Gabatarwa
Rash Boyayyen Masheki Part 1 Complete Hausa Novel · about 23 min read
Godiya ga dukkanin yabo sun tabbata ga ubangiji talikai mamallakin sammai da Kasai Allah .
tsira da amincin Allah su Kara tabbata ga fiyayen halita annabi Muhammad (s. a. w)
*godiya mara iyaka*
GA dumbin mabiya litattafaina a Duk inda kuke cikin kasar Allah.
ina matukar alfahari daku ina kaunarku kmr yadda kuke kaunata.
“I will succeed. Not immediately. But definitely.†in shaa Allah.
✽‌»‌≿â”༺🌹﷽🌹༻â”≾»‌✽
Anas b. Malik (R.A) reported that Messenger of Allah ï·º thus told him:
*"When a non-believer does good he is made to taste Its reward in this world. And so far as the believer is concerned, Allah stores (the reward) of his virtues for the Hereafter & provides him sustenance in accordance with his obedience to Him."*
ØÙŽØ¯Ù‘َثَنَا عَاصÙم٠بْن٠النَّضْر٠التَّيْمÙÙŠÙ‘ÙØŒ ØÙŽØ¯Ù‘َثَنَا Ù…ÙØ¹Ù’ØªÙŽÙ…ÙØ±ÙŒØŒ قَالَ Ø³ÙŽÙ…ÙØ¹Ù’ت٠أَبÙÙŠØŒ ØÙŽØ¯Ù‘َثَنَا Ù‚ÙŽØªÙŽØ§Ø¯ÙŽØ©ÙØŒ عَنْ أَنَس٠بْن٠مَالÙÙƒÙØŒ أَنَّه٠ØÙŽØ¯Ù‘َثَ عَنْ رَسÙول٠اللَّه٠ﷺ *"Ø¥Ùنَّ الْكَاÙÙØ±ÙŽ Ø¥ÙØ°ÙŽØ§ عَمÙÙ„ÙŽ ØÙŽØ³ÙŽÙ†ÙŽØ©Ù‹ Ø£ÙØ·Ù’عÙÙ…ÙŽ بÙهَا Ø·ÙØ¹Ù’مَةً Ù…ÙÙ†ÙŽ الدّÙنْيَا وَأَمَّا Ø§Ù„Ù’Ù…ÙØ¤Ù’Ù…ÙÙ†Ù ÙÙŽØ¥Ùنَّ اللَّهَ ÙŠÙŽØ¯Ù‘ÙŽØ®ÙØ±Ù Ù„ÙŽÙ‡Ù ØÙŽØ³ÙŽÙ†ÙŽØ§ØªÙÙ‡Ù ÙÙÙŠ Ø§Ù„Ø¢Ø®ÙØ±ÙŽØ©Ù ÙˆÙŽÙŠÙØ¹Ù’Ù‚ÙØ¨ÙÙ‡Ù Ø±ÙØ²Ù’قًا ÙÙÙŠ الدّÙنْيَا عَلَى طَاعَتÙÙ‡Ù* " .
References: Sahih Muslim 2808
� ?cX僆茀$æ¡ï¿½æ¬”凸W鸜竊甛厘预�,d衺n+NUm.}ï¿½æ« è‘„å¿¾g渽展家腅é–题�洄┉�9K å’•æ—±é¹ç²§ç©½å¢šZ� �驼xx�19Læ£7s@熮e3i `{èœkル
Ø¨ÙØ³Ù’م٠اللَّه٠الَّذÙÙŠ لَا ÙŠÙŽØ¶ÙØ±Ù‘٠مَعَ اسْمÙه٠شَيْءٌ ÙÙÙŠ الَْأرْض٠وَلَا ÙÙÙŠ السَّمَاء٠وَهÙÙˆÙŽ السَّمÙيع٠الْعَلÙيمÙ
[5/23, 21:56] Pretty Sk: Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/share/p/14pZMxnDPB/
https://www.facebook.com/share/p/19hDk5NB65/
💪 JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION💪âœï¸
(J.A.W)
Rubuyu baiwa ce daga Allah, jajirtattu me kawai man iy amfani da wannan Æ™asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauÆ™i. âœï¸
Typing free pages..................
ð™ð˜¼ð™Žð™ƒ Æð™Šð™”ð˜¼ð™”ð™”ð™€ð™‰ ð™ˆð˜¼ð™Žð™ƒð™€Æ˜ð™„
Story & written
BY SAKEENAT ABDULLAHI
ð•»ð–—ð–Šð–™ð–™ð–ž ð•¾ð•¶âœï¸âœï¸âœï¸âœï¸âœ
page 1
*********** *************
Kaduna south, Kinkinau, layin Massalacin Ustaz, unguwace ta masu wadata dai-dai misali.
Tafe take cikin shiga na mutunci, hijab ne har ƙasa sai niƙaf, kwayan idanuwanta da ya sha uban kwalli kawai ake gani a jikinta, tana isowa jikin gidan nasu sai ga Mahafinta Malan Abdullahi Saleh Ustaz yafito daga cikin gidansu, cikin ladabi ta gaishe shi
" Abba ina huni "
" lafiya lau, har an dawo makarantan ?"
" Eh Abba"
" to Allah yataimaka " sannan ya shiga massalacin dan kiran sallan magrib. da sallama tashiga cikin madaidaicin gidan nasu wanda yahaÉ—u balaifi. ba kowa a tsakar gidan dan haka tashiga É—akinsu.
" Assalamu Alaikum " da kalman da tashiga ɗakin kenan, shuru ba'a amsa ba sai ta kunna globe din ɗakin take hasken lantarki ya haska ɗakin. babban ɗakine wanda yakeda gado irin na ƴan bodin guda 2 me hawa biyu, kenan guda 4, sai babban wradrobe guda biyu da madubi wanda ya sha uban kayan kwalliya. jakkanta tacire tare da cire niƙaf din tana kallon kanta a mirro, Alhamdullih ta furta tanamai kallon kyawun da Allah ya yi mata, bafara bace choculate ce sosai ga tsayin hanci da manyan idanuwa sai baƙaƙen gashin idon wanda za ka za ci tasa gashin ido ne. baza'a ce mata doguwa ba sannan baza'a kirata gajeraba daidai wadaidai tsayin nata.
" Wai kinshigo dama ?" ta tsinkayi muryan yayarsu Hajara wacce ta ɗan miƙa daga kwancen datakeyi tana murza idanuwan ta.
"Eh Aunty Hajara na dawo ashe kina sama kina barcin dai."
"Uhmmmmm ni fa kar ku dameni" wata budurwa ta furta itama daga É—ayan bed din.
"Lallaima Marry wai da ma baki daura girkin ba?" Hajara ta faɗa tana zaro idanuwa. take suka sauko suka fita da sauri harda haɗawa da gudu-gudu dan jin wasu masallanta sun fara kiran sallah kuma sunsan sallan magrib ne, sanyayyar murmushi tasaki tana mai cire hijab sannan tafita dan duba Umma kafin a shiga sallah. Babban ɗakin Umma tashiga da sallama, falon yasha kyau komai Ash and white ne, mai girma ne sosai, sannan ga kayan kallo a ɓari guda, bakowa a parlourn dan haka tanufi babban kitchen wanda ƙofansa ke ta ɓangaren yamma wanda takejin hayaniya sama-sama, su hudu ne aciki, Umma, Hajara, Maryam, sai Zainab da alaman ita ke girkin dan sai faman yanka albasa take yi.
" ai barci yafi komai agunku, kuci gaba dayi ". Umma tafaÉ—a tana tashi daga kujeran da take kai.
" ki ya ƙuri, wlh nama Maryam magana dan ita ce dayi shine tayi barci kuma ni bansan nima barcin ya ɗauke ni ba"
" ki ya ƙuri Umma ban jin daɗi ne shine nakwanta bansan barcin ya ɗaukeni ba, kaina ke ciwo" Maryam ta faɗa da sauri dan jin Hajara zata ɗaura mata laifi
" ya isa shi ke nan, kuje an shiga masjed" Umman tafaɗa a daƙile dan haka suke mayun barci danma zainab batada damuwa kusan koda yaushe tana Kitchen abinta
" Umma barka da yamma " sai suka juyo suka kalleta dan basusan lokacin da tashigo ba
" yauwa Ramlat ". Abinda Umman tafaÉ—a kenan ta huce É—akinta, inda sabo tasaba, sam Umma bata wasa da ita irin nasauran yaran gidan. Hajara ce ta dafa mata kafaÉ—a tana cewa.
" Sorry Ramlat "
" ayya badamuwa, bara naje nai sallah." daga haka ta wuce fuuuu.
" Wai yaushe Umma zata canza ne akan Ramlat? gaskiya banjina daÉ—in haka, ace ko magana mai tsawo bazatayi da ita ba" zainab ta faÉ—a tare da kashe gas dan ta kammala.
