fara
Umar Faruqh Part 1 Complete Hausa Novel · about 291 min read
ance harda mata wasa ai me
martaba yakirashi yacemai ance kinata
kuka a mota wai kin gaji. kowa na falon
aka dinga mata dariya Bisma tarufe
fuska cike da kunya taje ta gaida
matayen sarki biyu suma duk sun
amsheta hannu bibbiyu daganan ta
gaida yaranshi maza sanan sarki yace
aci abinci wata yar kakkyawa dabazata
wuce sa
ar Bisma ba tarike hanun Bisma
tace
kusa dani zaki zauna
ahaka suka
karasa dining anacin abinci Bisma nata
hira dayar sa
ar tata mai suna
Amal
Maman Abd Shakur
[10/7, 08:16] M Shakur.: *UMAR
FARUQH*
Sai wuraren karfe goma sanan aka gama
dinner inda yan matan sarki biyu
dasuka rage basuyi aure ba suka rako
Bisma da Amal da Madina har part dinsu
sanan suka juya tareda mata alkawari
gobe da safe zasu shigo to tace sanan ta
shiga daki takarayin wanka sanan tabi
lafiyar gado kasancewar tana fashin
salla sai bacci jakadiya ta lullubeta ta
kashe mata wuta kafin tabar dakin.
Yauwa Aminatu dena kuka karki damu
kawai kiyi addu
a Allah ya sanyama
auren albarka,ai bar Ummaru da wasa
da adduna,amma ba mugu bane karkiji
tsoro bazai cutar miki da ya ba,kullum
burin marigayi kenan yaga ya aurar da
diyarshi kwall Ummi, tashi shiga gida
kiramana Ummin
ahankali Umma ta
tashi tadau tulin goron da jakunkunan
mintin dasuka kawo mata ta shiga gida
tarar da Ummi datayi a hanyar
makwarara yasa tace
Ummi je Baffan ki
nakira yana zaure
tana fadin haka ta
wuce daki. Ummi tabi mamarta da kallo
mai Baffa yamata? Shi Baffa kullum
burinshi yasa Umma na kuka ko to Allah
yasaka mana. dan kwalin kanta ta
warware ta lullube dashi ta share
hanunta tayi hanyar zaure Baffo fin ta
uku tagani Baffa babba (wan babanta)
Baffa karami (kanin baban ta) Baffan
kiris (autan su ) ahankali ta gaidasu
cikin siririyar muryarta Baffa ya amsa
Allah miki albarka kinji Ummi,kimana
biyayya ko kyayi karshe mai kyau, tashi
kije mahaifiyar ki zata sanar dake komi
mu muntafi
kanta akasa tace
Allah
kiyaye Baffa agaida su mama
suna
tafiya tahade tabarman zauren ta
nannade sanan takai cikin gida a bakin
kofa ta ijiyesu kafin ta shiga daki da
sauri
Umma menene?Naga kinyi
tagumi
Umma ta girgiza kai
ranan
auren ki akasa Ummi, sati hudu keda
Hamma
duk son datasan tanama
Hamma bai hana gabanta faduwa ba
wani mugun tsoro yakamata
ni Umma?
kodai bani Ummi ba
Umma takara
murmushi wanda yafi kuka ciwo
kefa
Ummi,zaki auri Hamma nan da sati
hudu
ihu Ummi tasaki sosai kafin
tafada kan Umma tana kuka
Umma wlh
ni banason shi,tsoranshi nakeji,Umma
dan Allah kicema Baffa a
a ni Sama
zan aura
chusa kanta tayi tsakakanin
kafafuwan ta dinga rusar kuka Umma na
lallashin ta.
Ahankali yake tura kauyren dakinshi
saboda kar Baffa da Ammi suji
shigowarshi gidan a irin lokacin nan
karfe 1:45pm na dare,dan bamadan
karsuyi fushi dashiba shi wlh ma kwana
yaso yayi abinshi.
Hamma
yaji
muryan Baffan shi daga daki yana
kiranshi
uhn Naam
ya amsa a dikile
kafin yajawo kofar tashi ya karasa shiga
cikin gidan ya yaye labule ya shiga falon
zaune yaga Ammi ta rike kuncinta tana
mai wani irin kallo mai kamada yaushe
dana zai natsu ya dawo kaman kowani
yaro natsastse?? Wuri Baffa ya nunamai
ya zauna yana kallon fuskar Ammi data
dauke ganinta daga gareshi saikuma ta
juyo da kanta ta kalleshi kaman zatai
magana sai Baffa yamata alamun datai
shiru.
Ammi kuyakuri dan Allah,wlh gasar
wukake naje kuma nina ci nasamu
kyautar dubu uku kunma gani
ya ciro
kudin daga aljihu
Allah Baffa ba yawo
najeba inajin magananku
Baffa ya
kadakai
ba wanan muka tambayeka ba,
inma kaga dama Hamma kakai karfe
ukun dare baka dawo gida ba
Baffa ya
kalli Ammi
mikomin goron nan
yakumbo
Ammi ta mika mishi Baffa ya
turasu gaban Hamma,Hamma yabi Baffa
s kallo mezanyi da uban goron nan
bancin niba cin goro nakeba
maganan
Baffa ya katse shi
wanan goron sa
ranan kane nan da sati hudu, karaba ma
abokanan ka aure zanma koka natsu,
Ummi zan aura ma kaje kafara shiri
Kirjinshi ke wani irin bugawa dayaji
kalmar aure,amma lokacin dayaji Ummi
sai bugun kirjin yafi nada idanunshi
sukai wani irin jaa yana kallon Baffan
nashi yakasa ma magana Baffa ne ya
katse shirun da fadin
dau goron ka
kibarmin daki
Baffa dan Allah kamin
rai,dan darajan Allah ka janye maganan
auren nan
cewar Hamma kaman zaiyi
kuka
batcemin daga gani! Baffa yafada
ya tsawace da sauri Hamma ya mike zai
fita
dawo kadau goron ka mutumin
banza kawai
ahankali yadau goron
yafita daga dakin yana tafiya kaman
mara jini ajiki dakinshi ya bude ya shiga
gabaki dayan goron ya daga ya buga da
banko tareda kwala wani kara
yace
Ummiiiiiii
Maman Abd Shakur
[10/8, 20:19] M Shakur.: *UMAR
FARUQH*
Ammi ta mike kaman zata tashi Baffa ya
harareta
wuce muje mu kwanta, inya
gadama ma ya haukace, aure ba fashi
shigewa uwar daka Ammi tayi Baffa
kuma ya tura kaure yabi yar matarshi
daka.
Baccin dabaiyi ba kenan Hamma har
asuba,kofa ya bude yafito yaja ruwa a
rijiya ya cika botiki yaje yay wanka
sanan yafito yay brush yay alwala sanan
ya shiga dakinshi yadau farar jallabiyar
shi yazira yadau turaren durinshi mai
kamshi ya sa sanan yadau kwallinshi ya
rangada a ido kafin yafito ya bude kofa
ya fita zuwa masallaci. koda yaje ana
gab da sallamewa haka ya bisu bayan
liman ya sallame ya tashi ya rama.
Shiru yayi yarasa maisa zuciyarshi na
zafi ahankali ya daga hannayen shi
sama a zuci yafara addu
ya Allah ka
taimaken kasa Baffa ya janye maganar
auren nan,wlh banison aure,banason
wani nauyi yahau kaina,ya Allah ina
rokonka daka amsamin addu
a ta
yana
gamawa ya sauke hannu yafita daga
masallacin ya koma gida. Tarar da Baffa
da Ammi yayi a tsakar gida Baffa najan
charbi Ammi na bakin murhu murya
Chan ciki ya gaidasu suma suka amsashi
ba yabo ba fallasa ya koma ya shiga
dakinshi ya kwanta akasa yana kallon
sama.
Wuraren 9 Ammi tagama komi tazura
hijabi tafita gidansu Ummi ta shiga
Umma ta tarbeta hannu bibbiyu sukahau
tattaunawa.
Ummi ce ta shigo da sallaman ta ganin
Ammi yasa kunya ya kamata ta rufe
fuskarta da dan kwalinta tace
Ammi ina
wuni
Ammi tai murmushi
a bazan
amsaba Ummi, yaushe rabonki da
gidana
Umma tai murmushi
munga Ammi da yarta a rana
kowa yay
dariya Ummi tai magana da siririyar
muryarta kanta akasa
yakuri Ammi
anjima kadan zanzo
Ammi tai dariya
yauwa yata
kafin ta kalli Umma
tafi nagode sosai Allah kara dankon
zumunci,Allah kuma ya albarkaci
abunda muke shirin kullawa
Umma
tace
Amin
tareda mata rakiya har
waje.
Har wurin 11 Ummi bata tafiba tana
tsakar gida tana ta kada lagwanin da
a sataba. Umma ce ta leko
Ummi wai
baki tafiba,kinsan yanzu Ammi nachan
tana jiranki,tashi kitafi dayar kirki
kinji
. Ajiye lagwanin tayi ta warware
dan kwalin riga zanin dake jikinta ta
zura silifas dinta fuskarta ba kwalliya
fes fes da ita. da sallama ta shiga gidan a
tsakar gida tasami Ammi tana tankaden
tuwa cikin tsananin murna Ammi tace
maraba da Ummi,haba Ummi ko gidan
nan yay kewanki,kin manta da Ammin
kiko
Ummi tasa hannu tarufe fuska
tana murmushi ahankali tace
yakuri
Ammi
ta tsugunna ta karbi tankaden
tuwon a hanun Ammi tana tankadewa
Ammi ta kafeta da idanu tana kare mata
kallo.
Maman Abd Shakur
[10/8, 20:28] M Shakur.: *UMAR
FARUQH*
Allah yay baiwan sassanyar kyau anan!
Cewar Ammi a zuciyarta. Ummi yarinya
ce dabazata wuce 18 19 ba. Batada kiba
yar siririya ce,tanada hasken fata ba
chan ba. Fuskarta nada dan fadi kadan
gata da doguwar hanci kaman baka
giran nan nata acike baki sidik, lips
dinta ja ne jajir dasu kanana gata da
gashi kaman me,kana ganinta kaga
bafulata. Kunya ne da ita sosai,gata da
sanyin hali,ga tsoro ga tsafta kowa na
garin na yabon halin Ummi dan tafita
daban dayan kauyen kaman ba
a nan
aka haifetaba. Ba
a sata a boko ba,
saidai tana zuwa na allo kullum inda tai
sauka yanzu hadda take.
Ammi nagama
zantafi
maganar Ummi yadawo da
Ammi daga duniyar tunani da kallon
Ummi datake,wanda takejin cewa zata
iya chanza Hamma shima dabi
un shi
sudawo kaman nata.
Harkin gama?
Ammi tafada tana mai kallon garin
tuwon murmushi Ummi tayi tace
Ammi tace
yauwa Ummi dan dauko min
rediyo na kamomin tashan Alheri radio
da akace an bude
Ummi ta shiga ciki
tafito dauke da radio ta kunna ma Ammi
Ammi ta karba tana murmushi kafin ta
kure karan radio yanda zata dingaji da
kyau sanan tama Ummi addu
oi kafin
Ummi tajuya ahankali tayi hanyar
zaure. ganin Hamma tsaye abakin
kofanshi yana mata wani irin kallo
dabata tantance name ba yasa taji
kaman zuciyarta zai tsaga kirjinta yafito
da sauri tajuya zata koma cikin gida
amma kafin takai gayin gudu har
Hamma yasa hannu yawani fizgota ta
fada kirjinshi da karfin gaske, riketa yay
da kyau kafin ya maida kofan ya rufe ya
hadata da bango ko ina a jikinta rawa
yake tace
dan Allah Hamma kayakuri
yau ban shigoma dakiba dan Allah
tafashe da kuka sosai hannu ya daura
akan bakinshi alamun tamai shiru, shiru
tayi hawaye na zuba daga idonta cikin
tsawa yace
uban wayace kicema Ammi
kina sona?harda sawa asamana rana?me
zanyi dake?mezaki iya bani?baki da
abunda nakeso yaushe ma kika fara
girma eh
yakara daka mata tsawa cikin
kuka Ummi tace
yakur
yimin shiru
nace kafin na karyaki
tai shiru tana
zaro idanu cike da tsoro sakinta yayi
yadan matsa baya yana zaro mata idanu
yace
inhar kika bari aka mana aure
saikinyi dana sanin sanina kinaji na?
Ta girgiza mai kai tana kuka dukta rude,
sosai ya tunkaro inda take makale da
bango yasa hannu a aljihun jallabiyar
shi yaciro wata yar wuka wacce har
ganin fuskarta takeyi saboda tsabagen
kyallin da wukan keyi
dan Allah karka
yankan
jin saukan wukan a wuyanta
yasa numfashin ta ya tsaya chak,
ahankali tai gefe zata fadi da sauri ya
rikota tafado jikinshi dan kwali kanta ya
salube ya fadi akasa gashin kanta ya
bayyana yana lilo tsaki yayi ya cillar da
wukan yahau girgiza ta
ke, ke
ganin
taki motsi yasa yakara yin tsaki ahankali
yakai hannu ya daura kan wuyanta
yaga taki motsi
da wanan raguwar
zasu hadani aure, subani koshashiyar
mace na aura sai wanan taliyar, gaskiya
kinma na yanka kadan wlh da sake
kwantar da ita yayi akasa kafin yatashi
yadauko buta ruwa ya diba ruwa a
hanunshi yazo ya shafa a fuskarta yadan
girgiza ta
ke,ke Halima
Maman Abd Shakur
[10/9, 21:15] M Shakur.: *UMAR
FARUQH*
Duk dakewar shi da taurin rai irin nashi
saida yadanji tsoro badan komiba
saidan kar yarinya ta mutum mai adaki,
Baffa shi zai fara fadin ya kashe
yarinyar da za
a aura mai. Shiru yay
yana tunanin me abinyi dagata yay ya
daurata kan cinyarshi yahadata da
kirjinshi yana jijjigata
ke, ke
ruwan
butan ya dauko da dayan hanunshi ya
kwara mata gabaki daya a fuska
ahankali ta saki numfashi mai karfi
batare da ta bude ido ba hannayen shi
ya daura a tattausar fuskarta yadan
bubbugi kumatun ta ahankali
yace
Halima,Halima dan Allah ki bude
idonki kinji
jin Ammi ta kashe radio
daya cika tsakar gidan da kara yasa
yakara rage murya yadan girgiza
Halima,Halima bude idonki babu
abunda zan miki Umar ne,nine
ahankali take bude idanuwan kafin ta
saukesu akanshi ganin yanda take kan
jikinshi yasa ta bare baki zata saki kuka
yasa hannu ya rufe bakinta adan rude
yace
karkimin ihu,karkija Ammi taji
dayan hanunshi yasa ya dagata sama
duk tabi ta kankame jikinta ta kulle
idanunta gam. tsayawa yay yadan
kalleta na minti biyu kafin ya tsugunna
yadauko dan kwalin ta ya daura mata
akai yace
daura dan kwalin ki
idanunta a kulle ta daura saida yafara
lekawa yaga Ammi ta shiga daki kafin
ya shigo ya harareta
zoki fita
sumi
sumi ta fita tabar gidan.
Sanye yake da bakin jeans wando,ya
daura rigan shadda mai ruwan toka
akai,ya ranbada bakin kwallin nan
nashi a ido sai kamshi turare yake,
gashin kanshi kwance sai kyallin mai
yake ya fito daga dakinshi ya kullo kofar
kaman mutumin kirki ya shigo cikin
gida tarar da Ammi da Baffa yayi a
tsakar gida suna cin tuwo ya gaidasu
Ammi ta amsa yayin da Baffa ya dauke
kai ahankali yace
Ammi uhm Baffa zani
dandali
Ammi tai murmushi
kadawo
da wuri Hamma,bazaka ci tuwon ba?
Yadan yamutse fuska yace
nakoshi
Ammi
kafin ya juya zaibar tsakar
gidan
Hamma
yaji muryar Baffa ya
kirashi da sauri yadawo ya tsugunna
gaban Baffa
gani Baffa
Baffa yadan
kalleshi kafin yakuma dauke kai yace
gobe kai da abokan ka kufara ginin
filin na dandali,koyaya ma kake son
tsarin kayi kai da matarka zaku
zauna,nariga nasa ankai yashi da jar
kasa tashi katafi Allah maka albarka
farko maganan ta batamai rai, but
addu
an da Baffa yamai saiyadan
sanyaya mai rai
Ameen
sanan yatshi
yatafi tunda yafita kowa ke kallonshi har
yakai dandali lokacin mutane basu taru
ba yaranshi ne kawai aciki kallon su yay
dai dai batare daya kulasu ba yafada
kan kurejar mulkin shi yana huci ya dafe
kanshi
Ziijan ban ruwa
da sauri ziijan
daya daga cikin yaranshi ya dauko ruwa
a buta mai kyau yakawo mai gashi
ranka shi dade
ruwan ya karba ya
kwara akanshi duka yana huci saboda
zafi kanshi keyi sosai.
Maman Abd Shakur
[10/9, 21:26] M Shakur.: *UMAR
FARUQH*
Kara dafe kanshi yayi yay shiru daya
daga cikin yaranshi wanda yafi shiri
dashi ne ya matso kusa da kujeran ya
tsaya
Allah ya huci xuciyar sarkin garin
nan,bamusan da kowa ba saikai, na
gaida Ummaru na Yanka, baisan wasa
ba,wasa batasan dashi ba,takawar ka
lafiya kakkyawa,kakkarfa,zazzafa,sannu
sannu Zuciyar Umar, huce huci Zuciyar
Faruqh,sakko sakko zuciya kodan ni
Murucci nabada shawara,ko kuma
nakawo hanyar shawo kan matsalar
dake damun uban gidana,sarki na,mai
yakarashe maganan yana sarama
Ummaru Hannu.
Komawa Hamma yayi ya jingina da
kujera ya bude ido kadan ya kalleshi
yace
warware min naji Murucci
maida idonshi ya lumshe Murucci yay
dariyan keta yace
Ka Amince da auran
Ummi,Ummi bazata kawoma matsala a
harkan mu ba, dan yarinya ce daba
ruwanta gata shiru shiru,kome kayi
bayan auren bazata taba fadaba,koda
zakai sati baka dawo ba tsoro bazai taba
bari tafada ba,nasan auren ne bakaso
amma da auren Ummi da rashin aurenta
babu abunda zai sauya ko ya chanza
mana wanan itace maslaha ta ta farko
yay shiru.
maslaha ta biyu kuwa shine tsawon
zama danai karkashin ka na gano cewa
ba auren ne takamai mai bakasoba saida
kafison ko auren zakayi bakason auren
yar nan haskiya,sai yar wata kauyen
saboda gudun kar
a rainaka,ko kuma
taje tana fadama yan kauye ya kake ko
mekukeyi amma ina mai tabbatar ma a
wurin Ummi bazaka samu matsalar haka
yadan kalli Hamma yace
sun gamsar
dakai kona cigaba?
Ahankali Ummaru
ya bude ido ya kalleshi yace
cigaba
Murucci yay murmushi alamu sun nuna
maganarshi tai tasiri saboda yanda
idanun Na yanka suka rage ja ya cigaba
Ummi bata daga cikin kalan matan
dakake so,zaka kalli tama kadan,zaka
kalli cewa abu kadan zaka mata ka
illatata,zakai tunani bazata shanyeka da
bukatunka ba,amma ba anan takeba
abunda zaka gane shine mace kamar
fulawa ce bazata kumbura ba harsai
ansa mata abunda zai sa ta kumburo
dafatar ka gamsu Mai Murucci
yay
maganan yana kallon fuskar Ummaru
dake kallonshi fararen hakoran shi a
bayyane yana mai murmushi yace
gaida Murucci uban dabaru,da fikra
kafin ya tashi sufara wasa da wukake.
Misalin karfe 9:00 na safiyar jumma
Bisma ta fito sanye da wani material ja
mai taushi an mata dinkin doguwar riga
fitted rolling tayi da black gyalle sanan
tadau black flat takalmi tasa tana tsaye
gaban mota tana magana da Amal da
Madina tace
nifa Amal nafiso muje
kauyen nan mukadai banason fadawa su
bimu
tafada tana tabe fuska Amal tace
kema kinsan Dad bazai bari
ba,hakanan yabar ki kiyita yawo haka
babu masu tsaron ki kina bakuwa?
Madina tace
not even dat, idan munje
mu kadai wa zai kaimu gidan mai garin
kauyen mu kwana,tunda u keep saying
ke sai kin kwana a kauye
Bisma ta turo
baki tace
ni ni dai saina kwana,amma
abumu dogarawa biyu kawai mai tukin
mota damai kula da mu
Amal ne tai
sauri ta juyar da kan Bisma tace
take a
look
ganin sarki da fadawa kusan 20
yasa Bisma jin haushi amma ta boye
ganin mai martaba ya kalleta yace
kukan mota makesure yau bakiyi kuka
ba fa,if not zancema abokina kar akara
bari kiyi tafiya,na sanar da mai gari
zuwan ku sai tsumayen ku yake Allah
kaiku lpy, kudawo da wuri gobe kinga
jibi Sunday zaki koma kinji yata
ahankali tace
to Dad
ta shiga mota su
Amal ma haka kafin fadawa su shiga
wata doguwar bus Driver ya shiga ya
jasu ni M Shakur nace Adawo lafiya.
To fans think of d wo**e abunda zai
faru. Luv yhu all saikun jini da safe.
Maman Abd Shakur
[10/10, 08:14] M Shakur.: *UMAR
FARUQH*
Dan tafiyan da bazai wuce na minti
arba
in ba sukayi suka gansu a kauyen
haskiya. Kauyen ya Burge Bisma sosai
saboda kyau dataga yamata gashi ko ina
ba datti, ba irinsu bawan raken nan
akasa ko kaahin jakuna ko bola da
sauran su ko ina tsaf tsaf.
Ganin sun soma shigowa kauyen yasa
wani bafade wanda aikinshi busan
sarewa ne ya leko da kanshi ta gilass
yafara busa sarewa irin baki sun soma
isowa motoci suka cigaba da tafiya
ahankali.
Na Yanka! Na Yanka, na Yanka
sauri duka yaran Hamma da shi Hamma
dake cikin rafi yana wasa da wuka duk
suka juyo suna kallon Ziijan dake wani
irin falfalawa da gudu yana haki yana
karaso su, saida ya tsaya daidai wajen
rafin sanan ra sarama Ummaru yace
gaida uban gidan Ziijan, mai
ziijan,Ziijan na dauke da labari mai
zafi, kuma zanso nabaka shi da zafinshi
basai ya huce ba
yakara sa maganan
yana haki saboda gudun dayasha.
ahankali Ummaru ya mikama na kusa
dashi wukar dake hanunshi kafin yatako
yafito daga rafin yana sharce ruwan
fuskarshi, kan kujerar mulkin nashi da
aka ijiyemai a karkashin bishiya ya
zauna
yay crossing legs yana kallon
Ziijan fuskarshi kaman bai taba
murmushi ba yace
meke tafe dakai?
Ziijan yakara saramai yace
a matsayi
na na kunnuwan haskiya daka nadani,
na jiyo mana wanan tsohon dake kiran
kanshi mai gari danmu kai kadai muka
sani a matsayin mai gari, yau zaiyi baki
daga zariya yaran masarautar zaria
batare daya sanar dakai ba,yanzu ma
haka sun iso amma basu karasa shigowa
nan kauye ba saidai idan kuka saurara
zakuji busan sarewan su iyakan rahoto
na kenan Mai Ziijan
Tunda yafara maganar
Ummaru ke
kada kafa kafin ya kalli yaranshi yace
aje a taremin su,karku bari su karasa
shigowa garin nan
Wai har yanzu ba
a kai gidan ba?amma
ai kunce mun shigo kauyen
Madina tai
dariya
daga bakin kauyen zuwa cikin
kauyen fa da dan nisa sos
bata karasa
maganan ba saboda wani irin cin birki
dasukaji direban yaci Bisma ta kankame
Madina cike da tsoro tace
wayyo
Miemie na,la
ilaha illallah
direban ne
ya juyo da sauri yace
hajiya ku
tsugunna karku fito kome zakuji
yaran
Ummaru kusan talatin ko wanne da
wukake a hanunsu suka zagaye motocin
yayinda wayansu guda biyar suka dauko
kujeran mulki suka ijiye karkashin wata
katuwar bishiyar mangoro. Ahankali
mataimakin sarkin yaki dake cikin Bus
din fadawa yabude kofa yafito yana
kallon su
me kuke so?ba fada mukazo
nema ba,haskiya mukazo wajen mai
gari,ku barmu mu wuce kafin ayi barin
jini
Bisma takara kankame Madina tana
kuka tace
shikenan Miemie yau mutuwa
zanyi,jibesu da manyan wukake gasu da
yawa farka mana ciki zasuyi?
Ahankali sauran fadawan suka fito layi
sukayi jikin motar dasu Bisma ke ciki
dan kome zai faru su zasu kare.
Mataimakin sarkin yaki yakara magana
yace
kubamu hanya ko ai barin jini
Duka yaran Ummarun suka fashe da
dariya kafin Murucci ya kalli sarkin yaki
yace
karyan ka,inhar kuka iya zubar
mana da jini koda digo daya ne bamu
cika yaran Ummaru na Yanka ba,kauyen
ce bazaku shigaba harsai uban gidana ya
iso yace abarku ku shiga
fadawan suka
fara kallon kallo sanan sukai shiru duk
suka tsaya.
Cike da takama,kasaita,dajin isa ya shigo
filin yana wani irin fito mai kara sanye
yake da 3qauter jeans blue,aljihun jeans
din kananu wukake ne aciki,yasaka
bakar singileti data kamashi sosai ta
fitar da dankareren kirjinshi da six
packs din,hanunshi muscle din dake jiki
kadai yasa fadawan suka girgiza idanun
nan sun sha kwalli ranbadau, ya daura
wani jan hankacif a goshi wanda dan
karamin jelar ta sauka a tsakakanan
giran shi,hanunshi rike da wata
sharbebiyar wuka mai baki biyu daya
ijiyeta akan kafada yana ma fadawan
wani irin kallon wulakanci yana fito.akur.: *UMAR
FARUQH*
Binshi sukayi da kallo gabaki daya filin
yay tsit sai tashi fiton shi akeji. Amal sai
alokacin tafara kuka data hango katon
saurayi mai murdadden jiki ta kalli
Bisma data chusa kai a cinya tace
tashi
kiga ogansu yazo
. saida ya kare musu
kallo sanan ya juya yana fitonshi ya
zauna akan kujerar mulkin dake
karkashin bishiya, yahade rai, saukar da
wukar dake wuyan shi yayi ya chaka a
kasan wurin gefen kujerar dayake
zaune, ya daura kafa daya kan daya
yana girgizasu ahankali.
Kubamu hanya mu wuce,bamuzo
neman rigima ba,saidai dan kawo ma
mai gari ziyara
cewar mataimakin
sarkin yaki. Ummaru yay wata
sanyayyar murmushi daya bayyanah
dimple dinshi yana shafa dan guntun
gashin gemunshi, kafin ya daure fuska
kaman bashi yay murmushi ba yace
juya ku koma inda kuka fito,kucema
wanda ya aikoku na yanka yahana ku
shiga sai yazo ya ganni
fadawan duk
sukai shiru suka juya suna kallon
mataimakin sarkin yaki, bama wanan ba
idan sukace zasuyi fada dasu akalla
cikinsu babu wanda yake kasa da
arba
in da biyar yaushe zasu hada
karfin su da samari da bazasu wuce
talatin ba?
Ahankali sarkin yaki ya
kallesu alamun mu juya juyawan da
zasuyi Ummaru ya ciro kananun
wukaken dake aljihun shi guda biyu, ya
kadasu yana wani wullasu suna juyawa
a hanunshi kafin ya wulwulasu daga
inda yake suka tafi suka chaki tayoyin
gaban karamar motar da fadawan suka
zagaye tus!kakaje, karan fashewan
tayoyin motar,fadawan suka juyo da
sauri dan ganin aika aikan daya afku
gabaki dayan tayoyin gaban sun sace
sarkin yaki ya kalli Umar, Ummaru ya
kalli yaranshi yay wani fari da ido
hakan yasa suka fashe da dariyar keta
gabaki dayansu abun ya bakan tama
fadawan rai.
Hakan yasa mataimakin sarkin yaki ya
zaro wukar shi sauran fadawan ma haka
kafin su idasa ciro wukaken yaran
Ummaru suka ciro nasu
ku tsaya dan
Allah karkuyi haka,Umar
muryan mai
gari sukaji dake karaso wa wajen shida
wasu magidan ta guda biyu tsabagen
rudewa bai tsaya dauko abin hawaba
yafito da kafa da labarin ya sameshi ya
karaso filin yana kallon su yace
sauke wukaken nan
fadawan suka
sauke banda yaran Ummaru Mai gari ya
kalli Ummaru dake kallon gefe yama
dauke kai yace
Faruqh cema yaran ka
su sauke wukaken
da ido Ummaru
yamusu magana suka sauke wukaken.
Mai gari yakarasa wajen Ummaru
ahankali yay maganan
nasan banma
daidai ba,zanyi baki ban sanar da
kaiba,yaran sarkin zazzau ne
sukazo,kayakuri ka barsu su shiga cikin
gari,kaine mutum na farko dake
gyaramin garin nan da mutanen dake
ciki,bakuma ka kawo hatsaniya a garin
nan,kayakuri kaji yaron albarka ka
barsu su shiga gobe zasu barma garin
Umar yay shiru kafin ya kalli mai
garin yay magana cikin muryan yan
daba yace
gaskiya kar akarayin
haka,muke jagorancin gari dole musan
wayanda ke shiga da wayanda ke fita
ya juya ya kalli gefe daya kafin yace
shiga
mai gari yay murmushi
nagode
Faruqh dan arziki Allah rayamin kai
kafin mai gari yakaraso wajen ya kalli
sarkin yaki yace
yaran nawa su fito su
shiga bus din mutafi anjima naturo nasa
a gyara tayoyin motar
direban su ya
bude kofar motar madina ce tafara
fitowa kanta akasa tama kasa kallon
inda na Yanka yake zaune saboda tsoro
ta shiga bus din da sauri,sai Amal itama
ta fito ta shiga bus da sauri Bisma ce ta
karshe tafito tana share hawayen idonta
kai ta daga ta kalli inda na Yanka yake
zaune karkashin bishiya yana mata wani
irin kallon wulakanci, hawayen idonta
takara sharewa kafin ta tsugunna ta dibi
kasan wajen a hannu kowa yabita da
kallo batare da an gane metake shirin
yiba tafiya tayi kaman zata shiga bus sai
ta figa da gudu nesa dashi kadan ta
tsaya ta dage iya karfinta ta watsamai
kasan a fuska.
Maman Abd shakur
[10/13, 08:14] M Shakur.: *UMAR
FARUQH*
Tace
Idiot
kafin tajuyo da nufin tafiya,
yaran Ummaru taga sun zagayeta ko
wanensu na zaro mata ido, fitsari ne
kawai yarage bata saki ba,kirjinta
zaman zai tsage saboda tsoro mai
anguwa ya karaso wajen Ummaru cikin
muryan lalama yace
Faruqh yak
daga mai hannu Ummaru yay a zuciye
da idanunshi dasukai mugun ja, mai gari
yay shiru. Ahankali ya tashi tsaye daga
kan kujeran yana takun kasaita yazo
inda yaranshi suka zagayeta space suka
bashi ya karaso cikin wajen ya tsaya
gashi ga Bisma yana mata wani irin
kallon daga sama zuwa kasa Bisma ta
kulle idonta gam jikinta na wani irin
fitinan nen rawa, ahankali yay stepping
back ya rike doguwar wukarshi a hannu
yana kallon fadawan wajen ya kalli
yaranshi yace
kumata wankar kasa
Bisma ta bude baki zatai ihu taji kasa a
bakinta, kasa suke dibowa suna
zubamata tundaga kai zuwa kowani
sassan jikinta Ummaru ya kalli fadawan
dake neman zuwa wajenta yace
wanda yatako zuwa nan saina yagamai
hanji
tsayawa chak sukayi madina da
Amal kuka amota suna cewa yanzun nan
zasu koma zaria.
juyawa yayi ya kalli Bisma daga sama
zuwa kasa yanda takoma kamar jar kasa
yadanyi murmushi yakaraso inda take
tsaye ido a kulle yadan kai bakinshi
zuwa kunenta yace
yarinya bakisan
take naba ko, bansan wasa ba,banssan
gatseba,karki kuskura kice zaki shigo
hurumina dan wulakan taki zanyi,
kodake yar shugaban kasa ne, amma kin
riga kin shigo garina dole kiyi biyayya
inba hakaba kinga wanan da aka miki
shine karamin hukunci mai sauki cikin
hukunci danake adanama fitsararrun
yara irinku, nasan zaki iya cewa zaki
rama ko?
yay murmushi yana kallon
yanda ko idonta bata iya budewa
saboda kasa ya daure fuska kaman
bashi yay murmushi ba
idan yau zaki
rama zaki samen a dandali,idan kuma
gobe ne zaki samen a rafi saikinzo
fitsararra
ya juya ya wulla wukarshi
sama Murucci ya chabe da sauri
Ummaru yay gaba yaran suka bi
bayanshi wasu kuma sukadau kujerar
mulkin suka bi bayansu.
Da gudu Amal tafito daga mota ta
rungume Bisma tana kuka sosai,madina
ma haka,wani bafade ne yakawo musu
katon ruwan goran ever Amal ta bude ta
wankema Bisma hannu sanan ta
dauraye mata fuska da baki sanan suka
kakkabe sauran kasan jikinta cikin kuka
Amal tace
Bisma mutafi,ni wlh mutafi
bazan kwana a garin nan ba, mukoma
gida muhadashi da Daddy wlh a aikomai
sojoji sukamashi a hukun tashi
Bisma
tai murmushi hawaye na gangaro mata
tace
nifa saina kwana a kauyen nan
gobe zamu koma gida, kuma babu
wanda zai fadama Daddy abunda yafaru
har fadawan kuna jina?
Duk suka amsa
da to ,mai gari yace
dan Allah kiyakuri
narasa ya zanyi da Ummaru?ya gagari
garin nan
Bisma tai murmushi
bakomi
baba, mutafi
Bus suka shiga sai gidan
mai gari.
Maman Abd Shakur
[10/13, 10:23] M Shakur.: *UMAR
FARUQH*
tun bayan tai wanka ta zauna tai shiru a
dakin da aka sauke su sai tunane tunane
take.
Ke,Bisma!
a firgice tadawo daga
duniyar tunanin data lula tai murmushi
tana kallon Madina tace
ina Amal?
Madina tai murmushi tace
ba wanan
ba,tunanin me kike haka?
Bisma ta turo
baki
toni ai Miemie na nake kewa
Madina ta fashe da dariya
yanzu dai
dare yayi, muyi bacci,Amal na wanka
Ahankali Bisma ta kwanta tareda jan
bargo ta lullube jikinta dashi.
Sannu Ummi kinji,yaragu ciwon?
Girgiza ma mamanta kai tayi tana kuka
ahankali,
kwanta kiga bari nashiga
wajen Ammi ko zan sami ragowar
saiwar data taba baki naga yana aiki
ahankali ta kwantar da Ummi dake kuka
tadau dan hijabin ta ta zura tadau tocula
tafita daga gidan sallama tayi ta shiga
gidan Zaune tasamu Ammi ita kadai a
tsakar gida tanajin Radio. Ammi ta tashi
zaune da sauri tana kallon babar Ummi
dake a rude, a rude itama Ammi tace
lafiya kuwa
Umma ta zauna kusa da
Ammi tace
wlh Ummi bata da lapiya,
ciwon cikin ta yadawo,shine nazo
inkinada ragowar saiwar nan ki
tsammana
a rude Ammi ta mike
inadashi aramin tocular ki naduba
daka yana ciki
Yan mintuna dabaxa su wuce uku ba
Ammi tafito dauke da wani saiwa ta
mikama Umma
ungo yi sauri kijika
mata tasha zai lafa gobe da safe zan
shigo na duba yar tawa,Allah kara
sauki
Umma tace Amin tareda fita daga
gidan. Maganin taje ta jigama Ummi
ranan dai daga Umma har Ummi babu
wani wanda yay baccin kirki.
Karfe 10 na safe Bisma taci gayu cikin
riga da sket nayan kanti pink anmusu
ado da black duwatsu a jiki sun kamata
sosai tai rolling bakin dan karamin
Gayle tareda saka flat bakin takalmi ta
kalli Amal da madina dake kwance suna
kallonta tace
nidai natafi rafi na gaisa
da ruwa
Amal ta mike zaune da sauri
tana zaro ido tace
baki tsoron ya ganki
Bisma?kinga kiyi zamanki anjiman nan
zamu tafi fa
Bisma ta turo baki
nidai
natafi,autan mai gari yace zai kaini
yasan rafin, bye gurls
tadau wata yar
Jakarta baka dasu chocolate ne aciki tai
gaba ta barsu baki bude tana fita tasami
autar sarki a kofar gida yana jiranta
yarone da bazai wuce shekara 6 zuwa 7
ba tace
muje aboki
chocolate taciro
daga jaka tabashi ya karba d sauri yana
dariya itama dariya ya bata tace
kasha
mana kanata dariya
dariya yakara yi
yace
a wlh sainaje majarantar allo in
nunama su mujittapa alewar burni
Bisma ta dinga dariya haka suka dinga
dariya anata kallon su harsuka kai rafi
yana gaba tana baya wani zubin harsai
ya juyo ya jirata sanan sai sucigaba da
tafiya. Dawowa taga yay da gudu yazo
inda take jikinshi na rawa yace
bakuwar bunni mutafi,wlh Ummaru na
yanka na rafi naga kaman wanka yake
mutafi kafin ya ganmu,wlh inya ganmu
mun bani
Bisma tai shiru kafin tace
wuce katafi makarantar allon ka, ni
bazai min komiba,kaga ai ni bakuwace
ko?
yaron ya kalleta yace
to to to zaki
gane hanya ne?
Bisma tai murmushi
eh zangane tafi kafin kai latti zo nama
karama
takara ciro wani chocolate ta
karamai ya juya yatafi da gudun shi irin
na yaradai. Saida tadena ganinshi
sanan taji wani tsoro ya shigeta ahankali
take daga kafa tana karasawa wajen
rafin labewa tayi ajikin wata bishiyar
kuka dake nan kusa da rafin. Motsin
dataji na ruwa yasa tadan leko da kanta
bata ganin fuskar mutumin cikin ruwan
dan yajuya mata baya, amma daga gani
tasan shine, ganin kaman zai juyo yasa
takoma ta labe a bayan bishiyar ta dafe
kirjinta saboda yanda yake bugawa
sosai, yanzu mezata ma wanan dan
taadar ta huce, opportunity gashi yanzu
shi kadai ma baya tare da yaranshi,
bude ido tayi takara matsawa ta leka shi
daga kanshi zuwa ciki duk yana wajen
ruwan sauran jikinshi ne acikin ruwa,
klin taga yana zazzagawa a jikinshi yana
dirzawa da soso,da bisani taga ya
zazzaga klin din a gashin kanshi yana
chudawa da soso kirjinta ta dafe saboda
yanda yake bugawa da matsanancin
karfi ga wani irin tsoron dake shiganta
yanda taga power shi a daddaure yasa
tasa hannu ta rufe bakinta. Ta kara
komawa jikin bishiyar tana sauke
numfashi, ahankali tasake lekawa
lokacin ya juyo yan
kallon saitin
bishiyar yana wanke kirjinshi da soso
ganin haka yasa takusa sakin ihu tai
sauri ta taushe bakinta ta jingida da
bishiyar ta lumshe ido na kusan sakanni
talatin. jin rafin shiru tadaina jin motsin
ruwan kwata kwata yasa ta bude ido ta
leko da kanta taga babu kowa a cikin
ruwan, baya cikin rafin. ahankali tafito
gabaki daya daga bayan bishiyar tana
karema rafin kallo to ina yake? ? Kodai
aljani tagani? Fizgota taji anyi da wani
irin mugun karfi an nakata jikin
bishiya,zatai ihu taji an toshe mata baki
uban wa kike kallo?
Ahankali takebin
tundaga kafafun shi zuwa kanshi da
kallo sanye yake da 3qauter jiya saidai
jikinshi ba riga saima ruwa dake
binjikinshi fuskarshi babu alamun
rahama ko kadan jijjigata yakara yi
uban wa kike lekowa?
Fans duk naji maganganun ku, masu
cewa sun fison na yanka da
Ummi,damasu cewa sunfi sonshida
Bisma,karku damu tym will tell us
cikinsu wacce akayita dan na Yanka?
And also all ur comments count. Luff
yhu all.
Maman Abd Shakur
[10/13, 19:38] M Shakur.: *UMAR
FARUQH*
Uban wa kika kalla answer me?
Bisma
tai shiru takasa magana jikinta na rawa,
datake cewa zata rama abunda yamata
harda sawa auta yakawo ta ashe bazata
iyaba,akwai wani abu tattare da
Umar,yanada wani irin kwarjini,ko
kuma tace inhar ta kalli muscle dinshi
kadai saitaji tsoro yakamata
Maganan
shi ne yadawo da ita daga duniyar
tunanin yace
oh so kinzo ramawa ne?
Ya kalleta kafin ya dafe goshin shi
yanadan tunani sanan yace
yes! Am
true kece yarinyar jiya
turencin dayayi
yasa Bisma taji wani mugun dariya yazo
mata,yace am right ne wai am true,
idiot,olodo kawai tafada a ranta kafin ta
ballamai harara tace
malam sakeni,kai
har kanada abinda zan leka,jiki saikace
ka hadiyi cementi awani mummurde
tofar da miyau tace
yuck!yhu makes me
sick
. yay akalla sakan talatin yana
kallon ta kafin yay dan murmushi
fararen hakoran shi da lotsassen dimple
dinshi tabi da kallo, ya daure fuska
kaman bai taba dariya ba ya kalleta yace
mace bata isa tamin rashin kunya
ba,laifin ki biyu yanzunan zaki gane
baki da wayau,zan natsar dake,saboda
kisan irin kalaman dazaki dinga
fadamin
kafin takai gayin magana taji
ya dagata gabaki daya ya daurata kan
kafada wuntsila kafa tafara tace
saukeni, ka saukeni nace
daidai bakin
rafi ya tsaya tareda sakko da ita jefata
yay cikin rafin wanda sanyin ruwan
kadai yasa tai wani irin ihu
wayyo
Miemie na,na shiga uku
kallon Ummaru
tayi taga yay dan murmushi a fusace
tace
bazaka zo ka ciro niba, mugu
kawai azzalumi,Allah ya isarmin banza
wanda iyayenshi basuci moriyar shiba
kaman daukewar wuta taga murmushi
dake kan fuskarshi ya dauke, azuciye ya
shigo cikin rafin baiyi wata wata ba ya
dauke fuskar ta da mari mai kyau ta
fashe da kuka tana kara turo fuskar ta
waje ganin ruwa na neman shanye mata
kai.
hanunshi ya kalla kafin ya nuna ta da
yatsa yana mata wani irin kallo,saikuma
ya sauke hannun ya juya ya fita daga
rafin. ta bude baki zata zageshi ruwa ya
shiga bakin hakan yasa tai shiru tana
neman nitsewa a ruwan riganshi dake
jikin bishiya ya zara ya daura akan
kafada ya cigaba da tafiya yanajin
yanda take faman fada da ruwan yasan
tabbas bata iyaba amma yay gaba
abinshi. Tun tana iya turo kanta waje
har ta nitse cikin ruwan.
sted on October 19, 2016
[10/15, 08:41] M Shakur.: *UMAR
FARUQH*
Da sauri yakara sa shiga rafin dan
wanke kafafun shi dasuka baci da tabo.
tsayawa yay chak dan ganin kaman
inuwa inuwan mutum a cikin ruwan
dake yawo kaman reshen bishiya da
sauri yakara sa tumbulawa cikin rafin
alokacin yakara gasgata kanshi ganin
yarinyar nayin chan kasa yasa yafara
iyo da sauri harya cimmata ya rikota
gam yafito da ita daga rafin ya ijiyeta a
bakin rafin kafin yakara sa fitowa yana
share fuskarshi. Bakinta ya bude ya
hura mata iska kafin ya danne cikinta
saida yay haka kusan sau uku sanan
tahau tari tana amayar da ruwan
datasha saida tagama sanan tafashe da
kuka sosai tana rawar sanyi dan tsohon
ya kalleta yace
yarinya kin iya ruwa
ne? Maiya kaiki shiga?
Bata amsaba
tacigaba da kuka sosai Baffa ya kara
kallon ta
anya ke yar garin nan cema
kuwa?? Ko kece bakin danaji ance mai
gari yayi daga birnin zaria?
Ahankali
Bisma ta gyada mai kai tana hawaye.
Baffa yace
ya isa to muje nakaiki gida
ki chanza kaya naga kina rawar sanyi
ahankali ta mike tsaye tana kuka sosai
Baffa ya kalleta
yakuri karki kara zuwa
rafi tunda baki iyaba,kinga yanzu inda
ban isoba da kin mutu
kara sautin
kukan tayi sanan tace
nagode
Saida ya ijiyeta a bakin kofar gidan mai
gari sanan yajuya yatafi.
Gidan ta shiga tana tafiya a hankali
matar mai gari tafara gani a tsakar gida
tana wanke shinkafa da sauri ta ijiye
shinkafan ta karaso da sauri tace
maiya
sameki Bisma? Maiya jikaki haka?
Jin
an ambato sunan Bisma yasa Amal tafito
itama da gudu tai turus a bakin kofa
tana kallon Bisma tace
maiya sameki?
maiya jikaki haka?
Bisma tai murmushi
tana rawan sanyi tace
fadawa rafi
nayi,wani bafilatani ne ya cironi
Matar
mai gari tace
dama baki iya iyoba
kikaje rafi,karki kara Allah kiyaye gaba
Amin Bisma tace ta juya tabi bayan
Amal suka shiga dakinsu tafashe da kuka
tafada jikin Amal.
Amal tace
U are hiding something,
maiya faru dake Bisma?
Ahankali ta
mike ta cire kayan jikinta kafin tadau
towel ta daura tayi hanyar fita Amal tace
Madina na bayi kijira tafito sai kije kiyi
wankan
ahankali ta dawo ta kwanta
kan gado tareda shigewa cikin bargo
tana makyarkyata Amal takara matsowa
tace
Bisma wos wrong
Bisma cikin
tsawa da tsiwa tace
ki kyaleni,don
insist i can handle all my problems
takarashe maganan tana sheshekan kuka
kuma wlh kutashi mubar garin nan
yanzu,am sick of dis damn village
tacigaba da kuka. Madina dake shigowa
dakin ta kalli Amal tace
sis maiya
sameta?
Amal ta sauke ajiyan zuciya
tace
i donno,yanzu ta shigo wai tafada
rafi,yanzu kuma tahau kuka tana
masifa,Ya Madina dan kira dogari
kifada mai su shirya zamu tafi yanzu
Madina da ita kadai ce ta tuna ta taho
da wayarta kauye ta dauka ta kira
dogari nan da nan aka shiryama tafiyar
da kyar Bisman tai wanka ta shirya
cikin riga da sket na Brown nd golden
atampha ta yafa dan karamin golden
gyale a wuya tadau golden takalmin ta
flat tasa. ko mai bata shafaba turare
kawai tafesa tafito fuuu su Amal nabinta
abaya.
Wajen mai gari sukaje yay musu shatara
na arziki yabasu dubu uku da kyar suka
karba dan karyaga kaman sun raina
yayinda matarshi ta cika musu
buhunhuna dasu goruba, tofi,hanjin
ligidi,shasshaka,danta
matsisi,iloka,tuwon madara, bulalar
kishiya,taabo,da dai sauran su suka
karba sukai godiya.
A kofar gida Bisma taga Auta, dari biyar
tabashi da ragowan chocolates dinta tace
mai
Auta ina zan iya ganin na Yanka
yanzu?
Adan tsorace ya kalleta
bunni nidai bazani ba,amma nasan
yanzu yana dandali
kallon driver su
tayi tace
kasan dandalin kauyen nan?
Eh nasani to kaimu wajen. mota suka
shiga su Amal dai basu cemata komiba
ganin masifa tajeji. Fadawa ma suka
shiga motar su a kofar dandali sukai
parking inda babu wanda yafito sai
Bisma takara sa gaban Na Yanka dayay
kaman bai ganta ba yana hira da gang
dinsa.
Kirjinta na mugun bugawa kaman zai
fashe saboda tsoro takaraso ciki, cikeda
tsiwa tace
Allah ya isa,mugu kawai
azzalumi wlh inda namutu dazu da baka
kwana lafiya ba yau
sai alokacin ya
juyo dakai ya kafeta da idanu yaranshi
ma haka. Shiru tayi saboda tsoro da
kuma yanda idanunshi suka cika mata
ido juyamai baya tayi da sauri ta cigaba
da magana
I will make ur life
miserable, ba
a taba marina ba,but u
took dos ur damn filthy hands and
slapped me
ta goge hawaye tace
will pay for it,wlh saikasan kataba yar
gatan Miemie da Abba na, mugu
kawai,basamude
a zuciye Murucci yay
kanta zai mareta Na Yanka yace
Bas!
barta tacigaba
Alokacin takara juyowa ta kalleshi
shima ita yake kallo, yadan cije yatsan
shi tareda yin kara kaman dan yaro yace
wayyo Miemie na Abba na hannu na
kizo, wayyo bapi
duka yaranshi suka
fashe da dariyar keta dan gane dawa
yake. Dip ya dauke murmushin dake
fuskarshi yamata kallon sama da kasa ya
tofar da miyau a gefe. Kafin ya fashe da
dariya yace
Murucci Miemie na,Abba
kya kya kya suka fashe da dariyar
mugunta suna nuna Bisma. da gudu
Bisma tajuya ta shiga mota tana kuka
sosai kaman ana zare mata rai.
Maman Abd Shakur
[10/15, 20:03] M Shakur.: *UMAR
FARUQH*
Karfe daya na rana taimusu a gidan
sarkin zazzau. Inda bayan yan gaishe
gaishe Bisma ta wuce part dinsu jikin
Mama jakadiya tafada tana wani irin
kuka data dade batai irinshi ba. jakadiya
tai tambaya amma shiru saida taci
kukan ta ta koshi sanan ta dago kai tace
Mama mutafi yau inaso naje naga Abba
na,shi kadai zai bimin hakkina da kyau
jakadiya tai shiru tana kallon yanda
fuskar Bisma ta kumbura tai kuma ja
abunku da farar mace ta girgiza kai tace
gobe da safe ne zamu tafi kiyakuri
kibari sai gobe, maiya faru a kauyen?
Maiya bata miki rai haka?
Batace
komiba ta tashi tafada bedroom wani
sabon kukan tabude kafin bacci ya
kwasheta anan kan gado.
Sannu kinji Ummi,Salma wai tamaci
shinkafar kuwa?
Umma ta girgiza kai
tareda rike haba tana kallon yar tata
tace
a wlh Ammi,kinsan ta dazaran
tafara ciwon cikin nan bata iyacin
abinci sosai harsai tagama,amma yau
tamaki saka abu a bakin kwata kwata
nai magana taki ci
. Ammi ta kalli Ummi
dake kwance kan tabarma daure da zani
iya kirji gashin kanta dukya barbaje,tai
wani mugun haske abunku da fara kal ga
uban raman datayi idanunta sunyi ja
saboda kuka. Ammi tace
diyata nakawo
miki tuwo zakici?
Ahankali ta daga ma
Ammi kai hawaye na gangaro mata, cike
da tausayawa Ammi tace
to ai bance
kiyi kuka ba,yi shiru bari nakawo miki
tuwon zanma samiki man shanu a kai ai
kinaso ko?
ta gyada ma Ammi kai tana
share hawaye da bayan hannu, Ammi ta
juya tafita daga dakin yayinda Umma
taci gaba da mata fifita.
Ko minti uku batayi ba ta dawo dauke
da lafiyayyen tuwon dayaji man shanu
da gauta akai irin dai girkin tsofaffi.
Ammi ta ijiye a gabanta tace
yauwa
Ummi na,tashi kici
da kyar ta tashi
zaune tana goge hawaye Ammi ta kalli
Umma tace
dan kawomin ruwa a langa
Umma tace
to tareda ajiye maficin ta
fita ta debo ruwan Ammi ta karba
tabama Ummi ta wanke hannu Umma
tai shiru tana kallon su kodan son da
Ammi kema Ummi bazan iya hanata
wani abuba,fatana Allah shiryi Hamma
saboda yay zaman lafiya da amana da
yata.
Da kyar tai dan lomomi dabaza su wuce
uku ba ta ture ahankali tace
nakoshi
Ammi
Ammi tai murmushi tareda miko
mata ruwa ta wanke hannu
ai kinmayi
kokari diyar kirki,anjima kya karacin
wani saiki sha magani
wanke hanun
tayi zata kwanta Ammi ta hana
bari
abincin ya narke
Jingida da bango tayi
ta lumshe ido tana cije lebe saboda
azaban datakeji a mararta.
Wuraren 4 na rana Ammi tamusu
sallama tabar gidan dan Amsa kiran da
Baffa ya aiko yaro yakirata.
Maman Abd Shakur
[10/15, 20:55] M Shakur.: *UMAR
FARUQH*
Yanzu Hamma ne yay haka Malam?
Nasan Hamma da rashin ji, taurin kai da
wasa da wukake amma yaushe dana
yafara kokarin kisan kai?
Ta karashe
maganan muryan ta yay mugun rauni.
Malam da zuciyar shi ke mugun tafasa
yace
kin daisan Idi bayamin
karya,yadawo daga kiwo kenan yace
bari ya gangara yasha ruwa a rafi
adaidai lokacin yaga Hamma ya daga
bakuwar mai gari ya jefata a rafi,ganin
Hamma ya juyo zaitafi yasa yajuya da
gudu yabar wurin kar Hamma
yakamashi, inda Allah bai jefo niba da
yarinya ta mutu to wlh maganin shi
zanyi,zai natsu ne
ya juya fuu yay
hanyar waje da sauri Ammi tace
jinan
Malam,karka yanke hukunci cikin fushi
saina yanke din Malam audu mai
tabarau zanje nasama goben nan za
daura mai aure da Ummi
Malam
Ummi dabata da lapiya
Baffa yakara sa
kafa Hulan kanshi cike da masifa irin na
fulanin nan yace
ta warke a gidanshi
yasakai ya fice abinshi. Shiru Ammi tayi
Allah gamu gareka, Allah ka shiryamin
Hamma ka natsar min dashi kaman
kowani yaro.
Karfe 10 na safiyar ranan lahadi
motocin su Bisma sukadau hanyar gombe
ina musu fatan sauka lafiya.
Mallam dan Allah kasake tunani akan
abinan wanan wani irin aure ne anjima
karfe sha biyu,Hamman ma ko ganinshi
bamuyi ba balle musanar dashi abinda
ake ciki,Ummi kuma ba lafiya gareta ba
Malam dake kwance wata yar gana
masgo daya shigo dashi daki yace
saikiyi, batun yau nasan dan Hamma
yasamu goyon bayanki ne yake duk
abunda yaso ba
Lami! Lami
Malam ya
kwallama kanwarshi kira mai suna lami
ta shigo da sauri. ya mika mata gana
masgon bayan ya cire wata bakar leda
yace
gashi keda sauran jama
a ku kai
gidansu Ummi kayan auren Hamma ne
Lami tasaki buda
ayiymriri wayyo ni,
yau dan Hamma na ne dabai dade da
denayin fitsarin kwance ba zaiyi aure
Ni M Shakur nace lalalalaaa inda yana
wurin dakin gane. Kwasan kayan tayi
tafita dasu tsakar gida saida suka gama
dubawa sanan ita da sauran kawayen
Ammi aka dauka da abincin gara sai
gidansu Ummi dake cike da mataye da
yaran baffofin su.
Baffa ya mikama Ammi na bakin ledan
kayan yaron ki ne idan Allah yasa na
ganshi zan kadoshi gida yazo yay wanka
yasa su, ni natafi Allah sa naga
gantalallen yaron
. Yasakai yafita
ahankali Ammi ta sami wuri ta zauna
kan simenti. Jiya jiyan nan ta rabu da
Umman Ummi,mezata dauketa wani irin
kallo zata mata idan taji zance auren
yarta yau?
Ummi dake mukurkusun ciwon ciki a
daki duk surutun mutane sun isheta sai
kuka take ahankali. jin an yaye labule an
shigo yasa ta kalli Umman ta Umma tazo
ta zauna kusa da ita tarike hanunta tai
murmushi kafin ta tashi da sauri tafita
jin bazata iya fadima yarta wanan
labarin ba.
Ganin Baffa da kanshi ya karaso cikin
dandali yasa Hamma yadan mike tsaye
da sauri yana kallon kasa. Kallon sama
da kasa Baffa yamishi kafin yace
wuce
mutafi gida
ya kalli gang din nashi yace
ina gayyatar ku auren abokin ku karfe
sha biyu anjiman nan kadan a
masallacin kofar gidan mai gari
sauri Ummaru ya dago kai yana kallon
Baffa, yayinda Baffa ya dakamai tsawa
wuce mutafi kana kallona da wayan
nan Rubabbun idanuwan naka
haka
yatasa Hamma a gaba yana huci har
gida,yakara tasashi agaba yay wanka
sanan ya karbo sabuwar farar yadin
daya siyo a kasuwan kwari, yabashi yasa
nanfa na yanka ya fito fes kyawunshi ya
mugun bayyana amma kana ganinshi
kasan baya cikin farin ciki gashi Baffa
yaki bashi dama ma yay magana da
Ammi. Gaba Baffa yakara tasashi har
masallacin kofar gidan mai gari inda har
gang dinshi sun iso suna mamakin auren
ne da gaske. Ganin ga ango ga Baban
ango,ga Kawunan Amarya yasa liman
yace
a shigo masallaci a shaida,nanfa
mutanen kauye suka shaida daurin aure
tsakanin UMAR FARUQH da HALEEMA
ABDULHALEEM akan sadaki naira dubu
daya. Idanun Ummaru sun kada sunyi
jajir, yayinda kauye gabaki daya ya
dauka Na Yanka yay aure,ya auri
Ummi!.
Maman Abd Shakur
[10/16, 07:44] M Shakur.: *UMAR
FARUQH*
Yayar Umma ce ta shigo uwar dakan
misalin karfe bakwai na yamma rike da
fitila a hannu ganin uwar dakan yay
duhu. baccin wahala taga yay gaba da
Ummi ahankali takai hannu tadan
daddaketa
Ummi,Ummi tashi mu
shiryaki mu kaiki dakinki
ahankali
Ummi ke bude idonta jin kaman a
mafarki ake mata magana. Rass ta bude
idon ta sauke su kan Innarta tasalla inna
ta riko hannunta ta zaunar da ita tana
gyara mata gashi tace
Ummi na, inaso
kimana biyayya,kuma insha Allah
wanan abin da Kawun nanki sukayi
alheri zai xamar miki,yau aka daura
auren ki da Ummaru yanzu ma haka
suna waje sunce mu shiryaki da kansu
zasu kaiki daki. Dazu munje mun miki
jere da yan abunda mahaifiyar ki
kedashi da wayanda mu yan uwa muka
miki tashi muje kinji
tunda takejin
maganan taji wani irin ciwo da bakin
ciki sun cikata, fashewa tayi da kuka
sosai tafada jikin Innarta tace
Inna
banason shi,mugu ne inna
inna ta kulle
mata baki tare da dagata tsaye tarike
mata hannu suka fito tsakar gida sai
buda ake ga amarya ta fito bayi inna ta
kaita tai mata amfani dawasu irin
magunguna dani bansan mesuba,sanan
tabata wani tasha kafin tamata wankan
lalle sanan suka fito sukai daki wani
atampha ja ta dauko ma Ummi ta mika
mata ta shirya hakanan Ummi ta shirya
tsaf inna ta zauna ta chanchara ma
Ummi kwalliyan kauye datasha jan
jambaki ba karamin kyau kwalliyan
yamata ba dudda yay looking very local.
Kuka kawai take Inna ta dauko Babban
mayafi ta lullube Ummi sanan tabata
dan madina (silifas) sabo fil tasa sanan
ta riko hanunta har tsakar gida. matan
tsakar gida ko waccen su ta yafa gyale
dan raka Ummi waje Ummi ta cikin
gyale take waige waige tana neman
Umman ta amma bata ganta ba ganin
dai za
a fitar da ita daga gidansu yasa
tafashe da kuka sosai Inna na lallashi
har wajajen Baffa suka kaita a kwar gida
Baffa yay mata fada tareda rike hannun
ta yace
Allah baki zaman lapya
. Haka
yarike hannun Ummi har gidan Hamma
dake gangare wanda basu gama ginashi
ba ma. bude gidan yay da makullin da
Baffa yabashi sanan yace
shigo da kafar
dama Ummi
ahankali ta shiga da kafar
dama Baffa yakara bude wani daki da
makulli yace
yi bismillah ki shiga
. da
bismillah ta shiga sanan ya mika mata
toculan hanunshi
gashi nan ki dinga
haskawa, Allah bada zaman lpy, Ummi
kiyi biyayya idan Ummaru yakawomin
karanki kin sanni sarai saina ballaki
tunda uwarki tariga ta bataki
yajuya
yafita.
Wani sabon kuka tafashe dashi,ga wani
irin ciwon ciki daya kara taso mata da
zazzabi,kwanciya tayi anan tsakar dakin
dako leda babu sai sabuwar katuwar
tabarma da gadon bunu anmai jan fenti
da baida wani girma sosai wanda yau su
Baffo finta suka hada kudi aka siyo a
kasuwan kwari.
Wajajen karfe 9:00 na dare Ammi ta
tura kofan dakin Hamma ta shiga.
Kwance tasame shi rubda ciki ko dago
wa baiyiba dudda yaji an shigo. Zama
tayi kusa dashi kafin tace
Hamma
juyowa yayi ya kalleta da idanunshi da
suka kada sukai ja ahankali ya tashi ya
zauna Ammi tace
katashi katafi gidanka
wajen Matar ka, kaji tsoron Allah
Hamma,katuna Ummi amana ce a wurin
ka,marainiya ce Ummi,inhar ka cutar
min da Ummi nika cutar Hamma, katuna
da haka
ta mikamai wani leda ya karba
ahankali
bata da lapiya maganin tane
anan kabata tasha, kayakuri nasan Baffa
bai kyautaba,amma kar hakan yasa kace
zaka wulakan ta Ummi
kamaci abinci
kuwa?
Girgiza mata kai yayi yana huci
hawaye na neman zubomai da sauri ya
kawarda kanshi. ahankali Ammi ta
matsa kusa dashi ta juyo da kanshi
fadawa jikinta yayi yasaki kuka wanda
Ammi kadai kejin sautin kukan Ammi ta
daga kanshi ta sharemai hawaye tace
fadamin matsalar ka dana,menene?
yay shiru yana sauke wani irin ajiyar
zuciya yace
Ammi banason
Ummi,taimin karama dayawa,ta cika
sanyi, bazata
Ammi ta taushe mai
baki tana girgiza kai tace
zaka so Ummi
ko mujima ko mudade, dan Ummi
abarso ce ga kowa,tana dauke da
dumbin halaye na kirki,mace kuma bata
karama nan gaba zaka gasgata
hakan,tashi katafi kaga ita kadai ce a
gida Allah maka albarka
tashi yayi rike
da maganin ya juya ya tsugunna yafita
daga dakinshi zuwa gidanshi,gidan
Amarya Ummi.n Abd Shakur
[10/16, 09:10] M Shakur.: *UMAR
FARUQH*
Tun a zaure yakejin kukan ta, kulle
kofar gidan yay yasa sakata sanan
yakarasa shigowa da yar karaman
sallama ya shigo dakin. dip ta hadiye
dan kukan datake yi ta chusa kanta a
cikin cinyan ta hawaye na gangaro
mata. Yar tsaki yayi kafin ya ajiye mata
maganin a gabanta yajuya wurin gado
ya cire rigar jikinshi ya rataya a jikin
kusa, yahau gadon ya kwanta. Ahankali
tafara rera kuka saboda ciwon da
cikinta yafara mata.
yakirata cikin
zazzafan muryar dago kanta tayi a
daburce tace
dau maganin
gabanki kisha kizo ki kwanta
maganin
ta dauka tabude tasha kadan sanan
tadan kalleshi a tsorace ya harare ta
yace
tashi kizo ki kwanta
mikewa
tsaye tayi jikinta na wani irin mugun
rawa tana harde kafafu wani mugun
kallo yamata daga sama yace
wuce kije
kiyi fitsari malama
a daburce takara
juyawa tafita daga dakin, tsaki yayi
ganin tsabagen
rudewa ko toculan ma
bata daukaba kodame zata gani ohon
mata.
Tsaki yayi ya tashi daga kan gadon
tareda daukar toculan ya fito ganinta
yay nan bakin kofa tana rawan fitsari
hararan ta yayi tare da mika mata
toculan
idan kinmin fitsari anan saina
kakkaryaki, kazama kawai, kuma kiyi
wanka kafin ki shigo dakin nan
toculan ta karba tajuya da gudu har
tana tuntube taje bakin rijiya taja ruwa
ta tafi bayi ta shiga tai wanka sanan ta
dauko kayan daga jikin kofa zata saka
tsautsayi yasa suka zube akasa dan
kwalin ne kawai ta iya rikewa da sauri
ta daga kayan amma harsun jike wani
kukan tafara kafin ta daura dan kwalin
a jikin ta ta dauraye kayan da ragowan
ruwan botiki tafito ta shanya a kan
igiyan data gani a tsakar gidan. a bakin
kofa ta tsaya tana kuka taki shiga
bazaki shigo ba,zan bata miki rai
fa,yarinya kamar mayya tahanani bacci
da sauri ta shiga kanta akasa tana share
hawaye. kallo yabita dashi da sauri ya
juya mata baya. Ahankali takarasa ta
zage gana masgon da aka kawo mata
kayan data gani a sama ta jawo da sauri
tasa doguwar riga ce mai taushin gaske
tadau sabon pant din data gani ta juya
da gudu tabar dakin bayi ta shiga ta
gyara kanta kafin tadawo cikin dakin ta
tura kofa ahankali ta kwanta kan
tabarman tare da dukunkunewa akasa
ta kashe tocular ta dakin yay dahu.
Ke,ke
naam ta amsa a tsorace tareda
kunna torch din,fuskar nan ba rahama
ko kadan a ciki yace
zoki hau gado ki
kwanta duk randa naga kin kara
kwanciya akasa saina karyaki
da sauri
ta mike tsaye jikinta na rawa kota ina
tazo gaban gadon ta tsaya takasa hawa,
bazaki hauba
yafada a tsawace da
gudu tahau gadon har tana bigeshi ta
matsa chan karshe ta kwanta a takure
tocular ya dauka ya kashe tareda gyara
kwanciya kasancewar gadon karami ne
hakan yasa saida kafafun su yahadu.
kwata kwata yakasa bacci yanda yakejin
saukar numfashi Ummi yasa yaji lissafin
shi na neman jagulewa, ahankali ya juya
mata baya. Jin saukar numfashin ta ta
wajajen bayan wuyarshi yasa ya juyo a
fusace yasa hannayen shi ya jawota
jikinshi ya matseta yana wani irin huci.
sosai Ummi tafashe da kuka dan tuntuni
take rike kukan. kokarin fizge jikinta
daga nashi take amma yakara matseta
ya daura hancin shi kan wuyanta yana
wani irin shinshinawa. da sauri ya
turata ya sauka daga gadon yabude kofa
yafita da sauri daga dakin. Yayinda
Ummi tacigaba da rera kuka kaman ana
dukan ta tana kiran
Umman ta
Maman Abd Shakur
[10/17, 18:09] M Shakur.: *UMAR
FARUQH*
Hartai bacci bata kara sa na yanka a ido
ba. Karfe shiddan safiya ta bude ido
babu kowa a dakin ahankali ta tashi
zaune tana mai karanto addu
an tashi
daga baccin da aka koya musu a
islamiyya
Alhamdullilahil lazi
ahyana,ba
adama amatana,wa ilaihin
nushur
ta sauko da kyawawan fararen
kafafun ta kasa, ta sauko daga gadon.
saida ta gyara shimfidar gadon tsaf
sanan tafita daga dakin taje taja ruwa ta
cika bokiti dam takai bayi sanan tadawo
daki ghana masgon tabude tana neman
aswaki cikin sa
a ta gansu dayawa ta
dauko daya ta zari zani daya da sabulu
ta tafi bayi. wanka tayi ta goge bakinta
tsaf da asuwaki sai shining hakoranta
suke ta gyara jikinta kafin tadawo daki
tadau tsintsiya ta share dakin fes har
tsakar gida ta share ko ina kafin ta
koma daki ta fiffito da kayan ghana
masgon wata bakar atampar roba roba
da akamata dot da ja ta dauko, doguwar
riga ce dinki kaman an aunata dinki ya
kamata sosai, har yaso matse ta hakan
yasa dukiyar fulanin suka bayyana ta
gaban rigan sosai mai kawai ta shafa ta
dauko ragowan maganin da Ammi ta
aiko mata ta sha ta kwanta kan
tabarman dakin tai shiru tana tunanin
Umman ta. jin an bude kofar gida yasa
ta tashi zaune da sauri tareda warware
dan kwalin kanta ta rufe fuskarta jikinta
na rawa, labule ya yaye ya shigo da
sallama ciki ciki kallo daya ya mata ya
dauke kai tareda ajiye kular da Ammi
tabashi ya kawo nan tsakar daki ya
karasa gaban gado ya zauna yana
karkada kafa. Cikin sassanyiyar
muryarta dake rawa tace
Ya Hamma
ina kwana
Shiru yamata kaman bazai
amsaba ya tuna da maganganun Ammi a
dikile yace
lafiya,daukomin kwano ki
zubamin abinci
da sauri ta tashi tana
kallon dakin fita tayi da sauri tadawo
dauke da daurayayyen kwano da kofin
silver mai marfi data ciko da ruwa ta
shigo ta tsugunna a gabanshi ta ijiye. a
sace yake kallon ta, kulan ta dauko ta
bude ta tsugunna tana zubamai da sauri
ya kawar da kanshi ganin idanunshi na
kallon abunda bayaso yana gani.
Ajiyemai abincin tayi a gaba takoma kan
tabarman ta, ta zauna kanta akasa tana
wasa da yatsan ta. Tsaki yayi yarasa
maisa yakejin wani iri dabai tabaji a
rayuwar shi ba, bai saba zama da mace a
wuri daya ba banda Ammin shi, gashi
Ammi tasa yamata alkawari bazaije ko
inaba har sai bayan sati daya, shi yanzu
ya zaiyi,ina zaman zamana an kawomin
abu mai tadamin da hankali. Tsaki
yakara yi yadau dan waken ya danci
kadan ya ijiye yadau ruwan yasha
yasake kallonta
ke bazaki abincin
bane?,dauka kici
da rarrafe takarasa
gabanshi tadau abincin hakan yasa
abunda bayason gani suka sake bayyana
mai a ido sosai, tsaki mai karfi yakara ja
wanda yasa Ummi fashewa da kuka dan
tazaci laifi tayi da sauri ta Sakeyin
rarrafen ta maida kwanon gaban shi
arude tace
yakuri dan Allah
hakan
yasa ya daka mata tsawa yace
bazaki denamin rarrafe agabana ba,ke
yarinya ce
da sauri ta girgiza kai jikinta
har rawa yake ya balla mata harara
abincin kici
ta dau abincin tana turawa
abaki tana hadiye wa da kyar.
Bazan laminshi wanan fasadin
ba,ka
idar masarautan mune tundaga
kakanina babu wanda ya isa ya mari
mace daga masarautar mu,dole koma
wayeshi zai fuskanci hukunci
waya mai
martaba ya dauka yakira wani babban
inspecta yamai bayanin abunda yakeso
kafin ya karashe wayan da cewa gobe
nakeson ganinshi anan masarautar
gombe. ya katse wayan ya kalli Bisma
dake kuka ajikin Miemie yace
dena
kuka,saiya fuskanshi hukunci mafi
muni, duk taurin kanshi namiki
alkawari saiyay hankali,kuma saiyay
dana sanin tabamin yar Auta na
Bisma
tai murmushi Murna tace
nagode Abba
Maman Abd Shakur
[10/17, 19:42] M Shakur.: *UMAR
FARUQH*
Har karfe goman dare yana tsakar gida
zaune a bakin kofa ya rike kanshi
yarasa maike mai dadi,bayason yama
shiga dakin dan zama a dakin yadawo
mai matsala. Ganin sauro na neman
cinyeshi yasa yatashi ya shiga dakin ya
kullo kofa kunna tocula yayi yaga Ummi
kwance kan gado tana baccin ta amma
duk a takure chan jikin bango zanin
jikinta duk sun tattare sun bayyanah
kyawawan cinyoyin ta a waje. Gabaki
dayan tsigan jikkinshi yaji sun tashi da
sauri yacire fuskarshi daga kallon
cinyarta yafita daga dakin da sauri.
Yafita tsakar gida yana zagaye zageye
fita yayi daga gidan gabaki daya tafiyan
dabaza ta wuce na minti sha biyar ba ya
kaishi gidansu, kofa ya tura ya shiga jin
karan radio yasa yagane Ammi batai
bacci ba,karasa wa yay cikin gidan yay
sallama a hankali idanunshi sunyi ja.
Da sauri Ammi ta kashe radio
Hamma
na kaine, incedai ba ciwon Ummi yafito
daga da tsohon daren nan ba
girgiza
mata kai yayi ya zauna kusa da ita ya
chusa kanshi a cinya yay shiru zuciyar
shi na tafarfasa. Ahankali Ammi ta
shafomai kai tace
menene Umar?
Dago da kanshi yayi ya fuzar da iska ya
kalli Ammi da rinannun idonshi yace
Ammi dan girman Allah kuraba wanan
auren,ko ki barni nafita naje nasamu
abokai na
yakara she maganan muryar
shi na rawa sosai kaman bana yanka ba,
Ammi tai tsaki tana hararan shi dan
tasoma gajiya da lallabashi tace
tashi ka fitarmin daga gida tunda ba
maganan arziki kazo dashi ba,aure kam
saida mutuwa yaraba,fita kuma
bazakayi ba sai bayan satin dana fadi
kwallan daya cikamai ido ya zubo ya
share da sauri kafin ya gyara zaman shi
ahankali yace
to Ammi zan kwana anan
dan Allah ku barni
Ammi tajuyo tana
mai kallon anya daidai kake tace
wai
hala ka zare ne Hamma,yanzun nan
Baffan ka zai shigo koranka zaiyi kaima
kasani,bazaka kwanan min agida ba,ita
Ummi saita kwana ita kadai kake so
sosai hawaye ke kwarara daga idonshi
ahankali yace
Ammi ni banason zama
da mace a rumfa daya,hankali na tashi
yake dan Allah ki barni na kwana anan
ya karasa maganan muryarshi tai
mugun rauni Ammi ta ballamai harara
tace
tashi katafi kafin ranka ya baci
mutumin banza wanda bayason tara
iyali,wuce kafita
ahankali ya mike ya
zira takalman shi yafita daga gidan.
Hannu Ammi ta daga sama tace
Allah
nagode ma,daga yin aure jiya har
yarona yasoma natsuwa, ni nasan zaka
so Ummi,Allah kara hura rushin sonta a
ranka,kaman Malam yaji wanan labarin
nasan zaifi kowa murna
Da kyar ranan Ummaru yay bacci shima
akan tabarma yasamu yayi. Bai tashi ba
sai wuraren karfe tara na safiya da
sauri yafito waje ganin Ummi zaune
abakin kofa yasa ya kawar dakai ko
gaisuwan ta bai amsa ba yaja ruwa ya
shiga bayi. Wanka yayi yay brus tare da
dauro alwala a daki yay salla.
Ke, ke
ya kirata da sauri Ummi ta shigo dakin
ta tsugunna a gabanshi tana wasa da
yatsa kallo daya yamata ya dauke kai
yace
akwai ice ne?
Girgiza mai kai
tayi. Yadan kalleta na sakan biyu yace
jeki chanza kayan jikin nan naki,kuma
ki daure gashin nan naki mai kama dana
aljanu kafin na dawo
yajuya yafita
daga dakin kusan minti uku ya dawo ya
zauna nan tsakar gida yana girgiza kafa
alokacin Ummi na sharan tsakar gidan
tana kwashewa, kowani tafiya tayi saiya
bita da kallo itadai tunda ta kalleshi sau
daya suka hada ido bata kara kallon
inda yake ba. bubbuga kofar gidan
akayi hakan yasa Ummaru tashi ya fita,
karban itacen yayi daga hannun
Murucci yace mai ina zuwa jirani. cikin
gida ya shiga ya ijiye icen. Lekawa yayi
daki danya fada mata ta daura wani abu
a wuta adaidai lokacin take cire rigar
jikinta tsayawa yayi chak batare daya
iya furta koda kalma daya ba.
Karasa cire rigan Ummi tayi ta wurgar a
kasa ganin Hamma a tsaye gabanta yasa
ta sandara ihu ta durkusa tana kuka
sosai, da sauri shima yafita daga gidan
batare daya fada mata abunda yazo fada
mata ba.
Tsaye yasamu murucci a bakin kofa dan
karamin murmushi yama Murucci.
Murucci yace
Allah yaja zamanin mai
gidana,fadi kome kakeso amaka shi
yanzu
ahankali Na Yanka ya zauna kan
dakalin kofar gidan yana shafa gashin
kanshi yace
kwanakin baya kacemin
mace kaman fulawa ce,sai ansa mata
yeast take kumbura maikake nufi da
haka?
Murucci yafashe da dariya ganin
na Yanka ya daura fuska yasa ya tsaida
dariyar shi yace
Allah ya huci ran mai
gidana,namiji uban mazaje,kai! wlh dole
mace taji tsoran ka saboda kai zaki ne,
kawo kunenka na fadama
matsowa
kusa dashi Murucci yayi ya radamai
wasu abubuwa a kunne
dan karamin
murmushi Na Yanka ya saki yana kallon
Murucci
jeka anjima zan fito
Murucci
yace
to uban mazaje,Allah kawo ka lpy,
ayi amarci da kyau banda sassauci,dole
ta gane kai zaki ne nawa!
na yanka yay
murmushi kafin ya juya ya shiga gida ya
rufo kofar harda sa sakata.
Jin kukan Ummi yasa ya karasa shiga
dakin, har alokacin tana tsugunne daure
da zani iya kirji tana kuka chan ciki.
Rigar jikinsa ya cire ya rataye a kusa, ya
karasa ya tsugunna yana kallon gashin
ta daya zubo a gadon bayanta da sauri
ta matsa baya ta dago kanta tana share
hawaye. Ahankali yace
dago jajayen
idonta tayi ta kalleshi
naam
ta amsa
mai cikin kuka yace
danna ganki ba
riga shine kike wanan kukan?
Da sauri
ta girgiza mai kai tana share hawayen
dake zubo mata,
okay,bari na ganki
gabaki daya saiki suma kinji
hannu ya
mika ya kamo nata datake kokarin
boyewa a bayanta, ahankali yake
mammasa hannayen nata yana kallon ta
yace
Haleema
kuka sosai tafara a
tsorace tace
dan Allah kayakuri ya
hamma
dagota yay tsaye yasa ta a
fadadden kirjin shi a hankali yana shafa
bayanta
shiiii kimin shiru
shuru tayi
tana kokarin kwace kanta daga jikinshi
amma takasa gabaki daya ta rude,
hannayen shi biyu yasa yadago fuskarta
yana kallon kwayar idonta da sai yau ya
lura ba bakake bane light brown ne
sosai, ahankali ya saukar da tattausar
lips dinshi a kan goshin ta ya sumbace
su,ya gangaro ya sumbaci hancinta daya
dade bai cire lips dinshi daga wurin ba,
ahankli yake gangaro wa kasa yana
neman lips dinta, kwarda kanta take
sanyi amma takasa, bata ankara ba taji
saukar bakinshi kan nata yayinda
hannayen shi suke kokarin kwance
zanin dake daure a jikinta.
Maman Abd Shakur
[10/19, 09:28] M Shakur.: *UMAR
FARUQH*
Wani irin mugun rawa jikinta yafara
bana wasaba, ta rike zanin gam ta kece
dawani irin kuka tana kokarin kwace
bakinta daga nashi.
Hannayen ta yahade ya matse su abayan
ta yasa dayar hanunshi ya ya kwance
zanin gabaki daya ya wurgar akasa
binta yayi dawani irin kallo,yana
murmushi. wasa ya fara da duk inda
hanunshi yakai, shidewa Ummi tafara yi
numfashin ta na neman daukewa tana
tutture shi.
Ya Hamma kama Allah ka
kyaleni,wayyo Ammi
turata yayi gefe
ya tsugunna a wurin tareda rike gadon
sosai yana cije lebe. Da sauri ta sauko ta
daura zanin ta tai hanyar fita daga
dakin da gudu, ya fizgota ta fado jikinshi
matseta yayi sosai batare dayace komi
ba, yana tsugunne. fashewa Ummi tayi
da kuka tafara kokarin kwace kanta
daga jikinshi da kyar ya iya bude baki
yace
shiii yakuri,kinji Haleema
shiru
tayi tai lamo a jikinshi a tsorace dan
gani tayi kaman ya zare,mutumin dabai
taba kirantada sunanta ba.
Ahankali ya kwanta akan tabarma
tareda gyara mata kwanciya a kanshi
duk ta takure,kirjinta na bugawa dan
har yanajin bugawan kirjinta bayanta ya
dinga shafawa ahankali har bacci yay
gaba da ita a haka. Jin takara nauyi yasa
yagane bacci yay gaba da ita. Ajiyar
zuciya ya sauke tare da fuzar da wata
zazzafan iska. Ahankali ya dagata ya
kwantar da ita akan gado kawar da
kansa yayi kafin yasake juyo da kanshi
ahankali ya sauke su kan kyakyawan
fuskarta fara ce sol Ummi,lips dinta jajur
yake dan karami,ga uban gashi, sauke
ganinshi yayi kan kirjinta acike suke
dam kasancewar yar fillo ce buh
matsalan shi daya Ummi tacika
sanyi,batada karfi, yafizon ya aure mace
mai zafi,mai kuzari kaman shi. Wani
zani ya dauko ya lullubeta kafin yafita
daga dakin zuwa tsakar gida.
tsugunnawa yayi yahada wuta ya daura
tukunya yasa ruwa kadan Lipton ya jefa
kafin yakoma daki yadau rigar shi yasa
yafita jimawa kadan yadawo da bredi da
madara da bombita tass ya hada tea
yakai nata daki yarufe kafin ya zauna
nan tsakar gida yasha nashi ruwa yaja
yatafi bayi yay wanka sanan ya shigo ya
shirya cikin 3qauter da bakar singlet
dinshi yafita daga gidan don zuwa gaida
Ammi.
Wuraren 11 ta tashi daga bacci,da kuka
ta tashi dan tuna abunda yamata yanzu
Hamma ne takeso?ta tsaneshi,bana
sonshi,dan iska ne taciga ba da kuka.
gyara gadon tayi tai shara ganin akwai
rushu yasa ta debo ta kunna turaren
wuta gidan yadau kamshi. bayi ta shiga
tai wankan tsarki dan bakon yariga ya
tsaya tafito tadawo daki ta shirya cikin
atampha ta ja da baki riga da sket yay
mata kyau sosai ta zauna tai shiru tana
tunanin Umma ta. Jin yunwa ya isheta
yasa tadau tea tasha da bredi data gani.
Maman Abd Shakur
[10/19, 09:28] M Shakur.: *31*
Wuraren 4 ya shigo gidan,lokacin Ummi
na kada miyar kubewa dake cikin kayan
garan da aka kawo mata. da sauri ta
mike jikinta na rawa kanta akasa tace
sannu da zuw zuwa
karaso wa inda
take yayi yana takun nan cikin kasaita
kallo yabita dashi daga sama zuwa kasa
kafin yasa hannu ya janyota jikinshi, a
tsorace ta kalleshi yadan zare mata ido
yace
bance ki dinga sa dan kwali
ba,wanan gashin naki kamar na aljanu
bakisan yanaban tsoro ba
girgiza mai
kai tayi hawaye na taruwan mata yace
karki sake kimin kuka anan raguwa
kawai
Kara daga mai kai tayi tana kokarin
hadiye hawayen ahankali yace
Preety
gurl
shiru tayi dan bata gane yaren
dayayi ba. sakin ta yayi yakoma gefe
yace
sauke miyar kizo muje daki
sauke miyar tayi ta dauraye hanunta
yarike mata hannu suka shiga daki
zaunar da ita yay abakin gado ta saukar
da kanta kasa tana wasa da yatsan ta ya
daure fuska
yakira ta a tsorace ta
kalleshi yace
nace kiyi girki ne? ? Me
kika iya dafawa yaushe ma aka
haifeki,ban iyacin jagwalgwalo ba,so
karki kara kinaji na
ta daga mai kai da
sauri tana matse kwalla, murmushi
yamata ya mika mata wani kofi yace
gashi Ammi tace nakawo miki maganin
kine kisha
da sauri takafa abaki dadin
dataji maganin yamata yasa tasuka
shanyewa da mamaki yake kallonta
maganin ba daci ne?. ajiye kofin tayi
akasa ta rufe yace
Bacci zanyi kiyi
gadina karki bari kuda yataba ni
gyada
mai kai tayi.
kwanciya yayi ya jawota jikinshi yana
shafa mata baya, shiru tayi saboda tsoro
bacci taga yahau yi saida magrib ya
tashi yafita yay alwala yatafi masallaci.
Itama alwalar tafito tayi tai salla ta
zauna a wurin tana karatun Al qur
ani.
Sai da aka tada isha ta idar ta karatun ta
tashi ta kabbar ta sallan isha.
Shigowa yayi dayar gajeran sallama,
samunta dayayi akan dadduma yasa yay
dan murmushi ya ijiye mata wani kula
ya zauna anan yana goge wata samurai
(wuka) da wata farin kyalle. sallamewa
tayi ta gefen ido ya kalleta yace
ke ga
abincin ki nan
batace mai komiba ta
bude kular taliya tagani da mai da yaji
ga wake a gefe bismillah tayi taci kadan
ta mike ta linke dadduman ta koma kan
tabarma ta zauna tai shiru tarasa inda
zatasa kanta taji dadi.
Ke,Haleema zonan
yafada tare da ijiye
wukar a bayan gado, taashi tayi taje
gabanshi zata tsugunna yariko ta da
sauri ya daurata kan cinyarshi yana
kallon fuskarta da manyan idanun nan
nashi dasuka sha kwalli lumshe ido tayi
ta dukar ta kanta. Hannu yasa ya dago
fuskarta. ahankali ta bude idonta kadan
tana kallonshi murmushi yayi yace
bukatar kine, dama ai dan haka aka
aura min keko
hawaye ne ya gangaro
mata ta share da sauri. hannu yakai kan
zip din bayan rigarta yana zagewa yana
kallon kwayar idonta.
UMAR FARUQH 32_40
Posted on February 12, 2017
[2/4, 19:53] Aishat Muhammad: *UMAR
FARUQH*
Ahankali take rera mai kuka tana girgiza
mai, ya daura hanunshi akan lebban shi
yace
shiii banason kuka kinji pretty
gyada mai kai tayi jikinta na mugun
rawa dudda batasan me ma
anar kalmar
shi ta karshe ba. saida yaraba ta da
kayan jikin ta sanan tafara kuka na
fitan hankali amma alokacin yasoma
fita hayyacin shi. Ba irin rokon dabatai
mishi ba irin kukan dabata mai a ranan
ba amma ko digon tausayi bai gwada
mata ba a wanan daren, wani irin extra
tsanan Hamma ya dirarma Ummi arai.
Karfe 6:00 daidai yatashi daga bacci
Ummi yafara kallo dayaga ko motsin
kirki bata iyayi. Ganin kwalla na
gangaro mata ta gefen ido yasa yagane
idonta biyu da sauri yatashi ya dago ta
ya daura kanta akan cinyarshi yana
shafa gefen fuskarta yace
Ummi na
hakanan yasamu kanshi da cemata
kiyakuri
maida ita kan gadon yayi ya
lullubeta tareda daukar rigar shi ya zura
yafita minti daya ya daukeshi yahada
wuta ya daura babbar tukunya ya zuba
ruwa ya cikata yayinda yaja ruwa yatafi
bayi danyin wanka.
Salla yadawo daki yayi yafita dan duba
wutar kasancewar itacen suna ci har
ruwan yasoma tafasa juye ruwan yayi
abotiki yakai bayi sanan yadawo ya dibi
na sirki yakai bayin yafito daga bayin
yakara daura wani ruwan shayi a wuta.
Daki yakoma ya dago
Ummi muje kiyi
wanka
kulle idonta tayi dan batason
ganinshi ko kadan ita kadai tasan
azabar datake ji. Yayin da shi kuma
baisan maisa ba hakanan Allah ya
saukar mishi da wani irin mugun
tausayinta a ranshi. Daukar ta yayi chak
jinta yay shafal batada nauyi ko kadan
ya kaita bayi, kujera yasa yafara zaunar
da ita kafin yafita da sauri yana tafiya
kaman zaki yaje ya dauko wani sabon
baho daya gani a karkashin gado, ruwan
zafin yahada kafin ya daga Ummi yana
kokarin cire mata zani sai alokacin ta
bude idanunta dasukai mugun jaa ta
rike zanin ta gam tana kuka wanda
karan kukan baya fitowa fili saboda
yanda muryar ta ta dishe.
Kanta ya shafa tareda sumbatar goshin
ta yace
banison gardama
cire zanin
yayi ya daura kan kofa ya dauketa
yasata a ruwan zafin ihu tayi sosai
wanda baya fita da kyau ta rirrikeshi
tana kuka sosai kaman zaiyi kuka yace
sorry Pretty,zaisa kiji yadena zafi
kyar ta zauna a ruwan dukda haka ta
rirrikeshi tana hawaye.
Wani irin buga kofa akayi dayasa Ummi
ta firgita tarike shi sosai tana kuka.
Yayinda ranshi ya mugun baci wani jaki
ne yake musu irin wanan buga kofan jin
anki bari yasa yace
ina zuwa pretty
karki fito,zauna acikin ruwan
Da kyar tasake shi tana kuka ya dugo ya
sumbaci goshin ta yafita daga bayin a
zuciye,daki ya shiga ya dauko
sharbebiyar wukarshi dan ko waye saiya
barar da jini alkawari ne wanan. sakata
ya cire daga kofan ya bude kofar ya fita
motoci yagani na folisawa guda hudu
dawata hadaddiyar bakar jeep yakama
biyar. Yayinda polisawan sun zagaye
kofar gidanshi gabaki daya kowanen su
rike da bindiga suna pointing dinshi.
Mai gari a gefe kaman Munafuki yana
kallon Ummaru.
Ko darr baiji a ranshi ba saima kara
daure fuska dayayi yana musu wani irin
kallon tsana da wulakanshi. Wani
kaklyawan saurayi black beauty dake
sanye da bakar suit yakaraso gaban na
Yanka ya ciro ID dinshi ya nuna mai
yace
DPO din police,Nuhu by
name,mun zo nanne dan arresting dinka
akan kokarin kashe yar sarkin Gombe
dakayi, dakuma marinta da kayi, so kai
cooperating kabimu da sannu,saboda
duk abunda zakace ko zakayi yunkirin
yi zamuyi amfani dashi akanka nan
gaba
Wlh school ke hanani yimuku posting
akai kai. Buh I promise I
ll make it up to
yhu guys duk weekend weekend. I luv
yhu soo very much and don
t forget ur
comments count. Thanks for choosing M
Shakur Write-up. Luv yeah! !
Maman Abd Shakur
[2/4, 19:53] Aishat Muhammad: *UMAR
FARUQH*
kallon banza na yanka yamusu yay tsaki
wlh duk wanda yazo nan wurin saina
barar da jinin jikinshi kuzo kuga
Ahankali DPO Nuhu ya koma gefe jikin
bakar jeep dinshi ya jingina tareda
folding hanunshi akan kirjinshi sanan
ya kalli polisawan dake wurin yace
kuyi
arresting nashi
poliswa biyar sukai
kansa, na Yanka daya gyara tsayuwa da
rike wukarshi da kyau. Da gudu mai
gari ya shiga tsakanin su yace
dan Allah
kuyakuri zai biku amma banda fada
karku zubar da jini a tsarkakakken garin
nan na haskiya na rokeku
daya daga
cikin polisawan ne yasa hannu ya ture
mai gari suka tsallakeshi sukai wurin da
Ummaru ke tsaye yana wata irin
murmushi dana kasa gane maanarta.
Kokarin dukan shi suka fara wani irin
juyi na Yanka yayi tare da wulwula
wukarshi sama, juyin dayake yi yasa duk
sukai baya polisawan, kafin suce tak
wukar tayo kasa na Yanka yawani irin
daka tsalle ya chafke wukar ya diro kasa
yay wani juyi atare yay musu wani irin
yanka a muscle dinsu su biyar din da
yanka daya. Dukansu suka zube akasa
tareda rike hannayen su dake zubar da
jini sosai. Mai anguwa ya daura hannu
aka yana ihu yayi dana sanin kawosu
yasan yanzu dazaran yaran na yanka
sun fito rigimar daza
ayi yau bana wasa
bane. Gashi yaran anguwa sun soma
fiffitowa.
Gyara tsayuwa na Yanka yayi ya kalli
DPO Nuhu yace
zaka karo wasu ne? ?
dan inada abinyi a gida na
DPO ya kalli
polisawan ya musu wani alamu goma
suka yo kan na Yanka
Da dafe bango ta mike daga cikin bahon
taja zanin ta daga kofa ta
daura,ahankali take tafiya da dingishi
tana ganin jiri,da taimakon dafa bango
takai daki, hijabin ta na akwati ta zura a
jiki tafito tana dafa bango rike da kanta
tayi hanyar kofar gida jikinta yay zafi
rau saboda wani irin mugun zazzabi
datake ji.
Yankan su kawai Ummaru yake ta ko ina
dan awanan karan ya zuciya. DPO Nuhu
dake tsaye ganin zai kararmai da Men
yasa yakai hannunshi cikin rigar suit
dinshi ya ciro wata yar karaman bindiga
alokacin na Yanka na tsakiyan
polisawan yana saran su tako wani
angle. saita bindigar yayi daidai kafar
na Yanka ya saki trigger tuss sai akafan
Ummaru. adaidai lokacin Ummi dake
ganin jiri sosai ta bude kofa tafito ganin
ko ina jini patsa patsa ga wasu mutane
datake ganin su bibbiyu sunsa wani irin
kaya jikinsu duk jini,kara juyar da kanta
tayi taga Ya Hamma ya tsugunna yana
kokarin yaga rigar shi ya daure kafarshi
dake wani irin bulbulo da jini kanta taji
yana mugun juyawa da kyar bakinta ya
iya fadin
y..y. .Ya. . Ham..ma
ta sulale
tafadi a wurin ta sume warwas.
A zuciye na Yanka ya karasa daure inda
Bullet din ya bula a kafarshi zai tashi
saukar wani irin abu yaji akanshi mai
kama da karfe hakan yasa chak
tunaninshi ya tsaya,but still idanunshi
nakan Ummi daya gani kwance warwas
akasa. Kara bugamai duwawun bindigar
akayi a kanshi wanda hakan yasa yay
flat a wurin sumamme. Samai ankwa
akayi a hannu su kusan shidda suka
dagashi suka sashi a mota da sauran
wayanda ya jimma ciwo. yayin da DPO
yabasu izinin tafiya suka tada mota
yayinda motar tahau kukan motocin
polisawa suka bar wajen a guje.
Ahankali DPO Nuhu yake takowa ya
karaso inda Ummi ke kwance
sumammiya, dan tunda tabude kofa yake
kallpnta. daura hannunshi yayi
agoshinta kafin ya dauketa chak ya bude
bayan jeep dinshi ya kwantar da ita
ahankali ya kulle ya zagayo zai shiga
gaba da gudu mai gari yakara so yarike
marfin motar yace
ina zaka
kaita,bashine yamuku laifi ba kuntafi
dashi,ina kuma zaka tafi da matarshi
wani irin kallo yama mai gari yace
kaita inda yadace da ita, kakkyawar nan
bai dace tana zama a wanan filthy
kauyen ba,muchless zama da dat animal
tura mai gari yayi ya rufe marfin
motarshi ya tada motar yabar wurin da
gudu tareda bude mai gari da kura.
Maman Abd Shakur
[2/5, 10:51] Aishat Muhammad: *UMAR
FARUQH*
Cikin gari ya tsaya a teaching hospital
na ABU, A&E ya wuce da Ummi wasu
Nurses ne suka karbeta daga hannushi
aka shiga da ita wani daki yayinda aka
nunamai inda zai zauna. Zama yay ya
dafe kanshi yana huci at d same time
yana tambayan kanshi maisa ma
nadauko Yar fillon nan? Wayanshi ne
yay kara alamun Kira, ahankali ya Saka
hannu cikin aljihun shi yaciro wayar
ganin number daya daga cikin folisawan
dasukaje kauyen yasa ya daga daga ta
dayan bangaren saramai akayi kafin
yace
ya akayi Issa?
Chan yay numfashi
cike da bacin rai yace
I don
t care,jinin
nashima ya Kare for all I care,kuwuce
gombe straight ku kaima Mai martaba
shi sasan yanda zasuyi da bullet din
kafarshi, gobe zan shigo zanzo na
ganshi
ya katse wayar. Ganin wata
nurse tafito daga dakin yay sauri ya
mike tana ganin shi tace
kai waye
Nata?
ID dinshi yaciro yanuna mata
sunana Nuhu ni yayan tane
gyada kai
tayi tareda cemai
Follow me Dr nason
magana dakai
Office din Dr tabude Mai ya shiga cikin
tarufo musu kofa, kujera Dr ya nunamai
ya zauna kafin Dr ya dauko file ya bude
yana duba takardun kan ya ijiye ya kalli
Nuhu yace
wayama Sis naka wanan
aika aikan?
Nuhu yay shiru yana
kokarin hada amsan dazai bama Dr
danbai san wani aika aika akama Yar
fillon ba, maganar Dr yaji yanacewa
fyade aka mata ko me?,cuz koma waye
yay abunan yay forcing kanshi a kan
yarinyar nan
kirjin Nuhu da karfi yake
bugawa yana tuna maganar Mai gari
Ina Kuma zakakai Matar shi? ba shine
yama laifi ba
dat guy is an animal
Maganar Dr yaji
munyi stitching dinta
tana bacci yanzu,bayan haka yarinyar
na dauke da malaria,zataji sauki saidai
kullum zaku dinga sata a ruwan zafi har
dinkin ya warware
Nuhu ya gyada Mai
kai cike da damuwa ahankali yace
iya shiga na ganta?
Dr yace
sure
fita
yay daga office din ahankali ya tura
kofan dakin ya shiga, kwance ya ganta
looking helpless tana bacci,sanye da
kayan asibiti tai wani irin haske fau
tana saukar da numfashi kadan kadan
kujera yaja ya zauna agabanta,daura
hanunshi yay akan goshinta yaji da zafi
abunda Dan daban nan yamiki bazai
tafi a iska ba, saina Rama mike is a
promise Baby na
Gabaki daya kauyen ya hargitse, sosai
yaran hamma suka fisata kofar gidan
Mai gari sukaje suna Kona tayoyi tareda
daukan alkawari duk cikin iyalin Mai
gari duk Wanda suka kama saisun
halakashi saboda shiyasa poliswa suka
tafi da na Yanka.
Sosai Ammi kema Malam kuka,Malam
idanunshi sunyi jajir ya dubi Ammi yace
tashi zakiyi ki tattara kayanmu mubar
kauyen nan,dan inhar Hamma ya Isa
Gombe suka ganshi zasu Gane mu
mukasacemusu da,tashi mutafi
. cikin
kuka Ammi tace
Ummi fa Malam,ya
mahaifiyarta zataji?
Baffa yace
Mai
gari yafadi min sun duketa da Hamma
sun tafi dasu,garin nan yariga ya
hargitse,mai gari yace yakira
yansanda,kame zaazo ayi,kuma kinsan
dole a nememu,dan mune iyayen
Hamma da Ummi, tashi muje musami
mahaifiyarta Ummi duk tare zamubar
garin nan
. Wanan kenan.
Maman Abd Shakur
[2/5, 11:02] Aishat Muhammad: *UMAR
FARUQH*
Wuraren yamma suka Isa baban fadar
sarkin garin gombe,fada ne dayaci
sunanshi,fadawa,kuyangi,bayi babu
wanda babu,dukta inda kabi akwai
masu tsaro.
A lokacin sarkin ya shiga gida saidai
wazirin suka samu sukamai bayani,
wani murmushi yayi kafin ya kalli
fadawan dake gefenshi yace
kuje ku
daukoshi ku kaishi dakin marasa
lafiya,acire harshashin kafar tashi sanan
abashi magani da abinci Sai gobe mai
martaba yaji zancen a Yankee mai
hukunci
. Ya kalli folisawan tareda zaro
makodn kudi yabasu yace
wanan kuje
asibiti a wanke ciwukan naku,gobe idan
DPO ya Isa zai taho muku da sallamar
godiya sukayi sanan suka fice.
Zaune take a garden tana duba
assignment din da aka basu a Anatomy,
sanye take da doguwar riga pink kanta
babu dankwali, hayaniya taji sosai daga
bangaren bayi bata damuba tacigaba da
abunda takeyi idan da sabo tasaba, hala
ma dambe sukeyi kan abinci ihun da taji
shiya mugun firgitata, ta zabura tamike.
hanyar shashin bayin tayi ana gaidata
kota kansu batabi ba dakin da taji ihu na
tasowa ta kalla sanan ta kalli bawan
dake tsaye a bakin kofan tace
waye ke
ihu haka Musa?
Musa yadan duka yace
Allah taimaki Yar Autan mai Martaba,
ai wanan Dan daban daya kusa kasheki
ne aka kamo yau,waziri ne da wanzami
acikin dakin?
Tsaki tayi tajuya zata koma Jin wanda
aka kawo saikuma tadawo da sauri
tabude dakin ta Burma cikin
ganin
waziri tayi da cokali yana tusawa cikin
kafar na Yanka waziri dabai Lura da
itaba yacigaba da magana
wanzam
karka sake ka fitar da hashashen nan
kasa cokali kayita tusashi ciki haka har
azaban ta kasheshi, tunda Yar Auta yaso
kashewa
. Da karfi tace
Baba waziri!
Cokalin hanunshi ne yafadi akasa ya
juyo ya kalleta
Bisma maikike yi anan?
Idanunta yacika da kwalla
kasheshi
zakayi? Mai martaba yace ku kasheshi
ne? wanan ai zalinci ne waya harbeshi
akafa?
Waziri nason magana ta
dakatar dashi cikin tsawa
wlh ka fita
konaje nahada ka da Abba nafadamai
kana son kayi kisan kai
da sauri ya fita
ta karasa gadon Dana Yanka ke kwance
wani irin gumin azaban yakeyi
idanunshi a lumshe yana cizon lebe
kafar shi ta kalla kafar tai tsami sosai ta
kumbura gashi jini na zuba
subhanallah God maizanyi yanzu?
Wanzamin ta ballama harara kafin tace
cikin tsiwa
da yaushe aka harbeshi?
Murya na rawa yace
Allah huci zuciyar
Yar Auta, waziri yace min tun safe ne
Musa! Musa! da karfi take Kiran
sunanshi da sauri ya shigo dakin yace
ranki shi dadi gani
je garden ka
dauko min cellphone dina
da sauri yace
to ta kalli wanzamin tace
kawo min
auduga da ruwa mai dumi da felasta
sauri ya shiga uwar dakin dan daukowa,
ahankali takai hannu kan kafar ta rike
Sai alokacin na Yanka ya bude Ido
kadan ya kalleta kafin ya mayar ya kulle
yana cizan lebe Musa ne ya shigo ya
tsugunna tareda Mika mata wayar,
hanunta tafara sharewa saboda jinin
daya bata sanan ta karba dan Karamin
tsaki taja kafin tai dailing number
danaga tai saving da Mr Naci ringing
daya ya daga cikin wani irin sassanyar
murya yace
My pretty Beb plz tell me
kin amince,wlh I luv yhu Bisma yhu are
Dakatar dashi tayi ta hanyar cewa
emm Dr plz I need your help,inada
wani patient anharbeshi akafa since
morning plz can yhu come over kacire
bullet din?
Yadan yi shiru kafin yace
Pretty hospital yakamata akawoshi
saboda ayi aiki acire
ahankali tace
know buh Yay laifi ne,plz kazo and tell
me mazanmai yanzu kafin ka iso?
Saukar da ajiyan zuciya yayi yace
daure kafan saboda jinin yarage zuba,
nanda 40mins zan iso
dan murmushi
tayi tace
thank yhu Dr
,lumshe Ido yayi
cikin wata tattausan murya yace
I luv
yhu Bisma
katse wayan tayi da sauri ta
ijiye ta kalli Musa
jeka tsaya a gate
zanyi bako dazaran yazo kataho dashi
ta karbi audugan da wanzamin ya
kawo ta shahshare jinin kafin tadau
wani wani ta kaulle kafan wanda hakan
yasa na Yanka yadan saki wahalallen
kara, dago kai tayi ta kalle shi hada Ido
sukayi wanda hakan yasa ta kawar da
kanta ta karasa daure kafan.
Maman Abd Shakur
[2/5, 11:10] Aishat Muhammad: *UMAR
FARUQH*
Shigo wan Musa da wani kakkyawan
bakin matashi da akalla zaiyi 36 yasa ta
mike tsaye tana wasa da yatsun ta, wani
kallon da matashin yabita da shi yasa ta
tuna ba hijabi a jikinta ta kalli Musa
tace
jeka dauko min hijabi na a garden
ta kalli Dr da dan murmushi tace
thanks
for coming Dr
murmushi ya sakar mata
Shima batare daya ce komiba ya karasa
ya ijiye katuwar briefcase din hanunshi
a gefen gadon ya bude, allura yafara
cirowa yama kafan kafin ya dau hand
clove yasa ya kalli Bisma
I need a small
bowl with warm water
ta kalli
wanzamin yay ciki dan daukowa, Musa
yay sallama ya bata hijabin tasa.
Kimanin awa daya Dr ya dauka yaciro
bullet din successfullyl,kafin ya hada
kayanshi a briefcase ya rufe ya dago ya
alli Bisma dakemai murmushi tace
thank yhu soo much Dr
daga mata gira
yayi yace
anything for yhu my luv
shiru tayi
buh kinsan wani abu patient
dinan naki is very brave ga dauriya,can
I know waye shi?
Murmushi tayi tadau
briefcase dinshi tarike,da sauri ya rike
hanunta, dara daran idanunta ta dago ta
kallai Shima ita yake kallo kafin yazare
briefcase din daga hanunta
bakisan is
disrespectful nabar pretty Beb tadau
kayaba, I
ll take my leave gobe zanzo
nadubashi,inya tashi abashi
magungunan,gobe zaki shigo school?
Gyada mai kai tayi,
karfe nawa zaki
gama lectures? Tace 2, ahankali yace
OK bye my luv
yadade yana kallon ta
kafin yajuya ya fita daga dakin itama
fita tayi takoma garden ta kwashe books
nata ta wuce part dinsu.
