Sashe 8
Muwaddat Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
abu d'aya ne ya kawo musu illa arayuwarsu, shine ihun da suka koyawa junansu yayin saduwa ta auratayya, suna cin juna suna ihu kamar yadda yahudawa kan yi.. Wanda wannan abun ya zama ruwan dare acikin al'umma da har yanzu muka kasa fahimtar illar abun ,ba dole sai anyi ihu yayin saduwa ba sannan za'a san ana jin dadin auratayya ba, bama gane illar abun sai mun fara tara ya'ya ,domin alokacin da kunnewan yaranmu ke jin wannan sound din na ihu da nishin dadi, shikenan bacci zai kauracewa idanunsu, a wasu lokunta ma har tsurawa iyayen idanu suke suna kallon yadda iyayensu ke saduwa da juna batare da sanin iyayen ba, abinda bamu sani ba wannan abun na zama acikin kwalkwaluwar yara sosai ..
*************
tsawon shekaru uku kenan da auren mukarama da ishaq Amman har yau Allah bai albarkacesu da samun haihuwa ba sai murza marcinsu suke tamkar sabbin aure, sunyi zaryar asibitin har sun gaji Wanda zuwa lokacin har hajara ta sake haihuwar wani nmj Wanda yaci sunan mahaifinta, sai dai yaron bai Jima ba yace ga garinku ..
Rashin haihuwarsu ta damu mukarama matuka saboda da har daginsa sun fara korafi akan rashin haihuwarta, dan duk lokacin da zatayi waya da daya daga cikin yan dakinsu sai sun tambayeta "kina da ciki ko har yanzu kina nan kina ci kina kasheyewa, wannan abu na masefar 'bata mata rai ,taga haihuwar nan Allah ke badawa ,ya bawa wanda yaso ya hana wanda yaso, sai a wannan alokacin ta lura da akwai wad'an basu son aurenta sosai da ishaq wanda ita batasan dalilin haka ba .
a wani zuwa da ishaq yayi Nigeria ya barta a spain saboda yanayin karatunta,anan suka had'u da babbar yayarsu,aiko ta tasa shi agaba da maseefa agaban mahaifiyarsu, akan lailai sai dai ya k'ara aure, su bazasu iya zama da juya ba macen da bata haihuwa, domin dai danginsu duk masu haihuwa ne, yazo cikin dangi ya k'ara aure , ta inda take shiga bata nan take fita ba, abinda ya 'bata masa rai ,bai wuce rashin takamata burkin da hajiyarsa takiyi ,wanda hakan ya nuna masa da had'in bakinta itama tana son ya k'ara aure, cikin sanyin jiki ishaq ya baro d'akin mahaifiyarsa gabad'aya zuciyarsa ta cika da kunci ,yana son matarsa, sannan baya jin zai iya had'ata da kowa, yasan yana son haihuwa amman tunda Allah bai bashi bashi da yadda zai yi.
har zuwa sanda mukarama ta kammala karatunta na likintacin Amman haihuwa shiru babu labari ,yanzu da kanta take bawa kanta kulawa da d'aura kanta akan magani ,Amman har lokacin shr kake ji ,wannan rashin haihuwa ya sake janyo mata mugun kiyayye mai karfi a gurin dagin mijinta Wanda har aka soma masa tayin yammata daban daban , Amman furrr ishaq yace "shi bashi da ra'ayin mata biyu mace daya ta isheshi rayuwar duniya kuma itace mukarama, haka suka buga suka gaji suka hakura .
Mukarama ta dage da addua tana kaiwa Allah kukanta domin shine maji rokon bayinsa magani kuwa sunyi har daga Nigeria mahaifiyar ishaq take aiko musu dashi ,mukarama bata baccin daren , duk daren duniya zaka iske ko a zaune tana lazimi ko tana nafilfili, matukar ba tana tare da mijinta bane , duk karshen wata sai sunyi gwajin fitsari ko tana da ciki saboda period dinta dake canza yanayi, idan wannan watan yazo on 20 wani watan on 25 zaizo , wani watan ma sai ta shanye batayi ba sai daga baya ya zo .
