Part din Sultanate.
Sanin Gaibu Part 1 Complete Hausa Novel · about 279 min read
Kallon Waziri Dawood tayi kamar ta rufe shi da duka, amma babu yadda ta iya. "Sultanate, mutuwar maina a rahotannin lafiyar shi an tabbatar da guba aka yi ta bashi har ya rasu." Wani birkitacciyar kallo ta mishi kafin tayi kwafa tana faɗin. "Kuma sai aka ce maka nice na bashi gubar ya ci kenan?" Girgiza mata kayi yayi yana murmushi. "Kar ki manta ni lauya ne kuma manazarci akan siyasar masarautar nan, bana zargin hannun ki a cikin kashe su sai dai akwai abu da kika sani akan mutuwar su." Kallon shi take tana mamakin abin da yake fitowa a bakin shi. "Kana nufin ina da wani abun da nake boyewa kenan?" Ta kuma wurga mishi tambaya. "Ko daya tambayata biyu ne, bayan su bana jin zan kuma tambayar ki, wannan gubar ba wata guba bace idan nayi duba da irin gubar da aka kashe Abdulsamad da shi" kamar wacce aka watsawa ruwan sanyi haka jikinta ya kama kerma bakinta yana rawa ta ce. "Tow ni ina ruwa na da wata guba da aka yi amfani da ita" "Me yasa aka kashe jikan gajiya? Me ya faru a daren kashe Mansurah ai duk sun samu alaka dake, Sultanate ranar da Maina zai rasu kin kira shi a waya kika ce mishi ya kula da rayuwar shi. Ranar da Saraki zai mutu kin kira shi kika ce ya kula da kansa, sannan kin gayawa Abuturab shima ya kula da kansa shin takun sakar da kuke da Badi'atul ne yasa kike bin Yaranta da su kula da rayuwar su?" Zuba mishi idanu tayi har ga Allah ba zata iya karban laifinta ba, domin abin kunya ce a ce tana uwar sarki guda ta amshi laifin da tasan tana da alaƙa da su, dauke kai tayi sannan ta ce. "Kana wasa da kujeran ia ne?" "Yo me zanyi da wannan kujeran ni wacce Abdulrahman yake kai nake so" gyara zama tayi tana wani munafikin murmushi ta ce mishi. "Wannan kujeran kare shi nake da lafiyata da rayuwata da kome, duk wanda ya nemi shiga tsakanin Abdulrahman da kujeran nan sai duniya ta ji mu da shi." Tana fadar haka ta mike ta bar falon domin ba zata kuma kula shi ba, ranta babu dad'i. Mikewa tayi tana faɗin. "Ga takardun nan ki tuna, duk lokacin da uwar da ta gaza kuka saboda shakuwa da Yayanta tafito farauta. Zata farauci kowa ne kamar yadda zaki ke farautar abin da zai ci, kiyi fatar mutiwa kafin ranar mutiwa tayi." Yana fadar haka ya juya ya fice, a bakin kofar falon suka hadu da su Abdulrashid da Abdulkarim. "Baba waziri yadda kake kokarin gano abin da yake faruwa me yasa baka gano mutuwar mahaifin mu ba?" Juyawa yayi yana kallon su. Kafin ya ce musu, "zaku iya daukar lauya ya muku bincike ni kuma zan baku documents akan binciken lafiyar mahaifin ku" "mun gode sosai" inji Abdulkarim. "Lauya ka kula da rayuwar ka, domin kana shirin saka kanka a cikin hatsari, wannan al'amarin na gidan sarauta kamar guguwar sunami ce, idan ta tashi babu wanda zai tsira a cikin wannan yanayin. " "Kai dai baka da hankali kullum sai ka kwafsa Baba waziri jeka kaji." Daga nan wucewa bangaren Badi'atul Noor ya shiga falonta tana kwance. "Assalamu alaikum " tashi zaune tayi suna amsa sallamar shi. "kina kwance ne? Waye yace ki gwadawa makiya kin razana? Kin bani mamaki tuf kamar ba Yar Alkali Abubakar Aalim ba? Wallahi ina baki shawara maza tashi ki daura d'amarar yaƙi, zaki rayu ne domin Jikokin da Aliyu, idan ta kama ki kashe ko ki b'atar domin ki rayu da Yaranki dole kiyi, ai suma suna haka ne domin wancan kujeran da shashashan Mijinki yake kai, daga babu jinya sai tsagwaron fansa, and zan baki wata karamar shawara." Yayi maganar da bana iya ji sai ita, zaro idanu tayi tana kallon shi bakin shi yana rawa, ya ajiye mata wani karamin gidan memory, ga shi idan kin samu damar fahimtar kanki akwai wasu number ki kira sako zai iso miki. Ki sani zaki yi ne don Abuturab, zan tafi" gyada mishi kai tayi tana juya gidan memory din sannan ya fita. Yana fita motar shi ya shiga, yana fita bakin masarautar ya tsaya Sakamakon wucewa Mai girma gwamna da yazo gaisuwar shi, dake akwai motoci dayawa, tsayawa yayi can motar gwamna tana wucewa aka ga motar Baba waziri ta kama da wuta. Haka ya kuma gigita Badi'atul Noor, domin labarin ya iso har mai girma gwamna sai da suka fito, mutuwar Babban mutum lauya ne matsayin SAN ya mutu Allah sarki.
***
Asibitin da aka kwantar da Malam Aminu, kullum sai Sa'ade tayi amma bawan nan cewa yake ba sa'ade shi bace, wannan wata yarinya ce, sa'aden shi ya sayar da ita da hannun shi. Kullum zasu kai abinci da Aunty Ummy, wanda karshe dai wata ran da kanta take kaiwa ba sai an raka ta ba, yau ma da wuri ta shirya dauke da basket xin abinci tana tafiya har ta kusan shiga bakin hanya, sai ta samu abin hawa. Abdul Hakim da shigowar shi kenan unguwar yazo wurin wani abokin shi, ya hango ta tana lissafi da hannunta, ai babu shiri ya karya kan motar ya bi me tricycle din, har kofar asibiti inda me tricycle din ya tsaya, ta biya kudin. Murmushi yake she too young asalin karama ce, amma zaa yi doguwar mace, tana da kayan albarka na dai-dai shekarun ta, don ma hijab ta saka sai dai da alamu irin siririya ce, wacce idan ta samu dama zata zama katuwa haka yasa shi bin ta da mota har cikin asibitin, tana tafiya a hankali kamar tana tausayin kasar. Har ta isa inda Ward na maza yake, sai dai masu tsaron kofar sun hanata shiga, komawa gefe tayi tana jiran wanda zai mata sanadin ta shiga, yana ganin ta ya sake murmushi wannan ya bashi damar kusantarta. Yana zuwa ya gaishe su. "Officer ku barta ta shiga mana" "Yallabai ba lokacin ziyara ba ne." "Eh tow kuna ganin ba zata samu shiga ba kenan sai na bada na shan ruwa" kallon juna suka yi, "yallabai kasan dake aikin." Takowa yayi ya saka hannu a cikin aljuhun shi ya zaro yan dari biyar biyar ya mika musu, kafin su karba sun bude mata kofa. Kallonta yayi tana kallon su, yace. "Shiga" da kallon bakin shi ta fahimci abin da yake nufi, gyada kai tayi. Ta shiga a hankali ta fara nazarin a ina ta ga fuskar shi. Da sauri ta juya ai bata san lokacin da tayi wani irin ja da baya kamar zata fadi ba, yana tsaye a bayan ta. "Na baki tsoro" da sauri ta yi cikin ward din, tana tafiya yana bin bayan ta har suka shiga inda Malam Aminu yake. A tunanin ta wani yazo dubawa, sai dai ganin shi tayi yana binta har inda Baffan ta yake. Kamar ta zunduma ihu. Murmushi sakar mata, ya kalli Inna Larai ya ce mata. "Sannu Baaba yame jikin?" "Da sauki" ganin yayi ward din an cika hayaniya kasa kasa. Kallon Sa'ade yayi tayi tsuru-tsuru ya cewa Inna Larai. "Tun yaushe kuke nan?" "Sati biyu kenan" girgiza kai yayi ya jima sosai kafin ya saka musu kudi ya dan saci kallon Sa'ade yaga yadda ta rude. "Toh Baaba Allah ya bashi lafiya" "Amin Ya Allah, mun gode da dawainiya." Ba kome. Fita zai yi Inna Larai ta taɓa ta. "Ki tafi ki same shi" girgiza kai tayi tana gaya mata da hannu. "Ban san shi ba" "a'a ke ya biyo ki je ki sallame shi." Kamar zata fashe da kuka haka ta fito ta same shi a waje hannun shi harde hannun shi a kirji yana kallon ta, yadda ta dauke kai zai tabbatar maka da yar kurma bata maraba da shi, hana ya gama tsayuwar shi, ya matso kusa da Ita, yana leka fuskar ta yaga yadda ta lumshe idanun ta, ko ba a maka bayani ba kasan amsar shi ne bata kaunar ganin shi. Shi kan ma abin mamaki yake ba shi. Haka ya karaci tsayuwar shi ya tafi. Tana daina jin kamshin sa ta bude idanu ta wuce. Karfin hali irin na shi sai ga shi yasa an sauya musu daki, daga ward zuwa aminety. Abun ya bawa su Inna Larai da Zakaria, haka suka koma suna mamakin wannan sauyin karshe dai zuwa yayi bincike anan ya ji ai wani ne ya biya kome da za a bukata, da ya bukaci jin waye ne? Suka ce basu sani ba, daga sama ne don haka ya hakura, ya dawo. Shi kuwa Abdul Hakim bibiyar motsin Sa'ade, da inda take har inda yayunta suke aiki da garin su, yana samu labarin yafi kowa farincikin. Sai dai wani abu daya da ya kasa fahimta shi ne ita bata kula shi duk yadda yaso ya mata magana baya gabanta. Haka yayi ta binciken har Maikulki ya tafi dan jaraba, anan ya ji labarin Aliyu Abdulrahman Dan Aliyu sulu gambari, ran shi ya matukar b'aci taya haka ya kasance domin a yadda ya ji labarin, yasa shi ba zai tab'a give up ba, domin yaji labarin da yake jin ko mutuwa zai yi ba zai barta ba, kuma wanda ya gaya mishi ba masa karya ba, domin Nazifi ne dan mai gari ne, shima ya samu ganin shi ne ta sanadin wani ma'aikancin kamfanin simintin sune, wanda shi dan garin Binji ne ya gaya mishi yasa Nazifi yana aiki da ma'aikatan kudi, wanda Aliyu sulu gambari ne ya sama mishi aikin ta hanyar Sadeeq Shehu, shi ya gaya mishi gaskiyar da ba kowa ya sani ba. Amma malam Audu fir yaki sauraron abin da suka gaya mishi.
***
Mutanen UK.
Yadda ya mai da kome ba kome ba, zai baka tausayi. Fada yake da kan shi tare da yakin tsayawa da kafar shi, fafutuka yake ba dare ba rana, a duk lokacin da ya tuna irin mutuwar da yan uwansa suka yi, sai yaji kamar dole yayi yaki da kansa domin kamo masu laifin wanda yayi imani da Allah ba mutuwar Allah ba ce, akwai wani abu a kasa. Yau yana gama abin da yake ya fito a hankali. Idanun shi ne ya sauka akan Latifah. Gyara rike jakar yayi ya wuce wurin motar sa, hàdiye kwallar da ya cika idanun shi yayi yana kallon wurin da motar Maina take da, idan zasu tafi wurin aiki a tare suke tafiya a mota daya. "Hamma Auta" dan tsayawa yayi ya kalle ta. "Baka karya ba zaka tafi?" "Ina azumi ne" ya shiga motar zai rufe, da sauri ta riƙe kofar. "Me yasa kake share ni? Nayi maka laifin ne?" Murmushi yayi mata dimple point din shi guda uku suka latsa, biyu a kumatun sa, sai daya a habbar sa. "Baki min kome ba" yaja motar yayi gaba abin. "Anya bai san wani abu ba? Kai akwai abin da ya sani." Ta fada tana kallon motar shi har ya bar unguwar. A hanyar shi ta zuwa makaranta da aiki, idan aka tashi a makarantar sai ya wuce inda yake aikin part time, coffee shop ne, a wurin....
(Yau naga ikon Allah wata ta samu ana sonta sai wani jan guntun kwailarcinta take d'an hajiya Madam Daulah yafi karfin ki Malama 🤷🙅) 08130269641
[09/06, 9:09 am] usmanlauratu71: Yau ma yana tasowa wurin ya wuce, cire jacket din shi yayi, ya kai jakar shi da duk wani abu dakin da suke sauya kaya, ba iya coffee da tea ake ayi a wurin ba, babban wurin sayar da abinci ne, na wani bature, dakyar ya samu aikin shi yasa yake girmama aikin sosai. Suna dayawa masu aiki a wurin maza da mata, yanayin shi da fatar shi yasa yan mata suke turuwan zuwa wurin, ba iya yan mata ba duk manyan mutane ma suna zuwa, nutsuwa
, Kamala, dattako, girmama kai, sanin darajar na gaba da shi, uwa Uba baya da wata dabi'ar banza, yana da hakuri don ba me yawan shiga abin da babu ruwan shi ba ne, haka yasa yan matan idan suka zo shan coffee sai sun ninka kudin shi, shi ba haka yake ba, asalima yafi karfin wannan kudin kawai yana haka ne don baya son zaman gida yana tunanin yan uwansa. Shi yasa ya fara aikin, yana gama canja kayan sa ya fito suka gaisa da abokan aikin sa, ya tsaya yana duba menu din wurin, yana kallon yadda mutane suka fara zuwa,. Murmushi yayi ya cigaba da aikin sa, kafin aka fara odar, ana zuwa yana kai musu. A cikin table din da zai kai na gaba, wata yar matashiya ta gani wacce zata kai shekaru shida zuwa sha bakwai, ita da Iyayenta da kannenta biyu. Tsaya yayi a kasan su yana rubutu. " Me kuke bukata?" Kallon shi Uban yarinyar yayi ya ce mishi. "Ba zamu yiwa bakar fata magana ba" yana fadar haka ya dauke kansa. Juyawa Abuturab yayi ya mikawa Mike Menu din. "yau bakin naku ne" sam bai ji haushin su ba, sana aja yawan samun masu wariyar launin fata, yana kallon su. Lokacin da Mike ya nufe su. "Sir me kuke bukata?" "Ku kori wancan bakar fatan a cikin ku, Yarana basu son shi." "A'a mu bama haka" mike ya gaya musu. "Tow zamu tafi" "ba damuwa zaku iya tafiya" ganin da gaske bai damu ba, ita Budurwar ce ta kalli Abuturab, lumshe idanunta tayi sannan ta bude ta kyafta sau uku uku. Kurawa juna idanu suka yi, ta kuma kyakfta mishi. Lumshe idanun shi yayi yana nazarin yadda take kifta mishi. Idan ya fahimci sako take tura mishi. budewa yayi yaga sun mike. Ta kuma kallon shi kamar zata yi kuka ta ware yatsu uku tana motsa mishi. Alamar "Please save me" dafe kansa yayi yanzu ta fahimci kurma ce. Da sauri ya nufe su yana faɗin. "Sir me kuke bukata kar ku tafi?" "Kai ne bama son gani" "ni" ya nuna kansa. "Yes kai ka bar shagon nan" ya kalli yarinyar ta kuma tura mishi sakon. "Ok na ji zan bar shagon, yayi muku?" Ya tambayesu, "eh yayi mana " haka ya fita, Manager dinsu ya kira ya gaya mishi, dake mutumin yana matukar son Abuturab a shagon take ya fito yaga yadda yarinyar take juyawa, dake shagon glass ne kana ganin na ciki na waje ma yana ganinka. "Sir ka fahimci haka kuwa?" A dame ya kalli wurin yarinyar. "eh na gane turab, amma ya zamu yi sai dai mu kira yan sanda" "ok" haka ya fada yana me niman yan sanda. Koda suka zo bayani suka musu sannan suka shiga, nufar table din suka yi, suna isa yarinyar ta mike dake sun musu bayanin kome, sun zo da wata jami'an yar sanda wacce take fahimtar sign language, tana tambayar yarinyar ta fara kuka tana gaya mata, sace ya suka yi suna gana mata azaba, haka yan sanda suka tattara su, suna yiwa Manager godiya, ya nuna musu Abuturab zasu yiws godiya. Ajiyar zuciya ya sauke bayan tafiyar yan sanda. "Sa'adatu!!" Wani irin ware idanu yayi, baki daya ya manta da ita, wayar shi ya Ciro a cikin aljuhunsa. Nazafi ya kira. "Hello" ya fada cikin sanyin murya. "Ranka shi dade, kana nan dama ?" "Ina nan Nazifi, Yasu Baba?" "Suna lafiya. Kwanakin baya Yarima Sadeeq yake gaya min an yi maka rasuwa? Ya hakuri Allah ya musu rahama." "Amin Ya Allah, na gode sosai Allah ya bada lada." Cizon bakin sa yayi kafin ya ce masa. "Ya take?" "Yallabai tana lafiya, sun kusan komawa ne ma?" "Yayi kyau." Sam Nazifi ya manta ya gaya masa Abdul sai kawai ya ce mishi. "Ka nimo min me acc din First bank zan turo maka sakonta, da list din abin da zaka saya mata. Idan ka kai mata kace mata ta jira ni." Daga haka ya suka yi sallama. Sauke numfashi yayi yana kallon wayar bayan kaman minti ashirin sai ga sakon ya shigo mishi, mai da wayar yayi ya cigaba da aikin sa, sai da lokacin tashin sa yayi, ya dauki kayan sa da key motar shi, yana me musu sallama. Wurin motar sa ya nufa ya tsaya zai shiga tace mishi. "Halftime" juyawa yayi yana kallonta. "Sarah" ya furta a hankali ya bude motar zai shiga ta zaga zata shiga, zama tayi tana kallon shi. "Sakonin da na turo baka yi reply ba, na kira ka severally time baka yi picking ba, wai na tambaye ka, wacce mace ce ta hanaka kula ni?" Bai kula ta ba suka shiga tafiya. "Ai san gidan shi yasa da na tambayi wacce mayyar ta gaya min kana halftime Job biyoka. Da ace na samu wata mace tana kula ka, sai na kashe shegiya." Har suka isa gida abu daya take fada, Latifah tana tsaye suka dawo. Ranta yayi mugun b'aci, amma sai ta danne kamar babu wani abin da ya b'ata mata rai. Zuwa tayi ya tsaya yana fitowa ta amshi jakar shi. Shi kuwa ko ta kan su bai bi ba, ya shiga falo da sallama, Iyayen Latifah ya samu da Hajiya Suhailah. A mutunce suka gaisa, sannan ya wuce ya bar musu falon,, a kofar part din ya samu Latifah da Sarah sai gayawa Juna magana suke, mika hannu yayi Latifah ta mika mishi jakar shi, yana bude kofar da card dinsa ya shiga bai basu damar shiga ba. dakin sa ya wuce ys ajiye jakar sa, ya nufi kitchen ya daura abinci ya koma ban daki yayi wanka sannan ya fito ya shimfida abin sallah, ya sauke la'asar din kansa, yana azkar ya fito ya nufi kitchen ya haɗa girkin sa, bai ma damu da cin abinci mai nauyi ba, kunun tsamiya ya dama, ya sha da brown sugar. Yana gamawa, ya fito da keken shi ya fita. Suna kallon sa, can inda ake train na kwallon kafa ya tafi yana me train. *Da na same ka da wata mace sai na kashe ta* cigaba yayi da buga kwallon. Juya maganar yake yana karawa har dare ya fara rufawa. Ya dauki keken shi ya komo gida. A bakin get suka hadu da Latifah zata fita aiki. "Ka dawo?" Ta fada tana kallon shi. Kiranta yayi da hannu, da sauri ta karaso wurin shi. Kafa keken yayi ya nufe ta, sai da ya ciro hanky a cikin aljuhun rigar shi, ya fara gogo mata fuskar ta. "Are you okay?" Hawaye ne sharrr suka zubo mishi. "Babu kome" "gaya min me aka miki?" Cikin tsoron abin da zai faru tace babu. "Gaya min nace" ya daka mata tsawa, "wai Sultanate ce ta turo Sarah da Mamanta su zo ku daidaita kanku?" Kura mata idanu yayi, kafin ya ce mata. "kina sona ne?" Wasu sababbin hawaye ne suka shiga suka shiga zuba mata. "Hmmm, but ina da wacce nake kauna sama da Mansurah" ya fada yana kallon ta. "Ina kaunar Sa'addah, and babu me min dole. Bar kuka ba zan auri Sarah ba, bayan ga ki a gabana" "Ni baka sona ne?" Ta tambaye shi cikin kuka sosai. "Waye ya ce miki bana son ki, ina sonki mana so na yan uwantaka ba so na har abada ba " "meye banbancin?" Shi na yan uwankata Zumunci kawai zamu yi, shi na har abada, mutu kara ba. Sa'addah ba sonta nake ba, domin so zai iya saka na hada mata reval." "Mansurah da?" "Ita son zumunci ce, koda na aure ta naga Sa'addah tow ba zan iya adalci a kanta ba, ina kaunar Sa'addah " sake baki tayi tana kallon shi. "Me ye banbancin so da kauna?" "Shiga mota" shiga tayi, ya ja ta suna tafiya yana jin kamar tana tsakurin shi. Nan ya shiga gaya mata banbancin so da kauna, da yadda yake jin sa'addah har suka isa asibiti. Daure fuskar shi yayi yana kallon ta. "ki kula da kan ki" tana fita ya nufi gidan. A bakin kofar gidan ya same Sarah. Fita yayi a motar, ya riko hannunta suka nufi cikin gidan, yana shiga falon ta wurga ta saman kujeran. "Kawu me ya faru Latifah ta fita da kuka?" "Shi ne zaka riko ni ha..?" "Keep quiet" ya daka mata tsawa, sai da idanun shi suka yo waje, kamar ta sake fitsari a jikinta, wani bala'in kwarjini ya mata, juyawa yayi ya kafe su da idanu. "Sultanate ce ta aiko su wai tazo ku daidaita kanku?" "Hajiya Suhailah kike? Ki tafi ko gaya mata ina da wacce nake so, a cikin gidan nan take don haka ba zan auri wannan mara tarbiyyar ba, maza kafin na fito na ji labarin kun bar ingila domin tun ina Aliyu Abuturab, kafin na juye izuwa Aliyu Asad. Ku bar gidan nan." Har ya mike ya ce. "fushina da fusatatta zata ninku ne idan nayi ido da wancan mahaukaciyar Yarki " babu wanda ya samu zarafin magana sai dai idanu kawai. Yana barin falon Sarah ta fashe da kuka. Takaici ne ya rufe uwar ta mike." lallai Aliyu bai sanni ba " "ko ya sanki babu abin da zaki iya mishi.kuje kafin ya kuma ganin ku " daga haka suka mike, ranar a hotel suka kwana. Washi gari suka bar kasar. Yana barci kasancewar bai da morning class, ya kwanta yayi ta barci. Kiran Ummin su ya sa shi bude idanu. "Ummina?" "Naji sakon ka, idan har Sultan ya kira ka, ka amshi auren Latifah. Amma ka bar london " "Ummi na, na fada mata gaskiya ina da wacce nake kauna. Na fadi haka ne domin su kyale ni " Murmushi tayi tana faɗin. "Kai mutum ne mai daraja, koda kana da wacce kake kauna, ina son ka amshe ta, tunda ka fada kana sonta." "Saboda me yasa Ummina?" "Saboda kai ne Yarima me jiran gado, idan ka fadi magana ana nufin daga zuciyar ka ta fito ba daga bakinka ba, ka karbi auren " "taya zan zauna da macen da bana sonta." "Idan ka aureta ka zuba mata idanu, mara kunya." "Shi kenan zan yi yadda kika ce." "Kai bana son shirme." Ta fada. Duk yadda yaso ya mata bayani kin kula shi tayi. Kallon wayar yayi ya ga sakon Nazifi, mikewa yayi ya nufi wardrobe din sa, ya dauki rigar shi ya saka, sannan ya bude wani kwali ya dauki kuɗi, ya fita da shi. Bankin first bank ya nufa a can ya tura kudin sannan ya wuce coffee shop din su, anan ya karya, suna mishi tsiya.
