Sashe 18
Allah Gatan Bawa Complete Hausa Novel · about 8 min read
zuwa yanzu anje antambayarwa anwar auran nafeesat kuma antsaida ranar daya datasu ihsan
danhaka nafeesat tamatsamaa akan suje suyi free wedding pictures
ayko haka akayi sunyisu Kala Kala sewanda yagani tuni harsun bazasu a social media kowa se fatan alkhairi akemusu bama kamar nafeesa daake ganin tagama saa
ilham baiwar Allah batasan wainar daake toyawaba
Tana zaune adakinta da daddare anwar yayi sallama yashigo dakin
mamakine sosai akan fuskar ilham naganinsa inda daga karshe farinciki yakamata naganin Allah yaamshi adduarta anwar yazo gareta
tsugunawa tayi tagaisheshi kallonta yayi yaga tarame gawani baki datayi kamar ba ilham ba tausayintane yakamashi dakamar yafasa aywatar da abin da yakawoshi dakin wata zuciyarce tacedama kayi abinda yakawoka kafita Dan ilham bakanwar lasabace in tatashi yimaka Nata kalar iskancin rami take kokarin turaka
ya gamsu da shawarar zuciyartashi danhaka Kai tsaye
yamikawa ilham invitations card din auransa Wanda yake acikin wata envelop
amsa tayi Tana jujjuyawa dago ido tayi Tana kallonsa danyayimata Karin bayani
cewa yayi bawani abubane aciki Illa katin bikina zan Kara aure Nanda wata guda mezuwa
jiri ilham tafara gani yayinda takwalla wata Kara tazube kasa sumammiya
hankalin anwar ne yatashi agigice yadagota yana kiran sunanta shuru bata amsaba firish yanufa yadauko ruwa ya yayyafamata
ajiyar zuciya tayi daga karshe tarushe da matsanancin kuka har yanzu Tana rungume ajikin anwar din dagowa tayi Tana kallonshi ido cikin ido yayinda nata idon ke zubar da hawaye
[3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨
Zahra Muhammad mahmud
*DEDICATED TO ALLAH GATAN BAWA FANS, MORE ESPECIALLY, RUMAYSA, TA YAKASAI, MRS SHAMSUR, MMN ILLOUA,MAMAN BATULA,HASSANA AHMAD,UMMU TWINS,HAFSAT IDRIS,DASAURAN WAINDA BANKIRA SUNANSUBA THANKS YOU ALL*
*page 73-74*
Kallonshi ilham takeyi idonta nazubar dahawaye bakinta na rawa tace abban twins Allah yasanya alkhairi yasa abokiyar zamanka ce yabaku zuria dayyiba. Tana gama fadin haka tasake rushewa da kuka
Jikin anwarne yayi sanyi dajin adduar ilham tabbas yasan abinda yayimata da ciwo to amma yana ganin shine mafita
Cigaba tayi da kukanta Wanda anwar har zuciyarsa yakejinsa dasauri yatashi yafice daga dakin
Kifewa ilham tayi agurin Tana cigaba da kukanta
Biki se matsowa yakeyi dan yau saura sati guda kuma yaune ilham tatare asabon gidan anwar
Fadin kyau da haduwar gidan seya cinye data 1gb 😜bangama
Gidan samane danhaka ilham tazabi saman tana ganin zefiye mata duk da kasan yafi girma
Bangaren anwar ma asaman yake Wanda shi so yayi amaryarsa ta zauna asaman Amman bashida yadda zeyi ilham tazaba
Harda ameera da Mommyn Adnan suka rakota gidan dasu ihsan
Sata agaba mommy da ameera sukayi sunamata fada akan takwantar da hankalinta kishiya baakanta akafaraba kuma baakanta zaakareba
Sosai sukayimata fada gami da bata shawarwari
Daganan sukamata sallama suka tafi sabida gobe ne zaafara event na bukukuwan
Tunda ta tare agidan koso daya anwar bekwana agidanba danshi yace Seda amaryarsa zetare agidan
ilham ce kawai agidan se securities danko su twins suna gurin mommy abin bakaramin bata ran ilham yayiba Amman tabarwa Allah
