Chapter 6
Kalbim Part 2 complete Hausa Novel · about 10 min read
Babu wanda ya lura da halin dayake ciki sbd shi Kansa ya hana a gane din kokarin boye halinda yake cikin yakeyi sbd barin ciwonsa ya tashi a wannan halinda suke ciki na rashin mafita kamar qara jefasu cikin masifane yakeyi,
Sedai kuma a dayan bangaren tsoro da tashin hankali me tsanani ne ya shigesa na ganin Jannah na tareda abinda ya shafi LIMBA Wanda Kansa da tinaninsa sun kasa tinano masa me hakan ke nufi.
Maheer ne ya shigo Yana sake kallan Jannah da Ummah dake jikin Dad cikeda kulawa ya musu bayanin zasu sauya gurin zama ne sbd rayuwa na cikeda qalubale Yana son duk abinda zasu fuskanta suyi hkr komai zai wuce hakama kome rayuwa taxo musu dashi zasu taru su fuskanceta gabaki dayansu sbd sunada junansu kamar yanda asalinsu Allah ya halicce su da kaunar junansu fiyeda komai.
Jannah gyada masa kai tayi tana janyewa daga jikin Dad ta koma jikinsa tana sake jin kaunarsa kewan Saleem Zad na saka idanuwanta cikowa da hawaye masu tsananin ciwo da zafin da har abada bazata iya yafewa LIMBA ba idan har zuciyar Saleem bata kirjinsa tana bugawa.
Dad ma hakanan yaji kewan Saleem din ta rufesa yana fatan Allah yasa yana cikin rahama da hasken kabari.
Jannah ce ta wuce ciki lokacin tini Ammar ya rarrafa ya shige dakinsu shida Maheer yana kokarin dawo da kansa daidai.
Maheer ne ya shigo shima sedai lokacin Ammar din ya dawo daidai ya miqe yana sake hada sauran kayansu.
Jannah kuwa dukda taga kayansu a yamutse batai tinanin komaiba ta qarasa hada musu kayansu kafin ta fito ganin Ummah na gurin Dad har lokacin saita wuce can kuryar gidan gurin jamaar gidan dasuke shirinsu sosai su babu damuwar komai a tsakaninsu.
Acan cikin gida Jannah ta sanar dasu tafiya zasuyi amma bawai kwata kwata ba aiki ne suka samu dukkaninsu zasu tafi.
Damuwar sabo da sukai sosai da Jannah da Ummah da kuma yanda suke qaruwa sosai da Jannah akan abubuwa da yawa datake koya musu Musamman na tsaftace jiki dama tarbiya ya sake sakasu jin ciwon rabuwa da ita.
Fatma kuwa kusan tafi kowa shiga damuwa da tashin hankalin rabuwa da jannah sbd gabaki daya rayuwarta ta sauya sbd Jannah gashi tinda ta taso haka take ba qawaye ba sakewa harta auren qananun shekarun da akai mata ta fito ta dawo gida sai xuwan Jannah ne ya kawo walwala da sanin ciwon kai da zama mace a rayuwarta Wanda a yanzu ta zama macen da kusan yanda akeson Jannah hkaa ake sonta sbd daman itama tanada hasken asalin Fulani da jiki me kyau dan haryanxu data dade gida batai wani aurenba shekarunsu daidai da Jannah gashi duk da basu taba zaunawa sukai fira ko maganar aurensu da kowanne ya fito a cikinsa ba dukansu sun karanto boyayyan qunci da rufaffiyar damuwa a auren bayan.
Dan hakanne ma takejin shakuwa da nutsuwan datake samu da rayuwa a karkashin Jannah zata iya binta koina.
Se washe gari ne tafiyarsu sbd motocin fita daga kauyen tinda sassafe suke wucewa dan haka dole sai washe gari zasu wuce.