***
Mayye ko nace dan anace, yana can ya nace karfi da yaji ya cusa kansa cikin familyn Sa'ade, babu abin da yake bashi mamaki kamar yadda tsakanin ta da Allah take nuna mishi kiyayya, bata kaunar shi. Yayi iya kokarin sa amma baki daya taki kula shi. Yau da aka sallame Baffan su, har gida ya kawo su. Lokacin da aka fita zuwa cikin gidan Zakaria. Riko hannunta yayi ta juya a fisace kamar zata mare shi. Mika mata takardan hannunsa yayi. Amsa tayi ta bude. "Ina sonki!" Kallon biron da yake jikin sa tayi, ta rubuta mishi. "Bana sonka ina da wanda nake jira" tab'e baki yayi sannan ya d'aga kafad'ar shi alamar oho. Bata bi ta kansa ba, ta wuce cikin gidan. Hutawa Baffan su yayi aka kawo mota za a mai da shi Maikulki dan iya ya shiga gaba shima zasu tafi tare. Abin haushi sai wani jida shi Baffanta yake, haka suka isa har Maikulki, tana bayan motar da Baffa Yusuf da shi suna gaba, har garin suka isa. Daga nan gidan mai gari ya wuce. Bayan ya nime iso aka kai shi. "Sannu yaro daga ina kake?" "Daga sokoto, Baba nazo niman izinin ka shiga min gaba a bani auren Sa'adatu ne." Tashi zaune mai gari yayi, ya ce mishi. "Kaga Yaro na gaya maka gaskiya ko na Barka?...... Idan na baku barka da Juma'a yau ba zan yi gobe Asabar ba, sai Sunday idan kuma ban baku ba, zan yi typing Asabar da Sunday. Zabi yana hannunku... 08130269641
[09/06, 6:09 pm] usmanlauratu71: 33.... "Gaya min koma mene ne zan iya dauka, amma ba zan iya daukar abin da zai shiga tsakanin soyayyata ba" Abdul ya fada, a hankali. "Yaro ia hakura da Sa'ade akwai nauyin wani akanta?" Mai gari ya faɗa mishi cikin sigar lallashi. "Baba Indai ha aure bane bana fatan na hakura da ita." "Akwai baikonta da wani!" "Baiko ba aure bane kuma ba zai saka na hakura da ita ba, Baba ni sonta nake kamar rai da kaddara, ina sonta daidai rayuwa da mutuwa, ka min adalci ka bani ita shine kawai abin da zaka min nayi alfahari da haka." "Kayi hakuri ba zan iya maka jagora ba, domin wallahi ina matukar jin kunyar haka. Ina jin kunyar na.maka jagora a baka aurenta domin akwai wanda yake sonta tun bata kai mace ba, yana sonta tun bata zama kome ba, tun babu kome na zama mace a jikin ta, ka bar mishi abin sa." Wani irin damuwa Abdul yaji da kunci, "Allah ya gani nafi shi bukatar ta, na fi shi son ta." "Baka fishi ba, domin ta ya zauna na tsawon wata guda, domin ta ya zama namu da har yau muke cin gajiyar ta. Don Allah kar ka yi wani abu mara kyau" "saura kwanaki nawa ya rage min da ba zan mallake ta ba." "A'a Yaro kai wani abu kake bi, da ace shima haka yabi da yanzu ba ka isa ka ce kana bibiyar ba, shi ita yake bukata duk wani abin yake domin ta yake yi na haɗaka da Allah ka bar ta " mikewa yayi yana faɗin. "Zan duba, amma ban yi alkawarin ba. Akan abin da nake so bana ji bana gani " daga haka ya fita gidan su Sa'aden ya koma, a zauren gidan ya samu Malam Aminu da abokinsa, dama yasan Malam Aminu son kudi domin yaji labarin shi, don haka ya bashi kyautar kudi masu yawan gaske. Sannan ya shiga ya gaida Inna Laminde ya mata sannu da jikin Malam Aminu, idanun shi yana kan Sa'ade da take faman share tiken dabobbin ta, wanda suka yi albarka. Nan ya shiga jan Inna Laminde da hira, tun bata sake ba har ta sake suka sha hira sannan ya tashi zai bar gidan idanun shi akan Sa'ade da take faman wanken kafarta saboda aikin da tayi. "Toh a gaida gida" Inna ta fada mishi domin hankalin sa yayi nisa. Jin muryan Inna yasa shi sosa kansa, sannan ya fita. Mikewa Inna tayi ta tab'a ta, "ki tafi ki raka shi mana" tura baki tayi tana dauke kanta. A ranta kuwa cewa tayi. 'Kamar ya tafi ya zauna mayye kawai' daga haka ta wuce abin ta. Ɗakin su Harirah ta shiga ta ja hijab ta saka, sannan ta shuri takalmi ta fito tana kallon shi yana jiranta, dauke kai tayi tana kallon wani wuri can. Haka ya gama tsayuwar shi, ya dauko pen da paper ya fara rubuta sakon shi. "Gimbiya ki daina wahalar da ruhina" ya ajiye mata a dakalin kofar gidan su da take jingine. "Ki saurari sakona" dauke kai tayi idan ta karanta yaga takardan take ta zubar. "Ina sonki" juyawa tayi ta zuba mishi idanu fess murmushi tayi ta mika mishi hannu taba takardan da biron. "Wallahi na rantse da Allah da girman sa bana sonka. Bana son ganinka ka fita a Rayuwata." Daga haka ta ajiye mishi takardan ta wuce. Dauka yayi yana kallon abin da ta fada, murmushi yayi yana shafa kansa, ya soke takardan. Ya shige motar sa. Sati daya na zagayowa sai gashi kamar dole, da ya tashi zuwa shatara na arzikn yayi musu, daga Inna har Sa'ade babu wanda abin ya burge shi asalima tsoro kayan ya basu domin basu tab'a ganin hauka irin na shi ba. Ido da Ido ta ce a mai da mishi kayan, ta kuma rubuta mishi cewa. "Ka tattara kayan ka, ka koma mu ba kwadayayyun mutane ba ne, mutuncin mu yafi karfin a saye shi, bar ganin bana magana kuma bana ji da kunne daya, ba yana nufin ban san me yake faruwa ba, don Allah na hada ka da Allah ka tafi da kayan ka bana bukata bana son ganin ka" ta ajiye mishi. Karantawa yayi yana kallon ta har bar wurin, tana tafiya ya nufi wurin Malam Aminu ya gaya mishi yadda suka yi, dake ya san kan duniya sai cewa yayi. "Ni ban ce zan mata dole ba, tunda tace bata sona ai shi kenan amma na mai da kayan nan ba dadi, gashi ba ni da lafiya ina fama da ciwon zuciya, don Allah baffa ka gaya mata bani da lafiya ta daina kina."
Sokoto
"Hajiya Barka da warhaka " gyara ƙwanciyarta tayi tana faɗin. "Yawwa Sophia ya kwana biyu, bana ganin Mijinki da fatan lafiya dai?" "Alhamdulillahi Hajiya, kawai nima wani abu ne ya kawo ni, ban sani na ba ko kin sani." Kallonta tayi na wani lokaci kafin ta ce mata. "Me kenan?" Mika mata takardan tayi, sai da ta juya sosai kafin ta tashi zaune, ta bude a hankali. "Bana sonka bana son ganinka a rayuwata" "laifin me ya Miki haka?" Domin ita a zatonta, ai Sophia ce. Girgiza kai tayi tana faɗin. "Bani ba ce, wata ce yake bi take wulakanta shi" ta fada rai a jagule, yadda zaka fahimci tana cikin damuwa sosai. "Yar uban waye da zata ce bata son shi? Waye ubanta da zata ce bata son ganin shi? Waye ya tsaya mata a kasar nan" yadda take tadda jijjiyar wuya zaka dauka Sa'ade tana gabanta ne. Sai bala'i take kamar zata ci kanta, ta kuma hana Sophia ta fita, haka suka zauna har dare kafin Abdul din ya dawo jiki a mace, duk da zuciyar shi yana ciwo, bai hana ya boye hakan ba, sai da ya shigo ya samu draman Hajiya, zama yayi a falon ta gyara zama. "Wata shegiya ce ta ce bata son ka?" Bude idanu yayi sosai, musamman da ta cilla mishi takardan. Dauka yayi yana kallon takardan sannan ya kalli Sophia da ta sauko daga sama. "Yarinyar da ta taimaka min ne makarantar da aka gayyaci Abba, wai tana da wanda take so ne shi yasa taki amsar tayin soyayya ta, sai dai nayi magana da mahaifinta ya kuma yi na'am da ni." "Matar da bata sonka zaka aura?" "Amma ai Hajiya wanda take so ya gudu ba asan yadda yake ba, ni kuma na shirya mahaifin ta ya ba ni damar" "wai tsaya a ina ne ma tukun?" " A garin Maikulki Binji local government" ya fada a hankali. Domin yasan abinda zai biyo baya. Dariya ya bata. "Yar talakawa yar kauye gaba da baya zaka dauko min " wani irin sarawa kansa yayi ya ce. "Ya Salam " "kaji da kyau ba zaka tab'a aurenta ba, gara ka nimo yar wani kusar gwamnatin gara da tace bata sonka ta rufewa kanta asiri da tace bata sonka domin ko ita ce Juliet ba zaka aure ta ba." "Hajiya gaskiya ina sonta " ya fada a hankali. "Shi kenan ayi muga ni." "Don Allah kar ki raba ni da abin da nake so."
***
Kwara.
A tsatsaye Sultan ya fara rashin lafiya, wanda yake ganin likita lokaci zuwa lokaci. Duk da ya boyewa kowa amma ya kasa boyewa Badi'atul Noor. Domin ita ce tafi dacewa ya gayawa, da farkon ciwon da ya fara, yana ganin likitan shi, ya bashi test kusan kala bakwai, bai yi wata wata ba, ya bawa Shatiman kwara, aka tafi a mishi. Lokacin da aka kawo sakomakon ya bashi tsoro, huhunsa ne ya fara kokarin kamuwa da irin muran da ya kashe Maina. Ba iya shi kadai ba, a gaban Badi'atul Noor aka fadi sakomakon. Kallon juna suka yi ta sake murmushi. "Ka gamsu kashe min Maina aka yi?" Lumshe idanun shi yayi domin Al'amarin ya fara bashi tsoro, amma sai ya dake. "Likita akwai Magani ne?" " Eh zamu fara maka aiki a kwashe ruwan cikin huhun, amma ina ganin sai ka bar kasar nan za ayi aikin a Canada ne. A can za a fi samun kulawa ga gashi a sayo magani." " Na gode" daga haka ya koma bangaren Badi'atul Noor baki daya ya zauna domin yaji a jikin shi a wurinta kawai yake safer, don sauran matan shakkar su yake zasu iya kashe shi ita kuwa bata isa kashe shi ba, tun zamanin farko ba ta kashe shi ba, sai yanzu. Abinci ta kawo mishi me saukin flavor don ko kayan yaji bata saka mishi ba. "Baka zargin wani yana blackmail dinka ba?" Girgiza kai yayi ya masifar bata tausayi. Dariya ta saka tana kallon shi. "Ashe haka kake tsoron mutuwa?" "Ba haka ba ne, ba san me nayi ake min haka ba, yarana duk babu magada na, Abuturab kuma an daura min zargin sa." "Like how?" Kallon ta yayi yana tararradin abin da zai fito bakin shi, yo dama ya lafiyar kura balle ta hauka ce. "Baka ce min kome ba, zargi kamar Ya? Dama zargin shi kuke?" Yadda ya kura mata idanu, itama kuma shi take kallo da sauri ta ja da baya ta ce mishi "A'a ko da wasa.... Allah ya kai mu Sunday in sha Allah gobe barcin safe zanyi da yan dagwai-dagwaina💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽 ololo oo buga wooooo.....08130269641
[11/06, 11:11 am] usmanlauratu71: 34... Wani irin ja da baya tayi tana watsa mishi wasu fusatattun kallo. "Me kake nufi?" "Kin ga saurare ni" "kar ka tab'a ni me kake nufi? Zargin shi kuke zai kashe yan uwansa? Kuna min dan Yaro karami irin sa zai kashe rai?" "Kin ga Sultanah" ya matso sosai kusa da ita, yana kallon ta, hannun shi ya kai da nufin ya rike ta, ta ce mishi. "Ko da wasa kar ka tab'a ni." "Naji amma lissafin a bayyana take, kome a shi ajiye yake, Badi'atul Noor! Abuturab yana barin garin nan aka samu gawar Mansurah, yana can aka kawo gawar Maina, yana nan." Wani irin mazari jikinta yake bata san lokacin da ta ce mishi. "Kenan shi a zuba maka wanda ka ci? Ko shi ya kashe SAN? Lallai lissafin ka baya ajiye inda ya da ce wallahi ka sake wannan al'amarin ya fita waje, zan ajiye girma da mutuntatta, zan mai da rigata da take ajiye domin kare jinin Yarana ba iya su ba, ga wanda yake karkashina ba zan yi asarar jinin shi ba. Kuma yanzu ba an jima ba fitar min a part yanzu nan" "Babu inda zani, wallahi yanzu ai na fahimci babu ruwansa tunda gashi ni ma kashe ni ake son yi don haka ki shafawa zuciyar ki ruwan sanyi malam" "taya bayan kiri-kiri gashi kuna zargin shi, na rantse da Allah wani abu ya fito sai na baku mamaki." Daga haka ta bar shi a wurin, baki daya sai yaƙe jin kamar yayi wani mara mara kyau. Haka ya kamata ya gaya mata cewa suna zargin shi? Sam bai dace ba. Abin da suka yi basu kyauta ba, koma meye zasu yi ai bai dace ya gaya mata ba, ko da yake ai haka shi ne daidai, ba da Abuturab din suke zargi ba Allah da ya tashi wanke su ya kawo al'amarin kansa. Gyara ƙwanciyar sa yayi domin babu wanda ya isa koran sa shi da gidan sa, Allah mata basu kyautawa kai da gidan ka ace ka fita ka bar musu fisabilillahi, idan ta gaji ta dauke shi ta watsa waje. Takaici ne ya Ishe ta bai ishe kowa ba, ta bar shi a yashe a falon ya ci bakin halinsa da munanan zarginsa domin babu adalci a cikin wannan al'amarin kuma zai sha mamaki domin sai ya bar mata part dinta, ya je can su bashi bindiga karewa guba, don haka ta kulle shi ta ajiye da ita yake wasan. Abin dariya yadda take fada baya wurin fa, amma faɗa take sosai kamar yana kafe a gaban ta. (🙄 Allah ya baki hakuri ki cikanki Ummi) haka ta gama masifar ta babu wanda ya san tana yi ta kuwa fito tana hararan inda yaƙe. Bata haushi ko wata ba ayi da rasuwar Yaranta ba, zai kawo mata wani zancen wai ana zargin Abuturab hala wanda aka saka mishi ma, abuturab din ne mutane kawai suna Judge dinka mutane da halin shi koda yake bata ga laifin sa ba, akwai wani munafiki a can.. "Badi'atul Noor!" Taji muryan Sultanate, bata yi mamakin jin muryan ta ba, yo ai tasan za a rina wai an saci zanin mahaukaciya. "Ina kike? Anya kina da imani kuwa? Ki raba mutum da Matansa da Yaransa anya akwai Allah a cikin lamarin ki?" "Hmm ga wuri nan zauna" ta fada mata, domin bata cikin rigima irin na tsofi, D'anta ma gashi nan haushin take ji. "Akan me zaki saka shi anan ya zauna bai da wasu matan ne? Ko so kike Allah ya saka min D'a a wutan lahira?" " Ko daya Sultanate, ai ga danki nan sai ki saka shi a gaba ya bar sashina" ta fada tana kafe Sultan da idanu. Wani kalar tausayi ya koma har ga Allah baya son ya koma, domin masu bibiyar sa suna cikin jikin sa. "Mama ki bar ni anan." Ya fada yana kallon Badi'atul Noor, dauke kai tayi tana faɗin. "Sultanate kar ki yarda ki dauke shi ku bar min nan" "A'a ba zan tafi ba" "Na rantse da Allah sai ka bar nan!" "Ba by inea zani, Mama ki gaya matan babu inda zani" idan Badi'atul Noor ta fadi magana Sultanate sai ta kalle ta, idan Sultan yayi magana sai ta kalle shi, kafin kace me sun mai da ita karamar mahaukaciya. A hankali ta mike bata ce musu kar ku daina ba, cewa tayi. "Allah ya baku sa'a idan kun kara ganin kafana ku min duk abin da kuka gadama ai ku ba yara ba ne sai ku cinye kanku " ta saka kai ta fita, kallon juna suka yi, "ka tashi ka bi bayanta " "Don Allah kar ki rufe min gidan na hada ki da Allah" tab'e baki tayi tana faɗin. "hmm da Sultanate Waziri ya gana ranar da bom ya tashi a kofar masarautar nan, kafin nan ya gana da kai me ya faru a tattaunawar ki?" Kura mata idanu yayi kalaman SAN yana dawowa kansa daya bayan daya. _Har ga Allah akwai zalinci matukar baka bincika al'amarin Yaranka ba, wannan gubar ba a cika samun shi a ko ina ba, asalima sinadarin da aka yi amfani da su, yawun maciji da gubar kwad'o, duk wanda ya shirya wannan gubar ba karamin shaidani ba ne." "Dawood ya zan yi? Wallahi tsoron tashin hankali nake idan aka fara bincike dole hankalin mutane zai tashi bana son abin da bai kai ya kawo ba ." "Kenan sai ka sadaukar da rayuwar Yaranka domin kar mutane su." "Wannan wani irin zance ne? Taya zan sadaukar da rayuwar Yarana? Ka duba dakyar nayi maka kama da wanda ya sayi duniyar sa sama da lahiran sa ne? Tow tabbas zamu ne mi mafita matukar kana son a hukunta masu laifi, bani lokaci na gama hada hujjojin da ya da ce_ Ajiyar zuciya ya sauke sannan ya kura mata idanun ya ce. " Tabbas mun yi magana da ta shafe mu, amma kuma ban kawo kome ba, domin ma bar shi akan zai bincika abin da yake faruwa." Daga haka yayi shiru Badi'atul Noor, tana da kwalin Master degree a fannin law, duk da tayi karatun amma miji irin nata, ya hanata aiki. Muryan Sultanate suka kuma ji tana bala'i. "Badi'atul Noor! Zo nan akan me Aliyu zai ji amsar soyayyar Saratu?" Fitowa tayi tare da saukowa kasa. "Saboda naga bata dace da ita ba, maganar da nake dake yanzu ana kan maganar sa da Latifah yar wurin Dan uwana." Daga haka ta zauna tana kallon Sultanate. "Ni na haifi abuna, ke kuma kika haifi Ubansa ina ga a nan a bar ni nayi iko da abuna" "Badi'atul Noor ni da tsufa na kike min rashin mutunci" "ko daya tsufar taki ce tasa nake binki da lalluma." "Ai shi kenan amma ki sani ko mutuwa yake ya dawo sai ya aure ta." "Bayan ya auri wacce na zab'a mishi." Fuuuuu Sultanate ta bar falon. Wani abu ne ya tsaya a ran Badi'atul Noor a hankali ta koma sama, "ke dai baki gajiya da rigimar Mama kina d'aga mata kafa. Mahaifiyata ce." Kallon shi tayi na wasu dakikai kafin ta ce mishi. "In sha Allah" kirar ce ta shiga. "Boy yanzu nake wani tunani, kana da wacce kake so ne? Ina son kafin azumi an yi bikinka da itama." Murmushi yayi ya ce mata. "Zan turo miki sako ta e-mail dinki, amma bata magana bata ji da kunne daya" "Allah Sarki, doughtier ta tafi dota ta dawo." Murmushi tayi a hankali ta ce mishi ya sunan ta. "Lucky" "kaniyar ka, ba musulma ba ce?" "Sa'adatu Aminu Fulani" "Fulani zan kira ta." (Idan kin so ki kira ta da Shanuwa 🤣🙄 akwai Charm prince Abdul Hakim Sharif Hamidu yana can yana suma akanta 😏🤔😏 Son head kawai, ji wani tsohon munafinci wai Lucky yo na zata jikar mangof ce ma😙) "Ya kamata a tura manya daga nan" "eh amma nafi son ta kare makarantar ta, asalima ina son tana gama secondary sai ayi ta zo nan akwai wani jami'a a Canada can zan kaita." "Kace yanzu take karatu ma?" Murmushi yayi sannan ya ce mata. "Eh Ummi Yasu Annur da Nur da Junior? Ya cikin Hamdiyah?" "Duk suna lafiya suna tare da Zuwairah ita ke kula da su" "A'a Ummi me yasa baki bar su a kuda dake ba? Ummi su dawo ɓangaren ki da zama wallahi gidan nan dai-dai yake da jahannama, don Allah a dawo su, idan da hali ko abincin su kece zaki kula da shi don Allah Ummi na" ji tayi kamar ya daureta da jijjiyar ta, "Zuwairah mun ji ma da ita, kar ka saka min rashin jituwa da zargin ta" "Ummi ba mutane ne abin ki ba, zukatansu ita ce abin tsoro, Ummi ban yarda da kowa ba sai kaina sai mutanen sokoto don Allah ki dawo su wurinki " "shi kenan za ayi haka."
