Gabatarwa
Umar Faruqh Part 1 Complete Hausa Novel · about 29 min read
Root Entry
WordDocument
0Table
Data
Normal
Copied By
HAYATU BABA ZUBAIRU
(admin
Arewa hausa novels
Novels villa
Duniyan novels
Hayat hausa novels
Hausa novels and fashion
And
Cool novel, makeup and cooking)
WHATSAPP NO:
+2347039625239
*UMAR
FARUQH*
xaune yake kan wata yar karamar
kujera daga bakin kofa fuskar nn tasa a
hade yana bare gyada yana jefawa
bakinsa ko kadan baya fahimtar fadan
da Amminsa da baffansa ke masa,
tafarfasa kawae xuciyarsa ke yi,
hankalinsa yyi nisa kan abinda xae yi
ma su talle da lado in ya kamasu, akan
me xasu hana mutane sakat su hanasu
kwanciyar hankali a gari, huro iska mae
xafi yyi ya jefar da bawon gyadar
hannunsa kmr an ce ya daga kai ya ga
hawaye na bin kuncin Amminsa ya juya
da sauri ya kalli baffansa yaga ya mike
ya dauki hular kiwonsa ya kafa a ka snn
ya dauki sandar dake jingine jikin
bango, mikewa yyi da sauri ya nufi gun
mahaifiyar tasa ya durkusa gabanta a
rude yake cewa
kuka kike Ammina, ni
na bata maki rai ko?
bae jira me xata
ce ba ya rungumeta, ta fashe da kuka
cikin rawan murya tace
baka ji Hamma
na, in na fada maka magana baka
amfani da shi, bana son wani abu ya
saman min kai
kuka ne ya ci karfinta,
nn da nn hawaye ya shiga sauko masa
shima yana rungume da mahaifiyar tasa,
juyawa yyi ya kalli mahaifinsa dake
tsaye bakin kofa shi ma idonsa har ya
kada, daga sandan hannunsa yyi ya
shiga nuna Hamma ransa a bace amma
ya nemi magana ya rasa, hkn yasa ya
fice daga bukkar kawae, Ammi ta dago
kan dan nata hawaye na ci gaba da bin
kuncinta tana kallon fuskarsa tace
kaga
ka bata ma baffan ka rae ko Hamma
hawayen fuskarta ya shiga gogewa
murya can kasa yace
kiyi hkuri
Ammina, daga ynxu na daina duk
abinda bakwa so in Allah ya yrda
bae
jira me xata ce ba ya mike ya fice daga
dakin. Tsaye ya tar da baffansa a tsakar
gida yana shan ruwan butan hannunsa,
baffa ya bi sa da harara shi dae bae ce
komai ba ya fice, gun abokanansa dake
jiransa a karkashin bishiyar da suka
saba xama ya nufa suna ganinsa suka
mike tsaye, daga me gora a hannu sae
mae adda sae me wuka, xaunawa yyi
kan bencin dake kasan bishiyar ba tare
da ya kallesu ba yace
Ammina ta
hanani, don hka mu rabu dasu.
duk
abokan nasa suka bi juna da kallo, daya
daga cikinsu yyi tsaki ya cilla goran
hannunsa yyi gaba, hka sauran ma suka
dinga binsa da daddaya ko wanne bae ji
ddin furucin hamman ba amma bbu
ynda suka iya. Da yamma karfe biyar
Hamma ya isa gida rike da daurin itace
me yawa a karfaffan kafadarsa ta hagu,
dukawa yyi ssae ya shiga gida sbda
tsayinsa, yana kkrin sauke icen
kafadarsa yace
na dawo Ammina
duk
a tunaninsa Amminsa ce durkushe gaban
murhun dake tsakar gidan, mikewa
yarinyar tayi da sauri tana kkrin daura
adikon ta kan gashinta da ya xubo har
kusan gadon bayanta, sae kuma ta juya
masa baya da sauri ta gaishesa ya ja
dogon tsaki yace
keee me ya kawo ki
gidan nn
ssae ta tsorata ta shiga neman
bayanin da xata yi sae ga Ammi ta shigo,
Ammi tace
har ka dawo Hamma
yace
ehh na dawo, ga ice na siyo maki
tace
to Allah yyi maka Albarka
yyi
murmushi da har sae da dimple dinsa ya
lotsa yana mugun son ya ji Amminsa ta
sa masa albarka, Ammi tace
sannu da
aiki Ummi
Ummi ta dan yi murmushi
tana gyara dankwalin kanta ta nufi
kofar fita tace
na tafi
snn ta fice da
saurin ta, Ammi ta bita da kallon
mamaki sae kuma ta hade rae tana
kallon Hamma da har ya nemi gu ya
xauna tace
ka mata wani abun ne
Hamma
ya xaro manyan idonsa yace
ni kuma Ammi ynxun nn fa na shigo.
bata ce komai ba ta shiga daki ya mike
da sauri ya bi bayanta.
Cikin hanxari Bismah ta gama shirinta
na kwanciya snn ta dauki Akyabbarta ta
yafa ta dubi Umma dake kwance tace
Umma bacci kike ne
Umma ta juya ta
kalleta tace
Bismah tace
to na tafi
gun Abba nasan kila kiyi bacci kafin in
dawo ma
Umma tayi mata murmushi
kawae, Bisma ta bude kofar dakin ta fita
ta nufi can sama dakin Abba, a stairs
suka hadu da Yusuf yana sakkowa da
alama shi ma daga dakin Abban yake,
yana ganinta ya tsaya yana wani irin
murmushi, bata ko kallesa ba ta raba ta
gefensa fuskarta a daure xata wuce ya
fixgota yace
ke fitsararriya koh
cire
Alkyabbar kan ta yyi, ta buge masa
hannu da karfi, a fusace tace
meye hka
Yusuf
ya xaro ido yace ni kike duka,
xata yi magana sae ga jakadiyar Umma
xata wuce rike da fruits, tsaki yyi hade
da kwafa ya sauka kasa, jakadiyar ta
hauro sama gun Bismah da ta bisa da
hararar tsana, a hankali tace
Aisha ban
hanaki biye ma yarima ba
Bismah tace
wllh mama gun Abba xan tafi shine ya
wani fixgo ni, to wllh sae na hadasa da
Abba
jakadiyar ta rikota da sauri tace
a kar ki gaya ma me martaba wnn
maganar da bbu ddin ji kuma ba yrda
uwarsa xata yi ba ca xata yi kin ma dan
ta sharri kin dae san halinta
Bismah
bata ce komai ba tayi ma jakadiyar sae
da safe ta karasa haurawa sama ta nufi
dakin Abba.
Ahankali ta shiga dayar sallaman ta
Abba dake zaune kan kujeran alfarma
ya sakar mata murmushi yace
Bisma ya
akayi kikai littin zuwa?
Saukar da hular
alkyabbar kanta tayi ta karaso tsakiyar
falon tanama Abban nata murmushi, ta
zauna a gabanshi ta dauki kafarshi tasa
akan cinyarta sanan ta kalleshi tace
Abba na wanka na tsaya yi
Abban ya
gyada kai tareda gyara zaman kafarshi
akan cinyarta,yayinda Bisma ta lakato
Mantaleta ta shafa akan kafar tana
matsa kafan ahankali. murmushi Abba
yayi ya kalli Bisma dake matsamai kafa
yace
ace YARIMA nanan Bisma,dake
zan aura mai,burina nahadaki da
yayanki Yarima aure
yakarasa maganar
yana kallon fuskar Bisma dake matsamai
kafa tadan turo baki kadan Abba ya
shafa kanta yace
yau ba
za amin
karatun Al qur
anin bane?
Murmushi
tayi ta ijiye kafar daman ta dauko na
haggun ta daura akan cinyarta ta shafa
mantaleta tana matsawa ta lumshe ido
kafin ta bude ahankali ta bude dan
karamin bakinta da zazzakar muryarta
tafara karanta suratul qasas.
Ahankali ta zauna abakin gado tana
murmushi tun safe bataga Hamma ba sai
yanzu. Murmushi takara saki ta lumshe
ido tana tunanin fuskar shi,yau baisa
kwalli ba ko maisa oho.
Ummi yaki,fito
ki tukamin wanga tuwon
da sauri ta
tashi daga bakin gadon zaren bunun
dakin tace
to Umma ganinan
tafita
daga dakin da sauri.
Guys I told yhu nifa inba Bisma ba sai
rijiya,wlh bazan auri kowa ba
dayan
kakkyawan guy din gefenshi ya kurbi
wine din dake cikin glass cup din
gabanshi kafin ya ajiye ya kalleshi
yace
haba Yusuf kafasan Bisma bata
sonka,soyayya ma baya gabanta,
karatun ta tasa agaba,so just cut d
drama ka nemo wata beb ka aura,
kadaisan kaine magajin sarki ko,just
save ur ass inba hakaba Alhaji zai
nemama wata chan
Yusuf ya ballamai
harara yadauki phone dinshi ya bude
hoton Bisma ya bayyana tana sanye da
English wears Black skinny trouser daya
kamata sosai da pink top da aka
rubuta
I am a Baby Doll ajiki, fuskarta
dauke da murmushi. murmushi yayi ya
daura wayar a kan kirjinshi kafin ya
kwanta akan grass din kasar garden din
yana kallon sama yay shiru. Guy din
yace
Y d sudden silence?say something,
dan wlh idan Alhaji ya auro maka wata
matar bazamu zo bada hakuri ba
Ahankali Yusuf ya fuzar da iska yadan
karkato fuskarshi ya kalli guy din kafin
ya dauke kai ya cigaba da kallon sama
yace
Mudattsir! ka kasa gane wani
abu,bazan taba iya son any beb sama da
Bisma ba,she has all d qualities dat I
want,gata figure 8,gata fara,ga gashi,ga
kyau,ga ilimi,Man!I need her,zan huta
da ita sosai dan tanada kayan hutu
yadanyi shiru ya lumshe ido kafin ya
bude ya juyo gabaki daya yana
fuskantar Mudatsir yay murmushi yace
t care ko tana sona ko bata sona,wot
I know is dat Mummy na always find a
way to satisfy all my needs,don
t worry
guy Bisma TAWA CE! Hope yhu get it
Huh?.
DROPPING SOON!!!
story by M Shakur
Directed by Khaleesat Haiydar. Coming
soon
[10/1, 11:11] M Shakur.: *UMAR
FARUQH*
Yan mata su kusan biyar suka jero ko
wacce dauke da tulu akanta,kana
ganinsu kaga yan matan kauye,zani
daban,riga daban,dan kwali daban,sai
kartar rake suke suna hira ana dariya.
daya daga cikinsu ce ta daga hannu
tace
kai dalla kumana shiru, yaufa
juma
a, kuma ware haka UMMARU NA
YANKA na wanka a rafi,ko kuma suna
yanke yanke,karmuja ma kanmu
wulakanci, da disgi
. Jikake tsit duk
sunyi shiru. Daya daga cikinsu tai
magana bakinta har rawa yake
yooo
gaskiya mu tahi, yau ranan hine, karyasa
amana wulakamci, ku wuce mu tahi
anjima ma dawo mu debi ruwan
. Da
sauri dukansu suka juya harda dan
gudunsu.
Sannu Ammi
cewar Ummi dake ma
Ammi fifita,
kan yadena Ammi?
ahankali Ammi tai magana
yadena
diyar arziki,tun jiya banga Hamma
ba,bai debomin ruwa ba,Hamma bayaji.
da sauri Ummi ta tashi tadau tulun
bari na debo miki Ammi
,kafin Ammi
tai magana Ummi tadau tulun da sauri
tafita ahankali Ammi ta girgiza kai
Wanan ya,Allah dai yamiki albarka
Ummi
Tunda takai wuraren rafi ta hango
yaran Hamma su kusan goma yasa
gabanta yafara bugu da karfi. Ahankali
take tafiya ganin duk sun juyo suna
kallon ta yasa tajuya da sauri hartana
tuntube zata koma. Samari hudu taga
sun sha gabanta wanda batasan taya
sukasha gabanta ba, suna huci kaman
kumurci.