Dad bayason rabuwar damuwa dasu kawun dan haka da dare acan cikinsu yayi sallar magrib da ishai ya nutsu ya sake fahimtar dasu komai gameda rayuwarsa da iyalinsa da yanda rayuwarsu ta sauya ya dora da godiya sosai tareda basu hakuri tin daga cikin ransa ya kuma samu sun fahimcesa sun kuma sauko sbd kusan suma haka suke tsananin kaunar junansu su ukun duk da su dukan sunada tsananin son kudi amma kuma sam basa barin kudin na hadasu sbd basa iya barin komai ya shiga kaunar da sukewa junansu dan haka sun fahimcesa yanda ya kamata tinda kusan kaunar juna duk tsanani duk wuya basa taba iya so
n wani fiyeda nasu Kenan abin a zuriarsu yake.
Godia Dad ya sake musu sosai akan halacci da kaunar da sukai musu Musamman akan Jannah da suka riqe cikeda Amana da kauna da kulawa tsawon shekara Guda da basa nan da gurin zaman da suka basu.
Ammar da Maheer ya kira ya saka suma suka basu hakuri tareda godia
Su kawun suka yafe musu harma Garba da Ammar yaji ya tsana take sbd ya furta Yana son Jannah saida ya danne zuciyarsa yai masa godia sbd shine ya zama wanda ya tsaya masa ya basa kariya da kulawa harya iya rayuwa me tsayi a kauyen sbd badan Garba din ba da tini ya mutu da tsoro da tashin hankalin abubuwa da dama na kauyen.
Jannah ma taxo tayi godia cikeda girmamawa da kaunar datakewa su kawun sbd ita a gurinta sune bangon daya bata majingina a lokacinda batada sauran hope
So su modibbo sune mutanen da har abada bazata ciresu a wainda suka sake kafa sunan Zaadens dasuba.
Su kansu su modibbo Jannah itace sukafi kauna fiyeda shi Kansa Dad a cikin Zaadens sbd tafi kowannensu shiga rai da sanyin hali dan haka su kawu kudi suka ciro tareda galan biyu na madarar shanu me kyau suka bata kyauta tareda saka mata albarka suna cewa har abada ita din tasu ce ko basu taho ziyara sbd kowaba zasu ringa zuwa sbd ita Musamman idan ta samu mijin aure.
Murmushi tayi zuciyarta na cika da kewansu da jin kaunar da suke mata har cikin ranta.
Dad tareda su modibbo yaci abincin Daren ranar shima Ammar fita yayi da Garba zuwa ganin sauran abokan garban da sukaita dawainiya dashi yai musu godia yanajin sabon da sukai Yana taba zuciyarsa sbd sun kula dashi da zuciya daya batareda sun damu da basu taba saninsaba sunyi hidima dashi dan har wani kauye suke zuwa dashi me nisa akan jaki ko Keke sbd yasha ruwan famfo me kyau da sukaga baya wani iya shan ruwansu sosai.
Ayau ya sake jin ciwo da radadin mummunan talaucin dayake ciki sbd yaso yayi musu kyautar da zata sauya rayuwarsu gabaki daya,
Da a baya ne agogonsa daya kadai idan ya basu suka siyar sungama tsiya da xaman kyau bare idan ya dora hannunsa akan cheque ko Dollars idan zai basu baisan iya adadin dama zai iya basu ba sbd rama alkhairinsu gareshi amma duk da hakan ya musu alkawarin duk yanda rayuwa tayi dashi bazai manta dasu ba zasu sake dawowa garesu.
A cikin Daren su modibbo basu rabu da Dad ba sai dare sosai bayan sun yanke shawarar da Garba da Fatma zaa tafi aikin sbd duk aikin wahala ko karfin da basu saba dashi ba su garban suyi Wanda Jannah yafi karfinta kuma Fatma tayi.
Girgiza kai Dad yayi yace
"Indai zaa tafi dasu to zasuyi nasu aikin ne duka mu karbi halak din mu
Muma zamuyi namu aikin da karfin da muke dashi muci halak dinmu"
Da wannan shawarar aka kwana idan Allah yasa an dauki su Fatman a cikinsu Zaadens din shikenan suma sun samu Tara dukiyar da iyayensu zasu dangwali arziki.
A cikin Daren garba ya sake komawa yayi sabon bankwana da abokansa hakama shi da Fatma suka hau shiri.
Washe gari asubar fari dukkanin jamaar gidan suka tashi bayan sallar asuba babu Wanda ya sake komawa bacci.