*ZARIA*
Fitowar shi daga bayin dakin kenan
yaga kafanta na motsi,karasawa yayi
bakin gadon ya tsaya yana kallon
ta,ahankali take bude idanunta saboda
wani irin nauyi dataji sun mata,hanunta
ta daura akan goshinta kafin ta bude
idonta tana kallon dakin dataga hasken
farin wutar lantarki ya gauraye, ganin
wani namiji tsaye ya kura mata Ido yasa
adan firgice tafara yunkurin mikewa, da
sauri Nuhu yakaraso dan hanata tashi,
kara tasaki mara karfi tana kokarin Jan
filo,
Cikin murya ta dabata fita sosai tafara
kiran
Ammi, Umma
Hannu Nuhu
yakai zai riketa tadau filo ta bugamai
hakan yasa yay baya yana kallon ta,
kuka Ummi tafashe dashi sosai kanta na
wani irin ciwo tana kara mammakewa
ajikin bango.
Maman Abd Shakur
[2/10, 07:41] Aishat Muhammad: *UMAR
FARUQH*
Ahankali ya juya batare dayace da ita
kala ba ya fice daga dakin, Sai alokacin
Ummi tabi dakin da kallo daga gadon da
take kai Sai katon TV dataga ni an
makala a bango da Karamin firig. Bude
kofan dataji anyi yasa takara makewa
jikin bango tana goge hawayen idonta.
Da sauri Dr yakarasa jikin gadon ya kara
gyara ruwan drip din, duk kan Ummi
acikin cinyarta. Likitan yadan tapping
shoulder nata ahankali ta kallai ya sakar
mata murmushi yace
ya jikin naki
ahankali tace
da sauki
yajuyo ya kalli
D.P.O yace
abata abinci,zanturo nurse
yanzu saboda tasake shigar da ita warm
water meanwhile saikazo dan mukarasa
maganar
yajuya ya fice daga dakin,
karasowa DPO yayi yaja kujeran gaban
gadon ya zauna yadan kalleta ta gefen
Ido yanda yaga takara matsewa da
bango tana share hawaye kanta akasa.
Hannu ya mika dan dauko ledar
takeaway dayayo mata daga eatery
dayaje dazu ya juyo gabanta yana
fuskantar ta ya ijiye mata tareda
budewa yasa spoon a ciki friedrice ne da
nama akai ya kalli yanda ta tura kanta
acikin cinyarta yadan yi gyaran murya
kadan yace
baki sanni bako?
Dan
murmushi yay yace
sunana Nuhu,ni
police ne,ni aka turo dan tafiya da
mijinki,bana wasa da yara bakuma
nason raini,banda lokacin
lallabaki,kibini ahankali inba hakaba..
dan haka kitashi kici abinci dan kisami
karfi sabisa Gombe zamu tafi gobe,and
remember banison gardama da rashin
yakarasa maganar da kakkausar
murya yana karkada kafa yazuba mata
Ido
dau abinci ki kici
ahankali ta dago
kanta tadau abincin tadaura akan cinya
hanunta har rawa yake ta debo cokali
daya takai baki da kyar ta iya hadiye
abincin saboda ko kadan baida dadi
abakin ta,wani irin kuka taji yana taso
mata hanunta narawa takai cokali na
biyu baki wani irin bakin ciki taji yataso
mata hakan yasa kukan ya shaketa tahau
tari sosai bottle water ya bude ya mika
mata ahankali yace
sorry gashi kisha
karba tayi ta kurbi kadan tacigaba da
wasa da abincin tana tunani bude kofan
wata nurse takarso tanama Ummi
murmushi wacce kanta nakasa ta kalli
Nuhu tace
Oga Matar nan naka
kakkyawa,fulani ce ko?
Dan murmushi
Nuhu yay kafin ya mike yadan kalli
Ummi sanan yajuyo da ganin shi ga
Nurse din yace
kanwata ce,kece Dr
yaturo?
Dariya tayi tace
yes nice
juya ya kalli Ummi kibita bayi tanuna
miki yanda zakiyi
ya kalli nurse din
yace
ga kayanta a drawer dinan bari
nabaku wuri
fita yay daga dakin zuwa
office din Dr.
Dago kai Dr yay yace
buh dakabari nan
da jibi kafin nan dinki yasoma
warkewa,amma tafiya gobe zata wahala
ne sosai,from zaria to Gombe ba small
journey bane
. Nuhu ya shafa kanshi
my sis needs new environment,bakaga
yanzu tsoron kowa take ba harda
ni,saisa gwara nakaita wurin Mum
tabata kulawa sosai
Dr ya gyada kai
alright no wahala,just make sure anbata
proper care a chan,yanzu zan rubutamu
discharge summary da komi saboda
dasafe ba lallai bane na shigo da wuri
Nuhu ya mikamai hannu sukai gaisa
thank yhu
Kankameta Ummi tayi lokacin data shiga
ruwan saboda zafin dataji kaman ta
Sume tana kuka sosai,sosai tabama
Nurse din tausayi ahaka da kyar suka
gama tai wanka sanan ta daura towel
Nurse din tajuya zata fita Ummi ta
kankameta tareda fashewa da kuka sosai
muryanta ma ya shake tabama Nurse
din tausayi tace
yakuri kinji nanda jibi
zai dena zafi
kada mata kai Ummi tayi
cikin dishashiyar muryanta tace
Anty
satoni yayi daga kauyen Mu,dan Allah
kitafi dani,karki bari yakaini gombe
Nurse din dabata gane maiyake fadi ba
tace
wani irin satoki,waya satoki?
Ummi ta nuna kofa
shi shi shine
nacikin dakin chan,dan Allah ki kaini
wajen Umma na da Ammi kinji
kankame Nurse din dan tsoro ma taba
Nurse din tana tunanin anya wanan
babu tabin hankali akanta, gadaita
kakkyawa, bata duba case file dinta ba
zuwanta kenan Dr yaturo ta dan gasata
dakuma tayata tai wanka ajiyar zuciya
ta sauke kafin tarike mata hannu tace
shii naji to muje kisa kaya zan kaiki
wajen Umma taki
da kyar Ummi
tabiyota tana tafiya ahankali ahankali
drawer ta bude tabata bakar doguwar
rigan data gani mai kyau baki da ja tasa
sanan ta zaunar da ita akan gado cike da
wayau tace
bari na dauko jakana saimu
tafi kafin yazo ko
Ummi ta gyada mata
kai da sauri Nurse din ta fita tana
waiwayan ta mace har mace,fara ga diri
ga gashi amma tabin hankali na neman
kamata yayan tane zai saceta kaji rashin
Abakin kofa taci karo da Nuhu dan
firgitata tayi hakan yasa yabita da kallo
sannu tacemai bai amsa ba yabita da
kallon tuhuma , ahankali murya chan
ciki tace
amma kaman Banda dinkin da
akama kanwarka tanada wani ciwon ko
bata jira cewarshi ba tacigaba
tace na
kaita wurin Umma da Ammi wai satota
kayi
Dan zaro Ido yay kafin yay
controlling kanshi da sauri ta hanyar
sakin mata lallausan murmushi yace
tunda aka mata fyade take maganganun
banza i guess har yanzu tana cikin shock
bai jira cewarta ba ya shige dakin ya
turo kofa.
Takardan Discharge din hanunshi ya
duba kafin ya tura aljihun gaban rigan
shi ya kalli agogon dake daure a wrist
nashi 15mins to 10pm tsaki yadan yi
yaja kofar ya bude kadan yaga nurse din
tabar wajen ya Maida kofan ya rufe
karasowa jikin gadon yayi yasa hannu
ya fizgo Ummi Saida ta saki ihun wahala
da sauri ya rufe mata baki yana zaro
mata idanu
nizaki tonawa asiri nida
zan taimakeki eh?
Ya jijjigata kuka take
kokarin yi ya daura hannu akan bakin
shi kinamin ihu saina Yanka ki
hannunta yarike wuce mutafi komin
dare saimunbar garin nan ahankali take
tafiya batare dawata Nurse dalura
dasuba kowa na harkan gabanshi kafin
yakai wajen motar ya kunna ya bude
yasata a gaba yajuya dayan bangaren ya
shiga sanan yaja sukabar asibitin.
Maman Abd Shakur
[2/10, 07:50] Aishat Muhammad: *UMAR
FARUQH*
GOMBE
Karfe 9:32 na safe ya bude idonshi
ahankali yanabin dakin da kallo wanda
babu komi ciki sai gadajen marasa
lafiya guda biyu da wani dogon tebur a
kusurfuwan dakin dake cike da
magunguna kala kala.
Dan Karamin kara ya saki lokacin
dayake kokarin tashi zaune saboda
kafanshi dakemai zugi,da kyar ya tashi
ya zauna tareda kallon kafan dayaga an
zagaye da plasta, kallon window yay
yaga gari yay haske kafin ya kalli katon
agogon dake makale a bango yaga tara
ta wuce,dafa bango yayi ya mike tsaye
tareda da ajiye kafafuwan nashi akasa
baya yay zai fadi kafin yakara rike
bangon da kyau yana cizon lebe yana
sakin huci, ahankali yake dingisawa
haryakai ga kofan daya gani wanda
yakai hannu dan ya bude yajita a kulle
hakan yasa ya kwankwasa yaji shuru
kafin yafara kwankwasa wa da karfi a
zuciye Jin alamun ana bude kofan yasa
ya matsa gefe bude kofan wani bafade
matashi yayi ya shigo cike da fada yace
kai wani irin jakin kauye ne,kataba
ganin inda ake kwankwasa kofa haka
wawa kawa
Bai karasa maganar ba
saboda wani kakkyawan mari dayaji na
Yanka ya bashi a fuska da hannu daya
yakara yafitoshi ya wurgar akasa kafin
yacigaba da dafa bango yana tafiya
ahankali harya ganshi a wani fili
bakowa a wurin banda ciyayi koraye
masu kyau, kalle kalle yacigaba dayi
harya hango famfo a gefe guda.
Ahankali yake tafiya harya karasa wajen
famfon yabude yafara alwala magana
yajuyo anayi hakan baisa ya waigaba
kai wanan ba bawan da aka kawo jiya
bane kafarshi an harbeshi
cewar wani
matashi cikin su uku dasuke sanye da
kaya blue riga da bakin wando kaman
nayan aiki, dayan ne yace
wayema ya
bashi izinin fitowa nan,duk yanda akayi
sarkin duka kodai bayanan ko yana
bacci
budar bakin na uku wanda shine
Karamin cikin su yace
niko Ina
sonshi,dan Allah kalli fawan shi yanda
ya murde daga gani yanada karfi,haka
nakeson nazama inna kara girm
Bai
karasa maganar ba saboda wucewa da
Umar yazo yay ta gabansu yana tafiya
ahankali
Bayan ya idar da salla ya zauna yay
shiru tareda lumshe Ido ahankali yace
Halima
yadan bude Ido kadan kafin
yakara lumshe Ido ya shafa kanshi yace
mata na
kadan kadan ya bude idonshi
ya dunkule hanunshi yace
nabama
kaina da Zama a wanan wurin just 30
days,kwana talatin bazan wucesu ba
zanbar wurin nan
Bude kofa yaji anyi da karfin gaske
fadawa 5 sunci mayan jajayen kaya suka
zo gabanshi daya daga cikinsu yace
martaba sarkin gombe yace ataho dakai
kokai bai daga ba balle yanuna yasan
ana magana dashi.
Kai bakasan ba
a mana taurin kai anan
bako,ka tashi mai martaba sarkin gombe
nason ganin ka
sai alokacin na Yanka
ya juyar da kanshi ya kallesu dan
murmushi yay kafin ya mike tsaye
muje
Maman Abd Shakur
[2/12, 07:17] Aishat Muhammad: *UMAR
FARUQH*
Ahankali ta bude Ido ganin kanta tayi
akan wani makeken gado daya mugun
hadu an shimfidamai wani irin bargo ja
mai uban laushi,gari ya waye yay haske
tas. da kyar ta saukar da kafarata kasa
ta mike tsaye tanadan dingishi takai
jikin kofa, ja tayi taji shi a rufe bubbuga
kofan tahauyi tana jijjigawa da
muryanta daya dishi cikin kuka tace
kubude ni,kubudeni,
sosai ta wage
murya tana kuka tausayin kanta take
dukan kofan take da iya karfin ta nan
da nan hannunta sukai ja suka kumbura
abunku da yar fara
Umma,Ammi kice
subarni naje gida sun saceni
kuka taci
harta godema Allah bama taji alamun
mutum yana gidan ba ganin wata kofa
ta bangaren hangu yasa tayi wajen tasa
hannu tabude farin bango tagani ta ko
Ina,saikuma tawul wanda tataba ganin
irinshi a dakin Hamma juyowa tayi
tadawo gado ta zauna tacigaba da kuka
sosai wanan Karan Hamma tadinga kira
wanan kenan.
Suna gaba yana binsu abaya har gaban
fada wanda fadin wajen yayi girman big
event hall,suka shiga an Kawata wajen
da fulawowi da kayan ado na masarauta
ga kujeru zube a wajen masu kyau
Saidai babu kowa aciki, shiga sukayi
yana binsu a baya suka doshi wani kofa
dake da ruwan gold, daya ciki fadawan
yasa hannu ya bude da sauri na Yanka
ya daga kanshi ya kalli kofar da aka
bude saboda yanda zuciyar shi ta wani
irin rawa kofar bata budu duka ba baya
iya hango na ciki bafaden ne yakarasa
tura kofan gabaki daya dukansu suka
shiga suka duka sukace
Ranka shi
dade,Allah yaja zamanin sarki na,sarkin
sarakuna sarkin mu,sarin gari,takawar
ka lafiya Baban FARUQH,Baban
Yusuf,Baban Auta,Allah ya taimaki mai
Martaba sarkin gombe,gamai laifin nan
wanda yaso ya illatamana Autan
gida,Autan Sarki,hasken idaniyar kowa
Hankade daya daga cikin fadawan na
Yanka yay hakan yasa Saida bafaden
yay tumble ya bugu da bango yay kara
adaidai lokacin sarkin yadago kanshi
daga danna wayar dayake don neman
layin DPO ta hanyar ganin me yay kara
haka.
Maman Abd Shakur
[2/12, 07:29] Aishat Muhammad: *UMAR
FARUQH*
A wanan lokacin shima na Yanka yay
tsaki ya dago kanshi, hada Ido sukayi da
sarkin dake sanye da farin shadda Kal
da malummalum baiyi rawani
ba,kakkyawa ne goshinshi ga tabon salla
saidai da ganinshi kasan ya kwanbiyu
saboda gashin kanshi fari yafi bakin
yawa,gashin giranshi ma fari,yanada
dan kiba chocolate ne kalar fatarshi,
ahankali na Yanka ya dafa kirjinshi
saboda yanda kallon tsohon nan kesa
kirjinshi bugawa kaman zai fito cikin
irin maganar na Yan daba dinan yace
sarki eh yane? wanan kallon fa,ka
ganni chawai chakwai dani,eh
yane,adan rage kallo mana
yana
maganar yakarasa jikin wata kujera
lafiyayya daya hango a gefe yaje ya
zauna ya daura kafa daya kandaya
feeling uncomfortable saboda irin
kallon, kallon sarki is different,ba kallon
tsana bane amma yanajin kallon a
gabaki daya ilahirin jikinshi .
A zuciye Yusuf dake gefen Sarki ya tashi
zai tunkara na Yanka cikin kakkausar
murya yace
kai Karamin dan daba
ne,har fada kace zakama Dad rashin
kunya saina kasheka na kashe banza
yadumfaro na Yanka Sarki ne yay
magana yace
Yusuf
cikin kulewa yace
Naam Daddy
is Enough,let him be,ka
koma ka zauna
kwafa yaymaa na
Yanka irin watch out dinan kafin ya
koma ya zauna na Yanka ya kyalkyalce
da dariya mai cin rai dinan zuciyar
Yusuf kaman zai fashe only inda ace Dad
zai barshi daya lallasa na Yanka niko
nace masu karatu anya zai iya lallasa na
Yanka mu kuwa???
Cikin natsuwa Sarki ya juyo da kanshi
ya kalli Bisma dake kusa da Yusuf ta
daura kanta a kan kafadarshi tai lamoo
yace
Auta Ina mamarki?maiya hanata
fitowa har yanzu?
Ahankali tace
Daddy
Miemie sanyi takeji sosai,shine na
lullubeta
ahankali ya gyada kai Allah
bata lafiya.
Kallon Mamar Yusuf yay da tuntuni take
murmushi daya rasa maanarta kawai ya
girgiza kai kafin ya fuskanci na Yanka
yace
ya sunan ka bawan Allah
kallo
na Yanka yabishi dashi,harcikin zuciyar
shi yanason ya gumamai,yanason yamai
rashin kunya,ya addabesu harsuyi dana
sanin kamoshi amma maisa yana ganin
tsohon nan komi ya chanza,ko maganar
dazu da kyar yayi saboda wani irin
nauyinshi dayakeji,mutumin ya cika
cikama mutum Ido.
Akaro na biyu sarki yace
ya sunanka
bawan Allah?
Kallo Yusuf,Mama,da
Bisma sukabi sarki dashi just imagine
Sarki dabaya daukan sheet,baya
tolerating nonsense jibi yanda yakebin
na Yanka a hankali.
Dan murmushi na Yanka yay na hakika
bana iskanci ba saboda yanda sarki yay
maganan yasa yaji wani irin peace da
natsuwa sun shigeshi.
Cike da natsuwa yace
Sunana Ummaru
na Yanka
sosai sarki yaji wani iri, karo
na biyu yace
maisa ka mari
yata,kakuma jefata cikin rafi?bakasan
baida kyau dukan mace ba Umar?mata
nada rauni maisa kamata haka?
Wani irin internal shock na Yanka
yaji,wanda hakan yasa system dinshi
yay freeze for few seconds,kafin ya
tattara natsuwan shi yadan kalli sarki
yace
rashin kunya tamin,ta zageni,ni
banison raini,i don
t take raini kananun
yara dabaza su wuce nai kannin kannai
dasuba siasa na mareta da farko,na
biyun zagin data min yafi na farko
harda Allah ya Isa sanan Ina wanka a
rafi tasan da cewa ba
a zuwa sanan
tazo,namata magana ta zagen saisa na
jefata a rafi
Courage! Strong! Respect! duk a jini na
ne,babu mai hada dis three roots face
daga jinina yake, God is dis my real
FARUQH??? Ya Allah plz give me a sign
cewa dis is my blood
Sarki ya juya ya
kalli Bisma cikin kakkausar murya yace
zonan
har gabanshi taje ta tsugunna
yace
kafin kiyi tafiyar nan banmiki
kashaidi kan rashin kunya da zagin na
gaba dakeba?
Muryanta na rawa saura
kiris tai kuka tace
eh Daddy
maisa zakije kima babba rashin
kunya,harda zagi Bisma saboda kinga
kinada Mulki,kinada kudi kinga cewa u
are somebody bakisan duk Allah
kebadawa ba ga wanda yaso he can
collect it any moment
gyda kai tayi
hawaye na zuba cikin tsawa Sarki yace
maisa dakika tashi fadamin baki cemin
u cause everything ba?
bacemin daga
gani wuce kibashi hakuri
sosai take
kuka kaman yarinya tazo gaban na
Yanka ta tsugunna tace
yakuri,bazan
karaba ,kayakuri
yadan dau minti
kaman biyu yana kallon ta kafin yace
naji
da gudu ta tashi tana kuka tafita
daga dakin shima Yusuf yabi bayanta
cikin fushin yanda Dad yay judging case
din yafita daga dakin fuuuu.
Maman Abd Shakur
UMAR FARUQH 41 $42
Posted on February 12, 2017
[2/12, 17:16] Aishat Muhammad: *UMAR
FARUQH*
Sarki yace
zaka iya tafiya dazaran
kafarka ta warke zansa amaida kai
gida
. Ahankali ya mike tsaye yanadan
dingishin daya saba yafita daga
dakin,sarki ya dubi bafaden dake
gefenshi yace
akaimai abinci da kayan
sawa yay wanka ya chanza
bafaden ya
tsugunna yace
Allah ya ja zamanin
sarki
yajuya yabi bayan na Yanka.
Mum ta kalli Sarki tace
uhm ranka shi
dade gaskiya hukunci dakayi da
sake,baka
Dakatar da ita yayi ta
hanyar cewa
na tambayi ra
ayin kine?
Sadaf sadaf ta tashi tabar wajen ta shiga
ciki.
Is okay kinji lil sis,i will make sure I
deal with him kinji
gyada kai tayi ta
share hawayen kafin tahau gado ta
kwanta, bargon yaja ya rufeta sanan ya
juya yabar dakin yanajin bakin cikin
abunda Dad yay yau.
Zama tai akan makeken gadon ta,tadau
wayar ta ta rike kafin ta kalli kuyangin
dake wajen cikin jiji da kai tace
kubani
waje
dan dukawa sukayi sukace
Allah
yaja zamanin Sarauniya,Uwar Yarima
Yusuf
da sauri suka juya suka fita.
Dailing wani number tayi ringing biyu
aka dauko
yi sauri kizo jakadiya Ina
nemanki
katse wayar tayi kafin ta mike
tsaye tahau zagaye dakin,zama tayi tana
karkada kafa Jin kwankwasa kofa yasa
tace
jakadiya shigo
shigowa jakadiyar
tayi ta tsugunna ta gaidata
tashi ki
zauna
tashi jakadiya tayi ta zauna,Mum
tace
inhar tunani na gaskiya ne,abunda
nake hararowan haka yake akwai
gagarumar matsala kenan
dan dukawa
jakadiya tayi tace
uhm uhm uwar
dakina,dena kirama kanki gagarumar
matsala inhar ina raye,jinina a
jika,kinada ni ai kinsami maganin
matsalarki sarauniyar sarki,uwar sarkin
mu nagaba sarki Yusuf
dan murmushi
Mum tayi tace
jakadiya kintuna labarin
dan sarki na farko wanda sarki haryau
yasama kanshi bata yayi yayinda
wayansu kecewa mutuwa yay?
Jakadiya ta gyada kai
tabbas nice ko
keda wanan labarin,tun Ina yar
budurwa nake aiki a masarautar nan
har nai tsufa sama da shekara 55 kenan
har Kika zamar Dani yantacciya,na
Zama jakadiyar ki, nasan labarin
masarautar nan tsaf ciki da bai
Mum tai murmushi tace
mezaki iya
fadamin akan dan sarki Faruqh daya
bace?
Jakadiya tai murmushi tace
lokacin da hatsarin ya faru baiyi wani
girma ba balle nabaki wani gamshashen
labari akan shi
Mum tai shuumin
murmushi tace
inason kimin duba yau
jakadiya
ba Karamin razana jakadiya
tayi ba dan tariga ta tuba dayin
abubuwan nan guda biyu shan sigari,da
Duba
bakiji bane
da sauri ta duka tace
Allah huci zuciyar ki, nina isa naja da
abinda kikeso? kefa Kika yantani bari
naje na dauko kasar da charbin nazo
Maman Abd Shakur
[2/12, 17:23] Aishat Muhammad: *UMAR
FARUQH*
Ya dauketa minti biyu kafin ta dawo
dakin ta yaye burmemen lullubin dake
jikin ta ta ijiye kafin ta ijiye wani kasa
dake cikin. faranti a tsakar dakin da
charbi. tashi Mum tayi ta kulle kofar da
makulli ta dawo ta zauna akan gado
jakadiya ta duka tace
me kikeso nayi
uwar dakina?
Gyara Zama Mum tayi
tace
duba nakeson kimin kan Faruqh
dan sarki, yana nan ko baya raye,idan
yana raye yana iya?
Jakadiya tai Jim tai
shiru Mum tace
da matsala ne?
Jakadiya tace
bana iya duba ranki shi
dade sai inayi Ina shan sigari,kin yarda
na kunna nasha?
Mum tace
sha abinki
inhar zanji abunda nabukata
Kunna
sigarin jakadiya tai da taba kafin ta
gyara Zama ta jawo farantin gabanta.
Wurga charbin tayi kan kasan kafin ta
daga charbin ta kirga inda kasa ya taba
da sauri ta girgiza kai tasakeyi adan
firgice ta kalli Mum, Mum ta kalleta ta
dake tace
me kika gani??
Adan rude
tace
uwar dakina Faruqh na raye lami
lafiya
ba Karamin bugawa kirjin Mum
yay ba ta kara dake wa sosai tace
in tabbatar da zargina dubamin yana
ina? Wani gari?Wani Hali yake ciki?
Kakkabe charbin jakadiya tayi sanan ta
saki charbin akan kasar ta jujjuya
farantin da hannunta, baya tayi da sauri
tasa hannu ta rufe bakin ta tana kallon
Mum,Mum itama ita take kallo tace
kika gani?
Sigarin takara zuka cikin
dabircewa tace
uwar dakina ban taba
duba yafadiman abunda ba hakan
bane,amma wanan Karan saina ke ganin
kaman dan nadade banyi dubaba yana
bani amsan dani nasan bahaka bane
Mum tace
me kika gani,maiya cemiki?
Uwar dakina ni kunyar fadamiki
nakeyi dan nasan koke kikaji zakice
bahaka bane karya ne
Mum tace
menene kikagani
Jakadiya tace
Faruqh na garin gombe,f Faruqh na
masarautar nan,Faruqh na fadan
nan,Uwar dakina Faruqh na gidan
ubanshi ya hakan zai faru??
Mikewa tsaye Mum tayi tahau zagaye
dakin tadanyi Jim kafin tace
jakadiya
abunda kika fadi haka ne,baiyi karya ba
dubanki daidai ne
. Jakadiya ta dubi
Mum duban mamaki Mum ta fuzar da
iska
ankamo wanda yamari Bisma daga
kauye saiyau aka shigo dashi fada,kallo
daya namai nagane yaron nan na dauke
da jinin gidan nan,yadanyi kama da mai
martaba amma ba irin kaman nan
ba,amma halinshi irin na mai martaba
ne,taurin kai dadai sauransu, mai
martaba yaso ya ganeshi yau amma
yakasa wanda nabama tsufa ne, yanadai
tantama a ranshi, godiya ta daya Hajiya
Miemie bata ganshi ba yau bata fito
fadaba batada lafiya
. Tai shiru kafin ta
zauna ta daura kafa daya kan daya tace
Jakadiya bazan zauna nasaki Ido ina
kallo wahalar danasha ganin na shigo
gidannan,ganin na haihu,ganin na haifi
namiji,yusuf magajin sarki,magajin
kujerar sarauta wani da bayanan duk
nasha wahalar nan yazo yagaje abunda
na tanadar ma dana tilo ba no way
Jakadiya tace
gaskiyar ki uwar
dakina,yarima shiyafi chanchanta da
kujerar sarauta,amma me abinyi
Yanzu?
Abinyi shine tun kafin masarautar nan
tasan waye Faruqh,tun kafin asan shine
batatcen dan sarki,tunkafin
mahaifiyarshi tasashi a Ido dole mu
kashe shi,we have to eliminate Faruqh
from dis world Jakadiya, bazai taba
kwacema Yusuf dina throne dinshi ba,i
worked hard for it, dana ne sarki dana
ne magajin sarki,he deserves it,shine
dan bako,dan gayu Barrister.
Maman Abd Shakur
Copied By
HAYATU BABA ZUBAIRU
(admin
Arewa hausa novels
Novels villa
Duniyan novels
Hayat hausa novels
Hausa novels and fashion
And
Cool novel, makeup and cooking)
WHATSAPP NO:
+2347039625239
[5/3 12:45] Aishat Muhammad:
Umar Faruqh
43.... Na yanka ne xaune kusa da swimming pool din dake makeken garden din dake cikin masarautar gombe, Apple ne a hannunsa yana ci yana murmushin da shi kadae yasan dalilin sa, takun da ya ji a bayansa ya sa ya juya don ganin Wanda ya shigo garden din, da mugun mamaki Bismah ke kallonsa don a iya saninta bnda su bbu wani baren da ke shiga garden din nn, ko guards basa shigowa, cikin tsawa tace "kai me ya shigo da kai nn malam, or rather in ce mad man, nn yyi maka kama da gun da talakawa..." Bae bari ta kai aya ba ya mike da sauri ya shake ta yana huci, wani kara ta saki amma har lkcn ya ki saketa sae da ya ga bata iya karan kuma snn ya jefar da ita ya fice daga garden din, kasa kwakkwaran motsi tayi sae mayar da numfashi take, lkci daya ta saki kuka ta mike da kyar tana rike da wuyarta da ke mata wani mugun ciwo ta fita daga garden din, tambayoyin abinda ya sameta dogarawan da tayi ta wucewa suka dinga mata da ladabi amma ko ta Kansu bata bi ba tana kuka ssae ta nufi fada gun mai martaba ganin yana da baki ya sa ta nufi part din Yusuf kawae har lkcn bata bar kukan da take ba, bata samesa a part din nasa ba hkn yasa ta nufi part din mum dinsa ta samesu xaune su biyu kadae a falonta, ta kuma fashewa da wani matsanancin kuka tana rike da wuyarta, mikewa Yusuf yyi a rikice yana tambayarta me ya faru me aka mata, cikin kuka ssae tace "wnn pig din ne ya shake min wuya kmr xae kashe ni daga na gansa cikin garden dinmu na ce me ya kai sa...." Kasa karasawa tayi ta shiga rera kuka, Yusuf yyi huci me xafi har wani sama da kasa kirjinsa ke yi don baccin rai, ya nufi kofa kmr xae tashi sama mom ta bi sa da sauri ta kamo hannunsa tace "ina xa ka kuma, ka ji ka, ae sae laifi ya dawo kan ka," a fusace yusuf yace "let me be mum, hw dare him? I mean hw dare him xae daura hannunsa kan Bismah, hu is he? Don ya ga dad ya basa hkuri to wllh baxan taba barin ya bar masarautan nn scot free ba I must revenge for my lil sis, I mean it, I wil make him regret every action of his," mum ta kwantar da murya tace "duk ku kwantar da hankalinku plss" dawowa mom tayi kusa da Bismah ta tsugunna tana pat din shoulder dinta tace "kiyi hkuri Bismah, kmr ynda Yusuf yace we re nt letting him go scot free sae mun ga bayansa" kallonta kawae Bismah take da mmki don a iya saninta kallon arxiki bae taba hada ta da mum din Yusuf ba ko kadan bata son ta ta tsaneta da da ynda xata yi tasa ta bar masarautan ma da tuni ta yi, sae ga shi yau wae har da ita xa a kwato mata 'yan ci a rama mata abinda na yanka yyi mata" ficewa Yusuf yyi daga falon, Bismah ma ta mike tana share hawayenta tace "nagode mum," snn ta fita don xuwa gun Meemien ta, Umma na kwance tana cin fruit suna hira da jakadiyar ta tana bata lbrin da xa su sa ta nishadi, Bismah ta shigo ta cire Alkyabbar jikinta ta xube nn kasan lallausan carpet din dake shimfide kasan falon, Umma ta mike xaune tana kallonta tace "ya aka yi Bismah, kuka kika yi?" Kmr jira take ta mike ta xube jikin umma ta kuma fashewa da kuka tace "Meemie wnn dan daban ne ya kuma shake ni daxu ya jefar dani har na gurgurje, nd if I shud tell dad about this he won't believe me" Umma tace "to me kika masa, ko ba wnn da ku ka taho da ba daga bauchi?" Bismah tace "shi mana" Umma tace "ki dinga hkuri Bismah, nasan ki da tsokana da rashin kunya shi yasa tun farko ma ban so tafiyar nn naki ba" Bismah tace "dan daba ne fa Meemie bae bar kowa ba, har polisawan da suka kawo shi" Umma tace "to ni dae ki kama kanki, infact daga yau ma ni ki daina fita kawae, kina mace da ke ki dinga janyo fitina, meye amfanin hka" mikewa Bismah tayi bata ce komae ba ta nufi bedroom din Umma.
Driving kawae Yusuf yake ran sa a bace, driving din kusan awa daya yyi ya kawo makeken gidan Aminin dad dinsa kuma Adviser dinsa wato Alhaji Salisu, ya san shi kadae xae iya hada mai martaba da ya ji xancensa kuma, yyi sa'an samunsa a falonsa, bayan sun gaisa, Alhaji salisu yace "daxun nn na dawo kuwa daga Misrah, ya su Ummanka" Yusuf ya kuma yi masa sannu da dawowa snn ya shiga yi masa bayanin na yanka da abinda yyi da kuma wawan hukuncin da maimartaba ya yanke a cewarsa, Alhaji salisu yyi shiru snn yace "gskya wnn bae yi ba, to shi din dan uban waye?" Yusuf yace "ba dan kowa ba, daga kauye ma yake dad" Alhaji salisu xae yi magana wayarsa ta shiga kara ya dauka yana kallon Yusuf yace "umman ka ce ke kirana ma ynxu" sun kusa minti biyar suna waya snn suka yi sallama ya ajiye wayar yana kallon Yusuf yace "je ka kawae anjima xan shigo, ko ma dan uban waye shi xa a yanke masa hukunci dai dai da abinda ya aikata, he is not goin scot free, wnn ae ba adalci bne sarki yyi" mikewa Yusuf yyi ya masa godiya ya fice.
Da daddare Bismah na dakin Umma tana mata tausa tana bata lbri me sa nishadi jakadiya ta shigo bayan sun bata ixinin shigowa da ladabi ta duka har kasa ta bada sakon da ke tafe da ita na kan cewa sarki yace duk su je fada su samesa, Mikewa Bismah tayi ta dauki Alkyabbarta ta sa hka ma Umma, snn suka sauka kasa xuwa fada, murmushi Bismah tayi tuno abinda Yusuf yace mata daxu sae ga shi ta hango Adviser din sarki ma a xaune, Mum da Yusuf ma duk suna fadan, Yusuf ne ya bude wajen da Addua, snn me martaba ya umarci da a shigo da na yanka, dogaraye biyu na gaba shi yana tsakiya snn ga wasu dogarayen uku a bayansa, neman kujeran xama na yanka ya shiga yi Alhaji salisu ya daka masa tsawa yace "duka a kasa my frnd who are yhu" tsayawa kallonsa yyi kallon ma irin na fitsara, dogarayen suka daka masa tsawa su ma ya juya yana masu kallon wlknci, cikin kaushin Murya sarki yace "ka duka Umar" daga kai na yanka yyi yana kallonsa sae kuma ya sunkuyar da kansa ya duka har kasa kmr ynda mai martaba ya umarcesa, a nutse mai martaba yace "me ya kuma hada ka da Bismah daxu har ya kai ga ka shaketa" Na yanka yaki cewa komae sae wani xaro ido yake, Tsawa Alhaji salisu ya daka masa nn ma ko gezau, a fusace Yusuf ya mike ya kai masa tagwayen mari, kmr ko jira ya ke ya mike da xafin nama yyi kan Yusuf din amma tuni dogarawa suka shiga tsakaninsu aka rirrike na yanka, sarki yace "ku jefa shi a kurkuku har lkcn da xan yanke masa hukunci dai dai da abinda ya aikata" yana kai wa nn ya mike yace "ka sameni a falona Alhaji Salisu" snn ya nufi bangarensa da sauri, Yusuf ya bi na yanka dake ta kokuwa da dogaraye da kallo har suka fita da shi snn yyi murmushi, hka ma mum dinsa suka mike suka fice daga fadan su ma, Umma ta sauke ajiyar xuciya a sanyaye tace "ke ynxu abinda kika yi kin kyauta knn Bismah? Dubi fa a kanki xa a jefa mutum kmr ki a kurkuku" Bismah ta turo baki ta sunkuyar da kanta tana wasa da xoben hannunta, Umma ta mike a sanyaye ta nufi bangarenta ita ma.
A hnkli Ummi ke bin makeken dakin da Nuhu ya ajiyeta ciki da kallo hawaye na bin kuncinta, bude kofar da taji anyi ne yasa ta goge hawayenta da sauri ta kuma takurewa waje daya don ta san shi ne, ya karaso kusa da ita ya xauna yana murmushi yace "me kike son ci in aika a karbo maki, fura da nono koh tuwo?" Ta sunkuyar da kanta tana wasa da dogayen fararen yatsunta, yyi shiru yana kare mata kallo, gskya Allah yyi halitta me kyau a nn, anya kuwa ya taba ganin kyakkyawar mace kamr ummi tun da yake? Sakkowa kasa yyi cikin tattausan murya yace "Haba Kanwata feel at home mana, ki fadi me kike son ci" nan ma shiru tayi masa a dan fusace yace "dake nake" jikinta na rawa tace "fura" mikewa yyi ya fice daga dakin, ta shiga rera kuka a hnkli.
Maman Shakur.
Umar Faruqh
.. Da sallama Yusuf ya shiga
bedroom din mum dinsa don amsa kiran
da ta aika ayi masa, tana ganinsa ta
mike tsaye ta karaso kusa da shi tace
wani irin hukunci kke ga ya dace a
yanke ma wnn dan daban prince?
Yusuf ya dan daga kafada yace
ban sani
ba nima mum, sae Mai martaba ya fadi
mu ji
Mum ta dan yi shiru snn tace
wani hukunci ne kaga ya fi dai dai da
Yusuf ya nemi daya daga lallausan
kujerar dake dakin ya xauna yace
a bar
shi yyi wata da watanni a kurkukun snn
daga bisanni a sake sa na tabbata xae yi
hnkli
Mum ta hade rae tace
hka kadae
Prince duk wlkncin da yyi ma Bismah?
Haba hukunci yyi sauki da yawa
Yusuf
ya daga kai yana kallonta yace
to ke me
kika ga ya dace a masa?
Mum tayi shiru
snn ta danyi murmushi irin na mugunta
tace
kashe shi ya dace ayi
ba shiri
Yusuf ya mike ya yo waje da ido yace
kisa kuma mum
ta hade rae tace
of course, hkn kadae ne xae rabasa da yi
ma Bismah wani abun kuma don in ma
aka bar shi a kurkuku ko min ddewa xae
fito yace xae dauki fansa akan little
Bismah
rasa ma me xae ce mata Yusuf
yyi, can ya girgixa kai ya juya ya fice
daga dakin, cije lebe mum tayi, tasan ko
kadan hkn bae gamshi prince din nata
ba, ta nufi gaban madubinta a hnkli ta
xauna tana tunanin me yiwuwa.
Bismah na kwance bedroom din Umma
tana danna waya, har lkcn fushin dan
fadan da umma tayi mata daxu a fada
take bayan ita dae tasan ba fault dinta
bne, ko sae da safe bata je tayi ma
Abbanta ba, jakadiya ce ta shigo dakin
da sallama tana murmushi, Bismah ta
mike xaune tana kallonta, kirarin da ta
saba yi mata ta shiga yi, Bismah ta dan
yi murmushi kawae don suna shiri ssae
da jakadiyar Umma, jakadiyar tace
dama yarima ne yace akira masa ke
Bismah tace
jakadiyar ta juya ta
fita, Bismah ta dan yi tsaki, to shi kuma
uwar me xae mata yake wani kiranta,
kadda ma yyi tunanin ko ta fara sonsa
ne, kawae tasan shi kadae xae fara
support dinta a kan case din na Yanka
b4 any other person shi yasa ma ta dan
sake masa kwana biyun nn, mikewa tayi
ta dauki Alkyabbarta ta sa ta fice don
xuwa jin kiran da Yusuf ke mata, falonsa
ta nufa ta samesa xaune yana shan tea,
ta tsaya daga bakin kofa tace
ya aka
Ido ya kafa mata snn ya mike yana
dan murmushi yace
to ki shigo mana
harara ta galla masa yace
idan baka da
abun gaya min in juya inyi wucewa ta
cup din hannunsa ya ajiye ya nufi inda
take kan ta ankara tuni ya jawota jikinsa
ya rufe kofar falon ta fara kkrin kwace
kanta ya cika ta ya koma kan kujera ya
xauna yace
wani irin hukunci kike son
a yanke ma wnn dan daban
dan
murmushi ne ya bayyana a fuskarta tace
ni nafi son a barshi yyi wata 6 a
kurkuku ya sha wahala ssae
Yusuf ya
gyada kai yace
kar ki damu na ma san
hukunci da dad xae yanke masa knn,
idan ma ba hkn bne I will convince him
juyawa tayi tace
alryt thnk yhu
snn
tayi ficewarta ya bita da kallo har ta
rufo kofar snn ya sauke ajiyar xuciya.
Mum ce ke ta kai koma a dakinta tana
jiran shigowar jakadiyar ta abokiyar
shawararta, da sallama jakadiyar ta
shigo mum ta nufeta da sauri ba tare da
ta bi ta kan
kirarin da ta soma yi mata
ba tace
ni fa hnklina ya kasa kwanciya
kande, bn san irin hukuncin da sarki xae
yanke ma yaron nn ba,
jakadiyar tace
daina kira ma kanki rashin kwanciyar
hankali sarauniya daya tak a gun sarki,
na xo maki da wani lbri me ddin
sauraro, Mum ta wara ido tace
to ina
sauraren ki yi maxa ki fadi
dukawa
jakadiyar tayi har kasa ta xube kan
gwiwowinta tace
ki gafarceni ran ki shi
dde dubana na ranan bae fada min dae
dae ba, ina ga hkn na da nasa ba da
ddewan da nayi bn yi ba, ynxu hka daga
gun Wanda ta dalilin sa na iya duba
nake, yyi duban shi ya kuma gano
abubuwa da yawa, kinga wnn yaron da
muke kyautata xaton yarima ne ashe ba
shine yariman ba sae dae suna da
dangantaka me karfi tsakaninsa da
ainahin yariman a ynxu don duba ya
nuna cewa yariman na raye kuma a nn
garin gombe, Mum ta kwalalo ido cikin
tsawa tace
shine xa ki ce in kwantar da
hnklina don baki da tunani?
Jakadiyar
ta sassauta murya da ladabi tace
ynxu
abun yi a nn ran ki shi dde shine mu san
ynda xa ayi tun wuri a sallame yaron
daga masarautan nn
mum ta sauke
ajiyar xuciya tace
hkn xa ayi
Washegari da yamma sarki ya sa a
dauko masa na yanka daga kurkuku don
fadin irin hukunci da ya yanke masa,
kowa ya hallara a fadar har da Alhaji
salisu, shigowar dogarawa da na yanka
kawae ake jira, mum tayi xurfi cikin
tunanin ynda xa tayi ta sa a sallame na
yanka kawae ba tare da ya dde a
masarautan ba, Bismah kam na xaune
gefen umma da ta ki sake mata fuska
kwata kwata ranan, Yusuf ya sakar mata
murmushi ya kashe mata ido ta dauke
kanta da sauri ta hade rae, ba a dau lkci
ba aka shigo da Na yanka dogarawa fiye
da goma na biye da shi an daure masa
hannu ta baya, wando iya gwiwa kadae
ne jikinsa, ga tambarin bulala da ya
xagaye jikinsa amma kyar ya dinga bin
kowa da kallo a fadan fuskar nn tasa a
tamke, Sarki ya Mike cikin tsawa yace
bisa umarnin wa aka doke sa? Wa ya
bada wnn izinin?
Dogarawan suka
shiga muxurai da ido duk da Yusuf ne ya
sa ayi hkn, komawa sarki yyi ya xauna a
nutse yace ku kunce sa, da sauri suka yi
hkn, sarki ya numfasa yace
na yanke
maka hukunci dai dai da laifin da ka
aikata Umar,
Na yanka ya dago kai
yana kallon sarkin, sarki ya ci gaba kmr
hka
xa ka yi bauta a masarautan nn har
na shekara guda cif, snn na baka daki
guda da xa ka xauna har na shekara
daya a masarautan, cin ka da shan ka na
nn, ina fatan ka iya tuki?
Na yanka ya
kasa kin amsa masa ya gyada masa kai
kawae, sarki yace
daga ynxu kai xaka
dinga driving dina da duk wani dake
cikin masarautan nn in xa su fita, ol this
for only one year
sarki na kai wa nn ya
mike ya nufi bangarensa, Na yanka ya
daga kai yana kallon Bismah da bata ji
ddin irin hukuncin ba don ba shi ta so
ba yana wani irin murmushi, ta galla
masa mugun hararan tsana, mum kam
jikinta yyi mugun sanyi, ta shiga uku ita
da ke son a koresa a masarautan gaba
daya, Yusuf ma ko kadan bae ji ddin
hukuncin ba, Umma ta mike ta nufi
bangarenta, Bismah ta bi bayanta kmr
xata yi kuka, mum kam kasa tashi tayi
sae kallon tsana take ma Na yanka, Yusuf
ya huzar da iska ya mike ya fice daga
fadan.
UMAR FARUQH 45-46
Posted on March 7, 2017
[3/6, 19:27 Aishat Muhammad
Umar Faruqh
.. A hnkli Ummi ke shan furar da ke
gabanta tana hadiyewa da kyar don jin
sa take kmr magani a throat dinta, gashi
yana xaune ya kafa mata ido, tunda ta
nuna tana son fura ya siyo da yawa ya
ajiye mata a fridge, tura furar tayi yace
ya aka yi
ba tare da ta kallesa ba
murya can kasa tace
na koshi
mikewa
yyi ya dauki makullin motarsa yace
tashi mu je, dare nayi
ta mike ita ma da
kyar ta bi bayansa suka fita daga dakin,
har lkcn tafiyarta be dawo dai dai ba,
suna shigowa falo ta kalli agogo ta ga
Karfe takwas saura, garage ya nufa ya
bude mata gaban mota yace ta shiga,
bata yi musu ba ta shiga da alamar ya ji
ddin hkn, sae da suka bar gidan snn ya
soma magana
ko kefa Kanwata, ki
kwantar da hnklin ki tamkar kina gidan
ku kin ji, ko me nace maki ki daina
gardama
kae kawae ta gyada masa bata
ce komae ba, wani makaken store ya
kawota don mata siyayya, bin sa kawae
take bayan sun fito daga motar don duk
a tsorace take barin ynda ta ga mutane
da yawa sae kallonta kuma ake, trolley
ya dauko mata ya mika mata yace
gashi
duk abinda kika ga ya maki ki dauka a
nn kin ji
ta gyada masa kai ta karbi
trolleyn ta shiga tura wa duk a tsorace
sae bin komae take da kallo gashi ita dae
kusan duk abinda taga agun bata taba
ganinsu ba, hkn yasa ya shiga bin ta a
baya yana daukar duk wani abinda
yasan xata so tun daga chocolates har
biscuits, suka xo bangaren drinks nn ma
ya shiga kwasar mata, wayarsa ne ya
shiga ring ya fito da shi yana kallon me
kiransa, ajiye drink din hannunsa yyi
cikin basket yace
ki ci gaba da daukan
duk abinda kike so bari in amsawa
waya
yana kai wa nn ya juya ya daga
kiran yana tafiya, bin sa da kallo Ummi
tayi gabanta na faduwa ta sake trolleyn
hannunta a hnkli ta jefar da abun
hannunta a ciki snn ta juya ta fara tafiya
da sauri da sauri layin kayan fruits taga
kanta ta kuma shan kwana ta ganta gun
beverages, ta kuma barin gun ta ganta
gun cakes da snack duk ta daburce ta
rasa ina xata bi duk inda ta bi kaya take
gani, kofar fita kawae take nema amma
ta rasa, wani security ne ya lura da ita
ya karaso inda take yace
me kike
bukata yan mata
cikin in ina tace
hanyar fita
ya gwada mata wani
hanya ta bi gun da sauri, tafiyar minti
uku tayi ta ganta kofar da suka shigo da
Nuhu ta bi bayan wasu yan mata da
tagani, wani takardan dake hannunsu
suka mika ma securityn dake bakin kofa
hkn yasa tayi kmr tare suke aiko suna
fita ta bi bayansu da sauri ita ma, tana
ganinta a waje ta shiga waige waige tana
neman hanyar bi, duk a tsorace take hkn
yasa ta soma hawaye, gun yan matan
daxu ta nufa da sauri ganinsu kusa da
wata mota suna shirin shiga, tana isa
gun ta durkushe kasa ta fashe masu da
kuka muryarta na rawa tace
Don Allah
don Annabi ku taimake ni kadda ya
gani
da mmki duk suke kallonta ta
kuma fashewa da kuka tace
don Allah
fa nace, xae fito ynxu, a hanya xa ku
ajiye ni kawae
babbar cikinsu ne tayi
karfin halin cewa
to shiga mu je
sauri Ummi ta shige bayan motar, ita
kuma ta shiga driver seat, sauran yan
mata biyun suka bude baya su ma suka
shiga, sae kalle kalle Ummi ke yi cikin
motar, cikin tashin hnkli tace
wayyo ga
shi can
duk suka juya suna kallon inda
take nuna masu, Nuhu ne ke ta sintiri a
rude yana tambayar securities ko sun ga
fitar wata farar yarinya, don ma kadda
a bata masa lkci tuni ya fito da ID dinsa
ya kuma ce criminal ce, da sauri Warce
ke xaune driver seat ta tada motar tayi
reverse ta bar haraban gurin. Suna fita
kuwa aka rufe gate aka hana kowa fita
xa a fara search, gaba daya yan matan
suka sauke ajiyar xuciya bayan sun hau
kan main road, ta gefen Ummi tace
waye mutumin
Ummi ta fashe da kuka
tace
sato ni yyi a kauyenmu
duk suka
yi shiru suna kallonta bbu Wanda ya iya
cewa komae, ganin sun yi tafiya me nisa
yasa a sanyaye Ummi tace
ku ajiye ni a
nn, ngd Allah saka da alkhairi
Me tuka
motar tace
a ki bari mu je gidanmu
sae ki gaya mana dalilin da ya sato ki
bata ce masu komae ba har suka iso
wani makeken gida.
Murmushi kawae na yanka ke yi
yana biye da Guards din dake xa ga wa
da shi suna nuna masa ayyukansa daga
lkcn a Masarautan, stable din da horses
din masarautan su ke suka nufa da shi
daga karshe, horses sun fi goma a gun
wae ma nn an fita da wasu,
duk safiya
da yamma kai xaka dinga share nn kana
gyarawa snn kai xaka dinga kula da
dawakan da yarima da sarki ke amfani
da a masarautan nn
cewar daya daga
guards din knn, nn ma murmushi me
sauti Na yanka yyi yana shafa kansa,
duk suka juya suka barsa nn tsaye don
iyakan ayyukansa knn. Dariyar da shi
kadae yasan dalilinsa ya dinga yi daga
karshe cikin tafiyarsa ta isa ya nufi
cikin fadan yana gyara rigar jikinsa da
sarki ya sa a basa.
[3/6, 23:12Aishat Muhammad
Umar Faruqh
.. Dakin da Sarki ya basa Na yanka
ya nufa, bbu abinda bbu a dakin sae dae
da gani kasan ba na wani mai
muhimmaci bne a masarautan, xama yyi
kan dan gadon dake dakin lkci daya
Ummi ta fado masa, ba shiri ya mike
xumbur, sae kuma ya koma ya xauna a
hnkli, ba dae ka iya tantance yanayin da
ya shiga a lkcn, ya kalli makeken agogon
dake manne bangon dakin ya ga daya
saura na rana, shafa cikinsa yyi ya mike
ya fice daga dakin, gun wasu dogarawa
ya nufa bbu yabo bbu fallasa yace
a ina
ake karbo abinci a nn
duk suka xuba
masa ido, cikin tsawa yace
magana
nake maku
wani daga cikinsu ne kadae
yace
sae sarki da iyalansa sun gama cin
abinci ake rarraba
Tsaki Na yanka ya
ja bae jira jin karashe ba yace
a ina ake
girkin
dogarin yace
dakin girki dake
cikin masarauta
da sauri na yanka ya
nufi fada, tafiya kawae yake cikin
makeken palace din shi a dole gun girka
abinci yake nema bbu guard din da ya
tanka, duk da tsare san da suka dinga yi,
wani babban kofa ya gani bayan yyi
tafiya me nisa, ya isa gun kofar ya sa
hannu biyu ya murda snn ya tura a
hnkli, wani katon hadadden table xagaye
da kujeru kusan 20 ga abinci kala kala
kan table din ya bayyana a idonsa, lkci
daya ya maida dubansa kan occupant
din table din, sarki da yusuf sae Umma
da Mum ne xaune suna lunch, da mmki
duk suke kallonsa barin Yusuf da mum
dinsa, mikewa yusuf yyi har lkcn
fuskarsa dauke da mamaki, mum ma ta
mike tsaye, cikin daga murya yace
wat?
Wah d hell are yhu doin here?
Kin
tanka sa Na yanka yyi sae ma wani irin
kallo da yake masa, cikin xafin nama
Yusuf yyi kansa, Cikin kaushin Murya
sarki yace
dawo yarima
Yusuf ya juya
yana huci yana kallon dad din nasa,
mum ta girgixa kai cikin bacin rai tace
ya xaka ce ya dawo mai martaba, ni a
iya tarihin masarautan nn bn taba jin
inda bawa ya shigo nn ba sae yau, hw
dare him,
bbu yabo bbu fallasa sarki na
kallon Na yanka yace
me ya kawo ka
a dake Na yanka yace
abinci na xo
karba
Murmushi Umma tayi don ita
abun ma dariya ya bata, Sarki kam
sunkuyar da kansa yyi shima
murmushin ne dauke a lebbansa, can ya
dago ya nuna masa hanyar babban
kitchen din da ke wajen yace
tafi ka
amsa
Na yanka ya nufi kitchen din ya
tura ya shiga, da mugun mmki cooks din
ke kallonsa, Bismah dake tsaye tana dafa
indomien da xata ci ita don tafi son tayi
da kanta ta juya jin an bude kofar
kitchen din, still tayi tana kallonsa kmr
an dasa ta a wajen, ya karaso cikin
kitchen din yana kallon masu girkin duk
da apron dinsu cikin kaushin murya
yace
abinci xa ku bani
bbu wanda ya
iya amsa masa don a iya saninsu bnda
iyalan sarkin bbu wanda ya taba
shigowa dakin cin abincin bare har ya
karaso kitchen din, su kansu ba ta nn
suke bi su shigo yin girkin ba ta kofar
dake kitchen suke shigowa, plate na
yanka ya dauka ya shiga diban duk
abincin da idonsa ya sauka kai, Bismah
ta fice da sauri har tana neman faduwa,
gun dad dinta ta nufa cikin rawar murya
tace
Abba ka ga wan da
Sarki ya
dakatar da ita ta hanyar cewa
je ki ci
gaba da abinda kike
shiru tayi tana
kallon Abban nata ta kasa komawa
kitchen din, Yusuf ya mike kmr
xuciyarsa xae fito don bacin rai ya nufi
kofar fita sarki ya kirasa, yana juyowa
yace
xo ka karasa cin abincin ka
sunkuyar da kansa yyi ya dawo ya
xauna, mum ta ajiye cup din hannunta
ta cije lebe ta nufi kofa da sauri ta fice,
Na yanka ya fito daga kitchen din rike
da plate din abincinsa ya nufi kofa xae
fita sarki ya dakatar da shi, juyowa yyi
yana kallonsa, sarki yace
daga ynxu xa
a dinga ajiye maka abincin ka a daki
idan an kare ba sae ka xo nn ba
[7/3, 20:00] Aishat Muhammad
Umar Faruqh
47...... Cikin kuka ssae Ummi ta karashi bada lbrin ta a babban falon da aka yi mata masauki, kallonta kawae mutanen dake xaune falon su ke, wata mata da baxata wuce shekaru Hamsin ba a duniya kuma ga dukkan alamu mahaifiyar wa enda suka ceto ta ne ta nisa tana jinjina kai tace "kin tabbata gskya kike gaya mana yarinya" Ummi ta gyada mata kai kawae, daya daga cikin matan da suka taimaketa tace "to ina su ka kai mijin naki?" Murya a shake Ummi tace "nima ban sani ba" Babbar yayarsu tace "to xa ki iya gane hanyar kauyen naku ynxu?" Ummi tayi shiru, kmr xata yi kuka tace "ban san ko xan iya ganewa ba" Mahaifiyarsu tace "to ya sunan kauyen naku a bauchin?" Ummi tace "Haskiya" Mahaifiyar tasu ta numfasa snn tace "ku tafi da ita daki Bilkisu"
Na yanka ne xaune da wasu dogarawa uku sae hira suke abun su shi dae bai ce komae ba fuskar nan tasa bbu yabo bbu fallasa, yarima yusuf ne ya xo wucewa duk suka mike tsaye amma bnda Na yanka, kirari suka shiga yi masa har ya tafi ya dawo yana kallon Na yanka yace "kai dan uban waye da baxa ka tashi ba xan wuce" Na yanka ya mike xumbur yana kallon yariman a nutse yace "in tashi in maka me?" Yusuf ya karaso kusa da shi ya bugi kirjinsa da karfi amma ko motsi bae yi ba, cikin tsawa yace "ka gaya min kai dan uban wanene, me kke takama da shi?" Na yanka ya shiga nannade hannun rigarsa kirjinsa na sama da kasa fuskar nn tasa a tamke, ko kai ka gansa sae ka tsorata a lkcn, dogarawan dake gun dama tuni suka soma ba yarima Yusuf hkuri, yyi masu wani mugun tsawa, taku daya biyu Na yanka ya karasa gun yarima ya wani fixgosa ya hade fist xae kai masa, muryar da tsinkayo tsakiyar kansa ne yasa yyi still, "kai yaro dakata, kana da hnkli kuwa, kasan waye shi?" Juyawa yyi yana kallon matar, hkn ya ba yusuf daman kai masa naushi masu kyau a baki, ganin hka yasa ta karaso da sauri jakadiyar ta na biye da ita a baya tana rike da bowl din fruit, Umma na girgixa masa kai tace "Haba yaro, magajin sarki knn fa" Na yanka ya ga girman matar ssae ya kasa rama naushin da Yusuf yyi masa sae sunkuyar da kai da yyi, Umma ta kamo hannun Yusuf tace "je ka yarima kayi hkuri ka kyalesa" Yusuf ya shake na yanka yana huci yace "ki bari in kashesa Umma," da kyar Umma ta janyesa, na yanka kam kasa ramawa yyi sbda Umma, a fusace Yusuf ya bar wajen yana huci, Na yanka ya bi sa da kallo kirjinsa na sama da kasa tsabar bacin rae, Umma ta kama hannunsa suka bar wajen ya shiga bin ta kawae, gurin shakatawarta ta nufa ta xauna maxauninta tana kallon Na yanka da kansa ke kasa har lkcn kmr ba shi ba, sae dae da ganin ynda kirjinsa ke yi kasan ran maxa ya baci, Umma tace "xauna," kasa musa mata yyi ya xauna har lkcn kansa a kasa, a hnkli tace "ya sunan ka" sae a snn ya dago yana kallonta yace "Na yanka" murmushi tayi tace "Sunan gskya xaka gaya min" murya can kasa yace "Umar Faruqh" Umma tayi murmushi tace "to kayi hkuri, kaga wancan da kke shirin fada da shine magajin sarki," mikewa Na yanka yyi yace "to" snn ya juya ya bar gun, ta bi sa da kallo har ya bace mata.
[3/9, 19:34] Aishat Muhammad: [9\3,
1:05] Aishat Muhammad
Umar Faruqh
Yau na yanka ya cika sati biyu a
masarautan gombe, cikin sati biyun nn
bbu aikin da yake sae Wanda ya sa
kansa, tun daga lkcn kuma ya xama
drivern sarki don ya iya tuki tun yana
karaminsa da karambani, duk inda xasa
shi yake kai sa, in kaga ya gaida sarki to
ido hudu suka yi, shima don yana cika
masa ido ne, baya ga shi kuwa bbu
wanda yake gaisarwa a masarautan sae
Umma ita ma sae ran da hanya ya
hadasu, ba karamin shakkarsa
dogarawan masarautan ke yi ba har ma
da bayi don bbu wanda yake raga ma,
kullum xa ka gansa fuskar nn tasa a
tamke kmr hadari bbu fara
a, tun da
Umma tayi masa mgna bae kuma kula
yarima Yusuf ba, duk kuwa da irin tijara
da cin mutuncin da yake masa in dae xa
su hadu, Bismah kam kullum cikin
neman hanyar da xata kuntata masa
take amma bata samu ba har lkcn, wani
lkcn ma ita ke sa Yusuf yyi masa rashin
mutunci amma duk a bnxa, bbu Wanda
ya kai mum daga hnkli don da ta gansa
sae gabanta yyi mugun faduwa, ta rasa
ynda xata bullo ma lamarin, yau ma
tafiya take da jakadiyar ta sun fito daga
gun shakatawarta ta hadu da shi xaune
yana wasa wata yar wuka dake
hannunsa ga dogarawa biyu xaune daga
gefensa, dama suna hangota suka mike
tsaye da sauri, shi kam ko dago kai bae
yi ba har ta karaso, fuskar nn tata a
daure tace
kisan kai kke shirin yi ne a
masarautan nn? Snn kai dan waye da
baxa ka mike ba kmr ynda sauran suka
yi na xo wucewa
Na yanka ya mike ba
tare da ya kalli inda take ba ya zura
wukarsa jikin wandonsa ya bar wajen
cikin takunsa na isa, bin sa da kallon
mmki tayi baki bude, kmr xata tashi
sama cikin tashin hnklita nufi cikin
fada, babban falon mai martaba ta nufa,
yana xaune da alama waya ya gama, ta
karaso ta xauna tare da yi masa sannu
da hutawa, sae da ta kusa minti sha
biyar a xaune snn ta soma mgna a hnkli,
yauwa dama ina son muyi wata
magana da kai ranka shi dde
ba tare da
ya kalleta ba ya jawo fruits din gabansa
yace
ina jin ki, ki hanxarta xan yi baki
ne ynxun nn
ta dan yi shiru snn tace
dama kan wnn yaron da ke bauta a
masarautan nn ne
yace
wani yaro?
numfasa tace
Wanda ka yanke ma
hukunci sati biyu da suka wuce
shiru
sarki yyi hkn yasa ta ci gaba,
kaga ni
tausayi yaron yake bani, da alama bbu
ruwansa, gashi shiru shiru, da xaka ji ta
nawa da kayi masa adalci ka
Mikewa
sarki yyi yace
bakina sun iso, bn kuma
yi niyyar yin adalcin ba
da kyar Mum
ta iya barin falon don tasan baxata taba
iya convincing sarki ba, ynxu dole tasan
abun yi tun ba aje ko ina ba.
Bangaren Ummi kuwa tsoron kada Nuhu
ya kuma bin ta kauyensu ya dauko ta
yasa tace ita baxata gane kauyen su ba,
hkn yasa Hajiya Amina Mahaifiyar yan
matan da suka ceto ta tace tayi xaman ta
kawae har xuwa na wani lkci, ba
karamin kwanta mata Ummi tayi ba, hka
ya yan nata mata, sae dae sunyi
mmkin wae duk wnn kyan nata bata
taba boko ba, duk sae ta basu tausayi
gashi yar karama da ita wae har an
aurar da ita, Hajiyar ta fara tunanin ta
inda xata bullo ma lamarin Ummi kafin
mai gidanta ya dawo.
Tun bayan dauke Na yanka daga
kauyen haskiya maxaunan kauyen suka
shiga wani hali don ynxu taka su
kauyukan da suke makwabtaka da suke
son ransu, sae a lkcn duk aka soma
ganin amfanin Na yanka a kauyen, sae a
shigo rana tsaka ayi masu Satan
shanaye, Kaji ko amfanin gonansu ba
kadan ba, suna ji suna gani baxa su iya
cewa komae ba, tun suna xuwa can cikin
gari gun yan sanda su ji halin da Na
yanka ke ciki har suka daina don xancen
daya ne a kullum sae dae ace masu yana
lfya su kwantar da hknkinsu, rashin
Ummi ma ba karamin girgixa maxaunan
kauyen yyi ba barin iyayenta da Ammi,
Ammi tun tana kukan har ta gaji ta
daina ta xuba ma sarautan Allah ido, in
ka ganta sae ka tausaya Mata.
Umar ina ka shiga yau ban ganka ba
kwata kwata,
cewar wani dogari ne da
ya xauna gefen Na yanka yana kallonsa,
Na yanka ba tare da ya kallesa ba a
takaice yace
ina nn
dogarin me suna
Usman yace
to ka ci abinci kuwa
shiru
na yanka yyi masa, shi dae hka kawae
yake son na yanka sbda courage dinsa da
miskilanci, ganin ba kulasa na yanka xae
yi ba yasa ya mike yace
bari in je muna
wani aiki ne
Na yanka ya kalli flute din
hannunsa yace
dan ara min
dogarin
ya mika masa yace
ka iya busa sarewa
Na yanka yyi murmushi, sae ranan
Usman ya taba ganin murmushinsa, a
hnkli Na yanka ya soma busa flute din
cikin kwarewa, sautin flute din ya tafi
da imanin Usman ya koma ya xauna a
hnkli yana kallon na yanka cike da
awa da jin ddin sautin dake fitowa
daga flute din, Na yanka ya kusa minti
goma yana busa flute din suka ji taku,
duk suka juya da sauri, mikewa da sauri
Usman yyi ganin mai martaba ne da
kansa, na yanka ya cire flute din a
bakinsa ya mike shi ma.
[9/3, 11:30] Aishat Muhammad
Umar Faruqh
49......
Mai martaba na kallon Na yanka yace "Wa ya koya maka busa hka" Na yanka ya dauke kai yace "bbu kowa" juyawa sarki yyi ya bar wajen ba tare da yanka cewa komae ba, Usman ya washe hakora yana kallon na yanka yace "shi yasa kke burgeni Umar, gashi cikin dan lkci ka ja hnklin sarki ya tako tun daga fada don kawae ya xo ya ganka, tun da nake bn taba jin busa mai ddi irin wnda kayi ba ynxu, don Allah ni ma ka dan koya min" Na yanka ya dafa shoulder dinsa yana murmushi yace "kadda ka damu muna tare" Usman ya ji ddi ssae don sae ranan Na yanka ya taba masa mgnr arxiki, tun daga lkcn suka xama abokai ssae, Na yanka bae kara busa flute din ba duk da irin ynda Usman ke damunsa yyi.
Na yanka ne xaune da Usman da wani dogari, wasu dogarawa suka xo da sauri suka sanar da su baki na xuwa daga taraba su tashi su je tarbo su, Ko kallon inda suke Na yanka bae yi ba, duk suka mike aka fita da motoci don xuwa dauko bakin daga airport, bayan kusan minti talatin motoci suka dinga shigowa gidan, Na yanka ya mike don xuwa ganin wasu baki ne, tsaye yyi daga jikin wani artificial tree yana kallon motar don ganin wa enda xa su fito, dai dai nn Bismah da su mum da Umma suka fito don tarbo bakin nasu, wasu hadaddun yan mata biyu ne suka fito da wata mata da baxata wuce mum ba cikin shiga ta alfarma, da ganinsu kasan daga gidan sarauta suka fito, Bismah ta rungume matan daya bayan daya tana masu sannu da xuwa cike da farin ciki, Na yanka ya tabe baki duk da ynda ya ga dogarawa ke ta shiga da kayan da suka xo da kin xuwa ya sa hannu yyi, mum ta kallesa suna hada ido ya dauke kai da sauri, ita ma ta dauke kai wani mugun tsanarsa na mata yawo a xuciya, kallon inda Na yanka ke tsaye daya daga cikin yan matan tayi, da dan confusion tana kallon Bismah tace "wancan ba Yusuf bne?" Bismah ta xaro ido tana kallonta hka ma Mum da taji kmr budurwar ta soka mata mashi a xuciya, shi bawan ne ke kama da Prince dinta Yusuf lallae an ci mutuncin ta, juyawa tayi da sauri ta nufi fada, Bismah ta hade rae tace "Haba gimbiya Farida shi Yusuf din Xaki ce kin manta kamanninsa da har Xaki hada sa da slave" Faridar ta wara ido tace "ohh wllh naga kmr shi, kiyi hkuri" kama hannunta tayi duk suka nufi fada. Da daddare misalin Karfe tara Na yanka ya shigo dan dakinsa knn yana shirin kwanciya ya ji an banko kofar, daga kai yyi fuskar nn tasa a daure don ganin wani isasshen ne, Bismah ce ta shigo dakin, ta daga hular Alkyabbar kanta tana masa wani mugun kallo ta shiga nuna sa da dan yatsa tace "kai daga yau sae yau kadda ka sake xuwa ka tsaya mana a ka idan muka yi baki, common sense dinka bae gwada maka kai bawa ba ne a masarautan nn, kadda ka ga don Abbana na raga maka kayi over using privilege din, yana hka ne don shi sarki ne me adalci da tausayi, don hka...." Bae bari ta kai aya ba ya wani irin fixgota da karfi ta fado jikinsa ya mayar da kofar ya rufe, hade fuskarta yyi da faffadan kirjinsa ya matseta ganin tana neman ihu, duk ta rikice ta tsorata ssae ta soma kokuwan kwace kanta amma ta kasa.
Unlike
Reply
Report
22 min
[13/3, 9:15] Aishat Muhammad
Umar Faruqh
50.....
Sae da na yanka ya ga ta kasa kwakkwaran motsi ta kuma jikata daga rikon da yyi mata snn ya saketa yana kallonta ya fixge Alkyabbar jikinta lebbensa dauke da murmushi irin ta mugunta, a fusace ta daga hannu ta xabga masa mari tana huci, ta kuma fixgosa ta cakumesa ta kai masa marin, tace "kasan wacece ni? Iyye? Nace kasan wacece....." Bae bari ta kai aya ba ya hade ta da bango ya matseta, ta xaro ido ta bude baki xata kwala ihu ya toshe bakin, duka ta shiga kai masa tana mayar da numfashi don duk ta jigata, amma kmr bae san tana yi ba, sae da yaga ta soma hawaye snn ya cika ta a hnkli, hawaye ya shiga gangaro mata cikin bacin rae tace "amma kai dabba ne bnxa mara..." Wani wawan mari ya kai mata bata gama recover ba ya kuma kai mata, gigicewa tayi don tun da take ba a taba marinta ba a iya saninta lkci daya fuskarta yyi ja, bata daddara ba duk da hka ta dinga kai masa duka tana kuka, wurgar da ita yyi kan gadon dakin ta mike xaune tana rusa kuka, ya karaso kan gadon ya kafa mata manyan idonsa a nutse yace "me ya kawo ki daki na" dago idanuwanta da suka yi jajawur tayi tana kallonsa hawaye ya shiga gangaro mata tace "Sae ka yi da kasanin sani na a duniya, kuma sae ka gwammace uwar ka bata haifo....." Kasa karasawa tayi ganin ynda ya xaro manyar idonsa da suka yi jawur lkci daya cikin kaushin murya yace "Uwata?" Bae jira amsa ba ya hau kan gadon, tana ganin hka ta fara kkrin sauka ta gudu, yyi saurin rikota, da ganinta kasan a tsorace take, a faffadan kirjinsa ta ji ta, ya wani matse ta da karfi, cizo ta gatsara masa amma ko gezau, lkci daya Ummi ta fado masa, ita kadae ya taba riko hka, a hnkli ya dago kanta yana kallonta da idanuwansa da suka kada moment dinsu da Ummi ya shiga masa yawo a ka, bata ankara ba sae ji tayi ya saka bakinsa cikin nata ya kwantar da ita kan gadon, wani mahaukacin kiss ya shiga mata, tun tana kokuwa tana kai masa duka a tsorace xa ta kwace kanta har jikinta yyi sanyi, ta kasa kwakkwaran motsi, yyi ynda ya ga dama da ita don kansa ya sake bakinta, ko second biyar bata kara a kwance ba ta mike da gudu ta fice daga dakin, tun da take ba a taba kissin dinta ba sae ranan, duk kuwa da ynda Yusuf ke harin mata amma bata taba basa fuskar yin hka ba, a stairs suka hadu da Yusuf, da mmki. yake kallonta ganin irin shigar da tayi kuma bbu Alkyabba a kai snn ga hawaye a fuskarta, rikicewa yyi ya shiga tambayarta me ya faru ta kasa basa amsa sae kukan da take ta wuce sa da sauri, dakin Umma ta shiga, ta sameta xaune falonta da jakadiyarta ta wuce su da sauri suka bi ta da kallo ta shige dakin Umma, jakadiyar tayi dariya tace "kila ita da Yarima ne" kan gadon Umma Bismah ta fada ta dinga rusa kuka, daga karshe ta gaji don kanta tayi shiru lkci daya bacci ya dauketa, daren ranan Mafarkan Na yanka ta dinga yi duk ta tsorata ssae.
Kuyi hkuri plss na dan yi tafiya ne kuyi manage din wnn anjima xan maku da yawa idan Allah ya yrda
Maman Shakur.
[13/3, 8:00] Aishat Muhammad
Umar Faruqh
51...... Washegari da kyar Bismah ta iya fitowa daga dakin Umma, bata samu kowa a falo ba hkn yasa ta koma ta dauko Hijab ta sa ta fita don xuwa gaida Abba, xaune ta samu Abba a falonsa Umma na hada masa coffee, ta karaso ta duka har kasa ta gaida shi, kallonta kawae suke, Abba yace "me ya same ki Bismah" Ta girgixa kai ba tare da ta dago kai ba tace "bbu komae Abba" mikewa tayi tace "xan je in yi break fst Abba" Abba ya gyada mata kai ta fice daga falon, Abba ya kalli Umma yace "Bismah na da matsala ne Hajiya Maryam?" Umma tace "gskya bn lura ba nima sae yau, amma xan sameta anjima" yinin ranan kasa gane kan Bismah Umma tayi, ba irin lallabatan da bata yi ba kan ta gaya mata Matsalar ta amma sae dae tace bbu komae. Yusuf ne ya turo kofar falon Umma da sallama ya shiga, Umma da ke xaune a falon ana yanke mata farce ta daga kae tana kallonsa don ba kasafae yake shigowa side din ta ba, xaunawa yyi ya gaisheta, ta amsa da fara'a ya dukar da kai yace "Bismah na nn ne Umma, tun jiya bn ganta ba" Umma tace "tana cikin bedroom, bata jin ddi ne," da damuwa yace "me ya sameta? Tun yaushe knn?" Umma tace "tun jiya har ma likita ya xo duba ta" mikewa yyi da sauri ya nufi bedroom din Umma, tana xaune bakin gado ta tankwashe kafa tana kallo tana cin fruit da ganinta kasan ba ddin cin fruit din take ba, dan vest ne jikinta da wando har gwiwa don tasan bnda Umma da jakadiyarta bbu Wanda xae shigo dakin, wani mummunan faduwa gabanta yyi don ganin Yusuf tayi kmr na yanka a fixge, jawo bargo tayi da sauri rufe jikinta fuskarta a daure tace "don me xa ka fado min daki bbu sallama Yusuf" karasowa yyi kan gadon da damuwa yace "am srry bby umma tace min baki da lfya I was disturbed me" tabe baki tayi ta jawo hijab ta sa, ya xauna gefen gadon shi ma yace "ya jikin ynxu" bbu yabo bbu fallasa tace "da sauki" yace "kin dae sha magani ko" tace "na sha" ya dawo dab da ita ta koma baya da sauri ya kamo hannunta yace "ina kuma xa ki" a fusace tace "ka ga Yusuf ka fita idona, wnn wani irin iskanci ne hka xaka wani matso kusa da ni" murmushin sa Mae kyau yyi ya fizgota ya rungumeta jikinsa, ihu kadae ne bata sa ki ba don na yanka da abinda yyi mata jiya ne kawae ya fado mata duk da na yanka ya fi sa budewan kirji, da karfi ta turasa ta mike tsaye ta nufi kofa ta bude fuskar nn tata a murtuke tace "xo ka fita" mikewa yyi yana dariya yace "xa kiyi bayani yarinya" bae jira cewarta ba ya fice.
Na yanka na xaune inda ya saba xama yyi shiru irin na miskilancinsa ga dogarawa na ta hira abun su wani dogari ya xo yace "wae Umar ka je fada mae martaba na neman ka" sae da aka yi minti goma sha biyar wani dogari ya kuma xuwa ya isar masa da sakon kiran sarki snn na yanka ya mike cikin isa ya nufi fada, shigowan sarki fada knn Yusuf na biye da shi ta dalilin bakin da yyi, Sae da na yanka ya bari ya xauna snn ya karasa Gaban sarki kan sa a kasa yace "ga ni" kallonsa kawae sarki yake can ya kalli Yusuf yace "bashi takardan da makulli" Yusuf da ya hade rae ya mika masa wata takarda da makulli sarki yace "mota xa ka dauka ka tafi karbo ma Bismah magani" yana gama fadin hka ya maida hnklinsa kan bakinsa, na yanka ya juya ya fita, sae da ya dan yi xagayensa a gari a motar sarki snn ya siya maganin ya kama hanyar masarautan. Har lkcn sarki na xaune sa bakin sa amma bn da Yusuf, Na yanka ya karasa gaban sarki ya mika masa ledan hannunsa, da mmki bakin da ke fadan ke kallon na yanka, sanin bbu dogari ko bawan da ke shigowa fada idan sarki na da baki, sarki da farko rasa abun cewa Umar yyi don shi kansa ya ji Kunyan hka, can yace "tafi sama ka kai masu" na yanka ya juya ya bar fadan, ganin ynda bakinsa ke kallonsa yasa yace "na gida ne" duk da na yanka bae san takamaiman inda xae kae drugs din hannunsa ba hkn bae sa ya fasa tafiya a wani makeken corridor ba, wata Babbar kofa ya gani ya tura a hnkli ya ga waje kmr na shan iska snn ga wata kofar kuma, budewa yyi shi ma ya shiga ya dan yi tafiya snn ya iso wata Babbar kofar kuma a hnkli ya tura idonsa ya sauka kan wani makeken falo cike da kayan alatu na more rayuwa ga wani kamshi me ddi hade da sanyin A,c da ya bugi hancinsa, ido hudu suka yi da Umma da ke xaune suna kallo da Bismah a falon, kallon mmki kawae take masa, hka ma Bismah da ta kwalalo ido gabanta na dukan uku uku ta makalkake jikin Umma, Na yanka ya karaso cikin falon ya isa har inda Umma ke xaune da Bismah ba taresa ya kalleta ba ya gaisheta, da murmushi ta amsa masa tana kallonsa, ya mika mata ledan hannunsa yace "magani akace in kawo" ta karba tace "to mun gode" juyawa yyi xae fita Umma tace "tsaya ka amsa" tsayawa yyi umma ta mike ta dauko leda ta shiga debar masa fruit din dake bowl din gabanta ta mika masa ya karba ba tare da ya kalleta ba yace "ngd" snn ya fice daga falon suka kusan cin karo da Yusuf a dai dai kofar farko, da mmki Yusuf ke kallonsa amma ya kasa furta komae don mgnr makale masa tayi a makogwaro, na yanka ya bi ta gefensa ya wuce abun sa. Yau ya kasance lahadi na yanka na cikin stable da wasu dogarawa da ke ta tsaftace stable din, yarima Yusuf ne ya karaso sanye da kayan sarauta da wasu da baxa su wuce shi ba da alama su ma yan gidan sarauta ne don sanye suke da kayan sarautan, Yusuf ya jefa ma na yanka guntun apple din hannunsa yace "hey fito min da dokina da biyu daban xa mu dan yi wasa," wani kallon bnxa na yanka ke masa don sae da apple din ya buge goshinsa, Yusuf ya karaso yana masa wani matsiyacin kallo ya bugi kirjinsa da karfi yace "ba ka ji na ne" na yanka yyi masa wani irin kallo kmr baxae bar gun ba sae kuma ya nufi cikin stable din ya nufi inda farin dokin yarima yake, dogarawan duk suka yi mamaki barin Usman don basu yi tunanin na yanka xae yi obey dinsa ba, Usman ne ya fito da dokuna biyu snn bayan kusan minti biyar na yanka ya fito da dokin yarima, har makeken garden din masarautan gari guda dogarawan suka kai dokunan shi dae na yanka har lkcn dokin yarima na hannunsa, ba karamin garden bne don ba a ganin iyakarsa ga wani mugun haduwa da gurin yyi, da dukkan alama tseren doki xa su yi, tuni dogarawa suka taru gun, sauran prince din biyu suka dare kan dokin da aka basu, yarima ya karasa gun na yanka yana masa matsiyacin kallo na yanka ya mika masa dokinsa ya juya ya shiga wani irin murmushi, ido hudu suka yi da sarki da ke balcony daga sama a xaune yana kallonsu, ya dauke kai da sauri ya juya ya ga Bismah da umma ma xaune a na su balconyn, yarima na darewa kan dokinsa doki ya kwasa a guje kmr jira yake duk ynda ya so tsayar da shi hkn ya gagara, don dokin kmr xae tashi sama, duk dogarawan da prince biyu dake kan doki su ma suka kwalalo ido suna kallon ikon Allah, hka dokin yyi ta wantagalili da Yusuf ya kasa tsayar da shi, tun dogarawa na danne dariyarsu har suka kasa, su Kansu abokansa kasa daurewa suka yi, doki dae ya xama kmr mahaukaci yyi can yyi nan da Yusuf, tuni Yusuf ya fara neman agaji, na yanka ya fashe da dariya har da kyakyatawa kan kace me tuni doki ya wurgar da Yusuf ji kke rigijib cikin flowers, na yanka da ya kasa daina dariya ya juya ya dinga kyalkyalawa har da rike ciki, ido hudu suka yi da sarki da ke kallon duk abinda ya faru, sarki ya kauda kai da sauri don shi ma dariyar yake ya mike ya bar wajen, Bismah ma sae kyalkyala dariya take, umma kadae ce ta rude ta dingi salati.
[15/3, 17:06] Aishat Muhammad
Umar Faruqh
52..... Tuni Yusuf ya mike tsaye jikinsa duk flowers da kura yana kallon Na yanka da bae fasa dariya ba har lkcn, dogarawan gaba daya suka sunkuyar da kai, sauran Prince din biyu sae kallon na yanka suke snn su kalli Yusuf su fashe da dariya, na yanka ya tsayar da dariyar da yake yana kallon Yusuf yyi murmushin mugunta irin na kadan ka gani din nn snn ya juya ya nufi hanyar fita daga garden din cike da isa, da sauri Yusuf ya bi bayansa yana huci ya sha gabansa cikin xafin nama ya kai masa wani naushi a ciki, bae sauke hannu ba Na yanka ya kai masa nasa da karfi a baki, fada ne ya kauraye tsakaninsu, ssae na yanka yyi Mamakin karfin Yusuf don har ya manta rabon da su yi exchanging fist da me karfi hka, hkn yasa ya xage kan kace mai har ya kai sa kasa ya haye ruwan cikinsa yana kai masa naushi, duk ynda dogarawa suka so raba fada hkn ya faskara, Umma tuni ta sakko ta shigo garden din ta daka ma Na yanka tsawa cikin fada take cewa "kai kasan me kke kuwa, kana da hnkli?" Na yanka ya sake Yusuf ya mike yana huci, duk sun fasa ma juna baki, Yusuf ya mike da kyar don bae taba fada da mutum yyi defeatin dinsa hka ba sae ranan, suka hada ido da sarki da ya dawo yana kallon fadan, cikin xafin nama yyi kan na yanka umma ta rike sa da sauri, yana girgixa kai a fusace yace "No umma ki Bari in nuna masa karya yake bae ci galaba a kai na ba, he can't, I mean he can never defeat a whole me" umma ta ki sakesa tana basa hkuri, Bismah da shigowanta garden din knn sae kallon na yanka take cike da tsana ganin abinda yyi ma Yusuf, kallonta yyi ta gefen ido ganin kallonsa take ya sa ya juya da idonsa da yyi kmr gauta yana mata mugun kallo, dauke kai tayi da sauri gabanta na faduwa, ta juya ta fice daga garden din, Umma ta ja Yusuf xa su bar garden din ya fixge hannunsa ya nufi kan dogarawan dake gun har lkcn a tsaye duk ya kai masu lafiyayyen naushi snn ya fice daga garden din.
Yusuf bae nufi part dinsa ba sanin dole sae sun hadu da mai martaba ya nufi part din mum dinsa, tana xaune a babban falonta ana Mata tausa, bin sa da kallo tayi har ya shige bedroom dinta snn ta mike da sauri ta bi bayansa ganin yanayinsa, tsaye ta gansa gaban Royal mirror dinta ya yagi tissue yana goge jinin bakinsa, cikin tashin hnkli ta karaso da sauri tana kallonsa tace "me ya sami bakin ka prince, wat happened" girgixa mata kai yyi kawae ya fada bathroom dinta. Har lkcn dinner yyi Yusuf bae bar part din mum dinsa ba kuma ya ki gaya mata abinda ya samesa duk da ynda ta daga hnkli, Umma da Mai martaba na xaune dinnin area Mum ta shigo fuskar nn tata a murtuke ita a dole ran Yusuf dinta ya ba ci duk da ya ki gaya mata me ya samesa, Umma tace "ina Yusuf din" ba tare da ta kalleta ba ta xauna snn tace "yana sama" mikewa umma tayi don xuwa ta kirasa, Bismah na kitchen tana dafa indomien da xa ta ci, taga wata cook ta dauki abinci a rufe xa ta fita ta baya, Bismah ta ce "ina xa ki kai abincin?" Juyowa matar tayi tace "wnn da sarki ya umarce mu da mu dinga kai ma abinci da an gama" Bismah ta hade rai tace "mai da abincin, baxa a basa ba yau in ji ni."
Da kyar umma ta lallaba Yusuf ya sakko yin dinner, bae bari sun hada ido da sarki da ya bi sa da kallo ba har ya karaso dinnin chair ya ja ya xauna gefen umma, Umma ce tayi serving dinsa snn ya jawo abincin ya soma ci, bayan kusan minti ashirin aka tura kofar dinning area din duk suka daga kai da sauri, na yanka ne ya shigo ba tare da ya kalli kowa ba ya nufi kitchen fuskar nn tasa a daure, duk ma'aikatan kitchen din suka juya suna kallonsa bbu yabo bbu fallasa yace "bn ga abinci na ba" Yusuf da wani kullutu ya tsaya masa a makogwaro ganin mai martaba bae ce komae ba ya mike ya jefa spoon din hannunsa ya fice daga dinnin area din, Umma kam kasa daina kallon kofar kitchen din da na yanka ya shiga tayi tana tunanin to waye wnn bawan Allahn da bae da tsoro bare shakka hka, Mum sae huci take tana kallon mai martaba ganin bae ce komae ba har lkcn sae shan tea din dake hannunsa yake a hnkli, Mikewa Bismah tayi xuciyarta na tafarfasa ta dauki plate din abincin ta kmr ta gama ta nufi kitchen, kulle kofar kitchen din tayi tana kallon na yanka da ya juya knn xae fita rike da kwanan abincinsa, fixge abincin tayi ta xubar nn kasan kitchen din a gabansa tana nuna sa da dan yatsa tace "kai dan uban waye ne wae in tambaye ka?" Wani murmushi Mae kyau ne ya bayyana a fuskarsa yana kallonta, gabanta ne yyi mugun faduwa ba tare da ta san dalili ba, ta samu kanta da dauke idonta daga fuskarsa da sauri.
Plss ku dinga hkuri da ni swt fanz.
[17/3, 9:35] Aishat Muhammad
Umar Faruqh
53....
Da sallama Yusuf ya shigo bedroom din mum dinsa ya xauna gefen gadonta yana kallonta yace "ga ni mum" Juyowa tayi daga tsayen da tayi gaban madubinta ta karaso inda yake a nutse ta xauna, a hnkli ta soma magana, "kasan dalilin da yasa na aika a kira min kai?" Girgixa mata kai yyi, ta ni sa tace "Na ga alamar wnn yaron dake masarautan nn obstacle ne a gare ka da ma kowa gaba daya a masarautan nn, na samu lbrn abinda yyi maka jiya gaban abokan ka," Yusuf dae bae ce mata komae ba, murya can kasa tace "son y not mu kawar da shi, I mean a kashe shi....." Da sauri Yusuf ya juya yana kallonta da mmki yace "kisa kuma mum" ta gyada masa kai tace "yes! Dats d only way out, ya addabi kowa a masarautan nn, ga mai martaba ya kasa daukan ko wani mataki kmr an asirce shi" mikewa Yusuf yyi murya can kasa yace "Allahu yah'dee ki." Juyawa yyi ya fice daga dakin, mum ta bi sa da kallo don dama tasan ba lallai ya bata hadin kai ba, murmushin mugunta tayi ta mike ta nufi gaban madubi ta dauki wayarta don kiran jakadiyar ta.
Bismah ce xaune garden ita kadae ga fruits gabanta tayi shiru, ita kanta ta rasa takamaiman tunanin da take, wayar ta ce tayi kara, ta jawo tana kallon mai kiranta, kawarta ce Bilkisu ta daga tana dan murmushi tace "yan mata ya aka yi" gaisawa suka yi snn Bilkisu tace "kina gida kuwa" Bismah ta ce "ehh ina gida," Bilkisu tace "OK ga ni nn xuwa, mu je saloon ne" Bismah tace "to sae kin xo" bayan kusan minti ashirin Bilkisu ta kirata ta ce "ke xo kiyi ma masu garden nn naku magana sun ki bari mu shigo" mikewa Bismah tayi ta gyara Alkyabbar jikinta snn ta nufi gate don bada umarnin a bude ma kawarta gate, na yanka ta gani tsaye yana ba flowers ruwa, suna hada ido gabanta yyi mugun faduwa ta dauke kai da sauri ta bar wajen tana hardewa, bude ma Bilkisu gate guards din bakin makeken gate din suka yi suna ganin Bismah, Bilkisu ta shigo tayi parkin snn ta fito ta rungume Bismah dake murmushi, kanwarta Sumayya ce ta fito daga motar Bismah ta ce "lah ashe tare ku ke Sannun ku da xuwa," shiru tayi ta dalilin ganin wata kyakkyawar budurwa da baxa ta wuce 16 ba ta fito daga motar, tayi mugun tsorata da kyan yarinyar, tana kallon Bilkisu tace "wacece wnn Billy?" Bilkisu tayi dariya tana kallon Ummi da ta sunkuyar da kai tace "kanwar mu knn Ummi" Bismah ta juya ta nufi part din umma tace "ku mu je" welcoming din su Umma tayi tana tambayarsu Mum dinsu, Suka ce tana lfya, aka kawo masu drinks da snacks, Umma sae kallon Ummi da ta takure waje daya take, can tace "yar uwar ku ce wnn bilkisu" dariya duk suka yi suka ce "ehh" umma tace "ya sunanki" kanta a kasa tana wasa da long fingers dinta murya can kasa tace "Ummi" sae da Bismah ta xaro ido da taji xaxxakan muryarta, Umma tace "Ma'sha Allah, sannu Ummi" hira ake tayi bnda Ummi da ta ki sakewa, Bismah kam kasa daina kallonta tayi, da sun hada ido kuma sae gabanta ya fadi, biyar saura Bilkisu tace xa su koma gida dama daga saloon suke, mikewa Umma tayi ta nufi bedroom dinta ta hado masu turarurruka da sabulai, godiya suka yi mata snn suka bar falon Bismah na biye da su a baya, dai dai xa su shigo fada Ummi tayi missin step ta dalilin irin kallon da Bismah ke mata don da ta juya sae ta ga kallonta take, Bilkisu ce tayi saurin riketa ta fasa ihu a tsorace sae da ko ina ya amsa, Xumbur na yanka da ke xaune cikin stable da Usman ya mike hka ma Usman din da ya shiga tambayarsa menene, a hnkli na yanka yace "Ummi," bae jira cewar Usman ba ya fice daga stable din, ihun Ummi ne yyi attractin Yusuf da wani abokinsa, duk suka karaso gun su ma, kallon Ummin duk suka tsaya yi, Yusuf ne ya iya cewa "ya aka yi" Bilikisu da dama ba shiri suke ba sbda ji da kansa ta ja Ummi suka bar gun Bismah na biye da su a baya, Sumayya ce tace "faduwa tayi" snn ita ma tayi gaba duk suka bi su da kallo, abokin Yusuf prince Samir yace "wow yarinyar ta hadu guy, wacece ita don Allah" Yusuf yace "oho" snn ya juya ya bar wajen, Bismah na tsaye tana daga masu hannu har suka bar gidan cikin motarsu snn ta juya xata koma fada, dai dai nn na yanka ya bullo, kallo daya tayi masa ta dauke kai ta nufi cikin fada shi kuma ya ci gaba da tafiyarsa kmr me neman abu.
Tun da na yanka ya ji murya kmr na Ummi hnklinsa ya kasa kwanciya da ya runtse ido ita yake gani, Usman ya lura kmr yana da damuwa yyi yyi ya gaya masa na yanka ya ki cewa komae, ga wani daure fuska da yyi, ana idar da sllhn isha ya nufi garden don bae ma son hayaniya kwata kwata, a hanya ya ga Mum da wasu dogarawa har uku a tsaye daga bayan wata flower, kallo daya yyi masu ya shige garden abin sa, mum ta bi sa da wani irin kallo tana murmushin mugunta dogarawan ma suka bi sa da kallo gaba daya, bakin pool ya xauna a garden din ya xura dogayen kafafuwansa cikin ruwan yana kallon wata da taurari, bbu wani haske ssae a garden din don duk wutan a kashe suke, Cire rigar jikinsa yyi a hnkli ya shiga ruwan, ya kusa minti goma cikin ruwan har lkcn yana guri daya ya ji takun mutum a garden din lkci daya kuma aka tura gate din garden din, juyawa yyi da sauri yana kallon Wanda ya shigo, Bismah ce ta karaso pool din ta cire Alkyabbar jikinta da jewelries ta ajiye kan wani kujerar shakatawa kamshinta ya gauraye ko ina na garden, dan mini skirt ne jikinta sae yar jumper, kallonta kawae Faruqh yake, ta dauki wani net me kaman leda ta sa dogon gashinta a ciki snn ta fada cikin ruwan dai dai gefensa, kwata kwata bata lura da mutum cikin ruwan ba har lkcn, kawae ji tayi ta ci karo da abu, tayi baya lkci daya ta saki wata raxanannen kara ya fizgota ya juyar da ita ya toshe bakinta da sauri.
[18/3, 1:25] Aishat Muhammad
Umar Faruqh
54_55
Kkrin fita daga ruwan Bismah ta shiga yi da sauri ya riketa fuskarsa a daure cikin kaushin murya yace "sae da kika ga na xo wanka snn xa ki biyo ni don ba ki da kunya" kkrin kwace kanta ta shiga yi a fusace tace "ka cika ni malam, nn din yyi maka kama da gun wankan mutum irin ka" dago kanta yyi yana kallon fuskarta a nutse yace "sae irin ki gimbiya koh?" Tsaki tayi ta soma kkrin fita daga ruwan ya kuma fizgota sae a faffadan kirjinsa, ba karamin tsorata tayi ba, ta daga kai da shirin masa rashin mutunci amma ta kasa ta dalilin tsare ta da ido da yyi, hkn yasa ta dauke kai, jin ta a jikinsa ya sa ya shiga wani yanayi da bae taba ji ba sae sau daya suna tare da Ummi, hannunsa ta ji a cikinta, taji kmr an jona ta da naked wire, ta xaro ido tana kkrin barin gun ta ji ya rungumeta ya hade bakinsa da nata a hnkli, duk da irin mugun tsoratan da tayi kasa hanasa tayi lkci daya jikinta yyi sanyi, gaba daya hnklinsa baya jikinsa jin ta kawae yake kmr Ummi, ganin romance dinta yake shirin yi yasa jikinta ya soma rawa ta shiga turasa tana kuka don duk rashin mutuncinta tana da kamun kai ta rike mutuncinta na ya mace da kyau, da kyar ya iya turata yana mayar da numfashi ya fice daga ruwan da sauri, bayan tafiyarsa da kmr minti biyar ita ma ta fito daga ruwan jikinta a sanyaye ta shirya da sauri ta bar gun, hka Bismah ta karashi daren ranan da mafarke mafarken Umar, shi kuma a tasa bangaren mafarkan Ummi kawae ya dinga yi hka ya kwana a wahale cike da kewarta, shi kansa yasan yyi missing dinta ba kadan ba, da ya tuna yanayin da ya tafiya ya bar ta sae yaji kmr an soka masa mashi a kirji, in kuma ya tuna ae fa dama shi ba sonta yake ba hadasu aka yi sae hnklinsa ya kwanta, but duk da hka yaji yana bukatar ta kusa da shi.
A hnkli ta karaso cikin fadan kmr wata mara laka, mai martaba da bae dde da sallaman baki ba na xaune fadan har lkcn, karasowa tayi ta gaishesa ya amsa yana mata murmushi yace "kina nn kuwa Bismah, duk yau ban gan ki ba, murmushi tayi tace " ina daki Abba" yace "to yyi kyau" mikewa tayi tace "Ina garden Abba"
Har ta isa garden bata amsa gaisuwan guard ko daya ba, hka kawae ta rasa abun da ke damunta, kwata kwata bata da rest of mind ynxu, ta fi minti ashirin xaune kan lallausan darduman dake garden din snn ta mike ta dauki wayarta ta fita don ji tayi bata jin ddin xaman yau, xagaye babban masarautan nasu ta shiga yi ko kallon masu gaisheta bata yi, har ta iso wani gu da ake wasan wukake, bbu kowa gurin ta dinga tafiya ita kadae, taku taji amma ta rasa ta ina takun ke xuwa hkn yasa ta labe bayan wata flower da sauri ganin ita kadae ne gurin, na yanka ta gani yana tafiya lkci daya ta ji hnklinta ya kwanta kmr an cire mata damuwanta, sae da ta Bari yyi nisa snn ta mike ta bi bayansa tafiya me nisa suka yi har ta fara tunanin komawa don tun da take bata taba sanin akwae wani guri daban irin hka a masarauta ba, wata kofa duk web taga ya bude ya shiga, a tsorace take kallon kofar daga nisa don tunda take bata taba sanin da shi ba, mikewa tayi a hnkli ta bi bayansa don ganin inda xa shi, bishiyoyi da shrub ne suka cika gun, kuma da alama an dde ba a shiga gurin, taxara ssae ta bari tsakaninsu ta ynda baxae ganta ba, tafiya kawae yake taga alamar yana yawan shigowa gurin ta ynda bbu shakka yake ratsa dogayen shrubs din dake wajen, tsaye ta ga yyi hkn yasa ita ma ta tsaya, ta ga ya duka, bata ankaraba sae gani tayi yyi ball da wani abu ta juya da sauri don ganin menene ta ga katon maciji ne sae wutsil wutsil yake, bata san lkcn da ta saki wani ihu ba shi kansa sae da ya raxana don bae yi tunanin ana binsa ba, juyawa tayi har lkcn tana ihu a guje ta bar wajen, wani ihun ta kuma saki da karfi, ya karasa inda take da sauri yana kallonta, jini ya gani kafarta ya duka yana kallon me ya sameta, wani kwalba ne ya caketa ta cikin takalmi, bae yi wata wata ba ya dauketa ya nufi wani bishiya me wata tabarma a karkashin ta, da alama kuma shi ya ajiye tabarman xaunar da ita yyi har lkcn tana kuka, ya daga kafar ta da ya bace da jini yana laluban inda ta yanke, ba wani babba bne ssae, mayafin jikinta ya cire idonsa ya sauka kan kirjinta lkci daya ya dauke kai ya daure kafarta da mayafin snn ya mike, wani guri kmr rijiya ya nufa ya wanke hannunsa snn ya dawo, leaves kusan kala uku taga ya nemo ya dawo gefenta ya xauna nike leaves din yyi da dutse snn ya kunce mayafin kafarta yana kallon gurin sa ta yanke ya shafa leaves din a gurin wani ihu ta sa ta dalilin xafin da ta ji ta shiga kkrin kwace kafarta amma ta kasa, hkn yasa ta fashe da kuka, shi dae bae saketa ba har ta daina jin xafin ta daga kai tana kallonsa, ya hade rae yace "wa yace ki biyo ni" shiru tayi bata ce komae ba tana kallonsa, ganin ynda ya kafa mata ido yasa ta sunkuyar da kanta. Ajiye kafarta yyi ganin jinin ya tsaya ya nufi hanyar da xae fita da shi daga gurin, da sauri tace "Tafiya xa kayi ka bar ni" wani kallo ya watsa mata snn yace "ni na taho da ke da" rikicewa tayi ta soma rera kuka ta mike tsaye tace "Don Allah kayi hkuri wllh tsoro nake ji" ganin ko sauraranta bae yi ba sae ma kara saurin tafiyar sa da yyi, yasa cikin kuka tace "Umar don Allah kar ka tafi ka bar ni wllh baxan iya tafiya baa" tsayawa yyi ya juya yana kallonta ya hade rae yace "Wa ya gaya maki sunana?" Kasa cewa komae tayi, yyi tsaki ya ci gaba da tafiyarsa, fa fashe da wani kukan tace "Wayyo don Allah kayi hkuri kar ka barni" dawowa taga yyi ya nufo ta, tayi shiru tana kallonsa, harara ya galla mata ya dauketa cak ya fara tafiya, lamo tayi a jikinsa har suka fito daga wajen kwata kwata, shiru kke jin masarautan har lkcn duk da yamma tayi, karkashin wata bishiya ya ajiyeta ba tare da ya kalleta ba yyi gaba abunsa, bin sa da kallo tayi har ta daina ganinsa snn ta lumshe ido, ta fi minti goma xaune a wajen har sae da ta ji kafar ta dan mata sauki snn ta mike tsaye da kyar tana dingishi ta nufi hanyar da xae sadata da fada, ba karamin tafiya ta sha ba kafin ta iso, duk kafarta tayi tsami, part dinta ta nufa da sauri don kada ma a ga kafarta bathroom ta shiga ta wanke kafar da dettol har da dan hawayenta sbda axaba, alwala tayi ta fito tayi La'asar snn ta kwanta.
Ummi ta kalli Momy dake xaune tana kallonta da alamar jiran cewarta take, hawaye ne ya cika idonta muryarta na rawa tace "Wllh Momy ni matar aure ce...." Kasa ci gaba tayi sae hawayen dake bin kuncinta, Momy tace "ban ce ke ba matar aure bace Ummi, amma kika san ko mijin naki na nn da rae ynxu abu kusan wata biyar," cikin kuka tace "Momy to don Allah mu kuma komawa kauyen kila duk kowa ya dawo ynxu," Momy ta girgixa mata kai tace "bn ga alamar xa a dawo ba Ummi, to idan ma an dawo a konannun gidan xa su xauna, ki kwantar da hnklin ki nasan wataran xa ki ga iyayen ki da mutan kauyen ku, amma ki ajiye batun kina da aure ynxu tunda ba sanin inda mijin ki yake kika yi ba ynxu, ko a mace ko a raye Allah ne masani, ynxu dae ki tashi ki sa hijab ki je ana jiran ki a falo" da kyar Ummi ta gyada mata kai, Momy ta mike ta fita, kuka ssae ta shiga yi barin da ta tuna ynxu fa bbu ko tsinke a haskiya duk an kona ko ina kmr anyi yaki, kullum addu'arta Allah sa bbu abinda ya sami gwaggwonta da su Ammi," mikewa tayi ta sa hijab dinta ta fita xuwa falo kmr ynda momy ta umarce ta, sunkuyar da kai tayi ta xauna kasa, murya can kasa ta gaishesu, dagowa tayi kmr munafuka tana kallon Wanda ya amsa mata, gabanta yyi mugun faduwa ganin yyi kama da Hamma a fixge, ya sakar mata murmushi yace "to ki xauna kan kujera man" girgixa masa kai tayi kawae, ya mike yana kallon Samir yace "ina jiran ka a waje prince." Bin Yusuf tayi da kallo har lkcn gabanta na faduwa, muryar sameer ta ji yana mata mgna ta juya a hnkli tana kallonsa.
Yusuf na driving yace "ya ku ka yi da ita frnd, she's so meek yarinyar" Samir ya sauke ajiyar xuciya yace "No answer, har na taso 'uhm' shine main maganarta" Yusuf yyi dariya yace "Kamaci sa'a ka ganta ma, da wa ennan yan rainin hnklin yaran suna nan baxa su bari ta fito ba, dnt wrry a hnkli xata sake da kai."
Washegari da safe Bismah ta nufi bangaren umma don xuwa ta gaisheta don rabonta da ita tun jiya sanin in taje dole sae ta tambayeta abinda ya samu kafarta, kwance ta sameta tana bacci Abba da mum kuma na xaune gefenta jakadiyar ta kuma na tsaye, karasowa tayi da sauri tace "me ya sami umma" mum ce tace "bata jin ddi kar ki tasheta" a sanyaye Bismah ta durkusa kusa da ita tana kallonta, mikewa Abba yyi ya fita daga dakin, yana fita Yusuf ya shigo, mum ma ta mike ta fita, sae a snn Bismah ta daura hannu jikin Umma ta ji xafi tana kallon Yusuf kmr xata yi kuka tace "Yusuf me ya same ta" Yusuf yace "bad night mares" shiru Bismah tayi bata kuma cewa komae ba jikinta yyi sanyi don Umma ta dde bata yi night mares ba ynxu har kowa na tunanin ya rabu da ita. Tura kofar dakin aka yi duk suka juya, da mmki suke kallonsa ya karaso kusa da gadon rike da ledan magani, durkusawa yyi gefen Umma yana kallonta, bude ido tayi ta sauke kansa ya sunkuyar da kai da sauri ya ma rasa me xae ce, Mum ce ta shigo dakin tana huci tace "kai ba magana nake maka ba ka wuce ka kyaleni" Na yanka ya juya yana kallonta, cikin tsawa ba tare da ta damu da umma dake kwance ba tace "don uwarka don ance ka karbo magani sae aka ce ka shigo ma mutane nn, ka taba ganin bayi sun yo nn bangaren," mikewa xaune Umma tayi da kyar tana kallonsa kmr me son cewa abu, suna hada ido ya mike ya fice daga dakin Umma ta bi sa da kallon tsana, Yusuf ya sunkuyar da kansa kawae, Bismah kam hade rae tayi ta mike ta fice da sauri, dai dai stairs ta tarda sa, kallo daya yyi mata ya dauke kai ya ci gaba da tafiyarsa, ta bi bayansa juyawa yyi ya kuma kallonta ta sunkuyar da kai kmr munafuka tace "ka yi hkuri," ita kanta wani iri ta ji xancen nata, ya watsa mata wani mugun kallo yyi gaba abunsa, jikinta yyi sanyi ta bi sa da kallo har ta daina ganinsa snn ta juya kmr mara laka ta koma sama.
Shiru kke jin masarautan yau kmr bbu kowa duk da Karfe dayan rana ne a lkcn, Na yanka ne ya fito daga dan gate din gun da ya saba xuwa duk ranan Allah yyi kwanciyarsa idan ya ga maciji ko kunama ya kashe hka kawae shi dae yake son wajen, kullo dan gate din yyi yana kallon yar sarkar xinarin da ya tsinta a gurin yau, sarkar tayi mugun kuran fitan hnkli, shakesa ya ji anyi ta baya, ya juyo da sauri yana neman kwace kansa, wasu dogarawa karfaffa har su hudu ya gani, bae ankaraba sae gani yyi sun hade sa da bango daya daga cikinsu ya kae masa kulli a ciki, ba karamin dagewa yyi ba duk ya watsar da su a gun, nan fa suka fara artabu, duk ya jigata su yyi masu jina jina duk da shima din ya jigata ba kadan ba, da kyar ya mike don har wani juya masa kansa yake, ko taku hudu bae yi ba yaji an bugi bayansa da karfi juyowa yyi dai dai nn ya ji abu a cikinsa, xaro ido yyi ta dalilin wani duhu duhu da ya soma gani, ya sa hannu ya dafe wukar dake cikinsa har lkcn kan kace Mae tuni hannunsa da rigar jikinsa ya wanke da jini, layi ya soma yi a wajen lkci daya ya xube kasa har lkcn wukar na cikinsa yyi wata irin kara da ya girgixa masarautan gaba daya, mikewa suka yi da sauri suka bar wajen da gudu.
Mikewa Umma tayi da kyar tana kallon jakadiyarta tace "xaxxabi nake ji Talatu bari in je in kwanta" nannade darduman Jakadiyar tayi Umma ta fice daga gun shakatawarta da sauri don har ta fara rawan sanyi.