Ke bakida hankaline kikazo
rafi yau bakisan ranan UMMARU NA
YANKA bane?
Cikin siririyar muryarta
dake rawa sosai tace
kuyakuri wlh
bansaniba, na manta ne
Bata ankara ba taji sun jata tafara ihu
tana neman ceto sai gaban rafi nan suka
zubar da ita kan yashi, ta tsugunna tana
hawaye sai kallon ta samarin wajen
suke suna dariya.
Bulala taga samarin sun dauko sunyo
kanta kuka tafara sosai jikinta na bari
dan Allah kuyakuri wlh bansaniba
bamusan hakuriba,dan kin raina
Ummaru ace yau yana rafi kizo
daga
bulalar dayan su yayi zai shauda mata ta
kulle idonta ta sadakar kenan taji ance
uhum
da sauri suka saki bulalar suka
juya suka koma Chan gefe.
Ahankali Ummi ta bude idanunta ta
saukesu kan Hamma dataji muryarshi.
Sanye yake da bakar singileti sai dogon
wandon sharda koriya, power hanunshi
kadai abun kallo ne gashi a mummurde.
Gashin kanshi kwace lub ga pink lips
dinshi sai kyalli suke saboda yanda rana
ke haskosu,yana tsaye a tsakiyan rafi
hannayen shi biyu dauke da wukake
biyu. Da sauri ta dauke idanunta daga
kanshi ta sunkuyar da kanta jikinta
yamafi da rawa. Kada hanunshi yayi
samari biyu sukazo da sauri suka karbi
wukaken hanunshi suka koma gefe suka
tsaya. Cikeda tafiyan isa ya fito daga
rafin ya karaso ya tsaya a gabanta
fuskarshi daure ya daka mata tsawa
me kikeyi anan??maiya kawoki nan?
Kuka tafara ahankali hawaye na tsiyaya
daga idanunta tai shiru kanta akasa,
hannunta ya finciko da karfi tai wani
luu zata fadomai ya tsayar da ita da
hanunshi takara fashewa da wani kukan
ahankali. hanunshi ya mikar wanda ya
tabata dashi da sauri wani matashi
dauke da ruwa abuta ya tsiyaya Mai a
hannun ya wanke yana wani kara
shinshina hannun. Sanan ya mayar da
kallonshi kanta
maiya kawoki nan
kazama?
Yafada a tsawace. Da kyar ta
tattaro duka karfinta murya na rawa
tace
yakuri Hamma
yadan kalleta na
kimanin minti biyu yadan tuna yanda
take taya Ammin shi aiki
wuce kitafi
duk samarin wurin suka bude baki suna
mamaki dan sunsan inhar mace tazo
rafi ran jummaa saita gwammace dama
uwarta bata haifetaba saboda yanda
Ummaru zai wulakantata. Da sauri ta
juya zata tafi da gangar ya sanya kafa ya
tadiyota jikake pat ta fadi kasa samarin
wajen suka kwashe da dariya suna ma
Ummaru kirari
UMMARU NA YANKA,
bakasan wasa ba,wasa baisan dakaiba,
takawan ka lahiya matashi dayafi mai
anguwa iko da garinannan
hahahahah
kowa yahau dariya ahankali
ta mike tsaye ta kakkabe jikinta ta share
lips dinta dake jini ta juya da gudu tabar
wurin tadau tulun ta ta cigaba da gudu
tana kuka. Yayinda Ummaru ko ajikinshi
ya juya ya koma rafi ya cigaba da wasa
da wukaken.
Ahanya ta zauna tasha kukan ta sanan
ta share fuskarta tawuce gidansu
ruwansu ta diba ta cika tulun sanan ta
dauka takai ma Ammi. Ammi dake
gaban murhu tabita da kallo saida ta
sauke tulun sanan tadan kalli Ammi
ahankali tace
natafi Ammi
ta juya da
sauri zata fita. Ammi ta kirata
Ummi
yaki
ahankali Ummi ta juyo tazo gaban
Ammi ta tsugunna Ammi ta karemata
kallo
wayasaki kuka yarnan? ?laa jibi
lebanki ya fashe waya dakeki haka?fada
kikayi dawsu??
Da sauri ta girgiza kai
uhmm Ammi faduwa fa nayi,ni babu
wanda yasani kuka
Ammi ta dade tana
kallonta kafin tace
kinga Hamma a
hanya ne?
da sauri Ummi ya girgiza
kai
ni banga Hamma ba Ammi
Ammi ta gyada kai
to shiga uwar daki
ki daukomin hantsi (wani maganin
kauye) na shafa miki a wurin dan karya
kumbura ahankali ta mike ta shiga dakin
uwar dakan ta shiga wanda babu komi
ciki sai dan gadon waya yar karama da
kayan sawa sai yar kujera da littafai da
manshafawa da hantsin akai karasawa
wurin kujerar tayi ta mika hannu
zatadau hantsin taga wani dan karamin
hoton Hamma, irin hotunan da dinan da
kalolinsu kaman kalan toka samun kanta
tayi da daukar hoton tana murmushi
tana shafawa
Ummi bakiga hantsin
bane?
Tajiyo muryar Ammi daga tsakar
gida. Da sauri ta boye hoton cikin
rigarta tadau hantsin ta fita ta kaima
Ammi.
Maman Abd Shakur
[10/2, 08:59] M Shakur.: *UMAR
FARUQH*
Ahankali take matsa kafar mai martaba
dake kan cinyarta tana shafamai
mantaleta tana rero mai karatul Al
ani mai girma, mai martaba dake
zaune kan kujerar alfarma ya lumshe
ido yanabin karatun diyar nashi a
hankali. Saida tagama matsa kafar
damar sanan ta samai wani bakar safa
mai kauri tadau kafar haggun tafara
matsawa saida tagama matsawa tasamai
safa sanan ta ijiye kafar ta tsaida
karatun datakeyi tana kallon Abban ta
ganin kaman yamayi bacci, Abba ne
yadan bude ido ya sakar mata murmushi
Bisma yar albarka fadi abunda kikeso
dan nasan diyar tawa, ga dumbin
magana abakin Bisma nan
murmushi
tayi najin Dadin maganar mai martaba
tadan matso kusa da kujerar dayake
zaune tanadan sosa kai tana kallon mai
martaba. Mai martaba yakara bude ido
da kyau alamun fadi abunda kikeso.
Ahankali adan kuma rude ta rike
hannun Abba tace
Uhum uhm
Abba ya
kalleta ya kalli yanda ta rike mai hannu
dakuma yanda takeyi saiya tuna da
kanwarshi marigayiya Habiba haka
takeyi itama intanaso amata abu ko
tanason wani abu saita rike hannun
wanda zata tambaya. Ahankali shima ya
daura hannunshi akan nata yace
kikeso diyar arziki?
Abba ni ni dama wani abu nakeso
saikuma tai shiru Abba ya gyara zama
go ahead
sosa kai tayi tareda rage
murya tace
Abba dis week zamuyi hutun
simester,uhm dama Abba inaso nai
tafiya, kaga bansan ko inaba ban taba
barin garin nan naje wani gari ba,Abba
plzz don
t say no,I promise to take good
care of myself, plz Abba
takarashe
maganan idanunta yaciko da hawaye.
Mai martaba yadan yi nazari kan
maganar ta kafin ya numfasa ya kalleta
to wani gari kikeson kije hutun?
Girgiza kai tayi takara lankwasa murya
ni Abba duk inda kace, kawai dai nabar
garin nan naga ya wani gari yake
takara matsa hannu Abba data rike tana
kwalalo manyan idanunta tace
kuma ko
Abba tafiyar mota,karmubi jirgi saboda
naga bishiyoyin
hanya,animals,mountains, da iskar
hanya kaji Abba plz plz plz
Mai
martaba ya murmusa
ran yaushe
zakuyi hutun?
Da sauri tace
ran Friday
Abba
ya kada kai
shikenan to zan
shiryama tafiyar naki, tashi kije ki
kwanta
fararen hakoranta ta washe
dan tsananin murna ta rungume mai
martaba
I love yhu Abba na, thank
ta gyara alkyabbar ta tafita daga
dakin da gudu da zuwa sanar da Umman
ta Abba yay murmushi
Bisman Yarima,
Allah ka nuna min Yarima kafin
mutuwata nahada ku aure
ya tashi ya
shiga ciki.
UMMARU NA YANKA!!UMMARU NA
YANKA!! UMMARU NA YANKA !! Sunan
da ake ihu ana kira kenan a dandalin
kauye dake cike makil da matasa da yan
mata wuraren tara nadare ana kallon
wasan wukaken da akeyi. Tsakanin
Ummaru da wasu matasa biyar da
wukake sai barar dasu yake. ahankali
Baffa ya kada kai ya juya ya koma chan
gindin wata bishiya dake nesa kadan da
dandalin da sauri Ammi tace
Hamma
na wurin Malam?
gyada kai Malam
yayi
eh,kema kinsan a irin wuraren
nan ake ganin danki
Ammi ta share da
guntun hawayen daya zubo mata
yau kwana hudu kenan bansa Hamma a
ido ba,yaro sai rashin ji, neman
rigima,neman fada,da wasa da wukake
abinda ya iya kenan
. Baffa ya rike
mata hannu
mutafi Allah ya shiryar da
Hamma,nasan maganinshi muje gida
zaizo zai gamu dani
tare suka juya suka
wuce sai gida.
Zama yayi akan dankareriyar kujerar da
aka ijiye a dandalin musamman saboda
shi samari biyu sukazo da sauri suna
sharemai zufan daya jikashi dago kan
dazaiyi yahada ido dawata budurwa
dake kallonshi kaman zata cinyeshi,
fuskar nan tashi daba fara
a idanun nan
nashi dasuka sha kwalli ya kafeta dasu a
tsawace yace mata
zonan! Jikake
dandalin yay tsit duk uban hayaniyan da
ake kowa yay shiru kafin ya samu rabon
shi jikin budurwar na rawa tadan kalli
saurayinta murtaka dake kusa da ita,
sidda kanshi yayi kasa alamun ba
ruwana kije, jiki na rawa takarasa
gaban Ummaru ta tsugunna tana kallon
kasar wajen.
Maman Abd Shakur
[10/2, 11:51] M Shakur.: *UMAR
FARUQH*
Fuskar nan a daure yakai hannu ya dora
kan hancin a fusace yace
matsa baya
kina doyi
. Kyal-kyal-kyal dariyar
matasar Dandalin kakeji,kwalla ya cika
idanun budurwan tana dana sanin
kallonshi,tana kuma dana sanin jin
sonshi da Allah ya jarabeta aranshi.
ahankali taja baya kallon mutanen
wajen yay tsit kakeji sanan ya maida
dubanshi ga yarinyar
karki karamin
irin kallon dakika min dazu kin
fahimcen?na tsani kallo, inba hakaba
yadanyi shiru nayan sakanni
tashi
ki wuce gida kiyi wanka
da sauri
budurwar ta tashi tafita daga dandalin
da gudu, masu gintse dariya natayi
barinma kawayen ta da dama basa sonta
da murtaka. Kallon yan dandalin yayi a
wulakance kafin ya kalli wani matashi
dake gefen kujerar dayake matashin
yace
Ummaru yace kowa yatafi gida
da sauri suka juya cikin minti 5 kowa ya
watse yarage daga shi sai yaranshi.
Mikewa yayi daga kan kujerar yay gaba
mabiyanshi na binshi abaya, saida ya
shiga gida sanan suka juya kowa yay
hanyar gidansu.