***
Ranar da suka dawo hutu, bata koma makaranta ba, tana zaune a tsakar gidan su. Nazif yayi sallama dauke da manyan jakunnan. Kallon shi tayi na wani lokaci kafin ya sake murmushi. Ta mike tana me nuna mishi ya tsaya ta dauko taburma ta shimfida mishi. Zama yayi ta koma zaure ta dibo mishi ruwa a randar kasa, sannan ta kai mishi duk ta rasa me zata bashi. Zama tayi akan kujera yar tsuguno. "Sannan ya aiki? Nana ta ce kai ma kana birnin ne?" Gyad'a yayi mata yana kallon yadda ta kara girma ya waye ba kamar da can ba, duk da a can baya ma, tana daga cikin yaran da zuwa Sokoto bai basu wahala, domin akwai yayenta can. Mika mata wata takarda yayi, ta amsa tana mishi kallon tambayoyi, sannan ya tura mata jakunnan. Farkon kaita makaranta da irin wadannan kayan ya kaita, visiting na farko da shi ya kawo mata, lokacin da aka dake ta da kayan ya dawo da ita makarantar. Jan ledar tayi ta rungume tsam, hawaye yana zuba mata. Ji take kamar shi take rungume da shi. Kara rungumar kayan tayi. Kamar ya fahimci tambayar ya nuna mata takardan da ya bata, "Malam Nazifi kai ne a gidan mu?" "Eh wallahi Inna Laminde ni ne, na kawo sako ne wurin Sa'ade" ya mike. "ikon Allah ba dai tafiya zaka yi ba?" Eh yau zan koma na je makarantar su aka ce bata dawo ba shi ne nazo gida na kawo mata sakon" mikewa tayi itama tayi ta mishi godiya. "Allah sarki baka jin labarin bawan Allah nan Gadanga?" "Yana kasar waje shi ya bani sako na kawo mata" "Ayya ka gaida min shi don Allah" "zai ji Inna Laminde sai an jiman ku" "Ayya mun gode ka gaida gida." Da sauri Sa'ade ta shige dakin su, ta bar kayan ya awurin jikinta har rawa yake.
*Amincin Allah ya tabbata a gare ki! Sa'addah da fatan sakona ya iso gare ki! Nasan yanzu kin girma, ina sane dake abubuwa dayawa sun faru a cikin su har da kewar ki. Ina kawayenki ki gaida min su. Ki gaya min Innata da Baffa, ina rokon ki don Allah ki jira na kusan zuwa gare ki ki adana min kanki Aliyu Abuturab sulu gambari kiyi hakuri kinji, kuma don Allah kiyi karatu kiyi karatu sosai* k'amk'ame takardan tayi tana kuka, kuka sosai take, haka Inna ta shiga dakin ta rungume ta, haka ta cigaba da kuka. Bubuga bayan ta Inna take, sai da tayi shiru. Ta tambaye ta, "ke da shi kuna son juna ne?" Zaro idanu tayi tana kallon Inna, idan ta ce tana son shi ba mamaki Inna ta watsa mata mari, nuna kanta tayi sannan ta ce mata " Ni kewar shi nake" gyara zama Inna tayi ta ce mata. "shi wanda yake zuwan nan meye a tsakanin ku?" "Bana son shi" ya fada har tana shirin fara kuka. "Ya isa babu me miki dole"
Haka tayi ta rarrashinta, har taji muryan Malam Aminu a tsakar gidan. "Waye ya kawo." Makalewa maganar tayi sakamakon jin kamshin turaren kayan kamar yasan me ita, wani kwalalo idanu waje yayi tare da tuma tsalle. "Ina yake?"
[12/06, 8:06 am] usmanlauratu71: 35... jikinsa wani irin rawa da makyarkyata ya dauka, kamar ya sake fitsari a wandonsa. "Malam lafiya?" Cire idanu yayi yana kallon. "Kayan waye?" Wani irin kallo Inna Laminde ta mishi. "Kayan waye na tambaye ki?" Ya fada da ƙarfi, "Kayan Sa'ade ce da Gadanga ya turo." "Billahi ba a gidana ba, na gaya miki gaskiya ba a gidana ba, dauke tsiyarsa ki fitar min da shi" "ban gane ba malam, kayan Aliyun xan fitar ko me?" "Eh kayansa zaki fitar min da shi, yaron da bai ga girma da mutuncina ba, shi ne zaa kawo min kayanshi gidana? Yaron da ko sunan shi naji kawai sai naji kamar zan mutu? Ke raba kanki da shiga harkan wannan Yaron bani kayan daga yau alakar da take tsakanin ku na yanke" sororo tayi tana kallon rashin arzikin da Malam yake lafta mata, ya dauki kayan kuwa zai fita da shi tayi maza ya sha gaban shi. "Bani" ta wabce kayan a hannunsa, "idan kana da zuciya ka biya shi dubu ɗari ukun sa sai kazo muyi tsayayyan magana da kai " ta wuce daki da kayan, fuuuu yayi hanyar waje, gidan Mai gari ya nufa yadda zaka san Mal Aminu ya shirya da rigima yana nufar gidan mai gari, kai tsaye zauren da dattijon yake zama ya faɗa, yana daga tsaye ya bude baki da karfi ya ce." Na rantse ka gayawa wancan Yaron kar na kuma ganin sakon shi wurin Sa'ade, domin na mata miji, kar na kara ganin sakon sa." Tashi zaune mai gari yayi daga kishingid'e da yake ya kura mishi idanun kafin ya janyo tabarau dinsa ya ce mishi. "Ban fahimci inda sakon ka ya nufa ba, Malam Aminu? Zauna sai muyi magana daya" zama malam Aminu yayi ya ce. " 'yata Sa'adatu na mata miji, a koda yaushe aurar da ita zan yi bana son na kara ganin aikan Aliyu gidana" ya fada da wani irin kwarin gwiwa. Jinjina kai mai gari yayi daga bisani ya ce. "Tow ina kudinsa da ka karba akan ka sayar mishi da Sa'ade?" Murmushi Malam Aminu yayi ya saka hannu a cikin aljuhun rigarsa ya shiga ciro kudi daya bayan daya ya ajiye a gaban mai gari. Domin a cikin laida suke, yayi alƙawarin tsaf sai ya rama iskancin da Abuturab ya mishi bayan yaga Sa'ade, koda Abdul Hakim ya zo, kuma yana bari da kudi yasa shi hada na hannunsa da wata saniyarsa da ta kasa, ya sayar baki daya ya had'e dubu dari biyu har da na abubuwan da ya mata da zata makarantan ya biya, "gashi nan bana son wani alaka ya kuma shiga tsakaninsa da 'Yata. Na raba tsakanin su na kuma raba duk wani abin da yake gani 'Yata kuwa na mata miji daidai da ita." "Malam Aminu kar ka kashe mata karatu, shi yasa aka barta tayi karatunta" "kar na barta tayi karatu kace bayan kai a nan duk Yaranka mata babu budurwa a cikin gidan ka ko ba haka ba? Nace akwai budurwa a cikin gidan ka? Ni wani dan iskan ne ya haifa min ita? Aure zan mata na gama magana ta" daga haka ya mike, domin ya gama magana baya jin zai kuma magana..
***Abdul Hakim, tunda Hajiya Daulah tace ba zai yiwu soyayyar shi da Sa'ade ba, ya yanki jiki ya fadi. Aka nufi asibiti da shi. Hankalin kowa ya tashi, domin bata zata zai iya faduwa akan soyayyar yarinyar ba, sai da Dr Sharif ya zo, likita yake gaya mishi halin da yake ciki domin yaje har office din Likitan ne. Zama yayi ya mika masa hannu suka gaisa. "Dr da fatan ciwon sa ba kar ta baya ba ce ko?" Zare glass din idanunsa yayi ya ce masa. "Alhaji Sharif maganar gaskiya meye kuke bukata haka a rayuwar sa? Me yasa kuke matukar son kanku ne? Sau da dama inda ake da irin wannan case din sai kaga suna bin majinyacin a hankali amma mutuwa sai ta dauke musu shi, ku kuma kun samu yayi tsawon rayuwa shi ne zaku kashe shi? Hmm ruwan kune ku bashi abin da yake so, ko ku bar shi ya mutu" jikin shi ne yayi matukar sanyi. "In sha Allah za ayi duk yadda kace." Shawarwari likitan ya bashi sannan ya fito dakin Abdul Hakim din ya koma ya zuba masa idanu yayi na wani lokaci kafin ya gyara tsayuwarsa. Shafa kansa yayi yana jin damuwa sosai. Fitowa yayi ya zauna a kusa da Hajiya, ko Allah ne yaso ta fadi sanadin faruwar al'amarin kawai kamar an matse bakinta, ta shiga bashi labarin abin da ya faru. Kura mata idanu yayi kafin ya ce mata. "Idan har haka shi ne gata tow wallahi you failed it, duk abin da yake faduwa na miki adalci a matsayin ki na uwarsa baki gani ba, Indai auren Sa'adatu shi ne mafarkin Abdul ni na mishi alkawarin cika mishi burin sa." "Wallahi ba zai auri Yar talakawa ba" "dariya yayi tare da kallon ta, ai abin daɗin ba iya talaka ba, kurma ce ya gani yana so sai ki yi duk abin da zaki iya domin dakatar da haka, wallahi kika zafafa akan wannan auren naki auren sai ya girgiza." "A wannan condition dina shi kace min kurma zai aura? Hm maji magani an binne tsohuwa da ranta " daga haka ya mike tana barin asibitin, wasa wasa karamar magana ta zama babba, domin kuwa Hajiya Daulah taki yarda da maganar auren shi, inda ta kafa hujjar cewa idan wani abu ya faru na gaggawa taya zata iya fahimtar shi? Ko faduwa yayi taya zata gane? Al'amarin da ya kai har kamar zasu rabu, dakyar yan uwansa suka shawo kan rikicin, shima a lokacin yake gaya musu ita Sa'aden zabin sa ce don haka duk abin da zata yi tayi.kawai aure babu fashi. Kwana biyu Abdul ya farka, a lokacin ta bijiro mishi da cewa. "Matukar kace yarinyar ce zaka aura tow ka dawo min da kome nawa, har takardan makarantar ka" zai bude baki yayi magana Abban shi ya shigo dakin. "Ka hada mata har da yarinyar da ta aura maka, ka sake ta." A fusace ta kalli Dr Sharif. "Wai me kake nufi ne da ni? Gaya min me kake nufi ne da ni?" "Abin da kike nufi. Taso muje sun sallame ka " ya hada kayan Abdul din,. A wannan karon ita kanta ta razana da matakin da mijinta ya ɗauka domin har ga Allah tana son mijinta. Amma girman kai ya hanata gane haka gani take idan ta kwantar da kai zai mata wulakanci. Akan Idanunta ya tafi da dan sa takaici kamar tayi ta ihu, har gidanshi ta bishi amma kishi da alfahari ya hanata shiga cikin gidan. Haka ta juya abin ta. Kwanankin da suka biyo baya, sauki sai Abdul ya samu, don haka ya zauna a gida yana kara murmurewa, Dr Sharif da wasu manyan mutane, musamman yan garin Binji suka yi tattaki har garin Binji, suka samu hakimin Binji. Suka tafi har garin Maikulki. Inda suka sauka a gidan Mai gari. Bayan an gaisa kafin aka dauko zancen abin da ya kawo su. Shiru Mai gari yayi, kafin ya ce musu. "Tow Allah yasa haka shi ne mafi alheri, a kira Mahaifin ta." Mai gari ya tura wani jikansa me suna Garba, can kuwa sai gasu tare da Malam Aminu. "Ikon Allah wannan ba shi bane ya ce yar shi zata bara ba?" murmushi mai gari yayi, sannan aka dauko abin da ya wuce anan Dr Sharif ya amsa yana faɗin. "Tabbas ni na saka hannu akan a kawo malamai garin nan, na turawa me girma Gwamna." Kura musu idanu Mai gari yayi baki daya wanda ya fi dacewa da a ambaci sunan shi Abuturab ne, amma sanadin abin da ya faru, an jingina kome akan Dr Sharif. "Tow abin da ya kawo ba wani babban al'amari ba ne, ina da yaro ya ga Sa'adatu yana so, shi ne na zo niman mishi izinin niman ta " dake malam Aminu bai da kunya ko ta sisi balle anini yayi carab ya ce. "An bashi Ubangiji ya basu zaman lafiya da zuri'a dayyiba." "Tow Alhamdulillahi da ayi ta jeka ka dawo mai zai hana a daura auren sai daga baya ayi bikin ba, amma ayi ta jeka ka dawo ai abu dad'i." Dr bai tab'a zatan al'amarin zai zo mishi da sauki ba, don haka sadakinta dubu dari cass aka biya, sannan aka aka biya kudin na gani ina so, da kome da kome, goron tambayar da suka zo da ita, ita ce ta koma goron daurin aure ana sallah azhar aka daura auren Sa'adatu Aminu Fulani da Abdul Hakim Sharif Hamidu.
***
UK
Karfe biyu da rabi, wanda yayi daidai da daura auren, dauki mug zai sha caffeine zai sha kawai kofin ta fadi daga hannunsa, wani irin duka karfinsa take, a hankali ya durkusa yana rike da Kirjinsa musamman gefen zuciyarsa, idanunsa sun yi jajjur, kansa wani irin daukar zafi yayi, kafin kace me zufa mai karfi ya fara karyo mishi, shigowar Tina sabuwar abokiyar aikinsu, ta gansa a wannan halin, kiran sauran abokan aikin tayi, suka d'ago shi ya zauna, idanun shi yayi jajjur kamar wanda yayi kuka. A hankali ya d'ago kai yana kallon agogon hannun sa. "Ko mu kira motar asibiti ne?" "No need I'm fine" shigowar Manager din su ne ya ce mishi. "Mr Ali kana lafiya?" "Da sauki fa, babu wani abu, zan tafi gida ne kawai" ya koma dakin da suke sauya kaya, ya zauna a hankali. Sannan ya ciro kayan sa, zai saka tina ta shigo. "Ali gashi ko zaka sha?" Kura mata idanu yayi sannan ya ce mata. "Thanks " ya saka rigar shi, dama shirt ce. Yana haka sakawa ya juya ya fita abin sa, dake lokacin tashi bai yi ba, haka yaji zai rage tafiya da kafarsa. A hankali yake takawa. Yana jin kamar ya kuma rasa wani abu da yake so, wani irin kadaici yake ji mai girman gaske. Ji yake kamar ya rasa kome. Har yayi tafiya me tazarar gaske, kafin ya tsayar da bus ya shiga, koda ya shiga zama yayi har suka isa Bus stop. Ya sauka ya nufi hanyar unguwar su, a lokacin da ya isa gidan, ya hango ta tana tsaye a bakin window tana kallon shigowar sa, dauke kai yayi ya nufi cikin gidansa yana shiga ya rufe kofar a hankali. Kofar ta nufa a hankali ta tura, ganin ya daura abinci yasa ta nufar dakinsa. Tana shiga cikin ta same yana cire agogon hannun shi. "Me yasa? Me yasa kake son nuna min bani da daraja? Kai ka ce" "eh ni na ce amma kuma na gaya reasons dina, bana son saboda soyayyar Sa'adatu na cutar dake, ni ita nake so,watan watarana zan cutar dake saboda kawai na zaɓi haka a matsayin abin da nake so, koda yau anyi auren ki sani, wallahi babu wani abin da zan yi da ke, na rantse da Allah. Ana aure be domin sauke babban al'amari tare da zama daya, bana cikin maza masu sha'awar mata barkatai, kin gane a tsarin rayuwata ban cika son cin kowani abinci ba, abinci daya nake son ci daga kansa bana jin wani kwadayi ko na wani wurin " shi yasa nayi adana abincina zuwa lokacin da zanci ya huce" "Abuturab kana nufin bana cikin tsarin abinciin da zaka ci kenan? " "Gaskiya kan, baki cikin tsarin abinciina" daga haka ya mike zai wuce. "amma saura sati biyu auren mu zaka iya gaya musu?" Juyawa yayi ya kalleta. "Ni mutum ne mai gudun zuciyar iyaye ba zan iya fitowa nace musu bana son ki ba, don Allah ina baki shawara ki daina zuwa wurina ki jira a kawo ki " "ka fito kawai kace zaka karbi aurena ne domin iyaye sun maka dole ba?" Murmushi yayi ya wuce abin sa, amadadin tayi kuka ko bakin ciki sai ta fara murmushi mutumin da ya karɓe ka domin iyayen shi tow ba makawa ko aurenka yayi zai yi wuya ya wulakantaka. Murmushi tayi ta juya da baya, ita bata ga laifin sa ba, sai ma kara son sa da take. Dafa bango yayi ruwa na sauka akansa..... Drama never end na woh go give up? 08130269641...
[13/06, 4:04 pm] usmanlauratu71: 36... Gidan Malam Aminu.
Rabi ce kawai a gida itama ta fitar da mijin ba a gama zancen ta, mijin ne yake gini, suna zaune a tsakar gida, dai ga kawar Inna Larai, Iyar Sani. "Ayiriri! Sa'adatu ta zama Amaryan Abdul Hakim" mikewa Rabi tayi tana faɗin. "Amarya kuma? " Tare da dafe kirjin ta. "Wacece Amaryan?" Ta kuma wurgawa Iyar sani da take kunshe da gulma. "Ke ja can, Sa'ade Laminde ce aka daura auren ta." Inna laminde da take sauraren su a zaure wuf tayi ta fito tana faɗin. "Me kika ce?" "Eh wallahi Laminde yanzu Laminu ya kawo min goro da alawa, kai tabarkallah waye ya tsammanin yar nan zata zama wani abu? Gashi nan an daura auren ta da wai Abdul Hakimu" wani irin kerma jikin Inna ya dauka, tana me zubawa Sa'ade idanu, wacce bata san me ake ciki ba. "babu kome mun gode" ta juya tare komawa zauren, har ga Allah tsiyar Malam Aminu ya fara daure mata lissafi, kwafa tayi ta cigaba da aikinta, tana jin muryan maroka suka ta zuga shi da kirari, ya shigo cikin gidan yana washe baki. "Larai kin ga abin Arziki ko? Ashe ina da yar da zata auri dan masu kudi har haka, Laminde dubi yar albarka." Shewa tana buga cinya, ta ce mishi. "iko sai lillahi, yau ce Sa'a ta zama yar albarka? Yau ce Sa'a ta zama yar da ba zata ba, ai Malam kayi kuskure Billahi Azim yadda ka daura auren nan in sha Allah haka zaka warware da hannun ka, lokacin da danasani ya lullube ka, don zalinci da cin amana har kana da zumman aurar da ita, wato ta zama mutum kowa zai yi tunanin dauka ai yayi ado da ita, in sha Allah idan nice na haifi Sa'adatu da cikina muna nan. Zata dawo min in sha Allah, rayuwar ta bata yi lalacewar da za a aurar da ita kamar yar Akuya ba." "Ikon Allah bakin cikin naci arzikn yar tawa kike min kenan? Tow wallahi in sha Allah mutu karaba tsakaninta da Abdulhakimu" fada sosai kamar zasu daku, bakin Inna har kumfa yake, Sa'ade bata taɓa ganin wannan al'amarin ba, sai yau don haka tayi ta kuka. Da ta tambayi Rabi taki gaya mata, zuwan Harira da take aure a wajen gari ne, domin har an gaya mata an daura auren Sa'ade. Shine ta zo tabbatarwa ai kuwa ta samu gidan ana bala'i. Bakin ciki da ya ishi Inna Laminde gidan mai gari ta nufa, a kofar gidan ya same ta. Toshe bakin ta tayi domin kuka ya ci karfin ta. "Baba mai gari ya zaka ci amanar bawan Allah da yaƙe dawainiya da ita? Kaf duniya babu wanda yayi imani zai rike ta hannu bibbiyu sai shi me yasa ? Yaushe ka zama me irin halin Aminu? Me yasa tun tuni da nace a daura auren ka ki? Shi kenan don kawai wancan yana da galihu da kudi sai a dauki yar a bashi? Wato shi da yayi dawaniya da ita kuma ya zama wawa kenan." Zare madubin shi yayi ya sauke ajiyar zuciya. "Koma gida ki mata addu'ar Allah ya zaba mata mafi alkhairi." Wani irin kuka ta sake fashewa da shi, baki daya jikinta yayi sanyi. "Aliyun ne yace baya sonta?" "Ko daya Asalima ga ginin shi a cikin gidan ana mishi kuma duk saboda ita yake haka, jira yake ta gama makaranta, domin wannan zuwan da Nazifi yayi ya gaya min cewa iya aji biyar zata tsaya, idan an daura auren zai tafi da ita wurin shi tayi karatu, tow waye zai iya da halin mijin ki? Shi daya ne zai iya ban san me zan iya mishi ba." Kamar wata zararriya haka ta kamo hanyar bata san me ake ciki ba, har ta iso gida. Ganin anyi cirko cirko akan Sa'ade yasa ta cewa. "Sai ka kashe ta ka huta kawai Malam ai ka gama sauran. In sha Allah sai." "Haba Inna duk abin da Baffan mu yayi me kyau ne fa, balle kuma mutumin nan ba karamin hidima yayiwa Baffan mu ba, kuma har." "Ke Harirah!" "Inna laminde ta buga mata tsawa, cikin takaici Inna Larai ta ce. "Ke kam kin yi asarar hali na gari, Indai zancen Baffan ku zaki dauka, mutumin da bai da alkibla? Bari na gaya miki wallahi azim kika kuma saka bakin ki akan maganar nan sai na sab'a miki, fita ko bani wuri " kama Sa'ade suka yi zuwa daki, suka shiga bata kulawa. lokacin da ta farka, kallon Innar ta tayi na few seconds, kafin ya fashe da kuka, tana kara rungumar ta. Shafa bayanta take itama tana kuka. D'aga labulen yayi yana faɗin. "Ga sadakin nan na dauki kudin gaisuwar uwa da uba, tow na dauki na Uba wannan kuma naki ne, yawwa zaki bani aron naki zan kai sadaki ne" cak kuka ya tsayawa Inna ta juyawa tana kallon shi. Wani irin murmushi ya kwace mata, ta ce mishi. "Tausayi kake ba ni" daga haka ta cigaba da rarraabin Sa'ade. Haka ya gama surutun shi ya fita, ai kuwa a ranar zazzaɓi ne ya sauka a jikin Sa'ade, domin baki daya ta firgita har ga Allah bata kawo aure a kanta ba, kawai abu yazo lokaci guda, karatunta fa? Wannan abin ya tsaya mata a kai, babu abin da yake kara sakata kuka da tashin hankali kamar yadda bata san waye mijin ba, burinta nason tsayawa da kafarta ya lalace. Haka tayi ta kuka, tow ina Hammayo ya tsaya? Me yasa Hammayo bai zo ba? Hammayo! Ta kuma fashewa da wani irin kuka, Hammayo shi ne sunan da tasakawa Abuturab. Kwana suka yi basu gane kanta ba.
