PART 1
Abdul Jalal Part 1 Complete Hausa Novel · about 12 min read
Share please
_Bismillahir Rahmanir Rahim, da sunan Allah me Rahma me jin kai, Allah ka yi salati a bisa shugaban mu Annabi Muhammad (salallahu alaihi wassalam)
Bayan haka, ban rubuta wannan littafi domin cin zarafin wani ko wata ba, na yi shine domin nishadantarwa, da kuma wa'azantarwa, ku biyoni domin jin me wannan labarin ya kunsa.
Yanda nafara Allah yabani ikon kammala shi
Ina maraba da shawarwari, sharhi, ko kuma gyara, nagode.
Domin Samun karanta wannan littafin yi magana ta what's app akan wannan lambar
07063065680
Kokuma addanna wannan link din domin samun novel din
🌹https://chat.whatsapp.com/EtB4KI52K0v5FQc2ELhidL
Special thanks to my group members ina Alfahari daku comments dinku na bani karfin gwiwa
ABDUL JALAL NOVEL FANS
Love u all guys ❤❤❤❤❤
-MY FIRST NOVEL-
Ja da baya ta dingayi yana Binta, har seda ta kai karshen bango sannan ta tsaya tana zazzare ido
"Kingama gudun?"
Saboda karfin hali irin na Jalila ta dubeshi
"Wallahi kasake ka karaso inda nake sena maka Illa, akan me baza a fadi gaskiya ba, ai duk abunda nake fada ba karya nayimaka ba haka kake"
Daka mata tsawa yayi, Wanda yasa taji hanjin cikinta sun nannade guri daya
"Shut up, akwai wata illa dazakiyimn Wanda yafi miyagun maganganun da kikeyimin, ke badan darajar Jawwad ba da tuni na dade da kakkaryaki na karya banza"
Dagowa Jalila tayi da sauri ta kalleshi,
"Eh in karya banza mana, in ban mantaba a wancan karon nagaya miki ba ruwanki dani kifita a sabgata kome nake aikatawa babu ruwanki, meyasa kike da taurin kai da shishshigi,?
Dakamata tsawa ya kumayi ba tambayarki nakeba
Banza tai masa ta dauke kanta
" kaga ni ban guri in wuce"
Ba musu yabata hanya, ta sa kai zata wuce cikin zafin nama yasa hannunsa yakamo hannunta guda daya, yai masa wata muguwar murdawa, Wanda in yakuma murdawa ze iya ballata
Bata San lokacin datayi wani uban zilloba ta fasa kara
Ya kalleta "da zafine?"
Kasa magana tayi se wani uban fitsari dataji ya matsota, gashi ko kwakwakwaran motsi takasa balle ta kwace hannunta
Be saketa ba, da daya hannun nasa yasaka yakamo kunnenta, cike da mugunta ya murda iya karfinsa, wannan karon batayi ihunba sedai taji kaman fitsarin yafara fitowa, Allah ya temaketa hawaye yafara zubowa daga idonta, yana daf da ita sosai Dan suna iya jin numfashin juna, ya Dan tsura mata ido sannan yace
"Nikike cewa makakke ko? Kuma Useless and hopeless creature ko, ke gaki wadda ta haifowa duniya rashin kunya, daga yau in kinga Jalal, kikuma kallon ko inda nake sena yi maganinki
Hada cewa kinfi karfin makakke irina, ke meye abunso a gurinki,, yana ina wata mummuna dake, banda rashin mutunci da rashin kunya baki iya komaiba"
Motsa baki take, tanaso tayi magana amma takasa
Har yanzu be saketa ba, yadan kalleta
"Ko kinada maganane"?
Girgiza kai tayi, fuskarta tayi jajawur, se ruwan hawaye dayake zuba wani nabin wani,"
Da kyar ta tattaro kalaman dazata fada
"N..Ni kasakeni, zan karye fa"
Yadda tayi maganar cikin kuka da kuma shagwaba, seyaji jikinsa yayi wani iri
"Au bakinki be mutu bako" yafara a hankali
Yasa kafarsa ya take mata yatsun kafarta
"Wayyo Allah Ummi, ze kasheni, Allah ka temakeni"
Yadda taketa kuka gwanin ban tausayi, Dan zuwa yanzu ji take kamar hannunta ya karye, sannan ta saddakar ya cire mata kunne, ga yatsun kafafuwanta dake wani zugi, kunenta yafara saki sannan yacika mata hannunta
Daya hannun tasaka ta rike hannun dayayiwa muguntar danji take kamar ya karye,
Dan kallonta yayi kamar yayi dariya amma ya dake
"Gobema kikuma sena tabbatar miki ni makakke ne, da giya naso nabaki kisha senaga bake yakamata in bawaba Jawwad zan bawa, in yasha kaman kinsha ne, stupid girl, tafi kibani guri"
Dukda haka be ishi Jalal ba Dan Sam be huce ba akan abubuwan data keyi masa, seda yamata kyakyawan rankwashi a tsakiyar kanta, aikuwa nan take ta tsuguna kasa ta fashe da kuka,
Shikuma yakoma kan kujerar da yataso yai zamansa yacigaba da abunda yake,
Kuka take sosai saboda batason atabamata kai ko kitso bata sonyi setace zafi yake mata, balle wannan katon ya rankwasheta, kuka take sosai hada sheshsheka
"Idan baki tashi kinbar dakin nan ba nazo gurin nan, sena danneki na baki giya, and I mean it"
Bashiri ta mike ta nufi hanyar fita, tana Jan kafa seda ta bude kofar, ta waigo ta kalleshi,
"Allah yasakamin wallahi, mugu kawai, kuma wallahi niba mummuna baceba,"
Shiru yayi mata, "bazata iya yin shiruba, bakinta baze mutu ba"
Tsayawa tayi ta share hawayenta daga waje Dan gujewa tambayoyim Nana, tana daf da shiga cikin gida Jawwad suka karaso shida doctor salis
"Munzo a dai² Jawwad waccan ba mutuniyar bace?"