" ha kane amma muci gaba da mata addu'a kawai danma Ramlat din ba ta da ruƙo a zuciya " cewan Hajara
" Allah ya kyauta " abin da Maryam tafaɗa kenan. tare suka fita ta ƙofan cikin Parlour suka shiga babban ɗakinsu mai ƙofa biyu, kowannan su ya ɗauro alwala suka gabatar da sallah cikin jam'i kamar yadda suka saba, bayan sun idar, maraja'an karatun alqur'ani suka fara cikin daddaɗan muryoyinsu, musaffa sukeyi cikin futar da hukuncin kowani harafi na tajweed, su gunna, ƙalƙada dasu iddigami bigairi gunna da sauransu, ma sha Allah kowannansu gwanine cikin rero nashi shafin.
binsu nai da kallo masha Allah, kowacce hijab ɗin jikinta ya haskata sosai, Hajara fara ce, ga dogon hanci da idanuwa daidai wadaida haka Maryam take itama dan akwai kama sosai a tsakaninsu, tsayi, launin fata da wasu abubuwa, Itako Zainab tafusu haske sai dai ita bawani tsayi garetaba tsayinsu ɗaya da Ramlat sai dai Ramlat dafisu body-shape mai kyau. kuma tafusu kyau dukda itace mai duhun cikin su, gashi muryanta yafi nasu ɗaɗi har suna so a zo ɓangaren ta dan ƙira'anta akwai daɗi da taushi, ana kiran isha suka kammala karatun tare suka gabatar da sallan isha. suna idarwa suka nufi babban parlour dan cin abinci. Umma suka samu tana cin abinci dan haka Hajara tazubo musu a babban flate suka hauci suna kallo a babban TV ɗakin, shirin Lavi da lena suke kallo a tashar Daɗin kowa TV. bayan sun kammala cin abincin suka cigaba da kallon TV sai can Umma tace
" Kun san dai lokaci nata ƙaratowa dan gudanar da shagalin bikin ku, ke Ramlat har yanzu kinƙi fitowa da saurayi a haɗa da ke a huce gun ko? "
" Umma ni banda saurayi ai ......."
" uhmmm faɗa gas..." hararan da Umma ta yima Maryam ne yasa tayi shuru tana kallon ƙasa,
" Nidai bawanan ba kije ki bincika, nasan bakya kula kowa amma ba zan yadda bakida samari ba, kodai zaki ba Abbuu zaɓi kawai daya aura miki wanda yadace, kin ga Zainab ma haka ne an ha ɗa ta da wani ɗalibin sa"
" Umma wlh na amince koma wanene ni banda damuwa, kawai bana da ce ne duk wan'inda suka zo nema na sai na same su da wani ɗabi'a na daban" kanta a ƙasa tayi maganan cikin jin daɗin yadda yau wai itace da Umma ke maganan daya shafi rayuwarta.
" shikenan zanma Abbuu magana kuje ku kwanta" daga haka suka shige ɗakin su rufewa sukayi suna dariya ƙasa-ƙasa.
" Maryam kinga ai yafi a haÉ—a dukkan mu kawai a huta"
" Haka ne Hajara zefi gaskiya"
" Karfa ku manta ni shekara ta 18 ne, ku tweens (Hajara da Maryam) 22yrs kuke, Ita Zee 21yrs ......"
" so what madam, oya get ready to marriage, wa ze ce ke ce ƙaramar mu bayan ki na da uban jiki " faɗin Zee tana kwanciya kan bed din ƙasan na Maryam.
" Waima ina Sagir ? dayake nemanki a islamiya ne?" Maryam ta fa É—a tana kallon Ramlat
" wannan ai bazan iya auran shi ba, be da mutunci kar kiga yadda yake ma malaman makarantarmu, nikadai yake raga mawa saboda makarantar Abuu ne"
" Allah ya kyauta " abinda Hajara ta faÉ—a kenan tana ka ra waya a kunne alaman amsa kira, Zainab kam barci ne ya dauke ta, Maryam kuma ana sana'ar ta chart da Usman, Hajara kuma waya take da wanda ze aure ta Muhammad.
Ramlat kwanciya tayi ta na ta tinanin hirar ta da Umma, murmushi ta sa ki a hankali dan tinawa da rayuwar su ta da.
End
alƙalamin daga PRETTY SK..
[5/27, 18:34] Pretty Sk: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION💪âœï¸
(J.A.W)
Rubuyu baiwa ce daga Allah, jajirtattu me kawai kan iya mfani da wannan Æ™asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauÆ™i. âœï¸
ð™Í€ð˜¼Í€ð™ŽÍ€ð™ƒÍ€ ÆÍ€ð™ŠÍ€ð™”Í€ð˜¼Í€ð™”Í€ð™”Í€ð™€Í€ð™‰Í€ ð™ˆÍ€ð˜¼Í€ð™ŽÍ€ð™ƒÍ€ð™€Í€Æ˜Í€ð™„Í€
á‘ᖇᗴTTY ÕK
Page 2
TINANI
Malan Abdullahi Saleh Ustaz mutun ne mahaddacin alqur'ani da hadisai yana zuwa guri-guri dan ba da fatawan addini, Malamin sunna ne sosai, yana da mata ɗaya Habiba wato Umma, suna rayuwa tare cike da tausayi da kulawa, shekarun su biyar da aure Umma tahaifa 'ya mace aka sanya mata Aisha, yarinya na kai 1yr ta koma ga Allah, sun ji ba daɗi amma su barma Allah komai dan yafisu son ta, a na nan wata rana a ka kawo wata yarinya dan ta musulnta a gun Abbuu, bayan ta amsa musulunci ta zaɓa suna Aisha, Abbuu yaji ɗaɗi dan yana son ya ga mace mai suna Aisha. labarin ta aka ba Abbuu ya tausaya mata, dan an kashe mata kowa a yaƙin boko haram, sai ya nemi daya riƙe ta a gunsa aikuwa aka bashi, bayan yazo gida ya bama Umma labarin ta, 'yar gudun hijira ce wace ta rasa kowa nata, Umma ta karɓe ta hannu bibbiyu. a haka su ka ci ga ba da rayuwa suna koya mata addini. Bayan wasu watanni Umma ta buƙaci Aisha ta zaɓa wanda take so a masu zuwa karatu gun Malan don ta aure shi, a nanne ta shaida ma Umma ita dai Abbuu kaɗai zata iya aura saboda ganin kyautatawan shi gare ta. Umma da ya ke maca ce mai sauƙin kai sai ba ta sa a ranta ba duk da ba taso jin haka ba, amma da Abbuu ya dawo ta shaida mai sai ya nuna indai ita ba ta da matsala shi ke nan. taso taƙi amincewa amma ganin Aisha duk tasauya ko abinci tadena ci, hakan yasa ta yadda aikuwa aka ɗaura auran, bayan ta tare su ka ci gaba da rayuwarsu cikin jin daɗi da kula da juna. a tare Allah ya basu ciki Umma ta riga haihuwa taƙara samun mace, Abbuu ya sa mata Aisha, ita ma Aisha data haihu mace yaƙara sa Aisha, dan shi be ƙi ko yara nawa ze haifa ya sa Aisha ba, yara sun fara girma har sun fara tafiya ga su da ɓarna, wata rana Aisha na suya taji wayan ta na ringing ta miƙe ta shiga ɗakin dan ta san ƙawar ta Mardiyya ce, da suka haɗu a islamiyyan da take zuwa, tana shiga ta ɗauki wayan tare da du bawa aikam taga ita ɗin ce, kafin ta sake latsa wayan suka ji gigitaccan ihu yaran nan, da salati ta fito ita ma Umma haka, aiko man suyan doyan nan ya zube ma Aisha babba wato yarinyar Umma ta ƙone sosai ta nata shure-shure, take ta rasu dan ta ƙone sosai ita ko ɗayan Aishan gefan jikinta ne ya ƙona, dan tare su kaje gurin suna rigima. Sunyi kuka kaman me, balle A'isha wacce take ganin kaman ita ce sanadi, a nayin sati 1 ita ma Aisha ƙarama ta bita dan tin wannan ƙunan bata samu lafiya ba, rayuwa haka taci gaba da tafiya a nan ne Umma taƙara haihuwa in da tahaifo tweens mata masu kama da ita,wanda suka ci Hajara da Maryam. tare da Aisha suke rainon yaran nan har Allah ya kawo ma Aisha ita ma ta haifa mace Ramlat wacce ita ma ita ta biyo kyau din ta dan Aisha akwai kyau ba tada haske amma kyau kam akwai shi.
Lokacin da Tweens na da shekara 10 ita Ramlat ke da 7yr tare suke komai na rayuwa, rana daya aka wayi gari babu Aisha wanda mutuwarta ta girgiza kowa dan lau ta kwanta amma aka wayi gari bata (Rayuwa kenan Allah yasa mudace).
Umma dukkan su ta haɗa take rainon su, amma sam ta dena sakin jiki da Ramlat bisa rashin sanin dalilin kowanne su, a haka suka taso bayan wasu shekaru aka kawo ma Abbuu kyautan Zainab da ga ƙaninsa me yara maza ganin ita maca ce yasa ya kaita gun yayansa, tare suka taso cikin ƙaunar junan su da natsuwa dan Abbuu mutum ne mai iya tarbiyyar ko yaro na rashin ji gun Ustaz ake kawoshi kuma da yaddan Allah ze shiryu, ya raine su cikin gata da walwala dan ya na da wa da ta sosai, dukkansu iyakansu secondry sch, amma islamiyya ko wacce sai da tayi N-Bayes ( Jsce na islamiyya).
