Sashe 17
Allah Gatan Bawa Complete Hausa Novel · about 8 min read
mommy ce tace zamu iya ganinsa
eh xaku iyamana amma banda yin abinda zebatamasa rai
Jagora yamusu zuwa dakin da anwar yake
idonshi biyu
sunashiga yana kallonsu dasauri mommy taje tarungumeshi kuka yake abin tausayi yanacewa mommy ilham bata sona tace bazata taba sonaba har abada yafadi cikin muryarsa irin tamasu paralyse
Kara rikeshi mommy tayi Tana shafa kansa tace kayi hakuri my son ilham zata soka amma sekayi hkr kakwantar da hankalinka
rokonsu yashigayi akan Dan Allah sucema ilham tayafe mishi koda ta Allah takasance agareshi
maganarshi tafadarmusu da gaba danhaka dasauri daddy yakira daddyn Adnan awaya yake shaidamishi halin daake ciki hankalinshi atashe
shima daddn Adnan hankalinshi ne yatashi kwantarma da daddy hankali yashigayi inda yamasa alkawarin insha allahu duk yadda zeyi yasamarma ilham visa itadasu twins yau zeyi zuwa gobe insha Allahu zata iso sallama sukayi yanata masa godiya
doctor ne yashigo yace sufito haka daga dakin hakanan badan ransu yasoba suka tafi gida kowa zuciyarshi namasa zafi
Koda labarin zuwa gurin anwar yasamu ilham ranar kasa bacci tayi dan tun yamma tahada musu kayansu dan takosa gari yawaye taje tanemi gafarar mijinta. Duk da tasan batasonshi amma Tana tausayinshi yanzu kuma tayi alkawarin zama dashi abatasonshidin
*washe gari*
damisalin karfe goma nasafe jirgin su ilham yadaga zuwa kasar Egypt
anan semuce fata nagari anwar da ilham
maman yusuf
[3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨
zahra Muhammad mahmud
*page 69-70*
Ilham ta isa kasar Egypt Lfy kuma su mommy sunyi murna dazuwannata danbasu taba tsammanin zatazoba rungume mommy ilham tayi tana kuka Tana fadin tagafarceta Don Allah wlh tatuba bazata sakeba kuka take iya karfinta tana nemam gafarar mommy
Wani sanyine yaratsa zuciyar mommy kuma dama ita mommy harga Allah tanason ilham dagota tayi Tana sharemata hawaye tace ya isa haka ilham nayafemiki Allah ya yafemana gabadaya
Kafar daddy taje tarike tana wani sabon kukan tace daddy baku cancanci haka agurinaba nayi kuskure megirma amma Don Allah kugafarceni sharrin shaidanne abinda nayimuku natuba tafada taname tsananta kukanta kanta yadafa yace Allah yamiki albarka ilham mommy ma tayafemiki bare ni nayafemiki duniya da Lahira yafadi yana murmushi
Kara durkusawa tayi tanamusu Godiya
Daganan tamike tanufi ihsan wacce secika take Tana batsewa Dan ita bataso suka yafewa ilham ba Dan laifinta babbane
rungume ihsan ilham tayi Tana neman yafiyarta itama tureta ihsan tayi gamida Jan tsaki tabar gurin tofa ilham binta tayi da kallo yayinda wasu siraran hawaye sukacigaba da zubowa afuskarta jitayi andafata dasauri tadago dantaga waye ihsance rungume Junasukayi suna kuka dakyar su mommy suka rarrashesu
doctor ne yafito yace ilham tabiyoshi bamusu tabishi suka shiga dakin da anwar yake
Suna shiga lokacin idonshi biyu kallon ilham yakeyi yayinda wasu hawaye ke fita a idonsa
Dasauri takarasa inda yake itama Tana kuka zama tayi agefen gadon dayake tadago kanshi tadora akan cinyarta tana wasa da gashin kanshi
Cikin kuka take cewa anwar kagafarceni natuba wlh bazan sakeba kayimin afuwa nacutar dakai dayawa Wanda baka cancanci hakaba kayafemin
anwar Wanda farinciki tuni yagama lullubeshi kanshi yadaga mata alamar yayafeta nuni yamata datadena kuka
Karar bude kofane yasa su waigawa sutwins ne tare da doctor dagudu suka karasa jikin anwar suna daddy daddy yayinda suka haye jikinshi sunata tsalle tsallensu namurnar ganinsa Dan sundade basu ganshiba
