Part 13
Rash Boyayyen Masheki Part 1 Complete Hausa Novel · about 108 min read
************* *************
K.K GRA
Nan ma gida ya cika ana ta shagali, can na hangi Amarya Ramlah (Meerah) cikin farin Less dinkin fitted me tattara ta baya da jela, wa'iyazubullah É—inkin daram, tsam ta fitar da shape din ta sosai, ba ta yi make-up ba amma fuskanta sai hasken amare take yi, Polisawa ne can gefe guda suna cin abinci mata da maza, gurinsu taje tana musu godiya sannan ta fara tafiya sai ta jiyo muryan Zaki yana mata magana sai ta juya dai-dai nan ya iso gabanta
" Amarya bakya lefi kin ga yadda kikayi kyau kuwa, ma sha Allah, yabo da godiya sun tabbata ga mahaliccin wannan halittar." murmushi ta yi sannan ta ce
" Ai yanzu na gama neman ka, na sha baka zoba ne ai." sai ga kwalla a Idonta sai ta share da tissue ta ra sa hawayen me take yi tin safiyar yau kawai tana jin babu daÉ—i.
"Haba to ai na zo besty ta, tare da ango mu ke mun zo ganin ki."
"Ka ce su shigo cikin Compound." da ga ha ka ya fita sai gashi sun shigo da ango da wasu maza uku. tin da ga ne sa idonsa ya sauka a kan ta, be ta ɓa ganin dogon kaya ba kullum sai riga da wando, sai ya ga ashe manyan kayan suna mata kyau fiye da matsun da take sawa. ƙananan mamanta biyu da yaransu ne kusa da ita a haka dai a kasha hotuna har aka gaji, sai kuma aka basu guri dan suyi magana, za ma suka yi da ga can wani gefen idan babu yalwan muta ne da yake gidan yana da girma sosai.
" Please hawayen ya isa ha ka, ki yi haƙuri kinji, Insha Allah wannan shine hawayen ki na ƙarshen sai dai kiyi dan farin ciki." sai da ta share hawayen sannan ta kalle shi ta ce
" Kayi kyau sosai fiye da kullum."
" Ai kinfi Madam, a yau ma na ƙara tabbata da kyawun da Allah yamiki." sunan ta hira dai sama-sama sai ga yan biyu Yusuf da Yunus, gaisawa suka yi da ango sannan suka musu fatan alkairi
********* **********
KINKINAU
Nan ma sai ma sha Allah biki ya yi biki ga manya-manyan malamai, an ci an sha a gurin walima, amare duk sun sha hijabai har ƙasa, ko wacce mijinta ya zo sun yi hoto amma banda na Ramlat, hakan be yi mata daɗi ba amma ƙawarta ta nuna mata ba komai bane,'
hmmmm sai ma sha Allah kawai, sun yi kyau duk Hijjab da suka sanya su hau fatan su, ƴan uwa maƙil gida, ƙofar gida kuwa maza ne babu ma tsaka tsinke, misalin 3:30 Hajara ta shiga mota dan ita Katsina za'a kai ta sun sha kuka a haka aka rabu babu daɗi, can ma mislin 5 a kazo aka ɗauki Maryam Ita dai Zaria ne, can ma a kazo aka ɗauki Zainab wacce ita ba tada nisa da gidan su layi ɗaya ne ya raba. Har da Ramlat aka kaita sannan suka dawo, Kwance take akan cinyar Umma ta nata kuka Umma na ta ba ta haƙuri da nasiha.
" Ramlat ki yi haƙuri, da ma ita rayuwar mace haka ya ke, nasan har da ti nawa da Mahaifiyar ki koh?, Ki ya ƙuri wallahi Ramlat tun da na ke da ke banta tsanar ki ba abin da yasa bana sa ke miki sosai sa bo da Ummanki ta raine ki cikin sangarta sosai kuma na lura ke irin ta ce halinku ɗaya na sangarta shi ya sa bana sakin miki fuska sosai wasa-wasa na sa ba da hakan kinsan al'amarin sheɗan, duk da kina yarin ya ta rasu amma halin ya shiga jikin ki sosai, amma Alhamdulillah hakan dana miji sai kikafi sauran ma natsuwa sosai, ki yafemin idan hakan be miki daɗi ba." ta ƙara sa cikin kuka ita ma
" Na gode Umma Allah ya saka da Alkairi." abin da ta iya cewa ke nan cikin matsanancin kuka, a haka azo ɗaukan ta dan ita ta zaci babu me zuwa ɗaukan ta, motoci guda 15 ne, 14 Black sai white wacce tafi ko wacce kyau a tsakiya ciki aka sanyata ta nata kuka, sannan ƙawarta Ramlat ta shiga wata ta gaban ta amarya sai wasu ƴan uwansu. Sannan mota tabar unguwan, kowa ya sha mamaki ganin irin motocin amma da an ce musu ai yaron gidan su Alhaji Abdulqadir ƙanƙara ne zasu yadda subar maganan suna mata fatan alkairi, dan ko da aka kawo akwati an sha mamakin domin guda 24 a ka kai mata kowanne cike da uban kaya.
Dukkan su biyun kuka suke yi sai can suka yi shuru, Ramlat ta fara magana cikin shashsheƙan kuka
" Assalamu alaikum."
" Wa'alaikumul salam." da ga haka sukyayi shuru, dan ko ba'a faɗa ba sunsan dukkansu amare ne, a yanzu Meerah a tamfa ce ta sanya brown da milk sai babban gyalen kayan. Direct cikin Estate da ke cikin baban unguwa ta shahararrun muta ne wato Milinium City, aka shiga da su baban ESTATE din wanda ya sha saɓon fenti masu sheƙi, muta ne duk sun watse sai ƴan uwa na ne sa. a tare aka fito dasu aka kaisu Main parlour, ƴan uwa duk aka da bai baye su, da yake ita ma Ramlat ta janyo hijab dinta kanta na ciki, ita ma Meerah kyalan ya rufe fuskan na ta, a naso aga fuskokinsu amma babu hali, a bababn parlourn suka sauka dukkansu, in da ƴan uwan ko wacce suka ba da ammar ƴarsu, can dai a ka ce a kaisu su shirya za'a je dinner lokaci ya kusa, A part din Momcy suka sauka aka barsu su kaɗai bayan an aje musu kayan da zau sanya, shiryawa suka yi sai Ramlat ta ce
" Baiwar Allah, ni fa wlh banson zuwa."
" Karki damu baza'a daÉ—e ba kuma ina tare da ai, sannan sunana Ramlah ko ki ce Meerah duk da baiwar Allah din ce."
" Laaa ashe takwara ce ni ma Ramlat na ke."
" Uhmmm haka ne amma ke Ramlat ni kuma Ramlah kin ga ƙarshe da bambanci duk da ɗaya ne." dariya suka yi sunata ɗan hira har suka gama, ma sha Allah na rasa wacece tafi kyau a cikinsu, dogon riga ɗinkin gown ce, purple colour , ta yi musu matuƙar kyau, idan ka kalli Meerah sai na ce ta fi waccan kyau amma da ka kalla fara alƙabban mata sai dai ka yi hamdala, farar-farar ce haka choculate colour ɗin ma hmmmm. Su na gama shiri suka rufe kansu da kyale kayan sannan suka fita a ka kai su gurin babban gurin taro. Amare suna zaune a in da ya dace haka muta ne ma. sai ango Aliyu Haidar a gefan Meerah, MC yasa kiɗa mai sauƙin sautin "Aure daraja, marta ba ce mai tarin yawa..." ƴan mata sunka fara takawa abin su. Zaki shi ma zaune ya ke a gefe ya na ta kallon program din sai a ka zo gefan shi a dai-dai kunnunsa a ka ce
" Please minti biyu, amarya ce ta aikoni." ya ɗago ya kalli me maganan amma har ta yi hanyan waje, kaman ba zai je ba sai kuma ya miƙe ya fita, tsaye ya ga budurwa mai tsayi ta juya mai baya, sai ya nufe sallama ya yi ta juyo da sauri tare da mai da mai sallaman, sannan ta haɗe rai ta rufe Idonta ta fara magana cikin masifa kamar yadda ta sama idan za ta yi rashin mutum ci.
" Na lura kai ne abokin wancan angon, kuma ina zaton shima haka ɗayan, in ban da rainin wayo, ƙawata ba ta son ta zo amma muka lalla sheta mu kazo sai shi yaƙi zuwa, bani numbern shi in kira in zazzaga mai rashin mutum ci, ai wannan rainin sense." ta miƙa mai wayar Ramlat din, furzar da iskan bakinsa ya yi sannan ya sauke ajiyan zuciya ya ce
"I'm sorry ba ni ne abokin Shuraim ba and bansan ina ya ke ba."
" Oho ni ban number shi na kira na ji dalilin ƙin zuwan shi. "
" gaskiya be kyauta ba, kuma ban da number shi...." Fuuuuu ta wuce ta ko ma cikin gurin, ji yayi ta burge shi sosai, koma wa ciki ya yi, a gefan amaryan Shuraim ya hangeta, bini-bini sun haÉ—a ido sai ta dalla mai harara shi kuma sai ya yi murmushi.
Ganin Bababn yaya be zo ba yasa ladies su ka raƙashe suka shashe abin su, a haka har aka ta shi misalin 11pm, gida aka mai da su, ɓangaren daban-daban, aka kai Meerah part din farko wanda ya sha uban kuɗi da gyara, ita kaɗai aka bari kowa ya watse bayan an yi mata nasiha sannan an kaita gunsu Pazars suka sanya ma auran albarka, ita ma Ramlat na ta ɓangaren aka kaita wanda komai nasu iri ɗaya ne, ganin irin kukan da take yi akan kar ƙawarta ta wuce ya sa aka kaita ɗakin ladies.
Ramlat zaune ta ke tayi jugum dan ta gaji da kukan tayi shiru, har É—aya na dare angon be shigo ba aiko tayi kwanciyarta cikin linzimin wani kalan miji ta aura, shin a haka zatayi rayuwa da shi, tin kafin ta sanshi taji bata kyaunar sa ko kaÉ—an, ace sai a card wedding ta ga sunan sa wai Shuraim (Babban yaya).
Su kuwa su Haidar bayan abokansa ko in ce ƴan uwansa sun kawo shi suka musu nasiha sannan suka wuce, sallah suka fara yi sannan suka zauna a Parlour suna ɗan hira tare da cin abinci, bayan sun gama suka shiga bed room, ya lura Merah gaba ɗaya a ɗan tsora ce take ga kuma taƙi sakin jikinta dashi dan haka ko hannunta ba riƙe ba a haka sukayi barci abin su.......
To Allah ya baku zaman lafiya ameen.
End
Daga alƙalamin pretty SK.
6/12, 12:46] á‘ᖇᗴTTY ÕK âœï¸âœï¸âœï¸: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIAION (J.W.A)💪
Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan Æ™asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauÆ™i.âœï¸
If your Mum is alive, may she have a long life to witness your success🤲
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
á‘ᖇᗴTTY ÕK
Page 14
********** **********
Kiran sallan farko a kunnanta dan ha ka ta miƙe ta shiga toilet alwala tayi sannan ta fito ta na tinanin ina ne gabas, can sai ta hango prayer-mat wanda ya fuskanci gefe guda kuma a ta sama anvsa wani abu me ɗauke da sunan Allah wanda aka ƙawa tashi, take zuciyarta ta raya mata nan ne gabas aikuwa ta kalla ta gabatar da sallanta ta na idarwa gurin tayi raka'atanul fajr da Subh sai tabhau karatun alkur'ani cikin daddaɗan muryan nata kaman me busan sarewa.
Æangaren su Aliyu Haidar kuwa yana tashi ya tabsheta sannan ya fice masjeed, wanka tabyi sannan tabyi sallah duk abin ta ba ta wasa da ibada, lissafi ta hau yi yau satin ta É—aya ba taje aiki ba kuma tasan sai nan da kusan 2weeks again za ta koma, abin da take ji sam ba zata iya ba, yana shigowa ta É—ago fararen idanuwanta ta kalle shi, sai kuma ta É—auke kanta, da murmushi ya iso in da ta ke ya zauna gefan gadon ta re da ce wa
" Madam kin tashi lafiya?." gani yayi ta É—auke kanta da ga kallon shi, hakan yasa ya É—ago hannunsa yajuyo da kansa ya na kuma magana cikin raÉ—a-raÉ—a. "me nayi to daga kaisuwa kuma?."
" Karka sa ke cemin Madam ....."
"Sorry Meerah." turo baki ta kuma yi sannan ta sanya hannunta wanda suka sha lalle suka ƙawata shi duk da duhun hannun amma ya fito raɗau sosai.
" To wanne kike so?."
" Uhmmm." ta faɗa ta na miƙewa da idanu ya bita, cire hijab din jikinta tayi ta sagale a anger, riga da wando masu laushi ne ta sanya sai wannan ƙashin amarci ke fita ajikinta me sanyin daɗi, ga wannan gashin na ta daya zubo baya dan ita ba tayin kitso, gaban mudubi ta tsaya tana gyarawa gashin sai kawai taji ya janyota jikinsa, kallon juna suka shiga yi kowa najin ƙaunar ɗan uwan nasa, a hankali ya kai bakinsa cikin nata suka shiga kissing juna cikin rashin kwarewar su, a haka har abu ya kan ka ma. Basu suka na tsuba sai misalin 8am, wanka suka yi a tare sannan suka shirya, sai suka koma Parlour domin breakfast dan tin da zu aka kawo musu, kallon ta yake yi cikin so da ƙauna mara misaltawa, nu na mata wani babban ƙofa ya yi wanda yake a gefe ya ce mata
"Ƙofan shiga Main parlour kenan ba sai kin sha zagaye na, kodan idan zaki gai da iyayena ko kina son yin hira nan za ki bi " ɗaga kai ta yi sannan ta marairaice fuska, tai magana cikin shaƙwaɓar ta.
"Ni kace min zan koma aiki amma baka faÉ—amin yaushe ba ne."
" Madam ke da amarya ce kibari nan da three weeks sai mu koma tare."
"Ni kade na cemin Madam banaso." sai da yayi murmushi sanann ya ce
" To Omry, ni fa wanne zaki din ga kirana dan na gaji da kira na da kike yi da kai ko Malam." Sai tin kunnansa ta kai bakin ta sannan ta ce
"Farsi."
" Awwwnnn omryty thanks, suna mai daÉ—i." yafaÉ—a yana shafa gashin kanta.
" Kai ba business kake yi ba ai ko next week ka koma kasuwan ka."
"Eh, toh ha ka dai na ce amma soon zaki dan aiki na dan yanzu ne ma nake yi na kanje kasuwa ne kawai." da ga haka suka dinga hira kwanin sha'awa.
Ramlat ce ta ɗauko abincin ta nufe ƙofar da a ke ce ta shiga, duk ka ƴan matan su ƙi kawowa sa boda wai karsu haɗu da Shuraim. Sallama ta yi har sau biyar ana shida Ramlah amarya ta fito ta na amsawa, ganin ƙawarta ta faɗaɗa murmushi a fuskanta ta na faɗin
"Naji daÉ—in ganinki Æ´ar uwa." gaisawa suka yi sannan suka zauna a parlour suna É—an hira sai Ramlat ta ce
" Ango na barci hala, Allah ya sa ban ta kura muku ba?."
"Hmmmm to ai be zo ba, banga kowa ba ha ka na kwana da tambayoyi da yawa, shin kodai auran dole a ka yi mai." ta ƙare maganan cikin kuka, da ƙar Ramlat ta samu ta rarrasheta sannan ta ce tabar abin kar ta faɗa ma kowa ta yu akwai dalilin ƙin zuwan nasa. ƙara suka ji ana ƙoƙarin buɗe ƙafan ɗaya daga cikin sauran ƙofofin na ɗakin dan ƙofofi kusan 6 ne, sai kuma a ka yi shuru
"Kodai a É—akinsa ya kwanta Ramlat?."
" Oho mai ni wallahi na ji ban ma son ganinsa, har ta auran banso dashi." ta faɗa ta na share kwallan Idonta, sai ji sukayi an buɗo ƙofan a fito a kan Wheelchair, da yake ta baya ya fito sai Ramlat ta miƙe da sauri ta fie tana jin Ramlat na faɗin
" Ina zakije, ki tsaya mana." ai tuni tabi ƙofar da ta shigo ta fice, direct ɗakin ladies ta shiga, be kamata mijin bestyn ta ya ganta babu hijab sai gyale shi ya sa ta fice da sauri. tana shiga ta tatta Hasty da Baby ne kaɗai a ciki za ma ta yi suna ɗan hira dan sunfi sakin jiki da ita ban da sauran wai su ba zasu kwanta da ƴar talakawa balle ma kandy halinta daban ne akan talakawa sai mai bi mata Fancy.
************* Miƙewa ta yi tanufi part din da ta kwana har ta kusa shiga tajiyo muryansa mai daɗi da taushi yana magana hakan yasa ta tsaya.
"Ina son magana da ke " abin da taji kenan, kaman ba zata dawo ba sai kawai ta juyo ta nufi in da ta ga yakai a keken sa. zama ta yi a can gefe a kan carpet bayan ta gyara zaman hijab din ta, cikin haushin sa da rashin sonsa ta furta
"Barka da safiya." sai shuru ya biyo baya kaman ba ze É—ago ba sai ya É—ago ya kalli direction din ta karaf suka haÉ—a idanu, da sauri ta sauke na ta wanda suka cika da hawaye dan ita sam bata da juriya akan komai kuka yake yi
" Kinsan ni masaki ne koh?."
"Eh." ta furta tare da share hawayen ta, ya so yayi mata faÉ—a sosai a kan shiga mai rayuwa data yi amma yaji an ce bata da masaniyar wa zata aura kawai an ce an mata miji ne kawai.
"So nake muyi rayuwa kaman mata da miji a waje amma a cikin gidan nan kowa ya yi harkan gaban sa." maganan sai da ya dake ta amma ta daure ta ce
"Ko zan iya sanin dalili? Shin dole aka maka da ka aure ni ko yaya ne?." Sai yaji ta bashi tausayi amma ya dake ya ce
"No akwai dalili banda lafiya ne, ina akan wani tsarin maganine wanda nan da watanni uku zan ga ma sha shiyasa, sannan ni ban san za'amin aure ba sai a jiya kinga ko bazan iya bijirewa ba."
"Shikenan." yaji daÉ—in amince wa da ta yi babu wani tambayan sai yaji ta burgeshi
" Me sunan ki ?."
"Ramlat." sai kuka ya kwace mata ace wai mijinta ne besan sunan ta ba miƙewa ta yi take fuskanta tabayyana sosai kaman zata ce wani abu sai ta share ta nufi ɗakinta zata shiga kenan taji ya na ce wa
" Zo ki dauki abinci."
" Na ƙoshi." ta shige tare da rufo ƙofa, da ƙyar ya dafa ya sauka akan keken ya hau kujera tare da lumshe idanuwan sa, amma jin sautin kukan ta yake yi kaɗan-kaɗan, ji yayi baze iya jurewa dan ya tsani kukan mace, a hankali ya janyo basket din abincin tare da hawa keken yanufa ɗakin nata, babu key dan haka ya tura ya shiga tare da sallama. can kan bed ya hange ta ta nada kuka, sai yaji duk babu daɗi, a daddafe ya hau gadon kusa da ita hannu yasa ya gyara mata hijab din kanta sannan ya ce
" I'm sorry Ramlat, ki bar kukan ya isheni amsa kici kinji." daƙyar ta tsai da hawayen ta, amsa abincin ta yi ta'aje gefenta sannan ta ɗan matsa ganin yana gab da ita.
"FaÉ—amin me na miki?." ya tambaya yana mai kallon kyakkyawan fuskan ta mai kyau
"Ni shikenan haka zanyi rayuwa ace babu ruwan kowa da kowa, ai ba haka addini yace ba." take tafara jawo mai ayoyi akan aure ta na fassara mai, mutawar zaune yayi jin yadda ta ke ta kawo hukunce hukuncen sosai akan aure, sai da yaja dogon nunfashi sannan ya ce
" Shikenan zamu zama abokai kenan kafin nasamu cikakken lafiya koh?."
"Ni bance ina buƙatar ka ba amma tuna maka na yi, be ka mata naga kana ƙoƙarin hala na taimaka gurin faɗa wa ba, so nake mu taimaka ma juna gurin shiga aljanna. ba damuwa na amince muyi abota." murmushi ya yi, yau dai an samu macce da ta burgeshi a karo na farko, a ransa yana cewa 'ai wannan dole na zauna dake ko dan ilimin ki da sani nishaɗi.' kallon ta kawai yake yi dan ta burgeshi sosai yana kallon yadda ta ke cin yam ball din a cikin ƙaramin bakinta, sauka yayi yahau keken san sannan ya ce
" Na gode kin min halacci duk da ance miki ni masaki ne amma kin yadda kin aure ni, Insha Allah zan saka miki da mafificin alkairi, kishirya nan da 1h ƙanaina zasu shigo gaishe mu sannan za muje gaishe da iyayena anjiman." da ido ta bishi har ya fice, jita yi ta raina kanta sosai duk da shi masaki ne amma kyauwunsa ya toshe rashin ƙafarsa, fari ne fat kaman ka taɓa jini ya fito, haka ƙafafunsa kaman na jarirai. murmushin sa me tafiya da imanin mutum ta tuna.......
END
âœï¸âœï¸âœï¸êœ±á´€á´‹ÉªÉ´á´€ ᴀʙᴅᴜʟʟᴀʜɪ
[6/13, 22:30] á‘ᖇᗴTTY ÕK âœï¸âœï¸âœï¸: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIAION (J.W.A)💪
Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan Æ™asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauÆ™i.âœï¸
If marriage is part of your plans this year, may Ar-Razzaq open beautiful doors for you & bless you with someone who leads You to Jannah
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
á‘ᖇᗴTTY ÕK
ꜱᴀᴋɪɴᴀ ᴀʙᴅᴜʟʟᴀʜɪ
page 15
************ **************
Suna zaune a Parlour aka yi Knocking, permission aka basu suka shigo dukan su, sun sha kyau kaman za su wani bikin, dan yau akwai walima da yamma, jallabiyoyi baƙake suka sanya da vails, simple make-up aka mu su ma sha Allah, gaishe su suka yi, sai suka amsa sannan Aliyu ya shiga ɗaki ya barsu dan amsa call ɗin ya da shigo wayan sa, shuru ya ratsa parlourn na wani lokaci sai Baby ta ce
"Aunty Meera wai ke Police ce in ji Uncle?." Meerah murmushin ta yi ta na mai da Idonta gareta dan kallon t.v take yi
" Eh kuma ni sam bansan raini, in mutum ya shiga gabana harbe mutum kawai nake yi." tafaÉ—a ta na haÉ—e rai dan ganin irin kallon da Kandy, Beasty, Beauty da Karis ke mata yasa ta faÉ—a haka.
" Kwarai kuwa Madam ba ta da sauƙi ko kaɗan, kubita a hankali shine kawai." Aliyu ya faɗa bayan ya iso Parlourn, ko 5mnt ba su ƙaraba suka fice abinbsu, suna fita Aliyu ya yi dariya ya na ce wa
"Ai kin min dai-dai, dan halinsu sai haƙuri, Baby, Hasty da Husty sun fi sauƙin kai."
" Tsaf zan se ta su kuwa, dan ni ban É—aukan raini.".
****** Knocking din ma cikin ladabi suka yi dan ba'a wani jami'in sosai, sun jima suna yi kafin Ramlat ta ji sai ta buÉ—e cikin sakin fuskan ta na musu iso, da ma sunji labarin ta an ce Æ´ar talakawa ce, dan haka ba dukkan sune suka gaishe ta ba.
A kallo ɗaya Ramlat ta ga ne Kandy sai ta basar dan ta haddace fuskan ta sosai, ita ma dan niƙaf ne da ta shaidata, can sai ga shi ya fito, shima gaishe shi suka yi sannan su ka fice dan ba sa son zama inuwa ɗaya da shi.
"Lafiyan su na ga sun fice kaman sun ga dodo."
"Ai haka su ke kallona kaman wani mugu."
" Uhmm faÉ—i gaskiya dai." sai da ya yi murmushi sanann ya ce
" Yanzu ni na miki kama da mugu?."
" A'a amma in ka haÉ—e rai sam ba ka kyen gani, Yaya Shuraim naji wa su sun ce, wasu kuma Babban yaya koh?."
"Eh dukka sunan ne, akwai ma su cemin Boss ma."
"Uhmmmm Boss kenan, okh ni ma Babban yaya zan ce yafi Shuraim daɗi." ji yayi kaman ita ce ta raɗa mai sunan dan yadda ta furta cikin ba ma ko wani kalma haƙƙinsa.
"Kefa matata ce ya ka mata ki zaɓi wani suna daban haka."
"Uhmmm toh ba ra na dinga ce ma Zawji, tin da dai Zawjin ne."
" Ni kuma zan faÉ—a miki amma ba yau ba." Daga nan suka sha hira kaman sun san juna har da ba ta labarin aikinsa na Business Online a haka har suka nufa part din Pazars a can suka tadda su Haidar, nasiha a ka musu sosai sannan Pazar Q yaji daÉ—in ganin su cikin farin ciki dan Ramlat ita ta turoshi duk da keken me tafiya ne da kansa.
** AFTER ELECTION DAY **
Gaba ɗaya Kaduna state kowa yana son jin saka makon zaɓen Governor wanda ya gudana jiya, T.v gaba ɗaya ƙirgan ƙuriƙu a ke ta yi. Bayan sa'a ɗa ya da farawa aka faɗi wanda ya ci wato Aliyu Haidar Ƙanƙara shine governor na Kaduna state ƙarƙashin jam'iyar NPP me alaman fatanya, ta ke murna ya cika wasu, wasu kuwa a nata ƙus-ƙus a gari. Bayan kwana biyu ya yi rantsu tare da fara aiki, an bashi gidan gomnati amma ya ce a nasu gidan ze zanan, harta Meerah ba ta sa ni ba sai a yau da aka nunnuna a duniya da shafukan sa da zumunta, mamaki ne ya cika ta amma haka tabasar har lokacin daya dawo, nan fa ta fara balbale shi da bala'i, haƙuri ya dinga ba ta amma dagyar ta haƙura.
*********** *************
sanye ya ke cikin baƙaƙen kaya kamar kullum yakulle fuskan sa da mask wanda ya kewaye face dinsa, miƙewa ya yi tsaye ya fara ta kunsa mai ɗaukan hankali sannan yakalli camera ta re da fara magana cikin kakkausar muryansa.
" Nasan kun jiini shuru kwana biyu, na ɓuya to ina nan kuma ina muku albishir da ce wa yau zan sheƙe muta ne uku, babu ɓata lokaci zan fara da wani ɗan Edo state, sai wani babban jami'in soja wanda ya ke aiki a Abuja sai kuma babban ɗan kasuwan nan me sunan Sunusi Yusuf manajan hatsi."
yana kai wa nan ya zatar da hukunsa ga muta ne uku, dattijai biyun da bindiga ya harbesu ɗaya kuwa sa bo da tsoro haɗiye zuciya ya yi. take Camera ta tsaya da record sai ya kalli na gefan cameran wanda shima irin kayansa ne jikinsa sannan ya ce "ku mai dasu in da ya dace, sai gobe da safe ƙarfe 10 ku saki video din." da ga ha ka ya juya ya fara wannan tafiyar na sa cikin ƙasaita da jan aji.
************** **************
Cikin sauri ta sanya riga da wando irin wanda ta sa ba sa wa sai dai na yau ta ɗaura after-drees Black a kai kuma ta yafa gyalan, a matuƙar ruɗa ni ta fita ta bi ta main parlour, sama-sama ta gaidasu sannan ta fice ta shiga motar ta direct gidan commission of police ta nufa, ko su ƴan parlourn jikinsu a sanyaye ya ke saboda video din da suka kalla yanzu, ba ga ɗaya gari ya ɗau maganan a ke yi. dan an zaci Rash ya dena kisan ne ashe hutu ya je, yau daya dawo kuma har muta ne uku ya kashe. ta na isa ta tar da uban ƴan sanda a ciki, ciki ta shiga suna sara ma ta, sun dau 30mnt su na magana sannan meeting din ya tashi cikin ɓacin rai ta nufa office din ta, ko da ta zauna akan kujeranta kifa kanta ta yi tana tina maganan shugaban na su
"Nan da 24h mu ke son a sa mu ko da makama ɗaya ne na kama Rash, abin ya yi yawa a ce gaba ɗaya jami'an mu a ban za tin da mutum ɗaya rak ya gagara muku." tsaki ta ja a fili ta na imagine yadda idan ta ka ma Rash za ta mai, Za ma za tay i ta feɗe shi sala-sala, ta dinga ɗaye mai fata sannan ta yayyan kashi gida-gida sannan idonsa da wuƙa zata cire hmmmm abubuwan da yawa ta ke misaltawa a ranta.
END
Daga alƙalamij pretty SK
Sakeenat Abdullahi
Mrs I (insha Allah)
[6/13, 22:30] á‘ᖇᗴTTY ÕK âœï¸âœï¸âœï¸: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIAION (J.W.A)💪
Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan Æ™asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauÆ™i.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
á‘ᖇᗴTTY ÕK
ꜱᴀᴋɪɴᴀ ᴀʙᴅᴜʟʟᴀʜɪ
Page 16
*********** **************
Kuka take tayi cikin ƙunan rai da jin zafi a ranta a ce har mutum uku aka kashe wanda by-mistake ta danna video din ash mugun gani za ta yi, ƙarshe dai wayan faɗin ya yi har sai da ta fashe ya ci screen, da sallama ya shigo a bakinsa ganin yadda ta ke kuka ya sa ya ƙara danna gudun Wheelchair din sa ya nufo in da ta ke
"Me ke damunki? Waya taɓaki? Meyafaru?." duk ya jero mata tambayoyin amma babu amsa, sai da kukan na ta ya tsaya tukun ta samu ta ɗago fuskanta da ya yi ja, bayan ya cire hannunsa a kan na ta, cikin kuka ta fara magana
" Mutane uku duk ka ya kashe fa, meyasa?." sai wani sabon kukan ya kwace mata, sa ku ya yi ya hau kan kujeran da take ya rungumota ya ja shafa bayanta alaman rarrashi, a hankali ta sa mu ta natsu, ya bata haƙuri, be san meyasa ba, baya son ganinta a cikin damuwa, lallaɓata ya yi har barci ya ɗauke a gurin, kallon fuskan ta ya dinga yi gwanin sha'awa. sai misalin 4pm ta farka da mamaki ta ganta akan gadonta, a haka ta tashi ta yi alwala ta na idar da sallan ta fita ta shiga kitchen girki ta yi mai rai da lafiya, sannan ta jera akan daining, wanka tayi sai ta ɗanyi kallo a TV har magrib ya yi, sai lokacin ta ji dawowarsa, part dinsa ya shiga sai 9pm ya fito dan a ɗaki ya yi sallan isha'i din sa bo da kanshi ya na mai ciwo sosai. ko da ya fito zama ya yi shikaɗai ya ci abincin nabsa sannan ya nufi part dinta a dai-dai ƙofan ɗakin na ta su ka haɗu, kowa ya sakarwa ɗan uwansa murmushi, ba su wani daɗe ba amma sun shaƙu sosai kuma sun fara ƙaunar juna, tare suka zauna a Parlour suna kallo sai ya ke ce mata
"Zuwa gobe zan fara zuwa aikin dabsu Pazars suka ne man mu, na so subarni da Online business, tin da ina samu sosai, wai a cewan su hutun na wa ya yi yawa dan ha ka zanfara aiki amma gaskiya ba zanyi aikin gommaniti ba kawai zan jira in dai na ci requesting din da nayi shikenan zan fara zuwa aiki a bank kawai."
"Allah ya za ɓa abin da yafi zama alkairi."
" Ameen, yau na ga kinyi kyau sosai ne, me ya sirrin?." sai da ta yi murmushi sannan ta ce
" Ha ka dai ka ke gani."
"Haka ne ma Kifaty." satan kallon shi ta yi sai ta yi saurin juya kanta dan sun haÉ—a ido gu É—aya
"Zawji Pls ina son gobe na je gidan mu da na yayanta sannan na je na ga ƙawata a badikko kaji." ta kai ƙarshe ta na marairai ce mai fuskan ta re da daidaita muryan cikin ɗan shaƙwaba, salon maganar na ta sai yaji wani irin daban haka, dan haka ya yi shuru na wani lokaci sai ya ce
" Bayan la'asar in na dawo zamu fita sai na kai ki duka shike...." be ƙara sa ba ta rungumesa cikin murnan, shima abin sai ya bashi dariya, sannan yaƙara raɗa mata a kunne ce wa
"Next week za ki fara zuwa school Poly, dan haka in munje ki haɗo takaddunki." kukan jin daɗin ta fashe mai ta na mai godiya a ha ka su ka shanye rabin dare suna soyayya mai tsafta dan zuwa yanzu sunysan su kansu a buƙace suke da juna amma suna sharewa sai dai shi ya kan tuna ma 'ta cewa ya kusa samun lafiya, be san me ya sa ya ke ma ta ƙarya ba ya na son suyi sunna amma ba yanzu ba duk da suna ƙaunar juna, ya na da babban dalili a kan ha ka, da ƙyar su ka rabu ko wa ya huce part din sa sai da ya yi minti 30 ya na jiƙa kansa a ruwa ya san duk ran da by-mistake ya kwana ta re da ita me afkuwa na iya faruwa, shiyasa ya ke taka tsan-tsan.
********** ************ *********
" Omry ki bar damuwa a kan case din nan, gobe zan haɗa babban taro na jami'ai kuma zan sa Zaki ya dawo nan domin ku haɗu ayi binciken cikin sati biyun nan, abin ya yi ya wa sosai mu kanmu ya taɓa mu dole mu san abin yi." ya faɗa ya na zama a gefanta in da ta bi ta haɗe rai kaman an aiko mata saƙon mutuwa, tin da ya shigo ma taƙiyin magana sai faman kumbure-kumbure take yi ko Uniform din ta ki cirewa
" Farsi wallahi duk ranar da Rash ya shigo hannuna sai na sheƙe shi da wannan bindigan ko bindiga ai ya sami sauƙin mutuwa, Allah ne me a zaba da huta dan haka da knife zan mai nawa." da ɗora bindigan a saitin kanshi ta na haki, dariya ta so kwace mai sai ya danne ya na cewa
" Omry ba shi ne ba ai, yi haƙuri gaba ɗaya hukuma yanzu ta shiga case kinji." ɗaga mai kai ta yi tana aje bindigan, rungumota ya yi ta baya ya shiga fa ra mata kalamai masu ratsa zuciya harta rage fushin na ta. tukun ta miƙe ta yi abin da ya dace, a tare suka yi wanka, sai shirin barci, a ƙirjinsa ta yi barci shi kuma ya nata shafa gashin nan na ta mai laushi da ƙamshi
*************** ************
Ƙofa ta buɗe ta shiga ɗakin nasu, tsaki taja mai tsayi wanda duk kan su suka kalle ta, hijab ta cire ta ajiye a kan sofa zama ta yi kusa da Beasty wacce ke waya da saurayi ta wanda sati biyu baya suka haɗu, ɗan masu kuɗi ne ga kyau sosai, ya na sonta sosai amma yana son rayuwan shagala da ya wa, abin da ba ta son kenan tana son ta canza shi kuma ɗan zata more in dai ta aure sa, dan ta cire tuta, katse kiran ta yi ta na ce wa
" Baby excuse me." ta na yanke wayan takalli Kandy wacce take É—an huci ta ce " Sister what happened?."
"I think is Uncle Adamsi? Mrs Love ce fa." FaÉ—i Hasty ta na kashe datan wayanta, sai Karis ta ce
" Maybe wani ne, kun san ba ta fushi da shi ai."
" Bashi ba ne Aunty ce."
"Me Aunty ta yi." faɗin Baby jin an ce Mamanta ce ta taɓo Khadija, ga ba ɗayan su kuma suka natsu suna jinta sai ta ce
" Wai aurar damu zata yi nan da wani lokaci kuma za ta faÉ—ama Pazars, wai ai mun haÉ—e da matan gidan ba'a gane su waye iyayen, kuma wai ai mun da É—e da yaa Adam kawai karatun za ta tsaida." dariya wasu suka sa, wasu kuma murmushi, sun san Kandy ba ta san aure yanzu ta fiso ta kammala karatun ta tukunna, shiyasa ta su ta zo É—aya Adam
"To ai yaa Adam ya shirya shi be da damuwa." harara Kandy ta dallama Husty, sai Fancy ta caf ke da faÉ—in
"Uhmmm wa ya ga ranan auran Kandy ƴar a halin ƙanƙara akwai buduri." Dariya suka kwashe sai Kandy ta shaƙa aikuwa suka hau gujeguje a ɗakin cikin wasan da suka sa ba, sai da suka gaji kafin nan kowa ya kwanta tana mai da nunfashi.
"Da kunyi addu'a dan wlh ba ni kaÉ—ai ta ce ba dukkan mayan nan." Kandy ta faÉ—a ta na nuna, Beauty,Besty,Hasty, Fancy,da Husty.