Cigaban labari
Wayar ta ne ya ɗan yi ƙara a laman saƙo ya shigo, hakan yasa ta miƙe ta janyo jakkan ta dan du ba wa, a nan ne ta ga lokaci har 11:15pm yayi, wayar ta ƙiran Spark-4 irin nasu Maryam dan wayan su iri ɗaya ne, ganin MTN ne suka turo saƙon yasa ta koma ta kwanta tarasa me za ta yi dan haka takunna data tahau Facebook dan ganin abin da ke faruwa a duniya, a haka har barci ya dauke ta.
9:35pm Malam Ustaz yashigo gidan bayan sun gama karatun zaure da sukeyi sannan yakulle get din, sai da ya tabbatar ƙofon yaranshi na waje a ƙulle yake sannan ya shiga nasu ɗakin, bayan ya yi wanka yaci abinci suka zauna suna ɗan hira da Umma a nan ne take faɗa mai yadda sukai da Ramlat, sai da ya nisa sannan yace
" Ai da ita an barta har muga abin da Allah zai nufa tin da ba ta da tsayayye"
"Haka ne amma ni na fi so dukkan su a haÉ—a, a dai duba Malam, sun girma ma sha Allah"
" To ai Umma sai idan mutum ya nemi da a neman mai cigiyan matan aure sai a duba a cikin É—alibai masu natsuwa, ko ita Zainab da kika ga ni shi ya ganta ya yi magana shi ya sa, amma bamu san me Allah ze nufa ba "
" Haka ne Malam Allah yasa mu da ce" ya amsa da. "ameen" sannan suka canza hiran.
Washe gari da safe bayan ta kammala shiryawa ko breakfast ba ta yi ba ta huce É—aya da ga cikin islamiyoyin Babanta dan koyarwa, ita kadai ke da ra'ayin koyarwa ban da sauran su dai sai aikin barcin kawai suka iya ita Zee kuma sarkin aiki.
Sai 2pm aka tashi, uban yunwa ya ga ma gala baitar da ita dan dishi dishi take gani saboda ta na da ulcer, ta zo tsallaka titi kenan wata mota ta kusa ka ɗa ta, Allah yaso an ci uban birki, Idanuwanta a rintse tana an baton Allah ta kuma tsaya cak, har taji an bu ɗe motan da uban ƙarfi an fito.
" Are u mad ? are u out of ur sense ?" cikin izza yarinyar da tafito da ga motan ta ke faÉ—a.
" Ki ya ƙuri kuskur...."
"shut-up, mtwwwwsssss, I hate poor people bcuz ba ku da hankali, da na bi ge ki da an ce laifi na ne, bayan ke ki ka shiga gaba na. Ramlat ganin ita ce da laifi yasa tayi ta ba ta haƙuri har ta hu ce, tsallakawa titin ta yi ta na jin ba ɗaɗi saboda wata banza ta za ge ta "Amma bakomai" abin da ta ce kenan ta na tafiya cikin natsuwarta wacce ya zama mata ɗabi'a.
END
Alƙalami daga Pretty Sk
[5/29, 18:39] Pretty Sk: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION💪âœï¸
(J.A.W)
Rubuyu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan Æ™asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauÆ™i. âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
story and written by
á‘ᖇᗴTTY ÕK
ꜱᴀᴋɪɴᴀ ᴀʙᴅᴜʟʟᴀʜɪ
page 3.
RHYENO ESTATE MILLINIUM CITY
Da sauri Abbas ya buɗe get din gidan, direct motan ta shiga ƙiran GLK, Budurwa ce mai ki manin 20yrs ta fito sanye da atamfa me golding wanda aka yi ma ta ɗinkin fitted gown me upon shoulder, sai gyalen kayan wanda ya ke hannunta, babban palourn ta shiga tana mai kwaɗa kiran sunan "Mom" jin shuru ya sa ta zauna ta na ɗan huci, ga ni ta yi hutar babban parlour ya ɗauke duk ka, take ma su colours su ka faraa bayyana cikin ƙawa da tsari kafin ta buɗe baki sauti me duka ya fara tashi na waƙan Happy birthday, Happy birthday, sai ga muta ne sun yo kan ta suna ihu, wasu na watsa mata ruwa wasu kuwa flowers suke watsawa, cikin jin daɗin ta miƙe ta na kallon su, ɗaya bayan ɗaya suke ta wishing na ta tare da bata kyaututtukan, Mom ta yi ma godiya dan ta san ita ce ta gayyato ma ta friends din ta da wasu ƙawayen Mom din sannan gashi ƴan gidan su sun haɗu duk kan su. Bayan ansha an ci aka watse, wanka ta shiga bayan ta fito tana kallon ɗakin nasu, gado biyu ne wanda do ga ye ne har can sama sannan akwai ta za ra sosai tsakanin ɗaya da ɗayan, sai glasses guda goma wanda suka ke wa ye bangon hagun ɗakin, ɗan madaidaicin guri ne a ta gefe da aka ƙawa tasl shi kaman ƙaramin parlour kujeru ne a za ga ye da shi, a can ta hangi mata kusan age-mate dinta su na ta hira, ɗaya daga cikin glass din gurin ta janyo sai ga shi ya buɗe irin cikin salon nan, take kayan sawa suka bayyana iri-ri, zaɓan ɗaya da ga cikin kayan gurin tayi, wani haɗaɗɗan riga da wando masu kyau ta sanya sannan ta nufe idan matan nan suke, su biyar ne zama ta yi kan one seater tana faɗin
" Beauty ban gan ki ba da na fito class, har lap na leƙa amma banganki ba" wance ke latsa wayan ƙiran I-phone 16 wanda dukkansu shine a hannun su ta ce
"Sorry Sis na so na kira na fa É—a miki tare da costmate di na Haidar muka dawo shi ne ya kawo ni kuma da ma ina so na da wo da wuri saboda mu yi miki surprise."
" Ai na go de mu ku sosai, Beasty hope kinyi videos koh" wacce ke cin choculate ta ɗago dan jin an kira ta, da kai ta amsa sannan ta ƙara da ce wa
"Ai har na daura a kan sha fina na Instagram karki ga cikin 1h amma na samu like 500k "
" Wow please Beasty, send to me now nima na ɗaura" cewan wata ita ma kafin Beasty ta yi magana aka buɗo ƙofan a ka shigo a tare su ka kalla su, mata 3 ne suka shi go, su na sanye da Uniform iri ɗaya na secondary school, kyawawa ne su ma kaman wa'innan su shidan, kuma kan su ku san ɗaya.
" Sai yanzu kuka dawo? " Beauty ta faɗa ta na dauke kan ta akan su, cikin ɗan shaƙwaɓa ƙaramar su wanda ita ce ƙara acikin su tara 9 din ta ce
" Hmmm Sis Beauty's school bus din ne yaɗan sa mu matsala " saura kuwa da sannu suka bi su kawai suna mai ƙara sawa ciki haraban ɗakin, da ya ke toilet huɗu ne kowan ne ya shiga ɗaya dan yin wanka, bayan sun fi to suka zauna suna acikin su suna hira sama sama. Misalin 8:20pm suka fu ta Main parlour dukkan su bayan ko wacce ta sanya kayan barci sannan ta ɗan ya fa gyale a kanta, zaune suke gaba ɗaya suna kallon wani American film me ɗaɗi wato Flash, duk da su na da TV a ɗakin su, a nan su ka ci abinci su na yi suna kallo, bayan wani lokaci sukaji horn din motoci, sun san su waye dan ha ka da sauri-sauri su ka ta shi suka koma part din su, suna shiga suka kulle ƙofan su na mai dan dariya ƙasa-ƙasa, dan basa son su ha ɗu da Pazars in sun shigo , wani babban abu Beasty ta dan na take wannan babban gadon ya fara rarrabe wa zuwa kashi 4 sai ya zama step by step gadon sai wani ɗaya a tsakiya, kowa nata tahau, sannan kandy wace tayi birthday ta kashe hutan ɗakin, take ta ji bell na ƙofan na ƙa ra ba yadda ta iya miƙewa ta yi ta kunna sannan ta buɗe ƙofan ta yi ta na kallon Momcy da ke san ye da hijab har ƙasa
" Ku fto dukkan ku Pazars na ne man ku koma wasu sunyi barci ki tashe su "
" Ga munan zuwa yanzu" abin da ta ce kenan ta na kulle ƙofan sannan ta juyo ta kalle su ta na ce wa
" Mu hanzar ta su Pazars na kiran mu" jin haka su ka miƙe ko waccensu ta sanya dogon riga akan shigar kayan barcin sannan wasu suka yafa gyale wasu kuma suka futa ha ka, a tare suka gaishe da iyayensu maza su hudu wa'inda ke zaune a babban parlour, biyu suna sanye da manyan kayan biyu kuma suna sanye da suit da wando. da ga gefe guda iyayen su mata ne su ma su hudu suna sanye da hijabai..