Allah maji rokon bawa , kwatsam sai ga mukarama da ciki har na tsawon wata biyu , murna agurin wad'an bayin Allah ba'a magana , gabadaya gigicewa sukayi har da kuka ishaq yayi Dan farinciki, ,ranar haka ya dinga rabon kudi da sadaka, ma'aikatarsa kuwa kowa ya gansa yasan yana cikin farinciki, taka nas alhj Mahmood ya d'auka iyalinsa suka zo domin taya amininsa da kuma tilon k'anwarsa murna ,cikin mukarama na girma ahankali ahankali har ya shiga wata hud'u inda tasoma jin motsin abinda ke kwance acikin cikinta .
tun daga lokacin da cikin ya cika wata hudu bata sake jin motsi komai acikinta ba ,hankalinta a tashe suka nufi wani babban asibiti dake Spain, ana likitan daya dubata yake tabbatar musu da cewar ba ciki gareta ba ,mutuwar zaune sukayi agurin suna duban doctor kafin daga baya ishaq yasoma zubawa doctor ruwan bala'I "Dan mai zakace matata bata d'auke da ciki alhalin watanin baya anan hospital din aka tabbatar mana da tana dauke da ciki ?
,da kyar mukarama tasamu ta shawo kansa tana zubar da hawaye yace "tashi tashi mubar Gurin nan tun jinina bai hau ba,jiki a sanyaye ya tasata gaba suka dawo gida ranar daga ita har shi kasa runtsawa sukayi tana kuka yana rarrashi .
Abu Kamar wasa zance cikin mukarama yazama tahiri,bayan sun dawo Nigeria anan aka fahimci ai cikin na nan kwantawa yayi, a inda aka tura su neman magani anan aka tabbatar musu da kwantar da ciki akayi kuma aciki daginsa mace ce tayi aikin da kitsen rakumi matukar wannan matar bata bar duniya babu yadda za'a yi mukarama ta haifi cikin jikinta sai wani ikon Allah .
aiko anga tashin hankali ranar agurin ishaq, domin taka nas yayi tattaki Tun daga lagos har kano ya zabgawa daginsa rashin mutunci son rashi gabadaya matan dagin ya hada bai bar kowa ba sai matar d'an'uwansa dake zaune a London , tare da sharadin kada yaga kafar kowace shegiya daga cikin family dinsa tazo gidansa da sunan ziyara .
, lokacin da suka cika shekara bakwa cikin ta takwas da aure a wannan shekarar hajara ta haifo diya mace kuma duk wannan lokacin cikin mukarama na nan sai dai baya motsi ...
Farinciki agurin wannan family bai muslatatuwa, domin kuwa kowa ya kasa boye murnarsa hatta ishaq Ba'abarsa abaya ba , ita kuwa mukarama tunda tazo ganin bby taki komawa gidan mijinta, saboda wani azababben soyayyar bbyn daya shigeta, jin yarinyar take tamkar itace ta kowata duniya ,ana jibi suna alhj Mahmoud yashigo d'akin hajara bai isketa ba tana bayi tana wanka sai mukarama ya iske zaune rungume da bby tana goge hawaye.
da sauri ya k'araso gareta hankalinsa a matukar tashe yana tmbyrta abinda ke sata kuka yace "ya ke ya'ruwata mai ya sakaki kuka haka ?
"Hakika idan akwai abinda na tsana bai wuce ganin hawayenki ba ,banason ganinki cikin damuwa da tashin hankali ,ki fad'a min damuwarki matukar ina da yadda zanyi a yanzu zan biya miki ita .
Tayi shiru taki mgn tana rungume da jariri tana kuka tana jijigata saboda kukan da takeyi kar ya tasheta a bacci "ki gaugata sanar min mukarama duk duniya baki da wanda yafini,ki fad'a min damuwarki, nine mutun na farko daya kamata yasani karki 'boye min komai "ko ishaq din ne yayi miki wani abu ?
tayi saurin girgiza masa kai "to gaya min damuwarki da kyar tasoma mgn " yaya kamin alfarma ,ka tausayawa rayuwata ka ceto rayuwata daga shingi ,Nasan abinda zan tmby yana da wuyar aikatawa Amman dai dole na sanar maka tunda ka bukaci hkn "ki fad'a komaye shi matukar bai fi karfina ba zan miki "
Cikin sheshekar kuka " tace "yaya wannan jaririya nake son ka mallakamin ita halak malak ta karasa mgnr tana kuka.....
babu abinda ya zowa zuciyar alhj Mahmud sai maganar innarsu "ka rike mukarama amana, karka barta tayi maraici,kar abun duniya ya shiga tsakaninku, abunka nata haka itama abunta naka ne, ku rike junanku amana...
hakan nan yaji hawaye ya cicciko a idanunsa ,shi ko ko zata tambayesa ya hanata wannan jaririyar ko ita kad'ai yasoma samu a duniya ai zai mallaka mata bare yana da wani kwan a duniya, ahankali taji sautin muryarsa ta ratsa cikin dodon kunneta "Dan wannan kike hasarar hawayenki mukarama ?