Doctor salis yai maganar yana nunawa Jawwad Jalila"
Banza Jawwad yai masa yanemi guri yayi parking, Jalila tana kallonsu amma bata tsayaba tayi cikin gida, Allah ya temaketa bakowa a parlour tashiga dakinsu ta tarar halima tana ninkewa Nana kayan sawarta
"Halima ina Nana"?
" hajiyace ta kirata,afiya kuwa"
"Lafiya kalau"
Jalila ta shige toilet Dan kar halima ta dameta kunnenta yayi Ja ga hannunta da ya sage ji take kamar banata ba
Gaskiya Jalal azzalumine, ya iya salon mugunta, babban abunda ya dameta wannan rankwashi da yayi mata Dan tunda yayi mata take jin Jiri har yanzu, kanta har yafara ciwo, lallabawa tayi ta watsa ruwa, ta wanke fuskarta tayi alwala Dan magariba ta gabato sannan ta fito ta canza kaya, bata iya amfani sosai da hannun da Jalal ya murda mata, guri daya takoma ta dunkule lokaci² tana share hawaye
Nana tazo ta sameta a haka
"Lafiya kuwa?, daga zuwa duba Yaya Jawwad kinzauna"
"Naje baya nan yanzun nan ya dawo"
Jalila tabata amsa a takaice
"Wai meya sameki naga yanayinki ya canza?"
"Kainane yake ciwo"
"Eyyah sannu inada paracetamol inkinyi salla seki sha"
Jalila ta gyada mata kai, Nana kuma tayi waje
"Azzalumin banza wainice mummuna makaryaci kawai, wallahi ko makaho yasan niba mummuna bace"
Jalila taita mita tana kunkuni,
Doctor salis ya duba kafar Jalal yace masa babu sauran kwalba a ciki, Dan haka acigaba da gasa kafar da ruwan dumi yana shan magunguna zata warke gaba daya insha Allah
"To mungode sosai salis"
Jawwad yafada yana dafa salis, Dan ture hannunsa salis yayi, ya kalli Jalal
"Jalal a gaskiya Jawwad bashi da kirki, har innemi alfarma a gurinsa yakasa yimin"
Kallonsa Jalal yayi
"Anya zan yadda Dan uwana bashi da kirki, amma me yayi maka?"
"Wai ace inga kanwarsa ince inaso ya hademin rai, yace baze baniba"
Dan murmushi Jalal yayi, yayinda Jawwad yakuma hade rai, Jalal yace wace yarinyarce
"Wadda mukazo muka tarar da ita a gurinka ranar dabaka da lafiya, wata me iyayi, baby sunanta kome? Nidai kaman haka naji Jawwad yana cemata, ranar tana nan har karfe daya, seda kayi bacci Jawwad yatafi maidani sannan ta koma cikin Gida, yau muna shigowa na hangeta INA yiwa Jawwad maganarta amma ya shareni"
Kallon Jawwad Jalal yayi, aransa yace wannan Mara kunyar, sannan a fili yace
"Ba ruwana kaida shi, in yabaka shikenan, ina maka murna"
Doctor salis yadan bude baki
"Au hakaama zakace, bazaka tayani lallabashi ba"
"Niba ruwana"
Jawwad mikewa yayi
"In kungama ni natafi masallaci"
Akayi sallar magariba, da kyar Jalila ta mike tayi salla, tana idarwa ta zube a gurin saboda azababben ciwon dataji kanta yanayi,
Nana takuma shigowa ta tarar Da Jalila ta dunkule akan dadduma, durkusawa Nana tayi ta dafata
"Jalila har yanzu kanne yake miki ciwo"
Jinjina kai kawai Jalila tayi, mikewa Nana tayi ta dakko mata magani ta kawo mata, Jalila ta kalli maganin
"Nana ki bar maganin nan, ni banaso"
"Saboda me haka zaki zauna da ciwo"
"Kibari kawai ze dena, idan na sha maganin nan amai zanyi"
"Ohh my God, sannu amma kina cuta bazaki sha magani ba"?