Salma baki ganin lokaci yayi dazamu
fadi ma yaron nan gaskiya? Kar Allah ya
tambaye mu fa,mu dinga sara muna
kallon bakin gatari, karmu zamto masu
son zuciya fa da sonkai
Ammi ta kara
gyara kwanciya a kasan falon
Malam,
Hamma shine hasken idaniyata,shi
kadaine abunda nake kallo naji dadi,dan
Allah kabar maganan nan, abunda
kakeso bazai taba faruwa ba,Hamma
bazai taba sanin gaskiya b
kiyauuuuu
kauren dakin ya budu hakan yasa Ammi
bata karasa magana ba duk suka juyo
suna kallon mai shigowa cikin
tattausiyan murya yace
Ammi Menene
bazan taba sanin gaskiya ba??
Ammi ta
kalli Baffa ,Baffa ya kauda kai kafin yace
bazaka zauna ba kamana tsaye aka
ahankali ya zauna sanan ya kalli Baffan
shi ahankali yace
ina wuni Baffa, ina
wuni Ammi
Tsabagen takaicin Ummaru
yasa Baffa baima kulashi ba saboda
kulewa Ammi ce tace
Hamma rayuwar
daka zabama kanka kenan ko?, baka
zama agida,bama sanin inda ka kwana
,bama saka a ido,rabon mu dakai
Hamma kwana Hudu kenan,kama kanka
adalci kenan?bakajin maganan iyayen
kako,ka na nuna mana bamu isa da
kaiba Hamma Hamma
saitai shiru tana
matsar kwalla matsowa yayi kusa da
Ammi ya rungumeta
Ammi dan Allah
kiyakuri bazan karaba
kullum haka
kake fada Hamma,kullum
saikuma
takara kecewa da kuka,tana mugun son
danta amma batasan maisa ya zabar ma
kanshi wanan rayuwar ba, yaro ya
maida kanshi dan daba, kauye guda ace
babu wanda ake tsoro kaman danta yaro
dayawo saikace mutum yaga mutuwar
Baffa ne yay magana yana nunashi da
sandar kora shanunshi yace
dama kin
dena bata hawayen ki kan wanan
gantalallen yaron, yanaji da idanunshi
dasuka sha kwalli saikace tsohon
bazawari bazaka dena kallona ba
ahankali ya sudda kanshi kasa fuskarshi
daure dan ya tsani fadan Baffa gashi da
zagi saikace tsohon mahauci, yakuma
tsani kukan Ammi.
Hamma Hamma
Hamma sau nawa nakiraka?
Ummaru
yay shiru
wlh idan baka kiyaye ni ba
saina batama rai, kabar mai gari yay
mulkin garinshi amma kamafi mai gari
karfi da iko da mutanen garinshi, kaki
barin mutane su sakata su wala,kiri kira
ka hana zuwa rafi ran jumma
a kai
adole kana wanka ba
a isa a zo ba, masu
gonaki kasa dole sai sunje gona kullum
sun duba abunda suka shuka,masu kiwo
kasa in tumakan su sunyi kashi ahanya
sai an kwashe kai a dole tsafta mai
ruwanka?
Cikin muryar yan daba yace
to Abba tarbiya fa nake basu,za
a bar
mutane suyita rayuwa kamar
dabbobine,mai gari maiya iya tsohon
nan kuma ai
Baffa ya katse shi a
fusace
gidan ku da tarbiyar rubabben
yaro kawai,kafara bama kanka tarbiya
kafin kabama yan gari, zanyi maganin
kane wlh, aure zanma kana jina aure
zanma zaka natsu ne
fuuu Baffa yatashi
yashiga uwar daka,Ammi ma hararar shi
tayi tabi bayan Baffa. shiko Hamma jin
maganan Malam yay kaman saukan
mashi
Aure? ?Mace zan Aura?
Kalmar
daya dinga tambayar kanshi kenan idan
da kalmar daya tsana baifi aure ba
sanan ya tsani yaga mace na kallonshi
balle ma ace ita zai aura.
Maman Abd Shakur
[10/2, 13:05] M Shakur.: *UMAR
FARUQH*
linke dadduma tayi ta ijiye kafin ta
zauna a gadon bunun ta tana murmushi
ta kwance kullin kayan sawanta ta ciro
dan karamin hoton Hamma data dauko
daga dakin Ammi jiya tana kallo tana
shafa hoto ta lumshe ido. Duk samari
kauyen su babu wanda yama kamo kafar
Hamma a kyau da tsafta gashi daban.
Fari ne yanada gashin yan fulani a
kwance, yanada dogon hanci da karamin
baki, lips dinshi pink gashi da kumatu
mai losawa ko magana yake. Yanda yake
murdade haka halinshi da komi nashi
yake murdade,yanada wuya ka gane
yanayin dayake ciki,wani zubin yay
kirki wani zubin yay tsiya, ita bazama
ta iya fadin wanan ne halin Hamma
ba,yay abu wani zubin kaman dan binni
wani zubin yay kaman dan kauye gashi
kaman zaki wajen zuciya da karfi. Idan
yana abu wani zubin saitaga zai iya
mulkin shugaban kasa. tasha shiga
dakinshi a boye idan taje gidan Ammi
batasan maisaba koda yaushe saitaga
jikakken dawa dahar yay tsiro ya jika
awata yar botiki wanda batasan
maiyake yi dashiba. Murmushi tasake yi
kafin ta ijiye hoton cikin kayan ta maida
ta kulle ta ijiye sanan ta fita taya
Umman ta aikin kalacci.
Tana fita taga Umman ta tsaye a bakin
kofa da sauri ta duka tace
Umma ina
kwana
Umma ta dade tana kallon yarta
kafin tace
lafiya lau Ummi, shiga daki
ta tattaromini
Ummi ta amsa da to
tawuce ta shiga daki. Umma ta kada kai
ta tsugunna dan hura wuta gama sharan
keda wuya ta fito ta taya Umma suka
daura ruwan koko sanan Ummi ta
shimfida tabarma a gefe duk suka zauna
Umma ta kirata
Ummi
ahankali Ummi
ta amsa naam Umma. Umma ta cigaba
yau rasuwan Baban ki wata uku
kenan,daga ke saini Ummi, yan uwan
babanki duk sun gujemu,bakya ganin
lokaci yayi dazaki fito da miji namiki
aure sa
oin ki duk sunyi aure Ummi
Ummi tai shiru tana wasa da yatsa
Hamma baisan kinayi ba Ummi
sauri Ummi ta kalli mahaifiyar ta Umma
ta gyada mata kai
Banason ki wahala
Ummi,nasan yanda Allah ya jarabeki
dason Hamma amma shi mace bamata
gabanshi,banaso ki wahala Hamma ba
mijin daya dace dake bane,kiyakuri ki
kula Sama
ila dake mugun sonki kice
yaturo kinji uwata?
Ahankali Ummi ta
share hawayen dake gangaro mata
takara kallon mamarta tafashe da kuka.
Umma ta rungumeta tana lallashin ta
sha Allah uwata zaki auri miji nagari
mai jinkan ki kinji mai sonki kinji
Fitowa tayi sanye da kaya doguwar rigan
leshi takaraso dining tana murmushi
tagaida Abba da Umma(Babbar Matar
sarki ) sai Mommy(karamar Matar sarki)
banda Yusuf wanda tunda tafito yake
binta da kallo ta zauna. Wata kuyanga
ce tahada mata tea ta mika mata tadan
sha kadan sanan ta kalli Umma tace
miemie ina shakira ta?
Umma ta mata
wani kallo wanda ita kadai tasan
anar shi da sauri ta juya ta tura baki
ta kalli Yusuf tace
ina kuna?
wani
kallo Umma ta mata
idan na tashi zan
wanke fuskar ki mari Bisma,is dat hw to
greet ur brodxa naughty gurl?
Cikowa
idonta yay da kwalla ita Miemie kullum
laifin ta take gani
ina kwana ya Yusuf
Yusuf yay murmushi
lapiya lau sisto
Mai martaba yay murmushi ya kalli
Umma
kin cika zafi,ni nasan yamata
wani abunne tunda kikaga haka,Yusuf
sarkin tsokana ya damin min Auta
matter wot I hate nonsense, yayan tane
so she have 2 respect him
Bisma tai
shiru tana cin abinci yayinda Mommy ta
tabe baki aka cigaba da breakfast.
Bayan kuyangi sunyi clearing wajan
Bisma ta kalli Abba tace
Abba yau
zamuyi hotu
yay murmushi
ina sane
diyar albarka gobe zaki tafi
murna
yakama ta tace
Abba zan tafi da
shakira
Mai martaba ya kalleta
magen
nan taki cizo take ki barta anan
ya juya
yafita daga dining yayinda fadawa suka
bi bayanshi.
Tashi tayi daga daning tahau sama dan
zuwa dakinta hada kayan tafiya.
wardrobe ta bude tafara ciro kaya jin
an bude kofa yasa tajuyo da sauri ganin
Yusuf yasa ta daure fuska
fitan mi
adaki kona kirama Miemie
dariya
yadan yi yana mata wani irin mayen10/3, 08:06] M
Shakur.: *UMAR FARUQH*
Miemie,Miemie
Bisma ta kwallama
Umma kira. Yusuf yay murmushi yana
mai nufota
too bad Baby, Miemie na
wajen mai martaba tana shiryashi zai
shiga fada
daidai nan yakaraso gabanta
har yakai tanajin saukar numfashin shi
zatai magana yasa hannu ya daura akan
lips dinta
shiiii
kafin yasa dayan
hanunshi ya shafi gefen fuskar ta
idanunshi sukai jajir ahankali yace
Bisma banason kiyi tafiyar
nan,banason kiyi nisa dani,deep down I
feel something akan tafiyar nan naki
dudda bansan me ba
ganin tana
turamai baki yasa yacire hanunshi daga
lips dinta yana kallonta hararanshi tayi
da manyan idanunta
ba ruwanka da
tafiya na,and I don
t give a bloody about
what u feel nidai ka fitanmin daga
daki,ba Miemie tahanaka shigowa ba
Lumshe ido yayi kafin ya bude ya kalleta
listen to me Bisma,wlh wlh Bisma inhar
kikai saurayi a inda kikaje sainai
destroying nashi,sainai making life
dinshi a leaving hell,saina sa yay dana
sanin ever furta miki kalmar so. I luv
yhu and i can do anything akanki and
when i say anything Bisma i mean a-n-y-
t-h-i-n-g!
Ya juya yafita Dudda
maganarshi yabata tsoro bai hana ta jan
tsaki ba
saikayi din kaga Abba na da
Miemie zasu barka ne mugu kawai dan
kaga kana Barrister,uhm uhm Barristor
ne ba Barrister ba
tajuya ta cigaba da
hada kayanta jitayi tama tsani hada
kayan hakan yasa tai tsaki tafito daga
dakin wani hadadden corridor ta shiga
inda kuyangi mata duk sunyi layi
gaidata suke amma ko amsasu batayi ba
ta bude kofa ta shiga cikin wani
katafaren daki dayasha kayan duniya
ganin Umma kishingide jakadiya ta rike
mata wani hadadden basket din fruit
yasa Bisma fadawa jikin Umma ta
lumshe ido
tun dazu Miemie inata
nemanki
Umma tai murmushi ta shafa
kanta
Bisma mai martaba yamin
maganar tafiyar ki gobe, zan hadaki da
jakadiya da kuyangi sittin
da sauri
Bisma ta tashi zaune ta zaro ido ta saki
baki tana kallon Umma saikuma tai
raurau da ido.
Nidai miemie a
gaskiya, tunda dai kinhada ni da Mama
(jakadiya) niya isheni banison kuyangin
ta juya ta kalli jakadiya
ai Mama
nidake ya isa ko?
Jakadiya tai
murmushi
Uwar dakina daban ce,komi
nata daban ne, ni awa na ja da hukunce
hasken idaniyar mai martaba, karadai
lallabata Gimbiya Bisma
Bisma tafada
jikinta tafara birgima harda yar hawaye
Umma tai murmushi
tashi kije ki shirya
nasa akaiki ki gyara gashinki sanan kiyo
shopping din tafiyar ki
tashi tayi
ahankali tafita daga dakin tana turo
baki.
