Part dinsa yaje ya dauko car key dinsa ya fita.
Taswirar Kaddara Part 1 Complete Hausa Novel · about 61 min read
Yana zuwa gidan Baffan rufe motar yai ya shiga palourn, turus yai ganin Zeey a kasa tana kuka Mummy na Sama akan kujera sai cika take tana batsewa sai kuma Abie da Baffa.
Hade rai yai sosai ya shiga ciki, a gefen baffa ya zauna yace "ina wuni"
Ba tare da Baffa ya amsa masa ba yace "me ya sa Ka kori matar Ka daga gidanta har kana cewa in ta kara 5 minutes a bakin auren ta"
Sunkuyar da kansa yai don baya son magana ma kwata kwata ransa ba karamin baci yai ba da ya ganta anan wato ita karamar yar iska koh ai kuwa zai nuna mata shifa Azlan ya fita iya shegantaka.
Tsawa Abie ya daka masa yace "ba magana ake ma ba kayi wa mutane banza sbd ga sa'annin ka koh".
Dagowa yai ya kalli Zainab cikin dacin murya yace "ki fada musu abinda kika aikata da Wanda kika sani nake aikata"
A tsorace ta dago ta kalle sa tace "uhm Mene"
Hade rai yai yana jifan ta da wani mugun kallo yace "kin san Allah in har baki fada musu abinda kika aikata ba a nan gurin zan warware dukkan igiyar auren mu, don dama na gaji da ke".
A tsawace Baffa yace "kana da hankali wai zaki kasan mai kake cewa kuwa"
Ba tare da ya bawa Baffa ansa ba yace "zaki fada ko kuma na sallame ki".
Da sauri tace "kayi hakuri Zan fada" tiryan tiryan ta fada musu dukkan abinda ta aikata tun daga maganin mallakar data ke zuba masa har zuwa samun cikin da yadda ta dinga karya sbd yana spending tym tare da ita ranar girkin Batul da kuma zubar da cikin da tai.
Cikin kuka tace "kayi hakuri sharrin shaidan ne"
Kifa mata mari Mummy tai tace "amma kin bani kunya Zeey, duk irin fadan da nai miki ashe baki ji ba ynxu sbd hauka har zubar da ciki kikai kina da hankali kuwa".
Shiru Baffa yai yace "kayi hakuri kaji Ka dau matar ka ku tafi"
Kallon Baffa yai yace "sai dai kuyi hakuri baxan iya zama da itaba gaskia, dama can din dauriya nake kawai bata gyara min part dina bata min abinci mai dadi da alama masu aiki take bawa suke min kuma ni kawai na gaji nefa".
Kallon Mummy Baffa yai yace "ku tashi ku tafi zamu yi magana da shi"
Rarrafowa gun kafarsa Zeey tai cikin kuka tace "Yaya don Allah kayi hakuri wallahi sharrin shaidan ne ina son ka yaya baxan iya rayuwa ba tare da kai ba".
Dauke kansa yai kamar bai san mai take cewa ba don shifa ko kallon ta baya son yi, fizgo ta Mummy tai suka fita sai Kiran sunan sa suke.
Suna fita Azlan ya dago ya kalli Baffa kamar zai fashe da kuka yace "Baffa don Allah kazo muje Ka tayani bawa Batul hakuri, nayi mata laifi sosai har kauracewa ganin ta nai na wajen 3 weeks kuma nace kar ta sake tazo shinfida ta, nidai ynxu ban san me zanyi ba".
Kallon sa Baffa yai yace "Ashe baka da hankali Zaki ina ganin Ka kamar kasan mai kake yi ashe baka da tunani ynxu ko da gaske ne abinda Ka zargeta sai ka hana ta ganin Ka, kuma kace ta daina zuwa shinfidar ka kar Ka manta hakkin ta yana kanka Ka Kula da cinta lafiyar ta, toh nidai ba ruwana kaje Ka same ta da kanka".
Marairaice wa yai yace "kayi hakuri Baffa nasan nayi laifi kuma ina gane gaskia gurin ta naje amma sai ta nuna min ita bata son abinda nake nufi ba, ni tsoro ma take bani ynxu duk ta daina damuwa dani".
Tagumi Baffa ya cire yace "toh meye zata damu dakai bayan kaima baka damu da itaba"
Girgiza kai yai yace "Baffa nifa Karya nake mata ma dana ce mata bana sonta, amma itama kawai sai cemin tai ai bata sona itama haba Baffa tamin adalci knn".
Tabe baki Baffa yai yace "kaima kai mata adalci dakace mata baka sonta"
Da sauri yace "nidin banxa ai ban isaba Baffa kawai dai fada nai fa don ta ji haushi"
Ajiyar zuciya Abie yai yace "kayi laifi sosai kuma tun a lokacin sai da nace ma Ka nutsu Ka kara bincike ba lallai abinda Ka gani iyakar gaskiar knn ba".
Marairaice wa yayi yace "Abie na gane kuskure na nidai ku tayani bata hakuri nasan zata hakura".
Kallon sa Baffa yai yace "ba ruwan mu kai da Ka bata Mata rai kai ne zaka lallaba ta ba ruwanmu atoh".
Kifa kansa yai akan kujera yana fadin "Innanillahi wa innanillaihir raji'un "
*********
Cikin nutsuwar sa yace "Mami goben insha Allah zan tafi, munyi magana da doctor din yace ana saran komai yayi daidai insha Allah"
Cikin tausayin sa tace "Allah yasa Junaid, insha Allah muna sa ran wannan karan komai ya tafi lafia"
Murmushi yai kansa a kasa yace "Samira tace nan zato zo wannan karan."
Murmushi Mami tai tace "masha Allah, Allah ya kawo ta lafia ai baxa ka dade ba ko"
Daga kai yai yace "2 to 3 weeks ne in na gama da wuri ma kafin nan Zan dawo".
Sosai ta masa addu'a Kan ya mike ya Mata sallama akan sai goben insha Allah da wuri zai kawo ta tunda flight din safe yake da.
Lokacin daya isa gida a daki ya samu Samira tana hada kayanta, rungume ta yai cike da kaunar ta yace "zanyi missing dinki Hubby, da kin amince ai tare zamu tafi kinsan dai yadda zanyi kewar kiko"
Juyowa tai tana dariya tace "A'a Hub basai na raka ka ba ai kamar yaune zaka dawo Insha Allah, muna fatan a dace kawai".
Shiru yai ya zauna a gefen gadon ta fuskar sa cike da alhini yace "ynxu in naje ba'a dace bafa"
Da sauri ta dora hannun ta akan lips dinsa tace "plz Ka daina irin wannan maganar, Allah ya zaba mana abinda yafi alkhairi kawai"
Janyo ta yai yace "Ameen Matata"
********
Ni yau yinin farin ciki nai sai cika cikina nake da abinci hankalina kwance, wajen 11 ina zaune akan carpet plate din Dan wake a gabana ina ci ina kallo ya shigo sanye da jallabiya.
Bin ta da kallo yai yana hadiyar yawu ta masa kyau sosai kuma ta ciko duk da dama can ita a cike take sai dai ynxu ta kara cika sosai sai glowing take, Zama yai a gabanta yana kallon tray din data cika sa da dan wake.
Da mamaki ya kalle ta yace "ynxu duk wannan zaki cinye ke kadai kuma da tsohon Daren nan"
A gajarce nace "uhm"
Zama yai yana kallona yace "inci nima don Allah"
Ba tare dana kalle saba nace "taya zakaci Ka sani ko na zuba wani abun da zai iya cutar da kai".
Jikin sane yai sanyi shifa sai ynxu yake tuna wasu maganganun da ya fada mata, a hankali yace "kiyi hakuri Baby sharrin shaidan ne".
Murmushi nai nace "ba sai Ka bani hakuri ba ni wace da zaka bawa hakuri, ai kar Ka damu kawai duk hakkin ka kana sauke wa kaga ba dole sai Ka rarrashi wacce ba digon sonta a zuciyar kaba.."
Kafin ta karasa yayi saurin cewa "I love you Batul"
Da sauri na dago na kalle sa, zuba min ido yai yace "ina son ki Batul ban taba son wata mace ba sai akan ki ina kaunar ki wallahi, duk abinda na fada waccan karan bacin raine ya jawo".
Girgiza kai nai nace "kana tunanin Zan yadda ne, ai ko yadda ya zarge ni ya isa mun shaida cewa baka sona kuma baka taba sona ba".
Hannuna da yake rike da wayata ya rike yace "wallahi tun ranar dana fara ganin ki a titi na kamu da sonki, a lokacin kusan kullum sai nazo daidai titin nayi ta neman ki ko Allah zai sa na ganki amma ban ganki ba kawai sai gaki a school na hadu dake kuma kina course din da ni zan ke daukar ku, sbd ke nake cigaba da lecturing university din kawai sbd kar na ajiye na daina ganin ki bawai din ina son lecturing din ba, ki yadda dani ina son ki Batul".
Zare hannuna daga jikin nasa nai nace "ngd toh da son da kake min".
Sororo ya tsaya yana kallona yace "baki ce kina sona ba ni?"
Ba tare da na kalle saba nace "bana son yin karya akan abinda ba haka ba".
Daukar abinci na nai na dau wayata na shige daki, a sanyaye ya mike ya shiga kitchen dinta samun abinci yai a fridge yayi microwaving yaci sannan ya koma part dinsa cike da dana sanin abinda ya aikata.
Washe gari da wuri na tashi don ranar zamuyi resuming school, tsayawa nai agaban Mirrow na sauke towel din jikina ina kallon yadda gaba daya na chanja, zubawa cikina ido nai ganin ya dan dago kamar ya kumbura hannu na dora akai ina matswa Jin tauri tauri.
Nifa gani nake ba lau ba don kusan sati knn dana ke jin cikin yana motsi bama in na kwanta bacci, sosai kuma nake Jin motsin da sauri na dora hannuna akai jin yadda cikin nawa yake motsin ynxu ma, na dade ina kallo kafin na shirya ganin ina batawa kaina lokaci.
Bashir ne ya kaini Wanda dama munyi waya dashi tun jiya na fada masa yau zanyi resuming school.
A hall na samu Asma'u tazo tana dauke da danta Areef, rungume ta nai cike da farin ciki nace "Mum Areef sannu da zuwa".
Dariya tai tana miko min Areef din tace "Ke me kika ci ne haka da hutun nan kinyi fresh kinyi kiba tubarkalla kodai kodai ne uhm".
Hararar ta nai nace "kodai kodai me?"
Dariya tai muna zama tace "ki fada min gaskia kodai kanwa ko kani za'a yiwa Mimi da Areef ne"
Girgiza kai nai nace "kina da damuwa amma, ni dinnan bani da wani ciki"
Lecturer ne ya shigo yasa muka maida hankali, karfe 10 ya fita Sir Azlan ya shigo, tunda ya shigo ban yadda mun hada Ido na kaina yana kasa ina jotting abin da yake fada, sa da ya gama ya tak cikin takun sa na jarumta, a kaina ya tsaya cike da kulawa ya miko min hannu yace "Baby zo muje office dina kinji"
Dagowa nai na kalle sa na juya na kalli hall din ganin mu ake kalla yasa na basa hannuna kar ya yarfa sa a gaban students dinsa jakata ya daukar min Yana rike da hannu na har muka fita.
Muna fita na cire hannuna nace "meye haka fisabilliahi zaka dinga min irin wannan abin a class"
Marairaice fuska yai yace "baby kiyi hakuri kinji ki yafe min, nayi kuskure baxan sake ba".
Dauke kaina nai nace "wai ni wani laifi kamun ne da kake ta cewa nayi hakuri baxa Ka sake ba"
Kamo hannayena yai yace "ki daina fadin haka nasan na bata miki rai kiyi hakuri duk hukuncin da zaki min zan yadda amma banda wannan sharenin plz"
Tabe baki nai nace "Ka sake ni zanje cafeteria naci abinci yunwa nake ji"
Da sauri yace "muje toh kinji ki siyo sai kici a office dina bana son kici a gun mutane"
Shiru nai ina tunani nifa ynxu bana fushi da abinci kai na gyada masa nace "muje toh"
Zabar abubuwa da yawa nai shidai nasa biya don yasan ba iya cinyewa xanyi ba, ko shawarma guda biyu na karba kuma manya ga take away na fried rice biyu sai take away din meat pie da samosa da kuma wainar fulawa dana siya guda biyar.
Haka muka nufi office dinsa dauke da ledoji, muna shiga na karbi ledojin jikina har rawa yake min, zama nai akan kujera na cire hijab dina na ajiye a gefe abincin na fara ci kamar wacce bata ci komai ba tun jiya don yunwa.
Tagumi yai yana kallon ta yadda take cin abincin kamar wacce ta shekara bata Ciba, ga mamakin sa cikin abinda bai fi 20 minutes ba ta cinye dukkan abinda suka siyo, baisan lokacin daya mike ba yazo yana dudduba gefe gefen ta.
Kallon sa nai ina galla masa harara nace "lafia mai kake dubawa"
Da mamaki yace "wai da gaske kece kika cinye dukkan wannan abincin ynxu ynxu"
Hararar sa nai ina dauke kaina nace "nidai gaskia bana son sa ido gaskia, a bar mutum yaci abincin sa yadda yake so ai lafia CE"
Daga kai yai yace "amma ynxu dai kin koshi koh ke da abinci sai dare ko gobe koh"
Girgiza kai kawai nai na mike na shiga toilet na wanko hannuna, hijab dina na mayar nace "tnx sai anjima"
Ajiyar zuciya ya sauke bayan fitar ta yace "Alhamdulillah ai tunda ynxu na gane kina son abinci gashi har kin biyo ni office ynxu kam kullum sai na siyo miki kayan kwalam na kawo har ki sauko duka"
Domin magana da marubuciyar kai tsaye don bata shawara
09066728387
Comments Nd share plz
Mrs A.M🥰
[27/09, 20:02] Deejarh🤍: ♠️♠️♠️♠️♠️
*TASWIRAR KADDARA*
♠️♠️♠️♠️♠️
Written by
Mrs A.M🥰
Page 42
Dedicated to Innar Nawaz🥰
BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM
*TALLA TALLA TALLA*💃💃💃💃
*Mrs Dnah perfumes nd more*
*Ina masu bukatar kamshi da kayan gyaran fata duk ga dama ta samu, ku garzayo gun Mrs Dnah perfumes and more domin samun kayan kamshi, turaren wuta da Humra da kuma mayukan gyran fata yadda zaki dinga walwali kina daukar hankalin oga😉*
*Muna Saida*
*Perfumes*
*Turaren wuta*
*Humra*
*Kindikay(turaren jiki da na Kaya wanda ake yi a kujera da gabbasa)*
*Freshner*
*Turaren Mopping*
*Soaps*
*Body creams da anything na gyaran fata*.
*Duk wani Abu da kuka sani na kamshi da kuma wanda zai gyara maka skin muna siyar wa cikin farashi mai sauki.*
*Phone number*
+234 702 577 7778
Location kano
Lokacin dana tashi Bashir ne yazo ya dauke ni muka tafi, ina zuwa na sami Mimi itama an dawo da ita.
Da gudu ta taho ta rungume ni cikin murna, Nima hannu nasa na rungume ta nace "My lovely baby nayi missing dinki sosai".
Washe kananun hakoran ta tayi tace "Maa ynxu ba baby bace ni na girma I'm 5 yrs old fah".
Kumatun ta naja nace "ehe yaushe kika girman nidai har ynxu ke baby ce a guna".
Turo baki tai tace "toh ki siyo min baby mana sai ki daina cemin baby, nima na dinga wasa dasu".
Kama haba nai nace "har nawa kike so na siyo miki babyn"
Da sauri ta dale kafata tace "guda 10 nake so"
Dariya nayi kawai na tashi nace "sannun ki gaskia, kallon Iya nai dake zaune tana kallon mu sai murmushi take nace sannu iya, fatan abinci na ya sauka".
Dariya tai tace "yauwa, ai gashi can akan danun tun dazu nayi na ajiye".
Girgiza kai nai ina dariya nace "iya dinning ne ba danun ba", kitchen na shiga don ko wanka bana jin zan iya yi ba tare dana ci abinci ba.
Tuwo na sako malmala uku da miyar taushe na barbada yajin daddawa, lumshe ido nai cike da farin ciki don nikam ynxu ba abinda yake burgeni irin naga abinci, fitowa nai palour anan na gansu shida Mimi zaune akan carpet suna game a sabuwar tab din daya siya mata.
Dauke kaina nayi na zauna a dan nesa da su, a nutse na fara cin abinci na ina lumshe ido, zuba mata ido yai cike da al'ajabi a ransa fadi yake ynxu duk wannan abincin haka zata cinye sa, yana zaune yana satar kallon ta ya cinye tas sai tabde baki takeyi.
Dagowa nai muka hada ido harara na sakar masa nace "lafia dai koh?"
Girgiza kai yai yace "ina fa lafia kin cinye abincin nan duka anya kalau kike kuwa?"
Hade rai nai nace "ban gane me kake nufi ba?"
Shiru kawai yai ya juya gun mimi suna magana, turo baki nai na mike na nufi kitchen tray din na ajiye na tafi daki don wanka.
Lokacin dana fito ban gansu ba, tabe baki nai na dan jingina sai bacci, cikin bacci naji ana dan tabamin kafa yamutsa fuska nai nace "Mimi bana son wannan wasan fa ki kyale ni bacci nake yi".
A hankali yace "ba ita bace baban tane"
Dan bude idona nai nace "Mene plz bacci fa nake".
Ledar hannun sa ya dago yace "kayan kwalam na siyo miki nayi tunanin zaki ci ne ynxu bara na koma"
Da sauri na damko hannun sa nace "meye haka kuma, bani mana zan ci".
Mikewa nai zaune ina lumshe ido, kitchen naje na wanko bakina na dawo, ledar na dauka ina zama a kasa fuskata dauke da murmushi.
Tagumi yai yana kallon ta yace "ynxu ci zakiyi, ko 2 hours ba ayi fa da kika ci tuwo malmala uku fah"
Hararar na maka masa nace "yunwa nake ji sosai, daurewa kawai bake ka ganni nan, dama ban san mai zanci ba in na farka gaskia na gode sosai Allah ya kara budi"
Murmushi yai yace "Ameen bude kiga kina sonsu kullum ina siyo miki".
Jikina har rawa yake na bude, lumshe ido nai jin kamshin tsire ya bigi hancina, tsire ne da yawa sai KFC da shawarma guda uku sai ice-cream roba uku shima, wani lafiyayan murmushi nai na dibar wa iya, zamana na gyara na shiga ci sai gyada kai nake cike da Jin dadi sai na na tashi da komai sannan naji nutsuwa tana saukar min.
Kallon sa nai naga yadda ya zuba min ido, dauke kaina nayi nace "Mene kuma?"
Dariya yai yace "bakomai bara na fita mai kike so na siyo miki?"
Dan shiru nai kafin nace "dambun nama nake so"
Daga kai yai yace "angama Baby"
Sai wajen 10 ya dawo a zaune a same ni a kan kujera gabana flask din tea ne sai bread da robar zuma ga cup da spoon na ajiye akan plate, ina ganin sa na mike da sauri nace "yauwa sannu Ka dawo lafia".
Murmushi yai yana miko min ledar hannun sa, karba nai na zauna akasa ina lumshe ido, tea din na hada na zuba zuba a ciki sai bread din dana bude tsakika na zuba dambun nama.
Lumshe ido nai ina shan tea din ina gutsirar hadin bread dina, shidai tagumi yai Yana kallon ta sai da tasha cup biyu da bread rabi sannan na tashi tana murmushi.
Sai da safe yayi min ya tafi part dinsa, nima daki na shige na kwanta ina ajiyar zuciya raina fess na cika tumbina.
Tun dagarabar kullum da abinda zai siyo min ko a school ko a gida, na rage hade masa rai sbd kayan dadin da yake kawo min, amma fa ko hannuna ban yadda ya rike min magana ma sai na gansa da leda nake kulasa.
Yau muna school, muna da interval na mike a hankali tun da safe nake jina wata iri ga zazzabi daya ke kokarin rufe ni, ko breakfast ban yi ba duk sona da abinci kuwa.
Office dinsa na nufa tunda na saba acan yake ajiye min abinci na jikina duk a sanyaye, a hankali na tura kofar na shiga, kallona yai ganin yadda na shigo ba kamar yadda na saba ba yasa shi mikewa yace "lafia Mene"
Shiru kawai nai masa na nufi kan kujera kwanciya nai ina lumshe idona, bacci ne yake son daukata amma yunwar da nake ji tasa na kasa baccin.
Tsugunnawa yai a Kan gwiwar sa ya dafa ni yace "lafia kike Baby Mene yake damunki".
Ba tare da na bude idona ba nace "zazzabi ne yake son kamani, gashi bacci nake ji kuma yunwa nake ji duk ni kadai".
Shafa kai na yayi yace "sannu kinji, Allah ya kara sauki ko zamu je hospital ne".
Na bude baki zan basa amsa Zeey ta shigo a haukace ganin mu a haka yasa wani malulun haushi ya tirnuke ta amma sai ta daure ta karaso inda yake tsugunna wa tai tace "Yaya don Allah kayi hakuri ka yafe min wallahi baxan sake ba, sharrin shaidan ne da sharrin kawa".
Kallon ta yai a dake yace "mai kika zo yimin office?"
Kuka ta fashe dashi tace "Yaya wallahi baxan sake ba kayi hakuri, Mummy ma tace ba ruwanta baxa ta baka hakuri ba Nina jawa kaina Baffa ma yaki saurara ta, Ka taimaka min kayi hakuri".
Tsaki yai yace "ni ina ruwana ai bani kika cuta ba kanki kika zuta, don kin zubar da cikin ki meye nawa sannan maganar hakuri ai bata shafeni ba ita wacce kika kullawa sharrin ita zaki nemi gafarar ta".
