← Book details Taswirar Kaddara Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
CHAPTER 2 OF 4

Part din Mami suka je itama ta dade tana masa addu'a sai shagwaba yake zuba mata, dakyar ta kora Shi suka fita.

Taswirar Kaddara Part 1 Complete Hausa Novel · about 145 min read

A mota koda Haidar yace su tsaya a siya kazar amare, Azlan cewa yai ai ba mayu bane su da za'a siya musu kaza.

A kofar gidan yasa Haidar ya ajiye shi ya shige gidan, yana shiga yasa Mai gadi ya rufe gate din, bai tsaya ko ina ba ko kallon gidan bai tsaya ba direct part dinsa ya shige ya rufe kofar ba tare daya shiga part din amaren nasa ba.....


Ynxu aka fara wasan🏌️‍♀️


Comments Nd share plz


Mrs A.M🥰

[06/09, 15:56] Deejarh🤍: ♠️♠️♠️♠️♠️

*TASWIRAR KADDARA*

♠️♠️♠️♠️♠️


Written by
Mrs A.M🥰

Page 27

BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM

*SANARWA SANARWA*💃💃💃💃


*ME TAKEN NA AMARYA HUTAA$$*

*MUNA FARIN CIKIN SANAR DAKU CEWA MUNA BADA HAYAR KAYAN AMARYA(WEDDING GOWN), KAYAN BRIDAL SHOWER, KAYAN BIRTHDAY PARTY, KAYAN FITAR SUNA, SANNAN MUNA BADA HEAD AND SHOULDER, MUNA DA POSS, MUNA ALKYABBAR KAI AMARYA KO TARON WALIMAR SAUKA, MUNA DA KAYAN FULANI FARARE NA YARA DANA MANYA MUNA DA NA AMARYA BLUE BLACK, SANNAN MUNA GYARAN JIKIN AMARYA DA UWARGIDA CIKIN KWANA UKU CAKAL ZAKIGA KIN KOMA TAURARUWA MAI WALWALI. MUNAYIN TURARUKAN WUTA DA HUMRA DA KOLACCAR, KOWANNE KALA KIKE BUKATA AKWAI CIKIN FARASHI MAI SAUKI.*


*LOCATION KANO*

08062073990


A hankali na shiga bude idona jin kiran sallah, hannu nasa don shafa kan mimi naji wayam da sauri na bude idona.
Bin dakin da kallo nai da inda nake kwace kwalla ce ta tarar min a ido don tsaf na tuna komai.

Mike wa nai na shiga toilet sai anan na shiga bin toilet din da kallo ya hadu iya haduwa, da sauri na yi alwala jin za'a tayar da sallah, kan sallayar dana kwana kai ya nau nayi sallah ban tashi ba sai da na gama azkar dina sannan na mike.

Har lokacin da ragowar bacci a idona sai na koma Kan makeken royal bed din dakin na kwanta.

Bani na tashi ba sai karfe 10 da sauri na mike ganin lokaci yaja sosai ga yunwa dake kwakwular hanji na, gadon dakin na gyara tsaf na dame sa sanna na fita don gyara part din.

Tsayawa nai cak ina bin palourn da kallo, set din kujeru ne golden colour mai hade da dining da console table sai katon show glass komai golden har cotton din palourn, juyawa nai na kalli gadon dakin naga shima set din kujerun ne kato mai dauke da babbar wardrobe da bed side drower sai tafkeken Mirrow da standing mirror shima komai golden yayi kyau har ya gaji, daga ganin set din ba sai an fada ma masu tsada ne.

A hankali na shiga tunanin Abba ne ya siya min wannan ko kuskure akai bani za'a kawo waba, kofofi 6 ne a Palourn dakin dana kwana yana daga lungu a hankali na dinga bin kofofin ina budewa ashe 4 bedrooms ne amm guda 3 ne aka sa gadaje daya katifa ce kawai a dakin, sai kofar kitchen dake gurin dinning area shiga nai naga kayan kitchen din dasu Umma suka min, murmushi nai hawaye yana sakko min don su Umma sunyi kokari sosai, store na shiga naga an cika sa da kayan abinci da drinks kuma nidai nasan ba'a mana gara na, fridge din shima a cike yake da kayan miya.

Dayar kofar kitchen din na bude Ashe bayan gidan ne gurin kamar garden yake, murmushi nai na rufe kofar na dauki tsintsiya a store na shiga share gidan, duk kuwa da ba wani datti ina gama sharewa na debo ruwa a mop bucket daki na shiga na dauko turaren Mopping na Mrs Dnah perfumes and colognes set din kayan ta Maman Hidaya ta mana nida Aisha tace in munyi amfani dasu muka ji sun mana zata bamu numbern ta don ita tunda aka mata aure dasu take amfani.

Turaren Mopping din na zuba a ruwan na shiga Mopping din ai kuwa naji kamshin sbd wani sassanyan kamshi da part dn ya dauka, ina gama mopping din na dauko freshner na fesa lumshe idona nai jin wani lafiyayan kamshin yana ratsa kofofin hanci na, turaren wuta nasa na Maman Sudais nan danan gidan ya hade ya bada wani irin kamshi.

Daki na shiga nai wanka ina fitowa na shafa body cream dina na Mrs Dnah perfumes and more, a gaggauce na shirya cikin lace Riga da skirt sun min kyau sosai sun dame ni, kwalli kawai nasa sai humra dana shafa na fesa turare, flat shoe na zira a kafata na fita zuwa kitchen don yunwa nake ji sosai, tea na dafa kawai a kitchen din nasha na wanke duk abinda na bata.

Palour na koma na zauna akan kujera ina kallon makekiyar TV mai curve dake zaune a kan TV stand din palourn, janyo waya ta nai na Kira Umma, sai da ta kusa katsewa sannan ta daga.

A shagwabe nace "Umma ina wuni"

Tsaki Umma tai tace "ni kike yiwa shagwaba Batul"

Kwal nai da idona cikin rawar murya nace "Umma bakiyi missing dina ba"

Haba Umma ta kama tace "yau naji shakiyanci meye haka wai ko Aisha dai baxa ta min haka na"

Turo baki nai nace "Umma ina Mimi, yaushe zata dawo nan?"

Katseni Umma tai tace "sai kin dade inji Abbanku"

Kamar zan kuka nace *Umma kiyi hakuri don Allah, a kawo ta yau"

Gyada kai Umma tai tace "eh na yadda baki da hankali Batul to ba ynxu ba"

Shiru nai sai kuma nace "Umma kayan palourn nan kamar ba nawa ba?"

Dariya Umma tai tace "Baffa ne ya Miki, Abban ku yaso ya hana amma baffa yace ai ya dauke ki matsayin jikar sa sunyi kyau koh haka su Bilkisu sukai ta Santi"

Murmushi nai zuciya ta cike da kaunar Baffa nace "Angode sosai, Umma a bawa Mimin mu gaisa."

Karba Mimi tai wacce dama tunda Umma ta fara waya taji an Kira sunan Maa dinta tayi tagumi tana kallon Umma, a shagwabe tace "Maaa"

Dariya nai nace "uhm Babyn Maa ya kk, kinyi bacci jiya?"

Daga kai tai tace "uhm Maa Umma tace kin koma gidan Daddy na da Zama wai Nima zan dawo gurin ku in banyi kuka ba, baxan yi kukan ba ai Maa"

Cike da tausayin ta nace "kar ki damu kinji Mimi na kin kusa dawowa gurina muyi ta wasan mu tare"

A darare tace "hadda daddy zamu dinga wasan?"

Hadiyar yawu nai nace "uhm hadda Shi"

Dariya tai, mun dade muna hira ina biyewa shirmen ta kafin na katse wayar, Abba na Kira shima na gaishe sa ya Kara min nasiha sosai sannan na dannawa Aisha kira.

Tana dagawa ta fashe da kuka, haba na rike nace "mun shiga uku lafia ke daga kira sai kuka"

Kara sautin kukan ta tai tace "Ya batul Ya Yusuf mugune wallahi"

Dariya na fashe da shi ina fadin "subhanallah, Aisha lafia meye na muguntar ina ke kike murna za'a miki aure kiji abinda ake ji toh meye na kuka"

Gyada kai tai tana share hawayen ta tace "bkm wallahi ta batul don na fada Miki abinda yake damuna shine zaki dinga min", ta karashe tana kara fashewa da kuka

Dariyar dake son kwace min nayi kokarin controling nace "kiyi hakuri toh Aisha kin shiga cikin ruwan zafi"

Daga kai tai tace "ya sakani amma ban Kara shiga ba ya fita ya siyo min magani"

Murmushi nai nace "kiyi hakuri kinji ki Zama mai dauriya banda ragwanta ynxu kafin ya dawo ki kara shiga ruwan xafin, ko zaki ji zafi ki daure"

Daga mun kai tai sai kuma tace "Ya Batul kece fa uwar gida kar ki barwa amarya kwanan ki wallahi don yadda naji muryar ki kamar ba'a gunki Daddyn Mimi ya kwana ba"

Hade rai nai a raina ina fadin yazo yamin ne amma sai nace "mata je kiyi abinda na fada Miki kin tsaya surutu"

Dariya ta kwalkwale dashi tace "Allah ya kaimu lokacin ki kema ya Batul muga ya zakiyi," da sauri ta kashe wayar tana dariya don tasan tsaf Zan iya zaginta..

Bin wayar nai da kallo nayi kwafa ina fadin "kin shiga gonar manya dole ki raina ni"


***********
Zeey dake zaune a Palourn ta tana sanye da kayan baccin ta ko wanka batai ba ga yawun bacci nan a fuskar ta kiran Mummy take amma bata daga ba.

Tana ajiye wayar Mummy na biyo bayan Kiran, da sauri ta dauka ta fashe da kuka, dafe kai Mummy tai tace "lafia Mene kuma"

Cikin kuka tace Mummy bai shigo bafa jiya har 3 ina zaune a Palour ina jiran shigowar sa amma ko knocking door banji anyi na, nasan yana can gurin waccen mamar shegiar yar tasa

Tsaki Mummy tai tace "ke kam kamar mai brain dn kifi ya kamata ace ynxu kinsan waye Azlan, in har Azlan din dana sani ne bazai shiga part din wannan shegiar ba, ni ba wannan bama wai ashe Baffa tare ya muku set din kujerun nan?"

Cikin Mamaki Zeey dake share hawayen ta tace "wani set din Mummy kar kice min na palour na"

Tsaki Mummy tai tace "komai har gadon, na dauka ke da Azlan din kawai yayi ma Ashe wai hadda ita banbancin colour ne da naki kawai nata golden, naki silver mama tace min nata ma yafi kyau kuma nata colour daya ne dana Azlan"

Kuka Zeey ta kara fashe wa dashi tace "Mummy mai yasa baffa yake min haka wai kamar baya sona wallahi Mummy, ni ji nake ma kamar yafi son wannan shegiar"

Ajiyar zuciya mummy ta sauke tace "ki kwantar da hankalin ki zan aiko Miki da wani turare, duk lokacin da kika zan zaki hadu da Azlan ki dinga shafawa xaki mallake zuciyar sa sosai zai ma manta da waccan yar iskar"

Murmushi tai tace"yauwa Mummy na, ina sonki"


**********

Ina zaune na kunna kayan kallo naji ana bude wata kofa da dazu na gwada budewa naji a rufe, da sauri na maida hankalina kan kofar ina mamakin taya za'a bude kofar ko wani ya kwana a gidan ne.

A hankali ya shigo yana lumshe idonsa Jin wani sassanyan kamshi dake tashi a Palourn, da sauri na mike tsaye tun daga kasa nake kallon sa yana sanye da kananun kaya as usual sai bada wani fitinannan kamshi yake.

Idonsa daya sha kwalli yake kankance yana kallon ta ba abinda yafi daukar hankalin sa sai hips dinta da suka fito sosai da kuma kirjin ta Wanda yai kamar balloon aka hura, tabe bakinsa yai yana lasar lips dinsa.

Ni kuwa da sauri na shiga rufe kirjina da hannuna, kallon abinda take yai ya saki wani murmushi cike da shakiyanci yake takowa har ya iso inda take a tsakiyar palourn, tunda ga Sama har kasa yake sake kallon ta dan yatsina fuska yai yace "me kike yi anan"

Da sauri na dago na kalle sa sai dai kwallin dake idon sa yasa ni dauke kaina, bana son ganin sa da wannan kwallin, hade rai nai cikin rainin hankali kamar yadda yamin magana nace "kai Zan tambaya mai kake min a gida"

Zaro manyan idonsa yai ya zura hannayen sa a aljihun wandon sa yace "A'a lallai mai gida"

Juyar da kaina gefe nai duk a takure nake jina sbd rashin mayafi a gabansa, tabe baki yai yace "sai kawai ga Mr Wicked ya zama mijin ki"

Da sauri na kallesa, dage min gira yai yace "Uhmm ko dayake dole akai miki kamar yadda aka min koh"

Harara na watsa masa nace"Ashe madai kasan dole akai min.. " kasa karasa wa nai ganin ya matso kusa dani har muna Jin numfashin juna, baya nai ina kallon sa.

Tabe baki yai yana hade rai yace "ki kiyaye ni bana daukar raini, in kika ce zaki raina ni karya ki Zan" ya karashe yana zare min idon sa kamar Yana ma yaro warning

Nima zaro idona nai nace *kai ma Kar raina ni don Ka ganni karama Allah"

Yunkurawa yai da karfi kamar zai kamo ni, da sauri na kwashi gudu zuwa bedroom dina ina fadin "wayyooo Allah Ummana"

Murmushi yai yana shafa gemun sa, juya wa yai ya koma ta kofar daya shigo, kofofin a Palourn sa suke daya zata Kaisa cikin palourn Batul ba tare daya fita kofar compound ba dayar kuma palourn Zeey zata Kaisa.

Ta palour Zeey din ya shiga a hankali yake bin palourn da kallo tana kwance akan kujera tana chatting ga robar lemo nan ta yar akan carpet tayi nisa da chatting din ko shigowar sa bata ji ba.

Gyaran murya yai da sauri ta mike tsaye, Dan kallon sa tai wani kaunar shi yana sake ratsa ta, hade rai yai yace "meye haka baki wanka ba?"

A dan darare tace "ynxu nake son naje nayi Yaya yunwa nake ji shine nasha lemo"

Tabe baki yai yace "baxa ki iya girki ba ko ba kayan abinci ne?"

Cikin rawar murya tace "da akwai yaya"

Gyada kai yai ya kalli agogon hannun sa yace "ba abinda kike bukata Zan fita"

Kamar zata yi kuka tace "Yaya jiya baka shigo ba kuma ko kazar amare baka siyo min ba"

Zare ido yai yace "Zainabu yaushe kika koma mayya, kaza ce baki taba Ciba da dole sai na siyo miki"

Fashewa tai da kukan bakin ciki wai zainabu, hada Azlan ya rike yace "Zainabu mai ya faru zaki sa kuka duk sbd kazar ce"

Girgiza kai tai tace "Yaya don Allah Ka daina cemin Zainabu ynxu in kishiya ta taji ai sai ta raina ni"

Dan hade rai yace "toh in ba Zainabu ba Abu kike son na dinga cewa"

Girgiza kai tai tace "Yaya toh Ka dinga cemin Zeey don Allah"

Daga kai yai yace "Shi zeey din haka dama aka rada miki ban sani ba Zainabu"

Girgiza kai kawai tai tana share hawayen ta iyea wallahi ta manta ma Zainabu Azlan yake ce Mata sbd ta dade bata ji ya ambaci sunan taba

Ganin tayi Shiru yace "na fita sau anjima"

Bin sa da kallo tai har ya fita, fashewa da kuka tai ta dauki wayar ta ta dannawa aminiyar ta Malika waya don fada mata halin data ke ciki daga kaita gidan miji..


*******

Kallon Azlan Baffa yai yace "ango mijin Mata biyu, ya Ka baro min jikokin nawa"

Shiru ya masa yana shan kankanar sa, ganin yayi shiru yasa Baffa cewa wai tsoho baxa Ka daina sa wannan shegen kwallin ba naga ynxu kayi aure wane farin jini kuma kake bukata.

Kallon Baffa yai kamar baxai magana ba sai kuma yace Baffa ai duk matan da kuka aura min na zabi na bane ynxu Nima zan nemo zabina nayi ta uku da ita.....

Hangame baki Baffa yai yana kallon sa yace...


Comments Nd share plz


Mrs A.M🥰
[07/09, 21:29] Deejarh🤍: ♠️♠️♠️♠️♠️

*TASWIRAR KADDARA*

♠️♠️♠️♠️♠️


Written by
Mrs A.M🥰

Page 28

BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM

*SANARWA SANARWA*💃💃💃💃


*ME TAKEN NA AMARYA HUTAA$$*

*MUNA FARIN CIKIN SANAR DAKU CEWA MUNA BADA HAYAR KAYAN AMARYA(WEDDING GOWN), KAYAN BRIDAL SHOWER, KAYAN BIRTHDAY PARTY, KAYAN FITAR SUNA, SANNAN MUNA BADA HEAD AND SHOULDER, MUNA DA POSS, MUNA ALKYABBAR KAI AMARYA KO TARON WALIMAR SAUKA, MUNA DA KAYAN FULANI FARARE NA YARA DANA MANYA MUNA DA NA AMARYA BLUE BLACK, SANNAN MUNA GYARAN JIKIN AMARYA DA UWARGIDA CIKIN KWANA UKU CAKAL ZAKIGA KIN KOMA TAURARUWA MAI WALWALI. MUNAYIN TURARUKAN WUTA DA HUMRA DA KOLACCAR, KOWANNE KALA KIKE BUKATA AKWAI CIKIN FARASHI MAI SAUKI.*


*LOCATION KANO*

08062073990


Hangame baki Baffa yai yana kallon sa yace "ynxu mata biyu gare kafa Zaki sai Ka Kara ta uku"

Cikin tabbatar wa yace "sosai ma kuwa Baffa ai tunda kuka fara min da biyu naji dadin haka nace toh cikashe biyun kawai zanyi nayi hudu, kaga in na tashi sai na samo guda biyu a Kara aura min su rana daya"

Kama baki Baffa yai yace "zaki Ka kuwa san mai kake fada, rike mata hudu ba abu bane na rago bane bafa"

Kankance idonsa yai yace "tsoho da kuka aura min Mata biyu baku tambaye ni ko zan iya Kula dasu ko baxan iya ba, sannan ai kaga ba laifi bane in na karo hudu ko baxan iya daukar nauyin su ba bani da fargaba tunda ina dakai"

A mamakance Baffa yace "ban gane tunda kana dani ba mai zan ma?"

Wani killer smile ya saki yace "sai Ka hado min magungunan gargajiya Wanda zai Kara min kuzari da karfi irin Wanda kuke sha a zamanin ku kaga ne ai".

Dakuwa Baffa yai masa yace "ungo nan zaki"

Dariya sosai Azlan ya saki yana lumshe idonsa, da sauri ya bude idona sbd hoton Batul dake masa yawo a kansa.

Cikin nutsuwa baffa yace "zaki Ka Kula da amanar yaran nn don Allah, ynxu nauyin su ya dawo kanka cinsu shansu suturar su lafiyar su Ka Kula don Allah sannan kayi kokarin yin adalci a tsakanin su, nasan baka da mugunta kuma kana da fahimta don Allah ka Kula"

Dan murmushi yai yace "insha Allah Baffa"

Ganin da Baffa yai ya nutsu yasa shi cigaba da masa nasiha....


***********
Fitowa nai daga daki ina sanye da hijab din danai sallah, karar door bell ce kawai ke tashi a Palourn tun dazu ake dannawa kuma ina sallah.

Bude kofar nai ina dan matsawa baya yadda zan bawa wanda suka zo damar shigowa, yan mata ne su biyu suka shigo za muyi sa'anni da su.

Zama sukai a kujera nima duk da ban san su amma sai na saki fuska don nasan baxai wuce yan uwan sa bane, kitchen na shiga na kawo musu ruwa da lemo, Zama nai nace "sannun ku da zuwa"

Cikin fara'a suka gaishe ni, ajiyar zuciya na sauke a raina nace suna da kirki ashe, amsa musu nai nima fuskata a sake.

Mufeeda ce tace "sunana Mufeeda, nice autar su Ya Azlan kuma nice kadai mace" ta kada tana murmushi.

Dan ware idona nai nace "ke kadai ce mace baki da sister?"

Dariya tai tace "babu sai Aunty Samira matar Ya Junaid ynxu ma gaki nn kin zama sister na"

Dariya nai nace "insha Allah"

Nuna ta gefen ta tai tace "wannan Zahra ce dyar Uncle M kanin Abie"

Murmushi nai nace "Ashe namesake ce"

Dariya zahra tai tace "eh amma ni zahra ake cemin"

Murmushi nai nace "ni kuma Batul"

Mufeeda ce tace "amma Aunty Batul kamar na taba ganin ki a BUK"

Dan Murmushi nai nace "ina karatu can ai"

Zahra ce tace "laaaa Aunty Batul kema acan kike muma nida Mufeeda acan muke, muna karanta micro biology level 1 muke"

Cikin Jin dadin hirar da muke nace"nima level 1 nake ina karanta Architecture"

Zaro ido sukai suka kalli juna sai suka sa dariya, cikin dariya Mufeeda tace "Aunty Batul Ya Azlan yana lecturing dinku knn?"

Tuno Shi da nai sai nadan hade rai nace "uhm yana mana"

Mufeeda ce tace "tab kuma wai kuna ganewa?"

Da mamaki nace "mai meyasa baza mu gane ba, sosai ma in Ka mayar da hankali zaka gane in kuma Ka tsaya Wasa ba abinda zaka fahimta, Amma Mai yasa kika tambaye ni"

Gyada kai tai tace "ai kowa yasan Ya Azlan baya son yana koyawa mutum karatu, haushi yake ji sosai shiyasa nake taso na samu daya daga cikin students dinsa na tambaye su wai suna ganewa"

Dariya nai nace"ai kuwa sai na fada masa"

Xaro ido tai tace "don Allah kiyi hakuri wasa nake yi"

Dariya kawai na Mata nace "Nima wasa nake miki"

Basket din dake gefenta tace "Mun manta zeey mun tsaya hira, Aunty Batul ga abinci inji Mami tace a kawo muku"

Mikewa nai na karbi Basket din nace "angode sosai kuwa, mu biyu ne?

Girgiza min kai Mufeeda tai tace "A'a Banda Ya Zeey itama mun kai mata"

Murmushi nai nace "angode," kitchen na nufa ina maimaita sunan Zeey knn Zainab sunan kishiyar tawa, tabe baki kawai nai.

Bayan na dawo daga kitchen din na karbi numbern Mami da Mama da Abie da Baffa, sai Aunty Sarah maman Zahra, a gurin na kira Mami cikin mutuntawa muka gaisa sai sunkuyar da kai nake don haka kurn naji wani irin kunyar ta ta rufe ni, a nan take fada min za'a kawo min Mai aiki wacce zata dinga taya ni aiki.

Godia nai Mata sannan mukai sallama, mun sha hira sosai tare muka ci abincin da Mami ta kawo, sai wajen 6 suka tashi tafiya.

Kitchen na shiga na wanke flask din Mami, kai wa palour nai na ajiye daki na shiga na dauki pose dita 2k na dauka a ciki sannan na sa musu turare a ciki.

Fitowa nai na mika musu, godia suka min sosai

Zahra ce ta kalli Mufeeda tace "zamu shiga gurin Ya Zeey ne muyi mata sallama"

Tabe baki Mufeeda tai tace "wallahi ba inda zani, kyaleta taji da wulakancin ta"

Nidai ban tanka musu ba har na rakasu, daga kofar palour na rakasu ban fita ba.

Bayan tafiyar su duk sai naji ni wani iri, Zama nai na kunna zee world don an saita komai, ina son kallon india amma a gida kuma bana kalla don Umma bata bari kasancewa in har zamuyi kallo tare muke kalla gaba daya har dasu Kamal.

Bayan Isha'i ragowar abincin da mami ta kawo naci na wanke kayan dana bata, wanka nai nasa doguwar rigar bacci iya gwiwa, humra na shafa na fesa turare Mai sassanyan kamshi, hula na dora akaina na fito Palour hannuna rike da wayata..

Turus naja na tsaya ganin sa tsaye sanye da jallabiya mai gajeran hannu yayi kyau sosai kuma fuskar sa tayi fresh alamun daga wanka ya fito

Diricewa nai sai janyo rigata nake ina rufe kafata duk da ba abinda take rufewar, ga kuma gaban rigar Kai v.

Murmushi Azlan yai yana shafa gemun sa sai kallon ta yake.

Turo baki nai cikin tsiwa nace "ni Ka daina kallona"

Shafa kirjin sa yai yace "ki same ni ynxu a part dina, ta kofar nn zaki shigo"

Zaro ido nai nace "Mai zan yima?"

Kankance idonsa yai yace "mai mata take yiwa miji a irin wannan lokacin?"

Gaba nane ya buga da karfi amma na kasa magana.

Juyawa yai yace "kizo ynxun nan bana son maimaita magana"

Bin bayansa da ido nai har ya fita, kamar kar na je sai dai kuma ina tunanin illar hakan.

Cikin sanyin jiki na koma daki hijab dina nasa sai na samu kaina da sake fesa turare, a hankali na nufi kofar dayake shigowa na murda na shiga palourn..