Farincikin da anwar yake ciki bashida iyaka koda doctor ya aunashi bakaramin mamaki yayiba ganin cikin kashi Dari kashi hamsin da biyar na kumburin zuciyar anwar yaragu yayi murna sosai sudaddy ma dasuka sami lbr sunyi murna se sama ilham albarka sukeyi tare da rokonta akan takula da anwar Don Allah
*BAYAN WATA UKU*
zuwa yanzu anwar yasamu sauki sosai tuni zuciyarshi tawarke komai ilham take masa batason ganinshi cikin damuwa ko kadan Dan Adan zaman datayi dashi wani zazzafan sonshi yakamata bata daburin dayawuce tafarantamasa
yanzu abinda yay saura kawai shine tafiyar anwar ta dedeta kuma shima kullum ilham seta rike hannunshi sunfita waje Tana koyamasa
Tuni su daddy suka koma Nigerian suda su twins tunda sukaga yafara samun sauki
daddyn Adnan ma shida iyalinshi harda ameera sunzo duba anwar
Manyan yan siyasa tare da yan kasuwa yawancinsu sunzo dubashi sabida anwar mutumne na mutane uwa uba daddynsa mutumin kirkine
Nafeesat ma diyar gwamnan kano so uku Tana zuwa dubashi Wanda hakan bakaramin bakanta ran ilham yakeyiba yayinda shikuma anwar yakejin dadin hakan
yanzu sede muce anwar Allah yakyauta gaba Dan ahalin yanzu babu me kallonshi yace yatabayin paralyse Dan Gama yawarke sumul tafiyarma tadedeta har wata kiba yayi sabida kulawar dayake samu daga ilham Wanda shi har mamaki take bashi yadda itace kemasa wanka shiryashi bashi abinci abaki dadukkanin wani Abu daya bukata har ga Allah yanajin dadin hakan
*Nigeria*
yaune ilham da anwar suka dawo gida kasa nigeria
dubban jamaane suka cika airport domin tarbarsu aciki harda mahaifinshi da mommy da ihsan dakuma su daddyn Adnan
koda suka fito daga jirgi ilham kusan tsorata tayi daganin mutanen dake gurin harkusan faduwa tayi anwar yatarota dasauri itakuma taratayo hannuwanta akan wuyansa suna kallon juna (tamkar arnav da khushi)
masu hotuna aykinyine yasamesu Dan daukar hotunansu sukashigayi kamar bagobe
suko sunyi nisa basu sanma abinda kefaruwaba dasauri ihsan takarasa gurinsu danta Lura shirin yiwa juna kiss sukeyi gudun abin kunya yasa taje garesu rungumesu tayi gaba daya dasauri suka dawo tunaninsu
gabadaya gurin akasa tafi Raf Raf Raf
suko su daddy kasancewarsu yan Boko hakanma burgesu yayi kuma sunyarda yanzu ilham ta gyaru
Karasowa sukayi gurinsu daddy ay su twins naganin iyayensu dagudu suka kwace daga hannun mommy suka nufesu suma suna ganinsu sukaduka suka daukesu suka rungume
dakyar securities suka janyesu zuwa mota Dan gama yan jaridane kamar zasu cinyesu da tambayoyi
Kai tsaye gida suka nufa
inda daddy yahada wata walima sabida farincikin samun saukin anwar
anci ansha anyi bishasha malamai sunyi adduoi sosai sannan akawatse taron
kowa yagaji gashi dama har anyi sallar ishai danhaka kowa part dinshi yanufa
ilham nashiga dakinta komai nanan pes wanka tayi tayi alwala tayi sallah sannan tazauna gaban madubi ta tsantsara kwalliya Dan yau sotake tafara faranta ran soulmate dinta Sunan databa anwar kenan
wata fitinanniyar rigar bacci tasa 🙈base namuku bayaniba atakaicede tahadu
turaruka tashiga fesawa jikinta
sannan tazauna zaman jiran anwar yafito
Dan su twins suna part din mommy
tananan zaune har karfegoma amma anwar befitoba danhaka tanufi dakinshi taga ko lfy
tura kofar tayi taji akulle danhaka tashiga nucking daga ciki yaamsa mata da wai wayene yake damuna😳
jiki asanyaye tace nice yace kewa dankari kirjinta tadafe sabida wani mugun bugawa da zuciyarta tayi nufinshi begane muryartaba daurewa tayi tace ilham
banza yayi da ita takai awa guda atsaye abakin kofar tanajiran koze budemata kofa amma shuru