Har wajen isha doctor salis yana gidan suna hira jefi², ya zauna ne koda Allah zesa yaga Jalila amma shiru be ganta ba,
Halima tayi sallama, ta kawo musu abinci, Jawwad ya kalli Halima yace
" Halima ina Jalila ne?"
"Bata jin dadine, ta kwanta nikadai nayi girki yau"
"Subhanallahi me yasameta haka"
Jawwad yafada a Dan tsorace
Halima tace "Naji tacewa Nana kanta yana ciwo"
"Ta sha magani ne"?
"Wallahi ban saniba"
"OK jeki, ki kirawomin ita, inzata iya zuwa, tunda salis be tafiba seya dubata"
"To bari inje"
Ta mike ta koma cikin gida, Jalal yana jinsu bece komaiba,
Doctor salis ya kalli JALAL
"Wace kuma JALILA, naga Dan uwanka ya damu, nidai nasan Nanace kawai kanwarsa"
"Kabari ta zo sekaga wace"
Jalal yabashi amsa
Halima ta koma cikin Gida, ta tarar da Nana tana bawa Jalila tea,
"Jalila yayanku yace kije likita yana nan ya dubaki"
Nana ta kalli halima
"Daga zuwa kai abinci Harkin gaya masa"
"A a tambayata yayi"
"To jeki angode"
Seda Jalila tagama shan tea sannan ta kama hannun Jalila suka fito
Suna daf da Barin palourn Maama ta hangosu
"Me Nana INA zakuje haka"
"Jalila CE bats da lafiya , shine Yaya JAWWAD ne yace taje doctor salis yazo se yadubata
" Allah ya sawwake"
Shine abunda Maama tace tashige kitchen, itakuma Nana suka fito
Nana ce tayi sallama, suka amsa
Jawwad ya mike da sauri,
"Subhanallah baby, abin har ya kai haka, sannu"
Jin ance baby yasa doctor salis saurin waigowa
Jalilace fuskarta duk tayi ja hawayene kawai ke fita daga idonta
"Subhanallah Ashe babynmuce ba lafiya"
Doctor salis yafada yana mikewa tsaye
Guri tasamu ta zauna,Nana ta zauna a kusa da ita
Nana takalli Jalal
"Yaya Jalal ina wuni"
"Lafiya sannu"
Hada ido sukayi da Jalila ta galla masa harara, kawai se yayi murmushi yacigaba da latsa wayarsa
Jawwad se jera mata sannu yake
Doctor salis ya kalleta
"Sannu baby dama sunanki Jalila, a very sweet name"
Shiru Jalila tayi masa ta kwantar da kanta akan cinyar Nana
Jawwad ya hade rai
"Kaga cewa nayi ka dubata ba ka dinga yimata shirme ba, in bazaka dubataba zan dauketa mutafi Asibiti"
"To ai dubatan zanyi, kake min masifa"
Doctor salis yakuma kallon Jalila
"Baby kidena kukan mana, kinfiye shagwaba in mutum bashi da lafiya ba kuka akeba,
Yaushe kan yafara miki ciwo?"
"Dazune" tafada a kasan makoshinta
Nana ce tayi yinkurin dagota tareda cewa
"Jalila ki tashi kiyi masa bayani, bayajinki fa"
Jalila ji tayi Nana ta fama mata hannunta da Jalal ya murda da sauri ta furta
"Wayyo Allah Nana hannuna"
Jawwad yakuma rudewa
"Baby mekuma yasamu hannun naki"
Jalal ta kalla, amma shi ya maida hankalinsa kan wayarsa, shi yadda Jawwad ya rudene yake bashi haushi
Wani hawayen takaicine ya zubo mata
"Bigewa nayi da kofan toilet"
"Gaskiya zanyi fama, baby haka kike shagwababbiya komai kuka"
Doctor salis yai maganar cikin zolaya
Wani mugun kallo Jalila tayi masa cikin tsiwa tace
"Sunana Jalila karka kuma cemin baby"
"To yi hakuri na dena, yanzu inane yake miki ciwo"?