Kallona tai kamar baxa ta yi magana ba sai kuma tace "kiyi hakuri kinji, nasan na miki na dai-dai ba kiyi hakuri ki yafe min".
Banza nai Mata kamar banji mai take cewa ba duk da na riga na yafe Mata har raina amma bana Jin zan furta mata ynxu.
Kallon sa tai tana hawaye tace "Yaya na mata magana tayi min banza Ka sa baki don Allah".
Harara ya mata Yana sakin tsaki yace "ni kaina abinda kika sa na mata bawai ta hakura bane lallaba ta nake, haka kurin baxa ki jamin ba na samu ta fara sakkowa".
Mike wa nai Zan fita don bana jin magana kuma maganar su ba karamin Sara min kai take ba, jiri ne ya fara daukata nai baya zan fadi da sauri ya mike ya riko ni yana jera min sannu.
Zaunar dani yai sai sannu yake jera min, kallon Zeey yai yace "zaki iya fita ina son zan kai matata hospital".
Rintse idonta tai tana hawaye ta mike dama sai da Mummy tace kar tazo taki ji ta taho, fita tai tana kuka cike da dana sani.
Daukar jakata yai ya rike ni sosai a jikinsa muka fito kaina yana kan kafadar sa duk inda muka wuce sai an bimu da kallo.
Zuby ta dubi Nana tace "Allah ya isa wallahi, shegiar yarinyar can bansan damai ta fini ba Sir yaje ya auro ta gashi sai gwara kansa take, duk inda zai je tare suke tafiya ko kunya basa ji".
Nana tace "Uhm bari kawai, wai kin hakura da gaske knn Zuby baza ki aure saba".
Harara na zabga wa Nana tace "eh lallai bansan baki sona ba sai yau, ni zaki cewa na auri wancan ai tun lokacin daya zazzabga min mari na hakura, ynxu dan abokin Dad ne yake sona kuma nima har na amince masa ya turo muyi aure na gaji da Zama haka wallahi".
Dafa ta Nana tai tace "kin huta Zuby nima zan maida hankali na tsayar da wani gaskia".
Haka sukayi ta magana kowa yana fadan yadda ya hakura da babban burin da suka dauka da.
Private hospital muka je mai kyau, sai lallabani yake lokacin da muka shiga ganin doctor tambayo yi yamin ya na rubutawa.
Nurse ya Kira yace muje ai test, ba'a dade ba result din ya fito, kallo na yayi da mamaki yace "kinsan kina da ciki kuwa?"
Zaro ido nai nace ciki kuma "a'a nidai bani da ciki gaskia".
Murmushi yai yace "gashi kuwa ciki har ya kusa 6 months"
Wannan karan kuwa baki na hangame na dafa cikina, da mamaki nace "wai cikin ne dani na gaske na haihuwa".
Azlan ma da yai mutuwar zaune yana kallon bakin doctor din yace "ciki dai kawai wanda baby ke xama ake haifar sa".
Dariya kawai doctorn yai ya turo mana result din gaban mu muna kallo, hawaye ne ya zubo min na dafa cikin nace "ko shiyasa doctor cikin yake motsi".
Murmushi yai yace "shiyasa ai ya girma ya kusa shiga 6 months fah, in zaku fara awo ne yau toh shiknn".
Da sauri Azlan yace "mai zai hana", lab muka je aka sake diban jini na daga nan kuma doctorn yace muje ayi scanning.
Kwanciya nai Zan bude cikina yai saurin rike wa, kallon doctorn yai yace dole sai ta bude cikin nata Ka kalla
Murmushi likitan yai yace scanning zan Mata bakomai ba ina gama wa zaku tafi.
Shiru yai sai kuma yai kwafa ya saki rigar, scanning din ake doctorn yana nuna mana babyn.
Dariya doctorn yai yace "congratulations Sir twins ne a cikin madam"
Kallon sa yai yace "da gaske twins zata haifa mun"
Murmushi yai yace "insha Allah gasu nan mace da namiji ne".
Daga ni har shi shagala mukai da kallon computern har sai da ya mana magana akan zai kashe.
Rubutu yai ya bamu muka koma gurin Doctorn daya fara duba ni, shawarwari ya bani da kuma appointment din ranar da Zan dawo.
Sai da muka tsaya a pharmacy muka siyi drugs sannan muka tafi, a hanya ya Kira Mami da Abie da Baffa duk ya fada musu ina da ciki bai dai fada musu ance twins bane.
Duk kayan kwadayin daya gani a hanya sai ya siyamin har muka isa gida.
Fita nai na shige part din da sauri, daki na shiga na cire rigata, tsayawa nai a gaban mirror ina kallon cikina wai ynxu cikine dani kuma twins Zan haifa zanma Mimi Kanne har biyu.
Hannun sa naji yana kokarin taba cikin nawa yana kallon sa, da sauri na kalle sa ina dan matsawa baya, jikin sane yai sanyi ya juya zai fita daga dakin cike da karyewar zuciya, so yayi ya taba yaji gudan jinin sa.........
Domin magana da marubuciyar kai tsaye
09066728387
Comments Nd share plz
Mrs A.M
[29/09, 04:31] Deejarh🤍: ♠️♠️♠️♠️♠️
*TASWIRAR KADDARA*
♠️♠️♠️♠️♠️
Written by
Mrs A.M🥰
Page 43
Dedicated to Aunty Maryam🥰
BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM
*TALLA TALLA TALLA*💃💃💃💃
*Mrs Dnah perfumes nd more*
*Ina masu bukatar kamshi da kayan gyaran fata duk ga dama ta samu, ku garzayo gun Mrs Dnah perfumes and more domin samun kayan kamshi, turaren wuta da Humra da kuma mayukan gyran fata yadda zaki dinga walwali kina daukar hankalin oga😉*
*Muna Saida*
*Perfumes*
*Turaren wuta*
*Humra*
*Kindikay(turaren jiki da na Kaya wanda ake yi a kujera da gabbasa)*
*Freshner*
*Turaren Mopping*
*Soaps*
*Body creams da anything na gyaran fata*.
*Duk wani Abu da kuka sani na kamshi da kuma wanda zai gyara maka skin muna siyar wa cikin farashi mai sauki.*
*Phone number*
+234 702 577 7778
Location kano
Hannun sa na riko a hankali cike da tausayin sa, sosai ya bani tausayi yadda ya hakura ya juya gashi tunda ya fara bani hakuri dama ban taba yadda ya rike min koda hannu ba kuma ya yadda ya amince.
Juyo wa yai yana kallona cike, ganin yadda idon sa ya Kada yasa ni jan kumatun sa cike da zolaya nace "nidai nasan Mijina kuma Daddyn Mimi rago ne baya karbar defeat to meye kuma naga ynxu duk ya karaya".
Fuskar sace ta washe da Annuri kawai ya janyo ni ya rungume ni tsam a jikinsa, yar Kara na saki sbd yadda yamin rungumar ya matse mun ciki na, da sauri ya sake ni yana "cewa kina lafia".
Yar hararar Wasa na masa nace "matse min ciki ne fa"
Murmushi yai yana kallona a hankali yace "baby na taba"
Hannun sa na kamo na dora akan cikin, ajiyar zuciya ya sauke ya shiga shafawa cike da tsantsar kaunar da yake ma cikin, dagowa yai ya kalle ni yace "Mimi zatayi murna sosai itama zata samu siblings".
Dariya nai nace "ehen ko zaka fada mata ne?"
Da sauri yace "insha Allah, ai ya kamata ta sani cewa siblings dinta ne a cikin Maa dinta".
Zama nai a gefen gado muka shiga shafa cikin nida Shi, zabura mukai dukan mu Jin cikin yana motsi.
Kallona yai yana dariya yace "motsi suke yi baby"
Dariya nai nace "yana yin motsi fa time to time bama in naci abinci amma banyi tunanin ciki bane, na dauka hanji ne".
Dariya ya shiga min, yana shafa cikin daka nan ya hauro da hannun sa kan kirjina da tsokale masa ido sosai, ajiyar zuciya ya sauke yace "wayyooo Nono".
Hararar sa nai nace "zaka fara koh".
Langwabe kai yai yace "nayi missing Nono ke kuwa, ki bani nasha kinji baby".
Dan janye jikina nai nace "kai dai Ka dinga Jin kunya mana, ba kunya kana fadin Nono gatsai".
Janyo ni yai yana dora hannun sa a wuyana yace "nayi missing dinsu fa, da kyar nake iya bacci ya zuwaira kullum a mike take taki kwanciya ki taimaka kinji Aunty Batul".
Dan kallon sa nai ina kankance ido nace "nice ma Aunty".
Da sauri yace kece "Aunty Mai Nono da gidan dadi".
Baki na rufe nace "nidai ba ruwana, duk kabi Ka lalata ni"
Rungumo ni yai yace "nidai kika lalata, kin karbe mun budurcin da nake ta tattali, ynxu gashi duk na daina fadar budurci kowa yasan kin karbe sa".
Turo baki nai nace "ni baka karbe min nawa ba sai nice na karbe ma naka".
Daga kai yai yace "eh mana ke kika karbe min nawa, Nima na karbar miki naki ynxu dai ki taimako da nonon".
Kallon sa kawai nake wannan maganganun nasa sun kunno ni sosai kuma nayi missing dinsa ni kaina na sani kawai daurewa nake, a hankali na mike na cire under skit dina da pant din, hannu nasa Zan cire bran yai saurin rufe idonsa yace kinga "ko kina lalatani".
Ban masa magana ba sai da na cire kayana duka, cikin tafiyar daukar hankali na iso gunsa, bottle din rigar sa na balle na cire masa riga hade da vest dinsa, tsugunna wa nai na kama belt dinsa na cire, cike da zakuwa don ganin zuwairar sa na cire masa wandon da boxer din.
Bude fuskar sa yai ya zuba min ido, kashe masa ido nai nace "muje muyi wanka duk sai kamshin Rana muke".
Baiyi magana ba sai kallona da yake kawai, mikewa tsaye nai na shiga tafiya cike da tsokana ina juya mazaunai na, da sauri ya mike na biyo bayana.
Wanka mukai Wanda rabin sa duk tabe tabe ne, sai da muka gama tada wa da kanki hankali sanna muka fito ba ko towel.
Zufa yai ya fada kan gado yana ware kafafun sa yace "wayyooo Zuwaira ta".
Dariya nai na taho a hankali na kwanta a jikinsa, shafa ni ya shiga yi yana aika min da zazzafan romance ina kabewa, ban san nayi missing dinsa ba sai da aka shiga babbar harkar, rufe masa baki nai sbd iya don yadda ya fara kwararowa Tsoho Kira.
Bai barni ba sai da ya tabbatar ya fanshe kwanakin da yayi ba tare da niba, tare mukai wanka muka fito, mai na shafa kawai na sa doguwar riga don so nake naje na gyara masa part dinsa.
Mai da kayansa yai yace "bara naje na chanja kaya ko xan siyo miki wani abu".
Daga kai nai nace "kifin rannan nake so kaji, yunwa nake ji"
Kiss yamin a kumatu yace "angama Baby, I love you"
Murmushi kawai na masa ya fita, turare na fesa na fito banga iya a Palourn ba dakin ta na shiga, a zaune na ganta tana waya da yan gida, alama na Mata da in ta gama ta same ni a Palourn na fita kitchen na shiga ina son na masa abinci wanda zai kayatar da shi.
Ina cikin tunanin abinda zan dafa masa iya ta shigo, kallon ta nai nace "yauwa iya doya zaki feraye ki daura don Allah, sakwara nake son yi da miyar egusi, zanje na gyara part din daddy kafin na dawo in doyar ta nuna ki daka kawai".
Gyada kai tai tace "naman fa na sa Kona rago Zan silala".
Dan bata fuska nai nace "iya na rago dai, kinsan ynxu bama shiri da naman sa".
Dariya tai tace "Allah dai ya raba lafia Maa".
A zuciya ta na amsa na fita zuwa part dinsa, sosai yayi Kura da datti girgiza kai nai na shiga gyara wa, sai da na goge ko ina na share kal, daki na shiga shima na cire bedsheet din na chanja wani, na wanke masa toilet da su vest dinsa.
Na dade a part din don ban bar sa ba sai da naga ya dawo hankalin sa na kunna burner ta daki data palour tuni part din yadau wani lafiyayan kamshi.
Ina zuwa na samu iya har ta daka ta daure sakwarar, miyar nima na shiga yi, ina gamawa na hada masa a basket na sa masa kunun Aya a jug, daukar basket din nai na kai part dinsa na jera abincin a dinning.
Wanka na sake na chanja kaya, bade jikina nai da kamshi sannan na janyo wayata ina Zama a gefen gado, numbern Aisha na shiga dialing bata dade tana ringing ba ta dauka.
Cikin tsokana nace "sannu mai ciki".
Ajiyar zuciya ta sauke tace "bari Ya Batul wallahi har na gaji, har ynxu fa bana cin abu mai nauyi duk na rame".
Dariya nai nace "wayyooo sannu kinji".
Kamar xatayi kuka tace "dariya kike min ko, kema Allah ya baki da wuri wallahi sai na rama".
Murmushi nai nace "na nawa kuma cikine dani fa har ya kusa 6 months".
"Kaiii ya batul, ciki kuma har ya kusa 6 months amma bamu sani ba".
Dariya nai nace "wallahi Aisha, Nima ban sani ba sai dazu muka je asibiti har scanning anyi kinsan me".
Girgiza kai tai kamar tana gabana tace "A'a"
Murmushi nai cike da farin ciki nace "twins ne wai"
Kara ta saki da karfi tace "kice Allah ya batul wayyooo Allah na".
Dariya nai nace "Allah kuwa, ki fadawa Umma nidai kunya nake ji".
Dariya tai tace "ynxu kuwa zan fada ma Umma wannan Albishiri din, zata yi jikoki har uku kusan a lokaci daya fa, yaushe ne Edd dinki".
Fada mata nai sai murna take zamu haihu kusan lokaci daya, kashe wayata nai nace "sai anjima nidai yunwa nake ji"
Sakwara na zuba a plate na zauna naci sosai, ina gama sha nasha maganin da aka bani a hospital a gajiye na mike na nufi part dinsa ina danna wayata.
Dan kishingida nai bansan lokacin da bacci ya dauke niba.
Shigo wa yai hannun sa rike da leda mai, lumshe ido yai Jin kamshi mai dadi ya bugi hancinsa, a hankali wani murmushi ya subuce masa yasan cewa ynxu ta hakura knn.
Ajiye ledar yai akan center table ya zuba min ido yana kallona, ganin yadda take baccin hankalin ta kwance yasa shi sakin murmushi.
Peck yai mata a goshi ya nufi dinning yana murmushi, abinci ya zuba yana ci yana gyada kai har ya gama ya tashi ya dawo palourn ya zauna.
Lokacin dana tashi tare na gansu shida Mimi yana koya mata homework, murmushi nai na mike na shiga dakinsa fitsari nai nayi alwala na fito.
Tare mukai sallah nida shi, muna idar wa na dauki ledar kifin na bude na shiga ci ina lumshe ido na sbd dadi.
Ranar tare muka wuni a part dinsa nida Mimi sai da tayi bacci na kaita dakinta nayi wanka Nima na tafi part dinsa.
Washe gari da safe ban je school ba, Samira matar Junaid ta kirani tace zasu zo itada Mami.
Tun da na tashi nida Iya muke kitchen muna girke girke, kafin 1 mun gama komai an jera a dining, Kara gyara palourn iya tai aka kunna turaren wuta.
Wanka nai masa doguwar rigar atampa, tamin kyau sosai kuma kasancewar ta a shape bata nuna cikina daya dan turo gaba ba.
Shiya Mimi nai itama tunda yau Friday an dauko ta da wuri, mayafi na dauka na yafa muka fito Palour muka zauna zaman jiran sa.
Lumshe idona nai ina Jin jiri kadan kadan, tun da na tashi nake jin jirin kawai daurewa nake.
Wajen 2 su Mamin suka zo, sosai na musu kyakkyawan tarba sai sunkuyar da kai nake sbd kunya bama yadda suke ta jeramin sannu.
Samira tace "ai nayi fushi Batul baki taba zuwa gidana bafa".
Murmushi nai kaina akan Mimi nace "kiyi hakuri Aunty Samira sbd school ne shi yasa".
Mami dake ta murmushi tace "kar kiga laifin ta fah Samira ai laifin na Azlan ne dabai kawo ta ba, Allah dai ya shirya mana Shi kawai".
Murmushi nai ina sunkuya da kaina, abincin muka kawo musu nan nida Iya, sunci sosai kuwa Mimi na kan cinyar Mami tana ta zuba mata shagwaba.
Lumshe idona nai jin Yana Sara min ina dan yamutsa fuska, kallona Mami tai tace "lafia mene, tun dazu naga kina dan yamutsa fuska wani abun ne yake damunki".
Shafa goshina nake nace "kaina ne yake min ciwo, kuma ina ganin jiri".
Kallona Mami tai sosai tace "subhanallah tun yaushe?"
Kamar zanyi kuka nace "tun jiya"
Kallon Samira tai tace "muje Samira mu kaita hospital a duba ki, ba'a wasa da wannan lokacin kinji duk abinda kika ga ba haka ba kifa da, Maza yafa mayafin ki mu je".
Daukar waya tai ta Kira Azlan ta fada masa tace ya samu a hospital din.
A motar Mami muka je ban da Mimi da aka barta gun iya, Samira na gaba ita da driver sai nida Mami a back sit.
Da muka je asibitin nida Mami muka shiga gurin doctorn, duba ni yai yace na kula sosai din BP dina yake son hawa ya rabuta min magani.
A harabar hospital din muka hadu da Azlan shigowar knn, da sauri ya taho guna ya riko min hannu cike da kulawa yace "kina lafia Baby?".
Hannuna na zame daga cikin nasa nace "ba ruwana nidai, Mami tana kallo fa".
Kallon Mami yai yana sosa keya "sorry Maa, tana lafia".
Girgiza kai Mami tai tace "Alhamdulillah, BP dinta ne yake Son hawa amma an bata magani, Ka Kula da shan maganin ta sosai".
Daga kai yai yace "insha Allah, kallon Samira yai yace a'a kanwata har da ke".
Hararar Wasa ta masa tace "ai ni kam ba ruwana dakai Ya Azlan baka taba kawo ta fa gidana ba".
Dariyar yai yace "to kiyi hakuri mana ke kuwa, ai ba'a ji kanmu ba".
Kallon Mami tai tace "Mami ko zai kaimu mu duba sai ya ajiye mu a gida kawai".
Daga Kai Mami tai tace "yafi sauki ma kuwa, kallon sa tai tace muje Ka kaimu gidan ta zamu duba abu a gidan"
Zubawa Mami idonsa yai yace "Maa mai zaku duba"
Samira ce tace "curtains nake son chanja wa kafin Ya Junaid ya dawo shine zamu je nida Mami mu duba sbd inason chanja har carpets da".
Daga kai yai yace "sannu yar gayu, lallai yarinyar nan kudi ne dake".
Motar sa muka shiga dukan mu bayan Mami ta cewa drivern ta ya tafi, tafiya 15 minutes ta kaimu gidan.
A bakin gate yai parking ya fito yace "muje toh, fatan kin fito da key ko".
Fitowa tai tana dariya tace "na fito da su mana ai gate man din ya tafi kauye"
Kallona Mami tai tace "fito kema mu shiga tare"
Fitowa nai a tare muka shiga gidan bayan tasa key ta bude kofar gate din, lokacin da muka isa kofar palourn har tasa key a jiki ta murda taji kofar a bude, kallon mu tai tace "badai ban kulle kofar nan ba a bude naji ta"
Girgiza kai Mami tai tace "garin saurin ki ma zaki iya mantawa, bude toh in zamu fita sai ki tabbatar kin rufe sosai"
Tura kofar tai muka shigo gaba dayan mu, abinda na gani a Palourn ne ya masifar daga min hankali da sauri na sunkuyar da kaina kasa ina fadin Innanillahi wa innanillaihir raji'un.
Samira da tai mutuwa tsaye cikin rawar jiki tace "innanillaihi wa innanillaihir raji'un" kawai ta fadi kasa a sume.
Domin magana da marubuciyar kai tsaye
09066728387
Comments Nd share plz
Mrs A.M🥰
[29/09, 18:34] Deejarh🤍: ♠️♠️♠️♠️♠️
*TASWIRAR KADDARA*
♠️♠️♠️♠️♠️
Written by
Mrs A.M🥰
Page 44
BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM
*TALLA TALLA TALLA*💃💃💃💃
*Mrs Dnah perfumes nd more*
*Ina masu bukatar kamshi da kayan gyaran fata duk ga dama ta samu, ku garzayo gun Mrs Dnah perfumes and more domin samun kayan kamshi, turaren wuta da Humra da kuma mayukan gyran fata yadda zaki dinga walwali kina daukar hankalin oga😉*
*Muna Saida*
*Perfumes*
*Turaren wuta*
*Humra*
*Kindikay(turaren jiki da na Kaya wanda ake yi a kujera da gabbasa)*
*Freshner*
*Turaren Mopping*
*Soaps*
*Body creams da anything na gyaran fata*.
*Duk wani Abu da kuka sani na kamshi da kuma wanda zai gyara maka skin muna siyar wa cikin farashi mai sauki.*
*Phone number*
+234 702 577 7778
Location kano
Tunda nayi mistake din fara turo muku dazu gashi🥹
Ba komai ne ya sumar da Samira ba sai Junaid data gani kwance akan carpet daka shinfida duvet shida wata mace dukan su tsirara suna sex sai ihu suke.
Wannan salatin da Samira tai shi ya jawo hankalin Junaid ya dago da sauri yana kallon su, a razane ya zare jikinsa daga na karuwar yana rawar jiki, wandon sa ya janyo yasa yana kallon Mami data sunkuyar da kanta kasa tana hawaye.
Ni kaima jikina rawa yake Sbd tsoro, ban taba tunanin Junaid zai aikata abinda na gani yana yi ynxu na, ashe duk sunkuyar da kan da yake tantiri ne.