*ASSALAMU ALAIKUM*

Banso yin magana ba amma a gaskia raina ya baci, in mutum baiyi typing ba sai a dinga fada masa maganganu mara sa dadi, ku sani fa shima writer din mutum ne kamar ku wata tana da aure da yara wata tana gaban iyayen ta, dole tana da aiyukan da zata dinga yi bawai zaman banxa take ba da take da lokaci ko yaushe tana free da zata dinga typing.
Ya kamata ku na yiwa writer uzuri sannan masu yimin magana kamar suna bani Umarni akan mai yasa banyi typing ba su dinga turo min emoji na yatsine duk na gode, shifa rubuta bawai anayi ne na 15 to 30 minutes ba angama magana ce ta hours kana zaune kana typing ga ciwon hannu ga na ido duk haka kake hakuri don kawai mu faranta muku rai, a dinga yimana uzuri plz..

Ngd da fahimta🤝


Comments Nd share plz


Mrs A.M🥰

[08/09, 16:14] Deejarh🤍: ♠️♠️♠️♠️♠️

*TASWIRAR KADDARA*

♠️♠️♠️♠️♠️


Written by
Mrs A.M🥰

Page 29

Dedicated to Adorable Hausa Novel🥰 Uncle Azlan yana gaishe ku kuma yace a fada maku ku sa date zai zo ya raka ku gurin da yake siyo kwalli🫣

BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM

*SANARWA SANARWA*💃💃💃💃


*ME TAKEN NA AMARYA HUTAA$$*

*MUNA FARIN CIKIN SANAR DAKU CEWA MUNA BADA HAYAR KAYAN AMARYA(WEDDING GOWN), KAYAN BRIDAL SHOWER, KAYAN BIRTHDAY PARTY, KAYAN FITAR SUNA, SANNAN MUNA BADA HEAD AND SHOULDER, MUNA DA POSS, MUNA ALKYABBAR KAI AMARYA KO TARON WALIMAR SAUKA, MUNA DA KAYAN FULANI FARARE NA YARA DANA MANYA MUNA DA NA AMARYA BLUE BLACK, SANNAN MUNA GYARAN JIKIN AMARYA DA UWARGIDA CIKIN KWANA UKU CAKAL ZAKIGA KIN KOMA TAURARUWA MAI WALWALI. MUNAYIN TURARUKAN WUTA DA HUMRA DA KOLACCAR, KOWANNE KALA KIKE BUKATA AKWAI CIKIN FARASHI MAI SAUKI.*


*LOCATION KANO*

08062073990


Kamshin freshner ne ya doki hanci na, lumshe ido nai na shiga bin palourn da kallo yaji furnitures masu kyau da tsada, ajiyar zuciya na sauke na samu guri na zauna aka kujera a darare.

Zainab na zaune sanye da rigar bacci iya gwiwa mai kamar net ko bra babu a jikinta, rigar ta fallasa surar ta ko ina a shafe, gabanta plate din abinci ne da ta gama ci tun dazu amma ta kasa dauke plate din sbd son jiki.

Da sallama Azlan ya shigo, da sauri ta dago ta kalle sa mikewa tai tana wani turo shafaffen kirjin ta kamar na wacce ta fara kirgan dangi, sai wani kwarkwasa take yi.

Dan gajeran murmushin Azlan yai yace "kizo part dina ynxu"

Daga haka ya juya y fita, tsalle ta buga tana wani turo kirji sai da ta shafa turaren da Mummy ta aiko mata dashi sannan ta nufi kofar daya fita.

Cikin yanga ta shiga bakinta dauke da sallama, dagowa nai muka hada ido da ita a tare gabanmu ya buga amma sai nai saurin dauke kaina ba tare da ko murmushi nayi Mata ba don na ga kalar kallon da take min da kuma shigar ta.

A bangaren Zeey ma wani irin bacin rai ne ya bayyana a fuskar ta har ta kasa boyewe, Zama tai a kujerar dake nesa dani tana wani harare Harare.
Ko kallon ta ban ba don tsaf na bawa banxa ajiyar ta Wanda hakan ba karamin kona Mata rai yai ba.

Mun kusa 10 minutes a zaune sannan Azlan ya fito hannun sa rike da robar ruwa, Zama yai a kujerar dake kallon tamu gaba daya, sai da ya dan jingina bayansa da kujerar sannan yai sallama.

Amsa mishi mukai dukkan mu, nidai kaina yana kasa ina wasa da hannu na.

Addu'a ya farayi tukun sannan yace "na taraku ne anan sbd rashin damar hakan da ban samu yiba jiya, fatan zaku hade kanku don bana son hayaniya kamar yadda kuma kuka sani dukkan ku nan zabin Baffa don haka in na samu zabina zan iya auro ta koda gobe ne kuwa".

Dagowa nai da sauri na kalle sa ganin ya kalle ni ne yasa na juyar da kaina ina turo baki, murmushi yai sannan yace "kamar yadda yake a addini ana yiwa budurwa sati a dakin ta haka Nima zanyi ke Batul kefe uwar gida daga kanki zan fara yau insha Allah, in kin gama satin ki sai kema zainabu nai miki sati daga nan kuma sai a koma kwana biyu biyu haka nake da ra'ayi ko da akwai Wanda hakan bai masa ba"

Shiru nai ina maimaita maganar sa knn raba mana kwana yai.

Ganin nayi shiru yasa Zeey da ta cika tai fam sbd takaici cikin Iyayi tace "hakan yayi Yaya"

Gyada kai yai yace "sannan duk mai girki ita zata dinga gyara min bangare na da Kula da abinci na, bana wasa da cikina shiyasa nake fada muku tun ynxu, kowaccen ku tana da kofar da zata sada ta da part dina a cikin palourn ta don haka basai ta fita ba, in kuma bake ce da girki ba Zan kulle Miki kofar ta yadda baxa ki iya shigowa ba sai dai ni nazo na same ki, fatan hakan duk ya muku"

Wannan karan ma Zeey ce ta amsa shi, kallon zainab yai yace _sai da safe zaki iya tafiya"

Kamar zata fashe da kuka ta mike tana jin zuciyar ta na tafarfasa, part dinta ta wuce kwalla ma zubo Mata.

Kallona yai yace "zaki iya tafiya kema in kuma a dakina kike son kwana baki da damuwa"

Da sauri na kalle sa nace "yaushe nace zan kwana a dakin Ka?"

Kafada ya daga yace "alamu na gani, tunda gashi kinki tashi kina zaune"

Kamar zanyi kuka nace "kaine fa baka cemin na tashi ba"

Idonsa nakan TV yace "ynxu na baki dama in kina so ki koma part dinki ki kwana ni dama ban Saba kwana da mace ba a daki daya".

Harara na maka masa nace "Nima ai ban saba kwana da namiji ba"

Kallona yai da idonsa da suka shanye sai lumshe su yake, wani Abu naji ya tsaya min a wuya hakan yasa na mike da sauri ina turo baki nace "sai da safe"

Gyada kai kawai yai ya juya yana kallo.

Ina zuwa daki hijab dina na cire na shiga toilet nai alwala, kwanciya nai akan gado bayan nayi addu'a tunani na fada akan zeey wacce take kishiya ta yadda take harara ta da yadda take wani iyayi yasa ni Jan tsaki, haka kawai naji tana bani haushi.

Ganin tunanin zai Jani zuwa wani wajen yasa na rufe idona ina karanta suratul mulk har bacci ya dauke ni.


Washe gari da safe bayan na idar da sallah dan gyara part din nawa nai sama sama don baiyi datti ba, ina gamawa na dauki tsintsiya da mop da rag na nufi part din oga.

Shiru yake ko ina fitilu a kashe da kyar na samu makunnar na kunna, share palourn nai na goge sosai kitchen din na shiga ba kayan tarkace daga gas sai kettle sai ko ina tsaf, gyara shi nai na fito kofofi biyu ne Wanda nake tunanin dakuna ne kuma yana cikin daya knn, kofar da ta kusa da dining na bude ba kowa aciki hakan yasa ni saurin gyarawa na fito.

Ban yi gigin shiga dayan ba na bar sa kawai anjima in na tabbatar ya fita sai na gyara.

Komawa part dina nai a gaggauce na shiga kitchen tea na dafa na soya dankali sai kwai dana soya masa, dibar masa nai a flask nawa kuma nasa plate, ajiye basket din dana sa miki nai akan dining na shiga wanka.

Ban dade ba na fito sai kamshi sabulun Mrs Dnah perfumes and more nake, Zama nai na shafa body cream din shima sannan nabi jikina da humrar ta mai sanyi da dadin kamshi.

Ganin 9 yasa na zira doguwar riga ta atampa, light make up nai na fesa turare sannan na janyo hijab nasa, daukar basket din nai bayan na dauki turaren wuta da fresher na Mrs Dnah perfumes and more na tafi dasu part din.

A dinning na jera masa flask din, show glass din palourn na bude dake dauke da set din plates da cups da jugs, plate da cup na dauko masa na ajiye a akan dining din.

Turare na kunna a burner sannan na koma part dina, abinci naci na koshi na koma bacci daki.

*******
Yau sati na daya kuma yau Zan fita girki knn, ji na nake cikin farin ciki don dama duk a takure nake gashi gobe zamu koma makarant ma.

Cikin satin ba abinda yake hada mu dashi sai gaisuwa, kullum zan masa breakfast da dinner kuma Zan shiga part dinsa na gyara masa na bade masa shi da turaren wuta, ynxu ma haka ina kitchen sanye da Riga da skirt da suka kamani sun min kyau sosai, jallof din taliya nake dafawa yar daidai tunda baxan yi abincin dare da shi ba na fita duty na, kuma a iya sani na baya dawowa da wuri.

Na gama ina wanke tukunyar data baci kamar a mafarki naji muryar Mimi tana cewa "Maa kina ina gani nan"

Da sauri na fito hannuna da ruwa sbd son tabbatar wa, ai kuwa ina zuwa tsakiyar palourn na ganta tana sanye da doguwar riga ware ido nai nace "Mimi ta"

A guje ta taho ta rungume ni tana ihu, Nima rungume ta nai ina lumshe idona nayi kewar ta sosai.

Dago ta nai nace "yaushe kika zo waye ya kawo ki"

Dariya tai tace "Daddy nane ya dauko ni, yace ynxu na dawo nan da Zama shiknn kullum zan dinga ganin ku"

Daga kai nai na kalle sa Yana tsaye ya rungume hannu yana kallon mu, fuska ta dauke da murmushi nace "Umma ta yadda ka kawo min ita"

Lumshe idonsa yai yace "gashi kuwa kin gani, mai kika dafa ne nake Jin kamshi"

Turo baki nai nace "nawa ne ni kadai fa ai na fita daga girki yau"

Kallon agogon sa yai yace "baki fita ba tukun don Magriba batai ba"

Sauke Mimi nai ina turo na shiga kitchen daura plate din nai akan tray na sa masa fork sai ruwa da glass cup dana sa mishi, a zaune na same sa a kan dinning ya daura Mimi akan dinning din tana game a wayar sa.

Ajiye masa tray din nai, bai ki kalle ni ba ya janyo ya fara ci bakinsa dauke da bismillah, yarinyar ta bata sa da taste din abincin ta da kallon wacce bata iya komai yake mata ba amma tuni ya daina mata wannn kallon, kullum bangaren sa kamshi yake gashi ko ina tsaf ga kuma abinci lafiyayye tana basa, shidai a jikinsa yana jin har kiba ya Kara.

Ina zaune daga kan kujera ina Kallonsa shiga Mimi sai surutu take masa yana biye mata Yana bata abincin a baki, kallon katuwar akwatin Mimi nai janta nai zuwa dayan dakin dake kusa da nawa.

Sbd kar na koma palourn yasa na shiga gyara mata kayan a wardrobe, kasancewar kayan a ninke suke nan da nan na gama.

Murmushi nai ina jina cikin nutsuwa sbd zuwan Mimi, fito wa nai har lokacin suna zaune akan dining sai dai sun gama cin abincin, plate din na dauka nakai kitchen na wanke.

Ina fitowa na gansa a tsaye yana yiwa Mimi magana, kallona yai yace "Zan wuce amma ku shirya gab da magrib kamar 6 zamu je gida ku gaida su Mami"

Daga kai nai nace "Allah ya kaimu, sai Ka dawo Allah ya kiyaye".

Daga kai yai yana amsawa a ransa, sai da ya shafa kan Mimi sannan ya fita ta kofar palour.

Har na zaune sai kuma na mike don ganin ya kamata na musu wani Abu na kai musu kar naje hannu haka, kitchen na shiga nida Mimi tana bani labarin yadda tayi missing dinmu nida Aisha, ina biye mata kuma itama ina bata wani abun tana tayani kamar miko da bare magi.

Kafin 5 na gama yi musu kubsa da miya sai kunun Aya da nai nasa a fridge, a kan dining na ajiye flask din na ja Mimi dakinta, wanka nai mata ta shirya ta cikin riga da skirt na atampa na daura mata Dan kwali, turare na fesa mata naja ta palour kallo na kunna mata sannan na shiga dakina Nima don yin wanka na shirya.

Shiryawa nai cikin blue lace na sa jaka da takalmi blue sai mayafi white dana dora tun daga kaina, banyi wata makeup sosai na don ko jambaki ban saba, turare na fesa sannan na dibar wa Mami turaren wutan Mrs Dnah perfumes and more a wata karamar kwalba.

Jakata na dauka na fito Palour ina fadin "Mimi fatan baki bata jikin kiba koh"

Jin Shiru yasa ni dagowa a tsaye take a jikinsa shi kuma ya tsugunna suna magana kasa kasa sai dariya take shi kuma yana murmushi, kallo daya yai mun ya juya yace "ki fito ynxu"

Daga masa kai kawai nai har suka fita daga palourn shi da Mimi, ajiyar zuciya na sauke kitchen na shiga na dakko kunun Aya a fridge sannan na dauki basket dina nasa a ciki, flask din suma nasa a cikin basket din na dakko na fita.

Ajiye basket din nai na kulle kofar palourn nasa key din a jaka sannan na dau basket din na juya, wannan shine karo na farko dana fara fitowa compound din gidan, babba ne Wanda yaji flowers masu kyau, sai parking space dake dauke da mota biyu lafiyayyu bayan wacce ya fito da ita.

Gurin motar na nufa ina tafiya a hankali, Zeey dake tsaye sanye da atampa Riga da skirt ta dame ta sai yalolon mayafi data yafa a kafada hannun ta rike da jaka, tun da ta fito ta gansa rike da Mimi ta hade rai don tasan wannan itace shegiar yar tasa ko ba'a ce Mata ba don ga kama nan ta gani, ranta bai Kara baci na sai da ta ganni na fito.

Ni kuwa ko a jikina gurin motar nazo na tsaya, kallon mu yai yace "muje koh"

Zeey ce tai saurin kama handle din front sit zata shiga, kallon ta yai yace "tsaya, daga yau in zamu fita tare ku duku duk wacce take da girki ita zata dinga zama a gaba, ynxu kuma girkin Batul ne itace zata zauna a gaba a dawowa nasan tym din munyi dare girkin ki ya shiga knn sai ki zauna a gaba ke"

Kamar zata fashe ta bude back sit ta shiga, kallona yai yace "meye wannan"

Basket din hannuna na kalla nace "abinci ne nayi ma su Mami zan kai musu"

Har ransa yaji dadi amma bai bari hakan ya nuna ba yace "muje"

Sai da na fara ajiye basket din sannan na zauna duk a darare, Mimi tana baya tana wasa da iPad din daya bata.

Motar tayi shiru baka jin komai har muka isa gidan, parking yai sannan yace "muje koh"

Fitowa nai na gyara mayafi na jakata na mikawa Mimi ni kuma na dau basket din, a hankali muke bin sa a baya har muka shiga part din Mami sai kamshi yake.

Tana zaune a kan kujera cikin shiga ta alfarma, tana ganin shigowar mu ta saki murmushi.

Tsugunnawa nai bayan na ajiye basket din hannuna a gefena cikin girmamawa nace "Mami ina wuni"

Murmushi tai tace "lafia qalau Batul ya gida"

Kaina a kasa nace "Alhamdulillah"

Zeey data cika tai bam sbd a nata tunanin Mami zata kyale batul ne ta Kula ta tunda ita tafi sani amma sai taga sabanin haka, cikin cinkushe murya tace "ina wuni"

Murmushi Mami tai tace "lafia qalau Zainab ya gida"

A takaice tace "Alhamdulillah"

Kallon Mimi Mami tai tace "zo Mimi"

Kallona Mimi tai sannan ta kalli Azlan, daga mata kai nai sai ta tafi gurin Mami, dora ta tai akan cinyar ta tace "kin san wace ni"

Girgiza kai Mimi tai tace "A'a"

Murmushi Mami tai tana shafa kumatun ta tace "granny dinki ce ni maman Daddy"

Ware manyan idonta tai tace "dama bayan Umma ina da wata granny din"

Daga Mata kai Mami tai tace "sosai ma gashi nn kin ganni nice maman Daddyn ki kinga granny knn koh"

Dariya Mimi rai tace "eh haka ne Granny"

Dariya itama Mami tai tana Jan kumatun ta, ajiyar zuciya na sauke don dama adan tsorace nake kar mutanen gidansu su nunawa Mimi tsana, amma da alama ta samu karbuwa agun Mamin.

Shagwaba fuska Azlan yai yace "Mami ni baki ganni ba"

Kallon sa tai tace "ya kamata dai kasan ka girma ynxu atoh"

Idon sa akan Mimi yace "ban girma ba har ynxu nine fa autan ki, Amma in kika sake haihuwa sai na yadda na girma"

Dakuwa Mami tai masa tace "gidan ku Azlan"

Dariya yai kawai yana shafa gemun sa.

Ni kuwa sosai ya ban mamaki Ashe yana zolaya haka, basket din dake gefena na janyo gabana nace "gashi Mami"

Kallona Mami tai tace "Mai muka samu haka"

Sunkuyar da kai nai kasa fuskata dauke da murmushi, mai aiki Mami ta kirawo tace ta kai kan dinning ta ajiye zata fara dibar wa Abie tukun.

Zeey data Kara cika kasa kasa yadda ni kadai zan jita tace "aikin banxa kawai neman gurin Zama"

Banza nai mata Kai na akan wayata, Mufeeda ce tazo cikin murna sbd zuwan mu ita ta raka mu muka gaida Mama sannan na dawo ita kuwa Zeey kin komawa part din Mami tai.

Mimi dai taga gata don sbd sangarta har goyata Mufeeda tai, bayan Abie ya dawo ma tare muka je muka gaishe sa yai mana nasiha sosai sannan kuma ya ya bamin da abincin da na kai masa.

Sai wajen 10 muka tashi tafiya lokacin Mimi tayi bacci, turaren wutan na bawa Mami ai kuwa taji dadin sa sosai.

Har waje Mami ta rako mu tare da sabuwar mai aikita Iya duk da ba wani tsufa ne da ita sosai ba amma babba ce, a baya muka zauna nida iya da Mimi Zeey an kame a gaba sai hura hanci ake.

Muna zuwa na dauki Mimi da basket din iya kuma ta dauki jakar kayan ta, bude kofa nai muka shiga maida kofar nai na rufe.

Kallon Iya nai nace iya bara nazo ynxu xan kwantar da Mimi, dakina na shiga na kwantar da ita ta cire mata kaya sannan na koma dakin ta na dauko mata kayan bacci.

Shirya ta nai na kaita tai fitsari na kwantar da ita, addu'a nai mata sannan na fito Palourn.

Dakin dake dauke da katifa na Kai iya nace mata da safe zan Mata bayanin yadda zata dinga aikin.

Ina komawa dakina shiga wanka, kayan bacci nasa Nima kwanta kawai sai na samu kaina da tunanin ko me yake ynxu wata kila Zeey taje gunsa da sauri na kawai da tunanin ina istigfari...


***********

Yana zaune sanye da three quarter da vest Zeey ta shigo sai bada kamshi take tasha wata shegiar riga iya cibiya da wando Wanda da kadan ya rufe mata mazauna, wani murmushi ta saki tana kallon sa shima dagowa yai ya zuba mata ido yana mamakin ta yadda take bayyana masa jikin sa Mai take nufi da Shi ne.

Duk da yadda take Jin tsoron sa amma kuma hudubar Maliki aminiyar ta yasa ta ke bawa kanta kwarin gwiwa, Zama tai a a gefensa ta kwantar da kansa akan kafadar sa, cikin shagwaba tace "Yaya....."


Comments Nd share plz


Mrs A.M🥰
[09/09, 19:41] Deejarh🤍: ♠️♠️♠️♠️♠️

*TASWIRAR KADDARA*

♠️♠️♠️♠️♠️


Written by
Mrs A.M🥰

Page 30

BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM

*SANARWA SANARWA*💃💃💃💃


*ME TAKEN NA AMARYA HUTAA$$*

*MUNA FARIN CIKIN SANAR DAKU CEWA MUNA BADA HAYAR KAYAN AMARYA(WEDDING GOWN), KAYAN BRIDAL SHOWER, KAYAN BIRTHDAY PARTY, KAYAN FITAR SUNA, SANNAN MUNA BADA HEAD AND SHOULDER, MUNA DA POSS, MUNA ALKYABBAR KAI AMARYA KO TARON WALIMAR SAUKA, MUNA DA KAYAN FULANI FARARE NA YARA DANA MANYA MUNA DA NA AMARYA BLUE BLACK, SANNAN MUNA GYARAN JIKIN AMARYA DA UWARGIDA CIKIN KWANA UKU CAKAL ZAKIGA KIN KOMA TAURARUWA MAI WALWALI. MUNAYIN TURARUKAN WUTA DA HUMRA DA KOLACCAR, KOWANNE KALA KIKE BUKATA AKWAI CIKIN FARASHI MAI SAUKI.*


*LOCATION KANO*

08062073990


Da mamaki ya ke kallonta ganin yadda ta kwantar da kanta a kafadar sa sai wani shafa masa hannu take, cikin nutsuwa yace "Zainabu"

Lumshe ido zeey tai tace "na'am Yaya"

Gyada kai yai yace "yaushe kika zama jarababbiya da har zaki kawo kanki gun miji"

Da mamaki ta kallesa tace "Yaya kamar yaya?"

Juyar da kansa yai yace "ynxu wannan shigar da kikai da kuma yadda kika zo kika kwanta a jikina seducing dina kike so kiyi ko me".

Dagowa tai daga jikinsa ta kallesa, gabanta ne ya fadi ganin yadda ya hade rai kamar Wanda aka aiko masa da sakon mutuwa.

Jin tayi shiru yasa shi juyowa ya kalle ta cikin ido yace "bana sha'awar mace ynxu lokacin da su Baffa suka yanke min auren mace sama da daya ai basu nemi shawara taba don haka in zaki iya daurewa har zuwa lokacin da zan koma daidai toh, in kuwa baxa ki iya ba baxan takura ki Zama da niba."

Daukar tab dinsa yai ya nufi dakinsa a ransa kuwa Mita kawai yake na rashin ajin ta Shi wallahi wannan shigar da tai ma ko kadan hakan bai daga masa hankali ba toh meye zai daga masa hankalin lemon tsami ko meye, haba sam ji yai sha'awar sa ta gudu, toh shi Astagfirulla yadda yake Jin karfi a marar sa in ya damke ta ai sai ya balla Mata karamin kwankwason ta.

Shigewa dakin sa yai ya rufe da key yana mitar rashin kunyar ta wato tazo seducing dinsa tunda ga dan iska.

Zeey kuwa da take hawaye a guje ta koma part dinta, tana zuwa ta dauki wayar ta kiran Malika ta danna, tana dagawa ta fashe Mata da kuka.

Tsaki Malika tai tace "ya miki wulakancin koh"

Daga kai tai tace "wallahi Malika baki ga yadda nayi wanka ba na feshe jikina da turare nasa kananun sexy dress amma a banza sai cemin yai wai baya sha'awa ynxu"

Ashar Malika ta buga tace "shiyasa tun farko nace miki ki yadda muje gurin malami na amma kika wani ce ke baxa kije ba ynxu wa gari ya waya"

Hawayenta ta share tace "dama ai Mummy ce bata so shiyasa kawai"

Cikin kufula Malika tace "toh zauna komai ki fadawa Mummy, kinga ita kishiyar taki sai ta kwace Miki mijin ke ynxu kina tunanin duk kwana bakwai din dayai Mata bai kusance taba"

Tsaki Zeey tai tace "don Allah ni ki daina tuna min wannan bakin cikin, shegia kawai sai kin ganta ma yar iska kawai"

Malika tace "ynxu dai toh zaki gun malam din a karkato da hankalin sa gun ki ke kadai ko kuwa"

Gyada kai tai tace "zanje Malika ai zuwa ya zamar min dole ma kawai dai yadda zan fito ne muje shine matsalar"

Dan shiru Malika tai tace "toh shiknn zanje gurin malamin in naje sai na hada ku a waya kuyi magana"

Da zakuwa Zeey tace "yaushe knn"

Dan murmushi Malika tai tace "cikin satin nn dai xanyi kokari naje kafin ki gama girkin"

Dariya Zeey tai tace"shiyasa nake sonki aminiyar, sai da safe"


*********
Washe gari ina tashi da asuba bayan nai sallah palourn na fito anan na tarar da iya da tsintsiya, gaishe ta nai na zauna akan kujera.

Cikin mutuntawa da nutsuwa yadda zata fahimce ni nace "Iya zaki dinga share palourn nan da dakin Mimi da wanke toilet dinta kullum da safe, dayan dakin kuma sai bayan kwana biyu haka sai ki dinga gyara shi tunda ba kowa a ciki, nawa kuma zan dinga gyara wa da kaina sau kitchen shima."

Gyada kai tai tace "bakomai Maa hakan yayi Insha Allah kuma baxa ki samu matsala dani ba."

Murmushi nai Jin tace "min Maa nace Allah yasa iya, turaren wuta kuma gasu nan ko yaushe a dinga sawa ba sai safe da yamma ba."