" Kina ruwa mu na wa muke toh ai sai dai ku uku banda mu koh Hassana"
" Dena ɓata miyan bakinki Husty mu muna nan ai"
" Kaji wani zan ce, wai har da ni gaskiya Kandy ni ma kin ce wani abu." cewa Fancy ta faɗa ta na miƙewa da ga kwanciyar
" Ai gaskiya ce ko Karis."
" Haka ne Kandytah, mu na mu shagali koh Baby da butter."
" Dama-dama a ce lokacin Boss baya nan, wallahi ni kai na sai na haÉ—a na wa shagalin na biki dan classmates dina duk zan gayyata muje special hole hmmmm."
" Butter mutumin da ya yi aure ina shi ina barin nan."
" Haka ne fa balle ma an haɗa shi da me ƙashin tsiya"
" Bansan meyasa Pazar Q yamana haka ba, Babban yaya da yake da matsayi sosai, gashi da kyau duk da ya na da na kasa amma dole akwai wa'inda suka son shi kuma ma su dukiya, kalli dai matar Uncle, jami'ace gasu da kuÉ—i...." Hasty ta katse Fancy da ce wa
" Toh me zeyi da kuÉ—i shi? nifa matar tana burgeni sosai ba ta da damuwa." ta ke Baby ta amshe zancen
"Naga dai talauci da arziƙi duk na Allah ne, ku daina izgili babu kyau sa...."
" To uwar wa'azi ko na kowa miki speaker ne?."
" Karis ai gaskiya na faÉ—a da ki yadda ko karki yadda ya rage naku." daganan suka bar maganan dukkansu.
END
Daga alƙalamim Sasakeeee (Pretty Sk)
[6/14, 07:13] á‘ᖇᗴTTY ÕK âœï¸âœï¸âœï¸: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIAION (J.W.A)💪
Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan Æ™asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauÆ™i.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
á‘ᖇᗴTTY ÕK
ꜱᴀᴋɪɴᴀ ᴀʙᴅᴜʟʟᴀʜɪ
Page 17
****************** ****************
Gari na wayewa ta yi wani miƙa a kan katifarta wanda yanzu ita kaɗai ke kwanci a kai, aiki ta fara yi ta na gamawa ta yii wanka har lokacin Maman Rabi ba ta fito ba, ɗaki ta koma ta ɗauki wayarta ta na karanta Novel me suna DAGA INA TAKE by Pretty sk, a haka ta wuni a kan wayarta ƙiran Tecno A31, kusan wuni ta yi a haka aiki kaɗai ke fito da ita daga ɗaki, basa wani hira yanzu da Maman Rabi kowa harkan gabansa yake yi, ita duk da ta ƙosa Babanta ya samo mata makarantan da za ta koma ko waec ta yi. Misalin 7pm bayan ta idar da sallan magrib ta jiyo sallaman ƙawarta kaman a mafarki, da sassarfa ta nufi compound din aikuwa suka yi kicibis da takwararta cikin nishaɗi suka rungume juna suna mai jin daɗin ganinta, ɗakinsu suka shiga suna hiran yaushe gamo.
" Naji daÉ—in ganinki, shi to ba zai shigo bake nan?. "
" Eh ai gidanmu kaÉ—ai ya shiga ya gaida su Abbuu, yanzu wai zaije ya dawo yabani minti 30 kawai."
" Allah sarki aiko ya kyauta ki ce har gidan Zainab kika je."
" Ai kuwa, ha ba takwara kibar abincin a ƙoshe na ke." harara ta watsa mata ta na ce wa ta re da ci ga ba da zuba abincin
" Ai nasan bakya son cikin abin gidan nan, alright karna ba ki guba koh." jin haka sai jikinta ya yi sanyi dama sun saba kullu in ta zo sai ha ka ta faru da su, ci ta yi ba sosai ba dan a ƙoshe take, hira suka sha da ga bi sani ta shiga ta gaida Maman Rabi wace yau zazzaɓi ke dukanta. Lokacin ya na cika ya ko kira ta a sabuwar wayan daya siyo mata jiya da amma ɗazu da safe ya ba ta, sallama suka yi a kan ya ka mata ta zo ta yi mata one week, har bakin motan ta rakata suka gaisa da Shuraim ya amsa cikin walwala. ta na komawa ledan da ta kawo mata ta buɗe dan ganin menene a ciki. Babban leda ne baƙi budewa ta yi nan fa ta fara tozali da abubuwan ci iri-iri madara, sugar, millo, bread, egg, dasu sweet da biscuit sai wani ledan daban, tana buɗewa ta ga tsohon wayarta ne ta re da paper, tabbas ta ga sabuwar wayarta har ta yi mata Allah ya sanya alkairi, paper din ya buɗe ta fars karanta wa tinda da Hausa a kayi rubutun
" Sis na gyara wayan sai ki riƙe babu abin da zanyi da shi, ba ta da matsalan komai, kiyi manage please kinsan bana son godiya koh, karki kirani akan wannan ɗan abun. Ina miki fatan alheri sai ki buɗe WhatsApp tin da dama wayanki bata yi kinga kullum muna online zan dinga turo miki data lokaci bayan lokaci." Hawaye ne ya zubo a idanuwanta tasan ƙawarta ta a kwai kyauta dan ko a da ba ta zuwa haka nan. jita yi ta ƙara ƙaunarta fiye da misali, ta san ko ta kirata ba za ta ɗaga ba dan haka ta tattara komai ta kaiwa Maman Rabi ta gani, cikin jin daɗi ta amsa ta a dana, ɗakinta ta koma taci gaba da godema Allah a kan abin da ƙawarta ta yi mata, da yi matan fatan samun rabo nan kusa, da farin ciki a rayuwar auran su.
************* **************
Ta ra da ina za ta sa ka kanta dan murna, satan kallon shi ta yi, waya yake yi kuma hankalin sa nakan System dinsa dan ko ina ya na tare dashi, a dai-dai nan Adam ya shiga Babban get dinsu dan shi ne ya yi driving dinsu. parking lot ya nu fa ya yi parking, sannan ta fita ba ta jira shi ba ta san masjeed se shiga dan an kira Sallan isha'i, aikuwa ta shiga Main parlour dan gaida su Momcy dan zuwa yanzu duk sun sa ba sosai harda Meerah dan ma ita ba ta wani zama saboda aiki. da sallama ta shiga cikin, samu ta yi dukkansu ƴan matan suna hira kwanin sha'awa. Twees da Baby ne kaɗai su ka gaisheta ta amsa ta na za ma a ɗaya daga cikin kujerun parlour, Kandy ta zabura ta miƙe ta na ce wa
" Talauci masifa ne, Allah ya shiga tsakanin mu dashi."
" Ameen dai." Beasty ta furta ta na taunar chewing gum, in da sabo ta saba da iskancin muta ne biyar dan duk zuwa yanzu duk ta shedasu, ita dai Butter ba ta wani yi mata iskan ci amma ta na team ɗin su, murmushin yaƙe ta yi sannan ta miƙe ta zo dai-dai gaban Kandy ta ce
"Hmmmmmm na lura ƙaramin hauka na daminki, dubeni da kyau babu talauci a jikina, idan kuma ni ce bakya so ki ce ma Shuraim din ya sakeni, so what, shi na ke aure ba ke ba, kuma zanyi maganin ku ba ra ya shigo." kowa na wajan shuru ya yi, ba su zaci za ta iya mai da martani ba, Meerah wacce ke fitowa daga Part ɗinta, ta ji abin da Ramlat ta faɗa kuma ta gano in da zance ya ke, tun kafin ta ƙaraso ranta ya ɓaci, buɗa baki ta yi da zafi-zafi ta ce
"Khadija hauka kike yi, me kika sha kike faɗa ma matar yayanki baƙaƙen magana."
" Ki barta so ta ke ta zubar manna da mutumci to yanzu Pazars za su shigo kuma yau sai a tantan ce." faÉ—in Aunty wacce ta fito daga kitchen, ta ke suka ji sallama dukkan su Pazars din harda Shuraim, suna isowa Pazar M ya tambayi ba'asin me ke faruwa, take Husty ta fa ra koro bayani har ta dire, wani irin kallo Pazar B da ya yi mata yasa ta É—an É—auke nunfashinta na seconni kuma ta dabur ce.
"Yayana shin kana sona ko baka sona? duk da ni ɗin ƴar talakawa ce, mara dukiya." Ramlat ta faɗa ta na kallon Shuraim wanda ranshi ya yi matuƙar ɓa ci
" Hmmmmm wallahi Kifayaty, ina sonki fiye da tinaninki, ke ma kinsan haka dan ha ka kowa ma ya sheda hakan. Ki yaƙuri da abin da ta miki." har cikin ranta ta ji daɗi dan haka ta kalli Kandy ta ce
" To kinji dai ya na son ƴan talakawa a haka, dan haka ki fita a idanuna nasan kin girmeni amma yayarki na ke a yanzu, ina da shuru-shuru amma idan aka kai ni bango banda kyau sam hmmmmm." ta nuna ma ta yatsa alaman warning ta re da sauran mata biyar ɗin, Juyowa ta yi ta gaida su Pazars sannan ta tura keken sa har bakin ƙofansu sai ya buɗe ba ki ya ce
"Kubiyo ni yanzu." daram zuciyar Khadija ta buga da sauran dan ita ba tai tsammanin za su shigo a wannan lokacin ba, sun sani yau za ta ci ubanta a kunsa harda su koda babu ruwan su, bayan shi suka bi Pazars Q ya na ce wa
" Kwanda ya yi maganinku marasa kunya kaji wani banzan zance, yara dai ta da shirme, Allah ya shirya mana ku."
"Ameen, ai ya ga ma su zo na musu nawa.' faɗin Pazars R, ƙara sawa suka yi suka zauna anan ne sauran matan suka fito dan ba suji wani hayaniya ba.
Suna shiga parlour din suka ga Shuraim ne kawai ya na zaune, ƙarasawa in da ke suka yi, cikin ladabi suka tsugunna a ƙasa suna facing na shi, ya ma rasa ta ina ze fara hukun ta su dan haka ya kira Ramlat tako fito bayan ta ajiye hijab dinta har tayi alwala.
" Yallaɓai gani."
" Me ya da ce na musu?." sai da ta saki murmushi sannan ta ce
"A musu haƙuri, idan kuma wata tasake ni na ishesu kasan kuwa yadda na iya rigima? Kawai ban san hayani ya ne amma Ramlat na ke fa."
" Hmmmmmmm."
" Kabarsu amma ka musu warning dan wallahi duk wacce ta kuma min haka sai na ji ma ta ciwo, kuma in nuna mata banbancin talauci da dukiya, Allah na tuba, hausawa suka ce kafini gidan uban na fiki gidan miji, waya sani sai ka ga wata a ciki Allah ya kaita gidan da babu duk da bana muku fata domin ku Æ´an uwan na ne."
" Maganar haka yanke Shike nan Queen."
" Bara na yi sallah zan musu lecture me zafi, suma su ɗauko hijab suyi anan sai na musu wani karatu akan talauci da arziƙi."
" An gama, Baby ɗauko muku hijabs" miƙewa ta yi ta fice tanabjin daɗi dan ita Aunty Ramlat na burgeta, bayan ta ɗauko ta dawo ganin babu kowa a parlourn ya sa tanemi ɗakin da suka shiga, can ta shiga wani babban Bedroom, a nan ta sa mu wasu sunyi alwala, ta re suka yi sallan sannan suka zauna Fancy ta na ce wa
"Kandy kin janama raini agunta yanzu."
" Uhmmm mu kuma mana shuru ha ba, kubarmu muji da ɗaya mana." Husty ta furta sai sukaji sallaman Ramlat sannan ta ce su fito. Kaman kar wasu su motsa amma ha ka suka fito, a parlourn suka zauna dukkansu a ƙasa sannan Ramlat ta fara huɗuba cikin kwarewa, hadisai ta dinga kawo musu masu ratsa zuciya, amma a banza dan su Fancy haushinta suka ƙara ji.
"Aunty Ramlat please zan dinga zuwa É—aukan karatu."
" Baby ni ma gaskiya harda ni" cewan Hasty, sannan Husty ita ma ta ce
" Gaskiya nima haka."
" Karku damu zan sa muku lokaci." take sukaji jiniyan motoci sun fara shigowa gidan nabsu, sunsan Aliyu ne dan zuwa yanzu cikin tsaro suke, saboda jami'an tsaro ta ko ina, sallaman su Ramlat ta yi suka fice.
Shigowa ya yi bayan jami'an shi sun mai rakiya har bakin ƙofan nasu, Hajiya da Momcy kawai ya samu dan haka ya gaishesu sannan ya shigw part dinsa, samunta yanyi tana kallo a TV, da sauri ta miƙa ta rungumesa ta na ce wa
" Barka da zuwa."
" Yauwa ya gidan."
"Alhamdulillah." daga haka ta rakashi ya shiga toilet danyin wanka.
****** suna fita Ramlat ta zame ta kwanta akan cinyar Shuraim wanda fitowan shi kenan ya zauna a gefenta.
"Zawjin baby cikina yamin zafi." ya najin daÉ—in sunan nan, cikin na ta ya kalla wanda yabke cikin hijab a shafe ya ce
"Meyasa ba ki faÉ—amin É—a zu ba har muka dawo gida sai kitashi muje asibiti koh."
"A'a ba sai munje ba ze dena." ta faÉ—a Idonta a rufe sai É—an hawaye yake gangarowa. sharewa ya yi da yatsan shi ya ce
"Kamar ya ba sai munje ba ko kin zama doctor ne?."
" Uhmmmmm ze dena kawai."
" How ko p.d ne. "
"No, abu ne nasha É—azu....." sai ta yi shuru
"Me kenan kuma a ina?." gyara kwanciyar ta yi ta na canza hiran
"Baby me ya sa mi ƙafarka ne naji an ce lafiya aka haifeka kuma kaman shekarun ba ya ne hakan ya same ka."
"Uhmm Kifaty, Wata rana ne naje SIDI AND SONs Ina tafiya akan step ashe an yadda banana shell aikuwa na ta ka shine na zame na faɗo, kinsan ko ina tiles ne na bugu sosai dan tin daga saman haka na faɗin har ƙasa, Direct sai asibiti da ƙyar na farfaɗo, sai dai me anyi-anyi ƙafar ta hagu ta motsa amma ina, sam babu sa'a abu kaman wasa sai nakasa tafiya., naje country's dayawa amma babu sa'a at the end na haƙura kawai." jikinta sai taji ya mutu sosai, a hankali ta ce
" Ina mai baka haƙuri kaji, Allah yasa ya warke." wayan shine yaɗau ƙara ganin number dake kira yasa yasaki ɗan murmushi mai sanyi, wayan na katsewa saƙo ya shigo ya ko buɗe ganin me aka turo yasa farin cikinsa ya ƙara faɗaɗa, juyowa ta yi takallesa ta ce
" Baby wannan murmushin fa ?."
"Na samu aiki and gobe zanfara zuwa." murmushi ita ta yi tana hamdala, sai kuma ta ruƙo hannusa da ƙarfi jin cikin na ta ya karta, jita yi ya ƙulle sosai hakan yasa ta da burce, ya na ta mata sannu har ya la fa. ya dinga roƙonta suje asibiti ta ƙi, ɗakinta suka je ta kwanta kan bed ta na riƙe da hannunsa sannan ya ce
" Me kika sha?."
"Da na je gidan Zee ne ta ɓani wani abu kaman tamarin juice aikuwa nasha shinefa kawai."
" Juice ne ko mene ?."
" Na sha juice ne amma wai maganin ne."
" Maganin mene?" Shuru babu amsa sai da ya maimaita mata tukun ta ce
" Maganin sanyi ne."
" ban yadda ba, ƙarya ba ta miki kyau ina jinki."
" Uhmmm uhmmmm wai na matan aure ne fa kawai." ya gano zancan dan haka ya jingina kansa a jikin bed din ya na furzar da iska a bakinsa.
" Shikenan ki shirya yau zan biyaki haƙƙinki, ɗaukan alhakin ya isa haka." ya na kaiwa nan ya koma kan kekensa ya fice da ido ta bishi har ya fice, dariya ce ta kwace mata.
" Ashe na iya acting, wow a ta famin gaskiya." sai kuma jikinta ya yi sanyi da sauri ta miƙa ta sama ƙofan key ta ma dariya ta kwanta dama ta gaji barci kuwa ya yi gaba da ita.
END
Daga alÆ™alamin pretty SKâœï¸âœï¸
[6/14, 22:35] á‘ᖇᗴTTY ÕK âœï¸âœï¸âœï¸: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIAION (J.W.A)💪
Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan Æ™asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauÆ™i.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
á‘ᖇᗴTTY ÕK
ꜱᴀᴋɪɴᴀ ᴀʙᴅᴜʟʟᴀʜɪ
page 18
************* **************
Zip ta zuge da ƙyar harda nishi, Wow ma sha Allah da ta kalli kanta a mirrow ɗinkin ya zauna tsam-tsam ya bi ko wani rami, tudu, lungu da kwari ya yi ɗas, ita kanta tasan manyan kaya su na ma ta mahaukacin kyau kawai ba ta son sa wa ne tafi so wando abin ta da riga. flat shoe ta sa ta nufa Parlour, in da yake zaune ta nufa ta na takunnan na ta kaman macen ɗawisu, tin kafin ya kalleta ya san ta haɗu, idanuwansa ya buɗe a hankali ya kalli yadda ta tsaya a gabansa, fuskan babu kwalliya amma ta yi kyau leshi ne ya ƙarbi fatarta, bakinnan na ta turoshi alaman rigima ta keji, matsar da abubuwan gaban shi ya yi ya miƙa mata hannu, kaman ba za ta kama ba sai dai ta kama aiko ya janyota ta faɗo mai ajiki
" Ma sha Allah OMRY kin yi kyau sosai."
" To ba ra na je na cire koh ai ka gani."
" Ai da ga yau ni dai kalan shigan nan nake so kidinga min in kin dawo aiki."
" Uhm Farsi a'a gaskiya ni dai damuna suke yi, kuma duk sun matseni sosai."
"A haka nake so." tin ɗazu ta ke jin barci amma ya ha nata wai sai ta yi mai kwalliya da manyan kaya, babu shiri ta yi amma ya sha ƙunƙunai kala-kala.
"Shi ke nan tinda bakya son abin da nake so jeki cire kawai na gode."
" A'a uhmmm uhmmmmm uhmm, zan dinga ma ka ba bu damuwa, I'm sorry." Murmushi ya yi sannan daga ha ka suka sha soyayyansu abin du.
***** ɓangaren Shuraim kuwa ko da ya shiga ɗakinsa, wanka ya yi yana tinanin yadda ze yi da Ramlat, koma wa ya yi jin ƙofan a kulle ya yi murmushi sannan ya koma na sa ɗakin ya kulle da keys guda biyar, ya sa sakata sannan ya kunna haske ɗakin madaidaici, a hankali ya sauke ƙafafunsa akan makeken carpet din da ya maƙale ƙasan ɗakin, cak ya miƙe tsaye da wannan ƙafafun na sa, ya tsaya ba tare da jin gina da komai ba, amma be ta ka ba, ɓalle butura rigansa ya yi, uay aje a gefe mirrow, ta ku ya farayi da ƙafan hagu wacce ita ce me ciwon kallon mudubin ɗakin ya yi ya na kallon irin halittan jikin da Allah ya yi mai jikinsa a murɗe ta ke, gashi da faɗin sosai, sak dai masu ɗaga ƙarfe, ta ku uku ya yi ya ɗauki yawan shi ya latsa number ɗa zu bugu biyu aka ɗauka, cikin kakkausar muryan wanda ɓantaɓa jin ya yi magana da shi ba ya ce "ku tawo yanzu." sannan ya katse kiran, close set ya nufa ya buɗe sai ga uban kayan sa wa, wa'inda suke a gare, hannu ya sa ya janye kayan ta ke bayan close set din ya bayyan cikin dubara ya ke taɓa wasu waje wanda duk in da ya taɓa sauti kaɗan ne ke fita, harufa huɗu kawai yasa sai ga gurin yana rarrabewa biyu, take lungu ya bayyana a ciki aikuwa ya na shiga ƙofan ta kulle, dogon lungun ya bi sai haske walwal suka fara bayyana, cikin minti 3mnt ya isa wani ƙofan wanda hannunsa kawai ya ɗaura ajiki ya yi scanning akuwa ta buɗe ya sa kai ya shiga, be yi mamakin ganin muta ne uku na jiran shi ba, gaishe shi suka yi ya amsa da kai kawai, ama ya yi kan wani kujera wanda yake kallon na su kujerun,
"Boss yanzu na sauke video din akan sabon page din dakacye na buÉ—e, amma aganina hakan be da ce ba saboda za a iya bibiyan mu kuma....."
"Adamsi kai ma kasan Oga mayen computer ne so wannan ba matsala bane." cewan na gefan Adam din, sai shi ma É—ayan ya ce
"Gaskiya ka faɗa Skiddo munsan Yallaɓai ai."
" Haka ne kuma Spider." faɗin Adam, sai suka mai a hankalinsu ga ogan nasu wanda ya ta ɓa kan table din sai wannan maginin Tv nan yabayya, suka mai da hankalin su a kai.
" Gobe misalin ƙarfe 9am na safe zaku kawomin shugaban betir na ƙasarnan, koma yayane ni dai 9am ya shigo hannun ku." da kai suka amsa kawai, sanann suka dinga bincike akan abubuwa da yawa, Sai 2am suka kammala ya miƙa tsaye ya na kallonsu sannan ya ce
"Za ku iya tafiya 6hs, ya rage muku." da kai suka amsa sannan suka fita ta wani ƙofa wanda ze sa da su da ɗakin Adamsi. gyara zama ya yi ya kunna wani system din ya na kallo ko ina na gidan akwai camera wacce yasa ba tare da sanin kowa ba, baya shiga in da be dace ba dan haka abubuwa ya dinga kallo balle ma akan ƙananan sa, ya na gamasa sai ya duba na Kifaty, can ya hangeta ta na barci sai yaja videon ya koma baya anan ne ya ga duk abin da ta yi bayan ya fita, dariya ya yi ya na ce wa
" Wato ƙarya ne hmmmmm zamu haɗu gobe ai." sai kuma ya ɗauki wayansa ya tura sms ya na kallonta ta cikin Camera, saɓon na shigowa wayanta ta duba ta re da kashe wayan da suke yi da saurayin ta, ganin baybban yaya ne ya rubuto SMS yasa ta buɗe da rawar jiki. yana kallon ta yadda ya ga ta daburce sannan ta kwanta, Murmushin ya yi ya na jin daɗin yau ɗin shike nan haƙonsu ta cimma ruwa dan ta wayan ƙawar ta sa ya samo komai da komai saboda saurayinta yaron mutumin da suke hari ne, shuru ya yi sannan ya miƙe ya kashe ko ina ya koma na sa ɗakin ya kwanta ransa pesssss a zahiri amma can ƙasa akwai abubuwa da ya wa sosai wan da Idanu ba sa hange haka ƙwaƙwalwa ba ta lissafawa sannan baki ba ya furtawa.
End.
Toh fa Alƙalami ya fara zafi sosai, jinjina ga J.A.W.
[6/15, 22:28] á‘ᖇᗴTTY ÕK âœï¸âœï¸âœï¸: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIAION (J.W.A)💪
Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan Æ™asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauÆ™i.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ꜱᴀᴋɪɴᴀ ᴀʙᴅᴜʟʟᴀʜɪ
á‘ᖇᗴTTY ÕKâœï¸âœï¸
Page 19
******************* ***************
"Hello Boss." jin ba'a ce komai ba ya sa me maganan na cikin wayan ya ci gaba da maganarsa cikin girmamawa "Akwai matsala a yadda na fahimci komai, ƴan jam'iyar suna tsangwaman Aliyu Haidar duk da ya na babban matsayi, gani suke shine ƙarami a ciki dole su juya shi kuma a kan gaskiya ya ke, YAA-RASH, yanzu umarnin ka kaɗai muke jira a kan komai, sannan mun samu nasaran sato Alhaji Mansir."
"Ok" abin da ya faÉ—a kenan ya katse wayarsa ya na kallon Kifaty wacce ke gefansa ta na cin lunch, murmushi ya yi ya na tina duk ranan da Ramlat ta fahimci shine wannan mutum da ya ke girgiza mutanen Nigeria wato RASH dole ta rabu da shi gashi ya na so ya sosai.
" Baby yanzu pharmacy zan karanta?, na fi son low fa."
" Karki damu za ki iya, kodai mu canza kawai."
" Eh gaskiya."
"To sai ki canza amma aikin Asibiti na keso kinji."
"To." ta faÉ—a ba dan taso ba kawai,
**************** **************
Bayan biyu
Ɗaya abubuwa da yawa sun faru ciki har da fara zuwa makarantan Ramlah wacce ke karantan Pharmacy, dan ta ga yafi sauƙi, ta fara zuwa poly abinta in da Shuraim yasa mammata Driver ya dinga kaita da dawowa.
Æangaren Meerah kuwa suna ta bincike kaman tashin hankali dan RASH yanzu duk bayan sati É—aya ze saki video na kisan wani. kowa cikin fargaba yake akan wannan mutumin, kuma mafi ya wa an fi kashe muta ne a kaduna, shi yasa jami'an ciki su kafi ya wa sosai, harta Zaki ya dawo Kaduna dan haÉ—uwa gurin zaÆ™ulo wannan masheÆ™in amma ko makama É—aya basu samu, sannan a É“oye Governor Aliyu Haidar yasa an fara bincike Æ™arÆ™ashin Æ™asa a kan duk wanda ake kashewa bi sa É“oyayyen jami'a sa Sunusi, harta su Pazars abin na basu tsoro sosai yadda ake kisa kuma makashin cikin rashin imani yake aikata kisan. Æangaren ladies kuwa cikin matuÆ™ar É—ar-É—ar suke da Babban yaya saboda dai-dai da wani abu suka aikata sarai yana jin cikin Æ™anÆ™anin lokaci, shi ya sa dukkansu suka mai da hankali ga karatunsu, sananne time to time yakan shiga É—akin su É—an binciken karatun su. Ita ma Ramlat Badikko ta koma wata makaranta Saleem international School in da ta shiga SS 2 ta fara karatun, zuwa yanzu sun fara soyayya da Zaki tun wani zuwa da ta yi gidan Æ™awarta suka haÉ—u ana ne ya samu har suka yi exchanging numbers, cikin ikon Allah suka fara Æ™aunar juna da soyayya me tsafta, sannan suna shan chat da aminiyarta dan ko da yaushe suna online sai dai in sunje makaranta, harta Assignment idan Ramlat badikko ta kasa sai Kifayaty ta taimaka mata.
************** *****************
"Wai nikam me yasa Ya Adamsi yake miki haka ne, ya ka mata zuwa yanzu ayi magana koda ya yane, duk da nasan su Pazars suÉ—in dai su zasu tsaya mai."
" Hmmmmm ke dai bari Fancy na rasa me ke damunsa ko tani bayayi ma sai yasamu lokaci, kina gani rabon da muyi waya na manta ya na da waya amma number shi kullum a kashe." Khadija ta rufe idanunta jin zafin abin da Adam yabke mata, Fancy da ke fuskantanta ta sauke ajiyan zuciya ta na ce wa
" In sha Allah komai ze yi dai-dai soon, yanzu kawai kibari muhaɗu dashi, kwanda ke Sis kuna son juna, kawai wasu ɗan abubuwa ne ke hana shi, amma ni fa, hmmmm ina matuƙar son Zaki amma yaƙi ba ni fuska, har numbersa na sa mo a wayan Aunty Meerah amma a banza, Infact an cemin ya na da budurwa, hmmmmmmmm."
"Haka ne ki bari zuwa an jima idan ya dawo zamu je mu same sa kawai." dajin wannan shawaran suka tsaida cewa zasu je in ya dawo, ilai yana dawowa Karis ta shaida musu da yake a gidan ya sauka amma a ɗakunan waje saɓanin wancan zuwan, sallama suka yi tare da Knowking "Yes coming." abin da aka faɗa kenan, a hankali suka murɗa handle din suka shiga da sallama da kai ya amsa saboda waya yake yi, kallonsu ya yi cikin ƙaunarsu, sunyi kyau sosai, Kandy Black abaya tasan ya fuskan nan fayau babu make-up, ita kuwa Fancy less blue tasan ya ɗinkin riga da skit nomal, ta yi kyau dan har simple make-up ta sa Baby ta yi mata, su kuma kallon Zaki suke yi domin kayan aikinsa ne a jikin sa, sunayi masa matuƙar kyau, gawannan sajen nasa ma sha Allah, a hankalin kunnuwansu suka fara juyi musu abin da ya ke faɗi a cikin wayan
"Haba ƙauna ke ma dai kinsan bana so ko." Dam, Daram, zuciyan Fancy ta buga da ƙarfi, kallonsa ta ci gaba dayi ganin irin farin ciki da nishaɗi na mamaye sa, Cikin kullewa ta miƙe ta nufesa, gyalan da ke kafaɗarta har sai da ya faɗin, sam ba ta ji ba ta gani harta Kandy ta tsaida ta amma ina kawai nufansa tayi, hannu ta sa ta fizge wayan tare da cillar dashi kan sopan da ke right side, yariga yasan me ya kawo su, ta ke fuskanta ya haɗe annuri ciki ta ɓace, wannan ainiyin Zakin ya bayya wani tsawa daya sake mata ya sa ta tina wanene ZAKI. mutum ne shi amma mai wiyan sha'ani, cikin rawan murya ta fara magana
"Yaya Umar ka san ina son ka, ina ƙauanrka me yasa ka ke kulawa wata banza ƴar iska can......"
" Ƙeeeeee." kit ta yi shuru domin cikin ƙara ji da ihu ya yi magana kuma ya na kai hannusa saitin fuskanta amma ya tsaya dan besan ya mareta domin dole sai an kaita asibiti, harta Kandy ta ji tsoro tasan Uncle Umar be da wasa wani lokaci, durƙusawa Fancy ta yi har ƙasa tana mai fashewa da kuka gami da haɗa hannuwa ta fara magana
"Zaki wallahi ina sonka, kai ma kasa ni na kamu da soyayyan ka dan Allah ka tausaya min." jiyayi jikinsa ya yi sanyi amma be mu na a fuska ba ya ce
"Wato tsabar rashin kunya yau sai ki ka biyoni É—akina kenan, kin faÉ—a min ta waya na ce miki ina da wacce nake so dan har manya sun shiga maganan, harda ke a kazo rakiya kenan." ya nuna Kandy da jikinta ya yi sanyi ta na tsaye kamar babu laka a jikinta ita ma muryanta ra wa yake yi ta ke faÉ—in
" Uncle Umar I'm so sorry please ba za mu sake zuwa ba."
"Shut-up." ya da ka wata tsawa sannan ya kalli Fancy ya ce "Miƙomin wayar can." ya nuna wayan da ta cillar, da sauri ta ɗauki wayan ganin har yanzu kiran na tafiya domin ba ta katse mai kira saboda baya so, yasan ta ji komai kuma ta na kusa da wayan yasa ya sa ke ce wa "bata haƙuri." da sauri ta kai wayan ƙunnenta ta furta "Ki yi haƙuri." ƙet ta katse kiran da ga can, abin da ya ɗaure mata kai shine ganin hotan ƴarinyar da kwanaki suka yi rigima da ita a cikin gidan su, miƙa mai wayan ta yi ya amsa, tsaki yaja ya shige bedroom dinsa, ya na shiga Fancy ta kalli Kandy ta ce
"Ke hotan wannan Æ´ar talakawan ce."
"Wace kenan?." ta tambaya dan ba ta gane wacce ta ke nufi ba, sai da ta janyo hannunta suka fita sannan ta ce
"Ƙawar matar Boss, wannan Ramlat din."
" Ke bar wasa."
"Wallahi ita ce hotan ta ne a wallpaper, yanzu ha ka muje gurun matar Boss na amsa number ta wallahi za ta sa ni." Fuuuuu suka shiga Main parlour, Aunty da Momcy ke hira suka wuce su, Knocking suka yi ba'a buÉ—e ba kawai suka buÉ—e suka shiga kansu tsaye.
END
Daga alƙalamin Pretty SK.
[6/16, 19:54] á‘ᖇᗴTTY ÕK âœï¸âœï¸âœï¸: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9á‘ᖇᗴTTY ÕK
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
â¤(。◕‿◕。)⤠[á‘ᖇᗴð™ð™ð™” Õð™†] â¤(。◕‿◕。)â¤
ꜱᴀᴋɪɴᴀ ᴀʙᴅᴜʟʟᴀʜɪ
Page 20
************ *********
A lokacin Ramlat zaune take suna hira da ƙawarta, har tana labarta mata, amma ba ta shedi wacece ba sai dai Kifayaty ta na tsammanin Kandy ce amma ai tana soyayya da Adam abokin Babban yaya. Jita yi an shigo ko izini babu, ɗaga ido tayi tana kallon Kandy da Fancy
" Lafiya kuka shigo mun babu sallama?."
" Lafiya ce ta kawo haka." Cewan Kandy ta na jijjiga da ga tsaye bakin ƙofa
"Okh sannunku." Ta faÉ—a tana typing da "to jama'ar ki sun shigo,"' sai ita Ramlat É—in mata reply da "Hehehe, ba na kiraki Voice call." Take wayan yaÉ—au Ringing aiko ta amsa kiran tare da sawa a speaker ta ce
" Namesake fatan kina lafiya?."
" lafiya lau friendy, kinsan kuwa gobe za'a sa rana."
" For real ?.'
"In sha Allah."
" Allah ya sanya alkairi." Kallon su Fancy ta yi wanda sun ƙulu iya ƙuluwa kuma har ila yau suna tsaye kaman sojoji, basa son ɗaga mata murya domin Babban yaya jiya ke kaman aljani komai sa ni yake yi, tsaki Kandy ta ja ta fice, dan idan ta na kallon Ramlat ji take kaman ta kashe ta, ita kuwa Fancy matsawa ta yi gab da Ramlat ta ce
"Kifaɗa ma ƙawarki ta fita harkan Zaki, ba sa'an auranta ba ne." dariya Ramlat ta hau yi ta ciki wayan dan har yanzu yana hannun Ramlat ne, cikin ƙuluwa da fusata ta fice bayan ta yi ƙwafa sai Ramlat ta ce
"Ke ƙawata kinsan yaran nan basu da kunya balle wa'innan biyun."
"Share kawai, zan ma Zaki magana." ta ba ta amsa cikin ainiyin voice din ta ba na rigima ba,
" Bara na barki zanyima Baby abinci."
" Uhmmmm masu baby, Ya kamata zuwa yanzu muji rabo ya shiga amma ƙawata shiru nake ji, Maryam da Hajara abu ya kan ka ma." murmushi ta saki sannan tabce
" Ke ai nake jira kiyi auran sai mu jera kawai."
"Ha ba Pure white."
"Da gaske pure black" dariya suka kwashe sannan suka yi sallama da kashen kiran, ta na tina suna yara suka sa ma junan wannan sunan, ita saboda hasken ta sai a ce pure white, Ramlat kuwa Pure black, aje wayan ta yi sannan ta nufa Kitchen ta hau aiki.
************ ************
Yana kallon komai a cikin na'uransa, jiya yi ransa ya ɓaci sosai, hakan ya sa a fusace ya miƙa, sai kuma ya furzar da iska mai zafi sosai tare da sakin shu'umin murmushi ganin komai yana tafiya yadda ya tsara, a Wheelchair ya sauka ya fa tafiya har wani ƙarin lungu wanda ga ba ɗaya files ne aciki kuma step by step suke, na farko ya janyo ta re da dubawa na wani ɗan lokacin sai ya mai da, ba ya ya koma ya kalli muta ne biyun da ke zaune Spider da Skiddo ya ce
"Skiddo yadda na tsara haka komai ze tafi, babu yadda zasu gano mu domin kai ne me bincike akan mu, kawai juya musu tinanin zaka yi, amma a zahiri mu kake ma aiki." faÉ—in Boss sai Skiddo ya yi magana shima cikin ladabi sosai
"In sha Allah, sai dai matsalan shine ba ze yuhu na zauna a family house dinku ba, na ga wannan police din a ciki gidan nan ya ke, kar ya zargi wani abu, and matar ƙaninka ita ma police ce suna da kaifin tinani."
" Wannan ba matsala ba ne, kawai a ɗalin Adamsi za ka zauna ƙanuna kunsa ba da shi, kaga ne ai kasa mu free ba yanzu ba ku ke sato hanya ba." da "To." suka amsa, take aka tuɗo ƙofa aka shigo sun san wanene domin su kaɗai ke da ikon shiga wannan ɗakin sirrin na su a haka wannan ƙarami ne meeting na gaggawa ne kawai suke yi.
"Boss na ga ma bincike a kan pastor John Johnny, ya na zuwa church duk ranan Sunday in babu damuwa a wannan lokaci zamu iya wuff da shi."
"Okh hakan ya yi ma, kowa ya duba wayansa." take suka fiddo wayoyinsu, duk sati biyu suke canza sim, amma su na da number juna wanda su huÉ—u kawai ke da na juna sai wasu Æ´an team din su.
"Na turo muku albashin ku, sannan Adam a tabbatar kuɗin nan ya isa in da ya da ce." Da kaiwa nan be jira godiyar su ba ya wuce, su kuwa sunata murna duk one week ake biyansu five hundred thousand, kuɗin ma yawa yake musu, cikinsu duk sun mallaki abubuwa da yawa da kuɗaɗen amma a ɓoye suna jiran lokacin da komai ze lafa ne kawai, duk da haka akwai masu yi musu aiki da yawa su dai duk 2weeks ake biyan su.
