Sashe 5
Rainon Soja Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ƙwarai kuwa....” Gimtse fuska Jidder tayi Khalil na kallon ta yana zabga mata harara.
**
Da hantsi wuraren ƙarfe 12 na rana bayan Mami ta tafi gidan Hajiya tsohuwa mahaifiyar General Saleh Yelwa...tun daga falon farko har zuwa na tsakiya zuwa Ɗakunan barcin su kowanne shiru kake ji tamkar babu ɗan adam a cikin gidan . A dai-dai wannan lokacin ne Ma'eesha ta zauna tsakiyar gadon ta tana Fiddo da littafan ta tana karatu . Ɓarayi guda al'ƙur'ani ne da ta gama karantawa kamin ta fara na karatun boko . Gyfen ta ruwa ne wanda ta dauko daga ƴar ƙaramar fridge ɗin ta . Littaffin ta na Chemistry take karantawa duk da kasantuwar Hutu suke yi a wannan lokaci amma hakan bai hanata kullum kasancewa cikin karatu ba . Atom and molecule take karantawa tanajin daɗin karatun don sai da ya fito masu a exam nasu na wannan zango . Hummmm.....numfashi ta ja tana saukewa tare da Lumshe Idanun ta , fuskar Ali haidar ta gani wannan yasa gaban ta yankewa yana faɗi da ƙarfi dafe kan ta tayi tana saurin ware idanun ta. Zuciyarta kawai taji ya tsinke tsoron jarabar sa take yi a ko yaushe.
Motsin Handle door ɗin ta yasa ta saurin kallon direction ɗin tana kara zare ido tamkar wanda tayi ƙarya , a halin yanzu tasan Ya Khalil baya cikin gidan nan don wuraren 11 yazo ya same ta yana faɗa mata zai tafi wurin zaitoon budurwar sa da'akayi masu baiko , har yana tambayar ta abun da zai zo mata dashi na tsaraba anan tace masa cup cake take so....Don mai masu kayan snack jidder Wancen satin tayi mata bakar tijara , Tom kasantuwar itama tana da Dan ilimin ta kawai dai tana son sana'ar snacks ne yasata yin mawa mami wannan hidimar ana biyar ta duk wata . To a wannan karon Jidder da tayi mata zagin tijara takasa Haƙuri don dole ta bar aiki a cikin gidan . Tabbas a yanzu tasan daga ita sai jidder sai kuma dodon nata Aliyu Haidar wannan yasa tana jin motsin Handle duka ta maida hankalin ta idanun ta duka ga ƙofan....“Daaaam”. ƙirjin ma'eesha ya buga ganin Haidar ya shigo yana zuba wani irin Sanyayyar ƙamshi gaba ɗaya wurin ya mamaye da ƙamshin sa . Sam bata san wani duniya take ba har ya iso inda take kana taji Arrogant voice ɗin sa ya katse ta yana cewa “ Keeee dallah rufe baki , kin wani saki baki kaman sakarya.
Kallon sa tayi cike da danne fushin ta don maganan sa ya ɓata mata rai ta kalle sa tana sakin Murmushi Gyefe da gyefen kuncinta na loɓawa . Uncle Barka da rana. Hummmm Me kike yi anan ? Yayi maganan tamkar bai ga littafai a gaban ta ba , Cigaba yayi da cewa“ Dama naji labarin Daddy ya saya Miki waya har da sabon laptop saboda gata . Baki iya komai ba sai sangarci....Humm yayi ƙwafa yana kallon ta tare da zuba mata Lulun idanun sa . Cike da nuna irin ke ya dama yace “ Kar ki manta ke yarinya ce karama SS1 yanzu ne ya kamata kiyi amfani da damarki, sannan charting kar ki so ranar da zan duba wayar ki naga kina ko wani irin media bana son ganin Film ko wani iri a laptop ɗin ki ko a wayar ki duka . Fatan kin fahimce ni?. Y furta yana mai Gimtse fuskar sa babu wasa . Cikin sauri jikin ta na kyarma kar-kar-kar ta gyada masa kai tana cewa “ Ehhh Ehhh..eh Ya khal....Ya Haƙuri Uncle ba zan yi ba Wallahi . Gani tayi ya kafe ta da ido kaman a wannan ranar ya fara ganin ta a rayuwa . Sosai ya tafi tunani na yan sakonni kana ya furta “Kin iya girki? Kamin ta basa amsa ne ya furta“ Ko da yake shekarar ki nawa a yanxu ace baki iya girki ba . Maza miƙe yau wanda tunanin zan iya aure zasu zo . Mimi da Maryam. A cikin su i must choose one ko mimin ko Maryam amma dole sai nayi masu jarabawa wacce taci ita nake tunanin..........Shiru yayi yana kallon Ma'eesha da ta zuba masa ido yana sauraren sa . Tashi ki bani wuri ki ɗaura masu Abinci kala ɗaya ya isa . Sai lemu da ruwa . Ki haɗa masu da farfesun naman rago.