Maman Abd Shakur
[10/3, 08:15] M Shakur.: *UMAR
FARUQH*
Karfaffen kafadarshi ya dauko itachen
ahankali ya tsugunna sanan ya shigo
gidan samun Ammi dayayi gindin
murhu yasa ya tsugunna ya sauke
itachen a wurin ya tsugunna
ina kwana
Ammi na
ko kallonshi batayi ba, kara
matsawa kusa da ita yayi ya rungumeta
ahankali yay magana
yakuri Ammi na
kinji nafa dena ba gashinan yau ban fita
sai anan Ammi ta kalleshi ta
nunashi da ludayin koko
kaidin
Hamma,anjiman nan zaka bace mana
daga gani,kullum tuban mazuru kake,
Hamma mesa bakaji ne, maisa kake son
Mulki da sarauta?
Ta numfasa
burinka
kawai kaga kana mulkin mutane sai
abunda kakeso za
ayi, Hamma karfa ya
zamto wanan dabi
u naka ka kuka dasu
wataran
dan murmushi yamata tare da
karban maficin hanunta yana fifita
wutan
Ammi to ai ni ba mugu bane,ban
taba zalinci ba saidai nai hukunci daidai
da laifin ka,kinga tunda haka ne Ammi
wataran bazanyi kuka da dabi
un na ba
Ammi ta saki baki tana kallon yanda
power(muscle) ke wani irin girgiza yana
rawa saboda yanda yake fifita wutan
jibi yanda ka Maida kanka dukka
mummurde Hamma,jibi power ka
Hamma kaman na mutane hamsin
Dariya sosai Hamma yayi wanda har
saida dimple dinshi suka lotsa
yace
Ammi na power kenan duk wanda
zai kawomin iskanci dazaran na cire
riga ya gansu wlh Ammi guduwa yake
babu mai iya taba UMMARU NA
YANKA!
Haba Ammi ta rike tana kallon
dan nata zuciyarta cike damai addu
Yana gefenta yana tayata fifita itachen
har ta dama kokon ta zubamai takai na
Baffa daki saboda ya fita yadan leka
makota saida yasha sanan ya kalli Ammi
Ammi idan nai kudi kinbar shan koko
Allah sai kayan dadi
murmushi kawai
tayi a ranta tace
Hamma kenan
Namijin zaki,waye zaice haka yakeda
saukin kai agida?
Saida yataya ta dauraye kofunan dasuka
sha kokon sanan yace
Ammi zanyi
bacci
ya wuce ya shiga dan karamin
dakinshi dake nan zauren gidan.
Yayinda Ammi ta shiga daki ta kunna
radio danjin labaran duniya.
Umma zanje na gaida Ammi tunda
nagama aiki
,Umma dake zaune kan
tabarma tana kada lagwani tace
to ki
gaidamin ita
Ummi ta juya tafita tana
sanye da kodadden koriyar atamfar ta
riga da zani tsaf tsaf da ita, babu
kwalliya a fuskarta to inama taga kayan
kwalliyan.
kyauren gidan Ammi ta tura ahankali
dayar sallaman ta jin karan radio yasa
tai murmushi Ammi da radio ga kure
kara. ahankali take tafiya ganin kyauren
dakin Hamma adan bude bata gama
rufuwa ba yasa takarasa wurin danta
kullo kofar gabaki daya jawo kofar tayi
ta karasa rufewa ta juya zata tafi
saikuma takara juyowa samin kanta tayi
dawani irin son shiga dakin yau.
ahankali ta tura kyauren ta shiga da
takalmar tama saboda kar wani yaga
takalmin ta a bakin kofa. Maida kofan
tayi ta rufe,dakin duhu amma ba sosai
ba chan kasancewar ita daga rana take
yasa bata ganin abinda ke dakin.
ahankali take tafiya tana shafa bango
ita kadai a duhu tana murmushi sanyin
dakin Hamma ma daban ne tafadi a
zuci. jin tayi tuntube da abu kaman
botiki yay kara yasa tai baya da sauri
tayi hanyar fita wanni irin fizgota da
akayi yasa tace
wayyo Ammi,ifiritai a
dakin nan wlh
kokarin fizge hannuta
take amma takasa hasken tocula daya
gauraye dakin tabi da kallo a hankali
ganinta suka sauka kan Hamma da
fuskarshi babu alamun rahama yana
mata wani irin kallo. hannu tasa ta
kama bakinta ta rufe gam wanda
batasan harda hancinta tahada ta rufe
dan uwarki me kikeyi adakina eye?
Girgizata yayi wanda kawai ganin
idanunta suna juyawa yayi ahankali ta
sulale zata zube akasa Tsaki yayi ya.
Maman Abd Shakur
[10/4, 07:47] M Shakur.: [10/4, 07:21] M
Shakur.: *UMAR FARUQH*
Ya saketa takarasa fadi akasa, ya haska
dawarshi data zubar yay tsaki ya kara
kallonta yanda yaga bata numfashi
hakanan to baki isa ki mutu a dakina
ba dan uwarki
ya dauko butarshi ya
bude ya kwara mata a fusace, a firgice
ta bude ido ganin yana tsaye akanta yasa
ta fashewa da kuka sosai tana share
ruwan dakebin fuskarta yana sauka a
wuyanta. a fusace yace
wlh idan kika
bari Ammi taji muryarki kina kuka saina
kakkaryaki
ya daka mata tsawa
kama
bakin ki
kama bakin tayi tana hawaye
uban wayace ki shigo min daki?
Hawaye ta shiga zubarwa jikinta na
rawa, fizgo hanunta yayi yadau tsintsiya
a bayan kauyren yasa mata a hannu
tattaramin dawan nan kafin jikinki yay
tsami
jiki na rawa ta karbi tsintsiyar
tahau tattara dawan tana zubawa cikin
botiki tana hawaye,saida tagama
ta ijiye
tsintsiyar kanta akasa yana gefenta yace
mekika zoyi adakina?
Kuka tafara
jikinta na rawa,
ki bani amsa kona
karya wanan jikin naki
ganin bata da
niyyan magana yasa yakara zaro mata
ido
duk randa kika kara shigowa dakin
nan saina bata miki rai,kuma saina baki
abinda kikazo nema kazama
kawai,wuce kifitar min daga daki
sauri tai hanyar fita ya kara fizgo
hannunta wanan karan saida jikinsu
yahadu hakan yasa yasaketa da sauri
yace
inkika fadima Ammi hmm kinsan
gamuwata dake,share fuskar nan kifita
da sauri ta share hawayen fuskar tajuya
sumi sumi tafita daidai lokacin Baffa ya
bude kauyren gidan ya shigo ganin
Ummi na fitowa daga dakin Hamma
yasa yay mugun mamaki ya saki baki
yana kallonta dan kwalin kanta Ummi
tajawo cike da kunya ta gaida Baffa
yini Baffa
bata jira amsarshi ba tafita
da sauri gidansu ta koma ta tarar da
Umma na wanka hakan yabata daman
shiga dakinsu ta shashare hawayen
saboda kar Umma tagane tai kuka.
Baffa gida yakarasa shiga cike da
mamaki ya samu Ammi zaune tanajin
Radio ta kashe radio ta kalleshi
Malam
harka dawo?barka da shigowa nakawo
ma kokon ka?
kai ya girgiza
Bari
yakumbo fita takama ni,bari naje chan
kauyen jido dan na gana da Baffan
Ummi, Malam Audu mai tabarau
Ammi
tace
maikuma yahada mu da Malam
Audu mai tabarau Malam?
Malam yay
murmushi
iri zan karbo a wurinshi
wani irin iri Malam da bazaka samu a
kauyen nan ka shuka ba
Ya dau
butarshi yasha ruwan ciki
idan nadawo
zakiji komi yar matata
Ammi tace
Allah dawo dakai lafiya
Wai Ummi fa Yakumbo na rabu da
ganinta
Baffa yay tambayar Ammi
tace
Allah sarki Ummi na,anjiman nan
nake shirin shiga gidansu na bincikota
rabona da ita tun ranan data ebomin
ruwa a rafi
Baffa yakara murmushi
yakamata kam ki shiga ki dubo mana
ita, bari natafi kimin addu
ar nasara
Allah bada sa
a Malam.
Maman Abd Shakur
[10/4, 07:46] M Shakur.: *UMAR
FARUQH*
Washegari da safe Hamma ya fito daga
Bukkarsa rike da wata adda a hannunsa,
ya zauna nan bakin bukkar yana wasa
wukar da wata dutse babba, kallonsa
kawae Baffa ke yi yana tatse nonon
shannun dake garkame daga gun da
shanayensa suke a babban tsakar gidan,
Ammi ta fito da sauri jin ana wasa wuka
don tasan baxae wuce Hamma ba tace
ina zaka Hamma?
Ya dago yana
kallonta yace
ba ko ina Ammina?
Kawae na ga bakin is very blunt
Ammi
tayi shiru tana kallonsa sanan tace
ka gane wanan yaren hamma
murmushi yayi
ji nayi kaifin sa ya ragu
Ammi, ina gamawa zan je in ajiye
juyawa tayi ta nufi cikin daki a dan
sanyaye, Hamma ya gama wasa wukarsa
ya Mike ya shigar da shi daki sanan ya
nufi gun murhun Ammi ya shiga hura
mata ganin bata hura ba har lokacin,
Baffa ya gama tatso nonon shannun ya
dauki kindirmon ya ajiye nan bakin
kofar Ammi yace
yakumbo gashi nan
kar kwaro ya fada ciki
mikewa Hamma
yayi ya nufi dan kitchen dinsu ya dauko
Kofi ya karasa zai diba Baffa ya daka
masa tsawa
in ka taba sai na kwale ka
da sandan nan, kai me ya hanaka
tatsowo
Hamma ya dan Sosa keyansa
yace
Baffa ba ka fa ce in yi ba
Baffa
yace
ka fita ka karbo Mata burodi
Hamma ya juya ya fice daga gidan,
Ammi ta fito da sauri tana kalle kalle ta
shige Dakin Hamma ta dauko addar da
ya wasa ta nufi dakin Baffa da shi a
hannunta da sauri ta boye nan ciki
sannan ta fito ta koma dakinta, Baffa yyi
murmushi yana shan ruwan butan
hannunsa, Hamma ya shigo gidan rike
da biredi biyu yace
kai ma na siyo
maka Baffa
Baffa yace
Allah maka
albarka
yayi murmushin da ya bayyana
fararen hakoransa don har ya manta
rabon da Baffa ya sa masa albarka, yace
Ameen Baffana
koko Ammi ta fito ta
dama ta xuba ma kowa nasa sanan ta
koma ciki da nata bayan ta shiga da
kindirmon da Baffa ya ajiye mata cikin
daki, Baffa ya yankar ma Hamma
biredin da ya siyo masa ya mika masa,
ya karba tare da godiya, cikin minti
goma ya gama da karinsa ya mike ya
shige bayinsu da sauri don yin wanka,
har ya fito Baffa na zaune tsakar gida,
ya shige daki da sauri ya fito da kayan
fulaninsa tsaf tsaf yasa, sanan ya juya
zai dauki addarsa don sakata cikin
kayansa ya fita yaga ba adda, zaro
manyan idonsa yayi ya shiga dudduba
dakin Bai gani ba ya fito da sauri yana
kallon baffansa, Baffa dae na rike da yar
radionsa yana sauraro kafin ya fita
kiwo, dakin Amminsa ya nufa ya sameta
kwance yace
Ammi na duba addata ban
ganta ba
Ammi tace
baka ganta ba
kuma? To wa ya dauka
zaune mata yyi
yace
don Allah Ammi ki fita ki basa
hakuri ki karban min nasan shi ya
dauka
Ammi tace
aa ba ruwana kun fi
kusa da shi ka tafi ka tambayesa
Bisma ta karaso fada rike da yar
handbag dinta ta cire alkyabbar kanta ta
xauna gefen Abba tana kallonsa da
WordDocument
0Table
Data
Normal
Copied By
HAYATU BABA ZUBAIRU
(admin
Arewa hausa novels
Novels villa
Duniyan novels
Hayat hausa novels
Hausa novels and fashion
And
Cool novel, makeup and cooking)
WHATSAPP NO:
+2347039625239
*UMAR
FARUQH*
xaune yake kan wata yar karamar
kujera daga bakin kofa fuskar nn tasa a
hade yana bare gyada yana jefawa
bakinsa ko kadan baya fahimtar fadan
da Amminsa da baffansa ke masa,
tafarfasa kawae xuciyarsa ke yi,
hankalinsa yyi nisa kan abinda xae yi
ma su talle da lado in ya kamasu, akan
me xasu hana mutane sakat su hanasu
kwanciyar hankali a gari, huro iska mae
xafi yyi ya jefar da bawon gyadar
hannunsa kmr an ce ya daga kai ya ga
hawaye na bin kuncin Amminsa ya juya
da sauri ya kalli baffansa yaga ya mike
ya dauki hular kiwonsa ya kafa a ka snn
ya dauki sandar dake jingine jikin
bango, mikewa yyi da sauri ya nufi gun
mahaifiyar tasa ya durkusa gabanta a
rude yake cewa
kuka kike Ammina, ni
na bata maki rai ko?
