Part dinsa yawuce yayi wanka yasauya kayan jikinsa , zuwa farar shirt da wando threequater sai tashin qamshi kawai yakeyi
Laifin Boye Part 1 Complete Hausa Novel.txt · about 143 min read
Babu kowa cikin parlon sai TV dake kunne film din da ake haskawa na 'yan korea da kuma wayan Ayshan dake yashe kan kujera yatabbatar mai da ita ke kallon ta tashi
Hakan yasashi wucewa kai tsaye zuwa dining domin cin abnci , rabonsa da abnci tun safe koda yaje gdn momy fura kawai yasha kadan
Kulolin dake jera bisa dining din yashiga budewa , kular farko aroman faten Irish ne ya bugi hancinsa , second one din pepe soup din fish ne sai tashin kamshi yake
Kular karshe daya bude hadaddiyar jallop din cous cous ne sai karamin bowl mai daukeda hadin cos low
Faten ya zuba da pepe soup din sai ya zuba hadin zobon dayake mararin sha, ahnkl yake cin abncinsa yana santinsa sosai cikin zuciyansa
Aysha dayake tana off byn tacanza pad tafito , kai tsaye gaban mirrow ta wuce tasake duban kanta
Tana sanyene da wani damammen skin tight wando baki , sai mitsitsiyan top milk color dakadan rigan tsayinta ya rufe cibiyanta , gaba daya rabin kirjinta awaje yake
Gashinta wanda yasha gyara sai kyalli yake , ita da kanta tasan tayi kyau bakadan ba , side din gado ta duba ganin babu phone dinta agun
Yasata tuno yana falo tabaroshi ga kuma film dinta datake kallo hakan yasa ta nufi parlon kanta tsaye , batareda takawo shureim din nanan ba domin taga har time din daya saba shigo gdn ya wuce bataji motsin shigowansa ba
Kanta Tsaye inda ta hango phone dinta ta nufa domin so take takira umma sugaisa , duk yau basuyi wayaba
Tunda shureim yaji motsin rufo kofan datayi yasa shushu kallon side din, akan idanunsa Aysha ta fito
Tsura mata idanu yayi kyam yana kallon yadda jikinta ke motsawa , wani abu yaji ya tsirga masa tundaga tsakar kansa zuwa tafin kafansa
Yarasa dame zai fassara yanayin dayake ji cikin zuciyansa, aduk sanda zai daura idanunsa akanta cikin yanayin nan datake sanye da futinannun suturun nan sai ya tsinci zuciyansa cikin wani yanayi
Yakasa dauke idanunsa akanta har saida takarisa ta zauna sannan ya iya maida hnkln sa kan abnci , sai dai sam yakasa karisa cin abn kirki sai ruwan zobon dayake ta korawa ahnkl
Wayanta ta dauka tayi dialing number din umma, byn tayi kwance cikin kujeran sosai suke hiransu tana fadin ma umman tayi kewanta sosai
Harta kammala wayan ya shushu na sauraren duk abnd take fadi , jikinta ne yabata ana kallonta hakan yasata daga kai zuwa side din dining din
Karaf idanunsu yahade tayi saurin dauke nata , yayinda shureim din yataso byn ya aje cup din zobon daya kwankwade , sosai yaji hadin haryafi najiya qayatar dashi
Cikin parlon yakariso yasami kujera ya zauna byn yadauki remote ahannunusa,
Muryan Aysha ne yadaki kunninsa tana fadin"ya shushu sannu da dawowa tayi mgn batare data dubi fuskarsa ba"
Shiko daura idanunsa yayi akanta yana kallon kirjinta dayafi tsole masa ido , harwani lumshe idanunsa yayi yasake saukesu fes akanta , baidamu daya amsa sannunta ba itama bata saka ran amsawan nasaba
Canza channel din zuwa inda yakeso yayi , Aysha ta dubesa yadda yawani hade fuska abn ma saiyaso bata dariya amma ta maze
Kaman bazata tanka ba saikuma tasake dubansa tana fadin"plzz ya shushu kadan barni nakarisa kallon film dinnan kaji "
Yadda tayi mgn cikeda shagwaba yasa shureim din dubanta , yaji wannan shagwabar har cikin zuciyansa gaba daya qamshin ta dayake shaqa yagama cika hancinsa
Karfin hali yayi wajen watsa mata harara kafin ya furta "dayake nan kadaine parlon dake daukeda abn kallo ko? Wai meyasa yarinyar nan kika rainani ne "
Waro manyan idanunta tayi akansa saida ta tabbatar idanunsu sun hadu guri guda kafin tasake narke murya tana fadin"sorry ya shushu wlh baraini bane any way bari inkoma parlon can inkalla acan"
Tana mgn ne tareda mikewa byn ta dauki phone dinta , dole tagabanshi zata wuce hakan yasa shushun samata kafa donya kada ita yaga karyan juyamasa jiki datake
Baya tayi zata fadi aiko amaimakon takai kasa saiji yayi ta fado cikin jikinsa, da gangar kuma tayi sbd tana kallon lokacin dayasa mata kafa donta fadi
Kankamesa tayi tana fadin "wayyo ya shushu mena maka zaka kadani ? "
Kokarin tureta yake daga jikinsa amma sai tasake kankamesa, ga mamakinsa fuskanta yaji akan kirjinsa tana fadin"wow qamshin turarenka dadi ya shushu "
Yadda take goga fuskanta akan kirjinsane yasashi jin tamkar zai dauke numfashinsa, gaba daya Aysha ta haddasa masa wani bakon lamari aduka ilahirin jikinsa, gawani qamshinta daya sake kashe masa jiki
Gaba daya yakasa tureta daga jikinsa illah lumshe idanunsa dayayi , yana sauke wani numfashi ahnkl baitaba tsintan kansa cikin yanayin dayake ciki ayanzu ba
Ganin halin data jefashi ciki yasa Aysha kokarin tashi daga jikinsa , ga mamakinta hannu yasa yamaidata kirjinsa har zuwa lokacin idanu wansa alumshe suke
Da karfin tsiya Aysha ta kwace jikinta tana fadin"ya shushu film dina zanje inkarisa kalla tayi mgn ahnkl "
Bude idanunsa yayi yasauke akanta gaba daya bazai iya fassara yadda yakejin zuciyansa na kwadaitar dashi wani bakon lamari na daban akan Ayshan ba
Ya dauka akan Aneesa kadai zai iyajin irin abnd yakeji yana fisgansa , sbd ita yakeso ita yakeji acikin zuciyansa
Sai dai yarasa dalilin dayasa idn har zai daura idanunsa akan Ayshan cikin irin wannan yanayin shigan dake gigita zuciyansa
Saiyaji bakon lamarin nan na fisgansa yarasa meyasa take shaawan kunna wutar fitina cikin zuciyansa,
Yana kallo tasa kafa tabar gurin yakasa furta koda kalma gudane , illah komawa dayayi ya kwantar da kansa tareda lumshe idanunsa
Suranta kawai yake gani tabbas yasan ashekarunsa dole yana bukatan mace, amma baiyi zaton wannan yarinyar zata zame masa matsala gurin taso da abnd yake dannewa tsawon lokaci yana hakuriba
Dole yayi gaggawan auro Neesa domin da itakadai yake tunanin zai sauke duk wani Abu dake taso masa
Itako Aysha dariya tasaki alokacin datake kwanciya bisa sofa , tana hango yadda yawani sake rungumota jikinsa ,
Lumshe idanu tayi tanajin masifar kaunarsa nasake mamaye zuciyarta , dole tacigaba da gwada duk wata kissa dazai janyo hnkln shushun yafada tarkonta
Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編
*LAIFIN BOYE*
*_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱
Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳
*34*
**********
Alhaji na nifa yakamata kai tsaida mgn guda daya domin nagaji da gafara sa , nafadama kawuna yamatsa akan infito da mijin aure domin bazai jure ganin ina yawon kwararo ba
Nikaran kaina wannan rayuwan ta isheni kaikadai nafara sani namiji , sbd haka kaiyafi cancanta daka aureni
Wlh Allah my sugar ka kusayin nadaman sanina arayuwa , matukar bazaka amince kafito ayi wannan auren , mu cigaba da rayuwa karkashin ni'imar aure
Bawai kullum kadinga tatsar albarkatun jikina kana cikamin jaka da kudiba, ada kudin suke gabana adalilin inwadatu dasu nafara sallama budurcina agareka, ayanzu nasami abnd nake burin mallaka gd ne kadai baka mallaka min ba , kudi sutura motar hawa duk nasamu ta jikinka
Ayanzu aurene bukatata Alahji na aure nakeso , kuma kai kadai nakeda burin kazama mijina , miye aibuna dakake kaucewa aurena, snd kasanni tun awaje ko? Sbd bani da sauran kima da mutuncin dazanyi byn nashiga gdn ka amatsayin mata ko? Sbd alokaci bani da abnd xakayi rawar kafa akanshi ko?
Wani munafukin kuka tasaki byn tadaura kanta bisa kirjinsa , kuka takeyi sosai shikuma yana shafa byn ta ahnkali
Yake lallashinta "haba baby haba maryama haba maman yesu , kinfi kowa sanin bana kaunar jin kukanki wlh maryama ina kaunarki , kuma xan aureki ninayi miki wannan alqawarin
Kidaina asaran hawayenki nayi miki alkawarin wannan satin xangabatar ma kawu dakaina amatsayin wanda xai aureki , don haka dazaran anyi mgn zakiyi istibra'i kafin , byn kin tsarkaka dakaman 2 weeks sai ayi auren
Wani ajiyan zuciya tasauke gawani masifan sanyi daya ziyarci zuciyanta, shikenan xata cika burinta xata xama matan Alhaji shu'aib, xata fantama taji dadi arika kiranta da matan manya,
Cikin salon shaidanci take sarrafashi domin tanunamai jin dadin kalamansa a aikace, gaba daya tagama rikitashi cikin zafi -zafi yake maida matarnin duk wani sako datake aika masa , lokaci mai tsawo suka dauka suna faranta ran juna tamkar zai mayar da ita cikin jikinsa yakeji
Ya amince maryama tadabance tana bashi nutsuwa bakadan ba , dole ya aureta ya killaceta kodan biyan bukatansa , dakuma ganin asirinsa yarufu
Batabar farm house dinsa ba saida yacika mata jaka da kudi , masu yawan gske ta tafi tanamai jin wani nishadi cikin zuciya da gangar jikinta
**********
Yau yakama week end ne babu aiki don haka sai karfe 9am Aysha tagama shirya break fast bisa dining
Koda takoma bedroom wanka tafada ta kintsa jikinta , shiryawa tayi yau cikin riga da skat nawani red and black din material,
Rigan yayi pitting dinta Sosai hakan yaba kirjinta daman fitowa , kasancewar dinkin mai budaddiyar wuyace
Skat din dama tamkar a kugunta aka dinkashi yadda yai asalin fidda shape dinta , gashin kanta ta gyara tai masa kitso guda 2 jelan kitson yasauka kafadunta,
Sam bata fayason zama da dankwali ba tun umma na mita harta gaji , bare kuma yanzu da babu mai kwabawa kan hakan
Qamshinta gaba daya yacika dakin light make up ne afuskar tata , karamin cute lips dinta yasha janbaki
Agogo ta kalla har 10 tawuce hakan yasata fito domin cin abnci , koda ta isa dining din ruwan tea da fraid egg kawai tasha
Saita kora da pure youghout wanda sam babu sikari aciki , sai zuma data xuba aciki wannan hadin yariga yazame mata jiki shiyasa kullum fatarta ke kara kyau da fresh
Falo tadawo zuciyanta nacike da mamakin rashin fitowan ya shushu yin break fast kaman yadda ya saba, idn week end ne10 zata samesa adining yana karyawa , yau gashi harta fito tagama nata amma shiru har 11, zuciyanta ne yabata watakila yayi sammakon fita xuwa wani gurinne oho
Ahnkl ta mike domin xuwa part dinsa donta gyara kaman koda yaushe, sam su iyatu da marka iyakacinsu falukan ta zuwa bedrooms da kitchen xuwa dakin da aka ware musu nan suke gyarawa amma part din shushun xuwa nata bedroom din bata amince su gyaraba
Da falon tafara wanda sam babu wani datti saidan abnd ba'arasa data kawar , bedroom dinsa tasakai tana tura kofan tahango alamun mutum kudundune bisa bed
Bata kawo komiba cikin zuciyanta illah hutawa yakejin yi kenan yau , hakan yasa ta wuce bathroom din tawanke tsaf
Burners ta kunna tasaka turaruka masu qamshi ko'ina nadakin , bedroom din tasake komawa haryanxu yana nan yadda tabarshi
Bakin bed din tamatsa tanadan bugawa ahnkl , ganin baida alamun motsawa yasata yaye rufan fuskarsa
Tana kiran sunansa ahnkl shureim cikin wahalallan baccin dayake yaji ana kiran sunansa, gashi yanajin motsin buga gefan gadon da takeyi da hannu ahnkl
Hakan yasashi bude idanunsa yasauke akan Aysha , byn yashaki fitinannen qanshinta dake kashemai jiki
Murmushi tasakar masa tana fadin"ya shushu har 11 tawucefa naga baka fito kayi break ba , hope dai lfynka lau? "
Tayi mgn ne kanta akasa har lokacin kuma tana rankwafe ne kusa da kansa, hakan yasa kirjinta yasake fitowa waje dora idon da shushu xaiyi akanta kirjinta sune suka fara tsone idanunsa
Cikin sauri yamaida idanunsa yarufe kafin ya furta"Ayshat bani da lfy ne hadamin ruwa a bathroom insamu inyi wanka "
Cikin sauri tafara tafiya domin shiga bathroom din sai alokacin yasake bude ido yasauke akan bayanta , wayansa yadauka domin kiran Dr sudais yazo yadubasa , don kwana yayi da zazzabi ajikinsa gawani masifan ciwan mara dabaisan kona miyeba dake addabansa
Fitowa tayi tana dubansa take fadin "sannu ya shushu ga ruwan can tashi kashiga , bari akawo breakfast din nan ko? "
Inkuma akwai abnd kake bukatane sai imma peter mgn , tayi mgn tana duban fuskansa , daga ganin yanayinsa zakasan bashida lfy , wani tausayinsa takeji da soyayyar sa nakaruwa cikin zuciyanta
Shiko shushu ido yaxuba mata harta sa aya a mgn ta, murya can kasa ya furta" ki kawo abnd yayi inga wanda zan iyaci kafin nan kidan zauna koda sudais yakira kidaga wayan
Kice yasameni anan gd bani da lfy yakarisa mgn yana sakkowa daga bed din, kallo daya Aysha tai masa tadauke kai domin dagashi sai gajeran wando ,
Shigewa yayi yabarta tana kokarin kai hannu kan wayan sa kiran sudais nashigowa, hakan yasa tadauka suka gaisa, kafin tashaida masa cewan ya shushun ne baijin dadin jikinsa
Tana aje wayan ta mike tanufi main parlor domin kawo masa abnd zai karya dashi
Madaidai cin tray tadauka tahado komi akai ta nufi part dinsa akaro na 2 byn tabada ratam mintunan datasan zai iya kammala kintsa kansa kafin ta nufi dakin nasa
Bisa center table din dake tsakiyan falon sa ta aje tray din , tare da zama cikin daya daga kujerun dasukaima falon qawanya
Wayanta taketa faman dannawa yayinda zuciyanta naga tunanin komeke damun shushun oho
Ganin bashi da alamun fitowa yasata mikewa zuwa bedroom din nasa, akwance tasake hangosa cikin bargo hakan yasata matsawa da sauri tana masa sannu
Kafin tafurta "ga kayan break din can ya shushu afalo sannu kaji Allah yabaka lfy"
Idanunsa arufe suke ya amsa yana fadin"bazan iya fita faloba Aysha jiri nake gani kawomin nan kawai"
Badon tana kusadashi sosai bane tobama lallai taji meyake fadiba ,
Fita tayi domin dakko tray din takai masa bedroom din , ta shigo ta aje akasa tana fadin"gashi ya shushu "
Bude idanunsa yayi yasauke akanta baiyi mgn ba illah hannunsa daya mika mata yanadaga kwancen alamun ta taimaka masa yatashi
Sarai tagane miyake nufi amma saita basar ta tsaresa da idanunta , saida ya furta"help me Ayshat intashi plxx "
Sannan takai lallausan hannunta takama nashi yataso zaune , har lokacin kuma idanunsa nakan ta yana karema kirjinta kallo, yayinda yacigaba dajin wani irin feeling dake azalzalan zuciyansa akan Ayshat din
Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編
*LAIFIN BOYE*
*_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱
Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳
*35*
Zama yayi sosai idanunsa akanta gaba daya zazzabi yakeji sosai acikin jikinsa, yakan dade baiyi rashin lfy ba amma idn yataso saiyazo masa da zafi
Byn tasaki hannunsa ne ta isa inda ta aje tray din, tea tahada masa cikin cup tana fifitawa ahnkl domin ya huce yadda zai masa dadin sha
Dago kanta tayi domin ta tambayesa mezata xuba masa , karaf idanunsu yahade guri guda, murmushi tasauke masa tana fadin "ya shushu azuba Irish ne ko plantain source, "
Ahnkl ya furta"plaintain source is ok "
Hakan yasata zubawa a plate ta dauki cup din tea din , takarisa ta aje kusa dashi tana fadin gashi ya shushu
Baice komiba yadan fara kurban ruwan shayin yanacin plantain din ahnkl, wayansa dake kusadashi tafara ringing,
Ganin sunan Dr. Sudais ya sashi daga wayan , yana fadin"hello babah ka karisone ? Ok gatanan ai alryt bari ta fito "
Yana aje wayan yadubeta yana fadin"ga sudais can a parlor kishigo dashi plxx
Sannan wai meyasa bakisan rufe kankine kalli shigan dake jikinki , yanzu baki kunyan yaganki ahaka, yakarishe mgn yana sakin tsaki ahnkl"
Aysha ta furta "sorry ya shushu aigani nayi babu mai shigowa amma kayi hakury yanzu zan rufe kan nawa"
Juyawa tayi tafara tafiya yayinda yabita da ido , yana hango yadda mazaunanta ke juyawa , sosai yaji wani yatabi zuciyansa yanxu yarinyar nan ahaka zata fita sudais yana kallon suranta?
Hakan yasashi daga murya kadan yakira sunanta"Ayshat "
Cak ta tsaya tasaki handle din kofar dahar takama zata murda taji yarika sunanta
Juyawa tayi sukai 4 eyes da ya shushun kafin ya furta"kitabbatar kin rufe wannan jikin koke bakyajin kunyan kunyane ? "
Daga haka baisake mgn ba illah komawa dayayi ya lumshe idanunsa tamkar ba daga bakinsa mgn ya fito ba
Hakan yasa Aysha ficewa tana jinjina mgn sa "kirufe jikinki kike bakyajin kunyane"
Mekenan kardai shureim yafara jin kishinta aransa ne, wata zuciyanta ne ta kwabeta dafadin , no Aysha karma ki yaudari kanki domin bata yadda shushu zaiyi kishinki byn basonki yakeba
Yana da wacce yakeso kuma baka kishi sai akan abnd kakeso
Tawani corridor ta bulla zuwa second parlor dinta daga nan tawuce xuwa bedroom dinta, batare data biyo ta main parlor ba inda Dr sudais ke zaman jiran fitowanta
Gyale tadauka mai zubin kashka mai dan kauri wanda yarufe jikinta , ta yafa bisa kanta kafin tafito ta tadda Dr din zaune
Gaisawa sukayi cike da barkwanci yake fadin"amarya bakya laifi ina fata dai jikin mutumin dasauki ko , don ni ina tsoran ciwan shushu sam bayison shan magani "
Murmushi kawai Ayshat tayi batare data iya cewa komiba , domin batama san hakikanin ciwan dayake ba itadai yasanar da ita bayida lfy kawai
A bedroom din shushun suka samesa ido lumshe kaman yadda tafita tabarsa, ja tayi ta tsaya tana danna phone din dake hannunta , kunnuwanta nasauraren mgn da Dr sudais keyi da shushun
Taba jikin shushun yayi yaji da zafi rau hakan yasa shi fadin"gsky akwai zazzabi sosai ajikinka shushu
Yana mgn ne yana taba har wuyansa xuwa kansa , "
Shureim wanda ya bude idanunsa sosai akan Dr sudais din yake fadin"niba zazzabin yafi damuna ba illah ciwan da marata keyi sudais "
Sudais ne yakai dubansa ga Aysha yana fadin"madam plxx samo ruwa a karamin roba da karamin towel , kidan zo ki matsa masa jikinsa domin zazzabin yasauka
Inaga sai munwuce hospital yadan sha drip da allurai "
Jinjina mgn da yafito bakin Dr sudais din Ayshan tayi , ta matsa masa jiki taya kenan waiko sudais yasan irin zaman dasuke da shushun? "
Danne mamakinta tayi data tuna shifa shushu nunamusu yake suna zaman tamkar yadda kowasu ma'aurata keyi ne
Jiki asanyaye ta fice xuwa bathroom din sa tana jinjina yadda za'ayi wannan goge jiki
Bata dauki lokaciba tadawo daukeda ruwa da karamin towel din , ta aje bisa gadon tana duban Dr sudais take fadin "ya sudais ga ruwan "
Tashi yayiyana fadin kai babah ai cire rigan xakayi ko
Shidai shushu ido kawai yazubama Aysha wacce taki yadda sam suhada idanu dashi , cire rigan jikinsa yayi yakoma ya kwanta batare da yace uffanba
Batada zabin daya wuce zama tafara aikinta , ahnkl take tsoma towel din cikin ruwa tana matsa jikinsa
Lumshe idanunsa yayi tsam yayinda yakejin yadda ta goge masa jiki ahnkl, komi nata anatse take yinsa kenan zuciyansa take fadi masa
Har tagama bai bude idanunsa ba saida yaji karan bude kofa alamun tafita , sannan ya dubi Dr sudais yana fadin"kainifa babu inda zan iya zuwa idn zakazo kasamin drip anan toh , sannan nayi complain ciwan mara bakace komiba "
Dubashi sosai sudais yayi yana masa tambayoyin yadda yakejin ciwan maran namasa
Abayanin da shushun yaimasa ne yagane harda ciwan sha'awa kedamunsa , hakan yasa yadaure fuska yana fadin "kai guy dinnan amma kacika dan rainin hnkl
Kada ka karamin complain akan ciwan da maranka keyi domin kafini sanin inda zaka sami maganinsa, amma wannan shegen girman kan yahanaka ko? "
Baki sake shureim ke duban sudais domin tsakaninsa da Allah baigane inda maganan Dr sudais din yadosaba
Hakan yasashi bata fuska yana fadin"matsalata dakai kenan wlh wulakanci kaga idn bazaka bani kulawaba, kadaukeni ka kaini hospital din
Nasan maganin matsalata ne zan nemeka? "
Murmushi sudais yayi yana fadin"kaga shushu easy mana aiyanzu zan fahimtar dakai komi
Ciwan mara dakakeji zallan sha'awace kedawainiya dakai , don haka saika nemi matarka tabaka maganin matsalanka
Saida yadanyi dariya kafin yacigaba , nifa wlh shureim mamaki kakebani dama tsayin weeks dinnan kallonta kakeyi kaman hoto ,
Byn kasan as ur age dole kabukaci mace shushu , mussamman ayanzu da kake tare da macen data mallaki komi
Kasani cewa shi sha'awa baruwansa dawai sai kana jin son mutum sannan zaka jisa , shawara daya ne kanemi matarka kabiya bukata mallam
Idn kuma sai gimbiyar taka tazone zaka sauke komi akanta to , saika shirya jinyan ciwan mara harta zodin "
Sosai maganganun sudais ke ratsa kunnuwan shushun, tabbas ya amince da mgn sa domin sam ada bayajin irin abnd yakeji
Sai zuwan Aysha aduk
lokacin daxai daura idanunsa akan suranta , to sai ya tsinci kansa cikin yanayi nadaban
Wani karamin tsaki yasauke yana fadin"kaga mallam nikarka janyo min raini idn zaka bani magani insha kabani sha'awan yakama kansa "
Me Dr sudais zaiyi inba dariyaba yasani sarai xaa yi haka , domin shushu yacika kafiya wani tunani yayi tayadda zai jefi tsuntsu biyu da dutse daya, zaiyi anfani da wannan daman domin saukewa shushun girmankan abnd kedamunsa
Hakan yasashi tsaida dariyan nasa yana fadin "calm down my frnd karka damu zakasa sami magani kaji "
Yanzu dai bari inje inhado allurai da drip sai asa maka anan , tunda bazaka bini hospital ba
Itadai Aysha tunda tasamu ta sulale taiwa je , kai tsaye parlor tayi zaman ta sai dai gaba daya hnkln ta nakan shushun ta
Fitowan Dr sudais ne yasata dubansa tana fadin"harka fito ya sudais? "
Murmushi yasake mata yana fadin "eh amaryan shushu xanje indawo yanzu , yau dai jinya yasameki kinsan mutumin rigimamme ne idn yana ciwo"
Itadai murmushi kawai tai masa yafice abnsa, wayan yusrah takira tana sanar da ita ya shushu fa baijin dadin jikinsa
Koda suka gama wayan ba'adauki tsawon 15minute ba kiran momy yashigo wayan Aysha, Aysha naganin kiran tasan yusy tafesama momyn mgn rashin lfyn shureim dinne
Daga wayan tayi suka gaisa da momy tana tambayanta jikin shushun, jin yadda momy tarude yasa Aysha kwantar mata da hnkl da fadin
"Momy karkidamu wlh jikin nasa dasauki sosai yanxuma ya sudais yafita zaidawo yasa masa drip ne"
Saida momy ta jaddada mata ta kula dashi plxx, suna bisa hanya itada yusrah xuwa anjima, sannan sukai sallama Aysha na jinjina irin son da akema shushun
Koda sudais yadawo allurai yai masa yasa masa drip, hakan yasa shushun samin bacci byn sudais din yatafi ,
Kafin ya tafi Saida yashaidama Ayshat din dazaran drip din yakusa karewa saita kirashi, akwai maganin dazashi nemowa ne kafin shushun yatashi tunda yasami bacci yanxu
Aysha ta dade tsaye tana duban fuskan shushun dake bacci , tanajin yadda sabon sonsa kesauka cikin zuciyanta
Daga bisani ta fice domin daura masa launch wanda tasan xaiji dadin sa idn yatashi,
Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編
*LAIFIN BOYE*
*_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱
Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳
*37*
Aysha sam tunda su momy suka tafi bata sake tunanin komawa part din shushun ba , ganin yaji karfin jikinsa raki da shagwabane ke dawainiya dashi ayanxu
Kwanciyanta tayi a main parlo tana karanta wani novel na TAKORY mai suna AMANATA sam bata gajiya da karatun littafin nan, soyayyan Aliyu da muhaseen namatukar birgeta
Marka ta kwadawa kira yarinyar tafito cikeda nutsuwa , tana fadin "Anty gani"
Aysha tadubeta tana fadin" maza jeki bufe frige ki bani fresh milk, "
Tafiya tayi takawo mata ta aje takoma dakinsu , wanda babu abnd baa sa musu shiba , sam inbata nemesu bane suna can suna kallo kowani abn
Sai kusan 6 ta nufi kitchen peter taba umurni ya gasa musu kaza , gashin chicken baze one , cikin girmama mata yake fadin "yes ma angama "
Karamin kitchen dinta ta nufa tafara kwabin alkubus , cikin mintuna kadan tagama tabarshi yatashi
Zuwa 7 na yamma Aysha ta kammala komi alkubus din yayi mata kyau sosai, ga miyan ganye dayaji zallan tsokar kaza da kayan ciki
Lemun coconut tahada sai tadama fura da coconut , ta juye a jug tajefa ice hada komi tayi a babban tray ta aje adining byn ta dibi nata a plate tanufi bedroom
Saida tagama ci tayi nak ana kiran magrib ta shiga bathroom wanka tasakeyi , itasam idn tana mp bata gajiya dayin wanka da saka turaruka masu mugun qamshi
Koda ta fito shirin bacci gaba daya kawai tayanke shawaran yi , hakan yasata sanya wata Riga da wando marasa nauyi , wandon yanada dan kaury sai rigan wacce take tamkar vest ce abude wuyanta yake sosai
Hakan yasa kirjinta yake awaje wanda ko bra bata sakaba domin bata kwanciya da ita ajikinta , mussamman yanzu datake mp kirjin sun kara ciki suna mata nauyi
Sosai tashafe jikin da turaruka masu azabar qamshi kafin tadauki veil tarufe kanta xuwa kirjinta ta nufi parlor
Sai da akayi sallan isha'i guraren 8:30pm tayanke shawaran daukan abncinsa ta nufi part dinsa dashi
Koda ta shiga babu ya shushun a bedroom din ba , hakan yasata aje abncin ta juya domin komawa, dai-dai lokacin yafito daga bathroom dinsa
Hakan yasata komawa da baya ta tsaya kallo daya tai masa tadauke kai , ganin dagashi sai towel daure a kugunsa sai karami akansa yana goge sumansa
Ahnkl ta furta"sannu ya shushu ya jikin ga abnci nan nakawo "
Sam kanta akasa take mgn bata yadda sam tadago ta dubesa ba , shiko shushu tunda ya fito yadaura ido akanta, yake karema shigan datayi kallo
Jin shiru baida niyyan cewa komi tanufi kofa xata fice , harta kusa bakin kofan tajiyosa yana fadin"kizo ki kwashe abncin idn bazaki tsaya kixuba kibani naciba "
Cak ta tsaya tana juya kalamansa waiko ya shushu yana sukuni , yanzu dinma itace zata ciyar dashi , ahnkl tadawo tazauna bisa bakin gadon sa
Har kuma lokacin bata kuma duban side din dayake ba , shiko riga kawai yasaka da wando tree quater, ya fesa turare sam baya anfani da hannun da aka cire masa drip tsabagen raki
Juyowansa zuwa bed din yazauna yayi daidai da kiran wayansa da akayi,
Tundaga yanayin ring din yasan pretty dinsace , sai da yakishingida da jikin makeken bed din nasa kafin ya kashe kiran yasake dialing yakirata
Sosai yake zuba mata shagwaba shi adole ga patient , kalamai na soyayya masu tsananin kwantar da zuciya Aneesa ke gayamasa, shikuma gogan duk ya birkice mata , yana fadin mata manyan kalamai sun kusa shafe fiyeda 30 minute suna waya kafin ya aje
Ya maida dubansa ga Aysha wacce gaba daya mood dinta yasauya, sai faman wasa da xoben ta takeyi , itakadai tasan yadda zuciyanta ke mata zafi da kuna
Gawani masifan kishinsa dake turnuke zuciyanta , meyasa ya shushu ke sha'awan yin waya da budurwansa agabanta ne , meyasa yasan zasuyi waya zai tsaida ita tuni taji wasu zafafan hawaye na neman cika idanunta
Saida tayi matukar kokary kafin ta iya maidasu domin bata fatan yagano logonta, daidai sam bata fatan kallonsa domin hattashi kansa haushinsa takeji
Muryansa ta jiyo yana fadin"Ayshat lfy kinyi shiru azaune ko ba kiji nagama wayan bane? "
Taji yadda yakirayi sunanta har cikin kwakwalwanta , har saida taruntse idanunta ta bude kafin tamike jiki asanyaye tanufi inda ta aje abncin
Alkubus din tasaka guda 2 saita xuba miyan , gefe guda kuma rabin kazace da peter ya gasa Sai tashin qamshi take
Lemun 5alive ta tsiyaya cikin cup ta dauka ta nufi bed din , akudashi ta aje plate din kafin tazauna ahnkl takai dubanta garesa
Ganin yadda ya tsura mata idanu yasata tsarguwa , kallon kanta tayi sai alokacin ta lura veil din data rufa yadan yaye , kirjinta ya bayyana awaje sosai taji matsananciyan kunya yarufeta
Ahnkl takai hannu tagyara zaman gyalen yarufe kafadunta gaba daya, kafin takai hannu tadauki plate din tana kokarin kai abncin bakinsa take dubansa
Haryanzu idanunsa nakanta sai dai wannan karon tarasa dalilin dayasa yawani hade fuska , bude bakin yayi tana bashi yanaci har ya kammala yasha drink din
Ledan drugs dinsa dake kan bedside drawer yai mata nuni dashi , hannu ta mika tadakko tashiga balle masa yanasha
Guda dayan dayake tal cikin magungunan ya nunamata , ta balle tabashi duk wannan shan maganin da akeyi da ruwan juice take kora masa domin sam bai iya hadiyan magani da ruwaba
Saida ya gama tas sannan ta mike tana dauke plate din , sam baici kazan ba sai cewa yayi tahada da furan sai zuwa anjima zaici
Hakan yasata kai jug din furan zuwa cikin frige din dake dakin nasa, ta kwashe sauran kayan zuwa kitchen aranta tana fadin taga maibashi anjiman ai kinibabbe , ko kuma yakira wacce yake kirarin ita yakeso ta ciyar dashi
Harta kai kayan kitchen ta aje tadawo falo bata daina jin zafin wayan da yayi da Neesa ba ,
Littafinta tadauka tacigaba da karantawa kozata kory tunanin dake nema ya addabi zuciyanta ,
Akullum tana sake tausayin kanta da tazama cikin wanda soyayya batamusu adalciba , taxama cikin masu soyayyar son maso wani wanda bahaushe ke kira da koshin wahala
Saidai bata fidda tsammanin samin gurbi axuciyan shushun ba ,tunda kullum addu'anta kenan dare darana Allah yasanya soyayyanta cikin zuciyansa yasota fiye da yadda take sonsa
Toko addu'an takarbo ko zata karbu nan gaba kadan ? Inji Dansabo lol
Karfe 11pm nadare shushune ke kwance bisa bed dinsa , sai dai gaba daya yana cikin wata fitina na tsananin bukatar kasancewa da mace , banda gilmawan surar Aysha babu abnd kemasa yawo azuciyansa , barinma yadda yaga kirjinta muraran dazu , duk yadda yarintse ido suyake gani kawai ga wani azaban da daurewa da mararsa tayi guri guda
Idanunsa sun canza launi gaba daya zuwa ja , abnd dayakeji karuwa yakeyi gashi zuciyar sa na kwadaitar dashi yajega Ayshan kawai domin samin natsuwansa
Sai ayanxu maganan sudais kedawo masa "kasani shureim ita sha'awa baruwanta dasai kana son mutum "
Rintse idanunsa yayi har hawaye nafita acikinsu , tabbas sha'awan Aysha kenema ya halakashi
Zunbur ya mike yana tafiya a duke sbd yadda yakejin marasan namasa ciwo , da kyar yakai kansa zuwa bedroom dinta
Cikin sa'a kofar abude take kasancewar sam bata rufewa don tasan babu mai shigo mata daki
Koda yasanya kai ciki wani sanyi da azababben qamshine yadaki hancinsa , laluba makunnin fitilar yayi ya kunna haskene ya gauraye dakin
Can ya hangota tayi dai-dai bisa gado baccinta take sadidan
Sauke idanunsa yayi akan kirjinta wanda suke awaje sosai , cikin sauri yayi light off tanufi kan gadon sbd yadda yakeji zuciyansa na ingizashi
Ahnkl yahaye tareda kai hannunsa dahar rawa yake ya janyota gaba daya zuwa jikinsa
Wannan shafin gabaki dayansa sadaukarwace ga kungiyarmu ta haske writers , Allah yasake hada kawunan mu ya kara mana baseera ameen
Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編
*LAIFIN BOYE*
*_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱
Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳
*38*
Aysha da tayi nisa cikin baccinta taji alamun ana shafa jikinta, atunanin ta mafarki takeyi sai dai yadda taji ana kokarin rabata da rigan jikinta ne yasata saurin bude idanunta
Haske bedside lamp ne ya bata daman ganin mutum kwance tana rungume jikinsa, cikin tsananin razana tabude baki zata tsala ihu , tana kokarin kwace jikinta
Jitayi ya daura bakinsa cikin nata tareda sake rukunkumeta , tamkar zai maidata cikin jikinsa da kyar ya iya sakin bakinta jin yadda yakejin bugun kirjinta
Ahnkl yakai bakinsa kunninta yana fadin "calm down esha nine shureim ne "
Aijin hakan yasa Aysha fashewa dawani kuka wanda shushun kejin zuban hawayen nasauka bisa kirjinsa, sake kwakumeta yayi , duk iya yadda take kokarin kwatan kanta takasa
Cikin take fadin "ya shushu meya kawoka dakina plxx kasakeni ka koma dakinka, kamance nice qanwarka Aysha wacce bakaso ? Kodai kayi mafarki da Aneesa ce ya shushu kabude idanunka da kyau ninefa , mekake nema daga gareni ?
Aysha na mgn ne cikin karyewan zuciya da tsananin tsoran yanayin dataga shushun aciki ,
Wayanta takai hannu tana laluba cikin sa'a ta dauka , cikin rawan hannu ta kunna flashlight din wayar, haske yawadaci dakin yanayin dataga shushun aciki yasata sake shiga matsanancin tsoro
Idanunsa sunyi jaa gaba daya kokarin rabata da kayan jikinta yakeyi kota wani hali,
Cikin sa'a yayi kokarin cire rigan yadda ya damki na shanunta ne yasata fashemai da kuka , jikinta da kirjinta narawa cikin firgici take fadin " plxx stop it ya shushu wai kana haukane ?
Da karfi tayi mgn cikin hargowa hakan yasa shureim sake damketa ajikinsa , cikin muryansa daya koma can kasa yake fadin
"Aysha plxx help nazo in amsa hakkina na aurene, kitaimakamin qanwanta wlh idn bansami biyan bukatata adaren nan ba mutuwa zanyi , yakai karshen mgn yana sake cusa kansa akirjinta
Qamshinta yake sake shaka wanda kesake jefashi cikin shauki , "
Jin ya ambaci kalmar mutuwa yasa jikin Aysha yasake daukan rawa , zuciyanta na wani bugawa da karfi tanason shureim tana tsananin kaunarsa , bazata iya bari ya mutu asanadiyan taha nashi kanta ba
Sai dai ta yaya? Tunda tana cikin Mp dinta ne , kwantar da kanta tayi akirjinsa tana kuka yayinda shikuma ya shushun yasami daman sarrafa kirjinta , gaba daya ya birkice ya fita hayyacinsa
Duk wani abu dazaiji dadi shiyake da jikinta , yayinda Aysha banda kuka babu abnd takeyi gani takeyi datayi yunkurin hanashi zai iya mutuwa kaman yanda ya ambata ,
Yayi nisa cikin aikawa dukkanin jikinta da zafafan sakonninsa, wanda take amsan su ga ilahirin gabobin jikinta , yayinda zuciyanta yacigaba da kidan lugude tamkar kirjinta zai rabe gd biyu
Sbd yadda sakwannin nasa ke zuwa mata cikin zafy-zafy , akuma lokacin da bata taba expecting ba
Hannu yakai yana kokarin rabata da wandon dake jikinta , hakan yasata saurin dawowa hayyacinta , rike hannunsa tayi gam tana fadin"ya shushu karifamin asiri wlh bani da tsarki plxx kabarni haka ya shureim tsoro nakeji wlh tsoro nakeji ya shushu karka aikata haramci
Sosai take kuka yayinda shikuwa kaman ana ingizashi haka yakejin zuciyansa , burinsa yakaiga isa asalin babbar headquater din , sai dai mgn da Aysha tayi nacewan bata cikin tsarki yasashi jin tamkar ta dauki guduma ne tabuga masa aka
Wani bacin raine yaziyarci zuciyansa gashi ya gama kunnuwa da masifan sha'awan son kasancewa da ita , tunda yafara wasa da albarkatun jikinsa yakejin idn baisami biyan bukata kila mutuwa zaiyi
Kokarin rabata da dogon wandon yake cikin nuna karfi , duk iya yadda tayi kokarin hanashi takasa , gaba daya ya birkice mata ya juye mata yakoma mata tamkar wani mayuwancin zakin dake farautan abnci
Mirginawa tayi gefe guda ta dunkule tana kuka wiwi, mirginowa yayi tareda kai mata tsafka yana fadin"Aysha kitaimakeni nabiya bukatata wlh idn banyiba zan iya mutuwa ko sokike namutu ko nafita na nemi matan waje, van taba shiga matsananciyar sha'awa ba irin na yau plxx help me karki barni namutu babyna ,
Hhhhh hardasu fadin baby lallai su shushu na anga ababen more rayuwa anrikice, anya shushu bayana kallon Ayshan takoma masa abar kaunarsa Aneesa bane? inji Dansabo lol
Aysha wacce jikinta ke cigaba da mazari cikin sarkewan murya take fadin , "ya shushu wlh banida tsarki plxx karka kusanceni ahaka , bazaka mutuba ya shushu kai komi na amince amma karkace zaka kusanceni sai nayi tsarki plxx.... ,
Takai karshen mgn cikin rawar murya , sam shureim baiyarda da itaba har Saida yagani da idonsa bata cikin tsarki sannan yasaduda
Ya koma wasanni da ita yana koyar da ita tamaida masa martani ,duk abnd yai mata shitake masa duk wani abu dayasan zaisashi yasami gamsuwa shiyake yi awannan dare
Da taimakon hadin kan Ayshan shushu yasami gamsuwa ta hanyar wasanni masu zafi , alokacin dayaji ya gamsu saida Aysha ta tsorata da irin rikon dayai mata cikin kirjinsa
Sosai yamatse ta cikin kirjinsa yana sauke wani irin numfarfashi, gumi ke keto masa ta ko'ina duk da sanyin air-condition daya cika dakin
Lakwas tayi tana sauraren yadda numfashin su ke haduwa Dana juna, har kuma zuwa lokacin hawaye bai daina xuba a idanunta ba
Wannan karon bahawayen tsoran abnd yashiga tsakaninsu takeba, tana hawayene natausayin kanta domin ayanxu zuciyanta tagama sanar da ita
Ya shushun yafada tarkon sha'awarta ce , sha'awarta yakeyi baso ba wace irin fitinace ke tunkarota
Ace mutumin datake mutuwar so arayuwanta memakon yakamu da soyayyarta sai sha'awan ta , tayima Allah godia datake off dayanzu ya rabata da budurcinta , tagama sawa zuciyanta cewa bazata taba bashi kanta ba , saita fara hango zallan soyayyanta a idanunsa tukuna
Saitayi yunkurin kwace kanta daga jikinsa saitaji yasake maida ita kirjinsa , ahaka tahakura suka kwanta tana manne akirjinsa
Ta dade tana juya lamarin cikin zuciyanta , tamkar amafarki take ganin komi lallai tayarda sha'awa muguwar abace , yadda taga shushun ya susuce yana mata magiyan tabashi kanta abn yaimatukar bata tsoro
Da tunani fal cikin zuciyanta bacci yai nasaran sace ta bisa kirjin ya shushun nata
Washegary da asuba itace tafara zare jikinta tayi toilet , byn ta maida kayanta da shushu yai fatali dasu adaren jiya , abnd yafaru a daren jiyan yashiga dawo mata 1 by 1
Koda ta fito bata samesa adakin ba hakan bakaramin dadi yaiwa Aysha ba , cikin sauri tanufa kofarta ta kulle gado takoma ta kwanta , byn tayi azkar dinta na safe da addu'o'inta data saba
Sam bata farka ba sai 11 hakan yasata fadawa wanka ta kintsa jikinta , sai dai saita sami kanta da kasa fita byn gama kintsa kanta datayi
Sam batayi karanbanin yin wata kwalliya sosai ba illah powder da lips stick kadai data shafa, saidai fitinannun humras da perfumes datayi anfani dasu masu azaban qamshi
Riga da wanda na pakistani tasaka dark pink anyi adon flawers da ligt green sai kyalli gaban kirjinta yake , da adon stones masu shining rigan yakamata tam daga kirji
Bakaramin kyau tayiba kaman ba indiya haka tafito cikin kayan , gashinta dayasha gyara sai daukan ido yake yana fidda qamshi
Karamin veil tarufa wanda iya gashinta xuwa wuyanta kadai yarufa , tasaka slipers dinta samfurin viny akafanta
Sanin cewa shidinfa wai patient ne tasani bazai taba fita ba kuma sunday ne ranan, yasata yin kundun bala tafice
Dining tanufa wanda taga komi aje da alama Peter yaga shiru bata fito bane yayi komi ya aje a dining din, bude kulas din tashigayi babu alamun an diba komi
Hakan yatabbatar mata da ya shushun bai karya ba kenan shima , still tayi tana tunanin yadda xata tunkary part dinsa takai masa abncin
***********
Alhaji Adam.....
Wannan shafin kacokan dinsa na sadaukar dashi ne gareki qawar arxiki *_RUWAIDA* *SALISU_ _ALIYU_* kiyi yadda kikaga dama da wannan page din nakine kyauta 棣冩啠棣冨編
Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編
*LAIFIN BOYE*
*_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱
Writing by Ayshat Dansabo Lemu 棣冩瀳
*39*
Alhaji Adam ne ke kaikawo cikin dakin hutawansa dake farmhouse dinsa, line din Afrah yaketa kira taki tayi receiving call din
Rabonshi da ita 3 weeks kenan tayi masa text cewa zatayi tafiya , jiya abokinsa Alhaji bawa kesanar dashi yayi tozali da ita a Sheraton hotel itada wani guy
Hakan yatashi hnkl Alhaji Adam din domin yana tsananin kishin Afrah , shizata yaudara taci amanarsa ? Abnd yake nanatawa cikin zuciyansa kenan yana kara dialing number dinta harkuma zuwa lokacin bata daga wayansa ba
Kiran da yayi nakarshene wayan na dabda tsinkewa ta daga , tana sanar dashi yabata 1 hour kacal zata samesa afarm house din
Ajiyan zuciya yasauke kafin yakatse wayan yana ayyana wulakncin dazai mata idn harya tabbatar da abnd ake fada mishi akanta gsky ne
Asabuwar motarta dal da sabon saurayinta murad kanty yamallaka mata byn dawowansu kasar Paris ta iso farm house din Alhaji Adam din
Murad kanty yaron wani senator ne anan Abuja, wanda yamato akan Afrah 1 week da haduwansu ya bukaci tayi masa rakiya zuwa kasar paris din domin yahuta da ita sosai , murad kanty tantirin manemin matane daya maida neman mata tamkar ruwan shansa,
Gayen da yake yadda yakeso da naira yariga yasangarce kasancewansa tilon d'a da mahaifinsa senator kanty yasangarta sa
Tunda ya yayi tarayya da Afrah yasake macewa akanta , ayanx u shitake yayi takeji zata iya juyawa kowa baya tarungumi murad wanda yaimata alqawarin aurenta nan ba da jimawa ba
Sanye take cikin wasu rigada skat wanda suka fitar da suratan , sai dai tayi kyau matuka laces din ya haskata ,babu komi akanta inka dauke mitsitsin veil din data rufe kitson dake kanta , wanda yasauka har gadon bayanta , kasancewarta mai yalwan suma na asalin fulani
Cikin takunta mai daukan hnkl ta tura kofar dakin data san Alhajin nata naciki, qamshinta yafara sanar dashi shigowanta cikin dakin
Kwance yake bisa makeken Turkish bed din dake bedroom din nasa , ahnkl ta aje hand bag dinta tana jifansa da murmushi , yayinda yai asalin daure fuskansa yana karemata kallo , sosai yafahimci yadda tasake cika fatarta tasake gogewa ga azaban qamshinta daya cika hancinsa
Babu kunya bare tsoran Allah takai hannu ta rungumesa tana fadin"i miss u Alahji na kayi hakury nasan nayi hurting dinka alot , sory plxx takai karshen mgn tana kokarin hade bakinsu guri guda "
Bakaramin karfin hali yayi gurin iya tureta daga jikinsa , yana nunata da yatsansa yake fadin "dakata karamar kilaki ke harkinyi wayau abariki kinyi rikan dazaki ci amanata byn na yadda dake , kokin mance mgn aurenki nakeson yi harni zaki tsara kice kinyi tafiya zuwa yobe ashe kinbi wani dan iskane kufinta yawan shakawata kasar Paris
Afrah karki maidani wani sakarai mana duk wani movement dinki atafin hannuna yake , don haka inaso kisanar dani waye wannan yaron dake neman saki kijuyamin baya?
Yakai karshen mgn yana huci "
Ga mamakinsa wata iriyar dariya afrah Afrah takwashe dashi, kafin tamaida hannuwanta kan kafadunsa tana shafashi ahnkl take fadin"easy mana Alahji na wannan irin hasala haka , uhmmn bakowa bane gayen daya saye zuciyata ayanzu illah murad kanty
Yaro ga sanata kanty basaina yi dogon bayani wajen sanar dakai wayeshi ba , domin nasani duk mutananku ne su wanda kuka dade kuna basu ababen more rayuwa suna biyanku da kwangiloli masu tsoka ba
Adah nasoka naso aurenka Alahji na sai dai daga sanda nayi tarayya da tilon danka nasan aure ya haramta tsakanin nida kai
Tsura mata ido Alhaji Adam yayi zuciyansa na bugawa dakarfin gske tilon dansa wakenan ?
Mgn da Afrah tayine yasake jefashi cikin tsananin tashin hnkl , zufa yashiga keto masa ta ko'ina , jiyayi tana fadin ina nufin yaronka salman
Nan takwashe komi tasanar dashi tun daga haduwansu da salman har daukanta da yayi yakaita guess house dinsa , bata boyemai komi ba takarishe mgn tana fadin
"Kakoga dole murabu domin babu zancen aure tsakanina dakai bayan na kwanta da dan cikinka kasanni shima yasanni amatsayin 'ya mace ,
Ayanxu murad nakeso shinake da burin mallaka , don haka gara muyi rabuwan mutunci sugar na , zan iya baka kaina nayau kadai muyi bankwana idn hakan zai faranta ranka "
Idanun Alhaji Adam sun kada sunyi jajir yake watsa mata wani matsiyacin kallo, yana fadin"kin cika butulu kin gama zama karya tunkiya fazaki bi d'a kibi ubansa kinci amanata Afrah , kin cutar da zuciyata data kamu da tsananin kaunarki , ayau kinsake sawa natsani bariki natsani 'ya'yayen cikinta , tirda halinki kiyi gaggawa ficewa kibani guri muguwa azzaluma
Muryansa narawa yayi mgn domin shikadai yasan yadda zuciyansa kemasa kuna , dama kallonsa kawai salman keyi yarigada yagama sanin sirrinsa , tabbas Afrah ta cucesa tagama dashi
Wata dariya tasake saki tana fadin"calm down Alahji na hakury zakayi yaronka salman shiya zamo katanga daya raba tsakaninmu domin kona cigaba da zaman dadiro dakai har abada bazamu iya auren junaba ,
Don haka ina maka fatan samin wacce tafini komai an last plx an plxx adaure asan angirma kodan darajan 'ya'ya , ayi aurene adaina bibiyan nabanxa
Nabarka lfy Alahji na takare mgn tana saba hakan ta tafice tabar Alahji Adam zuciyansa tamkar ta faso kirjinsa haka yakeji "
Maganganunta sun shigesa hakumayi na daman tarayya da ita dayayi abaya , yanzu dawani ido zai cigaba da kallon salman har ya kwaba masa kaman yadda yasaba akan jarabar neman matan dayake , bayan yaron yadade da sanin tsakaninsa dashi duk kanwar jace?
Baisan sanda hawaye masu zafi suka sauka daga idanunsa ba, karo na 2 kenan dayaji nadama tasake kamashi akan LAIFIN BOYE dasuke aikatawa shida amininsa tun byn kamasu da shushu yayi , wannan shi huasawa ke kira da dara taci gd
Idanunsa ya lumshe yana tunanin yadda zai daura ido akan salman , yazama dole su tuba su sake aure don daina aikata wadannan LAIFUKAN BOYE dasuke kaman yadda amininsa ya yanke shawaran auren farkansa maryama , shima yazama dolen yasami yarinyar dazai aura
Da wannan shawaran ya yanke zuwa yasami Alahji shu'aib domin sanar dashi yadda suka kwashe da Afrah
***********
Aysha tajima tana saka da warwaran yadda xata doshi part din shushu domin kai masa break fast dinsa, daga karshe tayi shahadan daukan tray din kirjinta nabuga ta nufi part din nasa
Babu motsin kowa afalon kaman yadda tayi zato , hakan yasata kutsawa bedroom din nasa tana tura kofan bakinta dauke da sallama
Can tahangosa gaban mirrow yana fesa turare , da alama fitowansa wanka kenan yashirya kansa cikin kanaman kaya , rigar gray sai wandon bakin jeans bakaramin kyau taga yayi mata cikin shiganba
Dauke kanta tayi daga dubansa ta isa ta aje tray din abncin , daga inda take tsugune take fadin "ya shushu gud morning ga break fast nan nakawo "
Bai tankamata ba illah karisowa da yayi yazauna bisa bed yana karemata kallo yadda ta sunkuyar dakai sam taki yadda suhada idanu
Tashi kibani guri idn bazaki zubamin abncin ba , kinwani sunkuyar dakai kaman munafuka
Kada kiyi tunanin wai abnd yashiga tsakanina dake adaren jiya kona fara sonki ne, no kawai tsabar sha'awarki ce taimin yawa Aysha , don haka kar wannan yasa kifara tunanin kokin fara samin gurbine cikin zuciyata , laluran sha'awa ita takaini gareki adaren jiya "
"Enough ya shushu ya isa hakanan basai kullum kadinga repeating kanka cewa bakasona ba , i know baka kaunata nasan hakan shureim nafi kowa sanin cewa Aneesa itace zabin zuciyanka ba Aysha ba
Ya shushu nafi kowa sanin cewa baka kaunata , duk dacewa nima inada wanda zuciyata keso , inada zabin raina nawanda nake tsananin so wanda har azuke numfashina zan mutune da sonsa cikin zuciyata
Abnd yashiga tsakanina dakai koni nafi kowace mace sakarci bazan dauki hakan amatsayin sone yakawoka gareniba
Zan kalli hakan amatsayin zallan sha'awatace yajanyo hakan domin sha'awa shegiyar abace daba ruwanta da soyayya ya shushu
Nakuma gode Allah daka zogareni ne baka nufi inda zaka sabi Allah don sauke sha'awar takaba
Wannan karon Aysha takasa danne hawayen dake zubomata , domin bakaramin sosa zuciyanta mgn shushu yayi ba , itakadai tasan zafin da zuciyanta keyi idn yafurta mata kalman rashin so agareta dayake ba
Ahnkl takai hannu tashare hawayen dake zubo mata kafin taci gaba da fadin" ya shushu kasani nibazan taba iya cin fuskanka ina furta kalamai natsantsan akiyayya agarekaba , domin matukar zan iya hakan to zan iya kallon cikin idanun ya salman insanar dashi hakan
An last idn sha'awar taka tacigaba da ingizoka zuwa gareni , bazan taba juya maka bayaba domin kai mijinane wanda Allah yadaura min nauyin sauke duk wani hakki naka dake kaina , ciki kuwa harda biyan bukatar sha'awarka
Zan cigaba da tallafama ma matukar ka bukaci hakan daga gareni ,zan baka tallafi tahanyar rage damuwanka duk da cewa bazan taba amincewa ka keta mutuncina ba tunda babu digon soyayyata cikin zuciyanka ,
zan dai taimaka maka wajen rage karfin laluran taka , sbd kar Allah yakamani da laifin kaurace maka baki 1, har zuwa lokacin dazaka kawo abar kaunan kaAneesa wacce na tabbatar zaka baka dukkanin kulawa , tashayar dakai zuman dakake
mafarkin lasa wanda nake zaton, kanajin duk duniya babu macen dazata shayar dakai zuma mai gardin na Aneesa , kasancewanta matar so agareka "
Mikewa tayi zuciyanta na tsananin kuna tabar masa dakin byn tarufo kofan dakarfin gske
Shureim wanda yayi mutuwan zaune sai bin bayanta yayi dakallo yana mamakin anya ko Aysha ce ta iya tsayawa agabansa tana gaya masa kalamai masu zafi irin wannan?
