Sashe 17
Rainon Soja Part 2 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Dafe kan sa yayi kana ya tsaya cak yana dakatawa da tafiyar a sarari yana furta “ Mom Hajara fa tace ? Matar da mu kan mu ba muyi mata cikakken sani ba , itace ta dawo ? Mom Hajara matar da tun da ta taso rayuwar ta ba'a ƙasar nan take yin shi ba , rintse ido yayi yana tunanin to a ina aka ganta? A hankali ya fara tunawa da labarin ta . Kana yace “ Ƙaddara kenan ko wani bawa da kalan nasa life destination. Wannan abu da ya faru da Mom Hajara dama haka yake rubutacce ne a life circle nata . Kallon Nurse din yayi kana yace “ 1 minute please Ina so zan yi kira yanzu. Yana maganan tare da fara kiran numbern Mami don yaji tabbacin Abun shin da gaske ne ko kuwa idanun sa ne basa gane masa dai dai .
Dakatawa da tafiyar nurse din tayi tana furta “ Ok sir ”.
**
Special room .
Ɗago da sexy eyes ɗin nan nata tayi tana kallon nurse narret da ke zuƙar Allura daga sirinji Da'alama ita zata tsira mawa . Nurse gaskiya kin iya aikin sosai don kin yi kokarin ceto rayuwata thankyouuuu very much ”. Murmushi nurse narret tayi tana jin lokaci ɗaya Ma'eesha tana shiga mata rai . Wannan Aiki na ne . Zaki iya faɗa mun sunan ki ?. Yessss ....Sunana Aisha seleh yelwa ,Amma ana kirana da Ma'eesha ”. Wow nice name . Nurse Narret ta furta tana ƙarikowa zuwa inda Ma'eesha ke kwance .
Kinji sauƙi sosai ko kina jin wani ciwo a tare dake ?. No. Ma'eesha ta furta tana Girgiza mata kai tare da sakin mata murmushi. Gyaɗa kai nurse narret tayi kana tace “ Aƙwai wani Abu da zan taimaka Miki dashi ?. Saurin gyaɗa kai Ma'eesha tayi kana tace “ Taimako ɗaya Nurse zaki mun , don Allah idan Uncle ɗina ya tambayeki me yasani suma a lokaci guda . Just told him that I can't be a land army , nauyin ba zan iya ba , I want to be a nurse like you . Amma shi Ya nace yana so na zama SOJA kamar shi . But for me I hate it at all , bana son zama soja ƙwata ƙwata . So can You help me for .....is ok dear , kada ki damu na fahimce ki , a farko nayi tunanin yayan ki ne don kunyi kama sosai , kyaun ku iri ɗaya . Sunana Narret ki dauke Ni tamkar Yar uwar ki, sannan zan Miki wannan taimakon amma Kema da akwai taimako ɗaya da zaki mun wanda bana tsammanin zaki iya.
Ɗan kallon ta Ma'eesha tayi kana tace “ Why can't I do it for you just go direct to the point,Ina sauraren ki .
Hummm....Numfasawa nurse narret tayi kana ta fara cewa “ Zan faɗa mawa Uncle ɗin ki cewa “ Ba ki da ƙarfin zuciya , ma'ana Abu kaɗan yana iya dagula Miki tunani hankalin ki ya tashi , wanda idan aka cigaba da matsa Miki da Abin da bai Miki at any time you can attack with heartbreak, so dole a rinƙa baki kulawa ana nesantar ki da dukkan Abin da zai ɗaga Miki hankali , daga karshe dai kina buƙatar kulawa fiye da komai. Wow you are so wise Sis...😄 . Ma'eesha ta furta tana washe baki tare gyada mawa nurse narret Kai alamun maganar nata yayi mata dai dai .
Yanzu faɗa mun me kike a gare Ni , wani taimako zan kuma Miki indai bai fi ƙarfi na ba ”.
Ina so kisa ma Uncle ɗinki soyayya ta a zuciya🙀”. Ina son shi a kallo ɗaya danayi masa .
What???🙀🤔 . Ma'eesha ta furta tana waro idanun ta waje kana ta cigaba da cewa “ Uncle Aliyu kike so? Please change .....ki sauya shi , Uncle ba mutum bane , ba zaki iya rayuwa dashi ba. Cox ba dai mutum bane kawai ki fahimce ni . Ban san na jefa rayuwarki cikin haɗari . Zafin ransa yayi yawa bai san meye ma SOYAYYA ba .