bae jira me xata
ce ba ya rungumeta, ta fashe da kuka
cikin rawan murya tace
baka ji Hamma
na, in na fada maka magana baka
amfani da shi, bana son wani abu ya
saman min kai
kuka ne ya ci karfinta,
nn da nn hawaye ya shiga sauko masa
shima yana rungume da mahaifiyar tasa,
juyawa yyi ya kalli mahaifinsa dake
tsaye bakin kofa shi ma idonsa har ya
kada, daga sandan hannunsa yyi ya
shiga nuna Hamma ransa a bace amma
ya nemi magana ya rasa, hkn yasa ya
fice daga bukkar kawae, Ammi ta dago
kan dan nata hawaye na ci gaba da bin
kuncinta tana kallon fuskarsa tace
kaga
ka bata ma baffan ka rae ko Hamma
hawayen fuskarta ya shiga gogewa
murya can kasa yace
kiyi hkuri
Ammina, daga ynxu na daina duk
abinda bakwa so in Allah ya yrda
bae
jira me xata ce ba ya mike ya fice daga
dakin. Tsaye ya tar da baffansa a tsakar
gida yana shan ruwan butan hannunsa,
baffa ya bi sa da harara shi dae bae ce
komai ba ya fice, gun abokanansa dake
jiransa a karkashin bishiyar da suka
saba xama ya nufa suna ganinsa suka
mike tsaye, daga me gora a hannu sae
mae adda sae me wuka, xaunawa yyi
kan bencin dake kasan bishiyar ba tare
da ya kallesu ba yace
Ammina ta
hanani, don hka mu rabu dasu.
duk
abokan nasa suka bi juna da kallo, daya
daga cikinsu yyi tsaki ya cilla goran
hannunsa yyi gaba, hka sauran ma suka
dinga binsa da daddaya ko wanne bae ji
ddin furucin hamman ba amma bbu
ynda suka iya. Da yamma karfe biyar
Hamma ya isa gida rike da daurin itace
me yawa a karfaffan kafadarsa ta hagu,
dukawa yyi ssae ya shiga gida sbda
tsayinsa, yana kkrin sauke icen
kafadarsa yace
na dawo Ammina
duk
a tunaninsa Amminsa ce durkushe gaban
murhun dake tsakar gidan, mikewa
yarinyar tayi da sauri tana kkrin daura
adikon ta kan gashinta da ya xubo har
kusan gadon bayanta, sae kuma ta juya
masa baya da sauri ta gaishesa ya ja
dogon tsaki yace
keee me ya kawo ki
gidan nn
ssae ta tsorata ta shiga neman
bayanin da xata yi sae ga Ammi ta shigo,
Ammi tace
har ka dawo Hamma
yace
ehh na dawo, ga ice na siyo maki
tace
to Allah yyi maka Albarka
yyi
murmushi da har sae da dimple dinsa ya
lotsa yana mugun son ya ji Amminsa ta
sa masa albarka, Ammi tace
sannu da
aiki Ummi
Ummi ta dan yi murmushi
tana gyara dankwalin kanta ta nufi
kofar fita tace
na tafi
snn ta fice da
saurin ta, Ammi ta bita da kallon
mamaki sae kuma ta hade rae tana
kallon Hamma da har ya nemi gu ya
xauna tace
ka mata wani abun ne
Hamma
ya xaro manyan idonsa yace
ni kuma Ammi ynxun nn fa na shigo.
bata ce komai ba ta shiga daki ya mike
da sauri ya bi bayanta.
Cikin hanxari Bismah ta gama shirinta
na kwanciya snn ta dauki Akyabbarta ta
yafa ta dubi Umma dake kwance tace
Umma bacci kike ne
Umma ta juya ta
kalleta tace
Bismah tace
to na tafi
gun Abba nasan kila kiyi bacci kafin in
dawo ma
Umma tayi mata murmushi
kawae, Bisma ta bude kofar dakin ta fita
ta nufi can sama dakin Abba, a stairs
suka hadu da Yusuf yana sakkowa da
alama shi ma daga dakin Abban yake,
yana ganinta ya tsaya yana wani irin
murmushi, bata ko kallesa ba ta raba ta
gefensa fuskarta a daure xata wuce ya
fixgota yace
ke fitsararriya koh
cire
Alkyabbar kan ta yyi, ta buge masa
hannu da karfi, a fusace tace
meye hka
Yusuf
ya xaro ido yace ni kike duka,
xata yi magana sae ga jakadiyar Umma
xata wuce rike da fruits, tsaki yyi hade
da kwafa ya sauka kasa, jakadiyar ta
hauro sama gun Bismah da ta bisa da
hararar tsana, a hankali tace
Aisha ban
hanaki biye ma yarima ba
Bismah tace
wllh mama gun Abba xan tafi shine ya
wani fixgo ni, to wllh sae na hadasa da
Abba
jakadiyar ta rikota da sauri tace
a kar ki gaya ma me martaba wnn
maganar da bbu ddin ji kuma ba yrda
uwarsa xata yi ba ca xata yi kin ma dan
ta sharri kin dae san halinta
Bismah
bata ce komai ba tayi ma jakadiyar sae
da safe ta karasa haurawa sama ta nufi
dakin Abba.
Ahankali ta shiga dayar sallaman ta
Abba dake zaune kan kujeran alfarma
ya sakar mata murmushi yace
Bisma ya
akayi kikai littin zuwa?
Saukar da hular
alkyabbar kanta tayi ta karaso tsakiyar
falon tanama Abban nata murmushi, ta
zauna a gabanshi ta dauki kafarshi tasa
akan cinyarta sanan ta kalleshi tace
Abba na wanka na tsaya yi
Abban ya
gyada kai tareda gyara zaman kafarshi
akan cinyarta,yayinda Bisma ta lakato
Mantaleta ta shafa akan kafar tana
matsa kafan ahankali. murmushi Abba
yayi ya kalli Bisma dake matsamai kafa
yace
ace YARIMA nanan Bisma,dake
zan aura mai,burina nahadaki da
yayanki Yarima aure
yakarasa maganar
yana kallon fuskar Bisma dake matsamai
kafa tadan turo baki kadan Abba ya
shafa kanta yace
yau ba
za amin
karatun Al qur
anin bane?
Murmushi
tayi ta ijiye kafar daman ta dauko na
haggun ta daura akan cinyarta ta shafa
mantaleta tana matsawa ta lumshe ido
kafin ta bude ahankali ta bude dan
karamin bakinta da zazzakar muryarta
tafara karanta suratul qasas.
Ahankali ta zauna abakin gado tana
murmushi tun safe bataga Hamma ba sai
yanzu. Murmushi takara saki ta lumshe
ido tana tunanin fuskar shi,yau baisa
kwalli ba ko maisa oho.
Ummi yaki,fito
ki tukamin wanga tuwon
da sauri ta
tashi daga bakin gadon zaren bunun
dakin tace
to Umma ganinan
tafita
daga dakin da sauri.
Guys I told yhu nifa inba Bisma ba sai
rijiya,wlh bazan auri kowa ba
dayan
kakkyawan guy din gefenshi ya kurbi
wine din dake cikin glass cup din
gabanshi kafin ya ajiye ya kalleshi
yace
haba Yusuf kafasan Bisma bata
sonka,soyayya ma baya gabanta,
karatun ta tasa agaba,so just cut d
drama ka nemo wata beb ka aura,
kadaisan kaine magajin sarki ko,just
save ur ass inba hakaba Alhaji zai
nemama wata chan
Yusuf ya ballamai
harara yadauki phone dinshi ya bude
hoton Bisma ya bayyana tana sanye da
English wears Black skinny trouser daya
kamata sosai da pink top da aka
rubuta
I am a Baby Doll ajiki, fuskarta
dauke da murmushi. murmushi yayi ya
daura wayar a kan kirjinshi kafin ya
kwanta akan grass din kasar garden din
yana kallon sama yay shiru. Guy din
yace
Y d sudden silence?say something,
dan wlh idan Alhaji ya auro maka wata
matar bazamu zo bada hakuri ba
Ahankali Yusuf ya fuzar da iska yadan
karkato fuskarshi ya kalli guy din kafin
ya dauke kai ya cigaba da kallon sama
yace
Mudattsir! ka kasa gane wani
abu,bazan taba iya son any beb sama da
Bisma ba,she has all d qualities dat I
want,gata figure 8,gata fara,ga gashi,ga
kyau,ga ilimi,Man!I need her,zan huta
da ita sosai dan tanada kayan hutu
yadanyi shiru ya lumshe ido kafin ya
bude ya juyo gabaki daya yana
fuskantar Mudatsir yay murmushi yace
t care ko tana sona ko bata sona,wot
I know is dat Mummy na always find a
way to satisfy all my needs,don
t worry
guy Bisma TAWA CE! Hope yhu get it
Huh?.
DROPPING SOON!!!
story by M Shakur
Directed by Khaleesat Haiydar. Coming
soon
[10/1, 11:11] M Shakur.: *UMAR
FARUQH*
Yan mata su kusan biyar suka jero ko
wacce dauke da tulu akanta,kana
ganinsu kaga yan matan kauye,zani
daban,riga daban,dan kwali daban,sai
kartar rake suke suna hira ana dariya.
daya daga cikinsu ce ta daga hannu
tace
kai dalla kumana shiru, yaufa
juma
a, kuma ware haka UMMARU NA
YANKA na wanka a rafi,ko kuma suna
yanke yanke,karmuja ma kanmu
wulakanci, da disgi
. Jikake tsit duk
sunyi shiru. Daya daga cikinsu tai
magana bakinta har rawa yake
yooo
gaskiya mu tahi, yau ranan hine, karyasa
amana wulakamci, ku wuce mu tahi
anjima ma dawo mu debi ruwan
. Da
sauri dukansu suka juya harda dan
gudunsu.
Sannu Ammi
cewar Ummi dake ma
Ammi fifita,
kan yadena Ammi?
ahankali Ammi tai magana
yadena
diyar arziki,tun jiya banga Hamma
ba,bai debomin ruwa ba,Hamma bayaji.
da sauri Ummi ta tashi tadau tulun
bari na debo miki Ammi
,kafin Ammi
tai magana Ummi tadau tulun da sauri
tafita ahankali Ammi ta girgiza kai
Wanan ya,Allah dai yamiki albarka
Ummi
Tunda takai wuraren rafi ta hango
yaran Hamma su kusan goma yasa
gabanta yafara bugu da karfi. Ahankali
take tafiya ganin duk sun juyo suna
kallon ta yasa tajuya da sauri hartana
tuntube zata koma. Samari hudu taga
sun sha gabanta wanda batasan taya
sukasha gabanta ba, suna huci kaman
kumurci.