Sabuwar madara aka dumama musu dukansu suka sha kafin suka fito ana jimamin rabuwa da juna suka hau mashin mashin aka wuce hadda su kawu da suka rakasu har kauyen da ake shiga mota suka wuce.
Hadda modibbo aka tafi sbd shine zai rakasu yaga har inda suke kuma ya kaisu gurin Alh Siddeq da Zai gabatar dasu ga kamfanin.
Shiru kowa yayi a tafiyar sbd kowa a yanzu jikinsa yayi sanyi sbd basusan rayuwar da zasu tararba kuma Wadda basusan wace iri bace datake saka zuciyoyinsu wani irin rashin sukuni da tsoro harma da fargaba.
Wuni Guda suna tafiya kafin suka iso a gajiye.
Kai tsaye gidan da dakinsu yake inda suke sauka suka nufa.
Kayansu suka ajiye suka fice sallah aka bar su Jannah a daki suma sukai sallolin dake kansu suka zauna suna kallan dakin shiru babu me magana.
Bread da kosai da shinkafa da wake Maheer yazo ya basu da ruwan pure water tareda maganin mosquito da ashana yace su rufe dakin dakyau idan zasu kwanta sukace to.
Abincin sukaci suka koshi Jannah tasha madaran shanu suka kwanta tareda rufe dakin dakyau.
Su Dad kuwa a masallaci suka kwana su dukansu saida sassafe suka dawo dakin suka karya gabaki dayansu a tare kafin kowa ya shirya suka fice zuwa office din Alh Siddeq din Wanda tin jiya suka sanar dashi zuwansu.
Koda suka isa shima kai tsaye su yake jira dan haka a bus din office aka daukesu zuwa wani lafiyayyan kamfanin da ya saka hankalin modibbo da Garba tashi harma da Fatma,
Su kuwa su Dad ganin tsarin kamfanin tin anan sukasan duk Wanda zaa kaisu gidansa da gasken tsayayyen Kansa ne tinda a gidansa baa wani jin hausa ace masu aiki ma sai masu degree da Masters akeso.
Gurin jira aka kaisu suka zauna Alh Siddeq kawai ya wuce ciki.
Bai wani jima ba dayake ya riga ya shigar da sunayensu d matakin karatunsu ya fito aka fara shiga dasu daya bayan daya dan interview.
Dad aka fara yiwa Wanda iliminsa kadai ya kashe baqon da aka dauko daga Lagos da tantance maaikatan kamfanin na daukan masu aiki ga manyan qasa kawai da Wanda kudinsa yakai.
Baa qasar yake ba tsawon 2years shiyasa bai wani San labarin Zaadens ba da abinda yafaru dasu dan haka take Yana yiwa Dad da Maheer da Ammar da Jannah ya saka hannu ya daukesu duka familyn batareda ma yayiwa garba da Fatma da Alh Siddeq ya tayasu rufa rufa aka shigar da sunayensu tareda approving na daukansu aka ce gobe zasu tattaro su dawo inda aka tanadar musu na zaa koya musu aiki na sati biyu kafin a miqa su 4&4 MANSION.
suna dawowa gida shiri sukai washe gari tinda safe suka isa kamfani aka daukesu da mota aka kaisu wani lafiyayyan gida me tsari da jin dadi daidai gwargwado kowa aka basa dakinsa Banda Ummah da aka baro gida tareda modibbo da wata da zasu barwa dakin idan sun tashi ta ringa kulawa da Ummah kafin su fito.
Da farko tsoro fatma ta ringa ji Jannah na taimaka mata hakama Garba dole Ammar ne ya ringa wayar masa da kai.
A cikin sati biyu an sauya musu suturar sakawa sbd bazasu da tsumma ba mansion din kamar yanda akace,
An koyar dasu ayyuka da dama hakama su Dad an koyar dasu nasu suna cika sati biyu cif harsun fara canjawa sbd sauyin guri me kyau aka daukoso zuwa mansion sedai saida aka biya dasu aka dauko Ummah Wadda Dad ya riga ya shigar da sunan matarsa ankuma bSa damar shiga da ita sbd idan aka rasasu bazaa taba samun candidates kamarsuba da iliminsu yakai.