END
AlÆ™alami daga á‘ᖇᗴTTY ÕK âœï¸
[5/30, 22:07] Pretty Sk: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIAION (J.W.A)💪
Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan Æ™asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauÆ™i.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
á‘ᖇᗴTTY ÕK
page 4.
Pazar Q wato Baba Abdulqadir shi ne babba a cikin su kuma shi yaran shi uku ne maza biyu sai mace wato Baby amma na gaskiya Bilkisu shekaranta 16. Sai Pazar B wato Baba Abdulbaseed shi kuma yaran shi uku dukka mata Kandy (Khadijah) 21yrs take sai ƙannanta tweens Hasty da Husty ( Hassan da Husaina ) masu shekara 19yrs. Sai Pazar M, Baba Abdulmajeed shima yaran shi uku mata Hauwa'u wacce suke ce ma ta Beauty me shekara 21yrs sai Hajara (Beasty) ita kuma 20yrs sai autan su Karis wato Karima ita kuma 17yrs, Sai Auntan su Pazars wato Pazar R, Baba Abdulraheed me yara biyu shi ma mata Fancy Fatima kenan 20yr sai ƙanwarta Fadila suna ce ma ta Butter 17yrs.
A tare suka gaishe su, suka amsa sai Pazar Q ya fa ra magana cikin natsuwa da taushi dan shi ya na da sauƙin kai sosai a cikin su be da damuwa gashi mutum ma ra son hayaniya.
" Bilƙis, Karima da ke Fadila ku mai da hankali, SS3 zasu shi ga a mai da hankali sosai, nan da 1yr kuma kufara zuwa jami'a" Pazars Q ya kai nan yana kallon su cikin ƙaunar dukkan su,
" Kuna dai kallo Bilƙis saboda ƙoƙarin ta jumping aka mata to ita ban jin ta amma ke Fadila kin fiya wasa." Pazar R yafaɗa yana ɗan zaro musu Idanu sanann yaƙara da cewa "Ku huce mun ga ma da ku, ku kuma kumai da hankali a kan rayuwan school" yana kaiwa nan su ukun daya nu na suka wuce part din su, da sauri-sauri kafin Pazar M da Pazar B ba su yi magana , suna shige wa, sai Pazar M ya ce yana kallon su shida din da ke zaune.
" Ku kuma na samu labarin akwai mai zuwa makaranta da banza shiga to wlh nayi last warning a kan wannan ɗabi'ar in kunne yaji jiki ya tsira" yayi ƙwafa yana miƙewa ya huce part dinsa, sanan Pazar Q yace
" Ku dai ki yaye kuma ku dage da karatu, Allah ya mu ku albarka ku je ku kwanta" kaman suna jira suka huce da sauri suka shige, sannan Pazar Q yakalli Pazar B yace
" Na ga Abdulmajeed ba ya yanayi me daÉ—i hope komai nomal koh?"
" Eh big bro Alhamdulillah, bako mai ƙasan haka yake ɗan zafi ne lokacin bayan lokaci" da ganan suka ɗanyi hira sannan kowa ya watse.
******* ******** ********** ***********
" Zainab! Zainab!! zainab!!. " Ramlat da ke bubbuga ƙafan zainab wacce ke barci, buɗe idanunta ta yi ta kalli Ramlat ta fara magana cikin kasalar barcin
" Ramlat lafiya? barci ya kamani, mene ne?"
" Umma take kiran ki kuma ta ce ki zo yanzu"
Ramlat na kaiwa nan ta fita ta bar ɗakin, ganin gari ya yi haske sosai tasan safiya tayi, a han kali ta shiga Parlourn Umma ta ƙafon da ke ciki na su ɗakin, ganin su Umma su na zaune ya sa ta zauna ta na kallon tween da ke ɗan sakan dariya kaɗan-aɗan, gaishe da Umma ta kuma yi dukda a al'adar su suna idar da subhi suke gaishe da iyayen na su, amsawa tayi sannan Umma taci ga ba da ce wa
" Zainab an tsai da date din auran ku nan da wata 4mounth za ayi bikin ku, sannan gobe Muhsin ze fa ra zuwa zan ce. ke kuma Ramlat ba mu san me Allah ze nufa ba amma ke ma dai kishirya kawai " tana kaiwa nan suka mata sallama suka fita, suka shiga É—akin su suka zazzauna kowa na kallon kowa, yau sam babu rawan kai atare da su sai jin bawani daÉ—i dan sun sa ba da juna ba sa son rabuwa, Ramlat dariya ta kwashe ta na tafa hannu ta ce
" Waya ganni ranan bikin ku wayyo daÉ—i, kunsan Allah har rawa sai na koya saboda ku, ranan zan fara sanya gyale hehehehehe" babu wanda yakula ta sunata nasu harkokin kawai.
**************** *****************
BADIKKO
kan layin jajere wa ta ƴar budurwa na hango ta fito da ga wani gida sannan ta miƙa titi har ta shiga layin Sha'iskawa, wani ƙaramin gida ta shiga, sanye take da dogon riga sai babban mayafi wanda akai ta daura, choculate ce mai tsayin hanci ga ta doguwa siriri amma akwai hibs da breast ma sha Allah , ta shi ga gidan da sallama babu kowa a tsakar gidan dan ha ka ta buɗe baki ta fa ra kwalama kishiyar mamanta kira
" Aunty! Aunty!!Aunty!!" ta faɗa da daddaɗan muryanta mai zaƙin gaske, wacce aka kira da Aunty ce ta fito ta na ta masifa da ƙaramin yaron na ta Umar don be san zuwa makaranta, sai da Umar me shekara 10 ya fita da ga gidan sannan Aunty ta kalle ta ta na faɗin
" Uwar fitsara da rashin kunya an da wo kenan ? Me ye kuma na kiran na daga waje bansan iskanci fa "
" Uhmm na dawo, na za ci babu kowa a gidan ne ai shi yasa na kwala kiran sunan ki"
" Jeki huta ga wanke-wanke can ki yi sannan ki zo na ai keki kasuwa....."
" Wlh É—aya zanyi in ma kasuwan ko aiki, akan me ga Rabi da Radiya suna kwance" ta faÉ—a babu alamun wasa a fuskanta
" Ramlat kenan hakanan zakiyi ko idan baban ku ya dawo hmmmm kinsan sauran" ta na faɗin haka ta koma cikin ɗakin, ita ma Ramlat ta bi ta ta shiga sanan ta shige ƙaramin ɗakin na su,, katifa biyu ne, ɗaya ta su Rabi ɗayan kuma ta Umar ce dan ita akan ƙaramin carpet ta ke kwanciya, ranta haɗe ta cire mayafin ta tu sa cikin gidan box din ta, sannan ta fita ta wanke kwanikan dan barci su Radiya keyi ma, kwanika kaman na mutane 15, sun ɓa ta kusan komai ta san Radiya ce ta yi girki da ma ta iya tara wanke-wanke, ruwa ta ja sannan ta zauna ta wanke su ta na gamawa ta koma ɗaki tayi kwanciyar ta dan ta huta ita ma, da ya ke akwai gajiya ajikint a ta ke barci ya ɗauke ta kan katifan Umar, barci me daɗi ya ɗau ke ta. Cikin barci ta ji saukan bulala a bayan ta, a firgi ce ta miƙe ta na ha ɗawa da ihu da kiran Allah, ganin Baba da bulala akan ta ta san yauma ta shiga uku, be saurara ma ta ba ya nata dukkan ta sai ya ya ma ta ruɗu-ruɗu tukun ya barta ta na ta hawaye dan har muryan ta ta tashe, da mutane amma babu wanda ya kwace ta agunsa kuma duk suna ji, ji tayi ya na ce wa
" Ni na fita na sha wiya na ne mo kuɗin, dan an ce kije ce fane sai ki ƙi zuwa, yau ta kwana da yunwa karku ba ta abinci na, kun dai ji na faɗa muku," ta najin hakan tasan Aunty ce ta haɗa mata munafunci, tashi tayi ta je ta yi alwala ta gabatar da sallan magrib sannan ta shin fuɗa carpet din ta ta haukai ta kwanta, ko da ta ji sallan isha'i tashi ta yi ta gabatar sannan ta kwanta ta rufe da wani hijab din ta ta na jin duk duniyan ba ya ma ta daɗi sam, abubuwa da yawa su ke ya wo acikin kannta, muta ne biyu kawai take ke wa mahaifiya wacce ba ta taɓa ganin ta ba sai ƙawar ta wacce ta ɗauke ta tamkar yayarta ta jini.