Anyi event kalakala tun ana sauran kwana shida biki har zuwa yau da aka daura auren fadin irin mutanen dasuka halarci bikin bazeyiwuba Ammafa taro yay taro haka har aka gama shaida daurin auran anwar da amaryarsa nafeesat,adnan da amaryarsa ihsan,ameera da angonta moneer se fatan alkhairi kawai ga maauratan
Yaune kuma zaayi dinner kuma ilham ma zata halarci gurin sabida duk Wanda akayi abaya batajeba se yaune zata wannan shawarar ameerace
Masu kwalliya ameera ta turamata gidanta akan su gyaramata auntinta da kyau
Kuma sunyi aykinsu yadda yakamata kamar yadda kuke ganin hotunan ilham da nafeesat a dp na group kunsan wainda suka gyara ilham sunyi ayki mekyau
Se wajen karfe Tara ilham tashirya ita da mukarrabanta acikinsu kuwa harda babbar aminiyarta wacce suka hadu a university suka karanci corse daya wato *sugura Abdullahi*sunyi shiga takece raini inda ilham takai kololuwa gurin haduwa suguran ma ba baya bace gurin haduwar haka suka Nufi motocin dake jiransu sukaisu dakin taron
Tuni amare da angwaye sun dadade dazuwa danhaka gurin acike yake
isarsu kofar hall din keda wuya tayakasai tahangosu dayace daga cikin kawayen ilham danhaka Kai tsaye gurin mc taje tace yasanar da isowar me girma uwargidan anwar hajiya ilham bukar shettima
Hakan ko akayi danshi mc harda kara gishiri danshi cewa yayi jamaa su saurara ga uwargida sarautar mata nan shigowa inda DJ yasaki wakar uwargida ran gida
wohoho sisters naso kunagurin kuga yadda ilham tashigo filin ga su twins agaba sune fulawa babies dinta yayinda itakuma suka jero da aminiyarta wato sugura
tafiya take cike da Jan aji da kasaita
anwar ne yamike zumbur dan tunda yake da ilham bata taba yimishi kyau irinnayauba dasauri yatako yazo har gabanta yana mata tafi gaba daya hall din aka dauki tafin murmushi suke yiwa juna naso da kauna
sugurace tayiwa ilham nuni data rungumeshi ayko dasaurinta tarungume anwar wayyo dadi haduwar jikinsu guri daya seda dukansu sukayi shock
Kiss anwar yayiwa ilham a goshi sannan yarike hannunta suka nufi gurin zama Dan tuni Ankara kujera agurin zamansa da amaryarsa nafeesa wacce se cika take Tana batsewa baitaba yan uwantama sunji haushin tarbar da anwar yayiwa ilham niko nace ayko sede ku mutu danshine yafi cancanta daya tarbeta
zamansu kedawuya suka hada ido da ameera jinjina tamikomata yayinda ihsanma tamikomata murmushi tayimusu duka
haka taro yatashi kowa secewa yake mutumin dake da ilham mezeyi da nafeesa dangaskiya bakarya banbancin abayyane yake
koda suka isa gida su ameera se jinjinamata sukeyi hakade har aka kwashe amare zuwa gidajensu (amin afuwa banfadi a ina akayi taron bikinba to ameerade gidansu anwar suka dawo sabida hidimar bikin tayi sauki yayinda nafeesat ma gidan gwamnatin Kano dake Abuja suka dawo sabida bikin)
yankawo amarya sunkawota se habaici suke tayi itade ilham suna daki ita da kawayenta sugura taso ta tanka ilham ta hanata tace subarsu da halinsu
se sha daya nadare mijin sugura yazo yadauketa dama itace tarage kawai dansuma yan kawo amarya tuni sun watse
anwar ne yashigo gidan shikadai Dan wannan Karon yahana kowa rakoshi Kai tsaye sama yahaura dakin ilham yashiga inda yatarar da ita Tana karatun Qurani
rufewa tayi tagaisheshi gaba daya tausayintane yakamashi tabbas Yasanbekyautaba dubansa yakai gurin da su twins keta sharar baccinsu hankali kwance shafa kansu yayi sannan ya ajiye mata ledar naman kaza agabanta yace tasameshi afalo yanason mgn dasu fita yayi daga dakin inda Kai tsaye dakin amarya yanufa