END
â¤(。◕‿◕。)⤠[á‘ᖇᗴð™ð™ð™” Õð™†] â¤(。◕‿◕。)â¤ÄŽÄ‚ĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
[6/19, 05:40] á‘ᖇᗴTTY ÕK âœï¸âœï¸âœï¸:
.
â¤(。◕‿◕。)⤠[á‘ᖇᗴð™ð™ð™” Õð™†] â¤(。◕‿◕。)â¤
Ka yawaita ziyarar asibiti, insha'Allah zaka zama mai yawan Godiya ga rahamomin da Allah yai maka.
True love may be hard to define,but the signs to read true love can be clearly seen in every loving relationships.
[6/24, 17:41] Ameeratul Khairyâ¤ï¸â¤ï¸: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
☮â–▂▃▄☾ â™› [Sakina Abdullahi] â™› ☽▄▃▂â–☮
á‘ᖇᗴð™ð™ð™” Õð™†
page 21
*********** ****************
Kandy na shiga part dinsu, ta nufi ƙofan ɗakinsu ta shiga, zama ta yi tana jin tsanar Ramlat biyun nan, babu wanda ya tambaye ta sai da Fancy ta shigo tana hawaye shine suke tambayi ba'asi sai Kandy ta faɗa musu, suna ta mamakin ƙarfin halin Fancy domin Zaki sam ba shi da wasa haka rayuwansa yake ɗan zafi-zafi ne.
"Shi ya sa na tsani talakawa har kwanda matar Boss, hmmmm samun waje, wato ta shiga ɗaula bara ta jawo ƙwarya." Cewan Besty ta na yamutsa fuska sai Beauty ta caɓe zancen da ce wa
"In da ranka kasha kallo, ta kula ranan da za ta shigo hannunmu."
" Ni ban ga wani abu a ciki ba a.i"
" Baby shut up, dan ƙanin Aunty ne ko dole ki yi magana ai." Cewan Beauty ta na hararan Baby.
"Ku dai bar maganan yanzu dai zuwa gobe za mu faÉ—a masu Pazars kawai."
"Gaskiya Husty ba ki da sense, wani ya ji abin nan ai mun shiga uku." Cewan Hasty sai Karis ta ce
"Ai kuwa dai wannan shine son wani ƙoshin wahala." da ga haka suka bar zance amma Fancy har 1am na dare idonta biyu, kira ne ya shigo wayarta amma baƙon number, amma ta na ji kaman Babban yaya, kiran har ya katse sai ga saƙon ya shigo ta kalla na kusan minti 5 wanda aka rubuta. "Damuwa ce ta hanaki barci, love ki ka shiga hmmmm, na ba ki 10mnt da kiyi barci kuma gobe zamu haɗu da ga Boss." Da sauri ta a jiye wayanta kwanta cikin ikon Allah barcin ya ɗauke ta.
*********** *************
Ko da ya gama komai a cikin wannan ɗakin nasa na sirri, sannan ya fita zuwa gurin matarsa, daƙin ta ya shiga yasa mu ta na barci, ha wa gefan gadon ya yii ya na kallon Beauty face dinta me sheƙi da annuri, ya rasa me take ci da sha kwana biyun nan ta ƙara kyau da jiki, ga skin dinta sai glowing shi ma yake yi, ji yake kaman ya mai da ta cikinsa sa boda tsananin ƙauna, ya na sonta kuma ya na kishinta dan ko da wasa ba ta fita ba tare da ta kulle ko ina na jikinta, sannan ga muta ne biyu masu kai ta da jiranta a iya saninta amma a zahiri kuwa su goma ne har da mata wanda suke a aji ɗaya, haka duk ka ƙannansa kowa ya zuba mai secret guards like 5 people, haka su Pazars ma, sai Aliyu Haidar wanda na shi yafi na kowa sa bo da aikin daya ke yi dan wa'innan securitys din duk ya musanya ma su, harta matarsa Meerah be bar ta ba ita ma yasa mata dan akwai abubuwa da ta ke fuskanta a kan aiki. Ganin barcin nata ya yi nisa ya sauka a Wheelchair dinsa ya miƙa tsaye, in ya dawo RASH komai na sa sauyawa yake yi, freezer ya buɗe na ɗakinta ya dauka drink me sanyi ya koma kan sopa ya buɗe yana sha tare da buga wa brain dinsa lissafin wasu abubuwa, a nan gurin barcin ya ɗaukesa.
****************** ****************
Kwana biyun nan ba ta jin daɗin sosai hakan ya sa jiya taje asibiti dan a du ba ta, kwajin farko aka samu ta na da juna biyu, ta yi farinciki sosai ma ra misaltawa, sai dai me bayan Aliyu ya dawo da ta faɗa mai shi ma yaji daɗin fi ye da na ta sai dai a in da matsala take shine ya ce tin yanzu ta fara neman hutun gurin aiki dan sau biyu za ta dinga zuwa a week nan ga ba kuwa dole ta haƙura ma, abin da ya sa yau duk ta bi ta haɗe fuska, ta san baya cin taliya aikuwa shi ta da fa, mai da yaji kuwa, kallonta kawai yake yi yasan neman rigima take yi aikuwa ya ɗaure ya ci har da ce wa ya yi daɗi, ba haka ta so ba ta so ya yi complain ta hau masifa sai ta ga ya basar duk da tasan ƙarfin hali ya yi gurin ci, ta rasa me ya ka mata ta yi wanda shi ma za ta ɓa ta masa rai, bedroom dinta ta wuce ta yi kwanciyarta, shi kuwa sai da ya kai 12pm ya na kallo da ga bisa ni ya gyara kwanciya akan sopa sanyin A.C na ratsa shi, ko da cikin dare ta farka sai ta fito a can parlour ta hangesa sai ta koma ta ci gaba da barcinta, ko da gari ya waye bayan ta idar da salla ya higo dan su gaisa kawai ta haushi da faɗan ƙarya, faɗan da babu gaira babu dalili wai dan ya kwana a parlour.
"Wato barci kasha, ko damuwa da ni baka yi ba, hmmm ya yi kyau sosai, haka jiya ka gama cin abincin kabarmin kwaninka agurin na gode." Ta kainan tana cire hijab din jikinta, kallonta ya yi sai ya share yasan jira take yi ya kula ta su hau tuhuma dan shi be ma ta ɓa ɗauke kayan abinci ba idan ya ga ma ci sai dai ranan da shi ya dafa, sannan ta da sa da ce wa.
"Wato ina magana ka share ni, ni wai....." duka iya ƙarfin sa ya sa ya janyo ta, ta faɗo jikinsa ba tare da ta gama maganan ba.
"Ashhhh za ka karya ni, na san baka sona yanzu ai." nan ma be ce ko ƙalaba sai da ya ɗauki minti 10 a haka, sai ya kai ba kishi saitin kunnan sannan ya ce
"Gaba É—aya week din nan ki na gida babu inda za ki....." ta yi saurin to she mai bakinsa tare da marairaice fuska ta na ce wa
"Uhmmmmm ni ban son na ɗauki hutu da wuri, nayi ma alƙawarin duk ranar da muka gama case din Rash zan ɗau hutu sai time to time zan dinga zuwa, amma be ka mata ka ce za ka hana ni zuwa ba."
"Na ji kinga sai kusa mu ku yi da wuri dan da yarona ya yara zama mutum ba zaki É—aura mai pressure ba."
"Toh, amma ka taya ni da addu'a kawai duk da binciken ba'a samun ci gaba ko kaÉ—an, ga lokaci sai tafiya yake." da ga haka suka shiga wani hiran daban na su na masoya.
END
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
[6/24, 17:41] Ameeratul Khairyâ¤ï¸â¤ï¸: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
Page 22
**************** ************
kamar kullum in ya zo kwanciya sai sun yi waya da babynsa amma yau tin da zu yake kira ta ƙi ɗauka, ya san duk yaran can ne suka sa ta yi fushi, gashi gobe su Pazars za su je su kai sadaki da tsaida rana, ya so ƙananan baban shi su zo daga Abuja, amma Pazar Q ya ce ba sai sun zo ba, damuwa duk ya'ishe sa, hawa online ya yi da mamakinsa ya ganta a online, 'Slm' ya yi mata sai bayan 2mnt ta yi mai reply da "wslm." sai kawai ya kira ta voice call dan ba ta ɗaukan video call ba, haƙuri ya fara ba ta, sai ta nuna babu damuwa da haka suka dinga hiran yadda rayuwan su na aure ze tafi dan Ramlat ba ta ɗaukan abu da zafi balle ma ta sani Lion dinta yana son ta sosai
"Baby ki zaɓa a ina kike son mu zauna?, a nan familyn ƙanƙara tin da akwai part part dan haka Pazars suka cemin amma in kina so zamu iya neman wani gurin na, so can Abuja zamu koma amma babu dama da yake acan ɗin ina da gida gadon babanmu.' ai kaman ta na jira ta ce
"A nan dai yafi kodan ƙawata ka ga ni." amma a zuciyarta ta na cewa ko dan ta nuna ma su Khadija, ba a zaginta a zauna lafiya, gashi akwai ya da mugun riƙo, da haka suka yi sallama suka rabu bayan sun sa ƙauna sosai.
************** **************
A yau 9 wednesday\4\2025 misalin 11:33am, abin da ya faru ya hargiza muta ne da yawa domin yara ɗaliban ilimi, kuma zallan ƴan mata su talatin (30) a wannan babban makaranta nan wato EVANT INTERNATIONAL SCHOOL, wacce ke cikin hajar Kaduna, makaranta mai ji da kanta domin duk yaran masu hannu da shuni ne a ciki, tin jiya a ka kwashe su duk da ba'asan taƙa maiman lokacin da aka kwashe su ba, sannan iyayen yaran sun kai ƙara gurin jami'an ƴan sandq harta hukumar makarantar ta shiga alhini, abu mafi razanar wa shine a safiyar yau 11am sai ga video an saki na RASH kan cewa garkuwa ya yi da su kowa ya shirya kuɗin fanasa, gaba ɗaya muta ne cikin zullumi suke ballan tana wa'inda ba suga yaransu ba. harta shi wanda ke zaune yana kallo a T.V baya cikin tsaro in dai a wannan ƙasar ne, muta ne suna tsoron kar ƴan matan su shiga matsala domin duk kan babu wacce suka haura 20yrs, kuma abin mamakin shine kallaman da ake kira RASH ya faɗa kan biya kuɗin fansa." Matashin saurayin da ke cikin maginin TV ya gama kowo rahoto cikin alheri kuma ta je suka canza shirin zuwa wani abu, Shuraim da ke zaune ya na kallon tunani ya shiga yi mai zurfi dan sai da Kifaty ta na yi magana a karo na biyar shine ya dawo da shi cikin tunaninsa.
"In sha Allah a sirin RASH ya na gab da tonuwa, kwana biyu ya bar kisan shine ya koma satan yara mata, Allah ya sa babu abin da ze musu." Sai ga hawaye sharrrr ta mike ta nufi part din ta, be da katar da ita ba har ta shige, ya rasa meke mai daɗin be ma bi takan Wheelchair dinsa ba da ƙafafuwan sa ya nufa na sa ɗakin ta re da kira a waya bugu biyu aka ɗauka
"Ina son ganinku yanzu nan." Ya kashen wayan yana murɗa handle din ƙofan sannan ya kukkule ko ina tare da nufan wannan lungun, already sun iso dan jin labarin da ke yawa a media su kansu sun san akwai meeting na gaggawa. ya na shiga ya zauna ya na faɗin
"Kunga me ke faruwa ai, ina son na sa ke ganin wannan video din da a kace an saki." take Spider ya kunna flash tare da so ka wa a magic TV, sai hotan ya bayyana mutum ne sak me irin shigan da Shuraim yake yi yana zaune sai ya miƙe ya fara tafiya tare da yin alama da hannu sai ga yara mata su talatin, dukkansu suna sanye da Uniform iri ɗaya amma duk an rurrufe masu fuska, magana ya fara yi da irin muryansa sak
"Nasan kun san Ni wane ne, to ko wani mutum É—aya a cikin yaran nan za su bani number É—aya daga gidansu tanan ne zaku biya kuÉ—in fansa, nabarku lafiya da ga ni RASH."
Ƙet Videon ya ƙatse, gaba ɗayan su shuru suka yi suna mai tinanin waye wannan da ke neman sa kanshi a hatsari sosai, sau uku Shuraim ya kalla videon sai ya saki shu'umin murmushi ya na mai ce wa
"ÆŠayan biyu ne ko dai plan ne jami'ai suka haÉ—a domin kamani kodai wani ne ya fito domin samu kuÉ—i da sunana."
"Boss yanzu yake so ayi, in kace zuwa gobe mu binciko sa zamu kawo makashi." Cewan Adamsi cikin haÉ—e fuska, sai Skiddo shima ya ce
"Haka ne Boss, aiki nan ko wani kalan hatsari ne mu masu shiga ne balle a kanka RASH kai ne gatan mu na duniya da Allah ya É—aura maka."
"Ga duk kan alamu koma waye sunyi dubara da kuma sunyi ƙoƙarin dan harta muryata sun ɗauka sai dai ga dukkan alamu na ɗan fishi tsayi amma zamu samo shi, kubari muga iya gudunsa kawai." daga ha ka ya fice suma suka fita, ko da ya hau kan bed dinsa sai ya tina be ɗauko Wheelchair dinsa ba nan take ya ti na ɗazu da safe da suka tashi da ga barci
''''''' Muryan ta ne ya doki kunnansa ta na ce wa "Baby ya aka yi ka iya zuwa kan sopa ba tare da Wheelchair dinka ba?." Ko da ya watstsake sai ce mata ya yi. "Keken ai me tafiya da kanshi ne idai an danna to shine yake matsawa." Bata kuma ce wa komai ba kuma ta yadda 100%,'''''''''''
Amma be san me ze ce mata an jima ba, dan ba ya yana yin da ze iya fita yanzu, cikin sa'a barci ya É—auke shi bayan ya kwanta.
END.
â¤(。◕‿◕。)⤠[á‘ᖇᗴð™ð™ð™” Õð™†] â¤(。◕‿◕。)â¤
[6/25, 13:01] sknt6428: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
Page 23
*********************
Jami'ai duk hankalin su a tashe yake tun ganin me ke faruwa, an rarraba jami'a duk gidan da aka yi garkuwa da ƴarsu, gidaje 22 ne don wasu yara biyu ne a gida ɗaya suke, zuwa yanzu har an biya kuɗin fansan mutum 6 ta wani account a GT Bank sai dai be da suna, 1M ne a ka cazi ko wani yaro, harta GT bank su Zaki sunje amma basa'a domin ana sa kuɗin ake cire wa a take, sunata binciken POS din da ake cire kuɗin amma basa gani, hakan ya ƙara tabbatar musu da RASH mayen na'ura ne, sam ba su da sa'a a haka har sai da aka gama tura mai kuɗin duk ka dan RASH ya ce cikin 3h yake so a gama biya shi ya sa kowa ya samu ya biya, yanzu a nata jiran sakon yaran dan a tare suka ce zasu sake su, sun san jami'a na an kare amma idan Allah ya so taimakon mutum cikin ikonsa da buwayarsa ya na taimako. Misalin 12pm na dare, babban mota ta nufa cikin gari direct makarantan EVANT INTERNATIONAL SCHOOL suka nu fa sannan suka shiga dan sun sai ta komai da shigansu cikin baban makarantar wanda babu kowa a ciki, fitowa wasu muta ne biyu suka yi daga motan suna sanye da baƙaƙen wando da riga, ko ina nasu a rufe, haka suka nufa hanyan fita amma da takun farko na biyu na uku, suka ga an zagaye su tare da danjan bindigu ajijunsu dan haka suka ɗaga hannayen su sama ƙirjinsu na matsanancin bugu, polisawa su suka rarratso ta a ina da suka ɓoɓɓoye, Zaki ne a gaba har hamdala yake yi akan yau sun samu nasara cafke RASH cikin jin daɗi ya ba da umarnin banda harbi sannan ya matsa jikin babban motan sannan ya sa wasu suka buɗe take ya hangi mata duk suna sume...........
******************* ****************
Cikin barcinsa ya jiyo a na buga ƙofansa a haka ya miƙe ba tare da tinanin komai ba ya nufa ƙofan hannu ya sa ya cire gaba ɗaya lock din da ke jiki, sannan ya buɗe, ganin ta ya yi tsaye tare da Wheelchair dinsa, fuskansa a matuƙar haɗe take babu annuri kuma babu rahama, kallon-kallon suke yi dan ita suman tsaye ta yi ganin gurgun mijinta a tsaye da ƙafafunsa magana take son yi amma kalmomin sun maƙale a maƙoshinta baya-baya tafara yi cikin zafin nama yaruƙo hannunta aikuwa ya cafkota amma sai da ta suma, ɗaukan ta ya yi cak kaman baby ya nufa Parlour kwantar da ita ya yi kan kujera sannan ya ɗauko ruwa a fridge ya yayyafa mata cikin ikon Allah sai ta farka suna haɗa ido ta zabura tana miƙewa daga kwanciya ta na ce wa.
" Dama kana ta fiya ne?." ya ɗaga mata kai yana zama a gefanta, gaba ɗaya duk ta ruɗe zabura ta kuma yi tamiƙe dan nufan ɗakinta, yasa hannu ya mai da ta ta zauna juyowa ya yi suka fuskanci juna ya na ce wa.
"Ban san magana, and ban san tambaya." abin da ya ce kenan sannan ya miƙe ya nufi room dinsa da idanuwanta ta bisa ta na kallon yadda ya ke tafiya cikin natsuwa, a yau take ƙare mai kallon, yana shiga be jima ba ya fito ɗauke da magani, kallonsa take yi ko ƙyafta ido ba ta yi, gashi besan riga ba wannan faffaɗan ƙirjinsa na waje mai ɗauke da yalayalan baƙin gashin da suka kwanta.
"Wannan kallon fa, na mene ne?." Ya na furtawa ta É—auke idonta ta na mai tinanin iri-iri a ranta, maganin ya ballan mata aikuwa ta amsa ta sha, zama ya yi ya na mai ce wa.
"Na yadda da ke, ni dama ainiyin ba masaki ba ne lau na ke, so na ke kiriƙemin wannan sirrin sannan na lura ki na da brain sosai ina son na baki wani aiki ne." Jita yi kaman mafarki take yi sai ta ce
"Pleasr ka ta dani da ga mafarkin da nake yi." Yadda leɓen nata suka matso sai yaji har zuciyarsa domin irin me pink lip din nan ce, ba ta an karaba sai ya haɗe ba bakinsu guri ɗaya ya hau kissing na ta cikin rashin sabo, a hanli ya za me bakinsa ya na ce wa.
"Bansan tambaya yanzu kin yadda a zahiri kike koh ?" dasauri ta ɗaga kanta tana mai taɓa bakinta danjin ko yananan. miƙewa ya yi ya koma ɗakin na sa ta bisa da ido kawai, can sai gashi ya fito da wani trolley a jewa ya yi ta re da ce ma ta
"Kule ƙofofin gidan nan." da sauri ta miƙe ta nufa ƙofan fita takukkule harda ƙafan da ze sa da ka da Main parlour, isowa in da ya ke ta yi, ya mata nuni da in da za ta zauna aikuwa ta zauna babu musu, buɗe jakkan ya yi ya fiddo na'urori kala-kala take ya haɗa wanda ya keso ita dai bin sa kawai ta ke da ido, ta ke wayansa ya yi Ringing janyowa ya yi daga gefan Pillow ya ga Adamsi, yana katsewa ya kira sai ya ɗaure, speaker ya sanya sai ya ajiye a gefan sa sai na cikin wayan ya fara magana.
"Boss abubuwa na ta ta'azzarafa, a halin yanzu 1million for each person." kaman Shuraim ba ze ce komai ba sai ya ce
"Karku da mu kubarsa zan haɗa mai tarko kawai kudaiyi sab gan gabanku kawai." ya na cewa haka ya katse kiran tare da kallon Ramlat wacce ke kallon shi ita ma, murmushi ya yi mata mai sanyi, ta mai da mai da yaƙe, operating system ya fara yi cikin kwarewa, sannan yace ta musu girki haka dai suka wuni yana aiki da na'ura ita kuma tana kallon yadda yake yi sai 7pm ya ɗauki wayansa tare da kiran wani number bugu biyu aka ɗauka.
" Zaki."
"Na'am Babban yaya."
"Kunna location na ka zan ha É—aka da wani red light karkuyi komai sai idan sun fara tafiya sai ku bi su amma hakan ze sa su gane, nan da 1h zan kajini, before the time make sure get ready."
" Godiya mu ke Babban yaya.", ya katse kiran, Ramlat ya bawa wani abu ya ce ta yi ta matsa shi aiko shi ta ke ta yi, zuwa na 9pm ya kuma kiran Zaki.
"Ku nufa EVANT INTERNATIONAL SCHOOL, cikin shigan kayan gida, kuɓoye motocin ku, idan kunje sai ku sauya me gadin sannan kumai dubara dan ɗan team dinsu ne, idan kun shiga ku ɓoye har sai sun zo." Be jira me Zaki zai ce ba ya kashe wayan tare da kwanciya kan sopa sannan ya ce "Ya isa matsawan ki barshi haka." aiko ta tsaya dayin, miƙewa ta yi ta shiga ɗakinta ta rufe, lumshe idanuwansa ya yi dan ya gaji sosai da ƙar ya samu makama, ita kam tana shiga ɗakin zama ta yi jikin gado ta na mai tinani wai ce wa ya yi "shi dama lau ya ke ba gurgurba." Abin ya tsaya mata kodai warkewa ya yi, ganin tinanin ze cutar da lafiyanta ya sa ta shiga toilet ta ɗaura alwala.
END.
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿.
[6/25, 13:01] sknt6428: ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
Typing.....
page 24.
*************** *****************
Ganin sun shiga tarko ba yadda za suyi haka suka tsugunna har polisawan suka yi ram da su, sannan aka kawo mota a ka sanya su, station aka kai su anan suka tadda ƴan jaridu cike da gurin suna ɗaukan rahoto, aka dinga video jama'a cike da gurin, a nan babban motan da ƴan matan ke ciki suka iso, Amma duk suna sume ganin haka aka shiga dasu Asibitin da ke opposite da station ɗin, gurin yadda kasan rana sa bobda muta ne, cikin sa'a yaran duk su na ƙoshin lafiya, kawai maganin barci suka ba su. sannan iyayen yaran sun zo, Zaki su ka ma godiya sannan suka fucye, an yi an yi aga fuskokin muta ne biyun nan amma abu ya gagara kawai wani ɗan tsoho ne wanda fuskansa ke bayyane, sai misalin 4am na safe aka watse ya rage a station din muta ne kaɗan ne masu night duty ne kawai sai Zaki da ke office din Ramlat wanda yanzu tare suke sharing ɗin, Ita dai ta leƙo ɗazu ita da mijinta sannan suka wuce. miƙewa ya yi ya nufe cikin cell din tare da shiga, yana shiga suka ɗago suka kallon sa zama ya yi kan wani kujera tare da kallonsu yana mai cebwa
"Zuwa safiya zamu miƙa ku kotu, muta ne da yawa suna son ganin fuskokin ku, amma na hana sa bo da wasu dalilai na, ba na buƙata jin komai da ga bakinsu illa kushirya tambayoyin da zaku amsa, bazan ɓoye muku ba, direct kashe ku za'ayi, yanzu address ɗin ku nake so domin kwaso evidence da bincike." shuru babu wanda ya yi magana sai ɗayansu ya fara shashsheƙan kuka a hankali cikin wani yanayi mara daɗi, take kuma muryan me kukan yafa ainiyin bayyana, muryan mace ce, murya mai taushi, murya mai daɗin sauraren kaman busan sarewa, ji ya yi kukan na taɓo ƙashin ranshi amma abin mamakin wai da ma mace ce ita ko dai ya ne, be gama tinani ba yaga ta na fincike baƙin abinda ta sanya wa fuskanta, take zuciyarsa ta buga da matuƙar ƙarfi, haɗe hannunta ta yi tana mai jan gwiwowinta zuwa gaban shi, rigo ƙafafunsa ta yi tana kuka mai shiga rai, gaba ɗaya Zaki ya rikice sosai, ya rasa me ya kamata ya fara yi shin ya sa ta tsai da kukan na ta ne ko ya ɗauki wayansa ya kira budurwa sa domin ƙaryata abin da ya ke gani, da sauri ya finciki ƙafarsa tare da ficewa daga cell din ya na jiyo ta saki sabon kuka amma be bi ta kantaba ya shige office dinsu yana ɗaukan wayansa, ƙirjinsa sai zafi yake mai.
( Toh fa, Zaki how far?.)
***************** *****************
Cikin barcinta ta jiyo wayanta na Ringing kaman ba zata motsa ba jin dai sai kira ake yi ya sa ta miƙe da ƙyar, ɗaukan wayan ta yi wacce ke jikin charging ganin sunan My ASAD ya bayyana ya sa ta ɗauka tana mai kai wayan kunnanta
"Asad dare ne fa fatan kana lafiya.?" abin da ta furta kenan sannan ta aje wayan dan ya katse.
ɓangaren Zaki kuwa kira ya dinga yi, ya kira sau 10 tukun da ta ɗaga, tana magana yaji hankalin sa ya kwanta sosai sai yace "Oh sorry Queen sai da safe." sannan ya kashe kiran yana mai ganin irin ikon Allah fita ya yi yana mai hangen waccan, wacce ke ta rusa kuka, idan badan yanzu yaji muryan Ramlat ba wallahi ze ce ita ce waccan wadda ke kuka, kamarta su tayi mugun ɓaci kaman an tsaga kara, harta muryan ta ya ji iri ɗaya ne sak da Babynsa, cikin dauriya ya koma cikin cell din, da jajaye idanuwanta ta kallesa wanda hawaye ya cika su, tsohon nan wanda a ƙalla ze kai shekaru 60 ya ce
"Sakeenat ki yi mana shiru, da me za muji ne wai.?"
"Kahu ya zanyi toh? shike nan zasu kashemu gobe." sai ta ƙara rusa kuka sai a lokacin ɗayan wanda suka yi shiga iri ɗaya, ya yi magana da muryasa wanda hausan nashi ma ba ya wani fita kaman na tsohon.
"Na ja ma na,, tsautsayi ya faɗo kanmu, gashi mu shiga cikin matsala." sai ya kifa kansa ya na kuka ciki-ciki. Zaki na da tambayoyi akan su amma ya rasa ta ina ze fara domin sunƙi natsuwa ma balle su yi shuru, zama dai ya kuma yi ya na binsu da kallo na kusan 15mnt, duk sunyi shuru sai ya buɗa bakinsa ya na ce wa.
"RASH masheƙi, ina so na ji tarihin rayuwan ka, ina son nasan dalilin da ya sa ka zaɓi kashe muta ne da garkuwa da su."
"Ni suna na Mus'ab ba RASH ba." Matashin yaron ya furta tare da cire mask din fuskansa, sai kyakkyawan bafullatanin fuskansa ya bayyana mai kyau dai-dai misali.
"To wane ne RASH? Ku ma'aikatan sa ne?." a ta re suka girgiza kansu wanda ke da ma'anoni da yawa.
END
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿.
https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
Typing
Page 25
****************** ***************
Tinda asuba ta shirya bayan ta idar da sallan subh, fa yake abu ne da ya shafi kowa da kowa dan direct wanann case din sai Supreme court na Abuja wanda za'a shiga 11am na safe, shiryawa suka yi a tare suka nufa station ɗin da jagororinsa sun isa 7am amma muta ne a gurin kaman a nan suka kwana, ba su yi mamaki ba sa bo da wanted aka ka ma, ko da suka samu suka shiga, kulle gurin a kayi dan an hana kowa zuwa in da suke sai Zaki, amma ganin gomman garin Kaduna wato His Excellent Aliyu Haidar Abdulqadir ƙanƙara da matarsa ASP Ramlah ya sa suka shiga a tare, ganinsu suka yi tare da fitowa bayan ɗan lokaci.
" Yanzu wan can farin yaron shi ne RASH, it's impossible ba shine ba." Ramlah ta faÉ—a tana da fa kanta, har ranta ba ta yadda wancan shine ba sai dai idan É—aya daga cikin yaron RASH ne, domin shi mutum ne mai basiran gaske, ba haka ta ke hasashen ganinsa ba, ba haka idanuwanta ke mata nuni ba.
" Omry kar kice haka ba ki da hujja ki bari ayi binciken a gani."
"Ha ba Farsi, ko barci na tashi ba zan yadda wannan yaron É—an 22yrs shi ne RASH ba duk da suna sauya murya amma ina." sai a lokacin Zaki shima ya yi magana.
"Kwarai wannan ba shine RASH ba, amma ya yi wasa da rayuwansa kuma ya ta ka sahun ɓarawo." take ya basu labarin abin da Mus'ab ya bashi, jikinsu ne ya yi matuƙar sanyi, duk sun sha yarinyar can Ramlat ce ƙawar matan Baban yaya sai da ga baya suka fahimci me kama da ita ce sosai, hawaye ne ya zubo a Idonta, ta share ta na mai ce wa
"Yanzu abu ɗaya ne ze sassauta hukuncin da za'a musu agun alƙali." Aliyu da Zaki suka kalleta suna son ƙarin bayani sai ta ci gaba da ce wa "Idan har RASH ya kuma aika ta wani mugun aiki, hakan ze sa muta ne su yadda da zancen wa in nan yaran".
"Haka ne amma na dai ce su dage da addu'a kawai." daga haka suka yi shuru sai jin Knowking suka yi, Zaki yama san waye dan haka ya ce "Coming." wani Police ya shigo, sai da ya gaidasu sannan ya ce "Sir mun haÉ—a komai yanzu than the flight is ready."
"Okay." kawai ya ce sanann mutum ya fita bayan ya ƙara sa ra musu. Aliyu da Meerah fita suka yi suka shiga mota, sai aka fito da maza biyu wa'inda aka rurrufe musu fuska aikuwa nan take a ka hau ihu da jefe-jefe, sannan ƴan sanda sun kewaye gurin har kokawa aka dinga yi suna shiga mota aka tada nan fa motoci suka bi su aka ɗauki hanyan zuwa airport, muta ne duk suka bisu balle ƴan jaridu kaman mayu haka suke wani lokaci.
*************** ****************
A cikin station kuwa da har ta miƙe sai ta ce
"Sir ina son na yi fitsari." jin ta ce haka ya sa ya ce su Meerah su yi gaba da mazan shi ze ta ho ta ita, aikuwa haka aka yi suka tafi shine ya zauna yana jiranta hatta fito, a lokacin babu kowa a office din sai shi, kallonta yake yi cikin matuƙar mamakin, gani yake komai nasu iri ɗaya, harta yadda suke yin magana sai dai wannan tafi Babynsa boko, wando ne jikinta na jeans baƙi haka rigan ma basu kamata ba dan babu mai gane ita mace ce, doguwar ce kaman Ramlat dan kaɗan ne ya rage ta kaishi, tana zuwa dai dai shi ba ta an karaba ruwan daya zuɓe ɗazu na bottle shine santsin ya ja ta za me wa ta yi hatta rufe Idonta dan tasan faɗin za ta yi, sai taji ba ta faɗiba, sannan ta ɗari ji an finciko ta, hannayen ta ya janyo, kallonta yake yi irin kallon ƙurillan nan, ba su da ma ra ba da Babyn sa sai dai idan an gansu a tare hala a sa mu different, a hankali ta janye kanta ta na mai ce wa
"Sorry ban san akwai santsi ba." kai ya É—aga mata alaman babu damuwa, daidaita kanta yi tana mai janyo abin kulle fuskanta zata É—aure sai ya janyota gabansa yana kallonta cikin ido, ya rasa me yasa yake jin wani ya nayi akan ta fiye da yadda ya ke ji a kan Ramlat É—in sa.
" Yanzu shike nan kashe mu za'ayi ko?. Sai ta hau kuka sosai har tana durƙusuwa ƙasa, tana leƙan yadda ƴan uwanta suka fita ana ci mutum cin su ita ko sai Allah kawai, hannu ya sa ya rige hannaunta ya na ce wa
" Ba kyaso ki mutu ne?." aiko ta ɗaga mai kai alaman eh, ya jima yana kallon fuskanta cikin kuka sai yasa h tare da goge mata hawayen da tissue, a kunninta yaraɗa mata bayan ya tsugunna gabanta har suna shaƙar nunfashin juna.
" Karki damu, Zaki na tare da ke yanzu dai ki yi duk abin da na ce in dai bakya so a kashe ki."
" ASP zanyi amma su Æ´an uwana fa?."
"Suma za su kuɓuta In sha Allah, ba komai yasa na tsameki a case din nan ba sai dan hukumar mu ta ba buƙatar irin ki don kama ainiyin RASH, yanzu muje." miƙe wa ta yi suka nufa fillin staion din in da ta hangi mata biyu na tsaye cikin shigan kayan police din, sai da suka je gab dasu sannan ya ce
"Ku kai ta in da na umarce ku, sannan ku mata komai da ta ke buƙata sai ku kulleta a ciki."
" Ok Sir." abin da su ka ce kenan suka riƙe hannun Sakeenat suka fita ta ƙofan ba ya, a hankali ya sauke ajiyan zuciya sannan ya fita ya hau mota shima ta nufi airport, ko da ya isa sai da ya jira second Flight dan wan can ya cika, da yake babban case ne kuma kowa na so yaje yasa muta ne rututu a gurin cikin sa'a nan da nan second flight ya tashi sai burnin tarayya ABUJA dan har shugaban ƙasa sai ya halicci wannan case din, suna sauka a ya tadda mota na jiran shi aikam ya shiga sai Supreme court. yana isa sai da mamaki ya kusa sumar da shi, wannan babban filin amma tab yake da muta ne har titi, an sanya babban majigi wanda tsaf ake hango muta nen court din, daƙar ya samu ya shiga ciki dan muta ne da ƴan jaridu sai tambayoyi suke mai akan "Shin wani hukunci za'a yanke ma RASH? kasheshi zasu yi ko zaman gidan yari? wane ne wannan RASH din?." duk ya najin tambayoyin amma ya share ya shiga ciki, yana shiga ya kalli jama'an gurin yako ƙara tabbatarwa dole sai Mus'ab da Kahu su fuskanci kisa domin cikin court din shuwagabannin ƙasar Nigeria ne kawai sai tsirarun polisawan da Lowyers. Neman guri ya yi ya zauna yana mai kallon yadda jikin kahu ke rawa na firgici, gefan Meerah ya zauna ya na ce wa
"A ganin ki akwai yuhuwar kuɓutansu." ya yi maganan ƙasa-ƙasa.
"Eh to a gaskiya babu time dan ya kure sai dai idan an ba su a dadin kwanakin da suyi kafin ratayan da za'a musu in dai ainiyin RASH ya bayyana to hukuncin ze yi sauƙi a ganina, sai a lokacin Alƙali ya buga tasa gudumar dan fara sharia.
END
ðð—¿ð—²ð˜ð˜ð˜† ð’ðŠ
[6/27, 22:00] sknt6428: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
Typing
Page 26
*********** ********** ************
Ko da jin labarin an yi ram da Rash, ya sa ko wani gidan TV shirin ake haskawa, ba ta yi niyyan fitowa ba saboda haushinsa ta ke ji akan me ya sa yake pretending shi gurgu ne ashe ƙarya ne, jin dai labaran da ake yi ya sa ta fito palourn, a zaune ta sa me sa ya na kallon NTA TV, sai ta zauna a gefansa ita ma ta zuba Idanuwa akan rahotan da ake yi, jin RASH ne aka kama yasa ta ji duk damuwanta sun watse sai ta shiga zagin RASH tare da mai mugayen alkaba'i, ji ya yi duk ta isheshi hakan yasa ya janyo saltape ya liƙe bakin na ta, a haka har suka gama labaran ace wan gobe za'a miƙa su court, tin daga tsayuwan maza biyun nan yasa ya fahimci kaman akwai mace a ciki, dan haka system ya ɗauko tare da datsan na'urorin cikin station din, take ya hangesu su uku a cell, ɗaya cikin irin shigar sa ne jikin sa, na gefan sa dattijo ne mai ɗan shekaru, sai mace wacce ke dungule gurin guda tana kuka mai cin zuciya, tare suke kallon har lokacin da Zaki ya kuma shiga, sai a lokacin yarinyar ta ɗago tana magana da kahun na ta, a tare suka haɗe ido, dan ganin takwararta amiyarta Ramlat, cikin rashin fahimta suke kallon yarinyar, hannu Ramlat tasa ta fincike abin ke bakinta tare da ce wa
" Ƙawata, me take yi a station?" sai ta nufa ɗakinta ya san wayarta za ta ɗauko aikuwa tana shiga ta ɗauko ta fito tana kiran number Ramlat wanda ta yi saving da Friend 4 ever, kira ta dinga yi kaman me duk ta ruɗe, sai can aka ɗauka
"Ƙawata." Tafurta cikin magagin barci
" Na'am ƙa..w.a.t...a." daƙar ta haɗa magan ganun na bakinta
"Lafiya cikin wanan daren ba ki yi barci ba?."