Ke bakida hankaline kikazo
rafi yau bakisan ranan UMMARU NA
YANKA bane?
Cikin siririyar muryarta
dake rawa sosai tace
kuyakuri wlh
bansaniba, na manta ne
Bata ankara ba taji sun jata tafara ihu
tana neman ceto sai gaban rafi nan suka
zubar da ita kan yashi, ta tsugunna tana
hawaye sai kallon ta samarin wajen
suke suna dariya.
Bulala taga samarin sun dauko sunyo
kanta kuka tafara sosai jikinta na bari
dan Allah kuyakuri wlh bansaniba
bamusan hakuriba,dan kin raina
Ummaru ace yau yana rafi kizo
daga
bulalar dayan su yayi zai shauda mata ta
kulle idonta ta sadakar kenan taji ance
uhum
da sauri suka saki bulalar suka
juya suka koma Chan gefe.
Ahankali Ummi ta bude idanunta ta
saukesu kan Hamma dataji muryarshi.
Sanye yake da bakar singileti sai dogon
wandon sharda koriya, power hanunshi
kadai abun kallo ne gashi a mummurde.
Gashin kanshi kwace lub ga pink lips
dinshi sai kyalli suke saboda yanda rana
ke haskosu,yana tsaye a tsakiyan rafi
hannayen shi biyu dauke da wukake
biyu. Da sauri ta dauke idanunta daga
kanshi ta sunkuyar da kanta jikinta
yamafi da rawa. Kada hanunshi yayi
samari biyu sukazo da sauri suka karbi
wukaken hanunshi suka koma gefe suka
tsaya. Cikeda tafiyan isa ya fito daga
rafin ya karaso ya tsaya a gabanta
fuskarshi daure ya daka mata tsawa
me kikeyi anan??maiya kawoki nan?
Kuka tafara ahankali hawaye na tsiyaya
daga idanunta tai shiru kanta akasa,
hannunta ya finciko da karfi tai wani
luu zata fadomai ya tsayar da ita da
hanunshi takara fashewa da wani kukan
ahankali. hanunshi ya mikar wanda ya
tabata dashi da sauri wani matashi
dauke da ruwa abuta ya tsiyaya Mai a
hannun ya wanke yana wani kara
shinshina hannun. Sanan ya mayar da
kallonshi kanta
maiya kawoki nan
kazama?
Yafada a tsawace. Da kyar ta
tattaro duka karfinta murya na rawa
tace
yakuri Hamma
yadan kalleta na
kimanin minti biyu yadan tuna yanda
take taya Ammin shi aiki
wuce kitafi
duk samarin wurin suka bude baki suna
mamaki dan sunsan inhar mace tazo
rafi ran jummaa saita gwammace dama
uwarta bata haifetaba saboda yanda
Ummaru zai wulakantata. Da sauri ta
juya zata tafi da gangar ya sanya kafa ya
tadiyota jikake pat ta fadi kasa samarin
wajen suka kwashe da dariya suna ma
Ummaru kirari
UMMARU NA YANKA,
bakasan wasa ba,wasa baisan dakaiba,
takawan ka lahiya matashi dayafi mai
anguwa iko da garinannan
hahahahah
kowa yahau dariya ahankali
ta mike tsaye ta kakkabe jikinta ta share
lips dinta dake jini ta juya da gudu tabar
wurin tadau tulun ta ta cigaba da gudu
tana kuka. Yayinda Ummaru ko ajikinshi
ya juya ya koma rafi ya cigaba da wasa
da wukaken.
Ahanya ta zauna tasha kukan ta sanan
ta share fuskarta tawuce gidansu
ruwansu ta diba ta cika tulun sanan ta
dauka takai ma Ammi. Ammi dake
gaban murhu tabita da kallo saida ta
sauke tulun sanan tadan kalli Ammi
ahankali tace
natafi Ammi
ta juya da
sauri zata fita. Ammi ta kirata
Ummi
yaki
ahankali Ummi ta juyo tazo gaban
Ammi ta tsugunna Ammi ta karemata
kallo
wayasaki kuka yarnan? ?laa jibi
lebanki ya fashe waya dakeki haka?fada
kikayi dawsu??
Da sauri ta girgiza kai
uhmm Ammi faduwa fa nayi,ni babu
wanda yasani kuka
Ammi ta dade tana
kallonta kafin tace
kinga Hamma a
hanya ne?
da sauri Ummi ya girgiza
kai
ni banga Hamma ba Ammi
Ammi ta gyada kai
to shiga uwar daki
ki daukomin hantsi (wani maganin
kauye) na shafa miki a wurin dan karya
kumbura ahankali ta mike ta shiga dakin
uwar dakan ta shiga wanda babu komi
ciki sai dan gadon waya yar karama da
kayan sawa sai yar kujera da littafai da
manshafawa da hantsin akai karasawa
wurin kujerar tayi ta mika hannu
zatadau hantsin taga wani dan karamin
hoton Hamma, irin hotunan da dinan da
kalolinsu kaman kalan toka samun kanta
tayi da daukar hoton tana murmushi
tana shafawa
Ummi bakiga hantsin
bane?
Tajiyo muryar Ammi daga tsakar
gida. Da sauri ta boye hoton cikin
rigarta tadau hantsin ta fita ta kaima
Ammi.
Maman Abd Shakur
[10/2, 08:59] M Shakur.: *UMAR
FARUQH*
Ahankali take matsa kafar mai martaba
dake kan cinyarta tana shafamai
mantaleta tana rero mai karatul Al
ani mai girma, mai martaba dake
zaune kan kujerar alfarma ya lumshe
ido yanabin karatun diyar nashi a
hankali. Saida tagama matsa kafar
damar sanan ta samai wani bakar safa
mai kauri tadau kafar haggun tafara
matsawa saida tagama matsawa tasamai
safa sanan ta ijiye kafar ta tsaida
karatun datakeyi tana kallon Abban ta
ganin kaman yamayi bacci, Abba ne
yadan bude ido ya sakar mata murmushi
Bisma yar albarka fadi abunda kikeso
dan nasan diyar tawa, ga dumbin
magana abakin Bisma nan
murmushi
tayi najin Dadin maganar mai martaba
tadan matso kusa da kujerar dayake
zaune tanadan sosa kai tana kallon mai
martaba. Mai martaba yakara bude ido
da kyau alamun fadi abunda kikeso.
Ahankali adan kuma rude ta rike
hannun Abba tace
Uhum uhm
Abba ya
kalleta ya kalli yanda ta rike mai hannu
dakuma yanda takeyi saiya tuna da
kanwarshi marigayiya Habiba haka
takeyi itama intanaso amata abu ko
tanason wani abu saita rike hannun
wanda zata tambaya. Ahankali shima ya
daura hannunshi akan nata yace
kikeso diyar arziki?
Abba ni ni dama wani abu nakeso
saikuma tai shiru Abba ya gyara zama
go ahead
sosa kai tayi tareda rage
murya tace
Abba dis week zamuyi hutun
simester,uhm dama Abba inaso nai
tafiya, kaga bansan ko inaba ban taba
barin garin nan naje wani gari ba,Abba
plzz don
t say no,I promise to take good
care of myself, plz Abba
takarashe
maganan idanunta yaciko da hawaye.
Mai martaba yadan yi nazari kan
maganar ta kafin ya numfasa ya kalleta
to wani gari kikeson kije hutun?
Girgiza kai tayi takara lankwasa murya
ni Abba duk inda kace, kawai dai nabar
garin nan naga ya wani gari yake
takara matsa hannu Abba data rike tana
kwalalo manyan idanunta tace
kuma ko
Abba tafiyar mota,karmubi jirgi saboda
naga bishiyoyin
hanya,animals,mountains, da iskar
hanya kaji Abba plz plz plz
Mai
martaba ya murmusa
ran yaushe
zakuyi hutun?
Da sauri tace
ran Friday
Abba
ya kada kai
shikenan to zan
shiryama tafiyar naki, tashi kije ki
kwanta
fararen hakoranta ta washe
dan tsananin murna ta rungume mai
martaba
I love yhu Abba na, thank
ta gyara alkyabbar ta tafita daga
dakin da gudu da zuwa sanar da Umman
ta Abba yay murmushi
Bisman Yarima,
Allah ka nuna min Yarima kafin
mutuwata nahada ku aure
ya tashi ya
shiga ciki.
UMMARU NA YANKA!!UMMARU NA
YANKA!! UMMARU NA YANKA !! Sunan
da ake ihu ana kira kenan a dandalin
kauye dake cike makil da matasa da yan
mata wuraren tara nadare ana kallon
wasan wukaken da akeyi. Tsakanin
Ummaru da wasu matasa biyar da
wukake sai barar dasu yake. ahankali
Baffa ya kada kai ya juya ya koma chan
gindin wata bishiya dake nesa kadan da
dandalin da sauri Ammi tace
Hamma
na wurin Malam?
gyada kai Malam
yayi
eh,kema kinsan a irin wuraren
nan ake ganin danki
Ammi ta share da
guntun hawayen daya zubo mata
yau kwana hudu kenan bansa Hamma a
ido ba,yaro sai rashin ji, neman
rigima,neman fada,da wasa da wukake
abinda ya iya kenan
. Baffa ya rike
mata hannu
mutafi Allah ya shiryar da
Hamma,nasan maganinshi muje gida
zaizo zai gamu dani
tare suka juya suka
wuce sai gida.
Zama yayi akan dankareriyar kujerar da
aka ijiye a dandalin musamman saboda
shi samari biyu sukazo da sauri suna
sharemai zufan daya jikashi dago kan
dazaiyi yahada ido dawata budurwa
dake kallonshi kaman zata cinyeshi,
fuskar nan tashi daba fara
a idanun nan
nashi dasuka sha kwalli ya kafeta dasu a
tsawace yace mata
zonan! Jikake
dandalin yay tsit duk uban hayaniyan da
ake kowa yay shiru kafin ya samu rabon
shi jikin budurwar na rawa tadan kalli
saurayinta murtaka dake kusa da ita,
sidda kanshi yayi kasa alamun ba
ruwana kije, jiki na rawa takarasa
gaban Ummaru ta tsugunna tana kallon
kasar wajen.
Maman Abd Shakur
[10/2, 11:51] M Shakur.: *UMAR
FARUQH*
Fuskar nan a daure yakai hannu ya dora
kan hancin a fusace yace
matsa baya
kina doyi
. Kyal-kyal-kyal dariyar
matasar Dandalin kakeji,kwalla ya cika
idanun budurwan tana dana sanin
kallonshi,tana kuma dana sanin jin
sonshi da Allah ya jarabeta aranshi.
ahankali taja baya kallon mutanen
wajen yay tsit kakeji sanan ya maida
dubanshi ga yarinyar
karki karamin
irin kallon dakika min dazu kin
fahimcen?na tsani kallo, inba hakaba
yadanyi shiru nayan sakanni
tashi
ki wuce gida kiyi wanka
da sauri
budurwar ta tashi tafita daga dandalin
da gudu, masu gintse dariya natayi
barinma kawayen ta da dama basa sonta
da murtaka. Kallon yan dandalin yayi a
wulakance kafin ya kalli wani matashi
dake gefen kujerar dayake matashin
yace
Ummaru yace kowa yatafi gida
da sauri suka juya cikin minti 5 kowa ya
watse yarage daga shi sai yaranshi.
Mikewa yayi daga kan kujerar yay gaba
mabiyanshi na binshi abaya, saida ya
shiga gida sanan suka juya kowa yay
hanyar gidansu.