[19/3, 11:25] Aishat Muhammad
Umar Faruqh
57.......
A hankali Umma ta bude ido tana bin ko ina na dakin da kallo, lkci daya ta sauke idonta kan drip din hannunta, Hannunta Bismah ta rike tana hawaye tace "Sannu Umma" murmushi ne ya bayyana kan fuskar dukka occupant din dakin bnda Mum da ta taso daga inda take ta karasa kusa da gadon ganin Umma na kkrin mikewa xaune tace "Sannu" taimaka mata tayi ta mike xaunen, Yusuf dake jingine jikin bango ya juya ya fita sae ga shi ya dawo da likita da nurse rike da wani silver tray me dauke da kayan allurori da drugs, sannu likitan ya shiga yi mata yana rage gudun drip din hannunta, Nurse din ta daura hannu goshin Umma tana murmushi ita ma tana mata Sannun, bin su kawae Umma take da kallo ba Um ba um um, hawaye kawae Bismah take har lkcn tana rike da hannunta, likitan ya juye allurorin cikin drip din snn yace a bata tea ta sha sae ta sha drugs dinta, da kyar Umma ta dan sha tean da mum ta hada mata snn ta sha maganin, sarki ne ya shigo guards Hudu na biye da shi a baya, daga bakin kofar ya tsaya yana kallon Umma, likitan da nurse suka gaishesa da ladabi snn suka fita, karasowa yyi dakin guards din suka fita suka tsaya daga bakin kofa, jakadiyar Umma ma ta fita don tun shekaranjiya da abun ya faru ita ma take asibitin, karasowa mai martaba yyi kusa da Umma a hnkli yana kallonta, hawaye ya shiga bin kuncinta tana kallonsa ita ma helplessly, sunkuyar da kansa kawae yyi, Bismah ta mike ta fita daga dakin a sanyaye hka ma Yusuf, ko kadan Mum bata so hkn ba, mai martaba ya juya ya kalleta, mikewa tayi ita ma ta fice daga dakin, Sae a snn mai martaba ya xauna gefen Umma, Umma ta fashe da kuka ssae tana kallonsa tace "Faruqh.... I saw dat crown on his shoulder, he is my Faruqh, He's my...." Kuka ne ya ci karfinta, mai martaba ya kasa daina kallonta mmki dauke fuskarsa, da kyar ya iya cewa "are yhu sure..." Cikin kuka tace "wllh Faruqh dinmu ne, the crown! Exactly as dat of u Yusuf," wani sabon kukan ta kuma fashewa da, ya kamo hannunta a sanyaye ta fada jikinsa, lallashinta ya shiga yi a hnkli murya can kasa yace "ki kwantar da hnklin ki Aisha, na dde da fara tunanin Umar might be our faruqh, I just can't help it, but d flute, the courage, the fight between him nd Yusuf, the look...." Kasa karasawa yyi yana girgixa kai yace "I knw hw will b alryt, nd I am assured he wil be in'sha Allah" muryarta na rawa tace "ina yake ynxu" Sarki yace "daxun aka fita da shi India," kuka ssae ta fashe da tace "y India, ka gaya min gskya plss wani abun ya samesa ne, ka kai ni in gansa plss" sarki ya kama hannunta yace "na ce ki kwantar da hnklin ki, yhu need some rest ynxu, yhu have being unconscious for 2 dayz ynxu" tana girgixa masa kai tace "ni a kai ni in gansa don Allah" sarki ya dafe kanta yana kallonta yace "WALLAHI jikinsa da sauki ssae, don har ya farfado kuma mun yi magana da shi, aiki aka fita da shi ayi masa a India as suggested by d doctors" shiru tayi tana kallonsa sanin mai martaba baya rantsuwa tun bayan Wanda yyi da xa a basa sarauta, lkci daya hnklinta ya kwanta sae dae har lkcn bata fasa hawaye ba, kwantar da ita yyi yace "yhu need rest dear, kiyi baccin ki"
Kwanan Umar sha takwas a India aka soma shirin dawowa Nigeria da shi don ya warke ssae ynxu, a kwana sha takwas din nn sau biyar sarki yaje duba sa duk tare da Yusuf, Bismah kuwa duk da tana son xuwa amma ta kasa gaya ma mai martaba, mum kam kasa sukuni tayi a kwana goma sha takwas din nn abun yyi mugun daure mata kae wae slave din aka fitar da har India, ba karamin masifa tayi ma dogarawan da ta sa aikin ba wae basu caka masa wukar da kyau ba knn tunda har ya rayu, hkuri suka dinga bata a kan xa su karashe aikin idan har ya dawo ba da ddewa ba, nn hnklinta ya dan kwanta tace masu a kirji xa su caka masa wukar wnn karan suka amince da hkn. Umma kuwa duk xuwan da mai martaba xae yi sae yyi ma ta video call duk don taga faruqh dinta ta tabbatar yana jin sauki kmr ynda ake ce mata ko da yaushe, ko sarki ya kai ma umar su gaisa baya barin su hada ido da ita, gashi tun faruwan abun dama ya daina ma kowa magana ko da yaushe fuskarsa a dake xaka gansa, har aka fara tunanin ko abu ya sami kwakwalwarsa ne, xuwan da aka yi da Usman ne yasa ya soma dan magana, hnklin sarki ya kwanta ba kadan ba, indae ya xo bashi da aiki sae ma kallon Umar idan bbu kowa gurin, Ran lahadi da yamma motocin da suka je taro Umar da Yusuf da aminan sarki guda biyu suka iso masarautan gombe da yamma, ko parkin din arxiki ba a gama yi ba Umar ya bude mota ya fice, Yusuf dake cikin motar binsa da kallo yyi kawae don dama tun faruwan abun sau daya magana ya taba hadasu shima ranan da ya farfado ne da yyi masa ya, Mai martaba, Umma, Bismah da Mum duk na tsaye don tarbansu, ko lura da su Umar bae yi ba ya nufi bayan masarautan,
Fuskar nn tasa a tamke, Bin sa da kallo duk aka yi, mai martaba yace "Umar!" Cak ya tsaya snn ya juya yana kallonsu, ssae idonsa yyi ja, ba karamin rama yyi ba sae dae yyi haske ya kara kyau ba kadan ba, kasa daina kallonsa Bismah tayi, mum kam wani kallon tsana kawae take masa, ganin bae da niyar dawowa ne yasa mai martaba yace "xo nan" ba musu ya dawo ya tsaya gabansa kansa a kasa, mai martaba ya juya ya nufi fada, ya bi sa a baya, sauran ma duk suka rufa masu baya. Umar kadai ne bae xauna ba a fadan, a hnkli ya daga kai yana kallon sarki da ya xuba masa ido, suna hada ido ya dukar da kansa snn ya duka har kasa, mikewa sarki yyi ya dawo kusa da shi ya tsaya a nutse ya soma magana, "Umar iyayenka na da rai kuwa? Kuma a wani gari suke" sae da Umar ya kusa daukan minti daya snn cikin kaushin murya yace "Suna da rae, suna kuma Haskiya a jihar Bauchi" kallonsa kawae sarki yake, snn ya koma kujerar sarautansa ya xauna, Umma kam hawaye kasa tsaya mata yyi sae goge wa take da handki don kada a lura, mikewa Mum tayi tana dan murmushi tana kallon sarki tace "srry plss, I have important things doing today sir, bein it so, I wil kindly excuse my self ur highness" a dan tsawace sarki yace "Sit" komawa tayi ta xauna ba tare da ta nuna komae a fuska ba, bayan kusan minti daya da absolute silent sarki yace "ka bada takaitattcen tarihin ka Umar" dago kai Umar yyi yana kallonsa snn yace "Sunana Umar Faruqh Na yanka, muna xaune da Ammina da Baffana a haskiya," Murya can kasa yace "Sae matata Ummi" dago kai da sauri Bismah tayi tana kallonsa, Shiru sarki yyi yana kallonsa, can yace "xa ka iya kai mu gun iyayen naka," na yanka ya girgixa kai yace "A'a" da dan mmki sarki yace "Sbda me?" Yace "Sbda ba su maka komae ba," mikewa Umar yyi xae bar fada sarki ya tsayar da shi snn ya mike ya karasa kusa da shi, kasa kallonsa Umar yyi, a hnkli sarki ya sauke hannun rigarsa yana kallon shoulder dinsa.
Umar faruqh
59......
Sarki ne ya fito daga fada, fadawa da wazirinsa na taka masa baya har ya iso motarsa, drivern sa na da kafin Na yanka ya fara masa driving ya karaso da sauri ya bude masa bayan mota, Sarki bae shiga ba ya nufi gun Na yanka dake tsaye bakin gate har lkcn sae wani cika yake yana batsewa, sarki na kallonsa yace "Mu je ka shiga mota," kasa cewa komae Umar yyi ta dalilin hada ido da suka yi, Sarki ya juya ya nufi gun mota, bin sa na yanka ya shiga yi fuskar nn tasa a daure, yana isowa Sarki ya nuna masa back seat alamar ya shiga, ba musu ya shiga bayan motar, wani special guard din sarki ya karaso ya shiga gaban mota snn Sarki ya shiga, Yusuf ya shiga tasa motar, hka ma waziri da advicer din sarki, daya bayan daya motocin suka dinga fita daga masarautan na Sarki ne gaba snn sauran na biye a baya. Sae da aka dauki hanyar gombe snn Sarki ya juya yana kallon Umar da ke gefensa, kallon taga kawae yake, Sarki ya kasa daina kallonsa, sarae yasa kallonsa Sarki yake, hkn yasa ya juyo Sarki ya dauke kansa da sauri, bayan kusan minti goma snn Sarki yace "Ina ne hanyar garin naku Umar" shiru Umar yyi kamr bae ji sa ba har sae da ya kuma masa tambayar cikin kaushin murya, ba tare da Na yanka ya kallesa ba yace "bamu xo ba" Sarki bae kuma cewa komae ba aka yi tafiyar kusan awa daya da
rabi, jefi jefi ya kan juya ya kalli Umar har dae suka yi tafiyar awa biyu, ba tare da Umar ya kallesa ba yace "An fa wuce" juyawa sarki yyi yace "an wuce ina?" Na yanka yace "hanyar kauyen" rasa abun cewa sarki yyi amma da ganinsa kasan ransa ya bace, can dae yace "tun yaushe?" bbu koh dar Na yanka yace "tun daxu" dakatar da drivern sarki yyi, ya nemi gu yyi parkin sauran ma duk suka yi, Yusuf ya fito daga motarsa don jin abinda ya faru, sarki yace juyawa xa ayi, sanad da motocin baya Yusuf yyi snn duk aka juya. Tafiyar minti arba'in aka yi Na yanka ya nuna wata hanya yace "can ne hanyar" bin hanyar motar yyi snn sauran motocin ma suka bi hanyar, ba drivern ba har sarki sae da ya dan saci kallon na yanka ganin hanyar bae yi kama da ta mota ba, driver ya dan tsaya yana kallon Na yanka yace "wae wnn hanyar kke nufi?" Na yanka yace "ehh ka bi kan gonannakin kawae"
Afuwan sisters, abubuwa sun yi yawa wlh, gobe xaku samu da yawa.
Maman Shakur
[21/3, 8:29] Aishat Muhammad
Umar Faruqh
58....
Kallon shoulder dinsa shi ma yyi kmr ynda ya ga sarki na yi, Mum ta kasa gane me sarki ke kallo ita ma sae daddaga wuya take ko xata hango, sarki ya dauke idonsa yace "Xa ka iya gane wa enda suka yi attemptin kashe ka?" Shirun yanka yyi kmr me naxari snn yace "su xan je nema ynxu ma" sarki ya girgixa masa kai yace "Kada ka damu ba sae ka je ba xa a nemo su" juyawa yyi yana kallon dogarawansa yace "ayi makin arrangement na motoci xa mu tafi garin su don ganin iyayen nasa ynxun nn" a dake Umar yace "bbu abinda iyayena suka yi maku duk abinda xa ku yi ya tsaya iya kai na, baxan kai ku garin na mu ba" yana kai wa nn ya juya xae fita daga fadan sarki ya daka masa tsawa "Kai!" Tsayawa yyi amma ya ki juyowa bare ya dawo har sae da sarki ya umarce sa da ya dawo snn ya dawo fuskar nn tasa a daure, A nutse sarki yace "Gun iyayenka na ce ka kai mu" Umar ya girgixa Kai yace "Ban da iyaye" mari sarki ya sauke masa a fuska, Umar ya dago kai a hnkli yana kallonsa, tun da yake bae taba ganin hade ran sarki ba sae ranan, cikin kaushin murya sarki na kallon Yusuf yace "make arrangement, in less than 20 mins, we will b off" yana Kai wa nn ya nufi bangarensa, Umma ta mike da kyar tana kkrin boye hawayen fuskarta ta bi bayansa, Mum ta ja dogon tsaki hade da tabe baki tana hararan Umar ta nufi bangarenta, mikewa Yusuf yyi ya bi bayan mum dinsa, Bismah ta mike a hnkli tana kallon Umar dake tsaye har lkcn da ganinsa kasan ransa idan yyi dubu ya baci, a sanyaye ta karaso kusa da shi amma ta rasa abun cewa, har sae da ya juyo yana kallonta, su na hada ido ta sunkuyar da kai muryarta na rawa tace "ka.. Kayi hkuri..." Wani mugun kallo ya watsa mata ya turata daga gabansa ya fice daga fadan, bangaren mai martaba Umma ta nufa ta samesa yana shiryawa, ta fashe masa da kuka tace "We've lost him, ba lallai ya yrda mu ne iyayen sa ba..." Dafata sarki yyi yace "kar ki damu, shi yasa nake son ya kai mu gun guardian dinsa, vry soon he wil get to knw we re his parent" shiru ta yi bata kuma cewa komae ba, kmr warce ta tuno abu da sauri a dan tsorace tace "kar kuma ya gud
u mai martaba" juyowa sarki yyi sae kuma ya fita da sauri ya nufi bangaren Yusuf ya samesa shi ma yana shiryawa, da sauri yace "go! announce to d guards nt to let him out" Yusuf ya fita don bada umarnin da me martaba ya basa, da dan sauri ya karasa gun makeken gate din masarautan, tsaye ya ga Na yanka suna drammer da guards sun ki barinsa ya fita, ya karaso a dan sanyaye yace "Kadda ku bude masa" kmr Xaki na yanka ya yo kansa ya cakume rigarsa yana huci yace "don me xa ka ce kadda su bude min?" Yusuf bae kulasa ba har ya sake sa don kansa snn ya juya ya nufi fada.
on gaisuwa.
Umar faruqh
59......
Sarki ne ya fito daga fada, fadawa da wazirinsa na taka masa baya har ya iso motarsa, drivern sa na da kafin Na yanka ya fara masa driving ya karaso da sauri ya bude masa bayan mota, Sarki bae shiga ba ya nufi gun Na yanka dake tsaye bakin gate har lkcn sae wani cika yake yana batsewa, sarki na kallonsa yace "Mu je ka shiga mota," kasa cewa komae Umar yyi ta dalilin hada ido da suka yi, Sarki ya juya ya nufi gun mota, bin sa na yanka ya shiga yi fuskar nn tasa a daure, yana isowa Sarki ya nuna masa back seat alamar ya shiga, ba musu ya shiga bayan motar, wani special guard din sarki ya karaso ya shiga gaban mota snn Sarki ya shiga, Yusuf ya shiga tasa motar, hka ma waziri da advicer din sarki, daya bayan daya motocin suka dinga fita daga masarautan na Sarki ne gaba snn sauran na biye a baya. Sae da aka dauki hanyar gombe snn Sarki ya juya yana kallon Umar da ke gefensa, kallon taga kawae yake, Sarki ya kasa daina kallonsa, sarae yasa kallonsa Sarki yake, hkn yasa ya juyo Sarki ya dauke kansa da sauri, bayan kusan minti goma snn Sarki yace "Ina ne hanyar garin naku Umar" shiru Umar yyi kamr bae ji sa ba har sae da ya kuma masa tambayar cikin kaushin murya, ba tare da Na yanka ya kallesa ba yace "bamu xo ba" Sarki bae kuma cewa komae ba aka yi tafiyar kusan awa daya da
rabi, jefi jefi ya kan juya ya kalli Umar har dae suka yi tafiyar awa biyu, ba tare da Umar ya kallesa ba yace "An fa wuce" juyawa sarki yyi yace "an wuce ina?" Na yanka yace "hanyar kauyen" rasa abun cewa sarki yyi amma da ganinsa kasan ransa ya bace, can dae yace "tun yaushe?" bbu koh dar Na yanka yace "tun daxu" dakatar da drivern sarki yyi, ya nemi gu yyi parkin sauran ma duk suka yi, Yusuf ya fito daga motarsa don jin abinda ya faru, sarki yace juyawa xa ayi, sanad da motocin baya Yusuf yyi snn duk aka juya. Tafiyar minti arba'in aka yi Na yanka ya nuna wata hanya yace "can ne hanyar" bin hanyar motar yyi snn sauran motocin ma suka bi hanyar, ba drivern ba har sarki sae da ya dan saci kallon na yanka ganin hanyar bae yi kama da ta mota ba, driver ya dan tsaya yana kallon Na yanka yace "wae wnn hanyar kke nufi?" Na yanka yace "ehh ka bi kan gonannakin kawae"
Afuwan sisters, abubuwa sun yi yawa wlh, gobe xaku samu da yawa.
Maman Shakur
[26/3, 9:13] Aishat Muhammad
Umar faruqh
60......
A nutse Sarki na kallonsa yace "Bbu wata hanya sae ta kan gona Umar?" Na yanka ba tare da ya kallesa ba yace "Akwae idan an kara gaba" sarki yace "to nuna hanyar" Wata hanya daban ya nuna ma drivern, aka dinga tafiya har na kusan minti ashirin snn na yanka yace "iya nan xa a tsaya da motocin," bae jira cewar sarki dake ta bin dajin da yasa aka ajiyesu da kallo ba ya shiga kkrin bude motar xae fita, sarki ya kalli driver ganin ya ki bude masa kofar yace "bude" driver na budewa Na yanka ya fice, sarki ma ya bude kofar ya fita snn guard da driver suka fito, Yusuf na ganin hka shi ma ya fito, wani dan rafi dake wajen Na yanka ya nufa duk aka bisa da kallo, ya kusa minti biyar yana wanke kafafuwansa da kai snn ya dawo yace "mu je" bae jira cewarsu ba ya soma tafiya, Yusuf ne ya bi bayansa snn sarki sauran ma suka rufa masu baya, dab da xa su shiga kauyen haskiya suka hadu da masu faskare itatuwa suna ta faskare, duk suka mike tsaye ganin Umar suka nufesa da sauri ko wannensu farin ciki da mamaki dauke fuskarsa, "Na yanka dama kana duniya," tambayar da suka dinga masa knn gaba daya, Umar yyi murmushi lkci daya kuma ya dake yace "ina nn mana, ya naji shiru kmr ba mutane garin" daya daga cikinsu me suna dan lado ne ya soma matsar kwalla bayan ya ajiye Axe din hannunsa, dan uwansa ma ya shiga taya sa, murya na rawa suka ce "ae kauyen haskiya ba shi ynxu, shiga cikin gari kaga duk an kona bukkoki da gonannakin jama'a, dama ashe kai ne gatan mu a kauyen nn sae bayan tafiyarka muka gano hka, masu karfin hali ne kadae suka dawo haskiya bayan karamar yakin da aka yi watanni uku da suka wuce, duk an takaita mu an kassara mu" kallonsu kawae Umar ke yi da manyan idanuwansa da suka sauya Kala lkci daya, cikin kaushin murya yace "ina mutanen garin suka tafi? Kuma su waye suka kawo maku hari" Sule yace "kowa yyi ta kansa, hari kuma bbu wa enda basu kawo mana ba bayan tafiyar ka ga dan karen satar da aka dinga mana" Fixgosa Umar yyi yana huci yace "Ammina da Baffana fa" Sule bae basa amsa ba sae kwalalo ido da yyi, murya can kasa Umar yace "Ummi, Ummi fa?" A dan tsorcce Dan lado yace "To mu dae bamu san inda suka yi ba duka, don a lkcn kowa takai takai ne, sae dae ni dae ina yawan ganin Malam Joda a kasuwar juma'a da ake yi a kauyen ketare" Sae a snn Mai Martaba yace "kai mu kauyen" Yusuf na kallon dan lado yace "ka tabbata xamu iya samunsa a can" a mugun tsorace ganin Sarki da mutanen dake bayansa dan lado yace "yo ae yau talata, kuma ni ban tabbatar ba ma shi ne, waya sani ko me Kama da shi ne ma" Waziri ya daka masa tsawa yace "mu je ka kai mu kasuwan" da kyar Umar ya shiga mota don xuwa kauyen da su dan lado suka ce suna ganin baffa, don gardama ya dinga yi ma sarki wae shi sae ya fara nemo wa enda suka kona garinsu. Ba wata tafiya me nisa suka yi ba a mota dan lado da Sule suka nuna yar kasuwar da suke ganin baffa, Baffa na xaune a dan rumfarsa ya kasa Albasa na sayarwa yana sauraron yar radionsa dae dae kunne, karasowa Umar yyi yana murmushi yace "baffa!" Baffa ya dago da sauri sae kuma ya mike ya saki radion hannunsa yace "Hamma" karasawa Umar yyi ya rungumesa ssae, lkci daya hawaye ya cika idon baffa, da kyar muryasa na rawa ya ce "ina ka shiga Hamma, ina ka shiga? Ammin ka na can ba lafiya." Sakesa Umar yyi ya koma baya yace "tana ina baffa, kai ni gun ta" Baffa da ko lura da sarki da tawagarsa bae yi ba ya shiga kwashe albasarsa baki har kunne yana watsa su cikin yar rumfarsa, yana gamawa yace "Mu je Hamma" bin sa Umar yyi ba tare da ya bi ta kan sarki ba, Yusuf ya juya yana kallon mai martaba, bae san lkcn da dariya ya xo masa ba, Sarki yace "Kai Umar" juyowa Umar yyi yana kallonsa, Waziri yace "amma dae dan nn da alama yana da tabin hankali," Sae a snn Baffa ya lura da sarki da tawagarsa, a karo na biyu ya kuma sakin radion hannunsa da ganinsa ba karamin rudewa yyi ba yana kallon Umar yace "Hamma su waye wa en nan" Yusuf ne yace "Daga masarautan Gombe mu ke."
Maman Shakur
[27/3, 8:07] Aishat Muhammad
Umar Faruqh
61.....
Da kyar baffa ya iya share xufar dake keto masa a goshi da ha6ar rigarsa yana kallon sarki da tawagarsa har lkcn, da ganinsa kasan ba karamin rudewa yyi ba ganinsu, can dae ya maida kallonsa ga Umar cikin sarkewar murya yace "wata maganar ka kuma dauko mana ko Hamma" Umar xae yi magana Mai martaba ya dakatar da shi snn yana kallon Baffa yace "xa ka iya mana jagora xuwa gidan ka ynxu don maganar ba ta tsaye bace" Baffa ya kuma share xufa yace "Ayi maganar kawae a tsaye a nn ranka shi dde" Fadawa suka daka masa tsawa "kai kasan Wanda ke maka mgna kuwa xaka dinga sa'in sa da shi" baffa murya na rawa yace "yo wae kar ku je ku rudar min da matata don ba isasshen lfya ke gareta ba" Sarki yace "ka kwantar da hnklinka bawan Allah ba tashin hnkli ya kawo mu ba, kai mu gidan ka" Yusuf ya karasa gun baffa yace "mu tafi kana bata mana lkci" gaba Baffa yyi snn suka shiga bin sa a baya, har suka shigo kauyen na yanka bae ce komae ba don kawae tunanin irin abinda xae yi ma wa enda suka kone kauyensu suka tarwatsa kowa yake, Baffa ya shar6e xufa for d ten'th time murya a sarke yace "ga gidan ran ku shi dde" kallon dan gidan me ginin kasa duk suka dinga yi snn sarki yace "xa mu iya karasawa ciki" Umar ne ya saka kai ya shiga gidan Yusuf ya bi bayansa, Ammi ya soma kira yana bin yan bukkokin sakar gidan da kallo, fitowa Ammi tayi daga daki rike da tsintsiyar laushi lkci daya tsintsiyar ya fadi daga hannunta muryarta na rawa tace "Hamma" a hnkli Umar ya karasa kusa da ita yana kallonta, hawaye ne ya shiga sakko mata, Umar ya rungume ta fashe da kuka tace "ina ka tafi ka bar ni Hamma na" Salamar fadawa ne yasa Umar ya saki Ammi ita ma ta mayar da hnklinta bakin soron, Baffa na gaba suna biye da shi a baya gaba daya, Yusuf ya dauki yar tabarmar da ya gani ya shimfide ma mai martaba, Baffa kam Ammi ya nufa yace "Mun shiga uku Yakumbo, wnn karan gidan sarauta Umaru ya dauko magana" Ammi da gabanta yyi mugun faduwa jin ya ambato gidan sarauta ta dafe kirji tace "Gidan sarauta" muryar Sarki suka ji yace "Wnn ita ce Mahaifiyar Umar din" bakin Ammi na rawa tace "Ni ce" tabarma Baffa ya shinfide ya xauna Ammi ma ta xauna da ganinsu kasan ba kadan ba suka tsorata, Sarki yace "Xa ku iya bamu tarihin Umar dan ku?" Ammi ta juya tana kallon Baffa tana hawaye tace "tarihi kuma" Sarki yace "ehh kmr shekaran da ku ka haife shi, ranan da ku ka haife shi, inda ku ka haife shi da kuma tasowarsa" Ammi ta fashe da kuka tace "gskya ni baxan iya tunawa ba, don mu bamu rike tarihi" Sarki ya dan yi shiru snn yace "To a ina kika haife shi?" Ammi na kallon Baffa tace "a gida" mikewa Umar yyi fuskar nn tasa a daure yace "dama abinda yasa ku ka sa ni na kawo ku knn...." Tsawa sarki ya daka masa a nutse yace "koma ka xauna" kasa kallon cikin idonsa Umar yyi, can dae ya koma ya xauna, Sarki na kallon Ammi da Baffa yace "ku sani idan duk a maganganun ku bbu na gskya to ina me tabbatar maku xan maku hukunci mae tsauri" Baffa ya xaro ido yana kallon Ammi, Ammi na goge hawayenta a sanyaye tace "na yarda" Sarki yace "A wani gari kika haifi dan ki Umar?" Ammi ta fashe da kuka ssae, Baffa ya mike a rikice yace "toh ni dae gskya baxan yi karya ba in shiga uku, a tare na sameta da dan ta na aureta, don ba auren saurayi da budurwa muka yi ba" Ammi ta daga kai tana kallonsa da mmki, muryarta na rawa tace "Joda!"
[28/3, 10:18] Aishat Muhammad
Umar Faruqh
62.....
Sarki ya jinjina kai yana kallon Ammi yace "to waye Uban dan ki?" Ammi ta share hawayen da ya ki tsaya mata ta juya tana kallon Umar da ya mike tsaye yana kallon Baffa, Waziri da ya rasa gane kan abinda ya kawo su don duk a tunaninsa sarki xae xo bae ma iyayen Umar hkuri ne kan kashesan da aka kusa yi ya kauda Kai yana tunanin anya kan sarki daya kuwa, bnda hka ya xae xo ya tirke bayin Allah a kan sae sun fadi inda suka haife shi da waye Ubansa, Baffa na kallon sarki kmr munafuki yace "xan iya tafiya ranka shi dde" Sarki yace "koma ka xauna" bae yi musu ba jikinsa na rawa ya koma ya xauna, Umar ya juya ya nufi kofa xae fita sarki ya dakatar da shi, tsayawa yyi amma bae dawo ba har sae da sarki ya bukaci hkn, kin xama yyi da ya dawo sae jefa ma baffa wani harara yake, A sanyaye Ammi tace "Xauna Hamma na" dawowa yyi kusa da ita ya xauna. Mikewa sarki yyi yana kallon fadawa yace "wnn maganar a masarautan gombe xa ayi ta ba nn ba don hka a taho da su gaba daya mu kama hanya," sarki na kai wa nn ya kama hanyar fita yusuf ya bi bayansa, Baffa ya fashe da kuka yace "mun shiga Uku Yakumbo ni dae ayi min adalci ranka shi dde bn san yaron nn ba" tsawa fadawa suka daka masa, Umar da a karo na farko knn a rayuwarsa da jikinsa yyi sanyi ya kasa daina kallon Ammi dake ta kuka, kin tashi yyi kmr ynda fadawa suka umarcesa har sae da Ammi tayi masa mgna, kasa mata musu yyi ya mike ya bi bayanta, har suka iso gombe bbu me cewa komae cikinsu, Ammi kadae ce ke kuka.
Mutane da dama ne suka hallara a fada har da Umma da tun sakkowarta gabanta ke faduwa, Bismah ta xauna gefenta sae kallon Umar da ya wani hade rae take, Yusuf kam gefen dad ya xauna a maxauninsa, dogarawa da dama na tsattsaye a fadan, ga fadawa da Waziri da advicern Sarki duk suna xaune, Baffa da Ammi ma na xaune gu daya, Umar ya karaso a sanyaye ya xauna gefen Amminsa yana kallonta, murmushi ta sakar masa tana shafa kansa shi ma ya mayar mata, duk wnn abinda suke Umma na kallonsu lkci daya ta shiga kkrin mayar fa hawayen idonta, Mum da jakadiyarta kadae ne basa fadan, tsit kke jin fadan bayan yan mintuna, Sarki dae bae ce komae ba yana jira ya ga shigowar mum don tun tuni ya aika kiranta, sae da aka dau kusan minti goma har yusuf ya mike xae je dubo mum din tasa sanin ita sarki ke jira sae ga ta sun shigo fadan da jakadiyarta tana taku daddai ta karaso kusa da sarki tace "A gafarceni mai martaba, uxuri ne ya tsayar da ni" bae tanka ta ba ta nufi maxauninta ta xauna jakadiyarta na biye da ita a baya. Silent din kusan minti biyar ne ya kuma xiyartan fadan, Mum dae sae tabe baki take tana jinjina rashin aikin yi irin na sarki da har xae dinga bata ma mutane lkci kan an caka ma bawa wuka. Ganin sarki yaki cewa komae ne yasa waziri yyi gyaran murya yana kallon Ammi yace "yauwa muna sauraranki baiwar Allah, sarki ya bukaci sanin inda uban dan ki yake har ynxu baki bamu gamsasshiyar amsa ba" hawaye na bin kuncin Ammi a hnkli tace "ya rasu" da mmki Umar ya juya yana kallonta, ta gyada masa kai murmushi dauke fuskarta tana goge idonta, Baffa dae sae wuri wuri yake da ido ya kalli wancan ya kalli wnn gani yake kawae xa a iya dauresa a ko wani lkci, Waziri ya daka ma Ammi tsawa yace "Ke ya xa ki mayar da mu kananan mutane, da sarkin gombe fa kike ki maida hnklinki kiyi magana guda daya, da farko kince ga Ubansa yanxu kin dawo kin ce ya rasu" Ammi ta fashe da matsanancin kuka tace "gskya ta nake gaya maku ubansa ya rasu" a nutse Sarki yace "kar ki manta nayi alkawarin xan maki hukunci me tsauri idan na gano karya kike" Da sauri baffa murya na rawa yace "gskya baxan so wani abu ya same ki ba Yakumbo ke kadae gare ni, gwara mu fito fili mu fadi gskya tunda karyar mu ta kare yau, Mai martaba ranka shi dde, xancen gskya ba mu muka haifi Umar ba" A hnkli Umar ya mike yana kallon Baffa da Ammi, Baffa ya sharce xufa murya na rawa yace "tsintarsa muka yi mu ma wllh" Tsawa Ammi ta daka masa tana kuka ssae tace "karya kke Joda, Umar 'da na ne, ni na haife shi ban tsince sa ba" sakin baki dogarawa da fadawa har da waziri suka yi suna kallon ikon Allah, sarki kam murmushi kawae yake, sae a snn Mum ta mayar da hnkli ssae tana kallonsu Ammi da baffa jin xancen da ake.
Ur cmmnts matters a lot to me fanz, love yhu ol.
[30/3, 22:40] Aishat Muhammad
Umar faruqh
63.....
Tsawa Waziri ya daka ma Ammi ya juya yana kallon sarki yace "Idan har xata ci gaba da bata mana lkci a nn ka bada izinin a tafi da ita har sae ta so fadin gskya don kanta ranka shi dde" Sarki bae ce komae ba hkn yasa waziri yace dogarawa su xo su tafi da ita, Baffa ya kece da kuka ganin dogarawa sun nufi inda Ammi take ya durkusa gaban sarki jiki na rawa yace "Don Allah kuyi hkuri ku bar min matata, wllh xan fadi maku gskyan ynda muka samu Umar" Ammi ta fashe da kuka tace "Kar ku yarda da shi karya yake, umar 'da na ne, ku yi min duk abinda xa ku min na yrda" Dakatar da ita sarki yyi snn yana kallon Baffa yace "muna jin ka" Baffa ya sharbe hawaye yace "Ban taba mantawa ranan wata lahadi ne ni da matata muna dawowa daga kauyen iyayena a bauchi..." Shiru baffa yyi ta dalilin fixgosa da Ammi tayi cikin kuka tana cewa "Ka ji tsoron Allah Joda, umar 'da na ne bbu Wanda kuma ya isa ya raba ni da shi...." Kuka take ssae tana jijjiga Baffa, Sarki ya daga kai yana kallon Umar hawaye ya ga idonsa yana kallon Ammi da ta xama kmr mahaukaciya tana rike da Baffa, Sarki ya kalli jakadiyar Umma yace "ki je a fita da ita daga fadan nn" da sauri ta karasa gun jakadiyar mum ta fadi mata abinda sarki yace, duk suka nufi gun Ammi suka daga ta, da kyar suka fitar da ita daga fadan don kin fita tayi, a hnkli Umar ya mike xae bi bayansu sarki ya kirasa a nutse, juyawa yyi yana kallonsa, sarki yace "dawo ka xauna" ya kusa second ashirin a tsaye snn ya koma ya xauna ba tare da ya hada ido da kowa ba, Mum ta tabe baki tana jiran ganin karshen rashin aikin yin sarki, baffa kam kin hada ido yyi da Umar, sarki na kallon baffa yace "Muna jin ka" Baffa ya sunkuyar da kai kmr munafuki yace "cikin maganganun nn da xanyj ynxu na rantse maka da Allah bbu karya a ciki kuma ina fatan xaka janye kudirin ka na cewa xaka hukunta matata," Sarki yace "muna saurarenka" Baffa ya gyara xama ya fara "muna xaune karkashin wata bishiya muna hutawa kafin mu karasa kauyen mu don yar akori kuran da ake hawa ma bbu da ke ranan lahadi ce, takun dawakai muka din ga ji tun daga nesa, da farko ba mu damu ba amma da muka ga kmr inda muke suke nufowa yasa muka buya da sauri don muna tunanin barayi ne, dawakae biyu ne suka xo suka wuce mu da gudu, bayan kusan awa daya muka fito daga inda muka buya muka ci gaba da tafiyar mu da sauri don mu isa kauyen mu kafin dare, dai dai wata yar rafi muka kuma ganin mutanen nn su uku ga dawakansu sun daure sae dan karamin yaro da baxae wuce shekaru biyu ba, a lkcn dae baxan iya cewa ga abinda suka ba a tsaye don sun juya mana baya ne amma muna iya ganin wata wuka mai kaifi a kasa sa buhu da igiya, da hanxari muka buya bayan wasu manyan duwatsu muna leko su a tsorace, mutum biyu daga cikin mutanen muka ga sun nufi wata hanya kmr dae suna neman abu, ba a dau lkci ba suka dawo wnda suka bari da yaron yace "ni dae da xaku ji ta nawa da kada mu kashe yaron nn wllh, akwae tausayi" juyawa suka yi gaba daya suna masa wani irin kallo suka ce "to sae mu koma mu ce ma me? Kuma meye dalilinka na cewa hka" Yace "to ae baxata san ba mu kashe shi ba, kawae mu barshi ni dae din Allah" ya fadi hkn yana shafa kan dan kyakkyawan yaron da yyi shiga ta alfarma, tabe baki duk suka yi suka ce "kai ka jiyo wnn, amma mu kam sae mun cika umarnin da aka ba mu" yamma suka kuma nufa da alama dae abu suke nema har lkcn, na juya na kalli matata naga hawaye take ssae kuma bn yi Mamakin hkn ba don ita mace ce mai rauni da tausayi, kusa da inda muke naga mutumin da ya bukaci kada ayi kisa ya nufo da dan yaron ya xaunar da shi dai dai dutsen da muka buya yana shafa kansa yana murmushi yace "Xaka sha ruwa Umar" dan yaron ya gyada masa kai, ya mike ya nufi rafi ya dauki wani dan gwangwani ya debo ruwa ya kawo ma yaron da ya kira da Umar, yaron ya sha ruwan ssae, snn ya jefar da gwangwanin, dae dae nn muka ji an saki ihu, mutumin ya mike da sauri sae ga dan uwansa daya ya xo da gudu yace "taho taho jibril, Falalu ya fada wani tarko, taho mu taimakesa kada ya mutu" Wanda ya kira da Jibril ya bi bayansa da gudu don xuwa su ceto dan uwansu, matata ta fashe da kuka tana kallona tace "Don Allah don Annabi Joda mu taimaki dan yaron nn kada su kashe shi" bacin raina na nuna mata ssae a lkcn nace bbu ruwana, duk ta marairaice min sae kuka take, Wanda hkn ya jawo hnklin dan yaron ya juya yana kallonmu daga inda yake a xaune, bata kuma neman shawarata ba ta fito da sauri ta sungumi yaron ta rungumesa ta bi gabas da gudu, ina ganin hka nima na fito na bi bayanta," Baffa ya daga kai yana kallon sarki dake kallonsa ko kiftawa baya yi, kowa a fada ya maida hnkli ssae yana sauraren Baffa ga alamar tausayi a fuskar koea, Mum kam sae xufa ke keto mata ta rasa dalili tana yi tana kallon Umar, ba karamin kkri Umma ta dinga yi na boye hawayenta ba, Baffa ya juya yana kallon Umar ya ga hawaye yake kansa a kasa, Baffa ya kuma sunkuyar da kai yace "ta kauyuka muka dinga bi da matata da Umar don kada ma mutanen su biyo sahun mu su kama mu, kuma har muka isa kauyen mu wajajen Karfe tara na dare ban samu fuskar ce ma matata me yasa ta dauko Umar ba, ko da muka isa gida Umar yyi bacci a jikinta ta mika min shi in rike mata na karbe shi gudun fada ta shiga yar bukkarmu ta kakkaba gado ta shimfida xaninta snn ta fito ta karbesa ta kwantar, bata bi ta kaina ba ta fita ta shiga hura itace ta daura masa ruwan wanka, ni dae ina tsaye ne ina kallon ikon Allah
"[1/4,13:56] Aishat Muhammad
Umar Faruqh
64__65
Har ruwan yay zafi tahada a robar wanka ta shiga daki tafito da baho ta shiga masa wanka, tana gama masa ta share hawayen dake zubo mata ta shafa kan Umar dake cinyarta tace "bazan bari Komi yasa me kaba Umar, Zan kula dakai nine mamarka kaji dan albarka" nannadeshi da zanin ta tayi ta kwantar a tsakar gida, mayafi naga tasa ta shiga makotar mu ta roko kayan yara tasamai, koko ta damamai ta daukeshi tafara bashi yanasha sosai tunkafin ya shanye yay bacci hakan yasa ta gogemai baki ta kwantar dashi akan gado.
Na bude baki Zan mata magana ta rigani tace "Joda Umar dana ne,ni bazan bari akashe shi ba Dan Allah karka kwacemin shi,dan girman Allah jahadi mukayi, ta rushe da kuka, Haka muka dinga rainon Umar saidai kullum cikin dare zai tashi yahau kuka yana kiran wani suna Maa Maa Maa!" Kuka Umma take a hnkli tuna sunan da Umar ke kiranta da shi knn, Baffa ya dago kai yana kallon sarki da sauran mutanen fada ya share xufar goshinsa snn ya ci gaba "Tun daga ranan muka soma rayuwa da Umar, lkci daya duk mutanan kauyen suka yarda da karyan da matata ta shirga masu na cewa yan uwana suka ba mu Umar a kauyen da muka je, duk aka yarda sanin bamu taba haihu ba, mun sha wahala ssae kafin Umar ya fara sabawa da rayuwar kauye da irin abincinmu, don kwata kwata bae cin tuwo bae shan fura, mu kuma su gare mu, shi dae a bar sa da Shayi sae kayan itatuwa da yoghurt gashi ba mu da halin siya masa a lkcn, matata ta dauki son duniya ta daura ma Umar kullum sae ta san kalar wahalar da tayi don ta sama masa abun da yake so, na sha fama da ita a da ta fara Sana'a tunda ni ba mai hali bne taki, sae gashi ta dalilin Umar ta fara yin furar sayarwa ga sirfe da take ma mutane, lkci daya Umar ya sake jiki ya saba da ita, sae take kiransa da Hamma, da farko Umma yake kiranta da, jin duk yaran makwabta na kiranta da Ammi ya sa shima ya fara ce mata Ammi, Shekaran Umar biyu a hannun mu matata tasan ynda ta hada kudi ta sa shi a yar makarantar primary na gwamnati dake kauyen dake gaba da namu, kullum da safe ita xata kai sa ta koma da rana ta dauko sa, da yamma kuma ta kai sa islamiyya, ganin tana wahalar da kanta da yawa ya sa na dauke mata nauyin yin hkn, hka rayuwar ta ci gaba da tafiya har Umar yyi shekara goma duk tana biya masa kudin makaranta, sae dae Umar baya ji don kusan kullum sae ya dauko magana kuma ko sau daya matata bata taba yarda shine yyi rashin gskya ba ko da kuwa shi din ne, ta dauki son duniya ta dora masa wane dan da ta haifa a cikinta, in barna yyi hka xata biya, gashi bata son ko fada nayi masa, sae dae kuma yana jin maganarta ssae, nawa ne dae bae ji, idan tace ya bar abu to ya bar shi, Umar na shiga makarantar gaba da primary na ga bata da halin siya masa komae kuma duk ta damu sae na sayar da kaji na biyu a lkcn don a siya masa takardu da kayan makaranta ganin shi din yaro ne me kokari ssae a makaranta don har malamansa na fadin irin kokarinsa, to tun daga lkcn na dauke mata nauyin karatun nasa ni nake yi, yana da shekara sha tara ya kare secondary gaba daya, a lkcn duk kauyen mu daidaiku ne suka san ba mu muka haifi Umar ba, Umar ya taso ne da xuciya ga son mulki snn baya daukan raini tun yana karaminsa, mun sha wahalan irin wnn halin nasa don ba kananan magana ya dinga dauko mana a kauyen mu da wnda muke makwabtaka da ba, to akwae wani mutumi a kauyen mu a birni yake gadi a babban company da yake shima bae taba haihuwa ba sae yace mu ba sa Umar ya tafi da shi birni yasan maigidansa xae basa aiki ko da kuwa na share sharen company ne da wanke mota, hkn kuwa aka yi sae dae fa ba karamin yaki aka yi da matata ba kafin ya tafi da Umar don ca tayi bbu inda xa a kai mata dan ta, to bayan an tafi da Umar da yan watanni mutumin kauyen namu ya dawo wae a bada takardun makarantar Umar mai gidansa yace xae sa ma masa karatun gaba da secondary, nn ma dae an sha fama da matata kafin ta yarda aka bada takardan shima sae dae wae da ita xa'a ta ga Umar, bayan shekaru dae kusan hudu ina ji Umar ya dawo kauye wae ya gama karatu, yana da shekaru ashirin da hudu a lkcn, Uwarsa dae na ta murna barin da ta ji yana dan turanci gashi wae ya iya kwamfuta, bayan yan kwanaki bawan Allahn nn malam mudi ya kuma dawowa kauye wae mai gidansu yace ya taho da Umar xae basa aiki, duk ynda aka yi da Umar kin yarda yyi ya bisa wae bae son aikin, matata ta rufe ido tace ai fa bbu inda xae kuma xuwa tunda ba rasa ci muka yi ba gwara a bar mata dan ta a gabanta, nayi bakin ciki ssae gashi bbu ynda na iya hka malam mudi ya koma birni, tun daga lkcn Umar ya soma xaman bnxa ba shi da aiki sae na dauko magana da bin yan daba ni dae nawa ido don ba jin maganata yake ba, muka yi shawara da matata aka daura masa aure da wata yar kawarta a kauyen duk don ko xae yi hnkli amma inaa, duk ya gagari mutanen gari amma bnda Uwarsa, har ixuwa ranan da ya dauko magana a masarautan nn yana da shekaru talatin knn a hannun mu" Baffa ya kare maganar kmr xae rushe da kuka yace "ka yafe mu mai martaba, kuma iyakar gskyata knn na gaya maka game da Umar, ayi masa don Allah" Jikin kowa a fadan yyi sanyi duk ba basu san meye dalilin da yasa sarki ya bukaci sanin waye Umar ba, Sarki ya mike da kyar ya sauko daga throne dinsa idonsa yyi ja ssae, ya kusa minti biyar kowa na kallonsa yana jiran jin me xae ce barin Baffa da ke ta xufa, can ya juya yana facing din Umar yace " 'da na ne Umar!" Kwalalo ido ko wani mahalukin dake xaune fada yyi, bnda Umma dake hawaye har lkcn da Yusuf, mum kam ji tayi gumi na tsiyaya daga kanta ta kasa kwakkwaran motsi inda take a xaune, Bismah kanta ji tayi xama ya gagareta ta mike tsaye a hnkli, Umar da har tsakiyar kansa ya ji xancen sarki ya mike da kyar yana kallonsa, karasawa sarki yyi kusa da shi ya sauke hannun rigansa ma kowa ya gani, da kyar yace "tambarin masarautan nn knn" Baffa ya kece da kuka yace "nasan a Rina, tun daga ranan da na soma ganin tambarin a hannunsa snn ba kayan kananan mutane muka gani a jikinsa ba ranan da muka dauke sa, kuma har yau kayan suna nn Yakumbo ta adana su kasan akwati" sarki ya koma throne dinsa ya dauko wasu hotuna ya mika ma baffa, baffa ya fashe da kuka da ganin hoton ya juya yana kallon Umar dake hawaye ssae yace "Shi ne wllh, Allah sarki Umar ashe kai dan manyan mutane ne, ka gafarce mu nida Ammin ka, ba mu maka adalci ba sa bamu gaya maka gskyan ba mu muka haife ka ba, yau ga ka ga iyayen ka na da muka rabaka dasu shekara da shekaru, kayi hkuri ka bama baban ka hakuri a saki Ammin ka mukoma kauyen mu kaji Hamma" kuka mutane da dama suke a fadan, mum ganin bata sa mafita ga shi duk ta jike da xufa uwa ba Ac a fadan yasa ta fashe da kuka irin na tausayin nn ta mike da sauri ta bar fadan, Bismah ma kuka take na da ta sanin abinda tayi ma Umar, ynxu da wani ido xata kalli mahaifiyarsa da ta dauketa tamkar ita ta haife ta da Uncle dinta sarki, Umma ta mike ita ma tana kukan ssae ta nufi gun Umar dake tsaye shi ma yana hawaye hannunsa ta kama muryan ta har rawa yake saboda kuka tace "My Son, Faruqh" wani kuka ya kara kece mata ta tattaro hannayensa ta hada takai bakinta ta sunbace su ahankali tace "am ur mother Faruqh..." fizge hanunsa yyi yafita daga fadan hawaye na gangarowa daga Idonsa, Umma ta cigaba da kuka ta bi sa da kallo, ahankali Yusuf ya mike tsaye shima yafita daga fadan Bisma Kam ba'a magana nata kukan, itama tabi bayan Yusuf, yarage daga Baffa Sai waziri da Sarki dakuma fadawa, fadan yay tsit. Baffa adan tsorace yace "Mai Martaba, Dan girman Allah ka yihkuri karka hukunta ni da matata, Dan Allah ka bani ita mu tafi nai maka alkawari bazaka kara ganin mu ba wllh" Dan murmushi sarki yay kafin yay gyaran murya yace "Alhamdulillah Allah nagode maka daka bayyana min dana, Allah nagode ma da cikin ikon ka da karfin mulkinka kadawomin da dana farin cikin matata gida, babu abunda Zan cema kaida matarka saidai Allah ya saka da alheri ya kalli wani ba fade yace "je kace ashigo da matarsa" cikin minti biyu aka shigo da ita jakadiya har alokacin kuka take. Mai Martaba yace "Allah ya saka miki da alheri kin kulan mana da yaron mu kin nuna mai so na uwa, kuma Zan miki albishir da har yanzu Umar danki ne" shiru Ammi tayi tana kallonsa hawaye na bin kuncinta, lkci daya ta saki murmushi tace "ba zaku kwacemin Shiba?" Umma ta gyada mata kai itama tana kuka har lkcn tace "danki ne, Hamman ki" tsugunnawa tayi har kasa tace "Nagode nagode yallabai Allah kara girma da daukaka "
Mar Martaba ya kalli waziri yace "asa a gyara musu sashin su anan masarauta zasu cigaba da zama bazasu kara komawa kauye ba" Ammi ta kalli Baffa ahankali yace "Mai Martaba bawai naja da hukuncin ka bane amma banason binni, nafison kauyen mu dan Allah kubari mukoma kauye" Mai Martaba yay murmushi yace "to Amma kubari nanda jibi saboda nasa a gyara muku kauyen" sukai godiya sosai kafin subi bayan waziri yakaisu shashin su ahankali Umma tafara barin fadan a sanyaye kafin mai Martaba ya bi bayan ta.
Maman Abd Shakur
[4/2, 09:32] Aishat Muhammad
Umar Faruqh
Kusan zan iyacewa tunda na yanka yazo duniya baitabayin kukan dayay yau ba, yana zaune akan tabarman dake bakin bishiyan wajen nan daya saba zuwa idanuwanshi sunyi jaa sosai jijiyoyin kanshi ya firfito motsin dayaji yasa ya kawar da kanshi dan jiyake ya tsani kowa da komai bama yason yasan wanene yazo ahankali yaji an dafa kafadar shi ance "Umar" dan juyowa yayi Yusuf ne shima idanunshi sunyi ja na yanka baicemai Komi ba ya saki manyan idanunshi yana kallonshi karasa zama yay akan tabarman yace "I know,nasan yanda kakaji yanzu babu dadi tuna wayanda sukarai neka basune iyayen kaba, babu kuma dadi sanin cewa wayanda kafi so sunma karya, sanan babu dadi wayanda baka saba dasuba ace rana daya sune asalin iyayen ka" yadan yi shiru tareda kallon na yanka yaga shiyake kallo yadanyi murmushi yace "kayakuri kaji kaddara ne, kowa baya wuce nashi but u know something?" Still na yanka baice kala ba. Yusuf yace "inason ka a danuwa na, I like you, and abunda yafaru yau yasa nagane cewa fadan damuke yawan yi fadan Sako da Sako ne, saboda Ni kaina ina yawan mamaki maisa nake fada dakai maisa nama damu dakai bana fada amma dazaran na ganka kaman ana tunzurani" yadanyi shiru sanan yace "duk abunda nama kayakuri kaji dan uwana, am happy ina da dan uwa wanda zamuje yawo tare d one I can share my problem with, kullum inataya Umma addu'a Allah ya bayyana yayana" lumshe Ido na yanka yay ahankali sanan ya bude ya sake saukesu akan Yusuf da yakasa tantance maiya ke ji akanshi. Yusuf ya daga kai yana kallon wajen yace "Umma na yawan zuwa wajen nan, tanason wajen nan kaima naga kanason wajen nan" dan juyowa yay suka hada Ido da na yanka da sauri na yanka ya dauke kanshi Yusuf yay murmushi kafin ya zagayo ta gefenshi ya mikamai hannu yace " gaisawa dani kadai xai nunamin ka manta duk abunda nama abaya, sanan ka dauke ni matsayin kanin ka kuma abokin ka Ya Faruqh" na yanka ya dade yana kallon hannun Yusuf kafin ahankali ya ciro nashi yahada dana Yusuf ahankali suka saki hannayen sukai embracing each other tightly. ahankali wani sabon kuka ya kufcema na yanka hakama Yusuf da kyar suka lallashi juna kafin su zauna Yusuf ya rikemai hannu yace "Ya Faruqh fadamin mekakeso,maikakeso dazai faranta ma rai?daza". Na yanka yay shiru kafin ya sauke ajiyan zuciya ahankali yace "Ummi! Matata Ummi".
Maman Abd Shakur.
[4/2, 11:24] M Shakur: [2/4 09:37]. Aishat Muhammad
Umar Faruqh
67....
"I need Ummi,bansan inata shiga ba bansan wani Hali takeba,i just want to be with her" ahankali Yusuf ya murza kafadar shi yace "inhar ganin Ummi shine farin cikin ka Ya Faruqh karka damu zamu nemota duk inda take, I promise you" dan murmushi yay yace "thanks brother" murmushi shima Yusuf yay danba karamin Jin dadin sunan yay ba yace "to tashi muje muyi wanka kahuta and rest" mikewa tsaye yay tareda mikama na yanka hannu ahankali ya rike sanan suka tashi side din Yusuf sukaje babu Abunda babu a side din gashi da mugun kyau ko ina tsaf tsaf bedroom suka shiga Yusuf yace "shiga kafara yi ya Faruqh" shiga bathroom din na yanka yay yadau kusan 15min kafin yafito daure da towel sky-blue a kwankwaso ko Yusuf dake gaban wardrobe yana ciromusu kayan bazasu sa tsayawa yay yana kallon tsarin jikin na yanka na yanka dake goge jikanshi da karamin towel yajuyo kama Yusuf yay yana kallon shi dan murmushi yay yace "hw far Bro" kayan dake hannu shi ya watsa akan gado ya karaso gaban na yanka yace "Ya Faruqh plz tell me mekayi dajikin ka yay fit haka,see six pack plz just look at ur muscle" dan murmushi na yanka
yay yacigaba da shafa mai baicemai Komi ba Yusuf yadan rage murya yace say something wlh I love it kaga ina zuwa gym ina jogging buh dudda haka baisa nai muscle kaman naka ba da six pack dinan plz tell me now maikake yi?" Zama na yanka yay kusa dashi yace " ni bana zuwa gym,and bana gudu abunda nasan inayi shine aiki dauko ma Ammi na itace a kafada dakuma wasa da wukake" Yusuf ya kwalalo Ido yace "wlh I luv it" murmushi yay yace to less exchange body" yakara she maganan yadan kannare mai Ido haka yasa dukansu sukai dariya gado yahau yace kaima jekai wankan Yusuf yatashi ya shiga bathroom ahankali ya lumshe Ido yanzu da gaske Yusuf kaninshi ne yazama dan gidan nan rike kanshi yay dayaji ya saramai ahaka bacci yay gaba dashi shima Yusuf na fitowa yabi sahu Sai bacci.
Sosai taci kuka babu abunda yake kara cinmata rai sai irin rashin kunyar da zaginshi data dingayi Ashe wanta ne ashe yayan tane Karan wayarta dataji yasa ta kalli kan wayar Dr tagani ajikin screen din hakan yasa tai tsaki tacigaba da kukan datakeyi ganin yaki hakura da kiran yasa tai tsaki tadau wayar tai shiru cikin siririyar murya shi yace "Assalamu alaykum my luv" murya chan ciki ta amsa waalaikumus Salam da dan sauri yace "maiya sameki my luv,plz tell me" da dan tsiwa tace "baruwan ka, me kake kirana?" Lumshe Ido yay danji yake kaman yay kuka maisa Bisma ke wulakantashi kodan saboda Allah ya jarabeshi da sonta ne "wlh in bazakai magana ba I will cut d call dama chan bani nace mutum yakira niba da sauri har muryan shi narawa yace "am sorry Bisma,plz just accept me,accept my luv am sorry just pity me Bisma I luv you I luv you..." Katce shi tayi da ihu sosai "I don't luv you Dr Khalid leave me alone inada wanda nakeso nima,just lemme be" dip ta katse ahankali ya ijiye wayan yakifa kanshi akan table yahau kuka "haba Khalid wai yaushe zaka koyi solving problems dinka like a man? Bisma tace batason ka just let her be ita kadaice mace,haba Khalid u want to kill ur self akan mace, kullum sai kuka saikace dan fari, ko kazaci akanka aka fara auta? Am calling Mum right dis minute Zan fada mata Komi" da sauri Dr Khalid ya daga kanshi yana share fuskan shi dayay ja abunku da fari yace no Abbas dan Allah don't call Mum plz don't tell her zama Abbas yay kusa dashi yace "naji bazan kiraba but u have to promise me zaka manta da Bisma get back to work, concentrate find another woman mai sonka bakasan yima Bisma kuka zaisa tarainaka more and more ba?" Yay shiru yana kallon best Friend dinnashi yace "go inside change mutafi aiki nasan anata nemanka a asibiti" ahankali ya shiga ciki Abbas ya girgiza yace "wanan soyayya ce ko azabtarwa god!".
Maman Abd Shakur
[4/2, 11:24] M Shakur: [2/4/ 10:43]. Aishat Muhammad
Umar Faruqh
68...
8:30 nadare kowa yana dining table harda su Baffa da sallama Yusuf ya shigo tareda gaida kowa kallon Bisma yay yace hadomin abinci a flask da to ta amsa ta ta shiga kitchen mai Martaba ne yay magana yace "Yusuf ina Faruqh? Maiya hanashi zuwa dinner?" Kan Yusuf akasa yace "yace bazaizo ba Dad" babu wanda yaji dadin maganar hatta su Baffa Bisma ta kawomai abinci fita yay daga wurin mum dinshi natabinshi da harara yakaima na yanka abincin sanan yadawo ya zauna aka faracin abincin gabaki daya Bisma takasaci hakan yasa tai excusing kanta tafita daga wajen shashin Yusuf ta tafi ahankali tasa hannu ta bude kofan kallo daya Na yanka yamata ya dauke kai yacigaba da danna laptop din Yusuf dayakeyi ahankali ta karaso har kusa da kujeran dayake ta tsugunna muryanta Na rawa tace "ya Faruqh dan Allah kayakuri kayafe...." Bata karasa maganar ba taga ya tashi ya shiga bathroom tareda bugo mata kofa boom wani irin wawan kuka ya kufce mata awajen tadinga kuka da kyar ta mike tsaye tabar dakin ta kofan garden ta shiga bangaren su tai dakinta batare da kowa ya ganta ba.
Yauta kama kwana biyu cur kenan cikin iyayen na yanka hudu dayake dashi babu wanda yasashi a Ido, Ammi dai tadau alwashin yau zataje tasameshi tamai fada dan ta lura Umma na ciwo sosai. Da kanta taje har gaban dakin dTaga Yusuf na yawan shiga ta kwankwasa Yusuf ya bude da sauri ya gaidata ta amsa sanan tace "yaro Hamma na ciki?" Gyada mata kai yayi yace "Ammi inata fama dashi yaje ya gaida Umma bata da lpy yaki " Afusace Ammi tace "bari naganshi" matsa mata Yusuf yay tawuce ta shiga ciki yana zaune a falo yana ganin Ammi ya dauke kai tace "eh Hamma ka girma nika gani ka dauke kai ko Hamma ,Hamma maisa bakaji maisa kacika taurin kai tun shekaran jiya kaki zuwa kaje ka gaida iyayen ka wanan bakin ciki kakeson suyi da ganinka ko farin ciki?eh Hamma mahaifiyar bata da lpy kake kaje ka gaida ta ko Hamma?" Akaro na farko Yama Ammi ihu "Ammi niba mamata bace,suba iyayena bane,ni kune iyayena nagaji da nan mukoma kauyen mu na nemi Ummi, Ammi nidai kune iyayena" yakarasa maganan yana goge hawaye sosai Ammi tafashe da kuka tace "Hamma nikake ma Ihu?" Da sauri ya girgiza kai a'a tace inhar nidin ka dauke ni a matsayin uwa kaje ka daidai ta da iyayen ka ka shirya dasu kasan shekara nawa suna nemanka? Ya girgiza kai hawaye na tsiyaya ahankali ta karaso ta dafashi tace yauwa Hamma na tashi kaje ka duba mahaifiyar ka kaji dan kirki tashi yay ahankali ya fita
[4/2, 09:32] Aishat Muhammad
Umar Faruqh
Kusan zan iyacewa tunda na yanka yazo duniya baitabayin kukan dayay yau ba, yana zaune akan tabarman dake bakin bishiyan wajen nan daya saba zuwa idanuwanshi sunyi jaa sosai jijiyoyin kanshi ya firfito motsin dayaji yasa ya kawar da kanshi dan jiyake ya tsani kowa da komai bama yason yasan wanene yazo ahankali yaji an dafa kafadar shi ance "Umar" dan juyowa yayi Yusuf ne shima idanunshi sunyi ja na yanka baicemai Komi ba ya saki manyan idanunshi yana kallonshi karasa zama yay akan tabarman yace "I know,nasan yanda kakaji yanzu babu dadi tuna wayanda sukarai neka basune iyayen kaba, babu kuma dadi sanin cewa wayanda kafi so sunma karya, sanan babu dadi wayanda baka saba dasuba ace rana daya sune asalin iyayen ka" yadan yi shiru tareda kallon na yanka yaga shiyake kallo yadanyi murmushi yace "kayakuri kaji kaddara ne, kowa baya wuce nashi but u know something?" Still na yanka baice kala ba. Yusuf yace "inason ka a danuwa na, I like you, and abunda yafaru yau yasa nagane cewa fadan damuke yawan yi fadan Sako da Sako ne, saboda Ni kaina ina yawan mamaki maisa nake fada dakai maisa nama damu dakai bana fada amma dazaran na ganka kaman ana tunzurani" yadanyi shiru sanan yace "duk abunda nama kayakuri kaji dan uwana, am happy ina da dan uwa wanda zamuje yawo tare d one I can share my problem with, kullum inataya Umma addu'a Allah ya bayyana yayana" lumshe Ido na yanka yay ahankali sanan ya bude ya sake saukesu akan Yusuf da yakasa tantance maiya ke ji akanshi. Yusuf ya daga kai yana kallon wajen yace "Umma na yawan zuwa wajen nan, tanason wajen nan kaima naga kanason wajen nan" dan juyowa yay suka hada Ido da na yanka da sauri na yanka ya dauke kanshi Yusuf yay murmushi kafin ya zagayo ta gefenshi ya mikamai hannu yace " gaisawa dani kadai xai nunamin ka manta duk abunda nama abaya, sanan ka dauke ni matsayin kanin ka kuma abokin ka Ya Faruqh" na yanka ya dade yana kallon hannun Yusuf kafin ahankali ya ciro nashi yahada dana Yusuf ahankali suka saki hannayen sukai embracing each other tightly. ahankali wani sabon kuka ya kufcema na yanka hakama Yusuf da kyar suka lallashi juna kafin su zauna Yusuf ya rikemai hannu yace "Ya Faruqh fadamin mekakeso,maikakeso dazai faranta ma rai?daza". Na yanka yay shiru kafin ya sauke ajiyan zuciya ahankali yace "Ummi! Matata Ummi".
Maman Abd Shakur.
[4/2, 11:24] M Shakur: [2/4 09:37]. Aishat Muhammad
Umar Faruqh
67....
"I need Ummi,bansan inata shiga ba bansan wani Hali takeba,i just want to be with her" ahankali Yusuf ya murza kafadar shi yace "inhar ganin Ummi shine farin cikin ka Ya Faruqh karka damu zamu nemota duk inda take, I promise you" dan murmushi yay yace "thanks brother" murmushi shima Yusuf yay danba karamin Jin dadin sunan yay ba yace "to tashi muje muyi wanka kahuta and rest" mikewa tsaye yay tareda mikama na yanka hannu ahankali ya rike sanan suka tashi side din Yusuf sukaje babu Abunda babu a side din gashi da mugun kyau ko ina tsaf tsaf bedroom suka shiga Yusuf yace "shiga kafara yi ya Faruqh" shiga bathroom din na yanka yay yadau kusan 15min kafin yafito daure da towel sky-blue a kwankwaso ko Yusuf dake gaban wardrobe yana ciromusu kayan bazasu sa tsayawa yay yana kallon tsarin jikin na yanka na yanka dake goge jikanshi da karamin towel yajuyo kama Yusuf yay yana kallon shi dan murmushi yay yace "hw far Bro" kayan dake hannu shi ya watsa akan gado ya karaso gaban na yanka yace "Ya Faruqh plz tell me mekayi dajikin ka yay fit haka,see six pack plz just look at ur muscle" dan murmushi na yanka yay yacigaba da shafa mai baicemai Komi ba Yusuf yadan rage murya yace say something wlh I love it kaga ina zuwa gym ina jogging buh dudda haka baisa nai muscle kaman naka ba da six pack dinan plz tell me now maikake yi?" Zama na yanka yay kusa dashi yace " ni bana zuwa gym,and bana gudu abunda nasan inayi shine aiki dauko ma Ammi na itace a kafada dakuma wasa da wukake" Yusuf ya kwalalo Ido yace "wlh I luv it" murmushi yay yace to less exchange body" yakara she maganan yadan kannare mai Ido haka yasa dukansu sukai dariya gado yahau yace kaima jekai wankan Yusuf yatashi ya shiga bathroom ahankali ya lumshe Ido yanzu da gaske Yusuf kaninshi ne yazama dan gidan nan rike kanshi yay dayaji ya saramai ahaka bacci yay gaba dashi shima Yusuf na fitowa yabi sahu Sai bacci.
Sosai taci kuka babu abunda yake kara cinmata rai sai irin rashin kunyar da zaginshi data dingayi Ashe wanta ne ashe yayan tane Karan wayarta dataji yasa ta kalli kan wayar Dr tagani ajikin screen din hakan yasa tai tsaki tacigaba da kukan datakeyi ganin yaki hakura da kiran yasa tai tsaki tadau wayar tai shiru cikin siririyar murya shi yace "Assalamu alaykum my luv" murya chan ciki ta amsa waalaikumus Salam da dan sauri yace "maiya sameki my luv,plz tell me" da dan tsiwa tace "baruwan ka, me kake kirana?" Lumshe Ido yay danji yake kaman yay kuka maisa Bisma ke wulakantashi kodan saboda Allah ya jarabeshi da sonta ne "wlh in bazakai magana ba I will cut d call dama chan bani nace mutum yakira niba da sauri har muryan shi narawa yace "am sorry Bisma,plz just accept me,accept my luv am sorry just pity me Bisma I luv you I luv you..." Katce shi tayi da ihu sosai "I don't luv you Dr Khalid leave me alone inada wanda nakeso nima,just lemme be" dip ta katse ahankali ya ijiye wayan yakifa kanshi akan table yahau kuka "haba Khalid wai yaushe zaka koyi solving problems dinka like a man? Bisma tace batason ka just let her be ita kadaice mace,haba Khalid u want to kill ur self akan mace, kullum sai kuka saikace dan fari, ko kazaci akanka aka fara auta? Am calling Mum right dis minute Zan fada mata Komi" da sauri Dr Khalid ya daga kanshi yana share fuskan shi dayay ja abunku da fari yace no Abbas dan Allah don't call Mum plz don't tell her zama Abbas yay kusa dashi yace "naji bazan kiraba but u have to promise me zaka manta da Bisma get back to work, concentrate find another woman mai sonka bakasan yima Bisma kuka zaisa tarainaka more and more ba?" Yay shiru yana kallon best Friend dinnashi yace "go inside change mutafi aiki nasan anata nemanka a asibiti" ahankali ya shiga ciki Abbas ya girgiza yace "wanan soyayya ce ko azabtarwa god!".
Maman Abd Shakur
[4/2, 11:24] M Shakur: [2/4/ 10:43]. Aishat Muhammad
Umar Faruqh
68...
8:30 nadare kowa yana dining table harda su Baffa da sallama Yusuf ya shigo tareda gaida kowa kallon Bisma yay yace hadomin abinci a flask da to ta amsa ta ta shiga kitchen mai Martaba ne yay magana yace "Yusuf ina Faruqh? Maiya hanashi zuwa dinner?" Kan Yusuf akasa yace "yace bazaizo ba Dad" babu wanda yaji dadin maganar hatta su Baffa Bisma ta kawomai abinci fita yay daga wurin mum dinshi natabinshi da harara yakaima na yanka abincin sanan yadawo ya zauna aka faracin abincin gabaki daya Bisma takasaci hakan yasa tai excusing kanta tafita daga wajen shashin Yusuf ta tafi ahankali tasa hannu ta bude kofan kallo daya Na yanka yamata ya dauke kai yacigaba da danna laptop din Yusuf dayakeyi ahankali ta karaso har kusa da kujeran dayake ta tsugunna muryanta Na rawa tace "ya Faruqh dan Allah kayakuri kayafe...." Bata karasa maganar ba taga ya tashi ya shiga bathroom tareda bugo mata kofa boom wani irin wawan kuka ya kufce mata awajen tadinga kuka da kyar ta mike tsaye tabar dakin ta kofan garden ta shiga bangaren su tai dakinta batare da kowa ya ganta ba.
Yauta kama kwana biyu cur kenan cikin iyayen na yanka hudu dayake dashi babu wanda yasashi a Ido, Ammi dai tadau alwashin yau zataje tasameshi tamai fada dan ta lura Umma na ciwo sosai. Da kanta taje har gaban dakin dTaga Yusuf na yawan shiga ta kwankwasa Yusuf ya bude da sauri ya gaidata ta amsa sanan tace "yaro Hamma na ciki?" Gyada mata kai yayi yace "Ammi inata fama dashi yaje ya gaida Umma bata da lpy yaki " Afusace Ammi tace "bari naganshi" matsa mata Yusuf yay tawuce ta shiga ciki yana zaune a falo yana ganin Ammi ya dauke kai tace "eh Hamma ka girma nika gani ka dauke kai ko Hamma ,Hamma maisa bakaji maisa kacika taurin kai tun shekaran jiya kaki zuwa kaje ka gaida iyayen ka wanan bakin ciki kakeson suyi da ganinka ko farin ciki?eh Hamma mahaifiyar bata da lpy kake kaje ka gaida ta ko Hamma?" Akaro na farko Yama Ammi ihu "Ammi niba mamata bace,suba iyayena bane,ni kune iyayena nagaji da nan mukoma kauyen mu na nemi Ummi, Ammi nidai kune iyayena" yakarasa maganan yana goge hawaye sosai Ammi tafashe da kuka tace "Hamma nikake ma Ihu?" Da sauri ya girgiza kai a'a tace inhar nidin ka dauke ni a matsayin uwa kaje ka daidai ta da iyayen ka ka shirya dasu kasan shekara nawa suna nemanka? Ya girgiza kai hawaye na tsiyaya ahankali ta karaso ta dafashi tace yauwa Hamma na tashi kaje ka duba mahaifiyar ka kaji dan kirki tashi yay ahankali ya fita
Maman Abd Shakur.
[4/2, 11:24] M Shakur: [2/4 09:37]. Aishat Muhammad
Umar Faruqh
67....
"I need Ummi,bansan inata shiga ba bansan wani Hali takeba,i just want to be with her" ahankali Yusuf ya murza kafadar shi yace "inhar ganin Ummi shine farin cikin ka Ya Faruqh karka damu zamu nemota duk inda take, I promise you" dan murmushi yay yace "thanks brother" murmushi shima Yusuf yay danba karamin Jin dadin sunan yay ba yace "to tashi muje muyi wanka kahuta and rest" mikewa tsaye yay tareda mikama na yanka hannu ahankali ya rike sanan suka tashi side din Yusuf sukaje babu Abunda babu a side din gashi da mugun kyau ko ina tsaf tsaf bedroom suka shiga Yusuf yace "shiga kafara yi ya Faruqh" shiga bathroom din na yanka yay yadau kusan 15min kafin yafito daure da towel sky-blue a kwankwaso ko Yusuf dake gaban wardrobe yana ciromusu kayan bazasu sa tsayawa yay yana kallon tsarin jikin na yanka na yanka dake goge jikanshi da karamin towel yajuyo kama Yusuf yay yana kallon shi dan murmushi yay yace "hw far Bro" kayan dake hannu shi ya watsa akan gado ya karaso gaban na yanka yace "Ya Faruqh plz tell me mekayi dajikin ka yay fit haka,see six pack plz just look at ur muscle" dan murmushi na yanka yay yacigaba da shafa mai baicemai Komi ba Yusuf yadan rage murya yace say something wlh I love it kaga ina zuwa gym ina jogging buh dudda haka baisa nai muscle kaman naka ba da six pack dinan plz tell me now maikake yi?" Zama na yanka yay kusa dashi yace " ni bana zuwa gym,and bana gudu abunda nasan inayi shine aiki dauko ma Ammi na itace a kafada dakuma wasa da wukake" Yusuf ya kwalalo Ido yace "wlh I luv it" murmushi yay yace to less exchange body" yakara she maganan yadan kannare mai Ido haka yasa dukansu sukai dariya gado yahau yace kaima jekai wankan Yusuf yatashi ya shiga bathroom ahankali ya lumshe Ido yanzu da gaske Yusuf kaninshi ne yazama dan gidan nan rike kanshi yay dayaji ya saramai ahaka bacci yay gaba dashi shima Yusuf na fitowa yabi sahu Sai bacci.
Sosai taci kuka babu abunda yake kara cinmata rai sai irin rashin kunyar da zaginshi data dingayi Ashe wanta ne ashe yayan tane Karan wayarta dataji yasa ta kalli kan wayar Dr tagani ajikin screen din hakan yasa tai tsaki tacigaba da kukan datakeyi ganin yaki hakura da kiran yasa tai tsaki tadau wayar tai shiru cikin siririyar murya shi yace "Assalamu alaykum my luv" murya chan ciki ta amsa waalaikumus Salam da dan sauri yace "maiya sameki my luv,plz tell me" da dan tsiwa tace "baruwan ka, me kake kirana?" Lumshe Ido yay danji yake kaman yay kuka maisa Bisma ke wulakantashi kodan saboda Allah ya jarabeshi da sonta ne "wlh in bazakai magana ba I will cut d call dama chan bani nace mutum yakira niba da sauri har muryan shi narawa yace "am sorry Bisma,plz just accept me,accept my luv am sorry just pity me Bisma I luv you I luv you..." Katce shi tayi da ihu sosai "I don't luv you Dr Khalid leave me alone inada wanda nakeso nima,just lemme be" dip ta katse ahankali ya ijiye wayan yakifa kanshi akan table yahau kuka "haba Khalid wai yaushe zaka koyi solving problems dinka like a man? Bisma tace batason ka just let her be ita kadaice mace,haba Khalid u want to kill ur self akan mace, kullum sai kuka saikace dan fari, ko kazaci akanka aka fara auta? Am calling Mum right dis minute Zan fada mata Komi" da sauri Dr Khalid ya daga kanshi yana share fuskan shi dayay ja abunku da fari yace no Abbas dan Allah don't call Mum plz don't tell her zama Abbas yay kusa dashi yace "naji bazan kiraba but u have to promise me zaka manta da Bisma get back to work, concentrate find another woman mai sonka bakasan yima Bisma kuka zaisa tarainaka more and more ba?" Yay shiru yana kallon best Friend dinnashi yace "go inside change mutafi aiki nasan anata nemanka a asibiti" ahankali ya shiga ciki Abbas ya girgiza yace "wanan soyayya ce ko azabtarwa god!".
Maman Abd Shakur
[4/2, 11:24] M Shakur: [2/4/ 10:43]. Aishat Muhammad
Umar Faruqh
68...
8:30 nadare kowa yana dining table harda su Baffa da sallama Yusuf ya shigo tareda gaida kowa kallon Bisma yay yace hadomin abinci a flask da to ta amsa ta ta shiga kitchen mai Martaba ne yay magana yace "Yusuf ina Faruqh? Maiya hanashi zuwa dinner?" Kan Yusuf akasa yace "yace bazaizo ba Dad" babu wanda yaji dadin maganar hatta su Baffa Bisma ta kawomai abinci fita yay daga wurin mum dinshi natabinshi da harara yakaima na yanka abincin sanan yadawo ya zauna aka faracin abincin gabaki daya Bisma takasaci hakan yasa tai excusing kanta tafita daga wajen shashin Yusuf ta tafi ahankali tasa hannu ta bude kofan kallo daya Na yanka yamata ya dauke kai yacigaba da danna laptop din Yusuf dayakeyi ahankali ta karaso har kusa da kujeran dayake ta tsugunna muryanta Na rawa tace "ya Faruqh dan Allah kayakuri kayafe...." Bata karasa maganar ba taga ya tashi ya shiga bathroom tareda bugo mata kofa boom wani irin wawan kuka ya kufce mata awajen tadinga kuka da kyar ta mike tsaye tabar dakin ta kofan garden ta shiga bangaren su tai dakinta batare da kowa ya ganta ba.
Yauta kama kwana biyu cur kenan cikin iyayen na yanka hudu dayake dashi babu wanda yasashi a Ido, Ammi dai tadau alwashin yau zataje tasameshi tamai fada dan ta lura Umma na ciwo sosai. Da kanta taje har gaban dakin dTaga Yusuf na yawan shiga ta kwankwasa Yusuf ya bude da sauri ya gaidata ta amsa sanan tace "yaro Hamma na ciki?" Gyada mata kai yayi yace "Ammi inata fama dashi yaje ya gaida Umma bata da lpy yaki " Afusace Ammi tace "bari naganshi" matsa mata Yusuf yay tawuce ta shiga ciki yana zaune a falo yana ganin Ammi ya dauke kai tace "eh Hamma ka girma nika gani ka dauke kai ko Hamma ,Hamma maisa bakaji maisa kacika taurin kai tun shekaran jiya kaki zuwa kaje ka gaida iyayen ka wanan bakin ciki kakeson suyi da ganinka ko farin ciki?eh Hamma mahaifiyar bata da lpy kake kaje ka gaida ta ko Hamma?" Akaro na farko Yama Ammi ihu "Ammi niba mamata bace,suba iyayena bane,ni kune iyayena nagaji da nan mukoma kauyen mu na nemi Ummi, Ammi nidai kune iyayena" yakarasa maganan yana goge hawaye sosai Ammi tafashe da kuka tace "Hamma nikake ma Ihu?" Da sauri ya girgiza kai a'a tace inhar nidin ka dauke ni a matsayin uwa kaje ka daidai ta da iyayen ka ka shirya dasu kasan shekara nawa suna nemanka? Ya girgiza kai hawaye na tsiyaya ahankali ta karaso ta dafashi tace yauwa Hamma na tashi kaje ka duba mahaifiyar ka kaji dan kirki tashi yay ahankali ya fita
[3/4 07:30]. Aishat Muhammad
Umar Faruqh
69...
Tafiya kawae Umar ke yi fuskarsa a murtuke har ya iso bangaren Umma, tura kofar babban falo yyi tare da yin sallama can ciki snn ya shiga, Jakadiya ce da wata mai aiki a falon suna goge goge, Jakadiyar ta mike da sauri tana kallonsa lkci daya ta sakar masa murmushi tace "Faruqh!" Karasowa tayi inda yake ta kamo hannunsa tace "sannu da xuwa Yariman mu" ya sunkuyar da kai tace "ka je Umma na daki" bedroom din Umma ya nufa ya tura kofar tare da yin sallama, Umma na xaune ta jingina da royal bed dinta, mai martaba na xaune gefenta yana slicing mata fruits, duk suka daga kai suna kallonsa, ya kasa hada ido da su har ya karaso kusa da gadon snn ya duka nn kasa ya gaishesu, Mai martaba kadae ne ya iya amsawa yana kallonsa, Umma kam ido kawae ta kafa masa lkci daya hawaye ya fara taruwa idonta, Mai martaba ya ajiye fruits din hannunsa ya mike ya fita daga dakin, mikewa Umar yyi ya xauna gefen gadon yana kallonta yace "ya jikin Umma" a sanyaye tace "da sauki Faruqh" Rasa me xae ce mata yyi ya sunkuyar da kai kawae, kamo hannunsa tayi hawaye ya shiga bin kuncinta amma ta kasa cewa komae, rungumesa tayi muryarta na rawa tace "kadda ka kuma bari na faruqh" da kyar ya iya gyada mata kai shi ma hawayen na xubo masa, sakesa tayi ta dago kansa tana kallon fuskarsa ta sakar masa murmushi shima ya mayar mata snn ya sauko ya dauki fruits din da mai martaba yake slicin ya karasa snn ya ajiye gabanta yace "ga shi ki ci Umma" bata yi musu ba ta dauki Apple ta soma ci a hnkli, Umar ya fi awa daya xaune a dakin, Umma ta ji ddin hkn ssae duk da ba fira suke ba, ganin lkcn la'asar yyi yasa ya mike yace "xan tafi masallaci Umma" Umma tace "to Allah maka albarka faruqh" ya sunkuyar da kansa yace "Ameen" snn ya dauki fruits din da ta rage ya ajiye a fridge ya fita. Dai dai babban stairs din da xae sada shi da bangaren Yusuf ya hadu da Mum jakadiyar ta na biye da ita a baya, da alama daga gun Yusuf take, tsayawa tayi ta shiga yi masa wani irin kallo tana kiyasta plan din da ta gama shiryawa a kansa bugun xuciyarta ya tsananta, Umar dae bae ko kalli inda take ba sae dae fa har lkcn taki saukowa ta basa hanya, yana dae tsaye yana jiran ya ga iyakar tsayuwarta a gun ya ga ta soma saukowa har lkcn idonta na kansa, missing step tayi tsabar kallon da take masa, tun daga sama ta soma gangarowa ya daga kai da sauri yana kallonta, jakadiyarta ta biyo ta tana salati tana kkrin taro ta, bae yi niyan yin komae ba da farko but ganin Yusuf da yyi a sama yasa ya kasa yin hkan yyi saurin rikota kan ta kai kasa don ba karamin buguwa xata yi ba, tana regaining balance dinta ya bar wajen da sauri ya haura sama.
Shirye shiryen walimar da xa ayi na bayyanar yarima Umar ake tayi a masarautan gombe, an gayyaci masarauta da dama da manyan mutane daga garurruka daban daban, duk inda ka ratsa a masarautan gombe shirin gagarumin walimar nn kawae xaka ga ana yi, Umar da ake yi don shi ma bae ko damu ba, ko da yaushe ya na gun Amminsa ko Umma ko kuma gun su Usman da ke bashi girma ynxu ba kadan ba, tun da ya lura mum ta ja ma Yusuf kunne ne a kan ya bar masa bangaren sa yasa ya daina kwana a bangaren ya koma kwana gun Amminsa duk da Yusuf ba nuna masa komae yyi ba, ana gobe walimar yana xaune gefen Amminsa da ke cin abinci da daddare tace "ka je yi ma Umma sae da safe kuwa" ya girgixa mata kai snn ya mike ya fice daga dakin, ta fada ya bi suka hada ido da mai martaba dake xaune da Yusuf suna tattaunawa ya kirasa a nutse, dawowa Umar yyi kansa a kasa, mai martaba yace "ka je bangarena ka jira ni ynxu faruqh" Umar yace "to" Bismah ya hadu da a hanya tana sanye da Alkyabbar ta tana ganinsa ta sunkuyar da kai da sauri ta basa hanya ya wuce ta bi sa da kallo a sanyaye snn ta ci gaba da tafiya don taro bakinta da suka xo walimar gobe, da fara'arta ta taresu don daga Zaria suke ta nufi bangaren ta da su.
Tunda Mai yafara magana yay shiru alamun bacin rai akan fuskar shi, Baffa ne yace "ai Mai Martaba ina kyautata zaton hala yagudu da ita yabar garin gabaki daya ne shege baki kaman na zunubi" Mai Martaba yakara kallon dan nashi yace "Son don't worry Ana kan dubashi duk inda DPO yasshiga zai fito kuma saiya fadi mana inda yakai Haleema, yanzu jekada brothern ka Ku shirya kaga baki sunfara isowa by 10 za'a fara programs din, da yamma kuma zamu kai su Baffa gida" ahankali Umar ya tashi yace "thanks Abba, nagode Baffa" snn shida Yusuf suka tafi shashin su.
"Auchhhi wlh Anty Bilkisu kina konani da wanan abun" tai maganan tana tura baki tare da matse kwalla, Bilkisu tai tsaki cike da masifa ta kwallama Mommy kira da sauri mommy ta shigo tace "lpy kike kirana haka?" tace "Mommy wlh zanbarma Ummi kanta wai ina mata da zafi, ahankali fa nake mata stretching din" murmushi Mommy tayi ta kalli Ummi dake dan hawaye tace "haba Ummi bakison kiyi kyau ne? Dole kiyi kyau bafa karamin occasion zamuba, Sarki guda yaga danshi nafari daya bace,yayan manya da gwamnoni yau duk zasuzo fada, keyau bakiji gabaki daya wasan machina ake a gombe ba saikace ran idi, yi shiru yanzun nan zata gama miki mutafi ga kayan kuchan tella yakawo muku". Da kyar aka gama mata kawalliYar tai mugun kyau pink doguwar riga ce mai touches na black stone saida sukai mata donut da tulin gashinta sanan sukai mata rolling gyalen baki amma ado da pink stones, Mommy ne ta shigo datata shigan alfarmar "wow" Tace dataga yanda yaran nata sukai kyau barin Ummi da batada maraba da balarabiya a zuciyarta tace inama ace dan sarkin zai ganki yace yanaso da gudu Zan bashi wlh baruwana da kinada aure, ahankali ta karaso takara feffeshesu da turare tace "mutafi to" Ummi dai acike take dam kiris take Jira tasaki kuka harga Allah batason zuwa gidan batamason mutane ga wanan shegen kayan dukya matseta, gashi tarasa dalilin dayasa kirjinta ke bugawa.
Ko ina traffic saboda yanda garin ke taya sarkin su farinciki itadai Ummi tai shiru tana kallon gefen hanya tana tunanin Ammin ta, harsuka kai gidan aka budemusu gate da karfi Nana tace "wow mommy daga gani waccan kakkyawan dake tareda ya Yusuf ne,subhanallah Mommy wlh he's damn cute" na yanka ne tareda Yusuf cikin shiga ta alfarma Yusuf na introducing dinshi to his friends Sai murmushi yake, na yanka kam fuskarsa bbu yabo bbu fallasa bilkisu ta rungume hannayenta tana murmushi, da sauri ta taba yar uwarta nana dake kallon dayan bangaren tace "Nana kalli dan sarkin da aka gani, wllh sun yi mugun kama da Yusuf kalla ki ga" da sauri nana ta juya don ganin dan sarkin, Ummi ma ta juyo da kanta dai dai lkcn da Umar ya juya Yusuf ya ja sa suka bar wajen.
Maman Abd Shakur
[4/4 09:07]. Aishat Muhammad
Umar Faruqh
70-71
Parking sukayi suka fito daga motar suka karasa ciki kanta akasa Mommy tai hanyar dakin Umma yayinda su kuma sukai dakin Bisma tsalle Bisma tai ta rungume Bilkisu tana musu oyoyo kafin ta saki Bilkisu ta kalli Ummi da kanta ke katsa tana wasa ya yatsunta Bisma tace "Ummi laaa harda ke shine kika wani tsaya a jikin kofa karaso ciki mana" dan murmushi tayi tace "ina wuni" Bisma ta karaso tajata ta zaunar akan makeken gadonta tace "lpy Lau Ummi" ta juyo ta kalli Bilkisu dahar ta zauna kan madubi tana kara wani kwalliyar tace "Billy u know something dole fa Ku kwana yau,cuz ya Yusuf yahada special dinner na family friends only by 9 zaayi" ai daga Bilkisu har Nana ihu suka saki woo akwai bala'i Nana tace "to wai bazai zo mugaisa ba?" Bisma tai murmushi tace "zaizo mana bari nakarasa shiryawa sai muje ku gaisa da Miemie da Abba" doguwar riga itama ta zura saidai nata yaci uban nasu Bilkisu a kyau Nana ta zuge mata zip din sanan tai makeup daya mugun karbar ta ta kallesu to muje tadan saci kallon Ummi tace muje Ummi dukansu suka dunguma Sai dakin Umma dake cike da matan manya duk suka gaisa Umma ta hango Ummi dake bakin kofa tace "Ummi" dago dara daran idanunta tayi kafin ta tsugunna har kasa ta gaisar da Umma tace "ina kwana Umma" Mommy su Bilkisu ce ta amsa da harara tace bazata amsa ba saida ta roka kinwani rabe jikin kofa bansan kozaa cinye ki bane.. da sauri Umma ta karbi maganan 'aa kinga ki barmin yata,jibi yanda tai kyau abunta tace tashi sannu kinji Ummi ai yau duk zaku kwana Bisma kinfada musu walimar da yayanki ya hada naku yara ko" tace "eh Miemie nafada musu" Umma tace "good kutafi to anjima mai dinki zai kawo muku dinku nan ku" da sauri suka juya zasu fita Umma tace Ummi ta juyo tace "Naam Umma " Umma tabata best smile dinta jekidai anjima Zan ganki" haka tajuya tafita tabisu, wasu kawayen Bisma na school su biyu suka kara zuwa suka hadu su biyar kenan, Bilkisu tace kunsan wani abu why not muje mu mufara celebrating namu mu chashe mana.
Aooh Yusuf am tired fa gaskiya, Yusuf ya zaro Ido tun yanzu karfe hudu fa anjima karfe tara zamu fara namu fatin ya kannema na yanka Ido hararan shi na yanka yay yadau ruwan dake glass cup na hanunshi yay sipping Yusuf ya kallesu yace "Abba fa na kiran ka kaje yana main parlour shi ahankali ya ijiye ruwan tareda fita daga dakin Sai gaisheshi ake yana amsawa stairs yahau dazai sadashi da dakin Mai Martaba daidai lokacin Bisma tafito daga dakin tunda take bata taba ganin na yanka yay kyau irin nayau ba farar yadin gizna ne ajikinshi da akamai fitted dinki sai kamshi yake fuskarshi takara haske sajenshi ya kwanta lub dasu hararan ta yay yace "ke matsa min daga hanya" dan murmushi tayi dan rabon daya mata magana yau kusan sati daya da kwana biyu kenan ahankali tadan matsa ta koma gefe wucewa yay harzai bude kofan dakin Abba takirashi ahankali "Ya Faruqh" dan juyowa yay ya sakin mata manyan idanunshi dake narkar mata da zuciya da. Daga mata gira irin lpy ahankali tace "friends dina nason ganin ka dan Allah don't say no plz" yanda takarashe maganan kaman zatai kuka yasa ta tunamai da Ummi hararan ta yasake yi bbu yabo bbu fallasa yace "ki kaisu shashin Yusuf in sun ganshi kmr sun gan ni ne" yana kai wa nn yasakai ya shige dakin Abba murmushi tayi kafin ta karasa sauka tabar wajen don ba karamin burgeta yyi ba.
Karasa wa yay cikin dakin ya zauna daga Mai Martaba Sai Umma a dakin da dan murmushi akan fuskarshi ya gaidasu duk suka amsa, Mai Martaba ya mikomai wasu takardu da keys kusan biya ahankali yasa hannu ya Amsa Mai Martaba yace "son wayan nan takardun da makullayen abubuwan daka mallakane tun kana karami na kamfanin ka biyu Sai gidajen ka dake nan cikin GRA, dakuma motocin ka" yadan yi shiru kafin ya cigaba Ina tsananin farin ciki da ganin ka Faruqh Allah Yama albarka, in Sha Allah ana gab da kama DPO dan angano yabi jirgin emirate air wai to Dubai duk inya yakai Haleema zaima futo da itane kaji ko yaron baban shi murmushi na yanka yay sosai dan har cikin zuciyarshi yaji dadin sunan, Daga Umma har mai Martaba Suma sukai murmushi Mai Martaba yace"in Sha Allah duk dadin mu iyayen ka dabaka samuba duk zaka samu yanzu duk abunda kakeso kama Maman ka magana koni, ranan Monday zaka fara zuwa office,Allah ma albarka" ahankali Umma tace "Amin angama gyara gidan Baffan ka nayi nayi dasu suyi zaman su anan sunki gobe da sassafe zasu wuce,nida jakadiya da mommy su Bilkisu ran Saturday zamuje kauyen saboda sukaini wajen surikata mu gaisa(Ammin Ummi),nafika kosawa aga Haleema yarinyar da yalona ke mugun so haka " wanan Karan saida nayanka yadan dukar dakanshi kafin ya mike da sauri yay hanyar shikuma ya tsaya yadan juyo da kanshi yace "thank you Dad,ya kalli Umma yace "Mamie na nagode" da sauri yafita Abba ya kalli Umma yace "ashe dannaki adda kunya" Umma tace "to da sokayi ya gadoka wajen rashin kunya,lokacin nan fa idan akaima maganata kaike karasa wa ma" nan suka dinga hira".
Muje to da sauri Yan matan dakin suka tashi sunadan kara gyghyarawa banda Ummi dake zaune Bisma ta kalleta tace "Ummi ke bazaki ku gyasa da Ya Faruqh bane?" Ahankali ta girgiza kai tace "uhm uhm ni a'a anan Zan zauna" Bilkisu ce cikin fada tace "wlh duk randa mommy tace mutaho dake wani waje ni Allah innace bazani dakeba kar aji haushi na,mutane ne dai irin ki cinye ki zaayi ke kullum kina daki ai gobema rana ce" tajuya tafita itama Nana tai tsaki tafita sauran biyun ma suka fita Bisma tadan kalleta tace "to shikenan karfa kije ko ina inkinajin bacci kiyi danzamu tsaya mu kalli drama da akeyi a fada" Ummi t
a gyada mata kai tana fita ta cusa kai acinya tahau kuka sosai ita tagaji Ammi Umma ina kuka shiga kuka sosai tasha only inda zatasan inda Umman ta take da wlh tatafi abunda to kodai harda Umman ta da gidansu aka hada aka Kona? Da kyar tai shiru tashiga bayi tai alwala tai salla daganan wani wahalallan bacci yay gaba da ita saboda yanda kanta ya dinga sarawa.
Tunda ya gaisa dasu ya dauke kai ya cigaba da danna wayar dayake gabaki dayan Yan matan Sai kallon shi suke Yusuf ne yace "wai ina Ummi" Bilkisu ta tabe baki "sae ynxu ka gan mu," murmushi yayi, inda na yanka yay shiru kawai yana maimaita sunan hakanan yaji yanason yaga wacece Ummin.
Cike garden din yake da mutane garden din yay kyau saboda yanda aka kawata shi da fulawowi masu wuta ciye ciye kawai akeyi Ummi dagachan gefe ta rakube waje daya dinkin riga da sket ne ajikinta na milk material dinkin ya mugun kamata wanda hakan ya bayyanar da surarta sosai bakaramin kuka tashaba dasuke mata kwalliyar dan tace subata gyale sunki dan kwalin kawai suka mata dauri mai kyau tai kyau sosai sukuma su Bisma suna gaban wajen suna rawa ahankali taja tsaki ita tagaji bacci takeji ma tashi tayi fuu tabar garden din bayan tafito daga garden din taga batasan ta ina ta bulloba dan gabaki daya wajen bawuta bata damuba tacigaba da tafiya.
Shigowar Yusuf dana Yanka wajen yasa aka saki tafi bakaramin kyau yay ba cikin bakin suite mai dauke da bow tie yay kyau Sai daukansu hoto ake har suka samu suka zauna a wajen da aka tanada dansu,dago da kanshi yay yaga Bisma ba kallon shi haka in yasa ya wurga mata harara, oooh da sauri Yusuf yace wat?" Yace "bankira Usman ba give me 2min da sauri yatashi yafita daga garden din.
Ganin dai inda takebi is leading her to no where yasa ta juya tana tsaki wuri saikace gari, yanzu mai mutum yake da wanan tangamemen gida dahar ake iya bata aciki, backing din Kare taji yasa tasaki ihu sosai juyawa tayi ta gansu abayan ta sun zazzago da harshe ihu takara saki sukuma suka cigaba da backing dake firgitata, na yanka dake tafiya yay tsaki Jin karnukan suna ihu I think Yusuf Yama Isa magana yau kar asaki karnukan nan dawuri dan akwai mutane fadin haka yasa ya chanza hanya... Ahankali take baya suna binta kuka tafara da ihu cikin kuka tace "wayyo Ammi na" hakan wasa wani baban cikin su yay kukan kura yayo kaanta da gudu ta kwasa su ukun suka bita kuka kawai take tana ihu neman taimako wani mugun tuntube taci da duste hakan yasa tai wani mugun faduwa kum tafadi karnukan sunyo kanta sukaji an daka musu tsawa "kuu" da sauri suka juya gane wanda yay maganan ahankali ya karaso wajen yana kokarin ciro wayarshi a aljihu da sauri ya ciro ya kunna touch din don ganin wacce tafadi ya dau kusan minti uku yana kallonta kafin ya iya cewa "Um mii"
Maman Abd Shakur
[4/4. 12:13]. Aishat Muhammad
Umar Faruqh
72...
THIS IS FOR YOU GUYS (NOVEL WORLD 1) LUV YOU ALL,THANKS FOR THE SUPPORT
Azabure ta mike tsaye batare data damu da yanda kafarta ke mata mugun zafi ba, "Ummi " wanan karan mikewa tayi tana kuka sosai harda shesheka tahau tahau gudu, hannu yazo ya fizgota da karfi ta fado jikanshi matse idon ta tayi gamgam jikinta na rawan bala'i tana kuka dan atunanin ta aljani ne yakamata yake mata muryan ya Hamma, cupping face nata yay ahankali yasake fadin "Haleema" ihu mai karfi tasaki numfashin ta na neman daukewa saboda mugun tsoro" ahankali yasa hannu ya taushe mata baki daukanta yay chak dudda uban mutsu mutsu datakeyi da kokarin yin ihun daba hali bai tsaya ko inaba key side dinshi da Abba ya bashi dasu ya ciro ya bude part din nashi dake gyare tsaf dakomi sabo bedroom yakaita ya kunna wutar dakin kafin ya ijiye ta akan gado tacigaba da kuka sosai idanun nan nata arufe ya zauna kusa da ita hannun ta ya rike yace "Ummi bude idonki" kuka takeyi taki bude idonta saboda ance duk wanda ya kalli jani makancewa yake, hada goshin shi yay da nata yay cupping face nata ya lumshe Ido yace "plz kidena min kuka, kibude idonki kifadamin ya akayi kikazo gombe dakuma yanda akayi kikazo gidan nan" ahankali take bude idanunta ta sauke su kan Hamma hakan yasa a zabure ta mike tsaye ta fado kasa tai hanyar fita da sauri mikewa shima yay tsaye ya rungume hannayen shi yana kara karema jikinta kallo sosai tafashe da kuka ganin takasa bude kofan numfashin ta har sama sama yakeyi kaman mai shirin tace "dan Allah ya Hamma kayakuri,wlh ni banma komiba dan Allah karka daken" ganin gabaki daya ta rude amma taganeshi yasa ya karasa inda take ya kamo hanunta datake boyema abayanta tusata yay acikin jikinshi ya rungume yana shafa bayanta yace "yimin shiru to inbahaka ba Zan zaneki" gum tayi ko tari bata karaba tai lamo ajikin shi sunyi kusan fifteen minutes ahaka tana sauke numfashi da sauri sanan ya zauna akan gado ya daurata akan jikanshi yana kara kallon ta tai kasa da kanta kana ganinta kasan a tsorace take, zaunar da ita yay akan gado sanan ya shiga bayin dakin fitowa yay da dan towel a bowl ya ijiye a gefen gado ahankali ya Mika mata hannu zo da taimakonshi ta mike tsaye rungume ta yay ahankali yakai hannun shi bayan sket dinta da sauri tafito daga jikinshi ta rikemai hannu hawaye na taruwa a idonta ahankali yasake cewa "banace banason kuka ba" sakin hanunshi tai da sauri hakan yasa ya zuge zip din sket din yarage saura naciki zaunar da ita yay akan gado yadau tsumman ya share mata inda ta kuje kukan dai saida tayi baice mata Komi ba ya mayar da ruwan bayi sanan yafito ya zauna kusa da ita ahankali yace "Ummi" uhm ta amsa ahankali yace "ya akayi kikazo gombe?" Hannu tasa tana sosa ido chan ciki tace "ni kawai na farka na ganni a asibiti da wanan bakin mutumin,shine yakawoni garin nan kullum yayta kulleni a daki shine watarana na gudo na hadu dasu Bilkisu suka taimaken harsaida suka maidani haskiya amma danaje naga gidan Ammina da Ko ina duk ya kone shine suka dawo dani nan garin suka sani a school ina zama dasu" takarashe maganan tana kuka sosai ahankali ya rungume ta har tai shiru sanan yace "ya isa Ammin ki nanan lpy zan kaiki wurinta " gyada mai kai tayi kafin ta zare jikinta daga nashi myrtaeta na rawa tace "Zan tafi,su Bilkisu karsu neman" shirun dataji yasa ta daina wasa da yatsunta ta dago kai ta kallai wani irin kallon ta yake da bata san nufinshi ba hakan yasa ta juya da kanta tai shiru ahankali yace " Ummi" uhm ta amsa yace "wayay miki wanan dinkin haka kikasa?" Sosai jikienta yahau rawa ta rau da ido murmushi yay yace "kwana dasu Bilkisu kuma yakare daga yau,mijinki yadawo" sosai jikinta yahau rawa gani take kmr ba shi ba don Umar din da ta sani bae fiye magana ba ma, mikewa taga yyi ya cire suit din jikinshi ta kawar dakanta da sauri sai da yagama yay murmushi ya shiga bayi koda yafito samunta yay tana gyangyadi ahankali yay tapping nata adan tsorace ta bude ido da sauri ta dukar da kanta yace "je kiyi wanka saikizo ki bacci"
Maman Abd Shakur
[5/4. 11:10]. Aishat Muhammad
Umar Faruqh
73...
Mikewa Ummi tayi tana girgixa masa kai cikin muryar kuka tace "ni wajen su Anty Bilkisu xan tafi ya Hamma" wani irin kallo yake mata fuskarsa daure yace "tashi ki yi abinda na sa ki" jikinta har rawa yake ta nufi bathroom da sauri, dai dai nn aka kwankwasa kofar dakin ya mike ya bude kofar Yusuf ya shigo yace "Me ya faru bro, yhu just disappeared ga frnds dina da yawa sun iso" girgixa masa kai Umar yyi yace "kaina ke ciwo" Yusuf yace "oops ka sha drugs kuwa? Yes I guess yhu need some rest, kayi kwanciyar ka gobe xa a hadu ae" Dan murmushi Umar ya sakar masa Yusuf ya mayar masa snn ya juya ya fice daga dakin, bayan kusan minti talatin Umar ya juya yana kallon kofar bayi jin har lkcn bae ji motsin ruwa ba, mikewa yyi ya tura kofar bayin yana kallon ciki, Ummi dake jingine jikin bango ta ci kukanta ta koshi ta saki kara a tsorace ganinsa ya karasa cikin bayin cikin tsawa yace "me nace kiyi?" Kuka ta saki bakinta na rawa tace "wanka ya hamma" ya hade rae yace "to cire kayan" jikinta na rawa ta xuge xip din rigarta tana hawaye yana kallonta ta soma cire rigar har lkcn jikinta bae bar rawa ba ya rage daga ita sae vest da skirt, dogon gashinta mai tsantsi tuni doughnut din da aka yi masa ya warware, Umar ya kasa daina kallonta, ta sunkuyar da kai sae hawaye take, muryarsa ta ji yace "ina wasa da ke ne Ummi" sae dae in a low tone yyi tambayar, ta girgixa masa kai da sauri hawaye na ci gaba da bin kuncinta snn ta soma xuge xip din skirt dinta ta sauke sa kasa hannunta na rawa, bae san lkcn da ya runtse ido ya fice daga bayin ba kmr ana hankada sa. Ummi na fitowa bayan tayi wankan bata same shi a bedroom din ba, hkn yasa ta dauki head veil dinta ta fice daga dakin da gudu bata damu da xata kuma ganin kare ba cikin ikon Allah ta ganta inda aka sauke su, ta shige dakin da sauri su Bilkisu ne ta gani a dakin a tsattsaye, lkci daya duk suka sauke ajiyar xuciya ganinta Nana tace "ina kika shiga Ummi" kuka ta sakar masu tace "karnuka ne suka biyo ni" ba sae duk suka kwashe da dariya ba, dae dae nn Bismah ta shigo tace "kun ganta?" Ajiyar xuciya ta sauke tace "Alhmdllh, ummi ina kika shiga" gado Ummi ta nufa ta kwanta tana sauke ajiyar xuciya, fita su Nana suka yi suna dariyar shiririta irin na Ummi, Ummi kam kasa sukuni tayi ga faduwa da gabanta ke ta yi, anya wnn mutumin Ya hamma ne kuwa? Amma ae ba hka ya Hamma yake ba, bbu kalan tunanin da bata yi ba daga karshe bacci yyi awon gaba da ita. Umar kam yana fita bangaren da Ammi take ya nufa don gaya mata yaga ummi, amma yana isa ya kasa ce mata komai, ta shafa kansa tace "ya aka yi hammana?" Sunkuyar da Kai yyi yace "na xo maki sae da safe ne Ammi" tayi murmushi tace "har an gama walimar?" Kai ya gyada mata tace "to Allah maka albarka hamma, ka je ka kwanta ka huta ka ji" mikewa yyi ya kuma yi mata sae da safe snn ya fita, ya koma bangarensa, wayam bae ga Ummi ba hnklinsa ya tashi, tunaninsa daya kada tace xata gudu, bangaren Bismah ya nufa da sauri yana shiga falonta ya ga bbu kowa ya nufi bedroom ya tura kofar, Bismah ce tsaye tana kkrin cire kaya Ummi na kwance kan gado tayi nisa a baccinta, su Nana kuma na bangaren Umma, Bismah ta xaro ido lkci daya ta sake gown dinta tana kallonsa, wani ajiyar xuciya ya sauke ganin Ummi a kwance ya juya ba tare da ya kuma kallon Bismah ba ya fice daga dakin, kasa kwakkwaran motsi tayi na kusan minti biyar, to me ya kawo sa bangarenta abinda bae taba yi ba, veil dinta ta yafa ta fita daga dakin da sauri ta nufi bangarensa, xaune ta samesa ya rike kansa jin an bude kofar dakinsa yasa ya dago da sauri murya can kasa tace "kana son wani abun ne ya Faruqh?" Wani wawan kallo ya watsa mata yace "an ce maki wajen ki na je?" Tsaki yyi ya mike ya bar mata dakin ya shiga bathroom, lkci daya hawaye ya cika idonta, to wajen wa yaje, juyawa tayi a sanyaye ta fice daga dakin.