Ya sani...., narret ta furta tana kallon Ma'eesha ido cikin ido . Kana tace daga lokacin da ya kawo ki nan , irin Soyayyar da nagani mai cike da tsafta da kulawa a kwayar idanun sa dangane dake abun ya tsuma Ni , sannan na dade ina neman namiji kamar sa . Komai irin wanda nake so ne na gani a tare da yayan ki ,sannan idan ina so abu ko ta halin yaya ina samun shi .
Kin iya faɗa dai ko? Ma'eesha ta furta cike da Yarinta, tana cigaba da cewa “ I see like you're not Muslim are you a Christian? . No I'm not . Ni ruwa biyu ce , mahaifina musulmi ne ,mahaifiya ta ce take Ba musulma ba . Amma addinin mahaifina nake wato Musulunci .
Kar ki damu zan yi farin cikin ki zama daya daga cikin ahalin mu . Murmushi narret tayi tana kokarin magana kenan , suka ji motsin kofa da sauri Ma'eesha ta rufe ido tana jan numfashi tamkar mai barci .
Aliyu ne ya shigo da wannan nurse din , fuskar sa tamkar ba shi ba a yanzu . Wani sanyi yake ji yana ratsa zuciyar sa . Kallon narret yayi da ta kashe shi da ido yana cewa “ na gode da kukayi wannan kokarin , zaku iya bari na daga Ni sai Ma'eesha ina so na ganta sosai . Okay sir amma yanzu ta samu barci . Okay . Ya furta yana takawa ixuwa inda Ma'eesha ke kwance kana Narret ta furta idan ka gama zaka iya samu na a Office sai nayi maka bayanin ciwon nata . Ok ya furta yana yin ƙasa da Gwiwowin sa zuwa gaban fuskar Ma'eesha . Nan su kuma suka juya suna barin room ɗin.
Hannun sa yakai yana shafa kyaƙyƙyawar fuskar ta . A hankali ya fara tuno da Shafa fuskar ta da ya fara yi a rayuwa kamar haka , a lokacin da take hali mawuyaci, na rayuwa ko mutuwa na hannun ALLAH . Wasu irin ƙwallah ne yaji sun zobo masa suna sauka saman fuskar ta ,inda taji ruwan hawaye na ɗigar masa . Lamo ta ƙara yi tana yi tamkar mai barci . Jin al'amarin take tamkar a mafarki dama Uncle Aliyu Yana kuka?. A hankali taji laɓɓansa yana sauka saman goshinta yana manna mata kisss 😘 tare da furta kalmar “ I love you!🥹 Cikin raunanniyar murya ya fara furta “ Na gode ma ALLAH da ya zamana kin farka babu Abinda Ya sameki Ma'eesha na , Tun kina ƙarama nake Sonki na kuma raineki saboda mutuwar son da nake miki, me zai sa a yanzu na wahalar dake ....Saboda Wancen shashashan mana!!! Ya furta da ƙarfi yana sauke wuci tare da kiran sunan Khalil da ƙarfi , yana fara masifar nan nasa tamkar wanda Khalil dinnne a gaban sa . Dole kowa ya bar mun Ma'eesha domin ita din tawa ce ". Kun manta lokacin da kuka guje ta , ciki har da kai Khalil sai a yanzu Zaka ce kana Sonta wannan ba me yiwuwa bane , ba jin son ta kake a jinin jikin ka ba , a taiƙaice sha'awar ta kake yi , daga lokacin da kayi archiving what You want from her , shi kenan zaka mai damun da ita abun tausayi, a Kullum mafarki na Ma'eesha ta yi rayuwar farin ciki , daga hakan ne yasa Ni na yanke shawarar zama Abokin Rayuwar ta na har Abada! Ma'eesha ita kaɗai zan Rayu da ita..........ya yi maganan yana kama hannun ta tare da maƙale shi da nata yana ɗaura laɓɓansa bisa hannun nata tare da furta kalmar “ i love you.......!
*Don girman Allah kar ki karanta in dai Baki biya ba . Regular payment ₦500 Vip group ₦1000 SPC payment ₦1500 via 6037312299 mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 #mamanteddy#mrs usm.😘*
[1/19, 5:10 AM] Real~Mamanteddy: *🕊️RAINON SOJA🕊️*
*Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story*
https://youtube.com/@mamanteddy4123?si=1cwxAAGsGEzYkelS
Subscribe to my channel@maman teddy.