" Ina fa lafiya, dan Allah hau online na nuna miki abu yanzu." Iya kan jinta ba ze wadatar da ita ba dan haka ta katse kiran tana hawa online, tana shiga sunanta direct ta shiga ta kirata, bugu biyu ta ɗauka, hamdala Ramlat ta shiga jerawa ganin ƙawartata a hankali tana kan katifa ta rufa jikinta da hijab ta ce
"Lafiya kuwa na ga kina hawaye? Meke faruwa ne?."
" Lafiya dama kawai so na ke nagan ki ne." Ta ba ta amsa tana share wayenta, shi dai Shuraim da ido kawai ya bita har har ta shige É—akinta, ya san ba za ta faÉ—a mata komai ba, sai a lokacin kuma wanan yaron na cikin na'uran ta sa ya fara magana bayan ya cire mask dinsa, kaf ya gama jin labarin tare da tausaya mu su, ko da ya gama kallon har da shawaran da matar Aliyu ta ba da akan abu É—aya ne ze cece su duk yabji. Kashe system din ya hi yana mai tinani iri iri, a gurin ya yi barcin 2h, yana ta shin ya fara gabatar da sallah kafin ya shiga part dinsa har da kullewa yadda ya sa ba.
************** ***************
Su na isa gidan in da ASP Zaki Umar ya sa su nan suka kai ta cikin part ɗin da, sannan suka mata komai suka fita, tun shigowansu ta fahimci irin dukiyar da aka narka a gidan, suna fita suka kulleta, zama ta yi kan kujera bayan ta zaga ko ina na cikin ɗakin, wanka ta yi sai ta ci abinci, kunna TV ta yi dan ta na son ta kalli komai da komai, tashan AIT ta sanya wanda ta ke cikin court ɗin ta fara gani alamun yanzu aka fara shari'an ga banta ne ya shiga mugun bugu da ƙarfi, ganin irin tarkon da suka shiga sai ga hawaye ya fara zu ba daga idanuwan ta, da ƙyar ta yi shuru tana jin me alƙali ya ce
" Kotu ta yanke hukunci rataya ga mutanen biyun nan, nan da rana ita yau (1 week) a kan baban titin GRA wanda ke kusa da asibitin Zurfi Hosbital, domin kisan su ta za ma izina ga masu irin halin nan, shedu da komai sun bayyana suke yin komai da ke faruwa a cikin ƙasar nan, sannan sun amince da duk laifinsu." Take kotu ta hau hargizi wani na ce wan "yau ya ka mata a kaisu lahira, wasu na cewan hukuncin be yi ba duk da akwana na bakwai dinan akwai horo mai tsana ni da za su sha. da ga haka aka hasko fuskokin su wanda ruwan hawaye kawai suke yi, gaba ɗaya na cikin kotun aka hasko sanan Camera man ya fito waje yana hasko yadda ake sanya su cikin mota mutane sai za bura suke yi kaman zasu kashesu, dan ɗa gyar muta ne suka yadda na ukun yarasu sa ka makon harbinsa da akayi dan sun ce muta ne uku ne. Jita yi jiri na ɗibanta a haka ta suma, dan kanta ta farka bayan wani lokaci, a firgice ta yunƙura tsaye badan an kulle ta ba da sai fa fi ce daga gidan, kuka ta sha sosai sai can ta samu natsuwa tana kallon agogo wanda ke nuni da ƙarfe 5pm na yamma, toilet ta shiga ta sakar ma kanta shower ta na mai tunanin abin da ya janyo kusu wannan mugun ƘADDARA.
END.
ð•»ð–—ð–Šð–™ð–™ð–ž ð•¾ð•¶
[6/28, 09:05] sknt6428: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
Typing
Page 27.
Flash back
Ita marainiya ce kahu ne ya tsinci ta tin tana jaririya, sai ya kaita rigarsu can ƙasan ƙauye malam auta, ko da ya kai yarinyar sai da suka samu saɓani da matarsa Adda wacce yaronta ɗaya mai suna Mus'ab, to da yake Adda na ta tausayi yasa ta yadda ta amsa jaririyan wacce ke ta tsala ihu, da madarar shanu suka raini yarinyan wacce suka raɗa mata Sakeenat, kahu mutum ne mai son karatu dan haka yasa rayansa makaranta, a haka kullum suke wahala gurin fitowa daga ƙauye zuwa makaranta dan sai an shiga cikin gari ake samun makarantar ma su kyau, a haka suke lallaɓawa har suka gama secondary sai ya sanya su makarantan koyan na'ura, da ya ke ita Sakeenat Allah ya bata fasaha sosai sai ake ta ma ta jumping daga low level har high harma ta wuce tabar yayan na ta, sannan a lokacin suka bar rigan suka dawo cikin gari suna rayuwa, ɗan Sakeenat ba makaranta kaɗai ba hatta wasu da ga wani guri sukan kawo mata aiki, kaman in ayi ma mutum hacking account ɗin sa, ko bank ta samu matsala ɓarayi to akan ne me ta ɗan warware cases ha ka, A wata ranan Jumma'a ranan da ita ce silan rugucewan komai na rayuwan su, mota ce me ɗauke da tambarin EVANT INTERNATIONAL SCHOOL a jiki bayan motan ta zo wucewa da matuƙar gudu, Adda wacce ta je byuɗe account a bank sai ta yi mantuwa passport dan hakan yasa ta miƙo hanya cikin sauri sauri, ta zo tsallake titin kenan wannan mota ta taho da mugun gudu, take suka yi ciki da ita, ganin ya kaɗe mutum yasa motan ta tsaya, gaba ɗaya student din suka fito, ganin mace kwace cikin jini, da yake safiya ce ba yalwan muta ne sosai, Driver din ne yasata cikin napep tare da bawa me napep din kuɗi daya kai ta asibiti, sanann ya koma motan tare da cika umarnin ƴan matan daya ɗauko, yaso ya kaita asibiti amma sun ishe wai yabarta gudun ƙar susa a koreshi a aiki yasa ya ta da motan, Me napep ya jaita wani asibitin gomnati sukuwa suka ce dole sai an fara biya kuɗin komai tare da ɗauko police saboda accident ne. Me napep anfani yayi da wayar majinyanciyan ya ƙira number ɗaya gani a farko an sa My SK. bugu biyu Sakeenat ta ɗauka, basu yi wani gausuwa ba ya faɗa mata komai a matuƙar rikice taje asibin tana isa suka hadu dashi me napep din, labarin komai ya bata yana sannan ya wuce, gurin Adda tanufa wacce ke kwance cikin jinin dan harsun bubbushe, haka Sakeenat ta dinga zage asibiti da Adda tana rogon wanda ze ceci ranta amma kowani Doctor ta samu sai su zulle, haka ta samu ta zauna tana kallon Adda, sai a lokacin ta kira Kahu da Mus'ab, cikin minti 30 sai gasu, su kansu yadda su ka ga Adda sun san babu rai ajinta, basu ɓata lokaci ba suka nufa gida da ita aka mata sutura sannan aka kaita zuwa ga makwancinta, Sakeenat ta sha kuka kaman ranta ze fita, ana kwana uku da rasuwan sai Sakeenat ta nufi makarantan, da ta je da ƙyar suka bari ta shiga ciki, head office ta fara zuwa, tana nan ta yi mai complain akan abin da ya kawato buɗan bakinsa sai yace "Ranta kike so mu dawo da shi ko mene? Malama nan kasuwanci muke yi za ki iya tafiya." Ba ta yi mamakin jin haka dan tafahimci tin shigorta irin kallon da yake mata. A daidai nan ƙararrawan makarantan ta kaaɗa in da ɗalubai mata suka dinga fitowa daga classis, dan mata ne zalla, musulmai da Chirstans ne amma dukkansu babu wanda ya sanya Hijab ɗaiɗai ne masu hula. tafiya ta farayi tana mai kallon makarantan dan ya matuƙar burgeta, ko da takusa fita sai ta hangi school bus guda 5 a parking lot, sai ta nufi gurin tana zuwa tayi ma ɗan tsohon da ta gani magan bayan ta gaida shi ya amsa
"Sir pls ƙasan drivers din motocin nan?"
" Eh Madam nima É—aya daga ciki ne, lafiya?."
" Eh lafiya, akwai wanda ya kaÉ—e wata mata 3dys back, shi na ke ne ma." take jikinsa ya yi sanyi tare da dabur ce wa
" Ni....ne me yafaru." kalman 'nine' sai da ta ji wani irin a hukunta take ta kulle idanuwan ta sannan ta buÉ—e duk sun sauya launi, zama ta yi gyefansa da taga wani kujera.
" Kai ne ka kashe min Mama, sannan katafi kabarta a gurin, naje asibiti na dinga yawo da ita sunƙi amsa ta harta mutu, ba wai kuɗi ne ban da ba amma sunƙi ma amsan ta gaba ɗaya." ta kai magana tana share kwalla, shima kuka ya fara yi yana tsugunnawa har ƙasa yana mai ce wa
" Wlh ba da sona ba ne, ki ya femin ina cikin motan yaran ciki sun sani gudu, ga complain da suke tamun banyi au ne ba na kaÉ—eta, na so na kaita Asibiti amma yaran suka ce abakin aikina shine na ba da kuÉ—i don a kaita."
" Bangane ba? suwaye yaran ?" Ta jero mai tambayan bayan ta É—aga shi daga tsugun nan.
" Eh student's ne amma wani ban zan tsari ake dashi ba'a tankwarasu, harda teacher's ni kai na badan banda wani sana'ar ba ta tuni na bar makarantan."
" Hmmmmmm yara ne su?"
" A'a sun ta sa teenagers ne."
" Zan kai ƙara koto dan haka sai ku jira sammaci" ta miƙe tsaye daidai nan P.C ya iso gurin yana mai ce wa
" Kotu, kotu kika ce, to Allah ya kaiki lafiya, masu gadi ku min waje da ita" haka yasa masu gadi suka koreta da cewa kar su kara bari ta shigo. Samun guri ta yi ta zauna tana kuka sai bayan da ta gama sannan ta wuce, a hanya ta ga station ba dan ta shirya ba ta shiga ciki, gaishe da wani ta yi sannan ya ta zauna gurin wani ta wanda ta faɗa mai komai, amma dajin sunan makarantan ya ce ta yi haƙuru makarantan na Babban Barrister ne, kuma makarantar masu kuɗi ne faɗa da su babu riba, duk hanyar da tabi sai tozarci da hulaƙanci, haka ta koma gida jikinta babu ƙwari, zama tayi kusa da Mus'ab tana mai ce wa
" Yanzu shike nan wa'inda suka aikata sun sha, dukda yara ne amma ai sun san rai dai."
" Ki ya ƙuri kinji mubar maganan." hawaye ne yaci gaba da sauka akan fuskanta, jin abin da ya ke faɗa, take hankalinsu ya koma kan TV dan jin Rash ne yauma ya sheƙe wasu, take brain ɗin ta ta hasko mata abu a ciki, sai tasaki murmushi tana kallon Mus'ab, shima da mamaki ya ke kallon na ta sai tace
" Na sa mu Idea akan abin da zan aikata akan wancan makarantar."
" Me ke nan SK?." take ta faɗa mai yadda brain dinta ya mata huɗuba, sai yaƙi yadda saboda tsoro amma sai da ta samu ta shanyo kansa, haka Kahu shima, aikuwa washe gari ta koma makaranta, sun hata shiga amma sai da ta haɗu da tsohon nan, bayan sun gaisa ya ce da ita
" Ƴata ni yanzu na ma fara azumin kaffara, ki ya ƙuri banda kuɗin da zan biya diyya."
" Ni ba dhi ya kawo ni ba, na kai case din kotu kuma sun amsa sai dai na yi wani tinani kawai abu É—aya nake so in kamin shike nan komai ya wuce." har jikinsa ya fara rawa, cikin karkarwan murya ya ce
" Ina...jin..ki." sai da ta yi murmushi sannan ta ce
" Sunayen yaran dake cikin motan kawai nake so tare da numbers dinsu, zan bi gida gida gurin iyayensu."
"Ranan su 30 ne kawai sai dai Madam yaran ba suda tarbiyya, a ganina iyayen ma basu dashi."
"Karka damu." daga haka ya koma makarantan, cikin minti 20mnt ya dawo tare da ba ta takadda,
" Da ya ke akai file dinsu shine na kwafa miki, Nagode Nagode."
" Ni ce da godiya, dukkan su suna da wayoyi koh?."
" Eh Madam manya manya ma kuwa." sallama suka yi ta koma gida abinta. Bayan isha'i ta zauna da system dinta tare da bincike akan ko wani number anane tafahimci gaba ɗayansu yaran masu kuɗi ne sosai, ko da taje gidan wasu daga cikin sai hulaƙanci da cewa ai Driver din za tabi ba yaran su ba, hakan yasa ta shirya babban plan akansu, wanda cikin fasaha da kwarewa ta yi shi.
A yau Laraba shine ranan da ta zaɓa. Zaune ta ke a cikin wani hole in da ya ƙawatu dan ta kashe kuɗi sosai, ƙarfe 11:30pm dai dai, yara students suka fara shigowa ciki, nan danan suka haɗu a cikin gurin in da ya ƙawatu ga kuma abubuwan sha iri iri aikam suka sha dan wanda ke bakin get din gurin ya ce har Zee ta zo amma ta je ta dawo, can sai ga Zee Ita ma ta zo aikuwa gurin ya hau shagali kaman me, suna rawa jiri-jiri na ɗiban su a haka duk suka zuɓe agurin, fitowa SK ta yi tare da Mus'ab sai Kahu, nan take suka kwashe dukka yaran suka sanya su cikin babban mota, sai wani ɓoyayen gida wanda ba'a gama ginawa ba, anan suka yi komai harda video akan Garkuwa da Rash ya yi sannan suka watsa a duniya, suku ma yaran da suka farka kowa ya bada number babansu, a take sa ƙo ya shiga akan gobe ake da ɓugata tw Million akan kowa, sun san kuɗin be yi yawa ba duba da iyayensu na su masu kuɗi ne sosai. Ko da washegari ta yi duk SK ce ta haɗa komai, tare da ɓoye sunan account din da suke sa kuɗin, tayi wasa da hankalin muta ne sosai, dan in dai na'urace dole a sara mata. sannan kuɗin ko da suka shiga direct gidan marayu suke zuwa da wasu ma ta sa ƙarfi, na ƙauyuka, da gidan talawaka sai dai su yi ta ganin ɓoyayyen alart na maƙudan kuɗaɗen. Sai gashi anyi ram da su, amma ta san akwai wani, wani can wanda ke bibiyan na ta, wani mayen na'ura, shine ya yi mata tarko kuma ta faɗa dan ƴan sanda ta wuce hasashen su da tinanin su.
END.
ðð—¿ð—²ð˜ð˜ð˜† ð’ðŠ
[6/28, 20:59] sknt6428: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
typing....
Page 28.
Continuous
Wankan ta gama sannan ta fito daga bayin gurin kayansa ta buɗe, wando da riga ta ɗauka ta za ɓa wanda zai yi mata ta sanya sannan ta koma Parlour tana mai bin ɗakin da Idanuwa, sai ta koma gurin window tana hangen compound din gidan iya in da take iya hange, mamaki ne ya kamata amma sai ta share ta koma Parlour ta yi zamanta tana mai ƙurama wani guri ido ko ƙaftawa bata yi, sai misalin 7pm na yamma ta jiyo jiniya na motoci, sai ta koma tana leƙe, a ranta tana cewa 'wai dama nan gidan Governor Aliyu Haidar abdulqadir ƙanƙara ne, wow'. Jami'ai ne ta gani sun kewaye gidan, shi kuma shugaban gayyan ya shige ciki tare da matarsa wacce ta sanya kayan police, jita yi an cire key ɗin ƙofan, ta ma san wane ne, me dakin ne ya iso, aikam yana shigowa ya kulle ƙanshin tirarensa taji ya doke ta kaman ba tin a station ya shirya ba, karaf idanuwan su suka haɗu guri guda, take zuciyarsa ya tsinke, a hankali ya furta
" Na same ki lafiya?." Kai kawai ta ɗaga mai, sai ya shige bedroom, yana shiga ta fito ta dawo ta zauna a kan kujera ta na ta tunani kan taya zata samu na'urori dan na ta duk yana wajen ASP wanda ba ta san sunan sa ba, sai bayan ya yi wanka ya fito, shima zama ya yi, sai ta zame zuwa ƙasa tana ce wa
"ASP wani aiki zan ma ka sallame ni da wuri dare ya nayi."
"Babu in sa za kije ai." ya faÉ—a da kakkausar muryansa mai daÉ—in gaske. jitai kaman ba ta ba ta fahimci abin da yace ba, sai taji ya ci gaba da ce wa
"Ina da wani surprise da zan minki yau." haɗe fuska ta yi sosai, ranta in ya yi dubu ya ɓaci ace ƴan uwanta an kamasu amma yana ce mata akwai surprise da ze mata, gani take komai na duniyan sun isheta dan ma ta na da karfi hali, ya dai taimaketa dan haka ta ayyana ba ra dai ta ga iya gudun ruwa shi dai, Nan take yaji an fara Knowcking kafin ya ce komai aka buɗo aka shigo dan ne sa key ba, da idanunta ta bi su cikin mamakin da ya cinyeta, sai da ta iso tsakiyar Parlourn ta buɗa baki ta na ce wa
"Yaya Umar, me wannan matsiyaciyar take yi anan? harda sanya kawayanka? Innalillahi wa'inna ilaiyi raji'un."
Be ba ya amsa ba, domin be ma san me ze ce mata ba, yasan be kyauta ba daya barta a cikin ɗakinsa kuma su biyu amma be ka mata Fatima ta furta haka ba, be ka mata tayi mai mugun zargi ba, Idanuwan sa ya lumshe sai ya buɗe da sauri dan jin ƙaran mari Tas, ya za ci Fatima ce ta mari Sakeenat sai ya ga saɓanin abin da yake tinani, Sakeenat ce ta dallama Fancy mari, idanuwanta ta ƙara waresu, sannan ya ga tana naɗe hannun rigarta tana ce wa
" Maimaita naji, wace ce matsiyaciyar? Ki kiyaye harshen ki ko na murɗe muki wiya, ba'a zagina a kwana lafiya." Takai maganan tana tsayawa gabanta wanda sun haɗe, sun haɗa kafaɗa, sai dai Sakeenat doguwar ce dan ta bi Fancy tsayi, itako Fancy marin ya shige ta sosai, ga hawaye da suka cika idon na ta, ta so Zaki ya yi magana amma ya yi tsit hakan yasa ta yi ƙwafa da ƙarfi ta fice da cikin gudu-gudu...
*************** *********************
Tin bayan wayan da suka yi cikin daren jiya, ta ƙudurta washegari za taje don ganin ƙawarta don ta ce mata tana son ta zo suyi wani sirri, bayan ta kammala aiki har abincin rana sannan ta shirya ta yima Maman Rabi sallama ta ɗauko hanyan milinium city, ba ita ta isa ba sai ƙarfe 1:12pm, tana shiga sai data yi sallah sannan suka hau hiran yaushe gamo, kaman ba kullum suna tare a waya ba, jin yau za'a tsai da ranan auranta ta re ta biyan sadaki yasa ta yanke ce wa anan za ta kwana kawai sannan taje ta nemi mara kunyan da ta faɗa mata ɓakan magana a waya jiya. tare suka ci abinci a daining area, hira suka sha sosai a yinin ranan, Ramlat tayi-tayi takwarar ta faɗa mata maganan da za suyi na sirri sai tace ta bari washegari kawai. tin jiya rabon da suyi waya da Zaki, sai misalin 6pm ya kira bayan sun gaisa ya ce ma ta
" Yanzu Pazars sun ƙira ni akan an tsaida 3 mounth, har sa da ki sun biya naji daɗin yadda suka ce an karramasu na gode Babyna" sai da ta yi murmushi sannan ta ce
"Allah sarki ba damuwa, Allah ya nuna mana, Ni ma ai nice da godiya."
" Hmmm na so zuwa yau amma gobe zan zo, tare da surprise da zan miki."
" In ka so kagan ni yau za ka ganni dan a gidan ku zan kwana, in ka samu time ka leƙo kawai Part ɗin Babban yaya."
" Wow ma sha Allah, ki ce kin zo gurin matar Boss kenan."
" Uhmmm " Daga haka suka ra bu, amma bayan minti 30 sai ya kuma ya kiranta tare da ca mata, dan Allah an jima ze kira ta sai suzo da matar Boss ya nuna mata surprise ɗin, da harta mu sa amma sai ta amince tinda su biyu ya ce suzo kuma ya ce baze iya zuwa da surprise din ba ne. suna idar da Isha'i suka sha hijabai sannan suka fita bayan Ramlat (Kifaty) ta sanar ma Babban yaya ta waya kuma ya yadda. sannan suka fita ta ainiyin ƙofa fyuta suka fara tafiya suna hira, guards sai gaishe su suke yi, compound din abin sha'awa duk da dare ne amma gurin aikwai watan haske sosai ga muta ne ba laifi, sai dai suka sha za gaye da ƙafafun su, suna hira abinsu gwanin sha'awa dan ƙawance su ya koma ƴan uwan ta ka.
End
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿.
[6/29, 19:26] sknt6428: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð
ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
Page 29
****************** *****************
Ta na fita sai Sakeenat ta juyo ta na ce wa " Wace ce wannan yarinyar? shi ya sa nake ta ce mata ka sallame ni ina son na tafi, akwai abubuwan da nake so na yi gaskiya." Be tanka ta ba ya ci gaba da kallon TV abinsa sai da ta kuma magana shine ya jiyo ya kalleta kallo irin na ƙurulla
" Ko ka bar ni na fita ko kuwa na fice da kaina, na iya gudu, fita cikin gidan nan ba ze bani wahala ba, sannan katangar ƙarama ce tsab zan tsallake ta be da wani tsayi, duk da akwai jami'a daya wa amma tsab zan fece."
" Hmmmm da gaske."
"Kwarai kuwa, na kwada maka ne?" Ta faÉ—a tana É—aga girarta ta da ma.
"A'a bana so, na san za ki aika kin san ke WANTED ne, kuma am ba za hoton ki a ko ina."
"In dai wannan ne karka da mu zan sauya shiga ta da yadda na ke, and faÉ—a min me ya sa Camera ya yi yawa a gidan nan, gurin shigowa iya wanda na gani sun kai 15, sannan Parlour din nan akwai, duk saboda Gomna ne?" cikin rashin fahimta ya ce
"Cameras kuma!? Ban san waye ya sanya su ba, amma ya aka yi ki ka ga ne su?."
" Hmmmmm ba ka san wace ce SK ba akwai kwanya."
" Mayyuwa saboda tsaro aka sanya su."
" Haka ne amma har a cikin É—aki abu mara daÉ—i ma, masu record ne da kansu kuma ko da yaushe suna aiki sai dai ban san ko me anfani da sola ba ne ko na nepa ne."
"Yanzu bara dai na je masallaci ina zuwa." ya miƙe yana mai nufan ƙofan ya fita, aikam yana fita ya murza keys, murmushi ta sake sananan ta shiga bedroom hijab din da matan ɗa zu suka ba ta, shi ta sanya ta yi sallan a wajen ta zauna har taji shigowan shi, amma ba ta motsa ba, shima ko da ya shigo zaman shi ya yi a Parlour yana mai tinanin yadda ze ceci ƴan uwanta. Knocking ya ji yasan su Ramlat ne dan ha ka ya ce
" Bisimillah." aikam suka buÉ—e suka shigo bakin su É—auke da sallama, ya amsa yana mai sakin fuska sosai, sanann ya gaida matar Boss aikam ta amsa, zama suka yi sai Babynsa ta fara magana
"Wai mafin ka zo da kan ka kai shine ka sa mu zo, toh gamu ai, mene ne surprise din." Har ran shi yana son Ramlat sosai komai na ta na burge shi yake sai dai akwai wani yanayi dabam da ya keji akan waccan Sakeenat din wanda komai na su iri ɗaya ne harta muryansu abun ya bashi matuƙar mamaki, sai dai in ya tuna waye ALLAH da girmansa sai dai yace 'ma sha allah'.
"Gajen haƙuri, surprise din yanzu zan nu na muku." kafin su yi wata magana sai ya miƙa ya nufa Bedroom, Kifaty ita dai kallon TV take abinta, amma Babynsa da idanu ta rakasa tana mai godiya da Allah ya bata wannan amatsayin saurayi kuma nan da ɗan lokacin za su yi aure, Zaki mutum ne kyakkyawa mai duhun launi, mai faɗin ƙirji ga tsayi, tafiyarsa ma abin kallo ce. Gani take duk duniyan nan Zaki yafi kowa a wajen ta, gashi da addinin ga ilimin boko, sannan ya iya za ma da muta ne abu mai jan hankali ma shine akan aikinsa akwai riƙo da gaskiya. Sai da ya shiga ta bar kallon gurin, ita ma ta mai da Idonta ga TV.
Yana shiga ya hangeta zaune ta na tasbeehi, tana ganinsa sai ta shafa addu'an ta miƙe tare da cire hijab ɗin ta kallon sa ta yi tana mai ce wa
"Dare na yi ina son na wuce gaskiya, sannan ina neman wani taimakon ka guda É—aya kawai."
" FaÉ—in kan ki tsaye."
" System nake so, kun kwashe min kayayyakin aikina wanda ƙoƙarina da hazaƙa ta na ciwosu."
"Kayan ki sunanan na a dana miki domin da su za ki yin aikin da zan saki." idanuwa ta ware tana mai jin daÉ—i sannan ta ce
" Na gode sosai bawan Allah, idan ka ba ni da su zanyi anfani na ce to su Kahu."
" Da gaske?."
"Eh mana."
"To yanzu dai mu je na nuna miki surprise din, na san tunda aka haife ki baki taɓa ganin wannan surprise din ba." ta ɓe baki ta yi sannan ta taƙo gabansa wanda duk taku ɗaya yana ji har ran shi, a gabansa ta tsaya sannan ta ce
"kafin nan faÉ—amin aikin?."
"Secret ne, ban san ko wa ya san ke ce mayyan na'urace, kullum daga 9am zuwa 5pm, za ki dinga zuwa gurin da zan miki kwatan ce."
" An gama tin da ka ce ci raina komai zan ma ka."
"Mu je." Daga haka ya fita ita ma ta bishi, ko da suka isa Parlour din, sai ya yi ma Ramlat nuni da ta ɓoye a bayansa fuskanta a haɗe dan ita ba ma'abociyar son wasa ɓa ce, ta na da dariya amma ba a gani sam saboda ɗauke fuska.
END.
ðð—¿ð—²ð˜ð˜ð˜† ð’ðŠ
[6/29, 19:27] sknt6428: https://chat.whatsapp.com/lqfbwo1tifs84zut6x2xs9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rs40ab7s9ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ É“ðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Æ™ðˆ
Äăğă ăĺƙăĺăмĩм рŕĕťťŷ śķ
page 30.
" bismillah ga surprise din...." a tare suka wai go ramlat da ramlat din, shi dai sun ga mace wacce ta ɓoye a bayansa, dan ta juya fuskan ta ne.
" lafiya ta ɓoye? ohhhh ita ce surprise din wai?." sai ya ɗaga ma babynsa kai alaman eh, sai ya matsa gefe guda take fuskokin su suka yi arba da juna, ita kanta kiyaty sai da ta ɗan razana, tsakanin sakeenat da baby ramlat an rasa wayafi shiga firgici take ramlat ta zuɓe ƙasa sumamma, sakeenat kuwa kanta ta dafa a matuƙar tsora ce jitai kaman ta kurma ihu, mace tagani sak ita, tsayi, jiki, skin colour, murya, abin da ya banbanta su shine kayan jikinsu sai kuma ta lura ta fita tsoro, a lokacin ramlat ta farka bayan ta kwararta ta yayyafa mata ruwa, tana buɗe idanu sai suka ƙara haɗa ido guri ɗaya da sakeenat, a tare suka yi kan juna suka rungume dan ƙarin tabbatar wa, mamaki da almara sun cika su, sai bayan 10mnt aka samu su ka natsu, zaki har ran shi yana tinanin ko dai tweens ne, labarin juna suka ba juna, kowa kallon photocopyn sa kawai yake.
" dan allah matar boss, ta kwana a wajenki zuwa gobe za ta wu ce."
" ayya babu damuwa." daga haka suka yi sallama suka wuce, taso su shiga main parlour amma ta ce su huce kawai, suna shiga ɗakin ta ramlat ta sauka nan ita ma ta kaita, da ƙyar suka iya cin abincin daren, haka dai ta barsu ta koma na ta ɗakin tare da ɗaukan wayanta ta kira boss, kiran na katsewa sai ga na shi ya shigo, sai da ya kusa katse ta ɗauka tare da yi mai sallama, ya ko amsa,
" honey ba ka dawo ba dare na yi fa, kana ina yanzu?."
" kifaty ku kulle ko ina, sai gobe zan dawo, naje ganin doctor ne, mun haÉ—u amma akwai abin da zemin ne shiyasa in kuna kina so na dawo cikin dare toh."
" a'a goben ka dawo." sai da ya sassauta murya saboda har na ta muryan ya kashe mai jiki
" kisan mene ne?"
" a'a honey sai ka faÉ—a."
"alhamdulillah yanzu na sa mu lafiya sai ki shirya zuwa gobe dan na kai ƙarshe, zan ta wo da kazar amarci." shuru ta yi ba tace komai ba, ta ji daɗin samun lafiyansa amma ba ta shirya gobe ba sam ba ta shirya ba.
" shike nan mu kwana lafiya."
" har za ki kwanta."
"eh"
" make sure ki kulle ko ina, please." dayga haka ta kashe wayan, kallon time ta yi ta ga 10:00pm sai ta shiga contact ta lalubo meerah wanda tin tini suka yi exchanging number, kira ta yi aikuwa bugu biyu ta É—auka da sallama sai ta mai da mata sallaman
"fatan ban tashe ki ba koh?."
" haba ina ni ina barci tin yanzu, ai sai anjima ko dan akwai abubuwan da zanyi, lafiya dai koh?."
"eh lafiya amma Æ´ar taimako nake so kimin kinji kuma sirri ne fatan ke kaÉ—ai ce?." take ta É—ago daga cinyan aliyu wanda da É—aura kanta, ta shiga bedroom sannan ta ce
" eh toh na matsa yanzu, inajin ki."
" pls sis takwara magani nake so ki taimakamin da shi."
" magani ? me ke damunki?."
" ba komai ba ra na raÉ—a mi ki." nan fa tayi kuskura wanda meerah ce kawai ta iya ji me ta ce, sai meerah ta yi murmushi ta na ce wa
"wai dama shine kawai, karki damu ina da su kala kala, yanzu dai yamata tin yau kifara shansu, na aiko miki guard ne kawai."
"a'a sis ba ra mu zo da ƙawata amma ta ƙofan main parlour zan shigo." daga haka suka yi sallama, sai ramlat ta miƙe ta nufi ɗakin baƙi, samun su ta yi suna hira, sai ta ce
"ramlat plsssssss sa ƙo zabki rakani na amso gurin meerah ta main parlour"
" okh." tabko zura hijab dinta dan dama ne man haɗuwa take da fatima ta gasa mata magana, sakeenat sai ta miƙe tana mai ce wa
" muje tare sis, aunty babba ki zauna kawaim" kamar ta ce a'a sai ta barsu, ta main parlour suka bi wanda babu kowa sai tv dake aiki, ita dai sakeenat abun sun ba ta mamaki ace ko ina cameras, suka zo daidai ƙafan meerah sai ramlat ta ce
" sk zanje wancan ɗakin, ki shiga ki amso saƙon sai ki jirani anan." kafin sakeenat ta ɗaga mata kai, ramlat kuma ta nufi ɗakin su fancy. knowking tayi sai aka ce 'shigo' hakan yasa tashiga kanta tsaye, tanata lura da gidan da abubuwan da ke cikin gidan, duk da gidan gomna ne amma securitys din sunyi yawa, babu kowa a tanƙamemen parlour wanda ya ƙawatu sosai, sai can wata tafito sanye da dogon hijab, a kallo ɗaya ta gane police din can ce , abu ta ba ta sai ta amsa, sai tamata sai da safe sannan ta fice. tsayawa tayi a inda ramlat tace har ta ga ta fito tana murmushi, tare suka jera ba dan sakeenat tasan meyasa ramlat din ke murmushi ba. ko da isansu part din boss, kifaty na kallonsu ta ce
" takwara kinje É—akin su fancy ko?."
" na je amma ba gunta naje ba, gurin baby naje." ta faɗa tana za ma sannan ta ci gaba da ce wa "kema kinsan ni, naje nayi mata baƙaƙen maganganu ne da za su hanata barci."
" allah ya shiryeki dai." sakeenat dai shuru ta yi tana buga lissafi a cikin kanta. a É—aki É—aya suka kwanta.
end.
Äăğă ăĺƙăĺăмĩм рŕĕťťŷ śķ
✿◡‿◡✿ [sakina abdullahi] ✿◡‿◡✿.
[6/30, 09:17] sknt6428: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
Page 31.
**************** ****************
Da sauri-sauri gudu-gudu ta haɗa tana shiga part dinsu tana mai zub da hawaye, ba ban Aunty ta ce ta je ta kira Zaki ba, da ba za ta sake zuwa part din shi ba, Aunty ce kawai a parlour sam ba ta lura da yadda ta shigo ba har sai da Fancy ta bige wani flawer class har ya fashe, sai ta shige part din su, da mamaki a fuskan Aunty tana mai tinanin lafiya kuwa dan wayan Zaki baya shiga ne da sunyi waya amma ta na fatan ba wani abu ya yi mata ba, ta na shiga guri guda ta samu ta zauna tana kuka mai sauti, gaba ɗayan su suka kewaye ta suna son jin ba'asin me ke damunta amma ta kasa magana dan kuka yaci ƙarfin ta, sunyi sunyi amma taƙi magana, dan haka suka barta dan ta wuce. Sai bayan kaman kusan hour sai aka musu knocking sannan Baby ta ba da izinin a shigo, tana buɗo ƙofan suka hada ido da Kandy take fuskanta ta sauya, shiga ta yi da Baby da Tweens ne kawai suka gaisa, sai Hasty ta ce
" Ƴar uwa shine sai yanzu kika leƙo mu, Tom ki kwana anan ma na."
"Ayya karki damu a can zan kwanta kinji."
" Please da kin kwanta ana ......"
" Ba mu da masaukin wannan Æ´ar iska anan É—akin." Tin bayan shigowar ta ba ta furta komai ba sai yanzu, ta faÉ—a tana nufo Ramlat, ita kam Ramlat din jin daÉ—i ta yi dan an zo in da ya da ce.
" Hmmmm ke ƙaramar mara kunya ce, faɗamin arziƙin da ke cikin gidan nan na ki n ko na babank......"
" Wallahi idan ki ka zagan mana Pazars sai munci mutun cinki anan."
" Beauty bar ɓaƙar ƴar iska mana." ji tayi Ramlat ta wanke ta da mari sannan Beasty ita ma ta tsinka mata mari, take Kandy ta yo kanta a fusa ce nan ma ta wanke ta da mari sannan ta ce
" Wallahi ban ga me ta ɓani a cikin ku ba, ku fita a idona na rufe wallahi."
" Sisters ku gyaleta kun sani rainon talauci sai haƙuri." Faɗin Karis tana daga zaune abinta, har Ramlat ta juya za ta fita sai ta dawo ta matsa kusa da Fancy ta raɗa mata abu akunne sannan ta fice tana murmushi.
*************** ******************
ko da safiya ta yi misalin 9am tara na safe, Sakeenat ta shirya bayan ta ara kayan Kifaty ta sanya, sanyawa ta yi da yake dogon riga ce kuma yama Kifaty ɗan tsayi sai Sakeenat ta shanye ta, a tsaye ta yi breakfast sannan ta fice, bayan ta ce ma Ramlat za ta je har gida dan taga gidansu kuma su ƙalla ƙawan ce, dukkansu sunajin har ransu suna da dangan taka a tsakanin su.
Direct cikin wajen ta shiga in da ya yi mata kwatan ce, ta na shiga ta hangesa zauna cikin manyan kaya wanda haibarsa da kamala sun bayyana mai sosai, gaisuwa suka fa ra sanann ta ce
" Kasan menene?."
" Sai kin fa É—a."
"Akwai wanda ke bibiyan familyn ku agani na." sai da ya gyara zama sannan ya ce
"Kamarya?." Miƙa mai ƙananun Camera ta yi ta ce
" Ga ka irin wa'innan sunfi 100 a gidanku, ina ji akwai me sa ido akan ku."
"Za mu yi wannan magana daga ba ya, yanzu zauna kifara aikin na ki." zama ta yi kan kujera sanann ya miƙa mata jakka wanda abubuwan ta ne a ciki, tana gani ta hau daɗin murna harda pi to.
"Na gode sosai Zaki, yanzu dai ina son sanin location ɗin da aka kaisu kahu." Take ya ciro wayansa da karanto mata, nan da shiga operating cikin matuƙar kwarewar daya ba Zaki mamaki, cikin ƙanƙanin lokaci ta nemo station din da kaisu amma abun da ya matuƙar ba ta mamaki shine wani babban al'amari ta gani wanda yasa zuciyarsa tsayawa cak.
END.