Tunda yake babu macen da tataba furtamai kalaman dasuka kashe jikinsa , tareda jefa zuciyansa cikin tsananin tunani ba
Komawa yayi ya kwanta abnd yafaru daren jiya dakuma kalamanta na yanzu ne suka shiga birkita kwakwalwansa,
Ya dade kafin ya iya hada ruwan shayi ya kurbi kadan , harwani ciwo kansa ke masa amma haka yakejin zai iya daurewa yabar mata gdn
Dole ne yaje yasami momy akan zancen aurensa da Aneesa , domin ayita takare kozai sami natsuwan zuciya
Yana tukine amma sam maganganun Aysha sun kasa daina masa amsa kuwwa cikin kunnuwansa
Ahaka harya isa maitama tunkan ya isa bakin gate yake danna horn , har ya isa maigadi yabude masa gate aguje yashige cikin compound din kafin yayi parking yanufi cikin gdn
Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編
*LAIFIN BOYE*
*_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱
Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳
*40*
Baki sake momy ke kallon shureim wanda shigowansa kenan , ita kuma ta fito daga bedroom dinta kenan zata kitchen
Fadi take"my son harkaji karfin jikinka kenan ka iya fitowa ? "
Tana mgn ne tareda zama bisa kujera yayinda kaman jira yake shushun yakarisa , yai masauki kusada ita tareda kwantar da kansa ajikinta
Shafa kansa tayi tana masa sannu murya can kasa yake gaida momyn ashagwabe , itakuma sai riritashi takeyi tana fadin"ina Ayshan aida tare kuka fito son saika barta ita daya , tunfa da kukai aure kosau daya baka kawota nan ba "
Fadi yake "mom aizan kawota yanzu ma din batasan zan fitoba shiyasa "
Tashi momy tayi tana dubansa take fadin oya saika nufi part din dady , dama yanzu muke zancen rashin lfyn naka dashi
Ahnkl yayi sallama a falon dadyn wanda ke kishingide yana karanta jarida, dagowa yayi yana duban shureim din tareda aje jaridan dake hannunsa
Fuskansa daukeda murmushi yake fadin"son harkaji karfi kafito ya jikin naka ? "
Shureim daya zauna kusa dashi yake amsawa da fadin"alhamdulillah dady dama zazzabice da mura naji sauki sosai "
Kallon dadyn yayi akaro na 2 kafin yafurta "ummm dady dama inataso inmaka mgn akan neman aurena da Aneesa , mahaifinta yasake min mgn akan intura atsaida lokaci , shine nake ganin gara asaka wata 1 mezuwa kawai ayi komi awuce gurin nima hnkl zaifi natsuwa guri guda dady"
Tunda yafara mgn dady ke kallonsa kafin yafurta"to my son duk yadda kake bukata ai haka zaai ko ? Tunda kaine mai zama dasu , nidai fatana kazama mai adalci kada ka wofintar min da d'iyata Aysha , kariketa da kyau kodan amincin dake tsakanina da mahaifinta plxx "
Shigowan momy yasa shureim kallonta tana zama kusa da dadyn , kafin ya amsada "insha Allah dady zanyi kokarin ganin nakamanta adalci ngd"
Hajiya kubrah ce ta dubi dady tana fadin"tofa mi ake tattaunawa haka hardasu godiya , "
Dady yasanar da ita bukatan shureim din, murmushi tayi tana fadin"son kenan mgn daya taso dakai kenan baka gama ko jin karfin jikinka ba
To cikin satin nan ai sai ayi komi awuce gurin , Allah yabaka ikon yin adalci atsakani "
Shushu kusan a gdn ya yini sai yamma yakoma gd , tundaga ranan kuma suka shiga wasan buya da Aysha
Sam bata sake yadda sun hadu dashiba , sai dai duk wani abu datake masa bata fasaba, kaman girki gyaran part dinsa duk bata daina , har kuma zuwa lokacin shushun bai taba gane cewa ba peter ke shirya masa abnci ba
Yau kwana 5 kenan rabon da su saka juna a ido , misalin 10 nasafe Aysha ta fito kenan daga bedroom din hannunta rikeda waya tana dannawa
Kaitsaye falo ta nufa hnklnta nakan chart datake da yusrah tana sanar mata anjima kadan tana bisa hanyan zuwa tayata hira
Bata lura sam da mutum cikin falonba sai da kaiga zama cikin kujera , kaman ance ta daga ido sukai 4 eyes dashi yana kwance cikin kujera yana kallo
Tunda ta doso cikin falon yake karemata kallo zuciyansa na bugawa da karfin gske , sakamakon ganinta cikin wani fingilwan rigan bacci ajikinta da alama tashinta kenan batama kaiga yin wanka
Rigan duka iyakansa cinyarta ce mai hannun vest , kirjinta da ragowar cinyoyinta kaf awaje suke , saurin dauke kansa yayi yanayin wani irin feelings na fusgan zuciyansa
Itakanta Ayshat bata taba tunanin zata fito ta taddashiba kasancewar yau friday ne ba weekend ba, duk atunaninta ya dade da fita zuwa office
Aibabu shiri ta kwasa aguje takoma bedroom dinta tabarshi nan kwance yana sauke ajiyan zuciya, shiganta yatabo sa sosan gske jiyake tamkar yaruga yakamota , yasanyata cikin jikinsa kozai rage feeling din dake taso masa , yarasa dalilin dayasa surar yarinyar ke rikita sa
Bashiri yatashi yabar falon domin bayama fatan tasake fitowa , ta haddasa ma zuciyansa fitina jiki asalube ya isa part dinsa
Aysha bata sake karanbanin fitowaba saida tayi wanka ta suturce jikanta , cikin doguwar rigan atamfa dinkin bubane sai dai yazauna ajikinta sosan gske, tayi kyau fuskanta yasha light make up
Karfe 2 narana yusrah tashigo gdn alokacin har Aysha tagama shirya luanch bisa dining
Rungume juna sukayi kafin suxube nan falo suna hiran su cikin jin dadi , Aysha ta mike ta zubo tuwan farin danyar shinfa , da hadaddiyar miyan ganye dayaji ganda da naman kaza
Sai milkshake dayai dadi hadin water millon and banana, nan bisa carpet suka xube sunacin abncin , yusrah nayaba iya girkin da Aysha tayi itakam tafi auki ga snacks da gashe-gashe nan tafi auki
Gama cin abncinsu da kwashe kayan xuwa kitchen da Ayshat tayi ta fito yayi dai-dai da sallamn ya shushun cikin parlon
Yana sanye cikin wani yadi mai azabar kyau yayi kyau har gaji hannunsa rikeda sallaya da alama daga mosque yake yadawo cin abnci
Alokaci guda yusrah da Aysha suka isa gabansa suna masa sannu daxuwa , yusrah ya rungume yabata peck afuska
Kafin yasake yana daura idonsa akan Ayshat wacce qamshinta yacika masa hanci , bude mata hannuwansa yayi alamun ta taho
Bata badashi gaban yusrah ba domin tasan manufansa nayin hakan, saida tasakar masa wani smiling kafin tashige cikin jikinsa
Ta rungumesa bakinta takai kan fuskansa tasakar masa kiss akumatu , murya can kasa take fadin welcome my shushu dafatan ansamu cikin Addu'a
Takarishe maganan tana kada idanunta tareda kai hannu tana murza yatsun hannunsa , saura kadan yasaketa ta zube akasa , sakamakon yadda yakejin wani abu namasa yawo ajikinsa , bugun zuciyansa ne yakaru
Aysha tagama gane ta kunna wutan fitina cikin zuciyansa ne gayi saurin sake rungumesa , ahankl takai bakinta kunninsa tana fadin "relax mana ya shushu koka manta yadda game din yakene , babyfa idanunta nakanmu ne karkayi acting din dazai bata wasan"
Tana gama fadi tasakesa tana duban yusrah tareda kashe mata idanu, dariya yusrah tayi kasa-kasa tana jinjina ma Aysha
Sallayan hannunsa takarbe tana fadin"oya my shushu muje kaci abnci ko?
Tana mgn ne byn tariko hannunsa suka nufi hanyan dining din , tamkar ya kurma ihu ya shaketa haka yakeji , fadi yake aransa lallai wannan yarinyar shu'uamace ajin karshe, batasan abnd take haddasa masa bane dazaran tarabi jikinsa ?
Bashida zabin daya wuce danne zuciyansa domin shine yazabi wannan game din dakansa, gashi tunkan wasan yaje ko'ina abn akansa yake neman karewa,
Aysha da kanta take ciyar dashi sai wani karke masa takeyi ,zakayi tunanin wlh irin couples dinnan ne masu jida juna
Yaci abncin sosai kafin yayi mgn murya can kasa yake fadin"nakoshi malama saiki barni nawuce part dina kona huta ko"
Yayi mgn ahankl ne kada yusrah tajiyo meyake fadi , don yayi imani da attension dinta nakansu
Me Ayshat zatayi inba dariyaba kafin itama tayi mgn cikin rada take fadin"ok ya shushu bari inkaika dakaina don kayi wanka ka huta mijina nakaina ,
Takai karshen mgn tana sanya idanunta cikin nasa , kafin ta tabe baki tareda tsuke fuska tana sake sanya idanunta cikin nasa
Wannan karon saida takai bakinta kunnuwansa kafin yafurta , "kadafa kayi tunanin ko kafara siye zuciyata ne no kawai dai nakanji dadi idn muna wannan game din na kawar da hnkln mutane akanmu ,
Oya tashi muje inrakaka angon Aneesa "
Harsuka kai bakin part dinsa tasaki hannunsa ta nuyo shushu yakasa samun bakin mgn , tagama kashemai jiki tareda kunna wutar fitina azuciyansa ,
Daren dayawuce kwanaki 5 kenan yafado ransa , yana hango yanayin daya fada yana sarrafa jikinta alokacin,
Dadin dayaji alokacin bazai misaltuba , ayanxu jiyake tamkar yakoma yadawo da ita cikin jikinsa kozai kashe wutar fitinan data kunna mishi
Da kyar ya iya mikewa ya isa bathroom byn yacire kayan jikinsa , ruwa ya dinga sakarwa kansa kafin yafito yana goge suman kansa
Yusrah bata bar gdn ba saida ta tseguntama Aysha zancen saka ranan ya shushun da Aneesa dazaayi cikin weekend dinnan mai zuwa
Wanda hakan yajefa zuciyan Ayshat din cikin tashin hnkl , saida yusrah tadinga kwantar mata da hnkl kafin tabar gdn
Jiki asanyaye takoma cikin gdn tana ayyana kowace irin zama zasu cigaba dayi da ya shureim din idn Aneesan tashigo ?
Nan da nan kwalla suka cika idanunta soyayyan shureim din nasake kassara zuciyanta , da ace zata iya sadaukar da sonsa dake cikin zuciyanta , tabbas data hakura dashi tabarma Aneesa shi har abada ,tunda itakadai zuciyan shushun keso, sai dai sam bazata iya yin hakan ba
Aranan weekend din da aka tsaida date din aurensa da Neesa , washegary ya shirya ya nufi kd domin yana cikeda dokin ganinta , tunda yayi aure rabonsa da zuwa sai dai tawaya aketa shan soyayya
Aneesa tarasa inda zata saka kanta sbd farin ciki da murna , naganin cewan takusa mallakan abnd zuciyar ta ke tsananin so
Koda shureim yatashi tafiya da kyar suka rabu da juna , Neesa nata kashesa da kalaman soyayya masu narkadda zuciya
Haka dai suka rabu badon ransu yasoba , tana komawa cikin gd takira wayan bakin rai bakin fama wato Rufaida , tana fesa mata zancen takusa mallakan shushunta
Bakaramin murna Rufin ta taya Neesa ba tamkar babu komi datake shiryawa a karkashin zuciyanta
Kasancewan saty 4 kacal akasa yasa shureim fara duk wani shiri na wannan aure , shidai sudais kallonsa kawai yake yadda yaketa rawan kafa akan wannan auren
Sam Aysha saita sake nesanta kanta daga ganinsa, tana iya kokarinta gurin ganin ta danne zuciyanta ,bata nuna wani damuwa ba momy da yusrah zuwa su ummanta suna iya kokarin su wajen ganin sun kwantarwa Ayshat din da hnkl
Koda wasa shushu bai taba sanarma Aysha zancen saka ranan aurensa da Aneesa ba,
Hidimansa kawai yakeyi , to inama suka sanya juna a ido bare har imma zai sanar matan ne yasanar matan
Ana saura 2 weeks bikin ne Aysha ta tashi tanason zuwa gd , domin tunda tai aure bata jeba sai dai suyita waya yaukam hakurinta yakare sota take kawai taji dumin jikin ummanta
Byn tagama shiryawa tsaf ne cikin shirin fita sannan tayi deciding turamasa text message cewa ta tafi gd , domin tana ganin kota kirashi ba lallai yadaga wayan ba , domin batama tunanin yanada number dinta
Itama yusrah ce tanace dole saitayi mata saving number dinsa awayanta , ace wanta koda wata lalura zata taso saiko gashi ayau hakan tai mata rana
Cikin motarta dabata taba tunanin hawanta ba wanda Abbanta yabata , aciki tafita zuwa gd driving takeyi tana cikeda dokin ganin ummanta
Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編
*LAIFIN BOYE*
*_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱
Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳
*41*
Bakaramin jin dadin ganin Aysha ummah tayiba, domin taga yadda tai kyau abnta kowa yaga Aysha zaiyi tunanin amarcin ne ya amsheta,
Jikinta Aysha ta kwanta tana zuba shagwaba , suna hiransu irin na 'ya da uwa wanda suka shaku da juna matuka ,
Kwantar mata da hnkl ummah tai tayi akan auren shushun da Aneesa , tareda nusar da ita muhimmancin hakury da juriya azaman auren, musamman ayanzu dazasu kasance su biyu dole Ayshan saita yi hakuri,
Bata baro gdn ba sai misalin 6 na yamma , tana tukine tana tunanin kota biya ta gaida momy ne, saikuma taga yamma tariga tayi gara ta koma gd domin yimasa girki
Tana shiga compound din ta hango motarsa a parking space, hakan yasa tagane yadawo kenan fitowa tayi ta kulle motan tanufi cikin gd
Shureim wanda bai jima da shigowa gdn ba , wanka kawai yayi yafito zuwa dining domin yin launch , sai dai wayam yaga dining din babu alamun peter yayi girki
Kai tsaye waya yazaro yakirasa yana fadin yasamesa afalo , cikin seconds saiga peter yashigo yana gaida ogan nasa, shureim yadubesa yana fadin"meyasa yau ba'ayi girkiba ? "
Peter hnkln sa yatashi tasa mezai sanar da ogan nasa yayi , domin shi baisan cewa madam batayi girki ba ta fita
Jin yayi shiru yasa shushun yin mgn ahasale yana fadin "ya ina mgn zakai shiru kana jina ne nace meyasa bakayi girki ba yau "
Duk cikin yaren nasara yake masa mgn, peter cikin rawan murya yake fadin"oga aidama madam keyi to yau bansan meya hanata tayiba "
Kallon karka rainamin hnkl shushu ya watsa masa kafin yayi mgn cikin fada yake fadin"kana nufin madam itakeyin girki ba breakfast kawai take ba? "
Gyada kai peter yayi yana fadin"am very sorry oga itakeyin duk wani girki dakakeci , ban taba yimaka abnci ba saidai gashin kaza wannan nitake sawa,
Amma har hadin wannan sob'o drink din madam ce keyi , tayi warning dina akan karna sanar dakai hakan , plxx oga don't tell her nina sanar dakai "
Shushu wanda yacika da tsananin mamaki yake kallon Peter , yanzu Aysha hartayi kwarewa afannin girki irin haka , baisan dalilin dayasa amemakon yaji haushi, sai jiyayi ta birgesa wani dadi yaziyarcesa
Sallaman peter yayi yana tambayan kansa to ina tafita taje , batare da izininsa ba ranshi shine yaji ya sosu
Hakan yasashi zama cikin main parlon yana jiran shigowanta , mgn tane yake dawo masa "kasan dukkaninmu zuciyoyinmu bason juna sukeba "
Wani bacin raine yakeji yana taso masa kardai yarinyar nan fita take taje gurin wanda zuciyanta keso,
Kirjinsa ne ya buga dakarfin gske ranshi yaji yana kuna , waishin ma yaushe tafara fita bada izininsa ba ?
Yana kwance yana huci yaji sallamanta tashigo , sam Aysha bata lura da mutum cikin falon ba hakan yasata kai tsaye hanyar bedroom dinta ta nufa
Tana kada car key dinta dake rike ahannunta ,
Kehh! Zonan kalman dataji kenan muryansa ya bugi dodan kunninta
Cikin sauri takai dubanta inda tajiyo amon muryansa , 4 eyes sukayi dashi sai dai yadda taga yanayinsa yasa gabanta faduwa , ahnkl takai falon tareda zama tana fadin "ya shushu barka da dawowa"
Wani kallo yawatsa mata yana fadin"daga gdn ubanwa kika fito ?
tun yaushe kika fara fita daga cikin gdn nan bada izinina ba,? "
Baki sake take kallon sa xuciyanta na bugawa dakarfi cikin sarkewan murya take fadin"ya shushu wlh ban fitaba saida natura ma text cewan zani gd
Kuma wlh Allah bantaba fita ko'inaba sai yau ya shureim"
Hararan daya watsa matane yasata saurin yin kasa da kanta kafin ya furta"text wato ga d'an iska wanda kikagama rainawa kinfi karfin ki kirani kisanar dani , saidai kituro min text ko to bangani ba
Kuma meyahanaki yin abnci kafin kifita tunda kin hana wanda na aje don ya girka ? "
Dagowa tayi tana dubansa yadda yawani hada fuska yana watso mata mugun kallo ne , abn yabata dariya har batasan sanda tasaki dariya mai sautiba
Kafin ta gimtse dariyan tana fadin"sorry ya shushu wlh mantawa nayi sbd dokin ganin ummah, kuma wlh kaduba wayanka naturo text kafin infita , amma kayafemin idn na bata ma rai "
Kallonta yakeyi yadda take fitar da words din cikin shagwaba, gaba daya tawani narke fuska , sake daure fuska yayi yana fadin"shut up sai aukin bada hakury wannan yazama first and last dazaki sake fita bakisanar dani ba Right? "
Gyada kai tayi tana fadin"Allah yahuci zuciyanka ya shushu bari insauri in maka abncin sorry"
Binta kawai yayi da ido batare da yasake cewa uffan ba , sai dai mamakin kansa yake mezaisa yadamu kansa donta fita bada izininsa ba, shidai yasan basonta yakeba bare yace yana kishintane , to amma meyasa yaji duk ransa yabaci ?
Yana nan kwance yana kallo har Aysha ta fito ta wuci kitchen , abu mai sauki ta girka masa jallof din sphagetti tadafa, wanda yaji vegetables da sai tadafa egg guda 2
Lemun zobon da already tadafa dayawa ta aje cikin frige, shita dakko tahada masa su flavour da sugar ta juye cikin jug tanufi falon domin kai masa
Ya shushu ga abncin nagama ta fadi tana mai aje masa , kallon abncin yayi yadan tabe baki kafin yatashi zaune yana binta da kallo
Yanzu tana sanye cikin wata doguwar rigane, wanda yakama jikinta roba ce rigan hakan yasa rigan yabi yadameta suranta yafito waje
Kokarin tashi take tabar falon yayi saurin tsaida ita takoma tazauna ,
Kaman daga sama taji yace"meyasa kika hana Peter yin girki? "
Kallonsa tayi idanunsa fes akanta suke hakan yasata dauke kai tana fadin"ya shushu sbd bana sha'awan mijina yaci abncin da bani nagirka ba, wannan shine kawai amma kayi hakury idn hakan bai maka ba"
Yadade baisake cewa komiba yana juya mgn aransa, meyasa yarinyar komi zatayi tana yinsane cikin sanyi , gashi ya lura tana da saukin kai sosai
Abncin yakeci yana sake yabawa yauma saiyaji yasake jin dadin abncin fiyeda kullum , tabe fuska yayi don bayason ta fahimci wai dadin abncin yakeji
Kafin ya furta "alryt tunda kinga zaki iya wahala aishikenan nibanda prob tunda balaifi kinfara iya girkin , yakai karshen mgn yana wani sake gimtse fuska
Shiru tayi batasake cewa uffan ba harsuka dauki tsayin mintuna ,
Yana ta cin abncin har yakare , yasha zobon sosai kafin ya aje cup din
Yana sauke manyan idanunsa akanta , wanda gaba daya Ayshan ta maida hnkln ta kan TV ne dake kunne
Aysha inafata zaki tayani murna bikina da Aneesa yau saura 2 weeks nasan kinsani duk da abakina yakamata kifara ji am very sorry bansanar dakeba dawury ba
Kaman saukan aradu haka Aysha taji mgn hakan yasa ta sanya idanunta cikin nasa,
Batace uffanba illah kallonsa data cigaba dayi , xuciyanta na kuna tarasa dalilin dayasa ya shushu ke sha'awan yaga yaci mata fuska,
Daurewa tayi ta kakalo smiling tana fadin" Allah yasanya alkhairy ya shushu ya hada kanmu "
Ameen ya furta yana kokarin karantan yanayin data shiga , saidai irin smiling din datake saki yasa yakasa fahimtar yanayin da take ciki
Cigaba yayi da fadin"nacema momy zaa hada muku lefe d same dana Neesa , tace no abaki kudin kawai miye ra'ayinki akan hakan? "
Wani murmushin tasakeyi wanda har saida dimple dinta ya lotsa kafin ta furta"aini ya shushu duk abnd momy tace hakan yayimin , kumama duka yaushe akayi min nawa kawai kabarshi "
Kallonta yayi yadan tabe baki yana fadin"zadai abaki kudin kaman yadda momy tace sannan kisanar dani idn kina bukatan wani abu "
Bana bukatan komi daya wuce Allah yabamu zaman lfy da fahimtar juna, ina tayaka murna nashigowan na shigowan muradin ranka , Allah yabaka ikon kamanta adalci atsakanin mu ya shureim"
Takai karshen mgn muryanta narawa zuciyanta gaba daya yakarye, so da kaunar sa kesake kassara ilahirin xuciya da gangar jikinta , tanajin son shushun nakaruwa kullum ne cikin zuciyanta ,
Jin yadda muryanta kerawa yasake bashi daman tsareta da manyan idanunsa, sai dai karon farko daya ji wani mugun tausayinta yaxiyarci zuciyansa,
Tabbas Aysha she's innocent tana da sanyin hali da biyayya , sai dai yarasa meyasa bayajin soyayyar ta cikin zuciyansa
Cikin sanyin jiki yake fadin"kiyi hakury Ayshat kaman yadda kika fadi abaya kaddarace yahada aurenmu har muke zaune guri guda
Inaso kidauka yanzuma kaddarace zai hadaki zama da Aneesa, Kiyi hakury kitayani son abnd nakeso hakan shizaisa naji dadin kamanta adalci azaman dazamuyi
Ki rike girmanki babu ruwanki da ita , nasan Neesa zata biki matukar kin kama girmanki , "
Murmushi tayi mai ciwo kafin tayi namijin kokary gurin aro jarumta gurin hada kalaman dazatayi anfani dasu
Domin alokacin jitakeyi tamkar ta rushe da kuka kozata sami sassaucin abnd takeji cikin zuciyanta ,
Sai dai batason yafahimci gazawanta hakan yasata yin karfin halin fadin
"Karka damu ya shushu indai daga bangarena ne bazaka taba samin matsalaba , amatsayinka na yayana kuma miji agareni , zan yi iya kokarina wajen ganin natayaka son abnd kakeso "
Tana kare mgn tamike batareda tajira jin mezai kuma fadiba , domin idn tacigaba dazama tabbas zuciyanta zata gaza boye bacin ran datake ciki
Bisa gado ta zube tana kuka natausayin kanta, azaban sonsa da tsananin kishinsa yasa zuciyanta yai mata nauyi sosai
Ta dade tana jinyan yadda zuciyanta kemata zafi har aka kira magrib sannan ta iya tashi tayi sallah
Byn ta idar ta dade tana adduar Allah yadanne zuciyanta yabata hakury da juriya , akan duk abnd zataji kota gani nabacin rai , yakuma bata gurbi azuciyan shureim din yasota koda kwatan yadda yakeson Neesan ne
Ranan bacci da kyar yayi nasaran sace Aysha awannan dare , bata tabbatar da cewa tana mutuwar kaunar sa da tsananin kishinsa ba sai ayanxu dayake shirin shigo da Neesa
Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編
*LAIFIN BOYE*
*_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱
Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳
*42*
Cikin satyn aka kai lefen Aneesa wanda aka narka dukiya gurin hadashi , yayinda Ayshat momy ta damka mata yawan kudin da aka hada lefen cikin account dinta
Ita da kanta tasa aka farawa Ayshat sabon gyaran jiki , banda abubuwa masu muhimmanci datake aiko mata dasu , sai dai Ayshat ta tattara ta aje su gefe guda kurum
Shureim gaba daya yahana kansa sukuni bakaramin dokin wannan bikin yakeba , duk abnd Neesa ta bukata dubling kudin yake yatura , burinshi bai wuce ace yauga Neesa cikin gdn saba
***********
A kaduna kuwa karkuso kuyi tozali da Amarya Aneesa , wanda gaba daya tasauya tai wani irin kyau naban mamaki , sbd gyaran bikin dake aiki afatarta
Zaune suke da wasu frnds dinta wanda sukai skull tare , ana shirya wasu abubuwan na hidiman biki
Isowan hamshakiya Rufaida cikin dakin yasa kallo yakoma kanta , tana sanyene cikin bakar abaya wacce kana kallo kasan kudi yayi kuka kafin amallaketa
Da gudu Neesa takai mata runguma tana mata oyoyo , domin rabonsu da juna 2 weeks kenan , Rufaidan tayi tafiya da mum dinsu zuwa umrah
Dawowanta kenan adaren jiya hakan yasa yau tayi diran mikiya , domin ganin yadda shirin bikin babyn nata ketafiya
Kallon Aneesan takeyi up and down tana yaba gyaran da jikinta yasamu , tayi mata kyau ba kdan ba nan da nan sha'awarta yacika zuciyanta
Tareda dajin tsanan shushu nasake mamaye cikin zuciyanta , murmushi tasakarwa Neesa tana fadin"bakin rai kinga yadda kika sauya kuwa lallai wannan guy din zai kwashi gara "
Takarishe mgn tana shekewa dawani irin dariya kafin tadire katuwar jakan dake hannunta , wanda yake shake da kaya mallakin Neesa mussamman tsarabanta ne na umrah
Sosai aka shiga tsare -tsaren yadda bikin yakamata yakayatar , kafin Aneesan sufita da Rufaida zuwa kasuwa domin sayayyar wasu kayan
Akan hanyansu ne Rufaida kesanar da Neesa son zuwanta Abuja , domin akwai abu mai muhimmancin dazai kaita , zakuma takarbo dinkunan dazasu saka aranan bikin , wanda ta tura kayan gurin Taylor dinta dake mata dinkuna
Ranan Friday ana saura 8 days bikin ne Rufaida taiwa garin Abuja tsinke , kasancewan ta wacce tasan manya mata da manyan mutane , yasa masauki sai wanda tazaba sai dai tazabi sauka a wani hadaddan hotel ne wanda salman shine yabukaci tayi masauki anan din
Domin shikadai tasanarwa zuwanta Abujan, byn tayi wanka ta hutane tasauya kaya zuwa English wears masu azaban kyau
Shigane tayishi narashin mutunci da fallasa sura , xama tayi tareda daukan phone dinta number din shureim aji tayi dialing , wanda ta dade da danashi cikin wayanta
Yayi ringing har sau 3 sai yana gaf da tsinkewa sannan yadaga wayan, muryansa mai shegen dadine yadaki kunnuwanta cikin mgn sa mai cikeda kasaita-kasaita
Kashe murya tayi tana gabatar masa da kanta da fadin"sunana Rufaida from kd tanataso takanas ne domin mutattauna wata mihimmiyar mgn "
Banjime shureim din yake sanar mata illah dan karamin dariya da Rufin tayi, tana fadin"karka damu shushu nidai ina bukatar turomin da address na gurin daxamu hadu "
Bata dau dogon lokaciba ta kashe wayan tanamai tuntsurewa da wani dariya , kafin tayi dialing number din salman tana sanar dashi isowanta
Washagary around 11am Rufaida ce ketakawa cikin haraban hotel din zuwa wajen compound din, tana sanyene cikin wasu rigada skat
Nawani hadadden material dinkine na rashin mutunci akaima kayan , wanda sukai asalin kama jikinta babu komi data rufe jikinta dashi illah karamin veil data yafa yarufe kanta
Kai tsaye motanta tanufa wanda ita kadaice ta tuko kanta xuwa Abuja , shiga tayi taima motan key tana fita daga haraban hotel din
Idanunta na sanye cikin bakin eyes glass ne wanda ya amsheta yai mata kyau , bata dauki dogon lokaciba ta iso guess house din Alhaji shu'aib , wanda nan shushun yabata address din
Maigadi yabude mata gate tashige byn tayi parking ne , tasanar dashi isowanta dakanshi yaimata jagora zuwa falon kasa
Saidai tunda yadora ido akanta yarasa inda yataba ganin fuskan, domin tunda suka hadu a mangal farkon haduwansa da Neesa baisake saka Rufaida a idanunsa saiko yau
Xama tayi tana karemasa kallo yana sanye cikin kananan kayane , wanda suka fito da asalin kyawunsa , fadi take axuciyanta dole ma Neesa ta mato akansa domin sai yau tasake gasgata gayen yahadu karshe
Dubanta yayi yana fadin "Rufaida ko ina fata lfy kikai takanas tundaga kd kika bukaci ganina? "
Murmushi tayi tana dubansa cikin ido take fadin"lfy qalau angon nan da one week takare mgn tana wani makirin murmushi"
Kafin takai hannu kan jakarta ta fiddoh wayanta , mika masa tayi byn ta latso pic din Aneesa tana fadin "kasan wannan fuskar ai ? "
Shureim wanda yadora ido kan pic din pretty dinsa , wanda ganin yanayin da aka dauki pic din yai masifar daga hnkln sa,tabbas fuskar Aneesan ce babu kokonto , sai dai yanayin datake ciki a pic dinne yasashi kasa gasgata itadince kuwa
Domin daga ita sai bra da pant aka dauketa pic din tana kwance , ga murmushi nan afuskanta yanayin da aka dauki pic zai tabbatar da badashirin wanda aka dauka akayi snaping ba
Cikin sauri yamaida idanunsa akan Rufaida wacce ta tsaresa danata idanun, kafin yakai ga mgn ta tari numfashinsa da fadin
"Shureim nasani bakinka cike yake da tarin tambayoyi gameda abnd idanunka suka gane maka, kaman yadda nasan zuciyanka bazai taba gasgata abnd kagani ba , domin kana ma Neesa wani kallo na kintsatstsiya kuma ustaziya
Wanda wannan shine kuskuren daka fara tafkawa shushu,
Sai dai inaso insake jaddada maka cewa pic din dakake gani , Aneesa ce dai taka daka sani kake kuma shirin aure nan da sati 1 mai zuwa
Nasani bakasan cikakkiyar kowaye Neesa ba , domin ta boye maka asalin waye ita , Aneesa bakowa bace face 'yar lesbian kake shirin aure "
Wani hadadden zufane yashiga ketowa shureim , lokaci guda yake nunata da yatsa yana fadin"ke karki sanar dani zancen banza Aneesa bazata taba aikata irin wannan kazantaccen barnan dakike kokarin yimata zakafiba
Don haka idn kinzo donki bata mata sunane tokin yi babban kuskure domin soyayyan Neesa yariga yayi nisa cikin zuciyata "
Wani irin dariya ne Rufaida tasaki tana fadin"ungo kalli nan shureim aji tana sake mika masa wayanta akaro na 2 "
Wannan karon vedio ne wanda sam Aneesa batasan andaukeshi ba , manne sukeda da juna itada Neesa suna taba jikin juna babu sutura ajikinsu
Saurin rintse idanunsa yayi sakamakon ganin tabbas itadince dai babu kokwanto , hannu tamika ta amshi wayan tana sake karantar tsantsan tashin hnkln da shureim keciki
Number din Aneesa tayi dialing bugu 2 tadaga wayan , a hands free tabude wayan tana fadin"bakin rai"
Muryan Neesa ce ya doki kunnin shushu daya tsurawa Rufaida idanu wacce ke komi cikin isa da gadara, babu alamun tsoro ko kadan acikin idanunta
Neesan kefadin"bakin fama nayi missing dinki aminiya kintafi kinbarni munata hidima babu ke , ina fatadai zaki dawo agoben kaman yadda kikace"
Rufaida ce ta amsa dafadin "karki damu baby na ina fata idn nadawo zaa barni namori gyaran jikin da akawa ango domin muyi naban kwana , rabon muda muji dumin juna fa tunkafin nayi tafiya , wlh inacikin tsananin bukatanki xumata"
Aneesa ce ta kwashe da dariya tana fadin "haba dai aminiya ai wannan gyaran jikin na my shushune shikadai , bana fatan abnd zai rabi wannan jikin har akaini gdn angona"
Tsuke fuska Rufaida tayi tamkar tana gaban Neesa dinne take fadin"ok har zaki fara juyan baya tunkafin ma kishiga gdn nasa ?
Haba babyna yakamata kibarni na mori jikinki koda na 2 days ne domin inkashe kwadayin ki dake addabar zuciyata
Gsky zanyi mising din lallausar fatarki my bakin rai kikulamin da kanki nida angonki sai na dawo "
To shikenan my surgar saikin dawo Aneesa tafadi tana kashe wayanta
Duban shureim Rufaida tayi wannan karon gaba daya idanunsa har sun juye , sun koma jajazir alamun yana cikin tashin hnkl da rudani
Tabbas nisan sa ce kuma wayan datayi da Rufaida ayanxu yasake , gasgata cewa akwai alaka mai karfin gske atsakaninsu
Mgn da Rufaida keyi yadoki kunnuwansa inda take fadin"shureim Neesa yarinya tace wacce nina fara bata budurcinta ta wannan hanyar ta lesbian
Shekaranmu 4 kenan muna aikata wannan harkan a BOYE, wanda ko kadan babu wanda yasan da hakan , mutane da dama sukanyi mamakin tsananin shakuwarmu da Neesa , ciki kuwa harda iyayenmu domin har yau sunkasa gano muna aikata LAIFIN BOYE
Ina sonta shureim ina tsananin kishin Neesa , domin duk cikin yarana babu maibina irinta babu wacce take gamsar dani irinta , shiyasa alokacin data sanar dani alakan aure zai shiga tsakaninka da ita naji duk duniya babu Wanda natsana sama dakai
Inaso kayi bincike domin gane gskyn abnd nake sanar dakai , idn haryanzu kana kokonto ina so katambayi abokinka salman Adam yafada maka wacece Rufaida kD
Nixan tafi Allah yabaku zama lfy da Aneesa inamai tabbatar maka dacewa bakowa xaka auraba illah fanko , wacce mata dayawa suka gama tande romonta xaka kwashi ragowa "
Wayanta da jakanta ta kwasa tayi waje tabar shureim dafe dakansa , wanda yake barazanan rabe wa zuwa gd biyu
Ahnkl dakin ke juya masa yayinda matsanancin jiri kedibansa daga zaune,
Baisan lokacin daya kwanta yadafe saitin zuciyansa dake masa zafi ba , meke shirin faruwa dashine wai ?
Anya abnd yafaru gsky ne kodai shirine daga Rufaida donta tarwatsa farin cikin rayuwansa?
To amma ai fuskan Neesan sa yagani sannan muryanta yakeji alokacin datake amsa wayan Rufaidan
Mekenan meke shirin faruwa ? Ka tambayi abokinka salman Adam wacece Rufaida kd
Amon muryan Rufaida yakeji lokacin datake sanar dashi hakan,
Cikin sauri ya lalubi wayansa idanunsa dishi -dishi yake gani , haka yayi dialing number din salman
Kira yake amma har wayan yatsinke bai dauka ba , sake kira yayi yana gab da tsinkewa ya daga wayan
Abnd shushun ya iyafadi kawai shine "kasameni a guess house din dady "
Yakashe wayan yanamai lumshe idanunsa , baya fata yacigaba da gasgata abnd idanunsa da kunnuwansa suka jiyemasa
Aneesa natsatstsiyace bazata taba aikata wannan mummunan laifin ba , haka zuciyansa kesanar dashi yayinda daya bangaren kesake hasko pic da kuma vedio din daya gani
Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編
*LAIFIN BOYE*
*_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱
Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳
*43*
Koda salman ya iso guess house din dady yayi mamakin ganin shushu a yanayin daya samesa,
Kwance yaganshi hannuwansa duka biyu dafe da kansa , idanunsa sunyi jaxir ga alamun hawaye nan kwance bisa fuskansa,
Cikin sauri yakarisa tareda zama kusa da shureim din yana girgizashi yake fadin"gani shushu tashi kasanar dani meke faruwa ne"
Ahnkl shureim yadaura idnunsa akan salman cikin shakakkiyar murya yake fadin"salman wacece Rufaida Kd miye alakanta da matar danake shirin aure Aneesa? "
Tsuramasa ido salman yayi azuciyansa yana fadin shikenan tafaru takare , kafin yadubi shushu yana fadin"Rufaida bawata bace shushu face cikakkiyar 'yar less kuma karuwa , Rufaida gogaggiyace awannan harkan
But amma miye hadin Aneesan ka da Rufaida , kodai zargin dana dade inayi ne yakeson ya tabbata "
Shureim yadubi salman yana fadin zargi kaman ya kenan?
Ahnkl salman yasanar dashi yadda sukayi da Rufaida akan irin tambayoyin data dinga masa akan shushun, da yadda taki sanar dashi yarinyar da shushun keso ,
Cikin tsananin tashin hnkl shureim kesake duban salman , zuciyansane ke cigaba da zafi tabbas Aneesa ta yaudareshi , ta cucesa databari yai zurfi cikin kaunarta batareda dayasan itadin 2 face bace
Wasu zafafan hawayene ke fita daga idanunsa , hannu salman yasa yadafa kafadunsa yana fadin shureim ina tayaka bakin ciki domin Aneesa tabbas babyn Rufaida ce wacce tazama tamkar da dironta tana tsananin kishinta da kaunarta
Duk wanda yake mu'amala da Rufaida ina tabbatar maka dole yasan Aneesa koda abakine , shiyasa taboyemin tunda fari da ace tasanar dani daban barka kayi nisa cikin kaunar ta , amma ayanzu bakin alkalami yariga ya bushe shureim , hakanan zaka aureta tunda kana sonta , kaifata kawai hakan yasa shine silar da Neesa zata shiryu ahannunka
Wani kallo da shureim din ke watsa masane yasa jikinsa yin sanyi kafin ya furta"yaeh salman ina son Aneesa amma koda sonta zai zama ajalina bazan aureta amatsayin 'yar lasbian ba
Dole kwance duk wata alaka data hadamu akuma warware auren da ake shirin kullawa, natsaneta ayanzu salman natsani Aneesa , Aneesa tayaudareni taci amanata , yakare mgn yana dafa saitin zuciyansa dake masa wani irin zafi
Wani irin tsanar Aneesan ne ke kokarin cika zuciyansa , meyasa duk wanda yayi trusting dinsa arayuwa saiya samesa da aikata LAIFIN BOYE?
Koda salman yayi kokarin cigaba da mgn hannu shushu yadagamai yana fadin "it's okay salman kana iya tafiya "
Ya dade yana jinyar zuciyansa byn tafiyan salman , yau dolene yayiwa kd diran mikiya hakan yasashi kiran line din driver din momy domin sam bazai iya tuki ba
Ana kiran la'asar shushu suka shigo garin kaduna , sai da suka tsaya sukai sallah kafin sukarisa gdn su Aneesa
Byn sunyi parking ne yadaga waya yakirata yana sanar da ita gayinan cikin compound din gdn su
Aneesa wacce alokacin suna zaune da frnds dinta , farin ciki duk yacikata take fadin kai frnds ango ne yayimin zuwan bazata
Tana mgn ne tareda mikewa already tariga tafito fes cikin shigan doguwar riga , wanda yakamata babu kwalliya afuskanta amma tasha kyau bakadanba, domin itadin mai kyauce, ga gyaran jikin datake samu wanda yasake fito da kyawun fatarta
Sake feshe jikinta tayi da turaruka kafin ta yafa karamin veil wanda yarufe daga kanta zuwa kafadunta
Azeeza ta duba daya daga cikin frnds dinta wacce itama duk abokiyar harkace kafin Rufaida tayi kane kane da ita
Dubanta tayi tana fadin"zeeza ataimako da drinks wit snacks plxx muna dakin baki tafice fuskanta daukeda smiling
Jingine jikin mota ta hangosa sai dai sam fuskansa babu annury ko kadan , haka takarisa tana fadin "my shushu mujeko tana tafiya yana take mata baya har zuwa dakin baki"
Zama yayi cikin sofa yana karemata kallo zuciyansa najin matukar tsanarta ayanzu , ga mace har mace amma kyan dan maciji haka yake ayyanawa cikin zuciyansa
Itako Neesa sai wannan rawan jiki take tana wani narkewa, ganin yadda fuskansa yake ahade gashi tunda yashigo yakasa furta mata koda kalma guda ne , illah ido dayake binta dashi
Da kyar ya fara mgn yana jefo mata tambayan data kada 'yan hanjinta "Aneesa wacece Rufaida kuma miye alakan dake tsakaninki da ita na BOYE? "
zuciyanta ne tabuga dakarfin gske nan da nan zufa yashiga keto mata shikenan asirin BOYE zaifito fili kenan
Tsawan daya daka matane tareda sake maimaita tambayansa yadawo da Neesa cikin hayyacinta
Tuni hawaye sunfara sauka daga cikin idanunta , tana dubansa yadda yake huci yatsareta da manyan idanunsa dasuka sauya launi
Dakyar tafara fadin"Rufaida qawatace tun muna level one har kawo yanzu damuke tare cikin aminci da shakuwa , muka zama tamkar 'yan uwa wanda hatta iyayenmu sukanyi alfahari da irin shakuwar dake tsakanin mu
Wannan shine kadai alakan dake tsakanina da Rufaida "
Bazato taji wani lafiyayyen mari yasauka a kuncinta , kafin cikin tsawa yafara mgn yana fadin"karya kikeyi Aneesa kisanar dani miye asalin alakan da kuke aikatawa a BOYE "
Tuni kuka ya kwace mata tana dubansa dafe da kuncinta dataji saukan mari , take fadin "wlh ya shushu balaifi na bane nima kaddarace tajefani cikin harkan , da kuma laifin mahaifina alokacin
Kaman yadda nasanar dakai matsalan danayi ta fuskanta da Abba akan cewa sainayi karatu mai zurfi, wanda nisam banida ra'ayin hakan aure nakeso , domin yawan sha'awa danake fama dashi amma mahaifina yadage akan saina cika masa burinsa
Wlh ya shushu nayi iyakan kokari wajen kare mutuncin kaina , sai dai tundaga haduwata da Rufaida muna yr 1 second semester , rayuwata tafara sauyawa daga haka harna zama abnd nazama ayanzu
Rufaida 'yar gatace wacce take samin sangartawa daga iyayenta , hakan yasa ta taso cikin shagwaba da lalaewa kasancewan ubanta mai dukiyane ,
Da fari tafara janyoni ajikine da sunan tana so muzama qawaye , kuma indinga taimakonta aharkan karatu domin inada kokari dakuma maida hnkl ,
Saida qawancenmu yayi nisa nafara gano tanada wani manufa akaina, lokuta da dama tana nuna yawan son hada jikinta dani , ba wuya ta kai hannu tana tabani tun abun baya damuna harna fara mata korafi akan banson
Alokacin da Rufaida tagano nimai yawan sha'awace kaman yadda nake yawan mata korafi , ina nuna nifa aure nakeso amma Abba na yaki yafahimci hakan , alokacin Rufaida ta fitomin da true color dinta
Watarana muntashi lactures ta bukaci nai mata rakiya xuwa gd , abnka damai son yawo sbd ni Abba na kulle yakemin inba skull ba bana samin fita ko ina , sai in umma ce ta aikeni hakan yasa nabita ganin amotan kantane xamu tafi
Wannan rakiyan shine yazamo silan bata duk wata tarbiyan dana samu ,
Wlh shureim badason raina nafara lesbian ba illah sha'awa datai minyawa ,Abba shiyayi jagora gurin tunxura zuciyanta na aminta da wannan harkan kadai zanyi insamu ina biyan bukatata kuma ina samin nutsuwan yin karatun
Ahnkl muka fahimci irinmu muna da yawa afaculty dinmu , hakan yasa ban dau tsawon lokaciba idona yabude nakware cikin wannan harkan , kowa yana son kasancewa tareda ni
Kullewanmu da Rufaida muzama bakin rai bakin fama yasamo asaline daga sanda muka gama karatu, bana samin fita sai dai ita takawomin ziyara ahaka zamu kulle kanmu adaki muyi yadda mukeso ,
Hartakai nima nafara koyan dubarun fita inje gdnsu , domin indai zan ambaci sunanta to cikin ikon Allah Abba zai barni fita byn ya kayyade lokacin dawowata , sbd sanin shakuwan damukai dajuna nida ita
Wlh shureim ayanzu ashirye nake nadaina wannan mummunan aikin , domin nima nagaji wlh natuba karka gujeni shushu plxx "
Kuka takeyi sosan gske tanama shureim magiya , amma ina gaba daya jiyayi yatsaneta ya kuma tsani mahaifinta daya zama silan jefa cikin wannan halin
Bazai iya aurentaba koda kuwa sonta zaiyi ajalinsa ne , gaba daya ayanzu kyamarta yakeyi
Kukan datakeyi yanajinsa har cikin jikinsa domin idn yace babu digon sonta ayanzu yayi karya , sai dai bazai bari tausayinta ya rinjayi zuciyansa ba
Hakan yasashi kaudakai daga gareta yana fadin"Aneesa bakida wani hujjan dazaisa kijefa kanki cikin irin wannan yanayin ,Aneesa natsaneki banajin koda sonki zai zama ajalina zan amince alikamin aurenki , bazan iya rayuwa da kazamar mace irinki ba
Don haka kiyi gaggawan koyan yadda zakiyi rayuwa batareda shureim cikin rayuwanki ba, ayau zansa iyayena sujanye batun auren mu
Kuma har abada bazan yafemiki ba Aneesa domin kinyiwa zuciyata mummunan illah, nasoki inasonki Aneesa amma bazan iya auran 'yar lesbian ba "
Karan faduwan cup da fashewansane ya kai bnklnsu bakin kofa , inda azeeza ke tsaye cikin tashin hnkl domin tagamajin duk wata tattaunawan daya shiga tsakanin Neesa da shureim din
Shushun ne yaraba yafice yana jin zuciyansa na tsakanin zafi , dazai iya tsaga zuciyansa yafitar da son Aneesa tas dayayi hakan kozai samu relief
Sai dai yasani har abada zai mutune akwai sauran tabon sonta cikin zuciyansa , meyasa Neesa tafito a Yar lesbian ? Meyasa tazma cikin mutane masu aikata LAIFIN BOYE?
Shikansa driver din momy kallonsa yake cikeda damuwa domin yagama karatan uban gidan nasu baya cikin nutsuwansa toko meke faruwa?
Acan falon baki kuwa Neesa ke kuka kaman ranta zai fita , azeeza na rungume da ita tana aikin rarrashi, yayinda Neesa kefaman fadin"azeeza kicema shushu yadwo gareni wlh natuba , bazan iya rayuwa babu shureim ba don Allah kuce kada ya fasa aurena
Tausayin Neesa Yakama azeeza tabbas bakaramin so takewa shureim ba , kankace kwabo saiga wani zazzabi na neman rufe Aneesan
Da kyar azeeza ta iya riketa suka shiga cikin gd cikin tsananin tashin hnkl
Ayshat Dansabo lemu棣冩啠棣冨編
*LAIFIN BOYE*
*_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱
Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳
*44*
Umman Aneesa da su azeeza ne tsaye akanta sai xuba musu sambatu take akan shureim, umma hnklnta yai kololuwa gurin tashi domin kanta yagama kullewa da maganganun da Aneesa keyi
Duban Azeeza tayi tana fadin "yakamata kimin bayani meyasami Aneesa me shureim din yasanar mata take neman fita daga hayyacinta ? "
Tsananin tausayin Aneesa ne yakama Azeeza domin tagama sanin tuggun Rufaida ne , itace take neman rusa auren Aneesa tahanyar fallasa sirrin dake tsakanin su , dama tasani Rufaida bazata taba kyale Aneesa haka kawai ba
Batada zabin daya wuce ta warware ma umman Aneesa kullin da aka dade ana boyewa ,
Ahnkl tasanar da ita BOYAYYEN alakan dake tsakanin Neesa da Rufaida, wanda asanadin tonuwan asirin hakan ne shureim keneman janye batun auren Aneesan wanda ake shirin yi nan da kwanaki 8 kacal
Dogon salati umma ta dauka byn tazube kasa tareda rushewa da wani irin kuka mai ban tausayi , yanzu dama irin abnd 'yarta ke aikatawa a BOYE kenan shiyasa sukai wannan mummunan shakuwan , kai haba shiyasa abn nasu da Rufaida yayi yawa ,
Wani irin haushin mijinta ke sake turnuke zuciyanta , domin tasani shine silan jefa Aneesa akowani hali , kaico yanxu wagari ya waya ?
Amaimakon umma ta rarrashi Aneesa sai tashi tayi tabar musu dakin, komawa nata dakin tayi tana sharan hawaye , yanzu shikenan idn shureim yafasa wannan auren yakenan?
Wani irin takaici mahaifin Aneesan zaiyi idn yaji abnd take aikatawa a BOYE? wanda shine silan jefata duk wani hali datake ciki ayanzu , akan banzan kudurinsa na neman duniya
Dole Aneesa tashiga wani hali domin ita shaidace akan irin matsanancin soyayyar datake ma shureim aji , bakuma taga laifin sa don zai janye batun aurensa da Neesa ba, domin kowani cikakken namiji mai tarbiya yana burin sama ma yaransa uwa tagari ne
Zafafan hawaye kecigaba dakai kawo a idanunta , duk ta kosa Abban Aneesan yadawo domin yaga halin daya jefa Aneesan ciki
*********
Shureim koda suka isa Abuja kai tsaye gdn sa yasa aka ajesa , part dinsa yashiga tareda kulle kansa cikin daki
Gaba daya zuciyansa da kwakwalwansa suna cikin tsananin rudani , bazai iya auren Aneesa da wannan mummunan tabon ba
Kaman yadda bazai iya cire sonta cikin zuciyansa domin , sonta yayima zuciyansa mummunan kamu hakan yasa yakeji zuciyan nasa namasa ciwo ,
Yasani koyasanar da sudais halin dayake ciki ma ba lallai yaji tausayinsa ba, domin yadade da gane yadda sudais din sam baya raayin aurensa da Neesa ,
Dolene adaren yau yaje yasami momy domin yasanar da ita yafasa auren Neesa, ya zabi ya zauna da Aysha yakoya ma zuciyansa yadda zai sota
Sai yanzu yafara tsanan kansa daya kasa son Ayshat din tunda fari, yamakance akan son Neesa itakadai , ashe itadin takasance mai fuska biyuce
Misalin karfe 9 tawuce ya ratso cikin main parlo din , domin yadda yakejin cikinsa na neman dauki
Turus yayi alokacin daya daura idanunsa kan Ayshat din wacce ke kwance bisa 3 seater, kallo takeyi bacci ya kwasheta
Tana sanye cikin kayan bacci ne riga da wando red , silk ne kayan masu daukan ido sosai, wandon iyakacin sa guiwanta , yayinda rigan tazama 'yar shimice kawai gaba daya takama jikinta
Ahnkl yake takawa xuwa gareta har ya isa bakin seater din inda take kwance , tsugunawa yayi yana karewa surarta kallo
Idonsa yasauka kan abnd yafi komi saurin daga masa hnkl ajikin mace wato kirjinta, ya dade yana karema kyakykyawar surarta kallo, bazai iya fassara abnd yakeji cikin zuciyansa ba , bcos ayanzu zuciyan nasa nacikeda tsananin tunani da damuwa ne , abnd kawai zai iya fadi shine tayi mai kyau matuka cikin shigan
Ganin tana kokarin motsawane yasashi saurin tashi tsaye, jikinsa asanyaye yawuce zuwa dining saidai duk da irin yinwan dake dawainiya dashi , bayajin zai iya cin abu mai nauyi ayanzu
Hakan yasa ya isa frige yadauki fura wanda yazama ka'idane kasamesa ajiye , domin shushun baya rabo da shansa
Nan cikin parlon yadawo yazauna yana shan furan ahnkl , yana kuma kallon Aysha dake baccinta lakadan
9:30 ya mike domin fita daga gdn kaman yayi karanbanin tada ita taje ta kwanta, sai kuma yafice abnsa
Koda ya isa gdn momy yusrah ya tadda kwance tana kallo , sallaman sa ne yasata saurin tashi tana fadin oyoyo ya shushu
Ganin yanayinsa sam babu walwala yasata jin babu dadi, ahnkl ta kariso tareda kama hannuwansa tana fadin"yaya shushu lfy nagankawani iri kaman kana cikin damuwa"
Sauke idanunsa yayi akanta byn yasake damke hannuwanta , baice komiba illah janta da yayi suka zauna bisa seater, yana kallonta da yanayi na tsantsan damuwa shinfide a fuskansa yake fadin "baby ina momy ko daddy yana gd ne ? "
Gyada masa kai tayi alamun eh kafin tadora da fadin"plxx ya shushu meke faruwa bansaba ganinka hakaba fuskanka yabayyana damuwan dake zuciyanka karata"
Lumshe idanunsa yayi ya bude yana fadin "yeah baby ina cikin damuwa yusrah na yanke shawaran janye auren Aneesa "
Arzane yusrah ke duban shushun kafin tafurta komi muryan momy sukaji tana fadin"akan wani dalili zaka janye aurenta byn kasan kwanaki takwas kadai suka rage"
Tana mgn ne tareda zama bisa seater fitowanta kenan daga part din Alhaji shu'aib , taji mgn shushun yadaki kunnuwanta
Gaba daya ido suka zubawa momy wacce tahade fuska sam babu alamun wasa, ahnkl ya shushun ya mike ya isa gareta kwantar da kansa yayi bisa kafadunta yana fadin"momy Aneesa ta yaudare da kyawawan dabi'unta wanda suka kasance na bogi ashe tanada mummunan tabo a BOYE
Ban taba soba sai akan Neesa itace mace tafarko da zuciyata keso takuma aminta da ita , meyasa zata yaudareni ta rufemin true color dinta ?
Wlh momy bazan iya aurenta ayanzu dana gane kowacece itaba "
Yakai karshen mgn yana zubda hawaye wanda yasa jikin momy dana yusrah yin sanyi , yusrah takasa tantance farin ciki zatayi dajin janye batun aurensa da Neesa ko me zatayi
Momy ce ke fadin "haryanzu son banji wani dalili dazaisa kafasa wannan aurenba wani hali ne kegareta na BOYE? "
momy Neesa 'yar lesbian ce taya zan iya auren kazamar mace mai aikata wannan mummunan kazantar?
Bazan iyaba momy koda sonta zai zama ajalinane"
Sonta bazai zama ajalinka ba son kaman yadda bazaka taba maidamu kananan mutane ba , cewan Alhaji shu'aib kenan dake karisowa cikin falon byn yagamajin duk furucin dasuke tattaunawa
Dukkaninsu kallo suka bishi dashi harya karisa zama kusada hajiya kubran dake rungume dakan shushu akafadunta
Cigaba da mgn dady yayi yana fadin"kasani shureim kaida kanka ka azazzala akan mgn auren nan , byn munbaka qanwarka mai hnkl da cikakkiyar tarbiya ,babu yadda momyn ku batayi dakai akan hakura da wannan yarinyar ba kanuna ka gwammaci kahada mata 2 duk da kuruciyanka sbd kanuna lallai saikasami cikan burinka
Sai ayanxu byn tafiya tayi nisa zakazo mana dazancen banza, 'yar lasbian ba mace bace saika aureta ayadda take kayi jihadin rabata da halin data jefa kanta ciki bawai kazo da zancen afasa aureba "
Shureim ji yayi tamkar dady na kwarara masa tafasasshen ruwane akahon zuciyansa, mekenan tirsasashi zaayi ya aureta byn shida yakawota yace yanaso yace baiyi ayanxu dole ?