29~30.
*Don Allah kar ki karanta wannan labarin indai baki biya kuɗin sa ba . Ga masu buƙatar payment na littafin Rainon soja ga yanda tsarin yake.... Regular group₦500 Vip group₦1000 SPC payment₦1500 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932*
Dakatawa da tafiyar nurse din tayi tana furta “ Ok sir ”.
**
Special room .
Ɗago da sexy eyes ɗin nan nata tayi tana kallon nurse narret da ke zuƙar Allura daga sirinji Da'alama ita zata tsira mawa . Nurse gaskiya kin iya aikin sosai don kin yi kokarin ceto rayuwata thankyouuuu very much ”. Murmushi nurse narret tayi tana jin lokaci ɗaya Ma'eesha tana shiga mata rai . Wannan Aiki na ne . Zaki iya faɗa mun sunan ki ?. Yessss ....Sunana Aisha seleh yelwa ,Amma ana kirana da Ma'eesha ”. Wow nice name . Nurse Narret ta furta tana ƙarikowa zuwa inda Ma'eesha ke kwance .
Kinji sauƙi sosai ko kina jin wani ciwo a tare dake ?. No. Ma'eesha ta furta tana Girgiza mata kai tare da sakin mata murmushi. Gyaɗa kai nurse narret tayi kana tace “ Aƙwai wani Abu da zan taimaka Miki dashi ?. Saurin gyaɗa kai Ma'eesha tayi kana tace “ Taimako ɗaya Nurse zaki mun , don Allah idan Uncle ɗina ya tambayeki me yasani suma a lokaci guda . Just told him that I can't be a land army , nauyin ba zan iya ba , I want to be a nurse like you . Amma shi Ya nace yana so na zama SOJA kamar shi . But for me I hate it at all , bana son zama soja ƙwata ƙwata . So can You help me for .....is ok dear , kada ki damu na fahimce ki , a farko nayi tunanin yayan ki ne don kunyi kama sosai , kyaun ku iri ɗaya . Sunana Narret ki dauke Ni tamkar Yar uwar ki, sannan zan Miki wannan taimakon amma Kema da akwai taimako ɗaya da zaki mun wanda bana tsammanin zaki iya.
Ɗan kallon ta Ma'eesha tayi kana tace “ Why can't I do it for you just go direct to the point,Ina sauraren ki .
Hummm....Numfasawa nurse narret tayi kana ta fara cewa “ Zan faɗa mawa Uncle ɗin ki cewa “ Ba ki da ƙarfin zuciya , ma'ana Abu kaɗan yana iya dagula Miki tunani hankalin ki ya tashi , wanda idan aka cigaba da matsa Miki da Abin da bai Miki at any time you can attack with heartbreak, so dole a rinƙa baki kulawa ana nesantar ki da dukkan Abin da zai ɗaga Miki hankali , daga karshe dai kina buƙatar kulawa fiye da komai. Wow you are so wise Sis...😄 . Ma'eesha ta furta tana washe baki tare gyada mawa nurse narret Kai alamun maganar nata yayi mata dai dai .
Yanzu faɗa mun me kike a gare Ni , wani taimako zan kuma Miki indai bai fi ƙarfi na ba ”.
Ina so kisa ma Uncle ɗinki soyayya ta a zuciya🙀”. Ina son shi a kallo ɗaya danayi masa .
What???🙀🤔 . Ma'eesha ta furta tana waro idanun ta waje kana ta cigaba da cewa “ Uncle Aliyu kike so? Please change .....ki sauya shi , Uncle ba mutum bane , ba zaki iya rayuwa dashi ba. Cox ba dai mutum bane kawai ki fahimce ni . Ban san na jefa rayuwarki cikin haɗari . Zafin ransa yayi yawa bai san meye ma SOYAYYA ba .
Ya sani...., narret ta furta tana kallon Ma'eesha ido cikin ido . Kana tace daga lokacin da ya kawo ki nan , irin Soyayyar da nagani mai cike da tsafta da kulawa a kwayar idanun sa dangane dake abun ya tsuma Ni , sannan na dade ina neman namiji kamar sa . Komai irin wanda nake so ne na gani a tare da yayan ki ,sannan idan ina so abu ko ta halin yaya ina samun shi .