Idan kin ɗaura girkin ki tafi bedroom dina ki gyara mun ba falo ba.
Gyaɗa masa kai tayi tana sauka daga gadon tare da ƙoƙarin ficewa daga Bedroom ɗin .
Ma'eesha kin iya jaloaf rice ne?.
Ɗan ƙasa tayi da kanta a zuciyar ta tana Cewa “ Oho dama kasan ban iyaba ka sani ..ai na bari ne nayi maka sai kaci kai da ƴammatan naka ,dagani basa da kamun kai tun da har zaka haɗa su wai kayi masu jarabawa. Shi me yake taƙama dashi ne wai? . Keeee ba magana nake Miki ba ?.
Ɗagowa tayi tana motsa masa ɗan motslun bakin ta tare da cewa“ A'a ban iya ba”. What? Baki iya girki ba? Shekaran ki nawa suke? Kalle ki ? A girki baki iya komai ba kike so Kice mun?. Ɗan jimmm tayi tana tunanin furucin Hauwa mai girki da takance mata idan zaki fara girki indomie zan fara koya Miki yafi duka sauƙin iyawa. Cikin sauri Ma'eesha tace da Aliyu “ Dadd.... Sorry Uncle na iya indomie. Tsayawa yayi yana kallon ta yana nazari kana yace tafi ki yomun jalaop na indomie ki kawo mun .
Tom guda biyu ko uku .
“Biyu ya furta yana kallon ta ”. Juyawa tayi tana saurin ficewa shima yana takowa tare da biyo bayan ta yana zama a tsakiyar falo na biyu .
Kaman mintuna biyu yaga Ma'eesha ta fito daga kitchen din tana nufar ɓangaren sa . Da yake shi ba mai yawan surutu bane ba , shiru yayi mata yana rakata da ido har ta shige Zuciyar sa na mamakin yanda ta tafi ta bar gass wanda a minti biyu ruwan indomie ya juya ta zuba . Cigaba yayi da latsa wayar hannun sa yana duba Yanayin weather din garin . Har mintuna kusan goma Ma'eesha bata fito ba. Wannan yasa Aliyu miƙewa yana bin bayan ta .
A Bedroom ya tadda ita tana tsugune bangaren mirror din sa tana tsince kwalban turaren sa da ta rotsa da ƙasa .... Ma'eesha! Ya kira sunan ta yana bin ta da wani irin kallo wanda sai da Hantar cikin ta ya kaɗa.....jikin ta ne ya hau kar kar kar....saurin mikewa daga tsugunnen da take tayi tana yin rau rau da ido kana tace “ Don Allah Uncle kayi haƙuri Wallahi Ni yarinya ce mami tace saurin girma nayi......🤣. Sakin baki yayi yana mata kallon mamakin magana nata . Tayi masa laifi tana cewa ita yarinya ce saurin girma tayi ?. Fita ki bani wuri kije ki kawo mun indomien ina jiran ki anan mintuna biyar na baki yanzu ki kawo mun .
Gyaɗa masa kai tayi da gudu tana nufar ƙofa .cike miskilalliyar Muryar sa ya kuma kiran sunan ta cakkk ta tsaya kana yace “ Minti nawa nace Miki?. Da sauri ta furta “Five minutes ”.
Lumshe idanun sa yayi yana mata alama da okay kana ta fice da sauri tana nufar kitchen din. Da kanta take haɗa masa komai kayan yaji kaɗan maggi kuwa bayan na indomie din sai da ta zuba me star huɗu da onga biyu duka a cikin indomie ƙwaya biyu . Wani irin ruwa ta zabga shi cimbul a tukunyar tana zuba indomien don ta zo taga yana ta tafasa . Zubawa tayi tana cewa “ Na shiga uku anya ba sai na ƙara ruwan ba , na gode m ALLAH da Uncle bai zo ya ga ruwan nata tafasa ba. Rufe ƙaramar tukunyar tayi tana ja baya tare da kallon tsintsiyar hannun ta tana dubawa mintuna uku kenan . Kallon gass din tayi tana miƙa hannun ta tare da bude indomien da ta ganshi ruwa ya taso sama indomien na ƙasa daga gyefe saboda tsaban ruwan da yayi yawa . Alhamdulillah nasan yau Uncle zai sha mamakin girkin nan ,don ko ba'a faɗa ba kai daga jin ƙamshin sa kasan yayi daɗi ƙwarai . Tana maganan ita ɗaya sai farin ciki take yi yau shine da girkin ta na farko kuma Uncle ne zaici😌Hummmm Uncle zaici Dadi yau 🤣 .ko kuma Ma'eesha jibga zata sha Allah masani....mu tara page 16 na safiyar gobe inshallah . Yau nayi matuƙar busy ne shiyasa kuka ji shiru har wannan lokacin. Ina maku fatan alheri.