Sokoto.
A gajiye suka isa gidan Alhaji Hamza Marafa ya kalli Dr Sharif. "Kasan me? Dattijon nan bai so auren nan ba, naki maka magana ne, amma kamar akwai abin da yake ganin shi ne daidai ko an yi kuskure " zare medical glass din shi yayi ya ce mishi. "Ni ma na fahimci haka, sai dai ban kawo kome a raina ba, na zata ko irin yanayin mutanen mu ne" "ko daya ba haka ba ne, kasan na rigaku fitowa, ina jin wani yana faɗin. "Amma dai Malam Aminu bai kyauta ba, auren Sa'adatu da Abdul Hakim kamar akwai son zuciya a cikin sa, domin akwai sadakin wani aka daura kuma ita ake jiran ta gama karatu Allah ya kyauta. Daga haka na fahimci akwai matsala. " Ajiyar zuciya ya sauke kafin ya ce mishi. "Ban sani ba, kuma kasan matsalar Abdul Hakim, yadda ciwon ta kama shi, ga shi ba samun kyakyawar kulawa yake daga mahaifiyar shi ba, yana son yarinyar sosai shi yasa na tsaya akan zancen." "Amma dai maganar gaskiya akwai son zuciya a cikin al'amarin idan yarinyar bata son shi ya kenan?" Saka hannu yayi ya rufe fuskar shi. "An tauye mata hakki." " Kaga kenan an yi zalinci tunda har ga Allah dukkan mu babu wanda zai iya yiwa nashi auren dole, ita kuma dake Allah ya haɗa ta da mugun Uba, yasa ya amshi auren babu ko bincike. Kawai kar na zurfaffa ne amma sam uban ba na gari ba ne, idan ka lura ya hana kowa magana shi daya yayi kidar shi da rawan shi. Don Allah idan ka fahimci yarinyar bata son shi, da a zauna ayi ta cutar juna a rabu shi ne masalaha " "in sha Allah haka zaa yi." Har sai yafi ya ce mishi. "Don Allah ka saka idanu akan Daulah da yaranta domin ba daraja ce da su ba, na san halin Daulah." "In sha Allah haka za ayi " shiga gida yayi shi kuma ya wuce. Baki daya jikin sa ya mutu da al'amarin daurin Auren, koda ya isa gidan Aunty Fareedah a can ya same Abdul ya bashi labarin auren. Sannan ya tsare shi ya gaya mishi gaskiya tana son shi ko bata son shi, fur yaki fadar gaskiya. Haka suka yi ta lissafin abin da za ayi tunda tana makaranta ne, sai ta gama za ayi bikin. "Gaskiya ni a bani ita kawai ba sai an yi bikin ba, daga gidana zata na zuwa makarantar " "A'a Abdul ba zan yarda tauye mata hakki ba, idan kasan ba zaka bar ta tayi karatu ba a barta sai ta gama, tunda kaga uwarka ba son ta take ba" "in sha Allah zata yi, ba zan hana ta ba" "shi kenan, Fareedah zan tura miki kayan akwati da duk abin bukata." "Tow shi kenan." "Aunty zan kara miki wani abu." "Allah ya isa tsakanina da kai wato don cutarwa shi ne zaka aura mishi kurma? Me yasa baka aure ta ba, me yasa sai Yarona idan yana ɗakinta ciwon shi ya tashi waye zai gaya mata? Wallahi matukar ina raye ba zai tab'a zama da ita ba na gaya muku, kai kuma idan har ka zabi mata min rai ne kayi haka, na baka nan awa ashirin da hudu ka turo min kome nawa da na maka, ko kuma sakon ban hakuri da takardan sakin ta." Inji Madam Daulah. "Kayan ki zai mai da miki su, amma saki kan babu wannan zancen Allah ya kara miki lafiya kiga yan dagwai-dagwai din Ubana da Sa'adatu sa'ar mata." Sunkuyar da kai Abdul yayi yana murmusawa a ran shi yana faɗin *Sa'a tafi manya kaya*
Aikuwa Madam Daulah ta hau ruwan bala'i kamar zata cije kanta (wai nace me yasa ba zaki ciji yan GRP ba😬🌚) masifa yadda take shiga ba nan take fita ba, don jaraba har tsalle take. Kamar zata kama wuyar wani da dukka.
***
Kwara.
Da sallama mutumin ya shigo falon kasa, ya gaida Ummi, sannan ya mika mata file din. "Sultanah ga aikin da kika bani " "na gode sosai, amma ya labarin." Kallon agogon hannun sa yayi ya ce mata. "Kin san dake wani lokacin labarin da yake kasa shi ne kawai yafi armashi, amma wanda yake kasa bai da armashi wani lokacin ma babu dad'i idan aka ji ko aka gani " ajiyar zuciya ya sauke sannan ta ce mishi. "Kenan duk zagayen babu wani labari?" "Akwai amma so samu ne a nutsu domin jin labarin, Sultan kar ki manta shi labari kala-kala ne, kar ki sake ko ki bar wani gagarumin labarin da zai bazu nan da wani lokaci " kallon shi tayi na wani lokaci kafin ta ce. "anya zan iya zan iya sauraron labarin nan? " Mikewa yayi cikin girmamawa ya ce mata, ga kaɗan daga cikin labarun ki nazarce shi a hankali ta haka ne sauran labarun zasu zo da sauki, don Allah kar yawan shi ko tsawon shi ya hanaki nutsuwa, idan kika ji tashin hankali ki ajiye ki huta, na bar ki lafiya." "Na gode kasan dai yanayin garin akwai zafi ka kula da shan ruwan jakara." "Ko a birnin ba a shashi ba." "Tow a karkara ba a agaza shan sa ba." Ta karasa mishi.(Sultanah Badi'atul Noor kar ki sayar damu mana a juyayyen bayani......🙄😏) 08130269641
[14/06, 9:46 am] usmanlauratu71: 37.... Tashi tayi daga falon ta koma ɗakinta, tana nazarin rubutun. A falon kuwa Zuwairah ce ta wuce dakin su,tana bude dakin suka ci karo da juna. "Hmm! Dama kina dakin ne?" "Eh mana, ba gani ba ai ina nan kawai dai ina jiran sultanah ta bar falo ne nayi shara." "Amma ai naga baki jima da yin shara ba, sannan zaki sake wani?" "Tow ai goge goge zan yi na saka turaren wuta." Shiru suka yi kafin Zuwairah ta bata hanya. "Mama Zuwairah akwai abin da kike boye min ne?" A razane Zuwairah ta juya tana hararanta. "Me zan boye miki jeki kawai " fita tayi Zuwairah ta sauke ajiyar zuciya, sannan ta dauki biro tayi rubutu. Ta bude window ta wurga, a can bayan window akwai yan mata bayi suna aiki, dauka daya daga cikin su tayi ta dauki kwandon sharan ta, ta bar wurin tana isa hanyar da zai kaita ɓangaren Sultanate, ta d'aga wani Flower pot ta ajiye a tayi ya fitar ta, me sharan wurin tana zuwa ta fara share wurin, sannan ta d'ago pot din kamar zata share ta dauki takardan, ta wuce da shi bangaren Hajiya Turai. Daga can aka sake ɗaukar takardan zuwa bangaren Hajiya Mariyah, daga can aka wuce da shi falon Hajiya Badariyyah, aka saka a kan Dinning table dinta, har sai da Irif ya dauka zai yaga Tabawa ta amsa, ta saka a cikin abin shara. Ta kai can inda zata juye sharan, haduwa suka yi da Sarkin fada. Bangaje shi tayi, "kayi hakuri" ta wuce abinta. "mara kunya mara tarbiyya kawai, sai da ta tsinka min takalmi" ya tsuguna ya dauki takardan. Ya soke a aljuhunsa, yayi gaba yana mita. Bangaren Badi'atul Noor ya nufa yana mita. Saka facemask yayi a hancinsa. A can sama kuwa Maganar Auren Abuturab da Latifah. Ya kaita falon Sultan da yake saman. "Barka da warhaka yallabai, ya jikin naka?" "Alhamdulillahi, da fatan ba rashin kirki ya kawo ki ba?" Ya tambaye ta, dariya tayi ta zauna. "Allah ya baka nasara ba abin da ya kawo ni ba kenan." "Ok Ina jinki" ya ajiye Jaridar hannunsa ya zuba mata ido. Murmushi tayi sannan ta ce mishi."Dama maganar auren Baba karami ne, mun yi magana da Yayana akan zancen sai yake gaya min ashe Sultanate ta tura Suhailah da Yarta su daidaita kansu da Baba karamin shi kuma ya ce baya sonta sai Latifah. Shi ne nace ko za a tura galadima ya tuntube Baffa Hadi." "Tuwona mai na zaki yi kenan?" Murmushi tayi tana faɗin. "Baba karami ya girma, kuma ba dadi ganin shi haka, duk da ya gaya min cewa yana da wacce yake so amma yarinya ce bata magana makaranta ba. Latifah ya ambaci sunanta ne kawai don kar a takura mishi ya auri Sarah" "kenan me yasa ba zaki goyi bayan shi ya auri Sarah ba?" Gyara zama tayi sannan ta ce mishi. "Ba haka ba ne, sai dai kuma ba zan mishi dole ya aure ta ba, ita kuma Latifah da kanta ta gaya min idan ba shi ba, ba zata yi aure ba, a wani lokaci domin farin cikin wasu zamu iya sadaukar da namu farincikin, shi yasa nake son ya aure ta, matar da take jin idan ba kai ba, sai dai ta rayu babu aure tafi matar da ita da danginta su zasu bukaci haka, sannan kasan yadda muke takun saka da Suhailah ce zan yarda D'a na ya auri Yarta? Ai kasan ba mai yiwuwa ba ne." Murmushi ya yi sannan ya ce mata. " Ku mata al'amarin ku sai ku, ni bani da matsala akan haka, amma ku matsalar ku babba ce, musamman idan baku san surukar ku, in sha Allah zan tura sai ayi kome cikin sati Uku masu zuwa amma ba zai tako gidana ba." "Baka da case" ta fada a hankali, sannan suka shiga tattauanawa.
***
Maikulki.
Kwana biyu mai kyau aka dauka ana rigima a gidan malam Aminu, wanda shima ya kafe sai dai ayi uwar watsi, a ranar na uku ne Abdul ya zo. Har dakin Inna Laminde aka mishi iso, sama sama suka gaisa da Inna Laminde, shima don kawai kar ta zubda mutuncinta ne yasa ta kula shi amma kuma tabbas ta bata son shi, sanye yake da wata danyen boyel, blue black, an zuba aikin a gaban Babban rigar. Daga yanayin fuskar Inna ya fahimci bata maraba da shi, duk sai jikin shi ya mutu. "shiga nan dakin, bari na saka a taso maka ita " inji Malam Aminu, shiga dakin Inna tayi wanda yake gyare tsaf, ya zauna sai kamshin turaren tsinke yake duk da bata san da zuwan shi ba, sai dai Sa'ade ta gyara dakin. Zama yayi yana kallon dakin. Da sallama Malam Aminu ya shigo ya ajiye mishi kwanon sha, cike da ruwa. Yana fita sai ga Inna Larai da wani kwanon shan cike da madara dafaffiya, sannan ta fita, dama abincin gidan dambu ce. Bata gama ba. "Ina Sa'an take?" "Tana dakin su Malam" "maza tazota bana son sakarci ga mijin ta yazo, ta zo ta nime albarka" ya band'e labulen dakin yayi tana kwance. Tashinta yayi ya kira ta. Bata san me yake nufi ba, don haka ta mike, tare da saka hijab ta bishi. Inna tana kallon su ba karamin danne zuciyarta tayi ba, amma tabbas ranta ya masifar b'aci. Dakin ya nuna mata, kallon sabon takalmi tayi. Idanunta ne ya cika da kwalla. ta shiga bayan ta buga kofar dakin. D'ago kai yayi yana kallon ta, kanta a sunkuye tana wasa da hijab ɗinta, hawaye na zuba mata. Zama tayi a can nesa da shi, gyara babban rigar shi yayi ya matsa gaban ta, inda ya cusa kanta a tsakanin cinyoyinta. Hannun shi ya kai bayan ta, da sauri ta cire kanta tare da ja da baya, murmushi yayi ya ciro littafi da biro ya rubuta mata. "kiyi hakuri ki amshi soyayyata" ya tura mata. Kallon shi tayi, ta dauke kanta. "Please ki ce min wani abu!" Nan ma shiru tayi bata mishi wani alamu da za fahimci zata mishi reply ba. "Tow shikenan, amma ni zan iya rungumar ki?" Kallon shi tayi lokacin, ta ja da baya, tana girgiza kai. Sake rubutun tayi yayi ya ce mata. "Tow ki min magana" daukar biron tayi ta ce mishi. "Bana sonka, Bana kaunarka, don Allah ka rabu da ni" murmushi yayi sannan ya rubuta mata. "ina sonki sosai, ba zan iya rabuwa da ke ba." Hawaye ne ya zubo mata. "Gara na mutu da na zauna a matsayin matarka" "A'a kar ki yi haka" "zan yi haka matukar baka kyale ni ba" ta rubuta mishi, sannan ta bar dakin. Shiga da abinci Inna tayi da kanta. Ta ce mishi "kaci " "na koshi Inna " murmushi tayi sannan ta ce mishi. " Baka mana adalci ba, kazo da farko tace maka bata sonka me yasa kayi amfani da karfin ka? Zaka iya sayan kome amma shi so ba a sayan sa. Har ga Allah ba zan iya cewa ina ra'ayinka ba, amma ra'ayin Sa'ade ina tare da shi dari bisa dari, kasan me yasa nake jin bakin ciki abin da kayi, saboda lokacin da take da rauni baka sani ba, sai lokacin da kowa zai more ta kasan cewa mutum ce, ba zan ce lallai sai ka rabu da ita ba ba, amma bana jin a raina akwai abin da zai saka ta so ka, domin tana ganin kaso kannka da yawa. Allah ya baku zaman lafiya, amma tabbas ka kashe mata farincikin ta hanyar amfani da karfi wurin aurenta, kuma wannan shi ne zai haifar maka da danasani mara amfani" shiru yayi yana kallon abinciin, a hankali ya mai da idanun shi akan Inna sannan ya ce mata. "Ban san yadda zan yi ba ne, amma nasan naso kaina dayawa, don Allah ki bata hakuri wallahi ina sonta sosai " yadda yayi maganar sai da yasa jikin Inna yayi sanyi. "Allah ya kyauta " "Amin Ya Allah, hmm dama mahaifina ya ce na gaya muku ko za a saka bikin ne nan da sati biyu, saboda makarantar ta." "Ka tambayi Babanta da ya baku auren nawa kuma a wanne" "Allah ya huci zuciyar ki, dama ina son na gaya miki ne ba sai an kawo kome ba, ita nake so ba kome ba" "A'a zamu mata nata kayan gudun gori, Allah ya bada zaman lafiya " "Amin Ya Allah " haka suka yi magana sama sama, ita kan ta Inna ta amshi Abdul Hakim ne domin babu yadda ta iya musamman yadda yake nunawa yana son Sa'ade, amma ba don haka ba babu dalilin da zai saka ta amshe sa. Har yazo tafiya, Sa'ade taki yarda su hadu da ita. Sai bayan tafiyarsa ce Innah ta kira ta. Zama suka yi tana kallon. Riko hannunta Inna tayi ya kalli cikin Idanunta. Ta rufe hannunta ta ce mata. "Ki amshi kaddaran ki " a hankali ta janye hannunta, tana girgiza kai, hannu ta saka a wuyar ta tayi mata alamar ta rantse da Allah, ba zata amshi auren shi a matsayin ƙaddara ba, bata son shi, ba zata zauna da shi ba. Idan kuma aka ce sai ta zauna da shi gara ta mutu kowa ya huta. Kura mata idanu tayi, ganin yadda take kuka yasa jikin Inna yayi sanyi sosai. "Kiyi hakuri" kuka tasawa Inna ta tashi ya haura gadon bonon Inna tana me juya mata baya. *Hammayo ka kyauta da ka tafi ka bar ni* ta fada tana me fashewa da kuka, *Ba zan tab'a son shi ba Inna ba zan so shi ba, na rantse da Allah ba zan so shi ba* abin da take fada kenan a ranta tana kuka. "Kije ki sallame shi nasanwyana waje" ko motsawa ba tayi ba babu yadda bata yi da ita ba, amma fir taki tashi. Haka ya gaji ya tashi ya bar garin. Haka Kwanaki suka ci-gaba da tafiya. Har aka samu sati biyu, inda aka yi yar karamar biki domin ita kan Inna bata yi taro ba, wadanda suka ji labarin ne suka zo, bayan la'asar aka ɗauki amarya zuwa Sokoto. Allah ya bada zaman lafiya mu zo suna.
***
Makaranta kuwa.