dakinta takoma tahaye gado Tana kukan takaici meyasa anwar zemata Hakan kode dama be huce bane amma inde yace haka zemata gaskiya ze kwareta sabida yanzu sonshi takeyi kamar ranta
kwalliyar datayi ta goge sannan tacire rigar baccin tasa wata tahaye gado Tana ta kukan tausayin kanta
maman yusuf
[3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨
zahra Muhammad mahmud
*Page 71-72*
Ranar ilham batayi bacciba kwana tayi kuka
Shiko abangaren anwar daurewa kawai yayi yawa ilham wulakanci beso ba to amma bashida zabi dole ne yakare martabar sunanshi na anwar a idon duniya
Duk yadda ilham taso su shirya da anwar batasamuba sabida baya bata fuska tayi kuka tayi magiya akan yafada mata abinda tayimasa amsa dayace bakiyimin komai daraja da martabar Sunana na anwar nake karewa a idon duniya
Duk sanda yabata wannan amsar rasa ina zata sa kanta takeyi sabida kwatakwata takasa gane meyake nufi
Dayake dakanta take girki ko abinci tashirya masa bayaci yadda taajiye haka zata dauki kayanta
Damuwar datake cikine yasa gabadaya tayi duhu tarame ko abinci bata iya ci kuma bazata iya tunkarar kowa da matsalartaba tabarwa cikinta
Tuni takammala karatunta inda kuma tasamu results me kyau
Daddy yashiryamata walima haka aka gama taron ba anwar abin bakaramin ciwo yamataba amma ta danne
Mommy ce takirata take tambayarta shinko akwai abinda kedamuntane dayasa tarame haka
Babu komai taba mommy amsa
Kintabvatar inji mommy
Kai Kawai tadagawa mommy
Mommy de takyaletane tunda batason fadamata Amman tabbas tasan akwai abinda kedamunta
Shiko anwar anashi bangaren yanzu soyayya yakeyi da nafeesat yar gidan gwamnan Kano sabida yanzu yayarda da kalmar hausawa dasukace kaso mesonka
nafeesat kuwa jitakeyi Kamar tafi kowacce mace saa aduniya tunda anwar yadawo dasoyayyarsa gareta
Kusan duk Friday yana Kano yaje gurinta soyayya sukeyi kamar zasu cinye junansu
Mahaifinta bakaramin farinciki yayi da hakanba
Anwar yaune yayanke shawarar sanarwa da daddy aje nemamasa auran nafeesa Dan so yake ahada bikin dana su ihsan Wanda yanzu saura wata biyu ayishi
Dan tuni ameera takammala karatun
A Falom daddy yasamesu shida mommy gaishesu yayi sannan yasanar da daddy bukatarshi tason auran nafeesa
Jikin mommy da daddy ne yayi sanyi dajin batun
to amma basuda ikon hanashi abinda yakeso kuma dama Sunsha alwashin bazasu sake tilastamasa yin abinda bayasoba
daddy ne yafara mgn dacewa aurefa kace anwar Anya kuna zaune Lfy da matarka kuwa
Amsawa yayi dacewa Lfy lau muke zaune kawai de ina raayin aurenne kuma inason nafeesan kuma ko na aureta banan gidan zan ajiyetaba gidana Dana Gama ginawa a asokoroad can zan kaita kunga bamasa guri daya bare har suyi rigima
daddy ne yakatseshi dacewa wannanne baze yiwuba sede kahadasu guri daya konan gidan kocan gidannaka
alfarma yanema akan to subari yafara tarewa da amaryarsa inyaso daga baya ilham takoma
kin amincewa daddy yayi inda daga karshe yabashi umarni akan ana saura sati daya Bikin yadauki ilham yamaidata gidan tafara zabar inda takeso sabida itace babba amma inyace amaryace zata fara shiga gidan yajawa uwar yayansa raini
amincewa yayi da batun daddyn
mommy cewa tayi to my son Allah yatabvatar da alkhairi sede inason kasani Dan zakayi aure baka isa kawulakanta ilham ba muddin kasan bazakayi adalciba karkasoma inbanda rigima irin taka nawa Kake dahar zakayi mata biyu nide kaji tsoron Allah kawai shine fatana kuma kaje kasanar da matarka
Hakade sukaitamasa nasiha akan yaji tsoron Allah yayi adalci
Sallama yamusu yawuce part dinsu
afalo yasamu ilham ita dasu twins tana koyamusu homework
dakinshi yashige bayan yama su twins wasa