Gyada min kai tai tace "insha Allah"

Kitchen ta biyo ni na nuna mata plate dinta da cup da spoon da drawer din dana ajiye mata, a gaggauce na soya doya da sauce na dafa tea.

Dibar nawa nai naci ragowar kuma na ajiye wa Mimi da iya a flask.

Daukar Mimi nai daga dakina na maida ta dakinta, na fito Mata da kayan da in iya tai mata wanka zata sa Mata, wanka nai na shirya cikin dogon hijab dina.

Jaka ta rataya a kafada na fito Palourn sai kamshin turaren wuta na Mrs Dnah perfumes and more yake ko ina kal, ajiyar zuciya na sauke nace "iya ga Mimi nan in ta tashi ki mata wanka na ajiye kayan ta a ka mirror sannan in azahar tayi ki dafa muku taliya fara ina da miya a fridge."

Daga kai tai tace"insha Allah, a dowa lafia"

Murmushi nai nace "Allah yasa"

Ina fita na ganshi tsaye a jikin mota yana duba agogon hannun sa yayi kyau sosai cikin kananun kaya.

A hankali nake karaso gurin sa dago kai yai ya kalle ta, sai da ya sauke ajiyar zuciya ganin ta sanye da hijab, fuskar ta ya kalla yaga tayi fresh sosai ta Kara haske maida kallon sa kan lips dinta yai da suke ta sheki, lasar lips dinsa yai yana kankance idonsa ganin kayan arziki suna rawa a hijab.

Shiga motar yai Nima sai na shiga, bakina dauke da sallama gaishe sa nai daga min Kai kawai yai.

Ba wanka ya sake magana har muka isa makarantar, parking yai sannan ya juyo ya kalle ni yace "karfe nawa zaki gama"

Ina wasa da hannuna nace "karfe 6"

Daga kai yai yace "ina nan har tym din sai mu koma tare, gobe drivern da zai dinga kai ki school keda beauty zai zo"

A hankali nace"mun gode Allah ya kara Arziki"

Akan lips dinsa ya amsa.

Fita nai daga motar shima ya fito ya rigani yin gaba.

Ji nai an janyo ni ta baya, a zuciye na juyo sai dai banyi mamaki na gani zuby da su Nana.

A fusace Zuby tace "mai kike yi a motar Sir Azlan har kuka zo tare"

Wani malalacin murmushi nai nace "kin taba jin inda aka tambayi Mutanen da suka kwana gida daya karkashin runfa daya dalilin dayasa aka gansu tare da safe"

Cikin rashin fahimta tace "ban gane mai kike nufi ba"

Hade rai nai ina yatsina fuska nace "ashe dakikiya ce ke"

Zare ido tai tace "ni kike cewa dakikiya"

Gira daya na daga nace "fyn tunda brain dinki ta kasa fahimtar dake, baki san cewa matar sa bace ni"

Kwalalo idanu sukai gaba dayansu a tare suka kalli juna, murmushi kawai nai na juya na tafi hall nasan ko banxa na sa kansu a chaji ynxu.

Ina zuwa Asma'u ma tana zuwa, Zama mukai a tare bayan mun gaisa.

Cike da tsokana tace "Uwargidan Mr Wicked irin wannan fresh haka mai Mr Wicked yake baki ne iye"

Hararar ta nai nace ban sani ba yar rainin wayo, ke mai ya kawo ki makaranta ma wai da wannan katon cikin.

Dariya tai tace "zuwa nai kawai fah yau kawai amma daga ynxu baxan zo ba gaskia sai bayan na haihu, tunda farkon semester ne gashi EDD na ma ya wuce".

Dafe haba nai nace "Allah dai ya sauke ki lafia"

Murmushi tai tace "Ameen, kema Allah ya kawo kazantar daki a kurkusa"

"Hmm" kawai nace na maida kaina gun malamin daya shigo


*******
Cikin satin sabon driver yazo kuma ansa Mimi a sabuwar makaranta mai hade da islamiyya in ta tafi tun 8 sai 6 na yamma za'a dakko ta, sosai sun Saba da iya don iya badai barkwanci ba tsafta.

Ina lissafe da ranakun da girkina zai zagayo saura kwana biyu ynxu.


Kallon Malika Zeey tai tace "kin tabbata in na zuba mishi a abinci Zan mallake sa"

Tsaki Malika tai tace "wai ke meye matsalar ki don Allah, mutumin nan kunyi magana kuma ya fada miki ga abinda zakiyi amma kin tsaya kina kokonto to ki sani in baki yarda dashi ba baxai kama saba."

Ajiyar zuciya Zeey ta sauke tace "zanyi insha Allah Malika, ai in har maganin nan yaci sai na fara wulakanta waccan shegiar sannan zan sa shi ya Kada ta gaba".

Dariya sukai suna tafawa sai Kara dora ta a kan layi Malika take yadda zata ci karanta ba babbaka in asirin ya kamasa.


********
Yana zaune a Palour Zeey ta shigo dauke da sallama tana sanye da guntuwar Riga, duk da ya Mata magana amma haka take sa guntayen kaya ta kawo masa abinci wanda mai aikin tace take dafa masa, ajiye flask din tai akan dinning tace "Yaya ga abincin"

Sai da ya karasa abinda yake sannan ya mike, ba yadda zai yine shiyasa yake cin abincin da take kawowa amma sam ba taste mai dadi, shi Allah Allah ma yake ta fita daga girkin Maman yar sa ta karba yayi missing abincin ta kuma yayi missing kamshin turaren wutan da take sa mishi.

Shifa yana tunanin ma tunda ta fita daga girki part dinsa bai ga tsintsiya ba, Zama yai akan kujerar dinning dn yana kallon jallof din shinkafar da aka zuba masa, tsira Mata ido yai na wajen seconds sannan ya kalli Zeey yace "zaki iya tafiya"

Cikin rawar baki tace "Yaya abincin fa"

Hade rai yai yace "Zan ci mana ko wata sabuwar dokar ce sai naci a gabanki"

Girgiza masa kai ta sauri tana sauke ajiyar zuciya ganin ya dau spoon, sai da ya bari ta fita daga part din sannan ya mike da dinning din kitchen ya shiga ya dakko bakar leda abincin ya juye duka a ciki har na flask din sannan ya ajiye ledar a dustbin din kitchen.

Tsaki yai yana shafa cikin sa don yunwa yake ji sosai, kamar Wanda aka tsikara ya mike ya nufi part din Batul, a hankali ya bude ya shiga.

Lumshe idonsa yai Jin wani daddadan kamshi daya daki hancinsa, an rage bulb din palourn ko ina yai shiru, kallon ta yai tana kwance a kasan carpet tayi ruf da ciki da alama karatu take.

Hannun sa ya zura a aljihun wandon sa ya nufi inda take, har ya isa gab da ita bata San yana gun ba.

Gyaran murya yai yace "me kike yi ke kadai"

A tsorace na dago zan sa ihu, saurin durkusa wa yai akan gwiwar sa ya rufe min baki da hannunsa dayan hannun nasa kuma ya tallafo kaina, Dan hade rai yai yana kokarin hana kansa murmushi ganin yadda take zazzaro ido yace "matsoraciya nine nan"

Hannuna na dora akan nasa ina cire shi daga bakina ina turo baki, tsura min ido yai yana kallonta tana sanye da rigar bacci iya gwiwa mai siririn hannu, yadda tayi kwanciyar yasa gaban rigar dan zamowa har saman boobs dinta suka fito, zura ma boobs dinta ido yai ganin su sun kumburo riga lasar lips dinsa yai Jin makogoron sa ya bushe sai Kara ware idonsa yake yana kallon ta tuni ta karya masa alwala abinda bai taba yiba knn wai ya dauro alwala ta karye sbd motsawar sha'awa.

Kallon sa nai ganin inda ya zura wa ido yana kalla yasa nayi saurin dora hannuna akai na rufe ina turo baki, Sosa kansa yai ya mike yana wani murmushi da shi kadai yasan ma'anar kayansa.

Kallona yai yace "Zan samu abinci"

Da mamaki na kalle sa nace "ai yau ba girki na bane"

Hade rai yai yace "na fiki sanin haka koh"

Turo baki nai nace "toh kayi hakuri babu sai dai ko indomie zan fada ma tunda dare yayi"

Tabe baki yai yace Nono kike bani da zaki ban indomie naci na koshi

Zaro ido nai na kalle sa sai nai saurin dauke kaina daga kansa nace "meye haka don Allah"

Murmushi yai yace "in zaki bani Nono ne zan yi manage da Indomie din"

Toshe kunne na nai kamar zan fashe da kuka nace "wallahi ba kyau maganar iskanci meye haka don Allah"

Tauna lip dinsa na kasa yai kadan yana kallon ta yadda ta toshe kunnen ta da hannayen ta sun Kara bayyana masa boobs dinta.

Ni kuwa ji nake kamar kasa ta tsage na shige ciki don kunya sam bashi da kunya in ba haka ba taya zance na basa Nono ya salam, Kara Jin maganar sa nai yace "wai ke ciko kike yi ne ko wannan asalin nonon kine"

Mikewa nai na kwasa a guje zan tafi daki, juyowa kawai yai cikin zafin nama ya cafko waist din yayo baya dani.

Kuka na fashe dashi nace "don Allah ya Azlan meye haka kake yi ba kyau Allah"

Gajeran dariya yai yace "ynxu nine yayan ba Mr Wicked kike cemin ba, kuma meye ba kyau din ehe"

Girgiza kai nai ina kokarin sauka daga jikinsa don tsaf ya matse ni a kirjin sa har muna Jin bugawar zuciyar juna, a tsorace nace "Kayi hakuri Yaya wallahi tuni na daina ce ma Mr Wicked"

Matsa bom bom dinta yai din shima dama yana tsokane masa ido yana son sanin shin kadawar da suke na gaske ne ko kuwa, ai kuwa yaji hannun sa sun shige sbd laushi wata ajiyar zuciya ya sauke yana Kara latsa wa a kunnen ta yace "shi nonon na gaske ne ko ciko kike, kina fada min zan kyale ki"

Kuka na Kara fashewa dashi sbd takaici nace "ni ba wani ciko da nake"

Zaro idonsa yai yace "kice duk wannan kayan arzikin na gaske ne toh bani na latsa so daya ban taba Jin yadda yake ba"

Dukan kirjin sa nai ina kuka ganin wannan iskancin ya yake min, cika ta yai yana murmushi yace "shiga kitchen ki min girki yunwa nake ji bara naje nai wanka kin karya min alwala yarinya dake sai iskanci fal cikin ki haka kurin kina kawo wa budurci na hari kiji tsoron Allah."

Binsa da kallo nai har ya fita, turo baki nai nace Allah zai saka min Dan iska kawai, sai da na shiga daki nayi tsarki da ruwan dumi sannan na zira katon hijab, a gurguje na dafa masa paten dankali, a plate na zuba masa na ajiye akan dinning.

A guje na shige daki na kulle kofata da key Jin shigowar sa, dariya Azlan yai don yana kallonta ta shige dakin, abincin sa yaci cikin kwanciyar hankali yana gamawa ya koma part dinsa yana murmushi tuna abinda ya shiga tsakanin su dazu.

Nima duk yadda naso abin ya fita a kaina kasa don hannun sa kawai nake ji a sassan jikina dakyar na samu bacci ya dauke ni


Comments Nd share plz


Mrs A.M🥰

[12/09, 00:47] Deejarh🤍: ♠️♠️♠️♠️♠️

*TASWIRAR KADDARA*

♠️♠️♠️♠️♠️


Written by
Mrs A.M🥰

Page 31

Dedicated to Innar Nawaz🥰

BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM


*TALLA TALLA TALLA*💃💃💃💃


*Mrs Dnah perfumes nd more*

*Ina masu bukatar kamshi da kayan gyaran fata duk ga dama ta samu, ku garzayo gun Mrs Dnah perfumes and more domin samun kayan kamshi, turaren wuta da Humra da kuma mayukan gyran fata yadda zaki dinga walwali kina daukar hankalin oga😉*

*Muna Saida*

*Perfumes*
*Turaren wuta*
*Humra*
*Kindikay(turaren jiki da na Kaya wanda ake yi a kujera da gabbasa)*
*Freshner*
*Turaren Mopping*
*Soaps*
*Body creams da anything na gyaran fata*.


*Duk wani Abu da kuka sani na kamshi da kuma wanda zai gyara maka skin muna siyar wa cikin farashi mai sauki.*


*Phone number*
+234 702 577 7778

Location kano


Washe gari sai karfe 10 na tashi shima mimi ce ta tashe ni don banda lecture, wanka nai na shirya cikin doguwar riga ta English wear mai tsantsi, humra na shafa na fesa turare kallon kaina nai a mirror naga nayi wani fresh sosai na Kara haske murmushi kawai nai na fita don dora mana breakfast.

Kunu da kosai nai mana a plate daya nasa mana da Mimi iya ma na zuba mata wanda zai ishe ta, Zama mukai a kan carpet muna ci muna kallon cartoon sbd Mimi.

Cikin nutsuwa ya shigo don yunwa yake ji sosai gashi tea da bread Zeey ta masa wai shidai kallo daya yai ma dinning din ya taho part din maman yarsa don ta basa abinci, a zaune ya gansu suna cin kosai da kunu hadiyar yawu yai don wata Kara da cikin sa yai gashi kuma yaga kosai kasancewar sa ma'abocin son abincin gargajiya.

A hankali ya tako har tsakiyar carpet din Zama yai a kasa shima ta tankwashe kafafun sa, da sauri na dago na kalle saurin sunkuyar da kaina nai tuno abinda ya faru jiya.

A hankali nace "ina kwana"

Daga mun kai kawai yai ya kalli Mimi dake ta zabga masa murmushi yace "yadai beauty ta"

Dariya tai tace "Daddy ina kwana"

Murmushi yai yace "lafia qalau beauty ya kike, kin tashi lafia"

Daga masa kai tai tace "uhm daddy tun dazu na tashi, Maa ce dai bata tashi da wuri ba sai da naje na taso ta".

Harara na zagba Mata nace "waya tambaye ki toh"

Kallon shi tai tace "Daddy fa nake fadawa"

Tsaki nai na juyar da kaina gefe cikin takaici.

Murmushi kawai Azlan yai ya shafa kumatun Mimi yace "kyale Maa dinnan taki yar rigima ce zan saita ta, ko ba kina so a siyo miki baby ba ki dinga wasa da ita".

Daga kai tai tana dariya tace "ina so sosai Daddy amma Maa tace baxa ta siyo min ba"

Haba ya rike yace "inji Maa din taki, kyale ta zan lallaba Miki ita ta siyo miki har guda biyu ma"

Mikewa tai ta rungume sa tace "I love u Daddy"

Dariya yai yana pecking kumatun ta yace "I love u too Beautyn Daddy".

Tabe baki nai na dauke kaina daga kansu ina Shan kunu na cikin nutsuwa idona na kan TV.

Kallon ta Azlan yai ganin yadda ta daure yasa shi murmushi kawai ya zubawa kirjin ta ido da suka fito sosai sbd yadda rigar ta kama ta, lasar lips dinsa yai a ransa yana fadin ya kamata ya dan latsa su dan ya tabbatar shin na gaske ne kuwa shiga yana tantama ace wannan mitsilar ce take dauke da wannan kayan aikin.

Jin danai a jikina ana kallona yasa na dago na kalle sa, AI kuwa kamasa nai na zubawa kirjina ido turo baki nai ina kauda kaina kamar zan fashe da kuka don takaici.

Shafa gemun sa yai yace "Zan samu kunu da kosan nima ko baxa a bani ba."

Dan kallon sa nai ta kasan ido sai kawai na mike ina turo baki a raina ina mitar meye ya kawo sa breakfast kuma bayan ba girki na bane.

Bin bayan ta yai da kallo yana bin mazaunan ta da ido kamar zasu fadi sbd yadda suke rawa sai da yaga ta shige kitchen sannan ya sauke ajiyar zuciya yace "Astagfirulla Azlan ba kyau iskanci in kana kallon ta ai sai ta karya ma budurci ma gaba daya".

Mimi da ke danna kosai a bakinta tace "Daddy mai kace ban ji ba"

Da sauri ya juya yace "bakomai Beauty kawai ina tunanin kai ki gurin granny ne zaki je uhm"

Washe yan kananun hakoran ta tai tace "zanje Daddy dama ina son in dinga wasa da Aunty Mufeeda har wayar ta ta bani ina game".

Kumatun ta yaja yace "ohk anjima sai muje tare koh"

Ajiye masa plate din kosai nai da kunu nace "gashi"

Tabe bakinsa yai ya gyara zaman sa ya shiga bawa cikin sa hakkin sa sai da ya gama sannan ya kalli Mimi yace "zo mu tafi ynxu kawai in na sauke har gidan tsoho zamu ku gaisa"

Kallon sa nai da sauri nace "ina zaku"

Narkakkun idanun sa ya zuba min yace "yawo zamu ko ban da ikon fita da yata"

Da sauri na girgiza kai nace "Allah ya baka hakuri sai kun dawo"

Ina kallo suka fita sai murna Mimi take, ajiyar zuciya na sauke kawai ina Jin wani abu yana ratsa zuciya ta game da Daddyn Mimi.

Da azahar muna zaune nida Iya a Palour kallon Hausa film muke muna yi muna hira iya na ban labarin kauyen su, door bell aka danna iya dake zaune a kasan Carpet ta kalle ni tace "in bude Maa"

Daga mata Kai nai ina gyara zamana akan kujerar, Yakumbo ce ta fara shigowa sai uwani da Hama sai Shamsiyya a bayansu, mikewa nai daga kan kujerar na nufi Yakumbo ina fadin "wa nake gani haka"

Dakuwa Yakumbo tai min tace "nice nan ko na koma ne"

Dariya nai nace "na isa nace ki koma"

Zama sukai na gaishe su ina daga gefen Yakumba, kallon Shamsiyya nai nace "sannun ki Shamsiyya ya gida"

Cikin daga kai tace "lafia" tana kara bin palourn da kallo dake tashin kamshin turaren wuta ga sanyin AC.

Kallon Iya nai nace "iya a kawo musu ruwa"

Mikewa tai ta shiga kitchen bata dade ba ta fito rike da babban tray dake dauke da ruwa da drinks, ajiye wa tai a kan center table tace "Maa ko za'a dora wani abu"

Mike wa nai nace "muje iya inga ya kamata Kam"

Tabe baki Uwani tai cike da Hassada tace "daka zuwan mu an fara maganar a dora abinci kamar wasu mayu"

Gyada kai Hama tai tace "ai mayun aka dauke mu ke kuwa tunda an shigo gidan daula ba dole a nuna mana iyakar mu ba"

Yakumbo dake jinsu tace "amma ku kuwa kunji kunya, Hassada har ina ashe shiyasa kuka damu dole sai kunzo ashe ba zuwan Allah da annabi bane"

Shiru sukai dukkan su basuyi magana ba sai hura hanci kawai da suke.

Ni kuwa da ban damu da abinda suka ce ba kitchen na shiga ruwan shinkafa na dora wacce zanyi dadan yawa har dare sai na fara hada miya, sai da na hada miya dama ina da soyayyar kaza a fridge sannan na fita nasa iya ta yanka min Kayan vegetables din dazan hada coleslaw.

Zama nai muna hira da Yakumbo su kuwa su Uwani TV kawai suka zubawa ido suna kalla, kallona Yakumbo tai tace ni kuwa banga Mimi ba tun dazu nake baxa ido

Murmushi nai nace "sun fita ita da Daddyn ta zasu gidan sune ba lallai su dawo ynxu ba"

Haba Yakumbo ta rike tace "lallai Mimi kuma sun Saba da Yan gidan nasu"

Daga kai nai nace "sun Saba mana Yakumbo, da yace mata zasu ma baki ga murna ba"

Yakumbo tace "shikmn kuwa ta huta"

Uwani da gulma ke cinta tace "Ashe ku biyu aka aura masa sbd dan gata ne Shi koh, ai sai daga baya muke ji nace inaga wancan din itace wacce suke soyayya ke kuma aka hada ku koh"

Kallon ta nai na seconds kafin na dauke kaina nace "ban da masaniya ashe haka abin yake"

Cikin kufula Hama tace "kina nufin baki san ita kishiyar taki itace wacce yake soba Ke kawai hada ku akai"

Dan murmushi nai nace "da yake bai taba fada min haka ba shiyasa ban sani ba ai"

Shamsiyya da ta gama shakar ganin yadda nake raina musu hankali tace "to ynxu gashi kin sani koh sai ki daina ma mutane gani gani sbd kin auri mai kudi"

Hade rai nai nace "kiyi shiru koh kinsan maganar ta manya ce"

Kallona tai zatai magana Yakumbo tace "ya isa haka kudai kunji kunya wallahi meye amfanin irin wannan maganar da kuke fada mata da girman ku"

Ban yi magana ba kitchen na koma gurin aikina, sai da mukai la'asar sannan na kai musu abincin dinning Yakumbo kuma na zubo mana tare nida ita na ajiye mana acan carpet, suna hade rai suka kame akan dinning suna cin abincin.

Ko kallon inda suke ban ba muna cin abincin mu nida Yakumbo tana min nasiha da yadda zan zauna da kishiya ta, nidai kawai jinta nake yadda take cewa na yi hakuri da kishi Sam bana Jin kishin ta ko kadan ko mai yasa oho.

Bayan mun gama iya ce ta gyara gurin ko ina yai tsaf ta kunna turaren wuta da fesa freshner.

Mikewa yakumbo tai tace "muje koh bana son muyi dare"

Da sauri Nima na mike nace "Yakumbo badai tafiya zakuyi ba"

Daga mun kai tai tace "kinga har karfe 5 bana son muyi magriba ana gaskia gwanda mu tafi"

Kamar zan kuka nake kallon ta daki na shiga na dakko 5k a jakata su Uwai kuma na zuba wa kowaccen su turaren wuta dan daidai na sa musu a leda.

Fitowa nai sanye da hijab iya gwiwa, ledar na fara mikawa uwani tace "gashi Uwani keda Hama turaren wuta ne," sannan na mikawa Yakumbo kudn nace "gashi tsohuwa asai goro"

Murmushi Yakumbo tai tace "da dai zance baxan karba ba amma toh bara dai kawai na amsa"

Dariya nai nace "Allah ya shirya mana ke tsohuwa wallahi da son kudin ki"

Compound muka fito don rakasu, muna fitowa motar Shi na shigowa kallon Yakumbo nai nace "gasu ma sun dawo"

Sai da ya daidai parking dinsa sannan suka fito hannun Mimi ya riko suka nufo inda muke dayan hannun nasa kuma rike da leda, gaishe su yai Mimi kuma ta rungume Yakumbo tana fadin "oyoyo Yakumbo tazo gidan mu"

Kallon sa nai ganin yadan saci kallona a hankali yadda Shi kadai zaiji kasancewar yana daga ta gefena nace "kakata ce sai matan su Kawu Nasiru"

Daga kai yai yace biyo ni ki karbar musu sako, kallon Yakumbo yai yace bara nasa a maida ku

Murmushi Yakumbo tai tace "ayi haka kuwa"

Dan murmushi ya saki yace "hakan za'a yi Insha Allah"

Kallona yai yasa na kalli Yakumbo nace "ina zuwa Yakumbo bara na dawo"

Binmu da kallo sukai dukan Su yayin da Shamsiyya take Jin da tana da hali ba abinda zai sa ta kwace wannan mijin da ya auri Batul don ita kallo data ta masa ya tafi da imanin ta.

Ta main kofar palourn na shiga ina shiga ban gansa ba sai Zeey dake zaune sanye da Riga da wando ta wani hade rai da alama ranta a bace yake, kallona tai tace "me kika zo yi nan ko kin manta yau ba kwanan ki bane, shine zaki biyo miji har daki."

Kallo daya nai mata na watsar sai Zama danai a kan kujera ina danna waya, bakin ciki ne ya zo mata wuya ta mike a fusace ta zo gurina wayar da nake dannawa ta dauka ta jefar nan da nan ta tarwatse.

Mikewa nai na karasa inda wayar ta tarwatse na dauka dubawa nai naga t dauke ma son screen din yayi fatsa fatsa, nan da nan bacin rai ya bayyana a fuska ta don na fukanci wannan wawiyar hauka ke damunta ta raini.

Cikin mugun hade gira na karaso gaban ta nace "me ye dalilin ki na fasa min waya"

Harara ta watsa min tace "an fasa din karamar yar iska, kin makale wa mutum baya sonki sai da aka aura masa sbd rashin zuciya, ni da kike gani na wallahi tsaf zansa yayi waje dake kawai na kyale kine kidan murmure tunda babu a house".

Wani malalacin murmushi na saki ashe bata da man kai da naso nayi sa'in sa da ita, Amma zan nuna mata ita karamar shegia ce, da sauri na juya jin tahowar sa.

Cikin tafiyar da nasan duk ilahirin jikina yana shaking na nufe sa gabana in banda duka ba abinda yake, sai da na tsaya a gabansa sannan na turo baki ina Kwal kwal da ido nace "Baby Kaga ta fasa min waya ko kuma ba abinda nai mata," na karashe ina jijjiga kafada ta yadda boobs dina sukai wani tsalle.

Zaro ido Azlan yai da ya zubawa kirjin ta ido yace Astagfirulla waya fada Miki waya kuma

Kara narke wa nai cike da shagwaba nace "Ina zaune kawai ta taso ta jefar min da ita kaga fa ta fashe kuma banda wata" na fada ina fashewa da kukan karya

Baisan sanda ya janyo ta jikinsa ba ya rungume yana sauke ajiyar zuciya don yadda take wannan shagwabar tana jijjiga kirji tuni yadau chaji, shiyasa ya rungume ta ko ya samu sassauci, kallon Zeey yai data daskare tana kallon ikon Allah yace "Ke meye haka wani irin shirme ne zaki fasa mata waya"

Bude baki tai tace "Yaya karya take min Allah"

Da sauri na dago kaina daga kirjin sa nace "baby wallahi ba karya nake Mata ba kalli fa don Allah" turo baki nai Zan sake fashewa da kuka yai saurn cewa "yi Shiru kinji maman beauty zan siya Miki wata sabuwa mai kyau dena kukan"

Zeey dake kallon su wani tukuki na taso Mata a kirji kawai ta kwasa a guje zuwa part dinta tana kuka.