ð•»ð–—ð–Šð–™ð–™ð–ž ð•¾ð•¶
[6/30, 09:25] sknt6428: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
K.K GRA
Nan ma gida ya cika ana ta shagali, can na hangi Amarya Ramlah (Meerah) cikin farin Less dinkin fitted me tattara ta baya da jela, wa'iyazubullah É—inkin daram, tsam ta fitar da shape din ta sosai, ba ta yi make-up ba amma fuskanta sai hasken amare take yi, Polisawa ne can gefe guda suna cin abinci mata da maza, gurinsu taje tana musu godiya sannan ta fara tafiya sai ta jiyo muryan Zaki yana mata magana sai ta juya dai-dai nan ya iso gabanta
" Amarya bakya lefi kin ga yadda kikayi kyau kuwa, ma sha Allah, yabo da godiya sun tabbata ga mahaliccin wannan halittar." murmushi ta yi sannan ta ce
" Ai yanzu na gama neman ka, na sha baka zoba ne ai." sai ga kwalla a Idonta sai ta share da tissue ta ra sa hawayen me take yi tin safiyar yau kawai tana jin babu daÉ—i.
"Haba to ai na zo besty ta, tare da ango mu ke mun zo ganin ki."
"Ka ce su shigo cikin Compound." da ga ha ka ya fita sai gashi sun shigo da ango da wasu maza uku. tin da ga ne sa idonsa ya sauka a kan ta, be ta ɓa ganin dogon kaya ba kullum sai riga da wando, sai ya ga ashe manyan kayan suna mata kyau fiye da matsun da take sawa. ƙananan mamanta biyu da yaransu ne kusa da ita a haka dai a kasha hotuna har aka gaji, sai kuma aka basu guri dan suyi magana, za ma suka yi da ga can wani gefen idan babu yalwan muta ne da yake gidan yana da girma sosai.
" Please hawayen ya isa ha ka, ki yi haƙuri kinji, Insha Allah wannan shine hawayen ki na ƙarshen sai dai kiyi dan farin ciki." sai da ta share hawayen sannan ta kalle shi ta ce
" Kayi kyau sosai fiye da kullum."
" Ai kinfi Madam, a yau ma na ƙara tabbata da kyawun da Allah yamiki." sunan ta hira dai sama-sama sai ga yan biyu Yusuf da Yunus, gaisawa suka yi da ango sannan suka musu fatan alkairi
********* **********
KINKINAU
Nan ma sai ma sha Allah biki ya yi biki ga manya-manyan malamai, an ci an sha a gurin walima, amare duk sun sha hijabai har ƙasa, ko wacce mijinta ya zo sun yi hoto amma banda na Ramlat, hakan be yi mata daɗi ba amma ƙawarta ta nuna mata ba komai bane,'
hmmmm sai ma sha Allah kawai, sun yi kyau duk Hijjab da suka sanya su hau fatan su, ƴan uwa maƙil gida, ƙofar gida kuwa maza ne babu ma tsaka tsinke, misalin 3:30 Hajara ta shiga mota dan ita Katsina za'a kai ta sun sha kuka a haka aka rabu babu daɗi, can ma mislin 5 a kazo aka ɗauki Maryam Ita dai Zaria ne, can ma a kazo aka ɗauki Zainab wacce ita ba tada nisa da gidan su layi ɗaya ne ya raba. Har da Ramlat aka kaita sannan suka dawo, Kwance take akan cinyar Umma ta nata kuka Umma na ta ba ta haƙuri da nasiha.
" Ramlat ki yi haƙuri, da ma ita rayuwar mace haka ya ke, nasan har da ti nawa da Mahaifiyar ki koh?, Ki ya ƙuri wallahi Ramlat tun da na ke da ke banta tsanar ki ba abin da yasa bana sa ke miki sosai sa bo da Ummanki ta raine ki cikin sangarta sosai kuma na lura ke irin ta ce halinku ɗaya na sangarta shi ya sa bana sakin miki fuska sosai wasa-wasa na sa ba da hakan kinsan al'amarin sheɗan, duk da kina yarin ya ta rasu amma halin ya shiga jikin ki sosai, amma Alhamdulillah hakan dana miji sai kikafi sauran ma natsuwa sosai, ki yafemin idan hakan be miki daɗi ba." ta ƙara sa cikin kuka ita ma
" Na gode Umma Allah ya saka da Alkairi." abin da ta iya cewa ke nan cikin matsanancin kuka, a haka azo ɗaukan ta dan ita ta zaci babu me zuwa ɗaukan ta, motoci guda 15 ne, 14 Black sai white wacce tafi ko wacce kyau a tsakiya ciki aka sanyata ta nata kuka, sannan ƙawarta Ramlat ta shiga wata ta gaban ta amarya sai wasu ƴan uwansu. Sannan mota tabar unguwan, kowa ya sha mamaki ganin irin motocin amma da an ce musu ai yaron gidan su Alhaji Abdulqadir ƙanƙara ne zasu yadda subar maganan suna mata fatan alkairi, dan ko da aka kawo akwati an sha mamakin domin guda 24 a ka kai mata kowanne cike da uban kaya.
Dukkan su biyun kuka suke yi sai can suka yi shuru, Ramlat ta fara magana cikin shashsheƙan kuka
" Assalamu alaikum."
" Wa'alaikumul salam." da ga haka sukyayi shuru, dan ko ba'a faɗa ba sunsan dukkansu amare ne, a yanzu Meerah a tamfa ce ta sanya brown da milk sai babban gyalen kayan. Direct cikin Estate da ke cikin baban unguwa ta shahararrun muta ne wato Milinium City, aka shiga da su baban ESTATE din wanda ya sha saɓon fenti masu sheƙi, muta ne duk sun watse sai ƴan uwa na ne sa. a tare aka fito dasu aka kaisu Main parlour, ƴan uwa duk aka da bai baye su, da yake ita ma Ramlat ta janyo hijab dinta kanta na ciki, ita ma Meerah kyalan ya rufe fuskan na ta, a naso aga fuskokinsu amma babu hali, a bababn parlourn suka sauka dukkansu, in da ƴan uwan ko wacce suka ba da ammar ƴarsu, can dai a ka ce a kaisu su shirya za'a je dinner lokaci ya kusa, A part din Momcy suka sauka aka barsu su kaɗai bayan an aje musu kayan da zau sanya, shiryawa suka yi sai Ramlat ta ce
" Baiwar Allah, ni fa wlh banson zuwa."
" Karki damu baza'a daÉ—e ba kuma ina tare da ai, sannan sunana Ramlah ko ki ce Meerah duk da baiwar Allah din ce."
" Laaa ashe takwara ce ni ma Ramlat na ke."
" Uhmmm haka ne amma ke Ramlat ni kuma Ramlah kin ga ƙarshe da bambanci duk da ɗaya ne." dariya suka yi sunata ɗan hira har suka gama, ma sha Allah na rasa wacece tafi kyau a cikinsu, dogon riga ɗinkin gown ce, purple colour , ta yi musu matuƙar kyau, idan ka kalli Meerah sai na ce ta fi waccan kyau amma da ka kalla fara alƙabban mata sai dai ka yi hamdala, farar-farar ce haka choculate colour ɗin ma hmmmm. Su na gama shiri suka rufe kansu da kyale kayan sannan suka fita a ka kai su gurin babban gurin taro. Amare suna zaune a in da ya dace haka muta ne ma. sai ango Aliyu Haidar a gefan Meerah, MC yasa kiɗa mai sauƙin sautin "Aure daraja, marta ba ce mai tarin yawa..." ƴan mata sunka fara takawa abin su. Zaki shi ma zaune ya ke a gefe ya na ta kallon program din sai a ka zo gefan shi a dai-dai kunnunsa a ka ce
" Please minti biyu, amarya ce ta aikoni." ya ɗago ya kalli me maganan amma har ta yi hanyan waje, kaman ba zai je ba sai kuma ya miƙe ya fita, tsaye ya ga budurwa mai tsayi ta juya mai baya, sai ya nufe sallama ya yi ta juyo da sauri tare da mai da mai sallaman, sannan ta haɗe rai ta rufe Idonta ta fara magana cikin masifa kamar yadda ta sama idan za ta yi rashin mutum ci.
" Na lura kai ne abokin wancan angon, kuma ina zaton shima haka ɗayan, in ban da rainin wayo, ƙawata ba ta son ta zo amma muka lalla sheta mu kazo sai shi yaƙi zuwa, bani numbern shi in kira in zazzaga mai rashin mutum ci, ai wannan rainin sense." ta miƙa mai wayar Ramlat din, furzar da iskan bakinsa ya yi sannan ya sauke ajiyan zuciya ya ce
"I'm sorry ba ni ne abokin Shuraim ba and bansan ina ya ke ba."
" Oho ni ban number shi na kira na ji dalilin ƙin zuwan shi. "
" gaskiya be kyauta ba, kuma ban da number shi...." Fuuuuu ta wuce ta ko ma cikin gurin, ji yayi ta burge shi sosai, koma wa ciki ya yi, a gefan amaryan Shuraim ya hangeta, bini-bini sun haÉ—a ido sai ta dalla mai harara shi kuma sai ya yi murmushi.
Ganin Bababn yaya be zo ba yasa ladies su ka raƙashe suka shashe abin su, a haka har aka ta shi misalin 11pm, gida aka mai da su, ɓangaren daban-daban, aka kai Meerah part din farko wanda ya sha uban kuɗi da gyara, ita kaɗai aka bari kowa ya watse bayan an yi mata nasiha sannan an kaita gunsu Pazars suka sanya ma auran albarka, ita ma Ramlat na ta ɓangaren aka kaita wanda komai nasu iri ɗaya ne, ganin irin kukan da take yi akan kar ƙawarta ta wuce ya sa aka kaita ɗakin ladies.
Ramlat zaune ta ke tayi jugum dan ta gaji da kukan tayi shiru, har É—aya na dare angon be shigo ba aiko tayi kwanciyarta cikin linzimin wani kalan miji ta aura, shin a haka zatayi rayuwa da shi, tin kafin ta sanshi taji bata kyaunar sa ko kaÉ—an, ace sai a card wedding ta ga sunan sa wai Shuraim (Babban yaya).
Su kuwa su Haidar bayan abokansa ko in ce ƴan uwansa sun kawo shi suka musu nasiha sannan suka wuce, sallah suka fara yi sannan suka zauna a Parlour suna ɗan hira tare da cin abinci, bayan sun gama suka shiga bed room, ya lura Merah gaba ɗaya a ɗan tsora ce take ga kuma taƙi sakin jikinta dashi dan haka ko hannunta ba riƙe ba a haka sukayi barci abin su.......
To Allah ya baku zaman lafiya ameen.
End
Daga alƙalamin pretty SK.
6/12, 12:46] á‘ᖇᗴTTY ÕK âœï¸âœï¸âœï¸: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIAION (J.W.A)💪
Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan Æ™asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauÆ™i.âœï¸
If your Mum is alive, may she have a long life to witness your success🤲
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
á‘ᖇᗴTTY ÕK
Page 14
********** **********
Kiran sallan farko a kunnanta dan ha ka ta miƙe ta shiga toilet alwala tayi sannan ta fito ta na tinanin ina ne gabas, can sai ta hango prayer-mat wanda ya fuskanci gefe guda kuma a ta sama anvsa wani abu me ɗauke da sunan Allah wanda aka ƙawa tashi, take zuciyarta ta raya mata nan ne gabas aikuwa ta kalla ta gabatar da sallanta ta na idarwa gurin tayi raka'atanul fajr da Subh sai tabhau karatun alkur'ani cikin daddaɗan muryan nata kaman me busan sarewa.
Æangaren su Aliyu Haidar kuwa yana tashi ya tabsheta sannan ya fice masjeed, wanka tabyi sannan tabyi sallah duk abin ta ba ta wasa da ibada, lissafi ta hau yi yau satin ta É—aya ba taje aiki ba kuma tasan sai nan da kusan 2weeks again za ta koma, abin da take ji sam ba zata iya ba, yana shigowa ta É—ago fararen idanuwanta ta kalle shi, sai kuma ta É—auke kanta, da murmushi ya iso in da ta ke ya zauna gefan gadon ta re da ce wa
" Madam kin tashi lafiya?." gani yayi ta É—auke kanta da ga kallon shi, hakan yasa ya É—ago hannunsa yajuyo da kansa ya na kuma magana cikin raÉ—a-raÉ—a. "me nayi to daga kaisuwa kuma?."
" Karka sa ke cemin Madam ....."
"Sorry Meerah." turo baki ta kuma yi sannan ta sanya hannunta wanda suka sha lalle suka ƙawata shi duk da duhun hannun amma ya fito raɗau sosai.
" To wanne kike so?."
" Uhmmm." ta faɗa ta na miƙewa da idanu ya bita, cire hijab din jikinta tayi ta sagale a anger, riga da wando masu laushi ne ta sanya sai wannan ƙashin amarci ke fita ajikinta me sanyin daɗi, ga wannan gashin na ta daya zubo baya dan ita ba tayin kitso, gaban mudubi ta tsaya tana gyarawa gashin sai kawai taji ya janyota jikinsa, kallon juna suka shiga yi kowa najin ƙaunar ɗan uwan nasa, a hankali ya kai bakinsa cikin nata suka shiga kissing juna cikin rashin kwarewar su, a haka har abu ya kan ka ma. Basu suka na tsuba sai misalin 8am, wanka suka yi a tare sannan suka shirya, sai suka koma Parlour domin breakfast dan tin da zu aka kawo musu, kallon ta yake yi cikin so da ƙauna mara misaltawa, nu na mata wani babban ƙofa ya yi wanda yake a gefe ya ce mata
"Ƙofan shiga Main parlour kenan ba sai kin sha zagaye na, kodan idan zaki gai da iyayena ko kina son yin hira nan za ki bi " ɗaga kai ta yi sannan ta marairaice fuska, tai magana cikin shaƙwaɓar ta.
"Ni kace min zan koma aiki amma baka faÉ—amin yaushe ba ne."
" Madam ke da amarya ce kibari nan da three weeks sai mu koma tare."
"Ni kade na cemin Madam banaso." sai da yayi murmushi sanann ya ce
" To Omry, ni fa wanne zaki din ga kirana dan na gaji da kira na da kike yi da kai ko Malam." Sai tin kunnansa ta kai bakin ta sannan ta ce
"Farsi."
" Awwwnnn omryty thanks, suna mai daÉ—i." yafaÉ—a yana shafa gashin kanta.
" Kai ba business kake yi ba ai ko next week ka koma kasuwan ka."
"Eh, toh ha ka dai na ce amma soon zaki dan aiki na dan yanzu ne ma nake yi na kanje kasuwa ne kawai." da ga haka suka dinga hira kwanin sha'awa.
Ramlat ce ta ɗauko abincin ta nufe ƙofar da a ke ce ta shiga, duk ka ƴan matan su ƙi kawowa sa boda wai karsu haɗu da Shuraim. Sallama ta yi har sau biyar ana shida Ramlah amarya ta fito ta na amsawa, ganin ƙawarta ta faɗaɗa murmushi a fuskanta ta na faɗin
"Naji daÉ—in ganinki Æ´ar uwa." gaisawa suka yi sannan suka zauna a parlour suna É—an hira sai Ramlat ta ce
" Ango na barci hala, Allah ya sa ban ta kura muku ba?."
"Hmmmm to ai be zo ba, banga kowa ba ha ka na kwana da tambayoyi da yawa, shin kodai auran dole a ka yi mai." ta ƙare maganan cikin kuka, da ƙar Ramlat ta samu ta rarrasheta sannan ta ce tabar abin kar ta faɗa ma kowa ta yu akwai dalilin ƙin zuwan nasa. ƙara suka ji ana ƙoƙarin buɗe ƙafan ɗaya daga cikin sauran ƙofofin na ɗakin dan ƙofofi kusan 6 ne, sai kuma a ka yi shuru
"Kodai a É—akinsa ya kwanta Ramlat?."
" Oho mai ni wallahi na ji ban ma son ganinsa, har ta auran banso dashi." ta faɗa ta na share kwallan Idonta, sai ji sukayi an buɗo ƙofan a fito a kan Wheelchair, da yake ta baya ya fito sai Ramlat ta miƙe da sauri ta fie tana jin Ramlat na faɗin
" Ina zakije, ki tsaya mana." ai tuni tabi ƙofar da ta shigo ta fice, direct ɗakin ladies ta shiga, be kamata mijin bestyn ta ya ganta babu hijab sai gyale shi ya sa ta fice da sauri. tana shiga ta tatta Hasty da Baby ne kaɗai a ciki za ma ta yi suna ɗan hira dan sunfi sakin jiki da ita ban da sauran wai su ba zasu kwanta da ƴar talakawa balle ma kandy halinta daban ne akan talakawa sai mai bi mata Fancy.
************* Miƙewa ta yi tanufi part din da ta kwana har ta kusa shiga tajiyo muryansa mai daɗi da taushi yana magana hakan yasa ta tsaya.
"Ina son magana da ke " abin da taji kenan, kaman ba zata dawo ba sai kawai ta juyo ta nufi in da ta ga yakai a keken sa. zama ta yi a can gefe a kan carpet bayan ta gyara zaman hijab din ta, cikin haushin sa da rashin sonsa ta furta
"Barka da safiya." sai shuru ya biyo baya kaman ba ze É—ago ba sai ya É—ago ya kalli direction din ta karaf suka haÉ—a idanu, da sauri ta sauke na ta wanda suka cika da hawaye dan ita sam bata da juriya akan komai kuka yake yi
" Kinsan ni masaki ne koh?."
"Eh." ta furta tare da share hawayen ta, ya so yayi mata faÉ—a sosai a kan shiga mai rayuwa data yi amma yaji an ce bata da masaniyar wa zata aura kawai an ce an mata miji ne kawai.
"So nake muyi rayuwa kaman mata da miji a waje amma a cikin gidan nan kowa ya yi harkan gaban sa." maganan sai da ya dake ta amma ta daure ta ce
"Ko zan iya sanin dalili? Shin dole aka maka da ka aure ni ko yaya ne?." Sai yaji ta bashi tausayi amma ya dake ya ce
"No akwai dalili banda lafiya ne, ina akan wani tsarin maganine wanda nan da watanni uku zan ga ma sha shiyasa, sannan ni ban san za'amin aure ba sai a jiya kinga ko bazan iya bijirewa ba."
"Shikenan." yaji daÉ—in amince wa da ta yi babu wani tambayan sai yaji ta burgeshi
" Me sunan ki ?."
"Ramlat." sai kuka ya kwace mata ace wai mijinta ne besan sunan ta ba miƙewa ta yi take fuskanta tabayyana sosai kaman zata ce wani abu sai ta share ta nufi ɗakinta zata shiga kenan taji ya na ce wa
" Zo ki dauki abinci."
" Na ƙoshi." ta shige tare da rufo ƙofa, da ƙyar ya dafa ya sauka akan keken ya hau kujera tare da lumshe idanuwan sa, amma jin sautin kukan ta yake yi kaɗan-kaɗan, ji yayi baze iya jurewa dan ya tsani kukan mace, a hankali ya janyo basket din abincin tare da hawa keken yanufa ɗakin nata, babu key dan haka ya tura ya shiga tare da sallama. can kan bed ya hange ta ta nada kuka, sai yaji duk babu daɗi, a daddafe ya hau gadon kusa da ita hannu yasa ya gyara mata hijab din kanta sannan ya ce
" I'm sorry Ramlat, ki bar kukan ya isheni amsa kici kinji." daƙyar ta tsai da hawayen ta, amsa abincin ta yi ta'aje gefenta sannan ta ɗan matsa ganin yana gab da ita.
"FaÉ—amin me na miki?." ya tambaya yana mai kallon kyakkyawan fuskan ta mai kyau
"Ni shikenan haka zanyi rayuwa ace babu ruwan kowa da kowa, ai ba haka addini yace ba." take tafara jawo mai ayoyi akan aure ta na fassara mai, mutawar zaune yayi jin yadda ta ke ta kawo hukunce hukuncen sosai akan aure, sai da yaja dogon nunfashi sannan ya ce
" Shikenan zamu zama abokai kenan kafin nasamu cikakken lafiya koh?."
"Ni bance ina buƙatar ka ba amma tuna maka na yi, be ka mata naga kana ƙoƙarin hala na taimaka gurin faɗa wa ba, so nake mu taimaka ma juna gurin shiga aljanna. ba damuwa na amince muyi abota." murmushi ya yi, yau dai an samu macce da ta burgeshi a karo na farko, a ransa yana cewa 'ai wannan dole na zauna dake ko dan ilimin ki da sani nishaɗi.' kallon ta kawai yake yi dan ta burgeshi sosai yana kallon yadda ta ke cin yam ball din a cikin ƙaramin bakinta, sauka yayi yahau keken san sannan ya ce
" Na gode kin min halacci duk da ance miki ni masaki ne amma kin yadda kin aure ni, Insha Allah zan saka miki da mafificin alkairi, kishirya nan da 1h ƙanaina zasu shigo gaishe mu sannan za muje gaishe da iyayena anjiman." da ido ta bishi har ya fice, jita yi ta raina kanta sosai duk da shi masaki ne amma kyauwunsa ya toshe rashin ƙafarsa, fari ne fat kaman ka taɓa jini ya fito, haka ƙafafunsa kaman na jarirai. murmushin sa me tafiya da imanin mutum ta tuna.......
END
âœï¸âœï¸âœï¸êœ±á´€á´‹ÉªÉ´á´€ ᴀʙᴅᴜʟʟᴀʜɪ
[6/13, 22:30] á‘ᖇᗴTTY ÕK âœï¸âœï¸âœï¸: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIAION (J.W.A)💪
Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan Æ™asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauÆ™i.âœï¸
If marriage is part of your plans this year, may Ar-Razzaq open beautiful doors for you & bless you with someone who leads You to Jannah
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
á‘ᖇᗴTTY ÕK
ꜱᴀᴋɪɴᴀ ᴀʙᴅᴜʟʟᴀʜɪ
page 15
************ **************
Suna zaune a Parlour aka yi Knocking, permission aka basu suka shigo dukan su, sun sha kyau kaman za su wani bikin, dan yau akwai walima da yamma, jallabiyoyi baƙake suka sanya da vails, simple make-up aka mu su ma sha Allah, gaishe su suka yi, sai suka amsa sannan Aliyu ya shiga ɗaki ya barsu dan amsa call ɗin ya da shigo wayan sa, shuru ya ratsa parlourn na wani lokaci sai Baby ta ce
"Aunty Meera wai ke Police ce in ji Uncle?." Meerah murmushin ta yi ta na mai da Idonta gareta dan kallon t.v take yi
" Eh kuma ni sam bansan raini, in mutum ya shiga gabana harbe mutum kawai nake yi." tafaÉ—a ta na haÉ—e rai dan ganin irin kallon da Kandy, Beasty, Beauty da Karis ke mata yasa ta faÉ—a haka.
" Kwarai kuwa Madam ba ta da sauƙi ko kaɗan, kubita a hankali shine kawai." Aliyu ya faɗa bayan ya iso Parlourn, ko 5mnt ba su ƙaraba suka fice abinbsu, suna fita Aliyu ya yi dariya ya na ce wa
"Ai kin min dai-dai, dan halinsu sai haƙuri, Baby, Hasty da Husty sun fi sauƙin kai."
" Tsaf zan se ta su kuwa, dan ni ban É—aukan raini.".
****** Knocking din ma cikin ladabi suka yi dan ba'a wani jami'in sosai, sun jima suna yi kafin Ramlat ta ji sai ta buÉ—e cikin sakin fuskan ta na musu iso, da ma sunji labarin ta an ce Æ´ar talakawa ce, dan haka ba dukkan sune suka gaishe ta ba.
A kallo ɗaya Ramlat ta ga ne Kandy sai ta basar dan ta haddace fuskan ta sosai, ita ma dan niƙaf ne da ta shaidata, can sai ga shi ya fito, shima gaishe shi suka yi sannan su ka fice dan ba sa son zama inuwa ɗaya da shi.
"Lafiyan su na ga sun fice kaman sun ga dodo."
"Ai haka su ke kallona kaman wani mugu."
" Uhmm faÉ—i gaskiya dai." sai da ya yi murmushi sanann ya ce
" Yanzu ni na miki kama da mugu?."
" A'a amma in ka haÉ—e rai sam ba ka kyen gani, Yaya Shuraim naji wa su sun ce, wasu kuma Babban yaya koh?."
"Eh dukka sunan ne, akwai ma su cemin Boss ma."
"Uhmmmm Boss kenan, okh ni ma Babban yaya zan ce yafi Shuraim daɗi." ji yayi kaman ita ce ta raɗa mai sunan dan yadda ta furta cikin ba ma ko wani kalma haƙƙinsa.
"Kefa matata ce ya ka mata ki zaɓi wani suna daban haka."
"Uhmmm toh ba ra na dinga ce ma Zawji, tin da dai Zawjin ne."
" Ni kuma zan faÉ—a miki amma ba yau ba." Daga nan suka sha hira kaman sun san juna har da ba ta labarin aikinsa na Business Online a haka har suka nufa part din Pazars a can suka tadda su Haidar, nasiha a ka musu sosai sannan Pazar Q yaji daÉ—in ganin su cikin farin ciki dan Ramlat ita ta turoshi duk da keken me tafiya ne da kansa.
** AFTER ELECTION DAY **
Gaba ɗaya Kaduna state kowa yana son jin saka makon zaɓen Governor wanda ya gudana jiya, T.v gaba ɗaya ƙirgan ƙuriƙu a ke ta yi. Bayan sa'a ɗa ya da farawa aka faɗi wanda ya ci wato Aliyu Haidar Ƙanƙara shine governor na Kaduna state ƙarƙashin jam'iyar NPP me alaman fatanya, ta ke murna ya cika wasu, wasu kuwa a nata ƙus-ƙus a gari. Bayan kwana biyu ya yi rantsu tare da fara aiki, an bashi gidan gomnati amma ya ce a nasu gidan ze zanan, harta Meerah ba ta sa ni ba sai a yau da aka nunnuna a duniya da shafukan sa da zumunta, mamaki ne ya cika ta amma haka tabasar har lokacin daya dawo, nan fa ta fara balbale shi da bala'i, haƙuri ya dinga ba ta amma dagyar ta haƙura.
*********** *************
sanye ya ke cikin baƙaƙen kaya kamar kullum yakulle fuskan sa da mask wanda ya kewaye face dinsa, miƙewa ya yi tsaye ya fara ta kunsa mai ɗaukan hankali sannan yakalli camera ta re da fara magana cikin kakkausar muryansa.
" Nasan kun jiini shuru kwana biyu, na ɓuya to ina nan kuma ina muku albishir da ce wa yau zan sheƙe muta ne uku, babu ɓata lokaci zan fara da wani ɗan Edo state, sai wani babban jami'in soja wanda ya ke aiki a Abuja sai kuma babban ɗan kasuwan nan me sunan Sunusi Yusuf manajan hatsi."
yana kai wa nan ya zatar da hukunsa ga muta ne uku, dattijai biyun da bindiga ya harbesu ɗaya kuwa sa bo da tsoro haɗiye zuciya ya yi. take Camera ta tsaya da record sai ya kalli na gefan cameran wanda shima irin kayansa ne jikinsa sannan ya ce "ku mai dasu in da ya dace, sai gobe da safe ƙarfe 10 ku saki video din." da ga ha ka ya juya ya fara wannan tafiyar na sa cikin ƙasaita da jan aji.
************** **************
Cikin sauri ta sanya riga da wando irin wanda ta sa ba sa wa sai dai na yau ta ɗaura after-drees Black a kai kuma ta yafa gyalan, a matuƙar ruɗa ni ta fita ta bi ta main parlour, sama-sama ta gaidasu sannan ta fice ta shiga motar ta direct gidan commission of police ta nufa, ko su ƴan parlourn jikinsu a sanyaye ya ke saboda video din da suka kalla yanzu, ba ga ɗaya gari ya ɗau maganan a ke yi. dan an zaci Rash ya dena kisan ne ashe hutu ya je, yau daya dawo kuma har muta ne uku ya kashe. ta na isa ta tar da uban ƴan sanda a ciki, ciki ta shiga suna sara ma ta, sun dau 30mnt su na magana sannan meeting din ya tashi cikin ɓacin rai ta nufa office din ta, ko da ta zauna akan kujeranta kifa kanta ta yi tana tina maganan shugaban na su
"Nan da 24h mu ke son a sa mu ko da makama ɗaya ne na kama Rash, abin ya yi yawa a ce gaba ɗaya jami'an mu a ban za tin da mutum ɗaya rak ya gagara muku." tsaki ta ja a fili ta na imagine yadda idan ta ka ma Rash za ta mai, Za ma za tay i ta feɗe shi sala-sala, ta dinga ɗaye mai fata sannan ta yayyan kashi gida-gida sannan idonsa da wuƙa zata cire hmmmm abubuwan da yawa ta ke misaltawa a ranta.
END
Daga alƙalamij pretty SK
Sakeenat Abdullahi
Mrs I (insha Allah)
[6/13, 22:30] á‘ᖇᗴTTY ÕK âœï¸âœï¸âœï¸: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIAION (J.W.A)💪
Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan Æ™asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauÆ™i.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
á‘ᖇᗴTTY ÕK
ꜱᴀᴋɪɴᴀ ᴀʙᴅᴜʟʟᴀʜɪ
Page 16
*********** **************
Kuka take tayi cikin ƙunan rai da jin zafi a ranta a ce har mutum uku aka kashe wanda by-mistake ta danna video din ash mugun gani za ta yi, ƙarshe dai wayan faɗin ya yi har sai da ta fashe ya ci screen, da sallama ya shigo a bakinsa ganin yadda ta ke kuka ya sa ya ƙara danna gudun Wheelchair din sa ya nufo in da ta ke
"Me ke damunki? Waya taɓaki? Meyafaru?." duk ya jero mata tambayoyin amma babu amsa, sai da kukan na ta ya tsaya tukun ta samu ta ɗago fuskanta da ya yi ja, bayan ya cire hannunsa a kan na ta, cikin kuka ta fara magana
" Mutane uku duk ka ya kashe fa, meyasa?." sai wani sabon kukan ya kwace mata, sa ku ya yi ya hau kan kujeran da take ya rungumota ya ja shafa bayanta alaman rarrashi, a hankali ta sa mu ta natsu, ya bata haƙuri, be san meyasa ba, baya son ganinta a cikin damuwa, lallaɓata ya yi har barci ya ɗauke a gurin, kallon fuskan ta ya dinga yi gwanin sha'awa. sai misalin 4pm ta farka da mamaki ta ganta akan gadonta, a haka ta tashi ta yi alwala ta na idar da sallan ta fita ta shiga kitchen girki ta yi mai rai da lafiya, sannan ta jera akan daining, wanka tayi sai ta ɗanyi kallo a TV har magrib ya yi, sai lokacin ta ji dawowarsa, part dinsa ya shiga sai 9pm ya fito dan a ɗaki ya yi sallan isha'i din sa bo da kanshi ya na mai ciwo sosai. ko da ya fito zama ya yi shikaɗai ya ci abincin nabsa sannan ya nufi part dinta a dai-dai ƙofan ɗakin na ta su ka haɗu, kowa ya sakarwa ɗan uwansa murmushi, ba su wani daɗe ba amma sun shaƙu sosai kuma sun fara ƙaunar juna, tare suka zauna a Parlour suna kallo sai ya ke ce mata
"Zuwa gobe zan fara zuwa aikin dabsu Pazars suka ne man mu, na so subarni da Online business, tin da ina samu sosai, wai a cewan su hutun na wa ya yi yawa dan ha ka zanfara aiki amma gaskiya ba zanyi aikin gommaniti ba kawai zan jira in dai na ci requesting din da nayi shikenan zan fara zuwa aiki a bank kawai."
"Allah ya za ɓa abin da yafi zama alkairi."
" Ameen, yau na ga kinyi kyau sosai ne, me ya sirrin?." sai da ta yi murmushi sannan ta ce
" Ha ka dai ka ke gani."
"Haka ne ma Kifaty." satan kallon shi ta yi sai ta yi saurin juya kanta dan sun haÉ—a ido gu É—aya
"Zawji Pls ina son gobe na je gidan mu da na yayanta sannan na je na ga ƙawata a badikko kaji." ta kai ƙarshe ta na marairai ce mai fuskan ta re da daidaita muryan cikin ɗan shaƙwaba, salon maganar na ta sai yaji wani irin daban haka, dan haka ya yi shuru na wani lokaci sai ya ce
" Bayan la'asar in na dawo zamu fita sai na kai ki duka shike...." be ƙara sa ba ta rungumesa cikin murnan, shima abin sai ya bashi dariya, sannan yaƙara raɗa mata a kunne ce wa
"Next week za ki fara zuwa school Poly, dan haka in munje ki haɗo takaddunki." kukan jin daɗin ta fashe mai ta na mai godiya a ha ka su ka shanye rabin dare suna soyayya mai tsafta dan zuwa yanzu sunysan su kansu a buƙace suke da juna amma suna sharewa sai dai shi ya kan tuna ma 'ta cewa ya kusa samun lafiya, be san me ya sa ya ke ma ta ƙarya ba ya na son suyi sunna amma ba yanzu ba duk da suna ƙaunar juna, ya na da babban dalili a kan ha ka, da ƙyar su ka rabu ko wa ya huce part din sa sai da ya yi minti 30 ya na jiƙa kansa a ruwa ya san duk ran da by-mistake ya kwana ta re da ita me afkuwa na iya faruwa, shiyasa ya ke taka tsan-tsan.
********** ************ *********
" Omry ki bar damuwa a kan case din nan, gobe zan haɗa babban taro na jami'ai kuma zan sa Zaki ya dawo nan domin ku haɗu ayi binciken cikin sati biyun nan, abin ya yi ya wa sosai mu kanmu ya taɓa mu dole mu san abin yi." ya faɗa ya na zama a gefanta in da ta bi ta haɗe rai kaman an aiko mata saƙon mutuwa, tin da ya shigo ma taƙiyin magana sai faman kumbure-kumbure take yi ko Uniform din ta ki cirewa
" Farsi wallahi duk ranar da Rash ya shigo hannuna sai na sheƙe shi da wannan bindigan ko bindiga ai ya sami sauƙin mutuwa, Allah ne me a zaba da huta dan haka da knife zan mai nawa." da ɗora bindigan a saitin kanshi ta na haki, dariya ta so kwace mai sai ya danne ya na cewa
" Omry ba shi ne ba ai, yi haƙuri gaba ɗaya hukuma yanzu ta shiga case kinji." ɗaga mai kai ta yi tana aje bindigan, rungumota ya yi ta baya ya shiga fa ra mata kalamai masu ratsa zuciya harta rage fushin na ta. tukun ta miƙe ta yi abin da ya dace, a tare suka yi wanka, sai shirin barci, a ƙirjinsa ta yi barci shi kuma ya nata shafa gashin nan na ta mai laushi da ƙamshi
*************** ************
Ƙofa ta buɗe ta shiga ɗakin nasu, tsaki taja mai tsayi wanda duk kan su suka kalle ta, hijab ta cire ta ajiye a kan sofa zama ta yi kusa da Beasty wacce ke waya da saurayi ta wanda sati biyu baya suka haɗu, ɗan masu kuɗi ne ga kyau sosai, ya na sonta sosai amma yana son rayuwan shagala da ya wa, abin da ba ta son kenan tana son ta canza shi kuma ɗan zata more in dai ta aure sa, dan ta cire tuta, katse kiran ta yi ta na ce wa
" Baby excuse me." ta na yanke wayan takalli Kandy wacce take É—an huci ta ce " Sister what happened?."
"I think is Uncle Adamsi? Mrs Love ce fa." FaÉ—i Hasty ta na kashe datan wayanta, sai Karis ta ce
" Maybe wani ne, kun san ba ta fushi da shi ai."
" Bashi ba ne Aunty ce."
"Me Aunty ta yi." faɗin Baby jin an ce Mamanta ce ta taɓo Khadija, ga ba ɗayan su kuma suka natsu suna jinta sai ta ce
" Wai aurar damu zata yi nan da wani lokaci kuma za ta faÉ—ama Pazars, wai ai mun haÉ—e da matan gidan ba'a gane su waye iyayen, kuma wai ai mun da É—e da yaa Adam kawai karatun za ta tsaida." dariya wasu suka sa, wasu kuma murmushi, sun san Kandy ba ta san aure yanzu ta fiso ta kammala karatun ta tukunna, shiyasa ta su ta zo É—aya Adam
"To ai yaa Adam ya shirya shi be da damuwa." harara Kandy ta dallama Husty, sai Fancy ta caf ke da faÉ—in
"Uhmmm wa ya ga ranan auran Kandy ƴar a halin ƙanƙara akwai buduri." Dariya suka kwashe sai Kandy ta shaƙa aikuwa suka hau gujeguje a ɗakin cikin wasan da suka sa ba, sai da suka gaji kafin nan kowa ya kwanta tana mai da nunfashi.
"Da kunyi addu'a dan wlh ba ni kaÉ—ai ta ce ba dukkan mayan nan." Kandy ta faÉ—a ta na nuna, Beauty,Besty,Hasty, Fancy,da Husty.
" Kina ruwa mu na wa muke toh ai sai dai ku uku banda mu koh Hassana"
" Dena ɓata miyan bakinki Husty mu muna nan ai"
" Kaji wani zan ce, wai har da ni gaskiya Kandy ni ma kin ce wani abu." cewa Fancy ta faɗa ta na miƙewa da ga kwanciyar
" Ai gaskiya ce ko Karis."