Kallon idanun momy yayi kozatace wani amma shiru tayi , sai yusrah ce tayi karfin halin yin mgn tana fadin"haba dady yakamata aduba mgn sa ina ya shushu ina auren 'yar lesbian wacce tagama saida darajarta atiti,
Ni aganina tunda har Allah ya nufesa dagano ko wacece tun ba'ayi , kuma ayanxu yace yajanye dady plxx karku tirsashi mana "
Kedallah can kehar kinsan abnd yadace da wanda baidace bane ? Cewan momy kenan kafin ta dora da fadin"shureim kaji da kyau babu batun janye mgn aurenka da Aneesa, kayi hakuri ka aureta kasa aranka cewa zakayi jihadine tamkar yadda mahaifinka zaiyi ,
Kayi fatan hakan yazama shine silar shiryuwanta , wannan shine abnd nakeso dakai son kaida bakinka kace kanasonta kuma bazaka iya daina kaunarta ba , ashe haryanzu dai zance daya kakeyi kuma hakan na nuna aduk lokacin datazama kamila wannan son zai cigaba da tasiri cikin zuciyanka
Don haka inaso ka danne zuciyanka taci darajan son , ka aureta ahakan tashiryu ahannunka kaine zaka saita mata hanyan dakake kaga tabi "
Dukkaninsu kallon momy sukeyi suna jinjina maganganunta daya bayan daya , kafin ta dora da fadin
"Shureim matukar mahaifinku zai iya jihadin auren karuwa dadironsa , kuma tsaran 'yar cikinsa kai banga dlilin dazaisa ka kasa jihadin auren 'yar lesbian ba
Abnd mahaifinka yashukane zaka tayashi girbewa , domin shi Allah babu ruwansa idn yatashi juya lamuransa, ina matukar sonka son inason duk wani abu dazai baka farin ciki
Sai dai awannan karon bazan taba goyan byn fasa aurenka da Aneesa ba , domin daga kai har ita babu wanda bashida mummunan tabon da za'a iya dogaro dashi ahanashi aureba
Banbancin tabon naku kadai shine Aneesa itatake aikata LAIFIN BOYEN da kanta sabanin kai da mahaifinkane yajanyo maka "
Zuwa yanzu momy zuciyanta yafara karyewa har hawaye na zuba afuskanta ,
Alhaji shu'aib wanda yashiga cikin tsananin rudani da mamakin yadda duk akayi tasan irin fasadin dasuke aikatawa
Ya tsura ma hajiya kubran idanu yanaji tamkar kasa yatsage yashige , sbd tsananin kunya da nadama dasuka rufeshi jikinsa yayi wani irin sanyi
Gashi yanajin hawayen dake zuba a idanunta na tsananin takaicin daya kunsa mata , tamkar zuban tuwan dalma yakejin yadda hawayen nata kesauka
Yusrah ko da shushu kuka sukeyi tamkar kananun yara , wannan shine ake kirada ranan tonan asiry
Dady nakokarin yin mgn momy tadakatar dashi tahanyan daga masa hannu tana fadin
"Banason jin komi daga gareka dadyn yusrah , nasani zuciyanka na cikin tunanin yadda akayi nasan LAIFUKAN BOYE da kuke aikatawa kaida amininka Alhaji Adam,
Naji wannan rufaffen sirrin ne aranan da yaranka suke tattauna mgn tsakaninsu , suna tsara yadda zasu shanye bakin su sukadai batare dasun sanar dani ba , domin kar hnln yatashi
Takai dubanta kan shushu tana shafa kansa da haryanzu yake bisa kafadunta yana kuka wiwi
Kafin tadora da fadin" alokacin da baby ke kokarin fita zuwa part dinka , wanda atunaninta nida dady mun riga munkwanta
Saidai abnd batasaniba shine fitanta yayi daidai da fitowata zuwa kitchen, gilmawan mutum nagani da hijab hakan yasani komawa zuwa dakinta domin intabbatar itadince ta fita , idn ma itadinne to ina zata ?
Ganin banganta aroom dintaba yasani biyo bynta , ganin part dinka tanufa saina samu zuciyata dakasa hakury , naji lallai saina biyo bynta
Don haka duk abnd kuka tattauna akunnuwana kukayi , nayi alfaharin haihuwanku awannan rana da kukazama masu kaifin hnkl, wanda zasu iya rufe sirrin mahaifinsu su danne bakin cikin dasuke ciki don kucigaba daganin walwalata "
Yusrah ce ta taho da gudu tafada jikin momyn suna cigaba da kuka itada shureim din
Yayinda momy tarungumesu tana jin tsananin kaunarsu da tausayinsu na kassara zuciyanta
Ahnkl dady ya iya mikewa yabar musu falon yana maijin tsananin nadaman abnd sukaita aikatawa, yau gashi yana kunyata agaban yaran cikinsa
Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編
*LAIFIN BOYE*
*_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱
Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳
*45*
Tsayin mintuna suka dauka rungume jikin momy kafin taci nasaran lallashinsu, maganganu masu kashe jiki da karfafa guiwa shita cigaba dayima shushu hartasamu ta lallabashi yabar gdn
Duk iya abnd takeyi tana yinsane cikin dakiya da karfin hali, amma itakadai tasan yadda zuciyanta ke mata ciwo , mussamman ayau data amayar da abnd ke zuciyanta gameda cin amanan da masoyinta mijinta Alhaji shu'aib suke aikatawa
Mutumin da suka gina soyayya mai tsafta da birgewa tun kuruciya har zuwa girma, wai shine da aikata irin wadannan laifuka a BOYE
yusrah ta tasa har zuwa room dinta saida ta tabbatar ta kwanta kafin tabar dakin , zuciyanta nacigaba dajin tausayin su matuka cikin zuciyanta , musamman shushunta dayabar gdn cikin wani irin yanayi
Bedroom dinta ta wuce shirin kwanciya tayi sosai , cikin shigan kayan bacci irin na manyan mata, turaruka masu dadin qamshi tayi anfani dashi wayanta tadauka ta nufi part din Alhaji shu'aib din alokacin da agogo ke buga 11pm nadare
Akwance tasamesa bisa makeken gadonsa , ya kura na'uran sanyaya daki , kansa asama yana dafe dashi alamun yayi nisa cikin tunani
Ahnkl hajiya kubrah ta taba ta kwanta nesa dashi kadan , tsayin lokaci suka dauka batareda kowa yace da 'dan uwansa komiba , kowa da abnd zuciyansa ke saka masa
Alhaji shu'aib wanda qamshin matarsa yacika kafofin hancinsa ne, ya kai dubansa kanta tareda kura mata idanu kafin yayi karfin halin fadin
"Kubrah kiyi hakury! Kiyi hakury! Tabbas wannan kalman itace kadai zan fara furta miki kafin innemi yafiyanki daki yafemin laifin dana aikata , duk da cewa tsakanina da mahalicci nane tabbas naci amanan ki kubrah, nakuma ci amanan soyayyan damuka ginata tsayin shekaru
Sannan inaso kisani gameda mgn maryama wlh Allah idn har aurenta zai jefaki da yarana cikin matsala , ashirya nake nabijirema hakan domin ayanxu farin cikinki danasu shine kadai abnd nake buri
Yakarishe mgn yana kallon yadda hawaye kesauka a idanunta "
Cikin karfin hali momy tafara mgn tana fadin"hakika dadyn yusrah idn nace banajin zafinka azuciyata nayi karya , domin dole abnd kadade kanayi a BOYE yaimin ciwo
Meyasa kazabi hanya masu muni gurin aikata LAIFIN BOYE, da ace baka tuba da wancan mummunan fasadin dakuka rika aikatawaba tabbas dabazan iya yafemaka ba , sai dai ayanxuma kuna cikin masifa domin duk wanda yazabi xina tazama abokiyar rayuwansa tabbas yana cikin musiba babba,
Meyasa baka zabi cika sunnan ma'aiki kayi mata uku muzama hudu yafimin , akan wannan bannar dakuka zabi aikawa
Kasani inasonka ina kishinka bantaba burin watarana tazo wacce zata raba soyayya , dazaman hakury da muka gina juna akai tsayin shekaruba
Sai dai ayau inamai sanar dakai ashirye nake ka auro mata 3 matukar hakan zai zama silar rabaka da zina
Don haka mgn kajanye auren maryam baitasoba , nabaka goyan baya kuma tana da nata hujjan natsayawa kaida fata saika aureta, domin kaika fara bata budurcinta
Abu daya nakeso kamin shine kada kabude hanyar da mutuncina zai zube akan aurenka da ita , domin zan kalli maryama amatsayin yusrh ne wanda nahaifa , don haka bana tunanin nizan iya bude kafan da 'yar cikina zata rainani
Sai dai daga bangarenka domin ayanxu zaka auro karamar yarinya nikuma na kwan biyu ,
Plxx dadyn yusrah ka kare mutuncina a idanunta wannan kadai zaisa nacigaba da danne zuciyanta , domin farin cikin yarana
Takare mgn tana mai zubda hawaye masu zafin gske , "
Ahnkl dadyn ya rungumeta yana lallashi , har saida kunya yarufe Dansabo lol
Yarasa dawani baki zai yabi halacci irin na hajiya kubrah , bai taba tunanin momy zatayi saurin yafe masa harta bashi goyan bayan aurenshi da maryama cikin sauri ba
Da wannan daman yasamu yadinga rarrashinta , yana kanbama ta tareda sa mata albarka har saida yatabbatar zuciyanta tayi laushin gske
Awannan daren Dady suntuno da soyayyan kuruciyace , inda yadinga fadamata kalaman dayasan suna tasiri cikin zuciyanta kwarai idn yafadesu abaya
Shushu kuwa alokacin dayabar gdn tafiya kawai yake bisa titi , amma maganganun momy keyawo cikin kwanyansa tareda sake jefa zuciyansa cikin tsananin rudani
Yanzu ana nufin dole ya aury Neesa byn yagama sanin kazantacciyan rayuwan datayi da Rufaida , meyasa momy zataimai haka meyasa dady ya aikata abnd ya aikata
Baya sanin sadda hawaye ke sintiri bisa fuskansa, saidai kawai yaji duminsu zuciyansa zafi takeyi sosai yana bukatan mai rarrashinsa
Koda ya isa gdn anan main parlo ya sake tadda Ayshan kwance har zuwa lokacin bacci takeyi
Wannan karon turban din data sa akanta yafita gashinta ne mai tsananin baki da laushi awaje, banda sheki da daukan ido babu abnd yakeyi
Ya dade atsaye idanunsa akanta ganin dare yayi yasashi yanke shawaran tashinta taje ta kwanta,
Ahnkl Yakarisa gareta tareda kai hannu yashafi fuskanta , motsi tayi tareda gyara kwanciyanta zuwa rigingine
Wani irin shock ne yaziryarcesa ganin yadda kirjinta suka tsole idanunsa , bugun zuciyansa ne yacanza launi sake kai hannu yayi ya shafi kirjinta wanda yakasa daurewa da kallonsu batareda daya taba kaman yadda zuciyansa ke kwadaitar dashiba
Cikin bacci Aysha keji ana shafata ahnkl take bude ido , harta budesu gaba daya qamshin data shakane yasata saurin ware manyan idanunta akansa
Da sauri ta tashi zaune tana zare idanu sai alokacin tagane aparlo take , mikewa tayi da sauri tana kokarin daukan wayanta dake kusa da shushu wanda yasaki baki yana karewa jikinta kallo
Da kyar ya iya wayancewa yana fadin "sorry dama tashinki zanyi kije kikwanta "
Jin yadda yayi mgn muryansa asanyaye yasa Ayshat duban fuskansa, ganin yadda idanunsa sukai ja ga alamun hawaye nan yasa jikinta daukan rawa
Hnklnta yatashi ahnkl takoma ta zauna tana fadin "lfy ya shushu? "
Shima idanunsa nakanta yake fadin"jeki kwanta Aysha lfy lau babu komi "
Sam kin tashi tayi saima sake narke murya tayi tana fadin"ya shushu kayi hakury kasanar dani damuwanka duk dacewa banida matsayin daya zama dole nasani , sai dai jikina yabani akwai wani abu kuma fuskanka yabayya halin da zuciyanka keciki "
Idn matsala irinta rannan ce kasanar dani nimatarka ce ya shureim, dakakeda hakki akanta zan iya taimaka maka wajen rage damuwanka , plzzz kasanar dani meke damunka?
Takare mgn tana tsaresa da idanunta"
Kallonta yakeyi yanaji zafin da zuciyansa keyi yana raguwa, cikin murya can kasa yake fadin "Aysha ina cikin matsananciya damuwa wanda bazaki iya fiddani cikiba ,domin zuciyata itace tafara min lahani gurin makancewa akan son abnd bata dace dani ba
Ayshat inaso afasa aurena da Aneesa amma momy tadage akan saina aureta ita da dady , duk dacewa nasanar dasu ayanxu Aneesa bata dace daniba
Plxx Aysha momy tanaji dake nasani idn kika bata shawaran janye batun aurena da Neesa watakila zata iya amincewa
Yakare mgn sabbin hawaye nafita daga idanunsa , wanda hakan yasake jefa Ayshan cikin tashin hnkl
Jikinta ke rawa alokaci guda kirjinta ke tsananin bugawa, kantane ya kulle da kalamansa afasa aurensa da Neesa wacce ake ikirari duk duniyace itace macen datai nasaran sace zuciyansa, tayi kane -kane ta yadda tahanata samin gurbi azuciyan shushun
Tomeke shirin faruwane wani abune yagano akan Neesa wanda yake ambaton batadace dashi ayanxu ba ?
*Wannan shafin* *sadaukarwa ce ga daukacin masoyana masu kaunar wannan buk Nawa mai suna LAIFIN BOYE, ina jin dadin yadda kuke bibiyan littafaina tareda bani kwarin *guiwa domin isar da sakona, ngd Allah yabar so da kauna*
*Aysha Dansabo* *kecewa I hrt u oll* 閴傦拷
Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編
*LAIFIN BOYE*
*_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱
Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳
*46*
Kallonsa takeyi cikin ido tana fadin"ya shushu kasan abnd bakinka kefada kuwa? Afasa aurenka da Aneesa fa kake fadi yarinyar da kake jinta cikin zuciyanka, wacce kake ikirarin babu macen daka taba so sai ita , itace kake fadin batadace dakai ba ayanzu
Kasanar dani meke faruwa ya shushu domin ka jefani cikin rudani "
Aneesa 'yar lesbian ce Aysha kinga sam bamu dace da juna ba, inasonta Aysha inason Neesa saidai bazan iya zaman aure da itaba ayanxu dana gane kowacece ita
Kitayani rarrashin momy kada su tirsasani auren Neesa plxx, yakarishe mgn yana sake daura manyan idanunsa akanta
Gaba daya jikin Aysha yayi sanyi soyayyan sa da tausayinsa suka sake kama zuciyanta , amaimakon taji farin ciki zai fasa auren wacce take jin tsana da kishinta saita sami zuciyanta dajin tsananin tausayinsa
Mgn sa kemata amsa kuwwa cikin kunnuwanta "inasonta Aysha inason Neesa amma bazan iya aurenta ayanxu ba"
Ahnkl take dubansa hawaye nazuba daga fuskanta , wanda takasa tantance nafarin cikine kona tausayin shushun nata
Kafin tayi karfin halin fara mgn tana fadin"ya shushu bani da hurumin Dazan sanya baki gurin sawa ko hana aurenka da Abnd zuciyanka ke tsananin so
Aganini idn har momy zata dage akan cewa saika aury Aneesa , toni banida hurumin dazance afasa domin momy uwace agaremu , wacce banaji zata iya yanke hukuncin dazai xama cutarwa akanmu
Kanason Aneesa ya shushu kuma har ayanzu dakake fatan ajanye aurenku, kana sake jaddada soyayyan da kake mata cikin zuciyanka ,
Mezai hana ka daure kabawa zuciyanka abnd takeso , kasancewan ta 'yar lesbian ce zai iya zama hujja agareka dazaka fasa aurenta ,
Amma tunda momy da dady sun goyi byn auren mezai hana kayi biyayya domin bakasan abnd suke nufi da hakanba"
Takare mgn kanta akasa yayinda hawaye ke zuba daga idanunta ,
Shureim wanda yatsareta da idanunsa yanajin zafin yadda itama zata goyi byn su momy , meyasa kowa yakasa fahimtan irin zafin da zuciyansa keyi akan Neesa , meyasa suka kasa gano illan babban laifin da Neesa ke aikatawa a BOYE?
Mikewa yayi zai bar mata falon batare dayace komi ba , harya fara tafiya tayi saurin kiran sunansa ya shushu ta furta tana goge hawayen fuskanta
Cak yaja yatsaya tareda juyawa yana kallon fuskanta, tambayan kansa yake meyasa take tayashi zubar da hawaye?
Aysha sam saita sami kanta dakasa furta koda kalma guda, hakan yasa shushun wucewa part dinsa batare daya sake waiwayanta ba
Zuciyansa cike take da tsananin bacin rai da tashin hnkl, tayayama dady da momy zasuyi masa haka? Wata zuciyansa kefadin sbd haryanxu kanajin Aneesa cikin zuciyanka shureim
Mgn da Aysha tayi ne yaji yatsaya masa arai , meyasa zata goyi bayan momy ? Tabbas yarinyar bata sonsa kaman yadda tasha fadi , wani azababban bacin raine yaji yaziyarci zuciyansa , taya zaifara kwatanta sonta cikin zuciyansa alhali tayi nisa gurin son wani daban
Bai tabajin wani abu maikama da tsantsan kishinta ya ziyarci zuciyansa irin yadda yakeji ayanzu ba ,
Aysha ko shureim na shigewa tasamu kanta da sakin kuka kozataji sanyi cikin zuciyanta, wani masifaffan sonsa ne kesake mata dabaibayi cikin zuciyanta ,
Mgn sa kemata yawo a kunni Aneesa 'yar lesbian ce tabbas bata dace da shushun taba , amma meyasa iyayen sa zasu dage akan saiya aureta?
Sanin bata da amsar tambayanta yasata mikewa kanta na tsananin sarawa , ta isa daki kwanciya tayi tana jin yadda idanunta ke futar da hawaye amma sam batadamu ta tsaidasu ba
Sai yaushene zata sami soyayyan shushu? Taji dadin aure tamkar yadda kowace mace keda burin samu , tabbasa dazata iya yakiceshi shida aurensa datayi hakan kodan zuciyanta tahuta
Dukkaninsu sai dai bacci barawone yasacesu awannan dare amma sam basu iya rintsawa ba
********
Kaduna garin gwamna wasa-wasa zazzabi mai zafine yarufe amarya Neesa, dukkanin qawayenta sun kama kansu dama ba kwana sukeba sukanzone sutayata zama da tsaren tsaren yadda bikin zai kasance , dazaran yamma tayi kowacce ke kama kanta
Itakadaice kwance sai rawan sanyi takeyi gaba daya zuciyanta nacikin tashin hnkl, meyasa shushu zai gujeta byn yasan soyayyansa tariga tayiwa zuciyanta mummunan illah
Tasani babu wacce tashirya tarwatsa farin cikinta sai Rufaida, meyasa zatai mata hakan?
Ummah ce tashigo hannunta rikeda plate mai daukeda abnci , zama tayi kusada neesa saidai sam fuskanta babu walwala ko kadan
Dubanta tayi yadda duk tafuta hayyacinta alokaci guda , kafin tadauke idonta daga gareta tana fadin"kitashi kici abnci kisha magani domin azeeza tasanar min zazzabi ya rufeki
Wannan kukan babu abnd zai miki domin koma meya biyo baya kece kika janyowa kanki ,
Aneesa meyasa kika zabi bata tarbiyanki ta wannan hanyan?
To kinga abnd hakan keshirin haifar miki ko , Aneesa kin cucemu kinci amanan kanki da kanki
Nasani mahaifinki shine silar jefaki duk wani dakika tsinci kanki ciki , sai dai kisani hakan bazaima hujjanki dazaki jefa kanki cikin halin da kike ciki ayanxu ba "
Kukan Aneesa ke karuwa ahnkl tana sauraren ummah , wutan nadama da danasani ne kesake ruruwa cikin zuciyanta
Da tirsasawan umma tadanci abncin kadan tasha paracetamol takoma ta kwanta , wayan shushu takira yafi akirga amma dukkanin line dinsa arufe suke
Karfe 10 yawuce Abban Aneesa yashigo gdn , Saida ummah tagabatar masa dakomi na bukata, tana zaune kusadashi yana cin abnci sai dai gaba daya yafahimci umman nacikin damuwa
Domin fuskanta yakasa boye hakan sai da yagama tsaf kafin yamaida hnkkn sa akanta yana fadin"lfy ne naga fuskanki na cikin damuwa , kowani abun akeda bukata na hidima ? "
Dubansa ummah tayi tana fadin"wani hidima Abban Aneesa bikin da ahalin yanzu ake kokarin fasawa"
Takare mgn tana watsamai kallo mai cikeda tsananin takaici
Cikin rudu yake fadin "wani irin mgn banzace wannan kike kokarin sanardani, afasa aure kaman ya byn kwanaki takwas kadai suka rage "
Sbd shureim yace bazai auri 'yar mad'igo ba wacce aka gama kwakulewa ba , fadin ummah kenan tana goge hawaye masu zafi
Cikin tsananin tashin hnkl Abban Aneesa kefadin "kifahimtar dani waye 'yar madigon wacce bazai auraba ? "
Bawata bace illah 'yarka Aneesa wanda adalilin dagewanka wajen tahado maka kwalin deegree, ka kagama kore mata samari kanuna bakasan zancen ka aurar da itaba , toga abnd mummunar akidanka yajanyo mana nan , Aneesa sama da shekaru 4 kenan tana aikata wannan kazamar rayuwan a BOYE "
zuwa yanzu Abban Aneesa yagama fahimtar inda zancen ummah yadosa, gaba daya zufa ne ke karyo masa , dama abnd take aikatawa a BOYE kenan?
Ashe duk xunbula hijabai da dogayen kaya tana fita na yaudarace , meyasa Aneesa tazabi bata tarbiyan daya gina ta akai ?
Baisan duk mgn dayake azuci ya fito filiba sai yanzu dayaji ummah na fadin"sbd son zuciyanka Abban Aneesa shiyasa kajefata cikin halin datake ciki, yarinyar nan tasha nuna aureta keso takawo samari ka koresu, to yanzu ga abnd kajanyo nan ahnkl ta warware masa duk irin alakan dake tsakanin Aneesa da Rufaida ,
Jikinsa yayi sanyi nadama yashigesa tabbas sai Allah yakamashi da laifi akan duk irin abnd Aneesa ke aikatawa a BOYE
Mikewa yayi batare da yace uffanba ya fita , kai tsaye dakin Neesa yanufa yatura kofan yashiga
Can ya hangota kwance akan bed jin sallaman Abban ta , yasake jefa zuciyanta cikin tsananin tashin hnkl shikenan Abba kasheta zaiyi haka take fadi cikin zuciyanta
Wani kukane ya kwace mata tashiga jada baya tana matsawa , yayinda Abban ke sake tinkarota fuskansa ya gama nuna tsananin tashin hnkln dayake ciki
Saida takai karshen gado sannan ta takure jikinta guri guda , wanda kecigaba da rawa zuciyanta tamkar zata yo waje sbd tsananin firgici da tashin hnkln datake ciki
Idanunta arufe suke ruf sai hawayen dake shatata daga cikinsu , jira kawai takeji taji saukan duka ko shaka daga Abban nata
Amma saitaji shiru ahnkl ta bude idanunta ta dora kan Abban wanda ke zaune bakin gado , tallabe da kansa ya tsura mata ido bayako kiftawa
Ganin hakan yasa Neesa tasaki sautin kukanta ahnkl amon muryanta cikin kuka suka cika kunnuwansa
Da kyar yayi karfin hakin fara mgn yana fadin....................
Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編
*LAIFIN BOYE*
*_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱
Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳
*47*
Ahnkl Abban Aneesa kefadin"Aneesa kiyi hakury ayanxu ba lokacin kuka bane, dukkanin mun kasance masu laifi
Nayi kuskuren biyewa son zuciyanta gurin tirsasaki kiyi abnd bashi zuciyanki ke muradi ba awancen lokacin
Ayau inamai nadaman yin hakan alokacin da nadaman batada wani anfani , nasani sai Allah yakamani da laifi akan duk irin abnd kika aikata
Amma kisani kema kinyi babban kuskure gurin jefa kanki cikin kazantacciyar rayuwa , meyasa kika kasa sanar da mahaifiyanki halin dakike ciki , idn ni bakiyi shakuwan dazaki fuskanceni da matsalanki ba?
Saikika biyewa son zuciya da shaidanun qawaye kuka fada kazantacciyar rayuwa, ayau gashi aurenda kike da buri da kwadayi akai yana neman rushewa ,
Adalilin irin rayuwan dakika jefa kanki , Aneesa bazan miki baki ba bakuma zan hukuntaki da mummunan hukunci ba domin fasa auren da ake shirin yi kadai ya isa yazame miki darasi kiyi nadaman kuskuran dakika yi abaya
Yakare mgn yana duban yadda take kuka tamkar zata hadiyi zuciya , "
Murya asarke Neesa keduban Abban kafin tafara fadin"Abba kayi hakury kayafemin wlh Abba nayi nadaman abnd na aikata , don Allah kada kubari shureim yafasa aurena "
Aneesa bamuda wani hurumi nacewa dole ya aureki alhalin yagano bakowa bace ke illah fasika , hurumin ayi ko afasa yana hannunsane shida iyayensa , wannan shine kuskuren dakika fara tafkawa cikin rayuwanki
Kin mance cewa kowani namijin kwarai burinsa ya aury kamilan macece ne, meyasa kika bata tarbiyanki Aneesa?
Don haka kiyi addua ne kawai idn mijinkine shureim zaidawo gareki adaidaita , idn kuma hakan baisamu ba sai yazama miki darasi inzaki shiryu saiki shiryu , yakare mgn yana mai ficewa daga dakin cikin tsananin nadaman da bacin rai
Yayinda Neesa tasaki wani irin kuka mai ban tausayi , tanajin son shureim nasake mamaye zuciyanta , bazata taba iya rayuwa mai inganci idn bata mallaki shushunta ba , haka zuciya da gangar jikinta kesanar mata
Wani irin tsanan Rufaida ke rufe zuciyanta , domin tasani itace silar tonuwan asirin duk wani LAIFIN BOYE dasuke aikatawa
Meyasa bata bari saita mallaki shushun amatsayin mijiba kafin tafasalla duk wani sirri nasu dasuke aikatawa a BOYE ?
batasan iyakan lokacin data dauka tana xubar da hawaye ba kafin wani wahalallan bacci yasaceta, cikeda mafarkai barkatai na shushun nata
********
Aysha ce tagama shiri cikin atamfa zani da rigane wanda suka amshi jikinta , kwalliya sosai taima fuskanta byn tawadata jikinta da turaruka masu sanyin qamshi
Sarka da earings tasaka wanda suka sake fito da kyawunta , daurin datayi nazamani ne wanda yadace dashigan datayi
Phone dinta tadauka tayi waje tana tunanin kiran yusrah , sai dai koda tagwada kira wayan yusyn akashe take
Bangaren dining area din takalla babu alamun antaba komi , alamun ya shushun har yanzu baiga daman fitowa ba kenan ko kuma yafice batare daya karya ba , haka ta ayyana cikin zuciyanta
Kwanciya tayi bisa 3 seater tana mai danno wani wa'azi na sheikh isa ali ibrahim pantami, cikin wa'azinsa mai taken ku karanta qur'ani gabannin ashafeshi
Tafara sauraron wa'azin kenan taji nocking , amsawa tayi da ashigo jin sallaman Dr sudais ne yasata saurin tashi zaune
Harya karisa shigowa falon zama yayi Aysha nagaidasa cikin fara'a da girmamwa
Dubanta yayi yana fadin"Amaryan mu ina mutumin ne ni 2 days sam bana samunsa a waya , sai jiya cwthrt Kasanar dani halin da ake ciki akan aurensa da Aneesa
Nakira phone dinsa akashe suke shine nace bari ni inzo insamesa har gd , plx fada masa gani nazo "
Aysha mikewa tayi ta nufi part dinsa , bedroom dinsa tanufa kai tsaye ga mamakinta ko yana kwance , idanunsa biyu ne sai dai kansa na kallon sama alamu yayi nisa cikin tunani
Karisawa tayi ahnkl har kusa dashi taja ta tsaya tana karewa fuskansa kallo, qamshin daya bugi hancinsane yatabbatar masa da cewa itace , hakan yasashi sauke idanunsa akanta yana binta da kallo , tayi masa kyau sosai barinma cute lips dinta daketa shining din janbakin datayi using dashi
Ya shushu antashi Lfy Aysha tafadi tana tsaresa da manyan idanunta , kafin tadora dafadin"ya sudais ke jiranka afalo cox yace yayita kiranka a line dinka duka akashe "
Kokarin tashi zaune yayi yana fadin"kice yasame anan falona yanzu hadamin ruwan wanka , ki kawomin break fast dina nan "
Yakarisa mgn yana sake sanya idanunsa cikin nata , ahnkl tanufi hanyar bathroom din nasa domin cika umurninsa
Koda tafito tsaye ta taddashi rabashi sai gajeran wando , kallo daya tai masa tadauke kanta tana fadin "ya shushu ga ruwan can bata jira jin mezaiceba tayi waje abnta, "
Bin bynta yayi da kallo kafin yanufi bathroom din domin yin wanka , koda yafito ya tadda tray mai dauke da komi dazaiyi anfani dashi
Kadan ya iya cin abncin byn yagama shirya kansa cikin milk shirt long sleeve da gray din wando yayi kyau matuka , sai dai sam fuskansa babu wani cikakken walwala
Koda yafito parlon sa baiga sudais cikiba hakan yasashi fitowa main parlo , yasamesa yana kallo shi kadaine zaune cikin falon tuni Aysha ta gudu bedroom dinta
Byn ta ajewa sudais kayan motsa baki , qamshin shushun da bai boyuwane yacika parlon, hakan yasa Dr sudais gane isowansa cikin falon
Kallon shushun yayi kafin yasaki dariya yana fadin "angon Neesa bada kanka aware yakare mgn cikeda shakiyanci "
Wani dogon tsaki shushun yaja yana zama kusada sudai sudais din kafin ya furta"kai wlh baba matsalata dakai kenan "
Sudais yadafa kafadunsa yana fadin"kai don iskanci don ka kusa angwancewa da rabin rayuwanka shine zaka kama wayoyi karufe "
Damuwan dake kwance fuskan shushun ne tasake bayyana kanta , kafin yadubi sudais yana fadin"Dr nifa fasa wannan auren kawai xa'ai naki sanar dakai komi don nasan karshenta dariya xakai tundakai dan team din Aysha ne"
Wannan karonma dariya sosai sudais yayi kafin ya furta"hmm wanekai kace afasa aure ai wlh hakanan zamuje mudauro wannan aure, aini momy da dady sun matukar birgeni
Cwthrt tasanar dani komi ai don haka shureim haka nan xaka daure adaura , idn tashigo gdn ka koma meta ke aikatawa saikayi fatan Allah yasa tashiryu , ai auren su Aneesa jihadine musamman kaida kake tsananin sonta ,
Haba karka badani mana shushun Neesa , nifa dukanku tausayi kuka bani , domin kuna tsananin son junanku aikawai daurewa xakai ka aureta ayadda take "
Ya isa hakanan baba dama nasan kaibamai son kaga farin cikina bane, taya muka dace da 'yar less meyasa kowa yake goyan byn aurena da Neesa ne , alokacin dani bana kaunar hakan taya zan yi rayuwa da yarinyar data gama kazantacciyar muamala da jinsin ta mata ?
Don Allah sudais katashi katafi idn kazo haddasa min ciwan kaine, "
Shureim yakare mgn yana huci ahnkl sudai yake fadin"calm down mutumina kayi hakury shushu abnd nakeso kagane momy tanada gsky ,ita da dady domin haryanxu dakake ikirarin afasa auren, kanasonta shushu ashe kaga gara ayi auren domin tashuryu ahannunka ,kayi fatan kawai hakan yazama silar shiryuwanta , ka kuma datse duk wata alakanta da Rufaida "
Ya Dade sosai yana rarrashin abokin nasa kafin subar gdn tare da shushun
Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編
[9:57AM, 4/12/2018] 閳ワ拷+234 816 253 8316閳ワ拷: *LAIFIN BOYE*
*Haske writers* *association* 棣冩寱
Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳
*48*
Alhaji shu'aib shida kansa yanemi Abban aneesa Aneesa , yashaida masa cewa acigaba da duk wani shiri rana itayau zaa daura auren babu fashi
Hakan yajefa zuciyan Abban Aneesa da ita kanta cikin matsanancin farin ciki, hnkln ummanta ya kwanta aka acigaba da shirin yadda biki zai kasance
Sai dai abnd ke matukar daga hnkln Aneesa shine yadda sam bata sake jin duriyan angon nataba, takira wayansa sau yafi akirga amma kullum zancen dayane arufe suke, abnd yasanyayr da guiwanta kenan
Domin tasani ayanxu shushu yatsaneta baya kallonta da daraja ko mutunci ko kadan, koya zasuyi zaman auren alhali yasan itadin fankoce ? Wasu zafafan hawayen nadama tace sharewa tasani duk wani gyara dazatai nabanzane domin tana da yakinin budurcinta yagama lalacewa tahanyar banza
Batada da abnd zatayi tinkaho dashi a gdn aurenta , bata taba shiga tsananin nadama irin wanda take ciki ayanxu ba
Misalin karfe 12 na rana motar Rufaida tayi parking cikin compound din gdn su Aneesa,
Sanye take cikin shigan English wears ta suka kama jikinta , gaba daya yau tayi shigane na rashin mutunci , wanda zai tabbatar ma duk wanda yadaura ido akanta cewa itadin babu digon kunya cikin kwayar idanunta
Sbd ashirya tazo gdn su Neesa ta yadda zata tari duk wani abu dazai biyo baya , sabanin da datake sanyo bakar abaya tayi shiga namasu mutunci domin boye asalin color dinta
Takawa takeyi ahnkl zuwa cikin gdn bakinta cike yake da tsadadden cingum tana tauna, a parlor ta fara cin karo da umman Aneesa tareda wasu frnds dinta
Gaigadata tayi cikeda da ladabi kaman yadda tasaba, sai dai daga yanayin da umman kejifanta da wani kallo mai nuna alamun tsana karara akan fuskanta , Rufaida tagane cewa tarkonta yakama kurciya
Ko kadan bataji ko gezauba ta nufi hanyar dakin Neesa , tura kofan tayi ahnkl tasanya kanta ciki , Aneesa datake zaune bakin gadon tana kokarin sanya rigan dake hannunta , domin gama shafanta kenan byn tayi wanka
Qamshin daya bugi hancinta wanda ko cikin barci ta shakesa tasan mai mallakinsa , yasata duban kofa cikin sauri kirjinta na bugawa da karfin gske
Wani shu'umin murmushine rufaidan Rufaida kejifan Aneesa dashi , kafin takarisa shigowa tana aje jakar hannunta
Kallon -kallo suka shiga watsawa juna kafin Rufaida takarisa ta dafa kafadun Aneesa tana fadin"babyna wannan kallo haka nasha zaki taho da gudu kitaryeni kina nuna farin cikin dawowata daga Abuja lfy "
Wani matsiyacin kallo Aneesa tajefa mata kafin cikin daga sautin muryanta tafara fadin"Rufaida intaryeki ince nataryiwa ? Tinkayi ko karya ? Ko kuwa ince nataryi bakar azzaluma mai kokarin raba sunnan annabi, nayi nadaman tarayyata dake Rufaida
Nayi nadaman biyema son zuciyata da hudubanki gurin jefa kaina cikin kazantacciyan rayuwan da ayanxu take neman tarwatsa farin cikina
Kinyi nasaran cusa tsanata azuciyan mutumin danake tsananin so Rufaida, amma Alhamdulillh dabakiyi nasaran sashi fasa aurena ba ,
auren dabakiso adaura ina miki albishirda cewa za'a daurashi , azzaluma raguwan bariki kawai wacce batasan darajan amana da zaman tareba
Kafin Aneesa tayi yunkurin sake mgn Rufaida tasauke mata wani lafiyayyen mari , wanda yasata kifawa
Hannu tasa tasake dago fuskanta sai dai wannan karon Aneesan ce tayi nasaran saukewa Rufaida nata tafin akunci
Cikin muryan kuka take fadin"kinyi kadan kimari fuskanta ban ramaba Rufaida domin kisani babu tsoranki acikin idanuna , ayanxu daidai nake dake kuma kiyi gaggawan fita acikin gdn mu kafin inmiki wulaknci mafi muni "
Takarishe mgn cikin hargowa kafin Rufaida tayi yunkurin aiwatar da nufinta na sake marin Aneesa umman Aneesan ta shigo tareda maida kofan tarufe
Tana kallonsu yadda kowa ranshi yake iya wuya, kallon Rufaida tayi cikeda tsana tana fadin"Rufaida me kuma kika zo yi inasha kinrigada kingama batawa Aneesa rayuwa , ko kuwa auren dabakiyi nasaran trwatsashi bane kika zo domin wulakntamu cikin mutane ?
Kinbani kunya Rufaida kun cuci kanku keda Aneesa da kuka zabi kazantacciyan rayuwa irin wannan,
Sai dai inamiki fatan shiriya keda ita , amma kisani abnd kike kokarin aikatawa Aneesa naganin kin rabata da shureim shine kuskuren dazakiyi nakarshe cikin rayuwanki,kada kiyi anfani da gata dakuma arxikin da kikafi Aneesa dashi kice zakici galaba akanta , kisani Allah baya barin zalinci kibar ta taji da mummunan tabon da kukaiwa juna
Koda shi kadai ta tsira tahadu da takaicin dabazai taba goguwa axuciyanta dana shureim ba , don Allah ina rokonki dakifita daga rayuwan Aneesa
Umma yakare mgn tana hawaye zuciyanta na tsananin zafi , yayinda Rufaida taji jikinta yayi sanyi matuka , tarasa meyasa zuciyanta ke tunzarata lallai saita bata auren shushu da Aneesa
Sai dai zuciyanta kan bata amsa da cewa sbd kishin Neesa datakene , domin tana tsananin sonta da kishinta sam bata kaunar ko 'yar uwarta mace tarabeta bare kuma namiji ,
Tasani aure shine burin Aneesa akowani lokacin wanda arashin yinsane hartayi galaba akanta gurin koyar da ita wannan harkan , babu kuma mahalukin daya mori jikinta tamkar ita ,
Wanda suka zama tamkar mata da miji tsakanin juna , ahnkl take kallon yadda umma da Neesa ke kuka , tana kuma sake karnto tsananta karara akwayar idanun Neesa
Kiyi hakury umma nayi miki alqawarin daga yau zanbar diyarki , tamkar yadda mamaci ke sallama da gdn duniya konima zansami nutsuwan zuciyata ,
Duk abnd nake aikatawa inayine adalilin so da kuma matsananciyan kishin Aneesa, wacce tazama wani bangare najikina
Sai dai yazama dole inbarta tahuta domin tun fil azal ra'ayinmu yasha banban da Aneesa, domin ita tanada burin aure wanda rashin yimata auren yasata fadawa wannan harkan , sabanin ni dabani da wannan ra'ayin burina inyi mu'amala da mata kadai , sai dai inkula namiji domin sha'awah ta wucin gadi
Salatin da ummah tadaukane yasa Rufaida gane cewa tamance da wacce take mgn ne
Hakan yasata fadin "Ummah kiyi hakury tashi kije zamuyi sallama nakarshe da Aneesa ,"
Ba musu umma tafice cikin tsananin tashin hnkl , tana mamakin yadda wannan rayuwa tasauya lallai dole kayi taka tsatsan da mutane , dole iyaye sutashi tsaye akan tarbiyan yaransu
Neesa ce ta tako ahnkl ta durkusa agaban Rufaida tana rokonta ta fita daga rayuwanta, ta barta da shushun ta kartayi sanadiyyar rabasu , kuka takeyi sosan gske wanda zai tabbatar da irin kaunar datake masa
Rufaida ce ta dago kafadunta tana fadin"meyasa kikai saurin yin laushi da auri Aneesa ? Nadauka rashin kunya da tsaurin idanu shine zaisa injanye nufina akanki , kinsani inada hanyoyi da yawa dazan iya tarwatsa rayuwanki dashi inrabaki dashi rabuwa nahar tabada , kinfi kowa sanin idanuna sunfi naki bufewa nafiki gogewa da iya duk wace kalan fitsara dakike tinkahon kinsanshi
Don haka kibini asannu Neesa , zanbarki da shushu inkuma raba alakan dake tsakaninmu amma da sharadin sai huta dake natsayin yinin yau domin muyi bankwana
Bijirema hakan yana nufin komai zai iya faruwa Aneesa don haka inajiranki a hotel na guri... Nan tagama koro mata address nagurin kafin tadauki jakarta ta fice fuskanta nadauke da murmushi
Yayinda Aneesa taxube nan kasan carpet ta rushe dawani irin kuka mai matukar ban tausayi
Tanajin wani tsanan Rufaida nasake rufe zuciyanta , yazatayi ta kubuta daga kaidin Rufaida ne wai?
Wani sashi nazuciyanta Ke cewa kibita ayadda takeso hakan shizaisa tabarki da masoyinki
Kuka takeyi sosan gske yanzu shikenan sai tasake ba Rufaida kanta ayau , kai bazata iyaba bazata kuma yadda tasake aikata wannan kazantar ba
To amma idn takifa hakan nufin sake ba Rufaida daman karisa tarwatsa farin cikinta kenan?
Kanta yadauki zafi tarasa mafita nan da nan wani hadadden ciwan kai yai nasaran rufeta
Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編
*LAIFIN BOYE*
*_Haske writers_* *_association_* 💡
Writing by Ayshat Dansabo lemu 🖊
*49*
Alhaji shu'aib ne zaune shida Alhaji Adam acikin katon falon Alhaji Adam din a gdnsa , yazone domin su tattauna mgn shushu da kuma mgn auren maryama da zai sanar masa yadda suka kwashe da hajiya kubrah
Byn yagama koro masa bayani kaf ne Alhaji Adam din ya dubesa yana fadin"hakika samin mataye nagari irin matan damukayi dace dasu abune mai matukar wahala awannan zamanin shu'aib, shiyasa nake fargaban rana danawa asirin zai tono gaban hajiya safeeya
Yacigaba da fadin dama ina matukar son mukasance domin insanar dakai yadda muka kwashe da wannan 'yar iskan yarinyar Afrah ,
Nan da nan yanayin fuskansa ya sauya zuwa damuwa yacigaba da koroma Alhaji shu'aib duk abnd yafaru aranan da sukayi haduwan karshe da Afrah
Yakare mgn yana fadin Afrah ta cuceni tagama da rayuwata , tunda harta iya mallakawa salman dan cikina kanta , wannan wace irin kwamacalace shu'aib , kullum natuna hakan saina samu xuciyata namin ciwo tabbas bariki baiyiba , bai kuma dace damuba ka godewa Allah da hajiya kubrah tabaka goyan byn auren maryama
Domin nima babu abnd zai hanani sake aure domin infita daga musiban danake ciki na zina , yakatishe mgn cikin matsananciyr damuwa "
Alhaji shu'aib ne kefadin amma dai kayanke duk wata alaka atsakaninku ko? Tabbas Afrah taci amananka duk irin yadda kake bata kulawa saida tayi tarayya da salman , yanzu dawani idanu kuke kallon juna kaidashi , kai kaicho da wannan rayuwa da muka jefa kawunan mu ciki ,
Wlh ayanxu inamai tsananin nadaman gashi tun ba'akai ko'inaba nafara ganin aya , domin ko auren shushu da wannan tanbadaddiyar yarinyar ya isa ishara,
Bantaba sha'awan tarayya da jinsinaba , amma gashi shureim mai tsananin tsantseni ya fada cikin son 'yar madigo dumu -dumu
Wlh Alhaji yana tsananin son yarinyar ko ayanxu dayake ikirarrin afasa auren yana fadane domin abun natsananin cin zuciyansa ,
Idn muka goyi byn sa don tana yar lesbian mu , mu nikuma ubansa akirani dame ? Mazinaci ko wanda yayi harkan raba mata da matasa ana bata rayuwansu , tabbas kubrah batayi karya ba abnd muka shukane zai tayani girbewa , domin duk abnd kayi Allah yasan tahanyar dazai jaraba ka , inajin tausayinsa ina tsananin jin zafin hakan axuciyata sai dai bani da hujjan dazan hana Allah ikonsa
Domin kona goyi bayan fasa aurensa bani da hurumin dazan iya raba zuciyansa da kaunarta kaman yadda yake sake nanata har ayanxu yana sonta , abnd ta aikatane kesawa yaji bazai iya aurenta ba
Yakai karshen mgn yana jin ciwo tareda da tausayin shureim din mai tsanani nasake rufe zuciyansa "
Karan faduwan cup na tangaran da tarwatsewan kayan dake rike hannuwan hajiya safeeya ne yasasu dago kawuna nan su
Tare da sauke idanunsu akanta wacce take tsaye hawaye na zuba daga idanunta , kasa sukabi da kallo inda snacks da lemukan data doro bisa tray domin kawo musu suka watse akasa
Hakan yatabbatar musu da cewa ta dade atsaye tana sauraren duk abnd suke tattauna wa akai , cikin sauri tajuya tana mai sakin kukan daya kwace mata
Jikin Alhaji Adam ne yashiga rawa zufa na keto masa tako ina , mikewa yake shirin yi yabi byn ta Alhaji shu'aib yayi hanzarin riko hannunsa yana fadin"kada kaje Alhaji kabarta zuwa anjima domin koka tinkareta zaka sake tunzura zuciyar tane "
Komawa yayi yazauna jikinsa yayi sanyi gawani azaban jin haushin kansa da abnd ya aiakata dake sake makure zuciyansa,
Alhaji shu'aib ya dade yana kwantar masa da hnkl da yadda zai kaskantar dakai yanemi yafiyar mata , koya samu tadubesa da idanun rahma kafin yabar gdn yana mamakin yadda Allah keta bankade asirinsu
Basu taba kawo zata ziyarci falon adaidai tym din data iso dinba dabasu tattauna mgn acikin gdn bama baki daya , sai dai aikin gama yariga yagama tunda tariga taji dukkanin abnd suka tattauna akai
Ya dade yana kaikawo cikin falonsa byn yadawo raka aminin nasa , kafin yayi kundunbalan nufan part din hajiya safeeyan zuciyansa na tsananin bugawa
Koda tura kofan zaune yasameta abakin gado ta hada kai da guiwa tana kuka tamkar karamar yarinya
Jikinsane yasake yin yanufeta yana mai zama abakin bed din datake zaune , kokarin kama hannunta yayi wanda cikin sauri takwace tareda matsawa can nesa dashi , cikin muryan kuka take fadin"kada ka kuskura kayi gigin sake kai hannuwanka jikina Alhaji,
Naji duk irin kazantar da kuke aikatawa wannan wace irin jaraba da musibace dabakuyi tun kunada kuruciyaba saida girma yafara kamaku ?
Dama ance barewa bazatai gudu danta yayi rarrafeba , tayaya salman zaidaina lalata yaran mutane byn kaima ka kasance cikin azzaluman bayi , wai ace kaine da aje dadiro daga karshe danka ya kwanta da ita , kaci amanata Adam ka zalinceni kun zalincemu kaida amininka
Dama hausawa sunce abokin barawo shima barawo ne , wani irin bakin ciki Aysha zataji idn taji irin kazantar da kuke aikatawa kaida sirikinta ?
Hawaye masu tsananin zafi take sharewa kafin taci gaba dafadin , meyasa baka auromin mata uku sunzama kishiyoyina ba da wannan masifan daka jefa kanka ciki ?
Wannan karon yakasa daurewa da karfin tsiya yajanyo hannuwanta , ya rikesu gam yana fadin"kiyi hakury kiyafemin safeeya hakika munriga mun tafka babban kuskure , wlh Allah yanzu muna cikin nadaman aikata hakan
Kiyafemin tamkar yadda aminiyanki tayafema aminina , juya bayanki gareni shine zai zama hukuncin dazaifi kowani hukunci jefani cikin hadari safeeya kiyafemin plxxx
Nayi miki alqawarin bazan sake kallon kowace mace da sunan zinaba face wanda zan auro muyi rayuwa tahanyar sunnah
Don Allah kiyafemin kinji matata, yakare mgn ya mai kwantar da kansa akafadunta tamkar wani salman haka yakoma mata
Cikin hawaye take sauke idanunta akansa byn tasa hannu ta ture kansa daga kafadunta , cikin murya mai matukar sanyi take fadin "na yafemaka amma kasani idn kacigaba dacin amanata Allah bazai barka ba ,
Ka auri kowacece matukar yarinyar arxikici zan zauna da ita , amma kataimakeni kadaina zina domin zina babbar fitinace
Wanne zanji mijina fasiki d'an cikana shima yakasance fasiki , dafe saitin zuciyanta tayi tanamai jin wani azaban ciwo agurin
Kafin tafashe dawani irin kuka mai ban tausayi , wanda yasa jikin Alhaji Adam sake yin sanyi gausayinta da kuma soyayyan tane yataso baki 1
Duk yadda taso taha nashi hada jikinsa da nata hakan baisamuba, domin rungumeta yayi sosai yana rarrashin ta tareda yimata alqawarin insha Allah yatuba ,
Yadade rikeda ita yana bata baki tareda neman afuwanta har saida yaji ta tsaida hawayenta sannan ya iya sakinta , yana kallon yadda take sauke ajiyan zuciya akai-akai
Dole yaji tausayinta domin yasan abn yayi mata yawa , da halin da salman yajefa kansa ciki zataji koda bakin cikin abnd yayita aikatawa a BOYE ?
A hnkl yazame jikinsa yabar dakin domin bata dama zuciyanta yasake yimata sanyi , kaman jira takeyi kuwa yafita ta kwanta hawaye nacigaba da zuba daga idanunta
Allah sarki umman Aysha 😭
************
4pm na yamma Aneesa ce ke kwance tana tunanin mafita , wayanta ne aketa kira wanda sam takasa dauka barema taga waye mai kiran ,
Jin karan shigowan sakone yasata janyo wayan ta bude sakon
*Inajiranki karki wuce mintina 30 baki isoba* *Aneesa daga Rufaida*
Shine abnd taga anrubuta ta dade shiru tana tunanin taje ne kokarta je , zuciyanta tayanke shawarn amsa kiran Rufaida , domin bata da mafitan datake ganin yawuce hakan , tanason shureim bata fatan abnd zai haramta aurensu
Ahnkl tamike zuwa bathroom wanka tayi tafito , bawani abu tayiba illah turare data gogawa ajikinta ta xuru doguwar riga baka
Hijab tasaka tadauki phone dinta tafito sam babu wanda ya kula da fice wanta , hakan bakaramin dadi yai mata ba
Abn hawa tadauki drop har zuwa hotel din da Rufaida kejiran isowanta ciki, tana sauka takira wayanta tana sanar da ita isowanta
Bata dauki lokaci mai tsawoba sai ga rufin tafito tai mata jagora zuwa room 34 up stairs , binta kawai Neesa takeyi amma sam zuciyanta babu dadi , gani take tamkar wannan ne karon farko dazata fara aikata harkan
Suna shiga Rufaida tayi jifa da fingilwan rigan dake jikinta wanda bayaga shi babu komi ajikinta , itadai Aneesa nazaune shiru dafe da kuncinta
Nufota tayi tana fadin"babyna yanaga jikinki asanyaye ne kina neman kibatamin jin dadin danake kwadayin jine ,
Tana mgn ne tareda kai hannu tana dauke hijab din dake jikin Neesa , dakanta tarabata da kayan jikinta tafara yin duk abnd takeso da jikinta
Ganin babu alamun Aneesa zata bata hadin kai tayadda xatasami yadda takeso , yasata watsa mata kallo cikin bacin rai take fadin"baby mekike nufi ne naga baki sarrafani kaman koyaushe ko kinzone kisake tunzura zuciyata ba kiyi abnd zai sanyayata ba ?