*Don Allah kar wacce ta karanta mun ba tare da ta biyani ba regular group ₦500 Vip group ₦1000 SPC payment ₦1500 via 7782217014 Mohammed Hassana FCMB shaidar biya ta wannan number 08081202032...Maman-teddy*
[12/21/2023, 8:08 AM] Real~Mamanteddy: *🕊️RAINON SOJA🕊️*
*Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story.*
Page 16
______________________
*Don Allah kar ki karanta ki fitar mun , haka duk wacce ta karanta bata biyani haƙƙina ba ban yafe ba😭...ga masu buƙatar payment regular group ₦500...Vip group ₦1000... Special payment ₦1500 via 7782217014 Mohammed Hassana FCMB shaidar biya ta wannan number 08081202932 ko katin MTN ta Wannan number na sama ƴan Niger katin Artel 500f.*
Morning update🕊️________________________
Tana Tsaye Indomie ɗin ya fara kama jikin sa alamun ya nuna luguf yayi ga uban ruwa da yayo sama . Sam bata damu da ganin wannan ba ,don a ganin ta Mami irin shi take masu . Plate ta ɗauko tana juye masa duka tare da saka Fork , tana ɗauka zata fito zuwa falo . Cakk ta tsaya tana Faɗin Ai ban saka masa Ƙwai ba . Ɗan juyawa tayi tare da kallon saman kitchen cabinet ɗin tana bin inda ake aje ƙwayayan da kallo . Kai gaskiya ba zan tsaya dafawa ko soyawa ba . Dole sai dai Na zuba masa kifin Gwangwani.
**
Da hantsi wuraren ƙarfe 12 na rana bayan Mami ta tafi gidan Hajiya tsohuwa mahaifiyar General Saleh Yelwa...tun daga falon farko har zuwa na tsakiya zuwa Ɗakunan barcin su kowanne shiru kake ji tamkar babu ɗan adam a cikin gidan . A dai-dai wannan lokacin ne Ma'eesha ta zauna tsakiyar gadon ta tana Fiddo da littafan ta tana karatu . Ɓarayi guda al'ƙur'ani ne da ta gama karantawa kamin ta fara na karatun boko . Gyfen ta ruwa ne wanda ta dauko daga ƴar ƙaramar fridge ɗin ta . Littaffin ta na Chemistry take karantawa duk da kasantuwar Hutu suke yi a wannan lokaci amma hakan bai hanata kullum kasancewa cikin karatu ba . Atom and molecule take karantawa tanajin daɗin karatun don sai da ya fito masu a exam nasu na wannan zango . Hummmm.....numfashi ta ja tana saukewa tare da Lumshe Idanun ta , fuskar Ali haidar ta gani wannan yasa gaban ta yankewa yana faɗi da ƙarfi dafe kan ta tayi tana saurin ware idanun ta. Zuciyarta kawai taji ya tsinke tsoron jarabar sa take yi a ko yaushe.
Motsin Handle door ɗin ta yasa ta saurin kallon direction ɗin tana kara zare ido tamkar wanda tayi ƙarya , a halin yanzu tasan Ya Khalil baya cikin gidan nan don wuraren 11 yazo ya same ta yana faɗa mata zai tafi wurin zaitoon budurwar sa da'akayi masu baiko , har yana tambayar ta abun da zai zo mata dashi na tsaraba anan tace masa cup cake take so....Don mai masu kayan snack jidder Wancen satin tayi mata bakar tijara , Tom kasantuwar itama tana da Dan ilimin ta kawai dai tana son sana'ar snacks ne yasata yin mawa mami wannan hidimar ana biyar ta duk wata . To a wannan karon Jidder da tayi mata zagin tijara takasa Haƙuri don dole ta bar aiki a cikin gidan . Tabbas a yanzu tasan daga ita sai jidder sai kuma dodon nata Aliyu Haidar wannan yasa tana jin motsin Handle duka ta maida hankalin ta idanun ta duka ga ƙofan....“Daaaam”. ƙirjin ma'eesha ya buga ganin Haidar ya shigo yana zuba wani irin Sanyayyar ƙamshi gaba ɗaya wurin ya mamaye da ƙamshin sa . Sam bata san wani duniya take ba har ya iso inda take kana taji Arrogant voice ɗin sa ya katse ta yana cewa “ Keeee dallah rufe baki , kin wani saki baki kaman sakarya.