" Haka ne Kandytah, mu na mu shagali koh Baby da butter."
" Dama-dama a ce lokacin Boss baya nan, wallahi ni kai na sai na haÉ—a na wa shagalin na biki dan classmates dina duk zan gayyata muje special hole hmmmm."
" Butter mutumin da ya yi aure ina shi ina barin nan."
" Haka ne fa balle ma an haɗa shi da me ƙashin tsiya"
" Bansan meyasa Pazar Q yamana haka ba, Babban yaya da yake da matsayi sosai, gashi da kyau duk da ya na da na kasa amma dole akwai wa'inda suka son shi kuma ma su dukiya, kalli dai matar Uncle, jami'ace gasu da kuÉ—i...." Hasty ta katse Fancy da ce wa
" Toh me zeyi da kuÉ—i shi? nifa matar tana burgeni sosai ba ta da damuwa." ta ke Baby ta amshe zancen
"Naga dai talauci da arziƙi duk na Allah ne, ku daina izgili babu kyau sa...."
" To uwar wa'azi ko na kowa miki speaker ne?."
" Karis ai gaskiya na faÉ—a da ki yadda ko karki yadda ya rage naku." daganan suka bar maganan dukkansu.
END
Daga alƙalamim Sasakeeee (Pretty Sk)
[6/14, 07:13] á‘ᖇᗴTTY ÕK âœï¸âœï¸âœï¸: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIAION (J.W.A)💪
Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan Æ™asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauÆ™i.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
á‘ᖇᗴTTY ÕK
ꜱᴀᴋɪɴᴀ ᴀʙᴅᴜʟʟᴀʜɪ
Page 17
****************** ****************
Gari na wayewa ta yi wani miƙa a kan katifarta wanda yanzu ita kaɗai ke kwanci a kai, aiki ta fara yi ta na gamawa ta yii wanka har lokacin Maman Rabi ba ta fito ba, ɗaki ta koma ta ɗauki wayarta ta na karanta Novel me suna DAGA INA TAKE by Pretty sk, a haka ta wuni a kan wayarta ƙiran Tecno A31, kusan wuni ta yi a haka aiki kaɗai ke fito da ita daga ɗaki, basa wani hira yanzu da Maman Rabi kowa harkan gabansa yake yi, ita duk da ta ƙosa Babanta ya samo mata makarantan da za ta koma ko waec ta yi. Misalin 7pm bayan ta idar da sallan magrib ta jiyo sallaman ƙawarta kaman a mafarki, da sassarfa ta nufi compound din aikuwa suka yi kicibis da takwararta cikin nishaɗi suka rungume juna suna mai jin daɗin ganinta, ɗakinsu suka shiga suna hiran yaushe gamo.
" Naji daÉ—in ganinki, shi to ba zai shigo bake nan?. "
" Eh ai gidanmu kaÉ—ai ya shiga ya gaida su Abbuu, yanzu wai zaije ya dawo yabani minti 30 kawai."
" Allah sarki aiko ya kyauta ki ce har gidan Zainab kika je."
" Ai kuwa, ha ba takwara kibar abincin a ƙoshe na ke." harara ta watsa mata ta na ce wa ta re da ci ga ba da zuba abincin
" Ai nasan bakya son cikin abin gidan nan, alright karna ba ki guba koh." jin haka sai jikinta ya yi sanyi dama sun saba kullu in ta zo sai ha ka ta faru da su, ci ta yi ba sosai ba dan a ƙoshe take, hira suka sha da ga bi sani ta shiga ta gaida Maman Rabi wace yau zazzaɓi ke dukanta. Lokacin ya na cika ya ko kira ta a sabuwar wayan daya siyo mata jiya da amma ɗazu da safe ya ba ta, sallama suka yi a kan ya ka mata ta zo ta yi mata one week, har bakin motan ta rakata suka gaisa da Shuraim ya amsa cikin walwala. ta na komawa ledan da ta kawo mata ta buɗe dan ganin menene a ciki. Babban leda ne baƙi budewa ta yi nan fa ta fara tozali da abubuwan ci iri-iri madara, sugar, millo, bread, egg, dasu sweet da biscuit sai wani ledan daban, tana buɗewa ta ga tsohon wayarta ne ta re da paper, tabbas ta ga sabuwar wayarta har ta yi mata Allah ya sanya alkairi, paper din ya buɗe ta fars karanta wa tinda da Hausa a kayi rubutun
" Sis na gyara wayan sai ki riƙe babu abin da zanyi da shi, ba ta da matsalan komai, kiyi manage please kinsan bana son godiya koh, karki kirani akan wannan ɗan abun. Ina miki fatan alheri sai ki buɗe WhatsApp tin da dama wayanki bata yi kinga kullum muna online zan dinga turo miki data lokaci bayan lokaci." Hawaye ne ya zubo a idanuwanta tasan ƙawarta ta a kwai kyauta dan ko a da ba ta zuwa haka nan. jita yi ta ƙara ƙaunarta fiye da misali, ta san ko ta kirata ba za ta ɗaga ba dan haka ta tattara komai ta kaiwa Maman Rabi ta gani, cikin jin daɗi ta amsa ta a dana, ɗakinta ta koma taci gaba da godema Allah a kan abin da ƙawarta ta yi mata, da yi matan fatan samun rabo nan kusa, da farin ciki a rayuwar auran su.
************* **************
Ta ra da ina za ta sa ka kanta dan murna, satan kallon shi ta yi, waya yake yi kuma hankalin sa nakan System dinsa dan ko ina ya na tare dashi, a dai-dai nan Adam ya shiga Babban get dinsu dan shi ne ya yi driving dinsu. parking lot ya nu fa ya yi parking, sannan ta fita ba ta jira shi ba ta san masjeed se shiga dan an kira Sallan isha'i, aikuwa ta shiga Main parlour dan gaida su Momcy dan zuwa yanzu duk sun sa ba sosai harda Meerah dan ma ita ba ta wani zama saboda aiki. da sallama ta shiga cikin, samu ta yi dukkansu ƴan matan suna hira kwanin sha'awa. Twees da Baby ne kaɗai su ka gaisheta ta amsa ta na za ma a ɗaya daga cikin kujerun parlour, Kandy ta zabura ta miƙe ta na ce wa
" Talauci masifa ne, Allah ya shiga tsakanin mu dashi."
" Ameen dai." Beasty ta furta ta na taunar chewing gum, in da sabo ta saba da iskancin muta ne biyar dan duk zuwa yanzu duk ta shedasu, ita dai Butter ba ta wani yi mata iskan ci amma ta na team ɗin su, murmushin yaƙe ta yi sannan ta miƙe ta zo dai-dai gaban Kandy ta ce
"Hmmmmmm na lura ƙaramin hauka na daminki, dubeni da kyau babu talauci a jikina, idan kuma ni ce bakya so ki ce ma Shuraim din ya sakeni, so what, shi na ke aure ba ke ba, kuma zanyi maganin ku ba ra ya shigo." kowa na wajan shuru ya yi, ba su zaci za ta iya mai da martani ba, Meerah wacce ke fitowa daga Part ɗinta, ta ji abin da Ramlat ta faɗa kuma ta gano in da zance ya ke, tun kafin ta ƙaraso ranta ya ɓaci, buɗa baki ta yi da zafi-zafi ta ce
"Khadija hauka kike yi, me kika sha kike faɗa ma matar yayanki baƙaƙen magana."
" Ki barta so ta ke ta zubar manna da mutumci to yanzu Pazars za su shigo kuma yau sai a tantan ce." faÉ—in Aunty wacce ta fito daga kitchen, ta ke suka ji sallama dukkan su Pazars din harda Shuraim, suna isowa Pazar M ya tambayi ba'asin me ke faruwa, take Husty ta fa ra koro bayani har ta dire, wani irin kallo Pazar B da ya yi mata yasa ta É—an É—auke nunfashinta na seconni kuma ta dabur ce.
"Yayana shin kana sona ko baka sona? duk da ni ɗin ƴar talakawa ce, mara dukiya." Ramlat ta faɗa ta na kallon Shuraim wanda ranshi ya yi matuƙar ɓa ci
" Hmmmmm wallahi Kifayaty, ina sonki fiye da tinaninki, ke ma kinsan haka dan ha ka kowa ma ya sheda hakan. Ki yaƙuri da abin da ta miki." har cikin ranta ta ji daɗi dan haka ta kalli Kandy ta ce
" To kinji dai ya na son ƴan talakawa a haka, dan haka ki fita a idanuna nasan kin girmeni amma yayarki na ke a yanzu, ina da shuru-shuru amma idan aka kai ni bango banda kyau sam hmmmmm." ta nuna ma ta yatsa alaman warning ta re da sauran mata biyar ɗin, Juyowa ta yi ta gaida su Pazars sannan ta tura keken sa har bakin ƙofansu sai ya buɗe ba ki ya ce
"Kubiyo ni yanzu." daram zuciyar Khadija ta buga da sauran dan ita ba tai tsammanin za su shigo a wannan lokacin ba, sun sani yau za ta ci ubanta a kunsa harda su koda babu ruwan su, bayan shi suka bi Pazars Q ya na ce wa
" Kwanda ya yi maganinku marasa kunya kaji wani banzan zance, yara dai ta da shirme, Allah ya shirya mana ku."
"Ameen, ai ya ga ma su zo na musu nawa.' faɗin Pazars R, ƙara sawa suka yi suka zauna anan ne sauran matan suka fito dan ba suji wani hayaniya ba.
Suna shiga parlour din suka ga Shuraim ne kawai ya na zaune, ƙarasawa in da ke suka yi, cikin ladabi suka tsugunna a ƙasa suna facing na shi, ya ma rasa ta ina ze fara hukun ta su dan haka ya kira Ramlat tako fito bayan ta ajiye hijab dinta har tayi alwala.
" Yallaɓai gani."
" Me ya da ce na musu?." sai da ta saki murmushi sannan ta ce
"A musu haƙuri, idan kuma wata tasake ni na ishesu kasan kuwa yadda na iya rigima? Kawai ban san hayani ya ne amma Ramlat na ke fa."
" Hmmmmmmm."
" Kabarsu amma ka musu warning dan wallahi duk wacce ta kuma min haka sai na ji ma ta ciwo, kuma in nuna mata banbancin talauci da dukiya, Allah na tuba, hausawa suka ce kafini gidan uban na fiki gidan miji, waya sani sai ka ga wata a ciki Allah ya kaita gidan da babu duk da bana muku fata domin ku Æ´an uwan na ne."
" Maganar haka yanke Shike nan Queen."
" Bara na yi sallah zan musu lecture me zafi, suma su ɗauko hijab suyi anan sai na musu wani karatu akan talauci da arziƙi."
" An gama, Baby ɗauko muku hijabs" miƙewa ta yi ta fice tanabjin daɗi dan ita Aunty Ramlat na burgeta, bayan ta ɗauko ta dawo ganin babu kowa a parlourn ya sa tanemi ɗakin da suka shiga, can ta shiga wani babban Bedroom, a nan ta sa mu wasu sunyi alwala, ta re suka yi sallan sannan suka zauna Fancy ta na ce wa
"Kandy kin janama raini agunta yanzu."
" Uhmmm mu kuma mana shuru ha ba, kubarmu muji da ɗaya mana." Husty ta furta sai sukaji sallaman Ramlat sannan ta ce su fito. Kaman kar wasu su motsa amma ha ka suka fito, a parlourn suka zauna dukkansu a ƙasa sannan Ramlat ta fara huɗuba cikin kwarewa, hadisai ta dinga kawo musu masu ratsa zuciya, amma a banza dan su Fancy haushinta suka ƙara ji.
"Aunty Ramlat please zan dinga zuwa É—aukan karatu."
" Baby ni ma gaskiya harda ni" cewan Hasty, sannan Husty ita ma ta ce
" Gaskiya nima haka."
" Karku damu zan sa muku lokaci." take sukaji jiniyan motoci sun fara shigowa gidan nabsu, sunsan Aliyu ne dan zuwa yanzu cikin tsaro suke, saboda jami'an tsaro ta ko ina, sallaman su Ramlat ta yi suka fice.
Shigowa ya yi bayan jami'an shi sun mai rakiya har bakin ƙofan nasu, Hajiya da Momcy kawai ya samu dan haka ya gaishesu sannan ya shigw part dinsa, samunta yanyi tana kallo a TV, da sauri ta miƙa ta rungumesa ta na ce wa
" Barka da zuwa."
" Yauwa ya gidan."
"Alhamdulillah." daga haka ta rakashi ya shiga toilet danyin wanka.
****** suna fita Ramlat ta zame ta kwanta akan cinyar Shuraim wanda fitowan shi kenan ya zauna a gefenta.
"Zawjin baby cikina yamin zafi." ya najin daÉ—in sunan nan, cikin na ta ya kalla wanda yabke cikin hijab a shafe ya ce
"Meyasa ba ki faÉ—amin É—a zu ba har muka dawo gida sai kitashi muje asibiti koh."
"A'a ba sai munje ba ze dena." ta faÉ—a Idonta a rufe sai É—an hawaye yake gangarowa. sharewa ya yi da yatsan shi ya ce
"Kamar ya ba sai munje ba ko kin zama doctor ne?."
" Uhmmmmm ze dena kawai."
" How ko p.d ne. "
"No, abu ne nasha É—azu....." sai ta yi shuru
"Me kenan kuma a ina?." gyara kwanciyar ta yi ta na canza hiran
"Baby me ya sa mi ƙafarka ne naji an ce lafiya aka haifeka kuma kaman shekarun ba ya ne hakan ya same ka."
"Uhmm Kifaty, Wata rana ne naje SIDI AND SONs Ina tafiya akan step ashe an yadda banana shell aikuwa na ta ka shine na zame na faɗo, kinsan ko ina tiles ne na bugu sosai dan tin daga saman haka na faɗin har ƙasa, Direct sai asibiti da ƙyar na farfaɗo, sai dai me anyi-anyi ƙafar ta hagu ta motsa amma ina, sam babu sa'a abu kaman wasa sai nakasa tafiya., naje country's dayawa amma babu sa'a at the end na haƙura kawai." jikinta sai taji ya mutu sosai, a hankali ta ce
" Ina mai baka haƙuri kaji, Allah yasa ya warke." wayan shine yaɗau ƙara ganin number dake kira yasa yasaki ɗan murmushi mai sanyi, wayan na katsewa saƙo ya shigo ya ko buɗe ganin me aka turo yasa farin cikinsa ya ƙara faɗaɗa, juyowa ta yi takallesa ta ce
" Baby wannan murmushin fa ?."
"Na samu aiki and gobe zanfara zuwa." murmushi ita ta yi tana hamdala, sai kuma ta ruƙo hannusa da ƙarfi jin cikin na ta ya karta, jita yi ya ƙulle sosai hakan yasa ta da burce, ya na ta mata sannu har ya la fa. ya dinga roƙonta suje asibiti ta ƙi, ɗakinta suka je ta kwanta kan bed ta na riƙe da hannunsa sannan ya ce
" Me kika sha?."
"Da na je gidan Zee ne ta ɓani wani abu kaman tamarin juice aikuwa nasha shinefa kawai."
" Juice ne ko mene ?."
" Na sha juice ne amma wai maganin ne."
" Maganin mene?" Shuru babu amsa sai da ya maimaita mata tukun ta ce
" Maganin sanyi ne."
" ban yadda ba, ƙarya ba ta miki kyau ina jinki."
" Uhmmm uhmmmm wai na matan aure ne fa kawai." ya gano zancan dan haka ya jingina kansa a jikin bed din ya na furzar da iska a bakinsa.
" Shikenan ki shirya yau zan biyaki haƙƙinki, ɗaukan alhakin ya isa haka." ya na kaiwa nan ya koma kan kekensa ya fice da ido ta bishi har ya fice, dariya ce ta kwace mata.
" Ashe na iya acting, wow a ta famin gaskiya." sai kuma jikinta ya yi sanyi da sauri ta miƙa ta sama ƙofan key ta ma dariya ta kwanta dama ta gaji barci kuwa ya yi gaba da ita.
END
Daga alÆ™alamin pretty SKâœï¸âœï¸
[6/14, 22:35] á‘ᖇᗴTTY ÕK âœï¸âœï¸âœï¸: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIAION (J.W.A)💪
Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan Æ™asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauÆ™i.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
á‘ᖇᗴTTY ÕK
ꜱᴀᴋɪɴᴀ ᴀʙᴅᴜʟʟᴀʜɪ
page 18
************* **************
Zip ta zuge da ƙyar harda nishi, Wow ma sha Allah da ta kalli kanta a mirrow ɗinkin ya zauna tsam-tsam ya bi ko wani rami, tudu, lungu da kwari ya yi ɗas, ita kanta tasan manyan kaya su na ma ta mahaukacin kyau kawai ba ta son sa wa ne tafi so wando abin ta da riga. flat shoe ta sa ta nufa Parlour, in da yake zaune ta nufa ta na takunnan na ta kaman macen ɗawisu, tin kafin ya kalleta ya san ta haɗu, idanuwansa ya buɗe a hankali ya kalli yadda ta tsaya a gabansa, fuskan babu kwalliya amma ta yi kyau leshi ne ya ƙarbi fatarta, bakinnan na ta turoshi alaman rigima ta keji, matsar da abubuwan gaban shi ya yi ya miƙa mata hannu, kaman ba za ta kama ba sai dai ta kama aiko ya janyota ta faɗo mai ajiki
" Ma sha Allah OMRY kin yi kyau sosai."
" To ba ra na je na cire koh ai ka gani."
" Ai da ga yau ni dai kalan shigan nan nake so kidinga min in kin dawo aiki."
" Uhm Farsi a'a gaskiya ni dai damuna suke yi, kuma duk sun matseni sosai."
"A haka nake so." tin ɗazu ta ke jin barci amma ya ha nata wai sai ta yi mai kwalliya da manyan kaya, babu shiri ta yi amma ya sha ƙunƙunai kala-kala.
"Shi ke nan tinda bakya son abin da nake so jeki cire kawai na gode."
" A'a uhmmm uhmmmmm uhmm, zan dinga ma ka ba bu damuwa, I'm sorry." Murmushi ya yi sannan daga ha ka suka sha soyayyansu abin du.
***** ɓangaren Shuraim kuwa ko da ya shiga ɗakinsa, wanka ya yi yana tinanin yadda ze yi da Ramlat, koma wa ya yi jin ƙofan a kulle ya yi murmushi sannan ya koma na sa ɗakin ya kulle da keys guda biyar, ya sa sakata sannan ya kunna haske ɗakin madaidaici, a hankali ya sauke ƙafafunsa akan makeken carpet din da ya maƙale ƙasan ɗakin, cak ya miƙe tsaye da wannan ƙafafun na sa, ya tsaya ba tare da jin gina da komai ba, amma be ta ka ba, ɓalle butura rigansa ya yi, uay aje a gefe mirrow, ta ku ya farayi da ƙafan hagu wacce ita ce me ciwon kallon mudubin ɗakin ya yi ya na kallon irin halittan jikin da Allah ya yi mai jikinsa a murɗe ta ke, gashi da faɗin sosai, sak dai masu ɗaga ƙarfe, ta ku uku ya yi ya ɗauki yawan shi ya latsa number ɗa zu bugu biyu aka ɗauka, cikin kakkausar muryan wanda ɓantaɓa jin ya yi magana da shi ba ya ce "ku tawo yanzu." sannan ya katse kiran, close set ya nufa ya buɗe sai ga uban kayan sa wa, wa'inda suke a gare, hannu ya sa ya janye kayan ta ke bayan close set din ya bayyan cikin dubara ya ke taɓa wasu waje wanda duk in da ya taɓa sauti kaɗan ne ke fita, harufa huɗu kawai yasa sai ga gurin yana rarrabewa biyu, take lungu ya bayyana a ciki aikuwa ya na shiga ƙofan ta kulle, dogon lungun ya bi sai haske walwal suka fara bayyana, cikin minti 3mnt ya isa wani ƙofan wanda hannunsa kawai ya ɗaura ajiki ya yi scanning akuwa ta buɗe ya sa kai ya shiga, be yi mamakin ganin muta ne uku na jiran shi ba, gaishe shi suka yi ya amsa da kai kawai, ama ya yi kan wani kujera wanda yake kallon na su kujerun,
"Boss yanzu na sauke video din akan sabon page din dakacye na buÉ—e, amma aganina hakan be da ce ba saboda za a iya bibiyan mu kuma....."
"Adamsi kai ma kasan Oga mayen computer ne so wannan ba matsala bane." cewan na gefan Adam din, sai shi ma É—ayan ya ce
"Gaskiya ka faɗa Skiddo munsan Yallaɓai ai."
" Haka ne kuma Spider." faɗin Adam, sai suka mai a hankalinsu ga ogan nasu wanda ya ta ɓa kan table din sai wannan maginin Tv nan yabayya, suka mai da hankalin su a kai.
" Gobe misalin ƙarfe 9am na safe zaku kawomin shugaban betir na ƙasarnan, koma yayane ni dai 9am ya shigo hannun ku." da kai suka amsa kawai, sanann suka dinga bincike akan abubuwa da yawa, Sai 2am suka kammala ya miƙa tsaye ya na kallonsu sannan ya ce
"Za ku iya tafiya 6hs, ya rage muku." da kai suka amsa sannan suka fita ta wani ƙofa wanda ze sa da su da ɗakin Adamsi. gyara zama ya yi ya kunna wani system din ya na kallo ko ina na gidan akwai camera wacce yasa ba tare da sanin kowa ba, baya shiga in da be dace ba dan haka abubuwa ya dinga kallo balle ma akan ƙananan sa, ya na gamasa sai ya duba na Kifaty, can ya hangeta ta na barci sai yaja videon ya koma baya anan ne ya ga duk abin da ta yi bayan ya fita, dariya ya yi ya na ce wa
" Wato ƙarya ne hmmmmm zamu haɗu gobe ai." sai kuma ya ɗauki wayansa ya tura sms ya na kallonta ta cikin Camera, saɓon na shigowa wayanta ta duba ta re da kashe wayan da suke yi da saurayin ta, ganin baybban yaya ne ya rubuto SMS yasa ta buɗe da rawar jiki. yana kallon ta yadda ya ga ta daburce sannan ta kwanta, Murmushin ya yi ya na jin daɗin yau ɗin shike nan haƙonsu ta cimma ruwa dan ta wayan ƙawar ta sa ya samo komai da komai saboda saurayinta yaron mutumin da suke hari ne, shuru ya yi sannan ya miƙe ya kashe ko ina ya koma na sa ɗakin ya kwanta ransa pesssss a zahiri amma can ƙasa akwai abubuwa da ya wa sosai wan da Idanu ba sa hange haka ƙwaƙwalwa ba ta lissafawa sannan baki ba ya furtawa.
End.
Toh fa Alƙalami ya fara zafi sosai, jinjina ga J.A.W.
[6/15, 22:28] á‘ᖇᗴTTY ÕK âœï¸âœï¸âœï¸: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIAION (J.W.A)💪
Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan Æ™asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauÆ™i.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ꜱᴀᴋɪɴᴀ ᴀʙᴅᴜʟʟᴀʜɪ
á‘ᖇᗴTTY ÕKâœï¸âœï¸
Page 19
******************* ***************
"Hello Boss." jin ba'a ce komai ba ya sa me maganan na cikin wayan ya ci gaba da maganarsa cikin girmamawa "Akwai matsala a yadda na fahimci komai, ƴan jam'iyar suna tsangwaman Aliyu Haidar duk da ya na babban matsayi, gani suke shine ƙarami a ciki dole su juya shi kuma a kan gaskiya ya ke, YAA-RASH, yanzu umarnin ka kaɗai muke jira a kan komai, sannan mun samu nasaran sato Alhaji Mansir."
"Ok" abin da ya faÉ—a kenan ya katse wayarsa ya na kallon Kifaty wacce ke gefansa ta na cin lunch, murmushi ya yi ya na tina duk ranan da Ramlat ta fahimci shine wannan mutum da ya ke girgiza mutanen Nigeria wato RASH dole ta rabu da shi gashi ya na so ya sosai.
" Baby yanzu pharmacy zan karanta?, na fi son low fa."
" Karki damu za ki iya, kodai mu canza kawai."
" Eh gaskiya."
"To sai ki canza amma aikin Asibiti na keso kinji."
"To." ta faÉ—a ba dan taso ba kawai,
**************** **************
Bayan biyu
Ɗaya abubuwa da yawa sun faru ciki har da fara zuwa makarantan Ramlah wacce ke karantan Pharmacy, dan ta ga yafi sauƙi, ta fara zuwa poly abinta in da Shuraim yasa mammata Driver ya dinga kaita da dawowa.
Æangaren Meerah kuwa suna ta bincike kaman tashin hankali dan RASH yanzu duk bayan sati É—aya ze saki video na kisan wani. kowa cikin fargaba yake akan wannan mutumin, kuma mafi ya wa an fi kashe muta ne a kaduna, shi yasa jami'an ciki su kafi ya wa sosai, harta Zaki ya dawo Kaduna dan haÉ—uwa gurin zaÆ™ulo wannan masheÆ™in amma ko makama É—aya basu samu, sannan a É“oye Governor Aliyu Haidar yasa an fara bincike Æ™arÆ™ashin Æ™asa a kan duk wanda ake kashewa bi sa É“oyayyen jami'a sa Sunusi, harta su Pazars abin na basu tsoro sosai yadda ake kisa kuma makashin cikin rashin imani yake aikata kisan. Æangaren ladies kuwa cikin matuÆ™ar É—ar-É—ar suke da Babban yaya saboda dai-dai da wani abu suka aikata sarai yana jin cikin Æ™anÆ™anin lokaci, shi ya sa dukkansu suka mai da hankali ga karatunsu, sananne time to time yakan shiga É—akin su É—an binciken karatun su. Ita ma Ramlat Badikko ta koma wata makaranta Saleem international School in da ta shiga SS 2 ta fara karatun, zuwa yanzu sun fara soyayya da Zaki tun wani zuwa da ta yi gidan Æ™awarta suka haÉ—u ana ne ya samu har suka yi exchanging numbers, cikin ikon Allah suka fara Æ™aunar juna da soyayya me tsafta, sannan suna shan chat da aminiyarta dan ko da yaushe suna online sai dai in sunje makaranta, harta Assignment idan Ramlat badikko ta kasa sai Kifayaty ta taimaka mata.
************** *****************
"Wai nikam me yasa Ya Adamsi yake miki haka ne, ya ka mata zuwa yanzu ayi magana koda ya yane, duk da nasan su Pazars suÉ—in dai su zasu tsaya mai."
" Hmmmmm ke dai bari Fancy na rasa me ke damunsa ko tani bayayi ma sai yasamu lokaci, kina gani rabon da muyi waya na manta ya na da waya amma number shi kullum a kashe." Khadija ta rufe idanunta jin zafin abin da Adam yabke mata, Fancy da ke fuskantanta ta sauke ajiyan zuciya ta na ce wa
" In sha Allah komai ze yi dai-dai soon, yanzu kawai kibari muhaɗu dashi, kwanda ke Sis kuna son juna, kawai wasu ɗan abubuwa ne ke hana shi, amma ni fa, hmmmm ina matuƙar son Zaki amma yaƙi ba ni fuska, har numbersa na sa mo a wayan Aunty Meerah amma a banza, Infact an cemin ya na da budurwa, hmmmmmmmm."
"Haka ne ki bari zuwa an jima idan ya dawo zamu je mu same sa kawai." dajin wannan shawaran suka tsaida cewa zasu je in ya dawo, ilai yana dawowa Karis ta shaida musu da yake a gidan ya sauka amma a ɗakunan waje saɓanin wancan zuwan, sallama suka yi tare da Knowking "Yes coming." abin da aka faɗa kenan, a hankali suka murɗa handle din suka shiga da sallama da kai ya amsa saboda waya yake yi, kallonsu ya yi cikin ƙaunarsu, sunyi kyau sosai, Kandy Black abaya tasan ya fuskan nan fayau babu make-up, ita kuwa Fancy less blue tasan ya ɗinkin riga da skit nomal, ta yi kyau dan har simple make-up ta sa Baby ta yi mata, su kuma kallon Zaki suke yi domin kayan aikinsa ne a jikin sa, sunayi masa matuƙar kyau, gawannan sajen nasa ma sha Allah, a hankalin kunnuwansu suka fara juyi musu abin da ya ke faɗi a cikin wayan
"Haba ƙauna ke ma dai kinsan bana so ko." Dam, Daram, zuciyan Fancy ta buga da ƙarfi, kallonsa ta ci gaba dayi ganin irin farin ciki da nishaɗi na mamaye sa, Cikin kullewa ta miƙe ta nufesa, gyalan da ke kafaɗarta har sai da ya faɗin, sam ba ta ji ba ta gani harta Kandy ta tsaida ta amma ina kawai nufansa tayi, hannu ta sa ta fizge wayan tare da cillar dashi kan sopan da ke right side, yariga yasan me ya kawo su, ta ke fuskanta ya haɗe annuri ciki ta ɓace, wannan ainiyin Zakin ya bayya wani tsawa daya sake mata ya sa ta tina wanene ZAKI. mutum ne shi amma mai wiyan sha'ani, cikin rawan murya ta fara magana
"Yaya Umar ka san ina son ka, ina ƙauanrka me yasa ka ke kulawa wata banza ƴar iska can......"
" Ƙeeeeee." kit ta yi shuru domin cikin ƙara ji da ihu ya yi magana kuma ya na kai hannusa saitin fuskanta amma ya tsaya dan besan ya mareta domin dole sai an kaita asibiti, harta Kandy ta ji tsoro tasan Uncle Umar be da wasa wani lokaci, durƙusawa Fancy ta yi har ƙasa tana mai fashewa da kuka gami da haɗa hannuwa ta fara magana
"Zaki wallahi ina sonka, kai ma kasa ni na kamu da soyayyan ka dan Allah ka tausaya min." jiyayi jikinsa ya yi sanyi amma be mu na a fuska ba ya ce
"Wato tsabar rashin kunya yau sai ki ka biyoni É—akina kenan, kin faÉ—a min ta waya na ce miki ina da wacce nake so dan har manya sun shiga maganan, harda ke a kazo rakiya kenan." ya nuna Kandy da jikinta ya yi sanyi ta na tsaye kamar babu laka a jikinta ita ma muryanta ra wa yake yi ta ke faÉ—in
" Uncle Umar I'm so sorry please ba za mu sake zuwa ba."
"Shut-up." ya da ka wata tsawa sannan ya kalli Fancy ya ce "Miƙomin wayar can." ya nuna wayan da ta cillar, da sauri ta ɗauki wayan ganin har yanzu kiran na tafiya domin ba ta katse mai kira saboda baya so, yasan ta ji komai kuma ta na kusa da wayan yasa ya sa ke ce wa "bata haƙuri." da sauri ta kai wayan ƙunnenta ta furta "Ki yi haƙuri." ƙet ta katse kiran da ga can, abin da ya ɗaure mata kai shine ganin hotan ƴarinyar da kwanaki suka yi rigima da ita a cikin gidan su, miƙa mai wayan ta yi ya amsa, tsaki yaja ya shige bedroom dinsa, ya na shiga Fancy ta kalli Kandy ta ce
"Ke hotan wannan Æ´ar talakawan ce."
"Wace kenan?." ta tambaya dan ba ta gane wacce ta ke nufi ba, sai da ta janyo hannunta suka fita sannan ta ce
"Ƙawar matar Boss, wannan Ramlat din."
" Ke bar wasa."
"Wallahi ita ce hotan ta ne a wallpaper, yanzu ha ka muje gurun matar Boss na amsa number ta wallahi za ta sa ni." Fuuuuu suka shiga Main parlour, Aunty da Momcy ke hira suka wuce su, Knocking suka yi ba'a buÉ—e ba kawai suka buÉ—e suka shiga kansu tsaye.
END
Daga alƙalamin Pretty SK.
[6/16, 19:54] á‘ᖇᗴTTY ÕK âœï¸âœï¸âœï¸: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9á‘ᖇᗴTTY ÕK
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
â¤(。◕‿◕。)⤠[á‘ᖇᗴð™ð™ð™” Õð™†] â¤(。◕‿◕。)â¤
ꜱᴀᴋɪɴᴀ ᴀʙᴅᴜʟʟᴀʜɪ
Page 20
************ *********
A lokacin Ramlat zaune take suna hira da ƙawarta, har tana labarta mata, amma ba ta shedi wacece ba sai dai Kifayaty ta na tsammanin Kandy ce amma ai tana soyayya da Adam abokin Babban yaya. Jita yi an shigo ko izini babu, ɗaga ido tayi tana kallon Kandy da Fancy
" Lafiya kuka shigo mun babu sallama?."
" Lafiya ce ta kawo haka." Cewan Kandy ta na jijjiga da ga tsaye bakin ƙofa
"Okh sannunku." Ta faÉ—a tana typing da "to jama'ar ki sun shigo,"' sai ita Ramlat É—in mata reply da "Hehehe, ba na kiraki Voice call." Take wayan yaÉ—au Ringing aiko ta amsa kiran tare da sawa a speaker ta ce
" Namesake fatan kina lafiya?."
" lafiya lau friendy, kinsan kuwa gobe za'a sa rana."
" For real ?.'
"In sha Allah."
" Allah ya sanya alkairi." Kallon su Fancy ta yi wanda sun ƙulu iya ƙuluwa kuma har ila yau suna tsaye kaman sojoji, basa son ɗaga mata murya domin Babban yaya jiya ke kaman aljani komai sa ni yake yi, tsaki Kandy ta ja ta fice, dan idan ta na kallon Ramlat ji take kaman ta kashe ta, ita kuwa Fancy matsawa ta yi gab da Ramlat ta ce
"Kifaɗa ma ƙawarki ta fita harkan Zaki, ba sa'an auranta ba ne." dariya Ramlat ta hau yi ta ciki wayan dan har yanzu yana hannun Ramlat ne, cikin ƙuluwa da fusata ta fice bayan ta yi ƙwafa sai Ramlat ta ce
"Ke ƙawata kinsan yaran nan basu da kunya balle wa'innan biyun."
"Share kawai, zan ma Zaki magana." ta ba ta amsa cikin ainiyin voice din ta ba na rigima ba,
" Bara na barki zanyima Baby abinci."
" Uhmmmm masu baby, Ya kamata zuwa yanzu muji rabo ya shiga amma ƙawata shiru nake ji, Maryam da Hajara abu ya kan ka ma." murmushi ta saki sannan tabce
" Ke ai nake jira kiyi auran sai mu jera kawai."
"Ha ba Pure white."
"Da gaske pure black" dariya suka kwashe sannan suka yi sallama da kashen kiran, ta na tina suna yara suka sa ma junan wannan sunan, ita saboda hasken ta sai a ce pure white, Ramlat kuwa Pure black, aje wayan ta yi sannan ta nufa Kitchen ta hau aiki.
************ ************
Yana kallon komai a cikin na'uransa, jiya yi ransa ya ɓaci sosai, hakan ya sa a fusace ya miƙa, sai kuma ya furzar da iska mai zafi sosai tare da sakin shu'umin murmushi ganin komai yana tafiya yadda ya tsara, a Wheelchair ya sauka ya fa tafiya har wani ƙarin lungu wanda ga ba ɗaya files ne aciki kuma step by step suke, na farko ya janyo ta re da dubawa na wani ɗan lokacin sai ya mai da, ba ya ya koma ya kalli muta ne biyun da ke zaune Spider da Skiddo ya ce
"Skiddo yadda na tsara haka komai ze tafi, babu yadda zasu gano mu domin kai ne me bincike akan mu, kawai juya musu tinanin zaka yi, amma a zahiri mu kake ma aiki." faÉ—in Boss sai Skiddo ya yi magana shima cikin ladabi sosai
"In sha Allah, sai dai matsalan shine ba ze yuhu na zauna a family house dinku ba, na ga wannan police din a ciki gidan nan ya ke, kar ya zargi wani abu, and matar ƙaninka ita ma police ce suna da kaifin tinani."
" Wannan ba matsala ba ne, kawai a ɗalin Adamsi za ka zauna ƙanuna kunsa ba da shi, kaga ne ai kasa mu free ba yanzu ba ku ke sato hanya ba." da "To." suka amsa, take aka tuɗo ƙofa aka shigo sun san wanene domin su kaɗai ke da ikon shiga wannan ɗakin sirrin na su a haka wannan ƙarami ne meeting na gaggawa ne kawai suke yi.
"Boss na ga ma bincike a kan pastor John Johnny, ya na zuwa church duk ranan Sunday in babu damuwa a wannan lokaci zamu iya wuff da shi."
"Okh hakan ya yi ma, kowa ya duba wayansa." take suka fiddo wayoyinsu, duk sati biyu suke canza sim, amma su na da number juna wanda su huÉ—u kawai ke da na juna sai wasu Æ´an team din su.
"Na turo muku albashin ku, sannan Adam a tabbatar kuɗin nan ya isa in da ya da ce." Da kaiwa nan be jira godiyar su ba ya wuce, su kuwa sunata murna duk one week ake biyansu five hundred thousand, kuɗin ma yawa yake musu, cikinsu duk sun mallaki abubuwa da yawa da kuɗaɗen amma a ɓoye suna jiran lokacin da komai ze lafa ne kawai, duk da haka akwai masu yi musu aiki da yawa su dai duk 2weeks ake biyan su.