4&4 MANSION shine sunan da suka gani baro baro a rubuce jikin qaton mansion dinda yaci uban nasu a lokacinda suna Zaadens dinsu.
Wani irin tsoro ne ya rufe Garba da Fatma Musamman ganin wasu irin samudawan securities na jamian tsoro zagaye da gate din.
Jannah kuwa 4&4 din ta zubawa ido ranar daurin aurenta n dawo mata sbd 4th April wato 4 ga watan 4 shine date da bazata taba mantawa ba rayuwarta.
Dauke idanuwanta tayi daga kan sunan tana lumshe idanuwanta tareda hadiye radadin daya tasowa zuciyarta sbd radadine datai alkawarin hadiyewa tabinne abinda yake kawosa har abada.
Ammar ma kalmomin ne suka tsaya suka soki zuciyarsa sbd sune numbers da bazai taba mantawaba.
Bude musu mahaukacin gate din akwai bayan angama duba takardun da aka kawusu dasu daga kamfanin.
Gate na biyu aka isa dasu Wanda daga shi suna shiga to shikenan sun shiga ba fita saida izini ko babban dalili.
Suna gani aka rufe gate na biyu rufe sunajin jikinsu na mutuwa sbd ta tabbata daga yanzu su Yan aiki ne dake karkashin me gidan nan da iyalansa.
#MAMUH
#BEST LOVE
#HOT LOVE
#HOT ROMANCE
#AY LIMBA
#ZAADENS
#CRAXYLOVE
ZAFAFA BIYAR
KALBIM 500
Mamuhgee
KIRJIN ME HANKALI 500
Miss Xoxo
ADUNIYATA 500
Huguma
AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul
09033181070
09032345899
v x
!p"r"t"
!r"t"
Calibri
Calibri
SimSun
Times New Roman
Times New Roman
Light
Light
DengXian
Cambria Ma
Cambria Math
!%),.:;>?]}
$([{
_GoBack
SummaryInformation
DocumentSummaryInformation
WpsCustomData
Infinix X6819
TECNO LD7
WPS Office
64a879fd015f49cfa3135954d9e5a0ee
Sedai kuma a dayan bangaren tsoro da tashin hankali me tsanani ne ya shigesa na ganin Jannah na tareda abinda ya shafi LIMBA Wanda Kansa da tinaninsa sun kasa tinano masa me hakan ke nufi.
Maheer ne ya shigo Yana sake kallan Jannah da Ummah dake jikin Dad cikeda kulawa ya musu bayanin zasu sauya gurin zama ne sbd rayuwa na cikeda qalubale Yana son duk abinda zasu fuskanta suyi hkr komai zai wuce hakama kome rayuwa taxo musu dashi zasu taru su fuskanceta gabaki dayansu sbd sunada junansu kamar yanda asalinsu Allah ya halicce su da kaunar junansu fiyeda komai.
Jannah gyada masa kai tayi tana janyewa daga jikin Dad ta koma jikinsa tana sake jin kaunarsa kewan Saleem Zad na saka idanuwanta cikowa da hawaye masu tsananin ciwo da zafin da har abada bazata iya yafewa LIMBA ba idan har zuciyar Saleem bata kirjinsa tana bugawa.
Dad ma hakanan yaji kewan Saleem din ta rufesa yana fatan Allah yasa yana cikin rahama da hasken kabari.
Jannah ce ta wuce ciki lokacin tini Ammar ya rarrafa ya shige dakinsu shida Maheer yana kokarin dawo da kansa daidai.
Maheer ne ya shigo shima sedai lokacin Ammar din ya dawo daidai ya miqe yana sake hada sauran kayansu.
Jannah kuwa dukda taga kayansu a yamutse batai tinanin komaiba ta qarasa hada musu kayansu kafin ta fito ganin Ummah na gurin Dad har lokacin saita wuce can kuryar gidan gurin jamaar gidan dasuke shirinsu sosai su babu damuwar komai a tsakaninsu.