Salma baki ganin lokaci yayi dazamu
fadi ma yaron nan gaskiya? Kar Allah ya
tambaye mu fa,mu dinga sara muna
kallon bakin gatari, karmu zamto masu
son zuciya fa da sonkai
Ammi ta kara
gyara kwanciya a kasan falon
Malam,
Hamma shine hasken idaniyata,shi
kadaine abunda nake kallo naji dadi,dan
Allah kabar maganan nan, abunda
kakeso bazai taba faruwa ba,Hamma
bazai taba sanin gaskiya b
kiyauuuuu
kauren dakin ya budu hakan yasa Ammi
bata karasa magana ba duk suka juyo
suna kallon mai shigowa cikin
tattausiyan murya yace
Ammi Menene
bazan taba sanin gaskiya ba??
Ammi ta
kalli Baffa ,Baffa ya kauda kai kafin yace
bazaka zauna ba kamana tsaye aka
ahankali ya zauna sanan ya kalli Baffan
shi ahankali yace
ina wuni Baffa, ina
wuni Ammi
Tsabagen takaicin Ummaru
yasa Baffa baima kulashi ba saboda
kulewa Ammi ce tace
Hamma rayuwar
daka zabama kanka kenan ko?, baka
zama agida,bama sanin inda ka kwana
,bama saka a ido,rabon mu dakai
Hamma kwana Hudu kenan,kama kanka
adalci kenan?bakajin maganan iyayen
kako,ka na nuna mana bamu isa da
kaiba Hamma Hamma
saitai shiru tana
matsar kwalla matsowa yayi kusa da
Ammi ya rungumeta
Ammi dan Allah
kiyakuri bazan karaba
kullum haka
kake fada Hamma,kullum
saikuma
takara kecewa da kuka,tana mugun son
danta amma batasan maisa ya zabar ma
kanshi wanan rayuwar ba, yaro ya
maida kanshi dan daba, kauye guda ace
babu wanda ake tsoro kaman danta yaro
dayawo saikace mutum yaga mutuwar
Baffa ne yay magana yana nunashi da
sandar kora shanunshi yace
dama kin
dena bata hawayen ki kan wanan
gantalallen yaron, yanaji da idanunshi
dasuka sha kwalli saikace tsohon
bazawari bazaka dena kallona ba
ahankali ya sudda kanshi kasa fuskarshi
daure dan ya tsani fadan Baffa gashi da
zagi saikace tsohon mahauci, yakuma
tsani kukan Ammi.
Hamma Hamma
Hamma sau nawa nakiraka?
Ummaru
yay shiru
wlh idan baka kiyaye ni ba
saina batama rai, kabar mai gari yay
mulkin garinshi amma kamafi mai gari
karfi da iko da mutanen garinshi, kaki
barin mutane su sakata su wala,kiri kira
ka hana zuwa rafi ran jumma
a kai
adole kana wanka ba
a isa a zo ba, masu
gonaki kasa dole sai sunje gona kullum
sun duba abunda suka shuka,masu kiwo
kasa in tumakan su sunyi kashi ahanya
sai an kwashe kai a dole tsafta mai
ruwanka?
Cikin muryar yan daba yace
to Abba tarbiya fa nake basu,za
a bar
mutane suyita rayuwa kamar
dabbobine,mai gari maiya iya tsohon
nan kuma ai
Baffa ya katse shi a
fusace
gidan ku da tarbiyar rubabben
yaro kawai,kafara bama kanka tarbiya
kafin kabama yan gari, zanyi maganin
kane wlh, aure zanma kana jina aure
zanma zaka natsu ne
fuuu Baffa yatashi
yashiga uwar daka,Ammi ma hararar shi
tayi tabi bayan Baffa. shiko Hamma jin
maganan Malam yay kaman saukan
mashi
Aure? ?Mace zan Aura?
Kalmar
daya dinga tambayar kanshi kenan idan
da kalmar daya tsana baifi aure ba
sanan ya tsani yaga mace na kallonshi
balle ma ace ita zai aura.
Maman Abd Shakur
[10/2, 13:05] M Shakur.: *UMAR
FARUQH*
linke dadduma tayi ta ijiye kafin ta
zauna a gadon bunun ta tana murmushi
ta kwance kullin kayan sawanta ta ciro
dan karamin hoton Hamma data dauko
daga dakin Ammi jiya tana kallo tana
shafa hoto ta lumshe ido. Duk samari
kauyen su babu wanda yama kamo kafar
Hamma a kyau da tsafta gashi daban.
Fari ne yanada gashin yan fulani a
kwance, yanada dogon hanci da karamin
baki, lips dinshi pink gashi da kumatu
mai losawa ko magana yake. Yanda yake
murdade haka halinshi da komi nashi
yake murdade,yanada wuya ka gane
yanayin dayake ciki,wani zubin yay
kirki wani zubin yay tsiya, ita bazama
ta iya fadin wanan ne halin Hamma
ba,yay abu wani zubin kaman dan binni
wani zubin yay kaman dan kauye gashi
kaman zaki wajen zuciya da karfi. Idan
yana abu wani zubin saitaga zai iya
mulkin shugaban kasa. tasha shiga
dakinshi a boye idan taje gidan Ammi
batasan maisaba koda yaushe saitaga
jikakken dawa dahar yay tsiro ya jika
awata yar botiki wanda batasan
maiyake yi dashiba. Murmushi tasake yi
kafin ta ijiye hoton cikin kayan ta maida
ta kulle ta ijiye sanan ta fita taya
Umman ta aikin kalacci.
Tana fita taga Umman ta tsaye a bakin
kofa da sauri ta duka tace
Umma ina
kwana
Umma ta dade tana kallon yarta
kafin tace
lafiya lau Ummi, shiga daki
ta tattaromini
Ummi ta amsa da to
tawuce ta shiga daki. Umma ta kada kai
ta tsugunna dan hura wuta gama sharan
keda wuya ta fito ta taya Umma suka
daura ruwan koko sanan Ummi ta
shimfida tabarma a gefe duk suka zauna
Umma ta kirata
Ummi
ahankali Ummi
ta amsa naam Umma. Umma ta cigaba
yau rasuwan Baban ki wata uku
kenan,daga ke saini Ummi, yan uwan
babanki duk sun gujemu,bakya ganin
lokaci yayi dazaki fito da miji namiki
aure sa
oin ki duk sunyi aure Ummi
Ummi tai shiru tana wasa da yatsa
Hamma baisan kinayi ba Ummi
sauri Ummi ta kalli mahaifiyar ta Umma
ta gyada mata kai
Banason ki wahala
Ummi,nasan yanda Allah ya jarabeki
dason Hamma amma shi mace bamata
gabanshi,banaso ki wahala Hamma ba
mijin daya dace dake bane,kiyakuri ki
kula Sama
ila dake mugun sonki kice
yaturo kinji uwata?
Ahankali Ummi ta
share hawayen dake gangaro mata
takara kallon mamarta tafashe da kuka.
Umma ta rungumeta tana lallashin ta
sha Allah uwata zaki auri miji nagari
mai jinkan ki kinji mai sonki kinji
Fitowa tayi sanye da kaya doguwar rigan
leshi takaraso dining tana murmushi
tagaida Abba da Umma(Babbar Matar
sarki ) sai Mommy(karamar Matar sarki)
banda Yusuf wanda tunda tafito yake
binta da kallo ta zauna. Wata kuyanga
ce tahada mata tea ta mika mata tadan
sha kadan sanan ta kalli Umma tace
miemie ina shakira ta?
Umma ta mata
wani kallo wanda ita kadai tasan
anar shi da sauri ta juya ta tura baki
ta kalli Yusuf tace
ina kuna?
wani
kallo Umma ta mata
idan na tashi zan
wanke fuskar ki mari Bisma,is dat hw to
greet ur brodxa naughty gurl?
Cikowa
idonta yay da kwalla ita Miemie kullum
laifin ta take gani
ina kwana ya Yusuf
Yusuf yay murmushi
lapiya lau sisto
Mai martaba yay murmushi ya kalli
Umma
kin cika zafi,ni nasan yamata
wani abunne tunda kikaga haka,Yusuf
sarkin tsokana ya damin min Auta
matter wot I hate nonsense, yayan tane
so she have 2 respect him
Bisma tai
shiru tana cin abinci yayinda Mommy ta
tabe baki aka cigaba da breakfast.
Bayan kuyangi sunyi clearing wajan
Bisma ta kalli Abba tace
Abba yau
zamuyi hotu
yay murmushi
ina sane
diyar albarka gobe zaki tafi
murna
yakama ta tace
Abba zan tafi da
shakira
Mai martaba ya kalleta
magen
nan taki cizo take ki barta anan
ya juya
yafita daga dining yayinda fadawa suka
bi bayanshi.
Tashi tayi daga daning tahau sama dan
zuwa dakinta hada kayan tafiya.
wardrobe ta bude tafara ciro kaya jin
an bude kofa yasa tajuyo da sauri ganin
Yusuf yasa ta daure fuska
fitan mi
adaki kona kirama Miemie
dariya
yadan yi yana mata wani irin mayen10/3, 08:06] M
Shakur.: *UMAR FARUQH*
Miemie,Miemie
Bisma ta kwallama
Umma kira. Yusuf yay murmushi yana
mai nufota
too bad Baby, Miemie na
wajen mai martaba tana shiryashi zai
shiga fada
daidai nan yakaraso gabanta
har yakai tanajin saukar numfashin shi
zatai magana yasa hannu ya daura akan
lips dinta
shiiii
kafin yasa dayan
hanunshi ya shafi gefen fuskar ta
idanunshi sukai jajir ahankali yace
Bisma banason kiyi tafiyar
nan,banason kiyi nisa dani,deep down I
feel something akan tafiyar nan naki
dudda bansan me ba
ganin tana
turamai baki yasa yacire hanunshi daga
lips dinta yana kallonta hararanshi tayi
da manyan idanunta
ba ruwanka da
tafiya na,and I don
t give a bloody about
what u feel nidai ka fitanmin daga
daki,ba Miemie tahanaka shigowa ba
Lumshe ido yayi kafin ya bude ya kalleta
listen to me Bisma,wlh wlh Bisma inhar
kikai saurayi a inda kikaje sainai
destroying nashi,sainai making life
dinshi a leaving hell,saina sa yay dana
sanin ever furta miki kalmar so. I luv
yhu and i can do anything akanki and
when i say anything Bisma i mean a-n-y-
t-h-i-n-g!
Ya juya yafita Dudda
maganarshi yabata tsoro bai hana ta jan
tsaki ba
saikayi din kaga Abba na da
Miemie zasu barka ne mugu kawai dan
kaga kana Barrister,uhm uhm Barristor
ne ba Barrister ba
tajuya ta cigaba da
hada kayanta jitayi tama tsani hada
kayan hakan yasa tai tsaki tafito daga
dakin wani hadadden corridor ta shiga
inda kuyangi mata duk sunyi layi
gaidata suke amma ko amsasu batayi ba
ta bude kofa ta shiga cikin wani
katafaren daki dayasha kayan duniya
ganin Umma kishingide jakadiya ta rike
mata wani hadadden basket din fruit
yasa Bisma fadawa jikin Umma ta
lumshe ido
tun dazu Miemie inata
nemanki
Umma tai murmushi ta shafa
kanta
Bisma mai martaba yamin
maganar tafiyar ki gobe, zan hadaki da
jakadiya da kuyangi sittin
da sauri
Bisma ta tashi zaune ta zaro ido ta saki
baki tana kallon Umma saikuma tai
raurau da ido.
Nidai miemie a
gaskiya, tunda dai kinhada ni da Mama
(jakadiya) niya isheni banison kuyangin
ta juya ta kalli jakadiya
ai Mama
nidake ya isa ko?
Jakadiya tai
murmushi
Uwar dakina daban ce,komi
nata daban ne, ni awa na ja da hukunce
hasken idaniyar mai martaba, karadai
lallabata Gimbiya Bisma
Bisma tafada
jikinta tafara birgima harda yar hawaye
Umma tai murmushi
tashi kije ki shirya
nasa akaiki ki gyara gashinki sanan kiyo
shopping din tafiyar ki
tashi tayi
ahankali tafita daga dakin tana turo
baki.