Mikewa yai da sauri ya dauki car key dinsa ya fita a guje, yana fita ya bude gate jikinsa sai rawa yake, mota ya shiga ya kunna ya fita ko rufe motar bai yiba ba abinda yake sai kuka.
Dai dai kwanar da zai fita daga unguwar sukai aran gama da babar mota tazo zata shiga, juyawa motar sa ta fara yi har taje ta bugi da bishiyar dake kan kwanta.
Da sauri mutane suka taso suna salati kayi kansa ganin motar ta fara hayaki, da kyar aka samu aka fito dashi wani mai adaidaita ya sashi a baya suka tafi kaishi asibiti mafi kusa tunda baya numfashi.
*******
Azlan kuwa duk da abin ya duke sa amma sai yayi namijin kokari gun kama Mami, yana rike ta kawai ta fada jikinsa ta fashe da kuka mai tsuma zuciya, shafa bayan ta yake yana fadin "Maa kiyi hakuri, ki daure mu kai Samira hospital ta Suma".
Damke hannun sa tai cikin kuka tace "kace min abinda na gani ynxu karya ne, kace ban ga daidai ba".
Shiru kawai yai idonsa ya Kada yayi jajir, tunda yake da girman sa bai taba ganin kukan Maa dinsa, Maa ta kasance mace mai dauriya sosai ba karamin abu bane zai sa kaga gazawar ta, kallon karuwar dake ta rawar jiki yai cikin bacin rai yace "zaki fita ko kuma sai nazo nayi ball dake".
Da sauri ta dauki jakar ta ta fita a guje, da kyar ya lallashi Mami muka kama Samira nida ita muka fito shine ya rufe gidan da key ya bude mana mota muka sata a back sit.
Zaman kurame mukai a motar har muka isa hospital, muna zuwa aka karbe ta mu kuma muka tsaya a waje, Zama Mami tai ta dafe kanta tana hawaye.
Zaro wayar ta tai a jaka dake ta faman ringing tun dazu, ba tare da ta iya ganin mai Kiran ba ta dauka, cikin tashin hankali Abie yace "kina ina Hajia?, duk inda kike ki Maza kixo AKTH Junaid yayi accident yana can".
Cikin rashin damuwa tace "Allah ya sauwaka", kawai ta kashe wayar.
Kallon Baffa Abie yai yace bata damu bafa Baffa, kawai cewa tai Allah ya sauwaka.
Dafa sa Baffa yai yace "Ka jira zuwa anjima, dama na fada ma da akwai wani abu da bamu sani ba, yaron nan tsawon sati biyu knn baya nan a tunanin mu ya je neman magani, kawai kuma sai ace yayi hatsari bayan munsan dai ba ynxu ne lokacin dawowar saba".
Shiru Abie yai gaban sa yana faduwa, kasa nutsuwa wai ya Kara kiran Mami, wannan lokacin tana dauka bata basa damar magana ba tace "Muma muna asibiti Samira ta suma", kawai ta kashe wayar.
Kallon Baffa yai yace "wai itama suna asibiti Samira ce ta Suma, nidai Baffa hankali na duk ya kasa kwanciya".
Murmushin manya Baffa yai yace "kar Ka damu, insha Allah komai zai zo da sauki bara muji yashi Junaid din yake sai muje can asibitin muma".
Suna tsaye har doctorn ya fito, gaisawa sukai yace su same sa a office.
Zaune Baffa da Abie suka a gaban doctorn cikin rashin fahimta Abie yace "ban gane mai kake nufi ba doctor".
Takardar gabansa ya tura ma Abie yace "gashi, kamar yadda na fada ma dai a sakamakon hatsarin da yai baxai iya haihuwa ba gaba daya".
Cikin mamaki Baffa yace "amma likita dama can ai ance baxai iya haihuwa ba, don yana ta zuwa ganin doctor ma a kasashen ketare yana shan mamaki".
Girgiza kai doctor din yai yace "gaskiar mudai a binciken mu lafiyar sa qalau zai iya haihuwa, ynxu ne dai matsalar daya samu ta kashe masa kwayayan halittar sa".
Innanillaihi wa innanillaihir raji'un kawai Abie yake fada yana fifita da hannun sa, ya kasa magana gaba daya.
Baffa ne yayi jarumtar cewa likitan "kamar yaushe zai farfado, kuma bayan wannan ba wani matsala koh? ".
Gyada kai doctorn yai yace "muna saran yau da daddare ko gobe insha Allah, bayan wannan kuma Insha Allah muna saran komai daidai"
Godia suka yima doctorn suka fito an rasa Wanda zaiyi magana.
Daga nan asibitin da aka kwantar da Samira suka je, da Azlan suka fara cin karo koda suka tambaye sa abinda ya faru cewa yai su tambayi Mami.
Sun samu samirar ta farfado amma ba yadda basuyi da Mami akan cewa ta fada musu abinda ya faru ba tace sai an sallami Junaid.
Sai da muka kai su Mami gida sannan muka koma, nidai jikina duk yayi sanyi tausayin Samira da Mami ya gama lullube ni duk sona da abinci ban iya ciba sosai yau.
Kamar yadda doctorn ya fada a daren Junaid ya farfado, tunda ya tashi yake kuka kamar wanda aka aiko masa da sakon mutuwa.
Satin sa daya a asibiti aka sallame sa, tunda ya kwanta kuma Mami ko Samira basu zo sun duba saba, Wanda wannan ya Kara sa Baffa da Abie a cikin rudani, Azlan ma sau daya yazo ya duba sa bai Kara dawowa ba.
Yau din kafin su tafi sai da ya roki Baffa Alfarmar ya kirawo kowa da kowa hadda iyayen Batul don yana son yayi magana a gabansu, ba tare da Baffa ya tambaye sa dalili ba ya tara duk Wanda yafada a gidan sa don shima dama sun boye masa cewar ance baxai sake haihuwa ba.
Kowa da kowa ya hallara a Palourn Baffa, ina gefen Umma hannu na cikin nata, cikin sati dayan nan har ramewa nai sbd tashin hankali, kullum Daddyn Mimi in ya fita tun safe bata dawowa sai wajen 11, komai baya min dadi ko school naje ba dadi nake jiba.
Shigowar Junaid da Baffa ne ya sa palourn yin shiru daga hayaniyar da ake sama sama da, Zama sukai kan Junaid a kasa.
Baffa ne ya bude taron da addu'a ya dora da fadin "kamar yadda na tara ku anan Nima ban san dalilin hakan ba, Junaid ne ya nemi da yana so a tara masa ku zaiyi magana daku toh amma kafin nan Nima ina son na fada masa wani Abu sbd kaina ya shiga rudu ina son ya fayyace min komai"
Kallon Junaid yai yace "abin mamaki likita yace sakamakon hatsarin da kai baxa ka taba iya haihuwa ba, bayan kuma anan kowa yasan cewa tun tuni ance ba lallai Ka iya haihuwa ba, sai kuma likitan yace a da kwayoyin haihuwar Ka lafia qalau suke ynxu ne dai baxa Ka iya haihuwa ba kwata kwata".
Kuka Junaid ya fashe dashi yace "Baffa ynxu yace baxan iya haihuwa ba gaba daya karya yake wallahi Baffa lafiya ta qalau".
Abie ne ya miko masa takadda yace "karanta ai likita ne kai nasan zaka fahimci abinda ke ciki".
Cikin rawar jiki ya bude ya soma karantawa, innanillaihi wa innanillaihir raji'un kawai yake fada yana kuka.
Kallon Samira yai wadda ta rame sosai tayi baki kamar wacce ta shekara tana ciwo yace "don Allah ki yafe min nasan hakkin kine ya fara kamani".
Kallon Mami yai ganin ko Kallonsa ba tayi ya sunkuyar da kai kasa, cikin rawar murya yace "ina haihuwa lafiya ta qalau, ina bawa Samira maganin hana daukar ciki aduk lokacin da xamu kwanta tare, tun lokacin dana fara bata na cemata maganin zai taimaka gurin saurin sata ta samu ciki, shiyasa bata taba tambaya ta ba akan me ko kuma wani irin magani nake bata ba."
Salati aka dauka gaba daya, kuka Samira ta fashe dashi tana sunkuyar da kanta kasa.
Kallon sa Mami tai tace "amma ka cuce ta kuma sakayya ynxu Ka fara ganin ta wallahi"
Kallon Baffa tai kawai ta fashe da kuka tace "Baffa gidan sa muka je sbd Samira dake son ta chanja wasu abubuwan a Palourn ta amma sai muka same sa shida karuwa suna aikata alfahari, a gidan auren sa Baffa", kawai ta Kara fashewa da kuka.
Kuka yake sosai yace "ku yafe min don Allah wallahi sharrin shaidan ne, duk lokacin dana ce muku na tafi neman magani ba kasar waje naje ba, ina zaune a nan ne gurin Mata amma ba'a gidana ba, wannan Karan ne kawai tsautsayi yasa na zauna a gidana".
Kallon Samira yai da kanta yake kasa yace "ki yafe min, ko ina nan wani lokacin ina kaiwa dare ko na kwana a waje gurin mata nake zuwa sai na ce miki aiki ne ya rike ni".
Mari Abie ya kifa masa cikin bacin rai yace "Allah wadaran ka Junaid kayi asara wallahi ban san haka kake ba, kullum sai na yabe Ka har gori nake yiwa Dan uwanka nace yayi koyi da halin Ka Ashe Ashe kai kama fisa iya shege"
Kuka kawai yake kansa a kasa, da rarrafe ya isa inda Azlan yake dafa kafar sa yai yace "Dan uwana don Allah Ka bani yata, kana ji ance baxan sake haihuwa ba Ka taimaki rayuwa ta inason na haihu wallahi"
Wani irin kallo Azlan ya masa yace "wacce yar taka ce a hannu na, a iya sanina baka da yarinya a hannuna".
Rike hannun sa yai sosai yace *"MIMI"*
Domin magana da marubuciyar kai tsaye
09066728387
Comments Nd share plz
Mrs A.M🥰
[30/09, 01:44] Deejarh🤍: ♠️♠️♠️♠️♠️
*TASWIRAR KADDARA*
♠️♠️♠️♠️♠️
Written by
Mrs A.M🥰
Page 45
Dedicated to Maman Husna(Daughter)🥰
BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM
*TALLA TALLA TALLA*💃💃💃💃
*Mrs Dnah perfumes nd more*
*Ina masu bukatar kamshi da kayan gyaran fata duk ga dama ta samu, ku garzayo gun Mrs Dnah perfumes and more domin samun kayan kamshi, turaren wuta da Humra da kuma mayukan gyran fata yadda zaki dinga walwali kina daukar hankalin oga😉*
*Muna Saida*
*Perfumes*
*Turaren wuta*
*Humra*
*Kindikay(turaren jiki da na Kaya wanda ake yi a kujera da gabbasa)*
*Freshner*
*Turaren Mopping*
*Soaps*
*Body creams da anything na gyaran fata*.
*Duk wani Abu da kuka sani na kamshi da kuma wanda zai gyara maka skin muna siyar wa cikin farashi mai sauki.*
*Phone number*
+234 702 577 7778
Location kano
Hannu Azlan yasa ya hankada sa baya, cikin bacin rai daya fito baro baro a fuskar sa yace "bana son iskanci banxa Malam, kasan dai bana wannan wasan banxan dakai koh".
Kuka Junaid ya sake fashewa dashi, juya wa yai ya kalli Abba da tunda aka fara magana kansa yake kasa, da sauri ya rarrafa gunsa kafar sa ya rike cikin rawar baki yace "wallahi nine mahaifin ta nine nan na Mata fyade ba Azlan bane, kuma abin hannun da yake gurin batul nawa ne bana Azlan ba".
Ganin Abba bai magana ba ya saki kafar sa ya dawo gurin batul, kallon ta yake yana kuka yace "wallahi nine Wanda kika jiwa ciwo a hannu kinga", hannun rigar sa yaja baya ya nuna mata hannun sa da tabon ciwo yake gun, cikin rawar baki yace "shine ciwon da kika jimin, ki tuna nine nan don Allah ku bani yarinyar ta inason ta wallahi".
Banxa na masa kaina a kasa ina kuka, don ynxu komai yake dawo min sabo tsaf kamar ynxu abin yake faruwa.
Juyawa yai ya kalli Abie duk ya rude abin hannun sa ya cire yace "Abie na Azlan ne ba nawa bane ku yafe min, ranar da abin ya faru dana ga Batul tazare min abin hannu na sai na sami Azlan a ranar nace masa ya taimaka ya bani nasa, nawa ya bata ban san inda ya shiga ba nace masa kuma Samira tana sonsa sosai bana so taga baya hannu na, shine ya bani kuma ni na roke sa don Allah kar ya fadawa kowa ya bani abin nasa shiyasa bai fada ma kowa ba".
Kallon Azlan Abie yai yace "kasan ba kaine Ka aikata abin da ake zargin Ka dashi ba mai yasa bakai magana ba Ka dauki laifin".
Turo baki gaba yai yana hade rai yace "sbd yata ce nine nan mahaifin ta ina sonta".
Baffa shima da ransa yai kololuwar baci yace "dama tun da Ka amsa nace kwokwonto sbd basan baka karya kawai dai nayi shiru ne, don ban taba kawo wa Junaid zai iya aikata wannan mummunan aikin ba".
Girgiza kai Abie yai yace "Azlan dama kasan cewa Junaid yana aikata wannan abin baka taba fada min ba?".
Sunkuyar da kai yai yace "ban sani ba Abie amma abinda na sani shine wani yana amfani da fuskata yana yawon zuwa club, ni kuma ana yawan min magana akan cewa an ganni a club ina rawa da yan mata ko kuma mun shiga hotel dasu, duk zuwa club din da nake yi ba wai zuwa nake naji Kida ba, in har naje club to an fada min cewa an ganni ne shine nake zuwa don naga Wanda yake amfani da fuskata yake zuba iskancin sa a matsayin nine".
Kallon Junaid yai yace "bansan cewa Junaid bane sai bayan aure na lokacin da wata student dita dake son na aureta tazo tayi threating dina tana nuna min hoto na a club da yan mata akan cewa in ban yadda na aure ta ba zata nuna muku su, a lokacin ne na gane Junaid ne ta takalmin kafar sa da wandon sa, tunda a daren ranar mun hadu dashi kuma tabbas Naga takalmin da wandon a jikinsa sai ya daura jallabiya akai".
Mai da kallon sa yai Kan Abie yace "Abie na taba zuwa na same Ka akan kasawa Junaid ido duk lokacin dayai tafiya, ba don komai nafada maka haka ba sai na taba ganin sa a hotel zasu fita shida wata mace, bayan kuma a iya sanina yace ya tafi India ganin doctor, sai da na bisa na tabbatar shine sannan nazo na same sa amma sai fada Ka kamani dashi kace ban ji kunya ba zance Ka Sawa Junaid ido shida yake mutumin kirki, bayan nine tantirin".
Kallon Mami yai yace "ko Mami zan fadawa kullum ta tashi min fada sai tace ku biyu kadai Allah ya bani Azlan, dayan shiryayye ne Alhamdulillah kaima ina fatan Allah ya shirya min kai wata ran", murmushi yai mai ciwo yace "baxan iya fada mata ba Sam".
Samira dake kuka kasa kasa ya kalla yace "ko zuwa zanyi na sami Samira na fada mata, a ko yaushe tana alfahari da mijin, ni kaina tasha fadamin cewa kullum tana godewa Allah daya bata miji mai hankali da Addini irin Junaid".
Mai da dubansa gun Junaid yai yace "Amma tabbas ban san cewa yana bawa Sameera maganin haka daukar ciki ba dana sani ba abinda zai hanani daukar mataki a lokacin, bayan wannan ni bansan komai ba".
Wani Kallo yai ma Junaid yace "kuma wallahi Ka sani har abada kar na Kara ji Ka Kira yarinya ta da taka, tawa ce ni kadai nine nan mahaifinta Khadija Azlan shine sunan ta"
Murmushi takaici Mami tai tace "kaji kunya wallahi Junaid, Ka jira sakamakon abinda Ka aikata", paper da pen din dake jakarta ta ciro Mika masa tai tace "sakar min yarinya ta ynxun nan"
Zaro Ido yai yace "Mami kiyi hakuri baxan iya sakin taba wallahi ina sonta".
Cikin karaji Sameera da tunda abin ya faru bata magana sai kuka tace "wallahi sai Ka sake ni Junaid bana sonka na tsane Ka Allah ya saka min abinda kamin".
Hannun ta zai rike ta wafce da sauri tana kankanme jikinta, kuka ta Kara fashewa dashi tace "Ka cuce ni wallahi, na dauki yadda ta na baka ban taba tunanin ko kallon Mata ka nayi ba Wanda musulunci ya hana, kullum ka fita binka nake da addu'a zuciya ta bata taba dasamin zargin Kaba, ko kwana kayi a waje haka nake hakura duk da tsoron da nake ji ashe ga abinda kake aikata da mai na rage Ka Junaid na tsane Ka".
Kuka ya sake fashewa dashi yana girgiza kai yace "don Allah ki daina cewa kin tsaneni, ki yafe min wallahi na gane kuskure na baxan Kara ba ki yadda dani".
Wani kallo ta masa tace "na yadda dakai har abada, ina son yara sosai ina son na haihu amma sbd kai nake daure wa ina nuna ma kamar ban damu ba sbd kar na daga ma hankali ashe kashe ni kake ban sani ba".
Zai sake magana Mami ta Mika masa papern tace "Maza sakar min yarinya ta ynxun nan".
Juyawa yai ya kalli Baffa yace "Baffa kasa baki wallahi baxan iya sakin taba ina sonta sosai Baffa".
Wani murmushi Baffa yai yace "baxan iya cewa komai ba, komai ya faru kai kajawa kanka Ka saki yarinyar mutane kawai".
Hade rai Mami tai tace "Junaid in har baka saki Sameera ynxu ba Allah ya tsine ma albarka".
Zaro ido yai ya dora hannu akai yace "innanillah wa innanillaihir raji'un, don Allah Mami don Allah".
Zare masa ido tai tace "zaka sake ta ko kuwa"
Da sauri ya karbi takardar hannun sa na rawa ya rubuta "ni Junaid na saki Sameera saki daya", yana gama rubutawa ya dora takardar a fuskar sa ya fashe da kuka.
Hannu Mami tasa ta warfe takarbar tace "Allah raka taki gona".
Sosai Baffa yayi nasiha mai ratsa jiki ya dora da fadin "sannan magana mai muhimmanci shine duka yaranmu mu dinga musu addu'a gaba daya akan Allah ya shirya mana su, bawai mu ware daya ba kawai sbd muna tunanin shine mara Jin magana, kar mu manta suna sauran mutane ne kamar kowa, Allah yasa mu dace".
Kallon Azlan Junaid yai yace "Ka yafe min don Allah duk abinda nake yi, Ka bani Mimin kaji".
Tsaki Azlan yai yace "kan Ka da motsi inaga, kar Ka Kara cewa na baka yarinya ta har abada baxa ta taba zuwa hannun Kaba".
Mikewa yai zai tafi Baffa yace "Ka dauki matar Ka Zainab ta koma dakin ta yau"
Daga kai kawai yai yace "kuzo muje"
Mikewa mukai nida ita muka bi bayansa, a bayan mota na zauna ta shiga gaba fuskar ta washe da farin ciki.
Nidai jikina duk yayi sanyi da wannan tashin hankalin da na tarar yau, a sanyaye na shiga part dina bayan mun koma duk wani iri nake jina.
Dawowar Zeey bai chanja komai ba dake faruwa a gidan, kowa ya dauki girkin sa da muhimmanci don ynxu ita ma ta daina wasa tuni ya watsar da Malika, muna gaisawa jefi jefi sai dai kowa kishin sa yana ransa.
Bayan wata biyu da wannan abin Alhamdulillah komai ya dawo daidai, a ynxu cikina watan sa 8 yayi girma sosai kamar wacce zata haihu ynxu da kyar nake komai amma duk da haka Daddyn Mimi bai bar jan kaya ba.
Fitowa ta knn daga wanka doguwar riga nasa bubu na tsaya ina kallon kaina a mirror gaba daya na chanja nayi kiba sosai cikina kamar zai fashe sbd girma.
Ina tsaye a gun naji ana shafa cikina ta baya juyo wa nai na kalle sa nace "mene ne, nidai Ka kyale ni nasan tsokana ta kawai zaka yi"
Dariya yai yace "Queen tawa ni kadai na isa na tsokane ni ni kuma uhm beauty ta".
Kukan shagwaba nasa masa nace "baga shi nan ba kana cemin beauty bayan duk nayi muni hancina yayi katoto"
Dariya yake kunshe wa yace "ban ga wani munin da kikai ba, ni kyau ma naga kinyi sosai sosai Queen".
Dukan wasa na masa nace "kai ko ba ruwana da kai munyi fada"
Da sauri yace "kiyi hakuri don Allah in kika ce ba ruwan ki ai na shiga uku, ina zan dinga shiga ina swimming".
Girgiza kai nai nace "kaidai baka da kunya wallahi ba ruwana"
Murmushi yai yace "ki shirya muje mu karasa shopping din babyn kinji, sun kusa zuwa fah insha Allah".
Turo baki nai nace "sai dai kai Ka karasa shirya ni gaskia"
Kiss yamin a lips dina yace "an gama tauraruwar heart dina".
Shi ya karasa shirya ni muka fito tare hannun sa cikin nawa, gyara hijab dina nai ina kwalawa Mimi Kira.
Da sauri ta fito daga kitchen hannun ta rike da chocolate, tana ganin Daddyn ta tayi tsalle ta fada jikin sa tana fadin "oyoyo Dadyna".