Husnah da Kubrah suka dawo, babu Rahilah da Sa'ade, ba karamin damuwa suka shiga ba, musamman Husnah. Kubrah kan na dan lokaci ne, daga baya ta watsar, ta cigaba da harkan gaban ta. Husna kuwa kasa hakuri tayi, har sai da tayi karyan ciwon ciki aka kaita gida, daga gidan kwananta biyu, ta nufi unguwar Yayanta. Koda ta shiga suka gaisa da Aunty Ummi. Leke leke ta ke tana son ganin ta inda Sa'ade zata fito. A dan koyon da Aunty Ummi tayi take tambayarta Sa'ade take nima. Gyada kai tayi, murmushi tayi ta ce mata. "Tana nan shekaranjiya aka kawo ta, an mata aure sai dai idan zaki je na miki kwatance" gyad'a tayi tana faɗin. "Eh zan je" haka ta rubuta mata sunan unguwar, bata kara minti ɗaya ba, ta bar gidan har estate din aka kaita, bata sha wuyar gane gidan ba, dakyar aka batar ta shiga, domin ba a gaya masa wata zata zo ba. Sai da ya kira Abdul Hakim yake gaya mishi wata yarinya ta zo ganin Amarya amma bata magana. Shine ya ce ya barta ta shigo domin yana gida. Da kansa ya fito ya tare ta. "Rahilah ko Husnah?" Murmushi tayi tace masa alamar harafin sunanta. *Husnah* nuna mata hanya yayi daidai fitowar Sophia. "Ikon Allah tunda aka auro kwaila ake rawan kai.....08130269641
[15/06, 10:10 am] usmanlauratu71: 38.... Cak ya tsaya, tare da duban ta ya ce mata. "Ban san cewa akwai lokutan da zaki b'ata domin hango iyakata ba." Ya fada bayan ya rufawa Husnah baya, tsaki Sophia tayi tare da barin wurin, cigaba da tafiya suke da Husnah tana keta rantsatsun falon da suka kawata saman, har suka cimma matsaya a bakin wata hadaddiyar kofa, bugu biyu zuwa uku. Aka yi ana hutu wata budurwa ta fito tana kallon Husnah kafin hankalin ta ya kai kan sa. "Yallabai taki bude kofar" "babu damuwa na gode" matsa musu a hanya tayi suka shiga, nan ma wani aljannar duniya ce, mai matukar ban sha'awa da burgewa, manyan -manyan kujerun alfarma ne zagaye a falon me dan karen kyau. Koda isar su kofar dakin suka tsaya tare da kallon juna. Shiru Abdul yayi bai tab'a zaton zai ji gazawa akan sa'ade ba sai yanzu da yake jin lallai ya gaza a ko ina, ba don kome ba. Sai tun tafiyar yan uwanta ta rufe kofar baki daya ta hana shi kuzari ta hanyar yi masa shamaki da haramta masa ganinta. Tabbas ana iya gyara kowacce kuskure amma ba a tab'a gyara kwalbar da ta tarwatse a kasa reras ba, tattaro kumajinsa da yar sauran kuzarin da suke tattare da shi ta buga kofar a haukace, wanda zai saka ka fahimci ya kai kololuwar b'acin rai da takaici. Anya ba rashin albarkan da mahaifiyar sa bata saka ba ne ya fara bibiyar sa daga kwana biyu da tarewar matar da yake cike da dinbun kauna da shaukin son kasancewar da ita? Amma kuma lokaci guda ta nuna mishi bai da wani amfani, sake buga kofar dakin yayi a karo na biyu, domin yana jin kamar gazawar shi ta kara haifar da wani irin kunya, domin yadda yake tsaye yana lura da yarinyar tana cikin damuwa. Shiru yayi zai kuma bugawa ta dakatar da shi. Duba jakar gefen kafad'ar ta tayi, ta ciro wani sarka, ta saka a bakin kofar, ta tura shi cikin dakin sannan ta koma gefe tana kallon kofar, zai kuma bugawa ta girgiza mishi kai. A cikin dakin kuwa tana zaune a bakin gadon bata san ana buga kofa ba, sai da ta taso ta fito falon ne ta ga kamar ana turo abu a kofar dakin, da sauri ta isa tsugunawa tayi ta dauka tana kallon sarkan hawaye ne ya zubo mata, dama ta gama cin kukanta kenan ta fito, bude kofar tayi ta zubawa Husnah idanu. Bude mata hannu Husnah tayi, dan gudu ta fada Kirjinta tana kuka. Dakin suka koma tare da rufe kofar, sai da tasha kuka sosai, kafin ta mike ta shiga fitowa da Husnah abubuwan ciye-ciye har ta gama, zata bude kofa ta fita, Husnah ta riko hannunta. Komawa tayi ta zauna. "ina zan kai su?" Ta tambaye ta, murmushi tayi hawaye suka zubo mata ta mata alama da ta zauna. Zama tayi tana kallon Husnah dukkan su kuka suke don sakarci, dakyar suka daina kuka, Husnah ta ci kayan ciye-ciyen sannan ta ke gaya mata Rahilah bata dawo ba, anan take tambayar ta taya aka yi tayi aure. Kukan Sa'ade ne ya tsananta sosai. Dakyar ta gaya mata yadda kome ta faru. "Husnah ina da burin karatu, amma burina ya lalace, da farko mahaifina ya nuna bani da amfani yanzu kuma ya aurar da ni ga mutumin da bana son ko ganin shi." Ta gaya mata. "Kiyi hakuri kin ji, ki karbi haka a matsayin ƙaddara." Girgiza kai tayi tana mata alamar da cewa. "Zan amshi kome da sunan kaddara amma ban da wannan, son zuciya ce kawai son kai ce, na gaya mishi bana son shi amma ya ne mi wata hanya domin ya kuntatta min, hankalin shi ya kwanta ya d'atatta min yaji dadin sa, sai me kuma? N rantse zan zauna a gidansa har ranar da zai gaji ya kore ni, don an ganni nakasa ta min dabaibayi shi yasa aka wulakanta rayuwata." Yadda take maganar da Sign languages zaka rantse da Allah duka zata kai nan kuwa zallar bacin rai ce da takaici, dakyar Husnah ta rarrasheta, sannan ta ke tambayar ta ko zata dawo makaranta? Girgiza kai tayi tana faɗin. "Bai zama dole ya na dawo ba."shiru suka yi kafin suka shiga wani hiran, kafin suka mike suka yi sallah, bayan sun idar Husnah ta bata hakuri sosai, sannan ta mike zata tafi, anan suka kuma.rushwwa da kuka, dakyar suka rabu, ta rako Husnah har kasa, ganin Sophia da Kawayenta yasa ta sha jinin jikinta. Haka ta raka har waje, suka yi sallama ta mika mata ledar da tafito da shi. Dakyar ta amsa tana mata alamar . "Zan miki Addu'a Ubangiji yasa ya dawo dake school" gyada kai tayi tana jin wani irin yanayi na kara yawo a jikinta. Tabbas rayuwar ta yazo karshe, tana kallon su Husnah suka b'ace mata, ta juyo ta dawo cikin gidan. Sophia da kawayenta suna ganinta suka ta fara dariya, abin ya bakanta mata rai, amma sai ta maida su mahaukata, ai babu abu me ciwo kamar ka nime kular da mutum ya nuna maka shi ya san kan abin da kake shiri masa. Haka ta wuce sama, a bakin kofar ɗakinta ya tsaya ta dauke kai. Zata shige ya rigata shiga. Mika mata takardan hannun shi tayi wanda ya ga abin da ta rubuta. _Ki amince da soyayya zan mai dake makaranta _ kallon shi tayi fuskar ta kunshe da takaici. Sannan ta juya ta shige abin ta, sake rubutawa yayi ya mika mata. _Nayi miki alkawarin baki farincikin da ba zaki tab'a mantawa ba, ki amince da soyayya ta_ amsar takardan tayi ta rubuta mishi. *ban san yadda zaka gane ba ne, har abada ba zan tab'a sonka ba, batun makaranta kuwa ai tuni na gama idan ina sa rabon na cigaba zan cigaba amma yanzu kan na yafe Allah ya min sauyin alkhairi* kallon takardan yayi ya wani lokaci kafin ya juya ya rufe kofar, wai zai mata barazanar. Kallon shi tayi hannunta harde a kirjinta. Ya fara kokarin cire botirin rigar shi. Dariya tayi sai da fararren jerarrun haƙoranta suka bayyana. Zama tayi tana kallon shi yadda yake wani mutsuke fuska shi nan zai bata tsoro. Sai yaga sam babu tsoro a tare da ita sai ma wani irin kiyayyar shi da yake hangowa a cikin ƙwayar idanunta biro ta dauka ta ce mishi. *Ka bar wahalar da kanka, domin nasan ba kome zaka iya ba kamar yadda nasan ban isa kaucewa ƙaddarata ba, ka koma wurin matar ka ku lallaba juna* daga haka ta juyar da kanta, bata ma son ganin sa. Haka tsaya cak yana kallonta. Tura mata takardan yayi ya ce mata. "
_Ki bani hakkina_ kallon takardan tayi sannan ta rubuta mishi cewa *Babu hakkinka da yake kaina domin a shara'ance sai an nime yarda ta za a daura mana aure baki daya baku cika kome ba sai son zuciyar ku* wasa wasa, Sa'ade ta zamewa Abdul karfen kafa, duk yadda yake tsammanin ta wuce haka, duk yadda ya so tankwarata amma ina ta botsare mishi, sannan shi ba zai iya danne ta ya karbi hakkin shi da karfi ba, domin bai da wannan kwarin da karfin zuciya. Haka zaman su ya kasance har ya gama kwanakin sa ya fita daga ɗakinta. Babu abin da yake hadata da shi da matar shi. Abinci ne tunda ta lura matar shi ba zata bata ba, ta daukawa kanta girka nata, dama iya abin da ranta yake take dafawa, abin dariya duk kure girkinta taliya ce da miyar jajjage, sai firji din da taga baya rabuwa da kifi, shi kenan ta saka kanta da girka Taliya da miyan kifi. Babu ruwanta da wani girki take da shi ko miji babu ruwanta. Shima jarababbe yayi ta binta yana lallabata har ya hakura ya zuba mata idanu. Zuwan Husnah biyu tana kawo mata ziyara, har da karatun da aka yi kwanta daya a gidan ta koma makaranta, bayan tafiyar husna ne yaga yadda tayi ta kuka, tana kara rungumar litattafan. Juyawa yayi ya koma dakin sa, ya kira Hajiya Daulah. Tana dauka ta ce mishi " ka sake ta ne?" "Hajiya don Allah ki bari na maida ta makaranta mun tauye hakkin da yawa idan Abba yaji haka zai sab'a min don Allah Hajiya ki bari na mai da ta makarantar don Allah" "wallahi kwandalata ka tab'a sai na sab'a maka, kai hatta naka ka tab'a ka mai da ita makaranta sai na mugun sab'a maka, ka sake ta zan ni ma maka yar mutunci " "Hajiya ni ita nake so" daga haka ya kashe wayar, haka zaman ya kasance babu dad'i, don ma Sophia bata zaman gidan tana fita aiki ba zata iya kayan takaici ba, shima idan ya tafi aiki gidan sai ya zama babu kowa. Da wannan damar hajiya Madam Daulah ta samu nasarar zuwa cin zarafin Sa'ade, karshe ma don munafinci sawa tayi Abdul ya na kai ta gidan ta, dake kusa da juna ne, wai kar a cutar da ita babu kowa a gidan. Tun safe idan ta shiga cikin gidan bata kuma zama ko shan ruwa sai Abdul ya kusan dawowa aiki za a bata abinci da ruwa, shima don kar ya ganta a galabaice ne. Haka ta shiga kuncin rayuwa ga takuran da Taufiq yake mata, na niman cin zarafin ta. A hankali kwanaki suka haura mako, mako ya rikide zuwa watanin sun shura har ana niman shekara. A cikin wannan yanayin, wata lahadi Inna da su Adda Shamsiyah suka kawo mata ziyara, duk ta lalace, tun da ta gansu ta fara kuka ita kawai su tafi da ita. Ganin yadda ta lalace sun dauka ko ciki ne, sai da suka ga ba alamar kome damuwa ce da ukubar rayuwa. Har zasu tafi Inna ta kalli Abdul da yake ta rawan jiki akan su. Cikin ba'a ta ce mishi. "Abdul ga Sa'ade a karo na biyu zan kuma tuna maka ga amanar Sa'a nan Allah ya taka riko" da mugun karaya ya ce mata. "In sha Allah zan kula" haka ya raka su tana kuka, suka tafi durkusawa tayi a wurin tana wani irin kuka har da jan zuciya. Shima durkusawa yayi a gabanta. D'ago kai tayi tana kallon shi, yana iya cewa a yau ta bashi tausayi sama da kullum. Tayi wani irin duhu, ga uban ramar da tayi, a cikin kasa da wata hudu, tambayoyi ne a bakin shi amma baki daya bai da me bashi amsa, yasan ko ya tambaye ta ba zata bashi amsa ba. Har ta bar wurin yana nazari, kafin ya farga bata nan. Bin ta yayi har cikin gidan. Tana kwance a ɗakinta tayi rubda ciki, domin cikinta ciwo yake mata. Haka ta kwana da ciwon cikin da safe dabya shigo ya ganta a takure ya tab'a wuyar ta, yaji da zafi mika mata hijab yayi suka nufi asibitin, dakyar aka fahimci yanayi da take ciki, domin ulcer da damuwa suka mata yawa, kiran Aunty Fareedah yayi ya gaya mata, kwantar da ita suka yi, sai da Aunty Fareedah tazo ya tafi aiki. Hamshakiya mandiya tana can tana jiran zuwanta don bakin zalinci har da sallamar wasu masu aikinta ta maye gurbin su da Sa'ade, bata ganta ba har washi gari. Babu labarin ta sai da aka yi kwana biyu ta kira Abdul ta balbale shi da masifa ina sa'ade zata bar mata gida da kazanta. "Hajiya bata da lafiya ne." "Tow ta mutu mana, meye ya dame ni? Ka sani ko mutuwa take tana dawowa kawai aikina na sani, lokacin da kuka kwashi kudi kuka basu gaya mata zata yi bautar aure ba ne! Maza ka dauko min ita" "Hajiya gaskiya babu adalci a wannan al'amarin ba zan iya kawo miki ita a halin jinya ba, idan duniya da gaskiya ai su Afiyyah ba haka ake musu ba." "Wani shegen ne zai tab'a min Yarana? Ai kai ma kasan babu shi. Don haka ka kawo min ita ta min aikina" ajiyar zuciya ya sauke, lokacin da yaje asibiti an sallame su Aunty Fareedah ta tafi da ita gida, can ya tafi ya dauke ta suka kamo hanyar gidan, a hanya suka tsaya ya mata hoton passport, haka suka wuce gida, suna shiga ya nime rike hannunta amma taki, yana ganin yadda yake kokarin shiga cikin gidan, murmushi yayi sannan ya taimaka ta.
Washi gari ya dauke ta ya kaita gidan Zakaria, shi kuma ya tafi Abuja. Wasa wasa Hajiya Daulah tayi ta zuba idanun zai kawo mata sa'ade amma babu labarin su. Har tsawon kwanaki ashirin, kafin ta dawo ya dauke ta suka koma gidan, kwanan su biyar da komawa, Hajiya tazo tayi ta musu ruwan bala'i, haka ta gama ta bar gidan. Washi gari ya tattara matan shi ya bar mata sokoton zuwa Canada....08130269641
[16/06, 9:27 am] usmanlauratu71: 39... Kwara. Daura auren Abuturab da Latifah aka yi. Wanda iyaye a kowacce bangaren suka tsaya tsayin daka aka gudanar da bikin kamar yadda ake kowacce biki a masarautar musamman shi da ya zama ɗan auta. Bikin da yaso barin baya da kura domin kuwa Sarah Hauka tayi tuburan. Domin saka igiya tayi zata rataye kanta. "Kar ka wani ya zo kusa da ni domin wallahi kashe kaina zan yi na gaya muku, matukar ba a daura aurena da Abuturab ba sai na kashe kaina." "A'a Saratu kiyi hakuri ki sauko za a san abin yi amma kashe kai ai mugun abu ne, sauko ni na haifi Uban Ubansa ni ce nake da alhakin tsaya mishi." "A'a Sultanate ba zasu bari na aure shi ba, har Mamina na saka a gaba muka je wurinsa ya wulakanta mu ua kore mu. Don haka nima zan kawo karshen rayuwata tunda mutane basu damu da mu ba, sai kan su suka sani." "Tow ki mutu mana? Da Yayana suka mutu a jere kin ga na mutu ne? Ko an ce miki barazanarki zai saka na amince a aura mishi ke ce? Tabdijam zauna a sama ki cigaba da zama idan kin so bayan kin mutu ki zama fatalwa karewa kenan" ta juya abin ta, samun wuri ne kawai don ta ja magana da hankalin mutane. Ganin yadda Sultanah Badi'atul Noor ta kwafsa mata yasa kawai ta zarga igiyar a wuyarta.
Ihun mutane bai saka Badi'atul Noor juyawa ba, domin tasan ba zasu barta ta mutu ba. Bayan yar karamar tashin-tashina da aka samu haka bai girgiza Badi'atul Noor ba, sai ma kara samun damar nazarin kowa, bayan an watse domin Hamdiyah da Aneesah suka tare da ita da yan jikokinta. Haka aka gama hayaniyar ko a jikin ta, tana bawa Anur abinci Sultanate ta shigo tana huci. "Ya ishe ki haka, duk abin da kike ina kyale ki ne amma yanzu." "Me zai faru idan na cigaba?" "Lallai ma wato don kin ga na kyale ki" "tow don Allah ka da ki kyale ni. Kiyi min duk abin da yayi miki, ina shirye tsaf, aure kuma ni ke da iko da Aliyu ba ke ba, lokacin da na haife shi baki taya ni ba. Don haka ba zaki min iko akan shi ba." Ganin yadda Badi'atul Noor take takarkware tonar masifa yasa ta juya tana faɗin. "Bani da lokacin ki, Allah ya baki sa'ar rashin mutuncin ki ya janyo miki masifa." Bin ta da idanun Badi'atul Noor, tana abu kamar babu ruwanta laifin da ta aikata babba ne, tayiwa masarautar wani irin kazamin laifi da ba za a tab'a yafe mata ba, kuma dukkan akan kare D'anta. Wayarta ce tayi kara ɗauka tayi ta kara a kunnenta. "Wa'alaikumunsalam Auta ka girma fa" "Ummina ban girma ba. Ina kewar ki" "Ni ma haka, ya ji muryan ka yayi sanyi?" "Hmm eh Ummina, tunda na ji labarin an daura auren ne naji jikina yayi sanyi" "Allah ya shirya ka, kana son ayi maka biki ne?" "Kamar dai haka" "inda zaka auri Sa'adatu ni da kaina zan shirya maka bikin hatta fitar Amarya da ango nice please accept this marriage " "I agreed, but Ummina da gaske kike?" "Na tab'a maka wasa ne? Ai duk abin da kake so ni ma shi nake so, feel free bana daga cikin iyaye masu son kai." "Na gode sosai Allah ya raka miki lafiya da nisan kwana" "Amin Baba karami, na Gode."
**
Maikulki.
Hankalin Inna Laminde baya kwance, hakuri kawai take, amma baki daya ji take kamar ta rasa Saaden ta. Haka yasa yau ta shirya bata gayawa Malam Aminu inda ta nufa ba, amma ta haɗa mata kayan bukata na gida, duk da satin ta biyu kenan da dawowa. Amma zuciyarta ya hanata sakat tana son ganin Yarta wani irin yanayi take ciki ne haka. Shi yasa ta kama hanyar sokoto. Koda ta isa bata yarda ta sauka a gidan Zakaria ba, gidan Sa'ade ta wuce da rabon zata ji hadu da abin da zai d'aga mata hankali. Lokacin da ta isa kofar gidan ta samu Hajiya Daulah tana bala'i. Sauka tayi a dan sahu ta ce musu. "Assalamu alaikum, Sannunki Hajiya" kallonta a wulakance Hajiya Daulah tayi tana faɗin. "Kece uwar nakasashiya yarinyar nan ko?" Kalaman sun daki Inna amma sai ta shanye ta ce mata. "Ba dashi na haife ta ba, samun shi tayi daga sama" "idan kin so ma daga kasa ta haife same shi bai dame ni ba, d'ana da kuka mishi asiri ya auri na kasashiya nake son ku dawo min ko kuma idan na hadu da Yarki na tura ta garin da ba zata dawo ba." Ta fada cikin bala'i. "Sau dayawa harshen mu yana kai mu ya baro, ina me baki shawara ki kiyayye harshen k...." Kauuu ta mari Inna Laminde. Tsit wurin yayi hatta Taufik da yake cikin mota sai da ya zaro idanu. "Matsiyatan banza matsiyatan wofi, shegu masu warin da karnin nono, wallahi matukar na binciko inda Yarinyarki take tare da d'ana sai na kashe ta " shafa fuskar Inna tayi ta yi Murmushi. " Ni kika mara?" "An mare ki zaki rama ne?" "Ko daya ba zan rama ba, sai dai ni na kai karan ki wurin Ubangiji shi zai bi min hakkina. In sha Allah da kafarki zaki zo niman yafiya ta da niman alfarma lokacin zaki fahimci Allah daya yake, ita kuma Sa'adatu. Allah shi zai zame gatan ta a duk inda take bari kiji Allah bai saukar da ciwo ba, sai da ya saukar da magani. Da yarda Allah duk abin da kika shirya Allah zai zama gatar Sa'adatu ba zaki gushe ba sai kin yi kuka da alawadaran halin ki. Gani gaki ga duniya, Allah ya sama yana kallon mu, Mala'iku suna rubuta duk abin yake faruwa." Har Inna ta juya ta ce mata. "Hajiya ki fara karatun kirga kwanankin kukan ki domin zai zo daga inda baki zata ba." "Baki isa ki gaya min magana na kyale ki ba, banza yar kauye wacce talauci yayiwa katuttu." Mai Dan sahu ya leka ya ce mata. "Hajiya duniya dai tafi gabaruwa jima, ki bi a hankali domin wanda ba a haifa ba tana jiran shi balle wanda yayi dakon kanshi da kaya. Allah yana amsar addu'ar wanda aka zalinta ki duba buguyatul Muslim, da alamu duniya tayi miki daurin huhu goro da sannu Allah zai mata sakaya, wannan aya ce a cikin Alqur'ani mai girma." Daga haka ya tadda napep din ya bar wurin. Sai lokacin Inna ta fashe da kuka. " Haba Babah kuka zaki yi? Don Allah kar ki yi kuka, kin gama magana kuka me zaki yi? Don Allah kar ki yi kuka ina zan kai ki?" Ta fada sunan unguwar da zai kaita, rarrashinta yake domin ko ta daure sai kuka ya kwace mata. Haka yayi ta bata hakuri har ya tsaya a hanya ya saya mata ruwan sanyi, tasha tayi mishi godiya. Bayan tafiyar su Taufiq ya fito daga motar ya ce mata. "Gaskiya Hajiya kina da mugun sonkanki, me matar nan tayi miki kika mare ta? Ke baki ji kunya marin da kika mata ba? Itama uwa ce fa? Kika mare ta? Gaskiya Allah sai ya saka mata wallahi." "Ni zaka gayawa magana bani key motana" kallonta yayi. "Kuskuren ki shi zai ja miki danasani Hajiya kuma wallahi sai na gayawa Abba " daga haka ya tafi ya bar ta. Shima me kula da gidan shigewa yayi yana girgiza kai, domin wallahi ta bashi mamaki ashe da ake cewa masu kudi basu da mutunci ashe da gaske ne. Yau gashi nan ya gani da idanun shi.
***
UK....
Yar ƙaramar shagali aka yi, makota da abokan arziki duk an taru amma hango yana can shago wurin niman abin da zai rufa mishi asiri. Sai yamma ya taso. Bai dauki mota ba yau, Bus ya bi har zuwa gida yana shigowa ya samu ana ta dan shagali. Sai lokacin ya tuna ashe fa aure aka mishi duk da sun yi waya da Ummi, mutane nata taya shi murna sai murmushi yake musu, har ya wuce part din. Wanka yayi ya shirya tsaf sannan ya saka kayan gargajiya riga da wando ta Sweden cotton gezine, yayi kyau sosai kamar be da damuwa. Haka ya karya hula minista. Sai takalmin shi hafcover made Italia, yayi matukar kyau, turaren zamani ta oud arab. A hankali ya ratsa cikin mutane har ya iso wurin Kawunsa, ba laifi an yi shagali kafin aka watse, aka kawo mishi matarsa.
bayan an watse sosai amarya ta zaku domin su sha bidirin kasancewar su ma'aurata. Sai dai kai tsaye Abuturab ya gaya mata maganar da ta hanata sakat. "Kin ga jeki saka kayan ki maza, kizo muyi magana na fahimtar juna kin ji" babu musu ta saka kayanta tazo falon, tana jin motsinsa pancake yake, yana ganawa ya fito ya sakar mata murmushi ya ce mata. "Kin san me? Har ga Allah ni ban shirya rayuwar aure ba, idan kin lura ina hada PhD dina ne, so ni gaskiya bana son damuwa ko wani harkan iyali, ki nunawa duniya dasu Ummi lafiyar mu lau, muna zaune lafiya amma a zahirin gaskiya kowa yayi kokarin achieve abin da ya saka a gaba, Soyayyar da nake miki ta yan uwantaka ce babu batun aure, wannan auren ki dauke shi bisa kaddran aka yi shi. Amma Lucky ita ce Zabina ban gaya miki haka don nayi hurt ɗinki ba, na gaya miki gaskiya ne domin ni bana cikin mutane masu son kansu ba, ba zan rabaki da kimar ki ba, bayan nasan ba sonki nake ba, kuma babu al'amarin soyayya da aure a tsakanin mu. Kin gane shi batu Sex and Romance scene kowa yayi fama da matsalar sa. Kin fahimta..... (Sorry mura ya saka ni a gaba ayi maneji) 08130269641
[17/06, 9:18 am] usmanlauratu71: 40... D'ago kai tayi tana kallon shi idanunta cike da kwalla da mamaki. "Hamma!" "Kin ga gaskiya na gaya miki, zan iya amsar wani abu daga gare ki, ki gane haka sonkai ne" ya fada bayan ya tawo gabanta ya durkusa. Goge mata kwalla yayi ya ce. "Ina son ki sani koda Mansurah ce a raye na hadu da Lucky haka ce zata faru. Dole zan iya tauye ta, shi yasa nake son mu fahimci juna sai a zauna lafiya. Nace ina sonki bayan ba sonki nake ba, akwai rashin adalci a cikin wannan yanayin. Please ki fahimce ni, don Allah" "yaushe zaka so ni?"mikewa yayi ya zuba hannunsa a cikin aljuhun wandon shi. Lashe bakin shi yayi tare da ciro hannu daya daga aljuhun wandon ya shafa kansa, "ki gane babu wannan zancen you're like my sister. Jeki kwanta sai da safe." Ya juya abinsa yana kallon wayar shi. Washi gari da safe, me aikin gidan su Latifah ta kawo musu abin karyawa, koda ta shigo hango Abaturab tayi yana ta shirya table. "Ina kwana Prince" "hey Helin ya aiki" "lafiya lau,abin karyawa na kawo muku" "thank you gashi nima kuma na mana, ok ajiye maybe Dr taci" "ok Sir" ta Ajiye. Ita kam burgeta yake yi babu ruwan shi, bai da girman kai sai ma girmama na gaba da shi daa ce wani ne da tuni an cika gidan da ma'aikata kamar me. Amma shi wannan da kansa yake girka musu abincin da zasu ci. Haka ta fita tana mamakin halin sa. Yana gamawa yayi wanka, sannan ya shirya bayan ya gama duba project din da da zai yi submit baki daya hankalin shi baya kan kome sai wannan aikin. A hankali ya fito kamar baya son fito ko ya tashe ta. Yana fitowa falon ya cire takarda da biro ya ce mata. "Ki karya ga wanda nayi ga kuma wanda Aunty ta turo ki kula da kanki sai na dawo" ya ajiye yayi fitar shi, sai wurin karfe goma ta farka , wanka tayi ta sauko kasa, duba kayan abincin tayi ta ga sakon shi. Murmushi tayi, a hankali abin da ya faru jiya ya dawo mata, a sanyayye ta zauna tana kallon abinciin. Kafin ta fara kokarin diban na shi, taci sosai sannan ta duba na gidan su farfesu ci ta mai da kome frij ta rufe. Komawa falo tayi ta ga ya gyara ko ina, komawa sama tayi ta gyara ɗakinta. Koda ta leka dakin shi, wani hoto ne babba a gefen gadon, sa'ade ce sanye da Uniform check pink Mr dara-dara. Tana murmushi lokacin tana Jss 1 aka yi hoton. A kasar hoton taga anyi karamin rubutu. Kamar haka ```Every moment of the day
every minute in the time
I think of you every while,
since you have left me
I have lost my smile
I am missing you so today
I am thinking of you
I am so in love with you!```
Yours
............ AA sulu gambari. Cizon lips dinta tayi Idanunta yana cika da kwalla, tabbas kowani mutum da irin jarabawar sa, ita soyayyar Abuturab ita ce jarabawar ta. Anya kuwa? Wani bangare na zuciyarta ya tambaye ta, wani irin zaro idanu tayi waje, sannan ta ce a fili. "Kamar ya anya kuwa? Ina son shi mana" rintsa idanun tayi domin bata jin haka a ranta bakinta ne kawai son yake ajiye, amma a zuciyar ta babu zancen soyayya asalima, wani abu na daban ne. "A'a kare shi zan yi da rayuwata" ta fada tana zama a bakin gadon shi. Kuka ne ya kwace mata sosai take kukan ya gaya mata gaskiya amma me yasa ita ba zata gaya mishi gaskiya ba da abin da ta sani ba? Bai boye mata kome ba, amma ita ta boye mishi sakamakon mutuwar yan uwansa, me yasa tayi haka? Me yasa ta boye mishi gaskiyar da ya dace ace ya sani.