Washegari su Bilkisu da Bismah suka nufi bangaren Umma bayan sun karya don xuwa gaida ta, Ummi kadae suka bari Bangaren bismah da sunan idan ta gama shiryawa xata biyo su don ko wanka bata yi ba lkcn dama tun tashinta suka rasa gane kanta, Umar suka hadu da a hanya da alama shima xa shi gaida Umman yana sanye ne cikin royal out fit fuskar nn tasa a daure gashi yyi wani mugun kyau, gaishesa duk suka yi ya amsa ba tare da ya kallesu ba, Bismah ta kasa daina satan kallonsa, shi ya fara shiga falon snn suka bi bayansa, ya samu Ammi ma na falon ya gaishesu dukka kansa a kasa, ko wannensu ya kafa masa ido kowa da tunanin da yake a xuciya, Umma ce ta fara dauke idonta a kansa tana kallon su bismah tace "ina ummi?" Bilkisu tace "bata gama shiryawa ba Umma, tana nn xuwa" Mikewa Umar yyi , yyi masu sallama ya fice daga falon ya nufi bangaren Bismah, kai tsaye bedroom dinta ya nufa ya tura kofar, Ummi da ke xaune gaban madubi tana shafa mai da alamar fitowarta daga wanka knn ta juya da sauri don gnin wnda ya shigo tana ganinsa ta mike tsaye a tsorace ta saki kara tana yarfe hannu tace "Wayyo Ammi na" Karasowa cikin dakin yyi da sauri ya fixgota ya hade ta da jikinsa ya daura hannu a lebbensa alamar tayi shiru, wani yarr taji tun daga kanta har yatsan kafarta shi ma hka, tsit kke jin ta sae rawa da jikinta ke yi, murya can kasa yana kallon cikin idonta yace "me yasa kika tafi jiya" kasa cewa komae tayi ta sunkuyar da kai da sauri ya sauke ido kan kirjinta da kusan rabinsu ke waje don xani kadae ne jikinta ta fara kkrin rufesu jikinta na rawa, rike hannunta yyi har lkcn idonsa na kansu, dai dai nn aka bude kofar dakin Bismah ta shigo tana cewa "kin gama Ummi, Umma tace....." Makalewa sauran maganganun nata suka yi tana kallonsu.
Maman Abd Shakur
[4/5, 14:49] Aishat Muhammad
Umar Faruqh
74-75..
Da karfi Ummi ke kokarin kwance kanta amma yay wani mugun matseta a jikinshi kafin ya juyo da kanshi ya kalli Bisma da hawaye ya cika idonta sosai, da sauri ta juya da gudu ta fice daga dakin ya dan yi murmushi kafin ya juyo yay cupping face din Ummi dake mutsu mutsu kwatan kanta ajikinshi, ahankali ya hada bakin shi da nata yahau bata wani irin romantic kiss, Dan kanshi ya saki Ummi dake kuka ya zaunar da ita a bakin gado a hankali yace "tashi kisa kaya" da kyar ta mike tsaye saboda yanda jikinta ya mutu ta share hawayen idonta tadanyi tafiya biyu taji kaman zata fadi hakan yasa ya rike hanunta ya zaunar da ita kan gadon, akwatin daya gani kusa da dressing mirror yaje ya bude baidamu dako nawaye ba dudda dama nasu Ummin ne, wani bakin doguwar riga yagani plane ya dauko da gyalen shi yadawo gadon ya daura mata akan cinyarta yakoma ya tsaya yana kallonta, dan kallonshi tai suka hada ido tayi saurin sunkuyar da kanta, "tashi ki sa kayan ki" yyi instructin dinta har lkcn bae bar kallonta ba, mikewa tayi da sauri tadau kayan, ta tsugunna gaban akwatin ta ciro undies dinta tai sauri ta boye cikin doguwan riga sanan ta shiga bayi da sauri, cikin minti biyu tafito sanye da kayan sun karbeta tana rike da gyalen a hannu, kallo ya bita dashi kafin ya karasa kusa da ita, hannu ya mika ya karbi gyalen hannun ta ya yafa mata shi akai sosai tai kyau kaman balarabiya duk da ba wani iyawa yyi ba,dan dukowa yay bbu yabo bbu fallasa yace "kinyi kyau" sunkuyar da kanta tayi da sauri, yahada hannun shi da nata yay hanyar fita daga dakin yakai daidai kofa da dan rawar murya tace "Ya Hamma" tai maganan tana sosa ido kaman zatai kuka, kallon ta yay cikin tattausan murya yace "ya akayi?" Idanunta tacigaba da mummurzawa taki magana hakan yasa ya rike hannayen yace "menene?" Lankwasar dakai tayi hawaye ya tsiyayo chan ciki tace "Ya Hamma dan Allah karmuje waje, tsoro nake Bisma" takarashe maganan harda dan sheshekan kuka shiru yay yana kallon ta nayan sakonni kafin yasa hannu a lips dinshi,batakara ko tariba, handkerchief yasa ya sharemata fuska kafin yabude kofan yana rike da ita suka fita, bai tarar da kowa a sitting room ba hakan yasa ya wuce side din Ammi kafin ma yakai yaga Jibril dan murmushi Yama Jibril, Jibril shima yamai murmushi yace "ai daga Ammin ka har Baffa duk suna bangaren Mai Martaba" bai ce komiba suka juya.
Ahankali ya bude kofar dakin kowa na dakin harda Mommy Yusuf da Mommy su Bilkisu da yaran duk suna zaune a makeken carpet din falon, Kallo daya Bisma tamai da jajayen idanunta ta dauke kai saboda yanda wani abu ya tokare mata zuciya, Yusuf ne yay magana ,"Bro shigo mana wani surprise Abba yakiramu yake fadamana da za'ama", Ammi dai tai shiru tana kallonshi kaman wani abu na damunshi , ahankali ya karasa shigowa dakin tareda Ummi dake lallabewa a bayanshi Ammi ce tafara cewa "Ummi, Ummi na" da sauri Ummi ta dago kanta Jin muryan Ammi bama ta lura da wayanda ke wurin ba hannun ta ta fizge daga na yanka ta ruga da gudu tafada jikin Ammi tana wani irin kukan murna Ammi ma ta kankameta sosai duk Yan dakin aka bisu da kallo kowa baki asake yayinda na yanka ya rungume hannayen shi a kirji yana kallon yanda dimple din Ummi ke lostawa tana murmushi hawaye na gangaro wa a idonta ta kankame Ammi sosai. Umma ne tariga mommyn Bilkisu magana tace "Ammi dama kinsan Ummi ne" Ammi da hankalin ta na kan Ummi tana share mata hawaye tace "Hajiya ya tace kuma sirikata, itace Matar Hamma na ai" dum kirjin Bisma ya buga wanda saida taji kmr an buga mata guduma a tsakiyar kai hkn yasa tayi yar kara,
Da sauri tai kokarin maida hawayen dake neman zubo mata ta kalli Yan dakin da kowa yay shiru yana kallon da mmki, tayi saurin cewa "excuse me ciwan kan danakeyi ne" mikewa tayi ta fice daga falon kmr ana hankada ta, Mommyn su Bilkisu tace "Ummi dama Faruqh ne mijin naki na kauye?" Kara chusa kanta tai a jikin Ammi taja gyalenta tarufe fuskan ta hakan ya mugun burge mai Martaba da kowama na dakin, Baffa ne yay magana yace " kwarai itace Matar Hamma, amma Ummi garin Yaya kika iso nan wajen nan,Hamma a ina ka ganta?" Kafin yay magana Mommy Bilkisu nan tabada labarin yanda su Bilkisu da Nana suka hadu da Ummi har zuwa kauye dan kaita wajen iyayen ta suka ga akone Komi bata boyeba,nanfa aka dinga maimaita labari ciki harda bada labarin auren hamma dako sati ba'a yiba akazo aka tafi dashi, Baffa yakara da cewa ai tsananin rashin Jin Hamma da neman fadane yasa aka mai aure. Ammi ta shafa kan ta hawaye na bin kuncinta m tace "Ummi Ashe haka kika Sha wahala yarnan? Allah zai saka miki kinji". Yusuf kam sanyi jikinsa yyi ssae Mai Martaba yace"Alhamdulillah nai farin ciki da wanan al'amari,Allah kuma yakara karemu daga shairin masu shairi,DPO kam zaisan yay da iyalina" kowa yace "Ameen, ya kalli Umma yace "in Allah ya yarda ranan asabar idan zakuje kauye saiku tafi da ita taga mahaifiyar ta, asabar nasama kuma Sai ayi biki akaima yaron baban shi matarshi ko" yay maganan yana Kallo na yanka wanda da sauri yafita daga dakin hakan yasa kowa yahau dariya hardasu Bilkisu da suka yi farin cikin lamarin ba kadan ba. Umma tace "dani Ummi zata zauna mai Martaba saboda akwai shirye shiryen dazamuyi" Ummi takara nokewa jikin Ammi jitake kaman ta nitse akasa saboda kunya, Ammi tai murmushi tacd "Alhamdulillah Allah nagode ma,Malam muyi mutafi ko saboda mu isarma mahaifiyar Ummi wanan zancen"
Cikin yan mintoci mai Martaba ya shirya motoci suka kwashi su Baffa da kyar Ummi tasaki Ammi Sai kuka take haka Umma ta lallasheta tarike mata hannu suka koma shashinta.
Zaunawa Yusuf yay kusa da ita yace "Bisma tell me meke damunki?" Girgiza mai kai tayi kafin chan kuma tafashe da kuka sosai harda majina, sosai tabama Yusuf tausayi ya rikemata hannu yace "Honey share ur problems with me,i Luv you soo much Bisma meke damunki dan Allah kifadamin" ganin kaman shima zaiyi kuka yasa tace "Ya Yusuf I just missed my parents,naso ace suna raye suma,nasan kome nakeso zasuban kuma zasu min,i miss dem ya Yusuf " takarashe maganan tana kuka mai tsuma zuciya, ya rungume ta yana shafa bayanta yace"is ok,Miemie luvs you itama,kowa yasan haka,and pray for ur parents kinji my luv in Sha Allah suna better place yanzu,stop crying baby na"
Maman Abd Shakur
[6/4 18:41]. Aishat Muhammad
Umar Faruqh
76...
Zaunar da ita Umma tai akan gadonta na Alfarma tadawo gefen ta ta zauna, Ummi ta dukar da kanta tana wasa da yatsunta hannu Umma takai ta shafa kan Ummi ahankali tace "Haleema" dago da kanta tai ta kalli Umma tace "Naam Umma" Umma tace"nagode da kika auri dana kinji Allah miki albarka" tashi tayi ta janyo wani akwati ta bude ta ciro wayansu Fyn bangles na gold guda biyu ta zauna gefen Ummi ta kamo hannun ta ta zura mata bakaramin kyau sukama fararen hannayen Ummi ba, ahankali Umma tace "nai alkawarin duk matar da Faruqh ya aura ita zanma wanan kyautar,kiyakuri Ummi kirike min dana da kyau dan halinshi saimai hakuri irinki, but deep down nasan heart dinshi nada kyau, kawai yacika murdaddan hali ne da taurin kai,haka na haifeshi dashi tun kafin ma yabace" ahankali Ummi ta zamo ta tsugunna tace "nagode Umma Allah kara budi" sosai Umma taji dadin addu'ar ta tace"kigode ma Allah Ummi maikike so yau shiza adafa?" Murmushi tayi ahankali tace "Umma bari nai girkin" "Umma ta girgiza kai "inaa bazaki aikin Komi ba, tashi muje naduba Bisma" atare suka fita sukai shashin Bisma dake kwance akan gado tana sanye da Jan free size top iya guiwa fuskarta dukya kumbura da sauri Umma takaraso ta zauna kan gadon ta dagota tana taba wuyanta tace "Bisma ur temperature is high akira Dr yaduba ki" girgiza kai tai tace "Miemie ya Yusuf yariga yabani maganin I just need to sleep nasan zai lapa" Umma tace "are you sure?" Gyada mata kai tayi tana kokarin hadiye hawayen datakeji Umma ta tashi tace "OK ga Ummi nan she will keep you company,bari naje wajen Abban ku" ta kalli Ummi dake tsaye tace "zauna mana Ummi na" Ummi ta zauna abakin gadon yayinda Umma tafice daga dakin. Ahankali Ummi tadan matso kusa da Bisma dataga ta lumshe Ido tace "Anty Bisma ki.. ki yi kuri" ahankali Bisma ta bude ido ta watsa mata wani mugun harara kafin taja tsaki tareda mikewa ta karasa cire rigar jikinta ta daura towel ta shiga bayi, sosai Ummi tahau kuka harda shesheka har Bisma ta fito daga wankan kuka take, kallo daya tayi mata takara Jan tsaki ta zauna gaban mirror tahau kwalliya. Akaro na biyu Ummi ta dago kanta tace "dan Allah kiyakuri wlh bazan karab..." Wani tsawa Bisma ta mata tace "fitan min daga daki plss" da sauri Ummi ta tashi tana kuka ta nufi kofa, wasu hawaye masu xafi suka xubo ma Bismah, mikewa tayi da sauri tun kan Ummi ta fita ta dakatar da ita ta kamo hannunta hawaye na ci gaba da sakko mata tace "ki yi hkuri Ummi, kai na ke min ciwo" kai Ummi ta gyada mata kawae, Bismah ta sake ta ta koma gaban madubinta a sanyaye, Ummi ta fita daga dakin da sauri, Umma sukaci karo da a hanya Umma tace "Ummi lpy kike kuka?inama zaki?" Kasa rike kukan Ummi tai tacigaba, cikin kukan tace"yaji ne ya shigan min ido Umma" riko hanunta Umma tai tasa hannu ta bude idon nata ta hura mata tace "saida nacema Bisma tadena ijiye yaji adaki sannu kinji Ummi dena kuka" ta kira jakadiya tace "tafi da ita ki wanke mata idon" jakadiya taja hannun ta sukai wani bangare na dakin juyowa Umma tai tahada ido da Faruqh dake gaban firij yana rike da glass cup dake dauke da ruwan sanyi a ciki da sauri ya kawar da kanshi yay kaman baimasan me akeyi ba murmushi Umma tai tace "Son" ahankali yace "sannu Umma" da sauri yabar shashin kaman ana tunkudashi, Umma ta zauna akan kujera tareda girgiza kai tace "Allah nunamin randa son zai bar wanan dabi'an" tadau fruits tahau ci.
Wanke mata idon tayi tass tareda sa mata gishiri abaki ta lasa sanan tai shiru tace "yadena Mama" sosai jakadiya taji dadi hakanan takeson Ummi tace "zona kama miki gashin nan Ummi" dan murmushi tayi ahankali tace"Mama karki min da zafi fa" kifiya jakadiya ta dauko ta raba tulin gashin Ummi gida biyu tahau kitse mata tana mata tatsuniya sai dariya take.
Karo na uku kenan dayake shigowa dakin wanan karan Umma bata falon, da sauri yahau stairs yay hanyar dakin Bisma bude kofan ta yay batare dayay sallamaba Bisma na zaune tana danna waya tabishi da wani irin cool kallo, dakin yabi da kallo kafin yay hanyar fita ahankali tace "ya Faruqh" juyowa yay ya daga mata gira irin wat?" Kasa magana tai hakan yasa yay tsaki yafita daga dakin yay hanyar kitchen babu kowa Sai kukunan dake hadehaden abincin yamma, duk suka tsugunna suna gaidashi baima amsa suba ya fito hanyar dakin jakadiya yay hannu yasa yatura kofar tareda sallama ahankali,ganin shi yasa jakadiya ta gaidashi kafin tabi ta gefenshi ta fita ta jamusu kofan, kallo yabita dashi tana zaune kanta akasa tana wasa da yatsunta an kitse bangare daya na kan saura dayan bangaren bama afara ba, karaso wa yay cikin dakin ya tsugunna a gabanta shima, hannu yakai ya dago fuskan ta da sauri ta kawar da kai muryan ta nadan rawa tace "ya Hamma ina wuni" bai amsa ba saima shafa Zara zaran gashin idonta dayayi in a slow tone yace "idon yadena miki yaji?" Gyada mai kai tayi, ahankali ya hada fuskarsu ya kalli kwayar idonta yace "Ummi" kaman yar yarinya ta amsa "uhm" murya chan kasa yace "sorry ko". Ta gyada masa kai kanta a kasa, hannu yasa ya shiga hada dogon gashin nata gu daya ganin ynda ya rufe mata fuska, ya kura ma jajayen lebbenta dake kyalli ido.
Maman Abd Shakur
[6/5, 17:22] Aishat Muhammad
Umar Faruqh
75__76......
A hankali ya daura mata very light kiss da yasa ta dukar da kanta tare da matsawa baya da sauri, mikewa yayi yadan juya yace "idan kingama kizo ina nemanki" yana kai wa nn yafita daga dakin.
Saida ya tsaya yay magrib a mosque sannan ya taho gida, parking yyi a parking space sanan yabude motar yafito dauke da wani katuwar farin Leda da aka rubuta kilman jaro ajiki cike da kasaita yake tafiya yay hanyar part din Umma, kaman daga sama yaji ance "Yusuf" da sauri ya juyo yana murmushi yace "sweet mum ina zuwa plz.." ganin yanda ta daure fuska yasa yabi bayanta kawae, shashinta ta nufa ta shiga sittin room dinta ta zauna a Royal chair, da hannu tama bayin dake falon alamu duk su fita, suna fita ta juya tana kallonshi babu alamun wasa atattare da ita tace "me acikin ledan nan?" Dan murmushi yay yace "oh this" ya nuna mata ledar kafin ya kara murmushi yace "Bisma's favorite Mum, ice cream ne mai peanut aciki nasiyo mata itada matar ya Faruqh, poor thing Mum u need to see yanda taketa kuka yau Mum..." Dakatar dashi tai da hannu yay shiru ta tamke fuska a tsawace tace "Yusuf am ur mother amma maisa baka tabajin magana ta?" Ta kuma dakamai tsawa "answer me" yadanyi lowing voice nashi yace "Mum-meneyi yau?" Nafada ma stay away from Bisma kaki ji, wipe her luv from you heart kakiji, an cemin yau anganku u were busy hugging her Yusuf open ur brain and get it straight inhar ka auri Bisma bani Na haifekaba, bazan taba bari ka auri wacce dat wicked witch ta raina ba,ina envy Umma Yusuf I hate anything that comes from Umma, wlh inhar u insist Bisma zaka aura bazaka taba ganin daidai in ur life ba Yusuf" ahankali wani zazzafan hawaye ke zubo mai, daga Ido yyi yabi mahaifiyar ta shi da kallo da kyar yace "Mummy saboda kishi u are ready kihana ni abunda nakeso?Mum soyayyata tanada any alaka da hatred dinki nd.." get out Yusuf,i said get out" ahankali ya tashi yafita daga dakin. Mum tayi wani irin murmushin mugunta tana bin ko ina na sittin room dinta da kallo, tayi wani murmushi mai sauti a xuciyarta tace "Wae wani ya Faruqh wato har yaya yake ce masa, am here fighting for ur future amma baka sani ba, in har ina raye a masarautan nn yhu re d heir to d throne not dat Faruqh, sae na ga bayansa, baxan taba tabewa ba I knw," sallamar jakadiyarta ne ya dawo da ita daga duniyan tunanin da ta fada, mikewa tayi tana kallon jakadiyar da ta shiga jero mata kirari, Mum tayi mata alamar ta biyo ta bedroom, jakadiyar ta bi bayanta da sauri, gaban royar mirror Mum ta nufa ta dauki wani abu snn tace jakadiyar ta biyo ta, ganin ta nufi bathroom yasa jakadiyar ta bi ta ciki, tura kofan bayin Mum tayi snn ta kamo hannun jakadiyar ta nufi washin basin da ita, razor jakadiyar ta gani a hannunta bata ankaraba sae gani tayi Mum ta daba mata rezan a wrist ta xagaye kmr bangle kan kace me sae ga jini da gudu, jakadiyar tayi karan axaba Mum ta saketa tana murmushin mugunta tace "Kinga ynda kika ji xafin yankan nn? To hka naji xafin barina na sakankance da kika yi har aka gano waye Umar, na sallame ki daga yau baki da amfani" kuka ssae jakadiya ta dinga rusawa tana ba mum hkuri, mum bata ko saurareta ba ta fice daga bayin tana huci.
yusuf ya nufi sashin sa a hargitse, ya xauna dabas akasa tare da daukan ledan ice cream din ga baki daya ya buga abango robobin suka fashe dakin dukya baci da ice cream, dafe kansa yyi yana hawaye tun yana ss3 then Bisma was around 8 years yake sonta sosai hawaye kawae yake ya tashi da kyar yafita daga dakin ya nufi bangaren Faruqh bai ce komiba ya kifa kanshi da bango, Umar ya ijiye system din dake hanunshi ya kalleshi yace "Sai yanzu? Lool ur trouser is stained with ice-cream I guess," ganin Yusuf yyi shiru yasa ya mike tsaye ya karasa inda yake ya kama shoulder dinshi "wats wrong? maiya sameka?" Da sauri Yusuf yafada jikin na yanka yahau kuka kaman yaro yace "ya Faruqh maisa Mommy ce tahaife ni why? Tell me" girgiza mai kai yay yace don't say that koma metama she's still ur mother kaji bro ahankali ya lallasheshi dudda Yusuf bai fada mai maiya faru ba, kan gadonsa kawae ya karasa yyi kwanciyarsa Umar ya fita daga dakin. Da daddare Bismah na xaune dakinta as Usual ta gama shan kukanta, duk ta fige lkci daya, ta rasa ynda akayi son Umar ya shigeta hka, she regret every of her action to him, Umma ce ta shigo dakin Ummi na labe a bayanta, Umma ta karasa da damuwa ta xauna gefen Bismah tace "Haba dota, ki gaya ma Meeminki damuwar ki mana, Dubi ynda kika rame fa" Bismah ta sunkuyar da kai da sauri tana kkrin boye hawayenta tace "bbu komae Meeimi kawae xaxxabin da nayi kwana biyu ne yasa na rame" daga kai tayi tana kallon Ummi da ke tsaye har lkcn meekly ta dan sakar mata murmushi tace "Ki xauna mana Ummi" Ummi ta karaso kusa da gadon kanta a kasa ta xauna gefen Umma, bude kofar dakin aka y Umar ya shigo, da basu yi ido hudu da Umma ba da bbu abinda xae hanasa fice wa da sauri don dama Ummi ya shigo nema, Umma ta sakar masa murmushi tace "Faruqh!" Karasowa cikin dakin yyi don kar tace Ummi yake nema yana kallon Bismah yace "ya jikin, Yusuf yace min baki da lfya" Bismah couldn't blive wae da Ita Umar yake, ganin ynda yake kallonta alamar yana jiran answer yasa tayi saurin cewa "Ehh.. Ehh Yea hkka ne, thnk thnk yhu" Juyawa yyi ya fice daga dakin Umma ta bi sa da kallo don ta ji ddin duba Bismah da ya xo yyi. Mikewa Umma tayi tana kallon Ummi tace "ku kwana nn da Bismah sae ki kula sa ita Kinga bata jin ddi kin ji Ummi" kai kawae Ummi ta gyada mata Umma ta fita daga dakin. Bismah ta dauki remote ta kunna mata Tv tayi kwanciyarta ta juya mata baya, kmr warce ta tuno abu sae kuma ta Mike xaune ta juya tana kallonta tace "Kiyi kallo kin ji Ummi ni bacci xanyi" kai kawae Ummi ta gyada mata, Bismah ta mike ta bude fridge ta fiddo da fruit tayi mata slicin din su ta ajiye mata gabanta tace "ga fruit ki sha" kan gado ta nufa ta kwanta ta ja bargo. Ummi ta kafa ma tv ido duk da kallo bae dameta ba, can ta dauki fruits din a hnkli ta soma sha, bayan kusan minti sha biyar Bismah ta kuma juyowa tana kallonta tace "kin yi wanka ne?" Girgixa mata kai Ummi tayi, Bismah ta kuma mikewa ta nufi bathroom ba a dau lkci ba ta fito tana kallon Ummi tace "je kiyi na hada maki ruwa" kmr munafuka Ummi ta mike ganin Bismah ba kallonta take ba ta dan rage kayan jikinta snn ta shiga wankan, ko kafin ta fito Bismah ta ciro mata kayan baccinta me kyau ta feshe mata turare ta ajiye mata, Ummi ta fito daure da towel Bismah ta nuna mata kayan snn ta koma ta kwanta, sae da Ummi ta gama shiryawa snn Bismah ta Mike ta dauki towel din ita ma ta shiga wankan. Ummi na xaune bakin gado bayan ta gama shirin kwanciya taji An murda kofar dakin, Umar ne ya shigo ta Mike da sauri tana kallonsa, Karasowa yyi kusa da ita yyi yace "me na ce maki daxu" komawa baya ta shiga yi kmr xata yi kuka har ta isa bango, ya tsaya dab da ynda har yana iya jiyo numfashinta a hnkli tace "kayi hkuri yaya hamma" kallon kayan baccin jikinta kawae yake don ba karamin kyau sky blue silky gown din yyi mata ba, ta sunkuyar da kai ya jawota jikinsa yana kallon fuskarta a hnkli yace "a ina xa ki kwana yau?" Muryarta na rawa kmr me shirin kuka tace "a nan ni da Anty Bismah xa mu kwana" bude kofar bayin aka Ummi ta soma kiciniyar kwace kanta ya ki saketa har Bismah ta fito daure da towel, idonta ya sauka kansu, juyawa tayi da sauri ta koma bayin ta rufo, yyi tsaki yana kallon Ummi da ta fara matsar kwalla ya galla mata harara ya fice daga dakin. A sanyaye Ummi ta xauna bakin gado ganin Bismah bata fito ba har kusan bayan minti sha biyar yasa cikin sanyin murya tace "Aunty Bismah ki fito" bayan minti biyar Bismah ta fito tana kallon Ummi ta dan sakar mata murmushi ta nufi gaban madubi, lotion ta dan shafa snn ta shirya cikin kayan bacinta ta daura Alkyabba kan kayan tana kallon Ummi tace "xan je yi ma Abbanmu sae sa safe, idan kina jin bacci ki kwanta," kai kawae Ummi ta gyada mata Bismah ta fita daga dakin. Xaune ta sami mai martaba a falonsa yana kallon news yana shan fruit, ta xauna inda ta saba xama a gefensa ta gaishesa, ya kalleta da kyau da alamar tambaya yace "kina da damuwa ko Bismah" girgixa masa kai kawae Bismah tayi lkci daya ta fashe masa da matsanancin kuka.
[9/4, 21:58] Aishat Muhammad
Umar Faruqh
77......
Shiru mai martaba yyi yana kallonta har ta yi mai isarta tayi shiru don kanta tana share hawayenta, mai martaba ya sauke ajiyar xuciya yace "Meye matsalarki dota, tell me kar ki boye min" kin cewa komae tayi sae da ya kirata a nutse ta dago kai tana kallonsa yace "Bayan ni da Meeiminki kina da wanda xaki fadi
ma damuwar ki ne Aysha? Dnt hide anything frm me, tell ur dad ur problem dota" daura kanta tayi kan kafarsa muryarta na rawa tace "but dad yhu..yhu promised xa...." Kuka mai karfi ta sake, mai martaba ya dago ta da damuwa yace "I promised wat dota? Tell me plss I will fulfill my promise in'sha Allah" a sanyaye tace "Abba kana yawan gaya min xaka hada ni da yy...ya Faruqh idan Allah ya bayyana maka shi, yhu do alwayz promise me this.... Abba ni ina son ya Faruqh" Kuka kawae take kanta a kasa, mai martaba yyi shiru yana kallonta, can ya sauke ajiye xuciya yana kallonta murmushi dauke fuskarshi yace "wnn ne dama damuwar ki dota? Yes ban manta ba nasha wnn alkawarin, cry no more dota, tashi ki tafi ki kira min meeiminki" mikewa Bismah tayi da kyar ba tare da ta kalli mai martaba ba ta fice daga falon, bangaren Umma ta nufa ta sameta xaune falonta da Umar yana yanka mata fruit, durkusawa tayi kmr munafuka kanta a kasa ta ce "Meeimi Abba yace in kira ki" Umma tace "ashe baki yi bacci ba, ummi fa?" Har lkcn Bismah bata dago ba tace "kallo na bar ta tana yi" Umma tace "kema ki tafi ki kwanta yhu need rest dota" Bismah bata ce komai ba Umma ta mike ta nufi Bedroom don dauko alkyabbarta ta tafi kiran Mai martaba, Bismah ta kasa tashi ta bar wajen har lkcn kanta na kasa bata dago ba, da kyar ta iya dago kanta daga karshe suka hada ido da Faruqh don kallonta yake, dauke Kai yyi da sauri ya mike ya fice daga falon, a sanyaye ta bi sa da kallo snn ita ma ta mike ta fita daga falon ta nufi bangarenta, kwance ta samu Ummi tayi bacci kan gadon, ta rufa mata bargo snn ita ma ta kwanta. Har Umma ta iso falon mai martaba bae bar murmushin da yake ba, Umma ta karaso ta xauna ta tankwashe kafa tana kallonsa tace "Gani ranka shi dde" yace "Bisman fa?" Umma tace "ina jin ta tafi ta kwanta" Sarki yyi murmushi mai sauti yace "xuwa tayi ta sameni akan promise din da nake yawan yi mata a kan dan ki Faruqh" Umma ta dan yi shiru snn tace "na me fa mai martaba?" Dariya sarki yyi yace "na sha cewa da Allah xae bayyana min Faruqh xan hadasu, to shine ta xo tuna min yau, a takaice dae faruqh ta tsayar a matsayin mijinta idan Allah ya yarda" shiru Umma tayi tana kallonsa, mai martaba yace "ya kin yi shiru" murmushi Umma tayi tace "xancen ne ya ban dariya ae, Allah sarki Aisha, Allah yasa hkn shine mafi alkhairi" sarki yace "sae dae ynxu Matsalar faruqh ban san ynda xae dauki xancen ba don bn san meye a ransa ba tunda be dde da auren yarinyar nn ba, xan so ace baxae min musu ba, gobe ga ta, gashi, ga ki, xa ayi magana idan Allah ga Kai mu." Umma tayi murmushi tace "Ameen, in sha Allah ma xe amince baxae maka musu ba" mai martaba yace "Allah yasa, kuma da naji ddin hka."
Washegari misalin Karfe sha daya Bismah na xaune daki tana parkin ma Ummi gashinta guri daya da ribbon, Jakadiya ta shigo da sallamarta ta gaida su da ladabi ta xauna har kasa tace "autar Umma, mai martaba ne yace ayi kiran ki" Bismah tace "to" snn Jakadiyar ta mike ta fita, Mikewa Bismah tayi bayan ta gama park din gashin Ummi tana kallonta tace "xan dawo ynxu" kai kawae Ummi ta gyada mata snn ta fita, ta nufi bangaren mai martaba, gabanta ne yyi mugun faduwa ta dalilin haduwa da tayi da Faruqh a hanya shi ma da alamar bangaren mai martaba ya nufa, yi yyi kmr bae ganta ba ya wani hade re, yana gaba tana biye da shi a baya a sanyaye sae dae ta bar taxara ssae tsakaninsu, ji tayi kmr ta nutse ganin Umma xaune falon da Mum, ga faduwa da gabanta yake har lkcn, Umar ya nemi gu ya xauna kansa a kasa ya gaida Mum don basu hadu ba, a sanyaye Bismah ta karasa kusa da Umma ba tare da ta bari sun hada ido da kowa ba ta xauna kanta a kasa.
[11/4. 19:54] Aishat Muhammad
Umar Faruqh
78...
Sarki yadanyi gyaran murya "uhmmm" ahankali yace "Faruqh" dago kai yay da dara daran idanunshi yace "Naam Abba" "tun kana dan karami bayan kanina yarasu dashi da matarshi wato iyayen kanwar ka Bisma nai alkawari cewa Kaine zaka auri Bisma,kaine mijin ta saikuma kazo kabata,bayan batanka mutane da dama daga ciki harda yayan abokanaina duk sun tambayi aurenta amma nahana saboda inada yakini kuma inaji ajikina Zan ganka zaka dawo wataran,hakan yasa kodatagama sakandari banmata maganan aureba nasata a university" yay ajiyan zuciya kadan sanan yace "saidai dayake Allah ne keda komai, kuma shine mai chancanza al'amura saika dawo tareda naka iyalin, hakan danagani yasa banma tado da maganar ba, Faruqh kanwarka na sonka sosai" dum gaban na yanka yahau bugawa da karfi Sarki yacigaba "Bisma na sonka Umar,kuma tunkafin ta sanka tasan da alkawarin dana dauka akanta nahadaka aure da ita,dudda nasan abubuwan datama abaya bata kyautaba amma kayakuri yanzu an zama daya kuma harda yarinta,nakira kane na tambayeka inka yarda ranan bikin sai adaura muku aure, son kayarda?"
Sosai kirjinta ke bugawa tuni hawaye ya taru a idonta Abba yasake cewa "kai shiru Faruqh" sak yadawo na yanka shi with full confidence yace "ban yarda ba! Wani mugun kuka ya kufce mata ta dukar da kanta yayinda wani makirin dadi ya kusan kashe Mommy harsaida ta washe hakora cike da fushi yace "bana sonta Abba,bazan aureta ba,kuma wlh inkun matsamin zan dauki matata ne nabar muku gidan ku" yana fadin haka ya juya zai fita Umma tace "Son " juyowa yay da Idanunshi dasukai mugun ja ganin takura mai ido yasa yadawo ciki ya kara kallon Abba yaga shima ya zubamai ido jikinshi ne yay dan sanyi ahankali yace "am sorry Abba,banai haka danna kuntata muku bane,i know! But Bazan iya saka dan uwana dake fama da rashin lpy adamuwa ba" da sauri Both parents din harda Mommy suka kallai alamun neman karin bayani ahankali ya gyada kai yace "yes Abba Yusuf is seriously ill,and yaboye ma kowa,yaki fadama kowa?" Shiru yasake yi kafin ya saka hannu a aljihu ya ciro wani diary mai blue hard cover ya mika ma Abba alokacin muryan shi tafara rawa sosai yace "this is Yusuf's diary,dama abunda nai niyyan nunama kenan idan kagamamin maganar da kasa akirani akai, Abba Yusuf ashe yanason Bisma tun tana yar karamar ta" dakin yay shiru kowa was shocked banda Mum da Bisma data dago kai tana kuka sosai "tun tana yar karamar ta yake sonta har zuwa yau har gobe harma jibi Yusuf will always love her, Abba then why are you expecting me to marry my brother's happiness?! D day I stepped my foot on dis kingdom nagane Yusuf nason Bisma amma ku baku luraba! Ni inada mata sanan ku karamin da wanda kanina keso kunmai adalci?" Father! Yakira Abba da suna daban Mother and Mum Yusuf baida lpy,he do go for checkup a India every month amma baitaba gayamana ba because bayason ruining happiness namu! Bayason yasa kowa a damuwa! He wants d family to be calm, Yusuf nada Tumour wanda yake malignant, duda ankasa gane ko Tumour me buh any moment zai iya spreading ya mutu", alokacin ya goge hawayen dake idonshi yace "tell me Yusuf dabai tabason yaga murmushi ya yanke akan fuskar mu, bayason ruining happiness namu shine mu zamuyi ruining happiness nashi?" Ya girgiza kai jikin Abba yay wani irin mugun sanyi ahankali yahau duba diary gashinan Komi arubuce my other half maisa yaboye min, Umma kam itama kuka take Bisma Kam ba'a maganan nata kukan, ahankali Umar ya tsugunna a gabanta handky nashi yaciro daga aljihu ya goge mata hawayen idonta hanunshi ta dafa tana kara wani kukan girgiza mata kai yayi ahankali yace "Aysha! Ban tsaneki ba,u are my sister and I love you so much,u are my only Baby sis" sosai takara fashewa da kuka tana gyadamai kai "shishishi banason kina kuka I know you love me and am sorry for turning you down but I have to,a matsayina na wanda kike so can I ask you for a favor?" Gyadamai kai tayi tana kuka yace "kiso Yusuf Bisma, plz marry him,marry my brother, take care of him,together we as family can give him happiness wanda hakan will contribute to samun lafiyanshi, Bisma Yusuf luvs you more than his own life,u are his everything,dan Allah Bisma ki yarda ahada bikin mu duka ranan, can you do that for your Brother?" Gyadamai kai tayi tana kuka sosai ahankali ya rungume meta hakan saida yasa harmai Martaba zudda hawaye...
Maman Abd Shakur
[4/14, 18:23] Aishat Muhammad
Umar Faruqh
79...
Fuuu Mommy ta tashi tafita daga dakin,Ahankali ya saketa ya kalli Abba yace "plz Abba kar wanda ya fadan ma Yusuf maganar nan let it be a surprise,plz kafadama mommy itama" Abba yace "to Son,i will talk to Mommy" Umar ya kalli Umma yamata murmushi kafin ya kalli Bisma yace "oya tashi mutafi" murmushi tayi kafin ta mike atare suka fito, har bakin kofar shashinta ya kaita sanan ya juya,da sauri takira sunan shi "ya Faruqh" juyowa yay ya kalleta da dara daran idanunshi ahankali tace "Baka duba Ummi ba " dan murmushi yay kafin ya juya yafara sauka daga kan benen yace "don't worry I will see her later sis" murmushi tasake yi kafin ta shiga dakin ta tarar da Ummi zaune kan gado tai shiru da alamun ma batasan da shigowan taba, firgigit hankalin ta yadawo ga Bisma tace "har kindawo Anty Bisma?" Bisma tace "tunanin me kike haka?" Kaman bazatai magana ba saikuma tace "Umma na nakeson gani Anty Bisma" takarashe maganan tana sosa ido,Bisma tarike mata hannu tace "ai jibi ne zaku tafi keda su Miemie karki damu kinkusa ganinta" sosai take murmushi Bisma tabita da kallo with full admiration saboda wani mugun kyau datake karawa intana murmushi,hakoran ta ajere farare tas gasu Yan kananu irin na yara, ga dimple dinta dake wani mugun lotsa wa tsakiyansu dauke da tawadiyan Allah wanda haka aka haifeta dasu. Ahankali Bisma tace "Ummi ban labarin ki" tsayar da murmushi datakeyi tayi ta kalli Bisma wacce ta gyada mata kai shiru tayi kafin tace "ni sunana Haleematu Sadiya saboda sunan Maman Baffa name saisa ake cemin Ummi, mu Fulani dajin Yola ne anan aka haifan, harnai girma nakai shekara 13 gwamna Yola yazo yasa aka koremu daga dajin wai zaiyi titi, shine Baffa na yay fushi ya tattaromu munata garari a hanya har daga baya muka sauka a kauyen haskiya yace yanada aboki a garin" shiru tayi tana wasa da yatsunta Bisma tace "cigaba mana Ummi" tace "duk muka zauna a bakin wata bishiya,dukan mu munsanye da kayan Fulani, Muna dauke da kullin kaya Muna hutawa iska na kadamu, saiga su Yaya Hamma da tawaganshi suna biye a bayanshi idanunshi sunsha kwalli radau yanda yake tafiya kaman Sarki yasa naji wani mugun tsoro da sauri na shige jikin Umma na na boye fuskata, shirun danaji andena tafiya yasa na dago kai ina dagowa naga munhada ido da sauri nakara komawa jikin Umma na nafashe da kuka sosai dan wlh mugun tsoranshi nakeji, muryan shi naji cikin isa yace "Baffa yace na nuna muku gidan" da sauri Baffa na ya mike da Umma danake makale ajikinta, muka dinga binsu abaya har zuwa wani dan karamin gida acikin garin koda Zan shiga gidan saida muka kara hada ido da gudu nashiga na barshi dasu Baffa awaje, nidai tunda ga ranan bana fita kullum ina gida ban saba rayuwa a gariba Sai daji saisa idan naga mutane sun taru na dinga tsoro kenan,banason ana kallona.
Ranan da Umma na tagaji da debo ruwa dan bana fita ko zaure, taban tulu naje na debo,haka na karba ina kuka natafi haka nabi bayan wasu yara muka debo ruwan ina cikin tafiya naji an daka min tsawa a birkice najuyo nai mugun mamaki danaga ya Hamma ne yacemin zonan karasa wa nayi jikina na rawa na ijiye tulun ruwan, tuni nafara kuka yacemin "uban wa kike kallo rannan kina kuka kaman kinga walakiri?" shiru nayi ina kuka sosai kaman raina zai fita jelar gashina yakama yaja harsaida nai ihu yace "duk randa kika kara fitowa babu dan kwali saina yanka ki, kazama kawai da katon idanunta kaman kwan fitila" ya turani da kafa nafadi yaranshi sukahau dariya da sauri nadau tuluna natafi gida. Haka muka dawo duk randa zai ganni saiya zaneni koya sa nafadi koya kirani kazama, amma Ammi shi Nada kirki tana Sona ita, bayan shekara daya da dan wan mu kauye Baffa na yarasu sanadi yar ciwan ciki dayayi". Anan tai shiru tahau kuka.
Maman Abd Shakur
[4/14, 18:33] Aishat Muhammad: [24/4. 28:25]. Aishat Muhammad
Umar Faruqh
80...
Yau takama Friday,d biggest day na Ummi tun karfe biyun dare ta tashi ta kosa gari yawaye su tafi, yayinda wani bangare daya na zuciyar ta ke mugun kewan son ganin Ya Hamma, dan yau kwana uku kenan bata sashi a idoba,rabonta da ganinshi tun ranan da yazo da daddare ya tambayeta maiya hanata zuwa kiran daya mata, ta damu amma kuma tanahana zuciyar ta tunanin,but deep down she missed him alot even though yanasata kuka".
Bisma ne ta shigo dakin da tata shigan alfarmar tace " wow Ummi kinyi kyau red atampar nan ta karbeki" murmushi tayi Bisma takaraso cikin dakin tace "Umma tace kije kima ya Faruqh sallama yanzun nan zamu wuce" dan saukar da ajiyar zuciya tayi kafin ta tashi gyale ta dauka zata yafa Bisma ta karba da sauri tadan harareta "malama wuce kitafi ahaka, ai shikadai ne a shashin shi malama", tsayawa tai kikam tana turoma Bisma baki Bisma tai dariya tareda Jan hanunta saida ta kaita waje sanan ta shigo daki ta kullo kofa hardasa sakata.
Ahankali take kwankwasa kofar saida tai kusan na hudu sanan taji ya amsa da "come in" tagane abunda kalmar ke nufi dan ankoya musu aboko hakan yasa ta bude kofan ahankali ta shiga wani kamshi ne ya bugi hancinta maihade da sanyin AC hakan yasa saida tadan lumshe Ido kafin ta bude su da sauri ya dauke kai kaman baimasan ta shigo ba karaso wa tai cikin falon bata karasa dining din dayake zaune ba yanasha coffee Sai ta tsaya wajen kujera tahau wasa ya yatsunta kafin akaro na biyu tasake dago kai ta kalleshi baima nuna yasan tana wajen ba coffee yake kurba, komar da kanta tayi kasa ahankali tace "ina kwana ya Hamma" jin shiru yasa tasake dago kanta waya taga yana daddanawa wasa da yatsunta tacigaba dayi ahankali tace "zamu tafi wurin su Ammi ne yanzu shine nazo mui..." Kuka yataso mata hakan yasa tai shiru tasake dago kanta ganin har yanzu daddana waya yakeyi hakan yasa ta juya da sauri saida takai jikin kofa sanan ta tsaya ahankali muryan ta narawa tace "am sorry bazan karaba, plz" shiru tayi kafin tasa hannu ta goge hawayen idonta ganin baice mata komiba yasa tarike handle din kofan ta bude tasakai zata fita ya kira sunanta shima "Haleema" hawaye na gangaro wa daga idanunta ta juyo ta kallai ajiye coffee cup din yay ya mike tsaye ahankali ya bude mata hannayen shi ya kura mata ido da gudu taje ta shige jikin shi tana kuka sosai yayinda yay hugging nata tight, kuka sosai takeyi harda shesheka tace am sorry,bazan karaba kaji ya Hamma" cirota yay daga jikinshi yay cupping face nata da sauri ta lumshe Ido lips dinshi yakai ya sumbaci goshin ta,ya sumbaci hancinta,wani yarrr takeji sosai ahankali ya sauka akan bakinta nanfa jikinta yahau rawa saida yay ma'ishi sanan ya saketa da sauri ta juya zata tafi ya riko hanunta tareda juyo da ita har yanzu idanunta a kulle dan wani irin mugun kunyarshi takeji, zaunar da ita yay akan cinyarshi ahankali ya daura kanshi akan wuyanta yana shakan dadaddan kamshin jikinta nayan mintoci, sanan ya dago da kanshi yana karema fuskarta kallo har yanzu idanunta a kulle amma Jin datayi ajikinta ana kallon ta yasa tasa hannu ta zamo dankwalin kanta tarufe fuskan tanamai wani irin mugun jin kunyar Hamma, ahankali da wata irin murya yace "Ummi na" tareda zame dan kwalin daga fuskarta ya ijiye a gefen shi yana murmushi, Ummi yasake kiran sunanta akaro na uku hakan yasa tadan bude ido daya suna hada ido takara kulle idon da sauri.
Bakin shi yakai saitin kunenta ahankali yace "Akwai wata kalma da nadade nake boyema zuciya na ita,naki amince ma zuciyana itace alhalin itance" yadan yi shiru yana mursa tsakinyan lalausar fatar hanunta yasake kwantar da muryarshi yace "I Love you Ummi! Ina sonki Ummi, tun ranan dana fara ganin ki abakin bishiyan mangoro tareda Umman ki Ummi nake sonki, kowani abu naki na burgeni, ina sonki sosai matata" dukar da kai Ummi tai tareda kara runtse idonnta jitake kaman ta nitse a katsa saboda kunya, ahankali ya juyo da kanta dudda idanunta a rufe hakan bai hanaci sumbatar goshin taba ya rungumota jikinshi cikin karamar murya yace "nasan namiki abubuwa da dama na mugun ta Ummi wanda banda hujjan yimiki hakan dan Allah kiyafemin Ummi, am sor..." Ahankali ta saukar da lallausar tafin hanunta kan bakin shi ta girgiza mai kai tace "Uhm uhm" dan bude ido kadan tayi ganin ita yake kallo yasa ta sauka daga jikinshi da gudu tafita daga dakin. murmushi yahauyi tareda rungume dan kwalin ta a kirjinshi tsam tsam.
Maman Abd Shakur
[24/4. 28:25]. Aishat Muhammad
Umar Faruqh
80...
Yau takama Friday,d biggest day na Ummi tun karfe biyun dare ta tashi ta kosa gari yawaye su tafi, yayinda wani bangare daya na zuciyar ta ke mugun kewan son ganin Ya Hamma, dan yau kwana uku kenan bata sashi a idoba,rabonta da ganinshi tun ranan da yazo da daddare ya tambayeta maiya hanata zuwa kiran daya mata, ta damu amma kuma tanahana zuciyar ta tunanin,but deep down she missed him alot even though yanasata kuka".
Bisma ne ta shigo dakin da tata shigan alfarmar tace " wow Ummi kinyi kyau red atampar nan ta karbeki" murmushi tayi Bisma takaraso cikin dakin tace "Umma tace kije kima ya Faruqh sallama yanzun nan zamu wuce" dan saukar da ajiyar zuciya tayi kafin ta tashi gyale ta dauka zata yafa Bisma ta karba da sauri tadan harareta "malama wuce kitafi ahaka, ai shikadai ne a shashin shi malama", tsayawa tai kikam tana turoma Bisma baki Bisma tai dariya tareda Jan hanunta saida ta kaita waje sanan ta shigo daki ta kullo kofa hardasa sakata.
Ahankali take kwankwasa kofar saida tai kusan na hudu sanan taji ya amsa da "come in" tagane abunda kalmar ke nufi dan ankoya musu aboko hakan yasa ta bude kofan ahankali ta shiga wani kamshi ne ya bugi hancinta maihade da sanyin AC hakan yasa saida tadan lumshe Ido kafin ta bude su da sauri ya dauke kai kaman baimasan ta shigo ba karaso wa tai cikin falon bata karasa dining din dayake zaune ba yanasha coffee Sai ta tsaya wajen kujera tahau wasa ya yatsunta kafin akaro na biyu tasake dago kai ta kalleshi baima nuna yasan tana wajen ba coffee yake kurba, komar da kanta tayi kasa ahankali tace "ina kwana ya Hamma" jin shiru yasa tasake dago kanta waya taga yana daddanawa wasa da yatsunta tacigaba dayi ahankali tace "zamu tafi wurin su Ammi ne yanzu shine nazo mui..." Kuka yataso mata hakan yasa tai shiru tasake dago kanta ganin har yanzu daddana waya yakeyi hakan yasa ta juya da sauri saida takai jikin kofa sanan ta tsaya ahankali muryan ta narawa tace "am sorry bazan karaba, plz" shiru tayi kafin tasa hannu ta goge hawayen idonta ganin baice mata komiba yasa tarike handle din kofan ta bude tasakai zata fita ya kira sunanta shima "Haleema" hawaye na gangaro wa daga idanunta ta juyo ta kallai ajiye coffee cup din yay ya mike tsaye ahankali ya bude mata hannayen shi ya kura mata ido da gudu taje ta shige jikin shi tana kuka sosai yayinda yay hugging nata tight, kuka sosai takeyi harda shesheka tace am sorry,bazan karaba kaji ya Hamma" cirota yay daga jikinshi yay cupping face nata da sauri ta lumshe Ido lips dinshi yakai ya sumbaci goshin ta,ya sumbaci hancinta,wani yarrr takeji sosai ahankali ya sauka akan bakinta nanfa jikinta yahau rawa saida yay ma'ishi sanan ya saketa da sauri ta juya zata tafi ya riko hanunta tareda juyo da ita har yanzu idanunta a kulle dan wani irin mugun kunyarshi takeji, zaunar da ita yay akan cinyarshi ahankali ya daura kanshi akan wuyanta yana shakan dadaddan kamshin jikinta nayan mintoci, sanan ya dago da kanshi yana karema fuskarta kallo har yanzu idanunta a kulle amma Jin datayi ajikinta ana kallon ta yasa tasa hannu ta zamo dankwalin kanta tarufe fuskan tanamai wani irin mugun jin kunyar Hamma, ahankali da wata irin murya yace "Ummi na" tareda zame dan kwalin daga fuskarta ya ijiye a gefen shi yana murmushi, Ummi yasake kiran sunanta akaro na uku hakan yasa tadan bude ido daya suna hada ido takara kulle idon da sauri.
Bakin shi yakai saitin kunenta ahankali yace "Akwai wata kalma da nadade nake boyema zuciya na ita,naki amince ma zuciyana itace alhalin itance" yadan yi shiru yana mursa tsakinyan lalausar fatar hanunta yasake kwantar da muryarshi yace "I Love you Ummi! Ina sonki Ummi, tun ranan dana fara ganin ki abakin bishiyan mangoro tareda Umman ki Ummi nake sonki, kowani abu naki na burgeni, ina sonki sosai matata" dukar da kai Ummi tai tareda kara runtse idonnta jitake kaman ta nitse a katsa saboda kunya, ahankali ya juyo da kanta dudda idanunta a rufe hakan bai hanaci sumbatar goshin taba ya rungumota jikinshi cikin karamar murya yace "nasan namiki abubuwa da dama na mugun ta Ummi wanda banda hujjan yimiki hakan dan Allah kiyafemin Ummi, am sor..." Ahankali ta saukar da lallausar tafin hanunta kan bakin shi ta girgiza mai kai tace "Uhm uhm" dan bude ido kadan tayi ganin ita yake kallo yasa ta sauka daga jikinshi da gudu tafita daga dakin. murmushi yahauyi tareda rungume dan kwalin ta a kirjinshi tsam tsam.
Maman Abd Shakur[4/19, 17:50] Aishat Muhammad
Umar Faruqh
*THIS IS FOR YOU HUMAIRA LURV,UMMI & NA YANKA APPRECIATE YOUR LOVE.*
81...
Rigar jikinshi ya shiga daki ya sauya zuwa t-shirt mara nauyi da 3quater na common flag brown, fitowa yay daga dakin anan suka ci karo da Yusuf dake mai wani murmushi dabai gane kanshi ba yace "hey wanan murmushi fa?" Sai alokacin dariya ya kufce mai yace "aini nasan bazasu tafi baka fito kaga sahibar ba, anyway kai sauri dan driver yariga ya tada motar har anma bude gate" dukan wasa Umar ya kaimai da sauri Ya kauce ya gudu yana dariya. Murmushi yay ya sosa keya juyawa yay zai koma dakin shi saikuma ya juyo da sauri yatafi da saurinshi.
Umma na cikin wata babban Jeep tareda Mommy su Bilkisu dan ajiyan zuciya ya sauke ganin karya Yusuf kemai, sanan ya karasa gun wata bakar Kia moto mai kyau Bisma ne tahau mai murmushi tun kafin yakaraso yayinda Ummi ta dukar da kanta kasa murmushi ya sakar ma Bisma kafin ya duko da kanshi ta saitin ta yace "Hi Lil sis" ina kwana ya Faruqh" dan hararan ta yay yace "shine zaku tafi kokidan zo kimin sallama ko?" Girgiza mai kai tayi tareda dukar da kanta da sauri dan wani iri taji yanda yamata. Kallo Ummi yay dan kallonshi tai kadan ta juyar da kai da sauri ganin sun hada ido,zagayo wa yay ta bangaren ta ya Sako hannu ya ijiye mata waya akan cinya, har lokacin bata dago kai ba daga kanshi yay ganin Bisma itama ta dukar da kai hakan yabashi daman sakko da kanshi ya sumbaci goshin ta da sauri ta tura kanta cikin cinya barin wajen yay yaje Yama Umma Allah kiyaye tareda mika mata wata envelope sanan yakoma gefe ya tsaya ta saitin Ummi yana kallon ta,tada motar driver yaja motan hakan yasa ta dago kanta tafara waige waige hada ido sukayi hakan yasa ya sakar mata murmushi hannu tasa ta rufe fuskarta kafin ta bude ta kalleshi daga mai hannu tayi alamun bye bye yayinda yay blowing mata kiss boye fuskarta tayi daidai nan aka bude gate suka fita.
Kusan 30min suna tafiya Jin Bisma tai shiru yasa tadan waigo tace "Anty Bisma kinyi shiru" saukar da ajiyar zuciya tayi tadan kalli Ummi ahankali tace "Ummi muga wayan" mika mata Ummi tai tanadan murmushi saboda kalan wayan yamata pink ne Bisma tace" wow iPhone 6 ce Ummi Allah sanya alheri" haka suka dinga hira sama sama.
Bakaramin murna Umman Ummi tayi da ganinta ba ranan dai anyi koke koke wuraren 5:30 buzuwar turare daga Katsina ta iso kauyen Umma tasa wani bafade yaje ya taho da ita nan fa taima su Ammi bayani itace zatama su Ummi da Bisma gyaran jiki Sai ana gobe biki zasu koma fada. Sai wuraren shida su Umma suka tafi Ammi itama ta tafi nata gidan yarage daga Ummi Sai mamarta daketa hira da buzuwa Sai Bisma take zaune tana duba text din da Yusuf yamata na fatan su sauka lafiya Sai sakon soyayyan shi gareta akarshe da sauri ta tashi ta shiga dakin su sosai takejin tausayin Yusuf,sosai takeson cikama masoyin ta ya Faruqh alkawarin data daukar mai na auran Yusuf dakuma farantamai, amma maisa har yanzu takasajin koda digon sonshi a ranta?" Jin Ummi ta shigo yasa tai sauri ta share hawayen dudda Ummi taso ta lura suka cigaba da hira.
Wuraren goma na dare duksun kwanta amma suna dan hira sama sama wayar Ummi tahau kuka, kara gyara kwamciyar ta tayi Bisma ta juyo ta kalleta ahankali tace "bazakije ki dauki wayar ba Ummi?" Kamar munafuka ta Sauka daga kan gadon tadau wayar dan juyowa tayi ta kalli Bisma kafin tai murmushi ta fita da sauri abakin kofar kitchen ta zauna alokacin kira na biyu yasake shigowa receiving call din tayi ahankali tace "ya Hamma ina wuni" ajiyar zuciya ya sauke wanda har saida taji murya chan kasa yace "ina kika shiga pretty tun darana nake kiranki baki dauka?" Uhmm su Ammi na wurin ne ai" murmushi kawai yay ya kada kai yace "ya kk hope kun isa lpy ko Matar Hamma" bakaramin kunya yabata ba ahankali tace uhm, murmushi yasake yi sanan yace "ya Umman ki? Ki gaiita plz" ahankali tace "to" yay shiru nayan mintoci kafin yace " saida safe ko, kiyi bacci mai dadi Ummi na,Zan kiraki gobe, inason ki dayawa Matata. muah" taji ya sakin mata kiss tawaya da sauri ta a kashe wayar kafin tai shiru tana kallon taurarin sama daga bisani ta tashi ta tafi dakinsu ta kwanta.
On d 7th day....
Zagaye dakin takeyi taje nan taje chan kafin ta zauna dabas akan gado ta dafe kanta tace "oooh I feel like exploding now" wata zuciyar tace mata be smart! smart! Take a deep breath. Shiru tadanyi kafin ta mika hannunta kan drawer Wayarta ta dauka ta daddana nambobi tai dailing daga bisani aka dauka tace "is everything set?" Daga chan bangaren aka amsa murmushi tayi tareda katse wayan.
ahankali ta tashi ta tattaka takai har gaban window hannu tasa taja glass din tabude tabi gabaki dayan masarautar da kallo yanda aka gyara ko ina anyi ado da fulawowi wanda aluveena events sukayi dan gobe biki,infact anmaje taho da amaren yanzu, hango Umma dataji tana magana da George Okoro best photographer yasa tai murmushi tace "only inda kinsan abinda ke jiranki da baki dinga smiling haka ba" fari tai da ido tace "just two days from now, 2days! wanan murmushi zai koma bakin hawaye.
Maman Abd Shakur
[4/20, 10:07] Aishat Muhammad:
Umar Faruqh
82-83...
Wuraren 8 suka iso Umma tasa aka rufesu da alkyabba akai wani daki daban tahana kowa ganinsu, tana ganin yanda Umar keta zuwa shan ruwan karya a sitting room amma ta shareshi daga bayama daya fita tasa aka rufe kofar kawai saboda shima yahuta dan tausayi ma yabata.
Washe gari aka fara shagalin Biki mai Martaba duk yahana ayi fati kawai walima za'a yi da safe na mata da rana karfe biyu a daura aure, har alokacin Umar baisamu yaga Ummi ba hakan yasa ranshi yabaci sosai, da kyar Yusuf ya lallabashi yay wanka sukasa fararen shaddoji iri daya hadaddu kafin suyi hanyar masallacin fada tareda abokanan su. Yusuf ne yafara magana yace "ya Faruqh wai ba anriga an daura auren kuba wani aure zaa kuma daurawa again?" Murmushi yay tareda kallon abokanan Yusuf din duk sukai murmushi yace " Hey less go, i told you surprise surprise!" dum gaban Yusuf yafadi sosai chak ya tsaya Umar ya juyo ya kallai ganin alamun tashin hankali a idonshi karara yasa Yama abokanan Yusuf din alamun su tafi tareda juyowa yace "wat is it Yusuf?" Ahankali yace "Ya Faruqh nasan ban taba fadama cewa inason Bisma ba,zuciya na bani cewa aure Abba zaimi, dan Allah baniso wlh Bisma is the only woman I love,nidai inma auren ne afasa,yacigaba da suritai da sauri Umar yarike mai hannu yadan harareshi "wama yacema aure zaa daura,walima Abba yahada to,so chill less go" ahankali suke tafiya har sukakai mosque din nanfa akahau musu kirari yayinda aka matsa suka koma gaba still gaban Yusuf's baibar faduwa ba, nanfa mai Martaba yace afara.... O he just can't believe it, Yusuf yaji ance fa, Yusuf da Bisma sadaki 500k, kodai bashi Yusuf dinba? zufa yahau keto mishi shidai yaga mutane nata shafa addu'oi ahankali Umar ya matso daidai saitin kunenshi yace "this is my surprise,congratulations Bro,kadawo mijin Bisma halak malak,i hope yanzu u will settle down and take care of ur health" Yana fadin haka ya mike tsaye wani irin fuxgoshi Yusuf yay ya kankame shi sosai yace 'I love you ya Faruqh,i love you so much" yahau kukan murna duko da kanshi yay yace "hey akwai fa mutane anan,kanata wani I love you I be Bisma?" Murmushi Yusuf yay Umar ya mikamai handky ya goge fuskarshi yatafi wajen Abba zaiyi magana Abba ya girgiza mai kai yace "just say Alhamdulillah kanada dan uwa mai sonka, duk aikin Umar ne,amma daga yanzu karka kara boyemin Komi akanka, anjima zamuyi magana da daddare" speechless shine situation din da Yusuf yasamu kanshi tambayan kanshi yake maizai ma Ya Faruqh?" Da sauri ya share guntun hawayen daya zubomai ganin Umar na dagomai hannu alamun yazo karasa wa wajen yay duka suka dunguma zuwa shashin Faruqh suna shiga aka kwarama Yusuf red and white balloons sukahau mai wakan happy birthday to you ga wani katon cake a center table wanda aka rubuta "happy birthday Yusuf and Happy married life" wanan karan kasa daurewa yay ya rungume Umar yana kuka sosai harsaida yasa na yanka kuka shima abokanan su na gefe just wishing inama zasu samu Yaya mai sonsu haka.
Karan text yaji hakan yasa ya saki Umar ya bude sakon Bisma ce ta turomai Happy birthday to you my Husband,I love you. He just can't believe it sujjada yatafi straight Yama Allah subhanahu wataala.
A bangaren Bisma kuwa zan iya cewa wanan ranar bakin ciki da farin ne 50/50, tadawo soo silent kaman sikila,shikenan tarasa Umar har abada, buh she is still happy at least she gave him happiness ta hanyar yimai abinda yakeso,and for d sake of dat love she promise to accept Yusuf takes care of him, after all he deserves it yayan tane,duk sanda ta shiga bayi saitaci kuka sosai har tai wata yar rama,daga Bilkisu Nana harda Ummi sun kasa gane kanta dasuka tasata agaba da tambaya ta barke musu da kuka itama Ummi tahau tayata nanfa aka kira Umma da kyar ta lallashe su tana tsaye tasa aka shirya su cikin fararen dogayen rigunan wacce Hudayya(Amna fadoul)akaba kwangilar yi, sunyi mugun kyau kowaccen su kayan daidai jikinta Bisma yar kuttuba daidai daidai, tafiya daya girgiza dari, Ummi siririya sai uban dukiyar fulani da wani irin curved pufpuf A*ss. Nanfa George Okoro yafara aikin dayafi iyawa Umma ta aika akira Faruqh da Yusuf nan suka zo Sai alokacin Umar yaga Ummi dan badan Umma na wajen ba Hmmmmm.
Wajajen tara nadare akakai kowace Amarya dakinta dake nan cikin masarautar chan bangaren daban wanda yake da tazara sosai da fada, kasancewa gidan da mai Martaba yasa agina musu ba'a gamaba amare. kam sunsha kuka kamar ba gobe ankai kowacce dakinta Buzuwa ta tsaya takara basu sauran maganin tareda musu bayanin Komi tabasu nasha da wasu turarurruka sanan ta tafi.
Wuraren goma da rabi Umar da kanshi yakai Yusuf bangaren shi yay musu wa'azi mai shiga jiki sosai tareda cema Bisma ki kulanmin da alkawari kinji Lil sis gyada mai kai tayi sanan ya musu sallama yatafi nashi bangaren....
Ahankali Yusuf ya dawo kan gadon ya zauna kusa da Bisma ya rike mata hannu ahankali yace "thank you Aisha,Kidena kuka plz I promise to take good care of you Bisma, I love you so very much my love,i know you don't have feelings for me but nai alkawari I will always makes you happy and in Sha Allah one day zaki soni Bisma" hannu yakai ya share mata hawayen tareda yaye lullubin jikinta hanunta ya rike ya sakar mata murmushi yace " tashi muje muyi alwala ko wifey" murmushi tamai ta mike tsaye ta wuce ta shiga bayi ya bita da kallo ahankali ya saukar da ijiyar zuciya yafita daga dakin zuwa wani hadadden daki yay alwala sanan yadawo ya tarar da ita tana jiranshi "sorry kinata jirana ko?" girgiza mai kai tayi sanan ya jasu sukai salla sukai addu'oi ahankali yake feeding nata harta dan ci Kazan kadan tace ta koshi shima jiyayi ya koshi hakan yasa ya kwasa yakai kitchen daga nan ya shiga dakin shi yay wanka da sauran abubuwan da zaiyi wayar shi ya dauka ya tura mata text ignoring taso tayi amma tunawa da ya Faruqh yasa ta daura alkyabba akan rigar bacci jikinta tatafi dakin nashi yana zaune abakin gado ganinta yasa yay murmushi yace my luv mu kwana anan ko? Zoki kwanta" batai musu ba taje ta hau gado baice mata komiba ya kashe musu wutan ya kwanta a gefen ta ahankali yace "Bisma cire alkyabba bakijin zafi?" Kaman bataji ba saikuma ta cire ta ijiye kafin ta koma ta takure a waje daya tun tana darr darr har bacci yay gaba da ita,kasa bacci yay at all cuz he badly wants her, amma yasan inaaa! In fact he is afraid to ask ma. daga baya saidai yay alwala yahau sallloli yana rokon Allah ya samata sonshi.
Ahankali ya tura kofar dakin dayar sallaman shi Bacci yaga tanayi tana numfashin wanda yaci kukan nan,a ijiye abubuwan daya shigo dashi yay akan center table din kafin ya fita ya shiga dakin shi ya sauya kaya zuwa farar jallabiya da
wowa dakin yay ya shiga bayi ya hada mata ruwan dumi kafin ya dawo dagata yay chak hakan yasa ta tsorata sosai ta kankame shi tareda bude idonta a bayi ya direta yace "yi wanka kifito ina jiran ki" gyada mai kai tayi tana sosa ido, dan kallon ta yay kafin ya fita daga dakin yakoma nashi dakin shima yay wankan ya shiya. komawa dakin yay ya sameta tasa doguwan rigar bacci pink tai parking gashinta da white hair clip dabai gama parking gashin gabaki dayaba saboda yawan shi hakan yasa wani ya zubo ta gefe bakaramin kyau tamai ba sosai dudda rigan is not sexy amma kayan sunsa tai kaman little princess. Salla yajasu sukayi kafin abinci da kajina sanan yakai plate din kitchen har alokacin tana zaune akasa zama yay kusa da ita ya rike hannunta yace "kin tuna wata rana a kauye kin dawo daga wajen Ammi kika ga wani bera kika dinga ihu da kuka matsoraciya?" ya kalleta murmushi tayi batace komai ba yace "shine yau beran yacemin na kawoshi ya gaidake" da sauri ta kallai ta dan zaro ido alamun tsoro ta make mai kafada,farin yamata da Ido yace "yes, gama shinan anan" yasa hannu a aljihu ya ciro wani bera na Teddy gashi Kato da gudu Ummi tahau kan gado tana ihu ahankali tace "ammm, ammm, banaso ni" hayowa gadon yay ya wurga mata a jikinta hakan yasa ta danyi ihu ta tashi ta fada jikinshi ta rirrikeshi tanamai wani shagwaba dakoni bansan Ummi dashi ba ahankali tace "uhm uhmm ni ni banaso fa" hancinta yaja yace "beran auduga nefa Preety bana gaske ba" matse kafada tayi ai ai yana cizo fa,Allah saina dukeshi ya Hamma" tana fadin haka ta sauka daga jikinshi taje zata dakeshi Umar ya danna remote din aljihun shi nan beran yayo kanta da gudu ta fada jikinshi Umar tana ihu dayar karamar muryarta, duk tagama rikirkitashi sosai, jin ya riketa gam ajikin shi yasa ta kalleshi shima idanunshi na kanta kusan nayan mintoci kafin Ummi ta dauke idonta da sauri ahankali yakai bakinshi yabata wani kiss dayay kusan 15min kafin ya saketa, nan wasa ya chanza salo sosai Ummi ta tsorata tafara kiciniyar kwace kanta da karfi tana kuka dan tuna lokacin da suna kauye abunda yamata dakeda mugun zafin nan kaman amutu sosai take kuka ta rikemai hannu a firgice tace "Ya Hamma wlh mutuwa zanyi,karka sakemin abunan da zafi dan Allah" Shiru yay baice mata komiba ahankali ya dena duk abunda yake ya kwantar da kanshi a kirjinta, ya rike hannunta yay kusan 30min ahaka kafin ya saketa yabata kiss a goshin. ya lullubeta da bargo yace "yi bacci kinji Preety na,i luv yhu" haka yadinga shafa mata kai har bacci yay awon gaba da[truncated by WhatsApp][4/26, 6:59 PM] YAYA HAYAT: [4/25, 17:03] Aishat Muhammad
Umar Faruqh
84-85...
Karfe biyar ya shigo gidan na yamma, lokacin duk bakin sun waste,Ummi da dan gutun bacci yay gaba da ita akan doguwar kujera saboda yau ta wahala duk wanda yazo haka take yawon kawo mai snacks Sai yanzu dasuka dan ragu ta gyara dakin fes ta feshe ko ina da turare sanan tai wanka tadansa karamar rigarta iya guiwa na SpongeBob yellow tafashe jikinta da turare tafito falon ta zauna tana wasa da iPhone dinta, watsapp din da Bisma tabude mata ta shiga wani group da Bisma ta sata ta bude yawancin maganan Hausa ne hakan yasa tadan kwanta da kyau tana karantawa dan ta iya karanta Hausa sosai,kan yanda ake kula da mijini wacce Dr Khadeeja Walawa tai bayani dalla dalla, sosai wasu abu kebata kunya amma dudda hakan ta kudurci aranta zatama Yaya Hamma tunda dai yanzu baya mata Mugun ta ahaka bacci yay gaba da ita wayar nakan cikinta.
Ahankali ya ijiye laptop dinshi akan kujera tareda cire suit din shima ya ijiye,karaso wa yay ya tsugunna akan lumstesiyar kujerar datake kwance ya tsugunna hannunta ya kamo dukansu biyu ya manna musu kiss kafin ya duko Yama forehead nata ma kiss, hakan yasa tadan motsa ido tacigaba da baccin ta, murmushi yay sosai ya matso da kanshi ya sumbaci kunenta hakan yasa tai reacting to it ta bude idonta ahankali ta kallai, yarrr yaji ajikinshi hakan yasa ya kasa magana tashi tai ahankali ta zauna tana sosa ido ahankali tace"sannu da zuwa ya Hamma" har lokacin yakasa magana, dan murmushi taimai kadan kafin ta tashi ta shiga kitchen yabita da kallo,fitowa tai dauke dawani silver tray dake dauke da Eva bottle water, Sai bottle na Vita milk shima mai sanyi saboda tana yawan gani yana Sha,sai one glass cup. Har ta zauna akan kujerar bai sani ba ahankali tace "ya Hamma water or Vita milk?" God! He can't believe it, Ummi ce tamai turenci haka, sosai yake mata murmushi itama haka tareda rufe fuskarta ahankali tace "nai kurkure ko ya Hamma?" Da sauri ya rike hannunta yace "no Ummi na, kinyi dai dai abun ya burgeni ne,karki damu zaki cigaba da school dinki very soon kinji" ta gyada mai kai tana murmushi yace"Vita milk zansha" murmushi tayi ta bude ta tsiyaya a cup ta mikamai kanta nakasa, hannu yakai yarike mata hannu instead of the glass cup, ahankali yace "Ummi na kalli mijinki,wanan ba Hamma kauye bane maisaki kuka ba, this is ur husband,mijinki ne mai sonki sosai sama da yanda yakeson kanshi kinji Ummi na" hanunta ya saki ya karbi cup din ya ijiye akan tray din ya bude mata hannu da sauri ta shige jikinshi suka rungume juna na tsawon lokaci, ahankali tasakeshi tareda daukan cup din takai bakinshi ahankali yakesha yana kallon ta,murmushi tamai kananun white teeth dinan nata suka bayyana saida ya shanye sanan ta ijiye cup din tadau tray din zatakai kitchen da sauri ya karba ya girgiza mata kai "Allow me,nadawo so u rest" murmushi sosai tayi ta daura hanunta akan hancinta shima yay dariya yace "inason murmushi nan Ummi na" ya wuce kitchen jakar laptop din ta dauka da suit dinshi ta kaimai daki sanan tafito, wanka yay sanan ya zura jallabiya yafito sallama yay tareda bude kofar dakinta ya shiga tana kokarin cire rigar jikinta hakan yasa ta saki da sauri "zanje mosque,tashi kiyi sallan magrib" ahankali tace "saika dawo" murmushi yay yafita bayan magrib suka hadu da Yusuf a masallaci Yusuf yace "ya Faruqh jiya aka kai ma Ummi amma harka fara shining haka" yarike kumatu hararan shi Umar yayi kafin su zauna abakin bishiyan tare, Umar yace "Hw yhu Bro,and ya Bisma?" Dan shiru yay kafin yace "I can tell you am d happiest man on earth,na aure wacce nakeso even though Bisma bata fara Sona ba, but I will do everything that will make her love me, my problem Ya Faruqh is Mum, she's still mad at me, nabata hakuri but takijina, bata amsa gaisuwata,I love Bisma koma mezata min bazan rabu da ita ba" yakarashe maganan damuwa kwance akan fuskarshi, Umar ya dafa kafadar shi "Hey bakasan ba'ason ango na shiga cikin damuwa ba, just focus on making Bisma luv you,make her happy, Mummy don't worry she will get over it,zata sakko nasan bazata iya fushi da autan taba" murmushi Yusuf yay kafin fuskar yakoma cikin damuwa hannu Umar yasa a aljihu ya ciro wayan su abubuwa guda four takardu ya mikamai ahankali Yusuf ya karba kafin yay ihu yace "what! Flight ticket ya Faruqh" murmushi sosai Umar yay ya kannemai ido yace "yeah, honeymoon zamu LA, flight dinmu is 3pm gobe" Yusuf yace "buh ai bamu shirya anything bafa?"don't worry kayan jikinmu kawai zamu tafi dashi everything akwai,nasa anyi taking care of that" ahankali Yusuf ya rikemai hannu yace "thank yhu ya Faruqh I really need this wlh,i luv yhu".
Sai bayan sallan isha kowa ya wuce gidanshi.
Tsaye yasameta tana shan ruwa tana sanye dawani red transparent armless night gown wanda ya tsaya mata a knees bata dauka zai dawo dawuri haka ba kunya sosai taji yanda taga yana binta dawani irin kallo ahankali tace "sannu da zuwa ya Yusuf,ur dinner is ready" thanks yace kafin yakaraso wajen yaja kujera ya zauna zubamai tai a plate ta juya da sauri zata tafi rike mata hannu yay ahankali yace "Bisma plz stay with me Kona 2min ne,plz kidena hanani ganin ki,i luv you Bisma,plz love me back dan Allah am begging you" shiru yay idanunshi sukai mugun ja,ganin tai shiru yasa ya mike ahankali danya lura kaman koson ganinshi batayi ganin zai bar wajen yasa ta riko hanunshi muryarta na rawa sosai tace "am sorry,plz forgive me ya Yusuf bazan karaba kaji" takarashe maganan hawaye na fitowa daga idanunta ahankali ya zauna abinci ta debo da spoon takai bakinshi ahaka ta dinga feeding nashi harya koshi atare suka tattara wajen sanan suka kashe wutan sitting room din sukai daki shiya fara wanka kafin yace taje tayi haka tayi tafito ta maida doguwan rigar,ta kwanta kashe wutar yay ya kwanta hannunta yariko yahada da nashi yace "zamuyi tafiya gobe,LA zamu muyi honeymoon dinmu ko my luv" shiru tayi ahankali ya sumbaci wuyanta yace "I love you so much" ahankali yake Yan wasanni da ita kadan kadan daga nan yafara fita hayyacin shi ganin yana kokarin rabata da abunda taso ace na ya Faruqh ne yasa tahau kuka sosai kaman ranta zai fita, hakan yasa ya saketa ahankali ya juya mata baya yana maida numfashi,sosai taji bata kyautaba nan ta tuna da alkawarin ta hakan yasa ta rungumeshi ahankali tace "you can have me ya Yusuf, I love you" da sauri ya juyo ya manna mata kiss daga haka nafita daga dakin nadaiji kukan Bisma sosai kam.
WASHE GARI.
Ahankali take bude idanunta agogon bango tafara kallo taga 9:00Am nasafe yanzu bayan sallan asuba dan gajeren baccin nan dasukayi har tara tayi?" Murmushi takara yi mai kayatar wa tunawa jiya babu abunda Ya Hamma yamata, dago kanta tayi daga kan kirjinshi ta kalleshi bacci yake Sai yanzu take kara ganin kyau dinshi jibi dai yanda sajenshi suka kwanta hannu takai ta taba gashin wup yabude ido hakan yasa ta cusa fuskarta a kirjinshi tana dariya sosai dariya yay yace "nakama ki kina kallona,yes Nakama ki kuma saina rama" chakulkuli yahau mata tahau dariya sosai har tana neman shidewa hakan yasa yabari yana murmushi sosai yana kallon ta. ahankali yace "Ummi na" kallon shi tadanyi tana wani irin charming murmushi murya chan kasa yace "I love you"murmushi tayi tadau pillow ta rufe fuskarta dashi tashi yay daga bed din yace "Pretty bari naje nagaida Umma da Abba" Jallabiyar shi ya zura kafin ya duko Yama forehead nata kiss yamata murmushi yafita,murmushi tayi itama ta shafa goshin nata inda yamata kiss takai hannun bakinta ta lumshe idanunta tana wani irin jin dadi da natsuwa a ranta,dan motsin dataji na karan fadin glass cup hakan yasa tadan bude ido da sauri a firgice, ganin Mommy Yusuf a gabanta yasa takara firgita ta mike tsaye kafin tadan tsugunna kasa tace "ina kwana Mommy" muryar ta na rawa, wani wulakantaccen kallo Mommy tabita dashi from head to toe,even though kyawunta yabirgeta dan bata taba ganin jikinta hakaba dan yar karamar blue top ne ajikinta, fito da wuka Mommy tayi daga katuwar handbag din data rike a hannu tayi ta nunama Ummi data wage baki zatai ihu, zaro mata ido Mommy tayi tace" kikamin ihu saina kashe ki, fara tafiya akwai inda Zan kaiki, kikamin ihu saidai kiji na caka miki wukar nan" Daka mata tsawa tayi bazaki wuce mutafi ba?" Make kafada Ummi tayi tafara ja da baya jikinta na rawa sosai ahankali tace "Ya Hamma,Ya Hamm" wukan mommy takai ta yanke ta sosai a wuya saiga jini bulbulbul, mugun tsorata Ummi tayi ganin yanda jini ke fita daga jikinta ga kanta na juyawa sosai baki tabude zatai ihu,Mum tasa kafanta ta nushi cikinta ahankali Ummi ta sulale kasa sumammiya"
Perfect haka nakeso maida wukar Mum tayi a jaka ta zuge zip din, kama kafafuwan Ummi tayi tahau janta harta kaita kitchen sanan tasaketa ta bude kofar kitchen din inda nan tai parking Jeep dinta, dawowa tayi taja Ummi akasa kafin ta leka taga babu kowa ta wajen sanan ta ciccibi Ummi tasa a booth ta rufe da sauri, ta shiga motar taja tabar wajen da gudu tsiya.
Maman Abd Shakur
[4/26, 6:59 PM] YAYA HAYAT: Umar Faruqh
86...
Da sauri yake tuki saboda yanda yabar Bisma in pain, daga pharmacy yafito yaje yasiyo mata some pain killers da maganin zazzabi yakusa kaiwa gida yaga mota kaman ta Mommy shi ta wuce dawani irin bala'in gudu dayasa yadan yi mamaki dakuma kokonta. haka yakarasa fadawa suka budemai gate ya shigo bai karasa ba saiya tsaya yay saukar da glass din motar ya kalli gate man din yace "Bala Mommy nace tafiya yanzun nan da bakar Jeep?" Bala yace "eh yallabai itace" shiru yay ahankali yace "buh Mum bata gudu da speed haka ai" jin bai natsu da hakan ba yasa ya dauko ledan drugs din yamika ma Bala yace "kaje bangare na kai knocking,kabama Bisma wanan kace mata ina zuwa tasha maganin" Bala ya karba yayinda yay reverse yabi bayan Mommy shi.
Ahankali ya bude kofa ya shigo sitting room din da sallaman shi cikin tattausan murya yace "Ummi na" karasa wa yay dining ya bude fridge yadau bottle water karami baima tsayawa tsiyayawa a Kofi ba ya Sha, saida yagama Sha sanan ya ijiye yay hanyar bedroom din Ummi ya bude dakin ta gyara saima kamshinta dake tashi ahankali ya zauna abakin gadon yadau hijab dinta ya rungume jin baiji alamun zuban ruwa ba yasa ya bude kofar bayin ganin bata ciki yasa yafito da sauri daga dakin Sai alokacin ya kalli tiles din, dogon corridor din yaga jini adan firgice yace "subhanallah" dakin shi yay da sauri jinin daya gani akasa yasa yarike baki da sauri ya kwala mata kira "Ummi" bude bayi yayi bata hakan yasa da gudu yay hanyar kitchen yana bin shatin jinin daya gani akasa yakai kitchen nan yaga Jini har zuwa kofar baya na kitchen din, budewa yay yaga ga digon jini guda uku daganan babu kuma wani irin ihu ya kurma daya jawo hankalin fadawa suka iso wajen suka tambaya lpy? Arude ya tambayesu kunga Ummi? Kowa yace a'a dakin mai Martaba yay yafada jikinshi Sai kuka nan suka rude da kyar yafadi musu abunda yafaru Umma tahau salati biyoshi sukayi sukaga jinin ko ina, mai Martaba yasa aka buga kararrawan something is wrong a masarauta,matar yarima Umar Faruqh wani ya saceta.
Ahankali Bisma ta mike tsaye da kyar jin an buga kararrawan something is wrong a masarauta Dogon Hijabi ta zura kafin tabude kofa tafito mai Martaba Umma da Faruqh taci karo dasu a doormat dinta arude Na yanka yace "kinga Ummi Bisma?" Girgiza kai tai arude tace "no, maiya faru?" Umma tace "jini ko ina adakin ta and she's no where to be found", nan Bisma itama ta rude Sai kuka arude Na yanka yace "Yusuf, Yusuf, lemme call him?"
Ganin number ya Faruqh yasa ya dauka yace "Bro hw far?" Arude na yanka yace "Yusuf Ummi, someone took her?" Ganin yanda yake magana yasa Yusuf yace "calm down yimin bayani da kyau kaman ya someone took her?" Yakarasa parking abakin hanya "yeah, na barta on bed naje gaidasu Dad nadawo koina jini and bata nan,anduba ko'ina batanan Yusuf ina Ummi na taje" yakarashe maganan muryan shi takaraya sosai Yusuf yace "listen to me,u need to calm down am coming home now ganinan zuwa" katse wayan yay tareda kama kanshi yay ihu sosai "I know! I know it,Mommy must be behind all dis,ita ta dauke Ummi" sosai ya dukar dakai yahau kuka yace "Mommy why? Maisa kika tsani dan uwana haka da mahaifiyar shi? Why Mommy? Why are u wicked?" Hawayen shi ya share kafin yay dailing number ta kusan kira na 6 sanan ta dauka cikin fushi yace "Mommy ina Ummi? I swear Mommy inkikama yarinyar nan anything Zan tonaki nafadima Dad kece, just tell me where u are I will be dere, I know hw to amend the whole stuff don't just hurt Ummi" cikin fushi Mommy tace "u are very very stupid Yusuf, kanajina?" Cikin tsawa tace "I said u are very stupid, don't you know am doing this for you Yusuf?" Shima cikin ihu yace " I don't want it Mommy,banaso banaso,Mommy I hate the throne so stop all dis nonsense u are doing and tell me where u are so that I can come and get Ummi" tsaki Mum tayi tace "Stupid fool, kafita daga idona Yusuf" ta katse wayan dip, hawayen idonshi ya share kafin ya kalli wayan nashi iPhone 7 dayasa ya nenomai GPS, yana kokarin tracking inda Mommy take, nan ya nunama Yusuf location din, baimasan anguwan ba da sauri ya tada mota yadinga bin map location...
Yana zaune dasu Dad a falonshi yana girgiza kafa wayarshi yay kara unknown number yagani, Umma tafara tambaya "Yusuf ne?" Girgiza mata kai yayi sanan ya dau wayan cikin kakkausan murya yet very cool yaji tace "inaso kabar inda kake yanzu haka kaje wajen da kai kadai ne" cikin dakewa yace "waye?" Da sauri Umma tace "waye Son?" "Nace kabar wajen nan" da sauri na yanka yabar falon ya shiga bedroom din Umma kafin yace "nabar wajen am alone now" "good, first thing first i have Ummi, Ummi na wajena" da sauri ya mike cikin tsawa yace "hw dare you? Uban wa yabaki daman daukar min mata,who d heck are you" "shiiiii,dont be rude lil one! Watch ur words cuz matarka ce will pay for dem, anyway kishiyar mamar kace, and listen to me,listen attentively!" tai maganan da kakkausan murya na yanka dat was totally shocked yace "Mommy?" Tace" Once kibi instructions dina kayi abinda nace I assure you Ummi zata dawo safe and sound, idan bakayi ba sunan Ummi dead, and everything should not exceed 3hours,i mean it 3 hours and d clock starts ticking now tick tac!tick tac!" ta gyara murya "uhm uhm" tace "karka fadama kowa I have Ummi, inhar kanason Ummi tadawo dole ka kashe kanka Faruqh!" Dummm yaji saukan maganan akunnenshi tacigaba "na rasa yanda zanyi nai eliminating naka, I never succeed tun kana karami nakeyi but always fail saisa I came up with d idea of kai ka kashe kanka,i mean suicide!" Dum yakarajin maganan akan kunenshi "kagane ai bayan ka kashe kanka ranan alkiyama ma straight to hell, and d suicide dinma akwai yanda nakeson kayi a very painful one".
Maman Abd Shakur
*Alhamdulillah Done with the exam, thanks
for the prayers Loves*
Umar Faruqh
97-98...
Sallaman Umma dayaji hakan yasa ya
saketa da sauri ya koma ahankali ya zauna,
ita Kuma gabaki daya ta daburce hakan yasa
ta daga flask tafara tsiyaya hot water a cup,
sallaman da Umma takara yi ya amsa da
sauri turo kofan akayi aka shigo murmushi
cike da fuskar Umma tace "son" rungumeshi
tayi tana murmushi shima murmushi yake ya
kankameta kafin ta sakeshi ta koma gefenshi
ta zauna tace "Ya jikin son? Kaci abinci
kuwa?" murmushi yay ya gyada Kai yace "tea
nakeson sha gashi ana hadamin" kallon
Faruqh dake zaune a kan kujera tayi tace
"Faruqh yay Sallah?" dago Kai yay yace "eh
Umma yayi" daidai lokacin Bisma ta karaso
da tea din a faranti kanta a Kasa ta karaso
gaban Yusuf murya Chan ciki tace "ga tea ya
Yusuf" murmushi yay bako kunya yakai
hannu zai karba yabada da hanun ta Yana
shafawa da sauri Umar ya kauda kanshi,
juyawa tayi taga Umma na waya hakan yasa
ta fizge hanunta tai hanyar fita daga dakin
da sauri yace "ina Zaki?" batare data juyo ba
tace "dakin Ummi zani" da sauri taja kofa
tabude tafita, Sai alokacin yadan sauke
ajiyar zuciya ya kalli Umar yace "Ya Faruqh
tea" girgiza Kai yay yace "am ok".
Saida Umma tagama wayar sanan tace
"Abban ku na Office din Dr bari naje na duba
Ummi" mikewa Umar yay yadan shafa kanshi
ahankali yace "nima zandan zaga gari Umma
bazan dade ba" Umma tadan kalleshi for
some time ahankali tace "saika dawo amma
karka dade kaji" murmushi yay yace "OK
Miemie" kallon Yusuf yay dake binshi da
kallon ya kannemai ido daya yadau keys
yasa a aljihu yajuya yafita.
Ajiyan zuciya Umma ta sauke da karfi wanda
hakan yasa Yusuf ya kalleta cike da damuwa
yace "Umma just pray for him" Umma ta
kallai tace "to Yusuf, Allah sa Matar shi taji
sauki Dan shine biggest ciwon shi for now,
Bari na dubo su" bude kofa tayi tafita daga
dakin, Yusuf ya cigaba da sipping tea dinshi
ahankali.
Tafiya yay me nisa sosai kafin yay parking a
gaban wani cool garden mai suna "Hollow
Flex" kifa kanshi yay ajikin stiyarin mota Yay
tsaki, ahankali ya dago ya jingina da kujeran
yay kusan 20min kafin ya bude motor yafito
ya kulle yay cikin garden din quiet place
yasamu yaje ya zauna ya ciro wayar shi
daga aljihu tare da car keys ya ijiye a
gefenshi daga tacan nesa ya hango wani
matashi na siyar da pack na hair clips masu
shegen kyau abun sun burgeshi sosai hakan
yasa yay ma guy din waving hannu da sauri
guy din yazo karba yay ya kalli hair clips din
murmushi yay ya kalli Guy din dake tsaye
Yana murmushi ya tambayai kudin, nan
yaciro ya bashi guy din yay godiya yajuya
yatafi. ajiye clips din yay a gefe ya lumshe
ido tareda shafa kanshi murya chan ciki
yace "Haleema! Maisa saida lokaci yay
dazan nuna miki soyayya ta a gareki kike
neman guje mini", shiru yay nayan sakanni
kafin yadan goge guntun hawayen daya
zubomai yadan ja numfashi yace "I know,
nasan nimai laifi ne dayawa a wajen ka ya
Allah, I know I was stubborn then, nasan I did
many many bad things to Ummi dannaga she
was afraid of me, nasan na zalunce ta but
please forgive me ya Allah, na tuba, ya Allah
Kai keda ikon bada lpy ya Allah kabama
Ummi lpy " shiru yay ya kankame jikin shi
saboda yanda yaji sanyi na shigan shi.
Wayar shi ya danna yaga 7:00 na yamma
hakan yasa ya koma mota ya dauko
dadduma yay alwala da bottle water ya
shimfida dadduma ya kabbarta salla. Saida
yay Isha sanan yabar wajen.
Parking yay a parking lot na hospital din ya
kashe motar ya fito da ledodi yan siyayyan
dayay ma Yusuf ya karasa asibitin, tundaga
reception ya hango Yusuf akan wheel chair
Bisma na gungurashi yanata zuwa gado gado
yana raba kudi da wasu chocolate cupcakes,
bakin shi dana Bisma yaki kulluwa ahankali
yace "wat got them so happy lyk this?" Daga
kafa yay ya karasa ciki yasa hannu ya bude
glass door na reception din ya shiga ward
din ya tsaya shiru Yana kallon yanda Yusuf
ke rabon kudi da cupcakes Bisma ne tafara
ganin shi da sauri ta fadi ma Yusuf ya dago
ya kalleshi Yana wani irin sassanyar
murmushi turashi Bisma tayi suka karasa
gabanshi cupcake daya Yusuf ya ciro daga
kwalin ya mikama Umar yace "Haaa ya
Faruqh is for you " dan dukowa kadan yay
Yusuf ya samai abaki ya gutsuri kadan yaci
yanda yaga Yusuf da Bisma na kallonshi
hakan yasa ya hadiye da wuri yace "wat? "
murmushi Yusuf yay ya kalli Bisma ya
kyaftamata ido kafin yace "mutafi daki"
dukansu suka dunguma zuwa dakin ganin
sunyi hanyar dakin Ummi yasa yadan ji wani
iri hannu Bisma tasa ta bude kofar ta
wangale..... Gabaki dayan kayan daya riko a
hannu ne suka zube hakan yasa Ummi da
Umma kebama abinci ta dago dara daran
fararen idonta ta kalli inda taji kara.
Maman Abd Shakur
[8/7, 17:35] Aishat Muhammad:
99..
Murmushi mai sanyaya rai ya saki ahankali
ya tsugunna yay sujjada kafin ya karaso cikin
dakin Yana kallon Ummi da idanunta ke Kasa
tana tauna abinci ahankali, Umma ta
ballamai harara tace "Sai Yanzu ko" dukar
da kanshi yay batare dayace komi ba yana
murmushi Bisma ta karaso ta zauna kusa da
Ummi, abinci Umma takara miko mata ta
kawar dakai ahankali tace "nakoshi ruwa"
Umma tamika hannu zata dau ruwan amma
har Umar ya rigata hararan shi takara yi tasa
hannu ta karbe ruwan dariyan da Yusuf ke
gintsrwa ya saki hakan yasa ya ballamai
harara da sauri yay shiru. Umma ta bude
ruwan ta bata ta Sha kadan ta Mika ma
Umma Umma tace "yauwa Ummi Bari nasa
miki pillow a baya karki kwanta Sai abinci ya
sauka" to tace ahankali Umma tasa mata
pillow ta gyara mata zama Umar dai Sai
kallon Umma yake Abba ne yaturo kofan ya
shigo yace "daughter Ummi ya jikin"
ahankali tace "lafiya lau Abba" murmushi
yay yace "gobe doctor yace zai sallamemu"
wani irin dadi Umar yaji aranshi Abba yace,
"Faruqh tashi mutafi gida, Bisma, Wife,
"Sosa Kai Umar yay yace" Abba anjima
zanzo daga baya Yusuf yay murmushi hakan
yasa ya Harare shi Abba yace"to shikenan
kumu tafi" Umma ta juya ta kalli Ummi ta
shafa kanta tace "ba'a Bari a kwana amma
gobe da sassafe zanzo kinji kina bukatar
wani abu" girgiza Kai tayi hakan yasa ta
shafa kanta saida safe Ummi na, Bisma ma
ta mike tace "mezan kawo miki gobe Ummi?"
ahankali tace "fatee" dariya Bisma tayi tace
"to saida safe" duk suka juya zasu fita Yusuf
yace "bro bazaka rakasu ba?" Umma tai
murmushi da sauri yatashi Yana hararan
Yusuf dake murmushi har mota yaraka su
Umma tace "saura kuma kadade kadai San
10 suke cewa atafi ko to kawai yace Yana
Sosa Kai saida suka bar haraban gate din
sanan ya juyo ciki da sallama ya shigo dakin
tana zaune inda Umma ta barta suna hada
ido tai sauri ta dukar da kanta tana wasa da
dogayen yatsun ta, karaso wa ciki yay ya
zauna a gefenta akan gado har jikansu na
gogan juna yunkurin matsawa gefe tayi
hakan yasa yakai hannu ya riketa Yana mata
wani irin kallo da sauri ta dukar da kanta
hannu yasa a habar ta ya dago kanta hakan
yasa ta dago idanuwan ta ta kallai yarr yaji
murya chan kasa yace "Haleema" lumshe
ido tayi hannu yasa ya shafa gashin kanta
yace "Ya jiki" kaman bazata amsa ba tace
"naji sauki" kwanto da kanta yay akan
kirjinshi ya rungumeta hakan yasa tai lamoo
tana sauke ajiyar zuciya ahankali, lumshe
ido shima yay yanajin wani irin zazzafan son
matar tashi a ranshi sun dade ahaka Jin
abude kofa yasa ya bude idanunshi da kyar
wata nurse ce rike da book tace "is time for
you to leave sir" ahankali Ummi tadago
kanta daga jikin shi tana kallon nurse din
shafa kanta yayi yace "lokacin tafiya yayi
zan dawo da wuri gobe kinji kwanta na
lullbeki kwantar da ita yay ya lullubeta da
bargo jikintane yafara rawa sosai idanunta
sukai raurau girgiza mata Kai yay ya dafa
kafadar ta yace " no karki" kuka sosai tahau
kuka ta rirrikeshi hakan yasa ya kalli nurse
din yace "give me two minute" OK sir tace ta
kulle kofar tafita hakan yasa ya kalli Ummi
data rike shi tana kuka sosai harda shesheka
tace "Ya Hamma karka tafi tsoro nakeji
Mommy zata zo" sosai tabashi tausayi hakan
yasa ya jawota jikin shi Yana shafa bayanta
ahankali yace "shiiii ya isa" saida tai shiru
ya dago kanta ya share mata hawaye da
handky har lokacin tana rike dashi ahankali
yace "ba abunda zai sameki babu abunda
mommy zata miki, mommy datake chan
prison, bake kadai bane ana ba, GA nurses
ga dakin Yusuf a gaba, GA phone dina zan
ajiye miki dazaran naje gida zan kiraki
harsaikinyi bacci zan kashe babu abunda zai
kamaki kinji" gyada mai Kai tayi da rinannun
idanun ta ganin ya kura mata ido hakan yasa
ta saukar da kanta kasa da sauri yasa hannu
ya dago habarta ahankali ya saukar da bakin
shi kan nata hakan yasa ta bude idanunta a
firgice tafara kokarin kwace kanta amma
takasa saboda bata da karfi ko kadan Jin
tana sheshekan kuka ya saketa da sauri tare
da ciro hanunshi daga cikin rigarta kwantar
da ita yay akan gado da sauri ta juyamai
baya ta kulle idanunta murmushi yay ya iijiye
mata wayar ya duko ya ma kunenta kiss
yace "saida safe Matar Hamma" Ya juya
yabude kofa yafita.
Maman Abd Shakur
[8/17, 8:25 AM]
It's @lh@ji
: Umar Faruqh
100...
Ahankali ya Bude kofa ganin ko ina shiru
hakan yasa ya haura stairs yatafi dakin shi
wani irin murna da kwanciyan hankali yake
ji saida ya shiga bayi yay wanka ya fito ya
zura jallabiya yay nafila sanan ya kwanta
akan gado dayar wayar shi ya jawo yay
dialing number saida yay ringing kusan sau
uku sanan ta daga ta kara a kunne kwanciya
ya gyara kafin ahankali cike da natsuwa
yace "Matar Hamma Barka da dare" lumshe
ido tayi tace uhm, shiru yadan yi Saboda
yanda ta amsa yaji har ajikinshi yace "ya
jikin bakiyi bacci ba ?" uhn tace yace "babu
abinda ke miki ciwo? " murya chan ciki tace"
a'a" shiru yay kafin ya jawo filo ya rungume
ya Kara gyara kwanciyar shi yace "Ummi na
ina sonki sosai kina sona?" kunya maganar
tabata hakan yasa ta iijiye wayar a gefe ta
rufe fuskar ta ahankali, Jin alamun maganar
shi hakan yasa tadau wayar takara akan
kunenta yace "Ummi nasan nai miki
laifuffuka da dama abaya ki yafemin kinji
Ummi na, bazan iya rayuwa bakeba inason
ki haifamin yara kyawawa masu kama dake
da wanan idanun matsoraciya irin naki
dinan" murmushi tayi wanda har saida yaji
murmushi yay yace "kinason Yara Ummi
na?" kaman bazatai magana ba tace "eh"
murmushi yay yace "dazaran an sallamemu
gobe saina baki ijiyan yarana inmun koma
gida ko" da sauri ta katse wayar tana turo
baki tare da kulle idanunta Jin wayar na
ringing kaman bazata dauka ba Sai Kuma ta
dauka yace "shine kika katsemin waya ko"
shiru tayi batace komi ba ahankali da
raunanniyar murya yace "kinji Ummi na ina
bukatar ki dayawa ne" ganin tai shiru yasa
yace "Ummi" Jin shiru hakan ya tabbatar
mishi da tai bacci ahankali yaji saukar
numfashin ta Bai damu da kudin shi dake
tafiya ba haka ya daura wayar akan kirjinshi
ahaka har bacci yay gaba dashi.
Da sassafe Umma ta shirya tafito clashing
sukayi da Umar hakan yasa ta kalleshi daga
Sama har kasa yanda yay wani shegen kyau
kaman bashi ba Sai kamshi yakeyi kaman
sabon ango da sauri yace "ina kwana
Umma" antashi lpy Sai ina Faruqh? Da sauri
yace "asibiti zani Umma tace "daka jira
Bisma inta gama faten seka taho da ita ni
yanzu zan tafi kaji son" badan yasoba yace
to Umma Sai wajajen 10 Bisma tagama faten
Bama tayishi a tsanake ba Dan dukya
dameta Sai wuraren Sha daya sanan ta fito
suka tafi shiga dakin sukayi tunda suka
hada ido Ummi ta dauke Kai shiko Sai binta
da kallo yake saboda wani irin mugun kyau
dayaga tayi tana sanye da plain gown na
pink material Sai murmushi take saboda taji
muryan Maman ta da Ammi harda Baffa.
ganin Bisma yasa tadan kwalalo ido tace
"Anty Bisma kinyi min?" daga mata Kai tayi
hakan yasa tai murmushi ta gyara zama
karaso wa falon Bisma tai ta bude kulan ta
zuba mata a plate ta mika mata da spoon da
sauri ta karba tace "nagode" kalli Yusuf tace
"ya Yusuf zomuci" murmushi yay yace ni
matana zata ban nawa special mutafi dakin
mu Honey ya kama hanun Bisma ganin
Umma na kallon shi hakan yasa ya sossa Kai
suka fita da sauri diban abinci tai takai baki
buga ihu tai da sauri ya karbe abinci ya mika
mata ruwa tasha da sauri Zama yay yace
"sorry kibari ya huce kinji Ummi na" dukar
dakai tayi dan kunya Umma Takeji.
Sai wuraren 2 na Rana aka sallamesu
hanunta Umma tarike tana tafiya ahankali
suka fito a baya Umma tasata ta zauna kusa
da ita Bisma ma ta zauna Umar ya shiga
mazaunin driver shikuma Yusuf a gefenshi
suka tafi gida. Gabaki daya Umma ta kasa ta
tsare Sai wani lura na musamman take
Bama Ummi da Bisma ta kaisu dakin ko falo
bata Bari sunfito ba sosai ta musu nasiha
mai shiga jiki Dan mai martaba ya fadi mata
gobe zasu wuce naija.
Bayan sallan Isha Mai Martaba yasa aka kira
kowa duk suka fito falo suka zazzauna
yafara bude taron da addu'a kafin yace
"Faruqh da sauri ya dago Kai yace" naam
Abba wani gari kekeson zuwa a kasashen
duniya kaida matar ka banda makka gari
mai tsarki dan murmushi yay yace "Abba
Australia nakeson zuwa" Abba yay
murmushi yace kaifa Yusuf "uhmmm Egypt
nakeson zuwa murmushi Abba yay
Alhamdulillah tom in Sha Allah gobe tickets
naku will be ready zakuje yawon shakatawa
da iyalin ku, mudai gobe zamu koma
Nigeria, nahore ku dajin tsoron Allah Kuma
ku kula da matayen ku da kyau Allah ya
muku albarka zaku iya tafiya Yusuf yafara
tashi yay gaba Umar yabi bayan shi daga
baya Bisma da Ummi ajere sukai Sama dakin
Umma suka shige Bisma nata janta da hira
ganin tafara gyangyadi yasa Bisma tace ki
kwanta mana kwanciya tayi Sai wajajen
10:30 Umma ta shigo dakin taga Ummi ita
kadai a kwance tana bacci ahankali Umma
tace "Ummi" tashi tayi zaune tana Sosa ido
Umma tace "ga ruwan tea zoki kaima mijin
ki adakin shi" ahankali ta tashi dogon hijabi
ta daura akan yar rigan baccin dake jikinta
ta karbi tray din hanun Umma ahankali tace
"inane dakin Umma? Dakin karshe na
bangaren dama to tace ta juya tafita Umma
ta rike haba iyye su Bisma ko kunya babu
anbi miji bayi ta shiga danyin wanka.
Ahankali tai sallama tana sosa ido saboda
bacci datake ji, jin anbude kofa yasa ta
sauke hanunta tadan kallai tace "Umma tace
nakawo ma tea" matsa mata yay yace "shiga
ki ajiye" hakan yasa ta shiga wani kamshi
mai dadi ne ya daki hancin ta ahankali ta
tsugunna ta ijiye tray din akan center table
ta juyo da niyyar komawa ganinshi tai jikin
kofa yay folding hanunshi akan kirjinshi
Yana kallon ta hakan yasa ta tsaya takasa
gaba takasa baya.
Maman Abd Shakur
[8/17, 8:25 AM]
It's @lh@ji
: Umar Faruqh
101...
Karaso wa yay cikin dakin Yana tafaiyarshi cikin natsuwa ahankali ya rike hanunta jikinta ne yafara rawa sosai kan gadon dakin ya zaunar da ita tareda cire hijabin jikinta ya ijiye a gefe wani kallo yabita dashi daga nan kuma yafara aikamata da sakonni soyayyar shi hakan yasa jikinta yafara rawa,cikin kuka tace "ya hamma tsoro nakeji zafi" ya dade Yana kallon ta kafin yasa hannu ya share hawayen dake zuba a idonta girgiza mata kai yayi yace "ahankali zan miki bazai miki zafi ba kinji Ummi na sosai yake sarrafa ta hakan yasa na basu waje.
Bayan Shekara Hudu...
Kyawawan Yara su uku nagani a mota suna sanye da kayan makaranta biyu maza wayanda ke mugun kama da na yanka dayar kuma mace dake kama da Bisma sak, ihu yaran sukahau yima driver wait wait stop d car hakan yasa driver ya Paka motar daya daga cikin mazan ne yace" Amal bring ur own da sauri ta bude Jakarta ta ciro popcorn da shawarma shikuma Hussain chocolate yabada duka Hasan yahada harda nashi ya fito daga motar, driver murmushi kawai yay Dan yasan mezasuyi. tsohuwar dake bakin hanya da guntulen hanunta yakai mata gabanta ya ijiye hakan
yasa ta dago kanta tace "nagode yaro" da sauri ya juya zai koma da karfi tace "yaro zo" komawa yay tace "ya Sunanka" "my name is Hussain Umar Faruqh" murmushi tayi ta goge guntule hawayen daya zubo mata tace "kacema babanka da maman ka nace su yafemin kaji wuce kitafi" ganin tana kuka yasa Hussain ya tsaya da sauri driver yafito yaja hanunshi suka tafi. Da sallama da Kuma gudu suka shiga katafaren gidan suna Kiran Mommy Mommy, Ummi dake kitchen ta wanke hanunta da sauri tafito ta rungumesu.
Sosai take kuka hakan yasa ta Mike daga bakin titin dan taje kasan gada inda take kwana, saboda tsaban kuka bata lura da titi ba tadaiji anata ke ke juyowan da zatayi wani katon tipa daya dauko yashi yay kanta ya niketa tass waiyazubillahi. Nan aka tattarata aka sallaceta aka kaita gidan gaskiya.
Karfe 8 na dare suka hadu dukansu Dan hira gabaki daya kansu ahade daga Yusuf har Na Yanka sun zama manyan cikakkun maza Hussain ne yace "Dad wata mata tace nacema kayafe mata kaida Mommy" da sauri Umar ya ijiye tea dayake Sha yace a ina? Yace abakin titi Bara takeyi, shiru sukayi hakan yasa Ummi ta tashi tace "kid follow me time for bed" haka suka tashi saida ta kaisu sanan ta dawo ta zauna kusa da Umar ta sauke ijiyan zuciya tace "Ya Yusuf ni nadade da yafema Mommy gaskiya gobe zamuje mu daukota mu kaita wajen Abba mutayata rokanshi ya yafe mata ko sweetheart?" gyada Kai Umar yay Yana murmushi, murmushi Yusuf yay yace ina alfahari daku nagode muku.
Kwantar dakai Ummi tai akan kafadar Umar shafa kanta yay yace "wifey na a kauye zamuyi salla ko" murmushi tamai tace "I love you ya Hamma na" saida Bisma ta mike ta murguda baki tace "point of correction Ummaru Na Yanka zakice" da gudu tai Sama Na yanka ya daure fuska ya kalli Yusuf zan balla Matar kafa dariya Yusuf yay yace "bindi" da sauri yatashi yabi Matar shi hakan yaba Umar daman sumbatar bakin Ummi yace "I love you too Haleematu Sadiya".
*Alhamdulillah*
A huge thanks to my lovely fans anan na kawo karshen Umar Faruqh, Sai kunjini a littafina na gaba very soon. Luv Yhu All.