End of Part 1
alqalamin á‘ᖇᗴTTY ÕK
[5/31, 17:27] Pretty Sk: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIAION (J.W.A)💪
Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan Æ™asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauÆ™i.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
á‘ᖇᗴTTY ÕK
ꜱᴀᴋɪɴᴀ ᴀʙᴅᴜʟʟᴀʜɪ
بسم الله الر خمن الر ØÙŠÙ…
tsira da amincin Allah su Kara tabbata ga fiyayen halita annabi Muhammad (s. a. w)
*godiya mara iyaka*
GA dumbin mabiya litattafaina a Duk inda kuke cikin kasar Allah.
ina matukar alfahari daku ina kaunarku kmr yadda kuke kaunata.
“I will succeed. Not immediately. But definitely.†in shaa Allah.
✽‌»‌≿â”༺🌹﷽🌹༻â”≾»‌✽
Anas b. Malik (R.A) reported that Messenger of Allah ï·º thus told him:
*"When a non-believer does good he is made to taste Its reward in this world. And so far as the believer is concerned, Allah stores (the reward) of his virtues for the Hereafter & provides him sustenance in accordance with his obedience to Him."*
ØÙŽØ¯Ù‘َثَنَا عَاصÙم٠بْن٠النَّضْر٠التَّيْمÙÙŠÙ‘ÙØŒ ØÙŽØ¯Ù‘َثَنَا Ù…ÙØ¹Ù’ØªÙŽÙ…ÙØ±ÙŒØŒ قَالَ Ø³ÙŽÙ…ÙØ¹Ù’ت٠أَبÙÙŠØŒ ØÙŽØ¯Ù‘َثَنَا Ù‚ÙŽØªÙŽØ§Ø¯ÙŽØ©ÙØŒ عَنْ أَنَس٠بْن٠مَالÙÙƒÙØŒ أَنَّه٠ØÙŽØ¯Ù‘َثَ عَنْ رَسÙول٠اللَّه٠ﷺ *"Ø¥Ùنَّ الْكَاÙÙØ±ÙŽ Ø¥ÙØ°ÙŽØ§ عَمÙÙ„ÙŽ ØÙŽØ³ÙŽÙ†ÙŽØ©Ù‹ Ø£ÙØ·Ù’عÙÙ…ÙŽ بÙهَا Ø·ÙØ¹Ù’مَةً Ù…ÙÙ†ÙŽ الدّÙنْيَا وَأَمَّا Ø§Ù„Ù’Ù…ÙØ¤Ù’Ù…ÙÙ†Ù ÙÙŽØ¥Ùنَّ اللَّهَ ÙŠÙŽØ¯Ù‘ÙŽØ®ÙØ±Ù Ù„ÙŽÙ‡Ù ØÙŽØ³ÙŽÙ†ÙŽØ§ØªÙÙ‡Ù ÙÙÙŠ Ø§Ù„Ø¢Ø®ÙØ±ÙŽØ©Ù ÙˆÙŽÙŠÙØ¹Ù’Ù‚ÙØ¨ÙÙ‡Ù Ø±ÙØ²Ù’قًا ÙÙÙŠ الدّÙنْيَا عَلَى طَاعَتÙÙ‡Ù* " .
References: Sahih Muslim 2808
� ?cX僆茀$æ¡ï¿½æ¬”凸W鸜竊甛厘预�,d衺n+NUm.}ï¿½æ« è‘„å¿¾g渽展家腅é–题�洄┉�9K å’•æ—±é¹ç²§ç©½å¢šZ� �驼xx�19Læ£7s@熮e3i `{èœkル
Ø¨ÙØ³Ù’م٠اللَّه٠الَّذÙÙŠ لَا ÙŠÙŽØ¶ÙØ±Ù‘٠مَعَ اسْمÙه٠شَيْءٌ ÙÙÙŠ الَْأرْض٠وَلَا ÙÙÙŠ السَّمَاء٠وَهÙÙˆÙŽ السَّمÙيع٠الْعَلÙيمÙ
[5/23, 21:56] Pretty Sk: Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/share/p/14pZMxnDPB/
https://www.facebook.com/share/p/19hDk5NB65/
💪 JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION💪âœï¸
(J.A.W)
Rubuyu baiwa ce daga Allah, jajirtattu me kawai man iy amfani da wannan Æ™asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauÆ™i. âœï¸
Typing free pages..................
ð™ð˜¼ð™Žð™ƒ Æð™Šð™”ð˜¼ð™”ð™”ð™€ð™‰ ð™ˆð˜¼ð™Žð™ƒð™€Æ˜ð™„
Story & written
BY SAKEENAT ABDULLAHI
ð•»ð–—ð–Šð–™ð–™ð–ž ð•¾ð•¶âœï¸âœï¸âœï¸âœï¸âœ
page 1
*********** *************
Kaduna south, Kinkinau, layin Massalacin Ustaz, unguwace ta masu wadata dai-dai misali.
Tafe take cikin shiga na mutunci, hijab ne har ƙasa sai niƙaf, kwayan idanuwanta da ya sha uban kwalli kawai ake gani a jikinta, tana isowa jikin gidan nasu sai ga Mahafinta Malan Abdullahi Saleh Ustaz yafito daga cikin gidansu, cikin ladabi ta gaishe shi
" Abba ina huni "
" lafiya lau, har an dawo makarantan ?"
" Eh Abba"
" to Allah yataimaka " sannan ya shiga massalacin dan kiran sallan magrib. da sallama tashiga cikin madaidaicin gidan nasu wanda yahaÉ—u balaifi. ba kowa a tsakar gidan dan haka tashiga É—akinsu.
" Assalamu Alaikum " da kalman da tashiga ɗakin kenan, shuru ba'a amsa ba sai ta kunna globe din ɗakin take hasken lantarki ya haska ɗakin. babban ɗakine wanda yakeda gado irin na ƴan bodin guda 2 me hawa biyu, kenan guda 4, sai babban wradrobe guda biyu da madubi wanda ya sha uban kayan kwalliya. jakkanta tacire tare da cire niƙaf din tana kallon kanta a mirro, Alhamdullih ta furta tanamai kallon kyawun da Allah ya yi mata, bafara bace choculate ce sosai ga tsayin hanci da manyan idanuwa sai baƙaƙen gashin idon wanda za ka za ci tasa gashin ido ne. baza'a ce mata doguwa ba sannan baza'a kirata gajeraba daidai wadaidai tsayin nata.
" Wai kinshigo dama ?" ta tsinkayi muryan yayarsu Hajara wacce ta ɗan miƙa daga kwancen datakeyi tana murza idanuwan ta.
"Eh Aunty Hajara na dawo ashe kina sama kina barcin dai."
"Uhmmmmm ni fa kar ku dameni" wata budurwa ta furta itama daga É—ayan bed din.
"Lallaima Marry wai da ma baki daura girkin ba?" Hajara ta faɗa tana zaro idanuwa. take suka sauko suka fita da sauri harda haɗawa da gudu-gudu dan jin wasu masallanta sun fara kiran sallah kuma sunsan sallan magrib ne, sanyayyar murmushi tasaki tana mai cire hijab sannan tafita dan duba Umma kafin a shiga sallah. Babban ɗakin Umma tashiga da sallama, falon yasha kyau komai Ash and white ne, mai girma ne sosai, sannan ga kayan kallo a ɓari guda, bakowa a parlourn dan haka tanufi babban kitchen wanda ƙofansa ke ta ɓangaren yamma wanda takejin hayaniya sama-sama, su hudu ne aciki, Umma, Hajara, Maryam, sai Zainab da alaman ita ke girkin dan sai faman yanka albasa take yi.
" ai barci yafi komai agunku, kuci gaba dayi ". Umma tafaÉ—a tana tashi daga kujeran da take kai.
" ki ya ƙuri, wlh nama Maryam magana dan ita ce dayi shine tayi barci kuma ni bansan nima barcin ya ɗauke ni ba"
" ki ya ƙuri Umma ban jin daɗi ne shine nakwanta bansan barcin ya ɗaukeni ba, kaina ke ciwo" Maryam ta faɗa da sauri dan jin Hajara zata ɗaura mata laifi
" ya isa shi ke nan, kuje an shiga masjed" Umman tafaɗa a daƙile dan haka suke mayun barci danma zainab batada damuwa kusan koda yaushe tana Kitchen abinta
" Umma barka da yamma " sai suka juyo suka kalleta dan basusan lokacin da tashigo ba
" yauwa Ramlat ". Abinda Umman tafaÉ—a kenan ta huce É—akinta, inda sabo tasaba, sam Umma bata wasa da ita irin nasauran yaran gidan. Hajara ce ta dafa mata kafaÉ—a tana cewa.
" Sorry Ramlat "
" ayya badamuwa, bara naje nai sallah." daga haka ta wuce fuuuu.
" Wai yaushe Umma zata canza ne akan Ramlat? gaskiya banjina daÉ—in haka, ace ko magana mai tsawo bazatayi da ita ba" zainab ta faÉ—a tare da kashe gas dan ta kammala.