Murmushi Jalal yai a ransa yace indai wannan yarinyar ce kacigaba dayimata shishshigi, ba karamin aikinta bane ta zageka
Doctor salis yagama yimata tambayoyin daze mata yace a Alluran dayayiwa Jalal akwai guda daya da ze mata sekuma magani daze bata
Zumbur ta mike zaune
" Allura kuma, Yaya Jawwad ina tsoron Allura,"
"Yi hakuri a hankali zeyimiki"
Shidai doctor salis wannan shagwabar ta Jalila birgeshi yake
Nana tace
"To ai maganinma ba sha kike ba gara ayi miki allurar"
Aka zuko Allura, Jalila tace sedai ayi mata a hannu, salis yace ta miko hannun, ta mika masa sannan tace
"A hankali Dan Allah"
"To shikenan a hankali zanyi miki"
Ta mika masa hannun, da kyar akayi allurar nan tana ta kuka,
Shikam goga ko uffan bece musuba dayaga suna biye mata haushi ya isheshi ya tashi yabar musu dakin
Salis yace allurar da yayiwa Jalila ta isa sedai in ciwon kan yaci gaba ai masa magana
Nana takama hannun Jalila suka koma cikin Gida a zaune tayi sallar isha'i saboda ciwon da kan yake mata tana idarwa ko canza kaya batayiba ta haye gado takama baccin wahala, Dan ta manta da batun duba Jarrabawa
(Gaskiya Jalal ya iya rankwashi,)
Da safe bayan tayi sallar asuba takoma baccinta, ranar ko tsinke bata dauke a gidanba balle tayi musu girki
Aikuwa dai Abincin yau da banbanci don Sam be kai dadin na Jalila ba
Har LA asar Jalila bata fitoba, sedai Yaya Jawwad har daki yazo ya dubata ya tarar tana bacci
Salis yakira Jawwad a waya ya tambayi ya jikin Jalila, Jawwad yace masa da sauki,
"Jawwad Dan Allah ka hadani da baby mana in mata ya jiki,"
Jawwad kashe wayarsa yayi, yana mita
Jalila tana daki da yamma, taji hayaniya a harabar gidan, Dan haka tafito dama wunin ranar bata fito ba, Abbane ya dawo daga lagos, ya canzawa Jawwad dankareriyar mota, duk anje an kewaye motar, yayinda Jalal ya kame a cikin motar sekace tasa
Murmushi Jalila tayi Abba sannu da zuwa gaba daya suka waigo suka kalleta, ta Dan rame sosai, idonta yayi wani iri
Abba ya kalleta
"Baby meyafaru ko bakida lafiya ne?"
"Lafiyata kalau bacci nayi"
Nana tai saurin cewa
"A a Abba batajin dadine"
"Eyya Nagani fuskanta ya nuna"
"Abba ciwon kaine fa kuma na warke"
Takalli motar
"Masha Allah, Abba mota tayi kyau Allah yasaka maka da mafificin alkhairi, Allah yakara arziki, amma wa aka saiwa motar naga me motar daban Wanda ya kame a cikin motar daban"
"Lallai yarinyar nan har yanzu bakinta be mutuba ga muryarta har ta dashe saboda kuka"
Jalal yai maganar a ransa
Abba yayi murmushi
"Jalila kayan Jalal aina Jawwad ne, Dan haka tasuce su biyun" Jalila ta kalli Jawwad
"Yaya congratulations Allah yasa rai da lafiya akayiwa"
"Ameen baby mungode"
"Abba to mu se yaushe za a saimana?"
Nana tai maganar a shagwabe
"Ku tambayi yayanku, shize saimuku, gata mamanku can Ku dinga hawa ko Jawwad yabaku tsohuwar tasa, in kunshiga university seku dinga Ja"
"Abba ta Yaya Jawwad dinfa duk ta tsufa wallahi,"
"Yana jinki dai, in kun gama Ku nabaku naku tsarabar a cikin Gida"
Daga nan Abba yai cikingida yana dariya, Maama tabi bayansa
Jalila ta kalli Jawwad
"Yaya muje a danamu a motar, dama zamuje duba exams"
"To ku taho muje daga nanma muje shan ice cream"
"Amma Yaya yaushe zaka fara koyamana mota,?"
Nana ta tambaya
"Ku tambayi Jalal seya koyamuku rigimanmun Abba kawai"
"Tabdijan, waye ze koyamana tukin, ba tukin jirgin sama mukeso akoyamana bafa tukin mota Yaya Jawwad, wannan ai tukin jirgin sama yakewa mota"
Jalila tai maganar tana hararar Jalal, yana kallonta ta cikin mudubin motar
"Ba ruwana ke dashi"
Jawwad yafada yana dariya, cikin Gida suka nufa suka dakko hijjabai, da wayoyinsu suka fito
Tunda Jalila taga, Jalal a mazaunin direba taga shi ze tuki jikinta yayi sanyi, Dan tana ganin yanda yake Jan nasa motar
Share please
More comments more typing...........................
Love u all my fans comments dinku na kayatar dani dakuma Sani nishadi
Love you all❤❤❤❤
SANARWA!!!
wasu suna tambayata ko nayi joining wata kungiyane na online writers
Gaskiya ni banyi joining kowace kungiya ba, kamar yadda kuke gani wannan shine Novel dina na farko, kuma basirata ce nake amfani gurin nishadantar daku tareda aikawa da wasu sakonni, babu wata ko wani marubuci dayake bani gudunmuwa
Dafatan masu tambaya kun gamsu
Game gyara, comments, tambaya ko korafi, akwai lamabata danake sakawa a farkon kowane page a tuntubeni ta wannan lambar nagode
Taku har kullum Yar babanta(daddy's girl)
🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️
[8/31, 8:30 AM] Safiyya: 🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
_ABDUL JALAL_
(2020)
_ STORY & WRITTEN BY AISHAHUMAIRA_
(Daddy's girl)
PAGE- 35
_Bismillahir Rahmanir Rahim, da sunan Allah me Rahma me jin kai, Allah ka yi salati a bisa shugaban mu Annabi Muhammad (salallahu alaihi wassalam)
Bayan haka, ban rubuta wannan littafi domin cin zarafin wani ko wata ba, na yi shine domin nishadantarwa, da kuma wa'azantarwa, ku biyoni domin jin me wannan labarin ya kunsa.