Kallon ta nai sannan nai saurin matsawa daga jikin sa ina turo baki, kallona yai yace "kema wai karama dake kin iya iskanci koh, ni kike cewa baby sbd rashin kunya"

Turo baki ina kauda fuskata, murmushi yai yana matso ni yace "ynxu dai tunda kin ce min baby toh bani Nono nasha"

Da sauri na kalle sa nace "na shiga uku wai Kai don Allah baka Jin kunya ne"

Kafada ya daga yace "Naga kamar suna miki kaikayi ne nan fa kika dinga girgiza min su toh ba sai na duba miki ba, ko so kike na dan latsa ne"

Da sauri nace "Astagfirulla wallahi bakyau maganar iskanci kuma nidai ba ruwana".

Zaro ido yai yace "kamar ya ba ruwanki toh shikenan nawa ya isa kawai"

Da sauri na kalle sa ina zaro manyan idona na toshe baki Jin katuwar maganar daya fada.......


Comments Nd share plz


Mrs A.M🥰
[12/09, 14:59] Deejarh🤍: ♠️♠️♠️♠️♠️

*TASWIRAR KADDARA*

♠️♠️♠️♠️♠️


Written by
Mrs A.M🥰

Page 32


Dedicated to Baby Beauty lounge🥰💓

BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM


*TALLA TALLA TALLA*💃💃💃💃


*Mrs Dnah perfumes nd more*

*Ina masu bukatar kamshi da kayan gyaran fata duk ga dama ta samu, ku garzayo gun Mrs Dnah perfumes and more domin samun kayan kamshi, turaren wuta da Humra da kuma mayukan gyran fata yadda zaki dinga walwali kina daukar hankalin oga😉*

*Muna Saida*

*Perfumes*
*Turaren wuta*
*Humra*
*Kindikay(turaren jiki da na Kaya wanda ake yi a kujera da gabbasa)*
*Freshner*
*Turaren Mopping*
*Soaps*
*Body creams da anything na gyaran fata*.


*Duk wani Abu da kuka sani na kamshi da kuma wanda zai gyara maka skin muna siyar wa cikin farashi mai sauki.*


*Phone number*
+234 702 577 7778

Location kano


Dariya yai ganin yadda ta zaro ido yace "ungo jeki basu kar suga kin dade su dauka ko bar ruwa muka tsaya yi"

Nidai sauke kaina kasa kawai nai ina mamakin rashin ta idon baban Mimi, kudin daya miko min na kalla mint din 200 ne 20k knn Kallonsa nai nace "Angode Allah ya saka da alkhairi ya kara budi"

Murmushi yai yace "Ameen ya rabbi"

Wayar tawa ya karba yace "jeki kai musu don nasan sun gaji da Jira"

Juyawa kawai nai na fita daga palourn, ajiyar zuciya ya sauke yana kallon wayar hannun sa ynxu shiknn ta karya masa alwalar sa, murmushi yai shifa bai tabbatar da cewa lafiyayye bane shi sai a kwanakin nan don marar sa har kara nauyi tai.

A mota na same su kudin na basu nace Shi yace a basu, sai addua Yakumbo take masa muna kallon su har saida suka fita sannan naja hannun Mimi muka koma ciki duk jikina a sanyaye.

Washe gari da safe ta kama Sunday kuma ranar zan karbi girki, ina idar da sallar la'asar na shiga kitchen nida Iya Mimi tana palour tana wasa kamar yadda ya tsara masa karfe 6 girkin ki ya shiga shiyasa na tanadi duk kayan gyaran part din da zanyi, don jiya dana shiga naga alama ita yar ji dakan bata Kula dashi.

Tuwon shinkafa nayi miyar kubewa bushasha sai zobo dana hada na zuba mishi a jug nasa a fridge, nasa daban a flask dinsa na ajiye akan dinning.

Karfe 6 kuwa na bude kofar na shiga ko ina a kashe da alama tun safe daya fita bai dawo ba, a nutse na shiga gyara masa ko ina na chanja masa bed sheet din dakinsa, turaren wuta na kunna a dakin da palourn sannan na koma nawa part din bayan na jera masa kayan abincin akan dinning.

Sallah nai ina zaune akan sallayar har akai Isha'i Saida na yi shafa'i da wutiri sanna nashiga wanka fitowa nai na shafe jikina da Humra, yar karamar rigar bacci nasa iya gwiwa na feshe jikina da turare.

Addu'a nai wa Mimi data dade da kwanciya har na zauna ina duba takadduna na tuna ban Kai masa zobon saba, dan tsaki nai na mike ina fadin Allah yasa bai dawo ba dai hijab na sa had kasa sannan na dau zobon na nufi part dinsa.

A hankali na shiga sai dai addu'a ta bata karbu ba don yana zaune akan kujerar dining gabansa wani table ne dauke da kayan Zane da alama Zane yake, ajiye jug din nai akan dinning na tattare kayan abincin da yaci ina mamakin cin abincin sa tuwo malmala biyu ya cinye.

Dan satar kallon sa nai gaba daya hankalin sa yana kan zanen da yake, kallon zanen nai ya dau hankalina gida ne yake zanawa cike da kwarewa da nutsuwa, a hankali na tsaya ata bayansa ina kallon zanen, yayi kyau sosai na shagala da kallon zanen cike da sha'awa da kuma yadda yake sarrafa pencil din hannun sa cikin kwarewa.

Dagowa yai ya kalle ni ganin yadda take kallon zanen yasa yace "ko zaki zana ne"

Dan ware ido nai nace "baxan iya ba"

Murmushi yai yace "xaki iya mana kawai dai baki sa kanki ba wuya"

Girgiza kai nai nace "ba ynxu ba dai wannan zanen sai kwararru"

Tabe baki yai yace "mai kika kawo ne"

Dinning din na kalla nace "Zobo ne"

Ajiyar zuciya ya sauke yace "zubo min plz ishi nake ji"

A hankali na nufi dinning din na zuba masa zobon, miko masa cup din nai nace "gashi"

Ba tare daya kalle ni ba yace ki bani a baki mana kinga aiki nake bana son na katse abin da nake

Turo baki nai nace "toh kai baby ne da zan baka a baki"

Murmushi yai yace "kwarai kuwa ko baki sani ba, ba jiya kika gama cemin baby ba"

Hararar bayansa nai nace "ai subutar baki ne"

Dagowa yai ya kalle ni yace "ynxu dai zaki bani ko baxan samu ba"

Kau da kaina nai na tura masa cup din bakinsa, hannuna ya kama ya daga cup din sai da ya shanye sannan yace "masha Allah waye ya hada zobon nan"

Hararar sa nai nace "nice nan na hada abina"

Dan kallona yai yace "waya koya Miki"

Idona akan zanen da yake yi nace "Umma ce ta koya min kuma a gida ai ina Sana'ar zobo da kunun Aya"

Dagowa yai ya kalleta yace "sai ki siyar da zobo"

Daga kaina nai nace "eh mana har da cake nake yi ana kaimin shago kuma ciniki nake sosai"

Daga kai yai yace "meyesa ni baki taba min cake din ba"

Zaro ido nai nace "baka ce kana so ba ai"

Tabe bakin sa yai yace "ynxu nace ina so toh ki min"

Shiru kawai nai ina kallon zanen ba tare da na sake magana ba har ya gama, mikewa yai ya janyo wani kwali dake gabansa yace "ungo"

Kallon sa nai na kalli kwalin na waya ne cikin rashin fahimtar nace "me zanyi da shi"

Gajeran tsaki yai yace "karbi mana waya ce taki ta lalace shine na siyo miki wata"

A sanyaye na karbi wayar nace "angode sosai Ubangiji ya Kara Arziki mai albarka ya rabaka da iyayen Ka lafia"

A kasan leben sa ya amsa yana Jin dadin addu'ar ta kallon dinning yai yace "in tuwon yai ragowa ina son dumame gobe"

Daga Kai nai nace "sai da safe"

Bin ta da kallo yai har ta fita ajiyar zuciya ya sauke ji yake kamar yace ta dawo, hannun sa yasa a gashin sa yana hargitsa sa, sai da ya Kara Shan zobon sannan ya shiga daki don a matukar gajiye yake.

Zama nai akan gado ina bude kwalin wayar zaro ido nai cikin mamaki iPhone 13 pro max ce silver sabuwa fil ga wani case mai kyau na Mata shima a jikin wayar, murmushi nai ina kunna wayar har SIM dina da akwai a ciki ya samin kuma yamin downloading applications da yawa.

Murmushi nai na shiga dudduba wayar tunda na iya amfani da ita kasancewar Aisha tana da iPhone, ban yi bacci ba sai da na bude WhatsApp da Snapchat da Instagram kuma nayi downloading apps din dana ke so, charji nasa ta na kwanta cike da farin ciki.

Washe gari naso na makara ina idar da sallah kitchen na shiga tuwon jiya na dumama masa na kai masa part dinshi a gurguje na gyara masa nasa turaren wuta sannan naje na shirya Mimi saukin tama bata zuwa da abinci ana basu a makarantar.

Wanka nai na shirya cikin doguwar rigar abaya, yane kaina nai da mayafin abayar na dau jakata hannu na rike da wayata.

Tea muka sha nida Mimi mukai wa iya sallama muka fito, a tsaye na tarar da bashir driver yana jiran mu gaisawa mukai muka shiga back sit nida Mimi.

Hoto nai mana a sabuwar wayata jina nake babbar yarinya, Mimi dake shafa wayar tace "Maa Daddy ne ya siya Miki sabuwar waya"

Murmushi nai nace "uhm shine"

Dariya tai tace "Daddy yana sonki sosai ko Maa"

Shiru nai nace "yimin shiru bana son surutu"

Sai da aka fara Kai mimi sannan ya ajiye ni, duk ji nake ba dadi tunda Asma'u bata zuwa.

Karfe 2 mun fito daga lecture ina shirin Kiran Bashir wayar Asma'u ta shigo dauka nai nace "Assalamu alaikum mai juna biyu"

Dariya tai tace "Na'am Uwar gidan Mr Wicked"

Tsaki nai nace "bana son shakiyanci fa, ya kike"

Dariya tai tace "na haihu fah dazu da safe"

Da mamaki nace "Wasa ko gaske"

Dariya tai tace "wallahi na haihu ina asibiti har ynxu dai ba'a sallame ni ba"

Kamar zanyi tsalle nace "wayyooo Allah dadi mai muka samu namijin ne"

Dariya tai tace xshine wallahi kin gansa can hannun mamax

Murmushi nai nace "Allah ya raya yai masa albarka bara na tambayo Daddyn Mimi Allah yasa ya yarda inzo in ga baby kafin na koma gida"

Da sauri Asma'u tace "kar ki damu wallahi ba lallai sai kin zoba amarya ce fa ke ko sati uku baki yiba"

Tsaki nai nace "ai ba ke Zan zo gani ba babyna Zan ganu"

Wayar na kashe nasa a jakata na nufi office dinsa a raina ina addu'ar Allah yasa ya barni na gano babyn.

Knocking nai sai da aka ban izinin shiga na shiga bakina dauke da sallama yana zaune akan kujera yana danne danne a laptop dinsa.

Dagowa yai ya kalle ni yace "lafia"

Turo baki nai nace "kawai ina zuwa sai Ka ce min lafia"

Murmushi yai yace "fadi abinda ya kawo ki aiki nake mai muhimmanci"

Kara turo baki nai kawai ina juya idona, kallona yai yace "wai meye dalilin daya sa kike turo min baki koh so kike nayi kissing dinshi ne shine kike min inkiya"

Kamar zanyi kuka na kalle sa nace "wai me yasa kake son dinga min fassara ne"

Lasar lip dinsa yai yace "alamu nake ga kamar kina bukar hakan ne, ko jarababbiya ce ke nake daukar hakin ki bana rage miki mara"

Fashe wa nai da kuka nace "Allah ni ba yar iska bace Ka daina min irin wannan maganar."

Mikewa yai ya nufo inda take yana kallonta ji yake wani Abu yana fisgar sa gare ta bama yadda take magana idonsa kyam akan lips dinta yace "nine dan iskan knn Maman Beauty"

Juyar da kaina nai ina turo baki Kamar a mafarki naji na fada kirjinsa da sauri na kalle sa hannun sa yasa ya zagaye waist dina sosai yana Kara manna ni a jikinsa.

A tsorace nace "meye haka don Allah bakyau Allah..." Ban karasa ba naji lips dinsa akan nawa zaro ido nai ina kallon idon sa da shima nawa idon yake kalla wani kyakkyawan kiss ya shiga bani da yasa gaba daya jikina daukar chaji da sakon da yake turo min kasa hana sa nai sai lumshe idona danai kawai hawaye yana zubo min dana rasa kona meye.

Juyi yake dani a tsakiyan office din yana bani wani lafiyayan kiss sam na kasa hana sa, a hankali ya saki bakinta gaba daya yanayin jikin sa ya sauya wani irin fitinannan feeling yake ji, cikin dauriya ya kalle ni dana sunkuyar da kaina kasa kunya ta gama kamani.

Murmushi yai yace "Ashe dai Maman beauty ta iya iskanci irin wannan abu haka kin makale ni sai tsotse min budurcin baki kike yi gashi kin rabani da budurcin bakina"

Dan kallon sa nai kawai na sunkuyar da kaina bana Jin zan iya masa magana don wani abu nake ji a jikina da sam ya kashe min kwarin gwiwa ta.

Zama yai yana gyara wandon sa sbd kar taga yanayin daya shiga yace "meya kawo ki office dina ko dama zuwa kikai ki daga min hankali uhm"

Kaina a kasa ina turo baki nace "Asma'u ce ta haihu fa shine nazo na tambaye Ka ko Zan leka ta tana asibiti"

Sai da ya dau minutes kafin yace "sai kin dawo amma kar ki dade ban yadda ma kikai la'asar ba sbd ina Jin yunwa kuma ina son kafin na dawo ki gama girki"

Murmushi nai nace "nagode" a sanyaye na fita ban dade ba Bashir yazo, fada masa asibitin da zamu nai tunda Asma'u ta turo min address din da numbern dakin.

Kamar yadda yace kuwa ban dade ba na fito sosai Asma'u da mamanta suka ji dadin zuwan da nai sai albarka maman ke samin.

A gajiye na shiga palourn a zaune naga iya tana kallo, gaishe ta nai na shiga daki sallah nai na fito don ko wanka baxan iya ba sai na gama girki.

Sai 6 na gama abincin da taimakon Iya, nasa na kai masa part dinsa na Kara gyara masa shi na sa turaren wuta sannan na koma nawa duka jikina a gajiye kamar wacce aka ma dukan tsiya.

Wanka nai nasa simple doguwar rigar material nasa hula, Mimi nai wa wanka itama da dawowar ta knn daga makaranta.

Sai da mukayi sallah a tare sannn na zuba mana abinci, muna gama ci ta dakko school bag dinta na shiga koya Mata assignment sai da na tabbatar ta gane sannan na kyale ta.

Sallar Isha'i mukai ta kwanta bacci ni kuma na dauki littafi na ina dubawa, waya tace ta shiga ringing kallon wayar nai da mamaki ganin Baby ya bayyana a screen din, kamar baxan dauka ba sai kuma na dauka.

Kafin nai magana naji muryar sa yace "ki kawo min tea ynxu" daga haka ya katse wayar bin wayar nai da kallo da mamaki nace lallai ma wato shine yai saving numbern sa da baby koh, ganin ina bata lokaci yasa na mike kawai na shiga kitchen.

Cikin 10 minutes na gama dafa masa tea din daya ji kayan kamshi, dauka nai ba tare dana sa hijab ba na nufi Kai masa, ba kowa a Palourn kuma ga fitula an rage su, ajiye flask din nai kan dining ina bin ko ina da kallo.

Samin kaina nai da nufar bedroom dinsa kawai, Kai na na fara turawa ganin kamar ba kowa na shiga na tura kofar bin dakin nai da kallo komai tsaf sai kamshi yake.

Kamar ance na kalli gado naga mutum ya lulluba da bargo, gaba nane ya fadi na nufi gurin gadon a hankali.

Hannu nasa na yaye bargon zuwa wuyansa kallon sa nai idonsa a rufe, cikin tsoro nace "Ya Azlan baka da lafia

A hankali ya bude idonsa da suka shige ciki sbd yanayin da yake ciki, tun a office yake jin wani irin sha'awa tana taso masa tun yana daukar abin Wasa sai yaga abin na gaske ne don har zazzabi yake ji bai taba Jin sha'awa kamar yadda yake ji ynxu ba ji yake in bai sauke abinda ya dade a marar saba zai iya mutuwa.

Kallon ta yai kawai yasa hannu ya janyo ta jikinsa ta fado Kan kirjinsa.......


Comments Nd share plz


Mrs A.M🥰

[12/09, 17:15] Deejarh🤍: ♠️♠️♠️♠️♠️

*TASWIRAR KADDARA*

♠️♠️♠️♠️♠️


Written by
Mrs A.M🥰

Page 33


BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM


*TALLA TALLA TALLA*💃💃💃💃


*Mrs Dnah perfumes nd more*

*Ina masu bukatar kamshi da kayan gyaran fata duk ga dama ta samu, ku garzayo gun Mrs Dnah perfumes and more domin samun kayan kamshi, turaren wuta da Humra da kuma mayukan gyran fata yadda zaki dinga walwali kina daukar hankalin oga😉*

*Muna Saida*

*Perfumes*
*Turaren wuta*
*Humra*
*Kindikay(turaren jiki da na Kaya wanda ake yi a kujera da gabbasa)*
*Freshner*
*Turaren Mopping*
*Soaps*
*Body creams da anything na gyaran fata*.


*Duk wani Abu da kuka sani na kamshi da kuma wanda zai gyara maka skin muna siyar wa cikin farashi mai sauki.*


*Phone number*
+234 702 577 7778

Location kano

A tsorace na kalle sa nace "Ya Azlan meye haka"

Bakinsa ya dora akan nawa ya shiga bani wani zazzafan kiss, zaro ido nai na shiga mutsu mutsu duk yadda naso na kwace kasa wa nai dole na kyale sa ya shiga yin yadda yake so da bakina ya shafani.

A hankali ya dora hannun sa akan zip din rigata, Jan zip din kasa yai yana sakin wani ajiyar zuciya.

Kuka na fashe dashi ina kokarin kwacewa amma na kasa haka ya sauke rigar kasa gashi ko bra ban saba daga ni sai pant, sakin bakin ta yai yana kallon surar ta kasancer fitular dakin a kunne take, zubawa boobs dinta ido yai da suke a kumburo masha Allah.

Haba ya kama yace "oni Azlan ga kayan arziki ina gani, Maman beauty dama haka kike da kayan marmari haka amma baki taba nuna min ba"

Fashewa nai da kuka ina kokarin rufewa da sauri ta ya make hannuna yace "meye haka kul ya zaki hanani kalla kingan su kuwa subhanallah bara na latsa naji"

Hannun sa ya daura a duka biyun ya latsa baisan sanda yace subhanallah ba sbd wani kaushi daya ziyarce sa tun yana latsawa a hankali har ya shiga latsawa da karfi, kuka na fashe dashi ina kokarin ture hannun sa amma ya hanani.

Ganin latsawar basu ishe sa ba kawai ya dora bakinsa akan dayan yana sauke ajiyar zuciya yana latsa dayan, kuka na Kara fashe wa dashi nace "Don girman Allah Daddyn Mimi Ka kyale ni bama so wallahi"

Ko jinta bayayi sarrafa ta kawai yake jikinsa yana rawa, cikin rawar jiki ya fisge pant dinta shima ya cire gajeran wandon sa, a tsorace na cizge kansa daga kan nono na don zafi yake min.

Da Sauri ya Kara mayar da kansa yana fadin *meye haka a'a"

Duk iya kokarin na hanasa cigaba da sarrafa ni kasawa nai don gaba daya kamar baya hayyacin sa, cikin gushewar hankali ya Kara gyara min kwanciya kafafuna ya bude ya shiga tsakani a tsorace nace "me kake so me zaka min don Allah kayi hakuri wallahi baxan sake ba"

Ina ko jinta bai ba bakinsa nakan nonon ta ya ki cire wa kamar wanda aka ce yana cirewa ya rabu da ransa knn, kokarin shiga jikin ta yake amma ya rasa inane son ko ina ya nufa a rufe yake shi kuma baisan takamai mai ina zai jeba.

Hannun sa yasa ya shafa gaba daya ta jike sai da ya nemo inda yake tunanin nan ne sannan yai addu'ar saduwa da iyali ya nufi shiga babban birnin, duk yadda yaso shiga kasawa yai don ruf yaji shi dole yai amfani da karfi ya shiga ihu na tsala mai karfi don ji nai kamar yanka ni yake.

A haukace ya cire bakinsa daga kan boobs dinta yace "na shiga uku Ni Azlan tsoho zoka taimake ni ana Iskantani"

Kara tura kansa yai yace "Bismillahir Rahmanir Rahim Ya Allah"

Dukan kirjin sa nake ina fadin "don Allah don Allah" Amma ina ko jinta bayayi aiki kawai yake ihu nake ina neman taimako ba karamin abu yake min ba kamar ya samu yar harka, tun ina kuka har na gaji nai Shiru sai hawaye kawai da nakeyi har Aunty baby sai da na Kira tazo ta kawo min dauki.

Azlan kuwa bai masan mai take yiba Kiran tsoho kawai yake yi, da zai kawo matse ta yai yana fashewa da kuka yace "Allah ya isa Junaidu da baka cemin haka ake ji ba nayi aure tun tuni"

Sai da nutsuwar sa ta dawo jikinsa sannan ya zare jikinsa a hankali komawa gefe yai sai kuma ya mike zaune da sauri kallon ta yai ya kalle sa zaro ido yai kawai ya rufe fuskar sa da tafukan hannun sa ya fashe da kuka yace "innanillah wa innanillaihir raji'un na rabu da budurcina"

Kallon ta yai yaga sai kuka take a hankali wani tausayin tane ya shiga ratsa shi, leka fuskar ta yai yaga idonta a rufe take sai hawaye kawai dake zuba.

Ajiyar zuciya ya sauke ya shiga toilet ruwa ya hada Mai zafi sannan ya fito wandon sa yasa ya dauke ta cak, Kara na saki da murya ta data disashe, cikin tausayi yace "yi hakuri kinji ban san ya akai nai Miki haka ba nima ji nake kamar nai kukan Nima da na rasa budurci na shiknn ya tafi har abada"

Nidai sai kuka na nake, da kansa ya gasa ni sosai duk irin magiyar da nake masa banza yai dani sai da tabbatar na gasu sannan ya barni nai wanka.

Dakin ya koma ya chanja bed sheet ya ajiye mata kayan ta akan kujerar dakin, Zama yai ya zuba tagumi yana tuno dadin daya sha lallai kuwa in haka abin yake kullum sai an basa ya yi wannan dadi haka tab ai shi ynxu haushin kansa ma yake ji da baiyi aure da wuri ba.

Mikewa yai da sauri ganin fitowar ta daga toilet din tana tafiyar a hankali tana dingishi, da sauri ya karasa inda take daukar ta yai cak ya kwantar akan gado addu'a yai mata sannan ya rufe ta ya shiga toilet din shima yai wanka.

Kafin ya fito tuni baccin wahala ya dake dauke ni, shima baccin yake ji boxer yasa ya hawo gadon ya kwanta ido ya zuba mata yana kallon ta wata nutsuwa tana ratsa shi, kallon boobs dinta yai da suke a bude.

Murmushi yai a hankali yasa daya a baki yana lumshe ido har bacci ya dauke sa.

A hankali na shiga bude idona, sauke idona nai akansa da yake baccin sa hankali kwance bakinsa dauke da nono yana sha, kamar zan fashe da kuka nayi baya Zan cire da sauri ya Kara janyo wa yana tsotsa.

Kuka na fashe dashi da Karfi ina fadin "na shiga uku"

Bude idonsa yai ya kafe ta da ido a hankali ya zare bakinsa ya mike yana kallonta, mamaki yake wai wannan Yarinyar ce ta shayar da shi abinda bai taba ji ba a duniya lallai kuwa tunda ta dandana masa kullum sai an bashi don wannan ko zai wuni yana yi ai baxai koshi ba.

Ganin kallon da yake min yasa ni mikewa a hankali towel din daya warware na janyo na rufe jikina, cikin dingishi na nufi kan resting chair din daya ajiye min kayana dauka nai na sa na fita daga dakin na tare dana masa magana ba.

Ajiyar zuciya ya sauke bayan fitar ta mikewa yai yana murmushi yashiga toilet, wanka yai ya fito yasa jallabiya sai murmushi yake ynxu shiknn ya rabu da budurcin sa baxai sake maganar saba tab lallai abin da wuya shiknn an raba sa da budurcin sa da yake tattali.

Allah ya taimake ni iya bata palour dakina shiga direct toilet na nufa, ruwan zafi na tara na shiga ciki ina kuka don ba karamin zafi gurin yake min ba sai da gasa jikina sosai sannan nayi wanka, a gaggauce na shirya cikin simple doguwar riga sallah nai na dade ina azkar sannan na mike.