----- fitar shi daga gidan ya kira Ummi. "First love ya kike?" "Wa'alaikumunsalam" ta ce mishi. "Sorry Assalamu alaikum Barka da asuba" "da fatan ka tashi lafiya. ?" "Alhamdulillahi Ummina. Ya Yarana da Mama's dinsu?" "Suna lafiya, ina Y'ata?" Shafa kansa yayi sannan ya ce mata"tana lafiya na barta tana barci." Ya fada a sanyayye. "Ok ka kula da kanka sannan ka kula da ita." "In Sha Allah" daga haka suka yi sallama. Number Nazifi ya nima. Bayan sun gaisa ne yake tambayar shi Sa'ade. Yau kam Nazifi ya shirya duk abin da zai faru sai dai ya faru, kusan shekara kenan da auren Sa'ade bai san yadda zai dauka ba. "Nazifi kana jina kuwa?" "Eh Yallabai, dama ina ta son gaya maka an yi mata aure fa, kusan shekara guda kenan." "Lucky din ce aka mata aure?" Ya fada Idanun sa a warwaje. "Eh yallabai kasan halin malam Aminu wallahi kusan sayar da ita yayi." "How dare zasu mata aure bayan akwai baikona akanta?" "
Da gaske abin da kowa yake fada kenan, kayi hakuri" "na gode " daga haka ya kashe wayar, wato shi da aka yi ta saka auren shi ana d'agawa, kafin aka yi. Kamar zai kira Ummi ya gaya mata, sai ya ga babu amfanin ya gaya mata, murmushi yayi yana shafa kansa. Ya ce . "Wanda ya auri lucky bai min adalci ba, domin nasan tana jira na" daga haka ya wuce ya cigaba da abin da yake. Domin baya jin kome da aka ce mishi tayi aure, yasan halin Kurman mutum da rike amana, don haka ya ajiye a ransa matukar rabonsa ce zata dawo gare shi yayi imani da haka. Har ya gama aikinsa ya nufi coffee shop din su, yana zuwa ya ga babu kowa a waje don haka ya saka kai zai shiga bayan ya bude kofar, sai ji yayi sun bude kwalbar barasa sun ce mishi. "Hurry!!!!!!!!!!" Wall na shagon an rubuta congratulations on your wedding day!. Murmushi yayi. "Thank you so much, amma kusan bana tu'ammali da barasa, na gode da karramawa." Anan manager din ya ce musu. "Yau za sha coffee kyauta, domin taya shi murnar auren shi." "Yeeeee mun gode" daga haka aka.yi ta rabon coffee da snacks.
***
Toronto.Canada
Yau kwana sati biyu kenan da zuwan su, amma bata tab'a leka ko waje ba. Tunda suka zo ba zata ce ta samu damar ganin masu gidan sai dare, daga nan kuma Abdul zai shigo dakinta yace zai wani abu da ita, karshe sai dai ta gudu ban daki. Kuma ya kwashe key din dakin. Sai taji alamar babu kowa a gidan, take fitowa ta saka kayanta ta fito niman abinci. Tana gamawa ta zauna a falon ta ci kaɗan ta dauki sauran ta koma dakin, a hankali take niman key din dakin, dakyar ta samo na dakin ta, sannan ta shige tana rufe kofar kamar wacce aka gaya mata ta bar key din a jikin kofar, rana yana yi ta fito ta yi abin da zata ci ta koma dakin ta rufe dakin har dare tana zaune. Kamar an ce ta duba kofar ta ga ana murd'a hannun kofar, tasan shi ne, tana kallon yadda yake ta kokarin bude kofar. Fir taki bude kofar yaji haushi ya kwaso jarabararsa, karshe dakin su ya koma da matar shi suka turmushe juna. Washi gari da gayya ya kwashe kayan abinciin gidan, dake yasan Sophia tana riga shi fita, sai ya tattara kome ya saka a dakin su, ya kama hanya ya tafi abin sa. Wani abin da bai sani ba, abincin da suka zo da shi daren jiya akwai sauran a firij, da suka watse ta fito ta duba babu kayan abinciin, yadda fuskarta ya nuna damuwa da sarewa zai baka tausayi. Kamar an ce ta bude firji din ta ga pizza da cake da ice cream, sai sai taliya. Dukkan ta fito da su ta dumamma ta kwashe ta kai daki, sanin cewa zai iya cire key din firji ta dauke key daya, kitchen din ma key din sa daya ta ɗauka. Ta nufi ɗakinta ta zauna tana ci tana kuka. Ita gida kawai take so, saboda ta ki amsar soyayyar ta shi ne baki daya ya takura mata yadda zata amince da soyayyar shi. Tayi kuka sosai har ta ji ta tsani kanta, baki daya ta rasa waye mai laifin jefata cikin wannan yanayin.. koda suka dawo bai wani bi ta kanta ba, sai can dare ya zo bakin kofar ya buga kofar yana rufe da alamun ma barci take ma, takaici yasa shi komawa dakin shi. Ya kudiri aniyar gobe ba zai tafi aiki ba, sai jibi. Haka ya kwanta da alkawarin gobe zai sauke kwadayin da yake cike da maran sa. Washi gari kuwa Sophia ta fita abinta. Sai da ta gyara ɗakinta sannan ta fito, da kayan jiya ta nufi kitchen ta fara kokarin duba abinci. Yarrrrr taji tsigar jikin ta ya mike, a hankali ta juya ya zuba mata idanu. Daga shi sai boxes. Sake plat din hannunta tayi tare da ja da baya, jikinta sai rawa yake, a hankali ya isa kitchen din. Ya rufe kofar yana murmushi. Gadangadan yayi kanta, cikin zafin nama ya cafketa, kuka ta saka tare da ture shi. Amma ina wani irin riko yayi mata, tare da hada ta da bangon kitchen din ya shiga lugwaigwaita yan matasa ta, ta fara kokarin kwace kanta, amma ina, ganin taki tsayuwa yasa ya jata suka fito waje, ya wuce da ita dakinsu. Anan Labarin ya fara sauya salo, domin da karfin gaske yake son dasawa kansa tubalin girma, amma ina karfi ne da ita kamar shara'a. Abin ta bashi haushi da mamaki, don haka ya shake wuyarta, sai kokarin cire hannun shi take amma ina. D'aga rigar jikinta yayi, ya saka gwiwar shi a tsakanin cinyoyinta ya bude yadda zai samu biyan buƙatar shi, ganin yana shirin rabata da rayuwarta. Kawai ta dunkule hannunta ta zuba mishi naushi a daidai inda aka mishi aikin zuciyar shi. Wani irin tsayawa yayi cak.... Happy weekend 😬 yarinya ta karasa gawar da ba nata ba, 😂🤣 Wallahi hukuncin kisa ya hau kan wata Y'a......[18/06, 8:00 pm] usmanlauratu71: 41.... Ba lallai kome kake so zaka samu ba, wani zaka duba kaga yadda kake ka fishi ta hanyar lafiya, arzikn, ƙwanciyar hankali da kome na rayuwa wani yafika ta kafi wani.... Alhamdulillahi
Dafe kirjin yayi yana jan numfashi amma ina baki daya numfashin ya dauke wuta, so yake lallai ya ja shi baki daya ya kasa, haka ya fadi akan fuskar shi. Anan yayi ta shure shure, har ya daina motsi amma ba mutuwa yayi ba, ita kuwa tana samun damar fita, ɗakinta ta shige tare da rufe kofar. Tare da kashe wutar dakin ta makale can kuryan dakin jikinta sai bala'in rawa yake, domin bata taɓa shiga irin wannan yanayin ba, dukka-dukka shekarun ta, 15, ba wani abu bane yake saka ake kallonta sai girman kashi, da kuma tsawon kafa,amma babu shekarun. Wani irin kuka ne ya kwace mata, ga azzababen tsoron da ya cika ranta, gani take ya mutu, ta kashe shi. Kuka take har dare wunin ranar bata saka kome a bakinta ba, sai da garin yayi duhu. Karfe biyar Sophia ta dawo daga aiki. Tayi mamakin ganin kofar gidan a bude kenan Abdul bai fita aiki ba? Me ya faru, tana shiga kofar kitchen ta gani a bude, ganin shi kwance daga shi sai boxes yasa ta, shiga kitchen da sauri. Tashin hankali wayar hannunta ta fara kokarin kiran number gaggawa na asibiti, suna zuwa aka kira yan sanda, a binciken shi da waye a gidan yasa aka gano su biyu ne, don haka aka balla kofar, aka fitar da ita zuwa office din yan sanda, abin tausayi tsoro da firgici yasa ko kuka bata iyawa, sai zare idanu. An kuma rasa yadda zasu tambaye ta, an saka ta a cell kanta a cikin gwiwar ta, dole aka tura office din jakadanci da yake nan Toronto, aka samu bayanan Abdul Hakim Sharif Hamidu, daga nan aka tuntube office Shugaban kasar Nijeriya. Duk da shi Abdul Hakim din da sauki sai dai zuciyar shi da ta buga sosai. Dama kuma manejin zuciyar yake, daga can gida Nigeria aka sanar da Dr Sharif.
----- tashin hankali ba a saka miki rana, domin kuwa Hajiya Daula bata dauki al'amarin da sauki ba, sai da ta fara zuwa Maikulki ta saka aka kama Malam Aminu., Akan idanun Mai gari, yaso su sassanta amma matar nan taki. "Amma hajiya kin san dai ko ban haife ki ba, na girme ki ko? Ki tsaya muyi magana." "Wani magana zan yi? Wacce irin magana zan yi daku? Bayan Yar shi ta kashe min D'a? Dama ya aura mishi ita ne domin su ci gado ko? Tow wallahi karyanku ta sha karya sai an kashe shegiyar yarsa." "Innalilahi wa'inna laihil raju'un, Sa'adatun ce zata kashe Abdulhakimu? Haba dai ki sake sai ba zata kashe shi ba" "dattijo ina ganin girman furfuranka, bamu hanya mu wuce" "Malam Aminu kaga abin da ake gudu ko? Hakkin yaron can ne ya kama ka, Allah ya wanke Sa'ade." "Amin Ya Allah" mutanen wurin suka ce, ana tafiya da shi Inna ta fito zata bi bayansu. Ita kan bata san abin sa ya faru ba. Amma yadda mutane ke mata jajje yasa jikinta ya bata something happens kuma ana boye mata, Bashir dan gidan Uwar gidan mai gari ya dauke ta a mota, suka nufi bayan motar Hajiya Daulah da yan sanda, har Sokoto. Kafin su isa sokoton sai da suka tsaya a Binji aka ɗauki Ibrahim. Suka tafi state Cid. Abin tausayi sai da matar nan ta saka aka wulakanta Malam Aminu kuma aka hana kowa ganin sa. Duk inda suke tsammanin zasu ga Malam Aminu sun bi amma Hajiya Daulah ta sayi yansanda. Har dare suna bakin CID din, Nazifi yazo. "Ya ake ciki Ya Bashir?" "Gamu nan dai muna ta kokarin a samu ganin sa." "Tow ya labarin Sa'aden " kallon shi suka yi daga Bashir har Zakaria domin basu son Inna tasan halin da take ciki. "Muna kokarin mu anan" suka juya mishi harshen turanci, shiru yayi yana tausayawa Sa'ade. Fita yayi ya bar Office din ya kira Abuturab."yallabai akwai matsala da." Nan ya shiga bashi labarin abin da ya faru. Kafin ya kashe wayar.
***
UK.....
Shiru Abuturab yayi, yana kallon wayar shi kamar anan zai hango Sa'aden ya rasa meke damun shi. Dole yana niman izinin tsaya mata. Kiran Ummi yayi ya gaya mata halin da ake ciki. Shiru tayi kafin ta ce mishi. "Muna bukatar taimakon Waziri Dawood domin shi zai maka wannan aikin!" "Ummi ba ya mutu ba?" "Eh haka aka ce, amma a zahirin gaskiya Waziri Dawood yana raye, jami'ar Harvard na kasar Amurka." "Ummi ayi wani abu! Domin akwai case ne babba a gabana!" "Ok dole ka shigar da bukatar ka kungiyar Bar na nan UK, sai ka sake turawa izuwa na nigeria. Idan ka samu na nan UK zan gayawa Dawood sai ya san abin yi. But case din waye haka?" "Ummina!" Ya kira sunan a shagwab'e. "Na'am Assadullah" "ki min addu'a Allah ya bani nasara kawai" "ok ba za a gaya min gaskiya ba kenan?" "Zan gaya miki in sha Allah idan aka yi nasara" "Allah ya baka nasara" "Allahumma Amin, Ummulkhair" "na gode Assadullah" daga nan ya fita, dake a makaranta yake. Ya nufi department na Law. Nan ya shigar da bukatar shi, suka mishi alkawarin zasu tura mishi sako ta e-mail. Daga nan ya koma class ya hada kayansa ya nufi gida, kawai Addu'a da tasbi da haila yake dawaniya da shi, amma wallahi ji yake kamar ruhinsa aka rufe a can Canada. Kawai karfin hali yake amma tabbas ji yake kamar ya cire zuciyar sa ya huta. Koda ya koma gida Latifah bata fahimci yana cikin damuwa ba, sai dai ta lura yadda yayi keeping kansa busy. Amma ta ja bakinta tayi shiru, domin tasan bai zama dole ya gaya mata abin da yake faruwa ba, tunda su ahlin gidan sarauta haka suke basu cika bayyana damuwar su ba, domin kar a samu makamin da za a yake su. Don haka ta rufawa kanta asiri. The next day tana ganin shi dauke da manya-manyan takardun na Shari'a, a ranta ta ce . "Ko a ina ya fara aikin?" Kiran wayar shi aka yi ya dauka, daga yadda yake magana ciki -ciki zai saka ka fahimci wani abu ne mara daɗi, wanda kuwa ba wani abu ba ne, kawai gaya mishi da Waziri Dawood yayi ya tura babbab Dansa Ra'is ya isa Canada yasa shi jin kamar ya rufe Waziri Dawood da duka yasan waye Ra'is mayyen mata ne, dama yaya lafiyar kura balle tayi Hauka. Don haka bai sake Wazir ya gama magana ba, ya kashe ya wani kwabe fuska very annoyed ya kira Ummi. "Ummi me0 yasa waziri zai tura that pervert nan? Bayan kowa yasan his addicted on womenizer!" "Ubana Mangofak ya ci kaniyar sa, nace ka dauki icce ka rufe ni da duka, Are out of yourself ko? Wace ce yarinyar da ka dauki case ɗin? Kasan case din kisa kake son holding dinsa?" Kamar ya fasa ihu ya ce . "Ummi Lucky ce fa!" Daga haka ya kashe wayar. Kiran wayar sa tayi. "Auta taya akayi haka ya faru?" "Ummina auren dole suka mata" ya fada a shagwab'e, "kuma shi ne baka gaya min ba tuntuni " "tow Ummina ya zan yi?" "Ya zaka yi ka ce min fa? Dama iyayenta basu san da kai ba ne?" Kamar yana gaban ta ya ce Ummina ni kawai biyan kudi nayi a matsayin na saye...." "Kaniyarka da biyan kudi kayi da sunan ka saye ta. Aliyu me yasa baka kyautawa ne? Taya zaka biya kudi da sunan ka saye dan mutum?" "Ummina ai Babanta ne ya cika son abin" "yaushe ka fara blaming rayuwar wasu? Shi ne jarabawar Yaransa, kar na kuma jin kace ya cika son abin duniya, kayi kokarin kyautatta mishi Indai da gaske kana son Lucky haka, ka tsaya mata Allah ya maka albarka, ya jikan yan uwanka. Ka tsaya mata Allah ya baku nasara " da dukkan zuciyarta take bashi support. Tun daga lokacin ya kuma zage damtse wurin niman a kira shi Bar, Allah cikin ikon sa a cikin abin da bai wuce kwana biyu ba suka kira shi. Tare da bashi damar a rantsa da shi, duk wani shige da fecce Baban Latifah ya tsaya mishi. Duk da haka bai tsaya ba sai da ya kira Ra'is. Yadda ta gaya mishi al'amarin ya wuce tunaninsa kuma a haka wai yana bakin kokarin sa ne. ***
A can Canada kuwa, kwana biyu da faruwan al'amarin Hajiya Daulah ta sauka bata jira Mijinta ba, domin yace mata zai tafi ya tattauna da iyayen Sa'ade. Amma ta ce ba zata jira shi ba, D'anta yana cikin wani mugun hali a ce ta jira. Dake ta san abin da ta shuka, kai tsaye asibitin ta fara sauka anan ta gan halin da yake ciki, hankalin ya masifar tashi, tabbas idan ta ga Sa'ade sai taci kwal ubanta, dole ta kare rayuwarta a gidan kaso matukar tana raye a nan Sa'ade zata kare rayuwarta, sai ta ga Gatan Sa'ade.....(Sannun ku ko ayi hakuri ba yad'awa)08130269641
[19/06, 8:48 am] usmanlauratu71: 42..... Da gasken gaske so take taga gatanta. Don Allah Sophia na zuwa ta balbale ta da masifa. "Kina ina tayi attempting kashe shi?" "Hajiya aiki fa na tafi, kuma taya zan sani" "Aikin ta ci kaniyar ta kin ji, mara kunya kawai wallahi kin yi sa'a saboda Hajiya Nazirah zan kyale ki amma da sai na daure har ke, a wani police station take?" "Ta nan kusa ne" "me kuka yi domin case ɗin?" "Kawai mun yi report ne da tayi yunkurin kashe shi." Gyada kai tayi kamar kadangariya, ta wuce gaba ita kuma tana bin bayanta, sai zagenta take a ranta. Har suka bakin asibitin suka tsari abin hawa in da ya kai su station. Lokacin da aka fito da Sa'ade ta fita hayacinta. Cikin fushi Hajiya Daulah ta tsinka mata mari, tana faɗin. "In sha Allah anan zaki tabbata, shegiya ba banza Allah ya barki babu gata da galihu ba, shima Ubanki na saka an tsare min shi, naga gatar ku." "Madam doka ta hana a tab'a lafiyar wanda ake tuhuma. Sannan kuskure ne a rike me laifi na tsawon awani 24 , ba tare da an mika shi ga kotu ba, akwai cin zarafi anan." "Waye kai?" Ta juya ga Ra'is, "Ni!" Ya nuna kansa, "ubanka na ke tambaya d'ana ta yi yunkurin kashewa fa! Don ubanka ka kawo min zancen banza" murmusa mata yayi ya ja kujera ya zauna yana kallon ta. "Ni suna na Ra'is Dawood Wazir, prosecutor din ta, kafin lawyer ɗinta yazo." "Kasan ni wace ce?" Ta fada irin cikin izgilanci!, "A'a Hajiya baki gaya min ba taya zan san ke wace ce? Ni ba wannan ba, nazo niman belinta ne fa" "na ga shegen da zai baku belinta wallahi sai kun san wace ce ni " "Ina ruwana da sanin Who are you. Belinta kan dole samu idan kin matso a karba miki hakkin ku, mu haɗu a kotu" "Yaro ka cire kanka" "Babu cire kaina da zan yi tunda akwai mahaukata dayawa a duniya d'anki yana can kwance kin zo kina son ki ci zarafin yarinyar da babu ruwanta." "Wallahi sai naga gatan ta." "Kaya da dai kince sai kin tsaya shari'ar da za a kwata miki hakkin ku, amma ganin gatar wannan yarinya babban al'amari ne" ganin zata tashi hankalin mutane yasa aka turo ta waje, shi kuma Ra'is ya samu ganin babban ispetor na Office, anan suka gaya mishi gaskiya ba zasu bashi ita ba, domin babu inda zata zauna kafin a shiga kotu, domin kar a bada belinta ta gudu, wannan al'amarin bei masa dadi ba. Don haka ya kira Abuturab ya gaya mishi halin da ake ciki. Shima abin da ya tsayar da shi har lokacin Nigeria ba ayi approve din shi ba ne,Five days da faruwan al'amarin cikin ikon Allah kuwa da Waziri Dawood ya saka baki, sai gashi ya samu approved, the next six days ya samu damar zuwa. Kafin yazo dole ya samu damar ganin Embassy na Nigeria dake mutumin bayarabe ne, daga Ibadan. A can Nijeriya aka yi connect din al'amarin, inda Ummi ta kira Uwargidan Alfe of oyo, ta gaya mata halin da ake ciki, kasancewar Matar jakadan gimbiya ce daga masarautar Alfe of oyo, ta kuma bukaci su taimaka mata. Cikin girmamawa matar da ta girmi ummi ta ce mata. "Duk abin da kike bukata zan iya kuma zan saka in-law dina ya miki. Don Allah yanzu zan gayawa Alfe ya shiga al'amarin." "Na gode sosai, Allah ya ba ni damar rama miki abin da kika min ." "It's my pleasure ko baki rama min ba, haka ya min tun da kakannin ku sun bamu damar cigaba da mulkin mu bisa ka'ida iya wannan ma ya ishe mu domin bamu da abin da zamu yi repayment din sa. " Ummi taji dadi don haka ta kira Abuturab ta gaya mishi zai sauka a gidan Jakadar Nigeria Dr Fayemi Jamil Adebayo. Kuma dake mutum ne mai ladabi da girmama na gaba da shi, take ya amsa ya kuma tsayawa Abuturab. Ko da jirgin su ya sauka, da motar office din jakadanci aka zo daukarsa, domin tunda Alafe ya gaya mishi Crown princes na kwara yazo akan case din da ake tuhumar wata yarinya yasa shi jin lallai case din babba ne, don haka a kan lokaci aka tsayar da zancen tare da nimo manyan lauyoyin kare hakkin dan Adam, aka saka su taya Abuturab da shara'a. Gidan jakadan ya fara sauka, tare da sakawa aka nimo mishi Ra'is domin yana ji a jikinsa dan iska yana can yana karewa Lucky kallo .