Ilham ko Kokallo bata isheshiba
*bayan wata guda*
eh xaku iyamana amma banda yin abinda zebatamasa rai
Jagora yamusu zuwa dakin da anwar yake
idonshi biyu
sunashiga yana kallonsu dasauri mommy taje tarungumeshi kuka yake abin tausayi yanacewa mommy ilham bata sona tace bazata taba sonaba har abada yafadi cikin muryarsa irin tamasu paralyse
Kara rikeshi mommy tayi Tana shafa kansa tace kayi hakuri my son ilham zata soka amma sekayi hkr kakwantar da hankalinka
rokonsu yashigayi akan Dan Allah sucema ilham tayafe mishi koda ta Allah takasance agareshi
maganarshi tafadarmusu da gaba danhaka dasauri daddy yakira daddyn Adnan awaya yake shaidamishi halin daake ciki hankalinshi atashe
shima daddn Adnan hankalinshi ne yatashi kwantarma da daddy hankali yashigayi inda yamasa alkawarin insha allahu duk yadda zeyi yasamarma ilham visa itadasu twins yau zeyi zuwa gobe insha Allahu zata iso sallama sukayi yanata masa godiya
doctor ne yashigo yace sufito haka daga dakin hakanan badan ransu yasoba suka tafi gida kowa zuciyarshi namasa zafi
Koda labarin zuwa gurin anwar yasamu ilham ranar kasa bacci tayi dan tun yamma tahada musu kayansu dan takosa gari yawaye taje tanemi gafarar mijinta. Duk da tasan batasonshi amma Tana tausayinshi yanzu kuma tayi alkawarin zama dashi abatasonshidin
*washe gari*
damisalin karfe goma nasafe jirgin su ilham yadaga zuwa kasar Egypt
anan semuce fata nagari anwar da ilham
maman yusuf
[3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨
zahra Muhammad mahmud
*page 69-70*
Ilham ta isa kasar Egypt Lfy kuma su mommy sunyi murna dazuwannata danbasu taba tsammanin zatazoba rungume mommy ilham tayi tana kuka Tana fadin tagafarceta Don Allah wlh tatuba bazata sakeba kuka take iya karfinta tana nemam gafarar mommy
Wani sanyine yaratsa zuciyar mommy kuma dama ita mommy harga Allah tanason ilham dagota tayi Tana sharemata hawaye tace ya isa haka ilham nayafemiki Allah ya yafemana gabadaya
Kafar daddy taje tarike tana wani sabon kukan tace daddy baku cancanci haka agurinaba nayi kuskure megirma amma Don Allah kugafarceni sharrin shaidanne abinda nayimuku natuba tafada taname tsananta kukanta kanta yadafa yace Allah yamiki albarka ilham mommy ma tayafemiki bare ni nayafemiki duniya da Lahira yafadi yana murmushi
Kara durkusawa tayi tanamusu Godiya
Daganan tamike tanufi ihsan wacce secika take Tana batsewa Dan ita bataso suka yafewa ilham ba Dan laifinta babbane
rungume ihsan ilham tayi Tana neman yafiyarta itama tureta ihsan tayi gamida Jan tsaki tabar gurin tofa ilham binta tayi da kallo yayinda wasu siraran hawaye sukacigaba da zubowa afuskarta jitayi andafata dasauri tadago dantaga waye ihsance rungume Junasukayi suna kuka dakyar su mommy suka rarrashesu
doctor ne yafito yace ilham tabiyoshi bamusu tabishi suka shiga dakin da anwar yake
Suna shiga lokacin idonshi biyu kallon ilham yakeyi yayinda wasu hawaye ke fita a idonsa
Dasauri takarasa inda yake itama Tana kuka zama tayi agefen gadon dayake tadago kanshi tadora akan cinyarta tana wasa da gashin kanshi
Cikin kuka take cewa anwar kagafarceni natuba wlh bazan sakeba kayimin afuwa nacutar dakai dayawa Wanda baka cancanci hakaba kayafemin
anwar Wanda farinciki tuni yagama lullubeshi kanshi yadaga mata alamar yayafeta nuni yamata datadena kuka
Karar bude kofane yasa su waigawa sutwins ne tare da doctor dagudu suka karasa jikin anwar suna daddy daddy yayinda suka haye jikinshi sunata tsalle tsallensu namurnar ganinsa Dan sundade basu ganshiba