Domin magana da marubuciyar kai tsaye
09066728387
Comments Nd share plz
Mrs A.M🥰
[30/09, 02:51] Deejarh🤍: ♠️♠️♠️♠️♠️
*TASWIRAR KADDARA*
♠️♠️♠️♠️♠️
Written by
Mrs A.M🥰
Page 46
BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM
*TALLA TALLA TALLA*💃💃💃💃
*Mrs Dnah perfumes nd more*
*Ina masu bukatar kamshi da kayan gyaran fata duk ga dama ta samu, ku garzayo gun Mrs Dnah perfumes and more domin samun kayan kamshi, turaren wuta da Humra da kuma mayukan gyran fata yadda zaki dinga walwali kina daukar hankalin oga😉*
*Muna Saida*
*Perfumes*
*Turaren wuta*
*Humra*
*Kindikay(turaren jiki da na Kaya wanda ake yi a kujera da gabbasa)*
*Freshner*
*Turaren Mopping*
*Soaps*
*Body creams da anything na gyaran fata*.
*Duk wani Abu da kuka sani na kamshi da kuma wanda zai gyara maka skin muna siyar wa cikin farashi mai sauki.*
*Phone number*
+234 702 577 7778
Location kano
Daga tai sama Yana dariya yace "wacece wannan".
Dariya tayi tace "beautyn Daddy ce"
Sauke ta yai suna dariya yace "Maza jeki yi sa hijab kizo muje muyi shopping wa siblings dinki".
Ihu ta saki tana dariya ta nufi dakinta, girgiza Kai nai nace "Allah ya shirye ku gaba daya".
Kashe min ido yai yace "Ameen matar".
Wayata ce ta shiga ringing, fito da ita nai daga jakata na dauka ganin Umma ce.
A nutse nace "Umma ina wuni, yasu Kamal"
Murmushi tai tace "lafia qalau, suna nan lafia, ya Mimi da kuma jiki jikin"
Sunkuyar da kai nai nace "Alhamdulillah Umma".
"Toh Masha Allah, Aisha ta haihu ynxu muna asibitin ma tun dazu"
Zaro ido nai nace "da gaske Umma tana ina".
"Wanka take in ta fito amma nasan zata kiraki".
Ihu na saki nace "mai ta Haifa Umma".
Tsaki Umma tai tace "ki shiga hankalin ki fa bana son shirme meye na ihu kuma, namiji ta Haifa".
Turo baki nai nace "Allah ya raya sa Umma ki turo min hoton sa don Allah kafin nazo, fita zamuyi ynxu Insha Allah zan shigo nasan zai kawo ni".
Cire wayar nai daga kunne na bayan munyi sallama.
Kallon sa nai yadda ya zuba min ido yana kallona, murmushi nai nace "Baby Aisha ce ta haihu mun sami baby boy".
Murmushi yai yace "Masha Allah, Allah ya raya ya masa albarka saura ke".
Dariya nai nace "kaji kamar haihuwar ba wuya".
Shafa kumatuna yai yace "baxai Miki wuya ba Insha Allah Queen".
Lumshe ido nai cike da Jin dadin wannan sunan da yake kirana da shi.
Key din motar ya miko min yace "gashi bara naje nayi ma Zainab sallama bata son zamu fita ba"
Murmushi nai masa kawai banyi magana ba, a raina kuwa kishi ne yake taso min ina kokarin controling dinsa.
A Palourn ta ya same ta tana chatting, TV a kunne tana kallo.
Zama yai yana janye kafar ta tare da mata tafiyar tsutsa yace "princess mai kike yi ne uhm".
Gyara zaman ta tai tana dariya tace "Hub chatting fa nake yi kawai".
Murmushi yai yace "kina lafia dai koh, baki bukatar komai".
Shafa gemun sa tai tana kwanciya akan kirjinsa tace "bana bukatar komai Yaya, duk abinda nake so kana min tun kafin na tambaya".
Murmushi yai kawai yana shafa kanta, shifa har mamakin Zeey yake ta chanja sosai kamar ba ita ba, tana kokari wajen ganin ta faran ta masa rai duk abinda yake so tana kiyaye wa, kawai dai matsalar ta shine ragwanta a shinfida bata iya dadewa sosai a kunne😉.
Mikewa yai yace "bara naje zamu fita da Maa din Mimi, ina son na gama siyayyar kayan babyn yau ne gaba daya dama kuma kadan ya rage".
Murmushi tai tace "Allah ya kiyaye, sai kun dawo ina gaida Mimi".
Kiss ya Mata a kumatu a fita, ajiyar zuciya ta sauke bayan ya fita, idon ta na kawo kwalla tana kishi sosai akan sa ba karamin daurewa take ba duk lokacin da zata tuna cewa ba ita kadai bace matar sa.
Lokacin daya fito a mota sa same mu, Mimi tana zaune a baya ina gaba, muna magana da ita kamar ina hira da babbar mace.
Zama yai yace "sorry Queen na barki kina Jira".
Turo baki nai kawai ina juyar da kaina, murmushi yai ya tada motar muka tafi.
Sosai mukai siyayya kamar me, duk abinda ya gani ya masa kyau sai ya dauka na mace da namiji, sai da aka cika motar da Kaya Mimi ta koma gefe sosai sbd kayan dake bayan.
Daga nan asibiti ya ajiye mu ya tafi, bai shiga ba sbd sauri yake Mami na kiransa.
Lokacin dana shiga dakin a zaune na sami Aisha a Kan gado tana Shan tea, Umma ce a dakin da Aunty Bilkisu sai yakumbo a zaune akan carpet.
Zama nai da kyar a gefen gadon bayan mun gaisa dasu Umma, kallon Aisha nai nace "sannu Aisha ya jikin".
Murmushi tai tana kurbar tea tace "Alhamdulillah Ya Batul, kar ki wani damu ba wuya haihuwar fa".
Harara na maka Mata nace "ni zaki mayar karamar yarinya, nidai ki fada min don Allah da wahala".
Ajiyar zuciya ta sauke tace "maganar gaskia wallahi da wuya bala'i, tabdijan Allah yasa mu dace kawai amma ko da dinki aka bar ki an gama magana kawai".
Kwal kwal nai da idona nace "ki rantse da wahala".
Xatai magana Aunty Bilkisu tace "zaku mana shiru ko sai na mammake muku baki, ke kuma tsaya kina tambayar ta da wuya ko ba wuya, kowa da yadda take zuwar masa Allah dai kawai ya sauke ki lafia".
Miko min babyn Umma tai tace gashi ko kallon sa baki yi ba kin zauna kina surutu.
Dariya nai ina shafa fuskar sa nace Masha Allah dani yake kama Umma.
Girgiza kai Umma tai tace Karya da ciwo bada ke yake kama ba gaskia angona yafi ki kyau.
Dariya mukai duka ina kallon sa, sosai muka sha hira naji sai bayan Isha'i ya dawo daukar mu, sai da ya shigo suka gaisa dasu Umma sannan muka tafi tare.
Tunda akai haihuwar kusan kullum sai ya kai ni gidan Aisha, har sai da Umma tamin fada tace kar na Kara zuwa sai ranar suna haka na gama turo bakina na hakura, ranar suna yaci sunan Abba zamu dinga ce masa Asad.
*******
Kwanci tashi asarar Mai rai cikina ya cika watan haihuwa, na Kara Chanjawa sosai cikina ya girma kamar me.
Da kyar nake iya tafiya ynxu, zuwa ynxu kuwa Daddyn Azlan ya daga min kafa don bana iya masa komai a shinfida da kyar nake yiwa kaina wasu abubuwan ma.
Yakumbo ce ta dawo guna ta zauna duk da iya nanan amma sai Azlan ya bukacu yakumbon tazo itama sbd baya son naje gida wanka.
Yau tunda na tashi nake jina wani iri dauriya kawai nake, zama nai a hankali akan kujera ina mike kafafuna.
Kallona yakumbo tai dake cin pepper chicken tace "sannu uwar biyu, jikin ne koh".
Murmushi nai kawai nace "uhm yakumbo ni baxan yi magana ba".
Dariya tai tace "sannu kinji Allah dai ya raba lafia".
A hankali nace "Ameen Yakumbo"
Shigowa yai sanye da jallabiya a jikin sa sai kamshi yake, Zama yai ya kalli Yakumbo yace "uwar gida na barka da dare".
Murmushi tai tace "barka kadai angona, ya gurin aikin?"
"Alhamdulillah Yakumbo ya zaman waje daya".
"Mun gode Allah" daukar plate dinta tai ta nufi daki tace "bara na baku guri nasan gunta kazo kar kace na takura muku"
Dariya yai yace "Allah ya kara lafia Yakumbo".
Kallona yai ganin yadda nayi wani irin ina yamutsa fuska yace "Mene Queen, baki jin dadi ne".
Dan murmushi nai nace "Alhamdulillah baby"
Riko min hannu yai yace "kina lafia dai koh, duk naga kinyi wani iri ne".
Girgiza masa kai nai nace "Alhamdulillah kawai dai mara tace take min ciwo kadan kadan".
Rudewa yai ya shiga cemin ko zamu tafi asibiti, da kyar na lallabasa akan ciwon bai tsanan taba sannan ya kyale ni.
Cikin dare ciwon yai tsanani muka tafi asibiti nida Shi da Yakumbo, muna zuwa suka shiga dani labour room kasancewar haihuwar ce tazo gadan gadan da alama ta dade tana labour a tsai tsaye.
Bamu yi hour daya da zuwa ba na sauka lafia, na haifo yarana guda biyu mace dana miji masu tsananin kama da Mimi.
Sai da Nurse din suka gyara mu nida su sannan ta miko min namijin tace "gashi karba shine Hassan din".
Murmushi nai na sa hannu na karbe sa ina kallon sa, rungume sa nai hawaye yana xubo min a Kan fuskata.
09066728387
Comments Nd share plz
Mrs A.M🥰
♠️♠️♠️♠️♠️
*TASWIRAR KADDARA*
♠️♠️♠️♠️♠️
Written by
Mrs A.M🥰
Page 47
Dedicated to My Fans🥰💓
BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM
*TALLA TALLA TALLA*💃💃💃💃
*Mrs Dnah perfumes nd more*
*Ina masu bukatar kamshi da kayan gyaran fata duk ga dama ta samu, ku garzayo gun Mrs Dnah perfumes and more domin samun kayan kamshi, turaren wuta da Humra da kuma mayukan gyran fata yadda zaki dinga walwali kina daukar hankalin oga😉*
*Muna Saida*
*Perfumes*
*Turaren wuta*
*Humra*
*Kindikay(turaren jiki da na Kaya wanda ake yi a kujera da gabbasa)*
*Freshner*
*Turaren Mopping*
*Soaps*
*Body creams da anything na gyaran fata*.
*Duk wani Abu da kuka sani na kamshi da kuma wanda zai gyara maka skin muna siyar wa cikin farashi mai sauki.*
*Phone number*
+234 702 577 7778
Location kano
🔚🔚🔚🔚🔚
Kiss na masa a goshi a hankali nace "Allah yayi ma rayuwar ku albarka".
A tsaya na gansa a kofar labour room din, muna fito wa ya karaso da sauri ya rungume ni, murmushi nai nace "ungo toh"
Saki na yai yana kallon babyn da nake mika masa, hannu yasa ya karba yana fadin "masha Allah"
Dariya nai masa kawai, Mika ma yakumbo macen nurse din tai tace "muje dakin da zata zauna toh".
Muna shiga na kwanta a Kan gado ina fadin Alhamdulillah, nan da nan bacci ya dauke ni.
Shi kuwa shida Yakumbo basu iya bacci ba a daren sai kallon babies din suke suna magana kasa kasa, a daren ya musu huduba.
Washe gari da Asuba ya dannawa Baffa Kira, daga wa Baffa yai yace "lafia zaki irin wannan Kira haka da asuba".
Dariya yai yace "alkhairi ne tsoho, Queen ta sauka lafia tun cikin dare an samu namiji da mace".
Kabbara Baffa yai yace "Allahu Akhbar, Masha Allah duk suna cikin lafia dai koh".
Murmushi yai yace "Alhamdulillah Baffa, duk lafia qalau suke, bacci ma suke gaba dayan su".
Daga nan ya Kira Mami da Umma ya fada musu, kafin 10 dakin ya cika da mutane sbd murna.
Nidai ina Kan gado na sake wanka ina sanye cikin doguwar riga nayi kyau sosai bama yadda na sace kamar na nice na kumbura ba da.
Ina zaune nida Asma'u muna magana kasa kasa Zeey ta shigo cikin shiga ta kamala hannun ta dauke da basket.
Gaisawa sukai dasu Umma da Mami ta nufo gun da nake, ajiye basket din tai a kasa tace "sannu Maa, ya jikin"
Murmushi nai nace "Alhamdulillah"
Gyada kai tai tace "Masha Allah bara na dauki yaran nawa"
Mika mata namijin Asma'u tai tace "ga Hassan din"
Karba tai tana zama tace "masha Allah Yana kama da Mimi sosai"
Dariya Asma'u tai tace"Ai dukan su suna kama sosai har macen"
Nidai banyi magana ba sai murmushi kawai da nake, bayan la'asar aka sallame mu muka koma gida tunda komai lafia.
Sosai mutane suke zuwa barka abin sai sam barka, kullum cikin baki muke har akai suna suka ci sunan Abie da Umma muna Kiran su Noor da Noora.
Yau satin su biyu kuma sai ynxu bakin suka dan soma janye kafa, ina zaune a daki ina bawa Noora Nono, Noor yana gun yakumbo a palour.
Shigowa yai bakinsa dauke da sallama, daga kai nai na kalle sa nace "sannu da zuwa Baby".
Murmushi yai yana Zama a gefena yace "yauwa Queen, nonona ake bata ne".
Dariya nai nace "uhm gashi nan kuwa, suna ta shanye ma Nono".
Langwabe kai yai yace *daina fada min haka kinji Matar wannan abin takaici yake bani sosai, ina gani suna Shan min nono ba yadda zanyi sauke ta kinji nima nadan sha ko kadan ne".
Dariya nai nace "ko kunya baka ji wai ynxu sai kasha kuma".
Kankance ido yai yace "ko zaki gwada ne uhm, da gaske nake ba abinda zai hanani Shan nono abuna"
Murmushi kawai nai ina cire Noora daga nonon, Mika masa ita nai nace "karbe ta na gyara rigata".
Mikewa nai na nufi mirror na fesa turare, duk na gaji har ynxu gajiyar bakin da muka dinga yi bata sake ni.
Kwanciya nai a Kan gado nace "sai da safe baby bacci nake ji"
Kiss ya min a goshi ya fita gurin yakumbo hannun sa rike da Noora.
Sai da mukai Arba'in sannan Yakumbo ta tafi bayan mun hada mata abubuwan arziki sosai, yawo Arba'in muka je cikin satin sosai amma fa ranar naci gidan mu a hannun Oga.
Cikin farin ciki nake Kula da yarana su uku, Alhamdulillah komai yana tafiyar mana yadda ya kamata cikin farin ciki, Mami ta Karo min mai aiki yarinya sbd Kula dasu Noor, tunda ynxu iya baza ta iya ba.
Suna da shekara daya na karamun ciki kamar xanyi kuka, amma haka ya rarrashe ni na yaye su aka mikawa Mami su yaye.
*********
Cikin shekara daya abubuwa da dama sun faru, Samira ta Kara aure ta auri wani tsohon saurayin ta da ya so ta kafin tai aure amma taki yadda sbd Junaid, yana jin an sake ta kuwa ya fito ya aure ta matsayin matar sa ta biyu ynzu haka cikine da ita karami.
Tana zaune lafia qalau ita da kishiyar ta don kamar yadda ta kasance bata da damuwa haka ma kishiyar tata take, shiyasa zaman su yake gwanin ban sha'awa.
********
Bangaren Junaid ya shiryu sosai, kuma bai Kara neman aure ba sai ynxu da yake son wata yarinya sbd hankalin ta daya yaba dashi.
Kullum cikin shigar mutunci take, salaha ga kunya ko zance yaje har suyi su gama bata daga kai ta kalle sa.
A haka akayi bikin su aka kai masa amaryar sa gidan sa, sai dai kuma a daren da aka kai masa amaryar ya fuskanci cewa bata kawo mutuncin taba gidan sa.
Koda ya mata magana bata boye masa ba tace gaskia da tayi rashin ji har ciki tasha zubarwa daga baya ne ta nutsu shine kawai ta daina.
Ba Shi data cewa haka yaja bakin sa yai shiru, Yana Kara dana sanin abinda ya aikata a baya.
*********
A yanxu kuwa Zeey ta fara damuwa sosai da rashin samun cikin ta kullum cikin fadawa Azlan take, dole yasa shi daukar ta suka je hospital aka duba ta.
Sakamakon maganin zubar da cikin data sha ne mai karfi shine yayi sanadiyar taba Mata mahaifa, magungunan aka dora ta akai kuma ana fatan insha Allah zata samu cikin...
*After 15 years*
Sakkowa nake daga kan stairs cikin doguwar riga ta atampa nayi kyau har na gaji ina fadin "Noora, wallahi ki shiga hankalin ki ban hana ki wasan jakai ba wai"
Kamar zatai kuka tace "Maa kiyi hakuri na daina Maheer ne yake tsokana ta kamar bani ce yayar Saba"
Da sauri Maheer ya mike yace "Maaa karya take min, itace nan take dukana wallahi"
Tsaki nai ina karasowa gun su, kallon Noor nai nace "baka Jin suna fada maimakon ka raba su kawai sai Ka zauna kama kallon su".
Dago kansa yai ya kalle ni yace "Maa sorry bana son hayaniya ne kawai".
Tsaki nai nace "ke Noora ba part din Mummy nace kije ba ko baxa a miki lallan bane".
Kamar zatayi kuka tace "Ba naje ba Ya Mimi ta koroni"
Girgiza kai nai nace "wuce muje ina sultan yake"
Maheer da yai shiru kamar baya gun yace "yana gurin Ya Mimi wai shima sai an masa lallan"
Girgiza kai kawai nai na tasa keyar Noora zuwa part din Mummyn su(Zeey).
Acan na samu yan matan ana musu lalle, Zeey dake zaune ita da kanwar ta tasa dariya tace "ynxu nake fadawa Hafsa cewa nasan zaki shigo sbd baza ki iya nesa da Mimi ba"
Girgiza kai nai ina dariya nace "kai Mummy abin harda tsokana kuma".
Samira tada shigo ynxu tace "Ashe kuna nan, ynxu naje part dinki ban ganki ba".
Zama nai nace "Aunty Samira ynxu na shigo Nima taso keyar Noora nai nasan halinta da rashin son lalle".
Dariya sukai nan muka zauna muka cigaba da tsare tsaren bikin Mimi da za'a fara yau.
A shekarun nan bayan Noor da Noora na kara haihuwar Maheer da Sultan, yayinda Zeey kuma ta ke da yara biyu Asma da Usman.
Alhamdulillah muna zaune cikin farin ciki, mun hade kai muna shawara da juna akan duk abinda ya shafi yaran mu, na rungumi yaranta kamar yadda itama ta rungumi nawa.
Cikin shekarun nan munyi baban rashi na Baffa Wanda lokacin daya rasu zarewa ne kawai Azlan baiyi ba sbd tashin hankali, ya shaku da Baffa fiye da yadda ya shaku da iyayen sa.
Bamu yi wasu events na hauka ba, kamu ne kawai sai yini, yau takasance daurin aure bayan an daura za'a wuce da amaryar tunda a Abuja zata zauna ba'a Kano ba.
Dauriya nake sosai don kar nayi kuka amma Zeey data kasance uwar amarya kuma itace wacce zata Mika ta zuwa dakinta tana zaunar da ita agabana tace na Mata fada kawai na rungume ta ina fashe wa da kuka(Ni kaina Batul kin sani kuka🥹😭) Kasa Mata fada nai sai rungume ta danai sosai muna kuka, da kyar Umma da Mami suka lallashe mu don ita kanta Zeey din kuka take.
Duk Wanda ya sanmu yasan shakuwar dake tsakanin mu nida Mimi, koda ta girma ni ce nan Aminiyar ta komai dani take shawara kamar yacce Nima na maida ta aminiya ta.
Kasa mata nasihar nai sai albarka danake Sa mata kawai, ina kallo aka fita da ita sai kuka nake Husna matar Junaid tana rarrashi na.
Da daddare da kyar nayi wanka na shirya na nufi part din Oga, a dakin sa na same sa yana Zane.
Ina shigowa ya dago kansa Yana kallona, kallon sa nima nake girma yaja don ya kusa hamsin ynxu, hannu ya bude min kawai na tafi da gudu na fada jikinsa ina fashewa da kuka.
Bai hana ni kukan ba sai shafa min bayana da yake, sai da ya tabbatar na amayar da abinda nake ji sannan ya dago ni yace "Mene na kukan uhm Queen, Mimi ce ko"
Daga masa kai nai ina marmar da ido, shafa kaina yayi yace "to ya muka iya, itama ta girma tana son taji ya zuwaira take".
Zaro ido nai ina dukan kirjinsa cike da Wasa nace "nidai ba ruwana gaskia kafa girma".
Kunne na ya tsotsa yace "ai baxan taba girma ba akan fadar zuwaira, Nima zo ki ji tawa zuwairar sai begen gidan dadi take ki agaza ki bani Nono nasha"
Dariya mukai a tare muna fadawa Kan gado, janyo ni yai jikinsa yace "ina kaunar ki Matata sosai sosai".
A hankali nake shafa gemun sa nace "ina kaunar Ka Uncle Azlan Mai budurci".
A tare muka fashe da dariya yana sanya bakinsa acikin nawa...