ta kasa d'agowa haka hawaye yaki tsayuwa a idanunta.
alhj Mahmud ya numfasa yace "wannan jaririyar fa ditarki ce halak malak ,bata da wata uwa duk duniya daya wuceki ,ni Mahmud na mallaka miki ita halak malak daga yanzu ba diyata bace takice sai dai ziyara Wanda bazan hana hakan faruwa ba...
mukarama batasan lokacin data zube gabansa bisa gwiwowinta tana kuka mai gauraye da murmushin jin dadi ba "nagode yaya ,na gode Allah bar mana zumuncinmu, d'anuwa mai dadi, waye zai maka irin kyautar ban da d'anuwa mai zumunci irinka yaya?
"ki bar kuka haka mukarama babu abinda zan mallaka kice kina so naki baki shi, AYSHA diyarki ce har abada wani farinciki yakamata sakamakon sunan innarta dataji ya furta cikin murna tace "sunan innata yaya?
ya daga mata kai "sunan wa zansa mukarama?
"ai daga sunanta sai naki yakamata nasa, nasa nata sai kiyi adduar nan da kwana arba'in a samu mai sunanki... sukayi murmushi "yaya ka nufin daga arba'in zan zo na tafi da muwaddat?
ya d'aga kai "a'a yaya zan barta har sanda za'a yayeta sai nazo na d'auketa ..
alhj mahmud yace "wannan kuma ya rage naki ,kiyi duk yadda kike so daita diya dai taki ce, fatana dai ki bata karatu kamar yadda nabaki "karkaji komai yaya karatu sai tace tagaji dashi..
hajara dake kokari fitowa daga cikin bayi kunnuwanta suka jiyo mata tautaunawarsu gabanta yayi wani irin muguwar faduwa hakan yasa ta kasa fitowa wasu zafafan hawaye suka gangaro mata ta koma ta jingina bayanta da jikin bango bayi ....
Mmn sudais ce
[12/23, 5:19 PM] +234 808 651 9747: 💗💗💗💗💗💗
MUWADDAT
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
~NA~
*AYSHA A BAGUDO*
~DEDICATED TO~
_AUNTY SALAMATU AYYUBA_
_(UMMIN KADUNA )_
warning!!!
for the first time !!!! i will like to say," don't read this novel if you know, you are not married... ❌❌❌coz this book contains only for mature people , if you read it, is for your own risk ......
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
page 5
......mukarama cike da tsantsar murna da farinciki ta tashi ta fita daga d'akin ,tana jinta sakayo daita , bata da wani sauran damuwa, ishaq ta soma kira ta sheida masa irin kyautar da akayi musu ,shi ma muranar yayi sosai .
*************
tsawon shekaru uku kenan da auren mukarama da ishaq Amman har yau Allah bai albarkacesu da samun haihuwa ba sai murza marcinsu suke tamkar sabbin aure, sunyi zaryar asibitin har sun gaji Wanda zuwa lokacin har hajara ta sake haihuwar wani nmj Wanda yaci sunan mahaifinta, sai dai yaron bai Jima ba yace ga garinku ..
Rashin haihuwarsu ta damu mukarama matuka saboda da har daginsa sun fara korafi akan rashin haihuwarta, dan duk lokacin da zatayi waya da daya daga cikin yan dakinsu sai sun tambayeta "kina da ciki ko har yanzu kina nan kina ci kina kasheyewa, wannan abu na masefar 'bata mata rai ,taga haihuwar nan Allah ke badawa ,ya bawa wanda yaso ya hana wanda yaso, sai a wannan alokacin ta lura da akwai wad'an basu son aurenta sosai da ishaq wanda ita batasan dalilin haka ba .
a wani zuwa da ishaq yayi Nigeria ya barta a spain saboda yanayin karatunta,anan suka had'u da babbar yayarsu,aiko ta tasa shi agaba da maseefa agaban mahaifiyarsu, akan lailai sai dai ya k'ara aure, su bazasu iya zama da juya ba macen da bata haihuwa, domin dai danginsu duk masu haihuwa ne, yazo cikin dangi ya k'ara aure , ta inda take shiga bata nan take fita ba, abinda ya 'bata masa rai ,bai wuce rashin takamata burkin da hajiyarsa takiyi ,wanda hakan ya nuna masa da had'in bakinta itama tana son ya k'ara aure, cikin sanyin jiki ishaq ya baro d'akin mahaifiyarsa gabad'aya zuciyarsa ta cika da kunci ,yana son matarsa, sannan baya jin zai iya had'ata da kowa, yasan yana son haihuwa amman tunda Allah bai bashi bashi da yadda zai yi.