Kallon sa tayi cike da danne fushin ta don maganan sa ya ɓata mata rai ta kalle sa tana sakin Murmushi Gyefe da gyefen kuncinta na loɓawa . Uncle Barka da rana. Hummmm Me kike yi anan ? Yayi maganan tamkar bai ga littafai a gaban ta ba , Cigaba yayi da cewa“ Dama naji labarin Daddy ya saya Miki waya har da sabon laptop saboda gata . Baki iya komai ba sai sangarci....Humm yayi ƙwafa yana kallon ta tare da zuba mata Lulun idanun sa . Cike da nuna irin ke ya dama yace “ Kar ki manta ke yarinya ce karama SS1 yanzu ne ya kamata kiyi amfani da damarki, sannan charting kar ki so ranar da zan duba wayar ki naga kina ko wani irin media bana son ganin Film ko wani iri a laptop ɗin ki ko a wayar ki duka . Fatan kin fahimce ni?. Y furta yana mai Gimtse fuskar sa babu wasa . Cikin sauri jikin ta na kyarma kar-kar-kar ta gyada masa kai tana cewa “ Ehhh Ehhh..eh Ya khal....Ya Haƙuri Uncle ba zan yi ba Wallahi . Gani tayi ya kafe ta da ido kaman a wannan ranar ya fara ganin ta a rayuwa . Sosai ya tafi tunani na yan sakonni kana ya furta “Kin iya girki? Kamin ta basa amsa ne ya furta“ Ko da yake shekarar ki nawa a yanxu ace baki iya girki ba . Maza miƙe yau wanda tunanin zan iya aure zasu zo . Mimi da Maryam. A cikin su i must choose one ko mimin ko Maryam amma dole sai nayi masu jarabawa wacce taci ita nake tunanin..........Shiru yayi yana kallon Ma'eesha da ta zuba masa ido yana sauraren sa . Tashi ki bani wuri ki ɗaura masu Abinci kala ɗaya ya isa . Sai lemu da ruwa . Ki haɗa masu da farfesun naman rago.
Idan kin ɗaura girkin ki tafi bedroom dina ki gyara mun ba falo ba.
Gyaɗa masa kai tayi tana sauka daga gadon tare da ƙoƙarin ficewa daga Bedroom ɗin .
Ma'eesha kin iya jaloaf rice ne?.
Ɗan ƙasa tayi da kanta a zuciyar ta tana Cewa “ Oho dama kasan ban iyaba ka sani ..ai na bari ne nayi maka sai kaci kai da ƴammatan naka ,dagani basa da kamun kai tun da har zaka haɗa su wai kayi masu jarabawa. Shi me yake taƙama dashi ne wai? . Keeee ba magana nake Miki ba ?.
Ɗagowa tayi tana motsa masa ɗan motslun bakin ta tare da cewa“ A'a ban iya ba”. What? Baki iya girki ba? Shekaran ki nawa suke? Kalle ki ? A girki baki iya komai ba kike so Kice mun?. Ɗan jimmm tayi tana tunanin furucin Hauwa mai girki da takance mata idan zaki fara girki indomie zan fara koya Miki yafi duka sauƙin iyawa. Cikin sauri Ma'eesha tace da Aliyu “ Dadd.... Sorry Uncle na iya indomie. Tsayawa yayi yana kallon ta yana nazari kana yace tafi ki yomun jalaop na indomie ki kawo mun .
Tom guda biyu ko uku .
“Biyu ya furta yana kallon ta ”. Juyawa tayi tana saurin ficewa shima yana takowa tare da biyo bayan ta yana zama a tsakiyar falo na biyu .
Kaman mintuna biyu yaga Ma'eesha ta fito daga kitchen din tana nufar ɓangaren sa . Da yake shi ba mai yawan surutu bane ba , shiru yayi mata yana rakata da ido har ta shige Zuciyar sa na mamakin yanda ta tafi ta bar gass wanda a minti biyu ruwan indomie ya juya ta zuba . Cigaba yayi da latsa wayar hannun sa yana duba Yanayin weather din garin . Har mintuna kusan goma Ma'eesha bata fito ba. Wannan yasa Aliyu miƙewa yana bin bayan ta .