Gonna miss u Uncle Azlan Nd Batul🥹
*ALHAMDULILLAH ALHAMDULILLAH ALHAMDULILLAH*
Allah na gode ma daka bani ikon gama littafin nan lafiya, abinda nafada daidai Allah kasa mu amfana Wanda na fada ba daidai ba Allah ya yafe mana. Ina godia sosai fans bani da bakin gode muku Allah ya bar mu tare sai mun hadu a saken book dina Amma da shi ba free bane😂😂😂
Mrs A.M
09066728387
Comments Nd share plz
Mrs A.M🥹🥰🥰
Hade rai yai sosai ya shiga ciki, a gefen baffa ya zauna yace "ina wuni"
Ba tare da Baffa ya amsa masa ba yace "me ya sa Ka kori matar Ka daga gidanta har kana cewa in ta kara 5 minutes a bakin auren ta"
Sunkuyar da kansa yai don baya son magana ma kwata kwata ransa ba karamin baci yai ba da ya ganta anan wato ita karamar yar iska koh ai kuwa zai nuna mata shifa Azlan ya fita iya shegantaka.
Tsawa Abie ya daka masa yace "ba magana ake ma ba kayi wa mutane banza sbd ga sa'annin ka koh".
Dagowa yai ya kalli Zainab cikin dacin murya yace "ki fada musu abinda kika aikata da Wanda kika sani nake aikata"
A tsorace ta dago ta kalle sa tace "uhm Mene"
Hade rai yai yana jifan ta da wani mugun kallo yace "kin san Allah in har baki fada musu abinda kika aikata ba a nan gurin zan warware dukkan igiyar auren mu, don dama na gaji da ke".
A tsawace Baffa yace "kana da hankali wai zaki kasan mai kake cewa kuwa"
Ba tare da ya bawa Baffa ansa ba yace "zaki fada ko kuma na sallame ki".
Da sauri tace "kayi hakuri Zan fada" tiryan tiryan ta fada musu dukkan abinda ta aikata tun daga maganin mallakar data ke zuba masa har zuwa samun cikin da yadda ta dinga karya sbd yana spending tym tare da ita ranar girkin Batul da kuma zubar da cikin da tai.
Cikin kuka tace "kayi hakuri sharrin shaidan ne"
Kifa mata mari Mummy tai tace "amma kin bani kunya Zeey, duk irin fadan da nai miki ashe baki ji ba ynxu sbd hauka har zubar da ciki kikai kina da hankali kuwa".
Shiru Baffa yai yace "kayi hakuri kaji Ka dau matar ka ku tafi"
Kallon Baffa yai yace "sai dai kuyi hakuri baxan iya zama da itaba gaskia, dama can din dauriya nake kawai bata gyara min part dina bata min abinci mai dadi da alama masu aiki take bawa suke min kuma ni kawai na gaji nefa".
Kallon Mummy Baffa yai yace "ku tashi ku tafi zamu yi magana da shi"
Rarrafowa gun kafarsa Zeey tai cikin kuka tace "Yaya don Allah kayi hakuri wallahi sharrin shaidan ne ina son ka yaya baxan iya rayuwa ba tare da kai ba".
Dauke kansa yai kamar bai san mai take cewa ba don shifa ko kallon ta baya son yi, fizgo ta Mummy tai suka fita sai Kiran sunan sa suke.
Suna fita Azlan ya dago ya kalli Baffa kamar zai fashe da kuka yace "Baffa don Allah kazo muje Ka tayani bawa Batul hakuri, nayi mata laifi sosai har kauracewa ganin ta nai na wajen 3 weeks kuma nace kar ta sake tazo shinfida ta, nidai ynxu ban san me zanyi ba".
Kallon sa Baffa yai yace "Ashe baka da hankali Zaki ina ganin Ka kamar kasan mai kake yi ashe baka da tunani ynxu ko da gaske ne abinda Ka zargeta sai ka hana ta ganin Ka, kuma kace ta daina zuwa shinfidar ka kar Ka manta hakkin ta yana kanka Ka Kula da cinta lafiyar ta, toh nidai ba ruwana kaje Ka same ta da kanka".
Marairaice wa yai yace "kayi hakuri Baffa nasan nayi laifi kuma ina gane gaskia gurin ta naje amma sai ta nuna min ita bata son abinda nake nufi ba, ni tsoro ma take bani ynxu duk ta daina damuwa dani".
Tagumi Baffa ya cire yace "toh meye zata damu dakai bayan kaima baka damu da itaba"
Girgiza kai yai yace "Baffa nifa Karya nake mata ma dana ce mata bana sonta, amma itama kawai sai cemin tai ai bata sona itama haba Baffa tamin adalci knn".
Tabe baki Baffa yai yace "kaima kai mata adalci dakace mata baka sonta"
Da sauri yace "nidin banxa ai ban isaba Baffa kawai dai fada nai fa don ta ji haushi"
Ajiyar zuciya Abie yai yace "kayi laifi sosai kuma tun a lokacin sai da nace ma Ka nutsu Ka kara bincike ba lallai abinda Ka gani iyakar gaskiar knn ba".
Marairaice wa yayi yace "Abie na gane kuskure na nidai ku tayani bata hakuri nasan zata hakura".
Kallon sa Baffa yai yace "ba ruwan mu kai da Ka bata Mata rai kai ne zaka lallaba ta ba ruwanmu atoh".
Kifa kansa yai akan kujera yana fadin "Innanillahi wa innanillaihir raji'un "
*********
Cikin nutsuwar sa yace "Mami goben insha Allah zan tafi, munyi magana da doctor din yace ana saran komai yayi daidai insha Allah"
Cikin tausayin sa tace "Allah yasa Junaid, insha Allah muna sa ran wannan karan komai ya tafi lafia"
Murmushi yai kansa a kasa yace "Samira tace nan zato zo wannan karan."
Murmushi Mami tai tace "masha Allah, Allah ya kawo ta lafia ai baxa ka dade ba ko"
Daga kai yai yace "2 to 3 weeks ne in na gama da wuri ma kafin nan Zan dawo".
Sosai ta masa addu'a Kan ya mike ya Mata sallama akan sai goben insha Allah da wuri zai kawo ta tunda flight din safe yake da.
Lokacin daya isa gida a daki ya samu Samira tana hada kayanta, rungume ta yai cike da kaunar ta yace "zanyi missing dinki Hubby, da kin amince ai tare zamu tafi kinsan dai yadda zanyi kewar kiko"
Juyowa tai tana dariya tace "A'a Hub basai na raka ka ba ai kamar yaune zaka dawo Insha Allah, muna fatan a dace kawai".
Shiru yai ya zauna a gefen gadon ta fuskar sa cike da alhini yace "ynxu in naje ba'a dace bafa"
Da sauri ta dora hannun ta akan lips dinsa tace "plz Ka daina irin wannan maganar, Allah ya zaba mana abinda yafi alkhairi kawai"
Janyo ta yai yace "Ameen Matata"
********
Ni yau yinin farin ciki nai sai cika cikina nake da abinci hankalina kwance, wajen 11 ina zaune akan carpet plate din Dan wake a gabana ina ci ina kallo ya shigo sanye da jallabiya.
Bin ta da kallo yai yana hadiyar yawu ta masa kyau sosai kuma ta ciko duk da dama can ita a cike take sai dai ynxu ta kara cika sosai sai glowing take, Zama yai a gabanta yana kallon tray din data cika sa da dan wake.
Da mamaki ya kalle ta yace "ynxu duk wannan zaki cinye ke kadai kuma da tsohon Daren nan"
A gajarce nace "uhm"
Zama yai yana kallona yace "inci nima don Allah"
Ba tare dana kalle saba nace "taya zakaci Ka sani ko na zuba wani abun da zai iya cutar da kai".
Jikin sane yai sanyi shifa sai ynxu yake tuna wasu maganganun da ya fada mata, a hankali yace "kiyi hakuri Baby sharrin shaidan ne".
Murmushi nai nace "ba sai Ka bani hakuri ba ni wace da zaka bawa hakuri, ai kar Ka damu kawai duk hakkin ka kana sauke wa kaga ba dole sai Ka rarrashi wacce ba digon sonta a zuciyar kaba.."
Kafin ta karasa yayi saurin cewa "I love you Batul"
Da sauri na dago na kalle sa, zuba min ido yai yace "ina son ki Batul ban taba son wata mace ba sai akan ki ina kaunar ki wallahi, duk abinda na fada waccan karan bacin raine ya jawo".
Girgiza kai nai nace "kana tunanin Zan yadda ne, ai ko yadda ya zarge ni ya isa mun shaida cewa baka sona kuma baka taba sona ba".
Hannuna da yake rike da wayata ya rike yace "wallahi tun ranar dana fara ganin ki a titi na kamu da sonki, a lokacin kusan kullum sai nazo daidai titin nayi ta neman ki ko Allah zai sa na ganki amma ban ganki ba kawai sai gaki a school na hadu dake kuma kina course din da ni zan ke daukar ku, sbd ke nake cigaba da lecturing university din kawai sbd kar na ajiye na daina ganin ki bawai din ina son lecturing din ba, ki yadda dani ina son ki Batul".
Zare hannuna daga jikin nasa nai nace "ngd toh da son da kake min".
Sororo ya tsaya yana kallona yace "baki ce kina sona ba ni?"
Ba tare da na kalle saba nace "bana son yin karya akan abinda ba haka ba".
Daukar abinci na nai na dau wayata na shige daki, a sanyaye ya mike ya shiga kitchen dinta samun abinci yai a fridge yayi microwaving yaci sannan ya koma part dinsa cike da dana sanin abinda ya aikata.
Washe gari da wuri na tashi don ranar zamuyi resuming school, tsayawa nai agaban Mirrow na sauke towel din jikina ina kallon yadda gaba daya na chanja, zubawa cikina ido nai ganin ya dan dago kamar ya kumbura hannu na dora akai ina matswa Jin tauri tauri.
Nifa gani nake ba lau ba don kusan sati knn dana ke jin cikin yana motsi bama in na kwanta bacci, sosai kuma nake Jin motsin da sauri na dora hannuna akai jin yadda cikin nawa yake motsin ynxu ma, na dade ina kallo kafin na shirya ganin ina batawa kaina lokaci.
Bashir ne ya kaini Wanda dama munyi waya dashi tun jiya na fada masa yau zanyi resuming school.
A hall na samu Asma'u tazo tana dauke da danta Areef, rungume ta nai cike da farin ciki nace "Mum Areef sannu da zuwa".
Dariya tai tana miko min Areef din tace "Ke me kika ci ne haka da hutun nan kinyi fresh kinyi kiba tubarkalla kodai kodai ne uhm".
Hararar ta nai nace "kodai kodai me?"
Dariya tai muna zama tace "ki fada min gaskia kodai kanwa ko kani za'a yiwa Mimi da Areef ne"
Girgiza kai nai nace "kina da damuwa amma, ni dinnan bani da wani ciki"
Lecturer ne ya shigo yasa muka maida hankali, karfe 10 ya fita Sir Azlan ya shigo, tunda ya shigo ban yadda mun hada Ido na kaina yana kasa ina jotting abin da yake fada, sa da ya gama ya tak cikin takun sa na jarumta, a kaina ya tsaya cike da kulawa ya miko min hannu yace "Baby zo muje office dina kinji"
Dagowa nai na kalle sa na juya na kalli hall din ganin mu ake kalla yasa na basa hannuna kar ya yarfa sa a gaban students dinsa jakata ya daukar min Yana rike da hannu na har muka fita.
Muna fita na cire hannuna nace "meye haka fisabilliahi zaka dinga min irin wannan abin a class"
Marairaice fuska yai yace "baby kiyi hakuri kinji ki yafe min, nayi kuskure baxan sake ba".
Dauke kaina nai nace "wai ni wani laifi kamun ne da kake ta cewa nayi hakuri baxa Ka sake ba"
Kamo hannayena yai yace "ki daina fadin haka nasan na bata miki rai kiyi hakuri duk hukuncin da zaki min zan yadda amma banda wannan sharenin plz"
Tabe baki nai nace "Ka sake ni zanje cafeteria naci abinci yunwa nake ji"
Da sauri yace "muje toh kinji ki siyo sai kici a office dina bana son kici a gun mutane"
Shiru nai ina tunani nifa ynxu bana fushi da abinci kai na gyada masa nace "muje toh"
Zabar abubuwa da yawa nai shidai nasa biya don yasan ba iya cinyewa xanyi ba, ko shawarma guda biyu na karba kuma manya ga take away na fried rice biyu sai take away din meat pie da samosa da kuma wainar fulawa dana siya guda biyar.
Haka muka nufi office dinsa dauke da ledoji, muna shiga na karbi ledojin jikina har rawa yake min, zama nai akan kujera na cire hijab dina na ajiye a gefe abincin na fara ci kamar wacce bata ci komai ba tun jiya don yunwa.
Tagumi yai yana kallon ta yadda take cin abincin kamar wacce ta shekara bata Ciba, ga mamakin sa cikin abinda bai fi 20 minutes ba ta cinye dukkan abinda suka siyo, baisan lokacin daya mike ba yazo yana dudduba gefe gefen ta.
Kallon sa nai ina galla masa harara nace "lafia mai kake dubawa"
Da mamaki yace "wai da gaske kece kika cinye dukkan wannan abincin ynxu ynxu"
Hararar sa nai ina dauke kaina nace "nidai gaskia bana son sa ido gaskia, a bar mutum yaci abincin sa yadda yake so ai lafia CE"
Daga kai yai yace "amma ynxu dai kin koshi koh ke da abinci sai dare ko gobe koh"
Girgiza kai kawai nai na mike na shiga toilet na wanko hannuna, hijab dina na mayar nace "tnx sai anjima"
Ajiyar zuciya ya sauke bayan fitar ta yace "Alhamdulillah ai tunda ynxu na gane kina son abinci gashi har kin biyo ni office ynxu kam kullum sai na siyo miki kayan kwalam na kawo har ki sauko duka"
Domin magana da marubuciyar kai tsaye don bata shawara
09066728387
Comments Nd share plz
Mrs A.M🥰
[27/09, 20:02] Deejarh🤍: ♠️♠️♠️♠️♠️
*TASWIRAR KADDARA*
♠️♠️♠️♠️♠️
Written by
Mrs A.M🥰
Page 42
Dedicated to Innar Nawaz🥰
BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM
*TALLA TALLA TALLA*💃💃💃💃
*Mrs Dnah perfumes nd more*
*Ina masu bukatar kamshi da kayan gyaran fata duk ga dama ta samu, ku garzayo gun Mrs Dnah perfumes and more domin samun kayan kamshi, turaren wuta da Humra da kuma mayukan gyran fata yadda zaki dinga walwali kina daukar hankalin oga😉*
*Muna Saida*
*Perfumes*
*Turaren wuta*
*Humra*
*Kindikay(turaren jiki da na Kaya wanda ake yi a kujera da gabbasa)*
*Freshner*
*Turaren Mopping*
*Soaps*
*Body creams da anything na gyaran fata*.
*Duk wani Abu da kuka sani na kamshi da kuma wanda zai gyara maka skin muna siyar wa cikin farashi mai sauki.*
*Phone number*
+234 702 577 7778
Location kano
Lokacin dana tashi Bashir ne yazo ya dauke ni muka tafi, ina zuwa na sami Mimi itama an dawo da ita.
Da gudu ta taho ta rungume ni cikin murna, Nima hannu nasa na rungume ta nace "My lovely baby nayi missing dinki sosai".
Washe kananun hakoran ta tayi tace "Maa ynxu ba baby bace ni na girma I'm 5 yrs old fah".
Kumatun ta naja nace "ehe yaushe kika girman nidai har ynxu ke baby ce a guna".
Turo baki tai tace "toh ki siyo min baby mana sai ki daina cemin baby, nima na dinga wasa dasu".
Kama haba nai nace "har nawa kike so na siyo miki babyn"
Da sauri ta dale kafata tace "guda 10 nake so"
Dariya nayi kawai na tashi nace "sannun ki gaskia, kallon Iya nai dake zaune tana kallon mu sai murmushi take nace sannu iya, fatan abinci na ya sauka".
Dariya tai tace "yauwa, ai gashi can akan danun tun dazu nayi na ajiye".
Girgiza kai nai ina dariya nace "iya dinning ne ba danun ba", kitchen na shiga don ko wanka bana jin zan iya yi ba tare dana ci abinci ba.
Tuwo na sako malmala uku da miyar taushe na barbada yajin daddawa, lumshe ido nai cike da farin ciki don nikam ynxu ba abinda yake burgeni irin naga abinci, fitowa nai palour anan na gansu shida Mimi zaune akan carpet suna game a sabuwar tab din daya siya mata.
Dauke kaina nayi na zauna a dan nesa da su, a nutse na fara cin abinci na ina lumshe ido, zuba mata ido yai cike da al'ajabi a ransa fadi yake ynxu duk wannan abincin haka zata cinye sa, yana zaune yana satar kallon ta ya cinye tas sai tabde baki takeyi.
Dagowa nai muka hada ido harara na sakar masa nace "lafia dai koh?"
Girgiza kai yai yace "ina fa lafia kin cinye abincin nan duka anya kalau kike kuwa?"
Hade rai nai nace "ban gane me kake nufi ba?"
Shiru kawai yai ya juya gun mimi suna magana, turo baki nai na mike na nufi kitchen tray din na ajiye na tafi daki don wanka.
Lokacin dana fito ban gansu ba, tabe baki nai na dan jingina sai bacci, cikin bacci naji ana dan tabamin kafa yamutsa fuska nai nace "Mimi bana son wannan wasan fa ki kyale ni bacci nake yi".
A hankali yace "ba ita bace baban tane"
Dan bude idona nai nace "Mene plz bacci fa nake".
Ledar hannun sa ya dago yace "kayan kwalam na siyo miki nayi tunanin zaki ci ne ynxu bara na koma"
Da sauri na damko hannun sa nace "meye haka kuma, bani mana zan ci".
Mikewa nai zaune ina lumshe ido, kitchen naje na wanko bakina na dawo, ledar na dauka ina zama a kasa fuskata dauke da murmushi.
Tagumi yai yana kallon ta yace "ynxu ci zakiyi, ko 2 hours ba ayi fa da kika ci tuwo malmala uku fah"
Hararar na maka masa nace "yunwa nake ji sosai, daurewa kawai bake ka ganni nan, dama ban san mai zanci ba in na farka gaskia na gode sosai Allah ya kara budi"
Murmushi yai yace "Ameen bude kiga kina sonsu kullum ina siyo miki".
Jikina har rawa yake na bude, lumshe ido nai jin kamshin tsire ya bigi hancina, tsire ne da yawa sai KFC da shawarma guda uku sai ice-cream roba uku shima, wani lafiyayan murmushi nai na dibar wa iya, zamana na gyara na shiga ci sai gyada kai nake cike da Jin dadi sai na na tashi da komai sannan naji nutsuwa tana saukar min.
Kallon sa nai naga yadda ya zuba min ido, dauke kaina nayi nace "Mene kuma?"
Dariya yai yace "bakomai bara na fita mai kike so na siyo miki?"
Dan shiru nai kafin nace "dambun nama nake so"
Daga kai yai yace "angama Baby"
Sai wajen 10 ya dawo a zaune a same ni a kan kujera gabana flask din tea ne sai bread da robar zuma ga cup da spoon na ajiye akan plate, ina ganin sa na mike da sauri nace "yauwa sannu Ka dawo lafia".
Murmushi yai yana miko min ledar hannun sa, karba nai na zauna akasa ina lumshe ido, tea din na hada na zuba zuba a ciki sai bread din dana bude tsakika na zuba dambun nama.
Lumshe ido nai ina shan tea din ina gutsirar hadin bread dina, shidai tagumi yai Yana kallon ta sai da tasha cup biyu da bread rabi sannan na tashi tana murmushi.
Sai da safe yayi min ya tafi part dinsa, nima daki na shige na kwanta ina ajiyar zuciya raina fess na cika tumbina.
Tun dagarabar kullum da abinda zai siyo min ko a school ko a gida, na rage hade masa rai sbd kayan dadin da yake kawo min, amma fa ko hannuna ban yadda ya rike min magana ma sai na gansa da leda nake kulasa.
Yau muna school, muna da interval na mike a hankali tun da safe nake jina wata iri ga zazzabi daya ke kokarin rufe ni, ko breakfast ban yi ba duk sona da abinci kuwa.
Office dinsa na nufa tunda na saba acan yake ajiye min abinci na jikina duk a sanyaye, a hankali na tura kofar na shiga, kallona yai ganin yadda na shigo ba kamar yadda na saba ba yasa shi mikewa yace "lafia Mene"
Shiru kawai nai masa na nufi kan kujera kwanciya nai ina lumshe idona, bacci ne yake son daukata amma yunwar da nake ji tasa na kasa baccin.
Tsugunnawa yai a Kan gwiwar sa ya dafa ni yace "lafia kike Baby Mene yake damunki".
Ba tare da na bude idona ba nace "zazzabi ne yake son kamani, gashi bacci nake ji kuma yunwa nake ji duk ni kadai".
Shafa kai na yayi yace "sannu kinji, Allah ya kara sauki ko zamu je hospital ne".
Na bude baki zan basa amsa Zeey ta shigo a haukace ganin mu a haka yasa wani malulun haushi ya tirnuke ta amma sai ta daure ta karaso inda yake tsugunna wa tai tace "Yaya don Allah kayi hakuri ka yafe min wallahi baxan sake ba, sharrin shaidan ne da sharrin kawa".
Kallon ta yai a dake yace "mai kika zo yimin office?"
Kuka ta fashe dashi tace "Yaya wallahi baxan sake ba kayi hakuri, Mummy ma tace ba ruwanta baxa ta baka hakuri ba Nina jawa kaina Baffa ma yaki saurara ta, Ka taimaka min kayi hakuri".
Tsaki yai yace "ni ina ruwana ai bani kika cuta ba kanki kika zuta, don kin zubar da cikin ki meye nawa sannan maganar hakuri ai bata shafeni ba ita wacce kika kullawa sharrin ita zaki nemi gafarar ta".
Kallona tai kamar baxa ta yi magana ba sai kuma tace "kiyi hakuri kinji, nasan na miki na dai-dai ba kiyi hakuri ki yafe min".