Mimi nai wa wanka a yanayin da nake ciki bana Jin zan iya zuwa makaranta, shirya Mimi nai na fito sai anan naga iya tana sa turaren wuta ko ina fes sai kamshi ke tashi.

Gaishe ta nai cikin dauriya da kokarin ganin na daidai ta tafiya ta na shiga kitchen tea na dafa mana sai doya da sauce nayi, zubawa Mimi nata nai tana cikin ci ni kuma ina zaune akan dinning tea nake sha bakina Sam ba taste.

Cikin takunsa na cikakken namiji mai lafiya ya shigo, gaisar da Iya yai ya nufo dinning zama yai ya kalli Mimi yace "Good Morning Beauty"

Murmushi tai tana cin doya tace "Good Morning Daddy"

Kallona yai da tunda ya shigo na kaina yake kasa gabana sai faduwa yake, murmushi yai yana kasa kasa da murya yace "gidan dadita ya jikin naki"

Kasa kallon sa nai don ni ynxu ya daina bani mamaki na tabbatar tantirin dan air ne Shi ko yadda ya dinga cemin jiya ya bar min zuwairar sa na cire ta daga jikin sa.

Hannun sa yasa ta kasan dinning din ya shafi cinyata, wata zabura nai da sauri na dago na kalle sa kashe min ido daya yai yace "ko zaki bude min naga gurin ne kar aje nayi barna anjima na kasa karawa"

Kwal kwal nai da idona da ba Mimi ba abinda zai hanani fashewa da kuka, murmushi yai dama bai yi tunanin zata iya magana na.

Kallon Mimi yai yace "muje ni zan kaiki school yau Maa baxa ta je ba ita"

Cikin murna ta mike ta nufi Palourn jakar ta dauka tana murna tace "Daddy har chocolate zaka siya min koh"

Murmushi yai yace "duk abinda kike so Beauty"

Kallona yai yace "sannu kinji gidan Daddy ta ki kula da kanki kinji gashi kuma yau zaki fita daga girki dana kara gasaki da kaina"

Ganin nayi shiru yasa shi mikewa ya fita hannun sa rike dana Mimi, ajiyar zuciya na sauke Saida na gama shan tea dina sannan na nufi daki ji na nake sakayau tunda yau zan fita girki.

Sai azahar na tashi kara gasa jikina nai sannan nai wanka, ina idar da sallah na nufi palour dama na fadawa iya tai mana shinkafa da wake.

Diba nai dan dai dai don har lokacin taste din bakina nai dawo ba, ina gama ci na janyo waya ta Umma na Kira muka gaisa sannan na Kira Abba sai kuma na Kira Mami.

Da daddare nida Mimi muna idar da sallah muka kwanta har kofata sai da na sawa key don kar ya shigo min.


********
Kallon Zeey yake dake sanye da riga da wando iya cinya, ajiyar zuciya ya sauke yasan ynxu dole ya sauke mata itama hakkin ta duk da ba sha'awar ta da yake ji.

Mikewa yai ya riko hannun ta da sauri ta kalle sa sbd abu ne da bai taba mata ba, murmushi ya sakar mata yaje muje dakina koh.

Bin bayan sa tai gabanta na faduwa don bata san mai yake shirin mata ba, alwala yasa ta tai sukai sallah tunda yana cikin nutsuwar sa ynxu.

Suna idar wa yaja ta zuwa gado, haba tuni Zeey ta fara lafewa a jikinsa sai shagwaba take masa ita a dole asirin ta ya kamasa tunda ai da ce Mata yai baya sha'awa gashi ynxu ya neme ta a shinfida.

Ita ta tayasa cire kayan ta sai turo masa lemon tsamin ta take, kallon kirjin nata kawai yake ajiyar zuciya ya sauke ko duka biyun ya hada baza su cika masa hannun sa guda daya ba.

Kawar da wannan tunanin yai ya shiga bata zazzafan romance sai nishi take tana tayasa lokacin daya zo shiga gurin bai jishi a matse ba kamar na maman yarsa kuma dumin da taste din da banbanci amma ta cika masa kunne da ihu wai zai kashe ta.

Bakin ciki ne ya tarar masa da kyar ya samu ya rage marar sa ya daga ta sai ihu take kwarara wa kallon ta yai ji yake kamar ya make ta, Shi ba wani dadi yaji ba gashi kuma yadda yayi wa maman yarsa ko rabin sa bai mata ba amma ta cika sa da ihu.

Taimaka Mata yai ta gasa jikinta tai wanka sai kuka take masa, shidai tunda shi ya jawo dole ya lallaba ta tai bacci.

Wankan yai shima ya kwanta a gefen ta kirjin ta ya kalla Shi ynxu yadda yake son ya dinga kwana da abin arzikin nan a bakin sa ynxu taya zai kwana da lemon tsamin ta, Shiru kawai yai ya juya Mata baya yana tunanin kayan aikin maman yarsa har bacci ya dauke sa....


Comments Nd share plz


Mrs A.M🥰
[15/09, 02:55] Deejarh🤍: ♠️♠️♠️♠️♠️

*TASWIRAR KADDARA*

♠️♠️♠️♠️♠️


Written by
Mrs A.M🥰

Page 34

Dedicated to TASWIRAR KADDARA 2

BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM


*TALLA TALLA TALLA*💃💃💃💃


*Mrs Dnah perfumes nd more*

*Ina masu bukatar kamshi da kayan gyaran fata duk ga dama ta samu, ku garzayo gun Mrs Dnah perfumes and more domin samun kayan kamshi, turaren wuta da Humra da kuma mayukan gyran fata yadda zaki dinga walwali kina daukar hankalin oga😉*

*Muna Saida*

*Perfumes*
*Turaren wuta*
*Humra*
*Kindikay(turaren jiki da na Kaya wanda ake yi a kujera da gabbasa)*
*Freshner*
*Turaren Mopping*
*Soaps*
*Body creams da anything na gyaran fata*.


*Duk wani Abu da kuka sani na kamshi da kuma wanda zai gyara maka skin muna siyar wa cikin farashi mai sauki.*


*Phone number*
+234 702 577 7778

Location kano


Ina zaune akan kujera yau nayi shirin zuwa school duk da har lokacin gurin na min zafi amma haka zan daure naje, tea ne a hannu na nake sha idona nakan TV.

Ajiyar zuciya na sauke na kalli tym karfe 10 ta kusa, cikin nutsuwa na mike na kai cup din kitchen sannan nai wa Iya sallama na fito na tafi.

Sai karfe 6 na dawo duk na gaji tare da Mimi muka dawo, a compound din gidan naga Zeey ita da kawar ta suna hira da alama rakiya tai mata.

Suna gani na Zeey ta fara tafiya tana wani bude kafa sai yarfa hannu take daga murya tai yadda zanji tace "kawata bari kawai amma wallahi ba karamin Azaba Yaya Azlan ya ban ba kinsan yadda ya susuce akaina kuwa sai ihu yake, hmm toh abinka ga wanda yaji guri zamzam."

Tafawa sukai Malika tace "ki bari kawata kice fata fata yai miki"

Cije baki Zeey tai tace "Hmm da kyar fa na lallabasa ya fita da so yai ya kara bakiji sambatu ba nasha kalaman soyayya amma."

Banxa na musu kamar ba abinda naji na bude kofar palour muka shiga, iya ce ta riko Mimi zuwa dakinta don mata wanka nima na shiga dakina.

Amma abin da yaban mamaki yadda maganganun Zeey suka tsaya min a rai, wani abu mai zafi nake ji a kirjina duk lokacin dana rintse ido naga yadda take tafiya, knn wani abu ya shiga tsakanin su duk irin abinda yai min shi yai mata itama.

Ganin ina bata lokaci a tunanin yasa ni fara istigfari, wanka nai na shirya na fito Palour.

Abinci naci sannan na shiga duba littafai na, ina zaune a gurin har akai Isha'i mikewa nai naje nayi sallah na dawo nice har 10 amma shiru bai shigo ba kamar yadda ya saba, wani bacin rai ne naji yana taso min zuciya ta ta fara rayamin yana can yana ma zeey duk irin abinda yake min.

Kwalla ce ta tarar min kawai na mike na shiga daki na kwanta, da kyar bacci ya dauke ni duk juyi in zanyi sai na hararo sa kwance Zeey na kirjinsa.

Washe gari da bacin rai na tashi ko breakfast ban ba muka tafi makaranta.

Karfe biyu na hadu da Aisha tunda muka koma school bamu taba haduwa ba sai yau, rungume ta nai ina jin kwalla na tarar min.

Kallona tai tace "Ya Batul irin wannan fresh haka meye sirrin ko duk amarcin ne".

Hararar ta nai nace "bana son hauka fa meye wani amarci kuma"

Dariya tai tace "Nayi missing dinki sosai kusan kullum sai nayi wa Hub rigima ya kaini gidanki, yace zai kawo ni insha Allah ai"

Haba na rike nace "Aisha yaushe kika lalace au hub"

Fari tai da ido tace "eh mana ya Batul da so kike nace masa Yaya haba ai an wuce gurin har honey kiransa nake a lokacin da yakamata na kirasa da sunan"

Kallon Aisha kawai nake na girgiza kai nace "kin lalace Aisha"

Dariya tai tace "in har irin wannan lalacewar ce ynxu ma aka fara kin manta hudubar Aunty Baby Beauty lounge da tai mana lokacin gyaran jiki, ni nama fadawa hub zan koma gurin ta in nayi wata biyu tai min lafiyayyan gyara na yini daya kuma ta tsumani sosai yadda zan gigita Hub"

Da sauri nace "Astagfirulla wai haka kika koma Aisha"

Turo baki tai tace "wai don Allah Ya Batul kar dai ki cemin baki yarda komai kin rungumi mijin kiba, kinsan fa kina da kishiya kar ki tsaya wallahi ita ta mallake zuciyar sa kina zaune"

Tabe baki nai nace "ta dade bata mallake na ni ina ruwana"

Xaro ido tai tace "mun kade don Allah Ya Batul kiyi hakuri yadda kike dinnan munsan ba karamin haukata Daddyn Mimi zaki yiba Allah in kika ajiye komai a gefe kika rungumi rayuwar auren ki"

Hade rai nai naki magana don har ynxu rai na a bace yake wato sbd ya kwanta da ita shine ya manta dani koh, muryar Aisha naji tana cewa ynxu dai zaki gurin Aunty baby din kema

Daga kai nai nace zan je insha Allah ai ko bakomai ina son naga fatata tana glowing Nima

Shiru Aisha tai sai can tace Ya Batul yaushe zaki je gida ina ta missing su Umma Allah

Ajiyar zuciya na sauke nace bara na kirata ma mu gaisa taji mun hadu, nan na kira mana Umma sosai muka shagala da hira da ita sai murna Aisha take ganin wayata har Umma sai da ta fadawa irin sabuwar wayar da nai.

Sai da Zan shiga wani lecture din sannan mukai sallama kamar kar mu rabu.

Karfe 4 na isa gida yau zama nai bayan nai sallah wayata na dauka na shiga WhatsApp kamar wasa naga baby yamin magana, sai da na turo baki sannan na shiga karamin message ne "kiyi abinci Haidar zai zo da matar sa bayan magriba".

Hade rai nai kamar kar nayi tunda ai ba girki na bane sai kuma kawai na tashi.

Kitchen muka shiga nida iya kunun Aya na fara yi sannan nai scotch egg sai fried rice da pepper chicken da coleslaw, ana Magriba muka gama jera flask din nai akan dinning na ja Mimi wanka na fara Mata na sa mata simple kaya sannan Nima na shiga toilet.

Fitowa nai daure da towel a jikina sai kamshin sabulun wanka nake, sai da na karaso tsakiyar dakin idona ya sauka akan sa yana sanye da jallabiya yayi fresh sai kamshi yake.

Wani mugun hade rai nai ina tsuke bakina don kallon sa kadai ma haushi yake ban, ganin yadda ta hade rai yasa Azlan takowa har ya karaso gabanta.

Zura Mata ido yai yana kallonta yayi missing dinta sosai kwana biyu da bai sata a idonsa yadda ya kamata ba, busy ya shiga sosai ga lectins ga company su sun sami wani babban project kuma shi aka bawa zai yi zanen shiyasa duk baya samun zama ko jiya sai 11 ya dawo.

Dan dagowa nai na kalle sa ganin ni ya tsurawa ido yasa na murguda baki na ina kawar da kaina, murmushi yai yace "laifin mai nai Miki kayan dadi na"

Kara hade rai nai jin abinda ya fada ina turo baki, kankance idonsa yai cikin wata murya da shi kansa bai San yana da itaba yace "nayi kewar ki sosai"

Da sauri na dago na kalle sa jin abinda ya fada turo baki nai cikin shagwabar da ban san nayi ba nace "ba wani kewata day kai jiya ko kazo kaga ya muke nida Mimi"

Kama bakinsa yai yace "shiyasa ake fushi dani ashe kema kin yi kewar tawa"

Harara na watsa masa da fararen idanuna nace "ba wani kewar Ka danai nidin kawai dai Mimi ce take damuna da tambayar Ka"

Kankance ido ya Kara yana matso wa kusa dani yace "uhm haka ne ashe ynxu dai Mai zan samu a dan bani"

Kallonsa nai da mamaki nace "mai zan baka kuma"

Lasar lips dinsa yai yace "abin dadi mana "

Wani kallo nai masa kafin nace "yana dining muje na zuba ma"

Hannunsa yasa ta waist dina ya janyo ni jikinsa, wata wawuyar ajiyar zuciya ya sauke jin boobs dinta a kirjin sa yace "ynxu ko dan Nonon nan baxa ki taimako dashi ba"

Kamar zanyi kuka don kunya nace "wai Kai don Allah baka Jin kunya kadinga kiran abu haka ba sakayawa"

Kansa ya tura wuyana yana shinshina yace uhm toh mai kike so nace uhm

Rintse idona nai ina matse hannuna yadda yake shinshina wuyana sosai abin yake tasiri a jikina ina jin yadda jikina yake karban sakon sa yadda ya kamata.

Dago kansa yai daga wuyanta ya zubawa fuskar ta ido, murmushi yai a hankali ya soma matso da fuskar sa kusa da ita har ya hade bakinsu, wani zazzafan kiss yake bata da batasan lokacin data sa hannu ta rungume sa ba.

Tun yana kiss din shi kadai har ta shiga tayashi ba tare data sani ba, sai yawo yake da hannun sa a saman kirjinta.

Ringing din wayar sane ya dawo dasu daga duniyar da suka tafi da sauri na janye jikina wata kunya tana lullube ni kallona yai yace "uhm Ashe dai su Maman beauty an iya kiss gaskia ban koshi ba anjima zan shigo maki sai da safe ki kara min baxan iya Jira sai da safe ba."

Hararar sa nai ina juyawa fita yai yace "In Kin shirya ki same ni a part dina bakin sunzo"

Murmushi kawai na samu kaina dayi, toilet na koma na sake alwala sannan na fito sallah nai nasa Riga mara nauyi sai na dora hijab akai ba komai a fuskata sai lip gloss, turare na fesa Sama sama na fito banga Mimi ba nasan baxai wuce shine ya tafi da ita ba.

Da sallama na shiga palourn duk dagowa sukai suna kallona, Yana zaune a kujera 3 sitter Mimi na kan cinyar sa sai Zeey a gefe tasha kwalliya cikin riga da skirt sai yalolon mayafi data yafa, sai Haidar da matar sa akan 2 sitter.

Zama nai akan 1 sitter muka gaisa da su, cikin wasa Haidar yace "uwar gida sarautar mata ai ynxu nake tambayar gogon kina ina"

Murmushi kawai nai ina kallon Mimi dake Wasa da wayar sa, kallona tai tace "Maa Daddy yace zai siyo min iPad na dinga karatu ina wasa dashi"

Dan ware idona nai nace "da gaske"

Daga mun kai tai tana washe bakinta, mikewa nai ganin ba'a kawo musu ko ruwa ba nace "bara na dawo ynxu"

Ban dade ba na dawo dauke da tray dana sako musu drinks da ruwa sai jug din kunun Aya dana sako akai, ajiye musu nai nace bismillah

Komawa nai na dakko flask din abincin na ajiye akan dinning sai da na jera komai har plates sannan dakko dish din dana sa scotch egg din a ciki na ajiye a kan center table din palourn.

Haidar ne ya fara dauka yasa a baki, lumshe ido yai yace gaskia yayi dadi kallon matar sa yai yace "Madam zaki koyi wannan abin yamin dadi"

Dariya tai ta kalle ni tace "kina ji Maman Mimi zan zo koya toh"

Murmushi nai nace "Allah ya kawo ki lafia"

Kallona Yai yace "nima bani naci mana naga sai yabawa ake amma ni banci ba"

Kallon sa nai kamar zanyi magana ya kashe min ido daya, girgiza kai nai ina sakin wani tattausan murmushi, dauka nai guda biyu na sa mishi a tissue Mika masa nai ya karba yace "yauwa saura Kunun Aya"

Shima zubo masa nai na basa, hirar sai ta koma isu isu nidai ina kallon TV amma duk a takure nake.

Kiran sallah ne yasa su mikewa suka fita masallaci, kallon Matar Haidar nai nace "Madam muje ciki muyi sallah muma."

Mikewa tai tana kallona tace "muje kamar kinsan dama a matse nake sai dauriya nake"

Dariya nai nace "da kinyi magana ai"

Haba ta rike tace "a gaban Daddyn Mimi din tab baxan iyaba ni tsoro ma yake ban wallahi"

Girgiza kai nai naja hannun Mimi muka tafi, Zeey da ta cika dam tana ganin sun fta ta mike sa sauri ta dauki scotch egg guda biyu ta danna a baki, korawa nai ta kunun ayan tai gyatsa tace "shegia ashe ta iya girki"

Sallah mukai a dayan dakin sannan mukai exchanging number, palour muka fito nan muka tsaya hira anan take fada min ciki ne da ita wata 4.

Sai da Haidar ya kirata sannan muka koma palourn, a dinning na gansu suna zaune harda Zeey da ta kagu a bude abincn taci.

Karasawa mukai Maryam matar haidar tayi serving dinsa nima na zubawa Ogan nasa na tura masa, ko kallon bangaren da Zeey take ban ba ina gama zuba musu na rufe flask din dama already Maryam ta dibi nata.

Palourn muka koma tana ci muna hira, Zeey kuwa ta kulu iya kuluwa a fusace ta mike ta koma part dinta tana Jan Allah y isa.

Sai wajen 10 suka tafi bayan Azlan yai ma Haidar alkawarin kai mu muma.

Nidai suna wucewa na kwashe flask dina don na rantse Zeey baza taci abincin ba (Batul Banda bakin Hali fa😂😂)


Ragowar abincin nasa a fridge na koma daki, kwanciya nai bayan nai addu'a ina Jin tsoron karbar girkin da zanyi gobe.

Washe gari ba school Mimi ma bata je na kasancewar weekend ne, muna zaune a dinning muna breakfast ya shigo cikin kananun kaya yayi kyau sosai.

Zama yai a kujera dake kusa dani yace "ki shirya bayan Azahar zamu je gaida Baffa daga nan Zan ajiye ku a gida"

Daga masa kai nai nace "ina kwana, an tashi lafia"

Langwabe kai yai ya kalli Mimi ganin idonta baya kansu yace "ina na tashi lafia jiya baki Kara ban wannan kiss dinba, ynxu toh ki taimako da nonon kinji"

Da sauri na kalle sa kamar zan fashe da kuka nace "wai don Allah kai baka jin kunya, ni wallahi kunya kake sani"

Lasar lips dinsa yai yace "baxa ki gane ba amma zansa ki gane, fatan dai kin warke don zuwaira ta taki kwanciya"

Salati na saki na mike da sauri na nufi palour ina fadin Innanillahi wa innanillaihir raji'un.

Biyo ta yai yana murmushi girgiza kai yai yace "ki kara gasa kanki sosai kinji don Allah baxan iya hakura ba wannan gurin na irin Wanda ake kyalewa bane, ni da zaki taimaka ma da na bar zuwaira ta a jiki kawai"

Kallon sa nai kawai na fashe da kuka, haba ya rike yace "meye kuma uhm so kike nasha nonon kaikayi yake shine kike kuka, to Maza muje daki ki bude min."

Bansan lokacin dana tsai da kukan nawa ba na zura masa ido ina mamakin tsantsar rashin kunyar sa, ganin yadda nake kallon sa yasa shi fadin "meye haka uhm nifa kinga bana boye boye duk abinda nake ji fada nake kawai, ke baxa kice kinyi missing din zuwaira taba"

Kau da kai kawai nai nace "Allah ya shirye ka"

A baxata naji ya bani wani kiss a saman lips dina da sauri na dago na kalle sa kashe min ido daya yai ya fita.

Binsa da kallo nai ina girgiza kai kawai, nida iya muka tuka tuwon semo da miyar kuka data ji kifi da nama.

Shiryawa mukai nida Mimi cikin atampa iri daya na yafa mayafi na tun daga Kai, basket din dana sa kayan flask din na dauka mimi kuma ta rike min jaka.

A motar muka same su suna zaune Zeey an kame a gaban mota taci katon glass, nidai ban Kula kowa ba muka shiga bakin nida Mimi.

Tafiyar minti 10 ta kaimu gidan Baffa, cikin mutunci muka gaisa sai sunkuyar da kai kasa nake don ni kunyar abinda nai a gabansa nake, fahimtar hakan dayai yasa shi dinga tsokana ta dn na saki jiki.

Nasiha yai mana sosai kafin mu muke nida Zeey muka fita bayan na ajiye masa basket din sai godiya yake.

Gyaran murya Baffa yai ganin yadda Azlan yabi bayan Batul da kallo da sauri ya juyo yana sosa kai sai murmushi yake.

Murmushin manya Baffa yai yace "zaki lafia"

Shafa kansa yai yace "lafiya lau tsoho"

Gyada kai Baffa yai yace "Naga Alhamdulillah aure ya karbe Ka kayi kiba abinka."

Gyara zama yai yace "wato tsoho ai na jawa Junaidu Allah ya isa da bai fada min haka abin yake ba da tuni na Jima da aure wata kila ma da ynxu aurar da yarinya zanyi"

Hangame baki Baffa yai yace "ban son shirme Zaki, taya zaka aurar da yarinya"

Shafa gemun sa yai yace "bara nai Shiru kawai ba kyau tone tone"

Tallake masa keya Baffa yai suka sa dariya a tare, mikewa yai yace "na tafi tsoho"

A gidan su Mami muka dade sai bayan Isha'i muka dawo, wannan Karan nice a gaba.

Wanka nai wa Mimi nasa Mata kayan bacci, nima wankan nai na shirya cikin riga da wando masu laushi.

Turare na fesa mai sanyi bayan na shafe jikina da Humra, ina cikin saka Hula ya shigo yana sanye da pyjamas blue colour sunyi matukar masa kyau.

Kallon sa nai shima zuba min idon yai, Kan dadduma ya hau yace "zo muyi sallah"

Zanyi magana yace "bana son gardama plz"

Sallah ya jamu a nutse Wanda yasani mamaki sosai, ya dade yana addu'a sannan ya shafa juyo wa yai ya kalle ni yace "muje koh"

Da sauri nace "ina zamu"

Tsare ni yai da idonsa yace "yau girkin kine, baxan Kara kwana ni daya ranar girkin kiba muje kiban nonona na sha, yunwar sa nake ji"


Comments Nd share plz


Mrs A.M🥰

[17/09, 19:16] Deejarh🤍: ♠️♠️♠️♠️♠️

*TASWIRAR KADDARA*

♠️♠️♠️♠️♠️


Written by
Mrs A.M🥰

Page 35

Dedicated to Maman Imam Novel Group🥰

BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM


*TALLA TALLA TALLA*💃💃💃💃


*Mrs Dnah perfumes nd more*

*Ina masu bukatar kamshi da kayan gyaran fata duk ga dama ta samu, ku garzayo gun Mrs Dnah perfumes and more domin samun kayan kamshi, turaren wuta da Humra da kuma mayukan gyran fata yadda zaki dinga walwali kina daukar hankalin oga😉*

*Muna Saida*

*Perfumes*
*Turaren wuta*
*Humra*
*Kindikay(turaren jiki da na Kaya wanda ake yi a kujera da gabbasa)*
*Freshner*
*Turaren Mopping*
*Soaps*
*Body creams da anything na gyaran fata*.


*Duk wani Abu da kuka sani na kamshi da kuma wanda zai gyara maka skin muna siyar wa cikin farashi mai sauki.*


*Phone number*
+234 702 577 7778

Location kano


Hadiyar yawu nai nace "toh bara na kai Mimi dakin ta sai nasa su kwana tare da iya."

Dan zuba mata ido yai kamar baxai yadda ba sai kuma kawai ya gyada kai ya fita.

Ajiyar zuciya na sauke na dauki Mimi gabana sai faduwa yake, dakin ta na kaita sannan naje na taso Iya nace ta kai katifar ta dakin Mimi su kwana tare.

Hijab nasa na nufi part din sa baya palourn hakan yasa direct na nufi dakinsa, a zaune na same sa a gefen gado yana danna waya na riga a jikinsa sai boxer kadai.

Kallo daya nai masa na dauke kaina gabana yana tsanan ta bugawa, a farkon gadon na tsaya kaina a kasa ina wasa da hijab dina, sam banji tahowar Saba kawai sai hucin numfashin sa naji a fuskata. Da sauri na dago wanda dagowar da zanyi shima ya matso da fuskar sa sosai kawai bakin mu ya hade.

A tare muka lumshe idonmu, ban hana Saba sai da ya tsotse bakin san ransa sannan ya sake ni, janyo hannuna yai yace "cire kayanci toh ina son na ganki sanbal ba komai, na mori sadakina."

Turo baki nai nace "tabdi kawai sai nayi tsirara a gabanka."