Maman Abd Shakur
[10/3, 08:15] M Shakur.: *UMAR
FARUQH*
Karfaffen kafadarshi ya dauko itachen
ahankali ya tsugunna sanan ya shigo
gidan samun Ammi dayayi gindin
murhu yasa ya tsugunna ya sauke
itachen a wurin ya tsugunna
ina kwana
Ammi na
ko kallonshi batayi ba, kara
matsawa kusa da ita yayi ya rungumeta
ahankali yay magana
yakuri Ammi na
kinji nafa dena ba gashinan yau ban fita
sai anan Ammi ta kalleshi ta
nunashi da ludayin koko
kaidin
Hamma,anjiman nan zaka bace mana
daga gani,kullum tuban mazuru kake,
Hamma mesa bakaji ne, maisa kake son
Mulki da sarauta?
Ta numfasa
burinka
kawai kaga kana mulkin mutane sai
abunda kakeso za
ayi, Hamma karfa ya
zamto wanan dabi
u naka ka kuka dasu
wataran
dan murmushi yamata tare da
karban maficin hanunta yana fifita
wutan
Ammi to ai ni ba mugu bane,ban
taba zalinci ba saidai nai hukunci daidai
da laifin ka,kinga tunda haka ne Ammi
wataran bazanyi kuka da dabi
un na ba
Ammi ta saki baki tana kallon yanda
power(muscle) ke wani irin girgiza yana
rawa saboda yanda yake fifita wutan
jibi yanda ka Maida kanka dukka
mummurde Hamma,jibi power ka
Hamma kaman na mutane hamsin
Dariya sosai Hamma yayi wanda har
saida dimple dinshi suka lotsa
yace
Ammi na power kenan duk wanda
zai kawomin iskanci dazaran na cire
riga ya gansu wlh Ammi guduwa yake
babu mai iya taba UMMARU NA
YANKA!
Haba Ammi ta rike tana kallon
dan nata zuciyarta cike damai addu
Yana gefenta yana tayata fifita itachen
har ta dama kokon ta zubamai takai na
Baffa daki saboda ya fita yadan leka
makota saida yasha sanan ya kalli Ammi
Ammi idan nai kudi kinbar shan koko
Allah sai kayan dadi
murmushi kawai
tayi a ranta tace
Hamma kenan
Namijin zaki,waye zaice haka yakeda
saukin kai agida?
Saida yataya ta dauraye kofunan dasuka
sha kokon sanan yace
Ammi zanyi
bacci
ya wuce ya shiga dan karamin
dakinshi dake nan zauren gidan.
Yayinda Ammi ta shiga daki ta kunna
radio danjin labaran duniya.
Umma zanje na gaida Ammi tunda
nagama aiki
,Umma dake zaune kan
tabarma tana kada lagwani tace
to ki
gaidamin ita
Ummi ta juya tafita tana
sanye da kodadden koriyar atamfar ta
riga da zani tsaf tsaf da ita, babu
kwalliya a fuskarta to inama taga kayan
kwalliyan.
kyauren gidan Ammi ta tura ahankali
dayar sallaman ta jin karan radio yasa
tai murmushi Ammi da radio ga kure
kara. ahankali take tafiya ganin kyauren
dakin Hamma adan bude bata gama
rufuwa ba yasa takarasa wurin danta
kullo kofar gabaki daya jawo kofar tayi
ta karasa rufewa ta juya zata tafi
saikuma takara juyowa samin kanta tayi
dawani irin son shiga dakin yau.
ahankali ta tura kyauren ta shiga da
takalmar tama saboda kar wani yaga
takalmin ta a bakin kofa. Maida kofan
tayi ta rufe,dakin duhu amma ba sosai
ba chan kasancewar ita daga rana take
yasa bata ganin abinda ke dakin.
ahankali take tafiya tana shafa bango
ita kadai a duhu tana murmushi sanyin
dakin Hamma ma daban ne tafadi a
zuci. jin tayi tuntube da abu kaman
botiki yay kara yasa tai baya da sauri
tayi hanyar fita wanni irin fizgota da
akayi yasa tace
wayyo Ammi,ifiritai a
dakin nan wlh
kokarin fizge hannuta
take amma takasa hasken tocula daya
gauraye dakin tabi da kallo a hankali
ganinta suka sauka kan Hamma da
fuskarshi babu alamun rahama yana
mata wani irin kallo. hannu tasa ta
kama bakinta ta rufe gam wanda
batasan harda hancinta tahada ta rufe
dan uwarki me kikeyi adakina eye?
Girgizata yayi wanda kawai ganin
idanunta suna juyawa yayi ahankali ta
sulale zata zube akasa Tsaki yayi ya.
Maman Abd Shakur
[10/4, 07:47] M Shakur.: [10/4, 07:21] M
Shakur.: *UMAR FARUQH*
Ya saketa takarasa fadi akasa, ya haska
dawarshi data zubar yay tsaki ya kara
kallonta yanda yaga bata numfashi
hakanan to baki isa ki mutu a dakina
ba dan uwarki
ya dauko butarshi ya
bude ya kwara mata a fusace, a firgice
ta bude ido ganin yana tsaye akanta yasa
ta fashewa da kuka sosai tana share
ruwan dakebin fuskarta yana sauka a
wuyanta. a fusace yace
wlh idan kika
bari Ammi taji muryarki kina kuka saina
kakkaryaki
ya daka mata tsawa
kama
bakin ki
kama bakin tayi tana hawaye
uban wayace ki shigo min daki?
Hawaye ta shiga zubarwa jikinta na
rawa, fizgo hanunta yayi yadau tsintsiya
a bayan kauyren yasa mata a hannu
tattaramin dawan nan kafin jikinki yay
tsami
jiki na rawa ta karbi tsintsiyar
tahau tattara dawan tana zubawa cikin
botiki tana hawaye,saida tagama
ta ijiye
tsintsiyar kanta akasa yana gefenta yace
mekika zoyi adakina?
Kuka tafara
jikinta na rawa,
ki bani amsa kona
karya wanan jikin naki
ganin bata da
niyyan magana yasa yakara zaro mata
ido
duk randa kika kara shigowa dakin
nan saina bata miki rai,kuma saina baki
abinda kikazo nema kazama
kawai,wuce kifitar min daga daki
sauri tai hanyar fita ya kara fizgo
hannunta wanan karan saida jikinsu
yahadu hakan yasa yasaketa da sauri
yace
inkika fadima Ammi hmm kinsan
gamuwata dake,share fuskar nan kifita
da sauri ta share hawayen fuskar tajuya
sumi sumi tafita daidai lokacin Baffa ya
bude kauyren gidan ya shigo ganin
Ummi na fitowa daga dakin Hamma
yasa yay mugun mamaki ya saki baki
yana kallonta dan kwalin kanta Ummi
tajawo cike da kunya ta gaida Baffa
yini Baffa
bata jira amsarshi ba tafita
da sauri gidansu ta koma ta tarar da
Umma na wanka hakan yabata daman
shiga dakinsu ta shashare hawayen
saboda kar Umma tagane tai kuka.
Baffa gida yakarasa shiga cike da
mamaki ya samu Ammi zaune tanajin
Radio ta kashe radio ta kalleshi
Malam
harka dawo?barka da shigowa nakawo
ma kokon ka?
kai ya girgiza
Bari
yakumbo fita takama ni,bari naje chan
kauyen jido dan na gana da Baffan
Ummi, Malam Audu mai tabarau
Ammi
tace
maikuma yahada mu da Malam
Audu mai tabarau Malam?
Malam yay
murmushi
iri zan karbo a wurinshi
wani irin iri Malam da bazaka samu a
kauyen nan ka shuka ba
Ya dau
butarshi yasha ruwan ciki
idan nadawo
zakiji komi yar matata
Ammi tace
Allah dawo dakai lafiya
Wai Ummi fa Yakumbo na rabu da
ganinta
Baffa yay tambayar Ammi
tace
Allah sarki Ummi na,anjiman nan
nake shirin shiga gidansu na bincikota
rabona da ita tun ranan data ebomin
ruwa a rafi
Baffa yakara murmushi
yakamata kam ki shiga ki dubo mana
ita, bari natafi kimin addu
ar nasara
Allah bada sa
a Malam.
Maman Abd Shakur
[10/4, 07:46] M Shakur.: *UMAR
FARUQH*
Washegari da safe Hamma ya fito daga
Bukkarsa rike da wata adda a hannunsa,
ya zauna nan bakin bukkar yana wasa
wukar da wata dutse babba, kallonsa
kawae Baffa ke yi yana tatse nonon
shannun dake garkame daga gun da
shanayensa suke a babban tsakar gidan,
Ammi ta fito da sauri jin ana wasa wuka
don tasan baxae wuce Hamma ba tace
ina zaka Hamma?
Ya dago yana
kallonta yace
ba ko ina Ammina?
Kawae na ga bakin is very blunt
Ammi
tayi shiru tana kallonsa sanan tace
ka gane wanan yaren hamma
murmushi yayi
ji nayi kaifin sa ya ragu
Ammi, ina gamawa zan je in ajiye
juyawa tayi ta nufi cikin daki a dan
sanyaye, Hamma ya gama wasa wukarsa
ya Mike ya shigar da shi daki sanan ya
nufi gun murhun Ammi ya shiga hura
mata ganin bata hura ba har lokacin,
Baffa ya gama tatso nonon shannun ya
dauki kindirmon ya ajiye nan bakin
kofar Ammi yace
yakumbo gashi nan
kar kwaro ya fada ciki
mikewa Hamma
yayi ya nufi dan kitchen dinsu ya dauko
Kofi ya karasa zai diba Baffa ya daka
masa tsawa
in ka taba sai na kwale ka
da sandan nan, kai me ya hanaka
tatsowo
Hamma ya dan Sosa keyansa
yace
Baffa ba ka fa ce in yi ba
Baffa
yace
ka fita ka karbo Mata burodi
Hamma ya juya ya fice daga gidan,
Ammi ta fito da sauri tana kalle kalle ta
shige Dakin Hamma ta dauko addar da
ya wasa ta nufi dakin Baffa da shi a
hannunta da sauri ta boye nan ciki
sannan ta fito ta koma dakinta, Baffa yyi
murmushi yana shan ruwan butan
hannunsa, Hamma ya shigo gidan rike
da biredi biyu yace
kai ma na siyo
maka Baffa
Baffa yace
Allah maka
albarka
yayi murmushin da ya bayyana
fararen hakoransa don har ya manta
rabon da Baffa ya sa masa albarka, yace
Ameen Baffana
koko Ammi ta fito ta
dama ta xuba ma kowa nasa sanan ta
koma ciki da nata bayan ta shiga da
kindirmon da Baffa ya ajiye mata cikin
daki, Baffa ya yankar ma Hamma
biredin da ya siyo masa ya mika masa,
ya karba tare da godiya, cikin minti
goma ya gama da karinsa ya mike ya
shige bayinsu da sauri don yin wanka,
har ya fito Baffa na zaune tsakar gida,
ya shige daki da sauri ya fito da kayan
fulaninsa tsaf tsaf yasa, sanan ya juya
zai dauki addarsa don sakata cikin
kayansa ya fita yaga ba adda, zaro
manyan idonsa yayi ya shiga dudduba
dakin Bai gani ba ya fito da sauri yana
kallon baffansa, Baffa dae na rike da yar
radionsa yana sauraro kafin ya fita
kiwo, dakin Amminsa ya nufa ya sameta
kwance yace
Ammi na duba addata ban
ganta ba
Ammi tace
baka ganta ba
kuma? To wa ya dauka
zaune mata yyi
yace
don Allah Ammi ki fita ki basa
hakuri ki karban min nasan shi ya
dauka
Ammi tace
aa ba ruwana kun fi
kusa da shi ka tafi ka tambayesa
Bisma ta karaso fada rike da yar
handbag dinta ta cire alkyabbar kanta ta
xauna gefen Abba tana kallonsa da