Farincikin da anwar yake ciki bashida iyaka koda doctor ya aunashi bakaramin mamaki yayiba ganin cikin kashi Dari kashi hamsin da biyar na kumburin zuciyar anwar yaragu yayi murna sosai sudaddy ma dasuka sami lbr sunyi murna se sama ilham albarka sukeyi tare da rokonta akan takula da anwar Don Allah
*BAYAN WATA UKU*
zuwa yanzu anwar yasamu sauki sosai tuni zuciyarshi tawarke komai ilham take masa batason ganinshi cikin damuwa ko kadan Dan Adan zaman datayi dashi wani zazzafan sonshi yakamata bata daburin dayawuce tafarantamasa
yanzu abinda yay saura kawai shine tafiyar anwar ta dedeta kuma shima kullum ilham seta rike hannunshi sunfita waje Tana koyamasa
Tuni su daddy suka koma Nigerian suda su twins tunda sukaga yafara samun sauki
daddyn Adnan ma shida iyalinshi harda ameera sunzo duba anwar
Manyan yan siyasa tare da yan kasuwa yawancinsu sunzo dubashi sabida anwar mutumne na mutane uwa uba daddynsa mutumin kirkine
Nafeesat ma diyar gwamnan kano so uku Tana zuwa dubashi Wanda hakan bakaramin bakanta ran ilham yakeyiba yayinda shikuma anwar yakejin dadin hakan
yanzu sede muce anwar Allah yakyauta gaba Dan ahalin yanzu babu me kallonshi yace yatabayin paralyse Dan Gama yawarke sumul tafiyarma tadedeta har wata kiba yayi sabida kulawar dayake samu daga ilham Wanda shi har mamaki take bashi yadda itace kemasa wanka shiryashi bashi abinci abaki dadukkanin wani Abu daya bukata har ga Allah yanajin dadin hakan
*Nigeria*
yaune ilham da anwar suka dawo gida kasa nigeria
dubban jamaane suka cika airport domin tarbarsu aciki harda mahaifinshi da mommy da ihsan dakuma su daddyn Adnan
koda suka fito daga jirgi ilham kusan tsorata tayi daganin mutanen dake gurin harkusan faduwa tayi anwar yatarota dasauri itakuma taratayo hannuwanta akan wuyansa suna kallon juna (tamkar arnav da khushi)
masu hotuna aykinyine yasamesu Dan daukar hotunansu sukashigayi kamar bagobe
suko sunyi nisa basu sanma abinda kefaruwaba dasauri ihsan takarasa gurinsu danta Lura shirin yiwa juna kiss sukeyi gudun abin kunya yasa taje garesu rungumesu tayi gaba daya dasauri suka dawo tunaninsu
gabadaya gurin akasa tafi Raf Raf Raf
suko su daddy kasancewarsu yan Boko hakanma burgesu yayi kuma sunyarda yanzu ilham ta gyaru
Karasowa sukayi gurinsu daddy ay su twins naganin iyayensu dagudu suka kwace daga hannun mommy suka nufesu suma suna ganinsu sukaduka suka daukesu suka rungume
dakyar securities suka janyesu zuwa mota Dan gama yan jaridane kamar zasu cinyesu da tambayoyi
Kai tsaye gida suka nufa
inda daddy yahada wata walima sabida farincikin samun saukin anwar
anci ansha anyi bishasha malamai sunyi adduoi sosai sannan akawatse taron
kowa yagaji gashi dama har anyi sallar ishai danhaka kowa part dinshi yanufa
ilham nashiga dakinta komai nanan pes wanka tayi tayi alwala tayi sallah sannan tazauna gaban madubi ta tsantsara kwalliya Dan yau sotake tafara faranta ran soulmate dinta Sunan databa anwar kenan
wata fitinanniyar rigar bacci tasa 🙈base namuku bayaniba atakaicede tahadu
turaruka tashiga fesawa jikinta
sannan tazauna zaman jiran anwar yafito
Dan su twins suna part din mommy
tananan zaune har karfegoma amma anwar befitoba danhaka tanufi dakinshi taga ko lfy
tura kofar tayi taji akulle danhaka tashiga nucking daga ciki yaamsa mata da wai wayene yake damuna😳
jiki asanyaye tace nice yace kewa dankari kirjinta tadafe sabida wani mugun bugawa da zuciyarta tayi nufinshi begane muryartaba daurewa tayi tace ilham
banza yayi da ita takai awa guda atsaye abakin kofar tanajiran koze budemata kofa amma shuru
dakinta takoma tahaye gado Tana kukan takaici meyasa anwar zemata Hakan kode dama be huce bane amma inde yace haka zemata gaskiya ze kwareta sabida yanzu sonshi takeyi kamar ranta
