← Book details Halak Dina Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 7 OF 12

Sashe 7

Halak Dina Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Aliyu dane ga Alh Abdullahi gana, da kuma sunanahaifiyarsa hajiya Fatima wanda yake kira da Mommy , daga jin sunan zaa gane su bare barine kanuri, Mahaifinsa ya tashi cikin naira da dukiya kasancewar sa babban dan kasuwa wanda ke safaran gold a fadon duniya, Hajiya fatima ta aifi yaronta babba mai suna Aliyu abdullahi gana daganan bata sake haihuwa ba sai bayan Aliyu ya gama primary six sannan ta samu ciki ta haifo yarta kyakyawa wanda uta Fatima aka samata mai sunan mahaifiyar Alh abdullahi, an haideta inda Aliyu ya dinga murna ya samu kanwa Mahaifinsa ya bashi kudi ya gayyaci yan makarantarsu aka mishi kayatacciyar walima, bayan Fatima tana da shekara 8 yara sun tashi cikin gata da soyayyar juna data iyaye wata rana mahaifinsu ya tashi ya nufi company saboda ance masa yazo company yana gobara ya fito daga gida kenan motarsa tayi bomya mutu a ciki, mutuwaraa ta jijjiga falimy nasu inda baffanunsa suka rikeshi lokacin ya shiga aji uku a makaramtar jamia, Kanin mahaifinsa Alh ibrahim rawa yaso ya auri Mommy amma ta nuna bata da interes akan aure bai mata dole ba aka barta a gidan da suke ta cigaba da zama tana kula da karatun yaranta, a bangaren karatun addini kuma malamine yake zuwa har gida yake koya musu kurani bayan kurani sai kawa idi da sujayi babu wasu littafafai sosai, inda Ibrahim rawa ya matsawa mommy akan ta kaisu makaranta su san addinin su taki tace babu inda zaakai yayanta hkanma suna fahimta, bata san cewa hadisi da littafafai su suka fassara quran ba haka suka tashi basu da ilimin addini sosai a kansu, yana gama jamia kanin mahaifinsa ya dauki komai nasu ya danka masa ganin ba yarone mai wasa da dukiya ba, aikuwa ya dauki ragamar aikin mahaifinsa inda yqsa aka bunkasa company yasa aka mishi order na kayan hako inda suke hako gold har kwangilam gomnati suna karba.

Tun Aliyu yana jss 3 yake fama dasu irin sanji a jikinsa, kuma tun a lokacin sai yana mafarki shida mace tun baya fahimtan mafarkin har aka musu wani topic wanda yake magana akan balaga harda ta maza da yake a islamic ne ammusu bayani har akan. Mafarkin da maza sukeyi, ya jima idan. Ya tashi daga bacci sai yaga. Wandonsa da farin abu amma sabida rashin sani da kuma rashin ilimin fiqihu haka zai wanka ya fita, tunda aka musu wannan topic din malamin yana futa yabi bayansa ya ce

"Malam dan Allah inasan magana dakai "

Juyowa yayi yaga zakwakurin dalibinsa mai. Kokari yayi murmushi ya ce

"Aliyu gana lafiya kam "

"Eh malam inasone muyi magana akan topic din da kamana ne malam. Nakeso muyi magana "

"Ok to yanzu kaga malami zai shiga ajinku kaje idan kuka fito break ka samen a office dina"

Hakan kuwa akayi da aka fitosu da break yataho office dinsa cikin saa kuma ya sameshi shikadai, guri ya nuna masa ya zauna sannan yake tambayarsa lafiya

"Lafiya kalau malam dama akan topic din da kamane, gaskiya malam bazan boye maka ba najima ina cikin wannan halin da kake fada "

"Wani hali kenan ?"