Wlh matukar baki bani hadin kai munji dadin junaba , ina mai tabbatar miki dacewa zan iya kullami ki sharrin dazai sa kifita zuciyan shureim gabaki daya idn kuma kinada ja bismillah kada kiyi abnd zai faranta min
Aneesa batada zabin daya wuce tabada hadin kai , tun 4 suke tare Rufaida bata bar Aneesa ba sai gurin 8pm nadare tasauke ta akofar gd,
Koda tashiga ummah natambayanta daga ina shidamata kawai tayi daga gdn su huda take , itama qawartace dasukai islamiya guda hakan yasa umma batasake cewa komiba
Aneesa tana isa daki tazauna bakin bed tareda rushewa da kuka, tana jin zafin yadda Rufaida tayi komi yau cikeda mugunta da gadara , domin harwani zafi takeji akasanta sosan gske
Bathroom tashiga tayi wanka byn tadade cikin ruwan dumi , hawaye takeyi na tsananin takaici harta kammala ta fito
Sallah tayi tadade tana rokon Allah ya yafemata yasa wannan ne nakarshe acikin kazantacciyar laifin da suke aikatawa
Kafin ta tashi tanajin kanta namata matsanancin ciwo , abnci ta fita nema wanda kadan ta iyaci tabarshi byn tasha magani ne takoma ta kwanta
Tunanin shushu dason jin muryansa kawai takeyi , koda ta gwada kira amsa daya dai ake bata akashe lines din suke , batasan sanda tayi jifa da phone din bisa bed ba
Tana tunanin wani irin zama suyi , ta tabbatar yadda sukayi ta tsara yadda zasu gina rayuwansu cikeda soyayya yanzu hakan yazama tarihi , tunda shureim ya tsaneta kyamarta yakeyi
Kuka takeyi sosai babu mai rarrashinta har tagaji tayi shiru dan kanta
Ayshat Dansabo lemu 👌🏻
*LAIFIN BOYE*
*Haske writers* *association* 💡
Writing by Ayshat Dansabo 🖊
*50*
Shirye shirye aka cigaba dayi abangarorin biyu ,babu abnd aka fasa duk dacewa haryau su momy sun rasa gane kan shushu akan wannan mgn auren
Dauke kafa yayi tsam daga xuwa gdn momy yayi kwata-kwata , gaba dayama yamaida farm house din dady nan ne gurin yininshi , sai kwanciya bacci kemaida shi gd shima saiya tabbatar kowa yayi bacci
Gaba daya Aysha nayin komine cikin sanyin jiki rashin jin shushunta gaba daya ko awayane, yasata fadawa cikin damuwa matuka , duk wani farin ciki da dokin datakeji na mallakan shushun ya dakushe
Kana ganin yadda take komi zakasan akwai damuwa atattare da ita , tundaga ranan dasuka rabu da Rufaida bata sake jin duriyanta ba koda awaya naba
Aysha kam kullum gdn momy take yini abnta sai yamma take dawowa gd ,wannan umurnin momy ce duk wani damuwa dake cin ranta tana kokarin danne kishinta , tasaki jiki anata hidima da ita tasha gyara dasu kunshi tamkar itace amaryan
Sudais shike gudanar da duk wani shiri domin yafitar dasu kunyan abokai , tunda shushun ayanzu bayako kaunar adangantashi da mgn auren Neesa,
*AGURGUJE PLZ*
rana bata karya domin kuwa ayau saturday ake shirin daura auren shureim da Neesa , sai dai tun safe shushun ke nade bisa bed bashida alamun koda motsawa
tun bayan da yasamu yasha ruwan tea kadai yakoma ya kwanta
Tunani da damuwa sun masa yawa wannan ranan ada shine ranan dayake mafarkin tazo masa , sai dai gashi ayau ranan ta riskeshi yana cikin damuwa , ji yakeyi tamkar yagudu yabar kasan kozuciyansa zatayi sanyi yasami nutsuwa
Sai dai sam lokaci yagama kure masa sam bayaji zai iya halartan daurin auren , gani yake duk inda yashiga nunasa za'adinga amatsayin mijin 'yar lesbian
Aysha wacce tasha wanka ta gama hadewa cikin wani hadadden laces, cikin lefenta aka samata shi dinkin riga da skat ne wanda yazauna ajikinga , tamkar don ita aka kera laces din
Yusrah dake kusada ita itama taci ado cikin wata gown mai shegen kyau , ta dubi Aysha tana fadin"sai matar ya shushu wannan kyau haka aisaiki sa yakasa zuwa daurin auren"
Murmushi Aysha tayi muryanta asanyaye take fadin "waneni ina naga wannan matsayin baby wlh karkiso kiji yadda nakejin faduwar gaba , tun kan ma adaura auren addua kawai nake azuciyata , hmm Allah dai yasa tashigo da alkhairy yusy"
Takare mgn tana zama abakin bed byn tagama sanya sarka da dan kunne na gold , nan da nan tasake haskawa banda fitinan nen qamshin dake tashi ajikinta
Dafa kafadunta tana fadin "babu komi Aysha insha Allah ki kwantar da hnkln ki kedai kici gaba da yin duk abnd kikeyi karki fasa, saima karawa da zakiyi akan wanda kike masa, yanzune lokacin dazaki kara zage damtse kinunawa duniya kedin jarumace
Bakida matsala Aysha shikanshi ya shushu zuwa yanzu dole nasani zuciyansa, yafara nutsuwa dake asannu kuma zai shigo hannu cikin ruwan sanyi
Musamman dayasan wacce yake rawan kafan fanko ce zata shigo , kadai kawai kixuba ido kiyi biyayya saiki kwashi 'yan kallo"
Murmushi Aysha tayi tana fadin "baki da dama yusrah nibari naje naga koya shirya don tun safe banji duriyansa ba , banaji ko breakfast yayi banda ruwan tea dana gani acup amma baitaba komi dake dining dinba
Takare mgn tana mai ficewa yusrah tabita da murmushi , tana kara jin kaunar aminiyan nata , tareda adduan Allah ya karkato da zuciyanta yayanta kan Ayshan yasota fiye da ydda Allah ya jarabci zuciyanta da sonsa
Hakuryn Aysha da sanyin halinta kullum kesake birgeta da Ayshan
Ahnkl ta tura kofar bedroom din nasa kwance ta ganshi , da alamu idanunsa biyune ma domin kanshi asama yake
Rufe kofan tayi tareda karisawa daf da bakin gadon ta zauna , tana fadin" ya shushu "
Shiru yayi bashida alamun tanka mata sai dai tun shigowanta qamshinta dake hana hancinsa sukuni yafara cika dakin
Saida tasake maimaita kiran sunansa ahnkl sannan ya bude idanunsa akanta , yana karemata kallon kurillah jiyayi bugun zuciyansa nakaruwa ahnkl , bakaramin kyau tayi masa ba uwa uba lallin daya dauki hnkln sa , wanda yazanu radau ahannunta donma idanunsa baisauka kan kafafunta ba inji Dansabo lol
Ganin irin kallon dayake mata yasata janye idanunta daga nasa ,
Inajinki ya furta ahnkl kaman mai koyan mgn
Ya shushu gani nayi har 12 na neman wucewa baka fitoba ,ya sudais natama baby complain baka kunna waya ba , shine nace bari inzo ingani ko lfy
Takare mgn tana duban fuskansa wanda idanunsa yake yes akanta , tsuke fuskansa yakumayi kafin ya furta "lfy lau nake daurin auren ne bazaniba "
Sake ware idanunta tayi akansa tana fadin"haba ya shushu bazaka ba fakace , plxx ya shushu karkayi haka byn kuntara frnds , yaufa ranane da duk wani mai sonka zai tayaka farin cikin Samun cikar burinka
Meyasa kakeso kaida kanka kabata ranan ka ka kuma jefa damuwa cikin zuciyan amaryan ka da kafi so fjyeda kowace mace anan duniya
Plxx karkayi haka ya shureim bari inhada maka ruwan wanka "
Kai tsaye bathroom dinsa tanufa tabarshi baki sake yana mamakin kalamanta, tareda jin zafin yadda kokadan Ayshan bata nuna kishinta akansa , kenan da gske takeyi itama bata sonsa domin ance mai sonka shine ke kishinka
Nan da nan yaji zuciyansa namasa zafi , akan idanunsa ta fito hakan yabashi daman sake karewa shiganta kallo har zuwa kafafunta da suka jan lalle
Wani ajiyan zuciya yasauke da karfin gske , karisowa tayi tana fadin"ya shushu ga ruwan can nahada kana bukatan wani abune byn hakan? "
Harara ya watsa mata wanda saura kadan tasaki dariya amma ta maze , tana sake sanya idanunta cikin nasa dauke kansa yayi yana mikewa tsaye
Yanufi hanyar bathroom din har kusa shiga corridor din dazai kaishi bathroom din , ya juyo yana fadin"karki tafi ki fiddomin kayan dazansa marasu nauyi ki ajemin , baby na nan ko? Ya rufe mgn sa da tambayanta hakan"
Eh ta furta tana son gimtse dariyan dake taso mata , ganin yadda yake mgn yana wani yatsina fuska tamkar ita takar zomon byn ko rataya ba abataba
Dama yasan yadda takeji cikin zuciyanta da yatausaya mata , domin komi tana yinsane cikin matukar karfin hali da boye damuwanta, amma banda azaban kishinsa da kaunarsa babu abnd ke cikeda zuciyanta
Mikewa tayi zuwa katon sif din daya mamaye bango guda na dakin , tunda taxuge sif din wani qamshi ya bugi hancinta kayane birjik sahu -sahu kowanne bangarensu daban
Bangaren manyan kayan tanufa nan ta zaro wata farar shadda 'yar gske sabuwace kar ga dukkanin alamu cikin wanda yadinka domin sawa arana irin tayau dinne
Domin sunfi kala 10 ajere agurin an ajiyesu daban , hula tadauka da yayi matching da zaren da akayi aikin kayan ta ajesu bisa kan gadon
Byn ta Ciro singlet da duk wani abu dazai bukata ta aje , zama tayi abakin bed din tana danna wayanta har taji fitowansa
Kallo daya tai masa ta maida dubanta kan wayanta, domin rabashi sau towel daya dauro a kugunsa kansa rufe da karami yana goge gashinsa
Bata sake kallon inda yakeba sai da taji muryansa yana fadin"bani kayan mana kinzauna kina danna waya "
Dubansa tayi da mamaki domin tasan yaga kayan da ta'aje , "ya shushu aiga kayan nan nafito dashi "
Aysha tafadi tana kallon idanunsa , sake tamke fuska taga yayi yana fadin"wadannan ne kaya marasa nauyin ? Oya tashi kifita tunda bazaki iya yin abnd nakeso ba"
Yakare mgn cikin daga sautin muryansa
Ayshat Dansabo lemu 👌🏻
*LAIFIN BOYE*
*_Haske writers*_ *_association_* 💡
Writing by Ayshat Dansabo 🖊
*51*
Kalonsa Aysha keyi tana hango bacin rai kwance afuskansa, batayi mgn ba ko kadan illah rabawa datayi ta wucesa xuwa sif dinsa
Wasu english wears sabbi fil taciro masa rigan white anyi layi layi da blue short sleeve hand ne , sai wandon baki aje masa tayi tana kokarin ficewa daga dakin batareda datayi mgn ba
Shushu dake harde da hannayensa akirji ya tsura mata manyan idanunsa, yana kallon duk wani motsinta komi nata cikin nutsuwa take yinsa , qamshinta da yanayin shigan datayi gaba daya yagama tabosa, sosai yakejin sa cikin wani yanayi nadaban , ganin da gske takeyi ficewa zatayi yasashi kiran sunanta "Ayshat"
Juyowa tayi tasauke idanunta cikin nasa kafin ta amsa da fadin "na'am ya shushu"
Zoki kwashemin wadannan kayan daga kan bed kimaidasu inda kika cirosu , abnd shushu yafadi kenan yana kokarin sanya kayan data aje masa
Komawa tayi tadau kayan ta mayar ta gabanshi tazo zata wuce , ba zato taji yariko hannunta da sauri ta dago idanunsu suka hadu guri guda
Bin yatsunta yayi da kallo wanda suka tsone idanunsa , kafin yafurta"ke harwani kalli kikayi tamkar kece amaryan"
Yakare mgn yana sanya kwayar idanunsa cikin nata , murza yatsunta yakeyi ahankali bashida niyyan sakinsu
Yayin daya jefa Aysha cikin wani yanayi wani abu takeji yana yawo tundaga tsakar kanta har zuwa yatsun kafafunta
Muryanta can kasa take fadin"ya shushu zanje gurin yusy nabarta ita kadai tun dazu"
Yadda tayi mgn kawai yakusa sashi dariya domin gaba daya atsorace tayi mgn , tana kokarin kwace hannunta dahar yanzu bai daina murzasu ba
Saida yakai bakinsa dabda kunnuwanta qamshinsu yahade dana juna, kafin yafurta"o ita babyn batasan kinzo gurin mijinki bane ki rarrashesa yaje daurin auren kishiyarki, sbd sam bakya kishinsa "
Ya kare mgn yana sake shigar da idanunsa cikin nata, gaba daya Aysha jitayi kafafunta na neman kasa daukarta , cikin karfi hali tayi mgn tana fadin"plxx ya shushu kasakemin hannuna zafi nakeji takare mgn tamkar zata rushemaida kuka "
Sake mata hannun yayi byn yatamke fuska tamkar bashi yagama furta kalaman dayahi ba , ai Aysha naganin yasaketa tayi hnzarin ficewa da gudu
Afalo ta tadda yusrah fuskannan tasha make up sosai tayi kyau abnta , zama tayi kusada ita tana jifanta da smiling , yusrah ce kefadin"ina ya shushun nadauka tare zaku fito "
Bata fuska Aysha tayi tana fadawa yusrah yadda suka kwashe dashi , wai bazashi daurin auren bama baki daya
Dariya sosai yusrah keyi tana fadin "ikon Allah kaman bada pretty dinsa xaa dauraba amma ya shushu da abn haushi yake , ni wlh haushinsa nakeji na wannan munafurcin dayake , tunda dai haryanzu yana kaunarta cikin zuciyanta to miye anfanin wannan abnd yake aiko kaman a kunnin momy , takare mgn tana kokarin dialing number din momy
Aysha fadi take "wlh baby idn kika hadosa da momy babu ruwana "
Momy nadauka yusrah ta fadimata gafa ya shushu ko shirin fita baiba wai bazai halarci daura auren ba, momy tace maza takai masa wayan zatayi mgn dashi
Babu ko dar yusrah tanufi part dinsa afalo tasamesa ya mike cikin sofa, ga TV nan ya kunna yana kallo
Kallo daya yaimata yasake tamke fuskansa, takariso tana gayar dashi banda harara babu abnd yai mata yana dauke kansa, domin haushinsu yakeji yadda suke nuna rashin damuwa da auren da ake shirin daura masa da kazantacciyar yarinyan can
Wayanta tamika masa tana fadin ga momy zatayi mgn dakai , karba yayi yakara akunni yana gaida momy
Batako tsaya amsa gaisuwanba tarufeshi da fada, tareda bashi umurnin lallai ya shirya zata turo driver dinta ya tukashi zuwa kd, domin kaf su dady dasu Dr sudais sungama tafiya
Amsamata kawai yakeyi tamkar zai rushe da ihu don zafin da zuciyansa keyi , tana katse wayan ya dubi yusrah cikin tsawa yake fadin "fita kiban guri munafuka dama zuwan dakikai kenan kasamin ido, ubanwa yasanar da momy ina gd ? "
Wayanta kawai tayi nasaran cafkewa daya cillota dashi tafice da gudu , bashida zabin daya wuce mikewa ya shirya , kayan dai da Aysha tafara fito masa dasu shiya saka , yayi masifar yin kyau acikinsu turaruka yasake wadata jikinsa dasu
Sai dai sam fuskansa babu walwala ko kadan , saida yusrah tashaida masa isowan driver din sannan ya fito
Aysha nazaune anan falon da yusyn ya fito fuskannan tamkar bai taba dariyaba, kallonshi tayi tanajin wani sabon soyayyan sa nasake kanainaye ilahirin zuciyanta, yayi kyau bakadan ba cikin manyan kayan tamkar Karta daina kallonsa
Bashida alamun tanka musu yake kokarin ficewa daga falon, har kai bakin kofa yajiyo muryanta mai sanyi da dadin amoh tana fadin
"Adawo lfy ya shushu Allah yatsare ya sa adaura a sa'a , Allah yadawo daku lfy "
Yadda takare mgn muryanta na rawa yasashi saurin juyowa , yana kallonta itama idanunta nakansa sun dade suna kallon juna , kafin tajanye idanunta wanda hawaye keson taruwa acikinsu
Shureim juyawa yayi batare da ya furta koda kalma gudaba, sai dai wani irin tausayinta yakeji akaron farko jin yadda tayi mgn cikin karyewan zuciya , meyasa yarinyar keda sanyin hali da nuna jarumtane ? tabbas yana hango wani lamari cikin kwayar idanunta wanda yakasa fassara kominene shi
Harya shiga back seat suka bar cikin gdn yana sake jiyo amon muryanta , da irin kallon dasuka tsare juna dashi wani sashi nazuciyansa na fadin tokodai yarinyar tafara kishinka ne?
Saurin karyata zuciyan nasa yayi yana hasko yadda take rokonshi akan yashirya yaje daura auren, kai ina batasonsa datana sonsa bazatayi hakan ba , dole ta nuna kishinsa wani haushine ya turnuke zuciyansa
Toshi meyasa yafara damuwa da ita cikin ransa , meyasa yakejin wani feeling nadaban akanta ? Meyasa yafara tausayinta cikin ransa yarasa amsan tambayoyin dake nema su addabi zuciyansa
Wayansa da yakashe tsayin kwanaki ya kunna , nan da nan sakonni suka shiga shigowa sam baidamu daya duba ba , illah clearing dinsu da yayi ganin duk rabi daga Neesa ne
Har suka isa kd alokacin baifi mintuna 10 suka rage adaura auren ba , wayan sudais yanema wanda ketare da frnds dinsu , yayi kyau tamkar shine shushun sam baiyi yunkurin daga wayan shushunba , domin yagama cika da takaicinsa cikin zuciyansa
Karfe 2 daidai aka dauren auren nasu da Aneesa akan sadaki 100k , daganan aka wuce reception kaman yadda aka tsara cikin invitation din
Sai agurin suka hade da sudais wanda ketama shushun tsiya , abokanansu nata yashi sai dai sam shushun yaki sakin fuska , shikadai yasan yadda yakeji cikin zuciyansa
Abangaren amarya Neesa kuwa taci adoh na kece raini tayi kyau harta gaji , tasaki zuciyanta sai gudanar da shagali sukeyi da frnds dinta , ta danne duk wani damuwa narashin jin shushunta domin batason bata wannan ranan nata
Waliman da ummanta ta shirya aka gudanar kafin azarce da shagalin biki har zuwa la'asar , inda aka fara shirin tafiya da amarya Abuja
Kokadan Rufaida bata halarci yinin bikin ba sai dai uban kayan data turo driver dasu yakawowa Aneesa, bakaramin kudi takashemata ba hardasu hadaddun kayan mata aciki
Sai dai daga umman Neesa har ita Aneesa kayan basu burgesuba , sundai amsane kawai aka ajesu guri guda
Byn fada da nasihohi masu matukar kashe jiki da ratsa zuciya da Aneesa ta saurara daga bakin Abban ta da sauran iyayenta , aka fara shirin ficewa da ita daga gdn iyayenta zuwa gdn mijinta , abn kaunarta shureim Abba aji
Kuka takeyi mai matukar tsuma zuciyan mai saurare , da kyar aka rabata da jikin ummanta wacce ke jaddada mata tayi biyayya takuma ji tsoron Allah , tazauna da abokiyan xamanta lfy ta kuma girmama iyayensa
Haka aka fita da Aneesa inda qawayenta irinsu Azeeza dasu huda suka rufa mata baya , tana kuka tana jin tausayin kanta da irin yadda zata fuskanci angonta amatsayin datake kai ayanzu haka aka dauki hanyan Abuja jikinta gaba daya yayi sanyi ,
Kowace irin rayuwa zatayi da angon nata wanda ayanzu ta jin lallai yatsaneta ?
Itakam akullum sonsa sake ninkuwa sukeyi cikin zuciyanta , da tunane -tunane iri daban azuciyanta suka iso birnin na tarayya inda kai tsaye gdn
Alhaji shu'aib Abba Aji aka zarce da ita domin damka amananta ahannun iyayensa, kafin azarce da ita gdn shushun babu abnd zaa gudanar , domin ya soke mgn dinner party din dayaci buri agudanar adah
Ayshat Dansabo lemu 👌🏻
[10:21PM, 5/24/2018] 😃😃 SMILER😄😄😄: *LAIFIN BOYE*
*_Haske writers_* *_association_* 💡
Writing by Ayshat Dansabo lemu 🖊
*53*
Aysha kam tunda tashiga bedroom dinta kayan jikinta tashiga cirewa, tana sauraron yusrah dake kwance tana waya da Dr sudais
Rigan baccine mara nauyi tasaka iyakacinsa guiwa tsayin , bra din dake jikinta ma cireshi tayi domin sam bata iya kwanciya da ita
Saida takammala komi sannan taraba ta kwanta kusada yusrah, wacce aje wayanta kenan tana kallon Ayshan take fadin"aina dauka can zaki kwana ki kulamin da yayana takare mgn cikeda zolaya "
Kafin ma Aysha tayi mgn wayan yusrah yashiga kara, ganin sunan ya shushu ne yasata saurin zaro idanu domin karfe 11 da kusan rabi ne alokacin, to mezaice haka take tambayan kanta
Kara wayan tayi akunni kafin ma ta kaiga cewa komi yafurta "ba Aysha wayan haka kawai yafadi kai tsaye"
Mikamata wayan yusrah tayi Aysha takara a kunni tana fadin" hello "
Ke nike jira fa tun daxu idn bakixo kiran mijinki ba banyafeba abnd shureim ya furta kenan yakashe wayan
Jikin Aysha ne yai matukar sanyi gawani takaici dayake cin zuciyanta , waime shureim yadauketane ? Meyasa baisan tanada daraja na mata agurinsa ba sai yau da aka kawo masa amarya yake shirin tona mata asiri qanwarsa na gdn
Itakam bataji zata iya mallaka masa kanta domin bata fara hango soyayyan ta ba , illah sha'awanta dayake dankare cikin idanunsa
Wasu hawaye tashare masu zafi kanta asunkuye yake , yusrah ta tsura mata ido tanajin tausayinta sosai , tambayan kanta take mekuma yafada mata adarennan dake sata zubda hawaye?
Ahnkl tamike tana duban shigan dake jikinta bazata iya zuwa gurinsa ahaka, zani tadaura akan rigan jikinta ta rufa hijab
Sai asannan ta dubi yusrah tana fadin"baby bari inje yayanki nakira "
Murmushi kawai yusrah tayi tana fadin"kice yau nikadai zan kwana ya shushu yayi kira plxx akulamin dashi da kyau takare mgn cikeda zolaya"
Hararanta Aysha tayi tana fadin "ni kinga tafiyata "
Tanufi hanyan fita zuciyanta na tsananin bugawa ahaka ta isa part dinsa tareda tura kofan bedroom dinsa
Yana kwance idanunsa alumshe yaji bude kofanta , hakan yasashi bude idanunsa yana kallon kofan , tsaye yaganta takasa karisa shigowa dauke kansa yayi daga dubanta ya sake lumshe idanunsa ahnkl qamshinta ke cika kafofin hancinsa
Tadade tsaye bata da niyyan karisa shiga tamkar aranan tafara shigowa dakinsa, haka takejin bugun zuciyanta nakaruwa
Jin shirun yayi yai yawa cikin dan daga sautin muryansa yayi mgn "idn bazaki shigoba kikoma inda kikafito tunda niban isa kiyi abnd nakeso ba "
Yafurta yana sake bude idanunsa akanta ga mamakinsa hawaye yagani yana xuba a idonta , ahnkl kuma take takowa harta iso bakin gadon tazauna
Sunkuyar da kanta tayi batada alamun tsaida hawayen dake zuba a idanunta , shureim ne ya tashi zaune har zuwa lokacin idanunsa nakanta , hawayen datakeyi yana dukan zuciyansa matuka domin atunaninsa tsananin rashin son datake masa ne yasa ta zubar hawaye don kawai yace zai amshi hakkinsa na aure
Lallai yazama dolema ya kusanci yarinyar nan kodon yasake bakanta zuciyanta , yaraba da abnd take tinkaho dashi
Sauka yayi ya nufi pray mat kafin yadubeta yana fadin"oya wuce kiyo alwala muyi sallah "
Byn ta dauro alwalan ne suka gabatar da sallah kaman yadda addini yakoyar , addua yai musu kafin yamike zuwa bed din yabarta zaune tana zuban hawaye
Tadade kafin takoma bakin gadon tazauna tana cigaba zuban hawaye
Ahnkl ya dawo kusada ita batare datasan yayi hakan ba , hannuwansa taji bisa kafadunta ya juyo da fuskanta suna duban juna , kafin yadauke hijabin jikinta ya ajeshi gefe guda
Sunkuyawa yayi yai kissing kirjinta dasuka tsole masa idanu , jikinsa harwani rawa yakeyi
Baiyi mgn ba illah hannu dayakai yana share hawayen dake zuba a fuskanta , wasu nasake maye gurbin su bazato taji yajanyota ta fada bisa kirjinsa
Rungumanta yayi dakarfin gske kafin yakai bakinsa kunnin ta yana fadin"kidaina xubda hawayenki abanza domin yau saina amshi hakkina karki manta ke kikace zaki rika taimaka mun gurin rage damuwata , to ayau damuwan tafi karfin arageta sai dai acireta baki daya, don haka gara kibani hadin kai babyna , kukan namiyene nasan na tunanin wannan guy dinne dakike so ko?
Yakare mgn cikeda jin zafi cikin zuciyansa , mussamman dayaji sautin kukanta yakaru "
Cikin muryan kuka take fadin "ya shushu don Allah ka kyaleni karabu dani inji da abnd yake damun zuciyata, sai yaushene zakasan darajata sai yaushe zaka fahimci abnd nakeji acikin zuciyata game dakai , don Allah kaji tausayina kada karabani da mutuncina don kawai ka wulakantani , kasha fadamin bakasona Aneesa ita kadaice kakeso , kasha sanar dani amatsayin qanwa kadai kake kallona , don me zaka raba qanwarka da abu mafi daraja agareta alhali zuciyanka ba ita kakeso ba?
Meyasa kake sha'awan sakani kuka dakasan yadda nakejin ciwo cikin xuciyata daka tausayamin ya shushu , nasani kana da hakki akaina amma kayi hakury ban shirya saukeshi ayanzu ba , kabarni komi kakeji gobe kadai yarage ka mallaki abnd kake tsananin buri daga masoyiyarka amma baniba
Takai karshen mgn tana sake sakin kuka mai taba zuciya
Itakadai tasan irin radadin datakeji tareda matsanancin sonsa dake sake bin duk wani lungu da sako naji kinta "
Sake matseta yayi hanajin yadda bugun kirjinta ke karuwa, kukanta yakeji har cikin kwanyansa, gawani tausayinta da matsananciyar sha'awarta dake addabansa
Yakasa cewa komi illah bakinsa dayakai ya hade da nata, jikinta yashiga rawa sautin kukanta na karuwa , duk yadda taso tahana haduwan bakunansu guri guda takasa , sosai yake tsotsan cute lips dinta dasuka dade suna birgeshi
Cikin muryansa data sauya yake fadin"me kikeji azuciyanki gamedani esha? Kiyayyata ko nasani bakisona kaman yadda nasha sanar dake bakida gurbi cikin zuciyata
Sai inaso kisani ayanzu nazabi muyi zaman aure na hakika , zan koya ma zuciyata yadda zata soki kodan infaranta ran momy , sannan ina son yara Aysha kinga dole inkusanceki kodan cikan wadannan burin nawa ,
Yakare mgn yanasake yamutsata son ranshi , duk wani abu dayasan zaiji dadi kawai yake aiwatarwa da jikinta , gaba daya yagama susucemata
Shiru tayi tana sauraron duk wani sako dayake aikawa zuwa gabobin jikinta, domin kuwa hannuwansa ne ke karakaina zuwa duk indaya keso ajikinta
Jikinta yagama mutuwa takasa hanashi abnd yakeyi , illah hawaye dabasu fasa zuba cikin idanunta ba yayi nisa sosai cikin abnd yakeyi
Harya fara kokarin wuce makadi da rawa hakan yasa Aysha , fashemai da wani irin kuka tana rokonshi yabarta , amma ina gaba daya bashi cikin hayyacinsa burinsa bai wuce yakai inda xuciyanshi ke kwadaitar dashiba
Duk iya magiya da bige -bigen datakemai baisa yaji ko gezau ba idanunsa sun makance , kunnuwansa sun kurumce tanaji tana gani shureim yasami nasaran shiganta
Kuka takeyi tamkar ranta zai fita amma Sam bai nuna tausayawa ba wajen kawar da budurcinta awannan daren ,
Koda yasami nutsuwa kankameta yayi yana fadamata kalamai masu tsananin tsada, kwance kawai take a kirjinsa tana sauke numfashi na tsananin wahala datasha domin bada hadin kanta yayi komiba , hakan yasa bakaramar wahala tashaba ,
Ahaka wani wahalallan bacci yai awan gaba da ita , ahkln ya kunna beside lamp yana kallon fuskanta dayai kaca-kaca da hawaye , wani irin abu yakeji naketa zuciyansa hanajin sa cikin matsanancin farin ciki da nutsuwan dabai taba tsammanin akwaita arayuwa ba
Koyaki koyaso dole ya amince yafara son Aysha cikin zuciyansa, ayanxu ko daya lashi zumanta bayaji duk duniya akwai wanda zai iya rabashi da ita
Wifing din hawayen yake mata da hannunsa ,kafin yakai baki ya sunbace ta yana fadin"I luv esha tabbas na amince inasonki , inasonki Aysha zan rayu dake har ahada incigaba da cusawa xuciyata soyayyanki , plxx kisoni esha kiso ya shushunki plxx , tamkar wani zararre haka yadinga fada mata zantuka wanda sam batason ma yanayi ba domin tayi nisa cikin wahalallan baccin da takeyi "
Arungume da ita akirjinsa suka kwana gani yake tamkar za'ashigo asace masa itane idn ya aje ta , sun makara sam basuji kiran sallan asuba ba , sai karfe 6 yafara farkawa ahnkl yazare ta daga kirjinsa,ya nufi bathroom wanka yayi ya fito yana gogen sumansa daya jike da ruwa
Bakin bed din yaja yatsaya yana kallon yadda take bacci hadeda ajiyan zuciya , kirjinta da babu kayan dayarufeshi rufeshi yasake tsurawa idanu yana jin yadda soyayyanta ke shigansa ahnkl ,
Tsananin dadin dayaji adaren jiya kedawo masa tabbas baitaba samin nutsuwa dajin dadi atsayin rayuwansa irin najiya ba, soyayyan momy yake sake ji nakaruwa tabbas taimasa gatan da duk duniya bashida abnd zai biyata dashi
Yana tsananin takaicin wautan da yayi nakasa cusa soyayyan Ayshat din cikin zuciyansa, yamakance akan son Neesa saigashi wacce yakema hangen mutuncin tazama fanko kazamar dayakejin kyamarta da kyamar laifin da take aikatawa
Sallah yagabatar ya dade yana addu'a Allah Yasaka masa sonta da kaunarta cikin zuciyansa, abnd bai taba mafarkin hakan zai faru dashi ba
Ganin batada niyyan motsawa yasashi isa kan gadon domin tashinta tayi sallah lokaci natafiya
Ahnkl yake shafa fuskanta tana mutsu-mutsu harta soma bude idanunta, ganin fuskansa dake dauke da smiling yasata saurin ware idanunta akansa
Jikinta takebi da kallo da babu kaya hakan yasa kwakwalwanta tariyo mata abnd yafaru adaren jiya , wani irin kuka tasakar masa tana kokarin matsawa sai dai yadda taji jikinta na mata ciwo , gabobinta duka ciwo yake hakan yasata sake rushewa da kuka
Ganin hakan yasashi daukanta cak kawai yanufi bathroom da ita , yanajin kukanta nataba zuciyansa yasani bai kyauta mataba
Saidai yadda yakejinta ayanxu cikin zuciyansa dolema tasoshi , domin bayaji akwai abnd xai iya rabashi da ita ayanxu
Ayshat Dansabo lemu 👌🏻
[10:21PM, 5/24/2018] 😃😃 SMILER😄😄😄: *LAIFIN BOYE*
*_Haske writers_* *_association_* 💡
Writing by Ayshat Dansabo lemu 🖊
*52*
Karba ta mutunci da karamci suka samu daga momy da dangin Alhaji shu'aib, sunci sunsha Ayshat anata nan -nan da ita
Ko kadan momy bata nuna wace alama dazaisa mutane sugane surukan nata , nada wani mummunan tabo ba illah cikin zuciyanta datakejin tausayin shushunta
Tana jinjina Irin son dayakema Aneesa amma saigashi batazo ayadda yake buriba, batazo amatsayin cikakkiyar mai mutunci ba , tausayin Neesa da yarinya shushu gaba daya ke cika zuciyanta
Kallon Aneesa take wacce bazaka taba tsammanin ita ke aikata kazantacciyar LAIFIN BOYE ba, sai misalin 9 nadare aka kai amarya dakinta
Ayshat da yusrah kawai ne a gdn Sai masu aikinta , ummanta tazo tasake . mata nasiha sosai da kwantar mata da hnkl akan tayi hakury takuma sake dagewa wajan cigaba dama mijinta biyayya
Alokacin da umman kemata wannan nasihan Ayshan tana hango tsantsan damuwa acikin idanun umman, amma koda take tambayarta babu komi kawai tana tausayinta ne , hakan yasa Aysha sake danne komi cikin zuciyanta , ta dinga walwala tamkar babu abnd kecin zuciyarta
To ayanzu ma dai hiransu suketa sha byn Ayshat din tasake hadewa cikin shiga ta alfarma , kwalliya na nunawa tsara shitayi tamkar itace amaryan
Shigan jikinta kadai na wata hadaddiyar material dan Senegal , wanda kallo daya bazaka taba gane laces ne ko material neba , dinkin doguwar rigace wacce ta fito da albarkatun kirjinta daga sama, takama jikinta sosai daga kasa ya bude tayi kyau matuka tamkar kasaceta
Bude gate da shigowan motoci ne ya tabbatar musu da cewa amarya ta iso gdn ta, saida wani faduwar gaba ya ziyarci zuciyan Aysha
Hayaniya sukaci gaba daji da guda ketashi har suka shege da amaryansu part dinta , wanda yakeda tazara tsakanin ta dana Aysha
Mahaifin Aneesa yayi rawan gani gurin fiddata kunya , domin komi yaji adakinta wanda yake 2 bedroom ne da 2 palor , sai part din shushun daban kaman dai yadda tsarin na Ayshan yake , banbanci kawai Aysha 3 bedroom take dasu
Dukda cewa sunci sunsha a gdn momy hakan bai hana Aysha ba peter umurnin , kai duk wani abu da akayi domin tarbansu ba
A round 10pm wayan yusrah dake kusada itane yafara ringing , hannuta kai tadau wayan tana duban number din , domin bata santaba
Kara wayan tayi akunninta tana fadin"hello"
Daga daya bangaren muryan shureim ne kefadin"baby kicema Aysha takawomin fura da abu mara nauyi ina part dina "
Abnd yafadi kenan yakashe wayan yusrah ta mike tanufi bedroom din Aysha domin sanar mata da abnd mijinta yafadi
Abakin gado tasame ta tana waya da salman , hakan yasa yusrah zama harta gama wayan, kafin tasanar da ita sakon shushu
Cikin mamaki Aysha kefadin"kai baby dama yana cikin gdn nan nisam banyi tunanin zai shigo da wuriba shiya sama ban yimasa wani abnci ba
Amma inajin akwai ragowan gasassar chicken dinda peter yayi , saina dibar masa da furan ko indafa masa indomie da zafi zafinsa zaifi , takare mgn tana kallon yusrah domin jin karin bayani "
Murmushi taiwa Ayshan tana fadin "hakan yayi matar ya shushu "
Bata dauki dogon lokaciba ta kammala dafa indomie din , wanda yaji kayan miya da kayan lanbu ,egg tasoya guda 2 ta hada dashi sai rabin kazar data sake warming cikin oven
Frige tanufa ta tsiyayi furan cikin jug sugar da milk ta kara akai ta motsa , cup ta dauka tahada komi guri guda ta nufi part dinsa, yusrah dake binta da kallo tayi murmushi
A falonsa tasamesa kwance yana kallon tashar MBC2 , sallama tayi takarisa ta aje tray din bisa center table
Zama tayi bisa 2 seater tana fadin"ya shushu ga abncin " sai lokacin yatashi zaune yana binta da wani irin kallo , gaba daya kwalliyanta yake karewa kallo tamkar itace amaryan haka yake fadi aransa
Bani abncin plxx yunwa nakeji rabona da abnci tun tea danasha da safe yayi mgn yana yatsina fuska
Janyo table din tayi zuwa ggabansa,tareda tsugunnawa tana kokarin mika masa plate dake dauke da indomie din
Qamshinta da qamshin abncin ne suka bugi hancinsa , idanunsa yakai yana dubanta tana miko masa plate din
Amsa yayi yahade da yatsun hannunta byn yayi anfani da daya hannun ya aje plate din akusa dashi, murza yatsun yake ahnkl yana sake kallon lallin dake zane ahannun nata
Murya can kasa yake fadin"kinyi kyau kallon ma yayi kyau saikace kece amaryan, koda yake kemafa amaryan ce batason angon ko?
Yakare mgn yana tsareta da idanunsa dake rikitata, jitayi tamkar yana jona mata shocking ajiki , sbd yadda takejin wani yanayi nabin ilahirin jikinta
Kokarin kwace hannunta takeyi yaki saki ahnkl ta furta "kaiya shushu nidai baruwana amarya gatacan dai a part dinka , ni kanwarka ce ai kaga dole inyi kwalliyar taya yayana murnan zuwan amaryansa dayake so fiyeda komi arayuwansa "
Takare mgn tana sake kasa da kanta yayinda shushu kejin yaddatake mgn a shagwabe yana dukan zuciyansa
Hannuwansa duka biyu yasa yadago fuskanta gaba daya , cute lips dinta dayasha janbaki yake kallo tamkar yakai baki yayi kissing haka yakeji wani abu na fisgansa
Aysha ko rintse idanunta tayi gam taki budewa , tana sauraron abnd zai biyo baya ya dade yana kallon fuskan nata wanda yai masa kyau matuka
Kafin yasauke idanunsa kan kirjinta wanda suke bayyane , har wani ajiyan zuciya yasauke mai karfi , ahnkl yakai bakinsa ya smunbacesu wanda hakan yasa Aysha saurin bude idanun ta
Tana zaresu akansa jikinta da kirjinta ke rawa , wai meyasa ya shushu yake mata hakane kai ita gaba daya tana mamakin hakin namiji dasam bashida kunya
Kwace jikinta takesonyi amma gam yake rikeda ita , idanunsa harsun fara sauya kala sbd wani sha'awanta dake fisgansa
Muryanta na rawa cikeda shagwaba take fadin"plxx ya shushu kasakeni kaci abncin yana hucewa "
Sakinta yayi ba musu yadau plate din yafara cin indomie din , yaji dadinsa sosai shiyasa yacinye kaf
Aysha ce ta mike tana kokarin tafiya idanunsa fes akanta yake fadin"koma kizauna nina sallameki dazaki tashi "
Komawa tayi tazauna tana mamakin wannan ikon Allah na shushu , yau kuma wani sabon salo yakeson bijiro mata dashi , wanda yake nema yarikita zuciyanta
Kadan yaci kazan sai furan dayasha daga karshe , kadan yarage cikin cup din ya mika mata yana fadin"oya shanye tunda ke kika zubo hardasu kara milk kinaso inrage kisha ko? "
Itadai kallonsa kawai takeyi tana mamakinsa hannu takai ta amshi cup din ta aje batareda tashaba
Sosai yahade face yana fadin"bazaki iyashan ragowataba ko sbd nidin kintsaneni , da wancen guy din da kikesone aida yanzu kin dauka kinsha oya dauka kisha "
Yadda yake mgn cikin fada haryaso bata dariya hakan yasata dauka takai bakinta ta kurba sau daya ta aje , cikin muryan shagwaba take fadin "ya shushu Allah nakoshine kuma nakosa inje inkwanta bacci nakeji
Cikeda shagwaba da narke murya takare mgn tana duban yadda yatsareta da idanunsa"
Harara yasauke mata kafin yafurta"nan zaki kwana domin hakkina zan amsa yau na aure "
Yayi mgn fuskansa babu alamun wasa ko kadan acikinsa, yadda ta kwalalo masa idanunta waje tana zaresu ne yaso sashi dariya amma yadake
Fadi take"don Allah ya shushu karifamin asiri babyfa nacan najirana zamu kwanta , Allah nibansan wani hakki dakake dashi ba
Plxx kabarni naje mukwanta kaji ya shushu , "
Yadda takai karshen mgn tamkar zata rushe da kukane yasashi sakin smiling din dabai shirya yiba ,kafin yasake tamke fuska yana fadin
"To ai inbaki saniba nina sani oya jeki dakko abnd kike bukata kidawo nan , nabaki 15min only inkuma baki dawo ba dakaina zanxo insameki right? "
Baki sake take dubansa zuciyanta na bugawa da karfi , meya shushu ke nufine ? Meya maida ita sakarya kome wacce batasan ciwan kantaba? Dacan baisan da hakkin nasaba sai yau da aka kawo masa sabuwan amarya , wacce yakeso miye dakomi lallai namiji baisan indama kunya takeba
Da gudu tafice Daga part din nasa tana fadi aranta saiya ganta , yayinda yabi byn ta da kallo yana sauke ajiyan zuciya , wutan sha'awan ta kawai kesake rufe zuciyansa
Burinsa kawai yaji lallausan jikinta atare dashi , mikewa yayi xuwa bathroom dinsa domin watsa ruwa
Koda yafito singlet da wando kadai yasa yafeshe jikinsa da turaruka masu qamshin gske , kwanciya yayi yana jiran shigowanta
Ayshat Dansabo lemu 👌🏻
[10:21PM, 5/24/2018] 😃😃 SMILER😄😄😄: *LAIFIN BOYE*
*_Haske writers_* *_association_* 💡
Writing by Ayshat Dansabo lemu 🖊
*54*
Duk yadda shushu yaso taimakonta Aysha kitayi , kuka kawai takeyi ta takure jikinta guri guda ganin hakan yasashi hakura don dole yabata guri
Komawa yayi ya kwanta rigingine idanunsa fes akan kofan fitowa bathroom din , yana ganin fitowanta ya tashi dasauri yanufeta ganin yadda take daga kafa ahnkl
Daure take da karamin towel gashinta na digan ruwa, kokarin kai hannu yayi don yariketa tayi saurin kwace hannun nata , byn ta watsamai wani uban harara
Don't touch me ya shushu tafadi cikin muryanta dayai matukar yin sanyi , matsawa yayi yabata guri ahnkl take takawa zuwa bed din inda kayanta ke yashe
Rungume hannuwansa yayi akirji yana kallonta , sonta da tausayinta ke sake kassara zuciyansa , jiyake tamkar yabita ya rungumeta ya rarrasheta
Bata damu da yana kallonta ba sakin towel din tayi , ta zura fingilwan riganta zanin da hijab din ta saka ta nufi inda pray mat din ke shinfide ,
Kabbara sallah tayi shikuma komawa yayi ya kwanta yana duban side din datake sallan , ta dade tana azkar da addu'ointa byn ta idar kafin ta mike
Ko kallon side din da yake batayi ba takama hanyar barin masa dakinsa, bacci takeji matuka ga jikinta dake tsananin mata ciwo , haushin yadda yaimata takeji matuka cikin zuciyanta , duk dacewa tasani komin dadewa Sai hakan yashiga tsakaninsu koda soyayya ko babu ,
Bakin cikinta bai wuce na cewa sha'awanta kawai shushun keyi Yakasa bata gurbi cikin zuciyansa, tanaji ayanxu shikenan bata dasauran anfanin daya wuce yamaidata abar kawar da sha'awansa aduk lokacin daya bukaci hakan , wannan tunanin kesake jefa zuciyanta cikin kunci dajin zafinsa
Koda ta fito daga part dinsa kaman ta nufi bedroom dinta sai kuma tafasa, tashige daya bedroom din tareda kullo kofan tasa lock , kwanciya tayi zuciyanta na tariyo mata duk abnd ya faru adaren jiyan tsakaninta da shushu
Runtse idanunta tayi hawaye masu zafine suka shiga sintiri akan kyakykyawan fuskanta, wanda ayanxu harya tasa idanun sun kunbura , sbd yadda takwana tana kuka da zubda hawaye
Kalaman daya dinga fada mata na zallan soyayya wanda wasu word dinma bata tabajiba sai abakinsa, shitake sake recalling cikin brain dinta wanda tasan na zallan yaudarece da tsananin shaukinta dayake alokacin , meyasa ya shushu bazai sotaba ? Meyasa takasa samun gurbi axuciyansa ?
Wadannan tambayoyin suke sake hautsina zuciya da gangar jikinta , hartaji yazama dole ta zubda hawaye na tausayin kanta da kanta , tabbas babu komi cikin soyayyan maso wani face bakin cikin da bacin zuciya
Ahaka barci mai nauyin gske yasake tafiya da ita , bata sake sanin me ake cikiba kuma
Around 11am shureim Aji ne tsaye gaban mirrow yana sake kwantar da suman kansa , yayi kyau cikin farar T-shirt mai azabar laushi da kyau , wando dark coffee ne yayi kyau bakadan ba, fuskansa da zuciyansa nafidda wani annuri na mussamman ne
Gaba daya zuciyan da tunanin nasa naga ayshat ne , wacce yakejinta ayanxu har cikin jininsa, gaba daya yakosa yaje gareta yaga halin datake ciki turare ya fesa ya dauki phone dinsa ya fice
Afalo yasami yusrah taci wanka cikin kwalliya mai daukar hnkl , tagama breakfast ne tadawo nan cikin falo ta zauna byn ta tabbatar komi yakammala , komi ita tasa aka shirya na part din amarya Aneesa,
Tayi jigum ne tana jiran fitowan Ayshan , ganin shushun yakariso yasata gayar dashi tana fadin"morning ya shushu "
Morning my dear ya furta yana sauketa mata murmushin data jima bata gani akan kyakykyawar fuskan nasa ba,
Kafin ya Dora da fadin"baby ina Aysha kardai bata tashiba har yanzu ? "
Waro idanu tayi waje tana fadin "tana inane ya shushu nifa zaman jiranta nake tayi harna gaji nayi breakfast dina
Atunani na zako fito tarene ma fa "
Wat ya furta da karfi yana cigaba da fadin"kina nufin tun dazu data baro part dina ba bedroom dinta tayoba ? Duk yawani rikice wanda hakan yaba yusrah mamaki matuka "
Hanyar bedroom dinta yadauka atunaninsa wasa da hnklnsa yusrah keyi , don yaga tunda suka kulle da Aysha gaba daya tafara rainasa
Babu kowa sai tashin hadadden qamshi dake fita adakin, ko ina fes dashi hakan yasa shi fitowa yanufi daya dakin inda yakeda tabbacin tana ciki
Sai dai akulle yake gam nan fa yashiga knocking da karfi , wanda hakan yatashi Ayshan dake baccinta sadidan , mika tayi tareda salati ahnkl tasakko ta nufo kofan tana fadin yes am coming baby duk daukanta yusrah ce
Tana bude kofan tunkafin da kalli kowaye qamshin daya bugi hancinta yasata gane kowaye tsaye bakin kofan, hakan yasata juyawa takoma ciki batare da ta kalli fuskansa ba
Rufa mata baya yayi xuwa cikin dakin zama tayi bakin beddin , kanta asunkuye taki yadda tadago ta dubesa
Idanunsa akanta yake fadin"morning cwthrt tunda yau babu gaisuwa fishi ake da shushu don kawai ya amshi abnd akasan mallakinsa ne, o namanta fa ashe babu son sa cikin mind din cwt din nasa
Yayi mgn cikin wani salon dayasa saurin dagowa ta dubesa , kirjinta na bugawa da karfin gske yayinda zuciyanta ke nanata sunan cwthrt , hmm lallai namiji baida kunya ko kadan amaimakon taji dadi sai wani haushine yaziyarci zuciyanta
Wato tunda yarabata da budurcinta ya dandani zumarta shiyasa zai rada mata sanin suna na yaudara ,
Jin bata da niyyan kulashine yasashi shahadan , kamo hannunta yana murza 'yan yatsun cikin sake kasa da muryansa yake fadin"baby muje kiyi brush da wanka kizo kici abnci ga mutuniyarki can kinbarta cikin tunani
Ko kinaso tagane sai yau yayanta ya angwancene ? Plxx kirife sirrinmu kinji babyna yanzu idn kina wannan fushin zata dago akwai wani abu , so karki bari tagane wani abu kinji "
Aysha dai tuni hawayen datake boyewa ne suka fara xuba , ganin hakan yasashi janyota gaba daya yahade da kirjinsa
Bayanta yake patting ahnkl yana fadin"no baby it's okay plzzz banson ganin hawayenki esha nasani kintsaneni sbd abnd yafaru alhali bakyason shushu ko?
Kiyi hakury my cwt nakasa hana zuciyata abnd takeso , tadade tana kwadayi nakasa controlling kainane esha , ke halalina ce kuma nake azabtuwa da tsananin bukatan ki hakan yasa nakasa controlling kaina da mind dina baby
Kiyarda da shushu yafara sonki ayanxu shureim najinki har cikin jininsa esha, plxx kiyafemin abnd nayi tayi abaya babyna kinji "
Luf tayi cikin kirjinsa tana sauke ajiyan zuciya hawaye naci gaba da zuba a idanunta , dago fuskanta yayi yana wifing tears din dake xuba
Ahaka yusrah tashigo tasamesu idanunta akansu fes , ganin yanayin da Ayshan ke kwance a kirjinsa yasata jan burki batare da ta iya furta ko kalma gudaba
Shureim dinne yakai dubansa kofan domin yaji shigowan mutum , ganin yusrah ce yasashi hararanta yana fadin"come baby kin wani yimana tsaye kina zare idanu toga tanan ashe batajin dadine shine tazo ta kulle kanta anan
Jeki dakko mata toothpaste da kayan wanka tayi anan bathroom din , ya kare mgn yana maida dubanshi kan Ayshat din da ayanxu taraba jikinta danashi ganin yusrah
Ficewa tayi aranta tana fadin "o su ya shushu an iya pretanding ji yadda yake wani jida ita tamkar gske ita yanzu abnn shi har tsoro yakebata , tausayin aminiyan nata duk ya cika zuciyanta , azatonta damuwan da Ayshan ke dannewa yasata ciwo , domin tasani duk abnd takeyi cikin karfin hali da dakiya kawai takeyinsa
Cikin sauri tadawo dakin kai tsaye bathroom ta nufa tahada mata hot water, koda tafito gurin Ayshan tanufa tana fadin" sannu Aysha Allah yabaki lfy ga ruwan can ko intaimaka mikine zuwa toilet din? "
Girgiza kai Aysha tayi alamun a'a tana kokarin tashi tsaye , zanin jikinta ya sabule hannu tasa zata dauka shushun yayi saurin rikewa kallon yusrah yayi yana fadin"fita kije kihado mata abnd zataci tasha magani before fara dakko mata kayan dazata saka oya out "
Fita tayi tana fadin "umm fasifaffe sai shegen pretending din tsiya sonka nawahal da baiwar Allah "
Tana fita yajanyota tafado jikinsa marayan kara tasaki , hannu yasa yarufe bakinta yana fadin"sorry my cwt"
Rigan yacire mata ya aje yana maida kallonsa ga kirjinta dake matukar gigitashi , yakasa controlling kansa saida ya rankwafa yayi kissing dinsu one after d other , ganin tanamai kuka mai cikeda shagwaba yasashi daukanta cak zuwa bathroom din
Sai da yadireta cikin jacuzzin sannan yafito yabarta domin tayi wanka , kan gadon yakwanta tareda lumshe idanunsa yanajinsa cikin wani moment dabai taba tsintan kansa cikiba , gawani son ta da azaban sha'awarta dake sake kassara zuciyansa ,ayanxu bazai iya misalta matsayinta cikin zuciyansa ba dole yaso cwt dinsa haka yake ayyanawa cikin zuciyansa
Yusrah tashigo hannunta rikeda kaya da kuma cosmetics din Ayshan, akan bed din ta aje tasake juyawa tafice domin hado mata abnd zataci
Koda Ayshan ta fito batayi zaton zata samesa adakinba , karamin towel ta dauro wanda rabin santala santalan cinyoyinta suke waje
Kallo daya tai masa tadauke kanta tanufi bakin mirrow tazauna , hakan yasashi daukan kayan zuwa inda take kayan shafan ya zube akan table
Lotion din yafara kokarin budewa yusrah tashigo dauke da karamin tray ta aje , tana duban Ayshan data bata fuska tamkar zata zage da ihu
Sannu matan ya shushu yusrah tafadi tana kokarin ficewa , cikin muryanta mai sanyi Ayshat kefadin baby canxomin kayan nan kibani wasu "
Shureim ne yaballawa yusrah harara yana fadin"leave plxx"
Dasauri tafice shikuma yafara kokarin shafa mata man , wasu hawayen takaicine tashiga yi yai kaman baiganiba , shafa kawai yake mata kokarin cire towel din yakeyi tasa hannu ta damke cikin muryan kuka da shagwaba take fadin"plxx ya shushu kabary banso don Allah kafita kabarni haka "
Kaman da dutse take mgn haka yayi saima riketa dayayi yazare towel din dakarfin tsiya , bra yadauka yasa mata saida yabata lokaci yana kallon abnshi kafin ya mika mata pant din yana fadin"oya wear it tareda juya matabaya yana sauke smiling "
Fisga tayi tana tunzure baki tayi saurin sakawa , da sauri tadauki skat tana sawa wanda yakamata matuka , rigan take kokarin sawa ya juyo ya amsa yana taimaka mata tasaka , dinkin sun kamata sosai takumayi kyau naban mamaki cikin kayan, laces ne mara nauyi mai azabar kyau da tsada kalan pink an black hadeda silver ajiki
Ahnkl tafara yima fuskanta kwalliya shidai gogan yatsareta da manyan idanunsa , bata taba yimasa kyau irin na yauba kodon dadin bayacika Binta kanta sosai bane oho
Light make up tayi tadaura dankwalin kayan byn ta gyara dogon gashinta zuwa baya , shiya shiga fesa mata turarukanta da qamshinsu ke matukar kwantar da hnkln sa
Tashi tayi cikin tafiya ahnkl domin haryanzu tanajin ciwo kadan-kadan akasanta inda yusrah ta aje tray din tanufa domin yunwa takeji bakadan ba
Yasani yadda takejin danjan nan bazata yarda yayi feeding dintaba , hakan yasashi jan stool yazauna yana danna wayansa lokaci by lokaci yana kallon yadda take cin abncinta ahnkl harta gama
Tashi tayi tana hada kayan data bata guri guda , ganin hakan yasashi isa gareta hannunta yakama
Yana janta harxuwa bakin bed din itadai Ayshan gaba daya mamakinsa da haushinsa sun cikata
Cikin rada yakai bakinsa kunnuwanta yana "baby yanzu meke damunki babu inda kemiki ciwo kowani abu?