kwalliyar datayi ta goge sannan tacire rigar baccin tasa wata tahaye gado Tana ta kukan tausayin kanta
maman yusuf
[3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨
zahra Muhammad mahmud
*Page 71-72*
Ranar ilham batayi bacciba kwana tayi kuka
Shiko abangaren anwar daurewa kawai yayi yawa ilham wulakanci beso ba to amma bashida zabi dole ne yakare martabar sunanshi na anwar a idon duniya
Duk yadda ilham taso su shirya da anwar batasamuba sabida baya bata fuska tayi kuka tayi magiya akan yafada mata abinda tayimasa amsa dayace bakiyimin komai daraja da martabar Sunana na anwar nake karewa a idon duniya
Duk sanda yabata wannan amsar rasa ina zata sa kanta takeyi sabida kwatakwata takasa gane meyake nufi
Dayake dakanta take girki ko abinci tashirya masa bayaci yadda taajiye haka zata dauki kayanta
Damuwar datake cikine yasa gabadaya tayi duhu tarame ko abinci bata iya ci kuma bazata iya tunkarar kowa da matsalartaba tabarwa cikinta
Tuni takammala karatunta inda kuma tasamu results me kyau
Daddy yashiryamata walima haka aka gama taron ba anwar abin bakaramin ciwo yamataba amma ta danne
Mommy ce takirata take tambayarta shinko akwai abinda kedamuntane dayasa tarame haka
Babu komai taba mommy amsa
Kintabvatar inji mommy
Kai Kawai tadagawa mommy
Mommy de takyaletane tunda batason fadamata Amman tabbas tasan akwai abinda kedamunta
Shiko anwar anashi bangaren yanzu soyayya yakeyi da nafeesat yar gidan gwamnan Kano sabida yanzu yayarda da kalmar hausawa dasukace kaso mesonka
nafeesat kuwa jitakeyi Kamar tafi kowacce mace saa aduniya tunda anwar yadawo dasoyayyarsa gareta
Kusan duk Friday yana Kano yaje gurinta soyayya sukeyi kamar zasu cinye junansu
Mahaifinta bakaramin farinciki yayi da hakanba
Anwar yaune yayanke shawarar sanarwa da daddy aje nemamasa auran nafeesa Dan so yake ahada bikin dana su ihsan Wanda yanzu saura wata biyu ayishi
Dan tuni ameera takammala karatun
A Falom daddy yasamesu shida mommy gaishesu yayi sannan yasanar da daddy bukatarshi tason auran nafeesa
Jikin mommy da daddy ne yayi sanyi dajin batun
to amma basuda ikon hanashi abinda yakeso kuma dama Sunsha alwashin bazasu sake tilastamasa yin abinda bayasoba
daddy ne yafara mgn dacewa aurefa kace anwar Anya kuna zaune Lfy da matarka kuwa
Amsawa yayi dacewa Lfy lau muke zaune kawai de ina raayin aurenne kuma inason nafeesan kuma ko na aureta banan gidan zan ajiyetaba gidana Dana Gama ginawa a asokoroad can zan kaita kunga bamasa guri daya bare har suyi rigima
daddy ne yakatseshi dacewa wannanne baze yiwuba sede kahadasu guri daya konan gidan kocan gidannaka
alfarma yanema akan to subari yafara tarewa da amaryarsa inyaso daga baya ilham takoma
kin amincewa daddy yayi inda daga karshe yabashi umarni akan ana saura sati daya Bikin yadauki ilham yamaidata gidan tafara zabar inda takeso sabida itace babba amma inyace amaryace zata fara shiga gidan yajawa uwar yayansa raini
amincewa yayi da batun daddyn
mommy cewa tayi to my son Allah yatabvatar da alkhairi sede inason kasani Dan zakayi aure baka isa kawulakanta ilham ba muddin kasan bazakayi adalciba karkasoma inbanda rigima irin taka nawa Kake dahar zakayi mata biyu nide kaji tsoron Allah kawai shine fatana kuma kaje kasanar da matarka
Hakade sukaitamasa nasiha akan yaji tsoron Allah yayi adalci
Sallama yamusu yawuce part dinsu
afalo yasamu ilham ita dasu twins tana koyamusu homework
dakinshi yashige bayan yama su twins wasa
Ilham ko Kokallo bata isheshiba
*bayan wata guda*