A Bedroom ya tadda ita tana tsugune bangaren mirror din sa tana tsince kwalban turaren sa da ta rotsa da ƙasa .... Ma'eesha! Ya kira sunan ta yana bin ta da wani irin kallo wanda sai da Hantar cikin ta ya kaɗa.....jikin ta ne ya hau kar kar kar....saurin mikewa daga tsugunnen da take tayi tana yin rau rau da ido kana tace “ Don Allah Uncle kayi haƙuri Wallahi Ni yarinya ce mami tace saurin girma nayi......🤣. Sakin baki yayi yana mata kallon mamakin magana nata . Tayi masa laifi tana cewa ita yarinya ce saurin girma tayi ?. Fita ki bani wuri kije ki kawo mun indomien ina jiran ki anan mintuna biyar na baki yanzu ki kawo mun .
Gyaɗa masa kai tayi da gudu tana nufar ƙofa .cike miskilalliyar Muryar sa ya kuma kiran sunan ta cakkk ta tsaya kana yace “ Minti nawa nace Miki?. Da sauri ta furta “Five minutes ”.
Lumshe idanun sa yayi yana mata alama da okay kana ta fice da sauri tana nufar kitchen din. Da kanta take haɗa masa komai kayan yaji kaɗan maggi kuwa bayan na indomie din sai da ta zuba me star huɗu da onga biyu duka a cikin indomie ƙwaya biyu . Wani irin ruwa ta zabga shi cimbul a tukunyar tana zuba indomien don ta zo taga yana ta tafasa . Zubawa tayi tana cewa “ Na shiga uku anya ba sai na ƙara ruwan ba , na gode m ALLAH da Uncle bai zo ya ga ruwan nata tafasa ba. Rufe ƙaramar tukunyar tayi tana ja baya tare da kallon tsintsiyar hannun ta tana dubawa mintuna uku kenan . Kallon gass din tayi tana miƙa hannun ta tare da bude indomien da ta ganshi ruwa ya taso sama indomien na ƙasa daga gyefe saboda tsaban ruwan da yayi yawa . Alhamdulillah nasan yau Uncle zai sha mamakin girkin nan ,don ko ba'a faɗa ba kai daga jin ƙamshin sa kasan yayi daɗi ƙwarai . Tana maganan ita ɗaya sai farin ciki take yi yau shine da girkin ta na farko kuma Uncle ne zaici😌Hummmm Uncle zaici Dadi yau 🤣 .ko kuma Ma'eesha jibga zata sha Allah masani....mu tara page 16 na safiyar gobe inshallah . Yau nayi matuƙar busy ne shiyasa kuka ji shiru har wannan lokacin. Ina maku fatan alheri.
*Don Allah kar wacce ta karanta mun ba tare da ta biyani ba regular group ₦500 Vip group ₦1000 SPC payment ₦1500 via 7782217014 Mohammed Hassana FCMB shaidar biya ta wannan number 08081202032...Maman-teddy*
[12/21/2023, 8:08 AM] Real~Mamanteddy: *🕊️RAINON SOJA🕊️*
*Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story.*
Page 16
______________________
*Don Allah kar ki karanta ki fitar mun , haka duk wacce ta karanta bata biyani haƙƙina ba ban yafe ba😭...ga masu buƙatar payment regular group ₦500...Vip group ₦1000... Special payment ₦1500 via 7782217014 Mohammed Hassana FCMB shaidar biya ta wannan number 08081202932 ko katin MTN ta Wannan number na sama ƴan Niger katin Artel 500f.*
Morning update🕊️________________________
Tana Tsaye Indomie ɗin ya fara kama jikin sa alamun ya nuna luguf yayi ga uban ruwa da yayo sama . Sam bata damu da ganin wannan ba ,don a ganin ta Mami irin shi take masu . Plate ta ɗauko tana juye masa duka tare da saka Fork , tana ɗauka zata fito zuwa falo . Cakk ta tsaya tana Faɗin Ai ban saka masa Ƙwai ba . Ɗan juyawa tayi tare da kallon saman kitchen cabinet ɗin tana bin inda ake aje ƙwayayan da kallo . Kai gaskiya ba zan tsaya dafawa ko soyawa ba . Dole sai dai Na zuba masa kifin Gwangwani.