Wani murmushi yai yana lasar lips dinsa yace "kin manta na ganki a tsirarar ko ina fa ba inda ban gani ba"

Hararar kafafun sa nai ina turo baki nace "ba kyau dai fadar irin haka"

Zaro manyan idonsa yai yace "meye ba kyau din, in kunya kike ji ni bara nazo na cire miki uhm"

Hijab na janyo na rufe fuskata nace "Allah kana sani Jin kunya kuma ba kyau"

Murmushi yai ya karaso inda take hannu yasa ya cire mata hijab sai kayan baccin jikinta suma sai da ya cire su duka ya rage daga ita sai bra da pant, hannu yasa yana kokarin zare min hannun bra na fada jikinsa ina kankame sa.

Ajiyar zuciya ya sauke yace "naji toh bazan cire ba kunyanatu shikenan."

Ajiyar zuciya na sauke ina Kara lafewa a jikinsa wani daddadan kamshi ke tashi daga jikinsa ga laushi in ba karya nai ba sai naji jikinsa ma yaso yafi nawa karfi. Ina cikin wannan tunanin naji ya dauke ni cak da sauri na sa hannu na riko wuyansa ina zare ido.

Dariya yai yace "matsoraciya kawai ni ina mamakin ma yadda akai kike da tsiwa haka"

A kan gadon ya kwantar dani shima ya shiga ciki addu'a yai mana ya kashe wutar dakin, janyo ni jikinsa yai ya rungume yana sakin ajiyar zuciya.

Ba karamin kokari yai ba gurin kai zuciyar sa nesa don kar ya taba ta.

Washe gari ya riga ni tashi sai da yai alwala sannan ya tashe ni, kayana na mayar nasa Hijab dina har nakai kofa na dawo a gurguje na gyara masa gadon dakin na fita.

Sallah nai na shiga kitchen na mana breakfast a gurguje muna da text yau gashi ban wani yi karatu sosai ba, kai masa breakfast dinsa nai part dinsa, lokacin da nai wanka Iya har ta shirya Mimi.

Breakfast mukai muka fita hannun ta na cikin nawa, sai da muka fara ajiye ta sannan nima aka kaini.

Ina zaune a hall din nida Asma'u data zo da babyn ta sbd text din da mukai, wayata na dauka na shiga WhatsApp don ina son duba wani littafi da nake bi na Mom Ahlan wai shi Azima da Aziza Macizai ne, book din ya dau hankali na sosai har siya sai da nayi.

Ina shiga naga batai posting ba dan tsaki nai har zan fita naga wata number ta ta min magana, shiga nai naci Karo da sako kamar haka "Ashe yadda kike min tinkaho akan kin auri sir Azlan ashe duk na banxa ne tunda gashi na gansa yaje rage marar sa a club sbd baki iya kashe masa kishin ruwa ba kuma kisa a ranki dole ne na aure sa don shi nawa ne"

A kasan rubutun hotuna ne guda biyu jikina yana rawa na bude su na shiga sa sauri na rintse idona dayan Azlan ne zaune akan kujera wata mace tana kan cinyar sa sanye da bikini ya tura rabin fuskar sa kirjin ta, dayan kuma suna tsaye ne ya manna mazaunan ta a jikin wandonsa shima ta gefe aka dauka gefen fuskar sane kawai ya fito.

Wani irin bugawa kirjina yake ji nake kamar na fashe da kuka, numfashi na har wani Sama Sama yake, kallon Asma'u nai nace "bara na tafi gida kaina ciwo yake sosai."

Kallo daya tai min ta hango damuwa kwance a fuskar ta amma da alama bata son fada mata daga kai tai tace "Allah ya kara sauki yasa kaffara ne, nima daga next lecture Zan tafi"

Murmushi nai kawai na fita, a daidaita na tare nahau ina kokarin hana hawayen daya cika min ido zubowa.


********
Dago kansa yai don ganin waye ya shigo masa office kai tsaya ba tare da knocking ba, ganin ta yai tasha matsattun kaya an fente fuskar nan da makeup.

Yamutsa fuska yai yana hade rai yace mai kika zo min office

Wani juya ido Zuby tai tana karka da key din hannun ta cikin yanga ta tura masa wayar ta kan table din cikin bada umarni tace "Ka kalla wannan pics din da kyau Kai ne aciki da budurwar Ka, already pics din sun riga sun isa wayar Batul, don haka saura wayar mutanen gidan ku gwanda cikin kwanciyar hankali mu sasanta kanmu Ka aure ni ni kuma na ma alkawarin zan goge su ranar da aka daura mana aure."

Kallon pics din yake idonsa ya Kada yai jajir, shi babban abinda ya daga masa hankali da tace wai ta turawa Batul.

Kallon ta yai yaga sai wani juya ido take tana hura hanci, mikewa yai a hankali ya kalle ta cikin takun kasaita ya isa inda take kallon ta yai yace "ynxu so kike na aure ki sbd wannan pics din right?"

Kada kai tai tana wani murmushi tace "kwarai kuwa"

Girgiza kai yai yace "Anya kina da brain a kanki kuwa, ni Azlan kike so na aure ki sbd baki da hankali ko an fada miki ni irin shashacan maxan nan ne da wannan abin zai sa na yadda na aure ki"

Da sauri ta dago ta kallesa cike da mamakin maganarsa tace "har gidan ku zan kai pics dinnan kuwa"

Wayar sa ya zaro daga aljihun sa yai searching number ya miko mata cikin hade gira sosai yace "ga numbern Abie nan maza dauki ki tura masa"

Sakin baki tai tana kallon sa cike da tsantsar mamaki, wani murmushi yai yace "an fada miki ana iya blackmailing Azlan wannan kuskure ne"

Cikin daga murya tace "baxan yi mamaki ba dama an fada min cewa har karamar yarinya kai wa ciki kuma ta haife ma shegi....". Bata karasa ba taji wani lafiyayan mari ya sauka akan kuncin ta kafin ta dawo hayyacin ta ya Kara sauke Mata wani.

Cikin tsantsar bacin rai yace "kar na kara ji kin shaganta min yarinya na rantse Zan iya kalla ni don ubanki shegia yar iska kawai."

Kuka ta fashe dashi tana dafe kumatun ta duka biyun ta bude baki zatai magana da sauri yace "shhh kina Kara magana zanyi ball dake wallahi, wuce ki ban guri kar na Kara ganin koda inuwar ki a inda nake in ba haka ba.."

Jakarta data fadi ta dauka jikinta sai rawa take ta fita tana tsinewa Nana a ranta don ita ta bata shawarar yin haka.

Shi kuwa bayan fitar ta hannu yasa yana hargitsa gashin sa damuwar sa data batull


******
A kofa gida aka sauke ni na shiga ba kowa a compound din bayan gate man, part dina shige ina shiga na shige dakina.

Kan gado na zauna kawai na fashe da kuka da ban san dalilin kukan ba, na dade ina kukan har sai da naji kai na Yana tsara min, sannan na hakura.

Abincin dare mukai nida iya na kai masa nasa part dinsa, duk bana cikin walwala ta komai cikin dauriya nake yinsa duk motsi in zanyi sai pics din sun fado min a ido.

Bayan nai Isha'i wanka nai na shirya cikin kayan bacci, nasa Mimi tai bacci itama hijab nasa na tafi part dinsa tunda ya ce anan Zan dinga kwana amma ga mamakina bai dawo ba har lokacin.

Zaman jiran sa nai har 11 Shiru bashi ba labarin sa.


*********

Shafa kirjin sa tai cikin shagwaba tace "My man gaskia ban koshi ba nidai haba mun dade bamu hadu bafa"

Latsa bom bom dinta yake cikin zakin muryar sa yace "honey ni kaina ba wai na koshi bane 11 tayi shiyasa nake son zuwa gida nasan madam tana nn tana jirana"

Turo baki tai tace "Haba My Man plz Ka kwana kawai mana"

Mikewa yai yana sa kayan sa yace "zamu hadu gobe kinji kar ki damu kinsan ke din ta musamman ce koh"

Tabe baki tai tace "toh ynxu in Ka koma gidan mai zaka ce mata"

Wani killer smile ya saki yace "aiki ne ya rike ni mana uhm kema kinsan haka nake fada ai"

Dariya sukai a tare, ajiye mata Bandir din 500 yai yace "ga wanna a kara gyara sosai"

Wani kallo ta masa tace "mai kake nufi uhm wato ba dadi gun knn"

Da sauri ya zaro ido yace "na isa ke kinsan duniyar da kike kaini kuwa"

Wani murmushi tai tace "naji toh sai mun hadu goben"

Fita yai yana murmushi cike da nishadi......


*********

A gajiye ya shigo cikin palourn hannun sa rike da jakar system dinsa, wani irin bugawa gabansa yai yana kallonta yadda ta hade rai sosai.

Ajiye jakar yai ya karaso gabanta Zama yai a kasa ya daura kansa akan cinyar ta, cikin kasa kasa da murya ya shiga mata magana duk yadda naso naji abinda yake fada mata hakan ya gagara kawai naga tana sauke ajiyar zuciya hawaye yana zubo mata.

Sai da ya tabbatar ya wanke kansa tsaf sannan ya mike yace zuba min abinci yunwa nake ji bara naje nai wanka.

Bin bayansa da kallo nai kawai na saki wani murmushi, dinning na nufa ina Jin duk wani kunci na yana yayewa.

Yana shiga daki ya saki ajiyar zuciya, wanka yai ya dawo palourn tare suka ci abincin sannan suka tafi daki.

Daure wa yai ya ki ya tabata don baya son ranta ya baci duk kuwa da yadda yake da matukar bukatar ta a haka bacci ya kwashe su.......


Asuba ta garii.....


Kuyi manage da wannan plz ina busy sosai kawai nayi muku ne sbd nai alkawari.


Comments Nd share plz


Mrs A.M🥰
[19/09, 15:51] Deejarh🤍: ♠️♠️♠️♠️♠️

*TASWIRAR KADDARA*

♠️♠️♠️♠️♠️


Written by
Mrs A.M🥰

Page 36

BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM


*TALLA TALLA TALLA*💃💃💃💃


*Mrs Dnah perfumes nd more*

*Ina masu bukatar kamshi da kayan gyaran fata duk ga dama ta samu, ku garzayo gun Mrs Dnah perfumes and more domin samun kayan kamshi, turaren wuta da Humra da kuma mayukan gyran fata yadda zaki dinga walwali kina daukar hankalin oga😉*

*Muna Saida*

*Perfumes*
*Turaren wuta*
*Humra*
*Kindikay(turaren jiki da na Kaya wanda ake yi a kujera da gabbasa)*
*Freshner*
*Turaren Mopping*
*Soaps*
*Body creams da anything na gyaran fata*.


*Duk wani Abu da kuka sani na kamshi da kuma wanda zai gyara maka skin muna siyar wa cikin farashi mai sauki.*


*Phone number*
+234 702 577 7778

Location kano


Washe gari rai na fes na tashi don in har na tuna maganganun da Daddyn Mimi ya min sai na ji wani farin ciki ya mamaye zuciya ta.

A dakin sa nai sallar asuba sannan na koma part dina ina zuwa pics din da zuby ta turo min na fara gogewa kafin na shiga kitchen.

Ranar ban je makaranta ba kasancewar munyi waya da Aunty Bilkisu tace zata zo.

Wurin Azahar tazo naji dadin zuwanta sosai mun sha hira sannan ta taho min da kayan da'a data karbo mana gurin Aunty baby, nidai karba kawai nai bana jin amma Zan iya sha ynxu.

Kallona tai tace "na San halin ki batul zaki iya kin shan magungunan nan wallahi ki nutsu kina fa da kishiya ki maida hankalin ki kina gyara don Allah Batul."

Turo baki nai kawai a raina ina fadin wane gyaran kuma bayan wahalar daya bani, sai wajen 7 ta tafi.

Cikin kwana biyun daba girkina bane sosai na maida hankali gurin gyaran jikina, har dilka nai wa kaina kuma sosai na dage da shan kayan fruits haka kurin naji ina son nayi gyaran Nima.

Yau na karbi girki kafin ya dawo sai da na shiga part dinsa na gyara masa shi sosai na kunna turaren wuta, har bedsheet din gadon sai da na chanja ina yi ina turo baki.

Jera masa abinci nai akan dinning na koma part dina wanka nai na shafe jikina da Humra masu dadin kanshi, tsayawa nai ina tunanin kayan da zansa kawai sai na samu kaina da janyo wata English wear, riga ce mai siririn hannu tana da tsagu a ta gefen kafar tun daga kasa har kusan rabin cinyar ta ga kirjin da suka fito sosai kasancewar rigar ta matse ta ainun.

Juyi nai ina kallon kaina a mirror kamar na cire sai dai tuno hudubar Aunty Bilkisu yasa ni sakin ajiyar zuciya, hula na sanya mai roba ata karshen ta na Kara bade jikina da turare.

Jona wayata nai a charji na fito ina tafiya a hankali ji nake kamar na koma, cikin sanda na bude kofar na shigo daidai lokacin da ya debo abinci zai kai bakinsa.

Sakin baki yai yana kallon ta tunda ga kasa har sama ya kasa motsi gaba daya, dan murmushi na sakar masa sannan na fara takowa gabana yana faduwa nazo daidai gurinsa kawai yasa hannu ya fisgo ni jikinsa.

Har Kara na saki don na ji tsoro, kansa ya tura a wuyana yana shinshina wa sai ajiyar zuciya yake sauke wa, dago kansa yai ya zuba mata idonsa da suke sheki yace "ynxu fisabilillahi meye haka uhm Maman beauty, zuwa kikai ki hallaka ni kinsan yadda kike da kayan marmari kuwa ynxu gashi zuwaira ta ta mike"

Sunkuyar da kai nai kasa kawai ina kokarin sai ta kaina, yadda yake magana tsigar jikina har mikewa take.

Hannun sa yasa yana yawo dashi a saman boobs dinta yace "Zan sha wannan gidan dadi ta"

Da sauri na kalle sa nace "nidai ba ruwana"

Murmushi yai yace "Zaki bani nasha toh, ki taimaka kinji ina cikin wani hali"

Lumshe idona kawai nai ina tuna azabar dana sha a hannun sa, mikewa yai da ita a jikinsa kawai ya sunkuya ya dauke ta cak.

Dakinsa ya nufa da ita bai sauke ta a ko ina ba sai akan gadon sa, biyo ta yai ya Mata runfa yana kallon fuskar ta yadda ta lumshe idonta ba karamin kyau tai masa ba.

Cikin muryar sa data shige ciki sosai yace "kina da kyau mai daukar hankali"

Bude idona nai a hankali na zuba masa ido nima, a hankali ya dora bakinsa akan nata ya shiga bata kiss mai zafi wanda yaso tsotse ma Batul ruwan Kai.

Tun yana shafa ta a nutse har ya koma kamar wani zarrare tuni yai fatali da kayan sa da nata sai latsa ta yake, duk ya rikice lokacin daya nemi ya shiga babban birnin bata hana Saba sai dai taci uwar wuya kamar lokacin farkon.

Oga Azlan kuwa ihun sa ya dinga yi bil hakki sai rafkawa tsoho Kira yake, cikin fitar hayyaci yace "kiji tsoron Allah Maman Beauty kina lalatani ki kyale ni haka na huta na shiga uku ni Azlan Mijin Batul"

Hawaye kawai nake goge wa ina jinsa sai har da su Mami sai da ya kira, a hankali ya sauka a kanta ya koma gefe yana sauke numfashi.

Kallon ta yai ganin kuka take yasa shi daukar ta cak ya shiga da ita toilet, gasa ta yai sannan sukai wankan tare duk da sai noke wa take.

Kallon ta yake hannun sa nakan boobs dinta yana shafawa dayan na bakinsa sai tsotson Kayan sa yake, cire shi yai daga bakinsa yace "Maman Beauty"

Ban amsa shiba sai rintse idona dana sake, murmushi yai yace "wai zuma kike zubawa gurin ne in zaki zo, nidai ina Jin kamar yafi Zuma dadi ma in dan Kara sau daya kinji zuwaira ta bata jin lallashi"

Kuka kawai na fashe masa da shi da sauri ya daura kansa akan kirjin ta yace "yi shiru kinji baxan sake yau ba sai gobe, in sha nonon amma Shi baxan iya hakura ba kinga ina kallonsu fa suna kallona"

Cikin kasa kasa da Murya nace "kayi hakuri zafi suke min Allah*

Marairaice wa yai yace "kadan fa zan dan sha shinn kawai"

Shiru kawai nai masa ganin haka yasa shi mai da kansa yana tsotson kayansa har bacci ya dauke sa.

Washe gari sosai na kara gasa kaina dana koma part dina, breakfast dinshi part dinsa nakai har da nawa don yace min kar naci abinci tare dashi zamu ci.

Wanka nai na shirya cikin riga da wando masu kyau bandana na daura a kaina hakan yasa gashi na ya fito sai kamshi yake, Mimi data zuba min ido tace "Maa ina zaki gurin Daddy zaki shine kikai masa kwalliya"

Hade rai nai nace "ban sani ba waya koya miki surutun banxa eyee"

Sunkuyar da kanta tai tace "sorry MAA baxan sake ba"

Gyada kai nai nace "Maza jeki gurin Iya kuyi kallo"

Juyawa tai ta fita kanta a kasa ajiyar zuciya na sauke na Mata hakane don ta daina min suruta haka take tambaya ta mai yasa bana kwana tare da ita ynxu..

Hijab nasa sbd iya na wuce part dinsa ina, yana zaune a dinning da alama jira na yake.

Hijab din na cire na ajiye a kan kujera, takowa nai cikin tafiyar daukar hankali har na isa dinning din.

Cikin kasa kasa da murya nace ina kwana

Gyada kai kawai yai yana lasar lips dinsa, cup na janyo zan zuba masa tea din ya janyo ni jikinsa, shafa bombom dinta yai yace "ynxu nai man rigima kike ko meye haka, kinzo kina nuna min nono da duwawu sai juya min su kike ga zuwaira kuma ta ce bata yadda ba"

Kamar zan kuka nace"ni Ka sake ni na mike"

Kara riko ni yai sosai yace "Ki taimaki maraya"

Kallonsa nai nace "waye marayan"

Kasa kasa da ido yai yace"ni mana ynxu in baki bani na wa zai bani kinga na zama marayan karfi da yaji taimako zaki yi"

Da dadin baki ya sa na yadda muka tafi daki amma fa nayi nadamar binsa don ya wahalar dani, da kyar ya kyaleni muka fito idona sunyi luhu luhu sbd kuka.


Kwanci tashi munyi wata hudu da aure kuma muna karshen first semester don yau muka gama exam dn mu, zuwa ynxu sosai na saki jiki da Daddyn Mimi tun ina Jin tsoro in yazo da bukatar ta sa har na sake ko bai neme niba ina neman sa ni.

Ya mai dani mara kunya yadda yake bukata, sosai na fitsare idona ba kalar iskancin da ban masa tsakanina da Zeey kuwa sai dai in mun hadu mu gaisa Sama Sama na wucewa ta don ba karamin kishi nake da itaba.

Yau zan fita girki kuma karfe hudu muka gama exam dinmu, nufar office dinsa nai don gaskia so nake mu dan ja Kaya kafin na koma gida tunda nasan in na koma gida duty ya fita daga hannu na..


Plz kuyi manage da wannan kai na ke ciwo ngd


Comments Nd share plz


Mrs A.M🥰

[21/09, 01:52] Deejarh🤍: ♠️♠️♠️♠️♠️

*TASWIRAR KADDARA*

♠️♠️♠️♠️♠️


Written by
Mrs A.M🥰

Page 37

Dedicated to TASWIRAR KADDARA Club🥰

BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM


*TALLA TALLA TALLA*💃💃💃💃


*Mrs Dnah perfumes nd more*

*Ina masu bukatar kamshi da kayan gyaran fata duk ga dama ta samu, ku garzayo gun Mrs Dnah perfumes and more domin samun kayan kamshi, turaren wuta da Humra da kuma mayukan gyran fata yadda zaki dinga walwali kina daukar hankalin oga😉*

*Muna Saida*

*Perfumes*
*Turaren wuta*
*Humra*
*Kindikay(turaren jiki da na Kaya wanda ake yi a kujera da gabbasa)*
*Freshner*
*Turaren Mopping*
*Soaps*
*Body creams da anything na gyaran fata*.


*Duk wani Abu da kuka sani na kamshi da kuma wanda zai gyara maka skin muna siyar wa cikin farashi mai sauki.*


*Phone number*
+234 702 577 7778

Location kano


A hankali na tura kofar ban tsaya knocking ba kasancewar a wannan lokacin ban tunanin samin wani a cikin office din nasa, mai da kofar nai na rufe har da sa key.

A hankali na ke takowa yana zaune akan kujera yana marking papers, tunda ta shigo ya kura mata ido wani irin sonta ne yake fisgar sa da begen ta.

Sosai yake kokari ganin yana adalici a tsakanin su amma abin wahala yake basa sosai, ko yana tare da Zeey a shinfida Batul yake tunani da kyar yake yakar zuciyar sa yana biyawa Zeey bukatar ta amma ko kadan bata gabansa, duk ranar girkin ta Allah Allah yake ta fita Batul ta karbi duty.

Kallon ta yake ganin ta ajiye jakar ta akan table din sa, hannu tasa ta cire hijab dinta cikin yanga ta cire komai na jikinta ya rage daga ita sai bra da pant.

Hannu yasa ya rufe fuskar sa ganin ta nufo sa tana girgiza jikin ta, akan cinyar sa ta zauna cikin wani sexy Voice daya rasa wake koya mata tace "Daddy"

Lumshe idonsa yai yaki budewa, hannu nasa ina kokarin cire hannun sa daya rufe fuskar amma yaki cire wa, cikin shagwaba na kai masa karamin duka a kirjin sa, nace "uhmm ka bude mana na kalli sexy eyes dinka"

Girgiza kai yai yace "ina baxan bude ba kin lalace Baby so kike nima ki lalata ni kina tsirara a gabana ba ruwana"

Matso da fuska ta nai daidai tasa na zira harshe na a kunnen sa da sauri ya cire hannun sa daga fuskar sa yace "na shiga uku ke dagani zuwaira ta zata fasa wandon"

Murmushi nai naki sakin sa sai tsotse masa kunne nake, gaba daya jikin sa rawa yake yayi sake yarinyar ta gama sanin dukkan week points dinshi, sai da yayi da gaske sannan ta cire bakinta a kunnen sa ta maida shi bakinsa.

Kiss suke kamar zasu cinye juna hannu yasa ya balle bra din yace "nono nono abin marmari na, ina sonka nono dama ana musanye kullum na dinga yawo dashi a bakina".

Kallon sa nai da idona da suke sheki sbd sha'awa nace "shi nonon zaka dinga wayo dashi".

Idonsa da suka sha kwalli ya zura mata yace "ehen, kin san yadda nake son wannan abubuwan laushin kuwa, maza bani ma bude bakin".

Shiru kawai nai ina murmushi duk da ya fedarar dani amma wani tym din in yayi magana kunya yake sani ji sosai, kamo hannun sa mai muka koma Kan kujera zama nai sosai shi kuma ya dora kansa akan cinyata, rangwafowa nai nace "ungo Maza bude bakin Ka babyna.

Lumshe idonsa yai yace "Alhakin lalacewa ta kece ke kike lalata ni ynxu nonon zaki bani?".

Kankance ido nai nace "dama ai naka ne kai kadai maza ungo sha kaji babyna"?

Matso da bakinsa yai yace "bana kiba."

Lumshe idona nai ina Jin yadda yake Wasa da sassan jikina, lafiyayyan romance muke bawa juna wanda duk mu muka koyawa juna, ba ruwana da Jin kunya duk inda nake so ya taba min ko yasha fada masa nake shima haka shiyasa muke enjoying sosai.

Bayan mun samu nutsuwa shafa min bayana kawai yake yace "baby wai shi gurin Zuma kike sa masa kullum ko kuwa"

Dago kaina nai daga kirjin sa nace "kai ma ina son na tambaye ka zuma kake sawa zuwairar Ka saura kadan Ka sumar da ni"

Zaro ido yai yace "ni nake sawa zuwairar tawa Zuma, to taya zan sa Mata Zuma".

Murmushi nai nace "muje muyi wanka kaga lokaci na tafiya kuma girki na zai fita"

A toilet dinma sai da muka Kara sannan muka yi wanka wanda sai da mukayi da gaske kafin mu iya nutsuwar muyi wankan.

Kayan mu muka maida na gyara masa kujerar na goge, jakata ya dauko min muka fito hannun mu sakale dana juna.

Shi ya bude min kofa na shiga kafin shima ya zagaya ya shiga, tafiya muke motar tayi shiru can nace "Daddy"

Idonsa nakan titi yace "yess baby"

Murmushi nai aduk lokacin daya cemin babu dinnan ba karamin dadi nake jiba, jina nake ba ta biyu na.

Cikin shagwaba nace "tunda na gama exam plz Ka yarda naje gida kaga ban taba zuwa ba".

Dan murmushi yai yace "shiknn gobe in Allah ya kaimu sai ki shirya da wuri kuje keda Mimi, Bashir driver sai yazo ya kaiku in yaso ni saina dauko ku".

Ihun murna nai na basa peck a kumatu

Zaro manyan idonsa yai fuskar sa dauke da murmushi yace "wannan peck haka ai sai kisa na bigi wata mota baby"

Murmushi nai kawai nace "Daddy"

Numfashi ya sauke yace "bana son Daddyn nan fa kawai ki dinga cemin baby na fison sa"

Lumshe ido nai nace "kunya nake ji Allah kawai kato dakai nace ma baby"

Kallona yai ganin yadda ta rintse idonta yace "ina fa shan nonon ki shine baxa ki cemin baby ba, kema ai baby nake ce miki sbd kina shan nono na".