Yanda nafara Allah yabani ikon kammala shi
Ina maraba da shawarwari, sharhi, ko kuma gyara, nagode.
Domin Samun karanta wannan littafin yi magana ta what's app akan wannan lambar
07063065680
Kokuma addanna wannan link din domin samun novel din
🌹https://chat.whatsapp.com/EtB4KI52K0v5FQc2ELhidL
Special thanks to my group members ina Alfahari daku comments dinku na bani karfin gwiwa
ABDUL JALAL NOVEL FANS
Love u all guys ❤❤❤❤❤
-MY FIRST NOVEL-
Ja da baya ta dingayi yana Binta, har seda ta kai karshen bango sannan ta tsaya tana zazzare ido
"Kingama gudun?"
Saboda karfin hali irin na Jalila ta dubeshi
"Wallahi kasake ka karaso inda nake sena maka Illa, akan me baza a fadi gaskiya ba, ai duk abunda nake fada ba karya nayimaka ba haka kake"
Daka mata tsawa yayi, Wanda yasa taji hanjin cikinta sun nannade guri daya
"Shut up, akwai wata illa dazakiyimn Wanda yafi miyagun maganganun da kikeyimin, ke badan darajar Jawwad ba da tuni na dade da kakkaryaki na karya banza"
Dagowa Jalila tayi da sauri ta kalleshi,
"Eh in karya banza mana, in ban mantaba a wancan karon nagaya miki ba ruwanki dani kifita a sabgata kome nake aikatawa babu ruwanki, meyasa kike da taurin kai da shishshigi,?
Dakamata tsawa ya kumayi ba tambayarki nakeba
Banza tai masa ta dauke kanta
" kaga ni ban guri in wuce"
Ba musu yabata hanya, ta sa kai zata wuce cikin zafin nama yasa hannunsa yakamo hannunta guda daya, yai masa wata muguwar murdawa, Wanda in yakuma murdawa ze iya ballata
Bata San lokacin datayi wani uban zilloba ta fasa kara
Ya kalleta "da zafine?"
Kasa magana tayi se wani uban fitsari dataji ya matsota, gashi ko kwakwakwaran motsi takasa balle ta kwace hannunta
Be saketa ba, da daya hannun nasa yasaka yakamo kunnenta, cike da mugunta ya murda iya karfinsa, wannan karon batayi ihunba sedai taji kaman fitsarin yafara fitowa, Allah ya temaketa hawaye yafara zubowa daga idonta, yana daf da ita sosai Dan suna iya jin numfashin juna, ya Dan tsura mata ido sannan yace
"Nikike cewa makakke ko? Kuma Useless and hopeless creature ko, ke gaki wadda ta haifowa duniya rashin kunya, daga yau in kinga Jalal, kikuma kallon ko inda nake sena yi maganinki
Hada cewa kinfi karfin makakke irina, ke meye abunso a gurinki,, yana ina wata mummuna dake, banda rashin mutunci da rashin kunya baki iya komaiba"
Motsa baki take, tanaso tayi magana amma takasa
Har yanzu be saketa ba, yadan kalleta
"Ko kinada maganane"?
Girgiza kai tayi, fuskarta tayi jajawur, se ruwan hawaye dayake zuba wani nabin wani,"
Da kyar ta tattaro kalaman dazata fada
"N..Ni kasakeni, zan karye fa"
Yadda tayi maganar cikin kuka da kuma shagwaba, seyaji jikinsa yayi wani iri
"Au bakinki be mutu bako" yafara a hankali
Yasa kafarsa ya take mata yatsun kafarta
"Wayyo Allah Ummi, ze kasheni, Allah ka temakeni"
Yadda taketa kuka gwanin ban tausayi, Dan zuwa yanzu ji take kamar hannunta ya karye, sannan ta saddakar ya cire mata kunne, ga yatsun kafafuwanta dake wani zugi, kunenta yafara saki sannan yacika mata hannunta
Daya hannun tasaka ta rike hannun dayayiwa muguntar danji take kamar ya karye,
Dan kallonta yayi kamar yayi dariya amma ya dake
"Gobema kikuma sena tabbatar miki ni makakke ne, da giya naso nabaki kisha senaga bake yakamata in bawaba Jawwad zan bawa, in yasha kaman kinsha ne, stupid girl, tafi kibani guri"
Dukda haka be ishi Jalal ba Dan Sam be huce ba akan abubuwan data keyi masa, seda yamata kyakyawan rankwashi a tsakiyar kanta, aikuwa nan take ta tsuguna kasa ta fashe da kuka,
Shikuma yakoma kan kujerar da yataso yai zamansa yacigaba da abunda yake,
Kuka take sosai saboda batason atabamata kai ko kitso bata sonyi setace zafi yake mata, balle wannan katon ya rankwasheta, kuka take sosai hada sheshsheka
"Idan baki tashi kinbar dakin nan ba nazo gurin nan, sena danneki na baki giya, and I mean it"
Bashiri ta mike ta nufi hanyar fita, tana Jan kafa seda ta bude kofar, ta waigo ta kalleshi,
"Allah yasakamin wallahi, mugu kawai, kuma wallahi niba mummuna baceba,"
Shiru yayi mata, "bazata iya yin shiruba, bakinta baze mutu ba"
Tsayawa tayi ta share hawayenta daga waje Dan gujewa tambayoyim Nana, tana daf da shiga cikin gida Jawwad suka karaso shida doctor salis
"Munzo a dai² Jawwad waccan ba mutuniyar bace?"