ilham ko kuka tasa na bakinciki dan ta Tuna abinda anwar yarubuta aranar daaka kawota gidanshi ita ko kazar bata samuba share hawayenta tayi Tamike tadan shafa hoda sannan tasauka kasa inda anwar yace tasameshi koda taje bakowa danhaka tazauna zaman jiransu dayake tatafi da wayarta kawai seta hau whatsapp inda taga yan group din zahra muhd Hausa novels dasu rash kardam da meemee bee se bata shawarwari sukeyi akan yadda zata zauna da kishiyarta itako se Godiva take musu
shiko anwar tunda yayi sallama yashiga dakin amarya yataradda ita akwance Tana kuka
[3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨
Zahra Muhammad mahmud
*Page 75-76*
Karasawa anwar yayi bakin gadon dasaurinsa dagota yayi ayko kamar dama jiratake tawani Kara narkewa ajikinshi Tana kukan rarrashinta yashigayi da kalamai masu taushi
Cikin dabara nafeesat tarunga mutsu mutsu har Allah yasa hannun anwar yasauka akan kirjinta duk cikin rarrashi
Faruwar hakanne yasa anwar yafara sakin layi yashiga romance dinta son ranshi babu inda hannunsa betababa ajikinta
Zuwa yanzu tsoro yafara Kama nafeesat Dan haka cikin dabara tace haba my life yunwa nakeji kuma bamuyi sallar nafilaba
Dakyar yaiya sakinta Dan gaba daya yaga kwadaituwa
Sakko da ita yayi daga gadon Dan se wani shagwabemishi takeyi shiko dama anwar arayuwarsa yanason mace me shagwaba shiyasa yashiga riritata
Abaki yadunga bata naman kaza da fresh milk harta koshi sannan shima yaci yana gamawa yarikemata hannu suka shiga toilet sukayo brush suka dauro alwala
Sallah sukayi rakaa biyu dan nuna godiyarsu ga Allah
Anwar ne yarage kayan jikinshi yarage dagashi se singlet da gajeren wando
Sannan yace itama tarage kayan jikinta ba kunya ba komai ta zage agabanshi daga ita se pant da bra tanufi wardrobe zata dauko sleeping 👗 dasauri anwar yaruko yana fadin no need baby kinfi kyau a haka yafadi yana kwantar da ita akan gado shima yakwanta yakashe musu wuta yajamusu bargo
Bakaramar wuya nafeesat tasha ahannun anwarba danshi din namijin mazane gashi kuma dama andade ba a haduba
Kuma shine yafara saninta besaurara mataba seda aka fara kiraye kirayen sallar asuba
Wanka yayi sannan itama yazo yadauketa yayo mata se kuka take masa idanuwanta sun kumbura hakuri yaketa bata gami da samata albarka
*hmm jamaa ina ilham ne*
tanan zaune tun sakkowarta tanajiran fitowarsu amma jikake shuru
Datagaji ne da jira tamike tahaura sama dakinta tashiga tafada gado tarushe da kuka
Wannan wulakancin dame yay kama shifa yace tasameshi afalo amma shine yawulakantata bakomai akwai Allah
Wannan dare de ilham yadda taga rana haka taga dare har gari yawaye
Anwar agida yay sallah shida babynsa kamar yadda yaradamata gado suka koma suka fara ramuwar baccin dabasuyi jiyabayana rungume da ita ahaka har bacci yadaukesu
Basu tashiba se shabiyu nasafe tuni ilham tayi abincin break fast tazo tajere musu a dining table dake falon kasa sannan takoma dakinta inda tazauna sukaci nasu ita dasu twins
Wanka suka shiga anwar da nafeesa suna fitowa doguwar rigar shaddarshi yasaka sannan yanufi dakinshi domin ya shirya
Fitowarshi falo ne yasa yatuna da abinda yafaru jiya nacewa ilham tasameshi afalo kuma yayi imani tazodin Dan yasan bazata ki zuwaba idonsane yasauka akan kulolin abincindata shiryamusu tausayintane yakamashi haka yanufi dakinshi kamar Wanda kwai yafashewa aciki