Maman Abd Shakur
" $
Times New Roman
Times New Roman
Calibri
Calibri
!%),.:;>?]}
$([{
SummaryInformation
DocumentSummaryInformation
WpsCustomData
TECNO LD7
WPS Office
582e6ff28fba4eefac65cb09187a2f65
martaba yakirashi yacemai ance kinata
kuka a mota wai kin gaji. kowa na falon
aka dinga mata dariya Bisma tarufe
fuska cike da kunya taje ta gaida
matayen sarki biyu suma duk sun
amsheta hannu bibbiyu daganan ta
gaida yaranshi maza sanan sarki yace
aci abinci wata yar kakkyawa dabazata
wuce sa
ar Bisma ba tarike hanun Bisma
tace
kusa dani zaki zauna
ahaka suka
karasa dining anacin abinci Bisma nata
hira dayar sa
ar tata mai suna
Amal
Maman Abd Shakur
[10/7, 08:16] M Shakur.: *UMAR
FARUQH*
Sai wuraren karfe goma sanan aka gama
dinner inda yan matan sarki biyu
dasuka rage basuyi aure ba suka rako
Bisma da Amal da Madina har part dinsu
sanan suka juya tareda mata alkawari
gobe da safe zasu shigo to tace sanan ta
shiga daki takarayin wanka sanan tabi
lafiyar gado kasancewar tana fashin
salla sai bacci jakadiya ta lullubeta ta
kashe mata wuta kafin tabar dakin.
Yauwa Aminatu dena kuka karki damu
kawai kiyi addu
a Allah ya sanyama
auren albarka,ai bar Ummaru da wasa
da adduna,amma ba mugu bane karkiji
tsoro bazai cutar miki da ya ba,kullum
burin marigayi kenan yaga ya aurar da
diyarshi kwall Ummi, tashi shiga gida
kiramana Ummin
ahankali Umma ta
tashi tadau tulin goron da jakunkunan
mintin dasuka kawo mata ta shiga gida
tarar da Ummi datayi a hanyar
makwarara yasa tace
Ummi je Baffan ki
nakira yana zaure
tana fadin haka ta
wuce daki. Ummi tabi mamarta da kallo
mai Baffa yamata? Shi Baffa kullum
burinshi yasa Umma na kuka ko to Allah
yasaka mana. dan kwalin kanta ta
warware ta lullube dashi ta share
hanunta tayi hanyar zaure Baffo fin ta
uku tagani Baffa babba (wan babanta)
Baffa karami (kanin baban ta) Baffan
kiris (autan su ) ahankali ta gaidasu
cikin siririyar muryarta Baffa ya amsa
Allah miki albarka kinji Ummi,kimana
biyayya ko kyayi karshe mai kyau, tashi
kije mahaifiyar ki zata sanar dake komi
mu muntafi
kanta akasa tace
Allah
kiyaye Baffa agaida su mama
suna
tafiya tahade tabarman zauren ta
nannade sanan takai cikin gida a bakin
kofa ta ijiyesu kafin ta shiga daki da
sauri
Umma menene?Naga kinyi
tagumi
Umma ta girgiza kai
ranan
auren ki akasa Ummi, sati hudu keda
Hamma
duk son datasan tanama
Hamma bai hana gabanta faduwa ba
wani mugun tsoro yakamata
ni Umma?
kodai bani Ummi ba
Umma takara
murmushi wanda yafi kuka ciwo
kefa
Ummi,zaki auri Hamma nan da sati
hudu
ihu Ummi tasaki sosai kafin
tafada kan Umma tana kuka
Umma wlh
ni banason shi,tsoranshi nakeji,Umma
dan Allah kicema Baffa a
a ni Sama
zan aura
chusa kanta tayi tsakakanin
kafafuwan ta dinga rusar kuka Umma na
lallashin ta.
Ahankali yake tura kauyren dakinshi
saboda kar Baffa da Ammi suji
shigowarshi gidan a irin lokacin nan
karfe 1:45pm na dare,dan bamadan
karsuyi fushi dashiba shi wlh ma kwana
yaso yayi abinshi.
Hamma
yaji
muryan Baffan shi daga daki yana
kiranshi
uhn Naam
ya amsa a dikile
kafin yajawo kofar tashi ya karasa shiga
cikin gidan ya yaye labule ya shiga falon
zaune yaga Ammi ta rike kuncinta tana
mai wani irin kallo mai kamada yaushe
dana zai natsu ya dawo kaman kowani
yaro natsastse?? Wuri Baffa ya nunamai
ya zauna yana kallon fuskar Ammi data
dauke ganinta daga gareshi saikuma ta
juyo da kanta ta kalleshi kaman zatai
magana sai Baffa yamata alamun datai
shiru.
Ammi kuyakuri dan Allah,wlh gasar
wukake naje kuma nina ci nasamu
kyautar dubu uku kunma gani
ya ciro
kudin daga aljihu
Allah Baffa ba yawo
najeba inajin magananku
Baffa ya
kadakai
ba wanan muka tambayeka ba,
inma kaga dama Hamma kakai karfe
ukun dare baka dawo gida ba
Baffa ya
kalli Ammi
mikomin goron nan
yakumbo
Ammi ta mika mishi Baffa ya
turasu gaban Hamma,Hamma yabi Baffa
s kallo mezanyi da uban goron nan
bancin niba cin goro nakeba
maganan
Baffa ya katse shi
wanan goron sa
ranan kane nan da sati hudu, karaba ma
abokanan ka aure zanma koka natsu,
Ummi zan aura ma kaje kafara shiri
Kirjinshi ke wani irin bugawa dayaji
kalmar aure,amma lokacin dayaji Ummi
sai bugun kirjin yafi nada idanunshi
sukai wani irin jaa yana kallon Baffan
nashi yakasa ma magana Baffa ne ya
katse shirun da fadin
dau goron ka
kibarmin daki
Baffa dan Allah kamin
rai,dan darajan Allah ka janye maganan
auren nan
cewar Hamma kaman zaiyi
kuka
batcemin daga gani! Baffa yafada
ya tsawace da sauri Hamma ya mike zai
fita
dawo kadau goron ka mutumin
banza kawai
ahankali yadau goron
yafita daga dakin yana tafiya kaman
mara jini ajiki dakinshi ya bude ya shiga
gabaki dayan goron ya daga ya buga da
banko tareda kwala wani kara
yace
Ummiiiiiii
Maman Abd Shakur
[10/8, 20:19] M Shakur.: *UMAR
FARUQH*
Ammi ta mike kaman zata tashi Baffa ya
harareta
wuce muje mu kwanta, inya
gadama ma ya haukace, aure ba fashi
shigewa uwar daka Ammi tayi Baffa
kuma ya tura kaure yabi yar matarshi
daka.
Baccin dabaiyi ba kenan Hamma har
asuba,kofa ya bude yafito yaja ruwa a
rijiya ya cika botiki yaje yay wanka
sanan yafito yay brush yay alwala sanan
ya shiga dakinshi yadau farar jallabiyar
shi yazira yadau turaren durinshi mai
kamshi ya sa sanan yadau kwallinshi ya
rangada a ido kafin yafito ya bude kofa
ya fita zuwa masallaci. koda yaje ana
gab da sallamewa haka ya bisu bayan
liman ya sallame ya tashi ya rama.
Shiru yayi yarasa maisa zuciyarshi na
zafi ahankali ya daga hannayen shi
sama a zuci yafara addu
ya Allah ka
taimaken kasa Baffa ya janye maganar
auren nan,wlh banison aure,banason
wani nauyi yahau kaina,ya Allah ina
rokonka daka amsamin addu
a ta
yana
gamawa ya sauke hannu yafita daga
masallacin ya koma gida. Tarar da Baffa
da Ammi yayi a tsakar gida Baffa najan
charbi Ammi na bakin murhu murya
Chan ciki ya gaidasu suma suka amsashi
ba yabo ba fallasa ya koma ya shiga
dakinshi ya kwanta akasa yana kallon
sama.
Wuraren 9 Ammi tagama komi tazura
hijabi tafita gidansu Ummi ta shiga
Umma ta tarbeta hannu bibbiyu sukahau
tattaunawa.
Ummi ce ta shigo da sallaman ta ganin
Ammi yasa kunya ya kamata ta rufe
fuskarta da dan kwalinta tace
Ammi ina
wuni
Ammi tai murmushi
a bazan
amsaba Ummi, yaushe rabonki da
gidana
Umma tai murmushi
munga Ammi da yarta a rana
kowa yay
dariya Ummi tai magana da siririyar
muryarta kanta akasa
yakuri Ammi
anjima kadan zanzo
Ammi tai dariya
yauwa yata
kafin ta kalli Umma
tafi nagode sosai Allah kara dankon
zumunci,Allah kuma ya albarkaci
abunda muke shirin kullawa
Umma
tace
Amin
tareda mata rakiya har
waje.
Har wurin 11 Ummi bata tafiba tana
tsakar gida tana ta kada lagwanin da
a sataba. Umma ce ta leko
Ummi wai
baki tafiba,kinsan yanzu Ammi nachan
tana jiranki,tashi kitafi dayar kirki
kinji
. Ajiye lagwanin tayi ta warware
dan kwalin riga zanin dake jikinta ta
zura silifas dinta fuskarta ba kwalliya
fes fes da ita. da sallama ta shiga gidan a
tsakar gida tasami Ammi tana tankaden
tuwa cikin tsananin murna Ammi tace
maraba da Ummi,haba Ummi ko gidan
nan yay kewanki,kin manta da Ammin
kiko
Ummi tasa hannu tarufe fuska
tana murmushi ahankali tace
yakuri
Ammi
ta tsugunna ta karbi tankaden
tuwon a hanun Ammi tana tankadewa
Ammi ta kafeta da idanu tana kare mata
kallo.
Maman Abd Shakur
[10/8, 20:28] M Shakur.: *UMAR
FARUQH*
Allah yay baiwan sassanyar kyau anan!
Cewar Ammi a zuciyarta. Ummi yarinya
ce dabazata wuce 18 19 ba. Batada kiba
yar siririya ce,tanada hasken fata ba
chan ba. Fuskarta nada dan fadi kadan
gata da doguwar hanci kaman baka
giran nan nata acike baki sidik, lips
dinta ja ne jajir dasu kanana gata da
gashi kaman me,kana ganinta kaga
bafulata. Kunya ne da ita sosai,gata da
sanyin hali,ga tsoro ga tsafta kowa na
garin na yabon halin Ummi dan tafita
daban dayan kauyen kaman ba
a nan
aka haifetaba. Ba
a sata a boko ba,
saidai tana zuwa na allo kullum inda tai
sauka yanzu hadda take.
Ammi nagama
zantafi
maganar Ummi yadawo da
Ammi daga duniyar tunani da kallon
Ummi datake,wanda takejin cewa zata
iya chanza Hamma shima dabi
un shi
sudawo kaman nata.
Harkin gama?
Ammi tafada tana mai kallon garin
tuwon murmushi Ummi tayi tace
Ammi tace
yauwa Ummi dan dauko min
rediyo na kamomin tashan Alheri radio
da akace an bude
Ummi ta shiga ciki
tafito dauke da radio ta kunna ma Ammi
Ammi ta karba tana murmushi kafin ta
kure karan radio yanda zata dingaji da
kyau sanan tama Ummi addu
oi kafin
Ummi tajuya ahankali tayi hanyar
zaure. ganin Hamma tsaye abakin
kofanshi yana mata wani irin kallo
dabata tantance name ba yasa taji
kaman zuciyarta zai tsaga kirjinta yafito
da sauri tajuya zata koma cikin gida
amma kafin takai gayin gudu har
Hamma yasa hannu yawani fizgota ta
fada kirjinshi da karfin gaske, riketa yay
da kyau kafin ya maida kofan ya rufe ya
hadata da bango ko ina a jikinta rawa
yake tace
dan Allah Hamma kayakuri
yau ban shigoma dakiba dan Allah
tafashe da kuka sosai hannu ya daura
akan bakinshi alamun tamai shiru, shiru
tayi hawaye na zuba daga idonta cikin
tsawa yace
uban wayace kicema Ammi
kina sona?harda sawa asamana rana?me
zanyi dake?mezaki iya bani?baki da
abunda nakeso yaushe ma kika fara
girma eh
yakara daka mata tsawa cikin
kuka Ummi tace
yakur
yimin shiru
nace kafin na karyaki
tai shiru tana
zaro idanu cike da tsoro sakinta yayi
yadan matsa baya yana zaro mata idanu
yace
inhar kika bari aka mana aure
saikinyi dana sanin sanina kinaji na?
Ta girgiza mai kai tana kuka dukta rude,
sosai ya tunkaro inda take makale da
bango yasa hannu a aljihun jallabiyar
shi yaciro wata yar wuka wacce har
ganin fuskarta takeyi saboda tsabagen
kyallin da wukan keyi
dan Allah karka
yankan
jin saukan wukan a wuyanta
yasa numfashin ta ya tsaya chak,
ahankali tai gefe zata fadi da sauri ya
rikota tafado jikinshi dan kwali kanta ya
salube ya fadi akasa gashin kanta ya
bayyana yana lilo tsaki yayi ya cillar da
wukan yahau girgiza ta
ke, ke
ganin
taki motsi yasa yakara yin tsaki ahankali
yakai hannu ya daura kan wuyanta
yaga taki motsi
da wanan raguwar
zasu hadani aure, subani koshashiyar
mace na aura sai wanan taliyar, gaskiya
kinma na yanka kadan wlh da sake
kwantar da ita yayi akasa kafin yatashi
yadauko buta ruwa ya diba ruwa a
hanunshi yazo ya shafa a fuskarta yadan
girgiza ta
ke,ke Halima
Maman Abd Shakur
[10/9, 21:15] M Shakur.: *UMAR
FARUQH*
Duk dakewar shi da taurin rai irin nashi
saida yadanji tsoro badan komiba
saidan kar yarinya ta mutum mai adaki,
Baffa shi zai fara fadin ya kashe
yarinyar da za
a aura mai. Shiru yay
yana tunanin me abinyi dagata yay ya
daurata kan cinyarshi yahadata da
kirjinshi yana jijjigata
ke, ke
ruwan
butan ya dauko da dayan hanunshi ya
kwara mata gabaki daya a fuska
ahankali ta saki numfashi mai karfi
batare da ta bude ido ba hannayen shi
ya daura a tattausar fuskarta yadan
bubbugi kumatun ta ahankali
yace
Halima,Halima dan Allah ki bude
idonki kinji
jin Ammi ta kashe radio
daya cika tsakar gidan da kara yasa
yakara rage murya yadan girgiza
Halima,Halima bude idonki babu
abunda zan miki Umar ne,nine
ahankali take bude idanuwan kafin ta
saukesu akanshi ganin yanda take kan
jikinshi yasa ta bare baki zata saki kuka
yasa hannu ya rufe bakinta adan rude
yace
karkimin ihu,karkija Ammi taji
dayan hanunshi yasa ya dagata sama
duk tabi ta kankame jikinta ta kulle
idanunta gam. tsayawa yay yadan
kalleta na minti biyu kafin ya tsugunna
yadauko dan kwalin ta ya daura mata
akai yace
daura dan kwalin ki
idanunta a kulle ta daura saida yafara
lekawa yaga Ammi ta shiga daki kafin
ya shigo ya harareta
zoki fita
sumi
sumi ta fita tabar gidan.
Sanye yake da bakin jeans wando,ya
daura rigan shadda mai ruwan toka
akai,ya ranbada bakin kwallin nan
nashi a ido sai kamshi turare yake,
gashin kanshi kwance sai kyallin mai
yake ya fito daga dakinshi ya kullo kofar
kaman mutumin kirki ya shigo cikin
gida tarar da Ammi da Baffa yayi a
tsakar gida suna cin tuwo ya gaidasu
Ammi ta amsa yayin da Baffa ya dauke
kai ahankali yace
Ammi uhm Baffa zani
dandali
Ammi tai murmushi
kadawo
da wuri Hamma,bazaka ci tuwon ba?
Yadan yamutse fuska yace
nakoshi
Ammi
kafin ya juya zaibar tsakar
gidan
Hamma
yaji muryar Baffa ya
kirashi da sauri yadawo ya tsugunna
gaban Baffa
gani Baffa
Baffa yadan
kalleshi kafin yakuma dauke kai yace
gobe kai da abokan ka kufara ginin
filin na dandali,koyaya ma kake son
tsarin kayi kai da matarka zaku
zauna,nariga nasa ankai yashi da jar
kasa tashi katafi Allah maka albarka
farko maganan ta batamai rai, but
addu
an da Baffa yamai saiyadan
sanyaya mai rai
Ameen
sanan yatshi
yatafi tunda yafita kowa ke kallonshi har
yakai dandali lokacin mutane basu taru
ba yaranshi ne kawai aciki kallon su yay
dai dai batare daya kulasu ba yafada
kan kurejar mulkin shi yana huci ya dafe
kanshi
Ziijan ban ruwa
da sauri ziijan
daya daga cikin yaranshi ya dauko ruwa
a buta mai kyau yakawo mai gashi
ranka shi dade
ruwan ya karba ya
kwara akanshi duka yana huci saboda
zafi kanshi keyi sosai.
Maman Abd Shakur
[10/9, 21:26] M Shakur.: *UMAR
FARUQH*
Kara dafe kanshi yayi yay shiru daya
daga cikin yaranshi wanda yafi shiri
dashi ne ya matso kusa da kujeran ya
tsaya
Allah ya huci xuciyar sarkin garin
nan,bamusan da kowa ba saikai, na
gaida Ummaru na Yanka, baisan wasa
ba,wasa batasan dashi ba,takawar ka
lafiya kakkyawa,kakkarfa,zazzafa,sannu
sannu Zuciyar Umar, huce huci Zuciyar
Faruqh,sakko sakko zuciya kodan ni
Murucci nabada shawara,ko kuma
nakawo hanyar shawo kan matsalar
dake damun uban gidana,sarki na,mai
yakarashe maganan yana sarama
Ummaru Hannu.
Komawa Hamma yayi ya jingina da
kujera ya bude ido kadan ya kalleshi
yace
warware min naji Murucci
maida idonshi ya lumshe Murucci yay
dariyan keta yace
Ka Amince da auran
Ummi,Ummi bazata kawoma matsala a
harkan mu ba, dan yarinya ce daba
ruwanta gata shiru shiru,kome kayi
bayan auren bazata taba fadaba,koda
zakai sati baka dawo ba tsoro bazai taba
bari tafada ba,nasan auren ne bakaso
amma da auren Ummi da rashin aurenta
babu abunda zai sauya ko ya chanza
mana wanan itace maslaha ta ta farko
yay shiru.
maslaha ta biyu kuwa shine tsawon
zama danai karkashin ka na gano cewa
ba auren ne takamai mai bakasoba saida
kafison ko auren zakayi bakason auren
yar nan haskiya,sai yar wata kauyen
saboda gudun kar
a rainaka,ko kuma
taje tana fadama yan kauye ya kake ko
mekukeyi amma ina mai tabbatar ma a
wurin Ummi bazaka samu matsalar haka
yadan kalli Hamma yace
sun gamsar
dakai kona cigaba?
Ahankali Ummaru
ya bude ido ya kalleshi yace
cigaba
Murucci yay murmushi alamu sun nuna
maganarshi tai tasiri saboda yanda
idanun Na yanka suka rage ja ya cigaba
Ummi bata daga cikin kalan matan
dakake so,zaka kalli tama kadan,zaka
kalli cewa abu kadan zaka mata ka
illatata,zakai tunani bazata shanyeka da
bukatunka ba,amma ba anan takeba
abunda zaka gane shine mace kamar
fulawa ce bazata kumbura ba harsai
ansa mata abunda zai sa ta kumburo
dafatar ka gamsu Mai Murucci
yay
maganan yana kallon fuskar Ummaru
dake kallonshi fararen hakoran shi a
bayyane yana mai murmushi yace
gaida Murucci uban dabaru,da fikra
kafin ya tashi sufara wasa da wukake.
Misalin karfe 9:00 na safiyar jumma
Bisma ta fito sanye da wani material ja
mai taushi an mata dinkin doguwar riga
fitted rolling tayi da black gyalle sanan
tadau black flat takalmi tasa tana tsaye
gaban mota tana magana da Amal da
Madina tace
nifa Amal nafiso muje
kauyen nan mukadai banason fadawa su
bimu
tafada tana tabe fuska Amal tace
kema kinsan Dad bazai bari
ba,hakanan yabar ki kiyita yawo haka
babu masu tsaron ki kina bakuwa?
Madina tace
not even dat, idan munje
mu kadai wa zai kaimu gidan mai garin
kauyen mu kwana,tunda u keep saying
ke sai kin kwana a kauye
Bisma ta turo
baki tace
ni ni dai saina kwana,amma
abumu dogarawa biyu kawai mai tukin
mota damai kula da mu
Amal ne tai
sauri ta juyar da kan Bisma tace
take a
look
ganin sarki da fadawa kusan 20
yasa Bisma jin haushi amma ta boye
ganin mai martaba ya kalleta yace
kukan mota makesure yau bakiyi kuka
ba fa,if not zancema abokina kar akara
bari kiyi tafiya,na sanar da mai gari
zuwan ku sai tsumayen ku yake Allah
kaiku lpy, kudawo da wuri gobe kinga
jibi Sunday zaki koma kinji yata
ahankali tace
to Dad
ta shiga mota su
Amal ma haka kafin fadawa su shiga
wata doguwar bus Driver ya shiga ya
jasu ni M Shakur nace Adawo lafiya.
To fans think of d wo**e abunda zai
faru. Luv yhu all saikun jini da safe.
Maman Abd Shakur
[10/10, 08:14] M Shakur.: *UMAR
FARUQH*
Dan tafiyan da bazai wuce na minti
arba
in ba sukayi suka gansu a kauyen
haskiya. Kauyen ya Burge Bisma sosai
saboda kyau dataga yamata gashi ko ina
ba datti, ba irinsu bawan raken nan
akasa ko kaahin jakuna ko bola da
sauran su ko ina tsaf tsaf.
Ganin sun soma shigowa kauyen yasa
wani bafade wanda aikinshi busan
sarewa ne ya leko da kanshi ta gilass
yafara busa sarewa irin baki sun soma
isowa motoci suka cigaba da tafiya
ahankali.
Na Yanka! Na Yanka, na Yanka
sauri duka yaran Hamma da shi Hamma
dake cikin rafi yana wasa da wuka duk
suka juyo suna kallon Ziijan dake wani
irin falfalawa da gudu yana haki yana
karaso su, saida ya tsaya daidai wajen
rafin sanan ra sarama Ummaru yace
gaida uban gidan Ziijan, mai
ziijan,Ziijan na dauke da labari mai
zafi, kuma zanso nabaka shi da zafinshi
basai ya huce ba
yakara sa maganan
yana haki saboda gudun dayasha.
ahankali Ummaru ya mikama na kusa
dashi wukar dake hanunshi kafin yatako
yafito daga rafin yana sharce ruwan
fuskarshi, kan kujerar mulkin nashi da
aka ijiyemai a karkashin bishiya ya
zauna
yay crossing legs yana kallon
Ziijan fuskarshi kaman bai taba
murmushi ba yace
meke tafe dakai?
Ziijan yakara saramai yace
a matsayi
na na kunnuwan haskiya daka nadani,
na jiyo mana wanan tsohon dake kiran
kanshi mai gari danmu kai kadai muka
sani a matsayin mai gari, yau zaiyi baki
daga zariya yaran masarautar zaria
batare daya sanar dakai ba,yanzu ma
haka sun iso amma basu karasa shigowa
nan kauye ba saidai idan kuka saurara
zakuji busan sarewan su iyakan rahoto
na kenan Mai Ziijan
Tunda yafara maganar
Ummaru ke
kada kafa kafin ya kalli yaranshi yace
aje a taremin su,karku bari su karasa
shigowa garin nan
Wai har yanzu ba
a kai gidan ba?amma
ai kunce mun shigo kauyen
Madina tai
dariya
daga bakin kauyen zuwa cikin
kauyen fa da dan nisa sos
bata karasa
maganan ba saboda wani irin cin birki
dasukaji direban yaci Bisma ta kankame
Madina cike da tsoro tace
wayyo
Miemie na,la
ilaha illallah
direban ne
ya juyo da sauri yace
hajiya ku
tsugunna karku fito kome zakuji
yaran
Ummaru kusan talatin ko wanne da
wukake a hanunsu suka zagaye motocin
yayinda wayansu guda biyar suka dauko
kujeran mulki suka ijiye karkashin wata
katuwar bishiyar mangoro. Ahankali
mataimakin sarkin yaki dake cikin Bus
din fadawa yabude kofa yafito yana
kallon su
me kuke so?ba fada mukazo
nema ba,haskiya mukazo wajen mai
gari,ku barmu mu wuce kafin ayi barin
jini
Bisma takara kankame Madina tana
kuka tace
shikenan Miemie yau mutuwa
zanyi,jibesu da manyan wukake gasu da
yawa farka mana ciki zasuyi?
Ahankali sauran fadawan suka fito layi
sukayi jikin motar dasu Bisma ke ciki
dan kome zai faru su zasu kare.
Mataimakin sarkin yaki yakara magana
yace
kubamu hanya ko ai barin jini
Duka yaran Ummarun suka fashe da
dariya kafin Murucci ya kalli sarkin yaki
yace
karyan ka,inhar kuka iya zubar
mana da jini koda digo daya ne bamu
cika yaran Ummaru na Yanka ba,kauyen
ce bazaku shigaba harsai uban gidana ya
iso yace abarku ku shiga
fadawan suka
fara kallon kallo sanan sukai shiru duk
suka tsaya.
Cike da takama,kasaita,dajin isa ya shigo
filin yana wani irin fito mai kara sanye
yake da 3qauter jeans blue,aljihun jeans
din kananu wukake ne aciki,yasaka
bakar singileti data kamashi sosai ta
fitar da dankareren kirjinshi da six
packs din,hanunshi muscle din dake jiki
kadai yasa fadawan suka girgiza idanun
nan sun sha kwalli ranbadau, ya daura
wani jan hankacif a goshi wanda dan
karamin jelar ta sauka a tsakakanan
giran shi,hanunshi rike da wata
sharbebiyar wuka mai baki biyu daya
ijiyeta akan kafada yana ma fadawan
wani irin kallon wulakanci yana fito.akur.: *UMAR
FARUQH*
Binshi sukayi da kallo gabaki daya filin
yay tsit sai tashi fiton shi akeji. Amal sai
alokacin tafara kuka data hango katon
saurayi mai murdadden jiki ta kalli
Bisma data chusa kai a cinya tace
tashi
kiga ogansu yazo
. saida ya kare musu
kallo sanan ya juya yana fitonshi ya
zauna akan kujerar mulkin dake
karkashin bishiya, yahade rai, saukar da
wukar dake wuyan shi yayi ya chaka a
kasan wurin gefen kujerar dayake
zaune, ya daura kafa daya kan daya
yana girgizasu ahankali.
Kubamu hanya mu wuce,bamuzo
neman rigima ba,saidai dan kawo ma
mai gari ziyara
cewar mataimakin
sarkin yaki. Ummaru yay wata
sanyayyar murmushi daya bayyanah
dimple dinshi yana shafa dan guntun
gashin gemunshi, kafin ya daure fuska
kaman bashi yay murmushi ba yace
juya ku koma inda kuka fito,kucema
wanda ya aikoku na yanka yahana ku
shiga sai yazo ya ganni
fadawan duk
sukai shiru suka juya suna kallon
mataimakin sarkin yaki, bama wanan ba
idan sukace zasuyi fada dasu akalla
cikinsu babu wanda yake kasa da
arba
in da biyar yaushe zasu hada
karfin su da samari da bazasu wuce
talatin ba?
Ahankali sarkin yaki ya
kallesu alamun mu juya juyawan da
zasuyi Ummaru ya ciro kananun
wukaken dake aljihun shi guda biyu, ya
kadasu yana wani wullasu suna juyawa
a hanunshi kafin ya wulwulasu daga
inda yake suka tafi suka chaki tayoyin
gaban karamar motar da fadawan suka
zagaye tus!kakaje, karan fashewan
tayoyin motar,fadawan suka juyo da
sauri dan ganin aika aikan daya afku
gabaki dayan tayoyin gaban sun sace
sarkin yaki ya kalli Umar, Ummaru ya
kalli yaranshi yay wani fari da ido
hakan yasa suka fashe da dariyar keta
gabaki dayansu abun ya bakan tama
fadawan rai.
Hakan yasa mataimakin sarkin yaki ya
zaro wukar shi sauran fadawan ma haka
kafin su idasa ciro wukaken yaran
Ummaru suka ciro nasu
ku tsaya dan
Allah karkuyi haka,Umar
muryan mai
gari sukaji dake karaso wa wajen shida
wasu magidan ta guda biyu tsabagen
rudewa bai tsaya dauko abin hawaba
yafito da kafa da labarin ya sameshi ya
karaso filin yana kallon su yace
sauke wukaken nan
fadawan suka
sauke banda yaran Ummaru Mai gari ya
kalli Ummaru dake kallon gefe yama
dauke kai yace
Faruqh cema yaran ka
su sauke wukaken
da ido Ummaru
yamusu magana suka sauke wukaken.
Mai gari yakarasa wajen Ummaru
ahankali yay maganan
nasan banma
daidai ba,zanyi baki ban sanar da
kaiba,yaran sarkin zazzau ne
sukazo,kayakuri ka barsu su shiga cikin
gari,kaine mutum na farko dake
gyaramin garin nan da mutanen dake
ciki,bakuma ka kawo hatsaniya a garin
nan,kayakuri kaji yaron albarka ka
barsu su shiga gobe zasu barma garin
Umar yay shiru kafin ya kalli mai
garin yay magana cikin muryan yan
daba yace
gaskiya kar akarayin
haka,muke jagorancin gari dole musan
wayanda ke shiga da wayanda ke fita
ya juya ya kalli gefe daya kafin yace
shiga
mai gari yay murmushi
nagode
Faruqh dan arziki Allah rayamin kai
kafin mai gari yakaraso wajen ya kalli
sarkin yaki yace
yaran nawa su fito su
shiga bus din mutafi anjima naturo nasa
a gyara tayoyin motar
direban su ya
bude kofar motar madina ce tafara
fitowa kanta akasa tama kasa kallon
inda na Yanka yake zaune saboda tsoro
ta shiga bus din da sauri,sai Amal itama
ta fito ta shiga bus da sauri Bisma ce ta
karshe tafito tana share hawayen idonta
kai ta daga ta kalli inda na Yanka yake
zaune karkashin bishiya yana mata wani
irin kallon wulakanci, hawayen idonta
takara sharewa kafin ta tsugunna ta dibi
kasan wajen a hannu kowa yabita da
kallo batare da an gane metake shirin
yiba tafiya tayi kaman zata shiga bus sai
ta figa da gudu nesa dashi kadan ta
tsaya ta dage iya karfinta ta watsamai
kasan a fuska.
Maman Abd shakur
[10/13, 08:14] M Shakur.: *UMAR
FARUQH*
Tace
Idiot
kafin tajuyo da nufin tafiya,
yaran Ummaru taga sun zagayeta ko
wanensu na zaro mata ido, fitsari ne
kawai yarage bata saki ba,kirjinta
zaman zai tsage saboda tsoro mai
anguwa ya karaso wajen Ummaru cikin
muryan lalama yace
Faruqh yak
daga mai hannu Ummaru yay a zuciye
da idanunshi dasukai mugun ja, mai gari
yay shiru. Ahankali ya tashi tsaye daga
kan kujeran yana takun kasaita yazo
inda yaranshi suka zagayeta space suka
bashi ya karaso cikin wajen ya tsaya
gashi ga Bisma yana mata wani irin
kallon daga sama zuwa kasa Bisma ta
kulle idonta gam jikinta na wani irin
fitinan nen rawa, ahankali yay stepping
back ya rike doguwar wukarshi a hannu
yana kallon fadawan wajen ya kalli
yaranshi yace
kumata wankar kasa
Bisma ta bude baki zatai ihu taji kasa a
bakinta, kasa suke dibowa suna
zubamata tundaga kai zuwa kowani
sassan jikinta Ummaru ya kalli fadawan
dake neman zuwa wajenta yace
wanda yatako zuwa nan saina yagamai
hanji
tsayawa chak sukayi madina da
Amal kuka amota suna cewa yanzun nan
zasu koma zaria.
juyawa yayi ya kalli Bisma daga sama
zuwa kasa yanda takoma kamar jar kasa
yadanyi murmushi yakaraso inda take
tsaye ido a kulle yadan kai bakinshi
zuwa kunenta yace
yarinya bakisan
take naba ko, bansan wasa ba,banssan
gatseba,karki kuskura kice zaki shigo
hurumina dan wulakan taki zanyi,
kodake yar shugaban kasa ne, amma kin
riga kin shigo garina dole kiyi biyayya
inba hakaba kinga wanan da aka miki
shine karamin hukunci mai sauki cikin
hukunci danake adanama fitsararrun
yara irinku, nasan zaki iya cewa zaki
rama ko?
yay murmushi yana kallon
yanda ko idonta bata iya budewa
saboda kasa ya daure fuska kaman
bashi yay murmushi ba
idan yau zaki
rama zaki samen a dandali,idan kuma
gobe ne zaki samen a rafi saikinzo
fitsararra
ya juya ya wulla wukarshi
sama Murucci ya chabe da sauri
Ummaru yay gaba yaran suka bi
bayanshi wasu kuma sukadau kujerar
mulkin suka bi bayansu.
Da gudu Amal tafito daga mota ta
rungume Bisma tana kuka sosai,madina
ma haka,wani bafade ne yakawo musu
katon ruwan goran ever Amal ta bude ta
wankema Bisma hannu sanan ta
dauraye mata fuska da baki sanan suka
kakkabe sauran kasan jikinta cikin kuka
Amal tace
Bisma mutafi,ni wlh mutafi
bazan kwana a garin nan ba, mukoma
gida muhadashi da Daddy wlh a aikomai
sojoji sukamashi a hukun tashi
Bisma
tai murmushi hawaye na gangaro mata
tace
nifa saina kwana a kauyen nan
gobe zamu koma gida, kuma babu
wanda zai fadama Daddy abunda yafaru
har fadawan kuna jina?
Duk suka amsa
da to ,mai gari yace
dan Allah kiyakuri
narasa ya zanyi da Ummaru?ya gagari
garin nan
Bisma tai murmushi
bakomi
baba, mutafi
Bus suka shiga sai gidan
mai gari.
Maman Abd Shakur
[10/13, 10:23] M Shakur.: *UMAR
FARUQH*
tun bayan tai wanka ta zauna tai shiru a
dakin da aka sauke su sai tunane tunane
take.
Ke,Bisma!
a firgice tadawo daga
duniyar tunanin data lula tai murmushi
tana kallon Madina tace
ina Amal?
Madina tai murmushi tace
ba wanan
ba,tunanin me kike haka?
Bisma ta turo
baki
toni ai Miemie na nake kewa
Madina ta fashe da dariya
yanzu dai
dare yayi, muyi bacci,Amal na wanka
Ahankali Bisma ta kwanta tareda jan
bargo ta lullube jikinta dashi.
Sannu Ummi kinji,yaragu ciwon?
Girgiza ma mamanta kai tayi tana kuka
ahankali,
kwanta kiga bari nashiga
wajen Ammi ko zan sami ragowar
saiwar data taba baki naga yana aiki
ahankali ta kwantar da Ummi dake kuka
tadau dan hijabin ta ta zura tadau tocula
tafita daga gidan sallama tayi ta shiga
gidan Zaune tasamu Ammi ita kadai a
tsakar gida tanajin Radio. Ammi ta tashi
zaune da sauri tana kallon babar Ummi
dake a rude, a rude itama Ammi tace
lafiya kuwa
Umma ta zauna kusa da
Ammi tace
wlh Ummi bata da lapiya,
ciwon cikin ta yadawo,shine nazo
inkinada ragowar saiwar nan ki
tsammana
a rude Ammi ta mike
inadashi aramin tocular ki naduba
daka yana ciki
Yan mintuna dabaxa su wuce uku ba
Ammi tafito dauke da wani saiwa ta
mikama Umma
ungo yi sauri kijika
mata tasha zai lafa gobe da safe zan
shigo na duba yar tawa,Allah kara
sauki
Umma tace Amin tareda fita daga
gidan. Maganin taje ta jigama Ummi
ranan dai daga Umma har Ummi babu
wani wanda yay baccin kirki.
Karfe 10 na safe Bisma taci gayu cikin
riga da sket nayan kanti pink anmusu
ado da black duwatsu a jiki sun kamata
sosai tai rolling bakin dan karamin
Gayle tareda saka flat bakin takalmi ta
kalli Amal da madina dake kwance suna
kallonta tace
nidai natafi rafi na gaisa
da ruwa
Amal ta mike zaune da sauri
tana zaro ido tace
baki tsoron ya ganki
Bisma?kinga kiyi zamanki anjiman nan
zamu tafi fa
Bisma ta turo baki
nidai
natafi,autan mai gari yace zai kaini
yasan rafin, bye gurls
tadau wata yar
Jakarta baka dasu chocolate ne aciki tai
gaba ta barsu baki bude tana fita tasami
autar sarki a kofar gida yana jiranta
yarone da bazai wuce shekara 6 zuwa 7
ba tace
muje aboki
chocolate taciro
daga jaka tabashi ya karba d sauri yana
dariya itama dariya ya bata tace
kasha
mana kanata dariya
dariya yakara yi
yace
a wlh sainaje majarantar allo in
nunama su mujittapa alewar burni
Bisma ta dinga dariya haka suka dinga
dariya anata kallon su harsuka kai rafi
yana gaba tana baya wani zubin harsai
ya juyo ya jirata sanan sai sucigaba da
tafiya. Dawowa taga yay da gudu yazo
inda take jikinshi na rawa yace
bakuwar bunni mutafi,wlh Ummaru na
yanka na rafi naga kaman wanka yake
mutafi kafin ya ganmu,wlh inya ganmu
mun bani
Bisma tai shiru kafin tace
wuce katafi makarantar allon ka, ni
bazai min komiba,kaga ai ni bakuwace
ko?
yaron ya kalleta yace
to to to zaki
gane hanya ne?
Bisma tai murmushi
eh zangane tafi kafin kai latti zo nama
karama
takara ciro wani chocolate ta
karamai ya juya yatafi da gudun shi irin
na yaradai. Saida tadena ganinshi
sanan taji wani tsoro ya shigeta ahankali
take daga kafa tana karasawa wajen
rafin labewa tayi ajikin wata bishiyar
kuka dake nan kusa da rafin. Motsin
dataji na ruwa yasa tadan leko da kanta
bata ganin fuskar mutumin cikin ruwan
dan yajuya mata baya, amma daga gani
tasan shine, ganin kaman zai juyo yasa
takoma ta labe a bayan bishiyar ta dafe
kirjinta saboda yanda yake bugawa
sosai, yanzu mezata ma wanan dan
taadar ta huce, opportunity gashi yanzu
shi kadai ma baya tare da yaranshi,
bude ido tayi takara matsawa ta leka shi
daga kanshi zuwa ciki duk yana wajen
ruwan sauran jikinshi ne acikin ruwa,
klin taga yana zazzagawa a jikinshi yana
dirzawa da soso,da bisani taga ya
zazzaga klin din a gashin kanshi yana
chudawa da soso kirjinta ta dafe saboda
yanda yake bugawa da matsanancin
karfi ga wani irin tsoron dake shiganta
yanda taga power shi a daddaure yasa
tasa hannu ta rufe bakinta. Ta kara
komawa jikin bishiyar tana sauke
numfashi, ahankali tasake lekawa
lokacin ya juyo yan
kallon saitin
bishiyar yana wanke kirjinshi da soso
ganin haka yasa takusa sakin ihu tai
sauri ta taushe bakinta ta jingida da
bishiyar ta lumshe ido na kusan sakanni
talatin. jin rafin shiru tadaina jin motsin
ruwan kwata kwata yasa ta bude ido ta
leko da kanta taga babu kowa a cikin
ruwan, baya cikin rafin. ahankali tafito
gabaki daya daga bayan bishiyar tana
karema rafin kallo to ina yake? ? Kodai
aljani tagani? Fizgota taji anyi da wani
irin mugun karfi an nakata jikin
bishiya,zatai ihu taji an toshe mata baki
uban wa kike kallo?
Ahankali takebin
tundaga kafafun shi zuwa kanshi da
kallo sanye yake da 3qauter jiya saidai
jikinshi ba riga saima ruwa dake
binjikinshi fuskarshi babu alamun
rahama ko kadan jijjigata yakara yi
uban wa kike lekowa?
Fans duk naji maganganun ku, masu
cewa sun fison na yanka da
Ummi,damasu cewa sunfi sonshida
Bisma,karku damu tym will tell us
cikinsu wacce akayita dan na Yanka?
And also all ur comments count. Luff
yhu all.
Maman Abd Shakur
[10/13, 19:38] M Shakur.: *UMAR
FARUQH*
Uban wa kika kalla answer me?
Bisma
tai shiru takasa magana jikinta na rawa,
datake cewa zata rama abunda yamata
harda sawa auta yakawo ta ashe bazata
iyaba,akwai wani abu tattare da
Umar,yanada wani irin kwarjini,ko
kuma tace inhar ta kalli muscle dinshi
kadai saitaji tsoro yakamata
Maganan
shi ne yadawo da ita daga duniyar
tunanin yace
oh so kinzo ramawa ne?
Ya kalleta kafin ya dafe goshin shi
yanadan tunani sanan yace
yes! Am
true kece yarinyar jiya
turencin dayayi
yasa Bisma taji wani mugun dariya yazo
mata,yace am right ne wai am true,
idiot,olodo kawai tafada a ranta kafin ta
ballamai harara tace
malam sakeni,kai
har kanada abinda zan leka,jiki saikace
ka hadiyi cementi awani mummurde
tofar da miyau tace
yuck!yhu makes me
sick
. yay akalla sakan talatin yana
kallon ta kafin yay dan murmushi
fararen hakoran shi da lotsassen dimple
dinshi tabi da kallo, ya daure fuska
kaman bai taba dariya ba ya kalleta yace
mace bata isa tamin rashin kunya
ba,laifin ki biyu yanzunan zaki gane
baki da wayau,zan natsar dake,saboda
kisan irin kalaman dazaki dinga
fadamin
kafin takai gayin magana taji
ya dagata gabaki daya ya daurata kan
kafada wuntsila kafa tafara tace
saukeni, ka saukeni nace
daidai bakin
rafi ya tsaya tareda sakko da ita jefata
yay cikin rafin wanda sanyin ruwan
kadai yasa tai wani irin ihu
wayyo
Miemie na,na shiga uku
kallon Ummaru
tayi taga yay dan murmushi a fusace
tace
bazaka zo ka ciro niba, mugu
kawai azzalumi,Allah ya isarmin banza
wanda iyayenshi basuci moriyar shiba
kaman daukewar wuta taga murmushi
dake kan fuskarshi ya dauke, azuciye ya
shigo cikin rafin baiyi wata wata ba ya
dauke fuskar ta da mari mai kyau ta
fashe da kuka tana kara turo fuskar ta
waje ganin ruwa na neman shanye mata
kai.
hanunshi ya kalla kafin ya nuna ta da
yatsa yana mata wani irin kallo,saikuma
ya sauke hannun ya juya ya fita daga
rafin. ta bude baki zata zageshi ruwa ya
shiga bakin hakan yasa tai shiru tana
neman nitsewa a ruwan riganshi dake
jikin bishiya ya zara ya daura akan
kafada ya cigaba da tafiya yanajin
yanda take faman fada da ruwan yasan
tabbas bata iyaba amma yay gaba
abinshi. Tun tana iya turo kanta waje
har ta nitse cikin ruwan.
sted on October 19, 2016
[10/15, 08:41] M Shakur.: *UMAR
FARUQH*
Da sauri yakara sa shiga rafin dan
wanke kafafun shi dasuka baci da tabo.
tsayawa yay chak dan ganin kaman
inuwa inuwan mutum a cikin ruwan
dake yawo kaman reshen bishiya da
sauri yakara sa tumbulawa cikin rafin
alokacin yakara gasgata kanshi ganin
yarinyar nayin chan kasa yasa yafara
iyo da sauri harya cimmata ya rikota
gam yafito da ita daga rafin ya ijiyeta a
bakin rafin kafin yakara sa fitowa yana
share fuskarshi. Bakinta ya bude ya
hura mata iska kafin ya danne cikinta
saida yay haka kusan sau uku sanan
tahau tari tana amayar da ruwan
datasha saida tagama sanan tafashe da
kuka sosai tana rawar sanyi dan tsohon
ya kalleta yace
yarinya kin iya ruwa
ne? Maiya kaiki shiga?
Bata amsaba
tacigaba da kuka sosai Baffa ya kara
kallon ta
anya ke yar garin nan cema
kuwa?? Ko kece bakin danaji ance mai
gari yayi daga birnin zaria?
Ahankali
Bisma ta gyada mai kai tana hawaye.
Baffa yace
ya isa to muje nakaiki gida
ki chanza kaya naga kina rawar sanyi
ahankali ta mike tsaye tana kuka sosai
Baffa ya kalleta
yakuri karki kara zuwa
rafi tunda baki iyaba,kinga yanzu inda
ban isoba da kin mutu
kara sautin
kukan tayi sanan tace
nagode
Saida ya ijiyeta a bakin kofar gidan mai
gari sanan yajuya yatafi.
Gidan ta shiga tana tafiya a hankali
matar mai gari tafara gani a tsakar gida
tana wanke shinkafa da sauri ta ijiye
shinkafan ta karaso da sauri tace
maiya
sameki Bisma? Maiya jikaki haka?
Jin
an ambato sunan Bisma yasa Amal tafito
itama da gudu tai turus a bakin kofa
tana kallon Bisma tace
maiya sameki?
maiya jikaki haka?
Bisma tai murmushi
tana rawan sanyi tace
fadawa rafi
nayi,wani bafilatani ne ya cironi
Matar
mai gari tace
dama baki iya iyoba
kikaje rafi,karki kara Allah kiyaye gaba
Amin Bisma tace ta juya tabi bayan
Amal suka shiga dakinsu tafashe da kuka
tafada jikin Amal.
Amal tace
U are hiding something,
maiya faru dake Bisma?
Ahankali ta
mike ta cire kayan jikinta kafin tadau
towel ta daura tayi hanyar fita Amal tace
Madina na bayi kijira tafito sai kije kiyi
wankan
ahankali ta dawo ta kwanta
kan gado tareda shigewa cikin bargo
tana makyarkyata Amal takara matsowa
tace
Bisma wos wrong
Bisma cikin
tsawa da tsiwa tace
ki kyaleni,don
insist i can handle all my problems
takarashe maganan tana sheshekan kuka
kuma wlh kutashi mubar garin nan
yanzu,am sick of dis damn village
tacigaba da kuka. Madina dake shigowa
dakin ta kalli Amal tace
sis maiya
sameta?
Amal ta sauke ajiyan zuciya
tace
i donno,yanzu ta shigo wai tafada
rafi,yanzu kuma tahau kuka tana
masifa,Ya Madina dan kira dogari
kifada mai su shirya zamu tafi yanzu
Madina da ita kadai ce ta tuna ta taho
da wayarta kauye ta dauka ta kira
dogari nan da nan aka shiryama tafiyar
da kyar Bisman tai wanka ta shirya
cikin riga da sket na Brown nd golden
atampha ta yafa dan karamin golden
gyale a wuya tadau golden takalmin ta
flat tasa. ko mai bata shafaba turare
kawai tafesa tafito fuuu su Amal nabinta
abaya.
Wajen mai gari sukaje yay musu shatara
na arziki yabasu dubu uku da kyar suka
karba dan karyaga kaman sun raina
yayinda matarshi ta cika musu
buhunhuna dasu goruba, tofi,hanjin
ligidi,shasshaka,danta
matsisi,iloka,tuwon madara, bulalar
kishiya,taabo,da dai sauran su suka
karba sukai godiya.
A kofar gida Bisma taga Auta, dari biyar
tabashi da ragowan chocolates dinta tace
mai
Auta ina zan iya ganin na Yanka
yanzu?
Adan tsorace ya kalleta
bunni nidai bazani ba,amma nasan
yanzu yana dandali
kallon driver su
tayi tace
kasan dandalin kauyen nan?
Eh nasani to kaimu wajen. mota suka
shiga su Amal dai basu cemata komiba
ganin masifa tajeji. Fadawa ma suka
shiga motar su a kofar dandali sukai
parking inda babu wanda yafito sai
Bisma takara sa gaban Na Yanka dayay
kaman bai ganta ba yana hira da gang
dinsa.
Kirjinta na mugun bugawa kaman zai
fashe saboda tsoro takaraso ciki, cikeda
tsiwa tace
Allah ya isa,mugu kawai
azzalumi wlh inda namutu dazu da baka
kwana lafiya ba yau
sai alokacin ya
juyo dakai ya kafeta da idanu yaranshi
ma haka. Shiru tayi saboda tsoro da
kuma yanda idanunshi suka cika mata
ido juyamai baya tayi da sauri ta cigaba
da magana
I will make ur life
miserable, ba
a taba marina ba,but u
took dos ur damn filthy hands and
slapped me
ta goge hawaye tace
will pay for it,wlh saikasan kataba yar
gatan Miemie da Abba na, mugu
kawai,basamude
a zuciye Murucci yay
kanta zai mareta Na Yanka yace
Bas!
barta tacigaba
Alokacin takara juyowa ta kalleshi
shima ita yake kallo, yadan cije yatsan
shi tareda yin kara kaman dan yaro yace
wayyo Miemie na Abba na hannu na
kizo, wayyo bapi
duka yaranshi suka
fashe da dariyar keta dan gane dawa
yake. Dip ya dauke murmushin dake
fuskarshi yamata kallon sama da kasa ya
tofar da miyau a gefe. Kafin ya fashe da
dariya yace
Murucci Miemie na,Abba
kya kya kya suka fashe da dariyar
mugunta suna nuna Bisma. da gudu
Bisma tajuya ta shiga mota tana kuka
sosai kaman ana zare mata rai.
Maman Abd Shakur
[10/15, 20:03] M Shakur.: *UMAR
FARUQH*
Karfe daya na rana taimusu a gidan
sarkin zazzau. Inda bayan yan gaishe
gaishe Bisma ta wuce part dinsu jikin
Mama jakadiya tafada tana wani irin
kuka data dade batai irinshi ba. jakadiya
tai tambaya amma shiru saida taci
kukan ta ta koshi sanan ta dago kai tace
Mama mutafi yau inaso naje naga Abba
na,shi kadai zai bimin hakkina da kyau
jakadiya tai shiru tana kallon yanda
fuskar Bisma ta kumbura tai kuma ja
abunku da farar mace ta girgiza kai tace
gobe da safe ne zamu tafi kiyakuri
kibari sai gobe, maiya faru a kauyen?
Maiya bata miki rai haka?
Batace
komiba ta tashi tafada bedroom wani
sabon kukan tabude kafin bacci ya
kwasheta anan kan gado.
Sannu kinji Ummi,Salma wai tamaci
shinkafar kuwa?
Umma ta girgiza kai
tareda rike haba tana kallon yar tata
tace
a wlh Ammi,kinsan ta dazaran
tafara ciwon cikin nan bata iyacin
abinci sosai harsai tagama,amma yau
tamaki saka abu a bakin kwata kwata
nai magana taki ci
. Ammi ta kalli Ummi
dake kwance kan tabarma daure da zani
iya kirji gashin kanta dukya barbaje,tai
wani mugun haske abunku da fara kal ga
uban raman datayi idanunta sunyi ja
saboda kuka. Ammi tace
diyata nakawo
miki tuwo zakici?
Ahankali ta daga ma
Ammi kai hawaye na gangaro mata, cike
da tausayawa Ammi tace
to ai bance
kiyi kuka ba,yi shiru bari nakawo miki
tuwon zanma samiki man shanu a kai ai
kinaso ko?
ta gyada ma Ammi kai tana
share hawaye da bayan hannu, Ammi ta
juya tafita daga dakin yayinda Umma
taci gaba da mata fifita.
Ko minti uku batayi ba ta dawo dauke
da lafiyayyen tuwon dayaji man shanu
da gauta akai irin dai girkin tsofaffi.
Ammi ta ijiye a gabanta tace
yauwa
Ummi na,tashi kici
da kyar ta tashi
zaune tana goge hawaye Ammi ta kalli
Umma tace
dan kawomin ruwa a langa
Umma tace
to tareda ajiye maficin ta
fita ta debo ruwan Ammi ta karba
tabama Ummi ta wanke hannu Umma
tai shiru tana kallon su kodan son da
Ammi kema Ummi bazan iya hanata
wani abuba,fatana Allah shiryi Hamma
saboda yay zaman lafiya da amana da
yata.
Da kyar tai dan lomomi dabaza su wuce
uku ba ta ture ahankali tace
nakoshi
Ammi
Ammi tai murmushi tareda miko
mata ruwa ta wanke hannu
ai kinmayi
kokari diyar kirki,anjima kya karacin
wani saiki sha magani
wanke hanun
tayi zata kwanta Ammi ta hana
bari
abincin ya narke
Jingida da bango tayi
ta lumshe ido tana cije lebe saboda
azaban datakeji a mararta.
Wuraren 4 na rana Ammi tamusu
sallama tabar gidan dan Amsa kiran da
Baffa ya aiko yaro yakirata.
Maman Abd Shakur
[10/15, 20:55] M Shakur.: *UMAR
FARUQH*
Yanzu Hamma ne yay haka Malam?
Nasan Hamma da rashin ji, taurin kai da
wasa da wukake amma yaushe dana
yafara kokarin kisan kai?
Ta karashe
maganan muryan ta yay mugun rauni.
Malam da zuciyar shi ke mugun tafasa
yace
kin daisan Idi bayamin
karya,yadawo daga kiwo kenan yace
bari ya gangara yasha ruwa a rafi
adaidai lokacin yaga Hamma ya daga
bakuwar mai gari ya jefata a rafi,ganin
Hamma ya juyo zaitafi yasa yajuya da
gudu yabar wurin kar Hamma
yakamashi, inda Allah bai jefo niba da
yarinya ta mutu to wlh maganin shi
zanyi,zai natsu ne
ya juya fuu yay
hanyar waje da sauri Ammi tace
jinan
Malam,karka yanke hukunci cikin fushi
saina yanke din Malam audu mai
tabarau zanje nasama goben nan za
daura mai aure da Ummi
Malam
Ummi dabata da lapiya
Baffa yakara sa
kafa Hulan kanshi cike da masifa irin na
fulanin nan yace
ta warke a gidanshi
yasakai ya fice abinshi. Shiru Ammi tayi
Allah gamu gareka, Allah ka shiryamin
Hamma ka natsar min dashi kaman
kowani yaro.
Karfe 10 na safiyar ranan lahadi
motocin su Bisma sukadau hanyar gombe
ina musu fatan sauka lafiya.
Mallam dan Allah kasake tunani akan
abinan wanan wani irin aure ne anjima
karfe sha biyu,Hamman ma ko ganinshi
bamuyi ba balle musanar dashi abinda
ake ciki,Ummi kuma ba lafiya gareta ba
Malam dake kwance wata yar gana
masgo daya shigo dashi daki yace
saikiyi, batun yau nasan dan Hamma
yasamu goyon bayanki ne yake duk
abunda yaso ba
Lami! Lami
Malam ya
kwallama kanwarshi kira mai suna lami
ta shigo da sauri. ya mika mata gana
masgon bayan ya cire wata bakar leda
yace
gashi keda sauran jama
a ku kai
gidansu Ummi kayan auren Hamma ne
Lami tasaki buda
ayiymriri wayyo ni,
yau dan Hamma na ne dabai dade da
denayin fitsarin kwance ba zaiyi aure
Ni M Shakur nace lalalalaaa inda yana
wurin dakin gane. Kwasan kayan tayi
tafita dasu tsakar gida saida suka gama
dubawa sanan ita da sauran kawayen
Ammi aka dauka da abincin gara sai
gidansu Ummi dake cike da mataye da
yaran baffofin su.
Baffa ya mikama Ammi na bakin ledan
kayan yaron ki ne idan Allah yasa na
ganshi zan kadoshi gida yazo yay wanka
yasa su, ni natafi Allah sa naga
gantalallen yaron
. Yasakai yafita
ahankali Ammi ta sami wuri ta zauna
kan simenti. Jiya jiyan nan ta rabu da
Umman Ummi,mezata dauketa wani irin
kallo zata mata idan taji zance auren
yarta yau?
Ummi dake mukurkusun ciwon ciki a
daki duk surutun mutane sun isheta sai
kuka take ahankali. jin an yaye labule an
shigo yasa ta kalli Umman ta Umma tazo
ta zauna kusa da ita tarike hanunta tai
murmushi kafin ta tashi da sauri tafita
jin bazata iya fadima yarta wanan
labarin ba.
Ganin Baffa da kanshi ya karaso cikin
dandali yasa Hamma yadan mike tsaye
da sauri yana kallon kasa. Kallon sama
da kasa Baffa yamishi kafin yace
wuce
mutafi gida
ya kalli gang din nashi yace
ina gayyatar ku auren abokin ku karfe
sha biyu anjiman nan kadan a
masallacin kofar gidan mai gari
sauri Ummaru ya dago kai yana kallon
Baffa, yayinda Baffa ya dakamai tsawa
wuce mutafi kana kallona da wayan
nan Rubabbun idanuwan naka
haka
yatasa Hamma a gaba yana huci har
gida,yakara tasashi agaba yay wanka
sanan ya karbo sabuwar farar yadin
daya siyo a kasuwan kwari, yabashi yasa
nanfa na yanka ya fito fes kyawunshi ya
mugun bayyana amma kana ganinshi
kasan baya cikin farin ciki gashi Baffa
yaki bashi dama ma yay magana da
Ammi. Gaba Baffa yakara tasashi har
masallacin kofar gidan mai gari inda har
gang dinshi sun iso suna mamakin auren
ne da gaske. Ganin ga ango ga Baban
ango,ga Kawunan Amarya yasa liman
yace
a shigo masallaci a shaida,nanfa
mutanen kauye suka shaida daurin aure
tsakanin UMAR FARUQH da HALEEMA
ABDULHALEEM akan sadaki naira dubu
daya. Idanun Ummaru sun kada sunyi
jajir, yayinda kauye gabaki daya ya
dauka Na Yanka yay aure,ya auri
Ummi!.
Maman Abd Shakur
[10/16, 07:44] M Shakur.: *UMAR
FARUQH*
Yayar Umma ce ta shigo uwar dakan
misalin karfe bakwai na yamma rike da
fitila a hannu ganin uwar dakan yay
duhu. baccin wahala taga yay gaba da
Ummi ahankali takai hannu tadan
daddaketa
Ummi,Ummi tashi mu
shiryaki mu kaiki dakinki
ahankali
Ummi ke bude idonta jin kaman a
mafarki ake mata magana. Rass ta bude
idon ta sauke su kan Innarta tasalla inna
ta riko hannunta ta zaunar da ita tana
gyara mata gashi tace
Ummi na, inaso
kimana biyayya,kuma insha Allah
wanan abin da Kawun nanki sukayi
alheri zai xamar miki,yau aka daura
auren ki da Ummaru yanzu ma haka
suna waje sunce mu shiryaki da kansu
zasu kaiki daki. Dazu munje mun miki
jere da yan abunda mahaifiyar ki
kedashi da wayanda mu yan uwa muka
miki tashi muje kinji
tunda takejin
maganan taji wani irin ciwo da bakin
ciki sun cikata, fashewa tayi da kuka
sosai tafada jikin Innarta tace
Inna
banason shi,mugu ne inna
inna ta kulle
mata baki tare da dagata tsaye tarike
mata hannu suka fito tsakar gida sai
buda ake ga amarya ta fito bayi inna ta
kaita tai mata amfani dawasu irin
magunguna dani bansan mesuba,sanan
tabata wani tasha kafin tamata wankan
lalle sanan suka fito sukai daki wani
atampha ja ta dauko ma Ummi ta mika
mata ta shirya hakanan Ummi ta shirya
tsaf inna ta zauna ta chanchara ma
Ummi kwalliyan kauye datasha jan
jambaki ba karamin kyau kwalliyan
yamata ba dudda yay looking very local.
Kuka kawai take Inna ta dauko Babban
mayafi ta lullube Ummi sanan tabata
dan madina (silifas) sabo fil tasa sanan
ta riko hanunta har tsakar gida. matan
tsakar gida ko waccen su ta yafa gyale
dan raka Ummi waje Ummi ta cikin
gyale take waige waige tana neman
Umman ta amma bata ganta ba ganin
dai za
a fitar da ita daga gidansu yasa
tafashe da kuka sosai Inna na lallashi
har wajajen Baffa suka kaita a kwar gida
Baffa yay mata fada tareda rike hannun
ta yace
Allah baki zaman lapya
. Haka
yarike hannun Ummi har gidan Hamma
dake gangare wanda basu gama ginashi
ba ma. bude gidan yay da makullin da
Baffa yabashi sanan yace
shigo da kafar
dama Ummi
ahankali ta shiga da kafar
dama Baffa yakara bude wani daki da
makulli yace
yi bismillah ki shiga
. da
bismillah ta shiga sanan ya mika mata
toculan hanunshi
gashi nan ki dinga
haskawa, Allah bada zaman lpy, Ummi
kiyi biyayya idan Ummaru yakawomin
karanki kin sanni sarai saina ballaki
tunda uwarki tariga ta bataki
yajuya
yafita.
Wani sabon kuka tafashe dashi,ga wani
irin ciwon ciki daya kara taso mata da
zazzabi,kwanciya tayi anan tsakar dakin
dako leda babu sai sabuwar katuwar
tabarma da gadon bunu anmai jan fenti
da baida wani girma sosai wanda yau su
Baffo finta suka hada kudi aka siyo a
kasuwan kwari.
Wajajen karfe 9:00 na dare Ammi ta
tura kofan dakin Hamma ta shiga.
Kwance tasame shi rubda ciki ko dago
wa baiyiba dudda yaji an shigo. Zama
tayi kusa dashi kafin tace
Hamma
juyowa yayi ya kalleta da idanunshi da
suka kada sukai ja ahankali ya tashi ya
zauna Ammi tace
katashi katafi gidanka
wajen Matar ka, kaji tsoron Allah
Hamma,katuna Ummi amana ce a wurin
ka,marainiya ce Ummi,inhar ka cutar
min da Ummi nika cutar Hamma, katuna
da haka
ta mikamai wani leda ya karba
ahankali
bata da lapiya maganin tane
anan kabata tasha, kayakuri nasan Baffa
bai kyautaba,amma kar hakan yasa kace
zaka wulakan ta Ummi
kamaci abinci
kuwa?
Girgiza mata kai yayi yana huci
hawaye na neman zubomai da sauri ya
kawarda kanshi. ahankali Ammi ta
matsa kusa dashi ta juyo da kanshi
fadawa jikinta yayi yasaki kuka wanda
Ammi kadai kejin sautin kukan Ammi ta
daga kanshi ta sharemai hawaye tace
fadamin matsalar ka dana,menene?
yay shiru yana sauke wani irin ajiyar
zuciya yace
Ammi banason
Ummi,taimin karama dayawa,ta cika
sanyi, bazata
Ammi ta taushe mai
baki tana girgiza kai tace
zaka so Ummi
ko mujima ko mudade, dan Ummi
abarso ce ga kowa,tana dauke da
dumbin halaye na kirki,mace kuma bata
karama nan gaba zaka gasgata
hakan,tashi katafi kaga ita kadai ce a
gida Allah maka albarka
tashi yayi rike
da maganin ya juya ya tsugunna yafita
daga dakinshi zuwa gidanshi,gidan
Amarya Ummi.n Abd Shakur
[10/16, 09:10] M Shakur.: *UMAR
FARUQH*
Tun a zaure yakejin kukan ta, kulle
kofar gidan yay yasa sakata sanan
yakarasa shigowa da yar karaman
sallama ya shigo dakin. dip ta hadiye
dan kukan datake yi ta chusa kanta a
cikin cinyan ta hawaye na gangaro
mata. Yar tsaki yayi kafin ya ajiye mata
maganin a gabanta yajuya wurin gado
ya cire rigar jikinshi ya rataya a jikin
kusa, yahau gadon ya kwanta. Ahankali
tafara rera kuka saboda ciwon da
cikinta yafara mata.
yakirata cikin
zazzafan muryar dago kanta tayi a
daburce tace
dau maganin
gabanki kisha kizo ki kwanta
maganin
ta dauka tabude tasha kadan sanan
tadan kalleshi a tsorace ya harare ta
yace
tashi kizo ki kwanta
mikewa
tsaye tayi jikinta na wani irin mugun
rawa tana harde kafafu wani mugun
kallo yamata daga sama yace
wuce kije
kiyi fitsari malama
a daburce takara
juyawa tafita daga dakin, tsaki yayi
ganin tsabagen
rudewa ko toculan ma
bata daukaba kodame zata gani ohon
mata.
Tsaki yayi ya tashi daga kan gadon
tareda daukar toculan ya fito ganinta
yay nan bakin kofa tana rawan fitsari
hararan ta yayi tare da mika mata
toculan
idan kinmin fitsari anan saina
kakkaryaki, kazama kawai, kuma kiyi
wanka kafin ki shigo dakin nan
toculan ta karba tajuya da gudu har
tana tuntube taje bakin rijiya taja ruwa
ta tafi bayi ta shiga tai wanka sanan ta
dauko kayan daga jikin kofa zata saka
tsautsayi yasa suka zube akasa dan
kwalin ne kawai ta iya rikewa da sauri
ta daga kayan amma harsun jike wani
kukan tafara kafin ta daura dan kwalin
a jikin ta ta dauraye kayan da ragowan
ruwan botiki tafito ta shanya a kan
igiyan data gani a tsakar gidan. a bakin
kofa ta tsaya tana kuka taki shiga
bazaki shigo ba,zan bata miki rai
fa,yarinya kamar mayya tahanani bacci
da sauri ta shiga kanta akasa tana share
hawaye. kallo yabita dashi da sauri ya
juya mata baya. Ahankali takarasa ta
zage gana masgon da aka kawo mata
kayan data gani a sama ta jawo da sauri
tasa doguwar riga ce mai taushin gaske
tadau sabon pant din data gani ta juya
da gudu tabar dakin bayi ta shiga ta
gyara kanta kafin tadawo cikin dakin ta
tura kofa ahankali ta kwanta kan
tabarman tare da dukunkunewa akasa
ta kashe tocular ta dakin yay dahu.
Ke,ke
naam ta amsa a tsorace tareda
kunna torch din,fuskar nan ba rahama
ko kadan a ciki yace
zoki hau gado ki
kwanta duk randa naga kin kara
kwanciya akasa saina karyaki
da sauri
ta mike tsaye jikinta na rawa kota ina
tazo gaban gadon ta tsaya takasa hawa,
bazaki hauba
yafada a tsawace da
gudu tahau gadon har tana bigeshi ta
matsa chan karshe ta kwanta a takure
tocular ya dauka ya kashe tareda gyara
kwanciya kasancewar gadon karami ne
hakan yasa saida kafafun su yahadu.
kwata kwata yakasa bacci yanda yakejin
saukar numfashi Ummi yasa yaji lissafin
shi na neman jagulewa, ahankali ya juya
mata baya. Jin saukar numfashin ta ta
wajajen bayan wuyarshi yasa ya juyo a
fusace yasa hannayen shi ya jawota
jikinshi ya matseta yana wani irin huci.
sosai Ummi tafashe da kuka dan tuntuni
take rike kukan. kokarin fizge jikinta
daga nashi take amma yakara matseta
ya daura hancin shi kan wuyanta yana
wani irin shinshinawa. da sauri ya
turata ya sauka daga gadon yabude kofa
yafita da sauri daga dakin. Yayinda
Ummi tacigaba da rera kuka kaman ana
dukan ta tana kiran
Umman ta
Maman Abd Shakur
[10/17, 18:09] M Shakur.: *UMAR
FARUQH*
Hartai bacci bata kara sa na yanka a ido
ba. Karfe shiddan safiya ta bude ido
babu kowa a dakin ahankali ta tashi
zaune tana mai karanto addu
an tashi
daga baccin da aka koya musu a
islamiyya
Alhamdullilahil lazi
ahyana,ba
adama amatana,wa ilaihin
nushur
ta sauko da kyawawan fararen
kafafun ta kasa, ta sauko daga gadon.
saida ta gyara shimfidar gadon tsaf
sanan tafita daga dakin taje taja ruwa ta
cika bokiti dam takai bayi sanan tadawo
daki ghana masgon tabude tana neman
aswaki cikin sa
a ta gansu dayawa ta
dauko daya ta zari zani daya da sabulu
ta tafi bayi. wanka tayi ta goge bakinta
tsaf da asuwaki sai shining hakoranta
suke ta gyara jikinta kafin tadawo daki
tadau tsintsiya ta share dakin fes har
tsakar gida ta share ko ina kafin ta
koma daki ta fiffito da kayan ghana
masgon wata bakar atampar roba roba
da akamata dot da ja ta dauko, doguwar
riga ce dinki kaman an aunata dinki ya
kamata sosai, har yaso matse ta hakan
yasa dukiyar fulanin suka bayyana ta
gaban rigan sosai mai kawai ta shafa ta
dauko ragowan maganin da Ammi ta
aiko mata ta sha ta kwanta kan
tabarman dakin tai shiru tana tunanin
Umman ta. jin an bude kofar gida yasa
ta tashi zaune da sauri tareda warware
dan kwalin kanta ta rufe fuskarta jikinta
na rawa, labule ya yaye ya shigo da
sallama ciki ciki kallo daya ya mata ya
dauke kai tareda ajiye kular da Ammi
tabashi ya kawo nan tsakar daki ya
karasa gaban gado ya zauna yana
karkada kafa. Cikin sassanyiyar
muryarta dake rawa tace
Ya Hamma
ina kwana
Shiru yamata kaman bazai
amsaba ya tuna da maganganun Ammi a
dikile yace
lafiya,daukomin kwano ki
zubamin abinci
da sauri ta tashi tana
kallon dakin fita tayi da sauri tadawo
dauke da daurayayyen kwano da kofin
silver mai marfi data ciko da ruwa ta
shigo ta tsugunna a gabanshi ta ijiye. a
sace yake kallon ta, kulan ta dauko ta
bude ta tsugunna tana zubamai da sauri
ya kawar da kanshi ganin idanunshi na
kallon abunda bayaso yana gani.
Ajiyemai abincin tayi a gaba takoma kan
tabarman ta, ta zauna kanta akasa tana
wasa da yatsan ta. Tsaki yayi yarasa
maisa yakejin wani iri dabai tabaji a
rayuwar shi ba, bai saba zama da mace a
wuri daya ba banda Ammin shi, gashi
Ammi tasa yamata alkawari bazaije ko
inaba har sai bayan sati daya, shi yanzu
ya zaiyi,ina zaman zamana an kawomin
abu mai tadamin da hankali. Tsaki
yakara yi yadau dan waken ya danci
kadan ya ijiye yadau ruwan yasha
yasake kallonta
ke bazaki abincin
bane?,dauka kici
da rarrafe takarasa
gabanshi tadau abincin hakan yasa
abunda bayason gani suka sake bayyana
mai a ido sosai, tsaki mai karfi yakara ja
wanda yasa Ummi fashewa da kuka dan
tazaci laifi tayi da sauri ta Sakeyin
rarrafen ta maida kwanon gaban shi
arude tace
yakuri dan Allah
hakan
yasa ya daka mata tsawa yace
bazaki denamin rarrafe agabana ba,ke
yarinya ce
da sauri ta girgiza kai jikinta
har rawa yake ya balla mata harara
abincin kici
ta dau abincin tana turawa
abaki tana hadiye wa da kyar.
Bazan laminshi wanan fasadin
ba,ka
idar masarautan mune tundaga
kakanina babu wanda ya isa ya mari
mace daga masarautar mu,dole koma
wayeshi zai fuskanci hukunci
waya mai
martaba ya dauka yakira wani babban
inspecta yamai bayanin abunda yakeso
kafin ya karashe wayan da cewa gobe
nakeson ganinshi anan masarautar
gombe. ya katse wayan ya kalli Bisma
dake kuka ajikin Miemie yace
dena
kuka,saiya fuskanshi hukunci mafi
muni, duk taurin kanshi namiki
alkawari saiyay hankali,kuma saiyay
dana sanin tabamin yar Auta na
Bisma
tai murmushi Murna tace
nagode Abba
Maman Abd Shakur
[10/17, 19:42] M Shakur.: *UMAR
FARUQH*
Har karfe goman dare yana tsakar gida
zaune a bakin kofa ya rike kanshi
yarasa maike mai dadi,bayason yama
shiga dakin dan zama a dakin yadawo
mai matsala. Ganin sauro na neman
cinyeshi yasa yatashi ya shiga dakin ya
kullo kofa kunna tocula yayi yaga Ummi
kwance kan gado tana baccin ta amma
duk a takure chan jikin bango zanin
jikinta duk sun tattare sun bayyanah
kyawawan cinyoyin ta a waje. Gabaki
dayan tsigan jikkinshi yaji sun tashi da
sauri yacire fuskarshi daga kallon
cinyarta yafita daga dakin da sauri.
Yafita tsakar gida yana zagaye zageye
fita yayi daga gidan gabaki daya tafiyan
dabaza ta wuce na minti sha biyar ba ya
kaishi gidansu, kofa ya tura ya shiga jin
karan radio yasa yagane Ammi batai
bacci ba,karasa wa yay cikin gidan yay
sallama a hankali idanunshi sunyi ja.
Da sauri Ammi ta kashe radio
Hamma
na kaine, incedai ba ciwon Ummi yafito
daga da tsohon daren nan ba
girgiza
mata kai yayi ya zauna kusa da ita ya
chusa kanshi a cinya yay shiru zuciyar
shi na tafarfasa. Ahankali Ammi ta
shafomai kai tace
menene Umar?
Dago da kanshi yayi ya fuzar da iska ya
kalli Ammi da rinannun idonshi yace
Ammi dan girman Allah kuraba wanan
auren,ko ki barni nafita naje nasamu
abokai na
yakara she maganan muryar
shi na rawa sosai kaman bana yanka ba,
Ammi tai tsaki tana hararan shi dan
tasoma gajiya da lallabashi tace
tashi ka fitarmin daga gida tunda ba
maganan arziki kazo dashi ba,aure kam
saida mutuwa yaraba,fita kuma
bazakayi ba sai bayan satin dana fadi
kwallan daya cikamai ido ya zubo ya
share da sauri kafin ya gyara zaman shi
ahankali yace
to Ammi zan kwana anan
dan Allah ku barni
Ammi tajuyo tana
mai kallon anya daidai kake tace
wai
hala ka zare ne Hamma,yanzun nan
Baffan ka zai shigo koranka zaiyi kaima
kasani,bazaka kwanan min agida ba,ita
Ummi saita kwana ita kadai kake so
sosai hawaye ke kwarara daga idonshi
ahankali yace
Ammi ni banason zama
da mace a rumfa daya,hankali na tashi
yake dan Allah ki barni na kwana anan
ya karasa maganan muryarshi tai
mugun rauni Ammi ta ballamai harara
tace
tashi katafi kafin ranka ya baci
mutumin banza wanda bayason tara
iyali,wuce kafita
ahankali ya mike ya
zira takalman shi yafita daga gidan.
Hannu Ammi ta daga sama tace
Allah
nagode ma,daga yin aure jiya har
yarona yasoma natsuwa, ni nasan zaka
so Ummi,Allah kara hura rushin sonta a
ranka,kaman Malam yaji wanan labarin
nasan zaifi kowa murna
Da kyar ranan Ummaru yay bacci shima
akan tabarma yasamu yayi. Bai tashi ba
sai wuraren karfe tara na safiya da
sauri yafito waje ganin Ummi zaune
abakin kofa yasa ya kawar dakai ko
gaisuwan ta bai amsa ba yaja ruwa ya
shiga bayi. Wanka yayi yay brus tare da
dauro alwala a daki yay salla.
Ke, ke
ya kirata da sauri Ummi ta shigo dakin
ta tsugunna a gabanshi tana wasa da
yatsa kallo daya yamata ya dauke kai
yace
akwai ice ne?
Girgiza mai kai
tayi. Yadan kalleta na sakan biyu yace
jeki chanza kayan jikin nan naki,kuma
ki daure gashin nan naki mai kama dana
aljanu kafin na dawo
yajuya yafita
daga dakin kusan minti uku ya dawo ya
zauna nan tsakar gida yana girgiza kafa
alokacin Ummi na sharan tsakar gidan
tana kwashewa, kowani tafiya tayi saiya
bita da kallo itadai tunda ta kalleshi sau
daya suka hada ido bata kara kallon
inda yake ba. bubbuga kofar gidan
akayi hakan yasa Ummaru tashi ya fita,
karban itacen yayi daga hannun
Murucci yace mai ina zuwa jirani. cikin
gida ya shiga ya ijiye icen. Lekawa yayi
daki danya fada mata ta daura wani abu
a wuta adaidai lokacin take cire rigar
jikinta tsayawa yayi chak batare daya
iya furta koda kalma daya ba.
Karasa cire rigan Ummi tayi ta wurgar a
kasa ganin Hamma a tsaye gabanta yasa
ta sandara ihu ta durkusa tana kuka
sosai, da sauri shima yafita daga gidan
batare daya fada mata abunda yazo fada
mata ba.
Tsaye yasamu murucci a bakin kofa dan
karamin murmushi yama Murucci.
Murucci yace
Allah yaja zamanin mai
gidana,fadi kome kakeso amaka shi
yanzu
ahankali Na Yanka ya zauna kan
dakalin kofar gidan yana shafa gashin
kanshi yace
kwanakin baya kacemin
mace kaman fulawa ce,sai ansa mata
yeast take kumbura maikake nufi da
haka?
Murucci yafashe da dariya ganin
na Yanka ya daura fuska yasa ya tsaida
dariyar shi yace
Allah ya huci ran mai
gidana,namiji uban mazaje,kai! wlh dole
mace taji tsoran ka saboda kai zaki ne,
kawo kunenka na fadama
matsowa
kusa dashi Murucci yayi ya radamai
wasu abubuwa a kunne
dan karamin
murmushi Na Yanka ya saki yana kallon
Murucci
jeka anjima zan fito
Murucci
yace
to uban mazaje,Allah kawo ka lpy,
ayi amarci da kyau banda sassauci,dole
ta gane kai zaki ne nawa!
na yanka yay
murmushi kafin ya juya ya shiga gida ya
rufo kofar harda sa sakata.
Jin kukan Ummi yasa ya karasa shiga
dakin, har alokacin tana tsugunne daure
da zani iya kirji tana kuka chan ciki.
Rigar jikinsa ya cire ya rataye a kusa, ya
karasa ya tsugunna yana kallon gashin
ta daya zubo a gadon bayanta da sauri
ta matsa baya ta dago kanta tana share
hawaye. Ahankali yace
dago jajayen
idonta tayi ta kalleshi
naam
ta amsa
mai cikin kuka yace
danna ganki ba
riga shine kike wanan kukan?
Da sauri
ta girgiza mai kai tana share hawayen
dake zubo mata,
okay,bari na ganki
gabaki daya saiki suma kinji
hannu ya
mika ya kamo nata datake kokarin
boyewa a bayanta, ahankali yake
mammasa hannayen nata yana kallon ta
yace
Haleema
kuka sosai tafara a
tsorace tace
dan Allah kayakuri ya
hamma
dagota yay tsaye yasa ta a
fadadden kirjin shi a hankali yana shafa
bayanta
shiiii kimin shiru
shuru tayi
tana kokarin kwace kanta daga jikinshi
amma takasa gabaki daya ta rude,
hannayen shi biyu yasa yadago fuskarta
yana kallon kwayar idonta da sai yau ya
lura ba bakake bane light brown ne
sosai, ahankali ya saukar da tattausar
lips dinshi a kan goshin ta ya sumbace
su,ya gangaro ya sumbaci hancinta daya
dade bai cire lips dinshi daga wurin ba,
ahankli yake gangaro wa kasa yana
neman lips dinta, kwarda kanta take
sanyi amma takasa, bata ankara ba taji
saukar bakinshi kan nata yayinda
hannayen shi suke kokarin kwance
zanin dake daure a jikinta.
Maman Abd Shakur
[10/19, 09:28] M Shakur.: *UMAR
FARUQH*
Wani irin mugun rawa jikinta yafara
bana wasaba, ta rike zanin gam ta kece
dawani irin kuka tana kokarin kwace
bakinta daga nashi.
Hannayen ta yahade ya matse su abayan
ta yasa dayar hanunshi ya ya kwance
zanin gabaki daya ya wurgar akasa
binta yayi dawani irin kallo,yana
murmushi. wasa ya fara da duk inda
hanunshi yakai, shidewa Ummi tafara yi
numfashin ta na neman daukewa tana
tutture shi.
Ya Hamma kama Allah ka
kyaleni,wayyo Ammi
turata yayi gefe
ya tsugunna a wurin tareda rike gadon
sosai yana cije lebe. Da sauri ta sauko ta
daura zanin ta tai hanyar fita daga
dakin da gudu, ya fizgota ta fado jikinshi
matseta yayi sosai batare dayace komi
ba, yana tsugunne. fashewa Ummi tayi
da kuka tafara kokarin kwace kanta
daga jikinshi da kyar ya iya bude baki
yace
shiii yakuri,kinji Haleema
shiru
tayi tai lamo a jikinshi a tsorace dan
gani tayi kaman ya zare,mutumin dabai
taba kirantada sunanta ba.
Ahankali ya kwanta akan tabarma
tareda gyara mata kwanciya a kanshi
duk ta takure,kirjinta na bugawa dan
har yanajin bugawan kirjinta bayanta ya
dinga shafawa ahankali har bacci yay
gaba da ita a haka. Jin takara nauyi yasa
yagane bacci yay gaba da ita. Ajiyar
zuciya ya sauke tare da fuzar da wata
zazzafan iska. Ahankali ya dagata ya
kwantar da ita akan gado kawar da
kansa yayi kafin yasake juyo da kanshi
ahankali ya sauke su kan kyakyawan
fuskarta fara ce sol Ummi,lips dinta jajur
yake dan karami,ga uban gashi, sauke
ganinshi yayi kan kirjinta acike suke
dam kasancewar yar fillo ce buh
matsalan shi daya Ummi tacika
sanyi,batada karfi, yafizon ya aure mace
mai zafi,mai kuzari kaman shi. Wani
zani ya dauko ya lullubeta kafin yafita
daga dakin zuwa tsakar gida.
tsugunnawa yayi yahada wuta ya daura
tukunya yasa ruwa kadan Lipton ya jefa
kafin yakoma daki yadau rigar shi yasa
yafita jimawa kadan yadawo da bredi da
madara da bombita tass ya hada tea
yakai nata daki yarufe kafin ya zauna
nan tsakar gida yasha nashi ruwa yaja
yatafi bayi yay wanka sanan ya shigo ya
shirya cikin 3qauter da bakar singlet
dinshi yafita daga gidan don zuwa gaida
Ammi.
Wuraren 11 ta tashi daga bacci,da kuka
ta tashi dan tuna abunda yamata yanzu
Hamma ne takeso?ta tsaneshi,bana
sonshi,dan iska ne taciga ba da kuka.
gyara gadon tayi tai shara ganin akwai
rushu yasa ta debo ta kunna turaren
wuta gidan yadau kamshi. bayi ta shiga
tai wankan tsarki dan bakon yariga ya
tsaya tafito tadawo daki ta shirya cikin
atampha ta ja da baki riga da sket yay
mata kyau sosai ta zauna tai shiru tana
tunanin Umma ta. Jin yunwa ya isheta
yasa tadau tea tasha da bredi data gani.
Maman Abd Shakur
[10/19, 09:28] M Shakur.: *31*
Wuraren 4 ya shigo gidan,lokacin Ummi
na kada miyar kubewa dake cikin kayan
garan da aka kawo mata. da sauri ta
mike jikinta na rawa kanta akasa tace
sannu da zuw zuwa
karaso wa inda
take yayi yana takun nan cikin kasaita
kallo yabita dashi daga sama zuwa kasa
kafin yasa hannu ya janyota jikinshi, a
tsorace ta kalleshi yadan zare mata ido
yace
bance ki dinga sa dan kwali
ba,wanan gashin naki kamar na aljanu
bakisan yanaban tsoro ba
girgiza mai
kai tayi hawaye na taruwan mata yace
karki sake kimin kuka anan raguwa
kawai
Kara daga mai kai tayi tana kokarin
hadiye hawayen ahankali yace
Preety
gurl
shiru tayi dan bata gane yaren
dayayi ba. sakin ta yayi yakoma gefe
yace
sauke miyar kizo muje daki
sauke miyar tayi ta dauraye hanunta
yarike mata hannu suka shiga daki
zaunar da ita yay abakin gado ta saukar
da kanta kasa tana wasa da yatsan ta ya
daure fuska
yakira ta a tsorace ta
kalleshi yace
nace kiyi girki ne? ? Me
kika iya dafawa yaushe ma aka
haifeki,ban iyacin jagwalgwalo ba,so
karki kara kinaji na
ta daga mai kai da
sauri tana matse kwalla, murmushi
yamata ya mika mata wani kofi yace
gashi Ammi tace nakawo miki maganin
kine kisha
da sauri takafa abaki dadin
dataji maganin yamata yasa tasuka
shanyewa da mamaki yake kallonta
maganin ba daci ne?. ajiye kofin tayi
akasa ta rufe yace
Bacci zanyi kiyi
gadina karki bari kuda yataba ni
gyada
mai kai tayi.
kwanciya yayi ya jawota jikinshi yana
shafa mata baya, shiru tayi saboda tsoro
bacci taga yahau yi saida magrib ya
tashi yafita yay alwala yatafi masallaci.
Itama alwalar tafito tayi tai salla ta
zauna a wurin tana karatun Al qur
ani.
Sai da aka tada isha ta idar ta karatun ta
tashi ta kabbar ta sallan isha.
Shigowa yayi dayar gajeran sallama,
samunta dayayi akan dadduma yasa yay
dan murmushi ya ijiye mata wani kula
ya zauna anan yana goge wata samurai
(wuka) da wata farin kyalle. sallamewa
tayi ta gefen ido ya kalleta yace
ke ga
abincin ki nan
batace mai komiba ta
bude kular taliya tagani da mai da yaji
ga wake a gefe bismillah tayi taci kadan
ta mike ta linke dadduman ta koma kan
tabarma ta zauna tai shiru tarasa inda
zatasa kanta taji dadi.
Ke,Haleema zonan
yafada tare da ijiye
wukar a bayan gado, taashi tayi taje
gabanshi zata tsugunna yariko ta da
sauri ya daurata kan cinyarshi yana
kallon fuskarta da manyan idanun nan
nashi dasuka sha kwalli lumshe ido tayi
ta dukar ta kanta. Hannu yasa ya dago
fuskarta. ahankali ta bude idonta kadan
tana kallonshi murmushi yayi yace
bukatar kine, dama ai dan haka aka
aura min keko
hawaye ne ya gangaro
mata ta share da sauri. hannu yakai kan
zip din bayan rigarta yana zagewa yana
kallon kwayar idonta.
UMAR FARUQH 32_40
Posted on February 12, 2017
[2/4, 19:53] Aishat Muhammad: *UMAR
FARUQH*
Ahankali take rera mai kuka tana girgiza
mai, ya daura hanunshi akan lebban shi
yace
shiii banason kuka kinji pretty
gyada mai kai tayi jikinta na mugun
rawa dudda batasan me ma
anar kalmar
shi ta karshe ba. saida yaraba ta da
kayan jikin ta sanan tafara kuka na
fitan hankali amma alokacin yasoma
fita hayyacin shi. Ba irin rokon dabatai
mishi ba irin kukan dabata mai a ranan
ba amma ko digon tausayi bai gwada
mata ba a wanan daren, wani irin extra
tsanan Hamma ya dirarma Ummi arai.
Karfe 6:00 daidai yatashi daga bacci
Ummi yafara kallo dayaga ko motsin
kirki bata iyayi. Ganin kwalla na
gangaro mata ta gefen ido yasa yagane
idonta biyu da sauri yatashi ya dago ta
ya daura kanta akan cinyarshi yana
shafa gefen fuskarta yace
Ummi na
hakanan yasamu kanshi da cemata
kiyakuri
maida ita kan gadon yayi ya
lullubeta tareda daukar rigar shi ya zura
yafita minti daya ya daukeshi yahada
wuta ya daura babbar tukunya ya zuba
ruwa ya cikata yayinda yaja ruwa yatafi
bayi danyin wanka.
Salla yadawo daki yayi yafita dan duba
wutar kasancewar itacen suna ci har
ruwan yasoma tafasa juye ruwan yayi
abotiki yakai bayi sanan yadawo ya dibi
na sirki yakai bayin yafito daga bayin
yakara daura wani ruwan shayi a wuta.
Daki yakoma ya dago
Ummi muje kiyi
wanka
kulle idonta tayi dan batason
ganinshi ko kadan ita kadai tasan
azabar datake ji. Yayin da shi kuma
baisan maisa ba hakanan Allah ya
saukar mishi da wani irin mugun
tausayinta a ranshi. Daukar ta yayi chak
jinta yay shafal batada nauyi ko kadan
ya kaita bayi, kujera yasa yafara zaunar
da ita kafin yafita da sauri yana tafiya
kaman zaki yaje ya dauko wani sabon
baho daya gani a karkashin gado, ruwan
zafin yahada kafin ya daga Ummi yana
kokarin cire mata zani sai alokacin ta
bude idanunta dasukai mugun jaa ta
rike zanin ta gam tana kuka wanda
karan kukan baya fitowa fili saboda
yanda muryar ta ta dishe.
Kanta ya shafa tareda sumbatar goshin
ta yace
banison gardama
cire zanin
yayi ya daura kan kofa ya dauketa
yasata a ruwan zafin ihu tayi sosai
wanda baya fita da kyau ta rirrikeshi
tana kuka sosai kaman zaiyi kuka yace
sorry Pretty,zaisa kiji yadena zafi
kyar ta zauna a ruwan dukda haka ta
rirrikeshi tana hawaye.
Wani irin buga kofa akayi dayasa Ummi
ta firgita tarike shi sosai tana kuka.
Yayinda ranshi ya mugun baci wani jaki
ne yake musu irin wanan buga kofan jin
anki bari yasa yace
ina zuwa pretty
karki fito,zauna acikin ruwan
Da kyar tasake shi tana kuka ya dugo ya
sumbaci goshin ta yafita daga bayin a
zuciye,daki ya shiga ya dauko
sharbebiyar wukarshi dan ko waye saiya
barar da jini alkawari ne wanan. sakata
ya cire daga kofan ya bude kofar ya fita
motoci yagani na folisawa guda hudu
dawata hadaddiyar bakar jeep yakama
biyar. Yayinda polisawan sun zagaye
kofar gidanshi gabaki daya kowanen su
rike da bindiga suna pointing dinshi.
Mai gari a gefe kaman Munafuki yana
kallon Ummaru.
Ko darr baiji a ranshi ba saima kara
daure fuska dayayi yana musu wani irin
kallon tsana da wulakanshi. Wani
kaklyawan saurayi black beauty dake
sanye da bakar suit yakaraso gaban na
Yanka ya ciro ID dinshi ya nuna mai
yace
DPO din police,Nuhu by
name,mun zo nanne dan arresting dinka
akan kokarin kashe yar sarkin Gombe
dakayi, dakuma marinta da kayi, so kai
cooperating kabimu da sannu,saboda
duk abunda zakace ko zakayi yunkirin
yi zamuyi amfani dashi akanka nan
gaba
Wlh school ke hanani yimuku posting
akai kai. Buh I promise I
ll make it up to
yhu guys duk weekend weekend. I luv
yhu soo very much and don
t forget ur
comments count. Thanks for choosing M
Shakur Write-up. Luv yeah! !
Maman Abd Shakur
[2/4, 19:53] Aishat Muhammad: *UMAR
FARUQH*
kallon banza na yanka yamusu yay tsaki
wlh duk wanda yazo nan wurin saina
barar da jinin jikinshi kuzo kuga
Ahankali DPO Nuhu ya koma gefe jikin
bakar jeep dinshi ya jingina tareda
folding hanunshi akan kirjinshi sanan
ya kalli polisawan dake wurin yace
kuyi
arresting nashi
poliswa biyar sukai
kansa, na Yanka daya gyara tsayuwa da
rike wukarshi da kyau. Da gudu mai
gari ya shiga tsakanin su yace
dan Allah
kuyakuri zai biku amma banda fada
karku zubar da jini a tsarkakakken garin
nan na haskiya na rokeku
daya daga
cikin polisawan ne yasa hannu ya ture
mai gari suka tsallakeshi sukai wurin da
Ummaru ke tsaye yana wata irin
murmushi dana kasa gane maanarta.
Kokarin dukan shi suka fara wani irin
juyi na Yanka yayi tare da wulwula
wukarshi sama, juyin dayake yi yasa duk
sukai baya polisawan, kafin suce tak
wukar tayo kasa na Yanka yawani irin
daka tsalle ya chafke wukar ya diro kasa
yay wani juyi atare yay musu wani irin
yanka a muscle dinsu su biyar din da
yanka daya. Dukansu suka zube akasa
tareda rike hannayen su dake zubar da
jini sosai. Mai anguwa ya daura hannu
aka yana ihu yayi dana sanin kawosu
yasan yanzu dazaran yaran na yanka
sun fito rigimar daza
ayi yau bana wasa
bane. Gashi yaran anguwa sun soma
fiffitowa.
Gyara tsayuwa na Yanka yayi ya kalli
DPO Nuhu yace
zaka karo wasu ne? ?
dan inada abinyi a gida na
DPO ya kalli
polisawan ya musu wani alamu goma
suka yo kan na Yanka
Da dafe bango ta mike daga cikin bahon
taja zanin ta daga kofa ta
daura,ahankali take tafiya da dingishi
tana ganin jiri,da taimakon dafa bango
takai daki, hijabin ta na akwati ta zura a
jiki tafito tana dafa bango rike da kanta
tayi hanyar kofar gida jikinta yay zafi
rau saboda wani irin mugun zazzabi
datake ji.
Yankan su kawai Ummaru yake ta ko ina
dan awanan karan ya zuciya. DPO Nuhu
dake tsaye ganin zai kararmai da Men
yasa yakai hannunshi cikin rigar suit
dinshi ya ciro wata yar karaman bindiga
alokacin na Yanka na tsakiyan
polisawan yana saran su tako wani
angle. saita bindigar yayi daidai kafar
na Yanka ya saki trigger tuss sai akafan
Ummaru. adaidai lokacin Ummi dake
ganin jiri sosai ta bude kofa tafito ganin
ko ina jini patsa patsa ga wasu mutane
datake ganin su bibbiyu sunsa wani irin
kaya jikinsu duk jini,kara juyar da kanta
tayi taga Ya Hamma ya tsugunna yana
kokarin yaga rigar shi ya daure kafarshi
dake wani irin bulbulo da jini kanta taji
yana mugun juyawa da kyar bakinta ya
iya fadin
y..y. .Ya. . Ham..ma
ta sulale
tafadi a wurin ta sume warwas.
A zuciye na Yanka ya karasa daure inda
Bullet din ya bula a kafarshi zai tashi
saukar wani irin abu yaji akanshi mai
kama da karfe hakan yasa chak
tunaninshi ya tsaya,but still idanunshi
nakan Ummi daya gani kwance warwas
akasa. Kara bugamai duwawun bindigar
akayi a kanshi wanda hakan yasa yay
flat a wurin sumamme. Samai ankwa
akayi a hannu su kusan shidda suka
dagashi suka sashi a mota da sauran
wayanda ya jimma ciwo. yayin da DPO
yabasu izinin tafiya suka tada mota
yayinda motar tahau kukan motocin
polisawa suka bar wajen a guje.
Ahankali DPO Nuhu yake takowa ya
karaso inda Ummi ke kwance
sumammiya, dan tunda tabude kofa yake
kallpnta. daura hannunshi yayi
agoshinta kafin ya dauketa chak ya bude
bayan jeep dinshi ya kwantar da ita
ahankali ya kulle ya zagayo zai shiga
gaba da gudu mai gari yakara so yarike
marfin motar yace
ina zaka
kaita,bashine yamuku laifi ba kuntafi
dashi,ina kuma zaka tafi da matarshi
wani irin kallo yama mai gari yace
kaita inda yadace da ita, kakkyawar nan
bai dace tana zama a wanan filthy
kauyen ba,muchless zama da dat animal
tura mai gari yayi ya rufe marfin
motarshi ya tada motar yabar wurin da
gudu tareda bude mai gari da kura.
Maman Abd Shakur
[2/5, 10:51] Aishat Muhammad: *UMAR
FARUQH*
Cikin gari ya tsaya a teaching hospital
na ABU, A&E ya wuce da Ummi wasu
Nurses ne suka karbeta daga hannushi
aka shiga da ita wani daki yayinda aka
nunamai inda zai zauna. Zama yay ya
dafe kanshi yana huci at d same time
yana tambayan kanshi maisa ma
nadauko Yar fillon nan? Wayanshi ne
yay kara alamun Kira, ahankali ya Saka
hannu cikin aljihun shi yaciro wayar
ganin number daya daga cikin folisawan
dasukaje kauyen yasa ya daga daga ta
dayan bangaren saramai akayi kafin
yace
ya akayi Issa?
Chan yay numfashi
cike da bacin rai yace
I don
t care,jinin
nashima ya Kare for all I care,kuwuce
gombe straight ku kaima Mai martaba
shi sasan yanda zasuyi da bullet din
kafarshi, gobe zan shigo zanzo na
ganshi
ya katse wayar. Ganin wata
nurse tafito daga dakin yay sauri ya
mike tana ganin shi tace
kai waye
Nata?
ID dinshi yaciro yanuna mata
sunana Nuhu ni yayan tane
gyada kai
tayi tareda cemai
Follow me Dr nason
magana dakai
Office din Dr tabude Mai ya shiga cikin
tarufo musu kofa, kujera Dr ya nunamai
ya zauna kafin Dr ya dauko file ya bude
yana duba takardun kan ya ijiye ya kalli
Nuhu yace
wayama Sis naka wanan
aika aikan?
Nuhu yay shiru yana
kokarin hada amsan dazai bama Dr
danbai san wani aika aika akama Yar
fillon ba, maganar Dr yaji yanacewa
fyade aka mata ko me?,cuz koma waye
yay abunan yay forcing kanshi a kan
yarinyar nan
kirjin Nuhu da karfi yake
bugawa yana tuna maganar Mai gari
Ina Kuma zakakai Matar shi? ba shine
yama laifi ba
dat guy is an animal
Maganar Dr yaji
munyi stitching dinta
tana bacci yanzu,bayan haka yarinyar
na dauke da malaria,zataji sauki saidai
kullum zaku dinga sata a ruwan zafi har
dinkin ya warware
Nuhu ya gyada Mai
kai cike da damuwa ahankali yace
iya shiga na ganta?
Dr yace
sure
fita
yay daga office din ahankali ya tura
kofan dakin ya shiga, kwance ya ganta
looking helpless tana bacci,sanye da
kayan asibiti tai wani irin haske fau
tana saukar da numfashi kadan kadan
kujera yaja ya zauna agabanta,daura
hanunshi yay akan goshinta yaji da zafi
abunda Dan daban nan yamiki bazai
tafi a iska ba, saina Rama mike is a
promise Baby na
Gabaki daya kauyen ya hargitse, sosai
yaran hamma suka fisata kofar gidan
Mai gari sukaje suna Kona tayoyi tareda
daukan alkawari duk cikin iyalin Mai
gari duk Wanda suka kama saisun
halakashi saboda shiyasa poliswa suka
tafi da na Yanka.
Sosai Ammi kema Malam kuka,Malam
idanunshi sunyi jajir ya dubi Ammi yace
tashi zakiyi ki tattara kayanmu mubar
kauyen nan,dan inhar Hamma ya Isa
Gombe suka ganshi zasu Gane mu
mukasacemusu da,tashi mutafi
. cikin
kuka Ammi tace
Ummi fa Malam,ya
mahaifiyarta zataji?
Baffa yace
Mai
gari yafadi min sun duketa da Hamma
sun tafi dasu,garin nan yariga ya
hargitse,mai gari yace yakira
yansanda,kame zaazo ayi,kuma kinsan
dole a nememu,dan mune iyayen
Hamma da Ummi, tashi muje musami
mahaifiyarta Ummi duk tare zamubar
garin nan
. Wanan kenan.
Maman Abd Shakur
[2/5, 11:02] Aishat Muhammad: *UMAR
FARUQH*
Wuraren yamma suka Isa baban fadar
sarkin garin gombe,fada ne dayaci
sunanshi,fadawa,kuyangi,bayi babu
wanda babu,dukta inda kabi akwai
masu tsaro.
A lokacin sarkin ya shiga gida saidai
wazirin suka samu sukamai bayani,
wani murmushi yayi kafin ya kalli
fadawan dake gefenshi yace
kuje ku
daukoshi ku kaishi dakin marasa
lafiya,acire harshashin kafar tashi sanan
abashi magani da abinci Sai gobe mai
martaba yaji zancen a Yankee mai
hukunci
. Ya kalli folisawan tareda zaro
makodn kudi yabasu yace
wanan kuje
asibiti a wanke ciwukan naku,gobe idan
DPO ya Isa zai taho muku da sallamar
godiya sukayi sanan suka fice.
Zaune take a garden tana duba
assignment din da aka basu a Anatomy,
sanye take da doguwar riga pink kanta
babu dankwali, hayaniya taji sosai daga
bangaren bayi bata damuba tacigaba da
abunda takeyi idan da sabo tasaba, hala
ma dambe sukeyi kan abinci ihun da taji
shiya mugun firgitata, ta zabura tamike.
hanyar shashin bayin tayi ana gaidata
kota kansu batabi ba dakin da taji ihu na
tasowa ta kalla sanan ta kalli bawan
dake tsaye a bakin kofan tace
waye ke
ihu haka Musa?
Musa yadan duka yace
Allah taimaki Yar Autan mai Martaba,
ai wanan Dan daban daya kusa kasheki
ne aka kamo yau,waziri ne da wanzami
acikin dakin?
Tsaki tayi tajuya zata koma Jin wanda
aka kawo saikuma tadawo da sauri
tabude dakin ta Burma cikin
ganin
waziri tayi da cokali yana tusawa cikin
kafar na Yanka waziri dabai Lura da
itaba yacigaba da magana
wanzam
karka sake ka fitar da hashashen nan
kasa cokali kayita tusashi ciki haka har
azaban ta kasheshi, tunda Yar Auta yaso
kashewa
. Da karfi tace
Baba waziri!
Cokalin hanunshi ne yafadi akasa ya
juyo ya kalleta
Bisma maikike yi anan?
Idanunta yacika da kwalla
kasheshi
zakayi? Mai martaba yace ku kasheshi
ne? wanan ai zalinci ne waya harbeshi
akafa?
Waziri nason magana ta
dakatar dashi cikin tsawa
wlh ka fita
konaje nahada ka da Abba nafadamai
kana son kayi kisan kai
da sauri ya fita
ta karasa gadon Dana Yanka ke kwance
wani irin gumin azaban yakeyi
idanunshi a lumshe yana cizon lebe
kafar shi ta kalla kafar tai tsami sosai ta
kumbura gashi jini na zuba
subhanallah God maizanyi yanzu?
Wanzamin ta ballama harara kafin tace
cikin tsiwa
da yaushe aka harbeshi?
Murya na rawa yace
Allah huci zuciyar
Yar Auta, waziri yace min tun safe ne
Musa! Musa! da karfi take Kiran
sunanshi da sauri ya shigo dakin yace
ranki shi dadi gani
je garden ka
dauko min cellphone dina
da sauri yace
to ta kalli wanzamin tace
kawo min
auduga da ruwa mai dumi da felasta
sauri ya shiga uwar dakin dan daukowa,
ahankali takai hannu kan kafar ta rike
Sai alokacin na Yanka ya bude Ido
kadan ya kalleta kafin ya mayar ya kulle
yana cizan lebe Musa ne ya shigo ya
tsugunna tareda Mika mata wayar,
hanunta tafara sharewa saboda jinin
daya bata sanan ta karba dan Karamin
tsaki taja kafin tai dailing number
danaga tai saving da Mr Naci ringing
daya ya daga cikin wani irin sassanyar
murya yace
My pretty Beb plz tell me
kin amince,wlh I luv yhu Bisma yhu are
Dakatar dashi tayi ta hanyar cewa
emm Dr plz I need your help,inada
wani patient anharbeshi akafa since
morning plz can yhu come over kacire
bullet din?
Yadan yi shiru kafin yace
Pretty hospital yakamata akawoshi
saboda ayi aiki acire
ahankali tace
know buh Yay laifi ne,plz kazo and tell
me mazanmai yanzu kafin ka iso?
Saukar da ajiyan zuciya yayi yace
daure kafan saboda jinin yarage zuba,
nanda 40mins zan iso
dan murmushi
tayi tace
thank yhu Dr
,lumshe Ido yayi
cikin wata tattausan murya yace
I luv
yhu Bisma
katse wayan tayi da sauri ta
ijiye ta kalli Musa
jeka tsaya a gate
zanyi bako dazaran yazo kataho dashi
ta karbi audugan da wanzamin ya
kawo ta shahshare jinin kafin tadau
wani wani ta kaulle kafan wanda hakan
yasa na Yanka yadan saki wahalallen
kara, dago kai tayi ta kalle shi hada Ido
sukayi wanda hakan yasa ta kawar da
kanta ta karasa daure kafan.
Maman Abd Shakur
[2/5, 11:10] Aishat Muhammad: *UMAR
FARUQH*
Shigo wan Musa da wani kakkyawan
bakin matashi da akalla zaiyi 36 yasa ta
mike tsaye tana wasa da yatsun ta, wani
kallon da matashin yabita da shi yasa ta
tuna ba hijabi a jikinta ta kalli Musa
tace
jeka dauko min hijabi na a garden
ta kalli Dr da dan murmushi tace
thanks
for coming Dr
murmushi ya sakar mata
Shima batare daya ce komiba ya karasa
ya ijiye katuwar briefcase din hanunshi
a gefen gadon ya bude, allura yafara
cirowa yama kafan kafin ya dau hand
clove yasa ya kalli Bisma
I need a small
bowl with warm water
ta kalli
wanzamin yay ciki dan daukowa, Musa
yay sallama ya bata hijabin tasa.
Kimanin awa daya Dr ya dauka yaciro
bullet din successfullyl,kafin ya hada
kayanshi a briefcase ya rufe ya dago ya
alli Bisma dakemai murmushi tace
thank yhu soo much Dr
daga mata gira
yayi yace
anything for yhu my luv
shiru tayi
buh kinsan wani abu patient
dinan naki is very brave ga dauriya,can
I know waye shi?
Murmushi tayi tadau
briefcase dinshi tarike,da sauri ya rike
hanunta, dara daran idanunta ta dago ta
kallai Shima ita yake kallo kafin yazare
briefcase din daga hanunta
bakisan is
disrespectful nabar pretty Beb tadau
kayaba, I
ll take my leave gobe zanzo
nadubashi,inya tashi abashi
magungunan,gobe zaki shigo school?
Gyada mai kai tayi,
karfe nawa zaki
gama lectures? Tace 2, ahankali yace
OK bye my luv
yadade yana kallon ta
kafin yajuya ya fita daga dakin itama
fita tayi takoma garden ta kwashe books
nata ta wuce part dinsu.