" ha kane amma muci gaba da mata addu'a kawai danma Ramlat din ba ta da ruƙo a zuciya " cewan Hajara
" Allah ya kyauta " abin da Maryam tafaɗa kenan. tare suka fita ta ƙofan cikin Parlour suka shiga babban ɗakinsu mai ƙofa biyu, kowannan su ya ɗauro alwala suka gabatar da sallah cikin jam'i kamar yadda suka saba, bayan sun idar, maraja'an karatun alqur'ani suka fara cikin daddaɗan muryoyinsu, musaffa sukeyi cikin futar da hukuncin kowani harafi na tajweed, su gunna, ƙalƙada dasu iddigami bigairi gunna da sauransu, ma sha Allah kowannansu gwanine cikin rero nashi shafin.
binsu nai da kallo masha Allah, kowacce hijab ɗin jikinta ya haskata sosai, Hajara fara ce, ga dogon hanci da idanuwa daidai wadaida haka Maryam take itama dan akwai kama sosai a tsakaninsu, tsayi, launin fata da wasu abubuwa, Itako Zainab tafusu haske sai dai ita bawani tsayi garetaba tsayinsu ɗaya da Ramlat sai dai Ramlat dafisu body-shape mai kyau. kuma tafusu kyau dukda itace mai duhun cikin su, gashi muryanta yafi nasu ɗaɗi har suna so a zo ɓangaren ta dan ƙira'anta akwai daɗi da taushi, ana kiran isha suka kammala karatun tare suka gabatar da sallan isha. suna idarwa suka nufi babban parlour dan cin abinci. Umma suka samu tana cin abinci dan haka Hajara tazubo musu a babban flate suka hauci suna kallo a babban TV ɗakin, shirin Lavi da lena suke kallo a tashar Daɗin kowa TV. bayan sun kammala cin abincin suka cigaba da kallon TV sai can Umma tace
" Kun san dai lokaci nata ƙaratowa dan gudanar da shagalin bikin ku, ke Ramlat har yanzu kinƙi fitowa da saurayi a haɗa da ke a huce gun ko? "
" Umma ni banda saurayi ai ......."
" uhmmm faɗa gas..." hararan da Umma ta yima Maryam ne yasa tayi shuru tana kallon ƙasa,
" Nidai bawanan ba kije ki bincika, nasan bakya kula kowa amma ba zan yadda bakida samari ba, kodai zaki ba Abbuu zaɓi kawai daya aura miki wanda yadace, kin ga Zainab ma haka ne an ha ɗa ta da wani ɗalibin sa"
" Umma wlh na amince koma wanene ni banda damuwa, kawai bana da ce ne duk wan'inda suka zo nema na sai na same su da wani ɗabi'a na daban" kanta a ƙasa tayi maganan cikin jin daɗin yadda yau wai itace da Umma ke maganan daya shafi rayuwarta.
" shikenan zanma Abbuu magana kuje ku kwanta" daga haka suka shige ɗakin su rufewa sukayi suna dariya ƙasa-ƙasa.
" Maryam kinga ai yafi a haÉ—a dukkan mu kawai a huta"
" Haka ne Hajara zefi gaskiya"
" Karfa ku manta ni shekara ta 18 ne, ku tweens (Hajara da Maryam) 22yrs kuke, Ita Zee 21yrs ......"
" so what madam, oya get ready to marriage, wa ze ce ke ce ƙaramar mu bayan ki na da uban jiki " faɗin Zee tana kwanciya kan bed din ƙasan na Maryam.
" Waima ina Sagir ? dayake nemanki a islamiya ne?" Maryam ta fa É—a tana kallon Ramlat
" wannan ai bazan iya auran shi ba, be da mutunci kar kiga yadda yake ma malaman makarantarmu, nikadai yake raga mawa saboda makarantar Abuu ne"
" Allah ya kyauta " abinda Hajara ta faÉ—a kenan tana ka ra waya a kunne alaman amsa kira, Zainab kam barci ne ya dauke ta, Maryam kuma ana sana'ar ta chart da Usman, Hajara kuma waya take da wanda ze aure ta Muhammad.
Ramlat kwanciya tayi ta na ta tinanin hirar ta da Umma, murmushi ta sa ki a hankali dan tinawa da rayuwar su ta da.
End
alƙalamin daga PRETTY SK..
[5/27, 18:34] Pretty Sk: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION💪âœï¸
(J.A.W)
Rubuyu baiwa ce daga Allah, jajirtattu me kawai kan iya mfani da wannan Æ™asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauÆ™i. âœï¸
ð™Í€ð˜¼Í€ð™ŽÍ€ð™ƒÍ€ ÆÍ€ð™ŠÍ€ð™”Í€ð˜¼Í€ð™”Í€ð™”Í€ð™€Í€ð™‰Í€ ð™ˆÍ€ð˜¼Í€ð™ŽÍ€ð™ƒÍ€ð™€Í€Æ˜Í€ð™„Í€
á‘ᖇᗴTTY ÕK
Page 2
TINANI
Malan Abdullahi Saleh Ustaz mutun ne mahaddacin alqur'ani da hadisai yana zuwa guri-guri dan ba da fatawan addini, Malamin sunna ne sosai, yana da mata ɗaya Habiba wato Umma, suna rayuwa tare cike da tausayi da kulawa, shekarun su biyar da aure Umma tahaifa 'ya mace aka sanya mata Aisha, yarinya na kai 1yr ta koma ga Allah, sun ji ba daɗi amma su barma Allah komai dan yafisu son ta, a na nan wata rana a ka kawo wata yarinya dan ta musulnta a gun Abbuu, bayan ta amsa musulunci ta zaɓa suna Aisha, Abbuu yaji ɗaɗi dan yana son ya ga mace mai suna Aisha. labarin ta aka ba Abbuu ya tausaya mata, dan an kashe mata kowa a yaƙin boko haram, sai ya nemi daya riƙe ta a gunsa aikuwa aka bashi, bayan yazo gida ya bama Umma labarin ta, 'yar gudun hijira ce wace ta rasa kowa nata, Umma ta karɓe ta hannu bibbiyu. a haka su ka ci ga ba da rayuwa suna koya mata addini. Bayan wasu watanni Umma ta buƙaci Aisha ta zaɓa wanda take so a masu zuwa karatu gun Malan don ta aure shi, a nanne ta shaida ma Umma ita dai Abbuu kaɗai zata iya aura saboda ganin kyautatawan shi gare ta. Umma da ya ke maca ce mai sauƙin kai sai ba ta sa a ranta ba duk da ba taso jin haka ba, amma da Abbuu ya dawo ta shaida mai sai ya nuna indai ita ba ta da matsala shi ke nan. taso taƙi amincewa amma ganin Aisha duk tasauya ko abinci tadena ci, hakan yasa ta yadda aikuwa aka ɗaura auran, bayan ta tare su ka ci gaba da rayuwarsu cikin jin daɗi da kula da juna. a tare Allah ya basu ciki Umma ta riga haihuwa taƙara samun mace, Abbuu ya sa mata Aisha, ita ma Aisha data haihu mace yaƙara sa Aisha, dan shi be ƙi ko yara nawa ze haifa ya sa Aisha ba, yara sun fara girma har sun fara tafiya ga su da ɓarna, wata rana Aisha na suya taji wayan ta na ringing ta miƙe ta shiga ɗakin dan ta san ƙawar ta Mardiyya ce, da suka haɗu a islamiyyan da take zuwa, tana shiga ta ɗauki wayan tare da du bawa aikam taga ita ɗin ce, kafin ta sake latsa wayan suka ji gigitaccan ihu yaran nan, da salati ta fito ita ma Umma haka, aiko man suyan doyan nan ya zube ma Aisha babba wato yarinyar Umma ta ƙone sosai ta nata shure-shure, take ta rasu dan ta ƙone sosai ita ko ɗayan Aishan gefan jikinta ne ya ƙona, dan tare su kaje gurin suna rigima. Sunyi kuka kaman me, balle A'isha wacce take ganin kaman ita ce sanadi, a nayin sati 1 ita ma Aisha ƙarama ta bita dan tin wannan ƙunan bata samu lafiya ba, rayuwa haka taci gaba da tafiya a nan ne Umma taƙara haihuwa in da tahaifo tweens mata masu kama da ita,wanda suka ci Hajara da Maryam. tare da Aisha suke rainon yaran nan har Allah ya kawo ma Aisha ita ma ta haifa mace Ramlat wacce ita ma ita ta biyo kyau din ta dan Aisha akwai kyau ba tada haske amma kyau kam akwai shi.
Lokacin da Tweens na da shekara 10 ita Ramlat ke da 7yr tare suke komai na rayuwa, rana daya aka wayi gari babu Aisha wanda mutuwarta ta girgiza kowa dan lau ta kwanta amma aka wayi gari bata (Rayuwa kenan Allah yasa mudace).
Umma dukkan su ta haɗa take rainon su, amma sam ta dena sakin jiki da Ramlat bisa rashin sanin dalilin kowanne su, a haka suka taso bayan wasu shekaru aka kawo ma Abbuu kyautan Zainab da ga ƙaninsa me yara maza ganin ita maca ce yasa ya kaita gun yayansa, tare suka taso cikin ƙaunar junan su da natsuwa dan Abbuu mutum ne mai iya tarbiyyar ko yaro na rashin ji gun Ustaz ake kawoshi kuma da yaddan Allah ze shiryu, ya raine su cikin gata da walwala dan ya na da wa da ta sosai, dukkansu iyakansu secondry sch, amma islamiyya ko wacce sai da tayi N-Bayes ( Jsce na islamiyya).