Doctor salis yai maganar yana nunawa Jawwad Jalila"
Banza Jawwad yai masa yanemi guri yayi parking, Jalila tana kallonsu amma bata tsayaba tayi cikin gida, Allah ya temaketa bakowa a parlour tashiga dakinsu ta tarar halima tana ninkewa Nana kayan sawarta
"Halima ina Nana"?
" hajiyace ta kirata,afiya kuwa"
"Lafiya kalau"
Jalila ta shige toilet Dan kar halima ta dameta kunnenta yayi Ja ga hannunta da ya sage ji take kamar banata ba
Gaskiya Jalal azzalumine, ya iya salon mugunta, babban abunda ya dameta wannan rankwashi da yayi mata Dan tunda yayi mata take jin Jiri har yanzu, kanta har yafara ciwo, lallabawa tayi ta watsa ruwa, ta wanke fuskarta tayi alwala Dan magariba ta gabato sannan ta fito ta canza kaya, bata iya amfani sosai da hannun da Jalal ya murda mata, guri daya takoma ta dunkule lokaci² tana share hawaye
Nana tazo ta sameta a haka
"Lafiya kuwa?, daga zuwa duba Yaya Jawwad kinzauna"
"Naje baya nan yanzun nan ya dawo"
Jalila tabata amsa a takaice
"Wai meya sameki naga yanayinki ya canza?"
"Kainane yake ciwo"
"Eyyah sannu inada paracetamol inkinyi salla seki sha"
Jalila ta gyada mata kai, Nana kuma tayi waje
"Azzalumin banza wainice mummuna makaryaci kawai, wallahi ko makaho yasan niba mummuna bace"
Jalila taita mita tana kunkuni,
Doctor salis ya duba kafar Jalal yace masa babu sauran kwalba a ciki, Dan haka acigaba da gasa kafar da ruwan dumi yana shan magunguna zata warke gaba daya insha Allah
"To mungode sosai salis"
Jawwad yafada yana dafa salis, Dan ture hannunsa salis yayi, ya kalli Jalal
"Jalal a gaskiya Jawwad bashi da kirki, har innemi alfarma a gurinsa yakasa yimin"
Kallonsa Jalal yayi
"Anya zan yadda Dan uwana bashi da kirki, amma me yayi maka?"
"Wai ace inga kanwarsa ince inaso ya hademin rai, yace baze baniba"
Dan murmushi Jalal yayi, yayinda Jawwad yakuma hade rai, Jalal yace wace yarinyarce
"Wadda mukazo muka tarar da ita a gurinka ranar dabaka da lafiya, wata me iyayi, baby sunanta kome? Nidai kaman haka naji Jawwad yana cemata, ranar tana nan har karfe daya, seda kayi bacci Jawwad yatafi maidani sannan ta koma cikin Gida, yau muna shigowa na hangeta INA yiwa Jawwad maganarta amma ya shareni"
Kallon Jawwad Jalal yayi, aransa yace wannan Mara kunyar, sannan a fili yace
"Ba ruwana kaida shi, in yabaka shikenan, ina maka murna"
Doctor salis yadan bude baki
"Au hakaama zakace, bazaka tayani lallabashi ba"
"Niba ruwana"
Jawwad mikewa yayi
"In kungama ni natafi masallaci"
Akayi sallar magariba, da kyar Jalila ta mike tayi salla, tana idarwa ta zube a gurin saboda azababben ciwon dataji kanta yanayi,
Nana takuma shigowa ta tarar Da Jalila ta dunkule akan dadduma, durkusawa Nana tayi ta dafata
"Jalila har yanzu kanne yake miki ciwo"
Jinjina kai kawai Jalila tayi, mikewa Nana tayi ta dakko mata magani ta kawo mata, Jalila ta kalli maganin
"Nana ki bar maganin nan, ni banaso"
"Saboda me haka zaki zauna da ciwo"
"Kibari kawai ze dena, idan na sha maganin nan amai zanyi"
"Ohh my God, sannu amma kina cuta bazaki sha magani ba"?