Banza nai Mata kamar banji mai take cewa ba duk da na riga na yafe Mata har raina amma bana Jin zan furta mata ynxu.
Kallon sa tai tana hawaye tace "Yaya na mata magana tayi min banza Ka sa baki don Allah".
Harara ya mata Yana sakin tsaki yace "ni kaina abinda kika sa na mata bawai ta hakura bane lallaba ta nake, haka kurin baxa ki jamin ba na samu ta fara sakkowa".
Mike wa nai Zan fita don bana jin magana kuma maganar su ba karamin Sara min kai take ba, jiri ne ya fara daukata nai baya zan fadi da sauri ya mike ya riko ni yana jera min sannu.
Zaunar dani yai sai sannu yake jera min, kallon Zeey yai yace "zaki iya fita ina son zan kai matata hospital".
Rintse idonta tai tana hawaye ta mike dama sai da Mummy tace kar tazo taki ji ta taho, fita tai tana kuka cike da dana sani.
Daukar jakata yai ya rike ni sosai a jikinsa muka fito kaina yana kan kafadar sa duk inda muka wuce sai an bimu da kallo.
Zuby ta dubi Nana tace "Allah ya isa wallahi, shegiar yarinyar can bansan damai ta fini ba Sir yaje ya auro ta gashi sai gwara kansa take, duk inda zai je tare suke tafiya ko kunya basa ji".
Nana tace "Uhm bari kawai, wai kin hakura da gaske knn Zuby baza ki aure saba".
Harara na zabga wa Nana tace "eh lallai bansan baki sona ba sai yau, ni zaki cewa na auri wancan ai tun lokacin daya zazzabga min mari na hakura, ynxu dan abokin Dad ne yake sona kuma nima har na amince masa ya turo muyi aure na gaji da Zama haka wallahi".
Dafa ta Nana tai tace "kin huta Zuby nima zan maida hankali na tsayar da wani gaskia".
Haka sukayi ta magana kowa yana fadan yadda ya hakura da babban burin da suka dauka da.
Private hospital muka je mai kyau, sai lallabani yake lokacin da muka shiga ganin doctor tambayo yi yamin ya na rubutawa.
Nurse ya Kira yace muje ai test, ba'a dade ba result din ya fito, kallo na yayi da mamaki yace "kinsan kina da ciki kuwa?"
Zaro ido nai nace ciki kuma "a'a nidai bani da ciki gaskia".
Murmushi yai yace "gashi kuwa ciki har ya kusa 6 months"
Wannan karan kuwa baki na hangame na dafa cikina, da mamaki nace "wai cikin ne dani na gaske na haihuwa".
Azlan ma da yai mutuwar zaune yana kallon bakin doctor din yace "ciki dai kawai wanda baby ke xama ake haifar sa".
Dariya kawai doctorn yai ya turo mana result din gaban mu muna kallo, hawaye ne ya zubo min na dafa cikin nace "ko shiyasa doctor cikin yake motsi".
Murmushi yai yace "shiyasa ai ya girma ya kusa shiga 6 months fah, in zaku fara awo ne yau toh shiknn".
Da sauri Azlan yace "mai zai hana", lab muka je aka sake diban jini na daga nan kuma doctorn yace muje ayi scanning.
Kwanciya nai Zan bude cikina yai saurin rike wa, kallon doctorn yai yace dole sai ta bude cikin nata Ka kalla
Murmushi likitan yai yace scanning zan Mata bakomai ba ina gama wa zaku tafi.
Shiru yai sai kuma yai kwafa ya saki rigar, scanning din ake doctorn yana nuna mana babyn.
Dariya doctorn yai yace "congratulations Sir twins ne a cikin madam"
Kallon sa yai yace "da gaske twins zata haifa mun"
Murmushi yai yace "insha Allah gasu nan mace da namiji ne".
Daga ni har shi shagala mukai da kallon computern har sai da ya mana magana akan zai kashe.
Rubutu yai ya bamu muka koma gurin Doctorn daya fara duba ni, shawarwari ya bani da kuma appointment din ranar da Zan dawo.
Sai da muka tsaya a pharmacy muka siyi drugs sannan muka tafi, a hanya ya Kira Mami da Abie da Baffa duk ya fada musu ina da ciki bai dai fada musu ance twins bane.
Duk kayan kwadayin daya gani a hanya sai ya siyamin har muka isa gida.
Fita nai na shige part din da sauri, daki na shiga na cire rigata, tsayawa nai a gaban mirror ina kallon cikina wai ynxu cikine dani kuma twins Zan haifa zanma Mimi Kanne har biyu.
Hannun sa naji yana kokarin taba cikin nawa yana kallon sa, da sauri na kalle sa ina dan matsawa baya, jikin sane yai sanyi ya juya zai fita daga dakin cike da karyewar zuciya, so yayi ya taba yaji gudan jinin sa.........
Domin magana da marubuciyar kai tsaye
09066728387
Comments Nd share plz
Mrs A.M
[29/09, 04:31] Deejarh🤍: ♠️♠️♠️♠️♠️
*TASWIRAR KADDARA*
♠️♠️♠️♠️♠️
Written by
Mrs A.M🥰
Page 43
Dedicated to Aunty Maryam🥰
BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM
*TALLA TALLA TALLA*💃💃💃💃
*Mrs Dnah perfumes nd more*
*Ina masu bukatar kamshi da kayan gyaran fata duk ga dama ta samu, ku garzayo gun Mrs Dnah perfumes and more domin samun kayan kamshi, turaren wuta da Humra da kuma mayukan gyran fata yadda zaki dinga walwali kina daukar hankalin oga😉*
*Muna Saida*
*Perfumes*
*Turaren wuta*
*Humra*
*Kindikay(turaren jiki da na Kaya wanda ake yi a kujera da gabbasa)*
*Freshner*
*Turaren Mopping*
*Soaps*
*Body creams da anything na gyaran fata*.
*Duk wani Abu da kuka sani na kamshi da kuma wanda zai gyara maka skin muna siyar wa cikin farashi mai sauki.*
*Phone number*
+234 702 577 7778
Location kano
Hannun sa na riko a hankali cike da tausayin sa, sosai ya bani tausayi yadda ya hakura ya juya gashi tunda ya fara bani hakuri dama ban taba yadda ya rike min koda hannu ba kuma ya yadda ya amince.
Juyo wa yai yana kallona cike, ganin yadda idon sa ya Kada yasa ni jan kumatun sa cike da zolaya nace "nidai nasan Mijina kuma Daddyn Mimi rago ne baya karbar defeat to meye kuma naga ynxu duk ya karaya".
Fuskar sace ta washe da Annuri kawai ya janyo ni ya rungume ni tsam a jikinsa, yar Kara na saki sbd yadda yamin rungumar ya matse mun ciki na, da sauri ya sake ni yana "cewa kina lafia".
Yar hararar Wasa na masa nace "matse min ciki ne fa"
Murmushi yai yana kallona a hankali yace "baby na taba"
Hannun sa na kamo na dora akan cikin, ajiyar zuciya ya sauke ya shiga shafawa cike da tsantsar kaunar da yake ma cikin, dagowa yai ya kalle ni yace "Mimi zatayi murna sosai itama zata samu siblings".
Dariya nai nace "ehen ko zaka fada mata ne?"
Da sauri yace "insha Allah, ai ya kamata ta sani cewa siblings dinta ne a cikin Maa dinta".
Zama nai a gefen gado muka shiga shafa cikin nida Shi, zabura mukai dukan mu Jin cikin yana motsi.
Kallona yai yana dariya yace "motsi suke yi baby"
Dariya nai nace "yana yin motsi fa time to time bama in naci abinci amma banyi tunanin ciki bane, na dauka hanji ne".
Dariya ya shiga min, yana shafa cikin daka nan ya hauro da hannun sa kan kirjina da tsokale masa ido sosai, ajiyar zuciya ya sauke yace "wayyooo Nono".
Hararar sa nai nace "zaka fara koh".
Langwabe kai yai yace "nayi missing Nono ke kuwa, ki bani nasha kinji baby".
Dan janye jikina nai nace "kai dai Ka dinga Jin kunya mana, ba kunya kana fadin Nono gatsai".
Janyo ni yai yana dora hannun sa a wuyana yace "nayi missing dinsu fa, da kyar nake iya bacci ya zuwaira kullum a mike take taki kwanciya ki taimaka kinji Aunty Batul".
Dan kallon sa nai ina kankance ido nace "nice ma Aunty".
Da sauri yace kece "Aunty Mai Nono da gidan dadi".
Baki na rufe nace "nidai ba ruwana, duk kabi Ka lalata ni"
Rungumo ni yai yace "nidai kika lalata, kin karbe mun budurcin da nake ta tattali, ynxu gashi duk na daina fadar budurci kowa yasan kin karbe sa".
Turo baki nai nace "ni baka karbe min nawa ba sai nice na karbe ma naka".
Daga kai yai yace "eh mana ke kika karbe min nawa, Nima na karbar miki naki ynxu dai ki taimako da nonon".
Kallon sa kawai nake wannan maganganun nasa sun kunno ni sosai kuma nayi missing dinsa ni kaina na sani kawai daurewa nake, a hankali na mike na cire under skit dina da pant din, hannu nasa Zan cire bran yai saurin rufe idonsa yace kinga "ko kina lalatani".
Ban masa magana ba sai da na cire kayana duka, cikin tafiyar daukar hankali na iso gunsa, bottle din rigar sa na balle na cire masa riga hade da vest dinsa, tsugunna wa nai na kama belt dinsa na cire, cike da zakuwa don ganin zuwairar sa na cire masa wandon da boxer din.
Bude fuskar sa yai ya zuba min ido, kashe masa ido nai nace "muje muyi wanka duk sai kamshin Rana muke".
Baiyi magana ba sai kallona da yake kawai, mikewa tsaye nai na shiga tafiya cike da tsokana ina juya mazaunai na, da sauri ya mike na biyo bayana.
Wanka mukai Wanda rabin sa duk tabe tabe ne, sai da muka gama tada wa da kanki hankali sanna muka fito ba ko towel.
Zufa yai ya fada kan gado yana ware kafafun sa yace "wayyooo Zuwaira ta".
Dariya nai na taho a hankali na kwanta a jikinsa, shafa ni ya shiga yi yana aika min da zazzafan romance ina kabewa, ban san nayi missing dinsa ba sai da aka shiga babbar harkar, rufe masa baki nai sbd iya don yadda ya fara kwararowa Tsoho Kira.
Bai barni ba sai da ya tabbatar ya fanshe kwanakin da yayi ba tare da niba, tare mukai wanka muka fito, mai na shafa kawai na sa doguwar riga don so nake naje na gyara masa part dinsa.
Mai da kayansa yai yace "bara naje na chanja kaya ko xan siyo miki wani abu".
Daga kai nai nace "kifin rannan nake so kaji, yunwa nake ji"
Kiss yamin a kumatu yace "angama Baby, I love you"
Murmushi kawai na masa ya fita, turare na fesa na fito banga iya a Palourn ba dakin ta na shiga, a zaune na ganta tana waya da yan gida, alama na Mata da in ta gama ta same ni a Palourn na fita kitchen na shiga ina son na masa abinci wanda zai kayatar da shi.
Ina cikin tunanin abinda zan dafa masa iya ta shigo, kallon ta nai nace "yauwa iya doya zaki feraye ki daura don Allah, sakwara nake son yi da miyar egusi, zanje na gyara part din daddy kafin na dawo in doyar ta nuna ki daka kawai".
Gyada kai tai tace "naman fa na sa Kona rago Zan silala".
Dan bata fuska nai nace "iya na rago dai, kinsan ynxu bama shiri da naman sa".
Dariya tai tace "Allah dai ya raba lafia Maa".
A zuciya ta na amsa na fita zuwa part dinsa, sosai yayi Kura da datti girgiza kai nai na shiga gyara wa, sai da na goge ko ina na share kal, daki na shiga shima na cire bedsheet din na chanja wani, na wanke masa toilet da su vest dinsa.
Na dade a part din don ban bar sa ba sai da naga ya dawo hankalin sa na kunna burner ta daki data palour tuni part din yadau wani lafiyayan kamshi.
Ina zuwa na samu iya har ta daka ta daure sakwarar, miyar nima na shiga yi, ina gamawa na hada masa a basket na sa masa kunun Aya a jug, daukar basket din nai na kai part dinsa na jera abincin a dinning.
Wanka na sake na chanja kaya, bade jikina nai da kamshi sannan na janyo wayata ina Zama a gefen gado, numbern Aisha na shiga dialing bata dade tana ringing ba ta dauka.
Cikin tsokana nace "sannu mai ciki".
Ajiyar zuciya ta sauke tace "bari Ya Batul wallahi har na gaji, har ynxu fa bana cin abu mai nauyi duk na rame".
Dariya nai nace "wayyooo sannu kinji".
Kamar xatayi kuka tace "dariya kike min ko, kema Allah ya baki da wuri wallahi sai na rama".
Murmushi nai nace "na nawa kuma cikine dani fa har ya kusa 6 months".
"Kaiii ya batul, ciki kuma har ya kusa 6 months amma bamu sani ba".
Dariya nai nace "wallahi Aisha, Nima ban sani ba sai dazu muka je asibiti har scanning anyi kinsan me".
Girgiza kai tai kamar tana gabana tace "A'a"
Murmushi nai cike da farin ciki nace "twins ne wai"
Kara ta saki da karfi tace "kice Allah ya batul wayyooo Allah na".
Dariya nai nace "Allah kuwa, ki fadawa Umma nidai kunya nake ji".
Dariya tai tace "ynxu kuwa zan fada ma Umma wannan Albishiri din, zata yi jikoki har uku kusan a lokaci daya fa, yaushe ne Edd dinki".
Fada mata nai sai murna take zamu haihu kusan lokaci daya, kashe wayata nai nace "sai anjima nidai yunwa nake ji"
Sakwara na zuba a plate na zauna naci sosai, ina gama sha nasha maganin da aka bani a hospital a gajiye na mike na nufi part dinsa ina danna wayata.
Dan kishingida nai bansan lokacin da bacci ya dauke niba.
Shigo wa yai hannun sa rike da leda mai, lumshe ido yai Jin kamshi mai dadi ya bugi hancinsa, a hankali wani murmushi ya subuce masa yasan cewa ynxu ta hakura knn.
Ajiye ledar yai akan center table ya zuba min ido yana kallona, ganin yadda take baccin hankalin ta kwance yasa shi sakin murmushi.
Peck yai mata a goshi ya nufi dinning yana murmushi, abinci ya zuba yana ci yana gyada kai har ya gama ya tashi ya dawo palourn ya zauna.
Lokacin dana tashi tare na gansu shida Mimi yana koya mata homework, murmushi nai na mike na shiga dakinsa fitsari nai nayi alwala na fito.
Tare mukai sallah nida shi, muna idar wa na dauki ledar kifin na bude na shiga ci ina lumshe ido na sbd dadi.
Ranar tare muka wuni a part dinsa nida Mimi sai da tayi bacci na kaita dakinta nayi wanka Nima na tafi part dinsa.
Washe gari da safe ban je school ba, Samira matar Junaid ta kirani tace zasu zo itada Mami.
Tun da na tashi nida Iya muke kitchen muna girke girke, kafin 1 mun gama komai an jera a dining, Kara gyara palourn iya tai aka kunna turaren wuta.
Wanka nai masa doguwar rigar atampa, tamin kyau sosai kuma kasancewar ta a shape bata nuna cikina daya dan turo gaba ba.
Shiya Mimi nai itama tunda yau Friday an dauko ta da wuri, mayafi na dauka na yafa muka fito Palour muka zauna zaman jiran sa.
Lumshe idona nai ina Jin jiri kadan kadan, tun da na tashi nake jin jirin kawai daurewa nake.
Wajen 2 su Mamin suka zo, sosai na musu kyakkyawan tarba sai sunkuyar da kai nake sbd kunya bama yadda suke ta jeramin sannu.
Samira tace "ai nayi fushi Batul baki taba zuwa gidana bafa".
Murmushi nai kaina akan Mimi nace "kiyi hakuri Aunty Samira sbd school ne shi yasa".
Mami dake ta murmushi tace "kar kiga laifin ta fah Samira ai laifin na Azlan ne dabai kawo ta ba, Allah dai ya shirya mana Shi kawai".
Murmushi nai ina sunkuya da kaina, abincin muka kawo musu nan nida Iya, sunci sosai kuwa Mimi na kan cinyar Mami tana ta zuba mata shagwaba.
Lumshe idona nai jin Yana Sara min ina dan yamutsa fuska, kallona Mami tai tace "lafia mene, tun dazu naga kina dan yamutsa fuska wani abun ne yake damunki".
Shafa goshina nake nace "kaina ne yake min ciwo, kuma ina ganin jiri".
Kallona Mami tai sosai tace "subhanallah tun yaushe?"
Kamar zanyi kuka nace "tun jiya"
Kallon Samira tai tace "muje Samira mu kaita hospital a duba ki, ba'a wasa da wannan lokacin kinji duk abinda kika ga ba haka ba kifa da, Maza yafa mayafin ki mu je".
Daukar waya tai ta Kira Azlan ta fada masa tace ya samu a hospital din.
A motar Mami muka je ban da Mimi da aka barta gun iya, Samira na gaba ita da driver sai nida Mami a back sit.
Da muka je asibitin nida Mami muka shiga gurin doctorn, duba ni yai yace na kula sosai din BP dina yake son hawa ya rabuta min magani.
A harabar hospital din muka hadu da Azlan shigowar knn, da sauri ya taho guna ya riko min hannu cike da kulawa yace "kina lafia Baby?".
Hannuna na zame daga cikin nasa nace "ba ruwana nidai, Mami tana kallo fa".
Kallon Mami yai yana sosa keya "sorry Maa, tana lafia".
Girgiza kai Mami tai tace "Alhamdulillah, BP dinta ne yake Son hawa amma an bata magani, Ka Kula da shan maganin ta sosai".
Daga kai yai yace "insha Allah, kallon Samira yai yace a'a kanwata har da ke".
Hararar Wasa ta masa tace "ai ni kam ba ruwana dakai Ya Azlan baka taba kawo ta fa gidana ba".
Dariyar yai yace "to kiyi hakuri mana ke kuwa, ai ba'a ji kanmu ba".
Kallon Mami tai tace "Mami ko zai kaimu mu duba sai ya ajiye mu a gida kawai".
Daga Kai Mami tai tace "yafi sauki ma kuwa, kallon sa tai tace muje Ka kaimu gidan ta zamu duba abu a gidan"
Zubawa Mami idonsa yai yace "Maa mai zaku duba"
Samira ce tace "curtains nake son chanja wa kafin Ya Junaid ya dawo shine zamu je nida Mami mu duba sbd inason chanja har carpets da".
Daga kai yai yace "sannu yar gayu, lallai yarinyar nan kudi ne dake".
Motar sa muka shiga dukan mu bayan Mami ta cewa drivern ta ya tafi, tafiya 15 minutes ta kaimu gidan.
A bakin gate yai parking ya fito yace "muje toh, fatan kin fito da key ko".
Fitowa tai tana dariya tace "na fito da su mana ai gate man din ya tafi kauye"
Kallona Mami tai tace "fito kema mu shiga tare"
Fitowa nai a tare muka shiga gidan bayan tasa key ta bude kofar gate din, lokacin da muka isa kofar palourn har tasa key a jiki ta murda taji kofar a bude, kallon mu tai tace "badai ban kulle kofar nan ba a bude naji ta"
Girgiza kai Mami tai tace "garin saurin ki ma zaki iya mantawa, bude toh in zamu fita sai ki tabbatar kin rufe sosai"
Tura kofar tai muka shigo gaba dayan mu, abinda na gani a Palourn ne ya masifar daga min hankali da sauri na sunkuyar da kaina kasa ina fadin Innanillahi wa innanillaihir raji'un.
Samira da tai mutuwa tsaye cikin rawar jiki tace "innanillaihi wa innanillaihir raji'un" kawai ta fadi kasa a sume.
Domin magana da marubuciyar kai tsaye
09066728387
Comments Nd share plz
Mrs A.M🥰
[29/09, 18:34] Deejarh🤍: ♠️♠️♠️♠️♠️
*TASWIRAR KADDARA*
♠️♠️♠️♠️♠️
Written by
Mrs A.M🥰
Page 44
BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM
*TALLA TALLA TALLA*💃💃💃💃
*Mrs Dnah perfumes nd more*
*Ina masu bukatar kamshi da kayan gyaran fata duk ga dama ta samu, ku garzayo gun Mrs Dnah perfumes and more domin samun kayan kamshi, turaren wuta da Humra da kuma mayukan gyran fata yadda zaki dinga walwali kina daukar hankalin oga😉*
*Muna Saida*
*Perfumes*
*Turaren wuta*
*Humra*
*Kindikay(turaren jiki da na Kaya wanda ake yi a kujera da gabbasa)*
*Freshner*
*Turaren Mopping*
*Soaps*
*Body creams da anything na gyaran fata*.
*Duk wani Abu da kuka sani na kamshi da kuma wanda zai gyara maka skin muna siyar wa cikin farashi mai sauki.*
*Phone number*
+234 702 577 7778
Location kano
Tunda nayi mistake din fara turo muku dazu gashi🥹
Ba komai ne ya sumar da Samira ba sai Junaid data gani kwance akan carpet daka shinfida duvet shida wata mace dukan su tsirara suna sex sai ihu suke.
Wannan salatin da Samira tai shi ya jawo hankalin Junaid ya dago da sauri yana kallon su, a razane ya zare jikinsa daga na karuwar yana rawar jiki, wandon sa ya janyo yasa yana kallon Mami data sunkuyar da kanta kasa tana hawaye.
Ni kaima jikina rawa yake Sbd tsoro, ban taba tunanin Junaid zai aikata abinda na gani yana yi ynxu na, ashe duk sunkuyar da kan da yake tantiri ne.