But naga kina tafiya ahnkl kodai naji miki raunine ? Yakare mgn yana kokarin kai hannunsa gurin
Cikin sauri tadamke gurin tana fadin" plxx stop it ya shushu nibabu abnd kedamuna kawai katafi kabarni don Allah ya shureim"
Tayi mgn tanason fashe masa da kuka jikinta harwani rawa yake ,maida bakinsa kunnuwanta yayi yana fadin"calm down my cwry tunda komi normal dama so nake nadan kara ko kadanne esha na "
Bura ubancan kai hakan Aysha tafurta batare datasan ma afili ta furtaba , janye jikinta tayi dasauri ta mike tsaye tana hawaye tafara Takawa ahnkl zata bar dakin
Cikin hanzari yamike yadamko ta yana dariya ahnkl yake fadin"sorry my cwt wasafa nakeyi har kina zagi ainasan bazaki bani inkara yanzu ba sai kin huce ko cwt ? Yayi mgn cikeda zolaya "
Kwacewa tayi tacigaba da tafiyanta harta fice zuwa falo , daurewa kawai takeyi domin batason yusrah tafahimci halin datake ciki , amma dasaita nunawa shushun irin yadda zuciyanta kejin zafinsa ayanxu
Harta kusa falon saikuma tajuya zuwa bedroom dinta , domin yadda taji kanta nasarawa
Fitowa yayi yanufi part dinsa yana jinjina yadda zaiyi yashawo kanta , harta saki jiki dashi sosai hayaniyan daya farajine yasashi tunafa ashe wai amaryansa Neesa nacikin gdn sa
Wani takaicine ya turnukesa cikin sauri yazari car key dinsa , domin barin gdn zuwa gdn su Dr sudais
****Around 4 pm na yamma ......
Ayshat Dansabo lemu 👌🏻
[10:21PM, 5/24/2018] 😃😃 SMILER😄😄😄: *LAIFIN BOYE*
*_Haske writers_* *_association_* 💡
Writing by Ayshat Dansabo lemu 🖊
*55*
******Around 4pm na yamma aka shigo da Amarya part din uwar gdnta , domin damka amananta da kuma yimusu nasiha akan su zauna lfy da juna
Lullube Aneesa take cikin bakin da silver color din lafaya wanda aka daurashi tamkar na bare-bari wato sari , tayi kyau matuka sai qamshi ketashi ajikinta tako ina
Yusrah da Aysha sai wasu daga cikin 'yan uwan momy dana dady ne cike afalon Ayshan, tana sanye cikin goduwar rigan shadda mai asalin kyau da tsada, dinkin kanshi kawai abn kallone wuyanta siriiyar sarkace data zauna tai mata kyau, tayi light make up afuskanta duk wanda yaganta hakimce alokacin zaiyi zaton itace ma Amaryan
Tacikin mayafin dukkaninsu suke karewa juna kallo , domin Aneesa taki bude rufan fuskanta , duk da cewa ana kallonta zahiri tacikin mayafin
Kirjin Aysha ne ta tsinta yana bugu da karfi tabbas Aneesa sahun farko ce itama cikin kyawawan mata , duk da tasan cewa itadin ma karshece tana da kyau mai daukar hnkl amma hakan bai hanata hango kyau da dirin Aneesa ba
Fada da nasiha sosai akaimusu kafin Ayshan taba da atamfar super da rafar dubu hamsin (50k)na Amaryan, guda aka saki alokacin da qanwar ummah ta amshi kudin ahannunta , sun yaba da yadda Ayshan ta karbesu cikin fara'a da mutuntawa
Haka suka koma part din Neesa wasu nayabon Ayshan , wasu kuma fadi suke duk munafurci ne na ciki na ciki ai
Karfe 6pm motoci suka iso domin maidasu kaduna aka bar Amarya Neesa ita kadai tana sharan kwallah ,
A round 10:30 na dare Dr. Sudais da shushu suka shigo gdn , wanda tunda yafita bai dawo ba sai ayanxu din, babu yadda basui dashi akan yadawo yasauya kaya zuwa manya ba , amma fir yaki da kyarma ayanxu ya amince suka tsaya akasai kaji da sauran tarkace domin kaiwa amarya
Hakan yasashi wucewa kai tsaye zuwa dining domin cin abnci , rabonsa da abnci tun safe koda yaje gdn momy fura kawai yasha kadan
Kulolin dake jera bisa dining din yashiga budewa , kular farko aroman faten Irish ne ya bugi hancinsa , second one din pepe soup din fish ne sai tashin kamshi yake
Kular karshe daya bude hadaddiyar jallop din cous cous ne sai karamin bowl mai daukeda hadin cos low
Faten ya zuba da pepe soup din sai ya zuba hadin zobon dayake mararin sha, ahnkl yake cin abncinsa yana santinsa sosai cikin zuciyansa
Aysha dayake tana off byn tacanza pad tafito , kai tsaye gaban mirrow ta wuce tasake duban kanta
Tana sanyene da wani damammen skin tight wando baki , sai mitsitsiyan top milk color dakadan rigan tsayinta ya rufe cibiyanta , gaba daya rabin kirjinta awaje yake
Gashinta wanda yasha gyara sai kyalli yake , ita da kanta tasan tayi kyau bakadan ba , side din gado ta duba ganin babu phone dinta agun
Yasata tuno yana falo tabaroshi ga kuma film dinta datake kallo hakan yasa ta nufi parlon kanta tsaye , batareda takawo shureim din nanan ba domin taga har time din daya saba shigo gdn ya wuce bataji motsin shigowansa ba
Kanta Tsaye inda ta hango phone dinta ta nufa domin so take takira umma sugaisa , duk yau basuyi wayaba
Tunda shureim yaji motsin rufo kofan datayi yasa shushu kallon side din, akan idanunsa Aysha ta fito
Tsura mata idanu yayi kyam yana kallon yadda jikinta ke motsawa , wani abu yaji ya tsirga masa tundaga tsakar kansa zuwa tafin kafansa
Yarasa dame zai fassara yanayin dayake ji cikin zuciyansa, aduk sanda zai daura idanunsa akanta cikin yanayin nan datake sanye da futinannun suturun nan sai ya tsinci zuciyansa cikin wani yanayi
Yakasa dauke idanunsa akanta har saida takarisa ta zauna sannan ya iya maida hnkln sa kan abnci , sai dai sam yakasa karisa cin abn kirki sai ruwan zobon dayake ta korawa ahnkl
Wayanta ta dauka tayi dialing number din umma, byn tayi kwance cikin kujeran sosai suke hiransu tana fadin ma umman tayi kewanta sosai
Harta kammala wayan ya shushu na sauraren duk abnd take fadi , jikinta ne yabata ana kallonta hakan yasata daga kai zuwa side din dining din
Karaf idanunsu yahade tayi saurin dauke nata , yayinda shureim din yataso byn ya aje cup din zobon daya kwankwade , sosai yaji hadin haryafi najiya qayatar dashi
Cikin parlon yakariso yasami kujera ya zauna byn yadauki remote ahannunusa,
Muryan Aysha ne yadaki kunninsa tana fadin"ya shushu sannu da dawowa tayi mgn batare data dubi fuskarsa ba"
Shiko daura idanunsa yayi akanta yana kallon kirjinta dayafi tsole masa ido , harwani lumshe idanunsa yayi yasake saukesu fes akanta , baidamu daya amsa sannunta ba itama bata saka ran amsawan nasaba
Canza channel din zuwa inda yakeso yayi , Aysha ta dubesa yadda yawani hade fuska abn ma saiyaso bata dariya amma ta maze
Kaman bazata tanka ba saikuma tasake dubansa tana fadin"plzz ya shushu kadan barni nakarisa kallon film dinnan kaji "
Yadda tayi mgn cikeda shagwaba yasa shureim din dubanta , yaji wannan shagwabar har cikin zuciyansa gaba daya qamshin ta dayake shaqa yagama cika hancinsa
Karfin hali yayi wajen watsa mata harara kafin ya furta "dayake nan kadaine parlon dake daukeda abn kallo ko? Wai meyasa yarinyar nan kika rainani ne "
Waro manyan idanunta tayi akansa saida ta tabbatar idanunsu sun hadu guri guda kafin tasake narke murya tana fadin"sorry ya shushu wlh baraini bane any way bari inkoma parlon can inkalla acan"
Tana mgn ne tareda mikewa byn ta dauki phone dinta , dole tagabanshi zata wuce hakan yasa shushun samata kafa donya kada ita yaga karyan juyamasa jiki datake
Baya tayi zata fadi aiko amaimakon takai kasa saiji yayi ta fado cikin jikinsa, da gangar kuma tayi sbd tana kallon lokacin dayasa mata kafa donta fadi
Kankamesa tayi tana fadin "wayyo ya shushu mena maka zaka kadani ? "
Kokarin tureta yake daga jikinsa amma sai tasake kankamesa, ga mamakinsa fuskanta yaji akan kirjinsa tana fadin"wow qamshin turarenka dadi ya shushu "
Yadda take goga fuskanta akan kirjinsane yasashi jin tamkar zai dauke numfashinsa, gaba daya Aysha ta haddasa masa wani bakon lamari aduka ilahirin jikinsa, gawani qamshinta daya sake kashe masa jiki
Gaba daya yakasa tureta daga jikinsa illah lumshe idanunsa dayayi , yana sauke wani numfashi ahnkl baitaba tsintan kansa cikin yanayin dayake ciki ayanzu ba
Ganin halin data jefashi ciki yasa Aysha kokarin tashi daga jikinsa , ga mamakinta hannu yasa yamaidata kirjinsa har zuwa lokacin idanu wansa alumshe suke
Da karfin tsiya Aysha ta kwace jikinta tana fadin"ya shushu film dina zanje inkarisa kalla tayi mgn ahnkl "
Bude idanunsa yayi yasauke akanta gaba daya bazai iya fassara yadda yakejin zuciyansa na kwadaitar dashi wani bakon lamari na daban akan Ayshan ba
Ya dauka akan Aneesa kadai zai iyajin irin abnd yakeji yana fisgansa , sbd ita yakeso ita yakeji acikin zuciyansa
Sai dai yarasa dalilin dayasa idn har zai daura idanunsa akan Ayshan cikin irin wannan yanayin shigan dake gigita zuciyansa
Saiyaji bakon lamarin nan na fisgansa yarasa meyasa take shaawan kunna wutar fitina cikin zuciyansa,
Yana kallo tasa kafa tabar gurin yakasa furta koda kalma gudane , illah komawa dayayi ya kwantar da kansa tareda lumshe idanunsa
Suranta kawai yake gani tabbas yasan ashekarunsa dole yana bukatan mace, amma baiyi zaton wannan yarinyar zata zame masa matsala gurin taso da abnd yake dannewa tsawon lokaci yana hakuriba
Dole yayi gaggawan auro Neesa domin da itakadai yake tunanin zai sauke duk wani Abu dake taso masa
Itako Aysha dariya tasaki alokacin datake kwanciya bisa sofa , tana hango yadda yawani sake rungumota jikinsa ,
Lumshe idanu tayi tanajin masifar kaunarsa nasake mamaye zuciyarta , dole tacigaba da gwada duk wata kissa dazai janyo hnkln shushun yafada tarkonta
Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編
*LAIFIN BOYE*
*_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱
Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳
*34*
**********
Alhaji na nifa yakamata kai tsaida mgn guda daya domin nagaji da gafara sa , nafadama kawuna yamatsa akan infito da mijin aure domin bazai jure ganin ina yawon kwararo ba
Nikaran kaina wannan rayuwan ta isheni kaikadai nafara sani namiji , sbd haka kaiyafi cancanta daka aureni
Wlh Allah my sugar ka kusayin nadaman sanina arayuwa , matukar bazaka amince kafito ayi wannan auren , mu cigaba da rayuwa karkashin ni'imar aure
Bawai kullum kadinga tatsar albarkatun jikina kana cikamin jaka da kudiba, ada kudin suke gabana adalilin inwadatu dasu nafara sallama budurcina agareka, ayanzu nasami abnd nake burin mallaka gd ne kadai baka mallaka min ba , kudi sutura motar hawa duk nasamu ta jikinka
Ayanzu aurene bukatata Alahji na aure nakeso , kuma kai kadai nakeda burin kazama mijina , miye aibuna dakake kaucewa aurena, snd kasanni tun awaje ko? Sbd bani da sauran kima da mutuncin dazanyi byn nashiga gdn ka amatsayin mata ko? Sbd alokaci bani da abnd xakayi rawar kafa akanshi ko?
Wani munafukin kuka tasaki byn tadaura kanta bisa kirjinsa , kuka takeyi sosai shikuma yana shafa byn ta ahnkali
Yake lallashinta "haba baby haba maryama haba maman yesu , kinfi kowa sanin bana kaunar jin kukanki wlh maryama ina kaunarki , kuma xan aureki ninayi miki wannan alqawarin
Kidaina asaran hawayenki nayi miki alkawarin wannan satin xangabatar ma kawu dakaina amatsayin wanda xai aureki , don haka dazaran anyi mgn zakiyi istibra'i kafin , byn kin tsarkaka dakaman 2 weeks sai ayi auren
Wani ajiyan zuciya tasauke gawani masifan sanyi daya ziyarci zuciyanta, shikenan xata cika burinta xata xama matan Alhaji shu'aib, xata fantama taji dadi arika kiranta da matan manya,
Cikin salon shaidanci take sarrafashi domin tanunamai jin dadin kalamansa a aikace, gaba daya tagama rikitashi cikin zafi -zafi yake maida matarnin duk wani sako datake aika masa , lokaci mai tsawo suka dauka suna faranta ran juna tamkar zai mayar da ita cikin jikinsa yakeji
Ya amince maryama tadabance tana bashi nutsuwa bakadan ba , dole ya aureta ya killaceta kodan biyan bukatansa , dakuma ganin asirinsa yarufu
Batabar farm house dinsa ba saida yacika mata jaka da kudi , masu yawan gske ta tafi tanamai jin wani nishadi cikin zuciya da gangar jikinta
**********
Yau yakama week end ne babu aiki don haka sai karfe 9am Aysha tagama shirya break fast bisa dining
Koda takoma bedroom wanka tafada ta kintsa jikinta , shiryawa tayi yau cikin riga da skat nawani red and black din material,
Rigan yayi pitting dinta Sosai hakan yaba kirjinta daman fitowa , kasancewar dinkin mai budaddiyar wuyace
Skat din dama tamkar a kugunta aka dinkashi yadda yai asalin fidda shape dinta , gashin kanta ta gyara tai masa kitso guda 2 jelan kitson yasauka kafadunta,
Sam bata fayason zama da dankwali ba tun umma na mita harta gaji , bare kuma yanzu da babu mai kwabawa kan hakan
Qamshinta gaba daya yacika dakin light make up ne afuskar tata , karamin cute lips dinta yasha janbaki
Agogo ta kalla har 10 tawuce hakan yasata fito domin cin abnci , koda ta isa dining din ruwan tea da fraid egg kawai tasha
Saita kora da pure youghout wanda sam babu sikari aciki , sai zuma data xuba aciki wannan hadin yariga yazame mata jiki shiyasa kullum fatarta ke kara kyau da fresh
Falo tadawo zuciyanta nacike da mamakin rashin fitowan ya shushu yin break fast kaman yadda ya saba, idn week end ne10 zata samesa adining yana karyawa , yau gashi harta fito tagama nata amma shiru har 11, zuciyanta ne yabata watakila yayi sammakon fita xuwa wani gurinne oho
Ahnkl ta mike domin xuwa part dinsa donta gyara kaman koda yaushe, sam su iyatu da marka iyakacinsu falukan ta zuwa bedrooms da kitchen xuwa dakin da aka ware musu nan suke gyarawa amma part din shushun xuwa nata bedroom din bata amince su gyaraba
Da falon tafara wanda sam babu wani datti saidan abnd ba'arasa data kawar , bedroom dinsa tasakai tana tura kofan tahango alamun mutum kudundune bisa bed
Bata kawo komiba cikin zuciyanta illah hutawa yakejin yi kenan yau , hakan yasa ta wuce bathroom din tawanke tsaf
Burners ta kunna tasaka turaruka masu qamshi ko'ina nadakin , bedroom din tasake komawa haryanxu yana nan yadda tabarshi
Bakin bed din tamatsa tanadan bugawa ahnkl , ganin baida alamun motsawa yasata yaye rufan fuskarsa
Tana kiran sunansa ahnkl shureim cikin wahalallan baccin dayake yaji ana kiran sunansa, gashi yanajin motsin buga gefan gadon da takeyi da hannu ahnkl
Hakan yasashi bude idanunsa yasauke akan Aysha , byn yashaki fitinannen qanshinta dake kashemai jiki
Murmushi tasakar masa tana fadin"ya shushu har 11 tawucefa naga baka fito kayi break ba , hope dai lfynka lau? "
Tayi mgn ne kanta akasa har lokacin kuma tana rankwafe ne kusa da kansa, hakan yasa kirjinta yasake fitowa waje dora idon da shushu xaiyi akanta kirjinta sune suka fara tsone idanunsa
Cikin sauri yamaida idanunsa yarufe kafin ya furta"Ayshat bani da lfy ne hadamin ruwa a bathroom insamu inyi wanka "
Cikin sauri tafara tafiya domin shiga bathroom din sai alokacin yasake bude ido yasauke akan bayanta , wayansa yadauka domin kiran Dr sudais yazo yadubasa , don kwana yayi da zazzabi ajikinsa gawani masifan ciwan mara dabaisan kona miyeba dake addabansa
Fitowa tayi tana dubansa take fadin "sannu ya shushu ga ruwan can tashi kashiga , bari akawo breakfast din nan ko? "
Inkuma akwai abnd kake bukatane sai imma peter mgn , tayi mgn tana duban fuskansa , daga ganin yanayinsa zakasan bashida lfy , wani tausayinsa takeji da soyayyar sa nakaruwa cikin zuciyanta
Shiko shushu ido yaxuba mata harta sa aya a mgn ta, murya can kasa ya furta" ki kawo abnd yayi inga wanda zan iyaci kafin nan kidan zauna koda sudais yakira kidaga wayan
Kice yasameni anan gd bani da lfy yakarisa mgn yana sakkowa daga bed din, kallo daya Aysha tai masa tadauke kai domin dagashi sai gajeran wando ,
Shigewa yayi yabarta tana kokarin kai hannu kan wayan sa kiran sudais nashigowa, hakan yasa tadauka suka gaisa, kafin tashaida masa cewan ya shushun ne baijin dadin jikinsa
Tana aje wayan ta mike tanufi main parlor domin kawo masa abnd zai karya dashi
Madaidai cin tray tadauka tahado komi akai ta nufi part dinsa akaro na 2 byn tabada ratam mintunan datasan zai iya kammala kintsa kansa kafin ta nufi dakin nasa
Bisa center table din dake tsakiyan falon sa ta aje tray din , tare da zama cikin daya daga kujerun dasukaima falon qawanya
Wayanta taketa faman dannawa yayinda zuciyanta naga tunanin komeke damun shushun oho
Ganin bashi da alamun fitowa yasata mikewa zuwa bedroom din nasa, akwance tasake hangosa cikin bargo hakan yasata matsawa da sauri tana masa sannu
Kafin tafurta "ga kayan break din can ya shushu afalo sannu kaji Allah yabaka lfy"
Idanunsa arufe suke ya amsa yana fadin"bazan iya fita faloba Aysha jiri nake gani kawomin nan kawai"
Badon tana kusadashi sosai bane tobama lallai taji meyake fadiba ,
Fita tayi domin dakko tray din takai masa bedroom din , ta shigo ta aje akasa tana fadin"gashi ya shushu "
Bude idanunsa yayi yasauke akanta baiyi mgn ba illah hannunsa daya mika mata yanadaga kwancen alamun ta taimaka masa yatashi
Sarai tagane miyake nufi amma saita basar ta tsaresa da idanunta , saida ya furta"help me Ayshat intashi plxx "
Sannan takai lallausan hannunta takama nashi yataso zaune , har lokacin kuma idanunsa nakan ta yana karema kirjinta kallo, yayinda yacigaba dajin wani irin feeling dake azalzalan zuciyansa akan Ayshat din
Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編
*LAIFIN BOYE*
*_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱
Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳
*35*
Zama yayi sosai idanunsa akanta gaba daya zazzabi yakeji sosai acikin jikinsa, yakan dade baiyi rashin lfy ba amma idn yataso saiyazo masa da zafi
Byn tasaki hannunsa ne ta isa inda ta aje tray din, tea tahada masa cikin cup tana fifitawa ahnkl domin ya huce yadda zai masa dadin sha
Dago kanta tayi domin ta tambayesa mezata xuba masa , karaf idanunsu yahade guri guda, murmushi tasauke masa tana fadin "ya shushu azuba Irish ne ko plantain source, "
Ahnkl ya furta"plaintain source is ok "
Hakan yasata zubawa a plate ta dauki cup din tea din , takarisa ta aje kusa dashi tana fadin gashi ya shushu
Baice komiba yadan fara kurban ruwan shayin yanacin plantain din ahnkl, wayansa dake kusadashi tafara ringing,
Ganin sunan Dr. Sudais ya sashi daga wayan , yana fadin"hello babah ka karisone ? Ok gatanan ai alryt bari ta fito "
Yana aje wayan yadubeta yana fadin"ga sudais can a parlor kishigo dashi plxx
Sannan wai meyasa bakisan rufe kankine kalli shigan dake jikinki , yanzu baki kunyan yaganki ahaka, yakarishe mgn yana sakin tsaki ahnkl"
Aysha ta furta "sorry ya shushu aigani nayi babu mai shigowa amma kayi hakury yanzu zan rufe kan nawa"
Juyawa tayi tafara tafiya yayinda yabita da ido , yana hango yadda mazaunanta ke juyawa , sosai yaji wani yatabi zuciyansa yanxu yarinyar nan ahaka zata fita sudais yana kallon suranta?
Hakan yasashi daga murya kadan yakira sunanta"Ayshat "
Cak ta tsaya tasaki handle din kofar dahar takama zata murda taji yarika sunanta
Juyawa tayi sukai 4 eyes da ya shushun kafin ya furta"kitabbatar kin rufe wannan jikin koke bakyajin kunyan kunyane ? "
Daga haka baisake mgn ba illah komawa dayayi ya lumshe idanunsa tamkar ba daga bakinsa mgn ya fito ba
Hakan yasa Aysha ficewa tana jinjina mgn sa "kirufe jikinki kike bakyajin kunyane"
Mekenan kardai shureim yafara jin kishinta aransa ne, wata zuciyanta ne ta kwabeta dafadin , no Aysha karma ki yaudari kanki domin bata yadda shushu zaiyi kishinki byn basonki yakeba
Yana da wacce yakeso kuma baka kishi sai akan abnd kakeso
Tawani corridor ta bulla zuwa second parlor dinta daga nan tawuce xuwa bedroom dinta, batare data biyo ta main parlor ba inda Dr sudais ke zaman jiran fitowanta
Gyale tadauka mai zubin kashka mai dan kauri wanda yarufe jikinta , ta yafa bisa kanta kafin tafito ta tadda Dr din zaune
Gaisawa sukayi cike da barkwanci yake fadin"amarya bakya laifi ina fata dai jikin mutumin dasauki ko , don ni ina tsoran ciwan shushu sam bayison shan magani "
Murmushi kawai Ayshat tayi batare data iya cewa komiba , domin batama san hakikanin ciwan dayake ba itadai yasanar da ita bayida lfy kawai
A bedroom din shushun suka samesa ido lumshe kaman yadda tafita tabarsa, ja tayi ta tsaya tana danna phone din dake hannunta , kunnuwanta nasauraren mgn da Dr sudais keyi da shushun
Taba jikin shushun yayi yaji da zafi rau hakan yasa shi fadin"gsky akwai zazzabi sosai ajikinka shushu
Yana mgn ne yana taba har wuyansa xuwa kansa , "
Shureim wanda ya bude idanunsa sosai akan Dr sudais din yake fadin"niba zazzabin yafi damuna ba illah ciwan da marata keyi sudais "
Sudais ne yakai dubansa ga Aysha yana fadin"madam plxx samo ruwa a karamin roba da karamin towel , kidan zo ki matsa masa jikinsa domin zazzabin yasauka
Inaga sai munwuce hospital yadan sha drip da allurai "
Jinjina mgn da yafito bakin Dr sudais din Ayshan tayi , ta matsa masa jiki taya kenan waiko sudais yasan irin zaman dasuke da shushun? "
Danne mamakinta tayi data tuna shifa shushu nunamusu yake suna zaman tamkar yadda kowasu ma'aurata keyi ne
Jiki asanyaye ta fice xuwa bathroom din sa tana jinjina yadda za'ayi wannan goge jiki
Bata dauki lokaciba tadawo daukeda ruwa da karamin towel din , ta aje bisa gadon tana duban Dr sudais take fadin "ya sudais ga ruwan "
Tashi yayiyana fadin kai babah ai cire rigan xakayi ko
Shidai shushu ido kawai yazubama Aysha wacce taki yadda sam suhada idanu dashi , cire rigan jikinsa yayi yakoma ya kwanta batare da yace uffanba
Batada zabin daya wuce zama tafara aikinta , ahnkl take tsoma towel din cikin ruwa tana matsa jikinsa
Lumshe idanunsa yayi tsam yayinda yakejin yadda ta goge masa jiki ahnkl, komi nata anatse take yinsa kenan zuciyansa take fadi masa
Har tagama bai bude idanunsa ba saida yaji karan bude kofa alamun tafita , sannan ya dubi Dr sudais yana fadin"kainifa babu inda zan iya zuwa idn zakazo kasamin drip anan toh , sannan nayi complain ciwan mara bakace komiba "
Dubashi sosai sudais yayi yana masa tambayoyin yadda yakejin ciwan maran namasa
Abayanin da shushun yaimasa ne yagane harda ciwan sha'awa kedamunsa , hakan yasa yadaure fuska yana fadin "kai guy dinnan amma kacika dan rainin hnkl
Kada ka karamin complain akan ciwan da maranka keyi domin kafini sanin inda zaka sami maganinsa, amma wannan shegen girman kan yahanaka ko? "
Baki sake shureim ke duban sudais domin tsakaninsa da Allah baigane inda maganan Dr sudais din yadosaba
Hakan yasashi bata fuska yana fadin"matsalata dakai kenan wlh wulakanci kaga idn bazaka bani kulawaba, kadaukeni ka kaini hospital din
Nasan maganin matsalata ne zan nemeka? "
Murmushi sudais yayi yana fadin"kaga shushu easy mana aiyanzu zan fahimtar dakai komi
Ciwan mara dakakeji zallan sha'awace kedawainiya dakai , don haka saika nemi matarka tabaka maganin matsalanka
Saida yadanyi dariya kafin yacigaba , nifa wlh shureim mamaki kakebani dama tsayin weeks dinnan kallonta kakeyi kaman hoto ,
Byn kasan as ur age dole kabukaci mace shushu , mussamman ayanzu da kake tare da macen data mallaki komi
Kasani cewa shi sha'awa baruwansa dawai sai kana jin son mutum sannan zaka jisa , shawara daya ne kanemi matarka kabiya bukata mallam
Idn kuma sai gimbiyar taka tazone zaka sauke komi akanta to , saika shirya jinyan ciwan mara harta zodin "
Sosai maganganun sudais ke ratsa kunnuwan shushun, tabbas ya amince da mgn sa domin sam ada bayajin irin abnd yakeji
Sai zuwan Aysha aduk
lokacin daxai daura idanunsa akan suranta , to sai ya tsinci kansa cikin yanayi nadaban
Wani karamin tsaki yasauke yana fadin"kaga mallam nikarka janyo min raini idn zaka bani magani insha kabani sha'awan yakama kansa "
Me Dr sudais zaiyi inba dariyaba yasani sarai xaa yi haka , domin shushu yacika kafiya wani tunani yayi tayadda zai jefi tsuntsu biyu da dutse daya, zaiyi anfani da wannan daman domin saukewa shushun girmankan abnd kedamunsa
Hakan yasashi tsaida dariyan nasa yana fadin "calm down my frnd karka damu zakasa sami magani kaji "
Yanzu dai bari inje inhado allurai da drip sai asa maka anan , tunda bazaka bini hospital ba
Itadai Aysha tunda tasamu ta sulale taiwa je , kai tsaye parlor tayi zaman ta sai dai gaba daya hnkln ta nakan shushun ta
Fitowan Dr sudais ne yasata dubansa tana fadin"harka fito ya sudais? "
Murmushi yasake mata yana fadin "eh amaryan shushu xanje indawo yanzu , yau dai jinya yasameki kinsan mutumin rigimamme ne idn yana ciwo"
Itadai murmushi kawai tai masa yafice abnsa, wayan yusrah takira tana sanar da ita ya shushu fa baijin dadin jikinsa
Koda suka gama wayan ba'adauki tsawon 15minute ba kiran momy yashigo wayan Aysha, Aysha naganin kiran tasan yusy tafesama momyn mgn rashin lfyn shureim dinne
Daga wayan tayi suka gaisa da momy tana tambayanta jikin shushun, jin yadda momy tarude yasa Aysha kwantar mata da hnkl da fadin
"Momy karkidamu wlh jikin nasa dasauki sosai yanxuma ya sudais yafita zaidawo yasa masa drip ne"
Saida momy ta jaddada mata ta kula dashi plxx, suna bisa hanya itada yusrah xuwa anjima, sannan sukai sallama Aysha na jinjina irin son da akema shushun
Koda sudais yadawo allurai yai masa yasa masa drip, hakan yasa shushun samin bacci byn sudais din yatafi ,
Kafin ya tafi Saida yashaidama Ayshat din dazaran drip din yakusa karewa saita kirashi, akwai maganin dazashi nemowa ne kafin shushun yatashi tunda yasami bacci yanxu
Aysha ta dade tsaye tana duban fuskan shushun dake bacci , tanajin yadda sabon sonsa kesauka cikin zuciyanta
Daga bisani ta fice domin daura masa launch wanda tasan xaiji dadin sa idn yatashi,
Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編
*LAIFIN BOYE*
*_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱
Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳
*37*
Aysha sam tunda su momy suka tafi bata sake tunanin komawa part din shushun ba , ganin yaji karfin jikinsa raki da shagwabane ke dawainiya dashi ayanxu
Kwanciyanta tayi a main parlo tana karanta wani novel na TAKORY mai suna AMANATA sam bata gajiya da karatun littafin nan, soyayyan Aliyu da muhaseen namatukar birgeta
Marka ta kwadawa kira yarinyar tafito cikeda nutsuwa , tana fadin "Anty gani"
Aysha tadubeta tana fadin" maza jeki bufe frige ki bani fresh milk, "
Tafiya tayi takawo mata ta aje takoma dakinsu , wanda babu abnd baa sa musu shiba , sam inbata nemesu bane suna can suna kallo kowani abn
Sai kusan 6 ta nufi kitchen peter taba umurni ya gasa musu kaza , gashin chicken baze one , cikin girmama mata yake fadin "yes ma angama "
Karamin kitchen dinta ta nufa tafara kwabin alkubus , cikin mintuna kadan tagama tabarshi yatashi
Zuwa 7 na yamma Aysha ta kammala komi alkubus din yayi mata kyau sosai, ga miyan ganye dayaji zallan tsokar kaza da kayan ciki
Lemun coconut tahada sai tadama fura da coconut , ta juye a jug tajefa ice hada komi tayi a babban tray ta aje adining byn ta dibi nata a plate tanufi bedroom
Saida tagama ci tayi nak ana kiran magrib ta shiga bathroom wanka tasakeyi , itasam idn tana mp bata gajiya dayin wanka da saka turaruka masu mugun qamshi
Koda ta fito shirin bacci gaba daya kawai tayanke shawaran yi , hakan yasata sanya wata Riga da wando marasa nauyi , wandon yanada dan kaury sai rigan wacce take tamkar vest ce abude wuyanta yake sosai
Hakan yasa kirjinta yake awaje wanda ko bra bata sakaba domin bata kwanciya da ita ajikinta , mussamman yanzu datake mp kirjin sun kara ciki suna mata nauyi
Sosai tashafe jikin da turaruka masu azabar qamshi kafin tadauki veil tarufe kanta xuwa kirjinta ta nufi parlor
Sai da akayi sallan isha'i guraren 8:30pm tayanke shawaran daukan abncinsa ta nufi part dinsa dashi
Koda ta shiga babu ya shushun a bedroom din ba , hakan yasata aje abncin ta juya domin komawa, dai-dai lokacin yafito daga bathroom dinsa
Hakan yasata komawa da baya ta tsaya kallo daya tai masa tadauke kai , ganin dagashi sai towel daure a kugunsa sai karami akansa yana goge sumansa
Ahnkl ta furta"sannu ya shushu ya jikin ga abnci nan nakawo "
Sam kanta akasa take mgn bata yadda sam tadago ta dubesa ba , shiko shushu tunda ya fito yadaura ido akanta, yake karema shigan datayi kallo
Jin shiru baida niyyan cewa komi tanufi kofa xata fice , harta kusa bakin kofan tajiyosa yana fadin"kizo ki kwashe abncin idn bazaki tsaya kixuba kibani naciba "
Cak ta tsaya tana juya kalamansa waiko ya shushu yana sukuni , yanzu dinma itace zata ciyar dashi , ahnkl tadawo tazauna bisa bakin gadon sa
Har kuma lokacin bata kuma duban side din dayake ba , shiko riga kawai yasaka da wando tree quater, ya fesa turare sam baya anfani da hannun da aka cire masa drip tsabagen raki
Juyowansa zuwa bed din yazauna yayi daidai da kiran wayansa da akayi,
Tundaga yanayin ring din yasan pretty dinsace , sai da yakishingida da jikin makeken bed din nasa kafin ya kashe kiran yasake dialing yakirata
Sosai yake zuba mata shagwaba shi adole ga patient , kalamai na soyayya masu tsananin kwantar da zuciya Aneesa ke gayamasa, shikuma gogan duk ya birkice mata , yana fadin mata manyan kalamai sun kusa shafe fiyeda 30 minute suna waya kafin ya aje
Ya maida dubansa ga Aysha wacce gaba daya mood dinta yasauya, sai faman wasa da xoben ta takeyi , itakadai tasan yadda zuciyanta ke mata zafi da kuna
Gawani masifan kishinsa dake turnuke zuciyanta , meyasa ya shushu ke sha'awan yin waya da budurwansa agabanta ne , meyasa yasan zasuyi waya zai tsaida ita tuni taji wasu zafafan hawaye na neman cika idanunta
Saida tayi matukar kokary kafin ta iya maidasu domin bata fatan yagano logonta, daidai sam bata fatan kallonsa domin hattashi kansa haushinsa takeji
Muryansa ta jiyo yana fadin"Ayshat lfy kinyi shiru azaune ko ba kiji nagama wayan bane? "
Taji yadda yakirayi sunanta har cikin kwakwalwanta , har saida taruntse idanunta ta bude kafin tamike jiki asanyaye tanufi inda ta aje abncin
Alkubus din tasaka guda 2 saita xuba miyan , gefe guda kuma rabin kazace da peter ya gasa Sai tashin qamshi take
Lemun 5alive ta tsiyaya cikin cup ta dauka ta nufi bed din , akudashi ta aje plate din kafin tazauna ahnkl takai dubanta garesa
Ganin yadda ya tsura mata idanu yasata tsarguwa , kallon kanta tayi sai alokacin ta lura veil din data rufa yadan yaye , kirjinta ya bayyana awaje sosai taji matsananciyan kunya yarufeta
Ahnkl takai hannu tagyara zaman gyalen yarufe kafadunta gaba daya, kafin takai hannu tadauki plate din tana kokarin kai abncin bakinsa take dubansa
Haryanzu idanunsa nakanta sai dai wannan karon tarasa dalilin dayasa yawani hade fuska , bude bakin yayi tana bashi yanaci har ya kammala yasha drink din
Ledan drugs dinsa dake kan bedside drawer yai mata nuni dashi , hannu ta mika tadakko tashiga balle masa yanasha
Guda dayan dayake tal cikin magungunan ya nunamata , ta balle tabashi duk wannan shan maganin da akeyi da ruwan juice take kora masa domin sam bai iya hadiyan magani da ruwaba
Saida ya gama tas sannan ta mike tana dauke plate din , sam baici kazan ba sai cewa yayi tahada da furan sai zuwa anjima zaici
Hakan yasata kai jug din furan zuwa cikin frige din dake dakin nasa, ta kwashe sauran kayan zuwa kitchen aranta tana fadin taga maibashi anjiman ai kinibabbe , ko kuma yakira wacce yake kirarin ita yakeso ta ciyar dashi
Harta kai kayan kitchen ta aje tadawo falo bata daina jin zafin wayan da yayi da Neesa ba ,
Littafinta tadauka tacigaba da karantawa kozata kory tunanin dake nema ya addabi zuciyanta ,
Akullum tana sake tausayin kanta da tazama cikin wanda soyayya batamusu adalciba , taxama cikin masu soyayyar son maso wani wanda bahaushe ke kira da koshin wahala
Saidai bata fidda tsammanin samin gurbi axuciyan shushun ba ,tunda kullum addu'anta kenan dare darana Allah yasanya soyayyanta cikin zuciyansa yasota fiye da yadda take sonsa
Toko addu'an takarbo ko zata karbu nan gaba kadan ? Inji Dansabo lol
Karfe 11pm nadare shushune ke kwance bisa bed dinsa , sai dai gaba daya yana cikin wata fitina na tsananin bukatar kasancewa da mace , banda gilmawan surar Aysha babu abnd kemasa yawo azuciyansa , barinma yadda yaga kirjinta muraran dazu , duk yadda yarintse ido suyake gani kawai ga wani azaban da daurewa da mararsa tayi guri guda
Idanunsa sun canza launi gaba daya zuwa ja , abnd dayakeji karuwa yakeyi gashi zuciyar sa na kwadaitar dashi yajega Ayshan kawai domin samin natsuwansa
Sai ayanxu maganan sudais kedawo masa "kasani shureim ita sha'awa baruwanta dasai kana son mutum "
Rintse idanunsa yayi har hawaye nafita acikinsu , tabbas sha'awan Aysha kenema ya halakashi
Zunbur ya mike yana tafiya a duke sbd yadda yakejin marasan namasa ciwo , da kyar yakai kansa zuwa bedroom dinta
Cikin sa'a kofar abude take kasancewar sam bata rufewa don tasan babu mai shigo mata daki
Koda yasanya kai ciki wani sanyi da azababben qamshine yadaki hancinsa , laluba makunnin fitilar yayi ya kunna haskene ya gauraye dakin
Can ya hangota tayi dai-dai bisa gado baccinta take sadidan
Sauke idanunsa yayi akan kirjinta wanda suke awaje sosai , cikin sauri yayi light off tanufi kan gadon sbd yadda yakeji zuciyansa na ingizashi
Ahnkl yahaye tareda kai hannunsa dahar rawa yake ya janyota gaba daya zuwa jikinsa
Wannan shafin gabaki dayansa sadaukarwace ga kungiyarmu ta haske writers , Allah yasake hada kawunan mu ya kara mana baseera ameen
Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編
*LAIFIN BOYE*
*_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱
Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳
*38*
Aysha da tayi nisa cikin baccinta taji alamun ana shafa jikinta, atunanin ta mafarki takeyi sai dai yadda taji ana kokarin rabata da rigan jikinta ne yasata saurin bude idanunta
Haske bedside lamp ne ya bata daman ganin mutum kwance tana rungume jikinsa, cikin tsananin razana tabude baki zata tsala ihu , tana kokarin kwace jikinta
Jitayi ya daura bakinsa cikin nata tareda sake rukunkumeta , tamkar zai maidata cikin jikinsa da kyar ya iya sakin bakinta jin yadda yakejin bugun kirjinta
Ahnkl yakai bakinsa kunninta yana fadin "calm down esha nine shureim ne "
Aijin hakan yasa Aysha fashewa dawani kuka wanda shushun kejin zuban hawayen nasauka bisa kirjinsa, sake kwakumeta yayi , duk iya yadda take kokarin kwatan kanta takasa
Cikin take fadin "ya shushu meya kawoka dakina plxx kasakeni ka koma dakinka, kamance nice qanwarka Aysha wacce bakaso ? Kodai kayi mafarki da Aneesa ce ya shushu kabude idanunka da kyau ninefa , mekake nema daga gareni ?
Aysha na mgn ne cikin karyewan zuciya da tsananin tsoran yanayin dataga shushun aciki ,
Wayanta takai hannu tana laluba cikin sa'a ta dauka , cikin rawan hannu ta kunna flashlight din wayar, haske yawadaci dakin yanayin dataga shushun aciki yasata sake shiga matsanancin tsoro
Idanunsa sunyi jaa gaba daya kokarin rabata da kayan jikinta yakeyi kota wani hali,
Cikin sa'a yayi kokarin cire rigan yadda ya damki na shanunta ne yasata fashemai da kuka , jikinta da kirjinta narawa cikin firgici take fadin " plxx stop it ya shushu wai kana haukane ?
Da karfi tayi mgn cikin hargowa hakan yasa shureim sake damketa ajikinsa , cikin muryansa daya koma can kasa yake fadin
"Aysha plxx help nazo in amsa hakkina na aurene, kitaimakamin qanwanta wlh idn bansami biyan bukatata adaren nan ba mutuwa zanyi , yakai karshen mgn yana sake cusa kansa akirjinta
Qamshinta yake sake shaka wanda kesake jefashi cikin shauki , "
Jin ya ambaci kalmar mutuwa yasa jikin Aysha yasake daukan rawa , zuciyanta na wani bugawa da karfi tanason shureim tana tsananin kaunarsa , bazata iya bari ya mutu asanadiyan taha nashi kanta ba
Sai dai ta yaya? Tunda tana cikin Mp dinta ne , kwantar da kanta tayi akirjinsa tana kuka yayinda shikuma ya shushun yasami daman sarrafa kirjinta , gaba daya ya birkice ya fita hayyacinsa
Duk wani abu dazaiji dadi shiyake da jikinta , yayinda Aysha banda kuka babu abnd takeyi gani takeyi datayi yunkurin hanashi zai iya mutuwa kaman yanda ya ambata ,
Yayi nisa cikin aikawa dukkanin jikinta da zafafan sakonninsa, wanda take amsan su ga ilahirin gabobin jikinta , yayinda zuciyanta yacigaba da kidan lugude tamkar kirjinta zai rabe gd biyu
Sbd yadda sakwannin nasa ke zuwa mata cikin zafy-zafy , akuma lokacin da bata taba expecting ba
Hannu yakai yana kokarin rabata da wandon dake jikinta , hakan yasata saurin dawowa hayyacinta , rike hannunsa tayi gam tana fadin"ya shushu karifamin asiri wlh bani da tsarki plxx kabarni haka ya shureim tsoro nakeji wlh tsoro nakeji ya shushu karka aikata haramci
Sosai take kuka yayinda shikuwa kaman ana ingizashi haka yakejin zuciyansa , burinsa yakaiga isa asalin babbar headquater din , sai dai mgn da Aysha tayi nacewan bata cikin tsarki yasashi jin tamkar ta dauki guduma ne tabuga masa aka
Wani bacin raine yaziyarci zuciyansa gashi ya gama kunnuwa da masifan sha'awan son kasancewa da ita , tunda yafara wasa da albarkatun jikinsa yakejin idn baisami biyan bukata kila mutuwa zaiyi
Kokarin rabata da dogon wandon yake cikin nuna karfi , duk iya yadda tayi kokarin hanashi takasa , gaba daya ya birkice mata ya juye mata yakoma mata tamkar wani mayuwancin zakin dake farautan abnci
Mirginawa tayi gefe guda ta dunkule tana kuka wiwi, mirginowa yayi tareda kai mata tsafka yana fadin"Aysha kitaimakeni nabiya bukatata wlh idn banyiba zan iya mutuwa ko sokike namutu ko nafita na nemi matan waje, van taba shiga matsananciyar sha'awa ba irin na yau plxx help me karki barni namutu babyna ,
Hhhhh hardasu fadin baby lallai su shushu na anga ababen more rayuwa anrikice, anya shushu bayana kallon Ayshan takoma masa abar kaunarsa Aneesa bane? inji Dansabo lol
Aysha wacce jikinta ke cigaba da mazari cikin sarkewan murya take fadin , "ya shushu wlh banida tsarki plxx karka kusanceni ahaka , bazaka mutuba ya shushu kai komi na amince amma karkace zaka kusanceni sai nayi tsarki plxx.... ,
Takai karshen mgn cikin rawar murya , sam shureim baiyarda da itaba har Saida yagani da idonsa bata cikin tsarki sannan yasaduda
Ya koma wasanni da ita yana koyar da ita tamaida masa martani ,duk abnd yai mata shitake masa duk wani abu dayasan zaisashi yasami gamsuwa shiyake yi awannan dare
Da taimakon hadin kan Ayshan shushu yasami gamsuwa ta hanyar wasanni masu zafi , alokacin dayaji ya gamsu saida Aysha ta tsorata da irin rikon dayai mata cikin kirjinsa
Sosai yamatse ta cikin kirjinsa yana sauke wani irin numfarfashi, gumi ke keto masa ta ko'ina duk da sanyin air-condition daya cika dakin
Lakwas tayi tana sauraren yadda numfashin su ke haduwa Dana juna, har kuma zuwa lokacin hawaye bai daina xuba a idanunta ba
Wannan karon bahawayen tsoran abnd yashiga tsakaninsu takeba, tana hawayene natausayin kanta domin ayanxu zuciyanta tagama sanar da ita
Ya shushun yafada tarkon sha'awarta ce , sha'awarta yakeyi baso ba wace irin fitinace ke tunkarota
Ace mutumin datake mutuwar so arayuwanta memakon yakamu da soyayyarta sai sha'awan ta , tayima Allah godia datake off dayanzu ya rabata da budurcinta , tagama sawa zuciyanta cewa bazata taba bashi kanta ba , saita fara hango zallan soyayyanta a idanunsa tukuna
Saitayi yunkurin kwace kanta daga jikinsa saitaji yasake maida ita kirjinsa , ahaka tahakura suka kwanta tana manne akirjinsa
Ta dade tana juya lamarin cikin zuciyanta , tamkar amafarki take ganin komi lallai tayarda sha'awa muguwar abace , yadda taga shushun ya susuce yana mata magiyan tabashi kanta abn yaimatukar bata tsoro
Da tunani fal cikin zuciyanta bacci yai nasaran sace ta bisa kirjin ya shushun nata
Washegary da asuba itace tafara zare jikinta tayi toilet , byn ta maida kayanta da shushu yai fatali dasu adaren jiya , abnd yafaru a daren jiyan yashiga dawo mata 1 by 1
Koda ta fito bata samesa adakin ba hakan bakaramin dadi yaiwa Aysha ba , cikin sauri tanufa kofarta ta kulle gado takoma ta kwanta , byn tayi azkar dinta na safe da addu'o'inta data saba
Sam bata farka ba sai 11 hakan yasata fadawa wanka ta kintsa jikinta , sai dai saita sami kanta da kasa fita byn gama kintsa kanta datayi
Sam batayi karanbanin yin wata kwalliya sosai ba illah powder da lips stick kadai data shafa, saidai fitinannun humras da perfumes datayi anfani dasu masu azaban qamshi
Riga da wanda na pakistani tasaka dark pink anyi adon flawers da ligt green sai kyalli gaban kirjinta yake , da adon stones masu shining rigan yakamata tam daga kirji
Bakaramin kyau tayiba kaman ba indiya haka tafito cikin kayan , gashinta dayasha gyara sai daukan ido yake yana fidda qamshi
Karamin veil tarufa wanda iya gashinta xuwa wuyanta kadai yarufa , tasaka slipers dinta samfurin viny akafanta
Sanin cewa shidinfa wai patient ne tasani bazai taba fita ba kuma sunday ne ranan, yasata yin kundun bala tafice
Dining tanufa wanda taga komi aje da alama Peter yaga shiru bata fito bane yayi komi ya aje a dining din, bude kulas din tashigayi babu alamun an diba komi
Hakan yatabbatar mata da ya shushun bai karya ba kenan shima , still tayi tana tunanin yadda xata tunkary part dinsa takai masa abncin
***********
Alhaji Adam.....
Wannan shafin kacokan dinsa na sadaukar dashi ne gareki qawar arxiki *_RUWAIDA* *SALISU_ _ALIYU_* kiyi yadda kikaga dama da wannan page din nakine kyauta 棣冩啠棣冨編
Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編
*LAIFIN BOYE*
*_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱
Writing by Ayshat Dansabo Lemu 棣冩瀳
*39*
Alhaji Adam ne ke kaikawo cikin dakin hutawansa dake farmhouse dinsa, line din Afrah yaketa kira taki tayi receiving call din
Rabonshi da ita 3 weeks kenan tayi masa text cewa zatayi tafiya , jiya abokinsa Alhaji bawa kesanar dashi yayi tozali da ita a Sheraton hotel itada wani guy
Hakan yatashi hnkl Alhaji Adam din domin yana tsananin kishin Afrah , shizata yaudara taci amanarsa ? Abnd yake nanatawa cikin zuciyansa kenan yana kara dialing number dinta harkuma zuwa lokacin bata daga wayansa ba
Kiran da yayi nakarshene wayan na dabda tsinkewa ta daga , tana sanar dashi yabata 1 hour kacal zata samesa afarm house din
Ajiyan zuciya yasauke kafin yakatse wayan yana ayyana wulakncin dazai mata idn harya tabbatar da abnd ake fada mishi akanta gsky ne
Asabuwar motarta dal da sabon saurayinta murad kanty yamallaka mata byn dawowansu kasar Paris ta iso farm house din Alhaji Adam din
Murad kanty yaron wani senator ne anan Abuja, wanda yamato akan Afrah 1 week da haduwansu ya bukaci tayi masa rakiya zuwa kasar paris din domin yahuta da ita sosai , murad kanty tantirin manemin matane daya maida neman mata tamkar ruwan shansa,
Gayen da yake yadda yakeso da naira yariga yasangarce kasancewansa tilon d'a da mahaifinsa senator kanty yasangarta sa
Tunda ya yayi tarayya da Afrah yasake macewa akanta , ayanx u shitake yayi takeji zata iya juyawa kowa baya tarungumi murad wanda yaimata alqawarin aurenta nan ba da jimawa ba
Sanye take cikin wasu rigada skat wanda suka fitar da suratan , sai dai tayi kyau matuka laces din ya haskata ,babu komi akanta inka dauke mitsitsin veil din data rufe kitson dake kanta , wanda yasauka har gadon bayanta , kasancewarta mai yalwan suma na asalin fulani
Cikin takunta mai daukan hnkl ta tura kofar dakin data san Alhajin nata naciki, qamshinta yafara sanar dashi shigowanta cikin dakin
Kwance yake bisa makeken Turkish bed din dake bedroom din nasa , ahnkl ta aje hand bag dinta tana jifansa da murmushi , yayinda yai asalin daure fuskansa yana karemata kallo , sosai yafahimci yadda tasake cika fatarta tasake gogewa ga azaban qamshinta daya cika hancinsa
Babu kunya bare tsoran Allah takai hannu ta rungumesa tana fadin"i miss u Alahji na kayi hakury nasan nayi hurting dinka alot , sory plxx takai karshen mgn tana kokarin hade bakinsu guri guda "
Bakaramin karfin hali yayi gurin iya tureta daga jikinsa , yana nunata da yatsansa yake fadin "dakata karamar kilaki ke harkinyi wayau abariki kinyi rikan dazaki ci amanata byn na yadda dake , kokin mance mgn aurenki nakeson yi harni zaki tsara kice kinyi tafiya zuwa yobe ashe kinbi wani dan iskane kufinta yawan shakawata kasar Paris
Afrah karki maidani wani sakarai mana duk wani movement dinki atafin hannuna yake , don haka inaso kisanar dani waye wannan yaron dake neman saki kijuyamin baya?
Yakai karshen mgn yana huci "
Ga mamakinsa wata iriyar dariya afrah Afrah takwashe dashi, kafin tamaida hannuwanta kan kafadunsa tana shafashi ahnkl take fadin"easy mana Alahji na wannan irin hasala haka , uhmmn bakowa bane gayen daya saye zuciyata ayanzu illah murad kanty
Yaro ga sanata kanty basaina yi dogon bayani wajen sanar dakai wayeshi ba , domin nasani duk mutananku ne su wanda kuka dade kuna basu ababen more rayuwa suna biyanku da kwangiloli masu tsoka ba
Adah nasoka naso aurenka Alahji na sai dai daga sanda nayi tarayya da tilon danka nasan aure ya haramta tsakanin nida kai
Tsura mata ido Alhaji Adam yayi zuciyansa na bugawa dakarfin gske tilon dansa wakenan ?
Mgn da Afrah tayine yasake jefashi cikin tsananin tashin hnkl , zufa yashiga keto masa ta ko'ina , jiyayi tana fadin ina nufin yaronka salman
Nan takwashe komi tasanar dashi tun daga haduwansu da salman har daukanta da yayi yakaita guess house dinsa , bata boyemai komi ba takarishe mgn tana fadin
"Kakoga dole murabu domin babu zancen aure tsakanina dakai bayan na kwanta da dan cikinka kasanni shima yasanni amatsayin 'ya mace ,
Ayanxu murad nakeso shinake da burin mallaka , don haka gara muyi rabuwan mutunci sugar na , zan iya baka kaina nayau kadai muyi bankwana idn hakan zai faranta ranka "
Idanun Alhaji Adam sun kada sunyi jajir yake watsa mata wani matsiyacin kallo, yana fadin"kin cika butulu kin gama zama karya tunkiya fazaki bi d'a kibi ubansa kinci amanata Afrah , kin cutar da zuciyata data kamu da tsananin kaunarki , ayau kinsake sawa natsani bariki natsani 'ya'yayen cikinta , tirda halinki kiyi gaggawa ficewa kibani guri muguwa azzaluma
Muryansa narawa yayi mgn domin shikadai yasan yadda zuciyansa kemasa kuna , dama kallonsa kawai salman keyi yarigada yagama sanin sirrinsa , tabbas Afrah ta cucesa tagama dashi
Wata dariya tasake saki tana fadin"calm down Alahji na hakury zakayi yaronka salman shiya zamo katanga daya raba tsakaninmu domin kona cigaba da zaman dadiro dakai har abada bazamu iya auren junaba ,
Don haka ina maka fatan samin wacce tafini komai an last plx an plxx adaure asan angirma kodan darajan 'ya'ya , ayi aurene adaina bibiyan nabanxa
Nabarka lfy Alahji na takare mgn tana saba hakan ta tafice tabar Alahji Adam zuciyansa tamkar ta faso kirjinsa haka yakeji "
Maganganunta sun shigesa hakumayi na daman tarayya da ita dayayi abaya , yanzu dawani ido zai cigaba da kallon salman har ya kwaba masa kaman yadda yasaba akan jarabar neman matan dayake , bayan yaron yadade da sanin tsakaninsa dashi duk kanwar jace?
Baisan sanda hawaye masu zafi suka sauka daga idanunsa ba, karo na 2 kenan dayaji nadama tasake kamashi akan LAIFIN BOYE dasuke aikatawa shida amininsa tun byn kamasu da shushu yayi , wannan shi huasawa ke kira da dara taci gd
Idanunsa ya lumshe yana tunanin yadda zai daura ido akan salman , yazama dole su tuba su sake aure don daina aikata wadannan LAIFUKAN BOYE dasuke kaman yadda amininsa ya yanke shawaran auren farkansa maryama , shima yazama dolen yasami yarinyar dazai aura
Da wannan shawaran ya yanke zuwa yasami Alahji shu'aib domin sanar dashi yadda suka kwashe da Afrah
***********
Aysha tajima tana saka da warwaran yadda xata doshi part din shushu domin kai masa break fast dinsa, daga karshe tayi shahadan daukan tray din kirjinta nabuga ta nufi part din nasa
Babu motsin kowa afalon kaman yadda tayi zato , hakan yasata kutsawa bedroom din nasa tana tura kofan bakinta dauke da sallama
Can tahangosa gaban mirrow yana fesa turare , da alama fitowansa wanka kenan yashirya kansa cikin kanaman kaya , rigar gray sai wandon bakin jeans bakaramin kyau taga yayi mata cikin shiganba
Dauke kanta tayi daga dubansa ta isa ta aje tray din abncin , daga inda take tsugune take fadin "ya shushu gud morning ga break fast nan nakawo "
Bai tankamata ba illah karisowa da yayi yazauna bisa bed yana karemata kallo yadda ta sunkuyar dakai sam taki yadda suhada idanu
Tashi kibani guri idn bazaki zubamin abncin ba , kinwani sunkuyar dakai kaman munafuka
Kada kiyi tunanin wai abnd yashiga tsakanina dake adaren jiya kona fara sonki ne, no kawai tsabar sha'awarki ce taimin yawa Aysha , don haka kar wannan yasa kifara tunanin kokin fara samin gurbine cikin zuciyata , laluran sha'awa ita takaini gareki adaren jiya "
"Enough ya shushu ya isa hakanan basai kullum kadinga repeating kanka cewa bakasona ba , i know baka kaunata nasan hakan shureim nafi kowa sanin cewa Aneesa itace zabin zuciyanka ba Aysha ba
Ya shushu nafi kowa sanin cewa baka kaunata , duk dacewa nima inada wanda zuciyata keso , inada zabin raina nawanda nake tsananin so wanda har azuke numfashina zan mutune da sonsa cikin zuciyata
Abnd yashiga tsakanina dakai koni nafi kowace mace sakarci bazan dauki hakan amatsayin sone yakawoka gareniba
Zan kalli hakan amatsayin zallan sha'awatace yajanyo hakan domin sha'awa shegiyar abace daba ruwanta da soyayya ya shushu
Nakuma gode Allah daka zogareni ne baka nufi inda zaka sabi Allah don sauke sha'awar takaba
Wannan karon Aysha takasa danne hawayen dake zubomata , domin bakaramin sosa zuciyanta mgn shushu yayi ba , itakadai tasan zafin da zuciyanta keyi idn yafurta mata kalman rashin so agareta dayake ba
Ahnkl takai hannu tashare hawayen dake zubo mata kafin taci gaba da fadin" ya shushu kasani nibazan taba iya cin fuskanka ina furta kalamai natsantsan akiyayya agarekaba , domin matukar zan iya hakan to zan iya kallon cikin idanun ya salman insanar dashi hakan
An last idn sha'awar taka tacigaba da ingizoka zuwa gareni , bazan taba juya maka bayaba domin kai mijinane wanda Allah yadaura min nauyin sauke duk wani hakki naka dake kaina , ciki kuwa harda biyan bukatar sha'awarka
Zan cigaba da tallafama ma matukar ka bukaci hakan daga gareni ,zan baka tallafi tahanyar rage damuwanka duk da cewa bazan taba amincewa ka keta mutuncina ba tunda babu digon soyayyata cikin zuciyanka ,
zan dai taimaka maka wajen rage karfin laluran taka , sbd kar Allah yakamani da laifin kaurace maka baki 1, har zuwa lokacin dazaka kawo abar kaunan kaAneesa wacce na tabbatar zaka baka dukkanin kulawa , tashayar dakai zuman dakake
mafarkin lasa wanda nake zaton, kanajin duk duniya babu macen dazata shayar dakai zuma mai gardin na Aneesa , kasancewanta matar so agareka "
Mikewa tayi zuciyanta na tsananin kuna tabar masa dakin byn tarufo kofan dakarfin gske
Shureim wanda yayi mutuwan zaune sai bin bayanta yayi dakallo yana mamakin anya ko Aysha ce ta iya tsayawa agabansa tana gaya masa kalamai masu zafi irin wannan?