Acan cikin gida Jannah ta sanar dasu tafiya zasuyi amma bawai kwata kwata ba aiki ne suka samu dukkaninsu zasu tafi.
Damuwar sabo da sukai sosai da Jannah da Ummah da kuma yanda suke qaruwa sosai da Jannah akan abubuwa da yawa datake koya musu Musamman na tsaftace jiki dama tarbiya ya sake sakasu jin ciwon rabuwa da ita.
Fatma kuwa kusan tafi kowa shiga damuwa da tashin hankalin rabuwa da jannah sbd gabaki daya rayuwarta ta sauya sbd Jannah gashi tinda ta taso haka take ba qawaye ba sakewa harta auren qananun shekarun da akai mata ta fito ta dawo gida sai xuwan Jannah ne ya kawo walwala da sanin ciwon kai da zama mace a rayuwarta Wanda a yanzu ta zama macen da kusan yanda akeson Jannah hkaa ake sonta sbd daman itama tanada hasken asalin Fulani da jiki me kyau dan haryanxu data dade gida batai wani aurenba shekarunsu daidai da Jannah gashi duk da basu taba zaunawa sukai fira ko maganar aurensu da kowanne ya fito a cikinsa ba dukansu sun karanto boyayyan qunci da rufaffiyar damuwa a auren bayan.
Dan hakanne ma takejin shakuwa da nutsuwan datake samu da rayuwa a karkashin Jannah zata iya binta koina.
Se washe gari ne tafiyarsu sbd motocin fita daga kauyen tinda sassafe suke wucewa dan haka dole sai washe gari zasu wuce.
Dad bayason rabuwar damuwa dasu kawun dan haka da dare acan cikinsu yayi sallar magrib da ishai ya nutsu ya sake fahimtar dasu komai gameda rayuwarsa da iyalinsa da yanda rayuwarsu ta sauya ya dora da godiya sosai tareda basu hakuri tin daga cikin ransa ya kuma samu sun fahimcesa sun kuma sauko sbd kusan suma haka suke tsananin kaunar junansu su ukun duk da su dukan sunada tsananin son kudi amma kuma sam basa barin kudin na hadasu sbd basa iya barin komai ya shiga kaunar da sukewa junansu dan haka sun fahimcesa yanda ya kamata tinda kusan kaunar juna duk tsanani duk wuya basa taba iya so
n wani fiyeda nasu Kenan abin a zuriarsu yake.
Godia Dad ya sake musu sosai akan halacci da kaunar da sukai musu Musamman akan Jannah da suka riqe cikeda Amana da kauna da kulawa tsawon shekara Guda da basa nan da gurin zaman da suka basu.
Ammar da Maheer ya kira ya saka suma suka basu hakuri tareda godia
Su kawun suka yafe musu harma Garba da Ammar yaji ya tsana take sbd ya furta Yana son Jannah saida ya danne zuciyarsa yai masa godia sbd shine ya zama wanda ya tsaya masa ya basa kariya da kulawa harya iya rayuwa me tsayi a kauyen sbd badan Garba din ba da tini ya mutu da tsoro da tashin hankalin abubuwa da dama na kauyen.
Jannah ma taxo tayi godia cikeda girmamawa da kaunar datakewa su kawun sbd ita a gurinta sune bangon daya bata majingina a lokacinda batada sauran hope
So su modibbo sune mutanen da har abada bazata ciresu a wainda suka sake kafa sunan Zaadens dasuba.
Su kansu su modibbo Jannah itace sukafi kauna fiyeda shi Kansa Dad a cikin Zaadens sbd tafi kowannensu shiga rai da sanyin hali dan haka su kawu kudi suka ciro tareda galan biyu na madarar shanu me kyau suka bata kyauta tareda saka mata albarka suna cewa har abada ita din tasu ce ko basu taho ziyara sbd kowaba zasu ringa zuwa sbd ita Musamman idan ta samu mijin aure.
Murmushi tayi zuciyarta na cika da kewansu da jin kaunar da suke mata har cikin ranta.