Mikewa yai da sauri ya dauki car key dinsa ya fita a guje, yana fita ya bude gate jikinsa sai rawa yake, mota ya shiga ya kunna ya fita ko rufe motar bai yiba ba abinda yake sai kuka.
Dai dai kwanar da zai fita daga unguwar sukai aran gama da babar mota tazo zata shiga, juyawa motar sa ta fara yi har taje ta bugi da bishiyar dake kan kwanta.
Da sauri mutane suka taso suna salati kayi kansa ganin motar ta fara hayaki, da kyar aka samu aka fito dashi wani mai adaidaita ya sashi a baya suka tafi kaishi asibiti mafi kusa tunda baya numfashi.
*******
Azlan kuwa duk da abin ya duke sa amma sai yayi namijin kokari gun kama Mami, yana rike ta kawai ta fada jikinsa ta fashe da kuka mai tsuma zuciya, shafa bayan ta yake yana fadin "Maa kiyi hakuri, ki daure mu kai Samira hospital ta Suma".
Damke hannun sa tai cikin kuka tace "kace min abinda na gani ynxu karya ne, kace ban ga daidai ba".
Shiru kawai yai idonsa ya Kada yayi jajir, tunda yake da girman sa bai taba ganin kukan Maa dinsa, Maa ta kasance mace mai dauriya sosai ba karamin abu bane zai sa kaga gazawar ta, kallon karuwar dake ta rawar jiki yai cikin bacin rai yace "zaki fita ko kuma sai nazo nayi ball dake".
Da sauri ta dauki jakar ta ta fita a guje, da kyar ya lallashi Mami muka kama Samira nida ita muka fito shine ya rufe gidan da key ya bude mana mota muka sata a back sit.
Zaman kurame mukai a motar har muka isa hospital, muna zuwa aka karbe ta mu kuma muka tsaya a waje, Zama Mami tai ta dafe kanta tana hawaye.
Zaro wayar ta tai a jaka dake ta faman ringing tun dazu, ba tare da ta iya ganin mai Kiran ba ta dauka, cikin tashin hankali Abie yace "kina ina Hajia?, duk inda kike ki Maza kixo AKTH Junaid yayi accident yana can".
Cikin rashin damuwa tace "Allah ya sauwaka", kawai ta kashe wayar.
Kallon Baffa Abie yai yace bata damu bafa Baffa, kawai cewa tai Allah ya sauwaka.
Dafa sa Baffa yai yace "Ka jira zuwa anjima, dama na fada ma da akwai wani abu da bamu sani ba, yaron nan tsawon sati biyu knn baya nan a tunanin mu ya je neman magani, kawai kuma sai ace yayi hatsari bayan munsan dai ba ynxu ne lokacin dawowar saba".
Shiru Abie yai gaban sa yana faduwa, kasa nutsuwa wai ya Kara kiran Mami, wannan lokacin tana dauka bata basa damar magana ba tace "Muma muna asibiti Samira ta suma", kawai ta kashe wayar.
Kallon Baffa yai yace "wai itama suna asibiti Samira ce ta Suma, nidai Baffa hankali na duk ya kasa kwanciya".
Murmushin manya Baffa yai yace "kar Ka damu, insha Allah komai zai zo da sauki bara muji yashi Junaid din yake sai muje can asibitin muma".
Suna tsaye har doctorn ya fito, gaisawa sukai yace su same sa a office.
Zaune Baffa da Abie suka a gaban doctorn cikin rashin fahimta Abie yace "ban gane mai kake nufi ba doctor".
Takardar gabansa ya tura ma Abie yace "gashi, kamar yadda na fada ma dai a sakamakon hatsarin da yai baxai iya haihuwa ba gaba daya".
Cikin mamaki Baffa yace "amma likita dama can ai ance baxai iya haihuwa ba, don yana ta zuwa ganin doctor ma a kasashen ketare yana shan mamaki".
Girgiza kai doctor din yai yace "gaskiar mudai a binciken mu lafiyar sa qalau zai iya haihuwa, ynxu ne dai matsalar daya samu ta kashe masa kwayayan halittar sa".
Innanillaihi wa innanillaihir raji'un kawai Abie yake fada yana fifita da hannun sa, ya kasa magana gaba daya.
Baffa ne yayi jarumtar cewa likitan "kamar yaushe zai farfado, kuma bayan wannan ba wani matsala koh? ".
Gyada kai doctorn yai yace "muna saran yau da daddare ko gobe insha Allah, bayan wannan kuma Insha Allah muna saran komai daidai"
Godia suka yima doctorn suka fito an rasa Wanda zaiyi magana.
Daga nan asibitin da aka kwantar da Samira suka je, da Azlan suka fara cin karo koda suka tambaye sa abinda ya faru cewa yai su tambayi Mami.
Sun samu samirar ta farfado amma ba yadda basuyi da Mami akan cewa ta fada musu abinda ya faru ba tace sai an sallami Junaid.
Sai da muka kai su Mami gida sannan muka koma, nidai jikina duk yayi sanyi tausayin Samira da Mami ya gama lullube ni duk sona da abinci ban iya ciba sosai yau.
Kamar yadda doctorn ya fada a daren Junaid ya farfado, tunda ya tashi yake kuka kamar wanda aka aiko masa da sakon mutuwa.
Satin sa daya a asibiti aka sallame sa, tunda ya kwanta kuma Mami ko Samira basu zo sun duba saba, Wanda wannan ya Kara sa Baffa da Abie a cikin rudani, Azlan ma sau daya yazo ya duba sa bai Kara dawowa ba.
Yau din kafin su tafi sai da ya roki Baffa Alfarmar ya kirawo kowa da kowa hadda iyayen Batul don yana son yayi magana a gabansu, ba tare da Baffa ya tambaye sa dalili ba ya tara duk Wanda yafada a gidan sa don shima dama sun boye masa cewar ance baxai sake haihuwa ba.
Kowa da kowa ya hallara a Palourn Baffa, ina gefen Umma hannu na cikin nata, cikin sati dayan nan har ramewa nai sbd tashin hankali, kullum Daddyn Mimi in ya fita tun safe bata dawowa sai wajen 11, komai baya min dadi ko school naje ba dadi nake jiba.
Shigowar Junaid da Baffa ne ya sa palourn yin shiru daga hayaniyar da ake sama sama da, Zama sukai kan Junaid a kasa.
Baffa ne ya bude taron da addu'a ya dora da fadin "kamar yadda na tara ku anan Nima ban san dalilin hakan ba, Junaid ne ya nemi da yana so a tara masa ku zaiyi magana daku toh amma kafin nan Nima ina son na fada masa wani Abu sbd kaina ya shiga rudu ina son ya fayyace min komai"
Kallon Junaid yai yace "abin mamaki likita yace sakamakon hatsarin da kai baxa ka taba iya haihuwa ba, bayan kuma anan kowa yasan cewa tun tuni ance ba lallai Ka iya haihuwa ba, sai kuma likitan yace a da kwayoyin haihuwar Ka lafia qalau suke ynxu ne dai baxa Ka iya haihuwa ba kwata kwata".
Kuka Junaid ya fashe dashi yace "Baffa ynxu yace baxan iya haihuwa ba gaba daya karya yake wallahi Baffa lafiya ta qalau".
Abie ne ya miko masa takadda yace "karanta ai likita ne kai nasan zaka fahimci abinda ke ciki".
Cikin rawar jiki ya bude ya soma karantawa, innanillaihi wa innanillaihir raji'un kawai yake fada yana kuka.
Kallon Samira yai wadda ta rame sosai tayi baki kamar wacce ta shekara tana ciwo yace "don Allah ki yafe min nasan hakkin kine ya fara kamani".
Kallon Mami yai ganin ko Kallonsa ba tayi ya sunkuyar da kai kasa, cikin rawar murya yace "ina haihuwa lafiya ta qalau, ina bawa Samira maganin hana daukar ciki aduk lokacin da xamu kwanta tare, tun lokacin dana fara bata na cemata maganin zai taimaka gurin saurin sata ta samu ciki, shiyasa bata taba tambaya ta ba akan me ko kuma wani irin magani nake bata ba."
Salati aka dauka gaba daya, kuka Samira ta fashe dashi tana sunkuyar da kanta kasa.
Kallon sa Mami tai tace "amma ka cuce ta kuma sakayya ynxu Ka fara ganin ta wallahi"
Kallon Baffa tai kawai ta fashe da kuka tace "Baffa gidan sa muka je sbd Samira dake son ta chanja wasu abubuwan a Palourn ta amma sai muka same sa shida karuwa suna aikata alfahari, a gidan auren sa Baffa", kawai ta Kara fashewa da kuka.
Kuka yake sosai yace "ku yafe min don Allah wallahi sharrin shaidan ne, duk lokacin dana ce muku na tafi neman magani ba kasar waje naje ba, ina zaune a nan ne gurin Mata amma ba'a gidana ba, wannan Karan ne kawai tsautsayi yasa na zauna a gidana".
Kallon Samira yai da kanta yake kasa yace "ki yafe min, ko ina nan wani lokacin ina kaiwa dare ko na kwana a waje gurin mata nake zuwa sai na ce miki aiki ne ya rike ni".
Mari Abie ya kifa masa cikin bacin rai yace "Allah wadaran ka Junaid kayi asara wallahi ban san haka kake ba, kullum sai na yabe Ka har gori nake yiwa Dan uwanka nace yayi koyi da halin Ka Ashe Ashe kai kama fisa iya shege"
Kuka kawai yake kansa a kasa, da rarrafe ya isa inda Azlan yake dafa kafar sa yai yace "Dan uwana don Allah Ka bani yata, kana ji ance baxan sake haihuwa ba Ka taimaki rayuwa ta inason na haihu wallahi"
Wani irin kallo Azlan ya masa yace "wacce yar taka ce a hannu na, a iya sanina baka da yarinya a hannuna".
Rike hannun sa yai sosai yace *"MIMI"*
Domin magana da marubuciyar kai tsaye
09066728387
Comments Nd share plz
Mrs A.M🥰
[30/09, 01:44] Deejarh🤍: ♠️♠️♠️♠️♠️
*TASWIRAR KADDARA*
♠️♠️♠️♠️♠️
Written by
Mrs A.M🥰
Page 45
Dedicated to Maman Husna(Daughter)🥰
BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM
*TALLA TALLA TALLA*💃💃💃💃
*Mrs Dnah perfumes nd more*
*Ina masu bukatar kamshi da kayan gyaran fata duk ga dama ta samu, ku garzayo gun Mrs Dnah perfumes and more domin samun kayan kamshi, turaren wuta da Humra da kuma mayukan gyran fata yadda zaki dinga walwali kina daukar hankalin oga😉*
*Muna Saida*
*Perfumes*
*Turaren wuta*
*Humra*
*Kindikay(turaren jiki da na Kaya wanda ake yi a kujera da gabbasa)*
*Freshner*
*Turaren Mopping*
*Soaps*
*Body creams da anything na gyaran fata*.
*Duk wani Abu da kuka sani na kamshi da kuma wanda zai gyara maka skin muna siyar wa cikin farashi mai sauki.*
*Phone number*
+234 702 577 7778
Location kano
Hannu Azlan yasa ya hankada sa baya, cikin bacin rai daya fito baro baro a fuskar sa yace "bana son iskanci banxa Malam, kasan dai bana wannan wasan banxan dakai koh".
Kuka Junaid ya sake fashewa dashi, juya wa yai ya kalli Abba da tunda aka fara magana kansa yake kasa, da sauri ya rarrafa gunsa kafar sa ya rike cikin rawar baki yace "wallahi nine mahaifin ta nine nan na Mata fyade ba Azlan bane, kuma abin hannun da yake gurin batul nawa ne bana Azlan ba".
Ganin Abba bai magana ba ya saki kafar sa ya dawo gurin batul, kallon ta yake yana kuka yace "wallahi nine Wanda kika jiwa ciwo a hannu kinga", hannun rigar sa yaja baya ya nuna mata hannun sa da tabon ciwo yake gun, cikin rawar baki yace "shine ciwon da kika jimin, ki tuna nine nan don Allah ku bani yarinyar ta inason ta wallahi".
Banxa na masa kaina a kasa ina kuka, don ynxu komai yake dawo min sabo tsaf kamar ynxu abin yake faruwa.
Juyawa yai ya kalli Abie duk ya rude abin hannun sa ya cire yace "Abie na Azlan ne ba nawa bane ku yafe min, ranar da abin ya faru dana ga Batul tazare min abin hannu na sai na sami Azlan a ranar nace masa ya taimaka ya bani nasa, nawa ya bata ban san inda ya shiga ba nace masa kuma Samira tana sonsa sosai bana so taga baya hannu na, shine ya bani kuma ni na roke sa don Allah kar ya fadawa kowa ya bani abin nasa shiyasa bai fada ma kowa ba".
Kallon Azlan Abie yai yace "kasan ba kaine Ka aikata abin da ake zargin Ka dashi ba mai yasa bakai magana ba Ka dauki laifin".
Turo baki gaba yai yana hade rai yace "sbd yata ce nine nan mahaifin ta ina sonta".
Baffa shima da ransa yai kololuwar baci yace "dama tun da Ka amsa nace kwokwonto sbd basan baka karya kawai dai nayi shiru ne, don ban taba kawo wa Junaid zai iya aikata wannan mummunan aikin ba".
Girgiza kai Abie yai yace "Azlan dama kasan cewa Junaid yana aikata wannan abin baka taba fada min ba?".
Sunkuyar da kai yai yace "ban sani ba Abie amma abinda na sani shine wani yana amfani da fuskata yana yawon zuwa club, ni kuma ana yawan min magana akan cewa an ganni a club ina rawa da yan mata ko kuma mun shiga hotel dasu, duk zuwa club din da nake yi ba wai zuwa nake naji Kida ba, in har naje club to an fada min cewa an ganni ne shine nake zuwa don naga Wanda yake amfani da fuskata yake zuba iskancin sa a matsayin nine".
Kallon Junaid yai yace "bansan cewa Junaid bane sai bayan aure na lokacin da wata student dita dake son na aureta tazo tayi threating dina tana nuna min hoto na a club da yan mata akan cewa in ban yadda na aure ta ba zata nuna muku su, a lokacin ne na gane Junaid ne ta takalmin kafar sa da wandon sa, tunda a daren ranar mun hadu dashi kuma tabbas Naga takalmin da wandon a jikinsa sai ya daura jallabiya akai".
Mai da kallon sa yai Kan Abie yace "Abie na taba zuwa na same Ka akan kasawa Junaid ido duk lokacin dayai tafiya, ba don komai nafada maka haka ba sai na taba ganin sa a hotel zasu fita shida wata mace, bayan kuma a iya sanina yace ya tafi India ganin doctor, sai da na bisa na tabbatar shine sannan nazo na same sa amma sai fada Ka kamani dashi kace ban ji kunya ba zance Ka Sawa Junaid ido shida yake mutumin kirki, bayan nine tantirin".
Kallon Mami yai yace "ko Mami zan fadawa kullum ta tashi min fada sai tace ku biyu kadai Allah ya bani Azlan, dayan shiryayye ne Alhamdulillah kaima ina fatan Allah ya shirya min kai wata ran", murmushi yai mai ciwo yace "baxan iya fada mata ba Sam".
Samira dake kuka kasa kasa ya kalla yace "ko zuwa zanyi na sami Samira na fada mata, a ko yaushe tana alfahari da mijin, ni kaina tasha fadamin cewa kullum tana godewa Allah daya bata miji mai hankali da Addini irin Junaid".
Mai da dubansa gun Junaid yai yace "Amma tabbas ban san cewa yana bawa Sameera maganin haka daukar ciki ba dana sani ba abinda zai hanani daukar mataki a lokacin, bayan wannan ni bansan komai ba".
Wani Kallo yai ma Junaid yace "kuma wallahi Ka sani har abada kar na Kara ji Ka Kira yarinya ta da taka, tawa ce ni kadai nine nan mahaifinta Khadija Azlan shine sunan ta"
Murmushi takaici Mami tai tace "kaji kunya wallahi Junaid, Ka jira sakamakon abinda Ka aikata", paper da pen din dake jakarta ta ciro Mika masa tai tace "sakar min yarinya ta ynxun nan"
Zaro Ido yai yace "Mami kiyi hakuri baxan iya sakin taba wallahi ina sonta".
Cikin karaji Sameera da tunda abin ya faru bata magana sai kuka tace "wallahi sai Ka sake ni Junaid bana sonka na tsane Ka Allah ya saka min abinda kamin".
Hannun ta zai rike ta wafce da sauri tana kankanme jikinta, kuka ta Kara fashewa dashi tace "Ka cuce ni wallahi, na dauki yadda ta na baka ban taba tunanin ko kallon Mata ka nayi ba Wanda musulunci ya hana, kullum ka fita binka nake da addu'a zuciya ta bata taba dasamin zargin Kaba, ko kwana kayi a waje haka nake hakura duk da tsoron da nake ji ashe ga abinda kake aikata da mai na rage Ka Junaid na tsane Ka".
Kuka ya sake fashewa dashi yana girgiza kai yace "don Allah ki daina cewa kin tsaneni, ki yafe min wallahi na gane kuskure na baxan Kara ba ki yadda dani".
Wani kallo ta masa tace "na yadda dakai har abada, ina son yara sosai ina son na haihu amma sbd kai nake daure wa ina nuna ma kamar ban damu ba sbd kar na daga ma hankali ashe kashe ni kake ban sani ba".
Zai sake magana Mami ta Mika masa papern tace "Maza sakar min yarinya ta ynxun nan".
Juyawa yai ya kalli Baffa yace "Baffa kasa baki wallahi baxan iya sakin taba ina sonta sosai Baffa".
Wani murmushi Baffa yai yace "baxan iya cewa komai ba, komai ya faru kai kajawa kanka Ka saki yarinyar mutane kawai".
Hade rai Mami tai tace "Junaid in har baka saki Sameera ynxu ba Allah ya tsine ma albarka".
Zaro ido yai ya dora hannu akai yace "innanillah wa innanillaihir raji'un, don Allah Mami don Allah".
Zare masa ido tai tace "zaka sake ta ko kuwa"
Da sauri ya karbi takardar hannun sa na rawa ya rubuta "ni Junaid na saki Sameera saki daya", yana gama rubutawa ya dora takardar a fuskar sa ya fashe da kuka.
Hannu Mami tasa ta warfe takarbar tace "Allah raka taki gona".
Sosai Baffa yayi nasiha mai ratsa jiki ya dora da fadin "sannan magana mai muhimmanci shine duka yaranmu mu dinga musu addu'a gaba daya akan Allah ya shirya mana su, bawai mu ware daya ba kawai sbd muna tunanin shine mara Jin magana, kar mu manta suna sauran mutane ne kamar kowa, Allah yasa mu dace".
Kallon Azlan Junaid yai yace "Ka yafe min don Allah duk abinda nake yi, Ka bani Mimin kaji".
Tsaki Azlan yai yace "kan Ka da motsi inaga, kar Ka Kara cewa na baka yarinya ta har abada baxa ta taba zuwa hannun Kaba".
Mikewa yai zai tafi Baffa yace "Ka dauki matar Ka Zainab ta koma dakin ta yau"
Daga kai kawai yai yace "kuzo muje"
Mikewa mukai nida ita muka bi bayansa, a bayan mota na zauna ta shiga gaba fuskar ta washe da farin ciki.
Nidai jikina duk yayi sanyi da wannan tashin hankalin da na tarar yau, a sanyaye na shiga part dina bayan mun koma duk wani iri nake jina.
Dawowar Zeey bai chanja komai ba dake faruwa a gidan, kowa ya dauki girkin sa da muhimmanci don ynxu ita ma ta daina wasa tuni ya watsar da Malika, muna gaisawa jefi jefi sai dai kowa kishin sa yana ransa.
Bayan wata biyu da wannan abin Alhamdulillah komai ya dawo daidai, a ynxu cikina watan sa 8 yayi girma sosai kamar wacce zata haihu ynxu da kyar nake komai amma duk da haka Daddyn Mimi bai bar jan kaya ba.
Fitowa ta knn daga wanka doguwar riga nasa bubu na tsaya ina kallon kaina a mirror gaba daya na chanja nayi kiba sosai cikina kamar zai fashe sbd girma.
Ina tsaye a gun naji ana shafa cikina ta baya juyo wa nai na kalle sa nace "mene ne, nidai Ka kyale ni nasan tsokana ta kawai zaka yi"
Dariya yai yace "Queen tawa ni kadai na isa na tsokane ni ni kuma uhm beauty ta".
Kukan shagwaba nasa masa nace "baga shi nan ba kana cemin beauty bayan duk nayi muni hancina yayi katoto"
Dariya yake kunshe wa yace "ban ga wani munin da kikai ba, ni kyau ma naga kinyi sosai sosai Queen".
Dukan wasa na masa nace "kai ko ba ruwana da kai munyi fada"
Da sauri yace "kiyi hakuri don Allah in kika ce ba ruwan ki ai na shiga uku, ina zan dinga shiga ina swimming".
Girgiza kai nai nace "kaidai baka da kunya wallahi ba ruwana"
Murmushi yai yace "ki shirya muje mu karasa shopping din babyn kinji, sun kusa zuwa fah insha Allah".
Turo baki nai nace "sai dai kai Ka karasa shirya ni gaskia"
Kiss yamin a lips dina yace "an gama tauraruwar heart dina".
Shi ya karasa shirya ni muka fito tare hannun sa cikin nawa, gyara hijab dina nai ina kwalawa Mimi Kira.
Da sauri ta fito daga kitchen hannun ta rike da chocolate, tana ganin Daddyn ta tayi tsalle ta fada jikin sa tana fadin "oyoyo Dadyna".