"Kace mutum zaina mafarki, sannan zaina fidda gashi kuma zainajin shaawa to da inajin amma bansan me nakejiba saida ka fada sannan na gane shaawace kuma abun fitsarina yana tashi da daddare haka nake kwana "

Shiru yayi yana nazarin yaron tabbas dagajin muryar zaa gane balaga ta fara riskarshi amma bazaa kawo masa harda mafarki ba dafa sa yayi ya ce

"To nidai nan shawara zan baka Aliyu na sanka kanason addininka, sannan ka kasance mai taafta duk da alhamdulillah kana kula da jikinka sai kuma maganar mafarkin da kakeyi shine alama ta balagar da namiji, zakana mafarkin kana kwanciya da wata kuma ka tashi kaga ka fidda farin abi wanda muke kira da maniyyin to a wannan gabar zakayi wankan janaba inace na muku wankan gawa dasu wankan shiga musulunci to duka dayane niyyacr kawai ta banbanta, sannan maganar gabanka yana tashi yana haka bacci kuma ka daina cin abinci ka koshi lokacin da zaka kwanta, kuma ka daina shan madara domin madara yana karawa namiji maniyyi, sai kuma kanashan tea din dake dauke da lemon tsami in sha Allah zaka samu sauki "

Godiya yayiwa malam yana bitar abunda ya fada masa yana sawa malam albarka ya mufi ajinsu ya samu teemah tazo tana jiranshi kusa da uta ya matsa yana taokanarta wai bataci abinciba gashi zata koma aji a haka yau wata zatayi kukan yunwa haka ya dinga tsikanarta kafun ya dawo da ita desk dinsa ya fara bata abinci shima yanaci yana nazarin abunda malam ya fada masa, bayan sun koma gida suka zauna suna cin abinci Mommy ta lura da sanjin da aka samu daga gareshi amma bata tambayesa ba da abun yakai abu zai sameta don tanajan yayanta a jiki sosai.
Da dare ammi taga Aliyu a kitchen yanata famam kokawa da teapot tambayarsa tayi mai zaiyi yace shayi zai hada, kallon kayan shayin tayi taga harda lemon tsami kaman zatayi magana kuma ta ce

"Ok bani in dafa maka kaji "

No Mommy ki barni in safa abuna haba mai amfanin in baki wahala

Dariya tayi tana shafa kansa ta koma dakinta ta kwanta, duk da tanajin feeling amma bazata iya auren wani namiji da marayun nan ba.

Washe da gari da safe ma haka yace kar a hada masa tea da madara ammi ta dauka raayi ce kawai

To fa akwai tarin tambayiyin da sai alkalamin sirrin ne yasansu don haka hanzarta ku biya naku saina juku