Dad tareda su modibbo yaci abincin Daren ranar shima Ammar fita yayi da Garba zuwa ganin sauran abokan garban da sukaita dawainiya dashi yai musu godia yanajin sabon da sukai Yana taba zuciyarsa sbd sun kula dashi da zuciya daya batareda sun damu da basu taba saninsaba sunyi hidima dashi dan har wani kauye suke zuwa dashi me nisa akan jaki ko Keke sbd yasha ruwan famfo me kyau da sukaga baya wani iya shan ruwansu sosai.
Ayau ya sake jin ciwo da radadin mummunan talaucin dayake ciki sbd yaso yayi musu kyautar da zata sauya rayuwarsu gabaki daya,
Da a baya ne agogonsa daya kadai idan ya basu suka siyar sungama tsiya da xaman kyau bare idan ya dora hannunsa akan cheque ko Dollars idan zai basu baisan iya adadin dama zai iya basu ba sbd rama alkhairinsu gareshi amma duk da hakan ya musu alkawarin duk yanda rayuwa tayi dashi bazai manta dasu ba zasu sake dawowa garesu.
A cikin Daren su modibbo basu rabu da Dad ba sai dare sosai bayan sun yanke shawarar da Garba da Fatma zaa tafi aikin sbd duk aikin wahala ko karfin da basu saba dashi ba su garban suyi Wanda Jannah yafi karfinta kuma Fatma tayi.
Girgiza kai Dad yayi yace
"Indai zaa tafi dasu to zasuyi nasu aikin ne duka mu karbi halak din mu
Muma zamuyi namu aikin da karfin da muke dashi muci halak dinmu"
Da wannan shawarar aka kwana idan Allah yasa an dauki su Fatman a cikinsu Zaadens din shikenan suma sun samu Tara dukiyar da iyayensu zasu dangwali arziki.
A cikin Daren garba ya sake komawa yayi sabon bankwana da abokansa hakama shi da Fatma suka hau shiri.
Washe gari asubar fari dukkanin jamaar gidan suka tashi bayan sallar asuba babu Wanda ya sake komawa bacci.
Sabuwar madara aka dumama musu dukansu suka sha kafin suka fito ana jimamin rabuwa da juna suka hau mashin mashin aka wuce hadda su kawu da suka rakasu har kauyen da ake shiga mota suka wuce.
Hadda modibbo aka tafi sbd shine zai rakasu yaga har inda suke kuma ya kaisu gurin Alh Siddeq da Zai gabatar dasu ga kamfanin.
Shiru kowa yayi a tafiyar sbd kowa a yanzu jikinsa yayi sanyi sbd basusan rayuwar da zasu tararba kuma Wadda basusan wace iri bace datake saka zuciyoyinsu wani irin rashin sukuni da tsoro harma da fargaba.
Wuni Guda suna tafiya kafin suka iso a gajiye.
Kai tsaye gidan da dakinsu yake inda suke sauka suka nufa.
Kayansu suka ajiye suka fice sallah aka bar su Jannah a daki suma sukai sallolin dake kansu suka zauna suna kallan dakin shiru babu me magana.
Bread da kosai da shinkafa da wake Maheer yazo ya basu da ruwan pure water tareda maganin mosquito da ashana yace su rufe dakin dakyau idan zasu kwanta sukace to.
Abincin sukaci suka koshi Jannah tasha madaran shanu suka kwanta tareda rufe dakin dakyau.
Su Dad kuwa a masallaci suka kwana su dukansu saida sassafe suka dawo dakin suka karya gabaki dayansu a tare kafin kowa ya shirya suka fice zuwa office din Alh Siddeq din Wanda tin jiya suka sanar dashi zuwansu.
Koda suka isa shima kai tsaye su yake jira dan haka a bus din office aka daukesu zuwa wani lafiyayyan kamfanin da ya saka hankalin modibbo da Garba tashi harma da Fatma,
Su kuwa su Dad ganin tsarin kamfanin tin anan sukasan duk Wanda zaa kaisu gidansa da gasken tsayayyen Kansa ne tinda a gidansa baa wani jin hausa ace masu aiki ma sai masu degree da Masters akeso.
Gurin jira aka kaisu suka zauna Alh Siddeq kawai ya wuce ciki.