har zuwa sanda mukarama ta kammala karatunta na likintacin Amman haihuwa shiru babu labari ,yanzu da kanta take bawa kanta kulawa da d'aura kanta akan magani ,Amman har lokacin shr kake ji ,wannan rashin haihuwa ya sake janyo mata mugun kiyayye mai karfi a gurin dagin mijinta Wanda har aka soma masa tayin yammata daban daban , Amman furrr ishaq yace "shi bashi da ra'ayin mata biyu mace daya ta isheshi rayuwar duniya kuma itace mukarama, haka suka buga suka gaji suka hakura .
Mukarama ta dage da addua tana kaiwa Allah kukanta domin shine maji rokon bayinsa magani kuwa sunyi har daga Nigeria mahaifiyar ishaq take aiko musu dashi ,mukarama bata baccin daren , duk daren duniya zaka iske ko a zaune tana lazimi ko tana nafilfili, matukar ba tana tare da mijinta bane , duk karshen wata sai sunyi gwajin fitsari ko tana da ciki saboda period dinta dake canza yanayi, idan wannan watan yazo on 20 wani watan on 25 zaizo , wani watan ma sai ta shanye batayi ba sai daga baya ya zo .
Allah maji rokon bawa , kwatsam sai ga mukarama da ciki har na tsawon wata biyu , murna agurin wad'an bayin Allah ba'a magana , gabadaya gigicewa sukayi har da kuka ishaq yayi Dan farinciki, ,ranar haka ya dinga rabon kudi da sadaka, ma'aikatarsa kuwa kowa ya gansa yasan yana cikin farinciki, taka nas alhj Mahmood ya d'auka iyalinsa suka zo domin taya amininsa da kuma tilon k'anwarsa murna ,cikin mukarama na girma ahankali ahankali har ya shiga wata hud'u inda tasoma jin motsin abinda ke kwance acikin cikinta .
tun daga lokacin da cikin ya cika wata hudu bata sake jin motsi komai acikinta ba ,hankalinta a tashe suka nufi wani babban asibiti dake Spain, ana likitan daya dubata yake tabbatar musu da cewar ba ciki gareta ba ,mutuwar zaune sukayi agurin suna duban doctor kafin daga baya ishaq yasoma zubawa doctor ruwan bala'I "Dan mai zakace matata bata d'auke da ciki alhalin watanin baya anan hospital din aka tabbatar mana da tana dauke da ciki ?
,da kyar mukarama tasamu ta shawo kansa tana zubar da hawaye yace "tashi tashi mubar Gurin nan tun jinina bai hau ba,jiki a sanyaye ya tasata gaba suka dawo gida ranar daga ita har shi kasa runtsawa sukayi tana kuka yana rarrashi .
Abu Kamar wasa zance cikin mukarama yazama tahiri,bayan sun dawo Nigeria anan aka fahimci ai cikin na nan kwantawa yayi, a inda aka tura su neman magani anan aka tabbatar musu da kwantar da ciki akayi kuma aciki daginsa mace ce tayi aikin da kitsen rakumi matukar wannan matar bata bar duniya babu yadda za'a yi mukarama ta haifi cikin jikinta sai wani ikon Allah .
aiko anga tashin hankali ranar agurin ishaq, domin taka nas yayi tattaki Tun daga lagos har kano ya zabgawa daginsa rashin mutunci son rashi gabadaya matan dagin ya hada bai bar kowa ba sai matar d'an'uwansa dake zaune a London , tare da sharadin kada yaga kafar kowace shegiya daga cikin family dinsa tazo gidansa da sunan ziyara .
, lokacin da suka cika shekara bakwa cikin ta takwas da aure a wannan shekarar hajara ta haifo diya mace kuma duk wannan lokacin cikin mukarama na nan sai dai baya motsi ...
Farinciki agurin wannan family bai muslatatuwa, domin kuwa kowa ya kasa boye murnarsa hatta ishaq Ba'abarsa abaya ba , ita kuwa mukarama tunda tazo ganin bby taki komawa gidan mijinta, saboda wani azababben soyayyar bbyn daya shigeta, jin yarinyar take tamkar itace ta kowata duniya ,ana jibi suna alhj Mahmoud yashigo d'akin hajara bai isketa ba tana bayi tana wanka sai mukarama ya iske zaune rungume da bby tana goge hawaye.
da sauri ya k'araso gareta hankalinsa a matukar tashe yana tmbyrta abinda ke sata kuka yace "ya ke ya'ruwata mai ya sakaki kuka haka ?