Kayansa yasauya inda yahade acikin wata ash din shadda takalmi da hula da agogo suma ash colour inda yafeshe jikinsa da Turare
danhaka nafeesat tamatsamaa akan suje suyi free wedding pictures
ayko haka akayi sunyisu Kala Kala sewanda yagani tuni harsun bazasu a social media kowa se fatan alkhairi akemusu bama kamar nafeesa daake ganin tagama saa
ilham baiwar Allah batasan wainar daake toyawaba
Tana zaune adakinta da daddare anwar yayi sallama yashigo dakin
mamakine sosai akan fuskar ilham naganinsa inda daga karshe farinciki yakamata naganin Allah yaamshi adduarta anwar yazo gareta
tsugunawa tayi tagaisheshi kallonta yayi yaga tarame gawani baki datayi kamar ba ilham ba tausayintane yakamashi dakamar yafasa aywatar da abin da yakawoshi dakin wata zuciyarce tacedama kayi abinda yakawoka kafita Dan ilham bakanwar lasabace in tatashi yimaka Nata kalar iskancin rami take kokarin turaka
ya gamsu da shawarar zuciyartashi danhaka Kai tsaye
yamikawa ilham invitations card din auransa Wanda yake acikin wata envelop
amsa tayi Tana jujjuyawa dago ido tayi Tana kallonsa danyayimata Karin bayani
cewa yayi bawani abubane aciki Illa katin bikina zan Kara aure Nanda wata guda mezuwa
jiri ilham tafara gani yayinda takwalla wata Kara tazube kasa sumammiya
hankalin anwar ne yatashi agigice yadagota yana kiran sunanta shuru bata amsaba firish yanufa yadauko ruwa ya yayyafamata
ajiyar zuciya tayi daga karshe tarushe da matsanancin kuka har yanzu Tana rungume ajikin anwar din dagowa tayi Tana kallonshi ido cikin ido yayinda nata idon ke zubar da hawaye
[3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨
Zahra Muhammad mahmud
*DEDICATED TO ALLAH GATAN BAWA FANS, MORE ESPECIALLY, RUMAYSA, TA YAKASAI, MRS SHAMSUR, MMN ILLOUA,MAMAN BATULA,HASSANA AHMAD,UMMU TWINS,HAFSAT IDRIS,DASAURAN WAINDA BANKIRA SUNANSUBA THANKS YOU ALL*
*page 73-74*
Kallonshi ilham takeyi idonta nazubar dahawaye bakinta na rawa tace abban twins Allah yasanya alkhairi yasa abokiyar zamanka ce yabaku zuria dayyiba. Tana gama fadin haka tasake rushewa da kuka
Jikin anwarne yayi sanyi dajin adduar ilham tabbas yasan abinda yayimata da ciwo to amma yana ganin shine mafita
Cigaba tayi da kukanta Wanda anwar har zuciyarsa yakejinsa dasauri yatashi yafice daga dakin
Kifewa ilham tayi agurin Tana cigaba da kukanta
Biki se matsowa yakeyi dan yau saura sati guda kuma yaune ilham tatare asabon gidan anwar
Fadin kyau da haduwar gidan seya cinye data 1gb 😜bangama
Gidan samane danhaka ilham tazabi saman tana ganin zefiye mata duk da kasan yafi girma
Bangaren anwar ma asaman yake Wanda shi so yayi amaryarsa ta zauna asaman Amman bashida yadda zeyi ilham tazaba
Harda ameera da Mommyn Adnan suka rakota gidan dasu ihsan
Sata agaba mommy da ameera sukayi sunamata fada akan takwantar da hankalinta kishiya baakanta akafaraba kuma baakanta zaakareba
Sosai sukayimata fada gami da bata shawarwari
Daganan sukamata sallama suka tafi sabida gobe ne zaafara event na bukukuwan
Tunda ta tare agidan koso daya anwar bekwana agidanba danshi yace Seda amaryarsa zetare agidan
ilham ce kawai agidan se securities danko su twins suna gurin mommy abin bakaramin bata ran ilham yayiba Amman tabarwa Allah
Anyi event kalakala tun ana sauran kwana shida biki har zuwa yau da aka daura auren fadin irin mutanen dasuka halarci bikin bazeyiwuba Ammafa taro yay taro haka har aka gama shaida daurin auran anwar da amaryarsa nafeesat,adnan da amaryarsa ihsan,ameera da angonta moneer se fatan alkhairi kawai ga maauratan