Tunda yake babu macen da tataba furtamai kalaman dasuka kashe jikinsa , tareda jefa zuciyansa cikin tsananin tunani ba
Komawa yayi ya kwanta abnd yafaru daren jiya dakuma kalamanta na yanzu ne suka shiga birkita kwakwalwansa,
Ya dade kafin ya iya hada ruwan shayi ya kurbi kadan , harwani ciwo kansa ke masa amma haka yakejin zai iya daurewa yabar mata gdn
Dole ne yaje yasami momy akan zancen aurensa da Aneesa , domin ayita takare kozai sami natsuwan zuciya
Yana tukine amma sam maganganun Aysha sun kasa daina masa amsa kuwwa cikin kunnuwansa
Ahaka harya isa maitama tunkan ya isa bakin gate yake danna horn , har ya isa maigadi yabude masa gate aguje yashige cikin compound din kafin yayi parking yanufi cikin gdn
Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編
*LAIFIN BOYE*
*_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱
Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳
*40*
Baki sake momy ke kallon shureim wanda shigowansa kenan , ita kuma ta fito daga bedroom dinta kenan zata kitchen
Fadi take"my son harkaji karfin jikinka kenan ka iya fitowa ? "
Tana mgn ne tareda zama bisa kujera yayinda kaman jira yake shushun yakarisa , yai masauki kusada ita tareda kwantar da kansa ajikinta
Shafa kansa tayi tana masa sannu murya can kasa yake gaida momyn ashagwabe , itakuma sai riritashi takeyi tana fadin"ina Ayshan aida tare kuka fito son saika barta ita daya , tunfa da kukai aure kosau daya baka kawota nan ba "
Fadi yake "mom aizan kawota yanzu ma din batasan zan fitoba shiyasa "
Tashi momy tayi tana dubansa take fadin oya saika nufi part din dady , dama yanzu muke zancen rashin lfyn naka dashi
Ahnkl yayi sallama a falon dadyn wanda ke kishingide yana karanta jarida, dagowa yayi yana duban shureim din tareda aje jaridan dake hannunsa
Fuskansa daukeda murmushi yake fadin"son harkaji karfi kafito ya jikin naka ? "
Shureim daya zauna kusa dashi yake amsawa da fadin"alhamdulillah dady dama zazzabice da mura naji sauki sosai "
Kallon dadyn yayi akaro na 2 kafin yafurta "ummm dady dama inataso inmaka mgn akan neman aurena da Aneesa , mahaifinta yasake min mgn akan intura atsaida lokaci , shine nake ganin gara asaka wata 1 mezuwa kawai ayi komi awuce gurin nima hnkl zaifi natsuwa guri guda dady"
Tunda yafara mgn dady ke kallonsa kafin yafurta"to my son duk yadda kake bukata ai haka zaai ko ? Tunda kaine mai zama dasu , nidai fatana kazama mai adalci kada ka wofintar min da d'iyata Aysha , kariketa da kyau kodan amincin dake tsakanina da mahaifinta plxx "
Shigowan momy yasa shureim kallonta tana zama kusa da dadyn , kafin ya amsada "insha Allah dady zanyi kokarin ganin nakamanta adalci ngd"
Hajiya kubrah ce ta dubi dady tana fadin"tofa mi ake tattaunawa haka hardasu godiya , "
Dady yasanar da ita bukatan shureim din, murmushi tayi tana fadin"son kenan mgn daya taso dakai kenan baka gama ko jin karfin jikinka ba
To cikin satin nan ai sai ayi komi awuce gurin , Allah yabaka ikon yin adalci atsakani "
Shushu kusan a gdn ya yini sai yamma yakoma gd , tundaga ranan kuma suka shiga wasan buya da Aysha
Sam bata sake yadda sun hadu dashiba , sai dai duk wani abu datake masa bata fasaba, kaman girki gyaran part dinsa duk bata daina , har kuma zuwa lokacin shushun bai taba gane cewa ba peter ke shirya masa abnci ba
Yau kwana 5 kenan rabon da su saka juna a ido , misalin 10 nasafe Aysha ta fito kenan daga bedroom din hannunta rikeda waya tana dannawa
Kaitsaye falo ta nufa hnklnta nakan chart datake da yusrah tana sanar mata anjima kadan tana bisa hanyan zuwa tayata hira
Bata lura sam da mutum cikin falonba sai da kaiga zama cikin kujera , kaman ance ta daga ido sukai 4 eyes dashi yana kwance cikin kujera yana kallo
Tunda ta doso cikin falon yake karemata kallo zuciyansa na bugawa da karfin gske , sakamakon ganinta cikin wani fingilwan rigan bacci ajikinta da alama tashinta kenan batama kaiga yin wanka
Rigan duka iyakansa cinyarta ce mai hannun vest , kirjinta da ragowar cinyoyinta kaf awaje suke , saurin dauke kansa yayi yanayin wani irin feelings na fusgan zuciyansa
Itakanta Ayshat bata taba tunanin zata fito ta taddashiba kasancewar yau friday ne ba weekend ba, duk atunaninta ya dade da fita zuwa office
Aibabu shiri ta kwasa aguje takoma bedroom dinta tabarshi nan kwance yana sauke ajiyan zuciya, shiganta yatabo sa sosan gske jiyake tamkar yaruga yakamota , yasanyata cikin jikinsa kozai rage feeling din dake taso masa , yarasa dalilin dayasa surar yarinyar ke rikita sa
Bashiri yatashi yabar falon domin bayama fatan tasake fitowa , ta haddasa ma zuciyansa fitina jiki asalube ya isa part dinsa
Aysha bata sake karanbanin fitowaba saida tayi wanka ta suturce jikanta , cikin doguwar rigan atamfa dinkin bubane sai dai yazauna ajikinta sosan gske, tayi kyau fuskanta yasha light make up
Karfe 2 narana yusrah tashigo gdn alokacin har Aysha tagama shirya luanch bisa dining
Rungume juna sukayi kafin suxube nan falo suna hiran su cikin jin dadi , Aysha ta mike ta zubo tuwan farin danyar shinfa , da hadaddiyar miyan ganye dayaji ganda da naman kaza
Sai milkshake dayai dadi hadin water millon and banana, nan bisa carpet suka xube sunacin abncin , yusrah nayaba iya girkin da Aysha tayi itakam tafi auki ga snacks da gashe-gashe nan tafi auki
Gama cin abncinsu da kwashe kayan xuwa kitchen da Ayshat tayi ta fito yayi dai-dai da sallamn ya shushun cikin parlon
Yana sanye cikin wani yadi mai azabar kyau yayi kyau har gaji hannunsa rikeda sallaya da alama daga mosque yake yadawo cin abnci
Alokaci guda yusrah da Aysha suka isa gabansa suna masa sannu daxuwa , yusrah ya rungume yabata peck afuska
Kafin yasake yana daura idonsa akan Ayshat wacce qamshinta yacika masa hanci , bude mata hannuwansa yayi alamun ta taho
Bata badashi gaban yusrah ba domin tasan manufansa nayin hakan, saida tasakar masa wani smiling kafin tashige cikin jikinsa
Ta rungumesa bakinta takai kan fuskansa tasakar masa kiss akumatu , murya can kasa take fadin welcome my shushu dafatan ansamu cikin Addu'a
Takarishe maganan tana kada idanunta tareda kai hannu tana murza yatsun hannunsa , saura kadan yasaketa ta zube akasa , sakamakon yadda yakejin wani abu namasa yawo ajikinsa , bugun zuciyansa ne yakaru
Aysha tagama gane ta kunna wutan fitina cikin zuciyansa ne gayi saurin sake rungumesa , ahankl takai bakinta kunninsa tana fadin "relax mana ya shushu koka manta yadda game din yakene , babyfa idanunta nakanmu ne karkayi acting din dazai bata wasan"
Tana gama fadi tasakesa tana duban yusrah tareda kashe mata idanu, dariya yusrah tayi kasa-kasa tana jinjina ma Aysha
Sallayan hannunsa takarbe tana fadin"oya my shushu muje kaci abnci ko?
Tana mgn ne byn tariko hannunsa suka nufi hanyan dining din , tamkar ya kurma ihu ya shaketa haka yakeji , fadi yake aransa lallai wannan yarinyar shu'uamace ajin karshe, batasan abnd take haddasa masa bane dazaran tarabi jikinsa ?
Bashida zabin daya wuce danne zuciyansa domin shine yazabi wannan game din dakansa, gashi tunkan wasan yaje ko'ina abn akansa yake neman karewa,
Aysha da kanta take ciyar dashi sai wani karke masa takeyi ,zakayi tunanin wlh irin couples dinnan ne masu jida juna
Yaci abncin sosai kafin yayi mgn murya can kasa yake fadin"nakoshi malama saiki barni nawuce part dina kona huta ko"
Yayi mgn ahankl ne kada yusrah tajiyo meyake fadi , don yayi imani da attension dinta nakansu
Me Ayshat zatayi inba dariyaba kafin itama tayi mgn cikin rada take fadin"ok ya shushu bari inkaika dakaina don kayi wanka ka huta mijina nakaina ,
Takai karshen mgn tana sanya idanunta cikin nasa , kafin ta tabe baki tareda tsuke fuska tana sake sanya idanunta cikin nasa
Wannan karon saida takai bakinta kunnuwansa kafin yafurta , "kadafa kayi tunanin ko kafara siye zuciyata ne no kawai dai nakanji dadi idn muna wannan game din na kawar da hnkln mutane akanmu ,
Oya tashi muje inrakaka angon Aneesa "
Harsuka kai bakin part dinsa tasaki hannunsa ta nuyo shushu yakasa samun bakin mgn , tagama kashemai jiki tareda kunna wutar fitina azuciyansa ,
Daren dayawuce kwanaki 5 kenan yafado ransa , yana hango yanayin daya fada yana sarrafa jikinta alokacin,
Dadin dayaji alokacin bazai misaltuba , ayanxu jiyake tamkar yakoma yadawo da ita cikin jikinsa kozai kashe wutar fitinan data kunna mishi
Da kyar ya iya mikewa ya isa bathroom byn yacire kayan jikinsa , ruwa ya dinga sakarwa kansa kafin yafito yana goge suman kansa
Yusrah bata bar gdn ba saida ta tseguntama Aysha zancen saka ranan ya shushun da Aneesa dazaayi cikin weekend dinnan mai zuwa
Wanda hakan yajefa zuciyan Ayshat din cikin tashin hnkl , saida yusrah tadinga kwantar mata da hnkl kafin tabar gdn
Jiki asanyaye takoma cikin gdn tana ayyana kowace irin zama zasu cigaba dayi da ya shureim din idn Aneesan tashigo ?
Nan da nan kwalla suka cika idanunta soyayyan shureim din nasake kassara zuciyanta , da ace zata iya sadaukar da sonsa dake cikin zuciyanta , tabbas data hakura dashi tabarma Aneesa shi har abada ,tunda itakadai zuciyan shushun keso, sai dai sam bazata iya yin hakan ba
Aranan weekend din da aka tsaida date din aurensa da Neesa , washegary ya shirya ya nufi kd domin yana cikeda dokin ganinta , tunda yayi aure rabonsa da zuwa sai dai tawaya aketa shan soyayya
Aneesa tarasa inda zata saka kanta sbd farin ciki da murna , naganin cewan takusa mallakan abnd zuciyar ta ke tsananin so
Koda shureim yatashi tafiya da kyar suka rabu da juna , Neesa nata kashesa da kalaman soyayya masu narkadda zuciya
Haka dai suka rabu badon ransu yasoba , tana komawa cikin gd takira wayan bakin rai bakin fama wato Rufaida , tana fesa mata zancen takusa mallakan shushunta
Bakaramin murna Rufin ta taya Neesa ba tamkar babu komi datake shiryawa a karkashin zuciyanta
Kasancewan saty 4 kacal akasa yasa shureim fara duk wani shiri na wannan aure , shidai sudais kallonsa kawai yake yadda yaketa rawan kafa akan wannan auren
Sam Aysha saita sake nesanta kanta daga ganinsa, tana iya kokarinta gurin ganin ta danne zuciyanta ,bata nuna wani damuwa ba momy da yusrah zuwa su ummanta suna iya kokarin su wajen ganin sun kwantarwa Ayshat din da hnkl
Koda wasa shushu bai taba sanarma Aysha zancen saka ranan aurensa da Aneesa ba,
Hidimansa kawai yakeyi , to inama suka sanya juna a ido bare har imma zai sanar matan ne yasanar matan
Ana saura 2 weeks bikin ne Aysha ta tashi tanason zuwa gd , domin tunda tai aure bata jeba sai dai suyita waya yaukam hakurinta yakare sota take kawai taji dumin jikin ummanta
Byn tagama shiryawa tsaf ne cikin shirin fita sannan tayi deciding turamasa text message cewa ta tafi gd , domin tana ganin kota kirashi ba lallai yadaga wayan ba , domin batama tunanin yanada number dinta
Itama yusrah ce tanace dole saitayi mata saving number dinsa awayanta , ace wanta koda wata lalura zata taso saiko gashi ayau hakan tai mata rana
Cikin motarta dabata taba tunanin hawanta ba wanda Abbanta yabata , aciki tafita zuwa gd driving takeyi tana cikeda dokin ganin ummanta
Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編
*LAIFIN BOYE*
*_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱
Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳
*41*
Bakaramin jin dadin ganin Aysha ummah tayiba, domin taga yadda tai kyau abnta kowa yaga Aysha zaiyi tunanin amarcin ne ya amsheta,
Jikinta Aysha ta kwanta tana zuba shagwaba , suna hiransu irin na 'ya da uwa wanda suka shaku da juna matuka ,
Kwantar mata da hnkl ummah tai tayi akan auren shushun da Aneesa , tareda nusar da ita muhimmancin hakury da juriya azaman auren, musamman ayanzu dazasu kasance su biyu dole Ayshan saita yi hakuri,
Bata baro gdn ba sai misalin 6 na yamma , tana tukine tana tunanin kota biya ta gaida momy ne, saikuma taga yamma tariga tayi gara ta koma gd domin yimasa girki
Tana shiga compound din ta hango motarsa a parking space, hakan yasa tagane yadawo kenan fitowa tayi ta kulle motan tanufi cikin gd
Shureim wanda bai jima da shigowa gdn ba , wanka kawai yayi yafito zuwa dining domin yin launch , sai dai wayam yaga dining din babu alamun peter yayi girki
Kai tsaye waya yazaro yakirasa yana fadin yasamesa afalo , cikin seconds saiga peter yashigo yana gaida ogan nasa, shureim yadubesa yana fadin"meyasa yau ba'ayi girkiba ? "
Peter hnkln sa yatashi tasa mezai sanar da ogan nasa yayi , domin shi baisan cewa madam batayi girki ba ta fita
Jin yayi shiru yasa shushun yin mgn ahasale yana fadin "ya ina mgn zakai shiru kana jina ne nace meyasa bakayi girki ba yau "
Duk cikin yaren nasara yake masa mgn, peter cikin rawan murya yake fadin"oga aidama madam keyi to yau bansan meya hanata tayiba "
Kallon karka rainamin hnkl shushu ya watsa masa kafin yayi mgn cikin fada yake fadin"kana nufin madam itakeyin girki ba breakfast kawai take ba? "
Gyada kai peter yayi yana fadin"am very sorry oga itakeyin duk wani girki dakakeci , ban taba yimaka abnci ba saidai gashin kaza wannan nitake sawa,
Amma har hadin wannan sob'o drink din madam ce keyi , tayi warning dina akan karna sanar dakai hakan , plxx oga don't tell her nina sanar dakai "
Shushu wanda yacika da tsananin mamaki yake kallon Peter , yanzu Aysha hartayi kwarewa afannin girki irin haka , baisan dalilin dayasa amemakon yaji haushi, sai jiyayi ta birgesa wani dadi yaziyarcesa
Sallaman peter yayi yana tambayan kansa to ina tafita taje , batare da izininsa ba ranshi shine yaji ya sosu
Hakan yasashi zama cikin main parlon yana jiran shigowanta , mgn tane yake dawo masa "kasan dukkaninmu zuciyoyinmu bason juna sukeba "
Wani bacin raine yakeji yana taso masa kardai yarinyar nan fita take taje gurin wanda zuciyanta keso,
Kirjinsa ne ya buga dakarfin gske ranshi yaji yana kuna , waishin ma yaushe tafara fita bada izininsa ba ?
Yana kwance yana huci yaji sallamanta tashigo , sam Aysha bata lura da mutum cikin falon ba hakan yasata kai tsaye hanyar bedroom dinta ta nufa
Tana kada car key dinta dake rike ahannunta ,
Kehh! Zonan kalman dataji kenan muryansa ya bugi dodan kunninta
Cikin sauri takai dubanta inda tajiyo amon muryansa , 4 eyes sukayi dashi sai dai yadda taga yanayinsa yasa gabanta faduwa , ahnkl takai falon tareda zama tana fadin "ya shushu barka da dawowa"
Wani kallo yawatsa mata yana fadin"daga gdn ubanwa kika fito ?
tun yaushe kika fara fita daga cikin gdn nan bada izinina ba,? "
Baki sake take kallon sa xuciyanta na bugawa dakarfi cikin sarkewan murya take fadin"ya shushu wlh ban fitaba saida natura ma text cewan zani gd
Kuma wlh Allah bantaba fita ko'inaba sai yau ya shureim"
Hararan daya watsa matane yasata saurin yin kasa da kanta kafin ya furta"text wato ga d'an iska wanda kikagama rainawa kinfi karfin ki kirani kisanar dani , saidai kituro min text ko to bangani ba
Kuma meyahanaki yin abnci kafin kifita tunda kin hana wanda na aje don ya girka ? "
Dagowa tayi tana dubansa yadda yawani hada fuska yana watso mata mugun kallo ne , abn yabata dariya har batasan sanda tasaki dariya mai sautiba
Kafin ta gimtse dariyan tana fadin"sorry ya shushu wlh mantawa nayi sbd dokin ganin ummah, kuma wlh kaduba wayanka naturo text kafin infita , amma kayafemin idn na bata ma rai "
Kallonta yakeyi yadda take fitar da words din cikin shagwaba, gaba daya tawani narke fuska , sake daure fuska yayi yana fadin"shut up sai aukin bada hakury wannan yazama first and last dazaki sake fita bakisanar dani ba Right? "
Gyada kai tayi tana fadin"Allah yahuci zuciyanka ya shushu bari insauri in maka abncin sorry"
Binta kawai yayi da ido batare da yasake cewa uffan ba , sai dai mamakin kansa yake mezaisa yadamu kansa donta fita bada izininsa ba, shidai yasan basonta yakeba bare yace yana kishintane , to amma meyasa yaji duk ransa yabaci ?
Yana nan kwance yana kallo har Aysha ta fito ta wuci kitchen , abu mai sauki ta girka masa jallof din sphagetti tadafa, wanda yaji vegetables da sai tadafa egg guda 2
Lemun zobon da already tadafa dayawa ta aje cikin frige, shita dakko tahada masa su flavour da sugar ta juye cikin jug tanufi falon domin kai masa
Ya shushu ga abncin nagama ta fadi tana mai aje masa , kallon abncin yayi yadan tabe baki kafin yatashi zaune yana binta da kallo
Yanzu tana sanye cikin wata doguwar rigane, wanda yakama jikinta roba ce rigan hakan yasa rigan yabi yadameta suranta yafito waje
Kokarin tashi take tabar falon yayi saurin tsaida ita takoma tazauna ,
Kaman daga sama taji yace"meyasa kika hana Peter yin girki? "
Kallonsa tayi idanunsa fes akanta suke hakan yasata dauke kai tana fadin"ya shushu sbd bana sha'awan mijina yaci abncin da bani nagirka ba, wannan shine kawai amma kayi hakury idn hakan bai maka ba"
Yadade baisake cewa komiba yana juya mgn aransa, meyasa yarinyar komi zatayi tana yinsane cikin sanyi , gashi ya lura tana da saukin kai sosai
Abncin yakeci yana sake yabawa yauma saiyaji yasake jin dadin abncin fiyeda kullum , tabe fuska yayi don bayason ta fahimci wai dadin abncin yakeji
Kafin ya furta "alryt tunda kinga zaki iya wahala aishikenan nibanda prob tunda balaifi kinfara iya girkin , yakai karshen mgn yana wani sake gimtse fuska
Shiru tayi batasake cewa uffan ba harsuka dauki tsayin mintuna ,
Yana ta cin abncin har yakare , yasha zobon sosai kafin ya aje cup din
Yana sauke manyan idanunsa akanta , wanda gaba daya Ayshan ta maida hnkln ta kan TV ne dake kunne
Aysha inafata zaki tayani murna bikina da Aneesa yau saura 2 weeks nasan kinsani duk da abakina yakamata kifara ji am very sorry bansanar dakeba dawury ba
Kaman saukan aradu haka Aysha taji mgn hakan yasa ta sanya idanunta cikin nasa,
Batace uffanba illah kallonsa data cigaba dayi , xuciyanta na kuna tarasa dalilin dayasa ya shushu ke sha'awan yaga yaci mata fuska,
Daurewa tayi ta kakalo smiling tana fadin" Allah yasanya alkhairy ya shushu ya hada kanmu "
Ameen ya furta yana kokarin karantan yanayin data shiga , saidai irin smiling din datake saki yasa yakasa fahimtar yanayin da take ciki
Cigaba yayi da fadin"nacema momy zaa hada muku lefe d same dana Neesa , tace no abaki kudin kawai miye ra'ayinki akan hakan? "
Wani murmushin tasakeyi wanda har saida dimple dinta ya lotsa kafin ta furta"aini ya shushu duk abnd momy tace hakan yayimin , kumama duka yaushe akayi min nawa kawai kabarshi "
Kallonta yayi yadan tabe baki yana fadin"zadai abaki kudin kaman yadda momy tace sannan kisanar dani idn kina bukatan wani abu "
Bana bukatan komi daya wuce Allah yabamu zaman lfy da fahimtar juna, ina tayaka murna nashigowan na shigowan muradin ranka , Allah yabaka ikon kamanta adalci atsakanin mu ya shureim"
Takai karshen mgn muryanta narawa zuciyanta gaba daya yakarye, so da kaunar sa kesake kassara ilahirin xuciya da gangar jikinta , tanajin son shushun nakaruwa kullum ne cikin zuciyanta ,
Jin yadda muryanta kerawa yasake bashi daman tsareta da manyan idanunsa, sai dai karon farko daya ji wani mugun tausayinta yaxiyarci zuciyansa,
Tabbas Aysha she's innocent tana da sanyin hali da biyayya , sai dai yarasa meyasa bayajin soyayyar ta cikin zuciyansa
Cikin sanyin jiki yake fadin"kiyi hakury Ayshat kaman yadda kika fadi abaya kaddarace yahada aurenmu har muke zaune guri guda
Inaso kidauka yanzuma kaddarace zai hadaki zama da Aneesa, Kiyi hakury kitayani son abnd nakeso hakan shizaisa naji dadin kamanta adalci azaman dazamuyi
Ki rike girmanki babu ruwanki da ita , nasan Neesa zata biki matukar kin kama girmanki , "
Murmushi tayi mai ciwo kafin tayi namijin kokary gurin aro jarumta gurin hada kalaman dazatayi anfani dasu
Domin alokacin jitakeyi tamkar ta rushe da kuka kozata sami sassaucin abnd takeji cikin zuciyanta ,
Sai dai batason yafahimci gazawanta hakan yasata yin karfin halin fadin
"Karka damu ya shushu indai daga bangarena ne bazaka taba samin matsalaba , amatsayinka na yayana kuma miji agareni , zan yi iya kokarina wajen ganin natayaka son abnd kakeso "
Tana kare mgn tamike batareda tajira jin mezai kuma fadiba , domin idn tacigaba dazama tabbas zuciyanta zata gaza boye bacin ran datake ciki
Bisa gado ta zube tana kuka natausayin kanta, azaban sonsa da tsananin kishinsa yasa zuciyanta yai mata nauyi sosai
Ta dade tana jinyan yadda zuciyanta kemata zafi har aka kira magrib sannan ta iya tashi tayi sallah
Byn ta idar ta dade tana adduar Allah yadanne zuciyanta yabata hakury da juriya , akan duk abnd zataji kota gani nabacin rai , yakuma bata gurbi azuciyan shureim din yasota koda kwatan yadda yakeson Neesan ne
Ranan bacci da kyar yayi nasaran sace Aysha awannan dare , bata tabbatar da cewa tana mutuwar kaunar sa da tsananin kishinsa ba sai ayanxu dayake shirin shigo da Neesa
Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編
*LAIFIN BOYE*
*_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱
Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳
*42*
Cikin satyn aka kai lefen Aneesa wanda aka narka dukiya gurin hadashi , yayinda Ayshat momy ta damka mata yawan kudin da aka hada lefen cikin account dinta
Ita da kanta tasa aka farawa Ayshat sabon gyaran jiki , banda abubuwa masu muhimmanci datake aiko mata dasu , sai dai Ayshat ta tattara ta aje su gefe guda kurum
Shureim gaba daya yahana kansa sukuni bakaramin dokin wannan bikin yakeba , duk abnd Neesa ta bukata dubling kudin yake yatura , burinshi bai wuce ace yauga Neesa cikin gdn saba
***********
A kaduna kuwa karkuso kuyi tozali da Amarya Aneesa , wanda gaba daya tasauya tai wani irin kyau naban mamaki , sbd gyaran bikin dake aiki afatarta
Zaune suke da wasu frnds dinta wanda sukai skull tare , ana shirya wasu abubuwan na hidiman biki
Isowan hamshakiya Rufaida cikin dakin yasa kallo yakoma kanta , tana sanyene cikin bakar abaya wacce kana kallo kasan kudi yayi kuka kafin amallaketa
Da gudu Neesa takai mata runguma tana mata oyoyo , domin rabonsu da juna 2 weeks kenan , Rufaidan tayi tafiya da mum dinsu zuwa umrah
Dawowanta kenan adaren jiya hakan yasa yau tayi diran mikiya , domin ganin yadda shirin bikin babyn nata ketafiya
Kallon Aneesan takeyi up and down tana yaba gyaran da jikinta yasamu , tayi mata kyau ba kdan ba nan da nan sha'awarta yacika zuciyanta
Tareda dajin tsanan shushu nasake mamaye cikin zuciyanta , murmushi tasakarwa Neesa tana fadin"bakin rai kinga yadda kika sauya kuwa lallai wannan guy din zai kwashi gara "
Takarishe mgn tana shekewa dawani irin dariya kafin tadire katuwar jakan dake hannunta , wanda yake shake da kaya mallakin Neesa mussamman tsarabanta ne na umrah
Sosai aka shiga tsare -tsaren yadda bikin yakamata yakayatar , kafin Aneesan sufita da Rufaida zuwa kasuwa domin sayayyar wasu kayan
Akan hanyansu ne Rufaida kesanar da Neesa son zuwanta Abuja , domin akwai abu mai muhimmancin dazai kaita , zakuma takarbo dinkunan dazasu saka aranan bikin , wanda ta tura kayan gurin Taylor dinta dake mata dinkuna
Ranan Friday ana saura 8 days bikin ne Rufaida taiwa garin Abuja tsinke , kasancewan ta wacce tasan manya mata da manyan mutane , yasa masauki sai wanda tazaba sai dai tazabi sauka a wani hadaddan hotel ne wanda salman shine yabukaci tayi masauki anan din
Domin shikadai tasanarwa zuwanta Abujan, byn tayi wanka ta hutane tasauya kaya zuwa English wears masu azaban kyau
Shigane tayishi narashin mutunci da fallasa sura , xama tayi tareda daukan phone dinta number din shureim aji tayi dialing , wanda ta dade da danashi cikin wayanta
Yayi ringing har sau 3 sai yana gaf da tsinkewa sannan yadaga wayan, muryansa mai shegen dadine yadaki kunnuwanta cikin mgn sa mai cikeda kasaita-kasaita
Kashe murya tayi tana gabatar masa da kanta da fadin"sunana Rufaida from kd tanataso takanas ne domin mutattauna wata mihimmiyar mgn "
Banjime shureim din yake sanar mata illah dan karamin dariya da Rufin tayi, tana fadin"karka damu shushu nidai ina bukatar turomin da address na gurin daxamu hadu "
Bata dau dogon lokaciba ta kashe wayan tanamai tuntsurewa da wani dariya , kafin tayi dialing number din salman tana sanar dashi isowanta
Washagary around 11am Rufaida ce ketakawa cikin haraban hotel din zuwa wajen compound din, tana sanyene cikin wasu rigada skat
Nawani hadadden material dinkine na rashin mutunci akaima kayan , wanda sukai asalin kama jikinta babu komi data rufe jikinta dashi illah karamin veil data yafa yarufe kanta
Kai tsaye motanta tanufa wanda ita kadaice ta tuko kanta xuwa Abuja , shiga tayi taima motan key tana fita daga haraban hotel din
Idanunta na sanye cikin bakin eyes glass ne wanda ya amsheta yai mata kyau , bata dauki dogon lokaciba ta iso guess house din Alhaji shu'aib , wanda nan shushun yabata address din
Maigadi yabude mata gate tashige byn tayi parking ne , tasanar dashi isowanta dakanshi yaimata jagora zuwa falon kasa
Saidai tunda yadora ido akanta yarasa inda yataba ganin fuskan, domin tunda suka hadu a mangal farkon haduwansa da Neesa baisake saka Rufaida a idanunsa saiko yau
Xama tayi tana karemasa kallo yana sanye cikin kananan kayane , wanda suka fito da asalin kyawunsa , fadi take axuciyanta dole ma Neesa ta mato akansa domin sai yau tasake gasgata gayen yahadu karshe
Dubanta yayi yana fadin "Rufaida ko ina fata lfy kikai takanas tundaga kd kika bukaci ganina? "
Murmushi tayi tana dubansa cikin ido take fadin"lfy qalau angon nan da one week takare mgn tana wani makirin murmushi"
Kafin takai hannu kan jakarta ta fiddoh wayanta , mika masa tayi byn ta latso pic din Aneesa tana fadin "kasan wannan fuskar ai ? "
Shureim wanda yadora ido kan pic din pretty dinsa , wanda ganin yanayin da aka dauki pic din yai masifar daga hnkln sa,tabbas fuskar Aneesan ce babu kokonto , sai dai yanayin datake ciki a pic dinne yasashi kasa gasgata itadince kuwa
Domin daga ita sai bra da pant aka dauketa pic din tana kwance , ga murmushi nan afuskanta yanayin da aka dauki pic zai tabbatar da badashirin wanda aka dauka akayi snaping ba
Cikin sauri yamaida idanunsa akan Rufaida wacce ta tsaresa danata idanun, kafin yakai ga mgn ta tari numfashinsa da fadin
"Shureim nasani bakinka cike yake da tarin tambayoyi gameda abnd idanunka suka gane maka, kaman yadda nasan zuciyanka bazai taba gasgata abnd kagani ba , domin kana ma Neesa wani kallo na kintsatstsiya kuma ustaziya
Wanda wannan shine kuskuren daka fara tafkawa shushu,
Sai dai inaso insake jaddada maka cewa pic din dakake gani , Aneesa ce dai taka daka sani kake kuma shirin aure nan da sati 1 mai zuwa
Nasani bakasan cikakkiyar kowaye Neesa ba , domin ta boye maka asalin waye ita , Aneesa bakowa bace face 'yar lesbian kake shirin aure "
Wani hadadden zufane yashiga ketowa shureim , lokaci guda yake nunata da yatsa yana fadin"ke karki sanar dani zancen banza Aneesa bazata taba aikata irin wannan kazantaccen barnan dakike kokarin yimata zakafiba
Don haka idn kinzo donki bata mata sunane tokin yi babban kuskure domin soyayyan Neesa yariga yayi nisa cikin zuciyata "
Wani irin dariya ne Rufaida tasaki tana fadin"ungo kalli nan shureim aji tana sake mika masa wayanta akaro na 2 "
Wannan karon vedio ne wanda sam Aneesa batasan andaukeshi ba , manne sukeda da juna itada Neesa suna taba jikin juna babu sutura ajikinsu
Saurin rintse idanunsa yayi sakamakon ganin tabbas itadince dai babu kokwanto , hannu tamika ta amshi wayan tana sake karantar tsantsan tashin hnkln da shureim keciki
Number din Aneesa tayi dialing bugu 2 tadaga wayan , a hands free tabude wayan tana fadin"bakin rai"
Muryan Neesa ce ya doki kunnin shushu daya tsurawa Rufaida idanu wacce ke komi cikin isa da gadara, babu alamun tsoro ko kadan acikin idanunta
Neesan kefadin"bakin fama nayi missing dinki aminiya kintafi kinbarni munata hidima babu ke , ina fatadai zaki dawo agoben kaman yadda kikace"
Rufaida ce ta amsa dafadin "karki damu baby na ina fata idn nadawo zaa barni namori gyaran jikin da akawa ango domin muyi naban kwana , rabon muda muji dumin juna fa tunkafin nayi tafiya , wlh inacikin tsananin bukatanki xumata"
Aneesa ce ta kwashe da dariya tana fadin "haba dai aminiya ai wannan gyaran jikin na my shushune shikadai , bana fatan abnd zai rabi wannan jikin har akaini gdn angona"
Tsuke fuska Rufaida tayi tamkar tana gaban Neesa dinne take fadin"ok har zaki fara juyan baya tunkafin ma kishiga gdn nasa ?
Haba babyna yakamata kibarni na mori jikinki koda na 2 days ne domin inkashe kwadayin ki dake addabar zuciyata
Gsky zanyi mising din lallausar fatarki my bakin rai kikulamin da kanki nida angonki sai na dawo "
To shikenan my surgar saikin dawo Aneesa tafadi tana kashe wayanta
Duban shureim Rufaida tayi wannan karon gaba daya idanunsa har sun juye , sun koma jajazir alamun yana cikin tashin hnkl da rudani
Tabbas nisan sa ce kuma wayan datayi da Rufaida ayanxu yasake , gasgata cewa akwai alaka mai karfin gske atsakaninsu
Mgn da Rufaida keyi yadoki kunnuwansa inda take fadin"shureim Neesa yarinya tace wacce nina fara bata budurcinta ta wannan hanyar ta lesbian
Shekaranmu 4 kenan muna aikata wannan harkan a BOYE, wanda ko kadan babu wanda yasan da hakan , mutane da dama sukanyi mamakin tsananin shakuwarmu da Neesa , ciki kuwa harda iyayenmu domin har yau sunkasa gano muna aikata LAIFIN BOYE
Ina sonta shureim ina tsananin kishin Neesa , domin duk cikin yarana babu maibina irinta babu wacce take gamsar dani irinta , shiyasa alokacin data sanar dani alakan aure zai shiga tsakaninka da ita naji duk duniya babu Wanda natsana sama dakai
Inaso kayi bincike domin gane gskyn abnd nake sanar dakai , idn haryanzu kana kokonto ina so katambayi abokinka salman Adam yafada maka wacece Rufaida kD
Nixan tafi Allah yabaku zama lfy da Aneesa inamai tabbatar maka dacewa bakowa xaka auraba illah fanko , wacce mata dayawa suka gama tande romonta xaka kwashi ragowa "
Wayanta da jakanta ta kwasa tayi waje tabar shureim dafe dakansa , wanda yake barazanan rabe wa zuwa gd biyu
Ahnkl dakin ke juya masa yayinda matsanancin jiri kedibansa daga zaune,
Baisan lokacin daya kwanta yadafe saitin zuciyansa dake masa zafi ba , meke shirin faruwa dashine wai ?
Anya abnd yafaru gsky ne kodai shirine daga Rufaida donta tarwatsa farin cikin rayuwansa?
To amma ai fuskan Neesan sa yagani sannan muryanta yakeji alokacin datake amsa wayan Rufaidan
Mekenan meke shirin faruwa ? Ka tambayi abokinka salman Adam wacece Rufaida kd
Amon muryan Rufaida yakeji lokacin datake sanar dashi hakan,
Cikin sauri ya lalubi wayansa idanunsa dishi -dishi yake gani , haka yayi dialing number din salman
Kira yake amma har wayan yatsinke bai dauka ba , sake kira yayi yana gab da tsinkewa ya daga wayan
Abnd shushun ya iyafadi kawai shine "kasameni a guess house din dady "
Yakashe wayan yanamai lumshe idanunsa , baya fata yacigaba da gasgata abnd idanunsa da kunnuwansa suka jiyemasa
Aneesa natsatstsiyace bazata taba aikata wannan mummunan laifin ba , haka zuciyansa kesanar dashi yayinda daya bangaren kesake hasko pic da kuma vedio din daya gani
Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編
*LAIFIN BOYE*
*_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱
Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳
*43*
Koda salman ya iso guess house din dady yayi mamakin ganin shushu a yanayin daya samesa,
Kwance yaganshi hannuwansa duka biyu dafe da kansa , idanunsa sunyi jaxir ga alamun hawaye nan kwance bisa fuskansa,
Cikin sauri yakarisa tareda zama kusa da shureim din yana girgizashi yake fadin"gani shushu tashi kasanar dani meke faruwa ne"
Ahnkl shureim yadaura idnunsa akan salman cikin shakakkiyar murya yake fadin"salman wacece Rufaida Kd miye alakanta da matar danake shirin aure Aneesa? "
Tsuramasa ido salman yayi azuciyansa yana fadin shikenan tafaru takare , kafin yadubi shushu yana fadin"Rufaida bawata bace shushu face cikakkiyar 'yar less kuma karuwa , Rufaida gogaggiyace awannan harkan
But amma miye hadin Aneesan ka da Rufaida , kodai zargin dana dade inayi ne yakeson ya tabbata "
Shureim yadubi salman yana fadin zargi kaman ya kenan?
Ahnkl salman yasanar dashi yadda sukayi da Rufaida akan irin tambayoyin data dinga masa akan shushun, da yadda taki sanar dashi yarinyar da shushun keso ,
Cikin tsananin tashin hnkl shureim kesake duban salman , zuciyansane ke cigaba da zafi tabbas Aneesa ta yaudareshi , ta cucesa databari yai zurfi cikin kaunarta batareda dayasan itadin 2 face bace
Wasu zafafan hawayene ke fita daga idanunsa , hannu salman yasa yadafa kafadunsa yana fadin shureim ina tayaka bakin ciki domin Aneesa tabbas babyn Rufaida ce wacce tazama tamkar da dironta tana tsananin kishinta da kaunarta
Duk wanda yake mu'amala da Rufaida ina tabbatar maka dole yasan Aneesa koda abakine , shiyasa taboyemin tunda fari da ace tasanar dani daban barka kayi nisa cikin kaunar ta , amma ayanzu bakin alkalami yariga ya bushe shureim , hakanan zaka aureta tunda kana sonta , kaifata kawai hakan yasa shine silar da Neesa zata shiryu ahannunka
Wani kallo da shureim din ke watsa masane yasa jikinsa yin sanyi kafin ya furta"yaeh salman ina son Aneesa amma koda sonta zai zama ajalina bazan aureta amatsayin 'yar lasbian ba
Dole kwance duk wata alaka data hadamu akuma warware auren da ake shirin kullawa, natsaneta ayanzu salman natsani Aneesa , Aneesa tayaudareni taci amanata , yakare mgn yana dafa saitin zuciyansa dake masa wani irin zafi
Wani irin tsanar Aneesan ne ke kokarin cika zuciyansa , meyasa duk wanda yayi trusting dinsa arayuwa saiya samesa da aikata LAIFIN BOYE?
Koda salman yayi kokarin cigaba da mgn hannu shushu yadagamai yana fadin "it's okay salman kana iya tafiya "
Ya dade yana jinyar zuciyansa byn tafiyan salman , yau dolene yayiwa kd diran mikiya hakan yasashi kiran line din driver din momy domin sam bazai iya tuki ba
Ana kiran la'asar shushu suka shigo garin kaduna , sai da suka tsaya sukai sallah kafin sukarisa gdn su Aneesa
Byn sunyi parking ne yadaga waya yakirata yana sanar da ita gayinan cikin compound din gdn su
Aneesa wacce alokacin suna zaune da frnds dinta , farin ciki duk yacikata take fadin kai frnds ango ne yayimin zuwan bazata
Tana mgn ne tareda mikewa already tariga tafito fes cikin shigan doguwar riga , wanda yakamata babu kwalliya afuskanta amma tasha kyau bakadanba, domin itadin mai kyauce, ga gyaran jikin datake samu wanda yasake fito da kyawun fatarta
Sake feshe jikinta tayi da turaruka kafin ta yafa karamin veil wanda yarufe daga kanta zuwa kafadunta
Azeeza ta duba daya daga cikin frnds dinta wacce itama duk abokiyar harkace kafin Rufaida tayi kane kane da ita
Dubanta tayi tana fadin"zeeza ataimako da drinks wit snacks plxx muna dakin baki tafice fuskanta daukeda smiling
Jingine jikin mota ta hangosa sai dai sam fuskansa babu annury ko kadan , haka takarisa tana fadin "my shushu mujeko tana tafiya yana take mata baya har zuwa dakin baki"
Zama yayi cikin sofa yana karemata kallo zuciyansa najin matukar tsanarta ayanzu , ga mace har mace amma kyan dan maciji haka yake ayyanawa cikin zuciyansa
Itako Neesa sai wannan rawan jiki take tana wani narkewa, ganin yadda fuskansa yake ahade gashi tunda yashigo yakasa furta mata koda kalma guda ne , illah ido dayake binta dashi
Da kyar ya fara mgn yana jefo mata tambayan data kada 'yan hanjinta "Aneesa wacece Rufaida kuma miye alakan dake tsakaninki da ita na BOYE? "
zuciyanta ne tabuga dakarfin gske nan da nan zufa yashiga keto mata shikenan asirin BOYE zaifito fili kenan
Tsawan daya daka matane tareda sake maimaita tambayansa yadawo da Neesa cikin hayyacinta
Tuni hawaye sunfara sauka daga cikin idanunta , tana dubansa yadda yake huci yatsareta da manyan idanunsa dasuka sauya launi
Dakyar tafara fadin"Rufaida qawatace tun muna level one har kawo yanzu damuke tare cikin aminci da shakuwa , muka zama tamkar 'yan uwa wanda hatta iyayenmu sukanyi alfahari da irin shakuwar dake tsakanin mu
Wannan shine kadai alakan dake tsakanina da Rufaida "
Bazato taji wani lafiyayyen mari yasauka a kuncinta , kafin cikin tsawa yafara mgn yana fadin"karya kikeyi Aneesa kisanar dani miye asalin alakan da kuke aikatawa a BOYE "
Tuni kuka ya kwace mata tana dubansa dafe da kuncinta dataji saukan mari , take fadin "wlh ya shushu balaifi na bane nima kaddarace tajefani cikin harkan , da kuma laifin mahaifina alokacin
Kaman yadda nasanar dakai matsalan danayi ta fuskanta da Abba akan cewa sainayi karatu mai zurfi, wanda nisam banida ra'ayin hakan aure nakeso , domin yawan sha'awa danake fama dashi amma mahaifina yadage akan saina cika masa burinsa
Wlh ya shushu nayi iyakan kokari wajen kare mutuncin kaina , sai dai tundaga haduwata da Rufaida muna yr 1 second semester , rayuwata tafara sauyawa daga haka harna zama abnd nazama ayanzu
Rufaida 'yar gatace wacce take samin sangartawa daga iyayenta , hakan yasa ta taso cikin shagwaba da lalaewa kasancewan ubanta mai dukiyane ,
Da fari tafara janyoni ajikine da sunan tana so muzama qawaye , kuma indinga taimakonta aharkan karatu domin inada kokari dakuma maida hnkl ,
Saida qawancenmu yayi nisa nafara gano tanada wani manufa akaina, lokuta da dama tana nuna yawan son hada jikinta dani , ba wuya ta kai hannu tana tabani tun abun baya damuna harna fara mata korafi akan banson
Alokacin da Rufaida tagano nimai yawan sha'awace kaman yadda nake yawan mata korafi , ina nuna nifa aure nakeso amma Abba na yaki yafahimci hakan , alokacin Rufaida ta fitomin da true color dinta
Watarana muntashi lactures ta bukaci nai mata rakiya xuwa gd , abnka damai son yawo sbd ni Abba na kulle yakemin inba skull ba bana samin fita ko ina , sai in umma ce ta aikeni hakan yasa nabita ganin amotan kantane xamu tafi
Wannan rakiyan shine yazamo silan bata duk wata tarbiyan dana samu ,
Wlh shureim badason raina nafara lesbian ba illah sha'awa datai minyawa ,Abba shiyayi jagora gurin tunxura zuciyanta na aminta da wannan harkan kadai zanyi insamu ina biyan bukatata kuma ina samin nutsuwan yin karatun
Ahnkl muka fahimci irinmu muna da yawa afaculty dinmu , hakan yasa ban dau tsawon lokaciba idona yabude nakware cikin wannan harkan , kowa yana son kasancewa tareda ni
Kullewanmu da Rufaida muzama bakin rai bakin fama yasamo asaline daga sanda muka gama karatu, bana samin fita sai dai ita takawomin ziyara ahaka zamu kulle kanmu adaki muyi yadda mukeso ,
Hartakai nima nafara koyan dubarun fita inje gdnsu , domin indai zan ambaci sunanta to cikin ikon Allah Abba zai barni fita byn ya kayyade lokacin dawowata , sbd sanin shakuwan damukai dajuna nida ita
Wlh shureim ayanzu ashirye nake nadaina wannan mummunan aikin , domin nima nagaji wlh natuba karka gujeni shushu plxx "
Kuka takeyi sosan gske tanama shureim magiya , amma ina gaba daya jiyayi yatsaneta ya kuma tsani mahaifinta daya zama silan jefa cikin wannan halin
Bazai iya aurentaba koda kuwa sonta zaiyi ajalinsa ne , gaba daya ayanzu kyamarta yakeyi
Kukan datakeyi yanajinsa har cikin jikinsa domin idn yace babu digon sonta ayanzu yayi karya , sai dai bazai bari tausayinta ya rinjayi zuciyansa ba
Hakan yasashi kaudakai daga gareta yana fadin"Aneesa bakida wani hujjan dazaisa kijefa kanki cikin irin wannan yanayin ,Aneesa natsaneki banajin koda sonki zai zama ajalina zan amince alikamin aurenki , bazan iya rayuwa da kazamar mace irinki ba
Don haka kiyi gaggawan koyan yadda zakiyi rayuwa batareda shureim cikin rayuwanki ba, ayau zansa iyayena sujanye batun auren mu
Kuma har abada bazan yafemiki ba Aneesa domin kinyiwa zuciyata mummunan illah, nasoki inasonki Aneesa amma bazan iya auran 'yar lesbian ba "
Karan faduwan cup da fashewansane ya kai bnklnsu bakin kofa , inda azeeza ke tsaye cikin tashin hnkl domin tagamajin duk wata tattaunawan daya shiga tsakanin Neesa da shureim din
Shushun ne yaraba yafice yana jin zuciyansa na tsakanin zafi , dazai iya tsaga zuciyansa yafitar da son Aneesa tas dayayi hakan kozai samu relief
Sai dai yasani har abada zai mutune akwai sauran tabon sonta cikin zuciyansa , meyasa Neesa tafito a Yar lesbian ? Meyasa tazma cikin mutane masu aikata LAIFIN BOYE?
Shikansa driver din momy kallonsa yake cikeda damuwa domin yagama karatan uban gidan nasu baya cikin nutsuwansa toko meke faruwa?
Acan falon baki kuwa Neesa ke kuka kaman ranta zai fita , azeeza na rungume da ita tana aikin rarrashi, yayinda Neesa kefaman fadin"azeeza kicema shushu yadwo gareni wlh natuba , bazan iya rayuwa babu shureim ba don Allah kuce kada ya fasa aurena
Tausayin Neesa Yakama azeeza tabbas bakaramin so takewa shureim ba , kankace kwabo saiga wani zazzabi na neman rufe Aneesan
Da kyar azeeza ta iya riketa suka shiga cikin gd cikin tsananin tashin hnkl
Ayshat Dansabo lemu棣冩啠棣冨編
*LAIFIN BOYE*
*_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱
Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳
*44*
Umman Aneesa da su azeeza ne tsaye akanta sai xuba musu sambatu take akan shureim, umma hnklnta yai kololuwa gurin tashi domin kanta yagama kullewa da maganganun da Aneesa keyi
Duban Azeeza tayi tana fadin "yakamata kimin bayani meyasami Aneesa me shureim din yasanar mata take neman fita daga hayyacinta ? "
Tsananin tausayin Aneesa ne yakama Azeeza domin tagama sanin tuggun Rufaida ne , itace take neman rusa auren Aneesa tahanyar fallasa sirrin dake tsakanin su , dama tasani Rufaida bazata taba kyale Aneesa haka kawai ba
Batada zabin daya wuce ta warware ma umman Aneesa kullin da aka dade ana boyewa ,
Ahnkl tasanar da ita BOYAYYEN alakan dake tsakanin Neesa da Rufaida, wanda asanadin tonuwan asirin hakan ne shureim keneman janye batun auren Aneesan wanda ake shirin yi nan da kwanaki 8 kacal
Dogon salati umma ta dauka byn tazube kasa tareda rushewa da wani irin kuka mai ban tausayi , yanzu dama irin abnd 'yarta ke aikatawa a BOYE kenan shiyasa sukai wannan mummunan shakuwan , kai haba shiyasa abn nasu da Rufaida yayi yawa ,
Wani irin haushin mijinta ke sake turnuke zuciyanta , domin tasani shine silan jefa Aneesa akowani hali , kaico yanxu wagari ya waya ?
Amaimakon umma ta rarrashi Aneesa sai tashi tayi tabar musu dakin, komawa nata dakin tayi tana sharan hawaye , yanzu shikenan idn shureim yafasa wannan auren yakenan?
Wani irin takaici mahaifin Aneesan zaiyi idn yaji abnd take aikatawa a BOYE? wanda shine silan jefata duk wani hali datake ciki ayanzu , akan banzan kudurinsa na neman duniya
Dole Aneesa tashiga wani hali domin ita shaidace akan irin matsanancin soyayyar datake ma shureim aji , bakuma taga laifin sa don zai janye batun aurensa da Neesa ba, domin kowani cikakken namiji mai tarbiya yana burin sama ma yaransa uwa tagari ne
Zafafan hawaye kecigaba dakai kawo a idanunta , duk ta kosa Abban Aneesan yadawo domin yaga halin daya jefa Aneesan ciki
*********
Shureim koda suka isa Abuja kai tsaye gdn sa yasa aka ajesa , part dinsa yashiga tareda kulle kansa cikin daki
Gaba daya zuciyansa da kwakwalwansa suna cikin tsananin rudani , bazai iya auren Aneesa da wannan mummunan tabon ba
Kaman yadda bazai iya cire sonta cikin zuciyansa domin , sonta yayima zuciyansa mummunan kamu hakan yasa yakeji zuciyan nasa namasa ciwo ,
Yasani koyasanar da sudais halin dayake ciki ma ba lallai yaji tausayinsa ba, domin yadade da gane yadda sudais din sam baya raayin aurensa da Neesa ,
Dolene adaren yau yaje yasami momy domin yasanar da ita yafasa auren Neesa, ya zabi ya zauna da Aysha yakoya ma zuciyansa yadda zai sota
Sai yanzu yafara tsanan kansa daya kasa son Ayshat din tunda fari, yamakance akan son Neesa itakadai , ashe itadin takasance mai fuska biyuce
Misalin karfe 9 tawuce ya ratso cikin main parlo din , domin yadda yakejin cikinsa na neman dauki
Turus yayi alokacin daya daura idanunsa kan Ayshat din wacce ke kwance bisa 3 seater, kallo takeyi bacci ya kwasheta
Tana sanye cikin kayan bacci ne riga da wando red , silk ne kayan masu daukan ido sosai, wandon iyakacin sa guiwanta , yayinda rigan tazama 'yar shimice kawai gaba daya takama jikinta
Ahnkl yake takawa xuwa gareta har ya isa bakin seater din inda take kwance , tsugunawa yayi yana karewa surarta kallo
Idonsa yasauka kan abnd yafi komi saurin daga masa hnkl ajikin mace wato kirjinta, ya dade yana karema kyakykyawar surarta kallo, bazai iya fassara abnd yakeji cikin zuciyansa ba , bcos ayanzu zuciyan nasa nacikeda tsananin tunani da damuwa ne , abnd kawai zai iya fadi shine tayi mai kyau matuka cikin shigan
Ganin tana kokarin motsawane yasashi saurin tashi tsaye, jikinsa asanyaye yawuce zuwa dining saidai duk da irin yinwan dake dawainiya dashi , bayajin zai iya cin abu mai nauyi ayanzu
Hakan yasa ya isa frige yadauki fura wanda yazama ka'idane kasamesa ajiye , domin shushun baya rabo da shansa
Nan cikin parlon yadawo yazauna yana shan furan ahnkl , yana kuma kallon Aysha dake baccinta lakadan
9:30 ya mike domin fita daga gdn kaman yayi karanbanin tada ita taje ta kwanta, sai kuma yafice abnsa
Koda ya isa gdn momy yusrah ya tadda kwance tana kallo , sallaman sa ne yasata saurin tashi tana fadin oyoyo ya shushu
Ganin yanayinsa sam babu walwala yasata jin babu dadi, ahnkl ta kariso tareda kama hannuwansa tana fadin"yaya shushu lfy nagankawani iri kaman kana cikin damuwa"
Sauke idanunsa yayi akanta byn yasake damke hannuwanta , baice komiba illah janta da yayi suka zauna bisa seater, yana kallonta da yanayi na tsantsan damuwa shinfide a fuskansa yake fadin "baby ina momy ko daddy yana gd ne ? "
Gyada masa kai tayi alamun eh kafin tadora da fadin"plxx ya shushu meke faruwa bansaba ganinka hakaba fuskanka yabayyana damuwan dake zuciyanka karata"
Lumshe idanunsa yayi ya bude yana fadin "yeah baby ina cikin damuwa yusrah na yanke shawaran janye auren Aneesa "
Arzane yusrah ke duban shushun kafin tafurta komi muryan momy sukaji tana fadin"akan wani dalili zaka janye aurenta byn kasan kwanaki takwas kadai suka rage"
Tana mgn ne tareda zama bisa seater fitowanta kenan daga part din Alhaji shu'aib , taji mgn shushun yadaki kunnuwanta
Gaba daya ido suka zubawa momy wacce tahade fuska sam babu alamun wasa, ahnkl ya shushun ya mike ya isa gareta kwantar da kansa yayi bisa kafadunta yana fadin"momy Aneesa ta yaudare da kyawawan dabi'unta wanda suka kasance na bogi ashe tanada mummunan tabo a BOYE
Ban taba soba sai akan Neesa itace mace tafarko da zuciyata keso takuma aminta da ita , meyasa zata yaudareni ta rufemin true color dinta ?
Wlh momy bazan iya aurenta ayanzu dana gane kowacece itaba "
Yakai karshen mgn yana zubda hawaye wanda yasa jikin momy dana yusrah yin sanyi , yusrah takasa tantance farin ciki zatayi dajin janye batun aurensa da Neesa ko me zatayi
Momy ce ke fadin "haryanzu son banji wani dalili dazaisa kafasa wannan aurenba wani hali ne kegareta na BOYE? "
momy Neesa 'yar lesbian ce taya zan iya auren kazamar mace mai aikata wannan mummunan kazantar?
Bazan iyaba momy koda sonta zai zama ajalinane"
Sonta bazai zama ajalinka ba son kaman yadda bazaka taba maidamu kananan mutane ba , cewan Alhaji shu'aib kenan dake karisowa cikin falon byn yagamajin duk furucin dasuke tattaunawa
Dukkaninsu kallo suka bishi dashi harya karisa zama kusada hajiya kubran dake rungume dakan shushu akafadunta
Cigaba da mgn dady yayi yana fadin"kasani shureim kaida kanka ka azazzala akan mgn auren nan , byn munbaka qanwarka mai hnkl da cikakkiyar tarbiya ,babu yadda momyn ku batayi dakai akan hakura da wannan yarinyar ba kanuna ka gwammaci kahada mata 2 duk da kuruciyanka sbd kanuna lallai saikasami cikan burinka
Sai ayanxu byn tafiya tayi nisa zakazo mana dazancen banza, 'yar lasbian ba mace bace saika aureta ayadda take kayi jihadin rabata da halin data jefa kanta ciki bawai kazo da zancen afasa aureba "
Shureim ji yayi tamkar dady na kwarara masa tafasasshen ruwane akahon zuciyansa, mekenan tirsasashi zaayi ya aureta byn shida yakawota yace yanaso yace baiyi ayanxu dole ?