END
â¤(。◕‿◕。)⤠[á‘ᖇᗴð™ð™ð™” Õð™†] â¤(。◕‿◕。)â¤ÄŽÄ‚ĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
[6/19, 05:40] á‘ᖇᗴTTY ÕK âœï¸âœï¸âœï¸:
.
â¤(。◕‿◕。)⤠[á‘ᖇᗴð™ð™ð™” Õð™†] â¤(。◕‿◕。)â¤
Ka yawaita ziyarar asibiti, insha'Allah zaka zama mai yawan Godiya ga rahamomin da Allah yai maka.
True love may be hard to define,but the signs to read true love can be clearly seen in every loving relationships.
[6/24, 17:41] Ameeratul Khairyâ¤ï¸â¤ï¸: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
☮â–▂▃▄☾ â™› [Sakina Abdullahi] â™› ☽▄▃▂â–☮
á‘ᖇᗴð™ð™ð™” Õð™†
page 21
*********** ****************
Kandy na shiga part dinsu, ta nufi ƙofan ɗakinsu ta shiga, zama ta yi tana jin tsanar Ramlat biyun nan, babu wanda ya tambaye ta sai da Fancy ta shigo tana hawaye shine suke tambayi ba'asi sai Kandy ta faɗa musu, suna ta mamakin ƙarfin halin Fancy domin Zaki sam ba shi da wasa haka rayuwansa yake ɗan zafi-zafi ne.
"Shi ya sa na tsani talakawa har kwanda matar Boss, hmmmm samun waje, wato ta shiga ɗaula bara ta jawo ƙwarya." Cewan Besty ta na yamutsa fuska sai Beauty ta caɓe zancen da ce wa
"In da ranka kasha kallo, ta kula ranan da za ta shigo hannunmu."
" Ni ban ga wani abu a ciki ba a.i"
" Baby shut up, dan ƙanin Aunty ne ko dole ki yi magana ai." Cewan Beauty ta na hararan Baby.
"Ku dai bar maganan yanzu dai zuwa gobe za mu faÉ—a masu Pazars kawai."
"Gaskiya Husty ba ki da sense, wani ya ji abin nan ai mun shiga uku." Cewan Hasty sai Karis ta ce
"Ai kuwa dai wannan shine son wani ƙoshin wahala." da ga haka suka bar zance amma Fancy har 1am na dare idonta biyu, kira ne ya shigo wayarta amma baƙon number, amma ta na ji kaman Babban yaya, kiran har ya katse sai ga saƙon ya shigo ta kalla na kusan minti 5 wanda aka rubuta. "Damuwa ce ta hanaki barci, love ki ka shiga hmmmm, na ba ki 10mnt da kiyi barci kuma gobe zamu haɗu da ga Boss." Da sauri ta a jiye wayanta kwanta cikin ikon Allah barcin ya ɗauke ta.
*********** *************
Ko da ya gama komai a cikin wannan ɗakin nasa na sirri, sannan ya fita zuwa gurin matarsa, daƙin ta ya shiga yasa mu ta na barci, ha wa gefan gadon ya yii ya na kallon Beauty face dinta me sheƙi da annuri, ya rasa me take ci da sha kwana biyun nan ta ƙara kyau da jiki, ga skin dinta sai glowing shi ma yake yi, ji yake kaman ya mai da ta cikinsa sa boda tsananin ƙauna, ya na sonta kuma ya na kishinta dan ko da wasa ba ta fita ba tare da ta kulle ko ina na jikinta, sannan ga muta ne biyu masu kai ta da jiranta a iya saninta amma a zahiri kuwa su goma ne har da mata wanda suke a aji ɗaya, haka duk ka ƙannansa kowa ya zuba mai secret guards like 5 people, haka su Pazars ma, sai Aliyu Haidar wanda na shi yafi na kowa sa bo da aikin daya ke yi dan wa'innan securitys din duk ya musanya ma su, harta matarsa Meerah be bar ta ba ita ma yasa mata dan akwai abubuwa da ta ke fuskanta a kan aiki. Ganin barcin nata ya yi nisa ya sauka a Wheelchair dinsa ya miƙa tsaye, in ya dawo RASH komai na sa sauyawa yake yi, freezer ya buɗe na ɗakinta ya dauka drink me sanyi ya koma kan sopa ya buɗe yana sha tare da buga wa brain dinsa lissafin wasu abubuwa, a nan gurin barcin ya ɗaukesa.
****************** ****************
Kwana biyun nan ba ta jin daɗin sosai hakan ya sa jiya taje asibiti dan a du ba ta, kwajin farko aka samu ta na da juna biyu, ta yi farinciki sosai ma ra misaltawa, sai dai me bayan Aliyu ya dawo da ta faɗa mai shi ma yaji daɗin fi ye da na ta sai dai a in da matsala take shine ya ce tin yanzu ta fara neman hutun gurin aiki dan sau biyu za ta dinga zuwa a week nan ga ba kuwa dole ta haƙura ma, abin da ya sa yau duk ta bi ta haɗe fuska, ta san baya cin taliya aikuwa shi ta da fa, mai da yaji kuwa, kallonta kawai yake yi yasan neman rigima take yi aikuwa ya ɗaure ya ci har da ce wa ya yi daɗi, ba haka ta so ba ta so ya yi complain ta hau masifa sai ta ga ya basar duk da tasan ƙarfin hali ya yi gurin ci, ta rasa me ya ka mata ta yi wanda shi ma za ta ɓa ta masa rai, bedroom dinta ta wuce ta yi kwanciyarta, shi kuwa sai da ya kai 12pm ya na kallo da ga bisa ni ya gyara kwanciya akan sopa sanyin A.C na ratsa shi, ko da cikin dare ta farka sai ta fito a can parlour ta hangesa sai ta koma ta ci gaba da barcinta, ko da gari ya waye bayan ta idar da salla ya higo dan su gaisa kawai ta haushi da faɗan ƙarya, faɗan da babu gaira babu dalili wai dan ya kwana a parlour.
"Wato barci kasha, ko damuwa da ni baka yi ba, hmmm ya yi kyau sosai, haka jiya ka gama cin abincin kabarmin kwaninka agurin na gode." Ta kainan tana cire hijab din jikinta, kallonta ya yi sai ya share yasan jira take yi ya kula ta su hau tuhuma dan shi be ma ta ɓa ɗauke kayan abinci ba idan ya ga ma ci sai dai ranan da shi ya dafa, sannan ta da sa da ce wa.
"Wato ina magana ka share ni, ni wai....." duka iya ƙarfin sa ya sa ya janyo ta, ta faɗo jikinsa ba tare da ta gama maganan ba.
"Ashhhh za ka karya ni, na san baka sona yanzu ai." nan ma be ce ko ƙalaba sai da ya ɗauki minti 10 a haka, sai ya kai ba kishi saitin kunnan sannan ya ce
"Gaba É—aya week din nan ki na gida babu inda za ki....." ta yi saurin to she mai bakinsa tare da marairaice fuska ta na ce wa
"Uhmmmmm ni ban son na ɗauki hutu da wuri, nayi ma alƙawarin duk ranar da muka gama case din Rash zan ɗau hutu sai time to time zan dinga zuwa, amma be ka mata ka ce za ka hana ni zuwa ba."
"Na ji kinga sai kusa mu ku yi da wuri dan da yarona ya yara zama mutum ba zaki É—aura mai pressure ba."
"Toh, amma ka taya ni da addu'a kawai duk da binciken ba'a samun ci gaba ko kaÉ—an, ga lokaci sai tafiya yake." da ga haka suka shiga wani hiran daban na su na masoya.
END
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
[6/24, 17:41] Ameeratul Khairyâ¤ï¸â¤ï¸: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
Page 22
**************** ************
kamar kullum in ya zo kwanciya sai sun yi waya da babynsa amma yau tin da zu yake kira ta ƙi ɗauka, ya san duk yaran can ne suka sa ta yi fushi, gashi gobe su Pazars za su je su kai sadaki da tsaida rana, ya so ƙananan baban shi su zo daga Abuja, amma Pazar Q ya ce ba sai sun zo ba, damuwa duk ya'ishe sa, hawa online ya yi da mamakinsa ya ganta a online, 'Slm' ya yi mata sai bayan 2mnt ta yi mai reply da "wslm." sai kawai ya kira ta voice call dan ba ta ɗaukan video call ba, haƙuri ya fara ba ta, sai ta nuna babu damuwa da haka suka dinga hiran yadda rayuwan su na aure ze tafi dan Ramlat ba ta ɗaukan abu da zafi balle ma ta sani Lion dinta yana son ta sosai
"Baby ki zaɓa a ina kike son mu zauna?, a nan familyn ƙanƙara tin da akwai part part dan haka Pazars suka cemin amma in kina so zamu iya neman wani gurin na, so can Abuja zamu koma amma babu dama da yake acan ɗin ina da gida gadon babanmu.' ai kaman ta na jira ta ce
"A nan dai yafi kodan ƙawata ka ga ni." amma a zuciyarta ta na cewa ko dan ta nuna ma su Khadija, ba a zaginta a zauna lafiya, gashi akwai ya da mugun riƙo, da haka suka yi sallama suka rabu bayan sun sa ƙauna sosai.
************** **************
A yau 9 wednesday\4\2025 misalin 11:33am, abin da ya faru ya hargiza muta ne da yawa domin yara ɗaliban ilimi, kuma zallan ƴan mata su talatin (30) a wannan babban makaranta nan wato EVANT INTERNATIONAL SCHOOL, wacce ke cikin hajar Kaduna, makaranta mai ji da kanta domin duk yaran masu hannu da shuni ne a ciki, tin jiya a ka kwashe su duk da ba'asan taƙa maiman lokacin da aka kwashe su ba, sannan iyayen yaran sun kai ƙara gurin jami'an ƴan sandq harta hukumar makarantar ta shiga alhini, abu mafi razanar wa shine a safiyar yau 11am sai ga video an saki na RASH kan cewa garkuwa ya yi da su kowa ya shirya kuɗin fanasa, gaba ɗaya muta ne cikin zullumi suke ballan tana wa'inda ba suga yaransu ba. harta shi wanda ke zaune yana kallo a T.V baya cikin tsaro in dai a wannan ƙasar ne, muta ne suna tsoron kar ƴan matan su shiga matsala domin duk kan babu wacce suka haura 20yrs, kuma abin mamakin shine kallaman da ake kira RASH ya faɗa kan biya kuɗin fansa." Matashin saurayin da ke cikin maginin TV ya gama kowo rahoto cikin alheri kuma ta je suka canza shirin zuwa wani abu, Shuraim da ke zaune ya na kallon tunani ya shiga yi mai zurfi dan sai da Kifaty ta na yi magana a karo na biyar shine ya dawo da shi cikin tunaninsa.
"In sha Allah a sirin RASH ya na gab da tonuwa, kwana biyu ya bar kisan shine ya koma satan yara mata, Allah ya sa babu abin da ze musu." Sai ga hawaye sharrrr ta mike ta nufi part din ta, be da katar da ita ba har ta shige, ya rasa meke mai daɗin be ma bi takan Wheelchair dinsa ba da ƙafafuwan sa ya nufa na sa ɗakin ta re da kira a waya bugu biyu aka ɗauka
"Ina son ganinku yanzu nan." Ya kashen wayan yana murɗa handle din ƙofan sannan ya kukkule ko ina tare da nufan wannan lungun, already sun iso dan jin labarin da ke yawa a media su kansu sun san akwai meeting na gaggawa. ya na shiga ya zauna ya na faɗin
"Kunga me ke faruwa ai, ina son na sa ke ganin wannan video din da a kace an saki." take Spider ya kunna flash tare da so ka wa a magic TV, sai hotan ya bayyana mutum ne sak me irin shigan da Shuraim yake yi yana zaune sai ya miƙe ya fara tafiya tare da yin alama da hannu sai ga yara mata su talatin, dukkansu suna sanye da Uniform iri ɗaya amma duk an rurrufe masu fuska, magana ya fara yi da irin muryansa sak
"Nasan kun san Ni wane ne, to ko wani mutum É—aya a cikin yaran nan za su bani number É—aya daga gidansu tanan ne zaku biya kuÉ—in fansa, nabarku lafiya da ga ni RASH."
Ƙet Videon ya ƙatse, gaba ɗayan su shuru suka yi suna mai tinanin waye wannan da ke neman sa kanshi a hatsari sosai, sau uku Shuraim ya kalla videon sai ya saki shu'umin murmushi ya na mai ce wa
"ÆŠayan biyu ne ko dai plan ne jami'ai suka haÉ—a domin kamani kodai wani ne ya fito domin samu kuÉ—i da sunana."
"Boss yanzu yake so ayi, in kace zuwa gobe mu binciko sa zamu kawo makashi." Cewan Adamsi cikin haÉ—e fuska, sai Skiddo shima ya ce
"Haka ne Boss, aiki nan ko wani kalan hatsari ne mu masu shiga ne balle a kanka RASH kai ne gatan mu na duniya da Allah ya É—aura maka."
"Ga duk kan alamu koma waye sunyi dubara da kuma sunyi ƙoƙarin dan harta muryata sun ɗauka sai dai ga dukkan alamu na ɗan fishi tsayi amma zamu samo shi, kubari muga iya gudunsa kawai." daga ha ka ya fice suma suka fita, ko da ya hau kan bed dinsa sai ya tina be ɗauko Wheelchair dinsa ba nan take ya ti na ɗazu da safe da suka tashi da ga barci
''''''' Muryan ta ne ya doki kunnansa ta na ce wa "Baby ya aka yi ka iya zuwa kan sopa ba tare da Wheelchair dinka ba?." Ko da ya watstsake sai ce mata ya yi. "Keken ai me tafiya da kanshi ne idai an danna to shine yake matsawa." Bata kuma ce wa komai ba kuma ta yadda 100%,'''''''''''
Amma be san me ze ce mata an jima ba, dan ba ya yana yin da ze iya fita yanzu, cikin sa'a barci ya É—auke shi bayan ya kwanta.
END.
â¤(。◕‿◕。)⤠[á‘ᖇᗴð™ð™ð™” Õð™†] â¤(。◕‿◕。)â¤
[6/25, 13:01] sknt6428: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
Page 23
*********************
Jami'ai duk hankalin su a tashe yake tun ganin me ke faruwa, an rarraba jami'a duk gidan da aka yi garkuwa da ƴarsu, gidaje 22 ne don wasu yara biyu ne a gida ɗaya suke, zuwa yanzu har an biya kuɗin fansan mutum 6 ta wani account a GT Bank sai dai be da suna, 1M ne a ka cazi ko wani yaro, harta GT bank su Zaki sunje amma basa'a domin ana sa kuɗin ake cire wa a take, sunata binciken POS din da ake cire kuɗin amma basa gani, hakan ya ƙara tabbatar musu da RASH mayen na'ura ne, sam ba su da sa'a a haka har sai da aka gama tura mai kuɗin duk ka dan RASH ya ce cikin 3h yake so a gama biya shi ya sa kowa ya samu ya biya, yanzu a nata jiran sakon yaran dan a tare suka ce zasu sake su, sun san jami'a na an kare amma idan Allah ya so taimakon mutum cikin ikonsa da buwayarsa ya na taimako. Misalin 12pm na dare, babban mota ta nufa cikin gari direct makarantan EVANT INTERNATIONAL SCHOOL suka nu fa sannan suka shiga dan sun sai ta komai da shigansu cikin baban makarantar wanda babu kowa a ciki, fitowa wasu muta ne biyu suka yi daga motan suna sanye da baƙaƙen wando da riga, ko ina nasu a rufe, haka suka nufa hanyan fita amma da takun farko na biyu na uku, suka ga an zagaye su tare da danjan bindigu ajijunsu dan haka suka ɗaga hannayen su sama ƙirjinsu na matsanancin bugu, polisawa su suka rarratso ta a ina da suka ɓoɓɓoye, Zaki ne a gaba har hamdala yake yi akan yau sun samu nasara cafke RASH cikin jin daɗi ya ba da umarnin banda harbi sannan ya matsa jikin babban motan sannan ya sa wasu suka buɗe take ya hangi mata duk suna sume...........
******************* ****************
Cikin barcinsa ya jiyo a na buga ƙofansa a haka ya miƙe ba tare da tinanin komai ba ya nufa ƙofan hannu ya sa ya cire gaba ɗaya lock din da ke jiki, sannan ya buɗe, ganin ta ya yi tsaye tare da Wheelchair dinsa, fuskansa a matuƙar haɗe take babu annuri kuma babu rahama, kallon-kallon suke yi dan ita suman tsaye ta yi ganin gurgun mijinta a tsaye da ƙafafunsa magana take son yi amma kalmomin sun maƙale a maƙoshinta baya-baya tafara yi cikin zafin nama yaruƙo hannunta aikuwa ya cafkota amma sai da ta suma, ɗaukan ta ya yi cak kaman baby ya nufa Parlour kwantar da ita ya yi kan kujera sannan ya ɗauko ruwa a fridge ya yayyafa mata cikin ikon Allah sai ta farka suna haɗa ido ta zabura tana miƙewa daga kwanciya ta na ce wa.
" Dama kana ta fiya ne?." ya ɗaga mata kai yana zama a gefanta, gaba ɗaya duk ta ruɗe zabura ta kuma yi tamiƙe dan nufan ɗakinta, yasa hannu ya mai da ta ta zauna juyowa ya yi suka fuskanci juna ya na ce wa.
"Ban san magana, and ban san tambaya." abin da ya ce kenan sannan ya miƙe ya nufi room dinsa da idanuwanta ta bisa ta na kallon yadda ya ke tafiya cikin natsuwa, a yau take ƙare mai kallon, yana shiga be jima ba ya fito ɗauke da magani, kallonsa take yi ko ƙyafta ido ba ta yi, gashi besan riga ba wannan faffaɗan ƙirjinsa na waje mai ɗauke da yalayalan baƙin gashin da suka kwanta.
"Wannan kallon fa, na mene ne?." Ya na furtawa ta É—auke idonta ta na mai tinanin iri-iri a ranta, maganin ya ballan mata aikuwa ta amsa ta sha, zama ya yi ya na mai ce wa.
"Na yadda da ke, ni dama ainiyin ba masaki ba ne lau na ke, so na ke kiriƙemin wannan sirrin sannan na lura ki na da brain sosai ina son na baki wani aiki ne." Jita yi kaman mafarki take yi sai ta ce
"Pleasr ka ta dani da ga mafarkin da nake yi." Yadda leɓen nata suka matso sai yaji har zuciyarsa domin irin me pink lip din nan ce, ba ta an karaba sai ya haɗe ba bakinsu guri ɗaya ya hau kissing na ta cikin rashin sabo, a hanli ya za me bakinsa ya na ce wa.
"Bansan tambaya yanzu kin yadda a zahiri kike koh ?" dasauri ta ɗaga kanta tana mai taɓa bakinta danjin ko yananan. miƙewa ya yi ya koma ɗakin na sa ta bisa da ido kawai, can sai gashi ya fito da wani trolley a jewa ya yi ta re da ce ma ta
"Kule ƙofofin gidan nan." da sauri ta miƙe ta nufa ƙofan fita takukkule harda ƙafan da ze sa da ka da Main parlour, isowa in da ya ke ta yi, ya mata nuni da in da za ta zauna aikuwa ta zauna babu musu, buɗe jakkan ya yi ya fiddo na'urori kala-kala take ya haɗa wanda ya keso ita dai bin sa kawai ta ke da ido, ta ke wayansa ya yi Ringing janyowa ya yi daga gefan Pillow ya ga Adamsi, yana katsewa ya kira sai ya ɗaure, speaker ya sanya sai ya ajiye a gefan sa sai na cikin wayan ya fara magana.
"Boss abubuwa na ta ta'azzarafa, a halin yanzu 1million for each person." kaman Shuraim ba ze ce komai ba sai ya ce
"Karku da mu kubarsa zan haɗa mai tarko kawai kudaiyi sab gan gabanku kawai." ya na cewa haka ya katse kiran tare da kallon Ramlat wacce ke kallon shi ita ma, murmushi ya yi mata mai sanyi, ta mai da mai da yaƙe, operating system ya fara yi cikin kwarewa, sannan yace ta musu girki haka dai suka wuni yana aiki da na'ura ita kuma tana kallon yadda yake yi sai 7pm ya ɗauki wayansa tare da kiran wani number bugu biyu aka ɗauka.
" Zaki."
"Na'am Babban yaya."
"Kunna location na ka zan ha É—aka da wani red light karkuyi komai sai idan sun fara tafiya sai ku bi su amma hakan ze sa su gane, nan da 1h zan kajini, before the time make sure get ready."
" Godiya mu ke Babban yaya.", ya katse kiran, Ramlat ya bawa wani abu ya ce ta yi ta matsa shi aiko shi ta ke ta yi, zuwa na 9pm ya kuma kiran Zaki.
"Ku nufa EVANT INTERNATIONAL SCHOOL, cikin shigan kayan gida, kuɓoye motocin ku, idan kunje sai ku sauya me gadin sannan kumai dubara dan ɗan team dinsu ne, idan kun shiga ku ɓoye har sai sun zo." Be jira me Zaki zai ce ba ya kashe wayan tare da kwanciya kan sopa sannan ya ce "Ya isa matsawan ki barshi haka." aiko ta tsaya dayin, miƙewa ta yi ta shiga ɗakinta ta rufe, lumshe idanuwansa ya yi dan ya gaji sosai da ƙar ya samu makama, ita kam tana shiga ɗakin zama ta yi jikin gado ta na mai tinani wai ce wa ya yi "shi dama lau ya ke ba gurgurba." Abin ya tsaya mata kodai warkewa ya yi, ganin tinanin ze cutar da lafiyanta ya sa ta shiga toilet ta ɗaura alwala.
END.
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿.
[6/25, 13:01] sknt6428: ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
Typing.....
page 24.
*************** *****************
Ganin sun shiga tarko ba yadda za suyi haka suka tsugunna har polisawan suka yi ram da su, sannan aka kawo mota a ka sanya su, station aka kai su anan suka tadda ƴan jaridu cike da gurin suna ɗaukan rahoto, aka dinga video jama'a cike da gurin, a nan babban motan da ƴan matan ke ciki suka iso, Amma duk suna sume ganin haka aka shiga dasu Asibitin da ke opposite da station ɗin, gurin yadda kasan rana sa bobda muta ne, cikin sa'a yaran duk su na ƙoshin lafiya, kawai maganin barci suka ba su. sannan iyayen yaran sun zo, Zaki su ka ma godiya sannan suka fucye, an yi an yi aga fuskokin muta ne biyun nan amma abu ya gagara kawai wani ɗan tsoho ne wanda fuskansa ke bayyane, sai misalin 4am na safe aka watse ya rage a station din muta ne kaɗan ne masu night duty ne kawai sai Zaki da ke office din Ramlat wanda yanzu tare suke sharing ɗin, Ita dai ta leƙo ɗazu ita da mijinta sannan suka wuce. miƙewa ya yi ya nufe cikin cell din tare da shiga, yana shiga suka ɗago suka kallon sa zama ya yi kan wani kujera tare da kallonsu yana mai cebwa
"Zuwa safiya zamu miƙa ku kotu, muta ne da yawa suna son ganin fuskokin ku, amma na hana sa bo da wasu dalilai na, ba na buƙata jin komai da ga bakinsu illa kushirya tambayoyin da zaku amsa, bazan ɓoye muku ba, direct kashe ku za'ayi, yanzu address ɗin ku nake so domin kwaso evidence da bincike." shuru babu wanda ya yi magana sai ɗayansu ya fara shashsheƙan kuka a hankali cikin wani yanayi mara daɗi, take kuma muryan me kukan yafa ainiyin bayyana, muryan mace ce, murya mai taushi, murya mai daɗin sauraren kaman busan sarewa, ji ya yi kukan na taɓo ƙashin ranshi amma abin mamakin wai da ma mace ce ita ko dai ya ne, be gama tinani ba yaga ta na fincike baƙin abinda ta sanya wa fuskanta, take zuciyarsa ta buga da matuƙar ƙarfi, haɗe hannunta ta yi tana mai jan gwiwowinta zuwa gaban shi, rigo ƙafafunsa ta yi tana kuka mai shiga rai, gaba ɗaya Zaki ya rikice sosai, ya rasa me ya kamata ya fara yi shin ya sa ta tsai da kukan na ta ne ko ya ɗauki wayansa ya kira budurwa sa domin ƙaryata abin da ya ke gani, da sauri ya finciki ƙafarsa tare da ficewa daga cell din ya na jiyo ta saki sabon kuka amma be bi ta kantaba ya shige office dinsu yana ɗaukan wayansa, ƙirjinsa sai zafi yake mai.
( Toh fa, Zaki how far?.)
***************** *****************
Cikin barcinta ta jiyo wayanta na Ringing kaman ba zata motsa ba jin dai sai kira ake yi ya sa ta miƙe da ƙyar, ɗaukan wayan ta yi wacce ke jikin charging ganin sunan My ASAD ya bayyana ya sa ta ɗauka tana mai kai wayan kunnanta
"Asad dare ne fa fatan kana lafiya.?" abin da ta furta kenan sannan ta aje wayan dan ya katse.
ɓangaren Zaki kuwa kira ya dinga yi, ya kira sau 10 tukun da ta ɗaga, tana magana yaji hankalin sa ya kwanta sosai sai yace "Oh sorry Queen sai da safe." sannan ya kashe kiran yana mai ganin irin ikon Allah fita ya yi yana mai hangen waccan, wacce ke ta rusa kuka, idan badan yanzu yaji muryan Ramlat ba wallahi ze ce ita ce waccan wadda ke kuka, kamarta su tayi mugun ɓaci kaman an tsaga kara, harta muryan ta ya ji iri ɗaya ne sak da Babynsa, cikin dauriya ya koma cikin cell din, da jajaye idanuwanta ta kallesa wanda hawaye ya cika su, tsohon nan wanda a ƙalla ze kai shekaru 60 ya ce
"Sakeenat ki yi mana shiru, da me za muji ne wai.?"
"Kahu ya zanyi toh? shike nan zasu kashemu gobe." sai ta ƙara rusa kuka sai a lokacin ɗayan wanda suka yi shiga iri ɗaya, ya yi magana da muryasa wanda hausan nashi ma ba ya wani fita kaman na tsohon.
"Na ja ma na,, tsautsayi ya faɗo kanmu, gashi mu shiga cikin matsala." sai ya kifa kansa ya na kuka ciki-ciki. Zaki na da tambayoyi akan su amma ya rasa ta ina ze fara domin sunƙi natsuwa ma balle su yi shuru, zama dai ya kuma yi ya na binsu da kallo na kusan 15mnt, duk sunyi shuru sai ya buɗa bakinsa ya na ce wa.
"RASH masheƙi, ina so na ji tarihin rayuwan ka, ina son nasan dalilin da ya sa ka zaɓi kashe muta ne da garkuwa da su."
"Ni suna na Mus'ab ba RASH ba." Matashin yaron ya furta tare da cire mask din fuskansa, sai kyakkyawan bafullatanin fuskansa ya bayyana mai kyau dai-dai misali.
"To wane ne RASH? Ku ma'aikatan sa ne?." a ta re suka girgiza kansu wanda ke da ma'anoni da yawa.
END
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿.
https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
Typing
Page 25
****************** ***************
Tinda asuba ta shirya bayan ta idar da sallan subh, fa yake abu ne da ya shafi kowa da kowa dan direct wanann case din sai Supreme court na Abuja wanda za'a shiga 11am na safe, shiryawa suka yi a tare suka nufa station ɗin da jagororinsa sun isa 7am amma muta ne a gurin kaman a nan suka kwana, ba su yi mamaki ba sa bo da wanted aka ka ma, ko da suka samu suka shiga, kulle gurin a kayi dan an hana kowa zuwa in da suke sai Zaki, amma ganin gomman garin Kaduna wato His Excellent Aliyu Haidar Abdulqadir ƙanƙara da matarsa ASP Ramlah ya sa suka shiga a tare, ganinsu suka yi tare da fitowa bayan ɗan lokaci.
" Yanzu wan can farin yaron shi ne RASH, it's impossible ba shine ba." Ramlah ta faÉ—a tana da fa kanta, har ranta ba ta yadda wancan shine ba sai dai idan É—aya daga cikin yaron RASH ne, domin shi mutum ne mai basiran gaske, ba haka ta ke hasashen ganinsa ba, ba haka idanuwanta ke mata nuni ba.
" Omry kar kice haka ba ki da hujja ki bari ayi binciken a gani."
"Ha ba Farsi, ko barci na tashi ba zan yadda wannan yaron É—an 22yrs shi ne RASH ba duk da suna sauya murya amma ina." sai a lokacin Zaki shima ya yi magana.
"Kwarai wannan ba shine RASH ba, amma ya yi wasa da rayuwansa kuma ya ta ka sahun ɓarawo." take ya basu labarin abin da Mus'ab ya bashi, jikinsu ne ya yi matuƙar sanyi, duk sun sha yarinyar can Ramlat ce ƙawar matan Baban yaya sai da ga baya suka fahimci me kama da ita ce sosai, hawaye ne ya zubo a Idonta, ta share ta na mai ce wa
"Yanzu abu ɗaya ne ze sassauta hukuncin da za'a musu agun alƙali." Aliyu da Zaki suka kalleta suna son ƙarin bayani sai ta ci gaba da ce wa "Idan har RASH ya kuma aika ta wani mugun aiki, hakan ze sa muta ne su yadda da zancen wa in nan yaran".
"Haka ne amma na dai ce su dage da addu'a kawai." daga haka suka yi shuru sai jin Knowking suka yi, Zaki yama san waye dan haka ya ce "Coming." wani Police ya shigo, sai da ya gaidasu sannan ya ce "Sir mun haÉ—a komai yanzu than the flight is ready."
"Okay." kawai ya ce sanann mutum ya fita bayan ya ƙara sa ra musu. Aliyu da Meerah fita suka yi suka shiga mota, sai aka fito da maza biyu wa'inda aka rurrufe musu fuska aikuwa nan take a ka hau ihu da jefe-jefe, sannan ƴan sanda sun kewaye gurin har kokawa aka dinga yi suna shiga mota aka tada nan fa motoci suka bi su aka ɗauki hanyan zuwa airport, muta ne duk suka bisu balle ƴan jaridu kaman mayu haka suke wani lokaci.
*************** ****************
A cikin station kuwa da har ta miƙe sai ta ce
"Sir ina son na yi fitsari." jin ta ce haka ya sa ya ce su Meerah su yi gaba da mazan shi ze ta ho ta ita, aikuwa haka aka yi suka tafi shine ya zauna yana jiranta hatta fito, a lokacin babu kowa a office din sai shi, kallonta yake yi cikin matuƙar mamakin, gani yake komai nasu iri ɗaya, harta yadda suke yin magana sai dai wannan tafi Babynsa boko, wando ne jikinta na jeans baƙi haka rigan ma basu kamata ba dan babu mai gane ita mace ce, doguwar ce kaman Ramlat dan kaɗan ne ya rage ta kaishi, tana zuwa dai dai shi ba ta an karaba ruwan daya zuɓe ɗazu na bottle shine santsin ya ja ta za me wa ta yi hatta rufe Idonta dan tasan faɗin za ta yi, sai taji ba ta faɗiba, sannan ta ɗari ji an finciko ta, hannayen ta ya janyo, kallonta yake yi irin kallon ƙurillan nan, ba su da ma ra ba da Babyn sa sai dai idan an gansu a tare hala a sa mu different, a hankali ta janye kanta ta na mai ce wa
"Sorry ban san akwai santsi ba." kai ya É—aga mata alaman babu damuwa, daidaita kanta yi tana mai janyo abin kulle fuskanta zata É—aure sai ya janyota gabansa yana kallonta cikin ido, ya rasa me yasa yake jin wani ya nayi akan ta fiye da yadda ya ke ji a kan Ramlat É—in sa.
" Yanzu shike nan kashe mu za'ayi ko?. Sai ta hau kuka sosai har tana durƙusuwa ƙasa, tana leƙan yadda ƴan uwanta suka fita ana ci mutum cin su ita ko sai Allah kawai, hannu ya sa ya rige hannaunta ya na ce wa
" Ba kyaso ki mutu ne?." aiko ta ɗaga mai kai alaman eh, ya jima yana kallon fuskanta cikin kuka sai yasa h tare da goge mata hawayen da tissue, a kunninta yaraɗa mata bayan ya tsugunna gabanta har suna shaƙar nunfashin juna.
" Karki damu, Zaki na tare da ke yanzu dai ki yi duk abin da na ce in dai bakya so a kashe ki."
" ASP zanyi amma su Æ´an uwana fa?."
"Suma za su kuɓuta In sha Allah, ba komai yasa na tsameki a case din nan ba sai dan hukumar mu ta ba buƙatar irin ki don kama ainiyin RASH, yanzu muje." miƙe wa ta yi suka nufa fillin staion din in da ta hangi mata biyu na tsaye cikin shigan kayan police din, sai da suka je gab dasu sannan ya ce
"Ku kai ta in da na umarce ku, sannan ku mata komai da ta ke buƙata sai ku kulleta a ciki."
" Ok Sir." abin da su ka ce kenan suka riƙe hannun Sakeenat suka fita ta ƙofan ba ya, a hankali ya sauke ajiyan zuciya sannan ya fita ya hau mota shima ta nufi airport, ko da ya isa sai da ya jira second Flight dan wan can ya cika, da yake babban case ne kuma kowa na so yaje yasa muta ne rututu a gurin cikin sa'a nan da nan second flight ya tashi sai burnin tarayya ABUJA dan har shugaban ƙasa sai ya halicci wannan case din, suna sauka a ya tadda mota na jiran shi aikam ya shiga sai Supreme court. yana isa sai da mamaki ya kusa sumar da shi, wannan babban filin amma tab yake da muta ne har titi, an sanya babban majigi wanda tsaf ake hango muta nen court din, daƙar ya samu ya shiga ciki dan muta ne da ƴan jaridu sai tambayoyi suke mai akan "Shin wani hukunci za'a yanke ma RASH? kasheshi zasu yi ko zaman gidan yari? wane ne wannan RASH din?." duk ya najin tambayoyin amma ya share ya shiga ciki, yana shiga ya kalli jama'an gurin yako ƙara tabbatarwa dole sai Mus'ab da Kahu su fuskanci kisa domin cikin court din shuwagabannin ƙasar Nigeria ne kawai sai tsirarun polisawan da Lowyers. Neman guri ya yi ya zauna yana mai kallon yadda jikin kahu ke rawa na firgici, gefan Meerah ya zauna ya na ce wa
"A ganin ki akwai yuhuwar kuɓutansu." ya yi maganan ƙasa-ƙasa.
"Eh to a gaskiya babu time dan ya kure sai dai idan an ba su a dadin kwanakin da suyi kafin ratayan da za'a musu in dai ainiyin RASH ya bayyana to hukuncin ze yi sauƙi a ganina, sai a lokacin Alƙali ya buga tasa gudumar dan fara sharia.
END
ðð—¿ð—²ð˜ð˜ð˜† ð’ðŠ
[6/27, 22:00] sknt6428: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
Typing
Page 26
*********** ********** ************
Ko da jin labarin an yi ram da Rash, ya sa ko wani gidan TV shirin ake haskawa, ba ta yi niyyan fitowa ba saboda haushinsa ta ke ji akan me ya sa yake pretending shi gurgu ne ashe ƙarya ne, jin dai labaran da ake yi ya sa ta fito palourn, a zaune ta sa me sa ya na kallon NTA TV, sai ta zauna a gefansa ita ma ta zuba Idanuwa akan rahotan da ake yi, jin RASH ne aka kama yasa ta ji duk damuwanta sun watse sai ta shiga zagin RASH tare da mai mugayen alkaba'i, ji ya yi duk ta isheshi hakan yasa ya janyo saltape ya liƙe bakin na ta, a haka har suka gama labaran ace wan gobe za'a miƙa su court, tin daga tsayuwan maza biyun nan yasa ya fahimci kaman akwai mace a ciki, dan haka system ya ɗauko tare da datsan na'urorin cikin station din, take ya hangesu su uku a cell, ɗaya cikin irin shigar sa ne jikin sa, na gefan sa dattijo ne mai ɗan shekaru, sai mace wacce ke dungule gurin guda tana kuka mai cin zuciya, tare suke kallon har lokacin da Zaki ya kuma shiga, sai a lokacin yarinyar ta ɗago tana magana da kahun na ta, a tare suka haɗe ido, dan ganin takwararta amiyarta Ramlat, cikin rashin fahimta suke kallon yarinyar, hannu Ramlat tasa ta fincike abin ke bakinta tare da ce wa
" Ƙawata, me take yi a station?" sai ta nufa ɗakinta ya san wayarta za ta ɗauko aikuwa tana shiga ta ɗauko ta fito tana kiran number Ramlat wanda ta yi saving da Friend 4 ever, kira ta dinga yi kaman me duk ta ruɗe, sai can aka ɗauka
"Ƙawata." Tafurta cikin magagin barci
" Na'am ƙa..w.a.t...a." daƙar ta haɗa magan ganun na bakinta
"Lafiya cikin wanan daren ba ki yi barci ba?."