"Hakika idan akwai abinda na tsana bai wuce ganin hawayenki ba ,banason ganinki cikin damuwa da tashin hankali ,ki fad'a min damuwarki matukar ina da yadda zanyi a yanzu zan biya miki ita .
Tayi shiru taki mgn tana rungume da jariri tana kuka tana jijigata saboda kukan da takeyi kar ya tasheta a bacci "ki gaugata sanar min mukarama duk duniya baki da wanda yafini,ki fad'a min damuwarki, nine mutun na farko daya kamata yasani karki 'boye min komai "ko ishaq din ne yayi miki wani abu ?
tayi saurin girgiza masa kai "to gaya min damuwarki da kyar tasoma mgn " yaya kamin alfarma ,ka tausayawa rayuwata ka ceto rayuwata daga shingi ,Nasan abinda zan tmby yana da wuyar aikatawa Amman dai dole na sanar maka tunda ka bukaci hkn "ki fad'a komaye shi matukar bai fi karfina ba zan miki "
Cikin sheshekar kuka " tace "yaya wannan jaririya nake son ka mallakamin ita halak malak ta karasa mgnr tana kuka.....
babu abinda ya zowa zuciyar alhj Mahmud sai maganar innarsu "ka rike mukarama amana, karka barta tayi maraici,kar abun duniya ya shiga tsakaninku, abunka nata haka itama abunta naka ne, ku rike junanku amana...
hakan nan yaji hawaye ya cicciko a idanunsa ,shi ko ko zata tambayesa ya hanata wannan jaririyar ko ita kad'ai yasoma samu a duniya ai zai mallaka mata bare yana da wani kwan a duniya, ahankali taji sautin muryarsa ta ratsa cikin dodon kunneta "Dan wannan kike hasarar hawayenki mukarama ?
ta kasa d'agowa haka hawaye yaki tsayuwa a idanunta.
alhj Mahmud ya numfasa yace "wannan jaririyar fa ditarki ce halak malak ,bata da wata uwa duk duniya daya wuceki ,ni Mahmud na mallaka miki ita halak malak daga yanzu ba diyata bace takice sai dai ziyara Wanda bazan hana hakan faruwa ba...
mukarama batasan lokacin data zube gabansa bisa gwiwowinta tana kuka mai gauraye da murmushin jin dadi ba "nagode yaya ,na gode Allah bar mana zumuncinmu, d'anuwa mai dadi, waye zai maka irin kyautar ban da d'anuwa mai zumunci irinka yaya?
"ki bar kuka haka mukarama babu abinda zan mallaka kice kina so naki baki shi, AYSHA diyarki ce har abada wani farinciki yakamata sakamakon sunan innarta dataji ya furta cikin murna tace "sunan innata yaya?
ya daga mata kai "sunan wa zansa mukarama?
"ai daga sunanta sai naki yakamata nasa, nasa nata sai kiyi adduar nan da kwana arba'in a samu mai sunanki... sukayi murmushi "yaya ka nufin daga arba'in zan zo na tafi da muwaddat?
ya d'aga kai "a'a yaya zan barta har sanda za'a yayeta sai nazo na d'auketa ..
alhj mahmud yace "wannan kuma ya rage naki ,kiyi duk yadda kike so daita diya dai taki ce, fatana dai ki bata karatu kamar yadda nabaki "karkaji komai yaya karatu sai tace tagaji dashi..
hajara dake kokari fitowa daga cikin bayi kunnuwanta suka jiyo mata tautaunawarsu gabanta yayi wani irin muguwar faduwa hakan yasa ta kasa fitowa wasu zafafan hawaye suka gangaro mata ta koma ta jingina bayanta da jikin bango bayi ....
Mmn sudais ce
[12/23, 5:19 PM] +234 808 651 9747: 💗💗💗💗💗💗
MUWADDAT
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
~NA~
*AYSHA A BAGUDO*
~DEDICATED TO~
_AUNTY SALAMATU AYYUBA_
_(UMMIN KADUNA )_
warning!!!
for the first time !!!! i will like to say," don't read this novel if you know, you are not married... ❌❌❌coz this book contains only for mature people , if you read it, is for your own risk ......
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
page 5
......mukarama cike da tsantsar murna da farinciki ta tashi ta fita daga d'akin ,tana jinta sakayo daita , bata da wani sauran damuwa, ishaq ta soma kira ta sheida masa irin kyautar da akayi musu ,shi ma muranar yayi sosai .