Kallon idanun momy yayi kozatace wani amma shiru tayi , sai yusrah ce tayi karfin halin yin mgn tana fadin"haba dady yakamata aduba mgn sa ina ya shushu ina auren 'yar lesbian wacce tagama saida darajarta atiti,
Ni aganina tunda har Allah ya nufesa dagano ko wacece tun ba'ayi , kuma ayanxu yace yajanye dady plxx karku tirsashi mana "
Kedallah can kehar kinsan abnd yadace da wanda baidace bane ? Cewan momy kenan kafin ta dora da fadin"shureim kaji da kyau babu batun janye mgn aurenka da Aneesa, kayi hakuri ka aureta kasa aranka cewa zakayi jihadine tamkar yadda mahaifinka zaiyi ,
Kayi fatan hakan yazama shine silar shiryuwanta , wannan shine abnd nakeso dakai son kaida bakinka kace kanasonta kuma bazaka iya daina kaunarta ba , ashe haryanzu dai zance daya kakeyi kuma hakan na nuna aduk lokacin datazama kamila wannan son zai cigaba da tasiri cikin zuciyanka
Don haka inaso ka danne zuciyanka taci darajan son , ka aureta ahakan tashiryu ahannunka kaine zaka saita mata hanyan dakake kaga tabi "
Dukkaninsu kallon momy sukeyi suna jinjina maganganunta daya bayan daya , kafin ta dora da fadin
"Shureim matukar mahaifinku zai iya jihadin auren karuwa dadironsa , kuma tsaran 'yar cikinsa kai banga dlilin dazaisa ka kasa jihadin auren 'yar lesbian ba
Abnd mahaifinka yashukane zaka tayashi girbewa , domin shi Allah babu ruwansa idn yatashi juya lamuransa, ina matukar sonka son inason duk wani abu dazai baka farin ciki
Sai dai awannan karon bazan taba goyan byn fasa aurenka da Aneesa ba , domin daga kai har ita babu wanda bashida mummunan tabon da za'a iya dogaro dashi ahanashi aureba
Banbancin tabon naku kadai shine Aneesa itatake aikata LAIFIN BOYEN da kanta sabanin kai da mahaifinkane yajanyo maka "
Zuwa yanzu momy zuciyanta yafara karyewa har hawaye na zuba afuskanta ,
Alhaji shu'aib wanda yashiga cikin tsananin rudani da mamakin yadda duk akayi tasan irin fasadin dasuke aikatawa
Ya tsura ma hajiya kubran idanu yanaji tamkar kasa yatsage yashige , sbd tsananin kunya da nadama dasuka rufeshi jikinsa yayi wani irin sanyi
Gashi yanajin hawayen dake zuba a idanunta na tsananin takaicin daya kunsa mata , tamkar zuban tuwan dalma yakejin yadda hawayen nata kesauka
Yusrah ko da shushu kuka sukeyi tamkar kananun yara , wannan shine ake kirada ranan tonan asiry
Dady nakokarin yin mgn momy tadakatar dashi tahanyan daga masa hannu tana fadin
"Banason jin komi daga gareka dadyn yusrah , nasani zuciyanka na cikin tunanin yadda akayi nasan LAIFUKAN BOYE da kuke aikatawa kaida amininka Alhaji Adam,
Naji wannan rufaffen sirrin ne aranan da yaranka suke tattauna mgn tsakaninsu , suna tsara yadda zasu shanye bakin su sukadai batare dasun sanar dani ba , domin kar hnln yatashi
Takai dubanta kan shushu tana shafa kansa da haryanzu yake bisa kafadunta yana kuka wiwi
Kafin tadora da fadin" alokacin da baby ke kokarin fita zuwa part dinka , wanda atunaninta nida dady mun riga munkwanta
Saidai abnd batasaniba shine fitanta yayi daidai da fitowata zuwa kitchen, gilmawan mutum nagani da hijab hakan yasani komawa zuwa dakinta domin intabbatar itadince ta fita , idn ma itadinne to ina zata ?
Ganin banganta aroom dintaba yasani biyo bynta , ganin part dinka tanufa saina samu zuciyata dakasa hakury , naji lallai saina biyo bynta
Don haka duk abnd kuka tattauna akunnuwana kukayi , nayi alfaharin haihuwanku awannan rana da kukazama masu kaifin hnkl, wanda zasu iya rufe sirrin mahaifinsu su danne bakin cikin dasuke ciki don kucigaba daganin walwalata "
Yusrah ce ta taho da gudu tafada jikin momyn suna cigaba da kuka itada shureim din
Yayinda momy tarungumesu tana jin tsananin kaunarsu da tausayinsu na kassara zuciyanta
Ahnkl dady ya iya mikewa yabar musu falon yana maijin tsananin nadaman abnd sukaita aikatawa, yau gashi yana kunyata agaban yaran cikinsa
Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編
*LAIFIN BOYE*
*_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱
Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳
*45*
Tsayin mintuna suka dauka rungume jikin momy kafin taci nasaran lallashinsu, maganganu masu kashe jiki da karfafa guiwa shita cigaba dayima shushu hartasamu ta lallabashi yabar gdn
Duk iya abnd takeyi tana yinsane cikin dakiya da karfin hali, amma itakadai tasan yadda zuciyanta ke mata ciwo , mussamman ayau data amayar da abnd ke zuciyanta gameda cin amanan da masoyinta mijinta Alhaji shu'aib suke aikatawa
Mutumin da suka gina soyayya mai tsafta da birgewa tun kuruciya har zuwa girma, wai shine da aikata irin wadannan laifuka a BOYE
yusrah ta tasa har zuwa room dinta saida ta tabbatar ta kwanta kafin tabar dakin , zuciyanta nacigaba dajin tausayin su matuka cikin zuciyanta , musamman shushunta dayabar gdn cikin wani irin yanayi
Bedroom dinta ta wuce shirin kwanciya tayi sosai , cikin shigan kayan bacci irin na manyan mata, turaruka masu dadin qamshi tayi anfani dashi wayanta tadauka ta nufi part din Alhaji shu'aib din alokacin da agogo ke buga 11pm nadare
Akwance tasamesa bisa makeken gadonsa , ya kura na'uran sanyaya daki , kansa asama yana dafe dashi alamun yayi nisa cikin tunani
Ahnkl hajiya kubrah ta taba ta kwanta nesa dashi kadan , tsayin lokaci suka dauka batareda kowa yace da 'dan uwansa komiba , kowa da abnd zuciyansa ke saka masa
Alhaji shu'aib wanda qamshin matarsa yacika kafofin hancinsa ne, ya kai dubansa kanta tareda kura mata idanu kafin yayi karfin halin fadin
"Kubrah kiyi hakury! Kiyi hakury! Tabbas wannan kalman itace kadai zan fara furta miki kafin innemi yafiyanki daki yafemin laifin dana aikata , duk da cewa tsakanina da mahalicci nane tabbas naci amanan ki kubrah, nakuma ci amanan soyayyan damuka ginata tsayin shekaru
Sannan inaso kisani gameda mgn maryama wlh Allah idn har aurenta zai jefaki da yarana cikin matsala , ashirya nake nabijirema hakan domin ayanxu farin cikinki danasu shine kadai abnd nake buri
Yakarishe mgn yana kallon yadda hawaye kesauka a idanunta "
Cikin karfin hali momy tafara mgn tana fadin"hakika dadyn yusrah idn nace banajin zafinka azuciyata nayi karya , domin dole abnd kadade kanayi a BOYE yaimin ciwo
Meyasa kazabi hanya masu muni gurin aikata LAIFIN BOYE, da ace baka tuba da wancan mummunan fasadin dakuka rika aikatawaba tabbas dabazan iya yafemaka ba , sai dai ayanxuma kuna cikin masifa domin duk wanda yazabi xina tazama abokiyar rayuwansa tabbas yana cikin musiba babba,
Meyasa baka zabi cika sunnan ma'aiki kayi mata uku muzama hudu yafimin , akan wannan bannar dakuka zabi aikawa
Kasani inasonka ina kishinka bantaba burin watarana tazo wacce zata raba soyayya , dazaman hakury da muka gina juna akai tsayin shekaruba
Sai dai ayau inamai sanar dakai ashirye nake ka auro mata 3 matukar hakan zai zama silar rabaka da zina
Don haka mgn kajanye auren maryam baitasoba , nabaka goyan baya kuma tana da nata hujjan natsayawa kaida fata saika aureta, domin kaika fara bata budurcinta
Abu daya nakeso kamin shine kada kabude hanyar da mutuncina zai zube akan aurenka da ita , domin zan kalli maryama amatsayin yusrh ne wanda nahaifa , don haka bana tunanin nizan iya bude kafan da 'yar cikina zata rainani
Sai dai daga bangarenka domin ayanxu zaka auro karamar yarinya nikuma na kwan biyu ,
Plxx dadyn yusrah ka kare mutuncina a idanunta wannan kadai zaisa nacigaba da danne zuciyanta , domin farin cikin yarana
Takare mgn tana mai zubda hawaye masu zafin gske , "
Ahnkl dadyn ya rungumeta yana lallashi , har saida kunya yarufe Dansabo lol
Yarasa dawani baki zai yabi halacci irin na hajiya kubrah , bai taba tunanin momy zatayi saurin yafe masa harta bashi goyan bayan aurenshi da maryama cikin sauri ba
Da wannan daman yasamu yadinga rarrashinta , yana kanbama ta tareda sa mata albarka har saida yatabbatar zuciyanta tayi laushin gske
Awannan daren Dady suntuno da soyayyan kuruciyace , inda yadinga fadamata kalaman dayasan suna tasiri cikin zuciyanta kwarai idn yafadesu abaya
Shushu kuwa alokacin dayabar gdn tafiya kawai yake bisa titi , amma maganganun momy keyawo cikin kwanyansa tareda sake jefa zuciyansa cikin tsananin rudani
Yanzu ana nufin dole ya aury Neesa byn yagama sanin kazantacciyan rayuwan datayi da Rufaida , meyasa momy zataimai haka meyasa dady ya aikata abnd ya aikata
Baya sanin sadda hawaye ke sintiri bisa fuskansa, saidai kawai yaji duminsu zuciyansa zafi takeyi sosai yana bukatan mai rarrashinsa
Koda ya isa gdn anan main parlo ya sake tadda Ayshan kwance har zuwa lokacin bacci takeyi
Wannan karon turban din data sa akanta yafita gashinta ne mai tsananin baki da laushi awaje, banda sheki da daukan ido babu abnd yakeyi
Ya dade atsaye idanunsa akanta ganin dare yayi yasashi yanke shawaran tashinta taje ta kwanta,
Ahnkl Yakarisa gareta tareda kai hannu yashafi fuskanta , motsi tayi tareda gyara kwanciyanta zuwa rigingine
Wani irin shock ne yaziryarcesa ganin yadda kirjinta suka tsole idanunsa , bugun zuciyansa ne yacanza launi sake kai hannu yayi ya shafi kirjinta wanda yakasa daurewa da kallonsu batareda daya taba kaman yadda zuciyansa ke kwadaitar dashiba
Cikin bacci Aysha keji ana shafata ahnkl take bude ido , harta budesu gaba daya qamshin data shakane yasata saurin ware manyan idanunta akansa
Da sauri ta tashi zaune tana zare idanu sai alokacin tagane aparlo take , mikewa tayi da sauri tana kokarin daukan wayanta dake kusa da shushu wanda yasaki baki yana karewa jikinta kallo
Da kyar ya iya wayancewa yana fadin "sorry dama tashinki zanyi kije kikwanta "
Jin yadda yayi mgn muryansa asanyaye yasa Ayshat duban fuskansa, ganin yadda idanunsa sukai ja ga alamun hawaye nan yasa jikinta daukan rawa
Hnklnta yatashi ahnkl takoma ta zauna tana fadin "lfy ya shushu? "
Shima idanunsa nakanta yake fadin"jeki kwanta Aysha lfy lau babu komi "
Sam kin tashi tayi saima sake narke murya tayi tana fadin"ya shushu kayi hakury kasanar dani damuwanka duk dacewa banida matsayin daya zama dole nasani , sai dai jikina yabani akwai wani abu kuma fuskanka yabayya halin da zuciyanka keciki "
Idn matsala irinta rannan ce kasanar dani nimatarka ce ya shureim, dakakeda hakki akanta zan iya taimaka maka wajen rage damuwanka , plzzz kasanar dani meke damunka?
Takare mgn tana tsaresa da idanunta"
Kallonta yakeyi yanaji zafin da zuciyansa keyi yana raguwa, cikin murya can kasa yake fadin "Aysha ina cikin matsananciya damuwa wanda bazaki iya fiddani cikiba ,domin zuciyata itace tafara min lahani gurin makancewa akan son abnd bata dace dani ba
Ayshat inaso afasa aurena da Aneesa amma momy tadage akan saina aureta ita da dady , duk dacewa nasanar dasu ayanxu Aneesa bata dace daniba
Plxx Aysha momy tanaji dake nasani idn kika bata shawaran janye batun aurena da Neesa watakila zata iya amincewa
Yakare mgn sabbin hawaye nafita daga idanunsa , wanda hakan yasake jefa Ayshan cikin tashin hnkl
Jikinta ke rawa alokaci guda kirjinta ke tsananin bugawa, kantane ya kulle da kalamansa afasa aurensa da Neesa wacce ake ikirari duk duniyace itace macen datai nasaran sace zuciyansa, tayi kane -kane ta yadda tahanata samin gurbi azuciyan shushun
Tomeke shirin faruwane wani abune yagano akan Neesa wanda yake ambaton batadace dashi ayanxu ba ?
*Wannan shafin* *sadaukarwa ce ga daukacin masoyana masu kaunar wannan buk Nawa mai suna LAIFIN BOYE, ina jin dadin yadda kuke bibiyan littafaina tareda bani kwarin *guiwa domin isar da sakona, ngd Allah yabar so da kauna*
*Aysha Dansabo* *kecewa I hrt u oll* 閴傦拷
Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編
*LAIFIN BOYE*
*_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱
Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳
*46*
Kallonsa takeyi cikin ido tana fadin"ya shushu kasan abnd bakinka kefada kuwa? Afasa aurenka da Aneesa fa kake fadi yarinyar da kake jinta cikin zuciyanka, wacce kake ikirarin babu macen daka taba so sai ita , itace kake fadin batadace dakai ba ayanzu
Kasanar dani meke faruwa ya shushu domin ka jefani cikin rudani "
Aneesa 'yar lesbian ce Aysha kinga sam bamu dace da juna ba, inasonta Aysha inason Neesa saidai bazan iya zaman aure da itaba ayanxu dana gane kowacece ita
Kitayani rarrashin momy kada su tirsasani auren Neesa plxx, yakarishe mgn yana sake daura manyan idanunsa akanta
Gaba daya jikin Aysha yayi sanyi soyayyan sa da tausayinsa suka sake kama zuciyanta , amaimakon taji farin ciki zai fasa auren wacce take jin tsana da kishinta saita sami zuciyanta dajin tsananin tausayinsa
Mgn sa kemata amsa kuwwa cikin kunnuwanta "inasonta Aysha inason Neesa amma bazan iya aurenta ayanxu ba"
Ahnkl take dubansa hawaye nazuba daga fuskanta , wanda takasa tantance nafarin cikine kona tausayin shushun nata
Kafin tayi karfin halin fara mgn tana fadin"ya shushu bani da hurumin Dazan sanya baki gurin sawa ko hana aurenka da Abnd zuciyanka ke tsananin so
Aganini idn har momy zata dage akan cewa saika aury Aneesa , toni banida hurumin dazance afasa domin momy uwace agaremu , wacce banaji zata iya yanke hukuncin dazai xama cutarwa akanmu
Kanason Aneesa ya shushu kuma har ayanzu dakake fatan ajanye aurenku, kana sake jaddada soyayyan da kake mata cikin zuciyanka ,
Mezai hana ka daure kabawa zuciyanka abnd takeso , kasancewan ta 'yar lesbian ce zai iya zama hujja agareka dazaka fasa aurenta ,
Amma tunda momy da dady sun goyi byn auren mezai hana kayi biyayya domin bakasan abnd suke nufi da hakanba"
Takare mgn kanta akasa yayinda hawaye ke zuba daga idanunta ,
Shureim wanda yatsareta da idanunsa yanajin zafin yadda itama zata goyi byn su momy , meyasa kowa yakasa fahimtan irin zafin da zuciyansa keyi akan Neesa , meyasa suka kasa gano illan babban laifin da Neesa ke aikatawa a BOYE?
Mikewa yayi zai bar mata falon batare dayace komi ba , harya fara tafiya tayi saurin kiran sunansa ya shushu ta furta tana goge hawayen fuskanta
Cak yaja yatsaya tareda juyawa yana kallon fuskanta, tambayan kansa yake meyasa take tayashi zubar da hawaye?
Aysha sam saita sami kanta dakasa furta koda kalma guda, hakan yasa shushun wucewa part dinsa batare daya sake waiwayanta ba
Zuciyansa cike take da tsananin bacin rai da tashin hnkl, tayayama dady da momy zasuyi masa haka? Wata zuciyansa kefadin sbd haryanxu kanajin Aneesa cikin zuciyanka shureim
Mgn da Aysha tayi ne yaji yatsaya masa arai , meyasa zata goyi bayan momy ? Tabbas yarinyar bata sonsa kaman yadda tasha fadi , wani azababban bacin raine yaji yaziyarci zuciyansa , taya zaifara kwatanta sonta cikin zuciyansa alhali tayi nisa gurin son wani daban
Bai tabajin wani abu maikama da tsantsan kishinta ya ziyarci zuciyansa irin yadda yakeji ayanzu ba ,
Aysha ko shureim na shigewa tasamu kanta da sakin kuka kozataji sanyi cikin zuciyanta, wani masifaffan sonsa ne kesake mata dabaibayi cikin zuciyanta ,
Mgn sa kemata yawo a kunni Aneesa 'yar lesbian ce tabbas bata dace da shushun taba , amma meyasa iyayen sa zasu dage akan saiya aureta?
Sanin bata da amsar tambayanta yasata mikewa kanta na tsananin sarawa , ta isa daki kwanciya tayi tana jin yadda idanunta ke futar da hawaye amma sam batadamu ta tsaidasu ba
Sai yaushene zata sami soyayyan shushu? Taji dadin aure tamkar yadda kowace mace keda burin samu , tabbasa dazata iya yakiceshi shida aurensa datayi hakan kodan zuciyanta tahuta
Dukkaninsu sai dai bacci barawone yasacesu awannan dare amma sam basu iya rintsawa ba
********
Kaduna garin gwamna wasa-wasa zazzabi mai zafine yarufe amarya Neesa, dukkanin qawayenta sun kama kansu dama ba kwana sukeba sukanzone sutayata zama da tsaren tsaren yadda bikin zai kasance , dazaran yamma tayi kowacce ke kama kanta
Itakadaice kwance sai rawan sanyi takeyi gaba daya zuciyanta nacikin tashin hnkl, meyasa shushu zai gujeta byn yasan soyayyansa tariga tayiwa zuciyanta mummunan illah
Tasani babu wacce tashirya tarwatsa farin cikinta sai Rufaida, meyasa zatai mata hakan?
Ummah ce tashigo hannunta rikeda plate mai daukeda abnci , zama tayi kusada neesa saidai sam fuskanta babu walwala ko kadan
Dubanta tayi yadda duk tafuta hayyacinta alokaci guda , kafin tadauke idonta daga gareta tana fadin"kitashi kici abnci kisha magani domin azeeza tasanar min zazzabi ya rufeki
Wannan kukan babu abnd zai miki domin koma meya biyo baya kece kika janyowa kanki ,
Aneesa meyasa kika zabi bata tarbiyanki ta wannan hanyan?
To kinga abnd hakan keshirin haifar miki ko , Aneesa kin cucemu kinci amanan kanki da kanki
Nasani mahaifinki shine silar jefaki duk wani dakika tsinci kanki ciki , sai dai kisani hakan bazaima hujjanki dazaki jefa kanki cikin halin da kike ciki ayanxu ba "
Kukan Aneesa ke karuwa ahnkl tana sauraren ummah , wutan nadama da danasani ne kesake ruruwa cikin zuciyanta
Da tirsasawan umma tadanci abncin kadan tasha paracetamol takoma ta kwanta , wayan shushu takira yafi akirga amma dukkanin line dinsa arufe suke
Karfe 10 yawuce Abban Aneesa yashigo gdn , Saida ummah tagabatar masa dakomi na bukata, tana zaune kusadashi yana cin abnci sai dai gaba daya yafahimci umman nacikin damuwa
Domin fuskanta yakasa boye hakan sai da yagama tsaf kafin yamaida hnkkn sa akanta yana fadin"lfy ne naga fuskanki na cikin damuwa , kowani abun akeda bukata na hidima ? "
Dubansa ummah tayi tana fadin"wani hidima Abban Aneesa bikin da ahalin yanzu ake kokarin fasawa"
Takare mgn tana watsamai kallo mai cikeda tsananin takaici
Cikin rudu yake fadin "wani irin mgn banzace wannan kike kokarin sanardani, afasa aure kaman ya byn kwanaki takwas kadai suka rage "
Sbd shureim yace bazai auri 'yar mad'igo ba wacce aka gama kwakulewa ba , fadin ummah kenan tana goge hawaye masu zafi
Cikin tsananin tashin hnkl Abban Aneesa kefadin "kifahimtar dani waye 'yar madigon wacce bazai auraba ? "
Bawata bace illah 'yarka Aneesa wanda adalilin dagewanka wajen tahado maka kwalin deegree, ka kagama kore mata samari kanuna bakasan zancen ka aurar da itaba , toga abnd mummunar akidanka yajanyo mana nan , Aneesa sama da shekaru 4 kenan tana aikata wannan kazamar rayuwan a BOYE "
zuwa yanzu Abban Aneesa yagama fahimtar inda zancen ummah yadosa, gaba daya zufa ne ke karyo masa , dama abnd take aikatawa a BOYE kenan?
Ashe duk xunbula hijabai da dogayen kaya tana fita na yaudarace , meyasa Aneesa tazabi bata tarbiyan daya gina ta akai ?
Baisan duk mgn dayake azuci ya fito filiba sai yanzu dayaji ummah na fadin"sbd son zuciyanka Abban Aneesa shiyasa kajefata cikin halin datake ciki, yarinyar nan tasha nuna aureta keso takawo samari ka koresu, to yanzu ga abnd kajanyo nan ahnkl ta warware masa duk irin alakan dake tsakanin Aneesa da Rufaida ,
Jikinsa yayi sanyi nadama yashigesa tabbas sai Allah yakamashi da laifi akan duk irin abnd Aneesa ke aikatawa a BOYE
Mikewa yayi batare da yace uffanba ya fita , kai tsaye dakin Neesa yanufa yatura kofan yashiga
Can ya hangota kwance akan bed jin sallaman Abban ta , yasake jefa zuciyanta cikin tsananin tashin hnkl shikenan Abba kasheta zaiyi haka take fadi cikin zuciyanta
Wani kukane ya kwace mata tashiga jada baya tana matsawa , yayinda Abban ke sake tinkarota fuskansa ya gama nuna tsananin tashin hnkln dayake ciki
Saida takai karshen gado sannan ta takure jikinta guri guda , wanda kecigaba da rawa zuciyanta tamkar zata yo waje sbd tsananin firgici da tashin hnkln datake ciki
Idanunta arufe suke ruf sai hawayen dake shatata daga cikinsu , jira kawai takeji taji saukan duka ko shaka daga Abban nata
Amma saitaji shiru ahnkl ta bude idanunta ta dora kan Abban wanda ke zaune bakin gado , tallabe da kansa ya tsura mata ido bayako kiftawa
Ganin hakan yasa Neesa tasaki sautin kukanta ahnkl amon muryanta cikin kuka suka cika kunnuwansa
Da kyar yayi karfin hakin fara mgn yana fadin....................
Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編
*LAIFIN BOYE*
*_Haske writers_* *_association_* 棣冩寱
Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳
*47*
Ahnkl Abban Aneesa kefadin"Aneesa kiyi hakury ayanxu ba lokacin kuka bane, dukkanin mun kasance masu laifi
Nayi kuskuren biyewa son zuciyanta gurin tirsasaki kiyi abnd bashi zuciyanki ke muradi ba awancen lokacin
Ayau inamai nadaman yin hakan alokacin da nadaman batada wani anfani , nasani sai Allah yakamani da laifi akan duk irin abnd kika aikata
Amma kisani kema kinyi babban kuskure gurin jefa kanki cikin kazantacciyar rayuwa , meyasa kika kasa sanar da mahaifiyanki halin dakike ciki , idn ni bakiyi shakuwan dazaki fuskanceni da matsalanki ba?
Saikika biyewa son zuciya da shaidanun qawaye kuka fada kazantacciyar rayuwa, ayau gashi aurenda kike da buri da kwadayi akai yana neman rushewa ,
Adalilin irin rayuwan dakika jefa kanki , Aneesa bazan miki baki ba bakuma zan hukuntaki da mummunan hukunci ba domin fasa auren da ake shirin yi kadai ya isa yazame miki darasi kiyi nadaman kuskuran dakika yi abaya
Yakare mgn yana duban yadda take kuka tamkar zata hadiyi zuciya , "
Murya asarke Neesa keduban Abban kafin tafara fadin"Abba kayi hakury kayafemin wlh Abba nayi nadaman abnd na aikata , don Allah kada kubari shureim yafasa aurena "
Aneesa bamuda wani hurumi nacewa dole ya aureki alhalin yagano bakowa bace ke illah fasika , hurumin ayi ko afasa yana hannunsane shida iyayensa , wannan shine kuskuren dakika fara tafkawa cikin rayuwanki
Kin mance cewa kowani namijin kwarai burinsa ya aury kamilan macece ne, meyasa kika bata tarbiyanki Aneesa?
Don haka kiyi addua ne kawai idn mijinkine shureim zaidawo gareki adaidaita , idn kuma hakan baisamu ba sai yazama miki darasi inzaki shiryu saiki shiryu , yakare mgn yana mai ficewa daga dakin cikin tsananin nadaman da bacin rai
Yayinda Neesa tasaki wani irin kuka mai ban tausayi , tanajin son shureim nasake mamaye zuciyanta , bazata taba iya rayuwa mai inganci idn bata mallaki shushunta ba , haka zuciya da gangar jikinta kesanar mata
Wani irin tsanan Rufaida ke rufe zuciyanta , domin tasani itace silar tonuwan asirin duk wani LAIFIN BOYE dasuke aikatawa
Meyasa bata bari saita mallaki shushun amatsayin mijiba kafin tafasalla duk wani sirri nasu dasuke aikatawa a BOYE ?
batasan iyakan lokacin data dauka tana xubar da hawaye ba kafin wani wahalallan bacci yasaceta, cikeda mafarkai barkatai na shushun nata
********
Aysha ce tagama shiri cikin atamfa zani da rigane wanda suka amshi jikinta , kwalliya sosai taima fuskanta byn tawadata jikinta da turaruka masu sanyin qamshi
Sarka da earings tasaka wanda suka sake fito da kyawunta , daurin datayi nazamani ne wanda yadace dashigan datayi
Phone dinta tadauka tayi waje tana tunanin kiran yusrah , sai dai koda tagwada kira wayan yusyn akashe take
Bangaren dining area din takalla babu alamun antaba komi , alamun ya shushun har yanzu baiga daman fitowa ba kenan ko kuma yafice batare daya karya ba , haka ta ayyana cikin zuciyanta
Kwanciya tayi bisa 3 seater tana mai danno wani wa'azi na sheikh isa ali ibrahim pantami, cikin wa'azinsa mai taken ku karanta qur'ani gabannin ashafeshi
Tafara sauraron wa'azin kenan taji nocking , amsawa tayi da ashigo jin sallaman Dr sudais ne yasata saurin tashi zaune
Harya karisa shigowa falon zama yayi Aysha nagaidasa cikin fara'a da girmamwa
Dubanta yayi yana fadin"Amaryan mu ina mutumin ne ni 2 days sam bana samunsa a waya , sai jiya cwthrt Kasanar dani halin da ake ciki akan aurensa da Aneesa
Nakira phone dinsa akashe suke shine nace bari ni inzo insamesa har gd , plx fada masa gani nazo "
Aysha mikewa tayi ta nufi part dinsa , bedroom dinsa tanufa kai tsaye ga mamakinta ko yana kwance , idanunsa biyu ne sai dai kansa na kallon sama alamu yayi nisa cikin tunani
Karisawa tayi ahnkl har kusa dashi taja ta tsaya tana karewa fuskansa kallo, qamshin daya bugi hancinsane yatabbatar masa da cewa itace , hakan yasashi sauke idanunsa akanta yana binta da kallo , tayi masa kyau sosai barinma cute lips dinta daketa shining din janbakin datayi using dashi
Ya shushu antashi Lfy Aysha tafadi tana tsaresa da manyan idanunta , kafin tadora dafadin"ya sudais ke jiranka afalo cox yace yayita kiranka a line dinka duka akashe "
Kokarin tashi zaune yayi yana fadin"kice yasame anan falona yanzu hadamin ruwan wanka , ki kawomin break fast dina nan "
Yakarisa mgn yana sake sanya idanunsa cikin nata , ahnkl tanufi hanyar bathroom din nasa domin cika umurninsa
Koda tafito tsaye ta taddashi rabashi sai gajeran wando , kallo daya tai masa tadauke kanta tana fadin "ya shushu ga ruwan can bata jira jin mezaiceba tayi waje abnta, "
Bin bynta yayi da kallo kafin yanufi bathroom din domin yin wanka , koda yafito ya tadda tray mai dauke da komi dazaiyi anfani dashi
Kadan ya iya cin abncin byn yagama shirya kansa cikin milk shirt long sleeve da gray din wando yayi kyau matuka , sai dai sam fuskansa babu wani cikakken walwala
Koda yafito parlon sa baiga sudais cikiba hakan yasashi fitowa main parlo , yasamesa yana kallo shi kadaine zaune cikin falon tuni Aysha ta gudu bedroom dinta
Byn ta ajewa sudais kayan motsa baki , qamshin shushun da bai boyuwane yacika parlon, hakan yasa Dr sudais gane isowansa cikin falon
Kallon shushun yayi kafin yasaki dariya yana fadin "angon Neesa bada kanka aware yakare mgn cikeda shakiyanci "
Wani dogon tsaki shushun yaja yana zama kusada sudai sudais din kafin ya furta"kai wlh baba matsalata dakai kenan "
Sudais yadafa kafadunsa yana fadin"kai don iskanci don ka kusa angwancewa da rabin rayuwanka shine zaka kama wayoyi karufe "
Damuwan dake kwance fuskan shushun ne tasake bayyana kanta , kafin yadubi sudais yana fadin"Dr nifa fasa wannan auren kawai xa'ai naki sanar dakai komi don nasan karshenta dariya xakai tundakai dan team din Aysha ne"
Wannan karonma dariya sosai sudais yayi kafin ya furta"hmm wanekai kace afasa aure ai wlh hakanan zamuje mudauro wannan aure, aini momy da dady sun matukar birgeni
Cwthrt tasanar dani komi ai don haka shureim haka nan xaka daure adaura , idn tashigo gdn ka koma meta ke aikatawa saikayi fatan Allah yasa tashiryu , ai auren su Aneesa jihadine musamman kaida kake tsananin sonta ,
Haba karka badani mana shushun Neesa , nifa dukanku tausayi kuka bani , domin kuna tsananin son junanku aikawai daurewa xakai ka aureta ayadda take "
Ya isa hakanan baba dama nasan kaibamai son kaga farin cikina bane, taya muka dace da 'yar less meyasa kowa yake goyan byn aurena da Neesa ne , alokacin dani bana kaunar hakan taya zan yi rayuwa da yarinyar data gama kazantacciyar muamala da jinsin ta mata ?
Don Allah sudais katashi katafi idn kazo haddasa min ciwan kaine, "
Shureim yakare mgn yana huci ahnkl sudai yake fadin"calm down mutumina kayi hakury shushu abnd nakeso kagane momy tanada gsky ,ita da dady domin haryanxu dakake ikirarin afasa auren, kanasonta shushu ashe kaga gara ayi auren domin tashuryu ahannunka ,kayi fatan kawai hakan yazama silar shiryuwanta , ka kuma datse duk wata alakanta da Rufaida "
Ya Dade sosai yana rarrashin abokin nasa kafin subar gdn tare da shushun
Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編
[9:57AM, 4/12/2018] 閳ワ拷+234 816 253 8316閳ワ拷: *LAIFIN BOYE*
*Haske writers* *association* 棣冩寱
Writing by Ayshat Dansabo lemu 棣冩瀳
*48*
Alhaji shu'aib shida kansa yanemi Abban aneesa Aneesa , yashaida masa cewa acigaba da duk wani shiri rana itayau zaa daura auren babu fashi
Hakan yajefa zuciyan Abban Aneesa da ita kanta cikin matsanancin farin ciki, hnkln ummanta ya kwanta aka acigaba da shirin yadda biki zai kasance
Sai dai abnd ke matukar daga hnkln Aneesa shine yadda sam bata sake jin duriyan angon nataba, takira wayansa sau yafi akirga amma kullum zancen dayane arufe suke, abnd yasanyayr da guiwanta kenan
Domin tasani ayanxu shushu yatsaneta baya kallonta da daraja ko mutunci ko kadan, koya zasuyi zaman auren alhali yasan itadin fankoce ? Wasu zafafan hawayen nadama tace sharewa tasani duk wani gyara dazatai nabanzane domin tana da yakinin budurcinta yagama lalacewa tahanyar banza
Batada da abnd zatayi tinkaho dashi a gdn aurenta , bata taba shiga tsananin nadama irin wanda take ciki ayanxu ba
Misalin karfe 12 na rana motar Rufaida tayi parking cikin compound din gdn su Aneesa,
Sanye take cikin shigan English wears ta suka kama jikinta , gaba daya yau tayi shigane na rashin mutunci , wanda zai tabbatar ma duk wanda yadaura ido akanta cewa itadin babu digon kunya cikin kwayar idanunta
Sbd ashirya tazo gdn su Neesa ta yadda zata tari duk wani abu dazai biyo baya , sabanin da datake sanyo bakar abaya tayi shiga namasu mutunci domin boye asalin color dinta
Takawa takeyi ahnkl zuwa cikin gdn bakinta cike yake da tsadadden cingum tana tauna, a parlor ta fara cin karo da umman Aneesa tareda wasu frnds dinta
Gaigadata tayi cikeda da ladabi kaman yadda tasaba, sai dai daga yanayin da umman kejifanta da wani kallo mai nuna alamun tsana karara akan fuskanta , Rufaida tagane cewa tarkonta yakama kurciya
Ko kadan bataji ko gezauba ta nufi hanyar dakin Neesa , tura kofan tayi ahnkl tasanya kanta ciki , Aneesa datake zaune bakin gadon tana kokarin sanya rigan dake hannunta , domin gama shafanta kenan byn tayi wanka
Qamshin daya bugi hancinta wanda ko cikin barci ta shakesa tasan mai mallakinsa , yasata duban kofa cikin sauri kirjinta na bugawa da karfin gske
Wani shu'umin murmushine rufaidan Rufaida kejifan Aneesa dashi , kafin takarisa shigowa tana aje jakar hannunta
Kallon -kallo suka shiga watsawa juna kafin Rufaida takarisa ta dafa kafadun Aneesa tana fadin"babyna wannan kallo haka nasha zaki taho da gudu kitaryeni kina nuna farin cikin dawowata daga Abuja lfy "
Wani matsiyacin kallo Aneesa tajefa mata kafin cikin daga sautin muryanta tafara fadin"Rufaida intaryeki ince nataryiwa ? Tinkayi ko karya ? Ko kuwa ince nataryi bakar azzaluma mai kokarin raba sunnan annabi, nayi nadaman tarayyata dake Rufaida
Nayi nadaman biyema son zuciyata da hudubanki gurin jefa kaina cikin kazantacciyan rayuwan da ayanxu take neman tarwatsa farin cikina
Kinyi nasaran cusa tsanata azuciyan mutumin danake tsananin so Rufaida, amma Alhamdulillh dabakiyi nasaran sashi fasa aurena ba ,
auren dabakiso adaura ina miki albishirda cewa za'a daurashi , azzaluma raguwan bariki kawai wacce batasan darajan amana da zaman tareba
Kafin Aneesa tayi yunkurin sake mgn Rufaida tasauke mata wani lafiyayyen mari , wanda yasata kifawa
Hannu tasa tasake dago fuskanta sai dai wannan karon Aneesan ce tayi nasaran saukewa Rufaida nata tafin akunci
Cikin muryan kuka take fadin"kinyi kadan kimari fuskanta ban ramaba Rufaida domin kisani babu tsoranki acikin idanuna , ayanxu daidai nake dake kuma kiyi gaggawan fita acikin gdn mu kafin inmiki wulaknci mafi muni "
Takarishe mgn cikin hargowa kafin Rufaida tayi yunkurin aiwatar da nufinta na sake marin Aneesa umman Aneesan ta shigo tareda maida kofan tarufe
Tana kallonsu yadda kowa ranshi yake iya wuya, kallon Rufaida tayi cikeda tsana tana fadin"Rufaida me kuma kika zo yi inasha kinrigada kingama batawa Aneesa rayuwa , ko kuwa auren dabakiyi nasaran trwatsashi bane kika zo domin wulakntamu cikin mutane ?
Kinbani kunya Rufaida kun cuci kanku keda Aneesa da kuka zabi kazantacciyan rayuwa irin wannan,
Sai dai inamiki fatan shiriya keda ita , amma kisani abnd kike kokarin aikatawa Aneesa naganin kin rabata da shureim shine kuskuren dazakiyi nakarshe cikin rayuwanki,kada kiyi anfani da gata dakuma arxikin da kikafi Aneesa dashi kice zakici galaba akanta , kisani Allah baya barin zalinci kibar ta taji da mummunan tabon da kukaiwa juna
Koda shi kadai ta tsira tahadu da takaicin dabazai taba goguwa axuciyanta dana shureim ba , don Allah ina rokonki dakifita daga rayuwan Aneesa
Umma yakare mgn tana hawaye zuciyanta na tsananin zafi , yayinda Rufaida taji jikinta yayi sanyi matuka , tarasa meyasa zuciyanta ke tunzarata lallai saita bata auren shushu da Aneesa
Sai dai zuciyanta kan bata amsa da cewa sbd kishin Neesa datakene , domin tana tsananin sonta da kishinta sam bata kaunar ko 'yar uwarta mace tarabeta bare kuma namiji ,
Tasani aure shine burin Aneesa akowani lokacin wanda arashin yinsane hartayi galaba akanta gurin koyar da ita wannan harkan , babu kuma mahalukin daya mori jikinta tamkar ita ,
Wanda suka zama tamkar mata da miji tsakanin juna , ahnkl take kallon yadda umma da Neesa ke kuka , tana kuma sake karnto tsananta karara akwayar idanun Neesa
Kiyi hakury umma nayi miki alqawarin daga yau zanbar diyarki , tamkar yadda mamaci ke sallama da gdn duniya konima zansami nutsuwan zuciyata ,
Duk abnd nake aikatawa inayine adalilin so da kuma matsananciyan kishin Aneesa, wacce tazama wani bangare najikina
Sai dai yazama dole inbarta tahuta domin tun fil azal ra'ayinmu yasha banban da Aneesa, domin ita tanada burin aure wanda rashin yimata auren yasata fadawa wannan harkan , sabanin ni dabani da wannan ra'ayin burina inyi mu'amala da mata kadai , sai dai inkula namiji domin sha'awah ta wucin gadi
Salatin da ummah tadaukane yasa Rufaida gane cewa tamance da wacce take mgn ne
Hakan yasata fadin "Ummah kiyi hakury tashi kije zamuyi sallama nakarshe da Aneesa ,"
Ba musu umma tafice cikin tsananin tashin hnkl , tana mamakin yadda wannan rayuwa tasauya lallai dole kayi taka tsatsan da mutane , dole iyaye sutashi tsaye akan tarbiyan yaransu
Neesa ce ta tako ahnkl ta durkusa agaban Rufaida tana rokonta ta fita daga rayuwanta, ta barta da shushun ta kartayi sanadiyyar rabasu , kuka takeyi sosan gske wanda zai tabbatar da irin kaunar datake masa
Rufaida ce ta dago kafadunta tana fadin"meyasa kikai saurin yin laushi da auri Aneesa ? Nadauka rashin kunya da tsaurin idanu shine zaisa injanye nufina akanki , kinsani inada hanyoyi da yawa dazan iya tarwatsa rayuwanki dashi inrabaki dashi rabuwa nahar tabada , kinfi kowa sanin idanuna sunfi naki bufewa nafiki gogewa da iya duk wace kalan fitsara dakike tinkahon kinsanshi
Don haka kibini asannu Neesa , zanbarki da shushu inkuma raba alakan dake tsakaninmu amma da sharadin sai huta dake natsayin yinin yau domin muyi bankwana
Bijirema hakan yana nufin komai zai iya faruwa Aneesa don haka inajiranki a hotel na guri... Nan tagama koro mata address nagurin kafin tadauki jakarta ta fice fuskanta nadauke da murmushi
Yayinda Aneesa taxube nan kasan carpet ta rushe dawani irin kuka mai matukar ban tausayi
Tanajin wani tsanan Rufaida nasake rufe zuciyanta , yazatayi ta kubuta daga kaidin Rufaida ne wai?
Wani sashi nazuciyanta Ke cewa kibita ayadda takeso hakan shizaisa tabarki da masoyinki
Kuka takeyi sosan gske yanzu shikenan sai tasake ba Rufaida kanta ayau , kai bazata iyaba bazata kuma yadda tasake aikata wannan kazantar ba
To amma idn takifa hakan nufin sake ba Rufaida daman karisa tarwatsa farin cikinta kenan?
Kanta yadauki zafi tarasa mafita nan da nan wani hadadden ciwan kai yai nasaran rufeta
Ayshat Dansabo lemu 棣冩啠棣冨編
*LAIFIN BOYE*
*_Haske writers_* *_association_* 💡
Writing by Ayshat Dansabo lemu 🖊
*49*
Alhaji shu'aib ne zaune shida Alhaji Adam acikin katon falon Alhaji Adam din a gdnsa , yazone domin su tattauna mgn shushu da kuma mgn auren maryama da zai sanar masa yadda suka kwashe da hajiya kubrah
Byn yagama koro masa bayani kaf ne Alhaji Adam din ya dubesa yana fadin"hakika samin mataye nagari irin matan damukayi dace dasu abune mai matukar wahala awannan zamanin shu'aib, shiyasa nake fargaban rana danawa asirin zai tono gaban hajiya safeeya
Yacigaba da fadin dama ina matukar son mukasance domin insanar dakai yadda muka kwashe da wannan 'yar iskan yarinyar Afrah ,
Nan da nan yanayin fuskansa ya sauya zuwa damuwa yacigaba da koroma Alhaji shu'aib duk abnd yafaru aranan da sukayi haduwan karshe da Afrah
Yakare mgn yana fadin Afrah ta cuceni tagama da rayuwata , tunda harta iya mallakawa salman dan cikina kanta , wannan wace irin kwamacalace shu'aib , kullum natuna hakan saina samu xuciyata namin ciwo tabbas bariki baiyiba , bai kuma dace damuba ka godewa Allah da hajiya kubrah tabaka goyan byn auren maryama
Domin nima babu abnd zai hanani sake aure domin infita daga musiban danake ciki na zina , yakatishe mgn cikin matsananciyr damuwa "
Alhaji shu'aib ne kefadin amma dai kayanke duk wata alaka atsakaninku ko? Tabbas Afrah taci amananka duk irin yadda kake bata kulawa saida tayi tarayya da salman , yanzu dawani idanu kuke kallon juna kaidashi , kai kaicho da wannan rayuwa da muka jefa kawunan mu ciki ,
Wlh ayanxu inamai tsananin nadaman gashi tun ba'akai ko'inaba nafara ganin aya , domin ko auren shushu da wannan tanbadaddiyar yarinyar ya isa ishara,
Bantaba sha'awan tarayya da jinsinaba , amma gashi shureim mai tsananin tsantseni ya fada cikin son 'yar madigo dumu -dumu
Wlh Alhaji yana tsananin son yarinyar ko ayanxu dayake ikirarrin afasa auren yana fadane domin abun natsananin cin zuciyansa ,
Idn muka goyi byn sa don tana yar lesbian mu , mu nikuma ubansa akirani dame ? Mazinaci ko wanda yayi harkan raba mata da matasa ana bata rayuwansu , tabbas kubrah batayi karya ba abnd muka shukane zai tayani girbewa , domin duk abnd kayi Allah yasan tahanyar dazai jaraba ka , inajin tausayinsa ina tsananin jin zafin hakan axuciyata sai dai bani da hujjan dazan hana Allah ikonsa
Domin kona goyi bayan fasa aurensa bani da hurumin dazan iya raba zuciyansa da kaunarta kaman yadda yake sake nanata har ayanxu yana sonta , abnd ta aikatane kesawa yaji bazai iya aurenta ba
Yakai karshen mgn yana jin ciwo tareda da tausayin shureim din mai tsanani nasake rufe zuciyansa "
Karan faduwan cup na tangaran da tarwatsewan kayan dake rike hannuwan hajiya safeeya ne yasasu dago kawuna nan su
Tare da sauke idanunsu akanta wacce take tsaye hawaye na zuba daga idanunta , kasa sukabi da kallo inda snacks da lemukan data doro bisa tray domin kawo musu suka watse akasa
Hakan yatabbatar musu da cewa ta dade atsaye tana sauraren duk abnd suke tattauna wa akai , cikin sauri tajuya tana mai sakin kukan daya kwace mata
Jikin Alhaji Adam ne yashiga rawa zufa na keto masa tako ina , mikewa yake shirin yi yabi byn ta Alhaji shu'aib yayi hanzarin riko hannunsa yana fadin"kada kaje Alhaji kabarta zuwa anjima domin koka tinkareta zaka sake tunzura zuciyar tane "
Komawa yayi yazauna jikinsa yayi sanyi gawani azaban jin haushin kansa da abnd ya aiakata dake sake makure zuciyansa,
Alhaji shu'aib ya dade yana kwantar masa da hnkl da yadda zai kaskantar dakai yanemi yafiyar mata , koya samu tadubesa da idanun rahma kafin yabar gdn yana mamakin yadda Allah keta bankade asirinsu
Basu taba kawo zata ziyarci falon adaidai tym din data iso dinba dabasu tattauna mgn acikin gdn bama baki daya , sai dai aikin gama yariga yagama tunda tariga taji dukkanin abnd suka tattauna akai
Ya dade yana kaikawo cikin falonsa byn yadawo raka aminin nasa , kafin yayi kundunbalan nufan part din hajiya safeeyan zuciyansa na tsananin bugawa
Koda tura kofan zaune yasameta abakin gado ta hada kai da guiwa tana kuka tamkar karamar yarinya
Jikinsane yasake yin yanufeta yana mai zama abakin bed din datake zaune , kokarin kama hannunta yayi wanda cikin sauri takwace tareda matsawa can nesa dashi , cikin muryan kuka take fadin"kada ka kuskura kayi gigin sake kai hannuwanka jikina Alhaji,
Naji duk irin kazantar da kuke aikatawa wannan wace irin jaraba da musibace dabakuyi tun kunada kuruciyaba saida girma yafara kamaku ?
Dama ance barewa bazatai gudu danta yayi rarrafeba , tayaya salman zaidaina lalata yaran mutane byn kaima ka kasance cikin azzaluman bayi , wai ace kaine da aje dadiro daga karshe danka ya kwanta da ita , kaci amanata Adam ka zalinceni kun zalincemu kaida amininka
Dama hausawa sunce abokin barawo shima barawo ne , wani irin bakin ciki Aysha zataji idn taji irin kazantar da kuke aikatawa kaida sirikinta ?
Hawaye masu tsananin zafi take sharewa kafin taci gaba dafadin , meyasa baka auromin mata uku sunzama kishiyoyina ba da wannan masifan daka jefa kanka ciki ?
Wannan karon yakasa daurewa da karfin tsiya yajanyo hannuwanta , ya rikesu gam yana fadin"kiyi hakury kiyafemin safeeya hakika munriga mun tafka babban kuskure , wlh Allah yanzu muna cikin nadaman aikata hakan
Kiyafemin tamkar yadda aminiyanki tayafema aminina , juya bayanki gareni shine zai zama hukuncin dazaifi kowani hukunci jefani cikin hadari safeeya kiyafemin plxxx
Nayi miki alqawarin bazan sake kallon kowace mace da sunan zinaba face wanda zan auro muyi rayuwa tahanyar sunnah
Don Allah kiyafemin kinji matata, yakare mgn ya mai kwantar da kansa akafadunta tamkar wani salman haka yakoma mata
Cikin hawaye take sauke idanunta akansa byn tasa hannu ta ture kansa daga kafadunta , cikin murya mai matukar sanyi take fadin "na yafemaka amma kasani idn kacigaba dacin amanata Allah bazai barka ba ,
Ka auri kowacece matukar yarinyar arxikici zan zauna da ita , amma kataimakeni kadaina zina domin zina babbar fitinace
Wanne zanji mijina fasiki d'an cikana shima yakasance fasiki , dafe saitin zuciyanta tayi tanamai jin wani azaban ciwo agurin
Kafin tafashe dawani irin kuka mai ban tausayi , wanda yasa jikin Alhaji Adam sake yin sanyi gausayinta da kuma soyayyan tane yataso baki 1
Duk yadda taso taha nashi hada jikinsa da nata hakan baisamuba, domin rungumeta yayi sosai yana rarrashin ta tareda yimata alqawarin insha Allah yatuba ,
Yadade rikeda ita yana bata baki tareda neman afuwanta har saida yaji ta tsaida hawayenta sannan ya iya sakinta , yana kallon yadda take sauke ajiyan zuciya akai-akai
Dole yaji tausayinta domin yasan abn yayi mata yawa , da halin da salman yajefa kansa ciki zataji koda bakin cikin abnd yayita aikatawa a BOYE ?
A hnkl yazame jikinsa yabar dakin domin bata dama zuciyanta yasake yimata sanyi , kaman jira takeyi kuwa yafita ta kwanta hawaye nacigaba da zuba daga idanunta
Allah sarki umman Aysha 😭
************
4pm na yamma Aneesa ce ke kwance tana tunanin mafita , wayanta ne aketa kira wanda sam takasa dauka barema taga waye mai kiran ,
Jin karan shigowan sakone yasata janyo wayan ta bude sakon
*Inajiranki karki wuce mintina 30 baki isoba* *Aneesa daga Rufaida*
Shine abnd taga anrubuta ta dade shiru tana tunanin taje ne kokarta je , zuciyanta tayanke shawarn amsa kiran Rufaida , domin bata da mafitan datake ganin yawuce hakan , tanason shureim bata fatan abnd zai haramta aurensu
Ahnkl tamike zuwa bathroom wanka tayi tafito , bawani abu tayiba illah turare data gogawa ajikinta ta xuru doguwar riga baka
Hijab tasaka tadauki phone dinta tafito sam babu wanda ya kula da fice wanta , hakan bakaramin dadi yai mata ba
Abn hawa tadauki drop har zuwa hotel din da Rufaida kejiran isowanta ciki, tana sauka takira wayanta tana sanar da ita isowanta
Bata dauki lokaci mai tsawoba sai ga rufin tafito tai mata jagora zuwa room 34 up stairs , binta kawai Neesa takeyi amma sam zuciyanta babu dadi , gani take tamkar wannan ne karon farko dazata fara aikata harkan
Suna shiga Rufaida tayi jifa da fingilwan rigan dake jikinta wanda bayaga shi babu komi ajikinta , itadai Aneesa nazaune shiru dafe da kuncinta
Nufota tayi tana fadin"babyna yanaga jikinki asanyaye ne kina neman kibatamin jin dadin danake kwadayin jine ,
Tana mgn ne tareda kai hannu tana dauke hijab din dake jikin Neesa , dakanta tarabata da kayan jikinta tafara yin duk abnd takeso da jikinta
Ganin babu alamun Aneesa zata bata hadin kai tayadda xatasami yadda takeso , yasata watsa mata kallo cikin bacin rai take fadin"baby mekike nufi ne naga baki sarrafani kaman koyaushe ko kinzone kisake tunzura zuciyata ba kiyi abnd zai sanyayata ba ?