Cigaban labari
Wayar ta ne ya ɗan yi ƙara a laman saƙo ya shigo, hakan yasa ta miƙe ta janyo jakkan ta dan du ba wa, a nan ne ta ga lokaci har 11:15pm yayi, wayar ta ƙiran Spark-4 irin nasu Maryam dan wayan su iri ɗaya ne, ganin MTN ne suka turo saƙon yasa ta koma ta kwanta tarasa me za ta yi dan haka takunna data tahau Facebook dan ganin abin da ke faruwa a duniya, a haka har barci ya dauke ta.
9:35pm Malam Ustaz yashigo gidan bayan sun gama karatun zaure da sukeyi sannan yakulle get din, sai da ya tabbatar ƙofon yaranshi na waje a ƙulle yake sannan ya shiga nasu ɗakin, bayan ya yi wanka yaci abinci suka zauna suna ɗan hira da Umma a nan ne take faɗa mai yadda sukai da Ramlat, sai da ya nisa sannan yace
" Ai da ita an barta har muga abin da Allah zai nufa tin da ba ta da tsayayye"
"Haka ne amma ni na fi so dukkan su a haÉ—a, a dai duba Malam, sun girma ma sha Allah"
" To ai Umma sai idan mutum ya nemi da a neman mai cigiyan matan aure sai a duba a cikin É—alibai masu natsuwa, ko ita Zainab da kika ga ni shi ya ganta ya yi magana shi ya sa, amma bamu san me Allah ze nufa ba "
" Haka ne Malam Allah yasa mu da ce" ya amsa da. "ameen" sannan suka canza hiran.
Washe gari da safe bayan ta kammala shiryawa ko breakfast ba ta yi ba ta huce É—aya da ga cikin islamiyoyin Babanta dan koyarwa, ita kadai ke da ra'ayin koyarwa ban da sauran su dai sai aikin barcin kawai suka iya ita Zee kuma sarkin aiki.
Sai 2pm aka tashi, uban yunwa ya ga ma gala baitar da ita dan dishi dishi take gani saboda ta na da ulcer, ta zo tsallaka titi kenan wata mota ta kusa ka ɗa ta, Allah yaso an ci uban birki, Idanuwanta a rintse tana an baton Allah ta kuma tsaya cak, har taji an bu ɗe motan da uban ƙarfi an fito.
" Are u mad ? are u out of ur sense ?" cikin izza yarinyar da tafito da ga motan ta ke faÉ—a.
" Ki ya ƙuri kuskur...."
"shut-up, mtwwwwsssss, I hate poor people bcuz ba ku da hankali, da na bi ge ki da an ce laifi na ne, bayan ke ki ka shiga gaba na. Ramlat ganin ita ce da laifi yasa tayi ta ba ta haƙuri har ta hu ce, tsallakawa titin ta yi ta na jin ba ɗaɗi saboda wata banza ta za ge ta "Amma bakomai" abin da ta ce kenan ta na tafiya cikin natsuwarta wacce ya zama mata ɗabi'a.
END
Alƙalami daga Pretty Sk
[5/29, 18:39] Pretty Sk: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION💪âœï¸
(J.A.W)
Rubuyu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan Æ™asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauÆ™i. âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
story and written by
á‘ᖇᗴTTY ÕK
ꜱᴀᴋɪɴᴀ ᴀʙᴅᴜʟʟᴀʜɪ
page 3.
RHYENO ESTATE MILLINIUM CITY
Da sauri Abbas ya buɗe get din gidan, direct motan ta shiga ƙiran GLK, Budurwa ce mai ki manin 20yrs ta fito sanye da atamfa me golding wanda aka yi ma ta ɗinkin fitted gown me upon shoulder, sai gyalen kayan wanda ya ke hannunta, babban palourn ta shiga tana mai kwaɗa kiran sunan "Mom" jin shuru ya sa ta zauna ta na ɗan huci, ga ni ta yi hutar babban parlour ya ɗauke duk ka, take ma su colours su ka faraa bayyana cikin ƙawa da tsari kafin ta buɗe baki sauti me duka ya fara tashi na waƙan Happy birthday, Happy birthday, sai ga muta ne sun yo kan ta suna ihu, wasu na watsa mata ruwa wasu kuwa flowers suke watsawa, cikin jin daɗin ta miƙe ta na kallon su, ɗaya bayan ɗaya suke ta wishing na ta tare da bata kyaututtukan, Mom ta yi ma godiya dan ta san ita ce ta gayyato ma ta friends din ta da wasu ƙawayen Mom din sannan gashi ƴan gidan su sun haɗu duk kan su. Bayan ansha an ci aka watse, wanka ta shiga bayan ta fito tana kallon ɗakin nasu, gado biyu ne wanda do ga ye ne har can sama sannan akwai ta za ra sosai tsakanin ɗaya da ɗayan, sai glasses guda goma wanda suka ke wa ye bangon hagun ɗakin, ɗan madaidaicin guri ne a ta gefe da aka ƙawa tasl shi kaman ƙaramin parlour kujeru ne a za ga ye da shi, a can ta hangi mata kusan age-mate dinta su na ta hira, ɗaya daga cikin glass din gurin ta janyo sai ga shi ya buɗe irin cikin salon nan, take kayan sawa suka bayyana iri-ri, zaɓan ɗaya da ga cikin kayan gurin tayi, wani haɗaɗɗan riga da wando masu kyau ta sanya sannan ta nufe idan matan nan suke, su biyar ne zama ta yi kan one seater tana faɗin
" Beauty ban gan ki ba da na fito class, har lap na leƙa amma banganki ba" wance ke latsa wayan ƙiran I-phone 16 wanda dukkansu shine a hannun su ta ce
"Sorry Sis na so na kira na fa É—a miki tare da costmate di na Haidar muka dawo shi ne ya kawo ni kuma da ma ina so na da wo da wuri saboda mu yi miki surprise."
" Ai na go de mu ku sosai, Beasty hope kinyi videos koh" wacce ke cin choculate ta ɗago dan jin an kira ta, da kai ta amsa sannan ta ƙara da ce wa
"Ai har na daura a kan sha fina na Instagram karki ga cikin 1h amma na samu like 500k "
" Wow please Beasty, send to me now nima na ɗaura" cewan wata ita ma kafin Beasty ta yi magana aka buɗo ƙofan a ka shigo a tare su ka kalla su, mata 3 ne suka shi go, su na sanye da Uniform iri ɗaya na secondary school, kyawawa ne su ma kaman wa'innan su shidan, kuma kan su ku san ɗaya.
" Sai yanzu kuka dawo? " Beauty ta faɗa ta na dauke kan ta akan su, cikin ɗan shaƙwaɓa ƙaramar su wanda ita ce ƙara acikin su tara 9 din ta ce
" Hmmm Sis Beauty's school bus din ne yaɗan sa mu matsala " saura kuwa da sannu suka bi su kawai suna mai ƙara sawa ciki haraban ɗakin, da ya ke toilet huɗu ne kowan ne ya shiga ɗaya dan yin wanka, bayan sun fi to suka zauna suna acikin su suna hira sama sama. Misalin 8:20pm suka fu ta Main parlour dukkan su bayan ko wacce ta sanya kayan barci sannan ta ɗan ya fa gyale a kanta, zaune suke gaba ɗaya suna kallon wani American film me ɗaɗi wato Flash, duk da su na da TV a ɗakin su, a nan su ka ci abinci su na yi suna kallo, bayan wani lokaci sukaji horn din motoci, sun san su waye dan ha ka da sauri-sauri su ka ta shi suka koma part din su, suna shiga suka kulle ƙofan su na mai dan dariya ƙasa-ƙasa, dan basa son su ha ɗu da Pazars in sun shigo , wani babban abu Beasty ta dan na take wannan babban gadon ya fara rarrabe wa zuwa kashi 4 sai ya zama step by step gadon sai wani ɗaya a tsakiya, kowa nata tahau, sannan kandy wace tayi birthday ta kashe hutan ɗakin, take ta ji bell na ƙofan na ƙa ra ba yadda ta iya miƙewa ta yi ta kunna sannan ta buɗe ƙofan ta yi ta na kallon Momcy da ke san ye da hijab har ƙasa
" Ku fto dukkan ku Pazars na ne man ku koma wasu sunyi barci ki tashe su "
" Ga munan zuwa yanzu" abin da ta ce kenan ta na kulle ƙofan sannan ta juyo ta kalle su ta na ce wa
" Mu hanzar ta su Pazars na kiran mu" jin haka su ka miƙe ko waccensu ta sanya dogon riga akan shigar kayan barcin sannan wasu suka yafa gyale wasu kuma suka futa ha ka, a tare suka gaishe da iyayensu maza su hudu wa'inda ke zaune a babban parlour, biyu suna sanye da manyan kayan biyu kuma suna sanye da suit da wando. da ga gefe guda iyayen su mata ne su ma su hudu suna sanye da hijabai..