A can kuwa kamar ya sani, idan ya kawo mata abinci. Tsura mata idanu yake abin ka da wacce take cikin tashin hankali, rigar jikinta da suka yi kokuwa da Abdul Hakim gaban ya ɗan yage, kana iya hango tudun wadanta a wurin, shi dai Allah ya gani yana kaunar tudun wadan mata, domin idan mace bata da tudun wada gani yake kamar ai jinsinshi ne, bata san me yasa yake zuwa ba, amma tabbas yana da kirki. Wayar shi da tayi kara ne ya dauka. "Dan iska kana ina?" "Gani a wurin Sa'adatu. Abuturab na tuba na daina bin yan mata Allah yarinyar nan zata gusar da ƙishirwa na, don Allah ka saka baki a bani ita" "zanci Ubanka, wallahi sai na saka an daure ka dan iska gani nan zuwa" aikuwa ko hutawa bai yi ba, idanun shi ta shiga hango mishi Ra'is ya matse ta, duk da shi kallon da yake mata, na yarinyar da ya bari ce yar kwailar nan da babu kome a kirjin ta. Haka ya nufi office din yan sanda, da takardun shaida inda zata zauna kafin a gama kome. Koda suka isa bai sake ya je wurin su ba, sai da suka fara hawa daga sama can, suka yi ta bata kashi da hujjar tsare ta da aka yi, tunda ɓangaren masu kara basu shiga kotu ba, shi zai maka su a kotu. Kafin aka bashi belinta ko abinci bai ci ba, daga wanka ya nufi office din. Tana zaune aka zo aka fitar da ita. Dake ya juya baya hannun shi a cikin aljuhunsa yana magana, ko a mafarki ba zata tab'a manta shi ba. Zubewa tayi a wurin. Tana kallon shi. "Sir she can walk" juyawa yayi ya kalle ta, gashin kanta yayi buzu buzu, gaban rigar ta a yage, cire top din kayan shi yayi ya nufe ta, tare da saka mata. Buge hannun sa tayi, ta kifa kanta a kafad'ar shi ta sake wani irin kuka. Janyo kanta yayi zai runguma. *Matar aure ce* cak ya tsaya yana jin kamar zuciyar shi zata buga aure ya musu iyaka. Kauda tunanin yayi ya d'ago ta, suka fita, rufe fuskar tayi domin hasken wajen don ciki babu hasken haka sai na lantarki. Kamar zata fadi haka ya rike kafad'ar ta, suka shiga mota. Amai ta shiga kwarawa. "Dan shegiya ya mata ciki" inji Ra'is, rintsa idanun Abuturab yayi, ga mace har mace amma gardin ya zuba mata kwallon a raga." Ya fada yana tsaki. Juyawa Abuturab yayi ya zuba mata ido, kwanciya tayi zazzaɓi na niman rufe ta. "Babu wani asibiti a nan kusa ne?" "Akwai wanda aka kwantar wancan dan shegiyar."
"Ok muje " da gaggawa suka nufi asibitin da ita, karban su aka yi. Aka shiga bata kulawa. Sannan suka tura ta zuwa dakin da zata zauna, a can kuwa Hajiya Daula da D'anta an yi masa aikin gyara karfe ne tun kwanan ta hudu da zuwa, yau kwana biyu kenan da farkawar sa. Cikin gajiya ya ce mata. "Hajiya Ina yarinyar nan?" Wani banza kallo tayi masa. "Daga ita har ubanta suna hannun hukuma." "Me yasa zaki kai su ga hukuma?" "Domin tayi yunkurin kashe ka." "Hajiya ni na janyo haka fa" turo kofar dakin aka yi, Ra'is ne a gaba sai Abuturab a baya, kallon kallo suka farawa junan su, haka kawai Abdul yake jin haushin Abuturab, yayinda shi Abuturab baya jin haushinsa, sai ma yadda zai saka shi ya sake mishi Sa'ade. "Kai me ka kawo ka nan? Kasan wace ce ni?" Ra'is da ya gama bawa Abuturab labarin Hajiya Daulah. "As I said she's making me sick fa da gaya wace ce ita" lumshe idanun Abuturab yayi yana kallon magungunan Abdul. "Aliyu Abdulrahman Dan Aliyu sulu gambari, AKA Abuturab lawyer din Sa'adatu Aminu Fulani." Ya d'ago kai ya zubawa Abdul idanu. "I know ka samu labarina." "Kai waye da zaka tsayawa mata ta." "Matar ka kace? Gaya min taya aka yi ta zama matar ka? Ta hanyar zuwa mutumin kauye kudi? Ko ta hanyar son kai? Ra'is bani takardar nan" Ciro wani takarda yayi daga briefcase dinshi, ya mikawa Abdul. "Ka duba ranar da na biya sadakin ta. Ranar da na ajiye shaidu akanta. Sannan yanzu zan shigar da karanku na yunkurin fyade da cin zarafi, sauran sai ta farka." Daga haka ya juya yana faɗin. "Yanzu asalin al'amarin zai so ma, domin a cikin tuhumar har da safara" daga haka ya juya zai fita. "Baka isa ba, Abuturab baka isa ba, wallahi baka isa rabani da Sa'adatu ba isa namiji muyi shara'ar a kotun Muslunci na Nijeriya" dariya Abuturab yayi ya ce. "Are you ready?" " Na shirya " "ai shi kenan " daga haka suka fita. "Kai ka sake masa ita" "wallahi gara na mutu ta min takaba da na sake ta" "zan tsine maka" "so what? Hajiya So what tsine min, ai duk abin da yake faruwa kusan tsinuwar ce, waye ya ce ki kaita hukuma kinsa waye wannan Yaron? Shi ya sota lokacin da babu me tunanin sonta, Hajiya idan kina son rayuwata ki dawo min da Sa'adatu haka zai saka na amince da ke uwa ce da tasan darajar D'anta." Daga haka ya juya baya.
Abuturab kuwa, tsayawa yayi har dare sallah ma a dakin yayi, sai dare ya bar asibitin, washi gari yana zuwa ya samu ta farka, sanye take da kayan da ake sakawa marasa lafiya. Tayi rame sosai bakinta yayi fari, sai fuskar ta yayi pale, d'ago kai tayi ta kalle shi. Ganin abin sallah da mayafin da ya ajiye mata yasa shi fahimtar ta jima da farkawa, abincin da yazo da shi ya ajiye ya Ciro brush ya shiga ban daki ya kawo kwananon silver ya saka mata a gabanta, sannan ya latsa toothpaste ya mika mata, amsa tayi ta fara wanke bakinta tana kuka. Irin kuka mara sautin nan. Tana gama goge bakin ya mika mata goran ruwa ta kurkure bakinta, sannan ya dauki kome ya wuce da shi ban daki, sake hada mata ruwan zafi yayi, ya fito kallon ta yayi ya kalli banɗakin. Kanta a sunkuye ta mike tare da saka takalmi ta nufi ban dakin, duk wani abin da zata bukata ya zi mata da shi mika mata yayi, ta amsa. Ban dakin ta nufa, sai da tayi wanka sosai. Sannan ta fito jikinta har tana jin radadin sa, abinci ya jera mata. Ta zauna ta fara kokarin ci. Kallon ta yayi baki daya ta koma kamar bakuwa. A hankali ta fara cin abincin tana kuka. Murmushi yayi yana iya fahimtar kukan farin ciki ne, domin kukan babu hayaniya, tana yana kara mata, har sai da ta koshi. Ya tattara kayan abinciin da ta b'ata, sannan ya mai da su cikin kular. Mika mata takarda da biro yayi, d'ago kai tayi ya kalli takardan ya kalli cikin idanunta. Sai da suka magana ta Morse code sannan ta dauke kai, domin ba iya bayyana abin da yake bukata ba, wani irin abu take gani a cikin idanun shi. Samar takardan ya rubuta mata me ya faru? D'ago kai tayi ta kalle shi a sace, sannan ya fara rubutu, komawa daya daga cikin kujerun dakin yayi ya fara latsa waya kamar baya dakin, yana lura da yadda take kuka sosai, idan tayi rubutun sai ta share kwalla da bayan hannunta. Duk yadda aka yi wancan dan shegiyar ya cutar da yarinyar nan, ta shi yayi zai fita ta d'ago kai tare da marairaice fuskar ta.....08130269641
[19/06, 6:31 pm] usmanlauratu71: 43....Yadda take lashe pale lips dinta yasa shi jin like she driving him crazy, wani irin temper yake ji, na b'acin rai. Lumshe idanunsa yayi yana tambayar ta. "Kina bukatar wani abu ne?" "Karka tafi ka bar ni" ta sauka a gadon tana share hawayen da bayan hannunta, bayan shi ta nufa ta kifa kanta tana wani irin kuka me kashe jiki, a hankali ya ɗan matsa gaba. Sannan ya juya ya zuba mata idanu, had'e hannunta tayi tana rokon shi ka da ya tafi ya barta. "Bari na amso abu" ya nuna mata wuri ta zauna, sannan ya fita. A kan idanun Hajiya Daulah ya fita, da sauri ta shige dakin. Bata san ta shigo ba, sai ji tayi ta kamo kanta, tana gaura mata mari kau. "Shegiya karuwa dama abokin watsewar ki ne ya biyo ki" tai ta masifa tana marin ta, turo kofar aka yi, ita kan dake masifa ya ci ranta bata ma ji ba, ita wacce ake dukan ce take addu'a Ubangiji ya kawo Hammayo. Allah da ikon shi kuwa sai gashi sun shigo a tare da iyalan Ambassador. Tare da Ra'is a gefen su, "wai me yasa baki da girma ne? Baki san ina mutuntatta ki bane saboda mahaifiyata ba?" Abuturab ya fada bayan ya isa gabanta ya fisge kan Sa'aden a hannun Hajiya Daulah, da sauri Sa'ade ta shiga jikinsa tana wani irin kuka tare da rufe fuskar ta a kirjin shi. "A iya kokarina na lallai kar na gaya miki magana yasa naki kula yinki d'anki shi ne daidai dani amma baki fahimta ba, let me talk to you on harsh tongue kar na kuma ganin ki a nan idan ba haka ba zan saka a b'atar min da danki Billahi Azim mark my words" wani irin dauke wuta tayi. Kafin ta bude baki zata yi magaka Ra'is ya riga ta ce wa. "Kasan wace ce ita?" "Idan shi bai san waye ni ba kai kasan wace ce ni?" "Yunbu wacce idan ta mutu za a saka ta a ramin da za a saka talaka. Tsutsa da kasa suci kamar ta shi kenan ko na kara miki wace ce ke? Kin ga Hajiya Daulah Abdulhakim bamu bukatar sanin Who are you, kawai mu haɗu a kotu next month" Ra'is ya fada sannan ya wuce tare da ajiye basket. Kallonta Ambassador yayi sannan ya ce mata. "Sam Dr Sharif bai yi dacen mace ba wallahi mutumin kirki ya samu mahaukaciya!" "Hey kar ka gaya min magana." Kafin ta kara sa Ra'is ya ce ."ka san wace ce ita?" Ya fada bored face. "Mara kunya sai na daure ka" "Hajiya wai na gaya mishi abin da kike fada ne fa" shiru tayi babu shiri ta bar dakin, dakyar ya cire Sa'aden a jikinsa, wani irin kuka da tsoro ya kuma kamata, ta ki sake shi. "Ina ga ta razana ne, ka kyale ta zamu tafi kafin ku tafi dawo." Haka suka tafi suka bar shi da Ra'is. "Malam ka ce ta sake ka mana, she is my future wife." Tsaki Abuturab yayi yana zaunar da ita. Kamar zata shige jikinsa, domin wani irin tsoro ne ya kamata, domin gani take kamar zata dawo ta dake ta. "Turab ban gane ba, ka cire ta a jikinka mana" "kasan Allah, zanci Ubanka wallahi zan maka rashin mutunci bana son iskanci, she still teenage taya zan sake na baka aurenta dan ubanka." "Kai dai ka gaya min gaskiya kana sonta ne amma ban da cin baya irin ka me zaka yi da bazawara ka bar mana irin mu mana." "Kai dai anyi dan iska " "hoho duk abin da zaka fada matukar wancan tsohuwar tana raye a fadar kwara ba zaka auri bazawara ba banza kawai." "Ummina ce kawai zata ce min Asad ka hakura na hakura ko Dagus wallahi ba zan saurara ba, kai malam fita ka bani wuri kaje can kaci na turawa wannan matar aure ce " tsaki yayi ya fice, ganin babu kowa yasa shi bata rai ya janye jikinsa. "Ke matar aure ce, kuma baliga bai da ce muna samun body contacts ba kin ji " gyada mishi kai tayi Idanunta yana zubda kwalla. Komawa tayi can karshen gadon ta zauna. Tana me cusa kanta a tsakanin cinyoyinta. Har dare yana tare da ita kafin aka zo aka saka mata drip da alluran barci. Yana tsaye har barci ya dauke ta, dawowa waje yayi ya zauna, duk da an fara sanyi haka ya sa shi wucewa gida bayan ya bada umurnin a kula da ita don kar Hajiya Daulah ta kara yin nasarr cutar da ita. Washi gari kuwa yana zuwa ya samu har tayi wanka ta wanke bakinta, an kawo mara hot chocolate coffee da cookers mai daɗi. Tana ci tana idanunta yana kan door din. Ta keeping mind ɗinta da kome akan zuwan shi. Ai kuwa ya turo kofar dakin. Wani irin ajiyar zuciya ta sauke, tana wani narkan da fuskar cikin rigima da son kukan banza mara daɗi. D'aga mata gira yayi, ai kuwa sai ga hawaye sharrrrr. "Lucky rigima " ajiye warme din da ya kawo yayi ya ajiye ya fara ciro abinci, yana lura da ita yadda take niman rikici kin kulata yayi. Ai kuwa ta fashe da kuka, abinci ya zuba mata ya fara kokarin bata, aka turo kofar. Bai juya ba, "Kai dan iska kwarto ka bani mata ta." Juyawa yayi ya kalle shi. Sannan ya mika mata abinci. Ya koma kujeran dakin ya zauna yana me ciro wayar sa. Ita kan tun da ta ga Abdul tsoro yasa ta kasa cin abinci jikinta azzababen rawa yake, wani irin tsoro ya shige ta. Koda ya shigo har zuwa bakin gadon dira tayi tana niman hanyar shiga ban daki. Security suka shigo. "Malam zo ka fita" "ina zak tafi bayan ga mata ta anan!" "Ins shaidar da zai tabbatar da ita matar ka ce" wani irin crossing leg Abuturab yayi cikin wani bala'in izza yana me tab'e bakin sa. " Yayi mai wuri ya zo mai taburman ya nad'e " Abuturab ya fada yana jifarsa da wani banza kallo. "Kai ka isa na nime matar aure ne?" "Wacece matar auren? Auren dole ba kuma zaka sha mamaki domin sai na kure maka gudu " "idan ka isa Allah ya tsine min" "dama can tsinannen kake malam Lucky ta mai rabo ce " dakyar aka fitar da shi. Abincin da bata ci ba kenan. Ta nufe shi, Idanunta yana zubda kwalla. Yana sane da ita sarai yayi kamar hankalin shi yana kan waya, ea zata san yadda take haukata shi da kukan banza nan wallahi da ta rufawa kanta asiri ta daina kokarin zuwa gare shi, auren kanta ya mishi iyaka. Kuma a wannan yanayin ko karen haukace ta cije shi ba zai iya fito da zalamar shi na son ta ba, domin za a iya cewa ya kashe mata aure me ya aure ta. People of nowadays basu da gadonka amma suna da ta maganar ka. Buga kujeran tayi ta mika mishi takardan da ta rubuta mishi cewa. "Hammayo ka mai da ni wurin Inna don Allah " kalaman Hammayo ya mishi dadi, murmusa mata yayi ya ce mata. "Na zata baki kewar su ne yasa na bar ki ke zauna a asibitin." Ya rubuta mata. Da hannu ta cigaba da mishi bayanin don Allah ya mai da ita gida please. Murmushi yayi sannan ya ce mata. "Babu inda zan kai ki, gidan Mijinki zan kai ki" ya fadi haka ne amma kuma kalmar mijin ya bashi haushi wani mijin gare ta wanda a wuce shi? Amma kuma mata da miji sai Allah a banza sai ta iya cewa zata koma wurin wancan sakaran ko? Kamar tasan me yake tunani ta fara girgiza kai tana kuka sosai. "Don Allah kar ka kai ni, Baya bani abinci wai sai na yarda da soyayyar shi, Hammayo marina yayi na buge mishi kirjin sa, wallahi ban yi yunkurin kashe shi ba, Hammayo ka mai da ni gida." Idanun shi ne suka cika da kwalla. "Me yasa kika amince da auren shi ai kina son shi ne!" Hannu ya saka a wuyarta. "Na rantse da Allah bana son shi, na gaya maka,ba kai ne kace na jira ka ba" kura mata idanu yayi na few seconds kafin ya ce mata. "Kin jira ni ne" gyada kai tayi tana me ce wa. "Nace ba zan yarda da soyayyar shi ba, sai kazo shi ne ya je wurin Baffan mu, tun daga lokacin na tsane shi." "Idan na amince zaki zauna da shi?" Ya tambaye ta, turo kofar da aka yi yasa shi mikewa, yana kallon yadda kwalla suka bata mata fuska. "Ra'is yau zamu bar garin nan, zan sauke Lucky a Sokoto na shigar da karan wancan dan iskan" "wow Lucky da alamu Ni nayi Lucky." Banza ya bawa ajiyar Ra'is. Shi kuma ya cigaba da hada kayanta. Yana gamawa ya fito daga cikin dakin, yayi magana da daya daga cikin security din ,ya fita har shopping complex na asibitin ya sayo mata riga da facecap da riga me hula. Dawo mika mata yayi ta daura akan doguwar rigar ta.....08130269641
[20/06, 8:59 am] usmanlauratu71: 44..... Tana gama sakawa ya wuce gaba tana bayan da har suka bar asibitin gidan Jakadar Nigeria suka je, a can suka zauna kafin lokacin tafiyar su yayi, amma Abuturab yaga Jarabawa domin ko kwakwaran motsi Sa'ade ta hana shi, don dole ta zama tail din sa, ba don kome ba sai gani take kamar yana barin kusa da ita wani zai dauke ta ya mai da ita wurin Abdul. Haka suka wuni can la'asar jirginsu da zai kai su london suka samu, kiran Ummi yayi suka yi magana kafin ya ce mata. "Zan koma ga Yarki ta zame min tail" "Allah sarki, Abuturab ka ji tsoron Allah ka guji abin da zai saka ka kalle ta ta wani siffa na daban, matar wani ce don Allah kayi yaki da iblis ka dawo da ita lafiya. Don Allah kar ka sake duniya da abin cikin ta su rinjaye ka, idan baka ganin Allah tow shi yana ganinka, kar ka manta yayunka uku din matan aure ne, idan ka cutar da hijabin wani na yayunka mata bai tsira ba, na Future's children dinka basu tsira ba, ita din uwar wasu ce matar wani nace ba ka sani ba, ko da rabo a tsakanin su don Allah ka kiyayye idan ka kiyayye Allah zai kare naka ahalin please Abuturab " "in sha Allah Ummina zan yi yadda kika ce" "A'a ba ni nace ba, Allah da Manzonsa suka ce Ni yar tunatarwa ce." "In sha Allah, Ubangiji ya bani kariya daga kaidin shaidan." Sai da suka gama waya ya wuce gaba tana bayan sa, ya gama mata kome sannan suka zauna, yana kallon yadda ta koma tana kalle -kalle, har lokacin tafiyar su yayi suka wuce inda zasu shiga jirgi. Har suka shiga jirgi ya daura mata belt kalle -kalle take, lokacin da jirgin zai tashi sama ne ta diririce. Rike hannunta yayi yana girgiza mata kafi, tare da mata alamar ta rufe Idanunta. Haka kuwa tayi ta rufe Idanunta har jirgin ya daidaita nutsuwar sa a sama, sannan ya cilla da su. Cire hannunsa yayi akan nata, suna fara tafiyar barci yayi gaba da ita. Alqur'ani ya ciro ya fara karatu, lokaci zuwa lokaci yana kallonta har suka isa. Latifah ce ta zo ɗaukar su. Lokacin da ta gansu da sa'ade. Wani abu ne ya daketa. Domin ta wani fuskar kamar Ummu Mansurah, sai da suka iso wurinta, ta sake murmushi tana faɗin. "Welcome back" ta dan rungume shi, buga bayanta yayi. Sa'ade tana makale a bayansa. Murmushi yayiwa Sa'ade, tayi maza ta boye fuskartar a jikinsa. "Hamma ita wannan fa? Kasan suna kama da Ummu Mansurah a fisge." " Itace Lucky, zata huta anan kafin next week zata koma gida." "Hmmm!" Ta faɗa tana kara kallon Sa'ade yanzu don Allah wannan kwailarce yake ta ihun ba zai sota ba, don Allah dube ta fa yarinya kwaila da ita.(A'a Latifah rigar da ta saka ya boye Tudunwadar ta wallahi Sa'ade ba kwaila ba ce ahtoh kafin a Miki caaaa bari na gaya miki gaskiya akwai masu yin ta🧟🤣🙄😏) koda suka nufi wurin motar saka kayan su yayi sannan ya bude mata motar ta shiga, yana lura da ita tunda suka sauka take niman rigima. Share ta yayi ya rufe kofar, ya koma mazaunin drive Latifah ta koma gefen sa ta zauna, dawowa inda yake tayi ta kifa kanta a bayan sit dinsa. "Hamma amma wannan Lucky dinka shagwab'abiyya ce ko? Tunda na hango ku na karanci fuskar ta, tana son kuka." "Eh kin ga ni ai kema" leka fuskarta tayi suka yi idanu da Latifah ai kuwa ta fashe da kuka. Murmushi a ransa ya ce. *yarinya bari a raba ki da wancan dan iskan, zaki biyu sai na mai dake irina sak. Zaki gane alaka da auta irina ba sauki* (mun shiga 3 dama ya lafiyar kura 🙄 Joindah ji wani Iskanci wai zai koya mata mugun abu) haka suka isa har gida Latifah tana lura da shi yadda yake murmusawa which meant ya samu abin da yake so. Ita kuma ko oho, kishi da takaici yasata dauke kanta. Har suka isa gidan. Koda suka fito compound n gidan Sa'ade ta kalla ya mata kyau, amma tsoron kar abdul ya zo yasa ta komawa gefen Abuturab ya sakata a gaba har cikin gidan ya nuna mata ta bi bayan Latifah, dan guntun hawayenta ya fara matsewa, a take yayi Bala'in hade ransa, domin ta shiga hankalin ta, babu shiri ta bi bayan Latifah tana kuka, har dakin suka shiga ta ajiye kayan da Abuturab ya bata, ta nuna mata banɗaki. Sannan ta koma falo tana hada abincin. Wanka tayi da alola, tana cikin niman kayan da zata saka Latifah ta shigo. "Innalilahi wa'inna laihil raju'un" ta furta kamar zata yi kuka, yanzu da haka Abuturab zai shigo ya ganta. Gashin kanta wanda nature ne, ya sauka har kafad'arta. Tana daure da towel, iya gwiwar ta. Dan sunkuyawa tayi, domin idan ta sunkuya baki daya zaka iya ganin mazaunin ta, shi kansa towel din rike shi tayi gam, domin Tudunwada ya hana shi zama ta sama. Gashi wanke kanta da tayi gashin ya zuba sosai. A bayan ta da kafad'arta she looks beautiful sosai. Juyawa tayi ta fita a dakin, ta koma spare room da yake kusa da ita, sulallewa tayi ta zauna dabas ta sake wani irin kuka mara sauti, yanzu saboda ita Abuturab yaki amsar ta a mace? Saboda wannan yarinyar sai da ta sha kuka sosai, sannan ya mike ta shiga banɗaki ta wanke fuskarta tare da duba kanta a mirror. D'ago rigarta tayi tana kallon kirjinta, taga ba laifi tana da Tudunwada nan dai itama, sai dai ita Sa'ade nata ya hadu da ganiyar balaga da kuma cikar budurci da kowacce mace take yi, shi yasa suke nan Masha Allah. Amma da zata kai ashirin da uku zasu dan ja baya. Haka yasa wasu masu hikima suke son auren karamar mace, domin daidai wannan lokacin ganiyar balaga da cikar budurci, mace tafi burgewa da haduwa. A can kuwa wani riga da skit yan kati da ya saya mata, sai wani hafvest da ta saka suka kara taimakawa kirjin mikewa tsam, ta saka rigar tana me komawa bakin gadon ta zauna, turo kofar aka yi Latifah ce. Wucewa tayi ta dauko handdry ta jona tana mika mata, akan ta busar da gashinta. Karba tayi tana kallo, dan turo kofar yayi yana faɗin. "Ku fito ina jiran ku ne, eh ki amsa ki mata mana, yarinya ce Maybe ma bata san yadda zata yi ba " "Amma dai ai mace ce!" "Karba ki mata as I say" "ok" karba tayi, ta fara kokarin busar da gashin ya juya ya fita. Yana ganin wani abu ya shiga kanta. Zama yayi ya kira Umminsa suka sha hira. kafin can suka fito. Mayafi ne a kanta domin Latifah kasa jure ganinta tayi a gabanta, shine ta bata veil. Yadda ta fito suka zauna ta fara cin abinci. Sai da suka gama ya koma falon ya kira Nazifi. Ya hada shi da Inna ya ce mishi ai tunda taji labarin abin da ya faru da Sa'ade bata da lafiya. "Zata iya magana." "Eh zata iya amma ba mai tsawo ba" "taimaka idan ka samu lokaci ka haɗa mu da ita" "in sha Allah Sir" daga nan ya kashe wayar, yana kallon ta tana zuba gyangyadi. "Ki tashe ta ta wuce daki" wani haɗe rai tayi iya ba zata iya bautar ta ba Allah ya gani. "Batar zan kaita" a tunanin ta daukar Sa'ade zai yi da sauri ta mike tare da tashin Sa'ade suka nufi cikin dakin. Barci sosai ya dauke ta tana ƙwanciyar. Tana fitowa ya tsare ta da idanu. "kayi hakuri" dauke kai yayi ya cigaba da abin da yake. "Amma kasan dole raina ya sosu, ita din yarinyar da kake so ce, ni kuma matar ka ce." D'ago kai yayi ya kure mata kallo kafin ya lashe baki yana kallon tv. "Idan wani ya ce min zaki iya cewa haka zan iya ƙaryata shi, amma da kika fada da bakinki na cewa ranki ya tabu na yi mamaki. Look ban kawo Lucky don na musguna miki ba, na kawo ta ne domin ta samu nutsuwa kafin na mai da ita wurin Iyayenta. Don" "daga ina ka dauko ta?" Sanin cewa tana da hakki na sanin kome ya sa shi gaya mata, batare da ya damu ba domin sam bai da tsoro a kanta ko fargaba. "matar aure ce wannan yar abin? Baki daya bata wuce sha shida ba" "bata kai ba, domin a 11yrs ta shiga secondary sector, yanzu tana 15yr da watanni ne tara, da sati biyu da kwana biyu." Sake baki Latifah tayi tana kallon shi. " Yaushe ka fara sanin." "Hmmm" ya ce mata yana kallon tv sam hankalin shi yana kan tv. Itama ganin yayi shiru yasa ta mai da idanun ta kan Tv. "I hope tai sallah?" "Eh tayi," "ok bari nima naje na kwanta" wucewa dakinsa yayi ya kwanta, tare da janyo pillow ya runguma.