₦300 kacal

Your comment masoyana
💍💍💍💍💍
*HALAK DINA*
💍💍💍💍💍

*STORY & WRITEN*

*BY*

*ADAMA UMAR*

```SECRET PEN````

*THE LOVE,ROMANTIC,PITTY,EROTIC STORY🔞*

*KU HANZARTA KU BIYA NAKU NASAN ZAKUYI MAMAKIN GANIN NA KARA FREE PAGE ,NASAMU NEMAN ALFARMA DAGA WAJEN FANS DINA AKAN IN KARA MUSU FREE PAGE KODA 5 NE ,NI KUMA INA GANIN GIRMAN MASOYANS SHIYASA NAI MUSU ALKAWARIN KARAWA SAKAYYAR DA ZAKUMUN SHINE KU SAYI LITTAFIN DOMIN KARANTA NAKU ₦300*

*2166579242*

*AISHATU ALHASSAN*

*U B A BANK*

*AYI SCREENSHOOT A TURAMUN TA* *WANNAN NUMBERN*
*+234 708 194 0768*

KO KATIN

MTN

https://chat.whatsapp.com/BpFvJCcAsWc3Li48XxrDFF

1️⃣1️⃣➰1️⃣2️⃣

Shiyasa bata kulasaba don wani lokacin yana da zabe, aikuwa yaji dadin shawarwarin da malaminsu ya bashi haka ya dinga bi yaja wani dan Lokaci saidai ina yana zuwa ss 2 duk Wannan Abubuwa suka daina masa aiki komawa wajen malaminsu yayi ya sake masa bayani ya ce dashi ya farayin azumin litinin da alhamis in sha Allah zaiga sanji, aikuwa haka akayi dama sunyi magana ramar laraba Ce kawai ya tashi da azumi mommy ke tambayarsa yace na ladane ganin ya dage da azumin ne yasa ta titsiyeshi akan saidai ya fada mata abubuwan dake faruwa, ganin ranta ya baci yasa ya fada mata dukkan wani abunda ke faruwa toshe baki tayi tana salati don jin abunda dan nata yake fada, tambayoyi ta masa ya bata amsa kawai ta dauko gyalenta suka nufi asibitin da family doctor nasu yake, suna zuwa ta mishi bayani ya je ya dubashi ya mishi scan duka suka dawo yace da Haidar yaje waje zasuyi magana da Mommyn sa, ya fita waje nan likita ya kalli Mommy ya ce

"Kinsan wani abu hajiya fatima, haidar xan iya cemiki saiya ninka babansa feeling sau goma, "

"da aauri ta dafe kirji"

ta ce

"Innalillahi wa inna illaihirrajiun, doctor me kakeson fadamun yanzu ko alh Allah ya hada mace aure da shi ai abun a tausaya natane. Bari kuma sau goma, yanzu ya zaayi doctor "

"Eh abunyi dayane zamu daurasa akan magunguna zuwa yakai 20 years muga idan abun yana girma gaskiya saidai ki masa aure don yan zuma akwai sparm a mararsa kaman ba yaro mai 16yars ba"

Magunguna ya basu sukai godiya suka dawo tana kallon dan nata tausayi Ya bata saidai tafi tausayin matar da zata zauna dashi, don ita tsabar jaraban Mahifimsa shiyasa ma taki wani auren Don ba lallai ta samu kamarshi ba, haka ta dinga zancen zuci har suka isa.

Ai kuwa yana gama karatunsa matakin maganinsa ya kare likuta yace mata saidai ta mishi aure ko kuma ya fada harkar neman mata, domin tanzu abun yakai idan ahaawarsa ta tashi ko itace a kusa dashi. Zaibi, tk daakai ga haka gwanda a mishi aure , tana hanya tana tunanin maganganu dr yanzu wa zata tinkara da maganar wai ayiwa Aliyu haidar Aure toma da wani ido zasu kalleta gidan Alh ibrahim tawa ta nufa aikuwa tayi nasara ta sameshi tunda ta shigo. Matarsa ke hara rarta don tasan Alh rawa yaso ya aureta taki, iso aka Mata ta sameshi bata boye masa komaiba ta bashi bayani duk abunda ta sani ya jinjina lamarin wai Haidar zasu tara mutane ayiwa aure, kallon Mommy yayi ya ce

"Idan babu damuwa zan aurawa Haidar yata Hafsat don shine kawai mafita"

Shiru tayi tana nazarin abun ai hafsat yarinyace sosai don bata wuce shekara 13 ba don baiwuce tana jss2 ba, kallonsa tayi ta ce

"Anya zaiyiwu kuwa naga Hafsat yarinyace taya zaa hadata aure da da Aliyu yanzufa shekararsa 22 "

Eh nidai a ganina haka abun yake don shima idan kin duba kawai sauri girmane da kuma saurin karatu amma shima ai yarone kuma zancewa mutane zan mishi aurene don inaso na bashi ragamar gidanku da komai na gadonku kinga mun biye wannan sirrin na abunda ke damunsa babu wanda ya sani

Shiru tayi ta ce

"Shikenan Allah yasa hakan shine alkahiri"
Chapter 7 · 0% Book details