Yaune kuma zaayi dinner kuma ilham ma zata halarci gurin sabida duk Wanda akayi abaya batajeba se yaune zata wannan shawarar ameerace
Masu kwalliya ameera ta turamata gidanta akan su gyaramata auntinta da kyau
Kuma sunyi aykinsu yadda yakamata kamar yadda kuke ganin hotunan ilham da nafeesat a dp na group kunsan wainda suka gyara ilham sunyi ayki mekyau
Se wajen karfe Tara ilham tashirya ita da mukarrabanta acikinsu kuwa harda babbar aminiyarta wacce suka hadu a university suka karanci corse daya wato *sugura Abdullahi*sunyi shiga takece raini inda ilham takai kololuwa gurin haduwa suguran ma ba baya bace gurin haduwar haka suka Nufi motocin dake jiransu sukaisu dakin taron
Tuni amare da angwaye sun dadade dazuwa danhaka gurin acike yake
isarsu kofar hall din keda wuya tayakasai tahangosu dayace daga cikin kawayen ilham danhaka Kai tsaye gurin mc taje tace yasanar da isowar me girma uwargidan anwar hajiya ilham bukar shettima
Hakan ko akayi danshi mc harda kara gishiri danshi cewa yayi jamaa su saurara ga uwargida sarautar mata nan shigowa inda DJ yasaki wakar uwargida ran gida
wohoho sisters naso kunagurin kuga yadda ilham tashigo filin ga su twins agaba sune fulawa babies dinta yayinda itakuma suka jero da aminiyarta wato sugura
tafiya take cike da Jan aji da kasaita
anwar ne yamike zumbur dan tunda yake da ilham bata taba yimishi kyau irinnayauba dasauri yatako yazo har gabanta yana mata tafi gaba daya hall din aka dauki tafin murmushi suke yiwa juna naso da kauna
sugurace tayiwa ilham nuni data rungumeshi ayko dasaurinta tarungume anwar wayyo dadi haduwar jikinsu guri daya seda dukansu sukayi shock
Kiss anwar yayiwa ilham a goshi sannan yarike hannunta suka nufi gurin zama Dan tuni Ankara kujera agurin zamansa da amaryarsa nafeesa wacce se cika take Tana batsewa baitaba yan uwantama sunji haushin tarbar da anwar yayiwa ilham niko nace ayko sede ku mutu danshine yafi cancanta daya tarbeta
zamansu kedawuya suka hada ido da ameera jinjina tamikomata yayinda ihsanma tamikomata murmushi tayimusu duka
haka taro yatashi kowa secewa yake mutumin dake da ilham mezeyi da nafeesa dangaskiya bakarya banbancin abayyane yake
koda suka isa gida su ameera se jinjinamata sukeyi hakade har aka kwashe amare zuwa gidajensu (amin afuwa banfadi a ina akayi taron bikinba to ameerade gidansu anwar suka dawo sabida hidimar bikin tayi sauki yayinda nafeesat ma gidan gwamnatin Kano dake Abuja suka dawo sabida bikin)
yankawo amarya sunkawota se habaici suke tayi itade ilham suna daki ita da kawayenta sugura taso ta tanka ilham ta hanata tace subarsu da halinsu
se sha daya nadare mijin sugura yazo yadauketa dama itace tarage kawai dansuma yan kawo amarya tuni sun watse
anwar ne yashigo gidan shikadai Dan wannan Karon yahana kowa rakoshi Kai tsaye sama yahaura dakin ilham yashiga inda yatarar da ita Tana karatun Qurani
rufewa tayi tagaisheshi gaba daya tausayintane yakamashi tabbas Yasanbekyautaba dubansa yakai gurin da su twins keta sharar baccinsu hankali kwance shafa kansu yayi sannan ya ajiye mata ledar naman kaza agabanta yace tasameshi afalo yanason mgn dasu fita yayi daga dakin inda Kai tsaye dakin amarya yanufa