Har wajen isha doctor salis yana gidan suna hira jefi², ya zauna ne koda Allah zesa yaga Jalila amma shiru be ganta ba,
Halima tayi sallama, ta kawo musu abinci, Jawwad ya kalli Halima yace
" Halima ina Jalila ne?"
"Bata jin dadine, ta kwanta nikadai nayi girki yau"
"Subhanallahi me yasameta haka"
Jawwad yafada a Dan tsorace
Halima tace "Naji tacewa Nana kanta yana ciwo"
"Ta sha magani ne"?
"Wallahi ban saniba"
"OK jeki, ki kirawomin ita, inzata iya zuwa, tunda salis be tafiba seya dubata"
"To bari inje"
Ta mike ta koma cikin gida, Jalal yana jinsu bece komaiba,
Doctor salis ya kalli JALAL
"Wace kuma JALILA, naga Dan uwanka ya damu, nidai nasan Nanace kawai kanwarsa"
"Kabari ta zo sekaga wace"
Jalal yabashi amsa
Halima ta koma cikin Gida, ta tarar da Nana tana bawa Jalila tea,
"Jalila yayanku yace kije likita yana nan ya dubaki"
Nana ta kalli halima
"Daga zuwa kai abinci Harkin gaya masa"
"A a tambayata yayi"
"To jeki angode"
Seda Jalila tagama shan tea sannan ta kama hannun Jalila suka fito
Suna daf da Barin palourn Maama ta hangosu
"Me Nana INA zakuje haka"
"Jalila CE bats da lafiya , shine Yaya JAWWAD ne yace taje doctor salis yazo se yadubata
" Allah ya sawwake"
Shine abunda Maama tace tashige kitchen, itakuma Nana suka fito
Nana ce tayi sallama, suka amsa
Jawwad ya mike da sauri,
"Subhanallah baby, abin har ya kai haka, sannu"
Jin ance baby yasa doctor salis saurin waigowa
Jalilace fuskarta duk tayi ja hawayene kawai ke fita daga idonta
"Subhanallah Ashe babynmuce ba lafiya"
Doctor salis yafada yana mikewa tsaye
Guri tasamu ta zauna,Nana ta zauna a kusa da ita
Nana takalli Jalal
"Yaya Jalal ina wuni"
"Lafiya sannu"
Hada ido sukayi da Jalila ta galla masa harara, kawai se yayi murmushi yacigaba da latsa wayarsa
Jawwad se jera mata sannu yake
Doctor salis ya kalleta
"Sannu baby dama sunanki Jalila, a very sweet name"
Shiru Jalila tayi masa ta kwantar da kanta akan cinyar Nana
Jawwad ya hade rai
"Kaga cewa nayi ka dubata ba ka dinga yimata shirme ba, in bazaka dubataba zan dauketa mutafi Asibiti"
"To ai dubatan zanyi, kake min masifa"
Doctor salis yakuma kallon Jalila
"Baby kidena kukan mana, kinfiye shagwaba in mutum bashi da lafiya ba kuka akeba,
Yaushe kan yafara miki ciwo?"
"Dazune" tafada a kasan makoshinta
Nana ce tayi yinkurin dagota tareda cewa
"Jalila ki tashi kiyi masa bayani, bayajinki fa"
Jalila ji tayi Nana ta fama mata hannunta da Jalal ya murda da sauri ta furta
"Wayyo Allah Nana hannuna"
Jawwad yakuma rudewa
"Baby mekuma yasamu hannun naki"
Jalal ta kalla, amma shi ya maida hankalinsa kan wayarsa, shi yadda Jawwad ya rudene yake bashi haushi
Wani hawayen takaicine ya zubo mata
"Bigewa nayi da kofan toilet"
"Gaskiya zanyi fama, baby haka kike shagwababbiya komai kuka"
Doctor salis yai maganar cikin zolaya
Wani mugun kallo Jalila tayi masa cikin tsiwa tace
"Sunana Jalila karka kuma cemin baby"
"To yi hakuri na dena, yanzu inane yake miki ciwo"?