Domin magana da marubuciyar kai tsaye
09066728387
Comments Nd share plz
Mrs A.M🥰
[30/09, 02:51] Deejarh🤍: ♠️♠️♠️♠️♠️
*TASWIRAR KADDARA*
♠️♠️♠️♠️♠️
Written by
Mrs A.M🥰
Page 46
BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM
*TALLA TALLA TALLA*💃💃💃💃
*Mrs Dnah perfumes nd more*
*Ina masu bukatar kamshi da kayan gyaran fata duk ga dama ta samu, ku garzayo gun Mrs Dnah perfumes and more domin samun kayan kamshi, turaren wuta da Humra da kuma mayukan gyran fata yadda zaki dinga walwali kina daukar hankalin oga😉*
*Muna Saida*
*Perfumes*
*Turaren wuta*
*Humra*
*Kindikay(turaren jiki da na Kaya wanda ake yi a kujera da gabbasa)*
*Freshner*
*Turaren Mopping*
*Soaps*
*Body creams da anything na gyaran fata*.
*Duk wani Abu da kuka sani na kamshi da kuma wanda zai gyara maka skin muna siyar wa cikin farashi mai sauki.*
*Phone number*
+234 702 577 7778
Location kano
Daga tai sama Yana dariya yace "wacece wannan".
Dariya tayi tace "beautyn Daddy ce"
Sauke ta yai suna dariya yace "Maza jeki yi sa hijab kizo muje muyi shopping wa siblings dinki".
Ihu ta saki tana dariya ta nufi dakinta, girgiza Kai nai nace "Allah ya shirye ku gaba daya".
Kashe min ido yai yace "Ameen matar".
Wayata ce ta shiga ringing, fito da ita nai daga jakata na dauka ganin Umma ce.
A nutse nace "Umma ina wuni, yasu Kamal"
Murmushi tai tace "lafia qalau, suna nan lafia, ya Mimi da kuma jiki jikin"
Sunkuyar da kai nai nace "Alhamdulillah Umma".
"Toh Masha Allah, Aisha ta haihu ynxu muna asibitin ma tun dazu"
Zaro ido nai nace "da gaske Umma tana ina".
"Wanka take in ta fito amma nasan zata kiraki".
Ihu na saki nace "mai ta Haifa Umma".
Tsaki Umma tai tace "ki shiga hankalin ki fa bana son shirme meye na ihu kuma, namiji ta Haifa".
Turo baki nai nace "Allah ya raya sa Umma ki turo min hoton sa don Allah kafin nazo, fita zamuyi ynxu Insha Allah zan shigo nasan zai kawo ni".
Cire wayar nai daga kunne na bayan munyi sallama.
Kallon sa nai yadda ya zuba min ido yana kallona, murmushi nai nace "Baby Aisha ce ta haihu mun sami baby boy".
Murmushi yai yace "Masha Allah, Allah ya raya ya masa albarka saura ke".
Dariya nai nace "kaji kamar haihuwar ba wuya".
Shafa kumatuna yai yace "baxai Miki wuya ba Insha Allah Queen".
Lumshe ido nai cike da Jin dadin wannan sunan da yake kirana da shi.
Key din motar ya miko min yace "gashi bara naje nayi ma Zainab sallama bata son zamu fita ba"
Murmushi nai masa kawai banyi magana ba, a raina kuwa kishi ne yake taso min ina kokarin controling dinsa.
A Palourn ta ya same ta tana chatting, TV a kunne tana kallo.
Zama yai yana janye kafar ta tare da mata tafiyar tsutsa yace "princess mai kike yi ne uhm".
Gyara zaman ta tai tana dariya tace "Hub chatting fa nake yi kawai".
Murmushi yai yace "kina lafia dai koh, baki bukatar komai".
Shafa gemun sa tai tana kwanciya akan kirjinsa tace "bana bukatar komai Yaya, duk abinda nake so kana min tun kafin na tambaya".
Murmushi yai kawai yana shafa kanta, shifa har mamakin Zeey yake ta chanja sosai kamar ba ita ba, tana kokari wajen ganin ta faran ta masa rai duk abinda yake so tana kiyaye wa, kawai dai matsalar ta shine ragwanta a shinfida bata iya dadewa sosai a kunne😉.
Mikewa yai yace "bara naje zamu fita da Maa din Mimi, ina son na gama siyayyar kayan babyn yau ne gaba daya dama kuma kadan ya rage".
Murmushi tai tace "Allah ya kiyaye, sai kun dawo ina gaida Mimi".
Kiss ya Mata a kumatu a fita, ajiyar zuciya ta sauke bayan ya fita, idon ta na kawo kwalla tana kishi sosai akan sa ba karamin daurewa take ba duk lokacin da zata tuna cewa ba ita kadai bace matar sa.
Lokacin daya fito a mota sa same mu, Mimi tana zaune a baya ina gaba, muna magana da ita kamar ina hira da babbar mace.
Zama yai yace "sorry Queen na barki kina Jira".
Turo baki nai kawai ina juyar da kaina, murmushi yai ya tada motar muka tafi.
Sosai mukai siyayya kamar me, duk abinda ya gani ya masa kyau sai ya dauka na mace da namiji, sai da aka cika motar da Kaya Mimi ta koma gefe sosai sbd kayan dake bayan.
Daga nan asibiti ya ajiye mu ya tafi, bai shiga ba sbd sauri yake Mami na kiransa.
Lokacin dana shiga dakin a zaune na sami Aisha a Kan gado tana Shan tea, Umma ce a dakin da Aunty Bilkisu sai yakumbo a zaune akan carpet.
Zama nai da kyar a gefen gadon bayan mun gaisa dasu Umma, kallon Aisha nai nace "sannu Aisha ya jikin".
Murmushi tai tana kurbar tea tace "Alhamdulillah Ya Batul, kar ki wani damu ba wuya haihuwar fa".
Harara na maka Mata nace "ni zaki mayar karamar yarinya, nidai ki fada min don Allah da wahala".
Ajiyar zuciya ta sauke tace "maganar gaskia wallahi da wuya bala'i, tabdijan Allah yasa mu dace kawai amma ko da dinki aka bar ki an gama magana kawai".
Kwal kwal nai da idona nace "ki rantse da wahala".
Xatai magana Aunty Bilkisu tace "zaku mana shiru ko sai na mammake muku baki, ke kuma tsaya kina tambayar ta da wuya ko ba wuya, kowa da yadda take zuwar masa Allah dai kawai ya sauke ki lafia".
Miko min babyn Umma tai tace gashi ko kallon sa baki yi ba kin zauna kina surutu.
Dariya nai ina shafa fuskar sa nace Masha Allah dani yake kama Umma.
Girgiza kai Umma tai tace Karya da ciwo bada ke yake kama ba gaskia angona yafi ki kyau.
Dariya mukai duka ina kallon sa, sosai muka sha hira naji sai bayan Isha'i ya dawo daukar mu, sai da ya shigo suka gaisa dasu Umma sannan muka tafi tare.
Tunda akai haihuwar kusan kullum sai ya kai ni gidan Aisha, har sai da Umma tamin fada tace kar na Kara zuwa sai ranar suna haka na gama turo bakina na hakura, ranar suna yaci sunan Abba zamu dinga ce masa Asad.
*******
Kwanci tashi asarar Mai rai cikina ya cika watan haihuwa, na Kara Chanjawa sosai cikina ya girma kamar me.
Da kyar nake iya tafiya ynxu, zuwa ynxu kuwa Daddyn Azlan ya daga min kafa don bana iya masa komai a shinfida da kyar nake yiwa kaina wasu abubuwan ma.
Yakumbo ce ta dawo guna ta zauna duk da iya nanan amma sai Azlan ya bukacu yakumbon tazo itama sbd baya son naje gida wanka.
Yau tunda na tashi nake jina wani iri dauriya kawai nake, zama nai a hankali akan kujera ina mike kafafuna.
Kallona yakumbo tai dake cin pepper chicken tace "sannu uwar biyu, jikin ne koh".
Murmushi nai kawai nace "uhm yakumbo ni baxan yi magana ba".
Dariya tai tace "sannu kinji Allah dai ya raba lafia".
A hankali nace "Ameen Yakumbo"
Shigowa yai sanye da jallabiya a jikin sa sai kamshi yake, Zama yai ya kalli Yakumbo yace "uwar gida na barka da dare".
Murmushi tai tace "barka kadai angona, ya gurin aikin?"
"Alhamdulillah Yakumbo ya zaman waje daya".
"Mun gode Allah" daukar plate dinta tai ta nufi daki tace "bara na baku guri nasan gunta kazo kar kace na takura muku"
Dariya yai yace "Allah ya kara lafia Yakumbo".
Kallona yai ganin yadda nayi wani irin ina yamutsa fuska yace "Mene Queen, baki jin dadi ne".
Dan murmushi nai nace "Alhamdulillah baby"
Riko min hannu yai yace "kina lafia dai koh, duk naga kinyi wani iri ne".
Girgiza masa kai nai nace "Alhamdulillah kawai dai mara tace take min ciwo kadan kadan".
Rudewa yai ya shiga cemin ko zamu tafi asibiti, da kyar na lallabasa akan ciwon bai tsanan taba sannan ya kyale ni.
Cikin dare ciwon yai tsanani muka tafi asibiti nida Shi da Yakumbo, muna zuwa suka shiga dani labour room kasancewar haihuwar ce tazo gadan gadan da alama ta dade tana labour a tsai tsaye.
Bamu yi hour daya da zuwa ba na sauka lafia, na haifo yarana guda biyu mace dana miji masu tsananin kama da Mimi.
Sai da Nurse din suka gyara mu nida su sannan ta miko min namijin tace "gashi karba shine Hassan din".
Murmushi nai na sa hannu na karbe sa ina kallon sa, rungume sa nai hawaye yana xubo min a Kan fuskata.
09066728387
Comments Nd share plz
Mrs A.M🥰
♠️♠️♠️♠️♠️
*TASWIRAR KADDARA*
♠️♠️♠️♠️♠️
Written by
Mrs A.M🥰
Page 47
Dedicated to My Fans🥰💓
BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM
*TALLA TALLA TALLA*💃💃💃💃
*Mrs Dnah perfumes nd more*
*Ina masu bukatar kamshi da kayan gyaran fata duk ga dama ta samu, ku garzayo gun Mrs Dnah perfumes and more domin samun kayan kamshi, turaren wuta da Humra da kuma mayukan gyran fata yadda zaki dinga walwali kina daukar hankalin oga😉*
*Muna Saida*
*Perfumes*
*Turaren wuta*
*Humra*
*Kindikay(turaren jiki da na Kaya wanda ake yi a kujera da gabbasa)*
*Freshner*
*Turaren Mopping*
*Soaps*
*Body creams da anything na gyaran fata*.
*Duk wani Abu da kuka sani na kamshi da kuma wanda zai gyara maka skin muna siyar wa cikin farashi mai sauki.*
*Phone number*
+234 702 577 7778
Location kano
🔚🔚🔚🔚🔚
Kiss na masa a goshi a hankali nace "Allah yayi ma rayuwar ku albarka".
A tsaya na gansa a kofar labour room din, muna fito wa ya karaso da sauri ya rungume ni, murmushi nai nace "ungo toh"
Saki na yai yana kallon babyn da nake mika masa, hannu yasa ya karba yana fadin "masha Allah"
Dariya nai masa kawai, Mika ma yakumbo macen nurse din tai tace "muje dakin da zata zauna toh".
Muna shiga na kwanta a Kan gado ina fadin Alhamdulillah, nan da nan bacci ya dauke ni.
Shi kuwa shida Yakumbo basu iya bacci ba a daren sai kallon babies din suke suna magana kasa kasa, a daren ya musu huduba.
Washe gari da Asuba ya dannawa Baffa Kira, daga wa Baffa yai yace "lafia zaki irin wannan Kira haka da asuba".
Dariya yai yace "alkhairi ne tsoho, Queen ta sauka lafia tun cikin dare an samu namiji da mace".
Kabbara Baffa yai yace "Allahu Akhbar, Masha Allah duk suna cikin lafia dai koh".
Murmushi yai yace "Alhamdulillah Baffa, duk lafia qalau suke, bacci ma suke gaba dayan su".
Daga nan ya Kira Mami da Umma ya fada musu, kafin 10 dakin ya cika da mutane sbd murna.
Nidai ina Kan gado na sake wanka ina sanye cikin doguwar riga nayi kyau sosai bama yadda na sace kamar na nice na kumbura ba da.
Ina zaune nida Asma'u muna magana kasa kasa Zeey ta shigo cikin shiga ta kamala hannun ta dauke da basket.
Gaisawa sukai dasu Umma da Mami ta nufo gun da nake, ajiye basket din tai a kasa tace "sannu Maa, ya jikin"
Murmushi nai nace "Alhamdulillah"
Gyada kai tai tace "Masha Allah bara na dauki yaran nawa"
Mika mata namijin Asma'u tai tace "ga Hassan din"
Karba tai tana zama tace "masha Allah Yana kama da Mimi sosai"
Dariya Asma'u tai tace"Ai dukan su suna kama sosai har macen"
Nidai banyi magana ba sai murmushi kawai da nake, bayan la'asar aka sallame mu muka koma gida tunda komai lafia.
Sosai mutane suke zuwa barka abin sai sam barka, kullum cikin baki muke har akai suna suka ci sunan Abie da Umma muna Kiran su Noor da Noora.
Yau satin su biyu kuma sai ynxu bakin suka dan soma janye kafa, ina zaune a daki ina bawa Noora Nono, Noor yana gun yakumbo a palour.
Shigowa yai bakinsa dauke da sallama, daga kai nai na kalle sa nace "sannu da zuwa Baby".
Murmushi yai yana Zama a gefena yace "yauwa Queen, nonona ake bata ne".
Dariya nai nace "uhm gashi nan kuwa, suna ta shanye ma Nono".
Langwabe kai yai yace *daina fada min haka kinji Matar wannan abin takaici yake bani sosai, ina gani suna Shan min nono ba yadda zanyi sauke ta kinji nima nadan sha ko kadan ne".
Dariya nai nace "ko kunya baka ji wai ynxu sai kasha kuma".
Kankance ido yai yace "ko zaki gwada ne uhm, da gaske nake ba abinda zai hanani Shan nono abuna"
Murmushi kawai nai ina cire Noora daga nonon, Mika masa ita nai nace "karbe ta na gyara rigata".
Mikewa nai na nufi mirror na fesa turare, duk na gaji har ynxu gajiyar bakin da muka dinga yi bata sake ni.
Kwanciya nai a Kan gado nace "sai da safe baby bacci nake ji"
Kiss ya min a goshi ya fita gurin yakumbo hannun sa rike da Noora.
Sai da mukai Arba'in sannan Yakumbo ta tafi bayan mun hada mata abubuwan arziki sosai, yawo Arba'in muka je cikin satin sosai amma fa ranar naci gidan mu a hannun Oga.
Cikin farin ciki nake Kula da yarana su uku, Alhamdulillah komai yana tafiyar mana yadda ya kamata cikin farin ciki, Mami ta Karo min mai aiki yarinya sbd Kula dasu Noor, tunda ynxu iya baza ta iya ba.
Suna da shekara daya na karamun ciki kamar xanyi kuka, amma haka ya rarrashe ni na yaye su aka mikawa Mami su yaye.
*********
Cikin shekara daya abubuwa da dama sun faru, Samira ta Kara aure ta auri wani tsohon saurayin ta da ya so ta kafin tai aure amma taki yadda sbd Junaid, yana jin an sake ta kuwa ya fito ya aure ta matsayin matar sa ta biyu ynzu haka cikine da ita karami.
Tana zaune lafia qalau ita da kishiyar ta don kamar yadda ta kasance bata da damuwa haka ma kishiyar tata take, shiyasa zaman su yake gwanin ban sha'awa.
********
Bangaren Junaid ya shiryu sosai, kuma bai Kara neman aure ba sai ynxu da yake son wata yarinya sbd hankalin ta daya yaba dashi.
Kullum cikin shigar mutunci take, salaha ga kunya ko zance yaje har suyi su gama bata daga kai ta kalle sa.
A haka akayi bikin su aka kai masa amaryar sa gidan sa, sai dai kuma a daren da aka kai masa amaryar ya fuskanci cewa bata kawo mutuncin taba gidan sa.
Koda ya mata magana bata boye masa ba tace gaskia da tayi rashin ji har ciki tasha zubarwa daga baya ne ta nutsu shine kawai ta daina.
Ba Shi data cewa haka yaja bakin sa yai shiru, Yana Kara dana sanin abinda ya aikata a baya.
*********
A yanxu kuwa Zeey ta fara damuwa sosai da rashin samun cikin ta kullum cikin fadawa Azlan take, dole yasa shi daukar ta suka je hospital aka duba ta.
Sakamakon maganin zubar da cikin data sha ne mai karfi shine yayi sanadiyar taba Mata mahaifa, magungunan aka dora ta akai kuma ana fatan insha Allah zata samu cikin...
*After 15 years*
Sakkowa nake daga kan stairs cikin doguwar riga ta atampa nayi kyau har na gaji ina fadin "Noora, wallahi ki shiga hankalin ki ban hana ki wasan jakai ba wai"
Kamar zatai kuka tace "Maa kiyi hakuri na daina Maheer ne yake tsokana ta kamar bani ce yayar Saba"
Da sauri Maheer ya mike yace "Maaa karya take min, itace nan take dukana wallahi"
Tsaki nai ina karasowa gun su, kallon Noor nai nace "baka Jin suna fada maimakon ka raba su kawai sai Ka zauna kama kallon su".
Dago kansa yai ya kalle ni yace "Maa sorry bana son hayaniya ne kawai".
Tsaki nai nace "ke Noora ba part din Mummy nace kije ba ko baxa a miki lallan bane".
Kamar zatayi kuka tace "Ba naje ba Ya Mimi ta koroni"
Girgiza kai nai nace "wuce muje ina sultan yake"
Maheer da yai shiru kamar baya gun yace "yana gurin Ya Mimi wai shima sai an masa lallan"
Girgiza kai kawai nai na tasa keyar Noora zuwa part din Mummyn su(Zeey).
Acan na samu yan matan ana musu lalle, Zeey dake zaune ita da kanwar ta tasa dariya tace "ynxu nake fadawa Hafsa cewa nasan zaki shigo sbd baza ki iya nesa da Mimi ba"
Girgiza kai nai ina dariya nace "kai Mummy abin harda tsokana kuma".
Samira tada shigo ynxu tace "Ashe kuna nan, ynxu naje part dinki ban ganki ba".
Zama nai nace "Aunty Samira ynxu na shigo Nima taso keyar Noora nai nasan halinta da rashin son lalle".
Dariya sukai nan muka zauna muka cigaba da tsare tsaren bikin Mimi da za'a fara yau.
A shekarun nan bayan Noor da Noora na kara haihuwar Maheer da Sultan, yayinda Zeey kuma ta ke da yara biyu Asma da Usman.
Alhamdulillah muna zaune cikin farin ciki, mun hade kai muna shawara da juna akan duk abinda ya shafi yaran mu, na rungumi yaranta kamar yadda itama ta rungumi nawa.
Cikin shekarun nan munyi baban rashi na Baffa Wanda lokacin daya rasu zarewa ne kawai Azlan baiyi ba sbd tashin hankali, ya shaku da Baffa fiye da yadda ya shaku da iyayen sa.
Bamu yi wasu events na hauka ba, kamu ne kawai sai yini, yau takasance daurin aure bayan an daura za'a wuce da amaryar tunda a Abuja zata zauna ba'a Kano ba.
Dauriya nake sosai don kar nayi kuka amma Zeey data kasance uwar amarya kuma itace wacce zata Mika ta zuwa dakinta tana zaunar da ita agabana tace na Mata fada kawai na rungume ta ina fashe wa da kuka(Ni kaina Batul kin sani kuka🥹😭) Kasa Mata fada nai sai rungume ta danai sosai muna kuka, da kyar Umma da Mami suka lallashe mu don ita kanta Zeey din kuka take.
Duk Wanda ya sanmu yasan shakuwar dake tsakanin mu nida Mimi, koda ta girma ni ce nan Aminiyar ta komai dani take shawara kamar yacce Nima na maida ta aminiya ta.
Kasa mata nasihar nai sai albarka danake Sa mata kawai, ina kallo aka fita da ita sai kuka nake Husna matar Junaid tana rarrashi na.
Da daddare da kyar nayi wanka na shirya na nufi part din Oga, a dakin sa na same sa yana Zane.
Ina shigowa ya dago kansa Yana kallona, kallon sa nima nake girma yaja don ya kusa hamsin ynxu, hannu ya bude min kawai na tafi da gudu na fada jikinsa ina fashewa da kuka.
Bai hana ni kukan ba sai shafa min bayana da yake, sai da ya tabbatar na amayar da abinda nake ji sannan ya dago ni yace "Mene na kukan uhm Queen, Mimi ce ko"
Daga masa kai nai ina marmar da ido, shafa kaina yayi yace "to ya muka iya, itama ta girma tana son taji ya zuwaira take".
Zaro ido nai ina dukan kirjinsa cike da Wasa nace "nidai ba ruwana gaskia kafa girma".
Kunne na ya tsotsa yace "ai baxan taba girma ba akan fadar zuwaira, Nima zo ki ji tawa zuwairar sai begen gidan dadi take ki agaza ki bani Nono nasha"
Dariya mukai a tare muna fadawa Kan gado, janyo ni yai jikinsa yace "ina kaunar ki Matata sosai sosai".
A hankali nake shafa gemun sa nace "ina kaunar Ka Uncle Azlan Mai budurci".
A tare muka fashe da dariya yana sanya bakinsa acikin nawa...
Gonna miss u Uncle Azlan Nd Batul🥹
*ALHAMDULILLAH ALHAMDULILLAH ALHAMDULILLAH*
Allah na gode ma daka bani ikon gama littafin nan lafiya, abinda nafada daidai Allah kasa mu amfana Wanda na fada ba daidai ba Allah ya yafe mana. Ina godia sosai fans bani da bakin gode muku Allah ya bar mu tare sai mun hadu a saken book dina Amma da shi ba free bane😂😂😂
Mrs A.M
09066728387
Comments Nd share plz
Mrs A.M🥹🥰🥰