" Ina fa lafiya, dan Allah hau online na nuna miki abu yanzu." Iya kan jinta ba ze wadatar da ita ba dan haka ta katse kiran tana hawa online, tana shiga sunanta direct ta shiga ta kirata, bugu biyu ta ɗauka, hamdala Ramlat ta shiga jerawa ganin ƙawartata a hankali tana kan katifa ta rufa jikinta da hijab ta ce
"Lafiya kuwa na ga kina hawaye? Meke faruwa ne?."
" Lafiya dama kawai so na ke nagan ki ne." Ta ba ta amsa tana share wayenta, shi dai Shuraim da ido kawai ya bita har har ta shige É—akinta, ya san ba za ta faÉ—a mata komai ba, sai a lokacin kuma wanan yaron na cikin na'uran ta sa ya fara magana bayan ya cire mask dinsa, kaf ya gama jin labarin tare da tausaya mu su, ko da ya gama kallon har da shawaran da matar Aliyu ta ba da akan abu É—aya ne ze cece su duk yabji. Kashe system din ya hi yana mai tinani iri iri, a gurin ya yi barcin 2h, yana ta shin ya fara gabatar da sallah kafin ya shiga part dinsa har da kullewa yadda ya sa ba.
************** ***************
Su na isa gidan in da ASP Zaki Umar ya sa su nan suka kai ta cikin part ɗin da, sannan suka mata komai suka fita, tun shigowansu ta fahimci irin dukiyar da aka narka a gidan, suna fita suka kulleta, zama ta yi kan kujera bayan ta zaga ko ina na cikin ɗakin, wanka ta yi sai ta ci abinci, kunna TV ta yi dan ta na son ta kalli komai da komai, tashan AIT ta sanya wanda ta ke cikin court ɗin ta fara gani alamun yanzu aka fara shari'an ga banta ne ya shiga mugun bugu da ƙarfi, ganin irin tarkon da suka shiga sai ga hawaye ya fara zu ba daga idanuwan ta, da ƙyar ta yi shuru tana jin me alƙali ya ce
" Kotu ta yanke hukunci rataya ga mutanen biyun nan, nan da rana ita yau (1 week) a kan baban titin GRA wanda ke kusa da asibitin Zurfi Hosbital, domin kisan su ta za ma izina ga masu irin halin nan, shedu da komai sun bayyana suke yin komai da ke faruwa a cikin ƙasar nan, sannan sun amince da duk laifinsu." Take kotu ta hau hargizi wani na ce wan "yau ya ka mata a kaisu lahira, wasu na cewan hukuncin be yi ba duk da akwana na bakwai dinan akwai horo mai tsana ni da za su sha. da ga haka aka hasko fuskokin su wanda ruwan hawaye kawai suke yi, gaba ɗaya na cikin kotun aka hasko sanan Camera man ya fito waje yana hasko yadda ake sanya su cikin mota mutane sai za bura suke yi kaman zasu kashesu, dan ɗa gyar muta ne suka yadda na ukun yarasu sa ka makon harbinsa da akayi dan sun ce muta ne uku ne. Jita yi jiri na ɗibanta a haka ta suma, dan kanta ta farka bayan wani lokaci, a firgice ta yunƙura tsaye badan an kulle ta ba da sai fa fi ce daga gidan, kuka ta sha sosai sai can ta samu natsuwa tana kallon agogo wanda ke nuni da ƙarfe 5pm na yamma, toilet ta shiga ta sakar ma kanta shower ta na mai tunanin abin da ya janyo kusu wannan mugun ƘADDARA.
END.
ð•»ð–—ð–Šð–™ð–™ð–ž ð•¾ð•¶
[6/28, 09:05] sknt6428: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
Typing
Page 27.
Flash back
Ita marainiya ce kahu ne ya tsinci ta tin tana jaririya, sai ya kaita rigarsu can ƙasan ƙauye malam auta, ko da ya kai yarinyar sai da suka samu saɓani da matarsa Adda wacce yaronta ɗaya mai suna Mus'ab, to da yake Adda na ta tausayi yasa ta yadda ta amsa jaririyan wacce ke ta tsala ihu, da madarar shanu suka raini yarinyan wacce suka raɗa mata Sakeenat, kahu mutum ne mai son karatu dan haka yasa rayansa makaranta, a haka kullum suke wahala gurin fitowa daga ƙauye zuwa makaranta dan sai an shiga cikin gari ake samun makarantar ma su kyau, a haka suke lallaɓawa har suka gama secondary sai ya sanya su makarantan koyan na'ura, da ya ke ita Sakeenat Allah ya bata fasaha sosai sai ake ta ma ta jumping daga low level har high harma ta wuce tabar yayan na ta, sannan a lokacin suka bar rigan suka dawo cikin gari suna rayuwa, ɗan Sakeenat ba makaranta kaɗai ba hatta wasu da ga wani guri sukan kawo mata aiki, kaman in ayi ma mutum hacking account ɗin sa, ko bank ta samu matsala ɓarayi to akan ne me ta ɗan warware cases ha ka, A wata ranan Jumma'a ranan da ita ce silan rugucewan komai na rayuwan su, mota ce me ɗauke da tambarin EVANT INTERNATIONAL SCHOOL a jiki bayan motan ta zo wucewa da matuƙar gudu, Adda wacce ta je byuɗe account a bank sai ta yi mantuwa passport dan hakan yasa ta miƙo hanya cikin sauri sauri, ta zo tsallake titin kenan wannan mota ta taho da mugun gudu, take suka yi ciki da ita, ganin ya kaɗe mutum yasa motan ta tsaya, gaba ɗaya student din suka fito, ganin mace kwace cikin jini, da yake safiya ce ba yalwan muta ne sosai, Driver din ne yasata cikin napep tare da bawa me napep din kuɗi daya kai ta asibiti, sanann ya koma motan tare da cika umarnin ƴan matan daya ɗauko, yaso ya kaita asibiti amma sun ishe wai yabarta gudun ƙar susa a koreshi a aiki yasa ya ta da motan, Me napep ya jaita wani asibitin gomnati sukuwa suka ce dole sai an fara biya kuɗin komai tare da ɗauko police saboda accident ne. Me napep anfani yayi da wayar majinyanciyan ya ƙira number ɗaya gani a farko an sa My SK. bugu biyu Sakeenat ta ɗauka, basu yi wani gausuwa ba ya faɗa mata komai a matuƙar rikice taje asibin tana isa suka hadu dashi me napep din, labarin komai ya bata yana sannan ya wuce, gurin Adda tanufa wacce ke kwance cikin jinin dan harsun bubbushe, haka Sakeenat ta dinga zage asibiti da Adda tana rogon wanda ze ceci ranta amma kowani Doctor ta samu sai su zulle, haka ta samu ta zauna tana kallon Adda, sai a lokacin ta kira Kahu da Mus'ab, cikin minti 30 sai gasu, su kansu yadda su ka ga Adda sun san babu rai ajinta, basu ɓata lokaci ba suka nufa gida da ita aka mata sutura sannan aka kaita zuwa ga makwancinta, Sakeenat ta sha kuka kaman ranta ze fita, ana kwana uku da rasuwan sai Sakeenat ta nufi makarantan, da ta je da ƙyar suka bari ta shiga ciki, head office ta fara zuwa, tana nan ta yi mai complain akan abin da ya kawato buɗan bakinsa sai yace "Ranta kike so mu dawo da shi ko mene? Malama nan kasuwanci muke yi za ki iya tafiya." Ba ta yi mamakin jin haka dan tafahimci tin shigorta irin kallon da yake mata. A daidai nan ƙararrawan makarantan ta kaaɗa in da ɗalubai mata suka dinga fitowa daga classis, dan mata ne zalla, musulmai da Chirstans ne amma dukkansu babu wanda ya sanya Hijab ɗaiɗai ne masu hula. tafiya ta farayi tana mai kallon makarantan dan ya matuƙar burgeta, ko da takusa fita sai ta hangi school bus guda 5 a parking lot, sai ta nufi gurin tana zuwa tayi ma ɗan tsohon da ta gani magan bayan ta gaida shi ya amsa
"Sir pls ƙasan drivers din motocin nan?"
" Eh Madam nima É—aya daga ciki ne, lafiya?."
" Eh lafiya, akwai wanda ya kaÉ—e wata mata 3dys back, shi na ke ne ma." take jikinsa ya yi sanyi tare da dabur ce wa
" Ni....ne me yafaru." kalman 'nine' sai da ta ji wani irin a hukunta take ta kulle idanuwan ta sannan ta buÉ—e duk sun sauya launi, zama ta yi gyefansa da taga wani kujera.
" Kai ne ka kashe min Mama, sannan katafi kabarta a gurin, naje asibiti na dinga yawo da ita sunƙi amsa ta harta mutu, ba wai kuɗi ne ban da ba amma sunƙi ma amsan ta gaba ɗaya." ta kai magana tana share kwalla, shima kuka ya fara yi yana tsugunnawa har ƙasa yana mai ce wa
" Wlh ba da sona ba ne, ki ya femin ina cikin motan yaran ciki sun sani gudu, ga complain da suke tamun banyi au ne ba na kaÉ—eta, na so na kaita Asibiti amma yaran suka ce abakin aikina shine na ba da kuÉ—i don a kaita."
" Bangane ba? suwaye yaran ?" Ta jero mai tambayan bayan ta É—aga shi daga tsugun nan.
" Eh student's ne amma wani ban zan tsari ake dashi ba'a tankwarasu, harda teacher's ni kai na badan banda wani sana'ar ba ta tuni na bar makarantan."
" Hmmmmmm yara ne su?"
" A'a sun ta sa teenagers ne."
" Zan kai ƙara koto dan haka sai ku jira sammaci" ta miƙe tsaye daidai nan P.C ya iso gurin yana mai ce wa
" Kotu, kotu kika ce, to Allah ya kaiki lafiya, masu gadi ku min waje da ita" haka yasa masu gadi suka koreta da cewa kar su kara bari ta shigo. Samun guri ta yi ta zauna tana kuka sai bayan da ta gama sannan ta wuce, a hanya ta ga station ba dan ta shirya ba ta shiga ciki, gaishe da wani ta yi sannan ya ta zauna gurin wani ta wanda ta faɗa mai komai, amma dajin sunan makarantan ya ce ta yi haƙuru makarantan na Babban Barrister ne, kuma makarantar masu kuɗi ne faɗa da su babu riba, duk hanyar da tabi sai tozarci da hulaƙanci, haka ta koma gida jikinta babu ƙwari, zama tayi kusa da Mus'ab tana mai ce wa
" Yanzu shike nan wa'inda suka aikata sun sha, dukda yara ne amma ai sun san rai dai."
" Ki ya ƙuri kinji mubar maganan." hawaye ne yaci gaba da sauka akan fuskanta, jin abin da ya ke faɗa, take hankalinsu ya koma kan TV dan jin Rash ne yauma ya sheƙe wasu, take brain ɗin ta ta hasko mata abu a ciki, sai tasaki murmushi tana kallon Mus'ab, shima da mamaki ya ke kallon na ta sai tace
" Na sa mu Idea akan abin da zan aikata akan wancan makarantar."
" Me ke nan SK?." take ta faɗa mai yadda brain dinta ya mata huɗuba, sai yaƙi yadda saboda tsoro amma sai da ta samu ta shanyo kansa, haka Kahu shima, aikuwa washe gari ta koma makaranta, sun hata shiga amma sai da ta haɗu da tsohon nan, bayan sun gaisa ya ce da ita
" Ƴata ni yanzu na ma fara azumin kaffara, ki ya ƙuri banda kuɗin da zan biya diyya."
" Ni ba dhi ya kawo ni ba, na kai case din kotu kuma sun amsa sai dai na yi wani tinani kawai abu É—aya nake so in kamin shike nan komai ya wuce." har jikinsa ya fara rawa, cikin karkarwan murya ya ce
" Ina...jin..ki." sai da ta yi murmushi sannan ta ce
" Sunayen yaran dake cikin motan kawai nake so tare da numbers dinsu, zan bi gida gida gurin iyayensu."
"Ranan su 30 ne kawai sai dai Madam yaran ba suda tarbiyya, a ganina iyayen ma basu dashi."
"Karka damu." daga haka ya koma makarantan, cikin minti 20mnt ya dawo tare da ba ta takadda,
" Da ya ke akai file dinsu shine na kwafa miki, Nagode Nagode."
" Ni ce da godiya, dukkan su suna da wayoyi koh?."
" Eh Madam manya manya ma kuwa." sallama suka yi ta koma gida abinta. Bayan isha'i ta zauna da system dinta tare da bincike akan ko wani number anane tafahimci gaba ɗayansu yaran masu kuɗi ne sosai, ko da taje gidan wasu daga cikin sai hulaƙanci da cewa ai Driver din za tabi ba yaran su ba, hakan yasa ta shirya babban plan akansu, wanda cikin fasaha da kwarewa ta yi shi.
A yau Laraba shine ranan da ta zaɓa. Zaune ta ke a cikin wani hole in da ya ƙawatu dan ta kashe kuɗi sosai, ƙarfe 11:30pm dai dai, yara students suka fara shigowa ciki, nan danan suka haɗu a cikin gurin in da ya ƙawatu ga kuma abubuwan sha iri iri aikam suka sha dan wanda ke bakin get din gurin ya ce har Zee ta zo amma ta je ta dawo, can sai ga Zee Ita ma ta zo aikuwa gurin ya hau shagali kaman me, suna rawa jiri-jiri na ɗiban su a haka duk suka zuɓe agurin, fitowa SK ta yi tare da Mus'ab sai Kahu, nan take suka kwashe dukka yaran suka sanya su cikin babban mota, sai wani ɓoyayen gida wanda ba'a gama ginawa ba, anan suka yi komai harda video akan Garkuwa da Rash ya yi sannan suka watsa a duniya, suku ma yaran da suka farka kowa ya bada number babansu, a take sa ƙo ya shiga akan gobe ake da ɓugata tw Million akan kowa, sun san kuɗin be yi yawa ba duba da iyayensu na su masu kuɗi ne sosai. Ko da washegari ta yi duk SK ce ta haɗa komai, tare da ɓoye sunan account din da suke sa kuɗin, tayi wasa da hankalin muta ne sosai, dan in dai na'urace dole a sara mata. sannan kuɗin ko da suka shiga direct gidan marayu suke zuwa da wasu ma ta sa ƙarfi, na ƙauyuka, da gidan talawaka sai dai su yi ta ganin ɓoyayyen alart na maƙudan kuɗaɗen. Sai gashi anyi ram da su, amma ta san akwai wani, wani can wanda ke bibiyan na ta, wani mayen na'ura, shine ya yi mata tarko kuma ta faɗa dan ƴan sanda ta wuce hasashen su da tinanin su.
END.
ðð—¿ð—²ð˜ð˜ð˜† ð’ðŠ
[6/28, 20:59] sknt6428: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
typing....
Page 28.
Continuous
Wankan ta gama sannan ta fito daga bayin gurin kayansa ta buɗe, wando da riga ta ɗauka ta za ɓa wanda zai yi mata ta sanya sannan ta koma Parlour tana mai bin ɗakin da Idanuwa, sai ta koma gurin window tana hangen compound din gidan iya in da take iya hange, mamaki ne ya kamata amma sai ta share ta koma Parlour ta yi zamanta tana mai ƙurama wani guri ido ko ƙaftawa bata yi, sai misalin 7pm na yamma ta jiyo jiniya na motoci, sai ta koma tana leƙe, a ranta tana cewa 'wai dama nan gidan Governor Aliyu Haidar abdulqadir ƙanƙara ne, wow'. Jami'ai ne ta gani sun kewaye gidan, shi kuma shugaban gayyan ya shige ciki tare da matarsa wacce ta sanya kayan police, jita yi an cire key ɗin ƙofan, ta ma san wane ne, me dakin ne ya iso, aikam yana shigowa ya kulle ƙanshin tirarensa taji ya doke ta kaman ba tin a station ya shirya ba, karaf idanuwan su suka haɗu guri guda, take zuciyarsa ya tsinke, a hankali ya furta
" Na same ki lafiya?." Kai kawai ta ɗaga mai, sai ya shige bedroom, yana shiga ta fito ta dawo ta zauna a kan kujera ta na ta tunani kan taya zata samu na'urori dan na ta duk yana wajen ASP wanda ba ta san sunan sa ba, sai bayan ya yi wanka ya fito, shima zama ya yi, sai ta zame zuwa ƙasa tana ce wa
"ASP wani aiki zan ma ka sallame ni da wuri dare ya nayi."
"Babu in sa za kije ai." ya faÉ—a da kakkausar muryansa mai daÉ—in gaske. jitai kaman ba ta ba ta fahimci abin da yace ba, sai taji ya ci gaba da ce wa
"Ina da wani surprise da zan minki yau." haɗe fuska ta yi sosai, ranta in ya yi dubu ya ɓaci ace ƴan uwanta an kamasu amma yana ce mata akwai surprise da ze mata, gani take komai na duniyan sun isheta dan ma ta na da karfi hali, ya dai taimaketa dan haka ta ayyana ba ra dai ta ga iya gudun ruwa shi dai, Nan take yaji an fara Knowcking kafin ya ce komai aka buɗo aka shigo dan ne sa key ba, da idanunta ta bi su cikin mamakin da ya cinyeta, sai da ta iso tsakiyar Parlourn ta buɗa baki ta na ce wa
"Yaya Umar, me wannan matsiyaciyar take yi anan? harda sanya kawayanka? Innalillahi wa'inna ilaiyi raji'un."
Be ba ya amsa ba, domin be ma san me ze ce mata ba, yasan be kyauta ba daya barta a cikin ɗakinsa kuma su biyu amma be ka mata Fatima ta furta haka ba, be ka mata tayi mai mugun zargi ba, Idanuwan sa ya lumshe sai ya buɗe da sauri dan jin ƙaran mari Tas, ya za ci Fatima ce ta mari Sakeenat sai ya ga saɓanin abin da yake tinani, Sakeenat ce ta dallama Fancy mari, idanuwanta ta ƙara waresu, sannan ya ga tana naɗe hannun rigarta tana ce wa
" Maimaita naji, wace ce matsiyaciyar? Ki kiyaye harshen ki ko na murɗe muki wiya, ba'a zagina a kwana lafiya." Takai maganan tana tsayawa gabanta wanda sun haɗe, sun haɗa kafaɗa, sai dai Sakeenat doguwar ce dan ta bi Fancy tsayi, itako Fancy marin ya shige ta sosai, ga hawaye da suka cika idon na ta, ta so Zaki ya yi magana amma ya yi tsit hakan yasa ta yi ƙwafa da ƙarfi ta fice da cikin gudu-gudu...
*************** *********************
Tin bayan wayan da suka yi cikin daren jiya, ta ƙudurta washegari za taje don ganin ƙawarta don ta ce mata tana son ta zo suyi wani sirri, bayan ta kammala aiki har abincin rana sannan ta shirya ta yima Maman Rabi sallama ta ɗauko hanyan milinium city, ba ita ta isa ba sai ƙarfe 1:12pm, tana shiga sai data yi sallah sannan suka hau hiran yaushe gamo, kaman ba kullum suna tare a waya ba, jin yau za'a tsai da ranan auranta ta re ta biyan sadaki yasa ta yanke ce wa anan za ta kwana kawai sannan taje ta nemi mara kunyan da ta faɗa mata ɓakan magana a waya jiya. tare suka ci abinci a daining area, hira suka sha sosai a yinin ranan, Ramlat tayi-tayi takwarar ta faɗa mata maganan da za suyi na sirri sai tace ta bari washegari kawai. tin jiya rabon da suyi waya da Zaki, sai misalin 6pm ya kira bayan sun gaisa ya ce ma ta
" Yanzu Pazars sun ƙira ni akan an tsaida 3 mounth, har sa da ki sun biya naji daɗin yadda suka ce an karramasu na gode Babyna" sai da ta yi murmushi sannan ta ce
"Allah sarki ba damuwa, Allah ya nuna mana, Ni ma ai nice da godiya."
" Hmmm na so zuwa yau amma gobe zan zo, tare da surprise da zan miki."
" In ka so kagan ni yau za ka ganni dan a gidan ku zan kwana, in ka samu time ka leƙo kawai Part ɗin Babban yaya."
" Wow ma sha Allah, ki ce kin zo gurin matar Boss kenan."
" Uhmmm " Daga haka suka ra bu, amma bayan minti 30 sai ya kuma ya kiranta tare da ca mata, dan Allah an jima ze kira ta sai suzo da matar Boss ya nuna mata surprise ɗin, da harta mu sa amma sai ta amince tinda su biyu ya ce suzo kuma ya ce baze iya zuwa da surprise din ba ne. suna idar da Isha'i suka sha hijabai sannan suka fita bayan Ramlat (Kifaty) ta sanar ma Babban yaya ta waya kuma ya yadda. sannan suka fita ta ainiyin ƙofa fyuta suka fara tafiya suna hira, guards sai gaishe su suke yi, compound din abin sha'awa duk da dare ne amma gurin aikwai watan haske sosai ga muta ne ba laifi, sai dai suka sha za gaye da ƙafafun su, suna hira abinsu gwanin sha'awa dan ƙawance su ya koma ƴan uwan ta ka.
End
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿.
[6/29, 19:26] sknt6428: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð
ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
Page 29
****************** *****************
Ta na fita sai Sakeenat ta juyo ta na ce wa " Wace ce wannan yarinyar? shi ya sa nake ta ce mata ka sallame ni ina son na tafi, akwai abubuwan da nake so na yi gaskiya." Be tanka ta ba ya ci gaba da kallon TV abinsa sai da ta kuma magana shine ya jiyo ya kalleta kallo irin na ƙurulla
" Ko ka bar ni na fita ko kuwa na fice da kaina, na iya gudu, fita cikin gidan nan ba ze bani wahala ba, sannan katangar ƙarama ce tsab zan tsallake ta be da wani tsayi, duk da akwai jami'a daya wa amma tsab zan fece."
" Hmmmm da gaske."
"Kwarai kuwa, na kwada maka ne?" Ta faÉ—a tana É—aga girarta ta da ma.
"A'a bana so, na san za ki aika kin san ke WANTED ne, kuma am ba za hoton ki a ko ina."
"In dai wannan ne karka da mu zan sauya shiga ta da yadda na ke, and faÉ—a min me ya sa Camera ya yi yawa a gidan nan, gurin shigowa iya wanda na gani sun kai 15, sannan Parlour din nan akwai, duk saboda Gomna ne?" cikin rashin fahimta ya ce
"Cameras kuma!? Ban san waye ya sanya su ba, amma ya aka yi ki ka ga ne su?."
" Hmmmmm ba ka san wace ce SK ba akwai kwanya."
" Mayyuwa saboda tsaro aka sanya su."
" Haka ne amma har a cikin É—aki abu mara daÉ—i ma, masu record ne da kansu kuma ko da yaushe suna aiki sai dai ban san ko me anfani da sola ba ne ko na nepa ne."
"Yanzu bara dai na je masallaci ina zuwa." ya miƙe yana mai nufan ƙofan ya fita, aikam yana fita ya murza keys, murmushi ta sake sananan ta shiga bedroom hijab din da matan ɗa zu suka ba ta, shi ta sanya ta yi sallan a wajen ta zauna har taji shigowan shi, amma ba ta motsa ba, shima ko da ya shigo zaman shi ya yi a Parlour yana mai tinanin yadda ze ceci ƴan uwanta. Knocking ya ji yasan su Ramlat ne dan ha ka ya ce
" Bisimillah." aikam suka buÉ—e suka shigo bakin su É—auke da sallama, ya amsa yana mai sakin fuska sosai, sanann ya gaida matar Boss aikam ta amsa, zama suka yi sai Babynsa ta fara magana
"Wai mafin ka zo da kan ka kai shine ka sa mu zo, toh gamu ai, mene ne surprise din." Har ran shi yana son Ramlat sosai komai na ta na burge shi yake sai dai akwai wani yanayi dabam da ya keji akan waccan Sakeenat din wanda komai na su iri ɗaya ne harta muryansu abun ya bashi matuƙar mamaki, sai dai in ya tuna waye ALLAH da girmansa sai dai yace 'ma sha allah'.
"Gajen haƙuri, surprise din yanzu zan nu na muku." kafin su yi wata magana sai ya miƙa ya nufa Bedroom, Kifaty ita dai kallon TV take abinta, amma Babynsa da idanu ta rakasa tana mai godiya da Allah ya bata wannan amatsayin saurayi kuma nan da ɗan lokacin za su yi aure, Zaki mutum ne kyakkyawa mai duhun launi, mai faɗin ƙirji ga tsayi, tafiyarsa ma abin kallo ce. Gani take duk duniyan nan Zaki yafi kowa a wajen ta, gashi da addinin ga ilimin boko, sannan ya iya za ma da muta ne abu mai jan hankali ma shine akan aikinsa akwai riƙo da gaskiya. Sai da ya shiga ta bar kallon gurin, ita ma ta mai da Idonta ga TV.
Yana shiga ya hangeta zaune ta na tasbeehi, tana ganinsa sai ta shafa addu'an ta miƙe tare da cire hijab ɗin ta kallon sa ta yi tana mai ce wa
"Dare na yi ina son na wuce gaskiya, sannan ina neman wani taimakon ka guda É—aya kawai."
" FaÉ—in kan ki tsaye."
" System nake so, kun kwashe min kayayyakin aikina wanda ƙoƙarina da hazaƙa ta na ciwosu."
"Kayan ki sunanan na a dana miki domin da su za ki yin aikin da zan saki." idanuwa ta ware tana mai jin daÉ—i sannan ta ce
" Na gode sosai bawan Allah, idan ka ba ni da su zanyi anfani na ce to su Kahu."
" Da gaske?."
"Eh mana."
"To yanzu dai mu je na nuna miki surprise din, na san tunda aka haife ki baki taɓa ganin wannan surprise din ba." ta ɓe baki ta yi sannan ta taƙo gabansa wanda duk taku ɗaya yana ji har ran shi, a gabansa ta tsaya sannan ta ce
"kafin nan faÉ—amin aikin?."
"Secret ne, ban san ko wa ya san ke ce mayyan na'urace, kullum daga 9am zuwa 5pm, za ki dinga zuwa gurin da zan miki kwatan ce."
" An gama tin da ka ce ci raina komai zan ma ka."
"Mu je." Daga haka ya fita ita ma ta bishi, ko da suka isa Parlour din, sai ya yi ma Ramlat nuni da ta ɓoye a bayansa fuskanta a haɗe dan ita ba ma'abociyar son wasa ɓa ce, ta na da dariya amma ba a gani sam saboda ɗauke fuska.
END.
ðð—¿ð—²ð˜ð˜ð˜† ð’ðŠ
[6/29, 19:27] sknt6428: https://chat.whatsapp.com/lqfbwo1tifs84zut6x2xs9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rs40ab7s9ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ É“ðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Æ™ðˆ
Äăğă ăĺƙăĺăмĩм рŕĕťťŷ śķ
page 30.
" bismillah ga surprise din...." a tare suka wai go ramlat da ramlat din, shi dai sun ga mace wacce ta ɓoye a bayansa, dan ta juya fuskan ta ne.
" lafiya ta ɓoye? ohhhh ita ce surprise din wai?." sai ya ɗaga ma babynsa kai alaman eh, sai ya matsa gefe guda take fuskokin su suka yi arba da juna, ita kanta kiyaty sai da ta ɗan razana, tsakanin sakeenat da baby ramlat an rasa wayafi shiga firgici take ramlat ta zuɓe ƙasa sumamma, sakeenat kuwa kanta ta dafa a matuƙar tsora ce jitai kaman ta kurma ihu, mace tagani sak ita, tsayi, jiki, skin colour, murya, abin da ya banbanta su shine kayan jikinsu sai kuma ta lura ta fita tsoro, a lokacin ramlat ta farka bayan ta kwararta ta yayyafa mata ruwa, tana buɗe idanu sai suka ƙara haɗa ido guri ɗaya da sakeenat, a tare suka yi kan juna suka rungume dan ƙarin tabbatar wa, mamaki da almara sun cika su, sai bayan 10mnt aka samu su ka natsu, zaki har ran shi yana tinanin ko dai tweens ne, labarin juna suka ba juna, kowa kallon photocopyn sa kawai yake.
" dan allah matar boss, ta kwana a wajenki zuwa gobe za ta wu ce."
" ayya babu damuwa." daga haka suka yi sallama suka wuce, taso su shiga main parlour amma ta ce su huce kawai, suna shiga ɗakin ta ramlat ta sauka nan ita ma ta kaita, da ƙyar suka iya cin abincin daren, haka dai ta barsu ta koma na ta ɗakin tare da ɗaukan wayanta ta kira boss, kiran na katsewa sai ga na shi ya shigo, sai da ya kusa katse ta ɗauka tare da yi mai sallama, ya ko amsa,
" honey ba ka dawo ba dare na yi fa, kana ina yanzu?."
" kifaty ku kulle ko ina, sai gobe zan dawo, naje ganin doctor ne, mun haÉ—u amma akwai abin da zemin ne shiyasa in kuna kina so na dawo cikin dare toh."
" a'a goben ka dawo." sai da ya sassauta murya saboda har na ta muryan ya kashe mai jiki
" kisan mene ne?"
" a'a honey sai ka faÉ—a."
"alhamdulillah yanzu na sa mu lafiya sai ki shirya zuwa gobe dan na kai ƙarshe, zan ta wo da kazar amarci." shuru ta yi ba tace komai ba, ta ji daɗin samun lafiyansa amma ba ta shirya gobe ba sam ba ta shirya ba.
" shike nan mu kwana lafiya."
" har za ki kwanta."
"eh"
" make sure ki kulle ko ina, please." dayga haka ta kashe wayan, kallon time ta yi ta ga 10:00pm sai ta shiga contact ta lalubo meerah wanda tin tini suka yi exchanging number, kira ta yi aikuwa bugu biyu ta É—auka da sallama sai ta mai da mata sallaman
"fatan ban tashe ki ba koh?."
" haba ina ni ina barci tin yanzu, ai sai anjima ko dan akwai abubuwan da zanyi, lafiya dai koh?."
"eh lafiya amma Æ´ar taimako nake so kimin kinji kuma sirri ne fatan ke kaÉ—ai ce?." take ta É—ago daga cinyan aliyu wanda da É—aura kanta, ta shiga bedroom sannan ta ce
" eh toh na matsa yanzu, inajin ki."
" pls sis takwara magani nake so ki taimakamin da shi."
" magani ? me ke damunki?."
" ba komai ba ra na raÉ—a mi ki." nan fa tayi kuskura wanda meerah ce kawai ta iya ji me ta ce, sai meerah ta yi murmushi ta na ce wa
"wai dama shine kawai, karki damu ina da su kala kala, yanzu dai yamata tin yau kifara shansu, na aiko miki guard ne kawai."
"a'a sis ba ra mu zo da ƙawata amma ta ƙofan main parlour zan shigo." daga haka suka yi sallama, sai ramlat ta miƙe ta nufi ɗakin baƙi, samun su ta yi suna hira, sai ta ce
"ramlat plsssssss sa ƙo zabki rakani na amso gurin meerah ta main parlour"
" okh." tabko zura hijab dinta dan dama ne man haɗuwa take da fatima ta gasa mata magana, sakeenat sai ta miƙe tana mai ce wa
" muje tare sis, aunty babba ki zauna kawaim" kamar ta ce a'a sai ta barsu, ta main parlour suka bi wanda babu kowa sai tv dake aiki, ita dai sakeenat abun sun ba ta mamaki ace ko ina cameras, suka zo daidai ƙafan meerah sai ramlat ta ce
" sk zanje wancan ɗakin, ki shiga ki amso saƙon sai ki jirani anan." kafin sakeenat ta ɗaga mata kai, ramlat kuma ta nufi ɗakin su fancy. knowking tayi sai aka ce 'shigo' hakan yasa tashiga kanta tsaye, tanata lura da gidan da abubuwan da ke cikin gidan, duk da gidan gomna ne amma securitys din sunyi yawa, babu kowa a tanƙamemen parlour wanda ya ƙawatu sosai, sai can wata tafito sanye da dogon hijab, a kallo ɗaya ta gane police din can ce , abu ta ba ta sai ta amsa, sai tamata sai da safe sannan ta fice. tsayawa tayi a inda ramlat tace har ta ga ta fito tana murmushi, tare suka jera ba dan sakeenat tasan meyasa ramlat din ke murmushi ba. ko da isansu part din boss, kifaty na kallonsu ta ce
" takwara kinje É—akin su fancy ko?."
" na je amma ba gunta naje ba, gurin baby naje." ta faɗa tana za ma sannan ta ci gaba da ce wa "kema kinsan ni, naje nayi mata baƙaƙen maganganu ne da za su hanata barci."
" allah ya shiryeki dai." sakeenat dai shuru ta yi tana buga lissafi a cikin kanta. a É—aki É—aya suka kwanta.
end.
Äăğă ăĺƙăĺăмĩм рŕĕťťŷ śķ
✿◡‿◡✿ [sakina abdullahi] ✿◡‿◡✿.
[6/30, 09:17] sknt6428: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
Page 31.
**************** ****************
Da sauri-sauri gudu-gudu ta haɗa tana shiga part dinsu tana mai zub da hawaye, ba ban Aunty ta ce ta je ta kira Zaki ba, da ba za ta sake zuwa part din shi ba, Aunty ce kawai a parlour sam ba ta lura da yadda ta shigo ba har sai da Fancy ta bige wani flawer class har ya fashe, sai ta shige part din su, da mamaki a fuskan Aunty tana mai tinanin lafiya kuwa dan wayan Zaki baya shiga ne da sunyi waya amma ta na fatan ba wani abu ya yi mata ba, ta na shiga guri guda ta samu ta zauna tana kuka mai sauti, gaba ɗayan su suka kewaye ta suna son jin ba'asin me ke damunta amma ta kasa magana dan kuka yaci ƙarfin ta, sunyi sunyi amma taƙi magana, dan haka suka barta dan ta wuce. Sai bayan kaman kusan hour sai aka musu knocking sannan Baby ta ba da izinin a shigo, tana buɗo ƙofan suka hada ido da Kandy take fuskanta ta sauya, shiga ta yi da Baby da Tweens ne kawai suka gaisa, sai Hasty ta ce
" Ƴar uwa shine sai yanzu kika leƙo mu, Tom ki kwana anan ma na."
"Ayya karki damu a can zan kwanta kinji."
" Please da kin kwanta ana ......"
" Ba mu da masaukin wannan Æ´ar iska anan É—akin." Tin bayan shigowar ta ba ta furta komai ba sai yanzu, ta faÉ—a tana nufo Ramlat, ita kam Ramlat din jin daÉ—i ta yi dan an zo in da ya da ce.
" Hmmmm ke ƙaramar mara kunya ce, faɗamin arziƙin da ke cikin gidan nan na ki n ko na babank......"
" Wallahi idan ki ka zagan mana Pazars sai munci mutun cinki anan."
" Beauty bar ɓaƙar ƴar iska mana." ji tayi Ramlat ta wanke ta da mari sannan Beasty ita ma ta tsinka mata mari, take Kandy ta yo kanta a fusa ce nan ma ta wanke ta da mari sannan ta ce
" Wallahi ban ga me ta ɓani a cikin ku ba, ku fita a idona na rufe wallahi."
" Sisters ku gyaleta kun sani rainon talauci sai haƙuri." Faɗin Karis tana daga zaune abinta, har Ramlat ta juya za ta fita sai ta dawo ta matsa kusa da Fancy ta raɗa mata abu akunne sannan ta fice tana murmushi.
*************** ******************
ko da safiya ta yi misalin 9am tara na safe, Sakeenat ta shirya bayan ta ara kayan Kifaty ta sanya, sanyawa ta yi da yake dogon riga ce kuma yama Kifaty ɗan tsayi sai Sakeenat ta shanye ta, a tsaye ta yi breakfast sannan ta fice, bayan ta ce ma Ramlat za ta je har gida dan taga gidansu kuma su ƙalla ƙawan ce, dukkansu sunajin har ransu suna da dangan taka a tsakanin su.
Direct cikin wajen ta shiga in da ya yi mata kwatan ce, ta na shiga ta hangesa zauna cikin manyan kaya wanda haibarsa da kamala sun bayyana mai sosai, gaisuwa suka fa ra sanann ta ce
" Kasan menene?."
" Sai kin fa É—a."
"Akwai wanda ke bibiyan familyn ku agani na." sai da ya gyara zama sannan ya ce
"Kamarya?." Miƙa mai ƙananun Camera ta yi ta ce
" Ga ka irin wa'innan sunfi 100 a gidanku, ina ji akwai me sa ido akan ku."
"Za mu yi wannan magana daga ba ya, yanzu zauna kifara aikin na ki." zama ta yi kan kujera sanann ya miƙa mata jakka wanda abubuwan ta ne a ciki, tana gani ta hau daɗin murna harda pi to.
"Na gode sosai Zaki, yanzu dai ina son sanin location ɗin da aka kaisu kahu." Take ya ciro wayansa da karanto mata, nan da shiga operating cikin matuƙar kwarewar daya ba Zaki mamaki, cikin ƙanƙanin lokaci ta nemo station din da kaisu amma abun da ya matuƙar ba ta mamaki shine wani babban al'amari ta gani wanda yasa zuciyarsa tsayawa cak.
END.
ð•»ð–—ð–Šð–™ð–™ð–ž ð•¾ð•¶
[6/30, 09:25] sknt6428: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