Wlh matukar baki bani hadin kai munji dadin junaba , ina mai tabbatar miki dacewa zan iya kullami ki sharrin dazai sa kifita zuciyan shureim gabaki daya idn kuma kinada ja bismillah kada kiyi abnd zai faranta min
Aneesa batada zabin daya wuce tabada hadin kai , tun 4 suke tare Rufaida bata bar Aneesa ba sai gurin 8pm nadare tasauke ta akofar gd,
Koda tashiga ummah natambayanta daga ina shidamata kawai tayi daga gdn su huda take , itama qawartace dasukai islamiya guda hakan yasa umma batasake cewa komiba
Aneesa tana isa daki tazauna bakin bed tareda rushewa da kuka, tana jin zafin yadda Rufaida tayi komi yau cikeda mugunta da gadara , domin harwani zafi takeji akasanta sosan gske
Bathroom tashiga tayi wanka byn tadade cikin ruwan dumi , hawaye takeyi na tsananin takaici harta kammala ta fito
Sallah tayi tadade tana rokon Allah ya yafemata yasa wannan ne nakarshe acikin kazantacciyar laifin da suke aikatawa
Kafin ta tashi tanajin kanta namata matsanancin ciwo , abnci ta fita nema wanda kadan ta iyaci tabarshi byn tasha magani ne takoma ta kwanta
Tunanin shushu dason jin muryansa kawai takeyi , koda ta gwada kira amsa daya dai ake bata akashe lines din suke , batasan sanda tayi jifa da phone din bisa bed ba
Tana tunanin wani irin zama suyi , ta tabbatar yadda sukayi ta tsara yadda zasu gina rayuwansu cikeda soyayya yanzu hakan yazama tarihi , tunda shureim ya tsaneta kyamarta yakeyi
Kuka takeyi sosai babu mai rarrashinta har tagaji tayi shiru dan kanta
Ayshat Dansabo lemu 👌🏻
*LAIFIN BOYE*
*Haske writers* *association* 💡
Writing by Ayshat Dansabo 🖊
*50*
Shirye shirye aka cigaba dayi abangarorin biyu ,babu abnd aka fasa duk dacewa haryau su momy sun rasa gane kan shushu akan wannan mgn auren
Dauke kafa yayi tsam daga xuwa gdn momy yayi kwata-kwata , gaba dayama yamaida farm house din dady nan ne gurin yininshi , sai kwanciya bacci kemaida shi gd shima saiya tabbatar kowa yayi bacci
Gaba daya Aysha nayin komine cikin sanyin jiki rashin jin shushunta gaba daya ko awayane, yasata fadawa cikin damuwa matuka , duk wani farin ciki da dokin datakeji na mallakan shushun ya dakushe
Kana ganin yadda take komi zakasan akwai damuwa atattare da ita , tundaga ranan dasuka rabu da Rufaida bata sake jin duriyanta ba koda awaya naba
Aysha kam kullum gdn momy take yini abnta sai yamma take dawowa gd ,wannan umurnin momy ce duk wani damuwa dake cin ranta tana kokarin danne kishinta , tasaki jiki anata hidima da ita tasha gyara dasu kunshi tamkar itace amaryan
Sudais shike gudanar da duk wani shiri domin yafitar dasu kunyan abokai , tunda shushun ayanzu bayako kaunar adangantashi da mgn auren Neesa,
*AGURGUJE PLZ*
rana bata karya domin kuwa ayau saturday ake shirin daura auren shureim da Neesa , sai dai tun safe shushun ke nade bisa bed bashida alamun koda motsawa
tun bayan da yasamu yasha ruwan tea kadai yakoma ya kwanta
Tunani da damuwa sun masa yawa wannan ranan ada shine ranan dayake mafarkin tazo masa , sai dai gashi ayau ranan ta riskeshi yana cikin damuwa , ji yakeyi tamkar yagudu yabar kasan kozuciyansa zatayi sanyi yasami nutsuwa
Sai dai sam lokaci yagama kure masa sam bayaji zai iya halartan daurin auren , gani yake duk inda yashiga nunasa za'adinga amatsayin mijin 'yar lesbian
Aysha wacce tasha wanka ta gama hadewa cikin wani hadadden laces, cikin lefenta aka samata shi dinkin riga da skat ne wanda yazauna ajikinga , tamkar don ita aka kera laces din
Yusrah dake kusada ita itama taci ado cikin wata gown mai shegen kyau , ta dubi Aysha tana fadin"sai matar ya shushu wannan kyau haka aisaiki sa yakasa zuwa daurin auren"
Murmushi Aysha tayi muryanta asanyaye take fadin "waneni ina naga wannan matsayin baby wlh karkiso kiji yadda nakejin faduwar gaba , tun kan ma adaura auren addua kawai nake azuciyata , hmm Allah dai yasa tashigo da alkhairy yusy"
Takare mgn tana zama abakin bed byn tagama sanya sarka da dan kunne na gold , nan da nan tasake haskawa banda fitinan nen qamshin dake tashi ajikinta
Dafa kafadunta tana fadin "babu komi Aysha insha Allah ki kwantar da hnkln ki kedai kici gaba da yin duk abnd kikeyi karki fasa, saima karawa da zakiyi akan wanda kike masa, yanzune lokacin dazaki kara zage damtse kinunawa duniya kedin jarumace
Bakida matsala Aysha shikanshi ya shushu zuwa yanzu dole nasani zuciyansa, yafara nutsuwa dake asannu kuma zai shigo hannu cikin ruwan sanyi
Musamman dayasan wacce yake rawan kafan fanko ce zata shigo , kadai kawai kixuba ido kiyi biyayya saiki kwashi 'yan kallo"
Murmushi Aysha tayi tana fadin "baki da dama yusrah nibari naje naga koya shirya don tun safe banji duriyansa ba , banaji ko breakfast yayi banda ruwan tea dana gani acup amma baitaba komi dake dining dinba
Takare mgn tana mai ficewa yusrah tabita da murmushi , tana kara jin kaunar aminiyan nata , tareda adduan Allah ya karkato da zuciyanta yayanta kan Ayshan yasota fiye da ydda Allah ya jarabci zuciyanta da sonsa
Hakuryn Aysha da sanyin halinta kullum kesake birgeta da Ayshan
Ahnkl ta tura kofar bedroom din nasa kwance ta ganshi , da alamu idanunsa biyune ma domin kanshi asama yake
Rufe kofan tayi tareda karisawa daf da bakin gadon ta zauna , tana fadin" ya shushu "
Shiru yayi bashida alamun tanka mata sai dai tun shigowanta qamshinta dake hana hancinsa sukuni yafara cika dakin
Saida tasake maimaita kiran sunansa ahnkl sannan ya bude idanunsa akanta , yana karemata kallon kurillah jiyayi bugun zuciyansa nakaruwa ahnkl , bakaramin kyau tayi masa ba uwa uba lallin daya dauki hnkln sa , wanda yazanu radau ahannunta donma idanunsa baisauka kan kafafunta ba inji Dansabo lol
Ganin irin kallon dayake mata yasata janye idanunta daga nasa ,
Inajinki ya furta ahnkl kaman mai koyan mgn
Ya shushu gani nayi har 12 na neman wucewa baka fitoba ,ya sudais natama baby complain baka kunna waya ba , shine nace bari inzo ingani ko lfy
Takare mgn tana duban fuskansa wanda idanunsa yake yes akanta , tsuke fuskansa yakumayi kafin ya furta "lfy lau nake daurin auren ne bazaniba "
Sake ware idanunta tayi akansa tana fadin"haba ya shushu bazaka ba fakace , plxx ya shushu karkayi haka byn kuntara frnds , yaufa ranane da duk wani mai sonka zai tayaka farin cikin Samun cikar burinka
Meyasa kakeso kaida kanka kabata ranan ka ka kuma jefa damuwa cikin zuciyan amaryan ka da kafi so fjyeda kowace mace anan duniya
Plxx karkayi haka ya shureim bari inhada maka ruwan wanka "
Kai tsaye bathroom dinsa tanufa tabarshi baki sake yana mamakin kalamanta, tareda jin zafin yadda kokadan Ayshan bata nuna kishinta akansa , kenan da gske takeyi itama bata sonsa domin ance mai sonka shine ke kishinka
Nan da nan yaji zuciyansa namasa zafi , akan idanunsa ta fito hakan yabashi daman sake karewa shiganta kallo har zuwa kafafunta da suka jan lalle
Wani ajiyan zuciya yasauke da karfin gske , karisowa tayi tana fadin"ya shushu ga ruwan can nahada kana bukatan wani abune byn hakan? "
Harara ya watsa mata wanda saura kadan tasaki dariya amma ta maze , tana sake sanya idanunta cikin nasa dauke kansa yayi yana mikewa tsaye
Yanufi hanyar bathroom din har kusa shiga corridor din dazai kaishi bathroom din , ya juyo yana fadin"karki tafi ki fiddomin kayan dazansa marasu nauyi ki ajemin , baby na nan ko? Ya rufe mgn sa da tambayanta hakan"
Eh ta furta tana son gimtse dariyan dake taso mata , ganin yadda yake mgn yana wani yatsina fuska tamkar ita takar zomon byn ko rataya ba abataba
Dama yasan yadda takeji cikin zuciyanta da yatausaya mata , domin komi tana yinsane cikin matukar karfin hali da boye damuwanta, amma banda azaban kishinsa da kaunarsa babu abnd ke cikeda zuciyanta
Mikewa tayi zuwa katon sif din daya mamaye bango guda na dakin , tunda taxuge sif din wani qamshi ya bugi hancinta kayane birjik sahu -sahu kowanne bangarensu daban
Bangaren manyan kayan tanufa nan ta zaro wata farar shadda 'yar gske sabuwace kar ga dukkanin alamu cikin wanda yadinka domin sawa arana irin tayau dinne
Domin sunfi kala 10 ajere agurin an ajiyesu daban , hula tadauka da yayi matching da zaren da akayi aikin kayan ta ajesu bisa kan gadon
Byn ta Ciro singlet da duk wani abu dazai bukata ta aje , zama tayi abakin bed din tana danna wayanta har taji fitowansa
Kallo daya tai masa ta maida dubanta kan wayanta, domin rabashi sau towel daya dauro a kugunsa kansa rufe da karami yana goge gashinsa
Bata sake kallon inda yakeba sai da taji muryansa yana fadin"bani kayan mana kinzauna kina danna waya "
Dubansa tayi da mamaki domin tasan yaga kayan da ta'aje , "ya shushu aiga kayan nan nafito dashi "
Aysha tafadi tana kallon idanunsa , sake tamke fuska taga yayi yana fadin"wadannan ne kaya marasa nauyin ? Oya tashi kifita tunda bazaki iya yin abnd nakeso ba"
Yakare mgn cikin daga sautin muryansa
Ayshat Dansabo lemu 👌🏻
*LAIFIN BOYE*
*_Haske writers*_ *_association_* 💡
Writing by Ayshat Dansabo 🖊
*51*
Kalonsa Aysha keyi tana hango bacin rai kwance afuskansa, batayi mgn ba ko kadan illah rabawa datayi ta wucesa xuwa sif dinsa
Wasu english wears sabbi fil taciro masa rigan white anyi layi layi da blue short sleeve hand ne , sai wandon baki aje masa tayi tana kokarin ficewa daga dakin batareda datayi mgn ba
Shushu dake harde da hannayensa akirji ya tsura mata manyan idanunsa, yana kallon duk wani motsinta komi nata cikin nutsuwa take yinsa , qamshinta da yanayin shigan datayi gaba daya yagama tabosa, sosai yakejin sa cikin wani yanayi nadaban , ganin da gske takeyi ficewa zatayi yasashi kiran sunanta "Ayshat"
Juyowa tayi tasauke idanunta cikin nasa kafin ta amsa da fadin "na'am ya shushu"
Zoki kwashemin wadannan kayan daga kan bed kimaidasu inda kika cirosu , abnd shushu yafadi kenan yana kokarin sanya kayan data aje masa
Komawa tayi tadau kayan ta mayar ta gabanshi tazo zata wuce , ba zato taji yariko hannunta da sauri ta dago idanunsu suka hadu guri guda
Bin yatsunta yayi da kallo wanda suka tsone idanunsa , kafin yafurta"ke harwani kalli kikayi tamkar kece amaryan"
Yakare mgn yana sanya kwayar idanunsa cikin nata , murza yatsunta yakeyi ahankali bashida niyyan sakinsu
Yayin daya jefa Aysha cikin wani yanayi wani abu takeji yana yawo tundaga tsakar kanta har zuwa yatsun kafafunta
Muryanta can kasa take fadin"ya shushu zanje gurin yusy nabarta ita kadai tun dazu"
Yadda tayi mgn kawai yakusa sashi dariya domin gaba daya atsorace tayi mgn , tana kokarin kwace hannunta dahar yanzu bai daina murzasu ba
Saida yakai bakinsa dabda kunnuwanta qamshinsu yahade dana juna, kafin yafurta"o ita babyn batasan kinzo gurin mijinki bane ki rarrashesa yaje daurin auren kishiyarki, sbd sam bakya kishinsa "
Ya kare mgn yana sake shigar da idanunsa cikin nata, gaba daya Aysha jitayi kafafunta na neman kasa daukarta , cikin karfi hali tayi mgn tana fadin"plxx ya shushu kasakemin hannuna zafi nakeji takare mgn tamkar zata rushemaida kuka "
Sake mata hannun yayi byn yatamke fuska tamkar bashi yagama furta kalaman dayahi ba , ai Aysha naganin yasaketa tayi hnzarin ficewa da gudu
Afalo ta tadda yusrah fuskannan tasha make up sosai tayi kyau abnta , zama tayi kusada ita tana jifanta da smiling , yusrah ce kefadin"ina ya shushun nadauka tare zaku fito "
Bata fuska Aysha tayi tana fadawa yusrah yadda suka kwashe dashi , wai bazashi daurin auren bama baki daya
Dariya sosai yusrah keyi tana fadin "ikon Allah kaman bada pretty dinsa xaa dauraba amma ya shushu da abn haushi yake , ni wlh haushinsa nakeji na wannan munafurcin dayake , tunda dai haryanzu yana kaunarta cikin zuciyanta to miye anfanin wannan abnd yake aiko kaman a kunnin momy , takare mgn tana kokarin dialing number din momy
Aysha fadi take "wlh baby idn kika hadosa da momy babu ruwana "
Momy nadauka yusrah ta fadimata gafa ya shushu ko shirin fita baiba wai bazai halarci daura auren ba, momy tace maza takai masa wayan zatayi mgn dashi
Babu ko dar yusrah tanufi part dinsa afalo tasamesa ya mike cikin sofa, ga TV nan ya kunna yana kallo
Kallo daya yaimata yasake tamke fuskansa, takariso tana gayar dashi banda harara babu abnd yai mata yana dauke kansa, domin haushinsu yakeji yadda suke nuna rashin damuwa da auren da ake shirin daura masa da kazantacciyar yarinyan can
Wayanta tamika masa tana fadin ga momy zatayi mgn dakai , karba yayi yakara akunni yana gaida momy
Batako tsaya amsa gaisuwanba tarufeshi da fada, tareda bashi umurnin lallai ya shirya zata turo driver dinta ya tukashi zuwa kd, domin kaf su dady dasu Dr sudais sungama tafiya
Amsamata kawai yakeyi tamkar zai rushe da ihu don zafin da zuciyansa keyi , tana katse wayan ya dubi yusrah cikin tsawa yake fadin "fita kiban guri munafuka dama zuwan dakikai kenan kasamin ido, ubanwa yasanar da momy ina gd ? "
Wayanta kawai tayi nasaran cafkewa daya cillota dashi tafice da gudu , bashida zabin daya wuce mikewa ya shirya , kayan dai da Aysha tafara fito masa dasu shiya saka , yayi masifar yin kyau acikinsu turaruka yasake wadata jikinsa dasu
Sai dai sam fuskansa babu walwala ko kadan , saida yusrah tashaida masa isowan driver din sannan ya fito
Aysha nazaune anan falon da yusyn ya fito fuskannan tamkar bai taba dariyaba, kallonshi tayi tanajin wani sabon soyayyan sa nasake kanainaye ilahirin zuciyanta, yayi kyau bakadan ba cikin manyan kayan tamkar Karta daina kallonsa
Bashida alamun tanka musu yake kokarin ficewa daga falon, har kai bakin kofa yajiyo muryanta mai sanyi da dadin amoh tana fadin
"Adawo lfy ya shushu Allah yatsare ya sa adaura a sa'a , Allah yadawo daku lfy "
Yadda takare mgn muryanta na rawa yasashi saurin juyowa , yana kallonta itama idanunta nakansa sun dade suna kallon juna , kafin tajanye idanunta wanda hawaye keson taruwa acikinsu
Shureim juyawa yayi batare da ya furta koda kalma gudaba, sai dai wani irin tausayinta yakeji akaron farko jin yadda tayi mgn cikin karyewan zuciya , meyasa yarinyar keda sanyin hali da nuna jarumtane ? tabbas yana hango wani lamari cikin kwayar idanunta wanda yakasa fassara kominene shi
Harya shiga back seat suka bar cikin gdn yana sake jiyo amon muryanta , da irin kallon dasuka tsare juna dashi wani sashi nazuciyansa na fadin tokodai yarinyar tafara kishinka ne?
Saurin karyata zuciyan nasa yayi yana hasko yadda take rokonshi akan yashirya yaje daura auren, kai ina batasonsa datana sonsa bazatayi hakan ba , dole ta nuna kishinsa wani haushine ya turnuke zuciyansa
Toshi meyasa yafara damuwa da ita cikin ransa , meyasa yakejin wani feeling nadaban akanta ? Meyasa yafara tausayinta cikin ransa yarasa amsan tambayoyin dake nema su addabi zuciyansa
Wayansa da yakashe tsayin kwanaki ya kunna , nan da nan sakonni suka shiga shigowa sam baidamu daya duba ba , illah clearing dinsu da yayi ganin duk rabi daga Neesa ne
Har suka isa kd alokacin baifi mintuna 10 suka rage adaura auren ba , wayan sudais yanema wanda ketare da frnds dinsu , yayi kyau tamkar shine shushun sam baiyi yunkurin daga wayan shushunba , domin yagama cika da takaicinsa cikin zuciyansa
Karfe 2 daidai aka dauren auren nasu da Aneesa akan sadaki 100k , daganan aka wuce reception kaman yadda aka tsara cikin invitation din
Sai agurin suka hade da sudais wanda ketama shushun tsiya , abokanansu nata yashi sai dai sam shushun yaki sakin fuska , shikadai yasan yadda yakeji cikin zuciyansa
Abangaren amarya Neesa kuwa taci adoh na kece raini tayi kyau harta gaji , tasaki zuciyanta sai gudanar da shagali sukeyi da frnds dinta , ta danne duk wani damuwa narashin jin shushunta domin batason bata wannan ranan nata
Waliman da ummanta ta shirya aka gudanar kafin azarce da shagalin biki har zuwa la'asar , inda aka fara shirin tafiya da amarya Abuja
Kokadan Rufaida bata halarci yinin bikin ba sai dai uban kayan data turo driver dasu yakawowa Aneesa, bakaramin kudi takashemata ba hardasu hadaddun kayan mata aciki
Sai dai daga umman Neesa har ita Aneesa kayan basu burgesuba , sundai amsane kawai aka ajesu guri guda
Byn fada da nasihohi masu matukar kashe jiki da ratsa zuciya da Aneesa ta saurara daga bakin Abban ta da sauran iyayenta , aka fara shirin ficewa da ita daga gdn iyayenta zuwa gdn mijinta , abn kaunarta shureim Abba aji
Kuka takeyi mai matukar tsuma zuciyan mai saurare , da kyar aka rabata da jikin ummanta wacce ke jaddada mata tayi biyayya takuma ji tsoron Allah , tazauna da abokiyan xamanta lfy ta kuma girmama iyayensa
Haka aka fita da Aneesa inda qawayenta irinsu Azeeza dasu huda suka rufa mata baya , tana kuka tana jin tausayin kanta da irin yadda zata fuskanci angonta amatsayin datake kai ayanzu haka aka dauki hanyan Abuja jikinta gaba daya yayi sanyi ,
Kowace irin rayuwa zatayi da angon nata wanda ayanzu ta jin lallai yatsaneta ?
Itakam akullum sonsa sake ninkuwa sukeyi cikin zuciyanta , da tunane -tunane iri daban azuciyanta suka iso birnin na tarayya inda kai tsaye gdn
Alhaji shu'aib Abba Aji aka zarce da ita domin damka amananta ahannun iyayensa, kafin azarce da ita gdn shushun babu abnd zaa gudanar , domin ya soke mgn dinner party din dayaci buri agudanar adah
Ayshat Dansabo lemu 👌🏻
[10:21PM, 5/24/2018] 😃😃 SMILER😄😄😄: *LAIFIN BOYE*
*_Haske writers_* *_association_* 💡
Writing by Ayshat Dansabo lemu 🖊
*53*
Aysha kam tunda tashiga bedroom dinta kayan jikinta tashiga cirewa, tana sauraron yusrah dake kwance tana waya da Dr sudais
Rigan baccine mara nauyi tasaka iyakacinsa guiwa tsayin , bra din dake jikinta ma cireshi tayi domin sam bata iya kwanciya da ita
Saida takammala komi sannan taraba ta kwanta kusada yusrah, wacce aje wayanta kenan tana kallon Ayshan take fadin"aina dauka can zaki kwana ki kulamin da yayana takare mgn cikeda zolaya "
Kafin ma Aysha tayi mgn wayan yusrah yashiga kara, ganin sunan ya shushu ne yasata saurin zaro idanu domin karfe 11 da kusan rabi ne alokacin, to mezaice haka take tambayan kanta
Kara wayan tayi akunni kafin ma ta kaiga cewa komi yafurta "ba Aysha wayan haka kawai yafadi kai tsaye"
Mikamata wayan yusrah tayi Aysha takara a kunni tana fadin" hello "
Ke nike jira fa tun daxu idn bakixo kiran mijinki ba banyafeba abnd shureim ya furta kenan yakashe wayan
Jikin Aysha ne yai matukar sanyi gawani takaici dayake cin zuciyanta , waime shureim yadauketane ? Meyasa baisan tanada daraja na mata agurinsa ba sai yau da aka kawo masa amarya yake shirin tona mata asiri qanwarsa na gdn
Itakam bataji zata iya mallaka masa kanta domin bata fara hango soyayyan ta ba , illah sha'awanta dayake dankare cikin idanunsa
Wasu hawaye tashare masu zafi kanta asunkuye yake , yusrah ta tsura mata ido tanajin tausayinta sosai , tambayan kanta take mekuma yafada mata adarennan dake sata zubda hawaye?
Ahnkl tamike tana duban shigan dake jikinta bazata iya zuwa gurinsa ahaka, zani tadaura akan rigan jikinta ta rufa hijab
Sai asannan ta dubi yusrah tana fadin"baby bari inje yayanki nakira "
Murmushi kawai yusrah tayi tana fadin"kice yau nikadai zan kwana ya shushu yayi kira plxx akulamin dashi da kyau takare mgn cikeda zolaya"
Hararanta Aysha tayi tana fadin "ni kinga tafiyata "
Tanufi hanyan fita zuciyanta na tsananin bugawa ahaka ta isa part dinsa tareda tura kofan bedroom dinsa
Yana kwance idanunsa alumshe yaji bude kofanta , hakan yasashi bude idanunsa yana kallon kofan , tsaye yaganta takasa karisa shigowa dauke kansa yayi daga dubanta ya sake lumshe idanunsa ahnkl qamshinta ke cika kafofin hancinsa
Tadade tsaye bata da niyyan karisa shiga tamkar aranan tafara shigowa dakinsa, haka takejin bugun zuciyanta nakaruwa
Jin shirun yayi yai yawa cikin dan daga sautin muryansa yayi mgn "idn bazaki shigoba kikoma inda kikafito tunda niban isa kiyi abnd nakeso ba "
Yafurta yana sake bude idanunsa akanta ga mamakinsa hawaye yagani yana xuba a idonta , ahnkl kuma take takowa harta iso bakin gadon tazauna
Sunkuyar da kanta tayi batada alamun tsaida hawayen dake zuba a idanunta , shureim ne ya tashi zaune har zuwa lokacin idanunsa nakanta , hawayen datakeyi yana dukan zuciyansa matuka domin atunaninsa tsananin rashin son datake masa ne yasa ta zubar hawaye don kawai yace zai amshi hakkinsa na aure
Lallai yazama dolema ya kusanci yarinyar nan kodon yasake bakanta zuciyanta , yaraba da abnd take tinkaho dashi
Sauka yayi ya nufi pray mat kafin yadubeta yana fadin"oya wuce kiyo alwala muyi sallah "
Byn ta dauro alwalan ne suka gabatar da sallah kaman yadda addini yakoyar , addua yai musu kafin yamike zuwa bed din yabarta zaune tana zuban hawaye
Tadade kafin takoma bakin gadon tazauna tana cigaba zuban hawaye
Ahnkl ya dawo kusada ita batare datasan yayi hakan ba , hannuwansa taji bisa kafadunta ya juyo da fuskanta suna duban juna , kafin yadauke hijabin jikinta ya ajeshi gefe guda
Sunkuyawa yayi yai kissing kirjinta dasuka tsole masa idanu , jikinsa harwani rawa yakeyi
Baiyi mgn ba illah hannu dayakai yana share hawayen dake zuba a fuskanta , wasu nasake maye gurbin su bazato taji yajanyota ta fada bisa kirjinsa
Rungumanta yayi dakarfin gske kafin yakai bakinsa kunnin ta yana fadin"kidaina xubda hawayenki abanza domin yau saina amshi hakkina karki manta ke kikace zaki rika taimaka mun gurin rage damuwata , to ayau damuwan tafi karfin arageta sai dai acireta baki daya, don haka gara kibani hadin kai babyna , kukan namiyene nasan na tunanin wannan guy dinne dakike so ko?
Yakare mgn cikeda jin zafi cikin zuciyansa , mussamman dayaji sautin kukanta yakaru "
Cikin muryan kuka take fadin "ya shushu don Allah ka kyaleni karabu dani inji da abnd yake damun zuciyata, sai yaushene zakasan darajata sai yaushe zaka fahimci abnd nakeji acikin zuciyata game dakai , don Allah kaji tausayina kada karabani da mutuncina don kawai ka wulakantani , kasha fadamin bakasona Aneesa ita kadaice kakeso , kasha sanar dani amatsayin qanwa kadai kake kallona , don me zaka raba qanwarka da abu mafi daraja agareta alhali zuciyanka ba ita kakeso ba?
Meyasa kake sha'awan sakani kuka dakasan yadda nakejin ciwo cikin xuciyata daka tausayamin ya shushu , nasani kana da hakki akaina amma kayi hakury ban shirya saukeshi ayanzu ba , kabarni komi kakeji gobe kadai yarage ka mallaki abnd kake tsananin buri daga masoyiyarka amma baniba
Takai karshen mgn tana sake sakin kuka mai taba zuciya
Itakadai tasan irin radadin datakeji tareda matsanancin sonsa dake sake bin duk wani lungu da sako naji kinta "
Sake matseta yayi hanajin yadda bugun kirjinta ke karuwa, kukanta yakeji har cikin kwanyansa, gawani tausayinta da matsananciyar sha'awarta dake addabansa
Yakasa cewa komi illah bakinsa dayakai ya hade da nata, jikinta yashiga rawa sautin kukanta na karuwa , duk yadda taso tahana haduwan bakunansu guri guda takasa , sosai yake tsotsan cute lips dinta dasuka dade suna birgeshi
Cikin muryansa data sauya yake fadin"me kikeji azuciyanki gamedani esha? Kiyayyata ko nasani bakisona kaman yadda nasha sanar dake bakida gurbi cikin zuciyata
Sai inaso kisani ayanzu nazabi muyi zaman aure na hakika , zan koya ma zuciyata yadda zata soki kodan infaranta ran momy , sannan ina son yara Aysha kinga dole inkusanceki kodan cikan wadannan burin nawa ,
Yakare mgn yanasake yamutsata son ranshi , duk wani abu dayasan zaiji dadi kawai yake aiwatarwa da jikinta , gaba daya yagama susucemata
Shiru tayi tana sauraron duk wani sako dayake aikawa zuwa gabobin jikinta, domin kuwa hannuwansa ne ke karakaina zuwa duk indaya keso ajikinta
Jikinta yagama mutuwa takasa hanashi abnd yakeyi , illah hawaye dabasu fasa zuba cikin idanunta ba yayi nisa sosai cikin abnd yakeyi
Harya fara kokarin wuce makadi da rawa hakan yasa Aysha , fashemai da wani irin kuka tana rokonshi yabarta , amma ina gaba daya bashi cikin hayyacinsa burinsa bai wuce yakai inda xuciyanshi ke kwadaitar dashiba
Duk iya magiya da bige -bigen datakemai baisa yaji ko gezau ba idanunsa sun makance , kunnuwansa sun kurumce tanaji tana gani shureim yasami nasaran shiganta
Kuka takeyi tamkar ranta zai fita amma Sam bai nuna tausayawa ba wajen kawar da budurcinta awannan daren ,
Koda yasami nutsuwa kankameta yayi yana fadamata kalamai masu tsananin tsada, kwance kawai take a kirjinsa tana sauke numfashi na tsananin wahala datasha domin bada hadin kanta yayi komiba , hakan yasa bakaramar wahala tashaba ,
Ahaka wani wahalallan bacci yai awan gaba da ita , ahkln ya kunna beside lamp yana kallon fuskanta dayai kaca-kaca da hawaye , wani irin abu yakeji naketa zuciyansa hanajin sa cikin matsanancin farin ciki da nutsuwan dabai taba tsammanin akwaita arayuwa ba
Koyaki koyaso dole ya amince yafara son Aysha cikin zuciyansa, ayanxu ko daya lashi zumanta bayaji duk duniya akwai wanda zai iya rabashi da ita
Wifing din hawayen yake mata da hannunsa ,kafin yakai baki ya sunbace ta yana fadin"I luv esha tabbas na amince inasonki , inasonki Aysha zan rayu dake har ahada incigaba da cusawa xuciyata soyayyanki , plxx kisoni esha kiso ya shushunki plxx , tamkar wani zararre haka yadinga fada mata zantuka wanda sam batason ma yanayi ba domin tayi nisa cikin wahalallan baccin da takeyi "
Arungume da ita akirjinsa suka kwana gani yake tamkar za'ashigo asace masa itane idn ya aje ta , sun makara sam basuji kiran sallan asuba ba , sai karfe 6 yafara farkawa ahnkl yazare ta daga kirjinsa,ya nufi bathroom wanka yayi ya fito yana gogen sumansa daya jike da ruwa
Bakin bed din yaja yatsaya yana kallon yadda take bacci hadeda ajiyan zuciya , kirjinta da babu kayan dayarufeshi rufeshi yasake tsurawa idanu yana jin yadda soyayyanta ke shigansa ahnkl ,
Tsananin dadin dayaji adaren jiya kedawo masa tabbas baitaba samin nutsuwa dajin dadi atsayin rayuwansa irin najiya ba, soyayyan momy yake sake ji nakaruwa tabbas taimasa gatan da duk duniya bashida abnd zai biyata dashi
Yana tsananin takaicin wautan da yayi nakasa cusa soyayyan Ayshat din cikin zuciyansa, yamakance akan son Neesa saigashi wacce yakema hangen mutuncin tazama fanko kazamar dayakejin kyamarta da kyamar laifin da take aikatawa
Sallah yagabatar ya dade yana addu'a Allah Yasaka masa sonta da kaunarta cikin zuciyansa, abnd bai taba mafarkin hakan zai faru dashi ba
Ganin batada niyyan motsawa yasashi isa kan gadon domin tashinta tayi sallah lokaci natafiya
Ahnkl yake shafa fuskanta tana mutsu-mutsu harta soma bude idanunta, ganin fuskansa dake dauke da smiling yasata saurin ware idanunta akansa
Jikinta takebi da kallo da babu kaya hakan yasa kwakwalwanta tariyo mata abnd yafaru adaren jiya , wani irin kuka tasakar masa tana kokarin matsawa sai dai yadda taji jikinta na mata ciwo , gabobinta duka ciwo yake hakan yasata sake rushewa da kuka
Ganin hakan yasashi daukanta cak kawai yanufi bathroom da ita , yanajin kukanta nataba zuciyansa yasani bai kyauta mataba
Saidai yadda yakejinta ayanxu cikin zuciyansa dolema tasoshi , domin bayaji akwai abnd xai iya rabashi da ita ayanxu
Ayshat Dansabo lemu 👌🏻
[10:21PM, 5/24/2018] 😃😃 SMILER😄😄😄: *LAIFIN BOYE*
*_Haske writers_* *_association_* 💡
Writing by Ayshat Dansabo lemu 🖊
*52*
Karba ta mutunci da karamci suka samu daga momy da dangin Alhaji shu'aib, sunci sunsha Ayshat anata nan -nan da ita
Ko kadan momy bata nuna wace alama dazaisa mutane sugane surukan nata , nada wani mummunan tabo ba illah cikin zuciyanta datakejin tausayin shushunta
Tana jinjina Irin son dayakema Aneesa amma saigashi batazo ayadda yake buriba, batazo amatsayin cikakkiyar mai mutunci ba , tausayin Neesa da yarinya shushu gaba daya ke cika zuciyanta
Kallon Aneesa take wacce bazaka taba tsammanin ita ke aikata kazantacciyar LAIFIN BOYE ba, sai misalin 9 nadare aka kai amarya dakinta
Ayshat da yusrah kawai ne a gdn Sai masu aikinta , ummanta tazo tasake . mata nasiha sosai da kwantar mata da hnkl akan tayi hakury takuma sake dagewa wajan cigaba dama mijinta biyayya
Alokacin da umman kemata wannan nasihan Ayshan tana hango tsantsan damuwa acikin idanun umman, amma koda take tambayarta babu komi kawai tana tausayinta ne , hakan yasa Aysha sake danne komi cikin zuciyanta , ta dinga walwala tamkar babu abnd kecin zuciyarta
To ayanzu ma dai hiransu suketa sha byn Ayshat din tasake hadewa cikin shiga ta alfarma , kwalliya na nunawa tsara shitayi tamkar itace amaryan
Shigan jikinta kadai na wata hadaddiyar material dan Senegal , wanda kallo daya bazaka taba gane laces ne ko material neba , dinkin doguwar rigace wacce ta fito da albarkatun kirjinta daga sama, takama jikinta sosai daga kasa ya bude tayi kyau matuka tamkar kasaceta
Bude gate da shigowan motoci ne ya tabbatar musu da cewa amarya ta iso gdn ta, saida wani faduwar gaba ya ziyarci zuciyan Aysha
Hayaniya sukaci gaba daji da guda ketashi har suka shege da amaryansu part dinta , wanda yakeda tazara tsakanin ta dana Aysha
Mahaifin Aneesa yayi rawan gani gurin fiddata kunya , domin komi yaji adakinta wanda yake 2 bedroom ne da 2 palor , sai part din shushun daban kaman dai yadda tsarin na Ayshan yake , banbanci kawai Aysha 3 bedroom take dasu
Dukda cewa sunci sunsha a gdn momy hakan bai hana Aysha ba peter umurnin , kai duk wani abu da akayi domin tarbansu ba
A round 10pm wayan yusrah dake kusada itane yafara ringing , hannuta kai tadau wayan tana duban number din , domin bata santaba
Kara wayan tayi akunninta tana fadin"hello"
Daga daya bangaren muryan shureim ne kefadin"baby kicema Aysha takawomin fura da abu mara nauyi ina part dina "
Abnd yafadi kenan yakashe wayan yusrah ta mike tanufi bedroom din Aysha domin sanar mata da abnd mijinta yafadi
Abakin gado tasame ta tana waya da salman , hakan yasa yusrah zama harta gama wayan, kafin tasanar da ita sakon shushu
Cikin mamaki Aysha kefadin"kai baby dama yana cikin gdn nan nisam banyi tunanin zai shigo da wuriba shiya sama ban yimasa wani abnci ba
Amma inajin akwai ragowan gasassar chicken dinda peter yayi , saina dibar masa da furan ko indafa masa indomie da zafi zafinsa zaifi , takare mgn tana kallon yusrah domin jin karin bayani "
Murmushi taiwa Ayshan tana fadin "hakan yayi matar ya shushu "
Bata dauki dogon lokaciba ta kammala dafa indomie din , wanda yaji kayan miya da kayan lanbu ,egg tasoya guda 2 ta hada dashi sai rabin kazar data sake warming cikin oven
Frige tanufa ta tsiyayi furan cikin jug sugar da milk ta kara akai ta motsa , cup ta dauka tahada komi guri guda ta nufi part dinsa, yusrah dake binta da kallo tayi murmushi
A falonsa tasamesa kwance yana kallon tashar MBC2 , sallama tayi takarisa ta aje tray din bisa center table
Zama tayi bisa 2 seater tana fadin"ya shushu ga abncin " sai lokacin yatashi zaune yana binta da wani irin kallo , gaba daya kwalliyanta yake karewa kallo tamkar itace amaryan haka yake fadi aransa
Bani abncin plxx yunwa nakeji rabona da abnci tun tea danasha da safe yayi mgn yana yatsina fuska
Janyo table din tayi zuwa ggabansa,tareda tsugunnawa tana kokarin mika masa plate dake dauke da indomie din
Qamshinta da qamshin abncin ne suka bugi hancinsa , idanunsa yakai yana dubanta tana miko masa plate din
Amsa yayi yahade da yatsun hannunta byn yayi anfani da daya hannun ya aje plate din akusa dashi, murza yatsun yake ahnkl yana sake kallon lallin dake zane ahannun nata
Murya can kasa yake fadin"kinyi kyau kallon ma yayi kyau saikace kece amaryan, koda yake kemafa amaryan ce batason angon ko?
Yakare mgn yana tsareta da idanunsa dake rikitata, jitayi tamkar yana jona mata shocking ajiki , sbd yadda takejin wani yanayi nabin ilahirin jikinta
Kokarin kwace hannunta takeyi yaki saki ahnkl ta furta "kaiya shushu nidai baruwana amarya gatacan dai a part dinka , ni kanwarka ce ai kaga dole inyi kwalliyar taya yayana murnan zuwan amaryansa dayake so fiyeda komi arayuwansa "
Takare mgn tana sake kasa da kanta yayinda shushu kejin yaddatake mgn a shagwabe yana dukan zuciyansa
Hannuwansa duka biyu yasa yadago fuskanta gaba daya , cute lips dinta dayasha janbaki yake kallo tamkar yakai baki yayi kissing haka yakeji wani abu na fisgansa
Aysha ko rintse idanunta tayi gam taki budewa , tana sauraron abnd zai biyo baya ya dade yana kallon fuskan nata wanda yai masa kyau matuka
Kafin yasauke idanunsa kan kirjinta wanda suke bayyane , har wani ajiyan zuciya yasauke mai karfi , ahnkl yakai bakinsa ya smunbacesu wanda hakan yasa Aysha saurin bude idanun ta
Tana zaresu akansa jikinta da kirjinta ke rawa , wai meyasa ya shushu yake mata hakane kai ita gaba daya tana mamakin hakin namiji dasam bashida kunya
Kwace jikinta takesonyi amma gam yake rikeda ita , idanunsa harsun fara sauya kala sbd wani sha'awanta dake fisgansa
Muryanta na rawa cikeda shagwaba take fadin"plxx ya shushu kasakeni kaci abncin yana hucewa "
Sakinta yayi ba musu yadau plate din yafara cin indomie din , yaji dadinsa sosai shiyasa yacinye kaf
Aysha ce ta mike tana kokarin tafiya idanunsa fes akanta yake fadin"koma kizauna nina sallameki dazaki tashi "
Komawa tayi tazauna tana mamakin wannan ikon Allah na shushu , yau kuma wani sabon salo yakeson bijiro mata dashi , wanda yake nema yarikita zuciyanta
Kadan yaci kazan sai furan dayasha daga karshe , kadan yarage cikin cup din ya mika mata yana fadin"oya shanye tunda ke kika zubo hardasu kara milk kinaso inrage kisha ko? "
Itadai kallonsa kawai takeyi tana mamakinsa hannu takai ta amshi cup din ta aje batareda tashaba
Sosai yahade face yana fadin"bazaki iyashan ragowataba ko sbd nidin kintsaneni , da wancen guy din da kikesone aida yanzu kin dauka kinsha oya dauka kisha "
Yadda yake mgn cikin fada haryaso bata dariya hakan yasata dauka takai bakinta ta kurba sau daya ta aje , cikin muryan shagwaba take fadin "ya shushu Allah nakoshine kuma nakosa inje inkwanta bacci nakeji
Cikeda shagwaba da narke murya takare mgn tana duban yadda yatsareta da idanunsa"
Harara yasauke mata kafin yafurta"nan zaki kwana domin hakkina zan amsa yau na aure "
Yayi mgn fuskansa babu alamun wasa ko kadan acikinsa, yadda ta kwalalo masa idanunta waje tana zaresu ne yaso sashi dariya amma yadake
Fadi take"don Allah ya shushu karifamin asiri babyfa nacan najirana zamu kwanta , Allah nibansan wani hakki dakake dashi ba
Plxx kabarni naje mukwanta kaji ya shushu , "
Yadda takai karshen mgn tamkar zata rushe da kukane yasashi sakin smiling din dabai shirya yiba ,kafin yasake tamke fuska yana fadin
"To ai inbaki saniba nina sani oya jeki dakko abnd kike bukata kidawo nan , nabaki 15min only inkuma baki dawo ba dakaina zanxo insameki right? "
Baki sake take dubansa zuciyanta na bugawa da karfi , meya shushu ke nufine ? Meya maida ita sakarya kome wacce batasan ciwan kantaba? Dacan baisan da hakkin nasaba sai yau da aka kawo masa sabuwan amarya , wacce yakeso miye dakomi lallai namiji baisan indama kunya takeba
Da gudu tafice Daga part din nasa tana fadi aranta saiya ganta , yayinda yabi byn ta da kallo yana sauke ajiyan zuciya , wutan sha'awan ta kawai kesake rufe zuciyansa
Burinsa kawai yaji lallausan jikinta atare dashi , mikewa yayi xuwa bathroom dinsa domin watsa ruwa
Koda yafito singlet da wando kadai yasa yafeshe jikinsa da turaruka masu qamshin gske , kwanciya yayi yana jiran shigowanta
Ayshat Dansabo lemu 👌🏻
[10:21PM, 5/24/2018] 😃😃 SMILER😄😄😄: *LAIFIN BOYE*
*_Haske writers_* *_association_* 💡
Writing by Ayshat Dansabo lemu 🖊
*54*
Duk yadda shushu yaso taimakonta Aysha kitayi , kuka kawai takeyi ta takure jikinta guri guda ganin hakan yasashi hakura don dole yabata guri
Komawa yayi ya kwanta rigingine idanunsa fes akan kofan fitowa bathroom din , yana ganin fitowanta ya tashi dasauri yanufeta ganin yadda take daga kafa ahnkl
Daure take da karamin towel gashinta na digan ruwa, kokarin kai hannu yayi don yariketa tayi saurin kwace hannun nata , byn ta watsamai wani uban harara
Don't touch me ya shushu tafadi cikin muryanta dayai matukar yin sanyi , matsawa yayi yabata guri ahnkl take takawa zuwa bed din inda kayanta ke yashe
Rungume hannuwansa yayi akirji yana kallonta , sonta da tausayinta ke sake kassara zuciyansa , jiyake tamkar yabita ya rungumeta ya rarrasheta
Bata damu da yana kallonta ba sakin towel din tayi , ta zura fingilwan riganta zanin da hijab din ta saka ta nufi inda pray mat din ke shinfide ,
Kabbara sallah tayi shikuma komawa yayi ya kwanta yana duban side din datake sallan , ta dade tana azkar da addu'ointa byn ta idar kafin ta mike
Ko kallon side din da yake batayi ba takama hanyar barin masa dakinsa, bacci takeji matuka ga jikinta dake tsananin mata ciwo , haushin yadda yaimata takeji matuka cikin zuciyanta , duk dacewa tasani komin dadewa Sai hakan yashiga tsakaninsu koda soyayya ko babu ,
Bakin cikinta bai wuce na cewa sha'awanta kawai shushun keyi Yakasa bata gurbi cikin zuciyansa, tanaji ayanxu shikenan bata dasauran anfanin daya wuce yamaidata abar kawar da sha'awansa aduk lokacin daya bukaci hakan , wannan tunanin kesake jefa zuciyanta cikin kunci dajin zafinsa
Koda ta fito daga part dinsa kaman ta nufi bedroom dinta sai kuma tafasa, tashige daya bedroom din tareda kullo kofan tasa lock , kwanciya tayi zuciyanta na tariyo mata duk abnd ya faru adaren jiyan tsakaninta da shushu
Runtse idanunta tayi hawaye masu zafine suka shiga sintiri akan kyakykyawan fuskanta, wanda ayanxu harya tasa idanun sun kunbura , sbd yadda takwana tana kuka da zubda hawaye
Kalaman daya dinga fada mata na zallan soyayya wanda wasu word dinma bata tabajiba sai abakinsa, shitake sake recalling cikin brain dinta wanda tasan na zallan yaudarece da tsananin shaukinta dayake alokacin , meyasa ya shushu bazai sotaba ? Meyasa takasa samun gurbi axuciyansa ?
Wadannan tambayoyin suke sake hautsina zuciya da gangar jikinta , hartaji yazama dole ta zubda hawaye na tausayin kanta da kanta , tabbas babu komi cikin soyayyan maso wani face bakin cikin da bacin zuciya
Ahaka barci mai nauyin gske yasake tafiya da ita , bata sake sanin me ake cikiba kuma
Around 11am shureim Aji ne tsaye gaban mirrow yana sake kwantar da suman kansa , yayi kyau cikin farar T-shirt mai azabar laushi da kyau , wando dark coffee ne yayi kyau bakadan ba, fuskansa da zuciyansa nafidda wani annuri na mussamman ne
Gaba daya zuciyan da tunanin nasa naga ayshat ne , wacce yakejinta ayanxu har cikin jininsa, gaba daya yakosa yaje gareta yaga halin datake ciki turare ya fesa ya dauki phone dinsa ya fice
Afalo yasami yusrah taci wanka cikin kwalliya mai daukar hnkl , tagama breakfast ne tadawo nan cikin falo ta zauna byn ta tabbatar komi yakammala , komi ita tasa aka shirya na part din amarya Aneesa,
Tayi jigum ne tana jiran fitowan Ayshan , ganin shushun yakariso yasata gayar dashi tana fadin"morning ya shushu "
Morning my dear ya furta yana sauketa mata murmushin data jima bata gani akan kyakykyawar fuskan nasa ba,
Kafin ya Dora da fadin"baby ina Aysha kardai bata tashiba har yanzu ? "
Waro idanu tayi waje tana fadin "tana inane ya shushu nifa zaman jiranta nake tayi harna gaji nayi breakfast dina
Atunani na zako fito tarene ma fa "
Wat ya furta da karfi yana cigaba da fadin"kina nufin tun dazu data baro part dina ba bedroom dinta tayoba ? Duk yawani rikice wanda hakan yaba yusrah mamaki matuka "
Hanyar bedroom dinta yadauka atunaninsa wasa da hnklnsa yusrah keyi , don yaga tunda suka kulle da Aysha gaba daya tafara rainasa
Babu kowa sai tashin hadadden qamshi dake fita adakin, ko ina fes dashi hakan yasa shi fitowa yanufi daya dakin inda yakeda tabbacin tana ciki
Sai dai akulle yake gam nan fa yashiga knocking da karfi , wanda hakan yatashi Ayshan dake baccinta sadidan , mika tayi tareda salati ahnkl tasakko ta nufo kofan tana fadin yes am coming baby duk daukanta yusrah ce
Tana bude kofan tunkafin da kalli kowaye qamshin daya bugi hancinta yasata gane kowaye tsaye bakin kofan, hakan yasata juyawa takoma ciki batare da ta kalli fuskansa ba
Rufa mata baya yayi xuwa cikin dakin zama tayi bakin beddin , kanta asunkuye taki yadda tadago ta dubesa
Idanunsa akanta yake fadin"morning cwthrt tunda yau babu gaisuwa fishi ake da shushu don kawai ya amshi abnd akasan mallakinsa ne, o namanta fa ashe babu son sa cikin mind din cwt din nasa
Yayi mgn cikin wani salon dayasa saurin dagowa ta dubesa , kirjinta na bugawa da karfin gske yayinda zuciyanta ke nanata sunan cwthrt , hmm lallai namiji baida kunya ko kadan amaimakon taji dadi sai wani haushine yaziyarci zuciyanta
Wato tunda yarabata da budurcinta ya dandani zumarta shiyasa zai rada mata sanin suna na yaudara ,
Jin bata da niyyan kulashine yasashi shahadan , kamo hannunta yana murza 'yan yatsun cikin sake kasa da muryansa yake fadin"baby muje kiyi brush da wanka kizo kici abnci ga mutuniyarki can kinbarta cikin tunani
Ko kinaso tagane sai yau yayanta ya angwancene ? Plxx kirife sirrinmu kinji babyna yanzu idn kina wannan fushin zata dago akwai wani abu , so karki bari tagane wani abu kinji "
Aysha dai tuni hawayen datake boyewa ne suka fara xuba , ganin hakan yasashi janyota gaba daya yahade da kirjinsa
Bayanta yake patting ahnkl yana fadin"no baby it's okay plzzz banson ganin hawayenki esha nasani kintsaneni sbd abnd yafaru alhali bakyason shushu ko?
Kiyi hakury my cwt nakasa hana zuciyata abnd takeso , tadade tana kwadayi nakasa controlling kainane esha , ke halalina ce kuma nake azabtuwa da tsananin bukatan ki hakan yasa nakasa controlling kaina da mind dina baby
Kiyarda da shushu yafara sonki ayanxu shureim najinki har cikin jininsa esha, plxx kiyafemin abnd nayi tayi abaya babyna kinji "
Luf tayi cikin kirjinsa tana sauke ajiyan zuciya hawaye naci gaba da zuba a idanunta , dago fuskanta yayi yana wifing tears din dake xuba
Ahaka yusrah tashigo tasamesu idanunta akansu fes , ganin yanayin da Ayshan ke kwance a kirjinsa yasata jan burki batare da ta iya furta ko kalma gudaba
Shureim dinne yakai dubansa kofan domin yaji shigowan mutum , ganin yusrah ce yasashi hararanta yana fadin"come baby kin wani yimana tsaye kina zare idanu toga tanan ashe batajin dadine shine tazo ta kulle kanta anan
Jeki dakko mata toothpaste da kayan wanka tayi anan bathroom din , ya kare mgn yana maida dubanshi kan Ayshat din da ayanxu taraba jikinta danashi ganin yusrah
Ficewa tayi aranta tana fadin "o su ya shushu an iya pretanding ji yadda yake wani jida ita tamkar gske ita yanzu abnn shi har tsoro yakebata , tausayin aminiyan nata duk ya cika zuciyanta , azatonta damuwan da Ayshan ke dannewa yasata ciwo , domin tasani duk abnd takeyi cikin karfin hali da dakiya kawai takeyinsa
Cikin sauri tadawo dakin kai tsaye bathroom ta nufa tahada mata hot water, koda tafito gurin Ayshan tanufa tana fadin" sannu Aysha Allah yabaki lfy ga ruwan can ko intaimaka mikine zuwa toilet din? "
Girgiza kai Aysha tayi alamun a'a tana kokarin tashi tsaye , zanin jikinta ya sabule hannu tasa zata dauka shushun yayi saurin rikewa kallon yusrah yayi yana fadin"fita kije kihado mata abnd zataci tasha magani before fara dakko mata kayan dazata saka oya out "
Fita tayi tana fadin "umm fasifaffe sai shegen pretending din tsiya sonka nawahal da baiwar Allah "
Tana fita yajanyota tafado jikinsa marayan kara tasaki , hannu yasa yarufe bakinta yana fadin"sorry my cwt"
Rigan yacire mata ya aje yana maida kallonsa ga kirjinta dake matukar gigitashi , yakasa controlling kansa saida ya rankwafa yayi kissing dinsu one after d other , ganin tanamai kuka mai cikeda shagwaba yasashi daukanta cak zuwa bathroom din
Sai da yadireta cikin jacuzzin sannan yafito yabarta domin tayi wanka , kan gadon yakwanta tareda lumshe idanunsa yanajinsa cikin wani moment dabai taba tsintan kansa cikiba , gawani son ta da azaban sha'awarta dake sake kassara zuciyansa ,ayanxu bazai iya misalta matsayinta cikin zuciyansa ba dole yaso cwt dinsa haka yake ayyanawa cikin zuciyansa
Yusrah tashigo hannunta rikeda kaya da kuma cosmetics din Ayshan, akan bed din ta aje tasake juyawa tafice domin hado mata abnd zataci
Koda Ayshan ta fito batayi zaton zata samesa adakinba , karamin towel ta dauro wanda rabin santala santalan cinyoyinta suke waje
Kallo daya tai masa tadauke kanta tanufi bakin mirrow tazauna , hakan yasashi daukan kayan zuwa inda take kayan shafan ya zube akan table
Lotion din yafara kokarin budewa yusrah tashigo dauke da karamin tray ta aje , tana duban Ayshan data bata fuska tamkar zata zage da ihu
Sannu matan ya shushu yusrah tafadi tana kokarin ficewa , cikin muryanta mai sanyi Ayshat kefadin baby canxomin kayan nan kibani wasu "
Shureim ne yaballawa yusrah harara yana fadin"leave plxx"
Dasauri tafice shikuma yafara kokarin shafa mata man , wasu hawayen takaicine tashiga yi yai kaman baiganiba , shafa kawai yake mata kokarin cire towel din yakeyi tasa hannu ta damke cikin muryan kuka da shagwaba take fadin"plxx ya shushu kabary banso don Allah kafita kabarni haka "
Kaman da dutse take mgn haka yayi saima riketa dayayi yazare towel din dakarfin tsiya , bra yadauka yasa mata saida yabata lokaci yana kallon abnshi kafin ya mika mata pant din yana fadin"oya wear it tareda juya matabaya yana sauke smiling "
Fisga tayi tana tunzure baki tayi saurin sakawa , da sauri tadauki skat tana sawa wanda yakamata matuka , rigan take kokarin sawa ya juyo ya amsa yana taimaka mata tasaka , dinkin sun kamata sosai takumayi kyau naban mamaki cikin kayan, laces ne mara nauyi mai azabar kyau da tsada kalan pink an black hadeda silver ajiki
Ahnkl tafara yima fuskanta kwalliya shidai gogan yatsareta da manyan idanunsa , bata taba yimasa kyau irin na yauba kodon dadin bayacika Binta kanta sosai bane oho
Light make up tayi tadaura dankwalin kayan byn ta gyara dogon gashinta zuwa baya , shiya shiga fesa mata turarukanta da qamshinsu ke matukar kwantar da hnkln sa
Tashi tayi cikin tafiya ahnkl domin haryanzu tanajin ciwo kadan-kadan akasanta inda yusrah ta aje tray din tanufa domin yunwa takeji bakadan ba
Yasani yadda takejin danjan nan bazata yarda yayi feeding dintaba , hakan yasashi jan stool yazauna yana danna wayansa lokaci by lokaci yana kallon yadda take cin abncinta ahnkl harta gama
Tashi tayi tana hada kayan data bata guri guda , ganin hakan yasashi isa gareta hannunta yakama
Yana janta harxuwa bakin bed din itadai Ayshan gaba daya mamakinsa da haushinsa sun cikata
Cikin rada yakai bakinsa kunnuwanta yana "baby yanzu meke damunki babu inda kemiki ciwo kowani abu?
But naga kina tafiya ahnkl kodai naji miki raunine ? Yakare mgn yana kokarin kai hannunsa gurin
Cikin sauri tadamke gurin tana fadin" plxx stop it ya shushu nibabu abnd kedamuna kawai katafi kabarni don Allah ya shureim"
Tayi mgn tanason fashe masa da kuka jikinta harwani rawa yake ,maida bakinsa kunnuwanta yayi yana fadin"calm down my cwry tunda komi normal dama so nake nadan kara ko kadanne esha na "
Bura ubancan kai hakan Aysha tafurta batare datasan ma afili ta furtaba , janye jikinta tayi dasauri ta mike tsaye tana hawaye tafara Takawa ahnkl zata bar dakin
Cikin hanzari yamike yadamko ta yana dariya ahnkl yake fadin"sorry my cwt wasafa nakeyi har kina zagi ainasan bazaki bani inkara yanzu ba sai kin huce ko cwt ? Yayi mgn cikeda zolaya "
Kwacewa tayi tacigaba da tafiyanta harta fice zuwa falo , daurewa kawai takeyi domin batason yusrah tafahimci halin datake ciki , amma dasaita nunawa shushun irin yadda zuciyanta kejin zafinsa ayanxu
Harta kusa falon saikuma tajuya zuwa bedroom dinta , domin yadda taji kanta nasarawa
Fitowa yayi yanufi part dinsa yana jinjina yadda zaiyi yashawo kanta , harta saki jiki dashi sosai hayaniyan daya farajine yasashi tunafa ashe wai amaryansa Neesa nacikin gdn sa
Wani takaicine ya turnukesa cikin sauri yazari car key dinsa , domin barin gdn zuwa gdn su Dr sudais
****Around 4 pm na yamma ......
Ayshat Dansabo lemu 👌🏻
[10:21PM, 5/24/2018] 😃😃 SMILER😄😄😄: *LAIFIN BOYE*
*_Haske writers_* *_association_* 💡
Writing by Ayshat Dansabo lemu 🖊
*55*
******Around 4pm na yamma aka shigo da Amarya part din uwar gdnta , domin damka amananta da kuma yimusu nasiha akan su zauna lfy da juna
Lullube Aneesa take cikin bakin da silver color din lafaya wanda aka daurashi tamkar na bare-bari wato sari , tayi kyau matuka sai qamshi ketashi ajikinta tako ina
Yusrah da Aysha sai wasu daga cikin 'yan uwan momy dana dady ne cike afalon Ayshan, tana sanye cikin goduwar rigan shadda mai asalin kyau da tsada, dinkin kanshi kawai abn kallone wuyanta siriiyar sarkace data zauna tai mata kyau, tayi light make up afuskanta duk wanda yaganta hakimce alokacin zaiyi zaton itace ma Amaryan
Tacikin mayafin dukkaninsu suke karewa juna kallo , domin Aneesa taki bude rufan fuskanta , duk da cewa ana kallonta zahiri tacikin mayafin
Kirjin Aysha ne ta tsinta yana bugu da karfi tabbas Aneesa sahun farko ce itama cikin kyawawan mata , duk da tasan cewa itadin ma karshece tana da kyau mai daukar hnkl amma hakan bai hanata hango kyau da dirin Aneesa ba
Fada da nasiha sosai akaimusu kafin Ayshan taba da atamfar super da rafar dubu hamsin (50k)na Amaryan, guda aka saki alokacin da qanwar ummah ta amshi kudin ahannunta , sun yaba da yadda Ayshan ta karbesu cikin fara'a da mutuntawa
Haka suka koma part din Neesa wasu nayabon Ayshan , wasu kuma fadi suke duk munafurci ne na ciki na ciki ai
Karfe 6pm motoci suka iso domin maidasu kaduna aka bar Amarya Neesa ita kadai tana sharan kwallah ,
A round 10:30 na dare Dr. Sudais da shushu suka shigo gdn , wanda tunda yafita bai dawo ba sai ayanxu din, babu yadda basui dashi akan yadawo yasauya kaya zuwa manya ba , amma fir yaki da kyarma ayanxu ya amince suka tsaya akasai kaji da sauran tarkace domin kaiwa amarya