Salati na saki nace "don Allah Ka dinga Jin kunya mana in zaka fadi magana."

Dariya yai yace "meye abin Jin kunyar bayan na tube kin ganni ciki da waje kema kin tube na ganki, komai fa kin sani zuwairar nan naga har sha kike kamar zaki hadiye ta nima kuma haka kike bude min kafa nake......" Da sauri na sa hannu na toshe masa baki nace "na shiga uku ni batul".

Dariya yai sosai yace "baki shiga uku ba Baby kina tare dani uhm".

Zuba masa ido nai ina kallon sa tabbas a ynxu na yarda shi din yana da wani babban matsayi a zuciya ta Wanda ba tantama soyayya ce amma bansan ta yadda zan fara fuskantar haka gare sa ba, gani nake kamar shima ba sona yake ba kawai dai yana kokarin sauke hakkin sane.

A da kallon tantiri nake masa amma Zama na dashi na fahimci kyawawan halin sa, yana da addini sosai wanda kuma nidai tunda nake dashi ban taba kamasa yana wani abu ko Shan kayan maye ko wani abu ba tunda ance yana zuwa club, sannan baya karya komai dacin magana zai fadi gaskiar sa ga kyauta yana da kyauta sosai, a watannin auren mu ynxu inda over 300k a account dina bayan kudin da nake da shi cash a gida, kullum da safe zai bani 3k kudin cefane duk da ba abinda za'a siya kawai dai zai bani ne.

A ynxu kam zan iya cewa ina alfahari da shi ba ta inda ya rage ni komai yana mun, matsala ta daya kawai shine kishin nan da nake fama dashi ko yaushe in muna tare dashi sai na tuno cewa shifa ba nawa bane ni kadai hadda Zeey wannan abin yana sosa min rai sosai.

Iska ya hura min a ido yace "baby ina kika tafi ne har mun iso gida, tunanin me kike yi".

Lumshe ido na nai nace "kawai ina tunanin mai yasa kake sa kwalli, ina son na tambaye Ka amma sai na kasa".

Murmushi yai yana kwantar da kansa a jikin driver sit din, zuba min idonsa yai yana murmushi yace "ina sawa ne sbd inada matsalar ido yana taimaka min tunda farin kwalli ne"

Hararar sa nai ina turo baki nace "ba wani nan Mufeeda tace min kama sawa ne wai sbd kayi farin jinin Yan Mata".

Murmushi yai ganin yadda take turo baki yace "toh meye in haka ne ai ba koma kinga sai na Karo ta uku itama tana jin zuwaira".

Kuka kawai na fashe da shi na bude kofar na fita, da sauri ya kashe motar ya biyo bayan ta yana fadin "Ka kade Azlan ka tabo sarkin kishi"

A Palour ya same ta tana kokarin shigewa daki, da sauri ya karasa ya riko ta ya shige dakin da ita, tsalle na soma ina kokarin barin jikinsa sai kukan shagwaba nake masa.

Matse ni yai yana dariya yace "Allah ya shirya min ke baby, tsokanar ki nake ni mai zanyi da wata kuma kun ishe ni keda Zeey".

Turo baki nai Jin ya ambaci Zeey nace "toh sake ni naji".

Sakin ta yai yana murmushi yace "bara na tafi an kusa magriba."

Har yakai bakin kofa ya tsaya Jin ta rungume sa ta baya, ajiyar zuciya ya sauke ya juyo da ita kawai ta fada jikin sa ta fashe da kuka

Rikicewa yai Jin kukan ta, dago ta yai yace "mene baby wani abu ke damun ki."

Turo baki nai nace "zanyi missing dinka baby"

Murmushi yai yana bata lafiyayyan hug yace "tun ynxu na fara missing dinki ma rigimammiya ta"

Dariya nai kawai ina masa bye bye har ya fita, lumshe ido na nai wani abu mai zafi yana tokare min kirji, da sauri na fara karanta La'ilaha illa anta subhanaka inni kuntu minazzalimin, har naji daidai.

Toilet na shiga nayi wanka sai taba jikina nake nayi fresh sosai wai don ma ina zuwa school knn, simple riga nasa na fito Palour lokacin Mimi ta dawo.

Daukar ta nai cak ina juyawa nace "oyoyo beautyn mu ta dawo daga school"

Dariya ta kyalkyale da ita tace "oyoyo Maa dita nida Daddy"

Dariya mukai nida iya ina sauke ta, wanka nai mata na shirya ta muka fito Palour, sai da na fara Kiran Aisha na fada mata gobe zanje gida ta tambayi Yusuf ko zai yadda taje don ita zuwanta biyu ma, sannan na Kira Umma na fada mata ina nn zuwa gobe insha Allah.


**********

Ganin har karfe 8 Zeey bata shigo ba yasa shi mikewa don zuwa part dinta, a yadda yasan ta in har girkin tane tofa kullum ya dawo anan zai same ta tana zaune tana chatting.

Part dinta ya shiga ba kowa palourn kuma palourn a share yake sai dai ba wani kamshi da yake sai kamshin air freshener, dakinta ya nufa a kwance ya same ta ta dugungune a cikin bargo, da sauri ya karasa gurin Zama yai yana yaye bargon.

Hannun sa ya daura a wuyanta Jin zafi yasa shi fadin "baki da lafiya Zeey amma baki fada min ba".

Rintse idonta tai hawaye suka silalo tace "Yaya na kira Ka amma bai shiga ba kuma wayar tawa ta mutu ban sa a charge ba".

Shiru yai kafin ya mike yace "bara na dauko miki kaya kisa mu tafi asibiti."

Taimaka mata yai yasa mata kaya sai narkewa take a jikin sa, kwantar da ita yai akan kujerar motar yaja suka fita, standard ya kaita, sai da ya bude file sannan suka shiga gurin doctor din.

Yan tambayoyi tai mata kafin ta kira nurse tace suje ayi na Zeey test.

Basu dade sosai ba suka dawo, Karnataka report din doctor tai tana murmushi ta kalli Azlan tace "congratulations madam na dauke da ciki na 2 months"

Zare ido Azlan yai yace "kina nufin zata haifa min baby Mimi zata yi kani ko kanwa"

Murmushi tai tace "insha Allah kuwa"

Murmushi yai ya kalli Zeey da tunda aka ce tana dauke da ciki gaba daya wani duhu ya lullube mata ido, ita ce zata haihu ynxu ina impossible bata gama cin amarci ba knn ita zata haihu ta fara tsufa ita kuma batul taci amarci ina bazai yibu.

Taba Zeey yai yace muje "Maman unborn"

Murmushin yake tai suka fita, tun a motar ya Kira tsoho cikin doki yace "albishirin Ka tsoho"

Murmushi Baffa yai yace "Goro zaki."

Shafa gemun sa yai yace "kwallo fa ya shiga raga yadda ya kamata".

Da mamaki Baffa yace "ban gane ba mai kake nufi".

Murmushi yai yace "Mimi za'a ma kanwa, Zeey dai ciki ne da ita".

Hamdala Baffa yai yace "Masha Allah, Allah ya kara lafia ya sauke ta lafia itama Batul Allah ya kawo mata mai albarka."

Murmushi Azlan yai yace "Ameen, zan Kara dagewa itama kwallon ya shiga sosai".

Girgiza kai Baffa yai yace "ware can mara kunya haka kurin zaka lalata min kunne".

Dariya sukai a tare Azlan yace "kai fa kake koya min komai tsoho na tabbata yadda nake haka kaima kayi da kana saurayi".

Katse wayar Baffa yai yace "Allah ya shirye ka"

Kiran Abie yai sai da ta kusa katsewa ya dauka, gaisawa sukai kafin Azlan yace "Abie Zan fadi wata magana amma kar kace ban da kunya gaskia"


Comments Nd share plz


Mrs A.M🥰
[21/09, 03:38] Deejarh🤍: ♠️♠️♠️♠️♠️

*TASWIRAR KADDARA*

♠️♠️♠️♠️♠️


Written by
Mrs A.M🥰

Page 38


BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM


*TALLA TALLA TALLA*💃💃💃💃


*Mrs Dnah perfumes nd more*

*Ina masu bukatar kamshi da kayan gyaran fata duk ga dama ta samu, ku garzayo gun Mrs Dnah perfumes and more domin samun kayan kamshi, turaren wuta da Humra da kuma mayukan gyran fata yadda zaki dinga walwali kina daukar hankalin oga😉*

*Muna Saida*

*Perfumes*
*Turaren wuta*
*Humra*
*Kindikay(turaren jiki da na Kaya wanda ake yi a kujera da gabbasa)*
*Freshner*
*Turaren Mopping*
*Soaps*
*Body creams da anything na gyaran fata*.


*Duk wani Abu da kuka sani na kamshi da kuma wanda zai gyara maka skin muna siyar wa cikin farashi mai sauki.*


*Phone number*
+234 702 577 7778

Location kano


Girgiza kai Abie yai yace "Allah ya shirya min kai Azlan".

Murmushi yai yace "Ameen, wato maganar dai ni bata bani kunya ba Abie kasan dai yadda dan naka yake, to ba boye boye na dirkawa Zeey ciki nan da wata 7 zata haihu insha Allah".

Dariya Abie yayi cikin farin ciki yace "Allah ya shirye ka don Allah ya nutsu ynxu dai kaga zaka kara Zama baba wannan abin duk Ka daina."

Shagwabe fuska yai kamar Yana gabansa yace "Abie mai nayi kuma ni bawan Allah".

Girgiza kai Abie yai yace "muna tare da Mami zan fada mata ba sai Ka kira ta ka fada mata maganganun ka na rashin kunya ba, na hutar sheka Zan fada mata".

Murmushi yai yace "toh shikn Abie sai da safe"

Kallon Zeey yai data lumshe ido ita hankalin ta ma baya kansa gaba daya tunanin yadda zata rabu da wannan cikin take kawai so take ta cire shi ta huta, ta kosa su koma gida ta Kira Malika suyi magana.

Shafa cikin ta yai yace "Maman unborn mai zaki ci na siyo miki".

Yamutsa fuska tai tace "mango nake so Yaya".

Murmushi yai yace "an gama Maman Unborn," sai da ya biya ya siyo mata da yawa sannan suka koma gida, sai lallaba ta yake har dakin ta ya Kaita wanka yai mata yasa mata turare da kayan bacci sannan ya dauke ta cak sai part dinsa.

Shagala yai da kula da ita sai wajen 11 ya tuna bai ma Batul sallama na fita yai yana tunanin wata kila ma tai bacci ynxu.

Tana ganin fitar sa ta kira Malika, cikin tashin hankali tace "Malika Kinsan me"

Daga dayan bangaren Malika tace "A'a amaryar Azlan kuma tauraruwar sa sai kim fada".

Tsaki Zeey tai tace "wai ciki ne dani, har wata biyu ni kuma wallahi ban shirya haihuwa ynxu ba ya za'a yi na cire cikin nan don ko kadan bana sonsa shi kuma gashi naga ynxu sai wani ririta ni yake yana son cikin."


Shewa Malika tai tace "dadina dake wata ran baki da tunani, Zeey ai bara kiji da wannan cikin zaki rabasa da waccan shegiar ke kuma ki jawo sa jikinsa, sannan ki kala Mata sharri mafi muni da nasan in ba'a yi Wasa ba sai ya sake ta".

Cikin rashin fahimta Zeey tace "ban gane ba mai kike nufi, dariya Malika tai ta shiga fada mata plan din data tsara."

Wani shewa Zeey tai tace "Allah bar min ke aminiya gaskia ina sonki ina ji dake".

Dariya Malika tai tace xke an fada miki ni ta wasa ce kar ki damu komai zai tafi yadda muke so, kiyi yadda kike so yarinya tunda aikin malam baya kamasa wannan zai kamasa ne".

Sun dade suna kara tattauna wa kafin suyi sallama zuciyar Zeey fess.


*********

A kwance a daki ya same ta tana karanta hausa novel a wayar ta, karasawa yai gurin ta ya tsugunna dai dai fuskar ta.

Kallon sa nai na turo baki don haushi nake ji bai shigo ba tun dazu sai ynxu, saurin kauda tunanin daya soma bijiro min nai nace "meye kake kallona"

Murmushi yai yace "Albishirin ki"

Gyara kwanciya ta nai nace "goro"

Murmushi yai yace "Mimi ta kusa zama Yaya, Zeey na dauke da ciki"

Wani abu naji ya bigi kirjina da karfi sai nayi saurin controling kaina ina bude ido na ina murmushi nace "Masha Allah, Allah ya raba ta lafia nayi murna sosai".

Dariya yai yace "Ashe bata Jin dadi bamu sani ba sai da na shiga gurin ta nagani muka je asibiti, ynxu ma da kyar na lallabata tasha mango din da na siyo mata".

Murmushi nai nace "Allah ya raba lafia laulayi da wuya ai".

Kashe min ido yai yace "kema zan dage sosai da zira kwallo har yayi goal".

Murmushi kawai nai ina Kallonsa, ya bude baki zai yi magana knn wayar sa ta shiga ringing fito da ita yai ganin Zeey yasa ya dauka jikin sa har yana rawa.

Cikin shagwaba da nishi nishi tace "Yaya kazo kirjina zafi yake min kuma amai nake ji tun dazu amma yaki zuwa" kawai ta fashe da kuka

Rudewa yai yace "gani nn zuwa kinji, ki kwantar da hankalin ki" mikewa yai yana Mata magana ya fita bai ko juyo ba duk hankalin sa yana kan wayar sa da yake lallaba zeey.

Bin bayan sa da kallo nai hawaye suna zubo min bana bakin ciki da cikin zeey amma tabbas kishi yana nukurkusar zuciya ta in na tuna zuwairar safa ya zira har cikin ya shiga, ga kuma wani sabon salo dana ga ana yi...

Rintse idona nai kawai ina sakin kuka a hankali, sai da naci kuka na na gode Allah sannan na mike na shiga toilet alwala na dauro n tada Sallah.

Washe gari da sassafe nayi ma Mimi wanka shirya ta nai cikin gown mai kyau ta yara, hula nasa Mata na fesa mata turare.

Nima shiryawa nai cikin riga da zani na atampa ta super exclusive nayi kyau sosai, jakata na dauka na kara fesa turare rufe kofar dakina nai kamar yadda nake in har zan fita nai ma iya sallama.

A waje muka samu Bashir yana jiran mu gaisawa mukai a mutunce kamar yadda muka saba.

Duk na kosa mu isa gida Inga Abba da Umma, lokacin da muka tsaya a kofar gida kamar zan fella a guje haka naji amma na daure sallama nai wa Bashir na kama hannun Mimi muka shiga.

Palourn na tura kofar na shiga bakina dauke da sallama, bude ido nai na tafi a guje na rungume Umma, dariya Umma tai tace "har ynxu da sauran hankalin ashe da ba'a yiba"

Turo baki nai nace "kai Umma don Allah"

Aisha ce ta fito daga dakin mu tace "Ya Batul ki daga mana Umma gaskia kar ki balla ta"

Dagowa nai nace "ke har kinzo"

Dariya tai tana Zama tace "gani kuwa kin gani, tun 9 nazo ko Umma".

Murmushi Umma tai tana binmu da kallo tace "haka ne sammako ta bugo kin ganta"

Hararar ta nai nace "banji dadi ba amma naso na rigaki zuwa".

Nan muka shiga Hira Mimi kuwa tuni ta tafi gidan su Hidaya, mu mukai wa Umma girkin rana kuma tare muka ci sai tsiya nake wa Aisha kasancewar tana da ciki wata 4.

Bayan la'asar muka tafi babban gida muka gaida su uwani da Yakumbo daga nn muka biya gidan Aunty Xainab maman Hidaya.

A tsakar gida muka zauna muna hira dasu Abba ji nake kamar kar na koma, Amma duk da haka wani bangare na zuciyata yana min kaikayi tun da nazo bai kirani ba hakan ya bata min rai sosai kawai na share ne tunda yace zaizo dauka ta da kansa.

Gurin 9 Yusuf yazo ya dauki Aisha, mu muna zaune Abba ne yace kema ki Kira azo a dauke ki dare yana yi

Turo baki nai nace "Abba ynxu korata kake yi"

Dariya yai yace "A'a ba korar ki nake na kawai dai naga darr tayi ne"

Sai 10 sannan ya kirani daki na shiga ina kokarin fara masa shagwaba yace "sorry ban samu zuwa ba Bashir yana waje yana jiran ki, Zeey ce take zazzabi kuma bana son na bar ta ita kadai"

Wani yawu na hadiya nace "ohk" kawai na kashe wayar, sai da na saita kaina sannan na fito sallama nai wa su Umma har waje suka rako ni na shiga mota sannan suka koma.

Muna zuwa gida kwantar da Mimi nai dama da kayan barcin ta na tafar Mata da kuma na chanja Mata su, wanka nai na tsaya ina jiran ya shigo amma shiru har 12 kwafa nai nace gobe dai a kwana nane zanga yadda za'a yi.

Washe gari ma ban gansa ba har magriba tai, Tun Mimi na tambaya ta ina yake har tayi shiru don ko kulata bana yi.

Wanka nai na shirya cikin doguwar riga mai siririn hannu, daukar basket din dana zuba masa abinci nai na bude kofar na shiga bakina dauke da sallama kusan mutuwar tsaye nai ganin ta zaune akan kujera tayi pillow da cinyar sa.

Dagowa sukai a tare suka kalle ni, murmushi na saki nace "ina wuni ashe kana nn"

Shima murmushin yake yai yace "lafia qalau, ina nn Zeey ce da rigima wai kamshin jikina take so in na matsa amai take ji, tun dazu ma taso komawa part dinta amma ta kasa Zama a ciki bata son kamshin part din nawa take so"

Dage gira nai ina murmushi nace "Allah sarki", kallon ta nai naga ta zuba min ido tana kallona, murmushi nai nace "sannu Allah ya raba lafia"

Basket din zan kai dinning yace "kawo min nan plz yunwa nake ji dama"

Banyi magana ba na dawo dashi nan zuba masa tuwon semo din nai na Mika masa, kallon Zeey yai yace "zaki ci"

Girgiza kai tai tana yatsina fuska tace "A'a" badon ranta yaso ba tana son ci amma haka baya cikin plan dinsu.

Zama nai a Kan kujera ina danna wayata kamar bansan da zaman su a Palourn ba nan kuwa hankalina yana kansu, daurewa nake kawai amma ji nake kamar na mike na fallawa Zeey Mari.

Cikin shagwaba tace "Yaya cikina ciwo yake min Ka matsa min plz"

Kallon su nai naga ta wani bude ciki shi kuma sai dan mammatsa mata yake, da sauri na dauke kaina gabana yana faduwa.

Sai da akayi Isha'i sannan na mike na koma part dina, ba dawo ba sai 10 lokacin ban same sa a part dinba, nasan yana part din Zeey.

Cire kayana nai na kwanta akan gado sai wajen 12 ya shigo wanka ya fara yi Sannan ya hawo gadon yace "baby nayi missing dinki"

Banxa nai masa ina jinsa sai shafa ni yake daure wa nai naki kulasa har ya gaji ya kyale ni, shafa wuya na yai yace "sorry baby naso zuwa na ganki amma Zeey bata Jin dadi tana ciwon ciki shiyasa ban kyale ta ita kadai ba ynxu ma sai da na lallabata tai bacci don sai kuka take min bata son kamshin dakin ta"

Ban yi magana ba sai dan matsawa danai daga jikinsa kawai ina lumshe ido, kallon bayan ta yake da mamakin mai take nufi badai fushi tai ba knn.

Da asuba ma ina tashi part dina na nufa duk raina a jagule, breakfast na hada na kai part dinsa na gyara masa sai lokacin da nake sa turaren wuta ya shigo daga part din Zeey.

Kallon sa kawai nai na dauke kaina na koma part dina, badai ni yake ma haka ba sbd Zeey mu zuba nida Shi.

Da mamaki yake kallon ta yana mamakin wai fushin mai take, ganin bai sami answer ba yasa ya koma part dinsa kawai daga kafada.


**********

Cikin sati biyu har Wata rama nai sbd abubuwa sun chanja sosai, ynxu ban cika samun lokacin Saba ko ranar girkina ne balle ma ranar da bani da girki, kullum da sabuwar tsirfar da Zeey zata bullo da ita.

Ni Kam da haushi ya kamani akwai lokacin dana ce masa ya koma part dinta kawai na bar mata kwana na, ko yaushe tana part dinsa anan take wuni sai dare take tafiya ranar girkina daren ma sai ya tafi rakata ya dade kafin ya dawo.

Yauma girki nane shigowa ta knn da abincin sa, ajiye masa nai akan dinning ina shirya masa abincin Zeey ta shigo tana yamutsa fuska.

Kallona tai tace "plz zaki hada min zobo shi nake sha'awa".

Banza nai mata kamar banji mai tace ba.

Kallon Azlan tai ta shagwabe fuska tace "Yaya kasa ta hada min zobo plz shi nake bukata, nasa masu aikina sun hada min bai min dadi ba."

Mikewa yai ya karaso inda nake kallona yai yace "kina ji fa tana fadin ki hada mata zobo, ki taimaka kinsan halin da take ciki kinji".

Dagowa nai na zuba masa ido hawaye suna taruwa aciki gyada kai kawai nai na juya na fita daga part din.

Wani murmushi Zeey tai a ranta tace an kusa zuwa gurin


Comments Nd share plz


Mrs A.M🥰

[24/09, 20:04] Deejarh🤍: ♠️♠️♠️♠️♠️

*TASWIRAR KADDARA*

♠️♠️♠️♠️♠️


Written by
Mrs A.M🥰

Page 39


BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM


*TALLA TALLA TALLA*💃💃💃💃


*Mrs Dnah perfumes nd more*

*Ina masu bukatar kamshi da kayan gyaran fata duk ga dama ta samu, ku garzayo gun Mrs Dnah perfumes and more domin samun kayan kamshi, turaren wuta da Humra da kuma mayukan gyran fata yadda zaki dinga walwali kina daukar hankalin oga😉*

*Muna Saida*

*Perfumes*
*Turaren wuta*
*Humra*
*Kindikay(turaren jiki da na Kaya wanda ake yi a kujera da gabbasa)*
*Freshner*
*Turaren Mopping*
*Soaps*
*Body creams da anything na gyaran fata*.


*Duk wani Abu da kuka sani na kamshi da kuma wanda zai gyara maka skin muna siyar wa cikin farashi mai sauki.*


*Phone number*
+234 702 577 7778

Location kano


Na dade a kitchen ina kuka kafin na bude fridge dama ina da zobo da nayi jiya, a jug na zuba mata nasa a tray da cup.

Lokacin dana shigo palourn tana kwance akan cinyar sa yana matsa mata hannu wai ciwo yake mata, kallo daya nayi musu na dauke kaina.

Ajiye wa nai akan center table nace "gashi koh"

Kallona yai so yake su hada ido ya rarrashe ta da ido amma taki basa wannan damar, tabbas yasan yana shiga hakkin ta amma wani zubin Zeey ke rike sa, ko yayi kokarin yakice ta daga jikin sa sai ta fara kakarin amai ita a dole kamshin jikin sa take so.

Mikewa Zeey tai tana yatsina fuska tace "ngd sosai fah, kinsan shi ciki ba abinda baya saka so kawai ji nai ina san shan zobon ki"

Gajeran murmushi nai nace "Allah sarki haka ne kuma kinsan laulayin ma in ya hadu da kwadayayye abin muni yake"

Da sauri na dago daga zuba zobon datai tace nice "kwadayayyiyar?"1

Gira daya na daga nace "wani abun kika ce"

Da mamaki ta kalli Azlan tace "Yaya kaji wai nice kwadayayyiyar kawai sbd nace ta sammim zobon ta, kuma fa ba laifi na bane kawai dai cikin ne yasa ni jin hakan."

Shafa kanta yai yace "sorry kinji, ba doctor tace kar ki dinga stressing kan ki ba."

Dagowa yai ya kalle ni, nima zuba masa ido na nai a cikin nasa ma masa wani kallo kafin na juya na fice daga part din takaici kamar zai sa na dora hannu aka.

Zeey kuwa hankali kwace ta shanye zobon duka bata bari Azlan ya sha ba, wani bangare na zuciyarta kuma yana mata gargadi akan abinda take shirin aikatawa.

Ko minti 10 batai da shaba cikin ta ya soma Mata ciwo, tun tana daurewa har ta kasa ta saki kuka.

A rude Azlan ya fito daga dakinsa don wanka yayi dama, karasowa gurin ta yai da sauri yace "lafia me ya faru".... Bai samu damar karasawa ba sbd jinin daya ga yana gudu a jikinta.

A rude ya tallafo ta yana girgiza ta ganin ta daina motsi, ajiye ta yai ya mike a guje ya nufi part din Batul.

A zaune ya same ta tana kallo Mimi kuma tana kwance akan carpet, da gudu ya karaso inda nake ya mikar dani, wani irin bugawa kirjina yai ganin sa a haka ban taba ganin sa cikin tashin hankali irin wannan ba, riko sa nai ganin jikin sa kamar yana rawa.

A nutse nace lafia Daddy mene ne

Ajiyar zuciya ya sauke yana nemo nutsuwar sa yace Zainab ce

Dan hade rai nai nace me tayi

Girgiza kansa yai yace sako hijab kizo muje jini take zubarwa

Zaro ido nai a tsorace jin abinda yace ban tsaya Jin karin bayani ba na tafi daki da sauri, hijab na sako na fito ban same sa a Palourn nawa ba hakan yasa na bi sa part din.