Kin iya faɗa dai ko? Ma'eesha ta furta cike da Yarinta, tana cigaba da cewa “ I see like you're not Muslim are you a Christian? . No I'm not . Ni ruwa biyu ce , mahaifina musulmi ne ,mahaifiya ta ce take Ba musulma ba . Amma addinin mahaifina nake wato Musulunci .
Kar ki damu zan yi farin cikin ki zama daya daga cikin ahalin mu . Murmushi narret tayi tana kokarin magana kenan , suka ji motsin kofa da sauri Ma'eesha ta rufe ido tana jan numfashi tamkar mai barci .
Aliyu ne ya shigo da wannan nurse din , fuskar sa tamkar ba shi ba a yanzu . Wani sanyi yake ji yana ratsa zuciyar sa . Kallon narret yayi da ta kashe shi da ido yana cewa “ na gode da kukayi wannan kokarin , zaku iya bari na daga Ni sai Ma'eesha ina so na ganta sosai . Okay sir amma yanzu ta samu barci . Okay . Ya furta yana takawa ixuwa inda Ma'eesha ke kwance kana Narret ta furta idan ka gama zaka iya samu na a Office sai nayi maka bayanin ciwon nata . Ok ya furta yana yin ƙasa da Gwiwowin sa zuwa gaban fuskar Ma'eesha . Nan su kuma suka juya suna barin room ɗin.
Hannun sa yakai yana shafa kyaƙyƙyawar fuskar ta . A hankali ya fara tuno da Shafa fuskar ta da ya fara yi a rayuwa kamar haka , a lokacin da take hali mawuyaci, na rayuwa ko mutuwa na hannun ALLAH . Wasu irin ƙwallah ne yaji sun zobo masa suna sauka saman fuskar ta ,inda taji ruwan hawaye na ɗigar masa . Lamo ta ƙara yi tana yi tamkar mai barci . Jin al'amarin take tamkar a mafarki dama Uncle Aliyu Yana kuka?. A hankali taji laɓɓansa yana sauka saman goshinta yana manna mata kisss 😘 tare da furta kalmar “ I love you!🥹 Cikin raunanniyar murya ya fara furta “ Na gode ma ALLAH da ya zamana kin farka babu Abinda Ya sameki Ma'eesha na , Tun kina ƙarama nake Sonki na kuma raineki saboda mutuwar son da nake miki, me zai sa a yanzu na wahalar dake ....Saboda Wancen shashashan mana!!! Ya furta da ƙarfi yana sauke wuci tare da kiran sunan Khalil da ƙarfi , yana fara masifar nan nasa tamkar wanda Khalil dinnne a gaban sa . Dole kowa ya bar mun Ma'eesha domin ita din tawa ce ". Kun manta lokacin da kuka guje ta , ciki har da kai Khalil sai a yanzu Zaka ce kana Sonta wannan ba me yiwuwa bane , ba jin son ta kake a jinin jikin ka ba , a taiƙaice sha'awar ta kake yi , daga lokacin da kayi archiving what You want from her , shi kenan zaka mai damun da ita abun tausayi, a Kullum mafarki na Ma'eesha ta yi rayuwar farin ciki , daga hakan ne yasa Ni na yanke shawarar zama Abokin Rayuwar ta na har Abada! Ma'eesha ita kaɗai zan Rayu da ita..........ya yi maganan yana kama hannun ta tare da maƙale shi da nata yana ɗaura laɓɓansa bisa hannun nata tare da furta kalmar “ i love you.......!
*Don girman Allah kar ki karanta in dai Baki biya ba . Regular payment ₦500 Vip group ₦1000 SPC payment ₦1500 via 6037312299 mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 #mamanteddy#mrs usm.😘*
[1/19, 5:10 AM] Real~Mamanteddy: *🕊️RAINON SOJA🕊️*
*Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story*
https://youtube.com/@mamanteddy4123?si=1cwxAAGsGEzYkelS
Subscribe to my channel@maman teddy.
29~30.
*Don Allah kar ki karanta wannan labarin indai baki biya kuɗin sa ba . Ga masu buƙatar payment na littafin Rainon soja ga yanda tsarin yake.... Regular group₦500 Vip group₦1000 SPC payment₦1500 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932*