*ZARIA*
Fitowar shi daga bayin dakin kenan
yaga kafanta na motsi,karasawa yayi
bakin gadon ya tsaya yana kallon
ta,ahankali take bude idanunta saboda
wani irin nauyi dataji sun mata,hanunta
ta daura akan goshinta kafin ta bude
idonta tana kallon dakin dataga hasken
farin wutar lantarki ya gauraye, ganin
wani namiji tsaye ya kura mata Ido yasa
adan firgice tafara yunkurin mikewa, da
sauri Nuhu yakaraso dan hanata tashi,
kara tasaki mara karfi tana kokarin Jan
filo,
Cikin murya ta dabata fita sosai tafara
kiran
Ammi, Umma
Hannu Nuhu
yakai zai riketa tadau filo ta bugamai
hakan yasa yay baya yana kallon ta,
kuka Ummi tafashe dashi sosai kanta na
wani irin ciwo tana kara mammakewa
ajikin bango.
Maman Abd Shakur
[2/10, 07:41] Aishat Muhammad: *UMAR
FARUQH*
Ahankali ya juya batare dayace da ita
kala ba ya fice daga dakin, Sai alokacin
Ummi tabi dakin da kallo daga gadon da
take kai Sai katon TV dataga ni an
makala a bango da Karamin firig. Bude
kofan dataji anyi yasa takara makewa
jikin bango tana goge hawayen idonta.
Da sauri Dr yakarasa jikin gadon ya kara
gyara ruwan drip din, duk kan Ummi
acikin cinyarta. Likitan yadan tapping
shoulder nata ahankali ta kallai ya sakar
mata murmushi yace
ya jikin naki
ahankali tace
da sauki
yajuyo ya kalli
D.P.O yace
abata abinci,zanturo nurse
yanzu saboda tasake shigar da ita warm
water meanwhile saikazo dan mukarasa
maganar
yajuya ya fice daga dakin,
karasowa DPO yayi yaja kujeran gaban
gadon ya zauna yadan kalleta ta gefen
Ido yanda yaga takara matsewa da
bango tana share hawaye kanta akasa.
Hannu ya mika dan dauko ledar
takeaway dayayo mata daga eatery
dayaje dazu ya juyo gabanta yana
fuskantar ta ya ijiye mata tareda
budewa yasa spoon a ciki friedrice ne da
nama akai ya kalli yanda ta tura kanta
acikin cinyarta yadan yi gyaran murya
kadan yace
baki sanni bako?
Dan
murmushi yay yace
sunana Nuhu,ni
police ne,ni aka turo dan tafiya da
mijinki,bana wasa da yara bakuma
nason raini,banda lokacin
lallabaki,kibini ahankali inba hakaba..
dan haka kitashi kici abinci dan kisami
karfi sabisa Gombe zamu tafi gobe,and
remember banison gardama da rashin
yakarasa maganar da kakkausar
murya yana karkada kafa yazuba mata
Ido
dau abinci ki kici
ahankali ta dago
kanta tadau abincin tadaura akan cinya
hanunta har rawa yake ta debo cokali
daya takai baki da kyar ta iya hadiye
abincin saboda ko kadan baida dadi
abakin ta,wani irin kuka taji yana taso
mata hanunta narawa takai cokali na
biyu baki wani irin bakin ciki taji yataso
mata hakan yasa kukan ya shaketa tahau
tari sosai bottle water ya bude ya mika
mata ahankali yace
sorry gashi kisha
karba tayi ta kurbi kadan tacigaba da
wasa da abincin tana tunani bude kofan
wata nurse takarso tanama Ummi
murmushi wacce kanta nakasa ta kalli
Nuhu tace
Oga Matar nan naka
kakkyawa,fulani ce ko?
Dan murmushi
Nuhu yay kafin ya mike yadan kalli
Ummi sanan yajuyo da ganin shi ga
Nurse din yace
kanwata ce,kece Dr
yaturo?
Dariya tayi tace
yes nice
juya ya kalli Ummi kibita bayi tanuna
miki yanda zakiyi
ya kalli nurse din
yace
ga kayanta a drawer dinan bari
nabaku wuri
fita yay daga dakin zuwa
office din Dr.
Dago kai Dr yay yace
buh dakabari nan
da jibi kafin nan dinki yasoma
warkewa,amma tafiya gobe zata wahala
ne sosai,from zaria to Gombe ba small
journey bane
. Nuhu ya shafa kanshi
my sis needs new environment,bakaga
yanzu tsoron kowa take ba harda
ni,saisa gwara nakaita wurin Mum
tabata kulawa sosai
Dr ya gyada kai
alright no wahala,just make sure anbata
proper care a chan,yanzu zan rubutamu
discharge summary da komi saboda
dasafe ba lallai bane na shigo da wuri
Nuhu ya mikamai hannu sukai gaisa
thank yhu
Kankameta Ummi tayi lokacin data shiga
ruwan saboda zafin dataji kaman ta
Sume tana kuka sosai,sosai tabama
Nurse din tausayi ahaka da kyar suka
gama tai wanka sanan ta daura towel
Nurse din tajuya zata fita Ummi ta
kankameta tareda fashewa da kuka sosai
muryanta ma ya shake tabama Nurse
din tausayi tace
yakuri kinji nanda jibi
zai dena zafi
kada mata kai Ummi tayi
cikin dishashiyar muryanta tace
Anty
satoni yayi daga kauyen Mu,dan Allah
kitafi dani,karki bari yakaini gombe
Nurse din dabata gane maiyake fadi ba
tace
wani irin satoki,waya satoki?
Ummi ta nuna kofa
shi shi shine
nacikin dakin chan,dan Allah ki kaini
wajen Umma na da Ammi kinji
kankame Nurse din dan tsoro ma taba
Nurse din tana tunanin anya wanan
babu tabin hankali akanta, gadaita
kakkyawa, bata duba case file dinta ba
zuwanta kenan Dr yaturo ta dan gasata
dakuma tayata tai wanka ajiyar zuciya
ta sauke kafin tarike mata hannu tace
shii naji to muje kisa kaya zan kaiki
wajen Umma taki
da kyar Ummi
tabiyota tana tafiya ahankali ahankali
drawer ta bude tabata bakar doguwar
rigan data gani mai kyau baki da ja tasa
sanan ta zaunar da ita akan gado cike da
wayau tace
bari na dauko jakana saimu
tafi kafin yazo ko
Ummi ta gyada mata
kai da sauri Nurse din ta fita tana
waiwayan ta mace har mace,fara ga diri
ga gashi amma tabin hankali na neman
kamata yayan tane zai saceta kaji rashin
Abakin kofa taci karo da Nuhu dan
firgitata tayi hakan yasa yabita da kallo
sannu tacemai bai amsa ba yabita da
kallon tuhuma , ahankali murya chan
ciki tace
amma kaman Banda dinkin da
akama kanwarka tanada wani ciwon ko
bata jira cewarshi ba tacigaba
tace na
kaita wurin Umma da Ammi wai satota
kayi
Dan zaro Ido yay kafin yay
controlling kanshi da sauri ta hanyar
sakin mata lallausan murmushi yace
tunda aka mata fyade take maganganun
banza i guess har yanzu tana cikin shock
bai jira cewarta ba ya shige dakin ya
turo kofa.
Takardan Discharge din hanunshi ya
duba kafin ya tura aljihun gaban rigan
shi ya kalli agogon dake daure a wrist
nashi 15mins to 10pm tsaki yadan yi
yaja kofar ya bude kadan yaga nurse din
tabar wajen ya Maida kofan ya rufe
karasowa jikin gadon yayi yasa hannu
ya fizgo Ummi Saida ta saki ihun wahala
da sauri ya rufe mata baki yana zaro
mata idanu
nizaki tonawa asiri nida
zan taimakeki eh?
Ya jijjigata kuka take
kokarin yi ya daura hannu akan bakin
shi kinamin ihu saina Yanka ki
hannunta yarike wuce mutafi komin
dare saimunbar garin nan ahankali take
tafiya batare dawata Nurse dalura
dasuba kowa na harkan gabanshi kafin
yakai wajen motar ya kunna ya bude
yasata a gaba yajuya dayan bangaren ya
shiga sanan yaja sukabar asibitin.
Maman Abd Shakur
[2/10, 07:50] Aishat Muhammad: *UMAR
FARUQH*
GOMBE
Karfe 9:32 na safe ya bude idonshi
ahankali yanabin dakin da kallo wanda
babu komi ciki sai gadajen marasa
lafiya guda biyu da wani dogon tebur a
kusurfuwan dakin dake cike da
magunguna kala kala.
Dan Karamin kara ya saki lokacin
dayake kokarin tashi zaune saboda
kafanshi dakemai zugi,da kyar ya tashi
ya zauna tareda kallon kafan dayaga an
zagaye da plasta, kallon window yay
yaga gari yay haske kafin ya kalli katon
agogon dake makale a bango yaga tara
ta wuce,dafa bango yayi ya mike tsaye
tareda da ajiye kafafuwan nashi akasa
baya yay zai fadi kafin yakara rike
bangon da kyau yana cizon lebe yana
sakin huci, ahankali yake dingisawa
haryakai ga kofan daya gani wanda
yakai hannu dan ya bude yajita a kulle
hakan yasa ya kwankwasa yaji shuru
kafin yafara kwankwasa wa da karfi a
zuciye Jin alamun ana bude kofan yasa
ya matsa gefe bude kofan wani bafade
matashi yayi ya shigo cike da fada yace
kai wani irin jakin kauye ne,kataba
ganin inda ake kwankwasa kofa haka
wawa kawa
Bai karasa maganar ba
saboda wani kakkyawan mari dayaji na
Yanka ya bashi a fuska da hannu daya
yakara yafitoshi ya wurgar akasa kafin
yacigaba da dafa bango yana tafiya
ahankali harya ganshi a wani fili
bakowa a wurin banda ciyayi koraye
masu kyau, kalle kalle yacigaba dayi
harya hango famfo a gefe guda.
Ahankali yake tafiya harya karasa wajen
famfon yabude yafara alwala magana
yajuyo anayi hakan baisa ya waigaba
kai wanan ba bawan da aka kawo jiya
bane kafarshi an harbeshi
cewar wani
matashi cikin su uku dasuke sanye da
kaya blue riga da bakin wando kaman
nayan aiki, dayan ne yace
wayema ya
bashi izinin fitowa nan,duk yanda akayi
sarkin duka kodai bayanan ko yana
bacci
budar bakin na uku wanda shine
Karamin cikin su yace
niko Ina
sonshi,dan Allah kalli fawan shi yanda
ya murde daga gani yanada karfi,haka
nakeson nazama inna kara girm
Bai
karasa maganar ba saboda wucewa da
Umar yazo yay ta gabansu yana tafiya
ahankali
Bayan ya idar da salla ya zauna yay
shiru tareda lumshe Ido ahankali yace
Halima
yadan bude Ido kadan kafin
yakara lumshe Ido ya shafa kanshi yace
mata na
kadan kadan ya bude idonshi
ya dunkule hanunshi yace
nabama
kaina da Zama a wanan wurin just 30
days,kwana talatin bazan wucesu ba
zanbar wurin nan
Bude kofa yaji anyi da karfin gaske
fadawa 5 sunci mayan jajayen kaya suka
zo gabanshi daya daga cikinsu yace
martaba sarkin gombe yace ataho dakai
kokai bai daga ba balle yanuna yasan
ana magana dashi.
Kai bakasan ba
a mana taurin kai anan
bako,ka tashi mai martaba sarkin gombe
nason ganin ka
sai alokacin na Yanka
ya juyar da kanshi ya kallesu dan
murmushi yay kafin ya mike tsaye
muje
Maman Abd Shakur
[2/12, 07:17] Aishat Muhammad: *UMAR
FARUQH*
Ahankali ta bude Ido ganin kanta tayi
akan wani makeken gado daya mugun
hadu an shimfidamai wani irin bargo ja
mai uban laushi,gari ya waye yay haske
tas. da kyar ta saukar da kafarata kasa
ta mike tsaye tanadan dingishi takai
jikin kofa, ja tayi taji shi a rufe bubbuga
kofan tahauyi tana jijjigawa da
muryanta daya dishi cikin kuka tace
kubude ni,kubudeni,
sosai ta wage
murya tana kuka tausayin kanta take
dukan kofan take da iya karfin ta nan
da nan hannunta sukai ja suka kumbura
abunku da yar fara
Umma,Ammi kice
subarni naje gida sun saceni
kuka taci
harta godema Allah bama taji alamun
mutum yana gidan ba ganin wata kofa
ta bangaren hangu yasa tayi wajen tasa
hannu tabude farin bango tagani ta ko
Ina,saikuma tawul wanda tataba ganin
irinshi a dakin Hamma juyowa tayi
tadawo gado ta zauna tacigaba da kuka
sosai wanan Karan Hamma tadinga kira
wanan kenan.
Suna gaba yana binsu abaya har gaban
fada wanda fadin wajen yayi girman big
event hall,suka shiga an Kawata wajen
da fulawowi da kayan ado na masarauta
ga kujeru zube a wajen masu kyau
Saidai babu kowa aciki, shiga sukayi
yana binsu a baya suka doshi wani kofa
dake da ruwan gold, daya ciki fadawan
yasa hannu ya bude da sauri na Yanka
ya daga kanshi ya kalli kofar da aka
bude saboda yanda zuciyar shi ta wani
irin rawa kofar bata budu duka ba baya
iya hango na ciki bafaden ne yakarasa
tura kofan gabaki daya dukansu suka
shiga suka duka sukace
Ranka shi
dade,Allah yaja zamanin sarki na,sarkin
sarakuna sarkin mu,sarin gari,takawar
ka lafiya Baban FARUQH,Baban
Yusuf,Baban Auta,Allah ya taimaki mai
Martaba sarkin gombe,gamai laifin nan
wanda yaso ya illatamana Autan
gida,Autan Sarki,hasken idaniyar kowa
Hankade daya daga cikin fadawan na
Yanka yay hakan yasa Saida bafaden
yay tumble ya bugu da bango yay kara
adaidai lokacin sarkin yadago kanshi
daga danna wayar dayake don neman
layin DPO ta hanyar ganin me yay kara
haka.
Maman Abd Shakur
[2/12, 07:29] Aishat Muhammad: *UMAR
FARUQH*
A wanan lokacin shima na Yanka yay
tsaki ya dago kanshi, hada Ido sukayi da
sarkin dake sanye da farin shadda Kal
da malummalum baiyi rawani
ba,kakkyawa ne goshinshi ga tabon salla
saidai da ganinshi kasan ya kwanbiyu
saboda gashin kanshi fari yafi bakin
yawa,gashin giranshi ma fari,yanada
dan kiba chocolate ne kalar fatarshi,
ahankali na Yanka ya dafa kirjinshi
saboda yanda kallon tsohon nan kesa
kirjinshi bugawa kaman zai fito cikin
irin maganar na Yan daba dinan yace
sarki eh yane? wanan kallon fa,ka
ganni chawai chakwai dani,eh
yane,adan rage kallo mana
yana
maganar yakarasa jikin wata kujera
lafiyayya daya hango a gefe yaje ya
zauna ya daura kafa daya kandaya
feeling uncomfortable saboda irin
kallon, kallon sarki is different,ba kallon
tsana bane amma yanajin kallon a
gabaki daya ilahirin jikinshi .
A zuciye Yusuf dake gefen Sarki ya tashi
zai tunkara na Yanka cikin kakkausar
murya yace
kai Karamin dan daba
ne,har fada kace zakama Dad rashin
kunya saina kasheka na kashe banza
yadumfaro na Yanka Sarki ne yay
magana yace
Yusuf
cikin kulewa yace
Naam Daddy
is Enough,let him be,ka
koma ka zauna
kwafa yaymaa na
Yanka irin watch out dinan kafin ya
koma ya zauna na Yanka ya kyalkyalce
da dariya mai cin rai dinan zuciyar
Yusuf kaman zai fashe only inda ace Dad
zai barshi daya lallasa na Yanka niko
nace masu karatu anya zai iya lallasa na
Yanka mu kuwa???
Cikin natsuwa Sarki ya juyo da kanshi
ya kalli Bisma dake kusa da Yusuf ta
daura kanta a kan kafadarshi tai lamoo
yace
Auta Ina mamarki?maiya hanata
fitowa har yanzu?
Ahankali tace
Daddy
Miemie sanyi takeji sosai,shine na
lullubeta
ahankali ya gyada kai Allah
bata lafiya.
Kallon Mamar Yusuf yay da tuntuni take
murmushi daya rasa maanarta kawai ya
girgiza kai kafin ya fuskanci na Yanka
yace
ya sunan ka bawan Allah
kallo
na Yanka yabishi dashi,harcikin zuciyar
shi yanason ya gumamai,yanason yamai
rashin kunya,ya addabesu harsuyi dana
sanin kamoshi amma maisa yana ganin
tsohon nan komi ya chanza,ko maganar
dazu da kyar yayi saboda wani irin
nauyinshi dayakeji,mutumin ya cika
cikama mutum Ido.
Akaro na biyu sarki yace
ya sunanka
bawan Allah?
Kallo Yusuf,Mama,da
Bisma sukabi sarki dashi just imagine
Sarki dabaya daukan sheet,baya
tolerating nonsense jibi yanda yakebin
na Yanka a hankali.
Dan murmushi na Yanka yay na hakika
bana iskanci ba saboda yanda sarki yay
maganan yasa yaji wani irin peace da
natsuwa sun shigeshi.
Cike da natsuwa yace
Sunana Ummaru
na Yanka
sosai sarki yaji wani iri, karo
na biyu yace
maisa ka mari
yata,kakuma jefata cikin rafi?bakasan
baida kyau dukan mace ba Umar?mata
nada rauni maisa kamata haka?
Wani irin internal shock na Yanka
yaji,wanda hakan yasa system dinshi
yay freeze for few seconds,kafin ya
tattara natsuwan shi yadan kalli sarki
yace
rashin kunya tamin,ta zageni,ni
banison raini,i don
t take raini kananun
yara dabaza su wuce nai kannin kannai
dasuba siasa na mareta da farko,na
biyun zagin data min yafi na farko
harda Allah ya Isa sanan Ina wanka a
rafi tasan da cewa ba
a zuwa sanan
tazo,namata magana ta zagen saisa na
jefata a rafi
Courage! Strong! Respect! duk a jini na
ne,babu mai hada dis three roots face
daga jinina yake, God is dis my real
FARUQH??? Ya Allah plz give me a sign
cewa dis is my blood
Sarki ya juya ya
kalli Bisma cikin kakkausar murya yace
zonan
har gabanshi taje ta tsugunna
yace
kafin kiyi tafiyar nan banmiki
kashaidi kan rashin kunya da zagin na
gaba dakeba?
Muryanta na rawa saura
kiris tai kuka tace
eh Daddy
maisa zakije kima babba rashin
kunya,harda zagi Bisma saboda kinga
kinada Mulki,kinada kudi kinga cewa u
are somebody bakisan duk Allah
kebadawa ba ga wanda yaso he can
collect it any moment
gyda kai tayi
hawaye na zuba cikin tsawa Sarki yace
maisa dakika tashi fadamin baki cemin
u cause everything ba?
bacemin daga
gani wuce kibashi hakuri
sosai take
kuka kaman yarinya tazo gaban na
Yanka ta tsugunna tace
yakuri,bazan
karaba ,kayakuri
yadan dau minti
kaman biyu yana kallon ta kafin yace
naji
da gudu ta tashi tana kuka tafita
daga dakin shima Yusuf yabi bayanta
cikin fushin yanda Dad yay judging case
din yafita daga dakin fuuuu.
Maman Abd Shakur
UMAR FARUQH 41 $42
Posted on February 12, 2017
[2/12, 17:16] Aishat Muhammad: *UMAR
FARUQH*
Sarki yace
zaka iya tafiya dazaran
kafarka ta warke zansa amaida kai
gida
. Ahankali ya mike tsaye yanadan
dingishin daya saba yafita daga
dakin,sarki ya dubi bafaden dake
gefenshi yace
akaimai abinci da kayan
sawa yay wanka ya chanza
bafaden ya
tsugunna yace
Allah ya ja zamanin
sarki
yajuya yabi bayan na Yanka.
Mum ta kalli Sarki tace
uhm ranka shi
dade gaskiya hukunci dakayi da
sake,baka
Dakatar da ita yayi ta
hanyar cewa
na tambayi ra
ayin kine?
Sadaf sadaf ta tashi tabar wajen ta shiga
ciki.
Is okay kinji lil sis,i will make sure I
deal with him kinji
gyada kai tayi ta
share hawayen kafin tahau gado ta
kwanta, bargon yaja ya rufeta sanan ya
juya yabar dakin yanajin bakin cikin
abunda Dad yay yau.
Zama tai akan makeken gadon ta,tadau
wayar ta ta rike kafin ta kalli kuyangin
dake wajen cikin jiji da kai tace
kubani
waje
dan dukawa sukayi sukace
Allah
yaja zamanin Sarauniya,Uwar Yarima
Yusuf
da sauri suka juya suka fita.
Dailing wani number tayi ringing biyu
aka dauko
yi sauri kizo jakadiya Ina
nemanki
katse wayar tayi kafin ta mike
tsaye tahau zagaye dakin,zama tayi tana
karkada kafa Jin kwankwasa kofa yasa
tace
jakadiya shigo
shigowa jakadiyar
tayi ta tsugunna ta gaidata
tashi ki
zauna
tashi jakadiya tayi ta zauna,Mum
tace
inhar tunani na gaskiya ne,abunda
nake hararowan haka yake akwai
gagarumar matsala kenan
dan dukawa
jakadiya tayi tace
uhm uhm uwar
dakina,dena kirama kanki gagarumar
matsala inhar ina raye,jinina a
jika,kinada ni ai kinsami maganin
matsalarki sarauniyar sarki,uwar sarkin
mu nagaba sarki Yusuf
dan murmushi
Mum tayi tace
jakadiya kintuna labarin
dan sarki na farko wanda sarki haryau
yasama kanshi bata yayi yayinda
wayansu kecewa mutuwa yay?
Jakadiya ta gyada kai
tabbas nice ko
keda wanan labarin,tun Ina yar
budurwa nake aiki a masarautar nan
har nai tsufa sama da shekara 55 kenan
har Kika zamar Dani yantacciya,na
Zama jakadiyar ki, nasan labarin
masarautar nan tsaf ciki da bai
Mum tai murmushi tace
mezaki iya
fadamin akan dan sarki Faruqh daya
bace?
Jakadiya tai murmushi tace
lokacin da hatsarin ya faru baiyi wani
girma ba balle nabaki wani gamshashen
labari akan shi
Mum tai shuumin
murmushi tace
inason kimin duba yau
jakadiya
ba Karamin razana jakadiya
tayi ba dan tariga ta tuba dayin
abubuwan nan guda biyu shan sigari,da
Duba
bakiji bane
da sauri ta duka tace
Allah huci zuciyar ki, nina isa naja da
abinda kikeso? kefa Kika yantani bari
naje na dauko kasar da charbin nazo
Maman Abd Shakur
[2/12, 17:23] Aishat Muhammad: *UMAR
FARUQH*
Ya dauketa minti biyu kafin ta dawo
dakin ta yaye burmemen lullubin dake
jikin ta ta ijiye kafin ta ijiye wani kasa
dake cikin. faranti a tsakar dakin da
charbi. tashi Mum tayi ta kulle kofar da
makulli ta dawo ta zauna akan gado
jakadiya ta duka tace
me kikeso nayi
uwar dakina?
Gyara Zama Mum tayi
tace
duba nakeson kimin kan Faruqh
dan sarki, yana nan ko baya raye,idan
yana raye yana iya?
Jakadiya tai Jim tai
shiru Mum tace
da matsala ne?
Jakadiya tace
bana iya duba ranki shi
dade sai inayi Ina shan sigari,kin yarda
na kunna nasha?
Mum tace
sha abinki
inhar zanji abunda nabukata
Kunna
sigarin jakadiya tai da taba kafin ta
gyara Zama ta jawo farantin gabanta.
Wurga charbin tayi kan kasan kafin ta
daga charbin ta kirga inda kasa ya taba
da sauri ta girgiza kai tasakeyi adan
firgice ta kalli Mum, Mum ta kalleta ta
dake tace
me kika gani??
Adan rude
tace
uwar dakina Faruqh na raye lami
lafiya
ba Karamin bugawa kirjin Mum
yay ba ta kara dake wa sosai tace
in tabbatar da zargina dubamin yana
ina? Wani gari?Wani Hali yake ciki?
Kakkabe charbin jakadiya tayi sanan ta
saki charbin akan kasar ta jujjuya
farantin da hannunta, baya tayi da sauri
tasa hannu ta rufe bakin ta tana kallon
Mum,Mum itama ita take kallo tace
kika gani?
Sigarin takara zuka cikin
dabircewa tace
uwar dakina ban taba
duba yafadiman abunda ba hakan
bane,amma wanan Karan saina ke ganin
kaman dan nadade banyi dubaba yana
bani amsan dani nasan bahaka bane
Mum tace
me kika gani,maiya cemiki?
Uwar dakina ni kunyar fadamiki
nakeyi dan nasan koke kikaji zakice
bahaka bane karya ne
Mum tace
menene kikagani
Jakadiya tace
Faruqh na garin gombe,f Faruqh na
masarautar nan,Faruqh na fadan
nan,Uwar dakina Faruqh na gidan
ubanshi ya hakan zai faru??
Mikewa tsaye Mum tayi tahau zagaye
dakin tadanyi Jim kafin tace
jakadiya
abunda kika fadi haka ne,baiyi karya ba
dubanki daidai ne
. Jakadiya ta dubi
Mum duban mamaki Mum ta fuzar da
iska
ankamo wanda yamari Bisma daga
kauye saiyau aka shigo dashi fada,kallo
daya namai nagane yaron nan na dauke
da jinin gidan nan,yadanyi kama da mai
martaba amma ba irin kaman nan
ba,amma halinshi irin na mai martaba
ne,taurin kai dadai sauransu, mai
martaba yaso ya ganeshi yau amma
yakasa wanda nabama tsufa ne, yanadai
tantama a ranshi, godiya ta daya Hajiya
Miemie bata ganshi ba yau bata fito
fadaba batada lafiya
. Tai shiru kafin ta
zauna ta daura kafa daya kan daya tace
Jakadiya bazan zauna nasaki Ido ina
kallo wahalar danasha ganin na shigo
gidannan,ganin na haihu,ganin na haifi
namiji,yusuf magajin sarki,magajin
kujerar sarauta wani da bayanan duk
nasha wahalar nan yazo yagaje abunda
na tanadar ma dana tilo ba no way
Jakadiya tace
gaskiyar ki uwar
dakina,yarima shiyafi chanchanta da
kujerar sarauta,amma me abinyi
Yanzu?
Abinyi shine tun kafin masarautar nan
tasan waye Faruqh,tun kafin asan shine
batatcen dan sarki,tunkafin
mahaifiyarshi tasashi a Ido dole mu
kashe shi,we have to eliminate Faruqh
from dis world Jakadiya, bazai taba
kwacema Yusuf dina throne dinshi ba,i
worked hard for it, dana ne sarki dana
ne magajin sarki,he deserves it,shine
dan bako,dan gayu Barrister.
Maman Abd Shakur
Copied By
HAYATU BABA ZUBAIRU
(admin
Arewa hausa novels
Novels villa
Duniyan novels
Hayat hausa novels
Hausa novels and fashion
And
Cool novel, makeup and cooking)
WHATSAPP NO:
+2347039625239
[5/3 12:45] Aishat Muhammad:
Umar Faruqh
43.... Na yanka ne xaune kusa da swimming pool din dake makeken garden din dake cikin masarautar gombe, Apple ne a hannunsa yana ci yana murmushin da shi kadae yasan dalilin sa, takun da ya ji a bayansa ya sa ya juya don ganin Wanda ya shigo garden din, da mugun mamaki Bismah ke kallonsa don a iya saninta bnda su bbu wani baren da ke shiga garden din nn, ko guards basa shigowa, cikin tsawa tace "kai me ya shigo da kai nn malam, or rather in ce mad man, nn yyi maka kama da gun da talakawa..." Bae bari ta kai aya ba ya mike da sauri ya shake ta yana huci, wani kara ta saki amma har lkcn ya ki saketa sae da ya ga bata iya karan kuma snn ya jefar da ita ya fice daga garden din, kasa kwakkwaran motsi tayi sae mayar da numfashi take, lkci daya ta saki kuka ta mike da kyar tana rike da wuyarta da ke mata wani mugun ciwo ta fita daga garden din, tambayoyin abinda ya sameta dogarawan da tayi ta wucewa suka dinga mata da ladabi amma ko ta Kansu bata bi ba tana kuka ssae ta nufi fada gun mai martaba ganin yana da baki ya sa ta nufi part din Yusuf kawae har lkcn bata bar kukan da take ba, bata samesa a part din nasa ba hkn yasa ta nufi part din mum dinsa ta samesu xaune su biyu kadae a falonta, ta kuma fashewa da wani matsanancin kuka tana rike da wuyarta, mikewa Yusuf yyi a rikice yana tambayarta me ya faru me aka mata, cikin kuka ssae tace "wnn pig din ne ya shake min wuya kmr xae kashe ni daga na gansa cikin garden dinmu na ce me ya kai sa...." Kasa karasawa tayi ta shiga rera kuka, Yusuf yyi huci me xafi har wani sama da kasa kirjinsa ke yi don baccin rai, ya nufi kofa kmr xae tashi sama mom ta bi sa da sauri ta kamo hannunsa tace "ina xa ka kuma, ka ji ka, ae sae laifi ya dawo kan ka," a fusace yusuf yace "let me be mum, hw dare him? I mean hw dare him xae daura hannunsa kan Bismah, hu is he? Don ya ga dad ya basa hkuri to wllh baxan taba barin ya bar masarautan nn scot free ba I must revenge for my lil sis, I mean it, I wil make him regret every action of his," mum ta kwantar da murya tace "duk ku kwantar da hankalinku plss" dawowa mom tayi kusa da Bismah ta tsugunna tana pat din shoulder dinta tace "kiyi hkuri Bismah, kmr ynda Yusuf yace we re nt letting him go scot free sae mun ga bayansa" kallonta kawae Bismah take da mmki don a iya saninta kallon arxiki bae taba hada ta da mum din Yusuf ba ko kadan bata son ta ta tsaneta da da ynda xata yi tasa ta bar masarautan ma da tuni ta yi, sae ga shi yau wae har da ita xa a kwato mata 'yan ci a rama mata abinda na yanka yyi mata" ficewa Yusuf yyi daga falon, Bismah ma ta mike tana share hawayenta tace "nagode mum," snn ta fita don xuwa gun Meemien ta, Umma na kwance tana cin fruit suna hira da jakadiyar ta tana bata lbrin da xa su sa ta nishadi, Bismah ta shigo ta cire Alkyabbar jikinta ta xube nn kasan lallausan carpet din dake shimfide kasan falon, Umma ta mike xaune tana kallonta tace "ya aka yi Bismah, kuka kika yi?" Kmr jira take ta mike ta xube jikin umma ta kuma fashewa da kuka tace "Meemie wnn dan daban ne ya kuma shake ni daxu ya jefar dani har na gurgurje, nd if I shud tell dad about this he won't believe me" Umma tace "to me kika masa, ko ba wnn da ku ka taho da ba daga bauchi?" Bismah tace "shi mana" Umma tace "ki dinga hkuri Bismah, nasan ki da tsokana da rashin kunya shi yasa tun farko ma ban so tafiyar nn naki ba" Bismah tace "dan daba ne fa Meemie bae bar kowa ba, har polisawan da suka kawo shi" Umma tace "to ni dae ki kama kanki, infact daga yau ma ni ki daina fita kawae, kina mace da ke ki dinga janyo fitina, meye amfanin hka" mikewa Bismah tayi bata ce komae ba ta nufi bedroom din Umma.
Driving kawae Yusuf yake ran sa a bace, driving din kusan awa daya yyi ya kawo makeken gidan Aminin dad dinsa kuma Adviser dinsa wato Alhaji Salisu, ya san shi kadae xae iya hada mai martaba da ya ji xancensa kuma, yyi sa'an samunsa a falonsa, bayan sun gaisa, Alhaji salisu yace "daxun nn na dawo kuwa daga Misrah, ya su Ummanka" Yusuf ya kuma yi masa sannu da dawowa snn ya shiga yi masa bayanin na yanka da abinda yyi da kuma wawan hukuncin da maimartaba ya yanke a cewarsa, Alhaji salisu yyi shiru snn yace "gskya wnn bae yi ba, to shi din dan uban waye?" Yusuf yace "ba dan kowa ba, daga kauye ma yake dad" Alhaji salisu xae yi magana wayarsa ta shiga kara ya dauka yana kallon Yusuf yace "umman ka ce ke kirana ma ynxu" sun kusa minti biyar suna waya snn suka yi sallama ya ajiye wayar yana kallon Yusuf yace "je ka kawae anjima xan shigo, ko ma dan uban waye shi xa a yanke masa hukunci dai dai da abinda ya aikata, he is not goin scot free, wnn ae ba adalci bne sarki yyi" mikewa Yusuf yyi ya masa godiya ya fice.
Da daddare Bismah na dakin Umma tana mata tausa tana bata lbri me sa nishadi jakadiya ta shigo bayan sun bata ixinin shigowa da ladabi ta duka har kasa ta bada sakon da ke tafe da ita na kan cewa sarki yace duk su je fada su samesa, Mikewa Bismah tayi ta dauki Alkyabbarta ta sa hka ma Umma, snn suka sauka kasa xuwa fada, murmushi Bismah tayi tuno abinda Yusuf yace mata daxu sae ga shi ta hango Adviser din sarki ma a xaune, Mum da Yusuf ma duk suna fadan, Yusuf ne ya bude wajen da Addua, snn me martaba ya umarci da a shigo da na yanka, dogaraye biyu na gaba shi yana tsakiya snn ga wasu dogarayen uku a bayansa, neman kujeran xama na yanka ya shiga yi Alhaji salisu ya daka masa tsawa yace "duka a kasa my frnd who are yhu" tsayawa kallonsa yyi kallon ma irin na fitsara, dogarayen suka daka masa tsawa su ma ya juya yana masu kallon wlknci, cikin kaushin Murya sarki yace "ka duka Umar" daga kai na yanka yyi yana kallonsa sae kuma ya sunkuyar da kansa ya duka har kasa kmr ynda mai martaba ya umarcesa, a nutse mai martaba yace "me ya kuma hada ka da Bismah daxu har ya kai ga ka shaketa" Na yanka yaki cewa komae sae wani xaro ido yake, Tsawa Alhaji salisu ya daka masa nn ma ko gezau, a fusace Yusuf ya mike ya kai masa tagwayen mari, kmr ko jira ya ke ya mike da xafin nama yyi kan Yusuf din amma tuni dogarawa suka shiga tsakaninsu aka rirrike na yanka, sarki yace "ku jefa shi a kurkuku har lkcn da xan yanke masa hukunci dai dai da abinda ya aikata" yana kai wa nn ya mike yace "ka sameni a falona Alhaji Salisu" snn ya nufi bangarensa da sauri, Yusuf ya bi na yanka dake ta kokuwa da dogaraye da kallo har suka fita da shi snn yyi murmushi, hka ma mum dinsa suka mike suka fice daga fadan su ma, Umma ta sauke ajiyar xuciya a sanyaye tace "ke ynxu abinda kika yi kin kyauta knn Bismah? Dubi fa a kanki xa a jefa mutum kmr ki a kurkuku" Bismah ta turo baki ta sunkuyar da kanta tana wasa da xoben hannunta, Umma ta mike a sanyaye ta nufi bangarenta ita ma.
A hnkli Ummi ke bin makeken dakin da Nuhu ya ajiyeta ciki da kallo hawaye na bin kuncinta, bude kofar da taji anyi ne yasa ta goge hawayenta da sauri ta kuma takurewa waje daya don ta san shi ne, ya karaso kusa da ita ya xauna yana murmushi yace "me kike son ci in aika a karbo maki, fura da nono koh tuwo?" Ta sunkuyar da kanta tana wasa da dogayen fararen yatsunta, yyi shiru yana kare mata kallo, gskya Allah yyi halitta me kyau a nn, anya kuwa ya taba ganin kyakkyawar mace kamr ummi tun da yake? Sakkowa kasa yyi cikin tattausan murya yace "Haba Kanwata feel at home mana, ki fadi me kike son ci" nan ma shiru tayi masa a dan fusace yace "dake nake" jikinta na rawa tace "fura" mikewa yyi ya fice daga dakin, ta shiga rera kuka a hnkli.
Maman Shakur.
Umar Faruqh
.. Da sallama Yusuf ya shiga
bedroom din mum dinsa don amsa kiran
da ta aika ayi masa, tana ganinsa ta
mike tsaye ta karaso kusa da shi tace
wani irin hukunci kke ga ya dace a
yanke ma wnn dan daban prince?
Yusuf ya dan daga kafada yace
ban sani
ba nima mum, sae Mai martaba ya fadi
mu ji
Mum ta dan yi shiru snn tace
wani hukunci ne kaga ya fi dai dai da
Yusuf ya nemi daya daga lallausan
kujerar dake dakin ya xauna yace
a bar
shi yyi wata da watanni a kurkukun snn
daga bisanni a sake sa na tabbata xae yi
hnkli
Mum ta hade rae tace
hka kadae
Prince duk wlkncin da yyi ma Bismah?
Haba hukunci yyi sauki da yawa
Yusuf
ya daga kai yana kallonta yace
to ke me
kika ga ya dace a masa?
Mum tayi shiru
snn ta danyi murmushi irin na mugunta
tace
kashe shi ya dace ayi
ba shiri
Yusuf ya mike ya yo waje da ido yace
kisa kuma mum
ta hade rae tace
of course, hkn kadae ne xae rabasa da yi
ma Bismah wani abun kuma don in ma
aka bar shi a kurkuku ko min ddewa xae
fito yace xae dauki fansa akan little
Bismah
rasa ma me xae ce mata Yusuf
yyi, can ya girgixa kai ya juya ya fice
daga dakin, cije lebe mum tayi, tasan ko
kadan hkn bae gamshi prince din nata
ba, ta nufi gaban madubinta a hnkli ta
xauna tana tunanin me yiwuwa.
Bismah na kwance bedroom din Umma
tana danna waya, har lkcn fushin dan
fadan da umma tayi mata daxu a fada
take bayan ita dae tasan ba fault dinta
bne, ko sae da safe bata je tayi ma
Abbanta ba, jakadiya ce ta shigo dakin
da sallama tana murmushi, Bismah ta
mike xaune tana kallonta, kirarin da ta
saba yi mata ta shiga yi, Bismah ta dan
yi murmushi kawae don suna shiri ssae
da jakadiyar Umma, jakadiyar tace
dama yarima ne yace akira masa ke
Bismah tace
jakadiyar ta juya ta
fita, Bismah ta dan yi tsaki, to shi kuma
uwar me xae mata yake wani kiranta,
kadda ma yyi tunanin ko ta fara sonsa
ne, kawae tasan shi kadae xae fara
support dinta a kan case din na Yanka
b4 any other person shi yasa ma ta dan
sake masa kwana biyun nn, mikewa tayi
ta dauki Alkyabbarta ta sa ta fice don
xuwa jin kiran da Yusuf ke mata, falonsa
ta nufa ta samesa xaune yana shan tea,
ta tsaya daga bakin kofa tace
ya aka
Ido ya kafa mata snn ya mike yana
dan murmushi yace
to ki shigo mana
harara ta galla masa yace
idan baka da
abun gaya min in juya inyi wucewa ta
cup din hannunsa ya ajiye ya nufi inda
take kan ta ankara tuni ya jawota jikinsa
ya rufe kofar falon ta fara kkrin kwace
kanta ya cika ta ya koma kan kujera ya
xauna yace
wani irin hukunci kike son
a yanke ma wnn dan daban
dan
murmushi ne ya bayyana a fuskarta tace
ni nafi son a barshi yyi wata 6 a
kurkuku ya sha wahala ssae
Yusuf ya
gyada kai yace
kar ki damu na ma san
hukunci da dad xae yanke masa knn,
idan ma ba hkn bne I will convince him
juyawa tayi tace
alryt thnk yhu
snn
tayi ficewarta ya bita da kallo har ta
rufo kofar snn ya sauke ajiyar xuciya.
Mum ce ke ta kai koma a dakinta tana
jiran shigowar jakadiyar ta abokiyar
shawararta, da sallama jakadiyar ta
shigo mum ta nufeta da sauri ba tare da
ta bi ta kan
kirarin da ta soma yi mata
ba tace
ni fa hnklina ya kasa kwanciya
kande, bn san irin hukuncin da sarki xae
yanke ma yaron nn ba,
jakadiyar tace
daina kira ma kanki rashin kwanciyar
hankali sarauniya daya tak a gun sarki,
na xo maki da wani lbri me ddin
sauraro, Mum ta wara ido tace
to ina
sauraren ki yi maxa ki fadi
dukawa
jakadiyar tayi har kasa ta xube kan
gwiwowinta tace
ki gafarceni ran ki shi
dde dubana na ranan bae fada min dae
dae ba, ina ga hkn na da nasa ba da
ddewan da nayi bn yi ba, ynxu hka daga
gun Wanda ta dalilin sa na iya duba
nake, yyi duban shi ya kuma gano
abubuwa da yawa, kinga wnn yaron da
muke kyautata xaton yarima ne ashe ba
shine yariman ba sae dae suna da
dangantaka me karfi tsakaninsa da
ainahin yariman a ynxu don duba ya
nuna cewa yariman na raye kuma a nn
garin gombe, Mum ta kwalalo ido cikin
tsawa tace
shine xa ki ce in kwantar da
hnklina don baki da tunani?
Jakadiyar
ta sassauta murya da ladabi tace
ynxu
abun yi a nn ran ki shi dde shine mu san
ynda xa ayi tun wuri a sallame yaron
daga masarautan nn
mum ta sauke
ajiyar xuciya tace
hkn xa ayi
Washegari da yamma sarki ya sa a
dauko masa na yanka daga kurkuku don
fadin irin hukunci da ya yanke masa,
kowa ya hallara a fadar har da Alhaji
salisu, shigowar dogarawa da na yanka
kawae ake jira, mum tayi xurfi cikin
tunanin ynda xa tayi ta sa a sallame na
yanka kawae ba tare da ya dde a
masarautan ba, Bismah kam na xaune
gefen umma da ta ki sake mata fuska
kwata kwata ranan, Yusuf ya sakar mata
murmushi ya kashe mata ido ta dauke
kanta da sauri ta hade rae, ba a dau lkci
ba aka shigo da Na yanka dogarawa fiye
da goma na biye da shi an daure masa
hannu ta baya, wando iya gwiwa kadae
ne jikinsa, ga tambarin bulala da ya
xagaye jikinsa amma kyar ya dinga bin
kowa da kallo a fadan fuskar nn tasa a
tamke, Sarki ya Mike cikin tsawa yace
bisa umarnin wa aka doke sa? Wa ya
bada wnn izinin?
Dogarawan suka
shiga muxurai da ido duk da Yusuf ne ya
sa ayi hkn, komawa sarki yyi ya xauna a
nutse yace ku kunce sa, da sauri suka yi
hkn, sarki ya numfasa yace
na yanke
maka hukunci dai dai da laifin da ka
aikata Umar,
Na yanka ya dago kai
yana kallon sarkin, sarki ya ci gaba kmr
hka
xa ka yi bauta a masarautan nn har
na shekara guda cif, snn na baka daki
guda da xa ka xauna har na shekara
daya a masarautan, cin ka da shan ka na
nn, ina fatan ka iya tuki?
Na yanka ya
kasa kin amsa masa ya gyada masa kai
kawae, sarki yace
daga ynxu kai xaka
dinga driving dina da duk wani dake
cikin masarautan nn in xa su fita, ol this
for only one year
sarki na kai wa nn ya
mike ya nufi bangarensa, Na yanka ya
daga kai yana kallon Bismah da bata ji
ddin irin hukuncin ba don ba shi ta so
ba yana wani irin murmushi, ta galla
masa mugun hararan tsana, mum kam
jikinta yyi mugun sanyi, ta shiga uku ita
da ke son a koresa a masarautan gaba
daya, Yusuf ma ko kadan bae ji ddin
hukuncin ba, Umma ta mike ta nufi
bangarenta, Bismah ta bi bayanta kmr
xata yi kuka, mum kam kasa tashi tayi
sae kallon tsana take ma Na yanka, Yusuf
ya huzar da iska ya mike ya fice daga
fadan.
UMAR FARUQH 45-46
Posted on March 7, 2017
[3/6, 19:27 Aishat Muhammad
Umar Faruqh
.. A hnkli Ummi ke shan furar da ke
gabanta tana hadiyewa da kyar don jin
sa take kmr magani a throat dinta, gashi
yana xaune ya kafa mata ido, tunda ta
nuna tana son fura ya siyo da yawa ya
ajiye mata a fridge, tura furar tayi yace
ya aka yi
ba tare da ta kallesa ba
murya can kasa tace
na koshi
mikewa
yyi ya dauki makullin motarsa yace
tashi mu je, dare nayi
ta mike ita ma da
kyar ta bi bayansa suka fita daga dakin,
har lkcn tafiyarta be dawo dai dai ba,
suna shigowa falo ta kalli agogo ta ga
Karfe takwas saura, garage ya nufa ya
bude mata gaban mota yace ta shiga,
bata yi musu ba ta shiga da alamar ya ji
ddin hkn, sae da suka bar gidan snn ya
soma magana
ko kefa Kanwata, ki
kwantar da hnklin ki tamkar kina gidan
ku kin ji, ko me nace maki ki daina
gardama
kae kawae ta gyada masa bata
ce komae ba, wani makaken store ya
kawota don mata siyayya, bin sa kawae
take bayan sun fito daga motar don duk
a tsorace take barin ynda ta ga mutane
da yawa sae kallonta kuma ake, trolley
ya dauko mata ya mika mata yace
gashi
duk abinda kika ga ya maki ki dauka a
nn kin ji
ta gyada masa kai ta karbi
trolleyn ta shiga tura wa duk a tsorace
sae bin komae take da kallo gashi ita dae
kusan duk abinda taga agun bata taba
ganinsu ba, hkn yasa ya shiga bin ta a
baya yana daukar duk wani abinda
yasan xata so tun daga chocolates har
biscuits, suka xo bangaren drinks nn ma
ya shiga kwasar mata, wayarsa ne ya
shiga ring ya fito da shi yana kallon me
kiransa, ajiye drink din hannunsa yyi
cikin basket yace
ki ci gaba da daukan
duk abinda kike so bari in amsawa
waya
yana kai wa nn ya juya ya daga
kiran yana tafiya, bin sa da kallo Ummi
tayi gabanta na faduwa ta sake trolleyn
hannunta a hnkli ta jefar da abun
hannunta a ciki snn ta juya ta fara tafiya
da sauri da sauri layin kayan fruits taga
kanta ta kuma shan kwana ta ganta gun
beverages, ta kuma barin gun ta ganta
gun cakes da snack duk ta daburce ta
rasa ina xata bi duk inda ta bi kaya take
gani, kofar fita kawae take nema amma
ta rasa, wani security ne ya lura da ita
ya karaso inda take yace
me kike
bukata yan mata
cikin in ina tace
hanyar fita
ya gwada mata wani
hanya ta bi gun da sauri, tafiyar minti
uku tayi ta ganta kofar da suka shigo da
Nuhu ta bi bayan wasu yan mata da
tagani, wani takardan dake hannunsu
suka mika ma securityn dake bakin kofa
hkn yasa tayi kmr tare suke aiko suna
fita ta bi bayansu da sauri ita ma, tana
ganinta a waje ta shiga waige waige tana
neman hanyar bi, duk a tsorace take hkn
yasa ta soma hawaye, gun yan matan
daxu ta nufa da sauri ganinsu kusa da
wata mota suna shirin shiga, tana isa
gun ta durkushe kasa ta fashe masu da
kuka muryarta na rawa tace
Don Allah
don Annabi ku taimake ni kadda ya
gani
da mmki duk suke kallonta ta
kuma fashewa da kuka tace
don Allah
fa nace, xae fito ynxu, a hanya xa ku
ajiye ni kawae
babbar cikinsu ne tayi
karfin halin cewa
to shiga mu je
sauri Ummi ta shige bayan motar, ita
kuma ta shiga driver seat, sauran yan
mata biyun suka bude baya su ma suka
shiga, sae kalle kalle Ummi ke yi cikin
motar, cikin tashin hnkli tace
wayyo ga
shi can
duk suka juya suna kallon inda
take nuna masu, Nuhu ne ke ta sintiri a
rude yana tambayar securities ko sun ga
fitar wata farar yarinya, don ma kadda
a bata masa lkci tuni ya fito da ID dinsa
ya kuma ce criminal ce, da sauri Warce
ke xaune driver seat ta tada motar tayi
reverse ta bar haraban gurin. Suna fita
kuwa aka rufe gate aka hana kowa fita
xa a fara search, gaba daya yan matan
suka sauke ajiyar xuciya bayan sun hau
kan main road, ta gefen Ummi tace
waye mutumin
Ummi ta fashe da kuka
tace
sato ni yyi a kauyenmu
duk suka
yi shiru suna kallonta bbu Wanda ya iya
cewa komae, ganin sun yi tafiya me nisa
yasa a sanyaye Ummi tace
ku ajiye ni a
nn, ngd Allah saka da alkhairi
Me tuka
motar tace
a ki bari mu je gidanmu
sae ki gaya mana dalilin da ya sato ki
bata ce masu komae ba har suka iso
wani makeken gida.
Murmushi kawae na yanka ke yi
yana biye da Guards din dake xa ga wa
da shi suna nuna masa ayyukansa daga
lkcn a Masarautan, stable din da horses
din masarautan su ke suka nufa da shi
daga karshe, horses sun fi goma a gun
wae ma nn an fita da wasu,
duk safiya
da yamma kai xaka dinga share nn kana
gyarawa snn kai xaka dinga kula da
dawakan da yarima da sarki ke amfani
da a masarautan nn
cewar daya daga
guards din knn, nn ma murmushi me
sauti Na yanka yyi yana shafa kansa,
duk suka juya suka barsa nn tsaye don
iyakan ayyukansa knn. Dariyar da shi
kadae yasan dalilinsa ya dinga yi daga
karshe cikin tafiyarsa ta isa ya nufi
cikin fadan yana gyara rigar jikinsa da
sarki ya sa a basa.
[3/6, 23:12Aishat Muhammad
Umar Faruqh
.. Dakin da Sarki ya basa Na yanka
ya nufa, bbu abinda bbu a dakin sae dae
da gani kasan ba na wani mai
muhimmaci bne a masarautan, xama yyi
kan dan gadon dake dakin lkci daya
Ummi ta fado masa, ba shiri ya mike
xumbur, sae kuma ya koma ya xauna a
hnkli, ba dae ka iya tantance yanayin da
ya shiga a lkcn, ya kalli makeken agogon
dake manne bangon dakin ya ga daya
saura na rana, shafa cikinsa yyi ya mike
ya fice daga dakin, gun wasu dogarawa
ya nufa bbu yabo bbu fallasa yace
a ina
ake karbo abinci a nn
duk suka xuba
masa ido, cikin tsawa yace
magana
nake maku
wani daga cikinsu ne kadae
yace
sae sarki da iyalansa sun gama cin
abinci ake rarraba
Tsaki Na yanka ya
ja bae jira jin karashe ba yace
a ina ake
girkin
dogarin yace
dakin girki dake
cikin masarauta
da sauri na yanka ya
nufi fada, tafiya kawae yake cikin
makeken palace din shi a dole gun girka
abinci yake nema bbu guard din da ya
tanka, duk da tsare san da suka dinga yi,
wani babban kofa ya gani bayan yyi
tafiya me nisa, ya isa gun kofar ya sa
hannu biyu ya murda snn ya tura a
hnkli, wani katon hadadden table xagaye
da kujeru kusan 20 ga abinci kala kala
kan table din ya bayyana a idonsa, lkci
daya ya maida dubansa kan occupant
din table din, sarki da yusuf sae Umma
da Mum ne xaune suna lunch, da mmki
duk suke kallonsa barin Yusuf da mum
dinsa, mikewa yusuf yyi har lkcn
fuskarsa dauke da mamaki, mum ma ta
mike tsaye, cikin daga murya yace
wat?
Wah d hell are yhu doin here?
Kin
tanka sa Na yanka yyi sae ma wani irin
kallo da yake masa, cikin xafin nama
Yusuf yyi kansa, Cikin kaushin Murya
sarki yace
dawo yarima
Yusuf ya juya
yana huci yana kallon dad din nasa,
mum ta girgixa kai cikin bacin rai tace
ya xaka ce ya dawo mai martaba, ni a
iya tarihin masarautan nn bn taba jin
inda bawa ya shigo nn ba sae yau, hw
dare him,
bbu yabo bbu fallasa sarki na
kallon Na yanka yace
me ya kawo ka
a dake Na yanka yace
abinci na xo
karba
Murmushi Umma tayi don ita
abun ma dariya ya bata, Sarki kam
sunkuyar da kansa yyi shima
murmushin ne dauke a lebbansa, can ya
dago ya nuna masa hanyar babban
kitchen din da ke wajen yace
tafi ka
amsa
Na yanka ya nufi kitchen din ya
tura ya shiga, da mugun mmki cooks din
ke kallonsa, Bismah dake tsaye tana dafa
indomien da xata ci ita don tafi son tayi
da kanta ta juya jin an bude kofar
kitchen din, still tayi tana kallonsa kmr
an dasa ta a wajen, ya karaso cikin
kitchen din yana kallon masu girkin duk
da apron dinsu cikin kaushin murya
yace
abinci xa ku bani
bbu wanda ya
iya amsa masa don a iya saninsu bnda
iyalan sarkin bbu wanda ya taba
shigowa dakin cin abincin bare har ya
karaso kitchen din, su kansu ba ta nn
suke bi su shigo yin girkin ba ta kofar
dake kitchen suke shigowa, plate na
yanka ya dauka ya shiga diban duk
abincin da idonsa ya sauka kai, Bismah
ta fice da sauri har tana neman faduwa,
gun dad dinta ta nufa cikin rawar murya
tace
Abba ka ga wan da
Sarki ya
dakatar da ita ta hanyar cewa
je ki ci
gaba da abinda kike
shiru tayi tana
kallon Abban nata ta kasa komawa
kitchen din, Yusuf ya mike kmr
xuciyarsa xae fito don bacin rai ya nufi
kofar fita sarki ya kirasa, yana juyowa
yace
xo ka karasa cin abincin ka
sunkuyar da kansa yyi ya dawo ya
xauna, mum ta ajiye cup din hannunta
ta cije lebe ta nufi kofa da sauri ta fice,
Na yanka ya fito daga kitchen din rike
da plate din abincinsa ya nufi kofa xae
fita sarki ya dakatar da shi, juyowa yyi
yana kallonsa, sarki yace
daga ynxu xa
a dinga ajiye maka abincin ka a daki
idan an kare ba sae ka xo nn ba
[7/3, 20:00] Aishat Muhammad
Umar Faruqh
47...... Cikin kuka ssae Ummi ta karashi bada lbrin ta a babban falon da aka yi mata masauki, kallonta kawae mutanen dake xaune falon su ke, wata mata da baxata wuce shekaru Hamsin ba a duniya kuma ga dukkan alamu mahaifiyar wa enda suka ceto ta ne ta nisa tana jinjina kai tace "kin tabbata gskya kike gaya mana yarinya" Ummi ta gyada mata kai kawae, daya daga cikin matan da suka taimaketa tace "to ina su ka kai mijin naki?" Murya a shake Ummi tace "nima ban sani ba" Babbar yayarsu tace "to xa ki iya gane hanyar kauyen naku ynxu?" Ummi tayi shiru, kmr xata yi kuka tace "ban san ko xan iya ganewa ba" Mahaifiyarsu tace "to ya sunan kauyen naku a bauchin?" Ummi tace "Haskiya" Mahaifiyar tasu ta numfasa snn tace "ku tafi da ita daki Bilkisu"
Na yanka ne xaune da wasu dogarawa uku sae hira suke abun su shi dae bai ce komae ba fuskar nan tasa bbu yabo bbu fallasa, yarima yusuf ne ya xo wucewa duk suka mike tsaye amma bnda Na yanka, kirari suka shiga yi masa har ya tafi ya dawo yana kallon Na yanka yace "kai dan uban waye da baxa ka tashi ba xan wuce" Na yanka ya mike xumbur yana kallon yariman a nutse yace "in tashi in maka me?" Yusuf ya karaso kusa da shi ya bugi kirjinsa da karfi amma ko motsi bae yi ba, cikin tsawa yace "ka gaya min kai dan uban wanene, me kke takama da shi?" Na yanka ya shiga nannade hannun rigarsa kirjinsa na sama da kasa fuskar nn tasa a tamke, ko kai ka gansa sae ka tsorata a lkcn, dogarawan dake gun dama tuni suka soma ba yarima Yusuf hkuri, yyi masu wani mugun tsawa, taku daya biyu Na yanka ya karasa gun yarima ya wani fixgosa ya hade fist xae kai masa, muryar da tsinkayo tsakiyar kansa ne yasa yyi still, "kai yaro dakata, kana da hnkli kuwa, kasan waye shi?" Juyawa yyi yana kallon matar, hkn ya ba yusuf daman kai masa naushi masu kyau a baki, ganin hka yasa ta karaso da sauri jakadiyar ta na biye da ita a baya tana rike da bowl din fruit, Umma na girgixa masa kai tace "Haba yaro, magajin sarki knn fa" Na yanka ya ga girman matar ssae ya kasa rama naushin da Yusuf yyi masa sae sunkuyar da kai da yyi, Umma ta kamo hannun Yusuf tace "je ka yarima kayi hkuri ka kyalesa" Yusuf ya shake na yanka yana huci yace "ki bari in kashesa Umma," da kyar Umma ta janyesa, na yanka kam kasa ramawa yyi sbda Umma, a fusace Yusuf ya bar wajen yana huci, Na yanka ya bi sa da kallo kirjinsa na sama da kasa tsabar bacin rae, Umma ta kama hannunsa suka bar wajen ya shiga bin ta kawae, gurin shakatawarta ta nufa ta xauna maxauninta tana kallon Na yanka da kansa ke kasa har lkcn kmr ba shi ba, sae dae da ganin ynda kirjinsa ke yi kasan ran maxa ya baci, Umma tace "xauna," kasa musa mata yyi ya xauna har lkcn kansa a kasa, a hnkli tace "ya sunan ka" sae a snn ya dago yana kallonta yace "Na yanka" murmushi tayi tace "Sunan gskya xaka gaya min" murya can kasa yace "Umar Faruqh" Umma tayi murmushi tace "to kayi hkuri, kaga wancan da kke shirin fada da shine magajin sarki," mikewa Na yanka yyi yace "to" snn ya juya ya bar gun, ta bi sa da kallo har ya bace mata.
[3/9, 19:34] Aishat Muhammad: [9\3,
1:05] Aishat Muhammad
Umar Faruqh
Yau na yanka ya cika sati biyu a
masarautan gombe, cikin sati biyun nn
bbu aikin da yake sae Wanda ya sa
kansa, tun daga lkcn kuma ya xama
drivern sarki don ya iya tuki tun yana
karaminsa da karambani, duk inda xasa
shi yake kai sa, in kaga ya gaida sarki to
ido hudu suka yi, shima don yana cika
masa ido ne, baya ga shi kuwa bbu
wanda yake gaisarwa a masarautan sae
Umma ita ma sae ran da hanya ya
hadasu, ba karamin shakkarsa
dogarawan masarautan ke yi ba har ma
da bayi don bbu wanda yake raga ma,
kullum xa ka gansa fuskar nn tasa a
tamke kmr hadari bbu fara
a, tun da
Umma tayi masa mgna bae kuma kula
yarima Yusuf ba, duk kuwa da irin tijara
da cin mutuncin da yake masa in dae xa
su hadu, Bismah kam kullum cikin
neman hanyar da xata kuntata masa
take amma bata samu ba har lkcn, wani
lkcn ma ita ke sa Yusuf yyi masa rashin
mutunci amma duk a bnxa, bbu Wanda
ya kai mum daga hnkli don da ta gansa
sae gabanta yyi mugun faduwa, ta rasa
ynda xata bullo ma lamarin, yau ma
tafiya take da jakadiyar ta sun fito daga
gun shakatawarta ta hadu da shi xaune
yana wasa wata yar wuka dake
hannunsa ga dogarawa biyu xaune daga
gefensa, dama suna hangota suka mike
tsaye da sauri, shi kam ko dago kai bae
yi ba har ta karaso, fuskar nn tata a
daure tace
kisan kai kke shirin yi ne a
masarautan nn? Snn kai dan waye da
baxa ka mike ba kmr ynda sauran suka
yi na xo wucewa
Na yanka ya mike ba
tare da ya kalli inda take ba ya zura
wukarsa jikin wandonsa ya bar wajen
cikin takunsa na isa, bin sa da kallon
mmki tayi baki bude, kmr xata tashi
sama cikin tashin hnklita nufi cikin
fada, babban falon mai martaba ta nufa,
yana xaune da alama waya ya gama, ta
karaso ta xauna tare da yi masa sannu
da hutawa, sae da ta kusa minti sha
biyar a xaune snn ta soma mgna a hnkli,
yauwa dama ina son muyi wata
magana da kai ranka shi dde
ba tare da
ya kalleta ba ya jawo fruits din gabansa
yace
ina jin ki, ki hanxarta xan yi baki
ne ynxun nn
ta dan yi shiru snn tace
dama kan wnn yaron da ke bauta a
masarautan nn ne
yace
wani yaro?
numfasa tace
Wanda ka yanke ma
hukunci sati biyu da suka wuce
shiru
sarki yyi hkn yasa ta ci gaba,
kaga ni
tausayi yaron yake bani, da alama bbu
ruwansa, gashi shiru shiru, da xaka ji ta
nawa da kayi masa adalci ka
Mikewa
sarki yyi yace
bakina sun iso, bn kuma
yi niyyar yin adalcin ba
da kyar Mum
ta iya barin falon don tasan baxata taba
iya convincing sarki ba, ynxu dole tasan
abun yi tun ba aje ko ina ba.
Bangaren Ummi kuwa tsoron kada Nuhu
ya kuma bin ta kauyensu ya dauko ta
yasa tace ita baxata gane kauyen su ba,
hkn yasa Hajiya Amina Mahaifiyar yan
matan da suka ceto ta tace tayi xaman ta
kawae har xuwa na wani lkci, ba
karamin kwanta mata Ummi tayi ba, hka
ya yan nata mata, sae dae sunyi
mmkin wae duk wnn kyan nata bata
taba boko ba, duk sae ta basu tausayi
gashi yar karama da ita wae har an
aurar da ita, Hajiyar ta fara tunanin ta
inda xata bullo ma lamarin Ummi kafin
mai gidanta ya dawo.
Tun bayan dauke Na yanka daga
kauyen haskiya maxaunan kauyen suka
shiga wani hali don ynxu taka su
kauyukan da suke makwabtaka da suke
son ransu, sae a lkcn duk aka soma
ganin amfanin Na yanka a kauyen, sae a
shigo rana tsaka ayi masu Satan
shanaye, Kaji ko amfanin gonansu ba
kadan ba, suna ji suna gani baxa su iya
cewa komae ba, tun suna xuwa can cikin
gari gun yan sanda su ji halin da Na
yanka ke ciki har suka daina don xancen
daya ne a kullum sae dae ace masu yana
lfya su kwantar da hknkinsu, rashin
Ummi ma ba karamin girgixa maxaunan
kauyen yyi ba barin iyayenta da Ammi,
Ammi tun tana kukan har ta gaji ta
daina ta xuba ma sarautan Allah ido, in
ka ganta sae ka tausaya Mata.
Umar ina ka shiga yau ban ganka ba
kwata kwata,
cewar wani dogari ne da
ya xauna gefen Na yanka yana kallonsa,
Na yanka ba tare da ya kallesa ba a
takaice yace
ina nn
dogarin me suna
Usman yace
to ka ci abinci kuwa
shiru
na yanka yyi masa, shi dae hka kawae
yake son na yanka sbda courage dinsa da
miskilanci, ganin ba kulasa na yanka xae
yi ba yasa ya mike yace
bari in je muna
wani aiki ne
Na yanka ya kalli flute din
hannunsa yace
dan ara min
dogarin
ya mika masa yace
ka iya busa sarewa
Na yanka yyi murmushi, sae ranan
Usman ya taba ganin murmushinsa, a
hnkli Na yanka ya soma busa flute din
cikin kwarewa, sautin flute din ya tafi
da imanin Usman ya koma ya xauna a
hnkli yana kallon na yanka cike da
awa da jin ddin sautin dake fitowa
daga flute din, Na yanka ya kusa minti
goma yana busa flute din suka ji taku,
duk suka juya da sauri, mikewa da sauri
Usman yyi ganin mai martaba ne da
kansa, na yanka ya cire flute din a
bakinsa ya mike shi ma.
[9/3, 11:30] Aishat Muhammad
Umar Faruqh
49......
Mai martaba na kallon Na yanka yace "Wa ya koya maka busa hka" Na yanka ya dauke kai yace "bbu kowa" juyawa sarki yyi ya bar wajen ba tare da yanka cewa komae ba, Usman ya washe hakora yana kallon na yanka yace "shi yasa kke burgeni Umar, gashi cikin dan lkci ka ja hnklin sarki ya tako tun daga fada don kawae ya xo ya ganka, tun da nake bn taba jin busa mai ddi irin wnda kayi ba ynxu, don Allah ni ma ka dan koya min" Na yanka ya dafa shoulder dinsa yana murmushi yace "kadda ka damu muna tare" Usman ya ji ddi ssae don sae ranan Na yanka ya taba masa mgnr arxiki, tun daga lkcn suka xama abokai ssae, Na yanka bae kara busa flute din ba duk da irin ynda Usman ke damunsa yyi.
Na yanka ne xaune da Usman da wani dogari, wasu dogarawa suka xo da sauri suka sanar da su baki na xuwa daga taraba su tashi su je tarbo su, Ko kallon inda suke Na yanka bae yi ba, duk suka mike aka fita da motoci don xuwa dauko bakin daga airport, bayan kusan minti talatin motoci suka dinga shigowa gidan, Na yanka ya mike don xuwa ganin wasu baki ne, tsaye yyi daga jikin wani artificial tree yana kallon motar don ganin wa enda xa su fito, dai dai nn Bismah da su mum da Umma suka fito don tarbo bakin nasu, wasu hadaddun yan mata biyu ne suka fito da wata mata da baxata wuce mum ba cikin shiga ta alfarma, da ganinsu kasan daga gidan sarauta suka fito, Bismah ta rungume matan daya bayan daya tana masu sannu da xuwa cike da farin ciki, Na yanka ya tabe baki duk da ynda ya ga dogarawa ke ta shiga da kayan da suka xo da kin xuwa ya sa hannu yyi, mum ta kallesa suna hada ido ya dauke kai da sauri, ita ma ta dauke kai wani mugun tsanarsa na mata yawo a xuciya, kallon inda Na yanka ke tsaye daya daga cikin yan matan tayi, da dan confusion tana kallon Bismah tace "wancan ba Yusuf bne?" Bismah ta xaro ido tana kallonta hka ma Mum da taji kmr budurwar ta soka mata mashi a xuciya, shi bawan ne ke kama da Prince dinta Yusuf lallae an ci mutuncin ta, juyawa tayi da sauri ta nufi fada, Bismah ta hade rae tace "Haba gimbiya Farida shi Yusuf din Xaki ce kin manta kamanninsa da har Xaki hada sa da slave" Faridar ta wara ido tace "ohh wllh naga kmr shi, kiyi hkuri" kama hannunta tayi duk suka nufi fada. Da daddare misalin Karfe tara Na yanka ya shigo dan dakinsa knn yana shirin kwanciya ya ji an banko kofar, daga kai yyi fuskar nn tasa a daure don ganin wani isasshen ne, Bismah ce ta shigo dakin, ta daga hular Alkyabbar kanta tana masa wani mugun kallo ta shiga nuna sa da dan yatsa tace "kai daga yau sae yau kadda ka sake xuwa ka tsaya mana a ka idan muka yi baki, common sense dinka bae gwada maka kai bawa ba ne a masarautan nn, kadda ka ga don Abbana na raga maka kayi over using privilege din, yana hka ne don shi sarki ne me adalci da tausayi, don hka...." Bae bari ta kai aya ba ya wani irin fixgota da karfi ta fado jikinsa ya mayar da kofar ya rufe, hade fuskarta yyi da faffadan kirjinsa ya matseta ganin tana neman ihu, duk ta rikice ta tsorata ssae ta soma kokuwan kwace kanta amma ta kasa.
Unlike
Reply
Report
22 min
[13/3, 9:15] Aishat Muhammad
Umar Faruqh
50.....
Sae da na yanka ya ga ta kasa kwakkwaran motsi ta kuma jikata daga rikon da yyi mata snn ya saketa yana kallonta ya fixge Alkyabbar jikinta lebbensa dauke da murmushi irin ta mugunta, a fusace ta daga hannu ta xabga masa mari tana huci, ta kuma fixgosa ta cakumesa ta kai masa marin, tace "kasan wacece ni? Iyye? Nace kasan wacece....." Bae bari ta kai aya ba ya hade ta da bango ya matseta, ta xaro ido ta bude baki xata kwala ihu ya toshe bakin, duka ta shiga kai masa tana mayar da numfashi don duk ta jigata, amma kmr bae san tana yi ba, sae da yaga ta soma hawaye snn ya cika ta a hnkli, hawaye ya shiga gangaro mata cikin bacin rae tace "amma kai dabba ne bnxa mara..." Wani wawan mari ya kai mata bata gama recover ba ya kuma kai mata, gigicewa tayi don tun da take ba a taba marinta ba a iya saninta lkci daya fuskarta yyi ja, bata daddara ba duk da hka ta dinga kai masa duka tana kuka, wurgar da ita yyi kan gadon dakin ta mike xaune tana rusa kuka, ya karaso kan gadon ya kafa mata manyan idonsa a nutse yace "me ya kawo ki daki na" dago idanuwanta da suka yi jajawur tayi tana kallonsa hawaye ya shiga gangaro mata tace "Sae ka yi da kasanin sani na a duniya, kuma sae ka gwammace uwar ka bata haifo....." Kasa karasawa tayi ganin ynda ya xaro manyar idonsa da suka yi jawur lkci daya cikin kaushin murya yace "Uwata?" Bae jira amsa ba ya hau kan gadon, tana ganin hka ta fara kkrin sauka ta gudu, yyi saurin rikota, da ganinta kasan a tsorace take, a faffadan kirjinsa ta ji ta, ya wani matse ta da karfi, cizo ta gatsara masa amma ko gezau, lkci daya Ummi ta fado masa, ita kadae ya taba riko hka, a hnkli ya dago kanta yana kallonta da idanuwansa da suka kada moment dinsu da Ummi ya shiga masa yawo a ka, bata ankara ba sae ji tayi ya saka bakinsa cikin nata ya kwantar da ita kan gadon, wani mahaukacin kiss ya shiga mata, tun tana kokuwa tana kai masa duka a tsorace xa ta kwace kanta har jikinta yyi sanyi, ta kasa kwakkwaran motsi, yyi ynda ya ga dama da ita don kansa ya sake bakinta, ko second biyar bata kara a kwance ba ta mike da gudu ta fice daga dakin, tun da take ba a taba kissin dinta ba sae ranan, duk kuwa da ynda Yusuf ke harin mata amma bata taba basa fuskar yin hka ba, a stairs suka hadu da Yusuf, da mmki. yake kallonta ganin irin shigar da tayi kuma bbu Alkyabba a kai snn ga hawaye a fuskarta, rikicewa yyi ya shiga tambayarta me ya faru ta kasa basa amsa sae kukan da take ta wuce sa da sauri, dakin Umma ta shiga, ta sameta xaune falonta da jakadiyarta ta wuce su da sauri suka bi ta da kallo ta shige dakin Umma, jakadiyar tayi dariya tace "kila ita da Yarima ne" kan gadon Umma Bismah ta fada ta dinga rusa kuka, daga karshe ta gaji don kanta tayi shiru lkci daya bacci ya dauketa, daren ranan Mafarkan Na yanka ta dinga yi duk ta tsorata ssae.
Kuyi hkuri plss na dan yi tafiya ne kuyi manage din wnn anjima xan maku da yawa idan Allah ya yrda
Maman Shakur.
[13/3, 8:00] Aishat Muhammad
Umar Faruqh
51...... Washegari da kyar Bismah ta iya fitowa daga dakin Umma, bata samu kowa a falo ba hkn yasa ta koma ta dauko Hijab ta sa ta fita don xuwa gaida Abba, xaune ta samu Abba a falonsa Umma na hada masa coffee, ta karaso ta duka har kasa ta gaida shi, kallonta kawae suke, Abba yace "me ya same ki Bismah" Ta girgixa kai ba tare da ta dago kai ba tace "bbu komae Abba" mikewa tayi tace "xan je in yi break fst Abba" Abba ya gyada mata kai ta fice daga falon, Abba ya kalli Umma yace "Bismah na da matsala ne Hajiya Maryam?" Umma tace "gskya bn lura ba nima sae yau, amma xan sameta anjima" yinin ranan kasa gane kan Bismah Umma tayi, ba irin lallabatan da bata yi ba kan ta gaya mata Matsalar ta amma sae dae tace bbu komae. Yusuf ne ya turo kofar falon Umma da sallama ya shiga, Umma da ke xaune a falon ana yanke mata farce ta daga kae tana kallonsa don ba kasafae yake shigowa side din ta ba, xaunawa yyi ya gaisheta, ta amsa da fara'a ya dukar da kai yace "Bismah na nn ne Umma, tun jiya bn ganta ba" Umma tace "tana cikin bedroom, bata jin ddi ne," da damuwa yace "me ya sameta? Tun yaushe knn?" Umma tace "tun jiya har ma likita ya xo duba ta" mikewa yyi da sauri ya nufi bedroom din Umma, tana xaune bakin gado ta tankwashe kafa tana kallo tana cin fruit da ganinta kasan ba ddin cin fruit din take ba, dan vest ne jikinta da wando har gwiwa don tasan bnda Umma da jakadiyarta bbu Wanda xae shigo dakin, wani mummunan faduwa gabanta yyi don ganin Yusuf tayi kmr na yanka a fixge, jawo bargo tayi da sauri rufe jikinta fuskarta a daure tace "don me xa ka fado min daki bbu sallama Yusuf" karasowa yyi kan gadon da damuwa yace "am srry bby umma tace min baki da lfya I was disturbed me" tabe baki tayi ta jawo hijab ta sa, ya xauna gefen gadon shi ma yace "ya jikin ynxu" bbu yabo bbu fallasa tace "da sauki" yace "kin dae sha magani ko" tace "na sha" ya dawo dab da ita ta koma baya da sauri ya kamo hannunta yace "ina kuma xa ki" a fusace tace "ka ga Yusuf ka fita idona, wnn wani irin iskanci ne hka xaka wani matso kusa da ni" murmushin sa Mae kyau yyi ya fizgota ya rungumeta jikinsa, ihu kadae ne bata sa ki ba don na yanka da abinda yyi mata jiya ne kawae ya fado mata duk da na yanka ya fi sa budewan kirji, da karfi ta turasa ta mike tsaye ta nufi kofa ta bude fuskar nn tata a murtuke tace "xo ka fita" mikewa yyi yana dariya yace "xa kiyi bayani yarinya" bae jira cewarta ba ya fice.
Na yanka na xaune inda ya saba xama yyi shiru irin na miskilancinsa ga dogarawa na ta hira abun su wani dogari ya xo yace "wae Umar ka je fada mae martaba na neman ka" sae da aka yi minti goma sha biyar wani dogari ya kuma xuwa ya isar masa da sakon kiran sarki snn na yanka ya mike cikin isa ya nufi fada, shigowan sarki fada knn Yusuf na biye da shi ta dalilin bakin da yyi, Sae da na yanka ya bari ya xauna snn ya karasa Gaban sarki kan sa a kasa yace "ga ni" kallonsa kawae sarki yake can ya kalli Yusuf yace "bashi takardan da makulli" Yusuf da ya hade rae ya mika masa wata takarda da makulli sarki yace "mota xa ka dauka ka tafi karbo ma Bismah magani" yana gama fadin hka ya maida hnklinsa kan bakinsa, na yanka ya juya ya fita, sae da ya dan yi xagayensa a gari a motar sarki snn ya siya maganin ya kama hanyar masarautan. Har lkcn sarki na xaune sa bakin sa amma bn da Yusuf, Na yanka ya karasa gaban sarki ya mika masa ledan hannunsa, da mmki bakin da ke fadan ke kallon na yanka, sanin bbu dogari ko bawan da ke shigowa fada idan sarki na da baki, sarki da farko rasa abun cewa Umar yyi don shi kansa ya ji Kunyan hka, can yace "tafi sama ka kai masu" na yanka ya juya ya bar fadan, ganin ynda bakinsa ke kallonsa yasa yace "na gida ne" duk da na yanka bae san takamaiman inda xae kae drugs din hannunsa ba hkn bae sa ya fasa tafiya a wani makeken corridor ba, wata Babbar kofa ya gani ya tura a hnkli ya ga waje kmr na shan iska snn ga wata kofar kuma, budewa yyi shi ma ya shiga ya dan yi tafiya snn ya iso wata Babbar kofar kuma a hnkli ya tura idonsa ya sauka kan wani makeken falo cike da kayan alatu na more rayuwa ga wani kamshi me ddi hade da sanyin A,c da ya bugi hancinsa, ido hudu suka yi da Umma da ke xaune suna kallo da Bismah a falon, kallon mmki kawae take masa, hka ma Bismah da ta kwalalo ido gabanta na dukan uku uku ta makalkake jikin Umma, Na yanka ya karaso cikin falon ya isa har inda Umma ke xaune da Bismah ba taresa ya kalleta ba ya gaisheta, da murmushi ta amsa masa tana kallonsa, ya mika mata ledan hannunsa yace "magani akace in kawo" ta karba tace "to mun gode" juyawa yyi xae fita Umma tace "tsaya ka amsa" tsayawa yyi umma ta mike ta dauko leda ta shiga debar masa fruit din dake bowl din gabanta ta mika masa ya karba ba tare da ya kalleta ba yace "ngd" snn ya fice daga falon suka kusan cin karo da Yusuf a dai dai kofar farko, da mmki Yusuf ke kallonsa amma ya kasa furta komae don mgnr makale masa tayi a makogwaro, na yanka ya bi ta gefensa ya wuce abun sa. Yau ya kasance lahadi na yanka na cikin stable da wasu dogarawa da ke ta tsaftace stable din, yarima Yusuf ne ya karaso sanye da kayan sarauta da wasu da baxa su wuce shi ba da alama su ma yan gidan sarauta ne don sanye suke da kayan sarautan, Yusuf ya jefa ma na yanka guntun apple din hannunsa yace "hey fito min da dokina da biyu daban xa mu dan yi wasa," wani kallon bnxa na yanka ke masa don sae da apple din ya buge goshinsa, Yusuf ya karaso yana masa wani matsiyacin kallo ya bugi kirjinsa da karfi yace "ba ka ji na ne" na yanka yyi masa wani irin kallo kmr baxae bar gun ba sae kuma ya nufi cikin stable din ya nufi inda farin dokin yarima yake, dogarawan duk suka yi mamaki barin Usman don basu yi tunanin na yanka xae yi obey dinsa ba, Usman ne ya fito da dokuna biyu snn bayan kusan minti biyar na yanka ya fito da dokin yarima, har makeken garden din masarautan gari guda dogarawan suka kai dokunan shi dae na yanka har lkcn dokin yarima na hannunsa, ba karamin garden bne don ba a ganin iyakarsa ga wani mugun haduwa da gurin yyi, da dukkan alama tseren doki xa su yi, tuni dogarawa suka taru gun, sauran prince din biyu suka dare kan dokin da aka basu, yarima ya karasa gun na yanka yana masa matsiyacin kallo na yanka ya mika masa dokinsa ya juya ya shiga wani irin murmushi, ido hudu suka yi da sarki da ke balcony daga sama a xaune yana kallonsu, ya dauke kai da sauri ya juya ya ga Bismah da umma ma xaune a na su balconyn, yarima na darewa kan dokinsa doki ya kwasa a guje kmr jira yake duk ynda ya so tsayar da shi hkn ya gagara, don dokin kmr xae tashi sama, duk dogarawan da prince biyu dake kan doki su ma suka kwalalo ido suna kallon ikon Allah, hka dokin yyi ta wantagalili da Yusuf ya kasa tsayar da shi, tun dogarawa na danne dariyarsu har suka kasa, su Kansu abokansa kasa daurewa suka yi, doki dae ya xama kmr mahaukaci yyi can yyi nan da Yusuf, tuni Yusuf ya fara neman agaji, na yanka ya fashe da dariya har da kyakyatawa kan kace me tuni doki ya wurgar da Yusuf ji kke rigijib cikin flowers, na yanka da ya kasa daina dariya ya juya ya dinga kyalkyalawa har da rike ciki, ido hudu suka yi da sarki da ke kallon duk abinda ya faru, sarki ya kauda kai da sauri don shi ma dariyar yake ya mike ya bar wajen, Bismah ma sae kyalkyala dariya take, umma kadae ce ta rude ta dingi salati.
[15/3, 17:06] Aishat Muhammad
Umar Faruqh
52..... Tuni Yusuf ya mike tsaye jikinsa duk flowers da kura yana kallon Na yanka da bae fasa dariya ba har lkcn, dogarawan gaba daya suka sunkuyar da kai, sauran Prince din biyu sae kallon na yanka suke snn su kalli Yusuf su fashe da dariya, na yanka ya tsayar da dariyar da yake yana kallon Yusuf yyi murmushin mugunta irin na kadan ka gani din nn snn ya juya ya nufi hanyar fita daga garden din cike da isa, da sauri Yusuf ya bi bayansa yana huci ya sha gabansa cikin xafin nama ya kai masa wani naushi a ciki, bae sauke hannu ba Na yanka ya kai masa nasa da karfi a baki, fada ne ya kauraye tsakaninsu, ssae na yanka yyi Mamakin karfin Yusuf don har ya manta rabon da su yi exchanging fist da me karfi hka, hkn yasa ya xage kan kace mai har ya kai sa kasa ya haye ruwan cikinsa yana kai masa naushi, duk ynda dogarawa suka so raba fada hkn ya faskara, Umma tuni ta sakko ta shigo garden din ta daka ma Na yanka tsawa cikin fada take cewa "kai kasan me kke kuwa, kana da hnkli?" Na yanka ya sake Yusuf ya mike yana huci, duk sun fasa ma juna baki, Yusuf ya mike da kyar don bae taba fada da mutum yyi defeatin dinsa hka ba sae ranan, suka hada ido da sarki da ya dawo yana kallon fadan, cikin xafin nama yyi kan na yanka umma ta rike sa da sauri, yana girgixa kai a fusace yace "No umma ki Bari in nuna masa karya yake bae ci galaba a kai na ba, he can't, I mean he can never defeat a whole me" umma ta ki sakesa tana basa hkuri, Bismah da shigowanta garden din knn sae kallon na yanka take cike da tsana ganin abinda yyi ma Yusuf, kallonta yyi ta gefen ido ganin kallonsa take ya sa ya juya da idonsa da yyi kmr gauta yana mata mugun kallo, dauke kai tayi da sauri gabanta na faduwa, ta juya ta fice daga garden din, Umma ta ja Yusuf xa su bar garden din ya fixge hannunsa ya nufi kan dogarawan dake gun har lkcn a tsaye duk ya kai masu lafiyayyen naushi snn ya fice daga garden din.
Yusuf bae nufi part dinsa ba sanin dole sae sun hadu da mai martaba ya nufi part din mum dinsa, tana xaune a babban falonta ana Mata tausa, bin sa da kallo tayi har ya shige bedroom dinta snn ta mike da sauri ta bi bayansa ganin yanayinsa, tsaye ta gansa gaban Royal mirror dinta ya yagi tissue yana goge jinin bakinsa, cikin tashin hnkli ta karaso da sauri tana kallonsa tace "me ya sami bakin ka prince, wat happened" girgixa mata kai yyi kawae ya fada bathroom dinta. Har lkcn dinner yyi Yusuf bae bar part din mum dinsa ba kuma ya ki gaya mata abinda ya samesa duk da ynda ta daga hnkli, Umma da Mai martaba na xaune dinnin area Mum ta shigo fuskar nn tata a murtuke ita a dole ran Yusuf dinta ya ba ci duk da ya ki gaya mata me ya samesa, Umma tace "ina Yusuf din" ba tare da ta kalleta ba ta xauna snn tace "yana sama" mikewa umma tayi don xuwa ta kirasa, Bismah na kitchen tana dafa indomien da xa ta ci, taga wata cook ta dauki abinci a rufe xa ta fita ta baya, Bismah ta ce "ina xa ki kai abincin?" Juyowa matar tayi tace "wnn da sarki ya umarce mu da mu dinga kai ma abinci da an gama" Bismah ta hade rai tace "mai da abincin, baxa a basa ba yau in ji ni."
Da kyar umma ta lallaba Yusuf ya sakko yin dinner, bae bari sun hada ido da sarki da ya bi sa da kallo ba har ya karaso dinnin chair ya ja ya xauna gefen umma, Umma ce tayi serving dinsa snn ya jawo abincin ya soma ci, bayan kusan minti ashirin aka tura kofar dinning area din duk suka daga kai da sauri, na yanka ne ya shigo ba tare da ya kalli kowa ba ya nufi kitchen fuskar nn tasa a daure, duk ma'aikatan kitchen din suka juya suna kallonsa bbu yabo bbu fallasa yace "bn ga abinci na ba" Yusuf da wani kullutu ya tsaya masa a makogwaro ganin mai martaba bae ce komae ba ya mike ya jefa spoon din hannunsa ya fice daga dinnin area din, Umma kam kasa daina kallon kofar kitchen din da na yanka ya shiga tayi tana tunanin to waye wnn bawan Allahn da bae da tsoro bare shakka hka, Mum sae huci take tana kallon mai martaba ganin bae ce komae ba har lkcn sae shan tea din dake hannunsa yake a hnkli, Mikewa Bismah tayi xuciyarta na tafarfasa ta dauki plate din abincin ta kmr ta gama ta nufi kitchen, kulle kofar kitchen din tayi tana kallon na yanka da ya juya knn xae fita rike da kwanan abincinsa, fixge abincin tayi ta xubar nn kasan kitchen din a gabansa tana nuna sa da dan yatsa tace "kai dan uban waye ne wae in tambaye ka?" Wani murmushi Mae kyau ne ya bayyana a fuskarsa yana kallonta, gabanta ne yyi mugun faduwa ba tare da ta san dalili ba, ta samu kanta da dauke idonta daga fuskarsa da sauri.
Plss ku dinga hkuri da ni swt fanz.
[17/3, 9:35] Aishat Muhammad
Umar Faruqh
53....
Da sallama Yusuf ya shigo bedroom din mum dinsa ya xauna gefen gadonta yana kallonta yace "ga ni mum" Juyowa tayi daga tsayen da tayi gaban madubinta ta karaso inda yake a nutse ta xauna, a hnkli ta soma magana, "kasan dalilin da yasa na aika a kira min kai?" Girgixa mata kai yyi, ta ni sa tace "Na ga alamar wnn yaron dake masarautan nn obstacle ne a gare ka da ma kowa gaba daya a masarautan nn, na samu lbrn abinda yyi maka jiya gaban abokan ka," Yusuf dae bae ce mata komae ba, murya can kasa tace "son y not mu kawar da shi, I mean a kashe shi....." Da sauri Yusuf ya juya yana kallonta da mmki yace "kisa kuma mum" ta gyada masa kai tace "yes! Dats d only way out, ya addabi kowa a masarautan nn, ga mai martaba ya kasa daukan ko wani mataki kmr an asirce shi" mikewa Yusuf yyi murya can kasa yace "Allahu yah'dee ki." Juyawa yyi ya fice daga dakin, mum ta bi sa da kallo don dama tasan ba lallai ya bata hadin kai ba, murmushin mugunta tayi ta mike ta nufi gaban madubi ta dauki wayarta don kiran jakadiyar ta.
Bismah ce xaune garden ita kadae ga fruits gabanta tayi shiru, ita kanta ta rasa takamaiman tunanin da take, wayar ta ce tayi kara, ta jawo tana kallon mai kiranta, kawarta ce Bilkisu ta daga tana dan murmushi tace "yan mata ya aka yi" gaisawa suka yi snn Bilkisu tace "kina gida kuwa" Bismah ta ce "ehh ina gida," Bilkisu tace "OK ga ni nn xuwa, mu je saloon ne" Bismah tace "to sae kin xo" bayan kusan minti ashirin Bilkisu ta kirata ta ce "ke xo kiyi ma masu garden nn naku magana sun ki bari mu shigo" mikewa Bismah tayi ta gyara Alkyabbar jikinta snn ta nufi gate don bada umarnin a bude ma kawarta gate, na yanka ta gani tsaye yana ba flowers ruwa, suna hada ido gabanta yyi mugun faduwa ta dauke kai da sauri ta bar wajen tana hardewa, bude ma Bilkisu gate guards din bakin makeken gate din suka yi suna ganin Bismah, Bilkisu ta shigo tayi parkin snn ta fito ta rungume Bismah dake murmushi, kanwarta Sumayya ce ta fito daga motar Bismah ta ce "lah ashe tare ku ke Sannun ku da xuwa," shiru tayi ta dalilin ganin wata kyakkyawar budurwa da baxa ta wuce 16 ba ta fito daga motar, tayi mugun tsorata da kyan yarinyar, tana kallon Bilkisu tace "wacece wnn Billy?" Bilkisu tayi dariya tana kallon Ummi da ta sunkuyar da kai tace "kanwar mu knn Ummi" Bismah ta juya ta nufi part din umma tace "ku mu je" welcoming din su Umma tayi tana tambayarsu Mum dinsu, Suka ce tana lfya, aka kawo masu drinks da snacks, Umma sae kallon Ummi da ta takure waje daya take, can tace "yar uwar ku ce wnn bilkisu" dariya duk suka yi suka ce "ehh" umma tace "ya sunanki" kanta a kasa tana wasa da long fingers dinta murya can kasa tace "Ummi" sae da Bismah ta xaro ido da taji xaxxakan muryarta, Umma tace "Ma'sha Allah, sannu Ummi" hira ake tayi bnda Ummi da ta ki sakewa, Bismah kam kasa daina kallonta tayi, da sun hada ido kuma sae gabanta ya fadi, biyar saura Bilkisu tace xa su koma gida dama daga saloon suke, mikewa Umma tayi ta nufi bedroom dinta ta hado masu turarurruka da sabulai, godiya suka yi mata snn suka bar falon Bismah na biye da su a baya, dai dai xa su shigo fada Ummi tayi missin step ta dalilin irin kallon da Bismah ke mata don da ta juya sae ta ga kallonta take, Bilkisu ce tayi saurin riketa ta fasa ihu a tsorace sae da ko ina ya amsa, Xumbur na yanka da ke xaune cikin stable da Usman ya mike hka ma Usman din da ya shiga tambayarsa menene, a hnkli na yanka yace "Ummi," bae jira cewar Usman ba ya fice daga stable din, ihun Ummi ne yyi attractin Yusuf da wani abokinsa, duk suka karaso gun su ma, kallon Ummin duk suka tsaya yi, Yusuf ne ya iya cewa "ya aka yi" Bilikisu da dama ba shiri suke ba sbda ji da kansa ta ja Ummi suka bar gun Bismah na biye da su a baya, Sumayya ce tace "faduwa tayi" snn ita ma tayi gaba duk suka bi su da kallo, abokin Yusuf prince Samir yace "wow yarinyar ta hadu guy, wacece ita don Allah" Yusuf yace "oho" snn ya juya ya bar wajen, Bismah na tsaye tana daga masu hannu har suka bar gidan cikin motarsu snn ta juya xata koma fada, dai dai nn na yanka ya bullo, kallo daya tayi masa ta dauke kai ta nufi cikin fada shi kuma ya ci gaba da tafiyarsa kmr me neman abu.
Tun da na yanka ya ji murya kmr na Ummi hnklinsa ya kasa kwanciya da ya runtse ido ita yake gani, Usman ya lura kmr yana da damuwa yyi yyi ya gaya masa na yanka ya ki cewa komae, ga wani daure fuska da yyi, ana idar da sllhn isha ya nufi garden don bae ma son hayaniya kwata kwata, a hanya ya ga Mum da wasu dogarawa har uku a tsaye daga bayan wata flower, kallo daya yyi masu ya shige garden abin sa, mum ta bi sa da wani irin kallo tana murmushin mugunta dogarawan ma suka bi sa da kallo gaba daya, bakin pool ya xauna a garden din ya xura dogayen kafafuwansa cikin ruwan yana kallon wata da taurari, bbu wani haske ssae a garden din don duk wutan a kashe suke, Cire rigar jikinsa yyi a hnkli ya shiga ruwan, ya kusa minti goma cikin ruwan har lkcn yana guri daya ya ji takun mutum a garden din lkci daya kuma aka tura gate din garden din, juyawa yyi da sauri yana kallon Wanda ya shigo, Bismah ce ta karaso pool din ta cire Alkyabbar jikinta da jewelries ta ajiye kan wani kujerar shakatawa kamshinta ya gauraye ko ina na garden, dan mini skirt ne jikinta sae yar jumper, kallonta kawae Faruqh yake, ta dauki wani net me kaman leda ta sa dogon gashinta a ciki snn ta fada cikin ruwan dai dai gefensa, kwata kwata bata lura da mutum cikin ruwan ba har lkcn, kawae ji tayi ta ci karo da abu, tayi baya lkci daya ta saki wata raxanannen kara ya fizgota ya juyar da ita ya toshe bakinta da sauri.
[18/3, 1:25] Aishat Muhammad
Umar Faruqh
54_55
Kkrin fita daga ruwan Bismah ta shiga yi da sauri ya riketa fuskarsa a daure cikin kaushin murya yace "sae da kika ga na xo wanka snn xa ki biyo ni don ba ki da kunya" kkrin kwace kanta ta shiga yi a fusace tace "ka cika ni malam, nn din yyi maka kama da gun wankan mutum irin ka" dago kanta yyi yana kallon fuskarta a nutse yace "sae irin ki gimbiya koh?" Tsaki tayi ta soma kkrin fita daga ruwan ya kuma fizgota sae a faffadan kirjinsa, ba karamin tsorata tayi ba, ta daga kai da shirin masa rashin mutunci amma ta kasa ta dalilin tsare ta da ido da yyi, hkn yasa ta dauke kai, jin ta a jikinsa ya sa ya shiga wani yanayi da bae taba ji ba sae sau daya suna tare da Ummi, hannunsa ta ji a cikinta, taji kmr an jona ta da naked wire, ta xaro ido tana kkrin barin gun ta ji ya rungumeta ya hade bakinsa da nata a hnkli, duk da irin mugun tsoratan da tayi kasa hanasa tayi lkci daya jikinta yyi sanyi, gaba daya hnklinsa baya jikinsa jin ta kawae yake kmr Ummi, ganin romance dinta yake shirin yi yasa jikinta ya soma rawa ta shiga turasa tana kuka don duk rashin mutuncinta tana da kamun kai ta rike mutuncinta na ya mace da kyau, da kyar ya iya turata yana mayar da numfashi ya fice daga ruwan da sauri, bayan tafiyarsa da kmr minti biyar ita ma ta fito daga ruwan jikinta a sanyaye ta shirya da sauri ta bar gun, hka Bismah ta karashi daren ranan da mafarke mafarken Umar, shi kuma a tasa bangaren mafarkan Ummi kawae ya dinga yi hka ya kwana a wahale cike da kewarta, shi kansa yasan yyi missing dinta ba kadan ba, da ya tuna yanayin da ya tafiya ya bar ta sae yaji kmr an soka masa mashi a kirji, in kuma ya tuna ae fa dama shi ba sonta yake ba hadasu aka yi sae hnklinsa ya kwanta, but duk da hka yaji yana bukatar ta kusa da shi.
A hnkli ta karaso cikin fadan kmr wata mara laka, mai martaba da bae dde da sallaman baki ba na xaune fadan har lkcn, karasowa tayi ta gaishesa ya amsa yana mata murmushi yace "kina nn kuwa Bismah, duk yau ban gan ki ba, murmushi tayi tace " ina daki Abba" yace "to yyi kyau" mikewa tayi tace "Ina garden Abba"
Har ta isa garden bata amsa gaisuwan guard ko daya ba, hka kawae ta rasa abun da ke damunta, kwata kwata bata da rest of mind ynxu, ta fi minti ashirin xaune kan lallausan darduman dake garden din snn ta mike ta dauki wayarta ta fita don ji tayi bata jin ddin xaman yau, xagaye babban masarautan nasu ta shiga yi ko kallon masu gaisheta bata yi, har ta iso wani gu da ake wasan wukake, bbu kowa gurin ta dinga tafiya ita kadae, taku taji amma ta rasa ta ina takun ke xuwa hkn yasa ta labe bayan wata flower da sauri ganin ita kadae ne gurin, na yanka ta gani yana tafiya lkci daya ta ji hnklinta ya kwanta kmr an cire mata damuwanta, sae da ta Bari yyi nisa snn ta mike ta bi bayansa tafiya me nisa suka yi har ta fara tunanin komawa don tun da take bata taba sanin akwae wani guri daban irin hka a masarauta ba, wata kofa duk web taga ya bude ya shiga, a tsorace take kallon kofar daga nisa don tunda take bata taba sanin da shi ba, mikewa tayi a hnkli ta bi bayansa don ganin inda xa shi, bishiyoyi da shrub ne suka cika gun, kuma da alama an dde ba a shiga gurin, taxara ssae ta bari tsakaninsu ta ynda baxae ganta ba, tafiya kawae yake taga alamar yana yawan shigowa gurin ta ynda bbu shakka yake ratsa dogayen shrubs din dake wajen, tsaye ta ga yyi hkn yasa ita ma ta tsaya, ta ga ya duka, bata ankaraba sae gani tayi yyi ball da wani abu ta juya da sauri don ganin menene ta ga katon maciji ne sae wutsil wutsil yake, bata san lkcn da ta saki wani ihu ba shi kansa sae da ya raxana don bae yi tunanin ana binsa ba, juyawa tayi har lkcn tana ihu a guje ta bar wajen, wani ihun ta kuma saki da karfi, ya karasa inda take da sauri yana kallonta, jini ya gani kafarta ya duka yana kallon me ya sameta, wani kwalba ne ya caketa ta cikin takalmi, bae yi wata wata ba ya dauketa ya nufi wani bishiya me wata tabarma a karkashin ta, da alama kuma shi ya ajiye tabarman xaunar da ita yyi har lkcn tana kuka, ya daga kafar ta da ya bace da jini yana laluban inda ta yanke, ba wani babba bne ssae, mayafin jikinta ya cire idonsa ya sauka kan kirjinta lkci daya ya dauke kai ya daure kafarta da mayafin snn ya mike, wani guri kmr rijiya ya nufa ya wanke hannunsa snn ya dawo, leaves kusan kala uku taga ya nemo ya dawo gefenta ya xauna nike leaves din yyi da dutse snn ya kunce mayafin kafarta yana kallon gurin sa ta yanke ya shafa leaves din a gurin wani ihu ta sa ta dalilin xafin da ta ji ta shiga kkrin kwace kafarta amma ta kasa, hkn yasa ta fashe da kuka, shi dae bae saketa ba har ta daina jin xafin ta daga kai tana kallonsa, ya hade rae yace "wa yace ki biyo ni" shiru tayi bata ce komae ba tana kallonsa, ganin ynda ya kafa mata ido yasa ta sunkuyar da kanta. Ajiye kafarta yyi ganin jinin ya tsaya ya nufi hanyar da xae fita da shi daga gurin, da sauri tace "Tafiya xa kayi ka bar ni" wani kallo ya watsa mata snn yace "ni na taho da ke da" rikicewa tayi ta soma rera kuka ta mike tsaye tace "Don Allah kayi hkuri wllh tsoro nake ji" ganin ko sauraranta bae yi ba sae ma kara saurin tafiyar sa da yyi, yasa cikin kuka tace "Umar don Allah kar ka tafi ka bar ni wllh baxan iya tafiya baa" tsayawa yyi ya juya yana kallonta ya hade rae yace "Wa ya gaya maki sunana?" Kasa cewa komae tayi, yyi tsaki ya ci gaba da tafiyarsa, fa fashe da wani kukan tace "Wayyo don Allah kayi hkuri kar ka barni" dawowa taga yyi ya nufo ta, tayi shiru tana kallonsa, harara ya galla mata ya dauketa cak ya fara tafiya, lamo tayi a jikinsa har suka fito daga wajen kwata kwata, shiru kke jin masarautan har lkcn duk da yamma tayi, karkashin wata bishiya ya ajiyeta ba tare da ya kalleta ba yyi gaba abunsa, bin sa da kallo tayi har ta daina ganinsa snn ta lumshe ido, ta fi minti goma xaune a wajen har sae da ta ji kafar ta dan mata sauki snn ta mike tsaye da kyar tana dingishi ta nufi hanyar da xae sadata da fada, ba karamin tafiya ta sha ba kafin ta iso, duk kafarta tayi tsami, part dinta ta nufa da sauri don kada ma a ga kafarta bathroom ta shiga ta wanke kafar da dettol har da dan hawayenta sbda axaba, alwala tayi ta fito tayi La'asar snn ta kwanta.
Ummi ta kalli Momy dake xaune tana kallonta da alamar jiran cewarta take, hawaye ne ya cika idonta muryarta na rawa tace "Wllh Momy ni matar aure ce...." Kasa ci gaba tayi sae hawayen dake bin kuncinta, Momy tace "ban ce ke ba matar aure bace Ummi, amma kika san ko mijin naki na nn da rae ynxu abu kusan wata biyar," cikin kuka tace "Momy to don Allah mu kuma komawa kauyen kila duk kowa ya dawo ynxu," Momy ta girgixa mata kai tace "bn ga alamar xa a dawo ba Ummi, to idan ma an dawo a konannun gidan xa su xauna, ki kwantar da hnklin ki nasan wataran xa ki ga iyayen ki da mutan kauyen ku, amma ki ajiye batun kina da aure ynxu tunda ba sanin inda mijin ki yake kika yi ba ynxu, ko a mace ko a raye Allah ne masani, ynxu dae ki tashi ki sa hijab ki je ana jiran ki a falo" da kyar Ummi ta gyada mata kai, Momy ta mike ta fita, kuka ssae ta shiga yi barin da ta tuna ynxu fa bbu ko tsinke a haskiya duk an kona ko ina kmr anyi yaki, kullum addu'arta Allah sa bbu abinda ya sami gwaggwonta da su Ammi," mikewa tayi ta sa hijab dinta ta fita xuwa falo kmr ynda momy ta umarce ta, sunkuyar da kai tayi ta xauna kasa, murya can kasa ta gaishesu, dagowa tayi kmr munafuka tana kallon Wanda ya amsa mata, gabanta yyi mugun faduwa ganin yyi kama da Hamma a fixge, ya sakar mata murmushi yace "to ki xauna kan kujera man" girgixa masa kai tayi kawae, ya mike yana kallon Samir yace "ina jiran ka a waje prince." Bin Yusuf tayi da kallo har lkcn gabanta na faduwa, muryar sameer ta ji yana mata mgna ta juya a hnkli tana kallonsa.
Yusuf na driving yace "ya ku ka yi da ita frnd, she's so meek yarinyar" Samir ya sauke ajiyar xuciya yace "No answer, har na taso 'uhm' shine main maganarta" Yusuf yyi dariya yace "Kamaci sa'a ka ganta ma, da wa ennan yan rainin hnklin yaran suna nan baxa su bari ta fito ba, dnt wrry a hnkli xata sake da kai."
Washegari da safe Bismah ta nufi bangaren umma don xuwa ta gaisheta don rabonta da ita tun jiya sanin in taje dole sae ta tambayeta abinda ya samu kafarta, kwance ta sameta tana bacci Abba da mum kuma na xaune gefenta jakadiyar ta kuma na tsaye, karasowa tayi da sauri tace "me ya sami umma" mum ce tace "bata jin ddi kar ki tasheta" a sanyaye Bismah ta durkusa kusa da ita tana kallonta, mikewa Abba yyi ya fita daga dakin, yana fita Yusuf ya shigo, mum ma ta mike ta fita, sae a snn Bismah ta daura hannu jikin Umma ta ji xafi tana kallon Yusuf kmr xata yi kuka tace "Yusuf me ya same ta" Yusuf yace "bad night mares" shiru Bismah tayi bata kuma cewa komae ba jikinta yyi sanyi don Umma ta dde bata yi night mares ba ynxu har kowa na tunanin ya rabu da ita. Tura kofar dakin aka yi duk suka juya, da mmki suke kallonsa ya karaso kusa da gadon rike da ledan magani, durkusawa yyi gefen Umma yana kallonta, bude ido tayi ta sauke kansa ya sunkuyar da kai da sauri ya ma rasa me xae ce, Mum ce ta shigo dakin tana huci tace "kai ba magana nake maka ba ka wuce ka kyaleni" Na yanka ya juya yana kallonta, cikin tsawa ba tare da ta damu da umma dake kwance ba tace "don uwarka don ance ka karbo magani sae aka ce ka shigo ma mutane nn, ka taba ganin bayi sun yo nn bangaren," mikewa xaune Umma tayi da kyar tana kallonsa kmr me son cewa abu, suna hada ido ya mike ya fice daga dakin Umma ta bi sa da kallon tsana, Yusuf ya sunkuyar da kansa kawae, Bismah kam hade rae tayi ta mike ta fice da sauri, dai dai stairs ta tarda sa, kallo daya yyi mata ya dauke kai ya ci gaba da tafiyarsa, ta bi bayansa juyawa yyi ya kuma kallonta ta sunkuyar da kai kmr munafuka tace "ka yi hkuri," ita kanta wani iri ta ji xancen nata, ya watsa mata wani mugun kallo yyi gaba abunsa, jikinta yyi sanyi ta bi sa da kallo har ta daina ganinsa snn ta juya kmr mara laka ta koma sama.
Shiru kke jin masarautan yau kmr bbu kowa duk da Karfe dayan rana ne a lkcn, Na yanka ne ya fito daga dan gate din gun da ya saba xuwa duk ranan Allah yyi kwanciyarsa idan ya ga maciji ko kunama ya kashe hka kawae shi dae yake son wajen, kullo dan gate din yyi yana kallon yar sarkar xinarin da ya tsinta a gurin yau, sarkar tayi mugun kuran fitan hnkli, shakesa ya ji anyi ta baya, ya juyo da sauri yana neman kwace kansa, wasu dogarawa karfaffa har su hudu ya gani, bae ankaraba sae gani yyi sun hade sa da bango daya daga cikinsu ya kae masa kulli a ciki, ba karamin dagewa yyi ba duk ya watsar da su a gun, nan fa suka fara artabu, duk ya jigata su yyi masu jina jina duk da shima din ya jigata ba kadan ba, da kyar ya mike don har wani juya masa kansa yake, ko taku hudu bae yi ba yaji an bugi bayansa da karfi juyowa yyi dai dai nn ya ji abu a cikinsa, xaro ido yyi ta dalilin wani duhu duhu da ya soma gani, ya sa hannu ya dafe wukar dake cikinsa har lkcn kan kace Mae tuni hannunsa da rigar jikinsa ya wanke da jini, layi ya soma yi a wajen lkci daya ya xube kasa har lkcn wukar na cikinsa yyi wata irin kara da ya girgixa masarautan gaba daya, mikewa suka yi da sauri suka bar wajen da gudu.
Mikewa Umma tayi da kyar tana kallon jakadiyarta tace "xaxxabi nake ji Talatu bari in je in kwanta" nannade darduman Jakadiyar tayi Umma ta fice daga gun shakatawarta da sauri don har ta fara rawan sanyi.