Ba karamin tsoro naji ba ganin yadda jini yake gudu a parloun, da gudu na karasa inda yake na taimaka masa muka fito da ita, bayan mota ya kwantar da ita na shiga bayan na dora kanta akan cinya ta, sosai tsoro ya rufe ni dan yadda take ma kamar ba rai a tare da ita.

Gudu yake sosai har Allah ya sa muka karasa asibitin, muna zuwa aka dauke ta sai emergency.

Tsayawa mukai don mun kasa ma Zama, duk da nasan bawai son Zeey nake ba har raina amma hakan bai sa ni Jin tsoron kar ta mutu ba ko ba komai ban tsane ta ba kawai dai kishi nake da ita.

Muna tsaye Mummy da Mami suka shigo kusan a tare kasancewar ya kirasu ya fada musu, a rikice Mummy ta taho gurin sa tace "mai ya same ta"

Shiru yai kansa a kasa duk yadda yake mayar da magana sai yaji yau baxai iya magana ba, ganin yaki Mata magana sai ta juyo guna tace "mai ya same ta"

A tsorace nace "Nima ban sani ba kawai yace nazo mu kaita asibiti sbd bleeding din da take".

Zaro ido tai tace "bari tai"

Da sauri Azlan yace "mummy ki daina cewa haka mana ba bari bane insha Allah cikina yana nn".

Sai after 2 hours sannan likitan daya shiga dubata ya fito, da sauri muka nufi gun sa dukan mu.

Kallon Azlan yai yace muje office nayi ma bayani

Kafin yace wani abu Mummy tayi caraf tace "fada mana kaganni nan mahaifiyar tace, shi kuma mijin tane, wannan kuma sirikar tace kuma matar Wana ce duk ba bare sai dai waccan da yake Kishiyar tace."

Daga kai yai yace "ta samu miscarriage ne a sanadiyar maganin zubar da ciki da ta sha mai karfi a lemo."

A rikice Azlan yace "kamar ya maganin zubar da ciki ynxu cikin ya fita knn."

Daga masa kai yai yace "da kyar muka samu muka tsayar da zubar jinin ku gode ma Allah ma da alama bata dade da Shan maganin ba don yana da karfi sosai, a drink tasha kuma da alama shine abinda tasha na karshe."

Innanillaihi wa innanillaihir raji'un kawai Azlan ke fada yayinda Mummy ta fashe da kuka, Mami kuwa sunkuyar da kai kawai tai ba karamin murna suke ba kasancewar zasu sami jika amma kuma sai gashi cikin ya fita tasan Abie zai ji fitar cikin sosai kasancewar yadda ya kwallafa rai akai.

Cak tunanin sa ya koma akan abinda doctorn yace tasha maganin ne a drink kuma da alama shine abinda tasha last, a sauri ya dago ya kalli inda Batul take wacce tunda likitan yace cikin ya fita take ambaton sunan Allah.

A harzuke ya nufo inda take, da sauri na dan zabura ina Kallonsa gaba na yana faduwa.

Cikin wani irin kallo dana kasa fahimtar mene ma'anar da yace "me yasa kika sa mata maganin zubar da ciki"

Wani irin bugawa kirjina yai a tsorace da kuma inda inda nace "Ka.....m....aaa...r.. y...aaa"

Tsawa ya daka min wacce tasa na fashe da kuka ba tare dana shirya ba, girgiza kai nake a rude nace "wallahi Daddy ban sa Mata komai ba mai yasa zan so cikin ta ya zube"

A tsawace yace "karya kike dama ta dade tana fada min kamar kina mata bakin ciki nace mata ba haka bane, Ashe da gaske bakin cikin kike mata har gashi kin yi sanadiyar zubar jinina".

Girgiza kai nake a tsorace nama kasa magana don tashin hankali

Janyo sa Mami tai tace "kana da hankali kuwa Azlan kasan mai kake cewa, meye hadin ta da miscarriage din Zainab"

Girgiza kai kawai yai yace "Ita ce Maa dama Zainab tasha kafa min cewa tana mata bakin ciki ina karyatawa, itace ta bawa Zainab zobo kuma shine abinda tasha last ko 10 minutes ba'a yiba ta fara bleeding".

A tsorace nace "wallahi Mami ba abinda na samata a zobon, kuma itace tace nayi mata already dama ina da shi a fridge kawai zuba mata nai a jug na kai mata".

Wani irin kallo yake mata Wanda ya sa na kara fashewa da kuka.

Mummy da take ji zuciyar ta na tafarfasa ta fizgo ni, ina juyowa ta falle min wani marin da sai da kaina ya bugu a bangon da nake jingine, dafe gurin nai ina tsugunna wa a kasa nadamar kai mata zobon nake, da kuma tunanin tashin hankalin da yake jirana.

Mami ce ta matso da sauri ta matsar da Mummy dake kokarin kai ma Batul dundu, cikin lallashi Mami tace "haba Hajia bai kamata ki mare taba, nasan Batul baxa ta taba tunanin cutar da wani ba har ma takai ga zubawa Zainab maganin zubar da ciki, ki Jira ta farka muji ta bakinta".

A hasale Mummy tace "ban gane mai kike nufi ba Maryam nufin ki Zainab ce zata zubar da cikin ta da gangan, kema dai kawai son zuciya kike son yi anan amma ko tunanin haka nasan Xainab baxa tayi ba"

Shiru kawai Mami tai don bata son ta Kara wani maganar da zai zo yasa su fara ja'in sa tsakanin ta da Mummyn, daga ni Mami tai tace "tashi kije driver ya maida ki gida kinji, insha Allah komai zaizo da sauki".

Kallon ta nai ina hawaye nace "Mami kin yadda baxan aikata hakan ba"

Murmushi Mami tai tana shafa kaina tace "duk da ban dade da sanin kiba amma nasan baxa ki iya tunanin cutar da wani ba"

Ajiyar zuciya na sauke koba komai na samu relief tunda da akwai Wanda bai yadda cewa zan iya aikata wannan sharrin da aka lakaba min ba.

Drivern Mami ne ya mai dani gida gaba daya hankali na a tashe yake, babban abinda yafi data min hankali shine yadda naga Daddyn Mimi ya dau zafi sosai....


*********

A asibitin kuwa sai karfe 6 Zeey ta farka, duk da ta mugun galabaita amma hakan bai Hana ta tuno da plan dinsu ba, kallon Azlan da yake zaune a gefenta tai cikin muryar data Kara lankwashewa tace "Yaya mai ya same ni ba abinda ya sami babynmu koh"

Rike mata hannu yai kawai ya kasa magana, kallon Mummy Mummy Zeey tai wadda da take ta huci tun dazu don ko data Kira baffa ta fada masa abinda ya faru bai yadda ba don a take yace sai dai ko ita Zeey din tasha wani Abu ne amma batul baxa ta iya sa mata maganin zubar da ciki ba, haka ma data kira Abie shima cewa yai a dai bincika sosai, wannan abin ba karamin kona Mata tai yai ba.

Ciki ciki Zeey tace "Mummy mai ya same ni"

A hasale Mummy tace"waccen shegiar kishiyar taki ce ta sa Miki maganin zubar da ciki kuma tayi nasara don cikin ya fita da kyar aka zaku aka tsayar da jinin ma".

Zaro ido Zeey tai kamar gaske tana dafa cikin ta tace "Mummy miscarriage nai? Kuma ita batul dince ta samin maganin".

Tsaki Mummy tai tace "toh Doctor yace abinda kika sha last ne a ciki aka sa maganin kuma Azlan yace zobon da ta hada Miki ne".

Fashewa da kuka Zeey tai tana matsa hannun sa dake cikin nata, cikin kuka tace "Yaya kana ji koh dama nace ma bata son cikin nn so hassada take min amma kaki yadda gashi ta mana asara Yaya".

Rarrashin ta suka shiga yi sida Mummy ita dai Mami tana gefe tana kallonsu, ba wani shaida mai karfi amma sun lakada ma yarinya laifi.

Da kyar suka samu tai shiru, fita yai ya Kira doctor ya kara dubata tabbatar musu yai ba komai zuwa gobe insha Allah ma za'a iya sallamar ta.


Ayi manage da wannan plz😢


Comments Nd share plz


Mrs A.M🥰
[25/09, 02:40] Deejarh🤍: ♠️♠️♠️♠️♠️

*TASWIRAR KADDARA*

♠️♠️♠️♠️♠️


Written by
Mrs A.M🥰

Page 40

BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM


*TALLA TALLA TALLA*💃💃💃💃


*Mrs Dnah perfumes nd more*

*Ina masu bukatar kamshi da kayan gyaran fata duk ga dama ta samu, ku garzayo gun Mrs Dnah perfumes and more domin samun kayan kamshi, turaren wuta da Humra da kuma mayukan gyran fata yadda zaki dinga walwali kina daukar hankalin oga😉*

*Muna Saida*

*Perfumes*
*Turaren wuta*
*Humra*
*Kindikay(turaren jiki da na Kaya wanda ake yi a kujera da gabbasa)*
*Freshner*
*Turaren Mopping*
*Soaps*
*Body creams da anything na gyaran fata*.


*Duk wani Abu da kuka sani na kamshi da kuma wanda zai gyara maka skin muna siyar wa cikin farashi mai sauki.*


*Phone number*
+234 702 577 7778

Location kano


Bai Kara bin ta kan Batul ba har aka sallame su, Zeey sai kuka take tana fadin ita shiknn an rabata da cikin ta.

Haka suka koma gida da Mummy wacce tace zata zaunawa Zeey na sati daya, ta Kula da ita.

A kwana daya na zabge sosai sbd tashin hankali ko abinci na kasa ci, lokacin da suka dawo ina kallon su ta window sai lallaba Zeey yake har part dinta ya Kaita.

Sauke curtain din palourn nai na sauke ajiyar zuciya, hijab nasa na dauki basket din dana zuba masa abinci, duk da ba ranar girkina bane amma sai da na masa girki tunda ina kyautata zaton Zeey baza ta iyaba.

A nutse na tura kofar palourn nasa na shiga, yana zaune akan kujera yayi baya da kansa yana shafa wuyansa da alamar gajiya a tattare da shi.

A hankali na ajiye basket din a Kan center table, dafa kafar sa nai cikin Kwantar da Murya nace Daddy ina wuni

Banza yai min kamar bai ji mai nace ba, ajiyar zuciya na sauke a hankali na Kara fadin Ina wuni

A harzuke ya mike yace "bana son gaisuwar ki plz meye kika zo min nan"

Sunkuyar da kai na nayi hawaye yana kokarin zubo min, dauke hannuna daga jikin sa nai ina wasa da yatsun hannuna nace "don Allah kayi hakuri Ya Azlan wallahi bani nasa mata maganin ba baxan taba iya aikata Mata haka ba"

Zuba min ido yai deep down a zuciyar sa yana son yadda da abinda take fada amma kuma in ya tuna a gaban sa ta kawo zobon kuma dai shine abinda tasha na karshe sai yaga cewa karya kawai take ita ta zuba mata sbd tana bakin ciki kamar yadda Zeey tace masa.

Mikewa yai yace "tashi ki ban guri plz bana son ganin ki"

Da sauri na dago kaina na kallesa hawaye suna zubo min, shiru nai kafin nace "ko xan tashi kaci abincin plz"

Tabe baki yai yana dage girar sa yace "bazan ciba na sani nima ko kin zuba min wani Abu a drink dina".

Kuka kawai nasa masa ina kifa kaina akan kujera, kallon ta yake so yake ya lallashe ta amma in ya tuna asarar data sa sukai sai yaga bakinta sosai.

Ya bude baki zai magana Zeey ta shigo tana sanye da English wear tayi makeup kamar ba itace ta sami miscarriage ba, a yatsine ta kalli Batul kafin ta marairaice tana tafiya a hankali.

Da sauri ya karasa gunta ya riko ta sai sannu yake jera Mata, cikin nuna kulawa yace "meyasa kika zo, bana son kina stressing kanki da zan shigo da kaina ai".

Marairaice fuska tai tana kwantar da kanta a kirjin sa tace "Yaya so nake na ganka kawai na kuma baka hakuri akan rashin da mukayi, da ban matsa ba da hakan bai faru ba inaga".

Shafa kanta yai yace "bkm ke ya kamata na bawa hakuri insha Allah nan kusa zamu Kara samin wani"

Narke masa tai a kirji sai shagwaba take zuba masa, kallona tai tace "Yaya mai take yi anan?"

Hade rai yai yace "muje ki rakani nai wanka in zaki iya bana son damuwa plz"

Wani far tai da ido tace "mai zai hana Mine"

Riko waist dinta yai suka tafi dakin sa, bin bayansa su nai da kallo hawaye yana zubo min, da kyar na lallashi kaina na mike tsaye ina share hawaye na.

Daukar basket din nai na koma part dina, ina zuwa na samu Aunty Bilkisu tazo.

Ajiye basket din nai a dinning na karasa palourn ina kakalo murmushi akan fuskata, durkusawa nai nace "Aunty Bilki ina wuni yasu Nana"

Bina tai da kallo ba tare data amsani ba tace "lafia kike kuwa, Mai ya same ki"

Shiru nai ina kokarin controling kukan da yake neman kwacemin, ganin haka yasa ta kamani muka shiga dakina.

Muna shiga na fada jikinta na fashe da kuka, shiru tai ta dafa ni a hankali tana shafa bayana ba tare data min magana ba, sai da ta bari nayi kukana yadda raina yake so sannan tace "mene ne Batul ban san ki da da ragwanta na ko mai yasa ki wannan kukan nasan babban abu ne"

Ajiyar zuciya na sauke sannan na fada mata duk abinda ya faru na dora da fadin "wallahi Aunty Bilkisu ban sa mata maganin zubar da ciki ba Kuma ni banma san wani magani bane balle nasa, ko fita fa bana yi".

Shiru tai tace "wannan makirci ne kawai ta hada miki Batul, kiyi hakuri kinji ki tashi ki daina bacci kina sallah duk da nasan Alhamdulillah yaya ta hore ku da haka amma ki dage kina kaiwa Allah kukan ki Insha Allah komai zai bayyana, shima ki rabu dashi ki basa iska ki daina wannan nace masa gun ganin dole sai ya saurare ki, a halin da yake ciki ynxu banjin zai saurare ki sbd yana Kan dokin zuciya nasan in gaskia ta bayyana zaiyi nadama sosai".

Daga Kai na nayi ina jin relief, ta dade tana bani shawara sai da taga na kwantar da hankalina sannan ta sani muka fito parlour tare, abinci muka ci tana kara kwantar min da hankali.

Sai bayan Isha'i ta tafi, fitowa nai rakata ina rike da Mimi a hannuna, dan tsayawa mukai tace min "kar ki fadawa Yaya wannan maganar kinji, zata tashi hankalin tane kawai nasani".

Murmushi nai nace "insha Allah Aunty ngd sosai".

Murmushi tai ta dafa kaina tace "Allah yai miki albarka ya warwarw Miki dukkan damuwar ki"

"Ameen" na amsa ina daga Mata hannu.

Sai da ta tafi sannan na juya Zan koma part dina idona ne ya sauka akan sa Yana tsaye a kofar palourn sa ya harde hannun sa, dauke kaina nai kamar ban gansa ba na wuce dakina....

Ban Kara bi ta kansa ba sai washe gari tunda nasan ranar girkina ne, kamar yadda na saba na gyara masa part dinsa na kunna turaren wuta, jera masa abincin sa nai akan dinning.

Daki na koma na shirya cikin simple rigar bacci ta, Hijab nasa dogo bayan nai ma Mimi addu'a yau ban kaita dakin ta ba Qur'ani na kunna mata a Bluetooth speaker na ajiye mata a gefen gadon.

A nutse na tura kofar palourn nasa na shigo yana zaune daga shi sai gajeran wando yana danne danne a system dinsa.

Bai dago ya kalle niba idonsa yana Kan system dinsa yana dannawa.

A gefen kafar sa na zauna a hankali nayi tsamo tsamo kamar wacce aka tsamo a ruwa, kaina a kasa nace "barka da dare"

Bai amsani ba sai da aka dau wajen 5 minutes sannan yace "mai kika zo yi nan?"

Da mamaki nace masa "ban gane ba?"

Ture system din yai ya zuba mun lumtsattun idonsa, cikin hade rai yace "abinda kika ji, mai kika zo yimin part"

Cikin mamakin da ya kasa barina nace "girki nane fa"

Dauke kansa yai yace "daga yau bana bukatar ki a part dina ki daina shigo min plz har sai ni da kaina na neme ki"?

A tsorace nace "ban fahimta sosai ba, na daina girki kake nufi ko me?"

Dage girar sa yai yace "haka nake nufi, ki daina girki kawai bana son ganin fuskar ki plz".

Tunda abin nn ya faru ban taba Jin wani irin bakin ciki irin wannan ba hakan yasa na mike nace "in kai baka bukata ta amma ni ai ina da bukatar Ka ko, ko shima baxan samu ba"

Relaxing yai akan kujerar yace "bana bukata ko zaki tursasa nine, wai tsaya ma tukun don kinga ina sakar miki fuska kin dauka San ki nake", girgiza kai yai yace "ko kadan kawai ina sauke miki hakkin kine amma ba sonki nake ba, naga yadda kike wani kokarin ganin kinyi amfani da son da kike tunanin ina miki kisa na manta abinda ya faru toh ban manta ba".

Wani abu daya tsaya min a rai tun lokacin daya ce baya sona kawai yana sauke hakkin sane na hadiye, wani munafikin murmushi nai ina kallon sa cikin ido nace "Allah sarki ai da yake nima kasan bana sonka ko kadan kawai ina ma biyayya ne sbd ya zama dole da kuma bin umarnin iyaye na, shiyasa nake Kula da kai Ashe kaima ba sona kake ba toh hakan ma daidai ne"(Inji Mrs Umar🙌💓😂)

Kan dinning na nufa na tattare flask din abincina na nufi part dina ko Kallonsa ban yiba.

Yana ganin ta fita ya mike da sauri yana nanata kalmar ta a garesa itama wai bata sonsa biyayya kawai take masa ina Wallahi karya take dole ma tana sonsa, kamar wasa maganar ta mugun dakar sa duk ya rasa nutsuwar sa ga shi ta kwashe abincin ta.

Yunwa yake ji sosai amma yaki cin abincin da Mummy ta masa tayi sbd yana tunanin zai ci girkin ta dama plan dinsa shine in yace ta bar masa part sai ya ci abincin ya cika cikinsa ragowar ya fitar da gate man yadda zata ga flask din a gunsa tayi tunanin bai ci abincin ba.....


Ni kuwa dana koma part dina sai da nayi kuka sosai sannan na tayar da sallah, na dade akan dadduma ina karatun Qur'ani kafin na mike ina hamma don wani bacci ne mai mugun karfi ya dauke ni.

Tun daga ranar na watsar da lamarin sa duk da kuwa abin yana raina kuma ba karamin missing dinsa nai ba kawai daure wa nake, ba abinda ya dame ni rayuwa nake cikin nutsuwa.

A kwanakin nan nayi wani irin haske dani kaina tsoro yake ban ga bacci kamar kasa, ko me nake bacci ne yake daukata ga cin abinci bana 30 minutes ba tare da kaga bakina yana motsi ba.

Fitowa nai daga daki ina hamma kamar ba tashi na daga bacci knn fa, Zama nai akan dinning ina zuba tuwon da nasa iya ta tukamun da asuba, sai da naci malmala uku sannan na sha ruwa na mike ina gyatsa.

Palour na koma na zauna akan kujera, dan kwanciya nai ina lumshe idona nan da nn bacci ya dauke ni cikin bacci nai mafarkin Amala.

Ina farkawa kuwa nasa iya ta tukamun alamar, sai na da naci nai nak sannan na kora da zobo mai zanyi.

Har na zauna na mike na shiga kitchen bowl na dauka na kwaba madara da milo na sa zugar da ruwa, Kan dinning na nufa na zauna akai ina sha ina gyada kai sbd dadin da yamin.

Ina cikin sha ya shigo yana sanye da manyan kaya, ta kofar palour ya shigo zuba mata ido yai yana kallonta, 3 weeks knn bai sata a ido ba, ba karamin missing dinta yai ba dauriya kawai yake amma gaba daya ji yake kamar ya zauce.

Yai missing komai nata, abincn ta ita kanta kamshin ta komai ma yayi missing dinsa, rabon part dinsa da gyara tun Wanda tai masa gaba daya komai nasa ya jagwale ga zuwairar sa dake kewar ta sosai.

Zuba mata idonsa yai takaici nakasa ganin ita bata ma damu ba sai kyau da takara da kiba, amma shi har ramewa yai.

Hade rai yai ya karaso dinning din, duk da nasan da shigowar sa sai nayi kamar ban sani ba.

Tsaye yai a kaina ciki ciki yace "baki iya gaisuwa ba"

Banxa nai kamar banji ba sai dangwalo hadin madara ta danai ina kaiwa baki gami da lumshe idona.

A dan tsawace yace "ba magana nake miki ba"

A nutse na kalle sa da fararen idanuna nace "eyya sorry banji ba shiysa Mai kake cewa"

Da mamaki yace "ban gane ba"

Dirowa nai daga kan dinning din ina girgiza jikina da yake ina sanye da Riga da wando ne wanda suka kamani sosai ko ina sai rawa yake tubarkalla.

Cikin yanayin da nasan dole sai yaji a jikinsa na shiga taku ina girgiza jikina cike da wani salo

Hadiyar yawu yai yana Jin yadda zuwairar sa take cewa bata yadda ba sam da abinda ke faruwa, hade rai yai sosai yana matse kafafu yace "bansan iskanci a tunanin ki wannan abin da kike zaki iya seducing dina"

Juyowa nai ina turi kirji na hadi da girgiza su da Azlan baisan lokacin da yace innanillah wa innanillaihir raji'un ba. Kallon sa nai ina kankance ido gami da fito da tongue dina na lashi lips dina cike da wanu salo nace "Ni na isa nayi seducing dinka, ai matar so ce kawai take iya seducing mijin ta koh, sannan ni bani da ra'ayin seducing dinka ma Sam"

Shiru yai don baya son magana ya fallasa kansa, gaba yai kawai yace "ki fito ynxu zamu je gidan Baffa yana neman mu"

Ban amsa masa ba daki kawai na shiga na sako abaya akan kayana, turare na fesa Sama Sama sai da na shiga kitchen na yi packaging snacks a robar takeaway Wanda zanci a hanya kafin na fito ina rataye da jakata a kafada, Mimi dama bata nn tana gidan Mami Mufeeda data zo ta tafi da ita 4 dayz knn.

A mota na same su suna zaune hannun su sakale dana juna, Zeey ta kwantar da Kanta a kafadar sa.

Ban ko kalle suba na shiga back sit, ina Zama na bude takeaway dina na soma ci a hankali ina danna waya ta.

Shiru motar sai sune da suke mgana jefi jefi kasa kasa yadda baxan jiba ko a jikina duk da can kasan raina kishi yana nukurkusa ta amma na daure nai kamar ban san sna yiba.

Wayata da take ringing na kalla bansan lokacin da na saki murmushi ba na dauka, cikin farin cikin daya kasa boyuwa a murya ta nace "Cilla Cilla nawa na amana".

Daga dayan bangaren Cilla ya saki dariya yace "uwar dakina tawa knn".

Dariya nai nace "Allah ya shirya min kai Cilla, ya kk ya Mama".

Murmushi yai yace "tana lafia da uwar dakina, kwana dubu kin buya"

Juya ido nai ina tura katon samosa guda nace "kaine ya buya dai cilla ko a school fa bamu haduwa"

Murmushi yai yace "ai tsoro nake ji kar Oga ya ganmu tare ya balla ni"

Tsaki nai nace "amma ka bani kunya Cilla yaushe Ka fara tsoro haka banda labari Cilla"

Dariya yai yace "A'a uwar dakina ynxu ma na biyo ta unguwar kune shine nace bara na kiraki duk da ba shigowa Zan ba"

Cikin dan mamaki nace kace "Allah kana unguwar mu?"

Dariya ya kyalkyale da ita yace "karya nake wallahi tsokanar ki nake"

Mun dade muna waya dashi sai da muka kusa karasowa sannan mukai sallama, ta mirror na kalli fuskar sa aiko muka hada ido kallo daya zaka masa kagano tsantsar bacin rai akan fuskar sa.

Cikin kishin da be boyu a muryar saba yace "da wa kike waya haka kina dariya"

Cikin nuna halin ko in Kula nace "Cilla ne"

A dage yace "waye kuma cilla"

Gira daya na daga nace "Yayana ne"

A kufule yace "bana son maganar banxa ni kike fadawa yayan kine"

Shiru nai ban masa magana ba kawai sai maida kaina da nayi Kan mirror ina kallon hanya, raina fess ko ba komai nasan ya shafa sosai.

Kwafa yai ganin taki masa magana, bai Kara magana ba har muka isa gidan Baffa.

A tare muka shiga kaina a kasa, bayan mun gaisa na dauka zai yi maganar miscarriage din Mimi amma sai naga sabanin haka sbd nasiha yai mana sosai da kuma kara bamu shawarar mu cigaba da hakuri.

Kallona yai yace "komai dai lafiya ko Batul"

Murmushi nai nace "Alhamdulillah Baffa"

Gyada kai yai yace "Masha Allah, Allah yayi muku albarka gaba daya"

Ameen muka amsa, sannan muka tashi muka fita.

A hanyar mu ta komawa ma ba Wanda yayi ma Dan uwansa magana har muka isa, ban Kula kowa a cikin suba na dau jakata da take away dina a nufi part dina.

Washe gari a gajiye Azlan yake dawowar sa daga company knn, kallon part dinsa yai duk yai Kura ga datti shiba wannan ne damuwar saba ma yunwa ce kawai take damunsa.
Chapter 2 · 0% Book details