Bai wani jima ba dayake ya riga ya shigar da sunayensu d matakin karatunsu ya fito aka fara shiga dasu daya bayan daya dan interview.
Dad aka fara yiwa Wanda iliminsa kadai ya kashe baqon da aka dauko daga Lagos da tantance maaikatan kamfanin na daukan masu aiki ga manyan qasa kawai da Wanda kudinsa yakai.
Baa qasar yake ba tsawon 2years shiyasa bai wani San labarin Zaadens ba da abinda yafaru dasu dan haka take Yana yiwa Dad da Maheer da Ammar da Jannah ya saka hannu ya daukesu duka familyn batareda ma yayiwa garba da Fatma da Alh Siddeq ya tayasu rufa rufa aka shigar da sunayensu tareda approving na daukansu aka ce gobe zasu tattaro su dawo inda aka tanadar musu na zaa koya musu aiki na sati biyu kafin a miqa su 4&4 MANSION.
suna dawowa gida shiri sukai washe gari tinda safe suka isa kamfani aka daukesu da mota aka kaisu wani lafiyayyan gida me tsari da jin dadi daidai gwargwado kowa aka basa dakinsa Banda Ummah da aka baro gida tareda modibbo da wata da zasu barwa dakin idan sun tashi ta ringa kulawa da Ummah kafin su fito.
Da farko tsoro fatma ta ringa ji Jannah na taimaka mata hakama Garba dole Ammar ne ya ringa wayar masa da kai.
A cikin sati biyu an sauya musu suturar sakawa sbd bazasu da tsumma ba mansion din kamar yanda akace,
An koyar dasu ayyuka da dama hakama su Dad an koyar dasu nasu suna cika sati biyu cif harsun fara canjawa sbd sauyin guri me kyau aka daukoso zuwa mansion sedai saida aka biya dasu aka dauko Ummah Wadda Dad ya riga ya shigar da sunan matarsa ankuma bSa damar shiga da ita sbd idan aka rasasu bazaa taba samun candidates kamarsuba da iliminsu yakai.
4&4 MANSION shine sunan da suka gani baro baro a rubuce jikin qaton mansion dinda yaci uban nasu a lokacinda suna Zaadens dinsu.
Wani irin tsoro ne ya rufe Garba da Fatma Musamman ganin wasu irin samudawan securities na jamian tsoro zagaye da gate din.
Jannah kuwa 4&4 din ta zubawa ido ranar daurin aurenta n dawo mata sbd 4th April wato 4 ga watan 4 shine date da bazata taba mantawa ba rayuwarta.
Dauke idanuwanta tayi daga kan sunan tana lumshe idanuwanta tareda hadiye radadin daya tasowa zuciyarta sbd radadine datai alkawarin hadiyewa tabinne abinda yake kawosa har abada.
Ammar ma kalmomin ne suka tsaya suka soki zuciyarsa sbd sune numbers da bazai taba mantawaba.
Bude musu mahaukacin gate din akwai bayan angama duba takardun da aka kawusu dasu daga kamfanin.
Gate na biyu aka isa dasu Wanda daga shi suna shiga to shikenan sun shiga ba fita saida izini ko babban dalili.
Suna gani aka rufe gate na biyu rufe sunajin jikinsu na mutuwa sbd ta tabbata daga yanzu su Yan aiki ne dake karkashin me gidan nan da iyalansa.
#MAMUH
#BEST LOVE
#HOT LOVE
#HOT ROMANCE
#AY LIMBA
#ZAADENS
#CRAXYLOVE
ZAFAFA BIYAR
KALBIM 500
Mamuhgee
KIRJIN ME HANKALI 500
Miss Xoxo
ADUNIYATA 500
Huguma
AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul
09033181070
09032345899
v x
!p"r"t"
!r"t"
Calibri
Calibri
SimSun
Times New Roman
Times New Roman
Light
Light
DengXian
Cambria Ma
Cambria Math
!%),.:;>?]}
$([{
_GoBack
SummaryInformation
DocumentSummaryInformation
WpsCustomData
Infinix X6819
TECNO LD7
WPS Office
64a879fd015f49cfa3135954d9e5a0ee