END
AlÆ™alami daga á‘ᖇᗴTTY ÕK âœï¸
[5/30, 22:07] Pretty Sk: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIAION (J.W.A)💪
Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan Æ™asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauÆ™i.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
á‘ᖇᗴTTY ÕK
page 4.
Pazar Q wato Baba Abdulqadir shi ne babba a cikin su kuma shi yaran shi uku ne maza biyu sai mace wato Baby amma na gaskiya Bilkisu shekaranta 16. Sai Pazar B wato Baba Abdulbaseed shi kuma yaran shi uku dukka mata Kandy (Khadijah) 21yrs take sai ƙannanta tweens Hasty da Husty ( Hassan da Husaina ) masu shekara 19yrs. Sai Pazar M, Baba Abdulmajeed shima yaran shi uku mata Hauwa'u wacce suke ce ma ta Beauty me shekara 21yrs sai Hajara (Beasty) ita kuma 20yrs sai autan su Karis wato Karima ita kuma 17yrs, Sai Auntan su Pazars wato Pazar R, Baba Abdulraheed me yara biyu shi ma mata Fancy Fatima kenan 20yr sai ƙanwarta Fadila suna ce ma ta Butter 17yrs.
A tare suka gaishe su, suka amsa sai Pazar Q ya fa ra magana cikin natsuwa da taushi dan shi ya na da sauƙin kai sosai a cikin su be da damuwa gashi mutum ma ra son hayaniya.
" Bilƙis, Karima da ke Fadila ku mai da hankali, SS3 zasu shi ga a mai da hankali sosai, nan da 1yr kuma kufara zuwa jami'a" Pazars Q ya kai nan yana kallon su cikin ƙaunar dukkan su,
" Kuna dai kallo Bilƙis saboda ƙoƙarin ta jumping aka mata to ita ban jin ta amma ke Fadila kin fiya wasa." Pazar R yafaɗa yana ɗan zaro musu Idanu sanann yaƙara da cewa "Ku huce mun ga ma da ku, ku kuma kumai da hankali a kan rayuwan school" yana kaiwa nan su ukun daya nu na suka wuce part din su, da sauri-sauri kafin Pazar M da Pazar B ba su yi magana , suna shige wa, sai Pazar M ya ce yana kallon su shida din da ke zaune.
" Ku kuma na samu labarin akwai mai zuwa makaranta da banza shiga to wlh nayi last warning a kan wannan ɗabi'ar in kunne yaji jiki ya tsira" yayi ƙwafa yana miƙewa ya huce part dinsa, sanan Pazar Q yace
" Ku dai ki yaye kuma ku dage da karatu, Allah ya mu ku albarka ku je ku kwanta" kaman suna jira suka huce da sauri suka shige, sannan Pazar Q yakalli Pazar B yace
" Na ga Abdulmajeed ba ya yanayi me daÉ—i hope komai nomal koh?"
" Eh big bro Alhamdulillah, bako mai ƙasan haka yake ɗan zafi ne lokacin bayan lokaci" da ganan suka ɗanyi hira sannan kowa ya watse.
******* ******** ********** ***********
" Zainab! Zainab!! zainab!!. " Ramlat da ke bubbuga ƙafan zainab wacce ke barci, buɗe idanunta ta yi ta kalli Ramlat ta fara magana cikin kasalar barcin
" Ramlat lafiya? barci ya kamani, mene ne?"
" Umma take kiran ki kuma ta ce ki zo yanzu"
Ramlat na kaiwa nan ta fita ta bar ɗakin, ganin gari ya yi haske sosai tasan safiya tayi, a han kali ta shiga Parlourn Umma ta ƙafon da ke ciki na su ɗakin, ganin su Umma su na zaune ya sa ta zauna ta na kallon tween da ke ɗan sakan dariya kaɗan-aɗan, gaishe da Umma ta kuma yi dukda a al'adar su suna idar da subhi suke gaishe da iyayen na su, amsawa tayi sannan Umma taci ga ba da ce wa
" Zainab an tsai da date din auran ku nan da wata 4mounth za ayi bikin ku, sannan gobe Muhsin ze fa ra zuwa zan ce. ke kuma Ramlat ba mu san me Allah ze nufa ba amma ke ma dai kishirya kawai " tana kaiwa nan suka mata sallama suka fita, suka shiga É—akin su suka zazzauna kowa na kallon kowa, yau sam babu rawan kai atare da su sai jin bawani daÉ—i dan sun sa ba da juna ba sa son rabuwa, Ramlat dariya ta kwashe ta na tafa hannu ta ce
" Waya ganni ranan bikin ku wayyo daÉ—i, kunsan Allah har rawa sai na koya saboda ku, ranan zan fara sanya gyale hehehehehe" babu wanda yakula ta sunata nasu harkokin kawai.
**************** *****************
BADIKKO
kan layin jajere wa ta ƴar budurwa na hango ta fito da ga wani gida sannan ta miƙa titi har ta shiga layin Sha'iskawa, wani ƙaramin gida ta shiga, sanye take da dogon riga sai babban mayafi wanda akai ta daura, choculate ce mai tsayin hanci ga ta doguwa siriri amma akwai hibs da breast ma sha Allah , ta shi ga gidan da sallama babu kowa a tsakar gidan dan ha ka ta buɗe baki ta fa ra kwalama kishiyar mamanta kira
" Aunty! Aunty!!Aunty!!" ta faɗa da daddaɗan muryanta mai zaƙin gaske, wacce aka kira da Aunty ce ta fito ta na ta masifa da ƙaramin yaron na ta Umar don be san zuwa makaranta, sai da Umar me shekara 10 ya fita da ga gidan sannan Aunty ta kalle ta ta na faɗin
" Uwar fitsara da rashin kunya an da wo kenan ? Me ye kuma na kiran na daga waje bansan iskanci fa "
" Uhmm na dawo, na za ci babu kowa a gidan ne ai shi yasa na kwala kiran sunan ki"
" Jeki huta ga wanke-wanke can ki yi sannan ki zo na ai keki kasuwa....."
" Wlh É—aya zanyi in ma kasuwan ko aiki, akan me ga Rabi da Radiya suna kwance" ta faÉ—a babu alamun wasa a fuskanta
" Ramlat kenan hakanan zakiyi ko idan baban ku ya dawo hmmmm kinsan sauran" ta na faɗin haka ta koma cikin ɗakin, ita ma Ramlat ta bi ta ta shiga sanan ta shige ƙaramin ɗakin na su,, katifa biyu ne, ɗaya ta su Rabi ɗayan kuma ta Umar ce dan ita akan ƙaramin carpet ta ke kwanciya, ranta haɗe ta cire mayafin ta tu sa cikin gidan box din ta, sannan ta fita ta wanke kwanikan dan barci su Radiya keyi ma, kwanika kaman na mutane 15, sun ɓa ta kusan komai ta san Radiya ce ta yi girki da ma ta iya tara wanke-wanke, ruwa ta ja sannan ta zauna ta wanke su ta na gamawa ta koma ɗaki tayi kwanciyar ta dan ta huta ita ma, da ya ke akwai gajiya ajikint a ta ke barci ya ɗauke ta kan katifan Umar, barci me daɗi ya ɗau ke ta. Cikin barci ta ji saukan bulala a bayan ta, a firgi ce ta miƙe ta na ha ɗawa da ihu da kiran Allah, ganin Baba da bulala akan ta ta san yauma ta shiga uku, be saurara ma ta ba ya nata dukkan ta sai ya ya ma ta ruɗu-ruɗu tukun ya barta ta na ta hawaye dan har muryan ta ta tashe, da mutane amma babu wanda ya kwace ta agunsa kuma duk suna ji, ji tayi ya na ce wa
" Ni na fita na sha wiya na ne mo kuɗin, dan an ce kije ce fane sai ki ƙi zuwa, yau ta kwana da yunwa karku ba ta abinci na, kun dai ji na faɗa muku," ta najin hakan tasan Aunty ce ta haɗa mata munafunci, tashi tayi ta je ta yi alwala ta gabatar da sallan magrib sannan ta shin fuɗa carpet din ta ta haukai ta kwanta, ko da ta ji sallan isha'i tashi ta yi ta gabatar sannan ta kwanta ta rufe da wani hijab din ta ta na jin duk duniyan ba ya ma ta daɗi sam, abubuwa da yawa su ke ya wo acikin kannta, muta ne biyu kawai take ke wa mahaifiya wacce ba ta taɓa ganin ta ba sai ƙawar ta wacce ta ɗauke ta tamkar yayarta ta jini.
End of Part 1
alqalamin á‘ᖇᗴTTY ÕK
[5/31, 17:27] Pretty Sk: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIAION (J.W.A)💪
Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan Æ™asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauÆ™i.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
á‘ᖇᗴTTY ÕK
ꜱᴀᴋɪɴᴀ ᴀʙᴅᴜʟʟᴀʜɪ
بسم الله الر خمن الر ØÙŠÙ…