ilham ko kuka tasa na bakinciki dan ta Tuna abinda anwar yarubuta aranar daaka kawota gidanshi ita ko kazar bata samuba share hawayenta tayi Tamike tadan shafa hoda sannan tasauka kasa inda anwar yace tasameshi koda taje bakowa danhaka tazauna zaman jiransu dayake tatafi da wayarta kawai seta hau whatsapp inda taga yan group din zahra muhd Hausa novels dasu rash kardam da meemee bee se bata shawarwari sukeyi akan yadda zata zauna da kishiyarta itako se Godiva take musu
shiko anwar tunda yayi sallama yashiga dakin amarya yataradda ita akwance Tana kuka
[3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨
Zahra Muhammad mahmud
*Page 75-76*
Karasawa anwar yayi bakin gadon dasaurinsa dagota yayi ayko kamar dama jiratake tawani Kara narkewa ajikinshi Tana kukan rarrashinta yashigayi da kalamai masu taushi
Cikin dabara nafeesat tarunga mutsu mutsu har Allah yasa hannun anwar yasauka akan kirjinta duk cikin rarrashi
Faruwar hakanne yasa anwar yafara sakin layi yashiga romance dinta son ranshi babu inda hannunsa betababa ajikinta
Zuwa yanzu tsoro yafara Kama nafeesat Dan haka cikin dabara tace haba my life yunwa nakeji kuma bamuyi sallar nafilaba
Dakyar yaiya sakinta Dan gaba daya yaga kwadaituwa
Sakko da ita yayi daga gadon Dan se wani shagwabemishi takeyi shiko dama anwar arayuwarsa yanason mace me shagwaba shiyasa yashiga riritata
Abaki yadunga bata naman kaza da fresh milk harta koshi sannan shima yaci yana gamawa yarikemata hannu suka shiga toilet sukayo brush suka dauro alwala
Sallah sukayi rakaa biyu dan nuna godiyarsu ga Allah
Anwar ne yarage kayan jikinshi yarage dagashi se singlet da gajeren wando
Sannan yace itama tarage kayan jikinta ba kunya ba komai ta zage agabanshi daga ita se pant da bra tanufi wardrobe zata dauko sleeping 👗 dasauri anwar yaruko yana fadin no need baby kinfi kyau a haka yafadi yana kwantar da ita akan gado shima yakwanta yakashe musu wuta yajamusu bargo
Bakaramar wuya nafeesat tasha ahannun anwarba danshi din namijin mazane gashi kuma dama andade ba a haduba
Kuma shine yafara saninta besaurara mataba seda aka fara kiraye kirayen sallar asuba
Wanka yayi sannan itama yazo yadauketa yayo mata se kuka take masa idanuwanta sun kumbura hakuri yaketa bata gami da samata albarka
*hmm jamaa ina ilham ne*
tanan zaune tun sakkowarta tanajiran fitowarsu amma jikake shuru
Datagaji ne da jira tamike tahaura sama dakinta tashiga tafada gado tarushe da kuka
Wannan wulakancin dame yay kama shifa yace tasameshi afalo amma shine yawulakantata bakomai akwai Allah
Wannan dare de ilham yadda taga rana haka taga dare har gari yawaye
Anwar agida yay sallah shida babynsa kamar yadda yaradamata gado suka koma suka fara ramuwar baccin dabasuyi jiyabayana rungume da ita ahaka har bacci yadaukesu
Basu tashiba se shabiyu nasafe tuni ilham tayi abincin break fast tazo tajere musu a dining table dake falon kasa sannan takoma dakinta inda tazauna sukaci nasu ita dasu twins
Wanka suka shiga anwar da nafeesa suna fitowa doguwar rigar shaddarshi yasaka sannan yanufi dakinshi domin ya shirya
Fitowarshi falo ne yasa yatuna da abinda yafaru jiya nacewa ilham tasameshi afalo kuma yayi imani tazodin Dan yasan bazata ki zuwaba idonsane yasauka akan kulolin abincindata shiryamusu tausayintane yakamashi haka yanufi dakinshi kamar Wanda kwai yafashewa aciki
Kayansa yasauya inda yahade acikin wata ash din shadda takalmi da hula da agogo suma ash colour inda yafeshe jikinsa da Turare