Murmushi Jalal yai a ransa yace indai wannan yarinyar ce kacigaba dayimata shishshigi, ba karamin aikinta bane ta zageka
Doctor salis yagama yimata tambayoyin daze mata yace a Alluran dayayiwa Jalal akwai guda daya da ze mata sekuma magani daze bata
Zumbur ta mike zaune
" Allura kuma, Yaya Jawwad ina tsoron Allura,"
"Yi hakuri a hankali zeyimiki"
Shidai doctor salis wannan shagwabar ta Jalila birgeshi yake
Nana tace
"To ai maganinma ba sha kike ba gara ayi miki allurar"
Aka zuko Allura, Jalila tace sedai ayi mata a hannu, salis yace ta miko hannun, ta mika masa sannan tace
"A hankali Dan Allah"
"To shikenan a hankali zanyi miki"
Ta mika masa hannun, da kyar akayi allurar nan tana ta kuka,
Shikam goga ko uffan bece musuba dayaga suna biye mata haushi ya isheshi ya tashi yabar musu dakin
Salis yace allurar da yayiwa Jalila ta isa sedai in ciwon kan yaci gaba ai masa magana
Nana takama hannun Jalila suka koma cikin Gida a zaune tayi sallar isha'i saboda ciwon da kan yake mata tana idarwa ko canza kaya batayiba ta haye gado takama baccin wahala, Dan ta manta da batun duba Jarrabawa
(Gaskiya Jalal ya iya rankwashi,)
Da safe bayan tayi sallar asuba takoma baccinta, ranar ko tsinke bata dauke a gidanba balle tayi musu girki
Aikuwa dai Abincin yau da banbanci don Sam be kai dadin na Jalila ba
Har LA asar Jalila bata fitoba, sedai Yaya Jawwad har daki yazo ya dubata ya tarar tana bacci
Salis yakira Jawwad a waya ya tambayi ya jikin Jalila, Jawwad yace masa da sauki,
"Jawwad Dan Allah ka hadani da baby mana in mata ya jiki,"
Jawwad kashe wayarsa yayi, yana mita
Jalila tana daki da yamma, taji hayaniya a harabar gidan, Dan haka tafito dama wunin ranar bata fito ba, Abbane ya dawo daga lagos, ya canzawa Jawwad dankareriyar mota, duk anje an kewaye motar, yayinda Jalal ya kame a cikin motar sekace tasa
Murmushi Jalila tayi Abba sannu da zuwa gaba daya suka waigo suka kalleta, ta Dan rame sosai, idonta yayi wani iri
Abba ya kalleta
"Baby meyafaru ko bakida lafiya ne?"
"Lafiyata kalau bacci nayi"
Nana tai saurin cewa
"A a Abba batajin dadine"
"Eyya Nagani fuskanta ya nuna"
"Abba ciwon kaine fa kuma na warke"
Takalli motar
"Masha Allah, Abba mota tayi kyau Allah yasaka maka da mafificin alkhairi, Allah yakara arziki, amma wa aka saiwa motar naga me motar daban Wanda ya kame a cikin motar daban"
"Lallai yarinyar nan har yanzu bakinta be mutuba ga muryarta har ta dashe saboda kuka"
Jalal yai maganar a ransa
Abba yayi murmushi
"Jalila kayan Jalal aina Jawwad ne, Dan haka tasuce su biyun" Jalila ta kalli Jawwad
"Yaya congratulations Allah yasa rai da lafiya akayiwa"
"Ameen baby mungode"
"Abba to mu se yaushe za a saimana?"
Nana tai maganar a shagwabe
"Ku tambayi yayanku, shize saimuku, gata mamanku can Ku dinga hawa ko Jawwad yabaku tsohuwar tasa, in kunshiga university seku dinga Ja"
"Abba ta Yaya Jawwad dinfa duk ta tsufa wallahi,"
"Yana jinki dai, in kun gama Ku nabaku naku tsarabar a cikin Gida"
Daga nan Abba yai cikingida yana dariya, Maama tabi bayansa
Jalila ta kalli Jawwad
"Yaya muje a danamu a motar, dama zamuje duba exams"
"To ku taho muje daga nanma muje shan ice cream"
"Amma Yaya yaushe zaka fara koyamana mota,?"
Nana ta tambaya
"Ku tambayi Jalal seya koyamuku rigimanmun Abba kawai"
"Tabdijan, waye ze koyamana tukin, ba tukin jirgin sama mukeso akoyamana bafa tukin mota Yaya Jawwad, wannan ai tukin jirgin sama yakewa mota"
Jalila tai maganar tana hararar Jalal, yana kallonta ta cikin mudubin motar
"Ba ruwana ke dashi"
Jawwad yafada yana dariya, cikin Gida suka nufa suka dakko hijjabai, da wayoyinsu suka fito
Tunda Jalila taga, Jalal a mazaunin direba taga shi ze tuki jikinta yayi sanyi, Dan tana ganin yanda yake Jan nasa motar
Share please
More comments more typing...........................
Love u all my fans comments dinku na kayatar dani dakuma Sani nishadi
Love you all❤❤❤❤
SANARWA!!!
wasu suna tambayata ko nayi joining wata kungiyane na online writers
Gaskiya ni banyi joining kowace kungiya ba, kamar yadda kuke gani wannan shine Novel dina na farko, kuma basirata ce nake amfani gurin nishadantar daku tareda aikawa da wasu sakonni, babu wata ko wani marubuci dayake bani gudunmuwa
Dafatan masu tambaya kun gamsu
Game gyara, comments, tambaya ko korafi, akwai lamabata danake sakawa a farkon kowane page a tuntubeni ta wannan lambar nagode
Taku har kullum Yar babanta(daddy's girl)
🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️
[8/31, 8:30 AM] Safiyya: 🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
_ABDUL JALAL_
(2020)
_ STORY & WRITTEN BY AISHAHUMAIRA_
(Daddy's girl)
PAGE- 35