[19/3, 11:25] Aishat Muhammad
Umar Faruqh
57.......
A hankali Umma ta bude ido tana bin ko ina na dakin da kallo, lkci daya ta sauke idonta kan drip din hannunta, Hannunta Bismah ta rike tana hawaye tace "Sannu Umma" murmushi ne ya bayyana kan fuskar dukka occupant din dakin bnda Mum da ta taso daga inda take ta karasa kusa da gadon ganin Umma na kkrin mikewa xaune tace "Sannu" taimaka mata tayi ta mike xaunen, Yusuf dake jingine jikin bango ya juya ya fita sae ga shi ya dawo da likita da nurse rike da wani silver tray me dauke da kayan allurori da drugs, sannu likitan ya shiga yi mata yana rage gudun drip din hannunta, Nurse din ta daura hannu goshin Umma tana murmushi ita ma tana mata Sannun, bin su kawae Umma take da kallo ba Um ba um um, hawaye kawae Bismah take har lkcn tana rike da hannunta, likitan ya juye allurorin cikin drip din snn yace a bata tea ta sha sae ta sha drugs dinta, da kyar Umma ta dan sha tean da mum ta hada mata snn ta sha maganin, sarki ne ya shigo guards Hudu na biye da shi a baya, daga bakin kofar ya tsaya yana kallon Umma, likitan da nurse suka gaishesa da ladabi snn suka fita, karasowa yyi dakin guards din suka fita suka tsaya daga bakin kofa, jakadiyar Umma ma ta fita don tun shekaranjiya da abun ya faru ita ma take asibitin, karasowa mai martaba yyi kusa da Umma a hnkli yana kallonta, hawaye ya shiga bin kuncinta tana kallonsa ita ma helplessly, sunkuyar da kansa kawae yyi, Bismah ta mike ta fita daga dakin a sanyaye hka ma Yusuf, ko kadan Mum bata so hkn ba, mai martaba ya juya ya kalleta, mikewa tayi ita ma ta fice daga dakin, Sae a snn mai martaba ya xauna gefen Umma, Umma ta fashe da kuka ssae tana kallonsa tace "Faruqh.... I saw dat crown on his shoulder, he is my Faruqh, He's my...." Kuka ne ya ci karfinta, mai martaba ya kasa daina kallonta mmki dauke fuskarsa, da kyar ya iya cewa "are yhu sure..." Cikin kuka tace "wllh Faruqh dinmu ne, the crown! Exactly as dat of u Yusuf," wani sabon kukan ta kuma fashewa da, ya kamo hannunta a sanyaye ta fada jikinsa, lallashinta ya shiga yi a hnkli murya can kasa yace "ki kwantar da hnklin ki Aisha, na dde da fara tunanin Umar might be our faruqh, I just can't help it, but d flute, the courage, the fight between him nd Yusuf, the look...." Kasa karasawa yyi yana girgixa kai yace "I knw hw will b alryt, nd I am assured he wil be in'sha Allah" muryarta na rawa tace "ina yake ynxu" Sarki yace "daxun aka fita da shi India," kuka ssae ta fashe da tace "y India, ka gaya min gskya plss wani abun ya samesa ne, ka kai ni in gansa plss" sarki ya kama hannunta yace "na ce ki kwantar da hnklin ki, yhu need some rest ynxu, yhu have being unconscious for 2 dayz ynxu" tana girgixa masa kai tace "ni a kai ni in gansa don Allah" sarki ya dafe kanta yana kallonta yace "WALLAHI jikinsa da sauki ssae, don har ya farfado kuma mun yi magana da shi, aiki aka fita da shi ayi masa a India as suggested by d doctors" shiru tayi tana kallonsa sanin mai martaba baya rantsuwa tun bayan Wanda yyi da xa a basa sarauta, lkci daya hnklinta ya kwanta sae dae har lkcn bata fasa hawaye ba, kwantar da ita yyi yace "yhu need rest dear, kiyi baccin ki"
Kwanan Umar sha takwas a India aka soma shirin dawowa Nigeria da shi don ya warke ssae ynxu, a kwana sha takwas din nn sau biyar sarki yaje duba sa duk tare da Yusuf, Bismah kuwa duk da tana son xuwa amma ta kasa gaya ma mai martaba, mum kam kasa sukuni tayi a kwana goma sha takwas din nn abun yyi mugun daure mata kae wae slave din aka fitar da har India, ba karamin masifa tayi ma dogarawan da ta sa aikin ba wae basu caka masa wukar da kyau ba knn tunda har ya rayu, hkuri suka dinga bata a kan xa su karashe aikin idan har ya dawo ba da ddewa ba, nn hnklinta ya dan kwanta tace masu a kirji xa su caka masa wukar wnn karan suka amince da hkn. Umma kuwa duk xuwan da mai martaba xae yi sae yyi ma ta video call duk don taga faruqh dinta ta tabbatar yana jin sauki kmr ynda ake ce mata ko da yaushe, ko sarki ya kai ma umar su gaisa baya barin su hada ido da ita, gashi tun faruwan abun dama ya daina ma kowa magana ko da yaushe fuskarsa a dake xaka gansa, har aka fara tunanin ko abu ya sami kwakwalwarsa ne, xuwan da aka yi da Usman ne yasa ya soma dan magana, hnklin sarki ya kwanta ba kadan ba, indae ya xo bashi da aiki sae ma kallon Umar idan bbu kowa gurin, Ran lahadi da yamma motocin da suka je taro Umar da Yusuf da aminan sarki guda biyu suka iso masarautan gombe da yamma, ko parkin din arxiki ba a gama yi ba Umar ya bude mota ya fice, Yusuf dake cikin motar binsa da kallo yyi kawae don dama tun faruwan abun sau daya magana ya taba hadasu shima ranan da ya farfado ne da yyi masa ya, Mai martaba, Umma, Bismah da Mum duk na tsaye don tarbansu, ko lura da su Umar bae yi ba ya nufi bayan masarautan,
Fuskar nn tasa a tamke, Bin sa da kallo duk aka yi, mai martaba yace "Umar!" Cak ya tsaya snn ya juya yana kallonsu, ssae idonsa yyi ja, ba karamin rama yyi ba sae dae yyi haske ya kara kyau ba kadan ba, kasa daina kallonsa Bismah tayi, mum kam wani kallon tsana kawae take masa, ganin bae da niyar dawowa ne yasa mai martaba yace "xo nan" ba musu ya dawo ya tsaya gabansa kansa a kasa, mai martaba ya juya ya nufi fada, ya bi sa a baya, sauran ma duk suka rufa masu baya. Umar kadai ne bae xauna ba a fadan, a hnkli ya daga kai yana kallon sarki da ya xuba masa ido, suna hada ido ya dukar da kansa snn ya duka har kasa, mikewa sarki yyi ya dawo kusa da shi ya tsaya a nutse ya soma magana, "Umar iyayenka na da rai kuwa? Kuma a wani gari suke" sae da Umar ya kusa daukan minti daya snn cikin kaushin murya yace "Suna da rae, suna kuma Haskiya a jihar Bauchi" kallonsa kawae sarki yake, snn ya koma kujerar sarautansa ya xauna, Umma kam hawaye kasa tsaya mata yyi sae goge wa take da handki don kada a lura, mikewa Mum tayi tana dan murmushi tana kallon sarki tace "srry plss, I have important things doing today sir, bein it so, I wil kindly excuse my self ur highness" a dan tsawace sarki yace "Sit" komawa tayi ta xauna ba tare da ta nuna komae a fuska ba, bayan kusan minti daya da absolute silent sarki yace "ka bada takaitattcen tarihin ka Umar" dago kai Umar yyi yana kallonsa snn yace "Sunana Umar Faruqh Na yanka, muna xaune da Ammina da Baffana a haskiya," Murya can kasa yace "Sae matata Ummi" dago kai da sauri Bismah tayi tana kallonsa, Shiru sarki yyi yana kallonsa, can yace "xa ka iya kai mu gun iyayen naka," na yanka ya girgixa kai yace "A'a" da dan mmki sarki yace "Sbda me?" Yace "Sbda ba su maka komae ba," mikewa Umar yyi xae bar fada sarki ya tsayar da shi snn ya mike ya karasa kusa da shi, kasa kallonsa Umar yyi, a hnkli sarki ya sauke hannun rigarsa yana kallon shoulder dinsa.
Umar faruqh
59......
Sarki ne ya fito daga fada, fadawa da wazirinsa na taka masa baya har ya iso motarsa, drivern sa na da kafin Na yanka ya fara masa driving ya karaso da sauri ya bude masa bayan mota, Sarki bae shiga ba ya nufi gun Na yanka dake tsaye bakin gate har lkcn sae wani cika yake yana batsewa, sarki na kallonsa yace "Mu je ka shiga mota," kasa cewa komae Umar yyi ta dalilin hada ido da suka yi, Sarki ya juya ya nufi gun mota, bin sa na yanka ya shiga yi fuskar nn tasa a daure, yana isowa Sarki ya nuna masa back seat alamar ya shiga, ba musu ya shiga bayan motar, wani special guard din sarki ya karaso ya shiga gaban mota snn Sarki ya shiga, Yusuf ya shiga tasa motar, hka ma waziri da advicer din sarki, daya bayan daya motocin suka dinga fita daga masarautan na Sarki ne gaba snn sauran na biye a baya. Sae da aka dauki hanyar gombe snn Sarki ya juya yana kallon Umar da ke gefensa, kallon taga kawae yake, Sarki ya kasa daina kallonsa, sarae yasa kallonsa Sarki yake, hkn yasa ya juyo Sarki ya dauke kansa da sauri, bayan kusan minti goma snn Sarki yace "Ina ne hanyar garin naku Umar" shiru Umar yyi kamr bae ji sa ba har sae da ya kuma masa tambayar cikin kaushin murya, ba tare da Na yanka ya kallesa ba yace "bamu xo ba" Sarki bae kuma cewa komae ba aka yi tafiyar kusan awa daya da
rabi, jefi jefi ya kan juya ya kalli Umar har dae suka yi tafiyar awa biyu, ba tare da Umar ya kallesa ba yace "An fa wuce" juyawa sarki yyi yace "an wuce ina?" Na yanka yace "hanyar kauyen" rasa abun cewa sarki yyi amma da ganinsa kasan ransa ya bace, can dae yace "tun yaushe?" bbu koh dar Na yanka yace "tun daxu" dakatar da drivern sarki yyi, ya nemi gu yyi parkin sauran ma duk suka yi, Yusuf ya fito daga motarsa don jin abinda ya faru, sarki yace juyawa xa ayi, sanad da motocin baya Yusuf yyi snn duk aka juya. Tafiyar minti arba'in aka yi Na yanka ya nuna wata hanya yace "can ne hanyar" bin hanyar motar yyi snn sauran motocin ma suka bi hanyar, ba drivern ba har sarki sae da ya dan saci kallon na yanka ganin hanyar bae yi kama da ta mota ba, driver ya dan tsaya yana kallon Na yanka yace "wae wnn hanyar kke nufi?" Na yanka yace "ehh ka bi kan gonannakin kawae"
Afuwan sisters, abubuwa sun yi yawa wlh, gobe xaku samu da yawa.
Maman Shakur
[21/3, 8:29] Aishat Muhammad
Umar Faruqh
58....
Kallon shoulder dinsa shi ma yyi kmr ynda ya ga sarki na yi, Mum ta kasa gane me sarki ke kallo ita ma sae daddaga wuya take ko xata hango, sarki ya dauke idonsa yace "Xa ka iya gane wa enda suka yi attemptin kashe ka?" Shirun yanka yyi kmr me naxari snn yace "su xan je nema ynxu ma" sarki ya girgixa masa kai yace "Kada ka damu ba sae ka je ba xa a nemo su" juyawa yyi yana kallon dogarawansa yace "ayi makin arrangement na motoci xa mu tafi garin su don ganin iyayen nasa ynxun nn" a dake Umar yace "bbu abinda iyayena suka yi maku duk abinda xa ku yi ya tsaya iya kai na, baxan kai ku garin na mu ba" yana kai wa nn ya juya xae fita daga fadan sarki ya daka masa tsawa "Kai!" Tsayawa yyi amma ya ki juyowa bare ya dawo har sae da sarki ya umarce sa da ya dawo snn ya dawo fuskar nn tasa a daure, A nutse sarki yace "Gun iyayenka na ce ka kai mu" Umar ya girgixa Kai yace "Ban da iyaye" mari sarki ya sauke masa a fuska, Umar ya dago kai a hnkli yana kallonsa, tun da yake bae taba ganin hade ran sarki ba sae ranan, cikin kaushin murya sarki na kallon Yusuf yace "make arrangement, in less than 20 mins, we will b off" yana Kai wa nn ya nufi bangarensa, Umma ta mike da kyar tana kkrin boye hawayen fuskarta ta bi bayansa, Mum ta ja dogon tsaki hade da tabe baki tana hararan Umar ta nufi bangarenta, mikewa Yusuf yyi ya bi bayan mum dinsa, Bismah ta mike a hnkli tana kallon Umar dake tsaye har lkcn da ganinsa kasan ransa idan yyi dubu ya baci, a sanyaye ta karaso kusa da shi amma ta rasa abun cewa, har sae da ya juyo yana kallonta, su na hada ido ta sunkuyar da kai muryarta na rawa tace "ka.. Kayi hkuri..." Wani mugun kallo ya watsa mata ya turata daga gabansa ya fice daga fadan, bangaren mai martaba Umma ta nufa ta samesa yana shiryawa, ta fashe masa da kuka tace "We've lost him, ba lallai ya yrda mu ne iyayen sa ba..." Dafata sarki yyi yace "kar ki damu, shi yasa nake son ya kai mu gun guardian dinsa, vry soon he wil get to knw we re his parent" shiru ta yi bata kuma cewa komae ba, kmr warce ta tuno abu da sauri a dan tsorace tace "kar kuma ya gud
u mai martaba" juyowa sarki yyi sae kuma ya fita da sauri ya nufi bangaren Yusuf ya samesa shi ma yana shiryawa, da sauri yace "go! announce to d guards nt to let him out" Yusuf ya fita don bada umarnin da me martaba ya basa, da dan sauri ya karasa gun makeken gate din masarautan, tsaye ya ga Na yanka suna drammer da guards sun ki barinsa ya fita, ya karaso a dan sanyaye yace "Kadda ku bude masa" kmr Xaki na yanka ya yo kansa ya cakume rigarsa yana huci yace "don me xa ka ce kadda su bude min?" Yusuf bae kulasa ba har ya sake sa don kansa snn ya juya ya nufi fada.
on gaisuwa.
Umar faruqh
59......
Sarki ne ya fito daga fada, fadawa da wazirinsa na taka masa baya har ya iso motarsa, drivern sa na da kafin Na yanka ya fara masa driving ya karaso da sauri ya bude masa bayan mota, Sarki bae shiga ba ya nufi gun Na yanka dake tsaye bakin gate har lkcn sae wani cika yake yana batsewa, sarki na kallonsa yace "Mu je ka shiga mota," kasa cewa komae Umar yyi ta dalilin hada ido da suka yi, Sarki ya juya ya nufi gun mota, bin sa na yanka ya shiga yi fuskar nn tasa a daure, yana isowa Sarki ya nuna masa back seat alamar ya shiga, ba musu ya shiga bayan motar, wani special guard din sarki ya karaso ya shiga gaban mota snn Sarki ya shiga, Yusuf ya shiga tasa motar, hka ma waziri da advicer din sarki, daya bayan daya motocin suka dinga fita daga masarautan na Sarki ne gaba snn sauran na biye a baya. Sae da aka dauki hanyar gombe snn Sarki ya juya yana kallon Umar da ke gefensa, kallon taga kawae yake, Sarki ya kasa daina kallonsa, sarae yasa kallonsa Sarki yake, hkn yasa ya juyo Sarki ya dauke kansa da sauri, bayan kusan minti goma snn Sarki yace "Ina ne hanyar garin naku Umar" shiru Umar yyi kamr bae ji sa ba har sae da ya kuma masa tambayar cikin kaushin murya, ba tare da Na yanka ya kallesa ba yace "bamu xo ba" Sarki bae kuma cewa komae ba aka yi tafiyar kusan awa daya da
rabi, jefi jefi ya kan juya ya kalli Umar har dae suka yi tafiyar awa biyu, ba tare da Umar ya kallesa ba yace "An fa wuce" juyawa sarki yyi yace "an wuce ina?" Na yanka yace "hanyar kauyen" rasa abun cewa sarki yyi amma da ganinsa kasan ransa ya bace, can dae yace "tun yaushe?" bbu koh dar Na yanka yace "tun daxu" dakatar da drivern sarki yyi, ya nemi gu yyi parkin sauran ma duk suka yi, Yusuf ya fito daga motarsa don jin abinda ya faru, sarki yace juyawa xa ayi, sanad da motocin baya Yusuf yyi snn duk aka juya. Tafiyar minti arba'in aka yi Na yanka ya nuna wata hanya yace "can ne hanyar" bin hanyar motar yyi snn sauran motocin ma suka bi hanyar, ba drivern ba har sarki sae da ya dan saci kallon na yanka ganin hanyar bae yi kama da ta mota ba, driver ya dan tsaya yana kallon Na yanka yace "wae wnn hanyar kke nufi?" Na yanka yace "ehh ka bi kan gonannakin kawae"
Afuwan sisters, abubuwa sun yi yawa wlh, gobe xaku samu da yawa.
Maman Shakur
[26/3, 9:13] Aishat Muhammad
Umar faruqh
60......
A nutse Sarki na kallonsa yace "Bbu wata hanya sae ta kan gona Umar?" Na yanka ba tare da ya kallesa ba yace "Akwae idan an kara gaba" sarki yace "to nuna hanyar" Wata hanya daban ya nuna ma drivern, aka dinga tafiya har na kusan minti ashirin snn na yanka yace "iya nan xa a tsaya da motocin," bae jira cewar sarki dake ta bin dajin da yasa aka ajiyesu da kallo ba ya shiga kkrin bude motar xae fita, sarki ya kalli driver ganin ya ki bude masa kofar yace "bude" driver na budewa Na yanka ya fice, sarki ma ya bude kofar ya fita snn guard da driver suka fito, Yusuf na ganin hka shi ma ya fito, wani dan rafi dake wajen Na yanka ya nufa duk aka bisa da kallo, ya kusa minti biyar yana wanke kafafuwansa da kai snn ya dawo yace "mu je" bae jira cewarsu ba ya soma tafiya, Yusuf ne ya bi bayansa snn sarki sauran ma suka rufa masu baya, dab da xa su shiga kauyen haskiya suka hadu da masu faskare itatuwa suna ta faskare, duk suka mike tsaye ganin Umar suka nufesa da sauri ko wannensu farin ciki da mamaki dauke fuskarsa, "Na yanka dama kana duniya," tambayar da suka dinga masa knn gaba daya, Umar yyi murmushi lkci daya kuma ya dake yace "ina nn mana, ya naji shiru kmr ba mutane garin" daya daga cikinsu me suna dan lado ne ya soma matsar kwalla bayan ya ajiye Axe din hannunsa, dan uwansa ma ya shiga taya sa, murya na rawa suka ce "ae kauyen haskiya ba shi ynxu, shiga cikin gari kaga duk an kona bukkoki da gonannakin jama'a, dama ashe kai ne gatan mu a kauyen nn sae bayan tafiyarka muka gano hka, masu karfin hali ne kadae suka dawo haskiya bayan karamar yakin da aka yi watanni uku da suka wuce, duk an takaita mu an kassara mu" kallonsu kawae Umar ke yi da manyan idanuwansa da suka sauya Kala lkci daya, cikin kaushin murya yace "ina mutanen garin suka tafi? Kuma su waye suka kawo maku hari" Sule yace "kowa yyi ta kansa, hari kuma bbu wa enda basu kawo mana ba bayan tafiyar ka ga dan karen satar da aka dinga mana" Fixgosa Umar yyi yana huci yace "Ammina da Baffana fa" Sule bae basa amsa ba sae kwalalo ido da yyi, murya can kasa Umar yace "Ummi, Ummi fa?" A dan tsorcce Dan lado yace "To mu dae bamu san inda suka yi ba duka, don a lkcn kowa takai takai ne, sae dae ni dae ina yawan ganin Malam Joda a kasuwar juma'a da ake yi a kauyen ketare" Sae a snn Mai Martaba yace "kai mu kauyen" Yusuf na kallon dan lado yace "ka tabbata xamu iya samunsa a can" a mugun tsorace ganin Sarki da mutanen dake bayansa dan lado yace "yo ae yau talata, kuma ni ban tabbatar ba ma shi ne, waya sani ko me Kama da shi ne ma" Waziri ya daka masa tsawa yace "mu je ka kai mu kasuwan" da kyar Umar ya shiga mota don xuwa kauyen da su dan lado suka ce suna ganin baffa, don gardama ya dinga yi ma sarki wae shi sae ya fara nemo wa enda suka kona garinsu. Ba wata tafiya me nisa suka yi ba a mota dan lado da Sule suka nuna yar kasuwar da suke ganin baffa, Baffa na xaune a dan rumfarsa ya kasa Albasa na sayarwa yana sauraron yar radionsa dae dae kunne, karasowa Umar yyi yana murmushi yace "baffa!" Baffa ya dago da sauri sae kuma ya mike ya saki radion hannunsa yace "Hamma" karasawa Umar yyi ya rungumesa ssae, lkci daya hawaye ya cika idon baffa, da kyar muryasa na rawa ya ce "ina ka shiga Hamma, ina ka shiga? Ammin ka na can ba lafiya." Sakesa Umar yyi ya koma baya yace "tana ina baffa, kai ni gun ta" Baffa da ko lura da sarki da tawagarsa bae yi ba ya shiga kwashe albasarsa baki har kunne yana watsa su cikin yar rumfarsa, yana gamawa yace "Mu je Hamma" bin sa Umar yyi ba tare da ya bi ta kan sarki ba, Yusuf ya juya yana kallon mai martaba, bae san lkcn da dariya ya xo masa ba, Sarki yace "Kai Umar" juyowa Umar yyi yana kallonsa, Waziri yace "amma dae dan nn da alama yana da tabin hankali," Sae a snn Baffa ya lura da sarki da tawagarsa, a karo na biyu ya kuma sakin radion hannunsa da ganinsa ba karamin rudewa yyi ba yana kallon Umar yace "Hamma su waye wa en nan" Yusuf ne yace "Daga masarautan Gombe mu ke."
Maman Shakur
[27/3, 8:07] Aishat Muhammad
Umar Faruqh
61.....
Da kyar baffa ya iya share xufar dake keto masa a goshi da ha6ar rigarsa yana kallon sarki da tawagarsa har lkcn, da ganinsa kasan ba karamin rudewa yyi ba ganinsu, can dae ya maida kallonsa ga Umar cikin sarkewar murya yace "wata maganar ka kuma dauko mana ko Hamma" Umar xae yi magana Mai martaba ya dakatar da shi snn yana kallon Baffa yace "xa ka iya mana jagora xuwa gidan ka ynxu don maganar ba ta tsaye bace" Baffa ya kuma share xufa yace "Ayi maganar kawae a tsaye a nn ranka shi dde" Fadawa suka daka masa tsawa "kai kasan Wanda ke maka mgna kuwa xaka dinga sa'in sa da shi" baffa murya na rawa yace "yo wae kar ku je ku rudar min da matata don ba isasshen lfya ke gareta ba" Sarki yace "ka kwantar da hnklinka bawan Allah ba tashin hnkli ya kawo mu ba, kai mu gidan ka" Yusuf ya karasa gun baffa yace "mu tafi kana bata mana lkci" gaba Baffa yyi snn suka shiga bin sa a baya, har suka shigo kauyen na yanka bae ce komae ba don kawae tunanin irin abinda xae yi ma wa enda suka kone kauyensu suka tarwatsa kowa yake, Baffa ya shar6e xufa for d ten'th time murya a sarke yace "ga gidan ran ku shi dde" kallon dan gidan me ginin kasa duk suka dinga yi snn sarki yace "xa mu iya karasawa ciki" Umar ne ya saka kai ya shiga gidan Yusuf ya bi bayansa, Ammi ya soma kira yana bin yan bukkokin sakar gidan da kallo, fitowa Ammi tayi daga daki rike da tsintsiyar laushi lkci daya tsintsiyar ya fadi daga hannunta muryarta na rawa tace "Hamma" a hnkli Umar ya karasa kusa da ita yana kallonta, hawaye ne ya shiga sakko mata, Umar ya rungume ta fashe da kuka tace "ina ka tafi ka bar ni Hamma na" Salamar fadawa ne yasa Umar ya saki Ammi ita ma ta mayar da hnklinta bakin soron, Baffa na gaba suna biye da shi a baya gaba daya, Yusuf ya dauki yar tabarmar da ya gani ya shimfide ma mai martaba, Baffa kam Ammi ya nufa yace "Mun shiga uku Yakumbo, wnn karan gidan sarauta Umaru ya dauko magana" Ammi da gabanta yyi mugun faduwa jin ya ambato gidan sarauta ta dafe kirji tace "Gidan sarauta" muryar Sarki suka ji yace "Wnn ita ce Mahaifiyar Umar din" bakin Ammi na rawa tace "Ni ce" tabarma Baffa ya shinfide ya xauna Ammi ma ta xauna da ganinsu kasan ba kadan ba suka tsorata, Sarki yace "Xa ku iya bamu tarihin Umar dan ku?" Ammi ta juya tana kallon Baffa tana hawaye tace "tarihi kuma" Sarki yace "ehh kmr shekaran da ku ka haife shi, ranan da ku ka haife shi, inda ku ka haife shi da kuma tasowarsa" Ammi ta fashe da kuka tace "gskya ni baxan iya tunawa ba, don mu bamu rike tarihi" Sarki ya dan yi shiru snn yace "To a ina kika haife shi?" Ammi na kallon Baffa tace "a gida" mikewa Umar yyi fuskar nn tasa a daure yace "dama abinda yasa ku ka sa ni na kawo ku knn...." Tsawa sarki ya daka masa a nutse yace "koma ka xauna" kasa kallon cikin idonsa Umar yyi, can dae ya koma ya xauna, Sarki na kallon Ammi da Baffa yace "ku sani idan duk a maganganun ku bbu na gskya to ina me tabbatar maku xan maku hukunci mae tsauri" Baffa ya xaro ido yana kallon Ammi, Ammi na goge hawayenta a sanyaye tace "na yarda" Sarki yace "A wani gari kika haifi dan ki Umar?" Ammi ta fashe da kuka ssae, Baffa ya mike a rikice yace "toh ni dae gskya baxan yi karya ba in shiga uku, a tare na sameta da dan ta na aureta, don ba auren saurayi da budurwa muka yi ba" Ammi ta daga kai tana kallonsa da mmki, muryarta na rawa tace "Joda!"
[28/3, 10:18] Aishat Muhammad
Umar Faruqh
62.....
Sarki ya jinjina kai yana kallon Ammi yace "to waye Uban dan ki?" Ammi ta share hawayen da ya ki tsaya mata ta juya tana kallon Umar da ya mike tsaye yana kallon Baffa, Waziri da ya rasa gane kan abinda ya kawo su don duk a tunaninsa sarki xae xo bae ma iyayen Umar hkuri ne kan kashesan da aka kusa yi ya kauda Kai yana tunanin anya kan sarki daya kuwa, bnda hka ya xae xo ya tirke bayin Allah a kan sae sun fadi inda suka haife shi da waye Ubansa, Baffa na kallon sarki kmr munafuki yace "xan iya tafiya ranka shi dde" Sarki yace "koma ka xauna" bae yi musu ba jikinsa na rawa ya koma ya xauna, Umar ya juya ya nufi kofa xae fita sarki ya dakatar da shi, tsayawa yyi amma bae dawo ba har sae da sarki ya bukaci hkn, kin xama yyi da ya dawo sae jefa ma baffa wani harara yake, A sanyaye Ammi tace "Xauna Hamma na" dawowa yyi kusa da ita ya xauna. Mikewa sarki yyi yana kallon fadawa yace "wnn maganar a masarautan gombe xa ayi ta ba nn ba don hka a taho da su gaba daya mu kama hanya," sarki na kai wa nn ya kama hanyar fita yusuf ya bi bayansa, Baffa ya fashe da kuka yace "mun shiga Uku Yakumbo ni dae ayi min adalci ranka shi dde bn san yaron nn ba" tsawa fadawa suka daka masa, Umar da a karo na farko knn a rayuwarsa da jikinsa yyi sanyi ya kasa daina kallon Ammi dake ta kuka, kin tashi yyi kmr ynda fadawa suka umarcesa har sae da Ammi tayi masa mgna, kasa mata musu yyi ya mike ya bi bayanta, har suka iso gombe bbu me cewa komae cikinsu, Ammi kadae ce ke kuka.
Mutane da dama ne suka hallara a fada har da Umma da tun sakkowarta gabanta ke faduwa, Bismah ta xauna gefenta sae kallon Umar da ya wani hade rae take, Yusuf kam gefen dad ya xauna a maxauninsa, dogarawa da dama na tsattsaye a fadan, ga fadawa da Waziri da advicern Sarki duk suna xaune, Baffa da Ammi ma na xaune gu daya, Umar ya karaso a sanyaye ya xauna gefen Amminsa yana kallonta, murmushi ta sakar masa tana shafa kansa shi ma ya mayar mata, duk wnn abinda suke Umma na kallonsu lkci daya ta shiga kkrin mayar fa hawayen idonta, Mum da jakadiyarta kadae ne basa fadan, tsit kke jin fadan bayan yan mintuna, Sarki dae bae ce komae ba yana jira ya ga shigowar mum don tun tuni ya aika kiranta, sae da aka dau kusan minti goma har yusuf ya mike xae je dubo mum din tasa sanin ita sarki ke jira sae ga ta sun shigo fadan da jakadiyarta tana taku daddai ta karaso kusa da sarki tace "A gafarceni mai martaba, uxuri ne ya tsayar da ni" bae tanka ta ba ta nufi maxauninta ta xauna jakadiyarta na biye da ita a baya. Silent din kusan minti biyar ne ya kuma xiyartan fadan, Mum dae sae tabe baki take tana jinjina rashin aikin yi irin na sarki da har xae dinga bata ma mutane lkci kan an caka ma bawa wuka. Ganin sarki yaki cewa komae ne yasa waziri yyi gyaran murya yana kallon Ammi yace "yauwa muna sauraranki baiwar Allah, sarki ya bukaci sanin inda uban dan ki yake har ynxu baki bamu gamsasshiyar amsa ba" hawaye na bin kuncin Ammi a hnkli tace "ya rasu" da mmki Umar ya juya yana kallonta, ta gyada masa kai murmushi dauke fuskarta tana goge idonta, Baffa dae sae wuri wuri yake da ido ya kalli wancan ya kalli wnn gani yake kawae xa a iya dauresa a ko wani lkci, Waziri ya daka ma Ammi tsawa yace "Ke ya xa ki mayar da mu kananan mutane, da sarkin gombe fa kike ki maida hnklinki kiyi magana guda daya, da farko kince ga Ubansa yanxu kin dawo kin ce ya rasu" Ammi ta fashe da matsanancin kuka tace "gskya ta nake gaya maku ubansa ya rasu" a nutse Sarki yace "kar ki manta nayi alkawarin xan maki hukunci me tsauri idan na gano karya kike" Da sauri baffa murya na rawa yace "gskya baxan so wani abu ya same ki ba Yakumbo ke kadae gare ni, gwara mu fito fili mu fadi gskya tunda karyar mu ta kare yau, Mai martaba ranka shi dde, xancen gskya ba mu muka haifi Umar ba" A hnkli Umar ya mike yana kallon Baffa da Ammi, Baffa ya sharce xufa murya na rawa yace "tsintarsa muka yi mu ma wllh" Tsawa Ammi ta daka masa tana kuka ssae tace "karya kke Joda, Umar 'da na ne, ni na haife shi ban tsince sa ba" sakin baki dogarawa da fadawa har da waziri suka yi suna kallon ikon Allah, sarki kam murmushi kawae yake, sae a snn Mum ta mayar da hnkli ssae tana kallonsu Ammi da baffa jin xancen da ake.
Ur cmmnts matters a lot to me fanz, love yhu ol.
[30/3, 22:40] Aishat Muhammad
Umar faruqh
63.....
Tsawa Waziri ya daka ma Ammi ya juya yana kallon sarki yace "Idan har xata ci gaba da bata mana lkci a nn ka bada izinin a tafi da ita har sae ta so fadin gskya don kanta ranka shi dde" Sarki bae ce komae ba hkn yasa waziri yace dogarawa su xo su tafi da ita, Baffa ya kece da kuka ganin dogarawa sun nufi inda Ammi take ya durkusa gaban sarki jiki na rawa yace "Don Allah kuyi hkuri ku bar min matata, wllh xan fadi maku gskyan ynda muka samu Umar" Ammi ta fashe da kuka tace "Kar ku yarda da shi karya yake, umar 'da na ne, ku yi min duk abinda xa ku min na yrda" Dakatar da ita sarki yyi snn yana kallon Baffa yace "muna jin ka" Baffa ya sharbe hawaye yace "Ban taba mantawa ranan wata lahadi ne ni da matata muna dawowa daga kauyen iyayena a bauchi..." Shiru baffa yyi ta dalilin fixgosa da Ammi tayi cikin kuka tana cewa "Ka ji tsoron Allah Joda, umar 'da na ne bbu Wanda kuma ya isa ya raba ni da shi...." Kuka take ssae tana jijjiga Baffa, Sarki ya daga kai yana kallon Umar hawaye ya ga idonsa yana kallon Ammi da ta xama kmr mahaukaciya tana rike da Baffa, Sarki ya kalli jakadiyar Umma yace "ki je a fita da ita daga fadan nn" da sauri ta karasa gun jakadiyar mum ta fadi mata abinda sarki yace, duk suka nufi gun Ammi suka daga ta, da kyar suka fitar da ita daga fadan don kin fita tayi, a hnkli Umar ya mike xae bi bayansu sarki ya kirasa a nutse, juyawa yyi yana kallonsa, sarki yace "dawo ka xauna" ya kusa second ashirin a tsaye snn ya koma ya xauna ba tare da ya hada ido da kowa ba, Mum ta tabe baki tana jiran ganin karshen rashin aikin yin sarki, baffa kam kin hada ido yyi da Umar, sarki na kallon baffa yace "Muna jin ka" Baffa ya sunkuyar da kai kmr munafuki yace "cikin maganganun nn da xanyj ynxu na rantse maka da Allah bbu karya a ciki kuma ina fatan xaka janye kudirin ka na cewa xaka hukunta matata," Sarki yace "muna saurarenka" Baffa ya gyara xama ya fara "muna xaune karkashin wata bishiya muna hutawa kafin mu karasa kauyen mu don yar akori kuran da ake hawa ma bbu da ke ranan lahadi ce, takun dawakai muka din ga ji tun daga nesa, da farko ba mu damu ba amma da muka ga kmr inda muke suke nufowa yasa muka buya da sauri don muna tunanin barayi ne, dawakae biyu ne suka xo suka wuce mu da gudu, bayan kusan awa daya muka fito daga inda muka buya muka ci gaba da tafiyar mu da sauri don mu isa kauyen mu kafin dare, dai dai wata yar rafi muka kuma ganin mutanen nn su uku ga dawakansu sun daure sae dan karamin yaro da baxae wuce shekaru biyu ba, a lkcn dae baxan iya cewa ga abinda suka ba a tsaye don sun juya mana baya ne amma muna iya ganin wata wuka mai kaifi a kasa sa buhu da igiya, da hanxari muka buya bayan wasu manyan duwatsu muna leko su a tsorace, mutum biyu daga cikin mutanen muka ga sun nufi wata hanya kmr dae suna neman abu, ba a dau lkci ba suka dawo wnda suka bari da yaron yace "ni dae da xaku ji ta nawa da kada mu kashe yaron nn wllh, akwae tausayi" juyawa suka yi gaba daya suna masa wani irin kallo suka ce "to sae mu koma mu ce ma me? Kuma meye dalilinka na cewa hka" Yace "to ae baxata san ba mu kashe shi ba, kawae mu barshi ni dae din Allah" ya fadi hkn yana shafa kan dan kyakkyawan yaron da yyi shiga ta alfarma, tabe baki duk suka yi suka ce "kai ka jiyo wnn, amma mu kam sae mun cika umarnin da aka ba mu" yamma suka kuma nufa da alama dae abu suke nema har lkcn, na juya na kalli matata naga hawaye take ssae kuma bn yi Mamakin hkn ba don ita mace ce mai rauni da tausayi, kusa da inda muke naga mutumin da ya bukaci kada ayi kisa ya nufo da dan yaron ya xaunar da shi dai dai dutsen da muka buya yana shafa kansa yana murmushi yace "Xaka sha ruwa Umar" dan yaron ya gyada masa kai, ya mike ya nufi rafi ya dauki wani dan gwangwani ya debo ruwa ya kawo ma yaron da ya kira da Umar, yaron ya sha ruwan ssae, snn ya jefar da gwangwanin, dae dae nn muka ji an saki ihu, mutumin ya mike da sauri sae ga dan uwansa daya ya xo da gudu yace "taho taho jibril, Falalu ya fada wani tarko, taho mu taimakesa kada ya mutu" Wanda ya kira da Jibril ya bi bayansa da gudu don xuwa su ceto dan uwansu, matata ta fashe da kuka tana kallona tace "Don Allah don Annabi Joda mu taimaki dan yaron nn kada su kashe shi" bacin raina na nuna mata ssae a lkcn nace bbu ruwana, duk ta marairaice min sae kuka take, Wanda hkn ya jawo hnklin dan yaron ya juya yana kallonmu daga inda yake a xaune, bata kuma neman shawarata ba ta fito da sauri ta sungumi yaron ta rungumesa ta bi gabas da gudu, ina ganin hka nima na fito na bi bayanta," Baffa ya daga kai yana kallon sarki dake kallonsa ko kiftawa baya yi, kowa a fada ya maida hnkli ssae yana sauraren Baffa ga alamar tausayi a fuskar koea, Mum kam sae xufa ke keto mata ta rasa dalili tana yi tana kallon Umar, ba karamin kkri Umma ta dinga yi na boye hawayenta ba, Baffa ya juya yana kallon Umar ya ga hawaye yake kansa a kasa, Baffa ya kuma sunkuyar da kai yace "ta kauyuka muka dinga bi da matata da Umar don kada ma mutanen su biyo sahun mu su kama mu, kuma har muka isa kauyen mu wajajen Karfe tara na dare ban samu fuskar ce ma matata me yasa ta dauko Umar ba, ko da muka isa gida Umar yyi bacci a jikinta ta mika min shi in rike mata na karbe shi gudun fada ta shiga yar bukkarmu ta kakkaba gado ta shimfida xaninta snn ta fito ta karbesa ta kwantar, bata bi ta kaina ba ta fita ta shiga hura itace ta daura masa ruwan wanka, ni dae ina tsaye ne ina kallon ikon Allah
"[1/4,13:56] Aishat Muhammad
Umar Faruqh
64__65
Har ruwan yay zafi tahada a robar wanka ta shiga daki tafito da baho ta shiga masa wanka, tana gama masa ta share hawayen dake zubo mata ta shafa kan Umar dake cinyarta tace "bazan bari Komi yasa me kaba Umar, Zan kula dakai nine mamarka kaji dan albarka" nannadeshi da zanin ta tayi ta kwantar a tsakar gida, mayafi naga tasa ta shiga makotar mu ta roko kayan yara tasamai, koko ta damamai ta daukeshi tafara bashi yanasha sosai tunkafin ya shanye yay bacci hakan yasa ta gogemai baki ta kwantar dashi akan gado.
Na bude baki Zan mata magana ta rigani tace "Joda Umar dana ne,ni bazan bari akashe shi ba Dan Allah karka kwacemin shi,dan girman Allah jahadi mukayi, ta rushe da kuka, Haka muka dinga rainon Umar saidai kullum cikin dare zai tashi yahau kuka yana kiran wani suna Maa Maa Maa!" Kuka Umma take a hnkli tuna sunan da Umar ke kiranta da shi knn, Baffa ya dago kai yana kallon sarki da sauran mutanen fada ya share xufar goshinsa snn ya ci gaba "Tun daga ranan muka soma rayuwa da Umar, lkci daya duk mutanan kauyen suka yarda da karyan da matata ta shirga masu na cewa yan uwana suka ba mu Umar a kauyen da muka je, duk aka yarda sanin bamu taba haihu ba, mun sha wahala ssae kafin Umar ya fara sabawa da rayuwar kauye da irin abincinmu, don kwata kwata bae cin tuwo bae shan fura, mu kuma su gare mu, shi dae a bar sa da Shayi sae kayan itatuwa da yoghurt gashi ba mu da halin siya masa a lkcn, matata ta dauki son duniya ta daura ma Umar kullum sae ta san kalar wahalar da tayi don ta sama masa abun da yake so, na sha fama da ita a da ta fara Sana'a tunda ni ba mai hali bne taki, sae gashi ta dalilin Umar ta fara yin furar sayarwa ga sirfe da take ma mutane, lkci daya Umar ya sake jiki ya saba da ita, sae take kiransa da Hamma, da farko Umma yake kiranta da, jin duk yaran makwabta na kiranta da Ammi ya sa shima ya fara ce mata Ammi, Shekaran Umar biyu a hannun mu matata tasan ynda ta hada kudi ta sa shi a yar makarantar primary na gwamnati dake kauyen dake gaba da namu, kullum da safe ita xata kai sa ta koma da rana ta dauko sa, da yamma kuma ta kai sa islamiyya, ganin tana wahalar da kanta da yawa ya sa na dauke mata nauyin yin hkn, hka rayuwar ta ci gaba da tafiya har Umar yyi shekara goma duk tana biya masa kudin makaranta, sae dae Umar baya ji don kusan kullum sae ya dauko magana kuma ko sau daya matata bata taba yarda shine yyi rashin gskya ba ko da kuwa shi din ne, ta dauki son duniya ta dora masa wane dan da ta haifa a cikinta, in barna yyi hka xata biya, gashi bata son ko fada nayi masa, sae dae kuma yana jin maganarta ssae, nawa ne dae bae ji, idan tace ya bar abu to ya bar shi, Umar na shiga makarantar gaba da primary na ga bata da halin siya masa komae kuma duk ta damu sae na sayar da kaji na biyu a lkcn don a siya masa takardu da kayan makaranta ganin shi din yaro ne me kokari ssae a makaranta don har malamansa na fadin irin kokarinsa, to tun daga lkcn na dauke mata nauyin karatun nasa ni nake yi, yana da shekara sha tara ya kare secondary gaba daya, a lkcn duk kauyen mu daidaiku ne suka san ba mu muka haifi Umar ba, Umar ya taso ne da xuciya ga son mulki snn baya daukan raini tun yana karaminsa, mun sha wahalan irin wnn halin nasa don ba kananan magana ya dinga dauko mana a kauyen mu da wnda muke makwabtaka da ba, to akwae wani mutumi a kauyen mu a birni yake gadi a babban company da yake shima bae taba haihuwa ba sae yace mu ba sa Umar ya tafi da shi birni yasan maigidansa xae basa aiki ko da kuwa na share sharen company ne da wanke mota, hkn kuwa aka yi sae dae fa ba karamin yaki aka yi da matata ba kafin ya tafi da Umar don ca tayi bbu inda xa a kai mata dan ta, to bayan an tafi da Umar da yan watanni mutumin kauyen namu ya dawo wae a bada takardun makarantar Umar mai gidansa yace xae sa ma masa karatun gaba da secondary, nn ma dae an sha fama da matata kafin ta yarda aka bada takardan shima sae dae wae da ita xa'a ta ga Umar, bayan shekaru dae kusan hudu ina ji Umar ya dawo kauye wae ya gama karatu, yana da shekaru ashirin da hudu a lkcn, Uwarsa dae na ta murna barin da ta ji yana dan turanci gashi wae ya iya kwamfuta, bayan yan kwanaki bawan Allahn nn malam mudi ya kuma dawowa kauye wae mai gidansu yace ya taho da Umar xae basa aiki, duk ynda aka yi da Umar kin yarda yyi ya bisa wae bae son aikin, matata ta rufe ido tace ai fa bbu inda xae kuma xuwa tunda ba rasa ci muka yi ba gwara a bar mata dan ta a gabanta, nayi bakin ciki ssae gashi bbu ynda na iya hka malam mudi ya koma birni, tun daga lkcn Umar ya soma xaman bnxa ba shi da aiki sae na dauko magana da bin yan daba ni dae nawa ido don ba jin maganata yake ba, muka yi shawara da matata aka daura masa aure da wata yar kawarta a kauyen duk don ko xae yi hnkli amma inaa, duk ya gagari mutanen gari amma bnda Uwarsa, har ixuwa ranan da ya dauko magana a masarautan nn yana da shekaru talatin knn a hannun mu" Baffa ya kare maganar kmr xae rushe da kuka yace "ka yafe mu mai martaba, kuma iyakar gskyata knn na gaya maka game da Umar, ayi masa don Allah" Jikin kowa a fadan yyi sanyi duk ba basu san meye dalilin da yasa sarki ya bukaci sanin waye Umar ba, Sarki ya mike da kyar ya sauko daga throne dinsa idonsa yyi ja ssae, ya kusa minti biyar kowa na kallonsa yana jiran jin me xae ce barin Baffa da ke ta xufa, can ya juya yana facing din Umar yace " 'da na ne Umar!" Kwalalo ido ko wani mahalukin dake xaune fada yyi, bnda Umma dake hawaye har lkcn da Yusuf, mum kam ji tayi gumi na tsiyaya daga kanta ta kasa kwakkwaran motsi inda take a xaune, Bismah kanta ji tayi xama ya gagareta ta mike tsaye a hnkli, Umar da har tsakiyar kansa ya ji xancen sarki ya mike da kyar yana kallonsa, karasawa sarki yyi kusa da shi ya sauke hannun rigansa ma kowa ya gani, da kyar yace "tambarin masarautan nn knn" Baffa ya kece da kuka yace "nasan a Rina, tun daga ranan da na soma ganin tambarin a hannunsa snn ba kayan kananan mutane muka gani a jikinsa ba ranan da muka dauke sa, kuma har yau kayan suna nn Yakumbo ta adana su kasan akwati" sarki ya koma throne dinsa ya dauko wasu hotuna ya mika ma baffa, baffa ya fashe da kuka da ganin hoton ya juya yana kallon Umar dake hawaye ssae yace "Shi ne wllh, Allah sarki Umar ashe kai dan manyan mutane ne, ka gafarce mu nida Ammin ka, ba mu maka adalci ba sa bamu gaya maka gskyan ba mu muka haife ka ba, yau ga ka ga iyayen ka na da muka rabaka dasu shekara da shekaru, kayi hkuri ka bama baban ka hakuri a saki Ammin ka mukoma kauyen mu kaji Hamma" kuka mutane da dama suke a fadan, mum ganin bata sa mafita ga shi duk ta jike da xufa uwa ba Ac a fadan yasa ta fashe da kuka irin na tausayin nn ta mike da sauri ta bar fadan, Bismah ma kuka take na da ta sanin abinda tayi ma Umar, ynxu da wani ido xata kalli mahaifiyarsa da ta dauketa tamkar ita ta haife ta da Uncle dinta sarki, Umma ta mike ita ma tana kukan ssae ta nufi gun Umar dake tsaye shi ma yana hawaye hannunsa ta kama muryan ta har rawa yake saboda kuka tace "My Son, Faruqh" wani kuka ya kara kece mata ta tattaro hannayensa ta hada takai bakinta ta sunbace su ahankali tace "am ur mother Faruqh..." fizge hanunsa yyi yafita daga fadan hawaye na gangarowa daga Idonsa, Umma ta cigaba da kuka ta bi sa da kallo, ahankali Yusuf ya mike tsaye shima yafita daga fadan Bisma Kam ba'a magana nata kukan, itama tabi bayan Yusuf, yarage daga Baffa Sai waziri da Sarki dakuma fadawa, fadan yay tsit. Baffa adan tsorace yace "Mai Martaba, Dan girman Allah ka yihkuri karka hukunta ni da matata, Dan Allah ka bani ita mu tafi nai maka alkawari bazaka kara ganin mu ba wllh" Dan murmushi sarki yay kafin yay gyaran murya yace "Alhamdulillah Allah nagode maka daka bayyana min dana, Allah nagode ma da cikin ikon ka da karfin mulkinka kadawomin da dana farin cikin matata gida, babu abunda Zan cema kaida matarka saidai Allah ya saka da alheri ya kalli wani ba fade yace "je kace ashigo da matarsa" cikin minti biyu aka shigo da ita jakadiya har alokacin kuka take. Mai Martaba yace "Allah ya saka miki da alheri kin kulan mana da yaron mu kin nuna mai so na uwa, kuma Zan miki albishir da har yanzu Umar danki ne" shiru Ammi tayi tana kallonsa hawaye na bin kuncinta, lkci daya ta saki murmushi tace "ba zaku kwacemin Shiba?" Umma ta gyada mata kai itama tana kuka har lkcn tace "danki ne, Hamman ki" tsugunnawa tayi har kasa tace "Nagode nagode yallabai Allah kara girma da daukaka "
Mar Martaba ya kalli waziri yace "asa a gyara musu sashin su anan masarauta zasu cigaba da zama bazasu kara komawa kauye ba" Ammi ta kalli Baffa ahankali yace "Mai Martaba bawai naja da hukuncin ka bane amma banason binni, nafison kauyen mu dan Allah kubari mukoma kauye" Mai Martaba yay murmushi yace "to Amma kubari nanda jibi saboda nasa a gyara muku kauyen" sukai godiya sosai kafin subi bayan waziri yakaisu shashin su ahankali Umma tafara barin fadan a sanyaye kafin mai Martaba ya bi bayan ta.
Maman Abd Shakur
[4/2, 09:32] Aishat Muhammad
Umar Faruqh
Kusan zan iyacewa tunda na yanka yazo duniya baitabayin kukan dayay yau ba, yana zaune akan tabarman dake bakin bishiyan wajen nan daya saba zuwa idanuwanshi sunyi jaa sosai jijiyoyin kanshi ya firfito motsin dayaji yasa ya kawar da kanshi dan jiyake ya tsani kowa da komai bama yason yasan wanene yazo ahankali yaji an dafa kafadar shi ance "Umar" dan juyowa yayi Yusuf ne shima idanunshi sunyi ja na yanka baicemai Komi ba ya saki manyan idanunshi yana kallonshi karasa zama yay akan tabarman yace "I know,nasan yanda kakaji yanzu babu dadi tuna wayanda sukarai neka basune iyayen kaba, babu kuma dadi sanin cewa wayanda kafi so sunma karya, sanan babu dadi wayanda baka saba dasuba ace rana daya sune asalin iyayen ka" yadan yi shiru tareda kallon na yanka yaga shiyake kallo yadanyi murmushi yace "kayakuri kaji kaddara ne, kowa baya wuce nashi but u know something?" Still na yanka baice kala ba. Yusuf yace "inason ka a danuwa na, I like you, and abunda yafaru yau yasa nagane cewa fadan damuke yawan yi fadan Sako da Sako ne, saboda Ni kaina ina yawan mamaki maisa nake fada dakai maisa nama damu dakai bana fada amma dazaran na ganka kaman ana tunzurani" yadanyi shiru sanan yace "duk abunda nama kayakuri kaji dan uwana, am happy ina da dan uwa wanda zamuje yawo tare d one I can share my problem with, kullum inataya Umma addu'a Allah ya bayyana yayana" lumshe Ido na yanka yay ahankali sanan ya bude ya sake saukesu akan Yusuf da yakasa tantance maiya ke ji akanshi. Yusuf ya daga kai yana kallon wajen yace "Umma na yawan zuwa wajen nan, tanason wajen nan kaima naga kanason wajen nan" dan juyowa yay suka hada Ido da na yanka da sauri na yanka ya dauke kanshi Yusuf yay murmushi kafin ya zagayo ta gefenshi ya mikamai hannu yace " gaisawa dani kadai xai nunamin ka manta duk abunda nama abaya, sanan ka dauke ni matsayin kanin ka kuma abokin ka Ya Faruqh" na yanka ya dade yana kallon hannun Yusuf kafin ahankali ya ciro nashi yahada dana Yusuf ahankali suka saki hannayen sukai embracing each other tightly. ahankali wani sabon kuka ya kufcema na yanka hakama Yusuf da kyar suka lallashi juna kafin su zauna Yusuf ya rikemai hannu yace "Ya Faruqh fadamin mekakeso,maikakeso dazai faranta ma rai?daza". Na yanka yay shiru kafin ya sauke ajiyan zuciya ahankali yace "Ummi! Matata Ummi".
Maman Abd Shakur.
[4/2, 11:24] M Shakur: [2/4 09:37]. Aishat Muhammad
Umar Faruqh
67....
"I need Ummi,bansan inata shiga ba bansan wani Hali takeba,i just want to be with her" ahankali Yusuf ya murza kafadar shi yace "inhar ganin Ummi shine farin cikin ka Ya Faruqh karka damu zamu nemota duk inda take, I promise you" dan murmushi yay yace "thanks brother" murmushi shima Yusuf yay danba karamin Jin dadin sunan yay ba yace "to tashi muje muyi wanka kahuta and rest" mikewa tsaye yay tareda mikama na yanka hannu ahankali ya rike sanan suka tashi side din Yusuf sukaje babu Abunda babu a side din gashi da mugun kyau ko ina tsaf tsaf bedroom suka shiga Yusuf yace "shiga kafara yi ya Faruqh" shiga bathroom din na yanka yay yadau kusan 15min kafin yafito daure da towel sky-blue a kwankwaso ko Yusuf dake gaban wardrobe yana ciromusu kayan bazasu sa tsayawa yay yana kallon tsarin jikin na yanka na yanka dake goge jikanshi da karamin towel yajuyo kama Yusuf yay yana kallon shi dan murmushi yay yace "hw far Bro" kayan dake hannu shi ya watsa akan gado ya karaso gaban na yanka yace "Ya Faruqh plz tell me mekayi dajikin ka yay fit haka,see six pack plz just look at ur muscle" dan murmushi na yanka
yay yacigaba da shafa mai baicemai Komi ba Yusuf yadan rage murya yace say something wlh I love it kaga ina zuwa gym ina jogging buh dudda haka baisa nai muscle kaman naka ba da six pack dinan plz tell me now maikake yi?" Zama na yanka yay kusa dashi yace " ni bana zuwa gym,and bana gudu abunda nasan inayi shine aiki dauko ma Ammi na itace a kafada dakuma wasa da wukake" Yusuf ya kwalalo Ido yace "wlh I luv it" murmushi yay yace to less exchange body" yakara she maganan yadan kannare mai Ido haka yasa dukansu sukai dariya gado yahau yace kaima jekai wankan Yusuf yatashi ya shiga bathroom ahankali ya lumshe Ido yanzu da gaske Yusuf kaninshi ne yazama dan gidan nan rike kanshi yay dayaji ya saramai ahaka bacci yay gaba dashi shima Yusuf na fitowa yabi sahu Sai bacci.
Sosai taci kuka babu abunda yake kara cinmata rai sai irin rashin kunyar da zaginshi data dingayi Ashe wanta ne ashe yayan tane Karan wayarta dataji yasa ta kalli kan wayar Dr tagani ajikin screen din hakan yasa tai tsaki tacigaba da kukan datakeyi ganin yaki hakura da kiran yasa tai tsaki tadau wayar tai shiru cikin siririyar murya shi yace "Assalamu alaykum my luv" murya chan ciki ta amsa waalaikumus Salam da dan sauri yace "maiya sameki my luv,plz tell me" da dan tsiwa tace "baruwan ka, me kake kirana?" Lumshe Ido yay danji yake kaman yay kuka maisa Bisma ke wulakantashi kodan saboda Allah ya jarabeshi da sonta ne "wlh in bazakai magana ba I will cut d call dama chan bani nace mutum yakira niba da sauri har muryan shi narawa yace "am sorry Bisma,plz just accept me,accept my luv am sorry just pity me Bisma I luv you I luv you..." Katce shi tayi da ihu sosai "I don't luv you Dr Khalid leave me alone inada wanda nakeso nima,just lemme be" dip ta katse ahankali ya ijiye wayan yakifa kanshi akan table yahau kuka "haba Khalid wai yaushe zaka koyi solving problems dinka like a man? Bisma tace batason ka just let her be ita kadaice mace,haba Khalid u want to kill ur self akan mace, kullum sai kuka saikace dan fari, ko kazaci akanka aka fara auta? Am calling Mum right dis minute Zan fada mata Komi" da sauri Dr Khalid ya daga kanshi yana share fuskan shi dayay ja abunku da fari yace no Abbas dan Allah don't call Mum plz don't tell her zama Abbas yay kusa dashi yace "naji bazan kiraba but u have to promise me zaka manta da Bisma get back to work, concentrate find another woman mai sonka bakasan yima Bisma kuka zaisa tarainaka more and more ba?" Yay shiru yana kallon best Friend dinnashi yace "go inside change mutafi aiki nasan anata nemanka a asibiti" ahankali ya shiga ciki Abbas ya girgiza yace "wanan soyayya ce ko azabtarwa god!".
Maman Abd Shakur
[4/2, 11:24] M Shakur: [2/4/ 10:43]. Aishat Muhammad
Umar Faruqh
68...
8:30 nadare kowa yana dining table harda su Baffa da sallama Yusuf ya shigo tareda gaida kowa kallon Bisma yay yace hadomin abinci a flask da to ta amsa ta ta shiga kitchen mai Martaba ne yay magana yace "Yusuf ina Faruqh? Maiya hanashi zuwa dinner?" Kan Yusuf akasa yace "yace bazaizo ba Dad" babu wanda yaji dadin maganar hatta su Baffa Bisma ta kawomai abinci fita yay daga wurin mum dinshi natabinshi da harara yakaima na yanka abincin sanan yadawo ya zauna aka faracin abincin gabaki daya Bisma takasaci hakan yasa tai excusing kanta tafita daga wajen shashin Yusuf ta tafi ahankali tasa hannu ta bude kofan kallo daya Na yanka yamata ya dauke kai yacigaba da danna laptop din Yusuf dayakeyi ahankali ta karaso har kusa da kujeran dayake ta tsugunna muryanta Na rawa tace "ya Faruqh dan Allah kayakuri kayafe...." Bata karasa maganar ba taga ya tashi ya shiga bathroom tareda bugo mata kofa boom wani irin wawan kuka ya kufce mata awajen tadinga kuka da kyar ta mike tsaye tabar dakin ta kofan garden ta shiga bangaren su tai dakinta batare da kowa ya ganta ba.
Yauta kama kwana biyu cur kenan cikin iyayen na yanka hudu dayake dashi babu wanda yasashi a Ido, Ammi dai tadau alwashin yau zataje tasameshi tamai fada dan ta lura Umma na ciwo sosai. Da kanta taje har gaban dakin dTaga Yusuf na yawan shiga ta kwankwasa Yusuf ya bude da sauri ya gaidata ta amsa sanan tace "yaro Hamma na ciki?" Gyada mata kai yayi yace "Ammi inata fama dashi yaje ya gaida Umma bata da lpy yaki " Afusace Ammi tace "bari naganshi" matsa mata Yusuf yay tawuce ta shiga ciki yana zaune a falo yana ganin Ammi ya dauke kai tace "eh Hamma ka girma nika gani ka dauke kai ko Hamma ,Hamma maisa bakaji maisa kacika taurin kai tun shekaran jiya kaki zuwa kaje ka gaida iyayen ka wanan bakin ciki kakeson suyi da ganinka ko farin ciki?eh Hamma mahaifiyar bata da lpy kake kaje ka gaida ta ko Hamma?" Akaro na farko Yama Ammi ihu "Ammi niba mamata bace,suba iyayena bane,ni kune iyayena nagaji da nan mukoma kauyen mu na nemi Ummi, Ammi nidai kune iyayena" yakarasa maganan yana goge hawaye sosai Ammi tafashe da kuka tace "Hamma nikake ma Ihu?" Da sauri ya girgiza kai a'a tace inhar nidin ka dauke ni a matsayin uwa kaje ka daidai ta da iyayen ka ka shirya dasu kasan shekara nawa suna nemanka? Ya girgiza kai hawaye na tsiyaya ahankali ta karaso ta dafashi tace yauwa Hamma na tashi kaje ka duba mahaifiyar ka kaji dan kirki tashi yay ahankali ya fita
[4/2, 09:32] Aishat Muhammad
Umar Faruqh
Kusan zan iyacewa tunda na yanka yazo duniya baitabayin kukan dayay yau ba, yana zaune akan tabarman dake bakin bishiyan wajen nan daya saba zuwa idanuwanshi sunyi jaa sosai jijiyoyin kanshi ya firfito motsin dayaji yasa ya kawar da kanshi dan jiyake ya tsani kowa da komai bama yason yasan wanene yazo ahankali yaji an dafa kafadar shi ance "Umar" dan juyowa yayi Yusuf ne shima idanunshi sunyi ja na yanka baicemai Komi ba ya saki manyan idanunshi yana kallonshi karasa zama yay akan tabarman yace "I know,nasan yanda kakaji yanzu babu dadi tuna wayanda sukarai neka basune iyayen kaba, babu kuma dadi sanin cewa wayanda kafi so sunma karya, sanan babu dadi wayanda baka saba dasuba ace rana daya sune asalin iyayen ka" yadan yi shiru tareda kallon na yanka yaga shiyake kallo yadanyi murmushi yace "kayakuri kaji kaddara ne, kowa baya wuce nashi but u know something?" Still na yanka baice kala ba. Yusuf yace "inason ka a danuwa na, I like you, and abunda yafaru yau yasa nagane cewa fadan damuke yawan yi fadan Sako da Sako ne, saboda Ni kaina ina yawan mamaki maisa nake fada dakai maisa nama damu dakai bana fada amma dazaran na ganka kaman ana tunzurani" yadanyi shiru sanan yace "duk abunda nama kayakuri kaji dan uwana, am happy ina da dan uwa wanda zamuje yawo tare d one I can share my problem with, kullum inataya Umma addu'a Allah ya bayyana yayana" lumshe Ido na yanka yay ahankali sanan ya bude ya sake saukesu akan Yusuf da yakasa tantance maiya ke ji akanshi. Yusuf ya daga kai yana kallon wajen yace "Umma na yawan zuwa wajen nan, tanason wajen nan kaima naga kanason wajen nan" dan juyowa yay suka hada Ido da na yanka da sauri na yanka ya dauke kanshi Yusuf yay murmushi kafin ya zagayo ta gefenshi ya mikamai hannu yace " gaisawa dani kadai xai nunamin ka manta duk abunda nama abaya, sanan ka dauke ni matsayin kanin ka kuma abokin ka Ya Faruqh" na yanka ya dade yana kallon hannun Yusuf kafin ahankali ya ciro nashi yahada dana Yusuf ahankali suka saki hannayen sukai embracing each other tightly. ahankali wani sabon kuka ya kufcema na yanka hakama Yusuf da kyar suka lallashi juna kafin su zauna Yusuf ya rikemai hannu yace "Ya Faruqh fadamin mekakeso,maikakeso dazai faranta ma rai?daza". Na yanka yay shiru kafin ya sauke ajiyan zuciya ahankali yace "Ummi! Matata Ummi".
Maman Abd Shakur.
[4/2, 11:24] M Shakur: [2/4 09:37]. Aishat Muhammad
Umar Faruqh
67....
"I need Ummi,bansan inata shiga ba bansan wani Hali takeba,i just want to be with her" ahankali Yusuf ya murza kafadar shi yace "inhar ganin Ummi shine farin cikin ka Ya Faruqh karka damu zamu nemota duk inda take, I promise you" dan murmushi yay yace "thanks brother" murmushi shima Yusuf yay danba karamin Jin dadin sunan yay ba yace "to tashi muje muyi wanka kahuta and rest" mikewa tsaye yay tareda mikama na yanka hannu ahankali ya rike sanan suka tashi side din Yusuf sukaje babu Abunda babu a side din gashi da mugun kyau ko ina tsaf tsaf bedroom suka shiga Yusuf yace "shiga kafara yi ya Faruqh" shiga bathroom din na yanka yay yadau kusan 15min kafin yafito daure da towel sky-blue a kwankwaso ko Yusuf dake gaban wardrobe yana ciromusu kayan bazasu sa tsayawa yay yana kallon tsarin jikin na yanka na yanka dake goge jikanshi da karamin towel yajuyo kama Yusuf yay yana kallon shi dan murmushi yay yace "hw far Bro" kayan dake hannu shi ya watsa akan gado ya karaso gaban na yanka yace "Ya Faruqh plz tell me mekayi dajikin ka yay fit haka,see six pack plz just look at ur muscle" dan murmushi na yanka yay yacigaba da shafa mai baicemai Komi ba Yusuf yadan rage murya yace say something wlh I love it kaga ina zuwa gym ina jogging buh dudda haka baisa nai muscle kaman naka ba da six pack dinan plz tell me now maikake yi?" Zama na yanka yay kusa dashi yace " ni bana zuwa gym,and bana gudu abunda nasan inayi shine aiki dauko ma Ammi na itace a kafada dakuma wasa da wukake" Yusuf ya kwalalo Ido yace "wlh I luv it" murmushi yay yace to less exchange body" yakara she maganan yadan kannare mai Ido haka yasa dukansu sukai dariya gado yahau yace kaima jekai wankan Yusuf yatashi ya shiga bathroom ahankali ya lumshe Ido yanzu da gaske Yusuf kaninshi ne yazama dan gidan nan rike kanshi yay dayaji ya saramai ahaka bacci yay gaba dashi shima Yusuf na fitowa yabi sahu Sai bacci.
Sosai taci kuka babu abunda yake kara cinmata rai sai irin rashin kunyar da zaginshi data dingayi Ashe wanta ne ashe yayan tane Karan wayarta dataji yasa ta kalli kan wayar Dr tagani ajikin screen din hakan yasa tai tsaki tacigaba da kukan datakeyi ganin yaki hakura da kiran yasa tai tsaki tadau wayar tai shiru cikin siririyar murya shi yace "Assalamu alaykum my luv" murya chan ciki ta amsa waalaikumus Salam da dan sauri yace "maiya sameki my luv,plz tell me" da dan tsiwa tace "baruwan ka, me kake kirana?" Lumshe Ido yay danji yake kaman yay kuka maisa Bisma ke wulakantashi kodan saboda Allah ya jarabeshi da sonta ne "wlh in bazakai magana ba I will cut d call dama chan bani nace mutum yakira niba da sauri har muryan shi narawa yace "am sorry Bisma,plz just accept me,accept my luv am sorry just pity me Bisma I luv you I luv you..." Katce shi tayi da ihu sosai "I don't luv you Dr Khalid leave me alone inada wanda nakeso nima,just lemme be" dip ta katse ahankali ya ijiye wayan yakifa kanshi akan table yahau kuka "haba Khalid wai yaushe zaka koyi solving problems dinka like a man? Bisma tace batason ka just let her be ita kadaice mace,haba Khalid u want to kill ur self akan mace, kullum sai kuka saikace dan fari, ko kazaci akanka aka fara auta? Am calling Mum right dis minute Zan fada mata Komi" da sauri Dr Khalid ya daga kanshi yana share fuskan shi dayay ja abunku da fari yace no Abbas dan Allah don't call Mum plz don't tell her zama Abbas yay kusa dashi yace "naji bazan kiraba but u have to promise me zaka manta da Bisma get back to work, concentrate find another woman mai sonka bakasan yima Bisma kuka zaisa tarainaka more and more ba?" Yay shiru yana kallon best Friend dinnashi yace "go inside change mutafi aiki nasan anata nemanka a asibiti" ahankali ya shiga ciki Abbas ya girgiza yace "wanan soyayya ce ko azabtarwa god!".
Maman Abd Shakur
[4/2, 11:24] M Shakur: [2/4/ 10:43]. Aishat Muhammad
Umar Faruqh
68...
8:30 nadare kowa yana dining table harda su Baffa da sallama Yusuf ya shigo tareda gaida kowa kallon Bisma yay yace hadomin abinci a flask da to ta amsa ta ta shiga kitchen mai Martaba ne yay magana yace "Yusuf ina Faruqh? Maiya hanashi zuwa dinner?" Kan Yusuf akasa yace "yace bazaizo ba Dad" babu wanda yaji dadin maganar hatta su Baffa Bisma ta kawomai abinci fita yay daga wurin mum dinshi natabinshi da harara yakaima na yanka abincin sanan yadawo ya zauna aka faracin abincin gabaki daya Bisma takasaci hakan yasa tai excusing kanta tafita daga wajen shashin Yusuf ta tafi ahankali tasa hannu ta bude kofan kallo daya Na yanka yamata ya dauke kai yacigaba da danna laptop din Yusuf dayakeyi ahankali ta karaso har kusa da kujeran dayake ta tsugunna muryanta Na rawa tace "ya Faruqh dan Allah kayakuri kayafe...." Bata karasa maganar ba taga ya tashi ya shiga bathroom tareda bugo mata kofa boom wani irin wawan kuka ya kufce mata awajen tadinga kuka da kyar ta mike tsaye tabar dakin ta kofan garden ta shiga bangaren su tai dakinta batare da kowa ya ganta ba.
Yauta kama kwana biyu cur kenan cikin iyayen na yanka hudu dayake dashi babu wanda yasashi a Ido, Ammi dai tadau alwashin yau zataje tasameshi tamai fada dan ta lura Umma na ciwo sosai. Da kanta taje har gaban dakin dTaga Yusuf na yawan shiga ta kwankwasa Yusuf ya bude da sauri ya gaidata ta amsa sanan tace "yaro Hamma na ciki?" Gyada mata kai yayi yace "Ammi inata fama dashi yaje ya gaida Umma bata da lpy yaki " Afusace Ammi tace "bari naganshi" matsa mata Yusuf yay tawuce ta shiga ciki yana zaune a falo yana ganin Ammi ya dauke kai tace "eh Hamma ka girma nika gani ka dauke kai ko Hamma ,Hamma maisa bakaji maisa kacika taurin kai tun shekaran jiya kaki zuwa kaje ka gaida iyayen ka wanan bakin ciki kakeson suyi da ganinka ko farin ciki?eh Hamma mahaifiyar bata da lpy kake kaje ka gaida ta ko Hamma?" Akaro na farko Yama Ammi ihu "Ammi niba mamata bace,suba iyayena bane,ni kune iyayena nagaji da nan mukoma kauyen mu na nemi Ummi, Ammi nidai kune iyayena" yakarasa maganan yana goge hawaye sosai Ammi tafashe da kuka tace "Hamma nikake ma Ihu?" Da sauri ya girgiza kai a'a tace inhar nidin ka dauke ni a matsayin uwa kaje ka daidai ta da iyayen ka ka shirya dasu kasan shekara nawa suna nemanka? Ya girgiza kai hawaye na tsiyaya ahankali ta karaso ta dafashi tace yauwa Hamma na tashi kaje ka duba mahaifiyar ka kaji dan kirki tashi yay ahankali ya fita
Maman Abd Shakur.
[4/2, 11:24] M Shakur: [2/4 09:37]. Aishat Muhammad
Umar Faruqh
67....
"I need Ummi,bansan inata shiga ba bansan wani Hali takeba,i just want to be with her" ahankali Yusuf ya murza kafadar shi yace "inhar ganin Ummi shine farin cikin ka Ya Faruqh karka damu zamu nemota duk inda take, I promise you" dan murmushi yay yace "thanks brother" murmushi shima Yusuf yay danba karamin Jin dadin sunan yay ba yace "to tashi muje muyi wanka kahuta and rest" mikewa tsaye yay tareda mikama na yanka hannu ahankali ya rike sanan suka tashi side din Yusuf sukaje babu Abunda babu a side din gashi da mugun kyau ko ina tsaf tsaf bedroom suka shiga Yusuf yace "shiga kafara yi ya Faruqh" shiga bathroom din na yanka yay yadau kusan 15min kafin yafito daure da towel sky-blue a kwankwaso ko Yusuf dake gaban wardrobe yana ciromusu kayan bazasu sa tsayawa yay yana kallon tsarin jikin na yanka na yanka dake goge jikanshi da karamin towel yajuyo kama Yusuf yay yana kallon shi dan murmushi yay yace "hw far Bro" kayan dake hannu shi ya watsa akan gado ya karaso gaban na yanka yace "Ya Faruqh plz tell me mekayi dajikin ka yay fit haka,see six pack plz just look at ur muscle" dan murmushi na yanka yay yacigaba da shafa mai baicemai Komi ba Yusuf yadan rage murya yace say something wlh I love it kaga ina zuwa gym ina jogging buh dudda haka baisa nai muscle kaman naka ba da six pack dinan plz tell me now maikake yi?" Zama na yanka yay kusa dashi yace " ni bana zuwa gym,and bana gudu abunda nasan inayi shine aiki dauko ma Ammi na itace a kafada dakuma wasa da wukake" Yusuf ya kwalalo Ido yace "wlh I luv it" murmushi yay yace to less exchange body" yakara she maganan yadan kannare mai Ido haka yasa dukansu sukai dariya gado yahau yace kaima jekai wankan Yusuf yatashi ya shiga bathroom ahankali ya lumshe Ido yanzu da gaske Yusuf kaninshi ne yazama dan gidan nan rike kanshi yay dayaji ya saramai ahaka bacci yay gaba dashi shima Yusuf na fitowa yabi sahu Sai bacci.
Sosai taci kuka babu abunda yake kara cinmata rai sai irin rashin kunyar da zaginshi data dingayi Ashe wanta ne ashe yayan tane Karan wayarta dataji yasa ta kalli kan wayar Dr tagani ajikin screen din hakan yasa tai tsaki tacigaba da kukan datakeyi ganin yaki hakura da kiran yasa tai tsaki tadau wayar tai shiru cikin siririyar murya shi yace "Assalamu alaykum my luv" murya chan ciki ta amsa waalaikumus Salam da dan sauri yace "maiya sameki my luv,plz tell me" da dan tsiwa tace "baruwan ka, me kake kirana?" Lumshe Ido yay danji yake kaman yay kuka maisa Bisma ke wulakantashi kodan saboda Allah ya jarabeshi da sonta ne "wlh in bazakai magana ba I will cut d call dama chan bani nace mutum yakira niba da sauri har muryan shi narawa yace "am sorry Bisma,plz just accept me,accept my luv am sorry just pity me Bisma I luv you I luv you..." Katce shi tayi da ihu sosai "I don't luv you Dr Khalid leave me alone inada wanda nakeso nima,just lemme be" dip ta katse ahankali ya ijiye wayan yakifa kanshi akan table yahau kuka "haba Khalid wai yaushe zaka koyi solving problems dinka like a man? Bisma tace batason ka just let her be ita kadaice mace,haba Khalid u want to kill ur self akan mace, kullum sai kuka saikace dan fari, ko kazaci akanka aka fara auta? Am calling Mum right dis minute Zan fada mata Komi" da sauri Dr Khalid ya daga kanshi yana share fuskan shi dayay ja abunku da fari yace no Abbas dan Allah don't call Mum plz don't tell her zama Abbas yay kusa dashi yace "naji bazan kiraba but u have to promise me zaka manta da Bisma get back to work, concentrate find another woman mai sonka bakasan yima Bisma kuka zaisa tarainaka more and more ba?" Yay shiru yana kallon best Friend dinnashi yace "go inside change mutafi aiki nasan anata nemanka a asibiti" ahankali ya shiga ciki Abbas ya girgiza yace "wanan soyayya ce ko azabtarwa god!".
Maman Abd Shakur
[4/2, 11:24] M Shakur: [2/4/ 10:43]. Aishat Muhammad
Umar Faruqh
68...
8:30 nadare kowa yana dining table harda su Baffa da sallama Yusuf ya shigo tareda gaida kowa kallon Bisma yay yace hadomin abinci a flask da to ta amsa ta ta shiga kitchen mai Martaba ne yay magana yace "Yusuf ina Faruqh? Maiya hanashi zuwa dinner?" Kan Yusuf akasa yace "yace bazaizo ba Dad" babu wanda yaji dadin maganar hatta su Baffa Bisma ta kawomai abinci fita yay daga wurin mum dinshi natabinshi da harara yakaima na yanka abincin sanan yadawo ya zauna aka faracin abincin gabaki daya Bisma takasaci hakan yasa tai excusing kanta tafita daga wajen shashin Yusuf ta tafi ahankali tasa hannu ta bude kofan kallo daya Na yanka yamata ya dauke kai yacigaba da danna laptop din Yusuf dayakeyi ahankali ta karaso har kusa da kujeran dayake ta tsugunna muryanta Na rawa tace "ya Faruqh dan Allah kayakuri kayafe...." Bata karasa maganar ba taga ya tashi ya shiga bathroom tareda bugo mata kofa boom wani irin wawan kuka ya kufce mata awajen tadinga kuka da kyar ta mike tsaye tabar dakin ta kofan garden ta shiga bangaren su tai dakinta batare da kowa ya ganta ba.
Yauta kama kwana biyu cur kenan cikin iyayen na yanka hudu dayake dashi babu wanda yasashi a Ido, Ammi dai tadau alwashin yau zataje tasameshi tamai fada dan ta lura Umma na ciwo sosai. Da kanta taje har gaban dakin dTaga Yusuf na yawan shiga ta kwankwasa Yusuf ya bude da sauri ya gaidata ta amsa sanan tace "yaro Hamma na ciki?" Gyada mata kai yayi yace "Ammi inata fama dashi yaje ya gaida Umma bata da lpy yaki " Afusace Ammi tace "bari naganshi" matsa mata Yusuf yay tawuce ta shiga ciki yana zaune a falo yana ganin Ammi ya dauke kai tace "eh Hamma ka girma nika gani ka dauke kai ko Hamma ,Hamma maisa bakaji maisa kacika taurin kai tun shekaran jiya kaki zuwa kaje ka gaida iyayen ka wanan bakin ciki kakeson suyi da ganinka ko farin ciki?eh Hamma mahaifiyar bata da lpy kake kaje ka gaida ta ko Hamma?" Akaro na farko Yama Ammi ihu "Ammi niba mamata bace,suba iyayena bane,ni kune iyayena nagaji da nan mukoma kauyen mu na nemi Ummi, Ammi nidai kune iyayena" yakarasa maganan yana goge hawaye sosai Ammi tafashe da kuka tace "Hamma nikake ma Ihu?" Da sauri ya girgiza kai a'a tace inhar nidin ka dauke ni a matsayin uwa kaje ka daidai ta da iyayen ka ka shirya dasu kasan shekara nawa suna nemanka? Ya girgiza kai hawaye na tsiyaya ahankali ta karaso ta dafashi tace yauwa Hamma na tashi kaje ka duba mahaifiyar ka kaji dan kirki tashi yay ahankali ya fita
[3/4 07:30]. Aishat Muhammad
Umar Faruqh
69...
Tafiya kawae Umar ke yi fuskarsa a murtuke har ya iso bangaren Umma, tura kofar babban falo yyi tare da yin sallama can ciki snn ya shiga, Jakadiya ce da wata mai aiki a falon suna goge goge, Jakadiyar ta mike da sauri tana kallonsa lkci daya ta sakar masa murmushi tace "Faruqh!" Karasowa tayi inda yake ta kamo hannunsa tace "sannu da xuwa Yariman mu" ya sunkuyar da kai tace "ka je Umma na daki" bedroom din Umma ya nufa ya tura kofar tare da yin sallama, Umma na xaune ta jingina da royal bed dinta, mai martaba na xaune gefenta yana slicing mata fruits, duk suka daga kai suna kallonsa, ya kasa hada ido da su har ya karaso kusa da gadon snn ya duka nn kasa ya gaishesu, Mai martaba kadae ne ya iya amsawa yana kallonsa, Umma kam ido kawae ta kafa masa lkci daya hawaye ya fara taruwa idonta, Mai martaba ya ajiye fruits din hannunsa ya mike ya fita daga dakin, mikewa Umar yyi ya xauna gefen gadon yana kallonta yace "ya jikin Umma" a sanyaye tace "da sauki Faruqh" Rasa me xae ce mata yyi ya sunkuyar da kai kawae, kamo hannunsa tayi hawaye ya shiga bin kuncinta amma ta kasa cewa komae, rungumesa tayi muryarta na rawa tace "kadda ka kuma bari na faruqh" da kyar ya iya gyada mata kai shi ma hawayen na xubo masa, sakesa tayi ta dago kansa tana kallon fuskarsa ta sakar masa murmushi shima ya mayar mata snn ya sauko ya dauki fruits din da mai martaba yake slicin ya karasa snn ya ajiye gabanta yace "ga shi ki ci Umma" bata yi musu ba ta dauki Apple ta soma ci a hnkli, Umar ya fi awa daya xaune a dakin, Umma ta ji ddin hkn ssae duk da ba fira suke ba, ganin lkcn la'asar yyi yasa ya mike yace "xan tafi masallaci Umma" Umma tace "to Allah maka albarka faruqh" ya sunkuyar da kansa yace "Ameen" snn ya dauki fruits din da ta rage ya ajiye a fridge ya fita. Dai dai babban stairs din da xae sada shi da bangaren Yusuf ya hadu da Mum jakadiyar ta na biye da ita a baya, da alama daga gun Yusuf take, tsayawa tayi ta shiga yi masa wani irin kallo tana kiyasta plan din da ta gama shiryawa a kansa bugun xuciyarta ya tsananta, Umar dae bae ko kalli inda take ba sae dae fa har lkcn taki saukowa ta basa hanya, yana dae tsaye yana jiran ya ga iyakar tsayuwarta a gun ya ga ta soma saukowa har lkcn idonta na kansa, missing step tayi tsabar kallon da take masa, tun daga sama ta soma gangarowa ya daga kai da sauri yana kallonta, jakadiyarta ta biyo ta tana salati tana kkrin taro ta, bae yi niyan yin komae ba da farko but ganin Yusuf da yyi a sama yasa ya kasa yin hkan yyi saurin rikota kan ta kai kasa don ba karamin buguwa xata yi ba, tana regaining balance dinta ya bar wajen da sauri ya haura sama.
Shirye shiryen walimar da xa ayi na bayyanar yarima Umar ake tayi a masarautan gombe, an gayyaci masarauta da dama da manyan mutane daga garurruka daban daban, duk inda ka ratsa a masarautan gombe shirin gagarumin walimar nn kawae xaka ga ana yi, Umar da ake yi don shi ma bae ko damu ba, ko da yaushe ya na gun Amminsa ko Umma ko kuma gun su Usman da ke bashi girma ynxu ba kadan ba, tun da ya lura mum ta ja ma Yusuf kunne ne a kan ya bar masa bangaren sa yasa ya daina kwana a bangaren ya koma kwana gun Amminsa duk da Yusuf ba nuna masa komae yyi ba, ana gobe walimar yana xaune gefen Amminsa da ke cin abinci da daddare tace "ka je yi ma Umma sae da safe kuwa" ya girgixa mata kai snn ya mike ya fice daga dakin, ta fada ya bi suka hada ido da mai martaba dake xaune da Yusuf suna tattaunawa ya kirasa a nutse, dawowa Umar yyi kansa a kasa, mai martaba yace "ka je bangarena ka jira ni ynxu faruqh" Umar yace "to" Bismah ya hadu da a hanya tana sanye da Alkyabbar ta tana ganinsa ta sunkuyar da kai da sauri ta basa hanya ya wuce ta bi sa da kallo a sanyaye snn ta ci gaba da tafiya don taro bakinta da suka xo walimar gobe, da fara'arta ta taresu don daga Zaria suke ta nufi bangaren ta da su.
Tunda Mai yafara magana yay shiru alamun bacin rai akan fuskar shi, Baffa ne yace "ai Mai Martaba ina kyautata zaton hala yagudu da ita yabar garin gabaki daya ne shege baki kaman na zunubi" Mai Martaba yakara kallon dan nashi yace "Son don't worry Ana kan dubashi duk inda DPO yasshiga zai fito kuma saiya fadi mana inda yakai Haleema, yanzu jekada brothern ka Ku shirya kaga baki sunfara isowa by 10 za'a fara programs din, da yamma kuma zamu kai su Baffa gida" ahankali Umar ya tashi yace "thanks Abba, nagode Baffa" snn shida Yusuf suka tafi shashin su.
"Auchhhi wlh Anty Bilkisu kina konani da wanan abun" tai maganan tana tura baki tare da matse kwalla, Bilkisu tai tsaki cike da masifa ta kwallama Mommy kira da sauri mommy ta shigo tace "lpy kike kirana haka?" tace "Mommy wlh zanbarma Ummi kanta wai ina mata da zafi, ahankali fa nake mata stretching din" murmushi Mommy tayi ta kalli Ummi dake dan hawaye tace "haba Ummi bakison kiyi kyau ne? Dole kiyi kyau bafa karamin occasion zamuba, Sarki guda yaga danshi nafari daya bace,yayan manya da gwamnoni yau duk zasuzo fada, keyau bakiji gabaki daya wasan machina ake a gombe ba saikace ran idi, yi shiru yanzun nan zata gama miki mutafi ga kayan kuchan tella yakawo muku". Da kyar aka gama mata kawalliYar tai mugun kyau pink doguwar riga ce mai touches na black stone saida sukai mata donut da tulin gashinta sanan sukai mata rolling gyalen baki amma ado da pink stones, Mommy ne ta shigo datata shigan alfarmar "wow" Tace dataga yanda yaran nata sukai kyau barin Ummi da batada maraba da balarabiya a zuciyarta tace inama ace dan sarkin zai ganki yace yanaso da gudu Zan bashi wlh baruwana da kinada aure, ahankali ta karaso takara feffeshesu da turare tace "mutafi to" Ummi dai acike take dam kiris take Jira tasaki kuka harga Allah batason zuwa gidan batamason mutane ga wanan shegen kayan dukya matseta, gashi tarasa dalilin dayasa kirjinta ke bugawa.
Ko ina traffic saboda yanda garin ke taya sarkin su farinciki itadai Ummi tai shiru tana kallon gefen hanya tana tunanin Ammin ta, harsuka kai gidan aka budemusu gate da karfi Nana tace "wow mommy daga gani waccan kakkyawan dake tareda ya Yusuf ne,subhanallah Mommy wlh he's damn cute" na yanka ne tareda Yusuf cikin shiga ta alfarma Yusuf na introducing dinshi to his friends Sai murmushi yake, na yanka kam fuskarsa bbu yabo bbu fallasa bilkisu ta rungume hannayenta tana murmushi, da sauri ta taba yar uwarta nana dake kallon dayan bangaren tace "Nana kalli dan sarkin da aka gani, wllh sun yi mugun kama da Yusuf kalla ki ga" da sauri nana ta juya don ganin dan sarkin, Ummi ma ta juyo da kanta dai dai lkcn da Umar ya juya Yusuf ya ja sa suka bar wajen.
Maman Abd Shakur
[4/4 09:07]. Aishat Muhammad
Umar Faruqh
70-71
Parking sukayi suka fito daga motar suka karasa ciki kanta akasa Mommy tai hanyar dakin Umma yayinda su kuma sukai dakin Bisma tsalle Bisma tai ta rungume Bilkisu tana musu oyoyo kafin ta saki Bilkisu ta kalli Ummi da kanta ke katsa tana wasa ya yatsunta Bisma tace "Ummi laaa harda ke shine kika wani tsaya a jikin kofa karaso ciki mana" dan murmushi tayi tace "ina wuni" Bisma ta karaso tajata ta zaunar akan makeken gadonta tace "lpy Lau Ummi" ta juyo ta kalli Bilkisu dahar ta zauna kan madubi tana kara wani kwalliyar tace "Billy u know something dole fa Ku kwana yau,cuz ya Yusuf yahada special dinner na family friends only by 9 zaayi" ai daga Bilkisu har Nana ihu suka saki woo akwai bala'i Nana tace "to wai bazai zo mugaisa ba?" Bisma tai murmushi tace "zaizo mana bari nakarasa shiryawa sai muje ku gaisa da Miemie da Abba" doguwar riga itama ta zura saidai nata yaci uban nasu Bilkisu a kyau Nana ta zuge mata zip din sanan tai makeup daya mugun karbar ta ta kallesu to muje tadan saci kallon Ummi tace muje Ummi dukansu suka dunguma Sai dakin Umma dake cike da matan manya duk suka gaisa Umma ta hango Ummi dake bakin kofa tace "Ummi" dago dara daran idanunta tayi kafin ta tsugunna har kasa ta gaisar da Umma tace "ina kwana Umma" Mommy su Bilkisu ce ta amsa da harara tace bazata amsa ba saida ta roka kinwani rabe jikin kofa bansan kozaa cinye ki bane.. da sauri Umma ta karbi maganan 'aa kinga ki barmin yata,jibi yanda tai kyau abunta tace tashi sannu kinji Ummi ai yau duk zaku kwana Bisma kinfada musu walimar da yayanki ya hada naku yara ko" tace "eh Miemie nafada musu" Umma tace "good kutafi to anjima mai dinki zai kawo muku dinku nan ku" da sauri suka juya zasu fita Umma tace Ummi ta juyo tace "Naam Umma " Umma tabata best smile dinta jekidai anjima Zan ganki" haka tajuya tafita tabisu, wasu kawayen Bisma na school su biyu suka kara zuwa suka hadu su biyar kenan, Bilkisu tace kunsan wani abu why not muje mu mufara celebrating namu mu chashe mana.
Aooh Yusuf am tired fa gaskiya, Yusuf ya zaro Ido tun yanzu karfe hudu fa anjima karfe tara zamu fara namu fatin ya kannema na yanka Ido hararan shi na yanka yay yadau ruwan dake glass cup na hanunshi yay sipping Yusuf ya kallesu yace "Abba fa na kiran ka kaje yana main parlour shi ahankali ya ijiye ruwan tareda fita daga dakin Sai gaisheshi ake yana amsawa stairs yahau dazai sadashi da dakin Mai Martaba daidai lokacin Bisma tafito daga dakin tunda take bata taba ganin na yanka yay kyau irin nayau ba farar yadin gizna ne ajikinshi da akamai fitted dinki sai kamshi yake fuskarshi takara haske sajenshi ya kwanta lub dasu hararan ta yay yace "ke matsa min daga hanya" dan murmushi tayi dan rabon daya mata magana yau kusan sati daya da kwana biyu kenan ahankali tadan matsa ta koma gefe wucewa yay harzai bude kofan dakin Abba takirashi ahankali "Ya Faruqh" dan juyowa yay ya sakin mata manyan idanunshi dake narkar mata da zuciya da. Daga mata gira irin lpy ahankali tace "friends dina nason ganin ka dan Allah don't say no plz" yanda takarashe maganan kaman zatai kuka yasa ta tunamai da Ummi hararan ta yasake yi bbu yabo bbu fallasa yace "ki kaisu shashin Yusuf in sun ganshi kmr sun gan ni ne" yana kai wa nn yasakai ya shige dakin Abba murmushi tayi kafin ta karasa sauka tabar wajen don ba karamin burgeta yyi ba.
Karasa wa yay cikin dakin ya zauna daga Mai Martaba Sai Umma a dakin da dan murmushi akan fuskarshi ya gaidasu duk suka amsa, Mai Martaba ya mikomai wasu takardu da keys kusan biya ahankali yasa hannu ya Amsa Mai Martaba yace "son wayan nan takardun da makullayen abubuwan daka mallakane tun kana karami na kamfanin ka biyu Sai gidajen ka dake nan cikin GRA, dakuma motocin ka" yadan yi shiru kafin ya cigaba Ina tsananin farin ciki da ganin ka Faruqh Allah Yama albarka, in Sha Allah ana gab da kama DPO dan angano yabi jirgin emirate air wai to Dubai duk inya yakai Haleema zaima futo da itane kaji ko yaron baban shi murmushi na yanka yay sosai dan har cikin zuciyarshi yaji dadin sunan, Daga Umma har mai Martaba Suma sukai murmushi Mai Martaba yace"in Sha Allah duk dadin mu iyayen ka dabaka samuba duk zaka samu yanzu duk abunda kakeso kama Maman ka magana koni, ranan Monday zaka fara zuwa office,Allah ma albarka" ahankali Umma tace "Amin angama gyara gidan Baffan ka nayi nayi dasu suyi zaman su anan sunki gobe da sassafe zasu wuce,nida jakadiya da mommy su Bilkisu ran Saturday zamuje kauyen saboda sukaini wajen surikata mu gaisa(Ammin Ummi),nafika kosawa aga Haleema yarinyar da yalona ke mugun so haka " wanan Karan saida nayanka yadan dukar dakanshi kafin ya mike da sauri yay hanyar shikuma ya tsaya yadan juyo da kanshi yace "thank you Dad,ya kalli Umma yace "Mamie na nagode" da sauri yafita Abba ya kalli Umma yace "ashe dannaki adda kunya" Umma tace "to da sokayi ya gadoka wajen rashin kunya,lokacin nan fa idan akaima maganata kaike karasa wa ma" nan suka dinga hira".
Muje to da sauri Yan matan dakin suka tashi sunadan kara gyghyarawa banda Ummi dake zaune Bisma ta kalleta tace "Ummi ke bazaki ku gyasa da Ya Faruqh bane?" Ahankali ta girgiza kai tace "uhm uhm ni a'a anan Zan zauna" Bilkisu ce cikin fada tace "wlh duk randa mommy tace mutaho dake wani waje ni Allah innace bazani dakeba kar aji haushi na,mutane ne dai irin ki cinye ki zaayi ke kullum kina daki ai gobema rana ce" tajuya tafita itama Nana tai tsaki tafita sauran biyun ma suka fita Bisma tadan kalleta tace "to shikenan karfa kije ko ina inkinajin bacci kiyi danzamu tsaya mu kalli drama da akeyi a fada" Ummi t
a gyada mata kai tana fita ta cusa kai acinya tahau kuka sosai ita tagaji Ammi Umma ina kuka shiga kuka sosai tasha only inda zatasan inda Umman ta take da wlh tatafi abunda to kodai harda Umman ta da gidansu aka hada aka Kona? Da kyar tai shiru tashiga bayi tai alwala tai salla daganan wani wahalallan bacci yay gaba da ita saboda yanda kanta ya dinga sarawa.
Tunda ya gaisa dasu ya dauke kai ya cigaba da danna wayar dayake gabaki dayan Yan matan Sai kallon shi suke Yusuf ne yace "wai ina Ummi" Bilkisu ta tabe baki "sae ynxu ka gan mu," murmushi yayi, inda na yanka yay shiru kawai yana maimaita sunan hakanan yaji yanason yaga wacece Ummin.
Cike garden din yake da mutane garden din yay kyau saboda yanda aka kawata shi da fulawowi masu wuta ciye ciye kawai akeyi Ummi dagachan gefe ta rakube waje daya dinkin riga da sket ne ajikinta na milk material dinkin ya mugun kamata wanda hakan ya bayyanar da surarta sosai bakaramin kuka tashaba dasuke mata kwalliyar dan tace subata gyale sunki dan kwalin kawai suka mata dauri mai kyau tai kyau sosai sukuma su Bisma suna gaban wajen suna rawa ahankali taja tsaki ita tagaji bacci takeji ma tashi tayi fuu tabar garden din bayan tafito daga garden din taga batasan ta ina ta bulloba dan gabaki daya wajen bawuta bata damuba tacigaba da tafiya.
Shigowar Yusuf dana Yanka wajen yasa aka saki tafi bakaramin kyau yay ba cikin bakin suite mai dauke da bow tie yay kyau Sai daukansu hoto ake har suka samu suka zauna a wajen da aka tanada dansu,dago da kanshi yay yaga Bisma ba kallon shi haka in yasa ya wurga mata harara, oooh da sauri Yusuf yace wat?" Yace "bankira Usman ba give me 2min da sauri yatashi yafita daga garden din.
Ganin dai inda takebi is leading her to no where yasa ta juya tana tsaki wuri saikace gari, yanzu mai mutum yake da wanan tangamemen gida dahar ake iya bata aciki, backing din Kare taji yasa tasaki ihu sosai juyawa tayi ta gansu abayan ta sun zazzago da harshe ihu takara saki sukuma suka cigaba da backing dake firgitata, na yanka dake tafiya yay tsaki Jin karnukan suna ihu I think Yusuf Yama Isa magana yau kar asaki karnukan nan dawuri dan akwai mutane fadin haka yasa ya chanza hanya... Ahankali take baya suna binta kuka tafara da ihu cikin kuka tace "wayyo Ammi na" hakan wasa wani baban cikin su yay kukan kura yayo kaanta da gudu ta kwasa su ukun suka bita kuka kawai take tana ihu neman taimako wani mugun tuntube taci da duste hakan yasa tai wani mugun faduwa kum tafadi karnukan sunyo kanta sukaji an daka musu tsawa "kuu" da sauri suka juya gane wanda yay maganan ahankali ya karaso wajen yana kokarin ciro wayarshi a aljihu da sauri ya ciro ya kunna touch din don ganin wacce tafadi ya dau kusan minti uku yana kallonta kafin ya iya cewa "Um mii"
Maman Abd Shakur
[4/4. 12:13]. Aishat Muhammad
Umar Faruqh
72...
THIS IS FOR YOU GUYS (NOVEL WORLD 1) LUV YOU ALL,THANKS FOR THE SUPPORT
Azabure ta mike tsaye batare data damu da yanda kafarta ke mata mugun zafi ba, "Ummi " wanan karan mikewa tayi tana kuka sosai harda shesheka tahau tahau gudu, hannu yazo ya fizgota da karfi ta fado jikanshi matse idon ta tayi gamgam jikinta na rawan bala'i tana kuka dan atunanin ta aljani ne yakamata yake mata muryan ya Hamma, cupping face nata yay ahankali yasake fadin "Haleema" ihu mai karfi tasaki numfashin ta na neman daukewa saboda mugun tsoro" ahankali yasa hannu ya taushe mata baki daukanta yay chak dudda uban mutsu mutsu datakeyi da kokarin yin ihun daba hali bai tsaya ko inaba key side dinshi da Abba ya bashi dasu ya ciro ya bude part din nashi dake gyare tsaf dakomi sabo bedroom yakaita ya kunna wutar dakin kafin ya ijiye ta akan gado tacigaba da kuka sosai idanun nan nata arufe ya zauna kusa da ita hannun ta ya rike yace "Ummi bude idonki" kuka takeyi taki bude idonta saboda ance duk wanda ya kalli jani makancewa yake, hada goshin shi yay da nata yay cupping face nata ya lumshe Ido yace "plz kidena min kuka, kibude idonki kifadamin ya akayi kikazo gombe dakuma yanda akayi kikazo gidan nan" ahankali take bude idanunta ta sauke su kan Hamma hakan yasa a zabure ta mike tsaye ta fado kasa tai hanyar fita da sauri mikewa shima yay tsaye ya rungume hannayen shi yana kara karema jikinta kallo sosai tafashe da kuka ganin takasa bude kofan numfashin ta har sama sama yakeyi kaman mai shirin tace "dan Allah ya Hamma kayakuri,wlh ni banma komiba dan Allah karka daken" ganin gabaki daya ta rude amma taganeshi yasa ya karasa inda take ya kamo hanunta datake boyema abayanta tusata yay acikin jikinshi ya rungume yana shafa bayanta yace "yimin shiru to inbahaka ba Zan zaneki" gum tayi ko tari bata karaba tai lamo ajikin shi sunyi kusan fifteen minutes ahaka tana sauke numfashi da sauri sanan ya zauna akan gado ya daurata akan jikanshi yana kara kallon ta tai kasa da kanta kana ganinta kasan a tsorace take, zaunar da ita yay akan gado sanan ya shiga bayin dakin fitowa yay da dan towel a bowl ya ijiye a gefen gado ahankali ya Mika mata hannu zo da taimakonshi ta mike tsaye rungume ta yay ahankali yakai hannun shi bayan sket dinta da sauri tafito daga jikinshi ta rikemai hannu hawaye na taruwa a idonta ahankali yasake cewa "banace banason kuka ba" sakin hanunshi tai da sauri hakan yasa ya zuge zip din sket din yarage saura naciki zaunar da ita yay akan gado yadau tsumman ya share mata inda ta kuje kukan dai saida tayi baice mata Komi ba ya mayar da ruwan bayi sanan yafito ya zauna kusa da ita ahankali yace "Ummi" uhm ta amsa ahankali yace "ya akayi kikazo gombe?" Hannu tasa tana sosa ido chan ciki tace "ni kawai na farka na ganni a asibiti da wanan bakin mutumin,shine yakawoni garin nan kullum yayta kulleni a daki shine watarana na gudo na hadu dasu Bilkisu suka taimaken harsaida suka maidani haskiya amma danaje naga gidan Ammina da Ko ina duk ya kone shine suka dawo dani nan garin suka sani a school ina zama dasu" takarashe maganan tana kuka sosai ahankali ya rungume ta har tai shiru sanan yace "ya isa Ammin ki nanan lpy zan kaiki wurinta " gyada mai kai tayi kafin ta zare jikinta daga nashi myrtaeta na rawa tace "Zan tafi,su Bilkisu karsu neman" shirun dataji yasa ta daina wasa da yatsunta ta dago kai ta kallai wani irin kallon ta yake da bata san nufinshi ba hakan yasa ta juya da kanta tai shiru ahankali yace " Ummi" uhm ta amsa yace "wayay miki wanan dinkin haka kikasa?" Sosai jikienta yahau rawa ta rau da ido murmushi yay yace "kwana dasu Bilkisu kuma yakare daga yau,mijinki yadawo" sosai jikinta yahau rawa gani take kmr ba shi ba don Umar din da ta sani bae fiye magana ba ma, mikewa taga yyi ya cire suit din jikinshi ta kawar dakanta da sauri sai da yagama yay murmushi ya shiga bayi koda yafito samunta yay tana gyangyadi ahankali yay tapping nata adan tsorace ta bude ido da sauri ta dukar da kanta yace "je kiyi wanka saikizo ki bacci"
Maman Abd Shakur
[5/4. 11:10]. Aishat Muhammad
Umar Faruqh
73...
Mikewa Ummi tayi tana girgixa masa kai cikin muryar kuka tace "ni wajen su Anty Bilkisu xan tafi ya Hamma" wani irin kallo yake mata fuskarsa daure yace "tashi ki yi abinda na sa ki" jikinta har rawa yake ta nufi bathroom da sauri, dai dai nn aka kwankwasa kofar dakin ya mike ya bude kofar Yusuf ya shigo yace "Me ya faru bro, yhu just disappeared ga frnds dina da yawa sun iso" girgixa masa kai Umar yyi yace "kaina ke ciwo" Yusuf yace "oops ka sha drugs kuwa? Yes I guess yhu need some rest, kayi kwanciyar ka gobe xa a hadu ae" Dan murmushi Umar ya sakar masa Yusuf ya mayar masa snn ya juya ya fice daga dakin, bayan kusan minti talatin Umar ya juya yana kallon kofar bayi jin har lkcn bae ji motsin ruwa ba, mikewa yyi ya tura kofar bayin yana kallon ciki, Ummi dake jingine jikin bango ta ci kukanta ta koshi ta saki kara a tsorace ganinsa ya karasa cikin bayin cikin tsawa yace "me nace kiyi?" Kuka ta saki bakinta na rawa tace "wanka ya hamma" ya hade rae yace "to cire kayan" jikinta na rawa ta xuge xip din rigarta tana hawaye yana kallonta ta soma cire rigar har lkcn jikinta bae bar rawa ba ya rage daga ita sae vest da skirt, dogon gashinta mai tsantsi tuni doughnut din da aka yi masa ya warware, Umar ya kasa daina kallonta, ta sunkuyar da kai sae hawaye take, muryarsa ta ji yace "ina wasa da ke ne Ummi" sae dae in a low tone yyi tambayar, ta girgixa masa kai da sauri hawaye na ci gaba da bin kuncinta snn ta soma xuge xip din skirt dinta ta sauke sa kasa hannunta na rawa, bae san lkcn da ya runtse ido ya fice daga bayin ba kmr ana hankada sa. Ummi na fitowa bayan tayi wankan bata same shi a bedroom din ba, hkn yasa ta dauki head veil dinta ta fice daga dakin da gudu bata damu da xata kuma ganin kare ba cikin ikon Allah ta ganta inda aka sauke su, ta shige dakin da sauri su Bilkisu ne ta gani a dakin a tsattsaye, lkci daya duk suka sauke ajiyar xuciya ganinta Nana tace "ina kika shiga Ummi" kuka ta sakar masu tace "karnuka ne suka biyo ni" ba sae duk suka kwashe da dariya ba, dae dae nn Bismah ta shigo tace "kun ganta?" Ajiyar xuciya ta sauke tace "Alhmdllh, ummi ina kika shiga" gado Ummi ta nufa ta kwanta tana sauke ajiyar xuciya, fita su Nana suka yi suna dariyar shiririta irin na Ummi, Ummi kam kasa sukuni tayi ga faduwa da gabanta ke ta yi, anya wnn mutumin Ya hamma ne kuwa? Amma ae ba hka ya Hamma yake ba, bbu kalan tunanin da bata yi ba daga karshe bacci yyi awon gaba da ita. Umar kam yana fita bangaren da Ammi take ya nufa don gaya mata yaga ummi, amma yana isa ya kasa ce mata komai, ta shafa kansa tace "ya aka yi hammana?" Sunkuyar da Kai yyi yace "na xo maki sae da safe ne Ammi" tayi murmushi tace "har an gama walimar?" Kai ya gyada mata tace "to Allah maka albarka hamma, ka je ka kwanta ka huta ka ji" mikewa yyi ya kuma yi mata sae da safe snn ya fita, ya koma bangarensa, wayam bae ga Ummi ba hnklinsa ya tashi, tunaninsa daya kada tace xata gudu, bangaren Bismah ya nufa da sauri yana shiga falonta ya ga bbu kowa ya nufi bedroom ya tura kofar, Bismah ce tsaye tana kkrin cire kaya Ummi na kwance kan gado tayi nisa a baccinta, su Nana kuma na bangaren Umma, Bismah ta xaro ido lkci daya ta sake gown dinta tana kallonsa, wani ajiyar xuciya ya sauke ganin Ummi a kwance ya juya ba tare da ya kuma kallon Bismah ba ya fice daga dakin, kasa kwakkwaran motsi tayi na kusan minti biyar, to me ya kawo sa bangarenta abinda bae taba yi ba, veil dinta ta yafa ta fita daga dakin da sauri ta nufi bangarensa, xaune ta samesa ya rike kansa jin an bude kofar dakinsa yasa ya dago da sauri murya can kasa tace "kana son wani abun ne ya Faruqh?" Wani wawan kallo ya watsa mata yace "an ce maki wajen ki na je?" Tsaki yyi ya mike ya bar mata dakin ya shiga bathroom, lkci daya hawaye ya cika idonta, to wajen wa yaje, juyawa tayi a sanyaye ta fice daga dakin.
Washegari su Bilkisu da Bismah suka nufi bangaren Umma bayan sun karya don xuwa gaida ta, Ummi kadae suka bari Bangaren bismah da sunan idan ta gama shiryawa xata biyo su don ko wanka bata yi ba lkcn dama tun tashinta suka rasa gane kanta, Umar suka hadu da a hanya da alama shima xa shi gaida Umman yana sanye ne cikin royal out fit fuskar nn tasa a daure gashi yyi wani mugun kyau, gaishesa duk suka yi ya amsa ba tare da ya kallesu ba, Bismah ta kasa daina satan kallonsa, shi ya fara shiga falon snn suka bi bayansa, ya samu Ammi ma na falon ya gaishesu dukka kansa a kasa, ko wannensu ya kafa masa ido kowa da tunanin da yake a xuciya, Umma ce ta fara dauke idonta a kansa tana kallon su bismah tace "ina ummi?" Bilkisu tace "bata gama shiryawa ba Umma, tana nn xuwa" Mikewa Umar yyi , yyi masu sallama ya fice daga falon ya nufi bangaren Bismah, kai tsaye bedroom dinta ya nufa ya tura kofar, Ummi da ke xaune gaban madubi tana shafa mai da alamar fitowarta daga wanka knn ta juya da sauri don gnin wnda ya shigo tana ganinsa ta mike tsaye a tsorace ta saki kara tana yarfe hannu tace "Wayyo Ammi na" Karasowa cikin dakin yyi da sauri ya fixgota ya hade ta da jikinsa ya daura hannu a lebbensa alamar tayi shiru, wani yarr taji tun daga kanta har yatsan kafarta shi ma hka, tsit kke jin ta sae rawa da jikinta ke yi, murya can kasa yana kallon cikin idonta yace "me yasa kika tafi jiya" kasa cewa komae tayi ta sunkuyar da kai da sauri ya sauke ido kan kirjinta da kusan rabinsu ke waje don xani kadae ne jikinta ta fara kkrin rufesu jikinta na rawa, rike hannunta yyi har lkcn idonsa na kansu, dai dai nn aka bude kofar dakin Bismah ta shigo tana cewa "kin gama Ummi, Umma tace....." Makalewa sauran maganganun nata suka yi tana kallonsu.
Maman Abd Shakur
[4/5, 14:49] Aishat Muhammad
Umar Faruqh
74-75..
Da karfi Ummi ke kokarin kwance kanta amma yay wani mugun matseta a jikinshi kafin ya juyo da kanshi ya kalli Bisma da hawaye ya cika idonta sosai, da sauri ta juya da gudu ta fice daga dakin ya dan yi murmushi kafin ya juyo yay cupping face din Ummi dake mutsu mutsu kwatan kanta ajikinshi, ahankali ya hada bakin shi da nata yahau bata wani irin romantic kiss, Dan kanshi ya saki Ummi dake kuka ya zaunar da ita a bakin gado a hankali yace "tashi kisa kaya" da kyar ta mike tsaye saboda yanda jikinta ya mutu ta share hawayen idonta tadanyi tafiya biyu taji kaman zata fadi hakan yasa ya rike hanunta ya zaunar da ita kan gadon, akwatin daya gani kusa da dressing mirror yaje ya bude baidamu dako nawaye ba dudda dama nasu Ummin ne, wani bakin doguwar riga yagani plane ya dauko da gyalen shi yadawo gadon ya daura mata akan cinyarta yakoma ya tsaya yana kallonta, dan kallonshi tai suka hada ido tayi saurin sunkuyar da kanta, "tashi ki sa kayan ki" yyi instructin dinta har lkcn bae bar kallonta ba, mikewa tayi da sauri tadau kayan, ta tsugunna gaban akwatin ta ciro undies dinta tai sauri ta boye cikin doguwan riga sanan ta shiga bayi da sauri, cikin minti biyu tafito sanye da kayan sun karbeta tana rike da gyalen a hannu, kallo ya bita dashi kafin ya karasa kusa da ita, hannu ya mika ya karbi gyalen hannun ta ya yafa mata shi akai sosai tai kyau kaman balarabiya duk da ba wani iyawa yyi ba,dan dukowa yay bbu yabo bbu fallasa yace "kinyi kyau" sunkuyar da kanta tayi da sauri, yahada hannun shi da nata yay hanyar fita daga dakin yakai daidai kofa da dan rawar murya tace "Ya Hamma" tai maganan tana sosa ido kaman zatai kuka, kallon ta yay cikin tattausan murya yace "ya akayi?" Idanunta tacigaba da mummurzawa taki magana hakan yasa ya rike hannayen yace "menene?" Lankwasar dakai tayi hawaye ya tsiyayo chan ciki tace "Ya Hamma dan Allah karmuje waje, tsoro nake Bisma" takarashe maganan harda dan sheshekan kuka shiru yay yana kallon ta nayan sakonni kafin yasa hannu a lips dinshi,batakara ko tariba, handkerchief yasa ya sharemata fuska kafin yabude kofan yana rike da ita suka fita, bai tarar da kowa a sitting room ba hakan yasa ya wuce side din Ammi kafin ma yakai yaga Jibril dan murmushi Yama Jibril, Jibril shima yamai murmushi yace "ai daga Ammin ka har Baffa duk suna bangaren Mai Martaba" bai ce komiba suka juya.
Ahankali ya bude kofar dakin kowa na dakin harda Mommy Yusuf da Mommy su Bilkisu da yaran duk suna zaune a makeken carpet din falon, Kallo daya Bisma tamai da jajayen idanunta ta dauke kai saboda yanda wani abu ya tokare mata zuciya, Yusuf ne yay magana ,"Bro shigo mana wani surprise Abba yakiramu yake fadamana da za'ama", Ammi dai tai shiru tana kallonshi kaman wani abu na damunshi , ahankali ya karasa shigowa dakin tareda Ummi dake lallabewa a bayanshi Ammi ce tafara cewa "Ummi, Ummi na" da sauri Ummi ta dago kanta Jin muryan Ammi bama ta lura da wayanda ke wurin ba hannun ta ta fizge daga na yanka ta ruga da gudu tafada jikin Ammi tana wani irin kukan murna Ammi ma ta kankameta sosai duk Yan dakin aka bisu da kallo kowa baki asake yayinda na yanka ya rungume hannayen shi a kirji yana kallon yanda dimple din Ummi ke lostawa tana murmushi hawaye na gangaro wa a idonta ta kankame Ammi sosai. Umma ne tariga mommyn Bilkisu magana tace "Ammi dama kinsan Ummi ne" Ammi da hankalin ta na kan Ummi tana share mata hawaye tace "Hajiya ya tace kuma sirikata, itace Matar Hamma na ai" dum kirjin Bisma ya buga wanda saida taji kmr an buga mata guduma a tsakiyar kai hkn yasa tayi yar kara,
Da sauri tai kokarin maida hawayen dake neman zubo mata ta kalli Yan dakin da kowa yay shiru yana kallon da mmki, tayi saurin cewa "excuse me ciwan kan danakeyi ne" mikewa tayi ta fice daga falon kmr ana hankada ta, Mommyn su Bilkisu tace "Ummi dama Faruqh ne mijin naki na kauye?" Kara chusa kanta tai a jikin Ammi taja gyalenta tarufe fuskan ta hakan ya mugun burge mai Martaba da kowama na dakin, Baffa ne yay magana yace " kwarai itace Matar Hamma, amma Ummi garin Yaya kika iso nan wajen nan,Hamma a ina ka ganta?" Kafin yay magana Mommy Bilkisu nan tabada labarin yanda su Bilkisu da Nana suka hadu da Ummi har zuwa kauye dan kaita wajen iyayen ta suka ga akone Komi bata boyeba,nanfa aka dinga maimaita labari ciki harda bada labarin auren hamma dako sati ba'a yiba akazo aka tafi dashi, Baffa yakara da cewa ai tsananin rashin Jin Hamma da neman fadane yasa aka mai aure. Ammi ta shafa kan ta hawaye na bin kuncinta m tace "Ummi Ashe haka kika Sha wahala yarnan? Allah zai saka miki kinji". Yusuf kam sanyi jikinsa yyi ssae Mai Martaba yace"Alhamdulillah nai farin ciki da wanan al'amari,Allah kuma yakara karemu daga shairin masu shairi,DPO kam zaisan yay da iyalina" kowa yace "Ameen, ya kalli Umma yace "in Allah ya yarda ranan asabar idan zakuje kauye saiku tafi da ita taga mahaifiyar ta, asabar nasama kuma Sai ayi biki akaima yaron baban shi matarshi ko" yay maganan yana Kallo na yanka wanda da sauri yafita daga dakin hakan yasa kowa yahau dariya hardasu Bilkisu da suka yi farin cikin lamarin ba kadan ba. Umma tace "dani Ummi zata zauna mai Martaba saboda akwai shirye shiryen dazamuyi" Ummi takara nokewa jikin Ammi jitake kaman ta nitse akasa saboda kunya, Ammi tai murmushi tacd "Alhamdulillah Allah nagode ma,Malam muyi mutafi ko saboda mu isarma mahaifiyar Ummi wanan zancen"
Cikin yan mintoci mai Martaba ya shirya motoci suka kwashi su Baffa da kyar Ummi tasaki Ammi Sai kuka take haka Umma ta lallasheta tarike mata hannu suka koma shashinta.
Zaunawa Yusuf yay kusa da ita yace "Bisma tell me meke damunki?" Girgiza mai kai tayi kafin chan kuma tafashe da kuka sosai harda majina, sosai tabama Yusuf tausayi ya rikemata hannu yace "Honey share ur problems with me,i Luv you soo much Bisma meke damunki dan Allah kifadamin" ganin kaman shima zaiyi kuka yasa tace "Ya Yusuf I just missed my parents,naso ace suna raye suma,nasan kome nakeso zasuban kuma zasu min,i miss dem ya Yusuf " takarashe maganan tana kuka mai tsuma zuciya, ya rungume ta yana shafa bayanta yace"is ok,Miemie luvs you itama,kowa yasan haka,and pray for ur parents kinji my luv in Sha Allah suna better place yanzu,stop crying baby na"
Maman Abd Shakur
[6/4 18:41]. Aishat Muhammad
Umar Faruqh
76...
Zaunar da ita Umma tai akan gadonta na Alfarma tadawo gefen ta ta zauna, Ummi ta dukar da kanta tana wasa da yatsunta hannu Umma takai ta shafa kan Ummi ahankali tace "Haleema" dago da kanta tai ta kalli Umma tace "Naam Umma" Umma tace"nagode da kika auri dana kinji Allah miki albarka" tashi tayi ta janyo wani akwati ta bude ta ciro wayansu Fyn bangles na gold guda biyu ta zauna gefen Ummi ta kamo hannun ta ta zura mata bakaramin kyau sukama fararen hannayen Ummi ba, ahankali Umma tace "nai alkawarin duk matar da Faruqh ya aura ita zanma wanan kyautar,kiyakuri Ummi kirike min dana da kyau dan halinshi saimai hakuri irinki, but deep down nasan heart dinshi nada kyau, kawai yacika murdaddan hali ne da taurin kai,haka na haifeshi dashi tun kafin ma yabace" ahankali Ummi ta zamo ta tsugunna tace "nagode Umma Allah kara budi" sosai Umma taji dadin addu'ar ta tace"kigode ma Allah Ummi maikike so yau shiza adafa?" Murmushi tayi ahankali tace "Umma bari nai girkin" "Umma ta girgiza kai "inaa bazaki aikin Komi ba, tashi muje naduba Bisma" atare suka fita sukai shashin Bisma dake kwance akan gado tana sanye da Jan free size top iya guiwa fuskarta dukya kumbura da sauri Umma takaraso ta zauna kan gadon ta dagota tana taba wuyanta tace "Bisma ur temperature is high akira Dr yaduba ki" girgiza kai tai tace "Miemie ya Yusuf yariga yabani maganin I just need to sleep nasan zai lapa" Umma tace "are you sure?" Gyada mata kai tayi tana kokarin hadiye hawayen datakeji Umma ta tashi tace "OK ga Ummi nan she will keep you company,bari naje wajen Abban ku" ta kalli Ummi dake tsaye tace "zauna mana Ummi na" Ummi ta zauna abakin gadon yayinda Umma tafice daga dakin. Ahankali Ummi tadan matso kusa da Bisma dataga ta lumshe Ido tace "Anty Bisma ki.. ki yi kuri" ahankali Bisma ta bude ido ta watsa mata wani mugun harara kafin taja tsaki tareda mikewa ta karasa cire rigar jikinta ta daura towel ta shiga bayi, sosai Ummi tahau kuka harda shesheka har Bisma ta fito daga wankan kuka take, kallo daya tayi mata takara Jan tsaki ta zauna gaban mirror tahau kwalliya. Akaro na biyu Ummi ta dago kanta tace "dan Allah kiyakuri wlh bazan karab..." Wani tsawa Bisma ta mata tace "fitan min daga daki plss" da sauri Ummi ta tashi tana kuka ta nufi kofa, wasu hawaye masu xafi suka xubo ma Bismah, mikewa tayi da sauri tun kan Ummi ta fita ta dakatar da ita ta kamo hannunta hawaye na ci gaba da sakko mata tace "ki yi hkuri Ummi, kai na ke min ciwo" kai Ummi ta gyada mata kawae, Bismah ta sake ta ta koma gaban madubinta a sanyaye, Ummi ta fita daga dakin da sauri, Umma sukaci karo da a hanya Umma tace "Ummi lpy kike kuka?inama zaki?" Kasa rike kukan Ummi tai tacigaba, cikin kukan tace"yaji ne ya shigan min ido Umma" riko hanunta Umma tai tasa hannu ta bude idon nata ta hura mata tace "saida nacema Bisma tadena ijiye yaji adaki sannu kinji Ummi dena kuka" ta kira jakadiya tace "tafi da ita ki wanke mata idon" jakadiya taja hannun ta sukai wani bangare na dakin juyowa Umma tai tahada ido da Faruqh dake gaban firij yana rike da glass cup dake dauke da ruwan sanyi a ciki da sauri ya kawar da kanshi yay kaman baimasan me akeyi ba murmushi Umma tai tace "Son" ahankali yace "sannu Umma" da sauri yabar shashin kaman ana tunkudashi, Umma ta zauna akan kujera tareda girgiza kai tace "Allah nunamin randa son zai bar wanan dabi'an" tadau fruits tahau ci.
Wanke mata idon tayi tass tareda sa mata gishiri abaki ta lasa sanan tai shiru tace "yadena Mama" sosai jakadiya taji dadi hakanan takeson Ummi tace "zona kama miki gashin nan Ummi" dan murmushi tayi ahankali tace"Mama karki min da zafi fa" kifiya jakadiya ta dauko ta raba tulin gashin Ummi gida biyu tahau kitse mata tana mata tatsuniya sai dariya take.
Karo na uku kenan dayake shigowa dakin wanan karan Umma bata falon, da sauri yahau stairs yay hanyar dakin Bisma bude kofan ta yay batare dayay sallamaba Bisma na zaune tana danna waya tabishi da wani irin cool kallo, dakin yabi da kallo kafin yay hanyar fita ahankali tace "ya Faruqh" juyowa yay ya daga mata gira irin wat?" Kasa magana tai hakan yasa yay tsaki yafita daga dakin yay hanyar kitchen babu kowa Sai kukunan dake hadehaden abincin yamma, duk suka tsugunna suna gaidashi baima amsa suba ya fito hanyar dakin jakadiya yay hannu yasa yatura kofar tareda sallama ahankali,ganin shi yasa jakadiya ta gaidashi kafin tabi ta gefenshi ta fita ta jamusu kofan, kallo yabita dashi tana zaune kanta akasa tana wasa da yatsunta an kitse bangare daya na kan saura dayan bangaren bama afara ba, karaso wa yay cikin dakin ya tsugunna a gabanta shima, hannu yakai ya dago fuskan ta da sauri ta kawar da kai muryan ta nadan rawa tace "ya Hamma ina wuni" bai amsa ba saima shafa Zara zaran gashin idonta dayayi in a slow tone yace "idon yadena miki yaji?" Gyada mai kai tayi, ahankali ya hada fuskarsu ya kalli kwayar idonta yace "Ummi" kaman yar yarinya ta amsa "uhm" murya chan kasa yace "sorry ko". Ta gyada masa kai kanta a kasa, hannu yasa ya shiga hada dogon gashin nata gu daya ganin ynda ya rufe mata fuska, ya kura ma jajayen lebbenta dake kyalli ido.
Maman Abd Shakur
[6/5, 17:22] Aishat Muhammad
Umar Faruqh
75__76......
A hankali ya daura mata very light kiss da yasa ta dukar da kanta tare da matsawa baya da sauri, mikewa yayi yadan juya yace "idan kingama kizo ina nemanki" yana kai wa nn yafita daga dakin.
Saida ya tsaya yay magrib a mosque sannan ya taho gida, parking yyi a parking space sanan yabude motar yafito dauke da wani katuwar farin Leda da aka rubuta kilman jaro ajiki cike da kasaita yake tafiya yay hanyar part din Umma, kaman daga sama yaji ance "Yusuf" da sauri ya juyo yana murmushi yace "sweet mum ina zuwa plz.." ganin yanda ta daure fuska yasa yabi bayanta kawae, shashinta ta nufa ta shiga sittin room dinta ta zauna a Royal chair, da hannu tama bayin dake falon alamu duk su fita, suna fita ta juya tana kallonshi babu alamun wasa atattare da ita tace "me acikin ledan nan?" Dan murmushi yay yace "oh this" ya nuna mata ledar kafin ya kara murmushi yace "Bisma's favorite Mum, ice cream ne mai peanut aciki nasiyo mata itada matar ya Faruqh, poor thing Mum u need to see yanda taketa kuka yau Mum..." Dakatar dashi tai da hannu yay shiru ta tamke fuska a tsawace tace "Yusuf am ur mother amma maisa baka tabajin magana ta?" Ta kuma dakamai tsawa "answer me" yadanyi lowing voice nashi yace "Mum-meneyi yau?" Nafada ma stay away from Bisma kaki ji, wipe her luv from you heart kakiji, an cemin yau anganku u were busy hugging her Yusuf open ur brain and get it straight inhar ka auri Bisma bani Na haifekaba, bazan taba bari ka auri wacce dat wicked witch ta raina ba,ina envy Umma Yusuf I hate anything that comes from Umma, wlh inhar u insist Bisma zaka aura bazaka taba ganin daidai in ur life ba Yusuf" ahankali wani zazzafan hawaye ke zubo mai, daga Ido yyi yabi mahaifiyar ta shi da kallo da kyar yace "Mummy saboda kishi u are ready kihana ni abunda nakeso?Mum soyayyata tanada any alaka da hatred dinki nd.." get out Yusuf,i said get out" ahankali ya tashi yafita daga dakin. Mum tayi wani irin murmushin mugunta tana bin ko ina na sittin room dinta da kallo, tayi wani murmushi mai sauti a xuciyarta tace "Wae wani ya Faruqh wato har yaya yake ce masa, am here fighting for ur future amma baka sani ba, in har ina raye a masarautan nn yhu re d heir to d throne not dat Faruqh, sae na ga bayansa, baxan taba tabewa ba I knw," sallamar jakadiyarta ne ya dawo da ita daga duniyan tunanin da ta fada, mikewa tayi tana kallon jakadiyar da ta shiga jero mata kirari, Mum tayi mata alamar ta biyo ta bedroom, jakadiyar ta bi bayanta da sauri, gaban royar mirror Mum ta nufa ta dauki wani abu snn tace jakadiyar ta biyo ta, ganin ta nufi bathroom yasa jakadiyar ta bi ta ciki, tura kofan bayin Mum tayi snn ta kamo hannun jakadiyar ta nufi washin basin da ita, razor jakadiyar ta gani a hannunta bata ankaraba sae gani tayi Mum ta daba mata rezan a wrist ta xagaye kmr bangle kan kace me sae ga jini da gudu, jakadiyar tayi karan axaba Mum ta saketa tana murmushin mugunta tace "Kinga ynda kika ji xafin yankan nn? To hka naji xafin barina na sakankance da kika yi har aka gano waye Umar, na sallame ki daga yau baki da amfani" kuka ssae jakadiya ta dinga rusawa tana ba mum hkuri, mum bata ko saurareta ba ta fice daga bayin tana huci.
yusuf ya nufi sashin sa a hargitse, ya xauna dabas akasa tare da daukan ledan ice cream din ga baki daya ya buga abango robobin suka fashe dakin dukya baci da ice cream, dafe kansa yyi yana hawaye tun yana ss3 then Bisma was around 8 years yake sonta sosai hawaye kawae yake ya tashi da kyar yafita daga dakin ya nufi bangaren Faruqh bai ce komiba ya kifa kanshi da bango, Umar ya ijiye system din dake hanunshi ya kalleshi yace "Sai yanzu? Lool ur trouser is stained with ice-cream I guess," ganin Yusuf yyi shiru yasa ya mike tsaye ya karasa inda yake ya kama shoulder dinshi "wats wrong? maiya sameka?" Da sauri Yusuf yafada jikin na yanka yahau kuka kaman yaro yace "ya Faruqh maisa Mommy ce tahaife ni why? Tell me" girgiza mai kai yay yace don't say that koma metama she's still ur mother kaji bro ahankali ya lallasheshi dudda Yusuf bai fada mai maiya faru ba, kan gadonsa kawae ya karasa yyi kwanciyarsa Umar ya fita daga dakin. Da daddare Bismah na xaune dakinta as Usual ta gama shan kukanta, duk ta fige lkci daya, ta rasa ynda akayi son Umar ya shigeta hka, she regret every of her action to him, Umma ce ta shigo dakin Ummi na labe a bayanta, Umma ta karasa da damuwa ta xauna gefen Bismah tace "Haba dota, ki gaya ma Meeminki damuwar ki mana, Dubi ynda kika rame fa" Bismah ta sunkuyar da kai da sauri tana kkrin boye hawayenta tace "bbu komae Meeimi kawae xaxxabin da nayi kwana biyu ne yasa na rame" daga kai tayi tana kallon Ummi da ke tsaye har lkcn meekly ta dan sakar mata murmushi tace "Ki xauna mana Ummi" Ummi ta karaso kusa da gadon kanta a kasa ta xauna gefen Umma, bude kofar dakin aka y Umar ya shigo, da basu yi ido hudu da Umma ba da bbu abinda xae hanasa fice wa da sauri don dama Ummi ya shigo nema, Umma ta sakar masa murmushi tace "Faruqh!" Karasowa cikin dakin yyi don kar tace Ummi yake nema yana kallon Bismah yace "ya jikin, Yusuf yace min baki da lfya" Bismah couldn't blive wae da Ita Umar yake, ganin ynda yake kallonta alamar yana jiran answer yasa tayi saurin cewa "Ehh.. Ehh Yea hkka ne, thnk thnk yhu" Juyawa yyi ya fice daga dakin Umma ta bi sa da kallo don ta ji ddin duba Bismah da ya xo yyi. Mikewa Umma tayi tana kallon Ummi tace "ku kwana nn da Bismah sae ki kula sa ita Kinga bata jin ddi kin ji Ummi" kai kawae Ummi ta gyada mata Umma ta fita daga dakin. Bismah ta dauki remote ta kunna mata Tv tayi kwanciyarta ta juya mata baya, kmr warce ta tuno abu sae kuma ta Mike xaune ta juya tana kallonta tace "Kiyi kallo kin ji Ummi ni bacci xanyi" kai kawae Ummi ta gyada mata, Bismah ta mike ta bude fridge ta fiddo da fruit tayi mata slicin din su ta ajiye mata gabanta tace "ga fruit ki sha" kan gado ta nufa ta kwanta ta ja bargo. Ummi ta kafa ma tv ido duk da kallo bae dameta ba, can ta dauki fruits din a hnkli ta soma sha, bayan kusan minti sha biyar Bismah ta kuma juyowa tana kallonta tace "kin yi wanka ne?" Girgixa mata kai Ummi tayi, Bismah ta kuma mikewa ta nufi bathroom ba a dau lkci ba ta fito tana kallon Ummi tace "je kiyi na hada maki ruwa" kmr munafuka Ummi ta mike ganin Bismah ba kallonta take ba ta dan rage kayan jikinta snn ta shiga wankan, ko kafin ta fito Bismah ta ciro mata kayan baccinta me kyau ta feshe mata turare ta ajiye mata, Ummi ta fito daure da towel Bismah ta nuna mata kayan snn ta koma ta kwanta, sae da Ummi ta gama shiryawa snn Bismah ta Mike ta dauki towel din ita ma ta shiga wankan. Ummi na xaune bakin gado bayan ta gama shirin kwanciya taji An murda kofar dakin, Umar ne ya shigo ta Mike da sauri tana kallonsa, Karasowa yyi kusa da ita yyi yace "me na ce maki daxu" komawa baya ta shiga yi kmr xata yi kuka har ta isa bango, ya tsaya dab da ynda har yana iya jiyo numfashinta a hnkli tace "kayi hkuri yaya hamma" kallon kayan baccin jikinta kawae yake don ba karamin kyau sky blue silky gown din yyi mata ba, ta sunkuyar da kai ya jawota jikinsa yana kallon fuskarta a hnkli yace "a ina xa ki kwana yau?" Muryarta na rawa kmr me shirin kuka tace "a nan ni da Anty Bismah xa mu kwana" bude kofar bayin aka Ummi ta soma kiciniyar kwace kanta ya ki saketa har Bismah ta fito daure da towel, idonta ya sauka kansu, juyawa tayi da sauri ta koma bayin ta rufo, yyi tsaki yana kallon Ummi da ta fara matsar kwalla ya galla mata harara ya fice daga dakin. A sanyaye Ummi ta xauna bakin gado ganin Bismah bata fito ba har kusan bayan minti sha biyar yasa cikin sanyin murya tace "Aunty Bismah ki fito" bayan minti biyar Bismah ta fito tana kallon Ummi ta dan sakar mata murmushi ta nufi gaban madubi, lotion ta dan shafa snn ta shirya cikin kayan bacinta ta daura Alkyabba kan kayan tana kallon Ummi tace "xan je yi ma Abbanmu sae sa safe, idan kina jin bacci ki kwanta," kai kawae Ummi ta gyada mata Bismah ta fita daga dakin. Xaune ta sami mai martaba a falonsa yana kallon news yana shan fruit, ta xauna inda ta saba xama a gefensa ta gaishesa, ya kalleta da kyau da alamar tambaya yace "kina da damuwa ko Bismah" girgixa masa kai kawae Bismah tayi lkci daya ta fashe masa da matsanancin kuka.
[9/4, 21:58] Aishat Muhammad
Umar Faruqh
77......
Shiru mai martaba yyi yana kallonta har ta yi mai isarta tayi shiru don kanta tana share hawayenta, mai martaba ya sauke ajiyar xuciya yace "Meye matsalarki dota, tell me kar ki boye min" kin cewa komae tayi sae da ya kirata a nutse ta dago kai tana kallonsa yace "Bayan ni da Meeiminki kina da wanda xaki fadi
ma damuwar ki ne Aysha? Dnt hide anything frm me, tell ur dad ur problem dota" daura kanta tayi kan kafarsa muryarta na rawa tace "but dad yhu..yhu promised xa...." Kuka mai karfi ta sake, mai martaba ya dago ta da damuwa yace "I promised wat dota? Tell me plss I will fulfill my promise in'sha Allah" a sanyaye tace "Abba kana yawan gaya min xaka hada ni da yy...ya Faruqh idan Allah ya bayyana maka shi, yhu do alwayz promise me this.... Abba ni ina son ya Faruqh" Kuka kawae take kanta a kasa, mai martaba yyi shiru yana kallonta, can ya sauke ajiye xuciya yana kallonta murmushi dauke fuskarshi yace "wnn ne dama damuwar ki dota? Yes ban manta ba nasha wnn alkawarin, cry no more dota, tashi ki tafi ki kira min meeiminki" mikewa Bismah tayi da kyar ba tare da ta kalli mai martaba ba ta fice daga falon, bangaren Umma ta nufa ta sameta xaune falonta da Umar yana yanka mata fruit, durkusawa tayi kmr munafuka kanta a kasa ta ce "Meeimi Abba yace in kira ki" Umma tace "ashe baki yi bacci ba, ummi fa?" Har lkcn Bismah bata dago ba tace "kallo na bar ta tana yi" Umma tace "kema ki tafi ki kwanta yhu need rest dota" Bismah bata ce komai ba Umma ta mike ta nufi Bedroom don dauko alkyabbarta ta tafi kiran Mai martaba, Bismah ta kasa tashi ta bar wajen har lkcn kanta na kasa bata dago ba, da kyar ta iya dago kanta daga karshe suka hada ido da Faruqh don kallonta yake, dauke Kai yyi da sauri ya mike ya fice daga falon, a sanyaye ta bi sa da kallo snn ita ma ta mike ta fita daga falon ta nufi bangarenta, kwance ta samu Ummi tayi bacci kan gadon, ta rufa mata bargo snn ita ma ta kwanta. Har Umma ta iso falon mai martaba bae bar murmushin da yake ba, Umma ta karaso ta xauna ta tankwashe kafa tana kallonsa tace "Gani ranka shi dde" yace "Bisman fa?" Umma tace "ina jin ta tafi ta kwanta" Sarki yyi murmushi mai sauti yace "xuwa tayi ta sameni akan promise din da nake yawan yi mata a kan dan ki Faruqh" Umma ta dan yi shiru snn tace "na me fa mai martaba?" Dariya sarki yyi yace "na sha cewa da Allah xae bayyana min Faruqh xan hadasu, to shine ta xo tuna min yau, a takaice dae faruqh ta tsayar a matsayin mijinta idan Allah ya yarda" shiru Umma tayi tana kallonsa, mai martaba yace "ya kin yi shiru" murmushi Umma tayi tace "xancen ne ya ban dariya ae, Allah sarki Aisha, Allah yasa hkn shine mafi alkhairi" sarki yace "sae dae ynxu Matsalar faruqh ban san ynda xae dauki xancen ba don bn san meye a ransa ba tunda be dde da auren yarinyar nn ba, xan so ace baxae min musu ba, gobe ga ta, gashi, ga ki, xa ayi magana idan Allah ga Kai mu." Umma tayi murmushi tace "Ameen, in sha Allah ma xe amince baxae maka musu ba" mai martaba yace "Allah yasa, kuma da naji ddin hka."
Washegari misalin Karfe sha daya Bismah na xaune daki tana parkin ma Ummi gashinta guri daya da ribbon, Jakadiya ta shigo da sallamarta ta gaida su da ladabi ta xauna har kasa tace "autar Umma, mai martaba ne yace ayi kiran ki" Bismah tace "to" snn Jakadiyar ta mike ta fita, Mikewa Bismah tayi bayan ta gama park din gashin Ummi tana kallonta tace "xan dawo ynxu" kai kawae Ummi ta gyada mata snn ta fita, ta nufi bangaren mai martaba, gabanta ne yyi mugun faduwa ta dalilin haduwa da tayi da Faruqh a hanya shi ma da alamar bangaren mai martaba ya nufa, yi yyi kmr bae ganta ba ya wani hade re, yana gaba tana biye da shi a baya a sanyaye sae dae ta bar taxara ssae tsakaninsu, ji tayi kmr ta nutse ganin Umma xaune falon da Mum, ga faduwa da gabanta yake har lkcn, Umar ya nemi gu ya xauna kansa a kasa ya gaida Mum don basu hadu ba, a sanyaye Bismah ta karasa kusa da Umma ba tare da ta bari sun hada ido da kowa ba ta xauna kanta a kasa.
[11/4. 19:54] Aishat Muhammad
Umar Faruqh
78...
Sarki yadanyi gyaran murya "uhmmm" ahankali yace "Faruqh" dago kai yay da dara daran idanunshi yace "Naam Abba" "tun kana dan karami bayan kanina yarasu dashi da matarshi wato iyayen kanwar ka Bisma nai alkawari cewa Kaine zaka auri Bisma,kaine mijin ta saikuma kazo kabata,bayan batanka mutane da dama daga ciki harda yayan abokanaina duk sun tambayi aurenta amma nahana saboda inada yakini kuma inaji ajikina Zan ganka zaka dawo wataran,hakan yasa kodatagama sakandari banmata maganan aureba nasata a university" yay ajiyan zuciya kadan sanan yace "saidai dayake Allah ne keda komai, kuma shine mai chancanza al'amura saika dawo tareda naka iyalin, hakan danagani yasa banma tado da maganar ba, Faruqh kanwarka na sonka sosai" dum gaban na yanka yahau bugawa da karfi Sarki yacigaba "Bisma na sonka Umar,kuma tunkafin ta sanka tasan da alkawarin dana dauka akanta nahadaka aure da ita,dudda nasan abubuwan datama abaya bata kyautaba amma kayakuri yanzu an zama daya kuma harda yarinta,nakira kane na tambayeka inka yarda ranan bikin sai adaura muku aure, son kayarda?"
Sosai kirjinta ke bugawa tuni hawaye ya taru a idonta Abba yasake cewa "kai shiru Faruqh" sak yadawo na yanka shi with full confidence yace "ban yarda ba! Wani mugun kuka ya kufce mata ta dukar da kanta yayinda wani makirin dadi ya kusan kashe Mommy harsaida ta washe hakora cike da fushi yace "bana sonta Abba,bazan aureta ba,kuma wlh inkun matsamin zan dauki matata ne nabar muku gidan ku" yana fadin haka ya juya zai fita Umma tace "Son " juyowa yay da Idanunshi dasukai mugun ja ganin takura mai ido yasa yadawo ciki ya kara kallon Abba yaga shima ya zubamai ido jikinshi ne yay dan sanyi ahankali yace "am sorry Abba,banai haka danna kuntata muku bane,i know! But Bazan iya saka dan uwana dake fama da rashin lpy adamuwa ba" da sauri Both parents din harda Mommy suka kallai alamun neman karin bayani ahankali ya gyada kai yace "yes Abba Yusuf is seriously ill,and yaboye ma kowa,yaki fadama kowa?" Shiru yasake yi kafin ya saka hannu a aljihu ya ciro wani diary mai blue hard cover ya mika ma Abba alokacin muryan shi tafara rawa sosai yace "this is Yusuf's diary,dama abunda nai niyyan nunama kenan idan kagamamin maganar da kasa akirani akai, Abba Yusuf ashe yanason Bisma tun tana yar karamar ta" dakin yay shiru kowa was shocked banda Mum da Bisma data dago kai tana kuka sosai "tun tana yar karamar ta yake sonta har zuwa yau har gobe harma jibi Yusuf will always love her, Abba then why are you expecting me to marry my brother's happiness?! D day I stepped my foot on dis kingdom nagane Yusuf nason Bisma amma ku baku luraba! Ni inada mata sanan ku karamin da wanda kanina keso kunmai adalci?" Father! Yakira Abba da suna daban Mother and Mum Yusuf baida lpy,he do go for checkup a India every month amma baitaba gayamana ba because bayason ruining happiness namu! Bayason yasa kowa a damuwa! He wants d family to be calm, Yusuf nada Tumour wanda yake malignant, duda ankasa gane ko Tumour me buh any moment zai iya spreading ya mutu", alokacin ya goge hawayen dake idonshi yace "tell me Yusuf dabai tabason yaga murmushi ya yanke akan fuskar mu, bayason ruining happiness namu shine mu zamuyi ruining happiness nashi?" Ya girgiza kai jikin Abba yay wani irin mugun sanyi ahankali yahau duba diary gashinan Komi arubuce my other half maisa yaboye min, Umma kam itama kuka take Bisma Kam ba'a maganan nata kukan, ahankali Umar ya tsugunna a gabanta handky nashi yaciro daga aljihu ya goge mata hawayen idonta hanunshi ta dafa tana kara wani kukan girgiza mata kai yayi ahankali yace "Aysha! Ban tsaneki ba,u are my sister and I love you so much,u are my only Baby sis" sosai takara fashewa da kuka tana gyadamai kai "shishishi banason kina kuka I know you love me and am sorry for turning you down but I have to,a matsayina na wanda kike so can I ask you for a favor?" Gyadamai kai tayi tana kuka yace "kiso Yusuf Bisma, plz marry him,marry my brother, take care of him,together we as family can give him happiness wanda hakan will contribute to samun lafiyanshi, Bisma Yusuf luvs you more than his own life,u are his everything,dan Allah Bisma ki yarda ahada bikin mu duka ranan, can you do that for your Brother?" Gyadamai kai tayi tana kuka sosai ahankali ya rungume meta hakan saida yasa harmai Martaba zudda hawaye...
Maman Abd Shakur
[4/14, 18:23] Aishat Muhammad
Umar Faruqh
79...
Fuuu Mommy ta tashi tafita daga dakin,Ahankali ya saketa ya kalli Abba yace "plz Abba kar wanda ya fadan ma Yusuf maganar nan let it be a surprise,plz kafadama mommy itama" Abba yace "to Son,i will talk to Mommy" Umar ya kalli Umma yamata murmushi kafin ya kalli Bisma yace "oya tashi mutafi" murmushi tayi kafin ta mike atare suka fito, har bakin kofar shashinta ya kaita sanan ya juya,da sauri takira sunan shi "ya Faruqh" juyowa yay ya kalleta da dara daran idanunshi ahankali tace "Baka duba Ummi ba " dan murmushi yay kafin ya juya yafara sauka daga kan benen yace "don't worry I will see her later sis" murmushi tasake yi kafin ta shiga dakin ta tarar da Ummi zaune kan gado tai shiru da alamun ma batasan da shigowan taba, firgigit hankalin ta yadawo ga Bisma tace "har kindawo Anty Bisma?" Bisma tace "tunanin me kike haka?" Kaman bazatai magana ba saikuma tace "Umma na nakeson gani Anty Bisma" takarashe maganan tana sosa ido,Bisma tarike mata hannu tace "ai jibi ne zaku tafi keda su Miemie karki damu kinkusa ganinta" sosai take murmushi Bisma tabita da kallo with full admiration saboda wani mugun kyau datake karawa intana murmushi,hakoran ta ajere farare tas gasu Yan kananu irin na yara, ga dimple dinta dake wani mugun lotsa wa tsakiyansu dauke da tawadiyan Allah wanda haka aka haifeta dasu. Ahankali Bisma tace "Ummi ban labarin ki" tsayar da murmushi datakeyi tayi ta kalli Bisma wacce ta gyada mata kai shiru tayi kafin tace "ni sunana Haleematu Sadiya saboda sunan Maman Baffa name saisa ake cemin Ummi, mu Fulani dajin Yola ne anan aka haifan, harnai girma nakai shekara 13 gwamna Yola yazo yasa aka koremu daga dajin wai zaiyi titi, shine Baffa na yay fushi ya tattaromu munata garari a hanya har daga baya muka sauka a kauyen haskiya yace yanada aboki a garin" shiru tayi tana wasa da yatsunta Bisma tace "cigaba mana Ummi" tace "duk muka zauna a bakin wata bishiya,dukan mu munsanye da kayan Fulani, Muna dauke da kullin kaya Muna hutawa iska na kadamu, saiga su Yaya Hamma da tawaganshi suna biye a bayanshi idanunshi sunsha kwalli radau yanda yake tafiya kaman Sarki yasa naji wani mugun tsoro da sauri na shige jikin Umma na na boye fuskata, shirun danaji andena tafiya yasa na dago kai ina dagowa naga munhada ido da sauri nakara komawa jikin Umma na nafashe da kuka sosai dan wlh mugun tsoranshi nakeji, muryan shi naji cikin isa yace "Baffa yace na nuna muku gidan" da sauri Baffa na ya mike da Umma danake makale ajikinta, muka dinga binsu abaya har zuwa wani dan karamin gida acikin garin koda Zan shiga gidan saida muka kara hada ido da gudu nashiga na barshi dasu Baffa awaje, nidai tunda ga ranan bana fita kullum ina gida ban saba rayuwa a gariba Sai daji saisa idan naga mutane sun taru na dinga tsoro kenan,banason ana kallona.
Ranan da Umma na tagaji da debo ruwa dan bana fita ko zaure, taban tulu naje na debo,haka na karba ina kuka natafi haka nabi bayan wasu yara muka debo ruwan ina cikin tafiya naji an daka min tsawa a birkice najuyo nai mugun mamaki danaga ya Hamma ne yacemin zonan karasa wa nayi jikina na rawa na ijiye tulun ruwan, tuni nafara kuka yacemin "uban wa kike kallo rannan kina kuka kaman kinga walakiri?" shiru nayi ina kuka sosai kaman raina zai fita jelar gashina yakama yaja harsaida nai ihu yace "duk randa kika kara fitowa babu dan kwali saina yanka ki, kazama kawai da katon idanunta kaman kwan fitila" ya turani da kafa nafadi yaranshi sukahau dariya da sauri nadau tuluna natafi gida. Haka muka dawo duk randa zai ganni saiya zaneni koya sa nafadi koya kirani kazama, amma Ammi shi Nada kirki tana Sona ita, bayan shekara daya da dan wan mu kauye Baffa na yarasu sanadi yar ciwan ciki dayayi". Anan tai shiru tahau kuka.
Maman Abd Shakur
[4/14, 18:33] Aishat Muhammad: [24/4. 28:25]. Aishat Muhammad
Umar Faruqh
80...
Yau takama Friday,d biggest day na Ummi tun karfe biyun dare ta tashi ta kosa gari yawaye su tafi, yayinda wani bangare daya na zuciyar ta ke mugun kewan son ganin Ya Hamma, dan yau kwana uku kenan bata sashi a idoba,rabonta da ganinshi tun ranan da yazo da daddare ya tambayeta maiya hanata zuwa kiran daya mata, ta damu amma kuma tanahana zuciyar ta tunanin,but deep down she missed him alot even though yanasata kuka".
Bisma ne ta shigo dakin da tata shigan alfarmar tace " wow Ummi kinyi kyau red atampar nan ta karbeki" murmushi tayi Bisma takaraso cikin dakin tace "Umma tace kije kima ya Faruqh sallama yanzun nan zamu wuce" dan saukar da ajiyar zuciya tayi kafin ta tashi gyale ta dauka zata yafa Bisma ta karba da sauri tadan harareta "malama wuce kitafi ahaka, ai shikadai ne a shashin shi malama", tsayawa tai kikam tana turoma Bisma baki Bisma tai dariya tareda Jan hanunta saida ta kaita waje sanan ta shigo daki ta kullo kofa hardasa sakata.
Ahankali take kwankwasa kofar saida tai kusan na hudu sanan taji ya amsa da "come in" tagane abunda kalmar ke nufi dan ankoya musu aboko hakan yasa ta bude kofan ahankali ta shiga wani kamshi ne ya bugi hancinta maihade da sanyin AC hakan yasa saida tadan lumshe Ido kafin ta bude su da sauri ya dauke kai kaman baimasan ta shigo ba karaso wa tai cikin falon bata karasa dining din dayake zaune ba yanasha coffee Sai ta tsaya wajen kujera tahau wasa ya yatsunta kafin akaro na biyu tasake dago kai ta kalleshi baima nuna yasan tana wajen ba coffee yake kurba, komar da kanta tayi kasa ahankali tace "ina kwana ya Hamma" jin shiru yasa tasake dago kanta waya taga yana daddanawa wasa da yatsunta tacigaba dayi ahankali tace "zamu tafi wurin su Ammi ne yanzu shine nazo mui..." Kuka yataso mata hakan yasa tai shiru tasake dago kanta ganin har yanzu daddana waya yakeyi hakan yasa ta juya da sauri saida takai jikin kofa sanan ta tsaya ahankali muryan ta narawa tace "am sorry bazan karaba, plz" shiru tayi kafin tasa hannu ta goge hawayen idonta ganin baice mata komiba yasa tarike handle din kofan ta bude tasakai zata fita ya kira sunanta shima "Haleema" hawaye na gangaro wa daga idanunta ta juyo ta kallai ajiye coffee cup din yay ya mike tsaye ahankali ya bude mata hannayen shi ya kura mata ido da gudu taje ta shige jikin shi tana kuka sosai yayinda yay hugging nata tight, kuka sosai takeyi harda shesheka tace am sorry,bazan karaba kaji ya Hamma" cirota yay daga jikinshi yay cupping face nata da sauri ta lumshe Ido lips dinshi yakai ya sumbaci goshin ta,ya sumbaci hancinta,wani yarrr takeji sosai ahankali ya sauka akan bakinta nanfa jikinta yahau rawa saida yay ma'ishi sanan ya saketa da sauri ta juya zata tafi ya riko hanunta tareda juyo da ita har yanzu idanunta a kulle dan wani irin mugun kunyarshi takeji, zaunar da ita yay akan cinyarshi ahankali ya daura kanshi akan wuyanta yana shakan dadaddan kamshin jikinta nayan mintoci, sanan ya dago da kanshi yana karema fuskarta kallo har yanzu idanunta a kulle amma Jin datayi ajikinta ana kallon ta yasa tasa hannu ta zamo dankwalin kanta tarufe fuskan tanamai wani irin mugun jin kunyar Hamma, ahankali da wata irin murya yace "Ummi na" tareda zame dan kwalin daga fuskarta ya ijiye a gefen shi yana murmushi, Ummi yasake kiran sunanta akaro na uku hakan yasa tadan bude ido daya suna hada ido takara kulle idon da sauri.
Bakin shi yakai saitin kunenta ahankali yace "Akwai wata kalma da nadade nake boyema zuciya na ita,naki amince ma zuciyana itace alhalin itance" yadan yi shiru yana mursa tsakinyan lalausar fatar hanunta yasake kwantar da muryarshi yace "I Love you Ummi! Ina sonki Ummi, tun ranan dana fara ganin ki abakin bishiyan mangoro tareda Umman ki Ummi nake sonki, kowani abu naki na burgeni, ina sonki sosai matata" dukar da kai Ummi tai tareda kara runtse idonnta jitake kaman ta nitse a katsa saboda kunya, ahankali ya juyo da kanta dudda idanunta a rufe hakan bai hanaci sumbatar goshin taba ya rungumota jikinshi cikin karamar murya yace "nasan namiki abubuwa da dama na mugun ta Ummi wanda banda hujjan yimiki hakan dan Allah kiyafemin Ummi, am sor..." Ahankali ta saukar da lallausar tafin hanunta kan bakin shi ta girgiza mai kai tace "Uhm uhm" dan bude ido kadan tayi ganin ita yake kallo yasa ta sauka daga jikinshi da gudu tafita daga dakin. murmushi yahauyi tareda rungume dan kwalin ta a kirjinshi tsam tsam.
Maman Abd Shakur
[24/4. 28:25]. Aishat Muhammad
Umar Faruqh
80...
Yau takama Friday,d biggest day na Ummi tun karfe biyun dare ta tashi ta kosa gari yawaye su tafi, yayinda wani bangare daya na zuciyar ta ke mugun kewan son ganin Ya Hamma, dan yau kwana uku kenan bata sashi a idoba,rabonta da ganinshi tun ranan da yazo da daddare ya tambayeta maiya hanata zuwa kiran daya mata, ta damu amma kuma tanahana zuciyar ta tunanin,but deep down she missed him alot even though yanasata kuka".
Bisma ne ta shigo dakin da tata shigan alfarmar tace " wow Ummi kinyi kyau red atampar nan ta karbeki" murmushi tayi Bisma takaraso cikin dakin tace "Umma tace kije kima ya Faruqh sallama yanzun nan zamu wuce" dan saukar da ajiyar zuciya tayi kafin ta tashi gyale ta dauka zata yafa Bisma ta karba da sauri tadan harareta "malama wuce kitafi ahaka, ai shikadai ne a shashin shi malama", tsayawa tai kikam tana turoma Bisma baki Bisma tai dariya tareda Jan hanunta saida ta kaita waje sanan ta shigo daki ta kullo kofa hardasa sakata.
Ahankali take kwankwasa kofar saida tai kusan na hudu sanan taji ya amsa da "come in" tagane abunda kalmar ke nufi dan ankoya musu aboko hakan yasa ta bude kofan ahankali ta shiga wani kamshi ne ya bugi hancinta maihade da sanyin AC hakan yasa saida tadan lumshe Ido kafin ta bude su da sauri ya dauke kai kaman baimasan ta shigo ba karaso wa tai cikin falon bata karasa dining din dayake zaune ba yanasha coffee Sai ta tsaya wajen kujera tahau wasa ya yatsunta kafin akaro na biyu tasake dago kai ta kalleshi baima nuna yasan tana wajen ba coffee yake kurba, komar da kanta tayi kasa ahankali tace "ina kwana ya Hamma" jin shiru yasa tasake dago kanta waya taga yana daddanawa wasa da yatsunta tacigaba dayi ahankali tace "zamu tafi wurin su Ammi ne yanzu shine nazo mui..." Kuka yataso mata hakan yasa tai shiru tasake dago kanta ganin har yanzu daddana waya yakeyi hakan yasa ta juya da sauri saida takai jikin kofa sanan ta tsaya ahankali muryan ta narawa tace "am sorry bazan karaba, plz" shiru tayi kafin tasa hannu ta goge hawayen idonta ganin baice mata komiba yasa tarike handle din kofan ta bude tasakai zata fita ya kira sunanta shima "Haleema" hawaye na gangaro wa daga idanunta ta juyo ta kallai ajiye coffee cup din yay ya mike tsaye ahankali ya bude mata hannayen shi ya kura mata ido da gudu taje ta shige jikin shi tana kuka sosai yayinda yay hugging nata tight, kuka sosai takeyi harda shesheka tace am sorry,bazan karaba kaji ya Hamma" cirota yay daga jikinshi yay cupping face nata da sauri ta lumshe Ido lips dinshi yakai ya sumbaci goshin ta,ya sumbaci hancinta,wani yarrr takeji sosai ahankali ya sauka akan bakinta nanfa jikinta yahau rawa saida yay ma'ishi sanan ya saketa da sauri ta juya zata tafi ya riko hanunta tareda juyo da ita har yanzu idanunta a kulle dan wani irin mugun kunyarshi takeji, zaunar da ita yay akan cinyarshi ahankali ya daura kanshi akan wuyanta yana shakan dadaddan kamshin jikinta nayan mintoci, sanan ya dago da kanshi yana karema fuskarta kallo har yanzu idanunta a kulle amma Jin datayi ajikinta ana kallon ta yasa tasa hannu ta zamo dankwalin kanta tarufe fuskan tanamai wani irin mugun jin kunyar Hamma, ahankali da wata irin murya yace "Ummi na" tareda zame dan kwalin daga fuskarta ya ijiye a gefen shi yana murmushi, Ummi yasake kiran sunanta akaro na uku hakan yasa tadan bude ido daya suna hada ido takara kulle idon da sauri.
Bakin shi yakai saitin kunenta ahankali yace "Akwai wata kalma da nadade nake boyema zuciya na ita,naki amince ma zuciyana itace alhalin itance" yadan yi shiru yana mursa tsakinyan lalausar fatar hanunta yasake kwantar da muryarshi yace "I Love you Ummi! Ina sonki Ummi, tun ranan dana fara ganin ki abakin bishiyan mangoro tareda Umman ki Ummi nake sonki, kowani abu naki na burgeni, ina sonki sosai matata" dukar da kai Ummi tai tareda kara runtse idonnta jitake kaman ta nitse a katsa saboda kunya, ahankali ya juyo da kanta dudda idanunta a rufe hakan bai hanaci sumbatar goshin taba ya rungumota jikinshi cikin karamar murya yace "nasan namiki abubuwa da dama na mugun ta Ummi wanda banda hujjan yimiki hakan dan Allah kiyafemin Ummi, am sor..." Ahankali ta saukar da lallausar tafin hanunta kan bakin shi ta girgiza mai kai tace "Uhm uhm" dan bude ido kadan tayi ganin ita yake kallo yasa ta sauka daga jikinshi da gudu tafita daga dakin. murmushi yahauyi tareda rungume dan kwalin ta a kirjinshi tsam tsam.
Maman Abd Shakur[4/19, 17:50] Aishat Muhammad
Umar Faruqh
*THIS IS FOR YOU HUMAIRA LURV,UMMI & NA YANKA APPRECIATE YOUR LOVE.*
81...
Rigar jikinshi ya shiga daki ya sauya zuwa t-shirt mara nauyi da 3quater na common flag brown, fitowa yay daga dakin anan suka ci karo da Yusuf dake mai wani murmushi dabai gane kanshi ba yace "hey wanan murmushi fa?" Sai alokacin dariya ya kufce mai yace "aini nasan bazasu tafi baka fito kaga sahibar ba, anyway kai sauri dan driver yariga ya tada motar har anma bude gate" dukan wasa Umar ya kaimai da sauri Ya kauce ya gudu yana dariya. Murmushi yay ya sosa keya juyawa yay zai koma dakin shi saikuma ya juyo da sauri yatafi da saurinshi.
Umma na cikin wata babban Jeep tareda Mommy su Bilkisu dan ajiyan zuciya ya sauke ganin karya Yusuf kemai, sanan ya karasa gun wata bakar Kia moto mai kyau Bisma ne tahau mai murmushi tun kafin yakaraso yayinda Ummi ta dukar da kanta kasa murmushi ya sakar ma Bisma kafin ya duko da kanshi ta saitin ta yace "Hi Lil sis" ina kwana ya Faruqh" dan hararan ta yay yace "shine zaku tafi kokidan zo kimin sallama ko?" Girgiza mai kai tayi tareda dukar da kanta da sauri dan wani iri taji yanda yamata. Kallo Ummi yay dan kallonshi tai kadan ta juyar da kai da sauri ganin sun hada ido,zagayo wa yay ta bangaren ta ya Sako hannu ya ijiye mata waya akan cinya, har lokacin bata dago kai ba daga kanshi yay ganin Bisma itama ta dukar da kai hakan yabashi daman sakko da kanshi ya sumbaci goshin ta da sauri ta tura kanta cikin cinya barin wajen yay yaje Yama Umma Allah kiyaye tareda mika mata wata envelope sanan yakoma gefe ya tsaya ta saitin Ummi yana kallon ta,tada motar driver yaja motan hakan yasa ta dago kanta tafara waige waige hada ido sukayi hakan yasa ya sakar mata murmushi hannu tasa ta rufe fuskarta kafin ta bude ta kalleshi daga mai hannu tayi alamun bye bye yayinda yay blowing mata kiss boye fuskarta tayi daidai nan aka bude gate suka fita.
Kusan 30min suna tafiya Jin Bisma tai shiru yasa tadan waigo tace "Anty Bisma kinyi shiru" saukar da ajiyar zuciya tayi tadan kalli Ummi ahankali tace "Ummi muga wayan" mika mata Ummi tai tanadan murmushi saboda kalan wayan yamata pink ne Bisma tace" wow iPhone 6 ce Ummi Allah sanya alheri" haka suka dinga hira sama sama.
Bakaramin murna Umman Ummi tayi da ganinta ba ranan dai anyi koke koke wuraren 5:30 buzuwar turare daga Katsina ta iso kauyen Umma tasa wani bafade yaje ya taho da ita nan fa taima su Ammi bayani itace zatama su Ummi da Bisma gyaran jiki Sai ana gobe biki zasu koma fada. Sai wuraren shida su Umma suka tafi Ammi itama ta tafi nata gidan yarage daga Ummi Sai mamarta daketa hira da buzuwa Sai Bisma take zaune tana duba text din da Yusuf yamata na fatan su sauka lafiya Sai sakon soyayyan shi gareta akarshe da sauri ta tashi ta shiga dakin su sosai takejin tausayin Yusuf,sosai takeson cikama masoyin ta ya Faruqh alkawarin data daukar mai na auran Yusuf dakuma farantamai, amma maisa har yanzu takasajin koda digon sonshi a ranta?" Jin Ummi ta shigo yasa tai sauri ta share hawayen dudda Ummi taso ta lura suka cigaba da hira.
Wuraren goma na dare duksun kwanta amma suna dan hira sama sama wayar Ummi tahau kuka, kara gyara kwamciyar ta tayi Bisma ta juyo ta kalleta ahankali tace "bazakije ki dauki wayar ba Ummi?" Kamar munafuka ta Sauka daga kan gadon tadau wayar dan juyowa tayi ta kalli Bisma kafin tai murmushi ta fita da sauri abakin kofar kitchen ta zauna alokacin kira na biyu yasake shigowa receiving call din tayi ahankali tace "ya Hamma ina wuni" ajiyar zuciya ya sauke wanda har saida taji murya chan kasa yace "ina kika shiga pretty tun darana nake kiranki baki dauka?" Uhmm su Ammi na wurin ne ai" murmushi kawai yay ya kada kai yace "ya kk hope kun isa lpy ko Matar Hamma" bakaramin kunya yabata ba ahankali tace uhm, murmushi yasake yi sanan yace "ya Umman ki? Ki gaiita plz" ahankali tace "to" yay shiru nayan mintoci kafin yace " saida safe ko, kiyi bacci mai dadi Ummi na,Zan kiraki gobe, inason ki dayawa Matata. muah" taji ya sakin mata kiss tawaya da sauri ta a kashe wayar kafin tai shiru tana kallon taurarin sama daga bisani ta tashi ta tafi dakinsu ta kwanta.
On d 7th day....
Zagaye dakin takeyi taje nan taje chan kafin ta zauna dabas akan gado ta dafe kanta tace "oooh I feel like exploding now" wata zuciyar tace mata be smart! smart! Take a deep breath. Shiru tadanyi kafin ta mika hannunta kan drawer Wayarta ta dauka ta daddana nambobi tai dailing daga bisani aka dauka tace "is everything set?" Daga chan bangaren aka amsa murmushi tayi tareda katse wayan.
ahankali ta tashi ta tattaka takai har gaban window hannu tasa taja glass din tabude tabi gabaki dayan masarautar da kallo yanda aka gyara ko ina anyi ado da fulawowi wanda aluveena events sukayi dan gobe biki,infact anmaje taho da amaren yanzu, hango Umma dataji tana magana da George Okoro best photographer yasa tai murmushi tace "only inda kinsan abinda ke jiranki da baki dinga smiling haka ba" fari tai da ido tace "just two days from now, 2days! wanan murmushi zai koma bakin hawaye.
Maman Abd Shakur
[4/20, 10:07] Aishat Muhammad:
Umar Faruqh
82-83...
Wuraren 8 suka iso Umma tasa aka rufesu da alkyabba akai wani daki daban tahana kowa ganinsu, tana ganin yanda Umar keta zuwa shan ruwan karya a sitting room amma ta shareshi daga bayama daya fita tasa aka rufe kofar kawai saboda shima yahuta dan tausayi ma yabata.
Washe gari aka fara shagalin Biki mai Martaba duk yahana ayi fati kawai walima za'a yi da safe na mata da rana karfe biyu a daura aure, har alokacin Umar baisamu yaga Ummi ba hakan yasa ranshi yabaci sosai, da kyar Yusuf ya lallabashi yay wanka sukasa fararen shaddoji iri daya hadaddu kafin suyi hanyar masallacin fada tareda abokanan su. Yusuf ne yafara magana yace "ya Faruqh wai ba anriga an daura auren kuba wani aure zaa kuma daurawa again?" Murmushi yay tareda kallon abokanan Yusuf din duk sukai murmushi yace " Hey less go, i told you surprise surprise!" dum gaban Yusuf yafadi sosai chak ya tsaya Umar ya juyo ya kallai ganin alamun tashin hankali a idonshi karara yasa Yama abokanan Yusuf din alamun su tafi tareda juyowa yace "wat is it Yusuf?" Ahankali yace "Ya Faruqh nasan ban taba fadama cewa inason Bisma ba,zuciya na bani cewa aure Abba zaimi, dan Allah baniso wlh Bisma is the only woman I love,nidai inma auren ne afasa,yacigaba da suritai da sauri Umar yarike mai hannu yadan harareshi "wama yacema aure zaa daura,walima Abba yahada to,so chill less go" ahankali suke tafiya har sukakai mosque din nanfa akahau musu kirari yayinda aka matsa suka koma gaba still gaban Yusuf's baibar faduwa ba, nanfa mai Martaba yace afara.... O he just can't believe it, Yusuf yaji ance fa, Yusuf da Bisma sadaki 500k, kodai bashi Yusuf dinba? zufa yahau keto mishi shidai yaga mutane nata shafa addu'oi ahankali Umar ya matso daidai saitin kunenshi yace "this is my surprise,congratulations Bro,kadawo mijin Bisma halak malak,i hope yanzu u will settle down and take care of ur health" Yana fadin haka ya mike tsaye wani irin fuxgoshi Yusuf yay ya kankame shi sosai yace 'I love you ya Faruqh,i love you so much" yahau kukan murna duko da kanshi yay yace "hey akwai fa mutane anan,kanata wani I love you I be Bisma?" Murmushi Yusuf yay Umar ya mikamai handky ya goge fuskarshi yatafi wajen Abba zaiyi magana Abba ya girgiza mai kai yace "just say Alhamdulillah kanada dan uwa mai sonka, duk aikin Umar ne,amma daga yanzu karka kara boyemin Komi akanka, anjima zamuyi magana da daddare" speechless shine situation din da Yusuf yasamu kanshi tambayan kanshi yake maizai ma Ya Faruqh?" Da sauri ya share guntun hawayen daya zubomai ganin Umar na dagomai hannu alamun yazo karasa wa wajen yay duka suka dunguma zuwa shashin Faruqh suna shiga aka kwarama Yusuf red and white balloons sukahau mai wakan happy birthday to you ga wani katon cake a center table wanda aka rubuta "happy birthday Yusuf and Happy married life" wanan karan kasa daurewa yay ya rungume Umar yana kuka sosai harsaida yasa na yanka kuka shima abokanan su na gefe just wishing inama zasu samu Yaya mai sonsu haka.
Karan text yaji hakan yasa ya saki Umar ya bude sakon Bisma ce ta turomai Happy birthday to you my Husband,I love you. He just can't believe it sujjada yatafi straight Yama Allah subhanahu wataala.
A bangaren Bisma kuwa zan iya cewa wanan ranar bakin ciki da farin ne 50/50, tadawo soo silent kaman sikila,shikenan tarasa Umar har abada, buh she is still happy at least she gave him happiness ta hanyar yimai abinda yakeso,and for d sake of dat love she promise to accept Yusuf takes care of him, after all he deserves it yayan tane,duk sanda ta shiga bayi saitaci kuka sosai har tai wata yar rama,daga Bilkisu Nana harda Ummi sun kasa gane kanta dasuka tasata agaba da tambaya ta barke musu da kuka itama Ummi tahau tayata nanfa aka kira Umma da kyar ta lallashe su tana tsaye tasa aka shirya su cikin fararen dogayen rigunan wacce Hudayya(Amna fadoul)akaba kwangilar yi, sunyi mugun kyau kowaccen su kayan daidai jikinta Bisma yar kuttuba daidai daidai, tafiya daya girgiza dari, Ummi siririya sai uban dukiyar fulani da wani irin curved pufpuf A*ss. Nanfa George Okoro yafara aikin dayafi iyawa Umma ta aika akira Faruqh da Yusuf nan suka zo Sai alokacin Umar yaga Ummi dan badan Umma na wajen ba Hmmmmm.
Wajajen tara nadare akakai kowace Amarya dakinta dake nan cikin masarautar chan bangaren daban wanda yake da tazara sosai da fada, kasancewa gidan da mai Martaba yasa agina musu ba'a gamaba amare. kam sunsha kuka kamar ba gobe ankai kowacce dakinta Buzuwa ta tsaya takara basu sauran maganin tareda musu bayanin Komi tabasu nasha da wasu turarurruka sanan ta tafi.
Wuraren goma da rabi Umar da kanshi yakai Yusuf bangaren shi yay musu wa'azi mai shiga jiki sosai tareda cema Bisma ki kulanmin da alkawari kinji Lil sis gyada mai kai tayi sanan ya musu sallama yatafi nashi bangaren....
Ahankali Yusuf ya dawo kan gadon ya zauna kusa da Bisma ya rike mata hannu ahankali yace "thank you Aisha,Kidena kuka plz I promise to take good care of you Bisma, I love you so very much my love,i know you don't have feelings for me but nai alkawari I will always makes you happy and in Sha Allah one day zaki soni Bisma" hannu yakai ya share mata hawayen tareda yaye lullubin jikinta hanunta ya rike ya sakar mata murmushi yace " tashi muje muyi alwala ko wifey" murmushi tamai ta mike tsaye ta wuce ta shiga bayi ya bita da kallo ahankali ya saukar da ijiyar zuciya yafita daga dakin zuwa wani hadadden daki yay alwala sanan yadawo ya tarar da ita tana jiranshi "sorry kinata jirana ko?" girgiza mai kai tayi sanan ya jasu sukai salla sukai addu'oi ahankali yake feeding nata harta dan ci Kazan kadan tace ta koshi shima jiyayi ya koshi hakan yasa ya kwasa yakai kitchen daga nan ya shiga dakin shi yay wanka da sauran abubuwan da zaiyi wayar shi ya dauka ya tura mata text ignoring taso tayi amma tunawa da ya Faruqh yasa ta daura alkyabba akan rigar bacci jikinta tatafi dakin nashi yana zaune abakin gado ganinta yasa yay murmushi yace my luv mu kwana anan ko? Zoki kwanta" batai musu ba taje ta hau gado baice mata komiba ya kashe musu wutan ya kwanta a gefen ta ahankali yace "Bisma cire alkyabba bakijin zafi?" Kaman bataji ba saikuma ta cire ta ijiye kafin ta koma ta takure a waje daya tun tana darr darr har bacci yay gaba da ita,kasa bacci yay at all cuz he badly wants her, amma yasan inaaa! In fact he is afraid to ask ma. daga baya saidai yay alwala yahau sallloli yana rokon Allah ya samata sonshi.
Ahankali ya tura kofar dakin dayar sallaman shi Bacci yaga tanayi tana numfashin wanda yaci kukan nan,a ijiye abubuwan daya shigo dashi yay akan center table din kafin ya fita ya shiga dakin shi ya sauya kaya zuwa farar jallabiya da
wowa dakin yay ya shiga bayi ya hada mata ruwan dumi kafin ya dawo dagata yay chak hakan yasa ta tsorata sosai ta kankame shi tareda bude idonta a bayi ya direta yace "yi wanka kifito ina jiran ki" gyada mai kai tayi tana sosa ido, dan kallon ta yay kafin ya fita daga dakin yakoma nashi dakin shima yay wankan ya shiya. komawa dakin yay ya sameta tasa doguwan rigar bacci pink tai parking gashinta da white hair clip dabai gama parking gashin gabaki dayaba saboda yawan shi hakan yasa wani ya zubo ta gefe bakaramin kyau tamai ba sosai dudda rigan is not sexy amma kayan sunsa tai kaman little princess. Salla yajasu sukayi kafin abinci da kajina sanan yakai plate din kitchen har alokacin tana zaune akasa zama yay kusa da ita ya rike hannunta yace "kin tuna wata rana a kauye kin dawo daga wajen Ammi kika ga wani bera kika dinga ihu da kuka matsoraciya?" ya kalleta murmushi tayi batace komai ba yace "shine yau beran yacemin na kawoshi ya gaidake" da sauri ta kallai ta dan zaro ido alamun tsoro ta make mai kafada,farin yamata da Ido yace "yes, gama shinan anan" yasa hannu a aljihu ya ciro wani bera na Teddy gashi Kato da gudu Ummi tahau kan gado tana ihu ahankali tace "ammm, ammm, banaso ni" hayowa gadon yay ya wurga mata a jikinta hakan yasa ta danyi ihu ta tashi ta fada jikinshi ta rirrikeshi tanamai wani shagwaba dakoni bansan Ummi dashi ba ahankali tace "uhm uhmm ni ni banaso fa" hancinta yaja yace "beran auduga nefa Preety bana gaske ba" matse kafada tayi ai ai yana cizo fa,Allah saina dukeshi ya Hamma" tana fadin haka ta sauka daga jikinshi taje zata dakeshi Umar ya danna remote din aljihun shi nan beran yayo kanta da gudu ta fada jikinshi Umar tana ihu dayar karamar muryarta, duk tagama rikirkitashi sosai, jin ya riketa gam ajikin shi yasa ta kalleshi shima idanunshi na kanta kusan nayan mintoci kafin Ummi ta dauke idonta da sauri ahankali yakai bakinshi yabata wani kiss dayay kusan 15min kafin ya saketa, nan wasa ya chanza salo sosai Ummi ta tsorata tafara kiciniyar kwace kanta da karfi tana kuka dan tuna lokacin da suna kauye abunda yamata dakeda mugun zafin nan kaman amutu sosai take kuka ta rikemai hannu a firgice tace "Ya Hamma wlh mutuwa zanyi,karka sakemin abunan da zafi dan Allah" Shiru yay baice mata komiba ahankali ya dena duk abunda yake ya kwantar da kanshi a kirjinta, ya rike hannunta yay kusan 30min ahaka kafin ya saketa yabata kiss a goshin. ya lullubeta da bargo yace "yi bacci kinji Preety na,i luv yhu" haka yadinga shafa mata kai har bacci yay awon gaba da[truncated by WhatsApp][4/26, 6:59 PM] YAYA HAYAT: [4/25, 17:03] Aishat Muhammad
Umar Faruqh
84-85...
Karfe biyar ya shigo gidan na yamma, lokacin duk bakin sun waste,Ummi da dan gutun bacci yay gaba da ita akan doguwar kujera saboda yau ta wahala duk wanda yazo haka take yawon kawo mai snacks Sai yanzu dasuka dan ragu ta gyara dakin fes ta feshe ko ina da turare sanan tai wanka tadansa karamar rigarta iya guiwa na SpongeBob yellow tafashe jikinta da turare tafito falon ta zauna tana wasa da iPhone dinta, watsapp din da Bisma tabude mata ta shiga wani group da Bisma ta sata ta bude yawancin maganan Hausa ne hakan yasa tadan kwanta da kyau tana karantawa dan ta iya karanta Hausa sosai,kan yanda ake kula da mijini wacce Dr Khadeeja Walawa tai bayani dalla dalla, sosai wasu abu kebata kunya amma dudda hakan ta kudurci aranta zatama Yaya Hamma tunda dai yanzu baya mata Mugun ta ahaka bacci yay gaba da ita wayar nakan cikinta.
Ahankali ya ijiye laptop dinshi akan kujera tareda cire suit din shima ya ijiye,karaso wa yay ya tsugunna akan lumstesiyar kujerar datake kwance ya tsugunna hannunta ya kamo dukansu biyu ya manna musu kiss kafin ya duko Yama forehead nata ma kiss, hakan yasa tadan motsa ido tacigaba da baccin ta, murmushi yay sosai ya matso da kanshi ya sumbaci kunenta hakan yasa tai reacting to it ta bude idonta ahankali ta kallai, yarrr yaji ajikinshi hakan yasa ya kasa magana tashi tai ahankali ta zauna tana sosa ido ahankali tace"sannu da zuwa ya Hamma" har lokacin yakasa magana, dan murmushi taimai kadan kafin ta tashi ta shiga kitchen yabita da kallo,fitowa tai dauke dawani silver tray dake dauke da Eva bottle water, Sai bottle na Vita milk shima mai sanyi saboda tana yawan gani yana Sha,sai one glass cup. Har ta zauna akan kujerar bai sani ba ahankali tace "ya Hamma water or Vita milk?" God! He can't believe it, Ummi ce tamai turenci haka, sosai yake mata murmushi itama haka tareda rufe fuskarta ahankali tace "nai kurkure ko ya Hamma?" Da sauri ya rike hannunta yace "no Ummi na, kinyi dai dai abun ya burgeni ne,karki damu zaki cigaba da school dinki very soon kinji" ta gyada mai kai tana murmushi yace"Vita milk zansha" murmushi tayi ta bude ta tsiyaya a cup ta mikamai kanta nakasa, hannu yakai yarike mata hannu instead of the glass cup, ahankali yace "Ummi na kalli mijinki,wanan ba Hamma kauye bane maisaki kuka ba, this is ur husband,mijinki ne mai sonki sosai sama da yanda yakeson kanshi kinji Ummi na" hanunta ya saki ya karbi cup din ya ijiye akan tray din ya bude mata hannu da sauri ta shige jikinshi suka rungume juna na tsawon lokaci, ahankali tasakeshi tareda daukan cup din takai bakinshi ahankali yakesha yana kallon ta,murmushi tamai kananun white teeth dinan nata suka bayyana saida ya shanye sanan ta ijiye cup din tadau tray din zatakai kitchen da sauri ya karba ya girgiza mata kai "Allow me,nadawo so u rest" murmushi sosai tayi ta daura hanunta akan hancinta shima yay dariya yace "inason murmushi nan Ummi na" ya wuce kitchen jakar laptop din ta dauka da suit dinshi ta kaimai daki sanan tafito, wanka yay sanan ya zura jallabiya yafito sallama yay tareda bude kofar dakinta ya shiga tana kokarin cire rigar jikinta hakan yasa ta saki da sauri "zanje mosque,tashi kiyi sallan magrib" ahankali tace "saika dawo" murmushi yay yafita bayan magrib suka hadu da Yusuf a masallaci Yusuf yace "ya Faruqh jiya aka kai ma Ummi amma harka fara shining haka" yarike kumatu hararan shi Umar yayi kafin su zauna abakin bishiyan tare, Umar yace "Hw yhu Bro,and ya Bisma?" Dan shiru yay kafin yace "I can tell you am d happiest man on earth,na aure wacce nakeso even though Bisma bata fara Sona ba, but I will do everything that will make her love me, my problem Ya Faruqh is Mum, she's still mad at me, nabata hakuri but takijina, bata amsa gaisuwata,I love Bisma koma mezata min bazan rabu da ita ba" yakarashe maganan damuwa kwance akan fuskarshi, Umar ya dafa kafadar shi "Hey bakasan ba'ason ango na shiga cikin damuwa ba, just focus on making Bisma luv you,make her happy, Mummy don't worry she will get over it,zata sakko nasan bazata iya fushi da autan taba" murmushi Yusuf yay kafin fuskar yakoma cikin damuwa hannu Umar yasa a aljihu ya ciro wayan su abubuwa guda four takardu ya mikamai ahankali Yusuf ya karba kafin yay ihu yace "what! Flight ticket ya Faruqh" murmushi sosai Umar yay ya kannemai ido yace "yeah, honeymoon zamu LA, flight dinmu is 3pm gobe" Yusuf yace "buh ai bamu shirya anything bafa?"don't worry kayan jikinmu kawai zamu tafi dashi everything akwai,nasa anyi taking care of that" ahankali Yusuf ya rikemai hannu yace "thank yhu ya Faruqh I really need this wlh,i luv yhu".
Sai bayan sallan isha kowa ya wuce gidanshi.
Tsaye yasameta tana shan ruwa tana sanye dawani red transparent armless night gown wanda ya tsaya mata a knees bata dauka zai dawo dawuri haka ba kunya sosai taji yanda taga yana binta dawani irin kallo ahankali tace "sannu da zuwa ya Yusuf,ur dinner is ready" thanks yace kafin yakaraso wajen yaja kujera ya zauna zubamai tai a plate ta juya da sauri zata tafi rike mata hannu yay ahankali yace "Bisma plz stay with me Kona 2min ne,plz kidena hanani ganin ki,i luv you Bisma,plz love me back dan Allah am begging you" shiru yay idanunshi sukai mugun ja,ganin tai shiru yasa ya mike ahankali danya lura kaman koson ganinshi batayi ganin zai bar wajen yasa ta riko hanunshi muryarta na rawa sosai tace "am sorry,plz forgive me ya Yusuf bazan karaba kaji" takarashe maganan hawaye na fitowa daga idanunta ahankali ya zauna abinci ta debo da spoon takai bakinshi ahaka ta dinga feeding nashi harya koshi atare suka tattara wajen sanan suka kashe wutan sitting room din sukai daki shiya fara wanka kafin yace taje tayi haka tayi tafito ta maida doguwan rigar,ta kwanta kashe wutar yay ya kwanta hannunta yariko yahada da nashi yace "zamuyi tafiya gobe,LA zamu muyi honeymoon dinmu ko my luv" shiru tayi ahankali ya sumbaci wuyanta yace "I love you so much" ahankali yake Yan wasanni da ita kadan kadan daga nan yafara fita hayyacin shi ganin yana kokarin rabata da abunda taso ace na ya Faruqh ne yasa tahau kuka sosai kaman ranta zai fita, hakan yasa ya saketa ahankali ya juya mata baya yana maida numfashi,sosai taji bata kyautaba nan ta tuna da alkawarin ta hakan yasa ta rungumeshi ahankali tace "you can have me ya Yusuf, I love you" da sauri ya juyo ya manna mata kiss daga haka nafita daga dakin nadaiji kukan Bisma sosai kam.
WASHE GARI.
Ahankali take bude idanunta agogon bango tafara kallo taga 9:00Am nasafe yanzu bayan sallan asuba dan gajeren baccin nan dasukayi har tara tayi?" Murmushi takara yi mai kayatar wa tunawa jiya babu abunda Ya Hamma yamata, dago kanta tayi daga kan kirjinshi ta kalleshi bacci yake Sai yanzu take kara ganin kyau dinshi jibi dai yanda sajenshi suka kwanta hannu takai ta taba gashin wup yabude ido hakan yasa ta cusa fuskarta a kirjinshi tana dariya sosai dariya yay yace "nakama ki kina kallona,yes Nakama ki kuma saina rama" chakulkuli yahau mata tahau dariya sosai har tana neman shidewa hakan yasa yabari yana murmushi sosai yana kallon ta. ahankali yace "Ummi na" kallon shi tadanyi tana wani irin charming murmushi murya chan kasa yace "I love you"murmushi tayi tadau pillow ta rufe fuskarta dashi tashi yay daga bed din yace "Pretty bari naje nagaida Umma da Abba" Jallabiyar shi ya zura kafin ya duko Yama forehead nata kiss yamata murmushi yafita,murmushi tayi itama ta shafa goshin nata inda yamata kiss takai hannun bakinta ta lumshe idanunta tana wani irin jin dadi da natsuwa a ranta,dan motsin dataji na karan fadin glass cup hakan yasa tadan bude ido da sauri a firgice, ganin Mommy Yusuf a gabanta yasa takara firgita ta mike tsaye kafin tadan tsugunna kasa tace "ina kwana Mommy" muryar ta na rawa, wani wulakantaccen kallo Mommy tabita dashi from head to toe,even though kyawunta yabirgeta dan bata taba ganin jikinta hakaba dan yar karamar blue top ne ajikinta, fito da wuka Mommy tayi daga katuwar handbag din data rike a hannu tayi ta nunama Ummi data wage baki zatai ihu, zaro mata ido Mommy tayi tace" kikamin ihu saina kashe ki, fara tafiya akwai inda Zan kaiki, kikamin ihu saidai kiji na caka miki wukar nan" Daka mata tsawa tayi bazaki wuce mutafi ba?" Make kafada Ummi tayi tafara ja da baya jikinta na rawa sosai ahankali tace "Ya Hamma,Ya Hamm" wukan mommy takai ta yanke ta sosai a wuya saiga jini bulbulbul, mugun tsorata Ummi tayi ganin yanda jini ke fita daga jikinta ga kanta na juyawa sosai baki tabude zatai ihu,Mum tasa kafanta ta nushi cikinta ahankali Ummi ta sulale kasa sumammiya"
Perfect haka nakeso maida wukar Mum tayi a jaka ta zuge zip din, kama kafafuwan Ummi tayi tahau janta harta kaita kitchen sanan tasaketa ta bude kofar kitchen din inda nan tai parking Jeep dinta, dawowa tayi taja Ummi akasa kafin ta leka taga babu kowa ta wajen sanan ta ciccibi Ummi tasa a booth ta rufe da sauri, ta shiga motar taja tabar wajen da gudu tsiya.
Maman Abd Shakur
[4/26, 6:59 PM] YAYA HAYAT: Umar Faruqh
86...
Da sauri yake tuki saboda yanda yabar Bisma in pain, daga pharmacy yafito yaje yasiyo mata some pain killers da maganin zazzabi yakusa kaiwa gida yaga mota kaman ta Mommy shi ta wuce dawani irin bala'in gudu dayasa yadan yi mamaki dakuma kokonta. haka yakarasa fadawa suka budemai gate ya shigo bai karasa ba saiya tsaya yay saukar da glass din motar ya kalli gate man din yace "Bala Mommy nace tafiya yanzun nan da bakar Jeep?" Bala yace "eh yallabai itace" shiru yay ahankali yace "buh Mum bata gudu da speed haka ai" jin bai natsu da hakan ba yasa ya dauko ledan drugs din yamika ma Bala yace "kaje bangare na kai knocking,kabama Bisma wanan kace mata ina zuwa tasha maganin" Bala ya karba yayinda yay reverse yabi bayan Mommy shi.
Ahankali ya bude kofa ya shigo sitting room din da sallaman shi cikin tattausan murya yace "Ummi na" karasa wa yay dining ya bude fridge yadau bottle water karami baima tsayawa tsiyayawa a Kofi ba ya Sha, saida yagama Sha sanan ya ijiye yay hanyar bedroom din Ummi ya bude dakin ta gyara saima kamshinta dake tashi ahankali ya zauna abakin gadon yadau hijab dinta ya rungume jin baiji alamun zuban ruwa ba yasa ya bude kofar bayin ganin bata ciki yasa yafito da sauri daga dakin Sai alokacin ya kalli tiles din, dogon corridor din yaga jini adan firgice yace "subhanallah" dakin shi yay da sauri jinin daya gani akasa yasa yarike baki da sauri ya kwala mata kira "Ummi" bude bayi yayi bata hakan yasa da gudu yay hanyar kitchen yana bin shatin jinin daya gani akasa yakai kitchen nan yaga Jini har zuwa kofar baya na kitchen din, budewa yay yaga ga digon jini guda uku daganan babu kuma wani irin ihu ya kurma daya jawo hankalin fadawa suka iso wajen suka tambaya lpy? Arude ya tambayesu kunga Ummi? Kowa yace a'a dakin mai Martaba yay yafada jikinshi Sai kuka nan suka rude da kyar yafadi musu abunda yafaru Umma tahau salati biyoshi sukayi sukaga jinin ko ina, mai Martaba yasa aka buga kararrawan something is wrong a masarauta,matar yarima Umar Faruqh wani ya saceta.
Ahankali Bisma ta mike tsaye da kyar jin an buga kararrawan something is wrong a masarauta Dogon Hijabi ta zura kafin tabude kofa tafito mai Martaba Umma da Faruqh taci karo dasu a doormat dinta arude Na yanka yace "kinga Ummi Bisma?" Girgiza kai tai arude tace "no, maiya faru?" Umma tace "jini ko ina adakin ta and she's no where to be found", nan Bisma itama ta rude Sai kuka arude Na yanka yace "Yusuf, Yusuf, lemme call him?"
Ganin number ya Faruqh yasa ya dauka yace "Bro hw far?" Arude na yanka yace "Yusuf Ummi, someone took her?" Ganin yanda yake magana yasa Yusuf yace "calm down yimin bayani da kyau kaman ya someone took her?" Yakarasa parking abakin hanya "yeah, na barta on bed naje gaidasu Dad nadawo koina jini and bata nan,anduba ko'ina batanan Yusuf ina Ummi na taje" yakarashe maganan muryan shi takaraya sosai Yusuf yace "listen to me,u need to calm down am coming home now ganinan zuwa" katse wayan yay tareda kama kanshi yay ihu sosai "I know! I know it,Mommy must be behind all dis,ita ta dauke Ummi" sosai ya dukar dakai yahau kuka yace "Mommy why? Maisa kika tsani dan uwana haka da mahaifiyar shi? Why Mommy? Why are u wicked?" Hawayen shi ya share kafin yay dailing number ta kusan kira na 6 sanan ta dauka cikin fushi yace "Mommy ina Ummi? I swear Mommy inkikama yarinyar nan anything Zan tonaki nafadima Dad kece, just tell me where u are I will be dere, I know hw to amend the whole stuff don't just hurt Ummi" cikin fushi Mommy tace "u are very very stupid Yusuf, kanajina?" Cikin tsawa tace "I said u are very stupid, don't you know am doing this for you Yusuf?" Shima cikin ihu yace " I don't want it Mommy,banaso banaso,Mommy I hate the throne so stop all dis nonsense u are doing and tell me where u are so that I can come and get Ummi" tsaki Mum tayi tace "Stupid fool, kafita daga idona Yusuf" ta katse wayan dip, hawayen idonshi ya share kafin ya kalli wayan nashi iPhone 7 dayasa ya nenomai GPS, yana kokarin tracking inda Mommy take, nan ya nunama Yusuf location din, baimasan anguwan ba da sauri ya tada mota yadinga bin map location...
Yana zaune dasu Dad a falonshi yana girgiza kafa wayarshi yay kara unknown number yagani, Umma tafara tambaya "Yusuf ne?" Girgiza mata kai yayi sanan ya dau wayan cikin kakkausan murya yet very cool yaji tace "inaso kabar inda kake yanzu haka kaje wajen da kai kadai ne" cikin dakewa yace "waye?" Da sauri Umma tace "waye Son?" "Nace kabar wajen nan" da sauri na yanka yabar falon ya shiga bedroom din Umma kafin yace "nabar wajen am alone now" "good, first thing first i have Ummi, Ummi na wajena" da sauri ya mike cikin tsawa yace "hw dare you? Uban wa yabaki daman daukar min mata,who d heck are you" "shiiiii,dont be rude lil one! Watch ur words cuz matarka ce will pay for dem, anyway kishiyar mamar kace, and listen to me,listen attentively!" tai maganan da kakkausan murya na yanka dat was totally shocked yace "Mommy?" Tace" Once kibi instructions dina kayi abinda nace I assure you Ummi zata dawo safe and sound, idan bakayi ba sunan Ummi dead, and everything should not exceed 3hours,i mean it 3 hours and d clock starts ticking now tick tac!tick tac!" ta gyara murya "uhm uhm" tace "karka fadama kowa I have Ummi, inhar kanason Ummi tadawo dole ka kashe kanka Faruqh!" Dummm yaji saukan maganan akunnenshi tacigaba "na rasa yanda zanyi nai eliminating naka, I never succeed tun kana karami nakeyi but always fail saisa I came up with d idea of kai ka kashe kanka,i mean suicide!" Dum yakarajin maganan akan kunenshi "kagane ai bayan ka kashe kanka ranan alkiyama ma straight to hell, and d suicide dinma akwai yanda nakeson kayi a very painful one".
Maman Abd Shakur
*Alhamdulillah Done with the exam, thanks
for the prayers Loves*
Umar Faruqh
97-98...
Sallaman Umma dayaji hakan yasa ya
saketa da sauri ya koma ahankali ya zauna,
ita Kuma gabaki daya ta daburce hakan yasa
ta daga flask tafara tsiyaya hot water a cup,
sallaman da Umma takara yi ya amsa da
sauri turo kofan akayi aka shigo murmushi
cike da fuskar Umma tace "son" rungumeshi
tayi tana murmushi shima murmushi yake ya
kankameta kafin ta sakeshi ta koma gefenshi
ta zauna tace "Ya jikin son? Kaci abinci
kuwa?" murmushi yay ya gyada Kai yace "tea
nakeson sha gashi ana hadamin" kallon
Faruqh dake zaune a kan kujera tayi tace
"Faruqh yay Sallah?" dago Kai yay yace "eh
Umma yayi" daidai lokacin Bisma ta karaso
da tea din a faranti kanta a Kasa ta karaso
gaban Yusuf murya Chan ciki tace "ga tea ya
Yusuf" murmushi yay bako kunya yakai
hannu zai karba yabada da hanun ta Yana
shafawa da sauri Umar ya kauda kanshi,
juyawa tayi taga Umma na waya hakan yasa
ta fizge hanunta tai hanyar fita daga dakin
da sauri yace "ina Zaki?" batare data juyo ba
tace "dakin Ummi zani" da sauri taja kofa
tabude tafita, Sai alokacin yadan sauke
ajiyar zuciya ya kalli Umar yace "Ya Faruqh
tea" girgiza Kai yay yace "am ok".
Saida Umma tagama wayar sanan tace
"Abban ku na Office din Dr bari naje na duba
Ummi" mikewa Umar yay yadan shafa kanshi
ahankali yace "nima zandan zaga gari Umma
bazan dade ba" Umma tadan kalleshi for
some time ahankali tace "saika dawo amma
karka dade kaji" murmushi yay yace "OK
Miemie" kallon Yusuf yay dake binshi da
kallon ya kannemai ido daya yadau keys
yasa a aljihu yajuya yafita.
Ajiyan zuciya Umma ta sauke da karfi wanda
hakan yasa Yusuf ya kalleta cike da damuwa
yace "Umma just pray for him" Umma ta
kallai tace "to Yusuf, Allah sa Matar shi taji
sauki Dan shine biggest ciwon shi for now,
Bari na dubo su" bude kofa tayi tafita daga
dakin, Yusuf ya cigaba da sipping tea dinshi
ahankali.
Tafiya yay me nisa sosai kafin yay parking a
gaban wani cool garden mai suna "Hollow
Flex" kifa kanshi yay ajikin stiyarin mota Yay
tsaki, ahankali ya dago ya jingina da kujeran
yay kusan 20min kafin ya bude motor yafito
ya kulle yay cikin garden din quiet place
yasamu yaje ya zauna ya ciro wayar shi
daga aljihu tare da car keys ya ijiye a
gefenshi daga tacan nesa ya hango wani
matashi na siyar da pack na hair clips masu
shegen kyau abun sun burgeshi sosai hakan
yasa yay ma guy din waving hannu da sauri
guy din yazo karba yay ya kalli hair clips din
murmushi yay ya kalli Guy din dake tsaye
Yana murmushi ya tambayai kudin, nan
yaciro ya bashi guy din yay godiya yajuya
yatafi. ajiye clips din yay a gefe ya lumshe
ido tareda shafa kanshi murya chan ciki
yace "Haleema! Maisa saida lokaci yay
dazan nuna miki soyayya ta a gareki kike
neman guje mini", shiru yay nayan sakanni
kafin yadan goge guntun hawayen daya
zubomai yadan ja numfashi yace "I know,
nasan nimai laifi ne dayawa a wajen ka ya
Allah, I know I was stubborn then, nasan I did
many many bad things to Ummi dannaga she
was afraid of me, nasan na zalunce ta but
please forgive me ya Allah, na tuba, ya Allah
Kai keda ikon bada lpy ya Allah kabama
Ummi lpy " shiru yay ya kankame jikin shi
saboda yanda yaji sanyi na shigan shi.
Wayar shi ya danna yaga 7:00 na yamma
hakan yasa ya koma mota ya dauko
dadduma yay alwala da bottle water ya
shimfida dadduma ya kabbarta salla. Saida
yay Isha sanan yabar wajen.
Parking yay a parking lot na hospital din ya
kashe motar ya fito da ledodi yan siyayyan
dayay ma Yusuf ya karasa asibitin, tundaga
reception ya hango Yusuf akan wheel chair
Bisma na gungurashi yanata zuwa gado gado
yana raba kudi da wasu chocolate cupcakes,
bakin shi dana Bisma yaki kulluwa ahankali
yace "wat got them so happy lyk this?" Daga
kafa yay ya karasa ciki yasa hannu ya bude
glass door na reception din ya shiga ward
din ya tsaya shiru Yana kallon yanda Yusuf
ke rabon kudi da cupcakes Bisma ne tafara
ganin shi da sauri ta fadi ma Yusuf ya dago
ya kalleshi Yana wani irin sassanyar
murmushi turashi Bisma tayi suka karasa
gabanshi cupcake daya Yusuf ya ciro daga
kwalin ya mikama Umar yace "Haaa ya
Faruqh is for you " dan dukowa kadan yay
Yusuf ya samai abaki ya gutsuri kadan yaci
yanda yaga Yusuf da Bisma na kallonshi
hakan yasa ya hadiye da wuri yace "wat? "
murmushi Yusuf yay ya kalli Bisma ya
kyaftamata ido kafin yace "mutafi daki"
dukansu suka dunguma zuwa dakin ganin
sunyi hanyar dakin Ummi yasa yadan ji wani
iri hannu Bisma tasa ta bude kofar ta
wangale..... Gabaki dayan kayan daya riko a
hannu ne suka zube hakan yasa Ummi da
Umma kebama abinci ta dago dara daran
fararen idonta ta kalli inda taji kara.
Maman Abd Shakur
[8/7, 17:35] Aishat Muhammad:
99..
Murmushi mai sanyaya rai ya saki ahankali
ya tsugunna yay sujjada kafin ya karaso cikin
dakin Yana kallon Ummi da idanunta ke Kasa
tana tauna abinci ahankali, Umma ta
ballamai harara tace "Sai Yanzu ko" dukar
da kanshi yay batare dayace komi ba yana
murmushi Bisma ta karaso ta zauna kusa da
Ummi, abinci Umma takara miko mata ta
kawar dakai ahankali tace "nakoshi ruwa"
Umma tamika hannu zata dau ruwan amma
har Umar ya rigata hararan shi takara yi tasa
hannu ta karbe ruwan dariyan da Yusuf ke
gintsrwa ya saki hakan yasa ya ballamai
harara da sauri yay shiru. Umma ta bude
ruwan ta bata ta Sha kadan ta Mika ma
Umma Umma tace "yauwa Ummi Bari nasa
miki pillow a baya karki kwanta Sai abinci ya
sauka" to tace ahankali Umma tasa mata
pillow ta gyara mata zama Umar dai Sai
kallon Umma yake Abba ne yaturo kofan ya
shigo yace "daughter Ummi ya jikin"
ahankali tace "lafiya lau Abba" murmushi
yay yace "gobe doctor yace zai sallamemu"
wani irin dadi Umar yaji aranshi Abba yace,
"Faruqh tashi mutafi gida, Bisma, Wife,
"Sosa Kai Umar yay yace" Abba anjima
zanzo daga baya Yusuf yay murmushi hakan
yasa ya Harare shi Abba yace"to shikenan
kumu tafi" Umma ta juya ta kalli Ummi ta
shafa kanta tace "ba'a Bari a kwana amma
gobe da sassafe zanzo kinji kina bukatar
wani abu" girgiza Kai tayi hakan yasa ta
shafa kanta saida safe Ummi na, Bisma ma
ta mike tace "mezan kawo miki gobe Ummi?"
ahankali tace "fatee" dariya Bisma tayi tace
"to saida safe" duk suka juya zasu fita Yusuf
yace "bro bazaka rakasu ba?" Umma tai
murmushi da sauri yatashi Yana hararan
Yusuf dake murmushi har mota yaraka su
Umma tace "saura kuma kadade kadai San
10 suke cewa atafi ko to kawai yace Yana
Sosa Kai saida suka bar haraban gate din
sanan ya juyo ciki da sallama ya shigo dakin
tana zaune inda Umma ta barta suna hada
ido tai sauri ta dukar da kanta tana wasa da
dogayen yatsun ta, karaso wa ciki yay ya
zauna a gefenta akan gado har jikansu na
gogan juna yunkurin matsawa gefe tayi
hakan yasa yakai hannu ya riketa Yana mata
wani irin kallo da sauri ta dukar da kanta
hannu yasa a habar ta ya dago kanta hakan
yasa ta dago idanuwan ta ta kallai yarr yaji
murya chan kasa yace "Haleema" lumshe
ido tayi hannu yasa ya shafa gashin kanta
yace "Ya jiki" kaman bazata amsa ba tace
"naji sauki" kwanto da kanta yay akan
kirjinshi ya rungumeta hakan yasa tai lamoo
tana sauke ajiyar zuciya ahankali, lumshe
ido shima yay yanajin wani irin zazzafan son
matar tashi a ranshi sun dade ahaka Jin
abude kofa yasa ya bude idanunshi da kyar
wata nurse ce rike da book tace "is time for
you to leave sir" ahankali Ummi tadago
kanta daga jikin shi tana kallon nurse din
shafa kanta yayi yace "lokacin tafiya yayi
zan dawo da wuri gobe kinji kwanta na
lullbeki kwantar da ita yay ya lullubeta da
bargo jikintane yafara rawa sosai idanunta
sukai raurau girgiza mata Kai yay ya dafa
kafadar ta yace " no karki" kuka sosai tahau
kuka ta rirrikeshi hakan yasa ya kalli nurse
din yace "give me two minute" OK sir tace ta
kulle kofar tafita hakan yasa ya kalli Ummi
data rike shi tana kuka sosai harda shesheka
tace "Ya Hamma karka tafi tsoro nakeji
Mommy zata zo" sosai tabashi tausayi hakan
yasa ya jawota jikin shi Yana shafa bayanta
ahankali yace "shiiii ya isa" saida tai shiru
ya dago kanta ya share mata hawaye da
handky har lokacin tana rike dashi ahankali
yace "ba abunda zai sameki babu abunda
mommy zata miki, mommy datake chan
prison, bake kadai bane ana ba, GA nurses
ga dakin Yusuf a gaba, GA phone dina zan
ajiye miki dazaran naje gida zan kiraki
harsaikinyi bacci zan kashe babu abunda zai
kamaki kinji" gyada mai Kai tayi da rinannun
idanun ta ganin ya kura mata ido hakan yasa
ta saukar da kanta kasa da sauri yasa hannu
ya dago habarta ahankali ya saukar da bakin
shi kan nata hakan yasa ta bude idanunta a
firgice tafara kokarin kwace kanta amma
takasa saboda bata da karfi ko kadan Jin
tana sheshekan kuka ya saketa da sauri tare
da ciro hanunshi daga cikin rigarta kwantar
da ita yay akan gado da sauri ta juyamai
baya ta kulle idanunta murmushi yay ya iijiye
mata wayar ya duko ya ma kunenta kiss
yace "saida safe Matar Hamma" Ya juya
yabude kofa yafita.
Maman Abd Shakur
[8/17, 8:25 AM]
It's @lh@ji
: Umar Faruqh
100...
Ahankali ya Bude kofa ganin ko ina shiru
hakan yasa ya haura stairs yatafi dakin shi
wani irin murna da kwanciyan hankali yake
ji saida ya shiga bayi yay wanka ya fito ya
zura jallabiya yay nafila sanan ya kwanta
akan gado dayar wayar shi ya jawo yay
dialing number saida yay ringing kusan sau
uku sanan ta daga ta kara a kunne kwanciya
ya gyara kafin ahankali cike da natsuwa
yace "Matar Hamma Barka da dare" lumshe
ido tayi tace uhm, shiru yadan yi Saboda
yanda ta amsa yaji har ajikinshi yace "ya
jikin bakiyi bacci ba ?" uhn tace yace "babu
abinda ke miki ciwo? " murya chan ciki tace"
a'a" shiru yay kafin ya jawo filo ya rungume
ya Kara gyara kwanciyar shi yace "Ummi na
ina sonki sosai kina sona?" kunya maganar
tabata hakan yasa ta iijiye wayar a gefe ta
rufe fuskar ta ahankali, Jin alamun maganar
shi hakan yasa tadau wayar takara akan
kunenta yace "Ummi nasan nai miki
laifuffuka da dama abaya ki yafemin kinji
Ummi na, bazan iya rayuwa bakeba inason
ki haifamin yara kyawawa masu kama dake
da wanan idanun matsoraciya irin naki
dinan" murmushi tayi wanda har saida yaji
murmushi yay yace "kinason Yara Ummi
na?" kaman bazatai magana ba tace "eh"
murmushi yay yace "dazaran an sallamemu
gobe saina baki ijiyan yarana inmun koma
gida ko" da sauri ta katse wayar tana turo
baki tare da kulle idanunta Jin wayar na
ringing kaman bazata dauka ba Sai Kuma ta
dauka yace "shine kika katsemin waya ko"
shiru tayi batace komi ba ahankali da
raunanniyar murya yace "kinji Ummi na ina
bukatar ki dayawa ne" ganin tai shiru yasa
yace "Ummi" Jin shiru hakan ya tabbatar
mishi da tai bacci ahankali yaji saukar
numfashin ta Bai damu da kudin shi dake
tafiya ba haka ya daura wayar akan kirjinshi
ahaka har bacci yay gaba dashi.
Da sassafe Umma ta shirya tafito clashing
sukayi da Umar hakan yasa ta kalleshi daga
Sama har kasa yanda yay wani shegen kyau
kaman bashi ba Sai kamshi yakeyi kaman
sabon ango da sauri yace "ina kwana
Umma" antashi lpy Sai ina Faruqh? Da sauri
yace "asibiti zani Umma tace "daka jira
Bisma inta gama faten seka taho da ita ni
yanzu zan tafi kaji son" badan yasoba yace
to Umma Sai wajajen 10 Bisma tagama faten
Bama tayishi a tsanake ba Dan dukya
dameta Sai wuraren Sha daya sanan ta fito
suka tafi shiga dakin sukayi tunda suka
hada ido Ummi ta dauke Kai shiko Sai binta
da kallo yake saboda wani irin mugun kyau
dayaga tayi tana sanye da plain gown na
pink material Sai murmushi take saboda taji
muryan Maman ta da Ammi harda Baffa.
ganin Bisma yasa tadan kwalalo ido tace
"Anty Bisma kinyi min?" daga mata Kai tayi
hakan yasa tai murmushi ta gyara zama
karaso wa falon Bisma tai ta bude kulan ta
zuba mata a plate ta mika mata da spoon da
sauri ta karba tace "nagode" kalli Yusuf tace
"ya Yusuf zomuci" murmushi yay yace ni
matana zata ban nawa special mutafi dakin
mu Honey ya kama hanun Bisma ganin
Umma na kallon shi hakan yasa ya sossa Kai
suka fita da sauri diban abinci tai takai baki
buga ihu tai da sauri ya karbe abinci ya mika
mata ruwa tasha da sauri Zama yay yace
"sorry kibari ya huce kinji Ummi na" dukar
dakai tayi dan kunya Umma Takeji.
Sai wuraren 2 na Rana aka sallamesu
hanunta Umma tarike tana tafiya ahankali
suka fito a baya Umma tasata ta zauna kusa
da ita Bisma ma ta zauna Umar ya shiga
mazaunin driver shikuma Yusuf a gefenshi
suka tafi gida. Gabaki daya Umma ta kasa ta
tsare Sai wani lura na musamman take
Bama Ummi da Bisma ta kaisu dakin ko falo
bata Bari sunfito ba sosai ta musu nasiha
mai shiga jiki Dan mai martaba ya fadi mata
gobe zasu wuce naija.
Bayan sallan Isha Mai Martaba yasa aka kira
kowa duk suka fito falo suka zazzauna
yafara bude taron da addu'a kafin yace
"Faruqh da sauri ya dago Kai yace" naam
Abba wani gari kekeson zuwa a kasashen
duniya kaida matar ka banda makka gari
mai tsarki dan murmushi yay yace "Abba
Australia nakeson zuwa" Abba yay
murmushi yace kaifa Yusuf "uhmmm Egypt
nakeson zuwa murmushi Abba yay
Alhamdulillah tom in Sha Allah gobe tickets
naku will be ready zakuje yawon shakatawa
da iyalin ku, mudai gobe zamu koma
Nigeria, nahore ku dajin tsoron Allah Kuma
ku kula da matayen ku da kyau Allah ya
muku albarka zaku iya tafiya Yusuf yafara
tashi yay gaba Umar yabi bayan shi daga
baya Bisma da Ummi ajere sukai Sama dakin
Umma suka shige Bisma nata janta da hira
ganin tafara gyangyadi yasa Bisma tace ki
kwanta mana kwanciya tayi Sai wajajen
10:30 Umma ta shigo dakin taga Ummi ita
kadai a kwance tana bacci ahankali Umma
tace "Ummi" tashi tayi zaune tana Sosa ido
Umma tace "ga ruwan tea zoki kaima mijin
ki adakin shi" ahankali ta tashi dogon hijabi
ta daura akan yar rigan baccin dake jikinta
ta karbi tray din hanun Umma ahankali tace
"inane dakin Umma? Dakin karshe na
bangaren dama to tace ta juya tafita Umma
ta rike haba iyye su Bisma ko kunya babu
anbi miji bayi ta shiga danyin wanka.
Ahankali tai sallama tana sosa ido saboda
bacci datake ji, jin anbude kofa yasa ta
sauke hanunta tadan kallai tace "Umma tace
nakawo ma tea" matsa mata yay yace "shiga
ki ajiye" hakan yasa ta shiga wani kamshi
mai dadi ne ya daki hancin ta ahankali ta
tsugunna ta ijiye tray din akan center table
ta juyo da niyyar komawa ganinshi tai jikin
kofa yay folding hanunshi akan kirjinshi
Yana kallon ta hakan yasa ta tsaya takasa
gaba takasa baya.
Maman Abd Shakur
[8/17, 8:25 AM]
It's @lh@ji
: Umar Faruqh
101...
Karaso wa yay cikin dakin Yana tafaiyarshi cikin natsuwa ahankali ya rike hanunta jikinta ne yafara rawa sosai kan gadon dakin ya zaunar da ita tareda cire hijabin jikinta ya ijiye a gefe wani kallo yabita dashi daga nan kuma yafara aikamata da sakonni soyayyar shi hakan yasa jikinta yafara rawa,cikin kuka tace "ya hamma tsoro nakeji zafi" ya dade Yana kallon ta kafin yasa hannu ya share hawayen dake zuba a idonta girgiza mata kai yayi yace "ahankali zan miki bazai miki zafi ba kinji Ummi na sosai yake sarrafa ta hakan yasa na basu waje.
Bayan Shekara Hudu...
Kyawawan Yara su uku nagani a mota suna sanye da kayan makaranta biyu maza wayanda ke mugun kama da na yanka dayar kuma mace dake kama da Bisma sak, ihu yaran sukahau yima driver wait wait stop d car hakan yasa driver ya Paka motar daya daga cikin mazan ne yace" Amal bring ur own da sauri ta bude Jakarta ta ciro popcorn da shawarma shikuma Hussain chocolate yabada duka Hasan yahada harda nashi ya fito daga motar, driver murmushi kawai yay Dan yasan mezasuyi. tsohuwar dake bakin hanya da guntulen hanunta yakai mata gabanta ya ijiye hakan
yasa ta dago kanta tace "nagode yaro" da sauri ya juya zai koma da karfi tace "yaro zo" komawa yay tace "ya Sunanka" "my name is Hussain Umar Faruqh" murmushi tayi ta goge guntule hawayen daya zubo mata tace "kacema babanka da maman ka nace su yafemin kaji wuce kitafi" ganin tana kuka yasa Hussain ya tsaya da sauri driver yafito yaja hanunshi suka tafi. Da sallama da Kuma gudu suka shiga katafaren gidan suna Kiran Mommy Mommy, Ummi dake kitchen ta wanke hanunta da sauri tafito ta rungumesu.
Sosai take kuka hakan yasa ta Mike daga bakin titin dan taje kasan gada inda take kwana, saboda tsaban kuka bata lura da titi ba tadaiji anata ke ke juyowan da zatayi wani katon tipa daya dauko yashi yay kanta ya niketa tass waiyazubillahi. Nan aka tattarata aka sallaceta aka kaita gidan gaskiya.
Karfe 8 na dare suka hadu dukansu Dan hira gabaki daya kansu ahade daga Yusuf har Na Yanka sun zama manyan cikakkun maza Hussain ne yace "Dad wata mata tace nacema kayafe mata kaida Mommy" da sauri Umar ya ijiye tea dayake Sha yace a ina? Yace abakin titi Bara takeyi, shiru sukayi hakan yasa Ummi ta tashi tace "kid follow me time for bed" haka suka tashi saida ta kaisu sanan ta dawo ta zauna kusa da Umar ta sauke ijiyan zuciya tace "Ya Yusuf ni nadade da yafema Mommy gaskiya gobe zamuje mu daukota mu kaita wajen Abba mutayata rokanshi ya yafe mata ko sweetheart?" gyada Kai Umar yay Yana murmushi, murmushi Yusuf yay yace ina alfahari daku nagode muku.
Kwantar dakai Ummi tai akan kafadar Umar shafa kanta yay yace "wifey na a kauye zamuyi salla ko" murmushi tamai tace "I love you ya Hamma na" saida Bisma ta mike ta murguda baki tace "point of correction Ummaru Na Yanka zakice" da gudu tai Sama Na yanka ya daure fuska ya kalli Yusuf zan balla Matar kafa dariya Yusuf yay yace "bindi" da sauri yatashi yabi Matar shi hakan yaba Umar daman sumbatar bakin Ummi yace "I love you too Haleematu Sadiya".
*Alhamdulillah*
A huge thanks to my lovely fans anan na kawo karshen Umar Faruqh, Sai kunjini a littafina na gaba very soon. Luv Yhu All.
Maman Abd Shakur
" $
Times New Roman
Times New Roman
Calibri
Calibri
!%),.:;>?]}
$([{
SummaryInformation
DocumentSummaryInformation
WpsCustomData
TECNO LD7
WPS Office
582e6ff28fba4eefac65cb09187a2f65