A can Canada kuwa, birkicewa Hajiya Daulah Abdul yayi shi matar sa zata dawo mishi da ita, karshe ya bar asibitin ba a sallame shi ba, a tunanin shi sun bar ƙasar. Don haka dan batalikin nan ya taso uwar a gaba da Sophia ta ce ba zata bisu ba, domin tana fama da aikinta. Haka suka tawo suka barta a can, kafin wani lokaci sun iso abuja. Daga can ne suka nufo sokoto. Koda suka iso kai tsaye office din yan sanda ta nufa tare da tambayar malam Aminu aka ce ai Mijinta ya saka hannu a nan sake shi. Kallonta Abdul yayi kamar zai rusa ihu, gidan Zakaria ya nufa. A kofar gidan ya ga Malam Aminu zaune shiru, yadda ya fige zaka fahimci yana cikin tashin hankali wani hali Sa'a take ciki. Tun tashin yarinyar bata da kuzari da ƙwanciyar hankali, ya hanata sakat abin da ya zaunar da shi a nan Husnah da Kubrah suka zo domin labarin abin da ya faru ya bazu har a makarantar sai da aka gaya musu, shine suka zo jin labarin ya Sa'aden hankalin Husnah ya tashi sosai. Domin wani irin kaunar Sa'aden take, kamar ciki daya suka fito. Dama Rahilah bata dawo ba, sai su kadai. Ko wancan hutun da suka samu sai da ta je gidan su Rahilah a nan ake gaya mata ai dan uwan Mamanta ya dauke ta, kuma ba a kasar zata zauna ba. Zai tafi da ita Cairo a can yake aiki. Tasha kuka sosai, itama Mahaifinta sun koma lagos da zama sun yi sunyi ta bisu akwai makarantar a can ta ce a'a su barta tana tausayin Kubrah ce idan ta tafi kuma tasan Sa'ade da Rahilah zasu iya zuwa nimanta. Dake iyayenta suna bala'in sonta yasa suka barta, bayan tafiyar su ne malam Aminu ya zauna shiru, musamman yadda yaga Husnah tana kuka sosai. Fitowa Abdul yayi ya nufe shi. "Baffan Sa'adatu" d'ago kai yayi, suka yi ido hudu da Abdul ya juya gabar ya juya yamma, wato da malam Aminu ya takarkware ya fasa ihu ya shiga cikin gidan yana me garkame kofar gidan "Baffan Sa'adatu ban mutu ba" "Wallahi karya kake fatalwa ne kai ka mutu uwarka ta gaya mana Sa'adena ta kashe don Allah ka koma kabarin ka, ka kwanta kowa haka yake rayuwa idan ya mutu hakura yake da rayuwar duniya ya rungume ta lahira" "Na rantse da Allah ban mutu ba," "dama waye zai yarda ya mutu? Bayan mutuwar karfi kayi bata a hankali ba, ka je Allah ya jikanka" "Na rantse ban mutu ba" "Allah sarki Fatalwa bata maka adalci ba laifina ne da na mata auren dole shi ne kazo daukar fansa kayi hakuri ka kyale Ni daga yau bani kuma yiwa auren dole, ka koma kabarin ka, ka kwanta Allahu ya jikanka yaron kirki me kyautar arzikn." (Jama'a Man Aminu bai nutsu da rayuwa ba har yau zancen arzikn na nan a ransa ina zai kai shanun sa nan?) 08130269641
[21/06, 7:34 am] usmanlauratu71: 45... Buga kofar da ake yasa Aunty Ummy fitowa daga dakinta, ganin Baffa a tsaye ya daddage ya rufe kofar gidan yasa ta ce. "Baffa lafiya?" "Ke koma cikin ɗakinki, ki kwanta fatalwa ce a kofar gidan ina budewa zata shigo ya hallaka ni" "Fatalwa a wannan era din?" Ta tambaye shi baki buɗe, "ke kiyi kasa da murya shiga daki kar ya shigo ya fara dake maza shige daki, dole yau mu ga bayan shi" yadda yake magana yana muzurai zaka rantse da Allah wani jarumi ne can, "Baffa na rantse da Allah ban mutu ba, ka bude min kofa na gaya maka Sa'aden Inna wani ya dauke ta." Cak ya tsaya tare da dan bude kofar ya leka yana faɗin. "Da gaske baka mutu ba?" "Wallahi ban mutu ba, Baffa waye Abuturab." Wani irin rufe kofar yayi kirib, "Baffa bude min!" " Me ya hada ka da shi? " "Ya dauke Sa'adatu" ya fada mishi cikin babbar murya, "shi kenan ai tunda ka sake ya dauke ta, ko dudduniya zasu taru ba zai baka ita ba, sannan bari na gaya maka ko dan abin da mahaifiyar ka tayi ba zama dole ya baka ita ba. " "Baffa mata ta ce?" "Ai babu wanda ya ce ba matar ka ba ce. " Ya fada bayan ya bude kofar gidan. "Babu wanda zai ce ba matar, ban sani ba ko Mahaifiyar ta da yan uwanta zasu yarda a dawo maka da ita amma abin da Mahaifayar ka tayi be zama dole a dawo maka da ita ba." Jikinsa har wani irin rawa yake ya ce. "saboda me yasa, ina son mata ta, kuma ni tayiwa laifi ba wani ba." Murmushi Baffan Sa'ade yayi ya ce mishi. "Kana sonta me yasa ka dage zaka aure ta, bayan kasan mahaifiyar ka bata kaunar talaka? Karin abin takaici marin Mahaifiyar Sa'ade tayi bayan ita bata yi mata kome ba, ni ya da ce ta mara. Me yasa? Me yasa? Me yasa na ce maka? Ka sani ko mutuwa zaka yi matukar Sa'adatu tana hannun shi ba zai tab'a jin tausayin ka ko ya baka ita ba, da ace hannun mu ta dawo tow da zamu iya baka matar ka amma ban da shi domin ka tako rigimar da baka da me tsaya maka sai Allah. Don ya dauki Innar Sa'adatu matsayin uwar shi" mikewa yayi yana faɗin. "Ko zan mutu ba zan tab'a bar mishi ita ba." "Allah ya baku sa'a" Baffan Sa'ade ya fada yana shiga cikin gidan. Gidan Aunty Fareedah ya nufa, tun daga bakin get aka ce ai Mahaifin shi ya hana ya shigar mishi gida, don haka ya juya tare da komawa gidan Hajiyar shi. Anan ya samu tashin hankali goma da Ashirin mahaifinsa ya sake ta. "Ka dai gani saboda ita wancan yar iskar yarinyar ya sake ni!" "Eh ya kyauta ai, waye bai san halinki ba, Hajiya marin mahaifiyar Sa'ade kika yi? Me ta miki? Hajiya me yasa da kika haife ni baki kashe ni ki huta ba? Bayan haifa na da kika yi da ciwon zuciya haka bai isa ki taya ni niman farin cikina ba? Hajiya tun tasowa ta ban san dadi da farincikin rayuwa ba, sai bakin ciki da sani abu dole. Hajiya kamar yadda bakin son Sa'adena haka mahaifiyar Sa'adena bata sona, amma ta danne zuciyarta tana saka ran zamu hade kan mu, kar ta tsannanta muzo mu hade kai ta ji kunya, Hajiya me yafi haka ciwo kasan danka bai son abu amma kuma ka saka shi dole yayi shi matar nan tayi, tana da ikon hana auren Amma tayi hakuri, daga ita har yarta ban tab'a basu kyauta sun amsa ba. Duk abin da kike zargi Uban Sa'adena ya amsa, Hajiya Abuturab ba zai tab'a bar min ita ba, matukar yana raye, haka kawai daga jin labari min bazama kin kama uban yarinya. Allah gara ba mutu da ina gani Sa'adena ta fita a hannuna " ya juya ya haura sama, tana jin shi yadda yake farfaasa kayan dakin.
UK...
Washi gari. Bayan sallah asuba, da kansa ya shiga kitchen ya daura abin karyawa. Yana cikin soya pancake, Latifah ta shigo kitchen ɗin, dan hug dinsa tayi tana faɗin. "Morning Hamma" "morning dear" ya cigaba da aikin sa. Yana gamawa ya shiga zuwa kome a cikin warme yana fita da su tana taimaka mishi. Yana gamawa ya wuce dakinsu yayi wanka, kafin ya fito ta cire mishi blue jeans and white shirt, yana fitowa ya saka, ya shirya sannan ya fito falo. "Ina Lucky?" "Tana fitowa domin naga tayi wanka." "Kira ta mana zan fita school ne, sai yaushe zaki tafi aiki" "Sai yamma" "ok" yana zaune ta fito sanye da riga da skit irin na jiya, domin kusan kala uku ne kayan. Sai mayafi da ta yanne kanta. Ta zauna ta fara kokarin gaishe, ya amsa sannan ta juya ga Latifah tayi kamar bata fahimci abin da take nufi ba. "tana gaishe ki ne fa!" "Ai" ta mata yake sannan ta fara cikin abincin, shi ya zuba mata da cup din tea don sangarta, kamar wata yarinya karama ya hada mata tea me kauri, sanan ya zuba mata farfesun kazar da yayi, ya tura mata. Murmushi tayi tana mishi godiya. A ransa ya ce. *Thank Goodness babu rikicin banza* haka taci kaɗan, tea ɗin take sha, tana lumshe idanun, ya mata dad'i. "Ya miki dadi ne?" Ya tambaye ta. "👌" Ta mishi haka da hannu tana murmushi. Murmushi yayi ya cigaba da cin abincin sa, can ya mike tare da zuwa ya dauki top ɗinsa, ya zo ya fada mata. "Zan tafi school " Idanunta ne yayi rau-rau alamar zata yi kuka. "Kiyi shiru zan dawo da wuri." Gyada kai tayi hawaye na zuba mata. "Hamma kasan dai matar aure ce." "Kin ga nayi wani abu ne bayan baya hakuri?" Ya tambaye ta, yana tsare ta da idanunsa masu shegen kaifi. "Allah ya baka hakuri, wai naga ta cika shagwab'a ne" "hmm" ya ce yana me barin gidan, ya tsani haka, ai kuwa bayan barin shi gidan Sa'ade tayi ta kuka tare da makalewa a jikin kofar fita. Takaici ya ishi Latifa, ta riko hannunta, ta mai da ita daki tana me zare mata idanu, babu shiri ya ja bargo ta kwanta. Dama Hajiya Daulah ta gama furgitatta. Haka ya tafi makaranta yana gama abin da zai yi ya kira Nazifi ya hda shi da Inna, sun jima suna magana, sannan ya gaya mata Sa'adenta tana wurin shi nan da sati biyu zasu zo yana son ta huta ne na kwana biyu sai tawo da ita. Ta saka mishi albarka ya fi sau goma, domin wata irin yarda take da shi akan sa, ta yarda da shi dari bisa dari. Haka suka yi sallama. Sai da ya biya ta shagon su. Sannan ya dawo gida, lokacin Latifah tana wurin iyayen ta. Bai ji dadin yadda ta bar Sa'aden a gida ba, amma sai ya share ya saka Sa'aden ta fito ya kawo ta ta gaida iyayen Latifah. Dake Baban Latifah ya san da zancen bai damu ba. Mamar ce tayi ta cika tana batsewa, daga nan ya dauki Sa'ade suka wuce kasuwar zamani yaje yayi ta kona kudi yana saya mata kaya, da tarkacen mata, bayan ya gama sayayyan ya wuce wurin sanitary pads, na kamfanin always ya saya mata. sannan ya saka mata a cikin kayanta bata sani ba. Idan har yadda yake tsammanin ne da yadda yake kallon ta, babu kome a tare da ita. Wani abin da bai sani ba, ita Sa'ade tana iya kure wata biyar bakwai bata yi period ba, kuma ba wani abu ba ne, kawai haka Allah yayi ta. Koda ya zo kwana biyar yake ya tafi, kwana uku yana zuba sosai na sauran biyun kadan har ya dauke, ita ko irin ciwon nan bata sani ba. Haka suka gama sayayya suka dawo, gidan a hanya ya ga teddy Riley ya saya mata, pink colour. Sai kallo take tana murmushi. "Na gode" ta mishi godiya, yana rike da kayan har suka dawo, ya dauka a daidai Latifah zata tafi aiki suka shigo gidan, kallon shi take, ita gwanar rike da dollin shi kuwa rike da kayanta niki-niki, gwanin ban sha'awa. Sai murmushi take, ta kuwa rike dolli kamar za a fisge mata shi. "Prince amma" zuba mata idanu yayi yana faɗin. "Yarinya ce bata da wayo da hankali. Idan na gama case ɗinta nan zata dawo ta karasa karatun ta." "Daga nan sai ku cigana da forbid affairs?" "Eh akwai abin da zaki yi ne?" Ya tambaye ta, kai tsaye tare da hade fuska. "Babu abin da zanyi ka fitar min da ita a gida!" "Gidan ki ko gidana? Gidan nan Sultan ya saye shi da sunan Yaran shi maza uku, sannan rabi na magadan Mazan ne sauran nawa ne, a ina aka saka sunan ki? Kin san dai abin kike ba zai tab'a sauyawa tuwo suna ba, sannan haka ba zai tab'a hana ni abin da nayi niyya ba, da ace ban gaya miki wace ce Lucky ba, zan karbi zancen ki amma kuskure ne babba niman dakatar da ni daga matar da nake shirin zama da ita har a gidan aljanna. Na ajiye kowacce buri domin ita ne, ko Mansurah ce a matsayin ki abin da zai faru kenan. Ita dai da muka taso tare muka girma tare, har aka kawo zancen aure a tsakanin mu, soyayyata daban zumuncina daban, bani hanya " ya wuce Sa'ade tana me bin bayan sa, dakin ya kai mata ya zuba a kan gado, sannan ya koma dakin sa, ya sauko mata akwati babba, ya zo ya zuba mata kayanta, duk abin da take bukata, sai da ya zuba mata. Abin da Latifah ta gaya mishi ya mishi ciwo, don haka ya share. Fitowa yayi ya Ciro kayan girki, ya leka dakin yaga Sa'ade rungume da dollinta, kiranta yayi ta fito rungume da teddy. Ya saka mata kujerar kitchen din ta zauna, ice cream ya bata. Sannan ya cigaba da aiki tana zaune har ya kusan karewa, ya mata magana suka fito,.alola yayi ya ce mata taje tayi sallah, masalaci ya fita, itama tayi nata a gidan. Yana dawowa ya samu ta idar gashi babu kowa sai zare idanu take, dariya ta bashi haka ya zubo mata abincin. Tuwon shinkafa miyar vegetables, da yaji kayan kamshi da nama hade da ganda. Zama tayi ta ci sosai. Har da gyada kai, domin ta jima bata ci abincin gida haka ba, ko zamanta a Sokoto ba wani abinci take ci ba, shinkafa ce dai ita kuma saurin hawa kai ta a'a, ita kuma Rahilah take musu kwad'on gaya, shi kenan ko tazo Hutu, Aunty Ummy tana tuwo da sauran cimma. Haka yasa tafi son sauran cimma sama da shinkafa, duk da tana so, amma mai da yaji ko da miya. Sai da tayi nisa a cikin ne ya tuna da manshanu ya kawo mata, da yajin daddawa. Murmushi tayi tana ci yana mata hira. Har ta gama ta kai plat din kitchen ta wanke, shi kan gwanin tsafta ya gyara ko ina abinsa. Tana gamawa ta dawo falon, lokacin Isha yana yi ya tafi sallah itama tayi a gida, koda ya dawo barci ya fara kokarin tafiya da ita, tashinta yayita wuce dakin Latifah. Latifah bata dawo ba sai da sassafe, yana kallon yadda take tafiya a gajiye, ya dauke kai. "Kayi hakuri da abin da ya faru?" Murmushi yayi mata yana faɗin. "Duk wanda ya zargi wani ba tare da yq kafa hujja hukuncin sa a musulunci bulala ne, and kuma Allah ya kyauta." Ya cigaba da aikin soya doya da kwai, sai kunun koko da zai yi na jar dawa, bai da mu da cimmar turawa ba, gida kawai yake sakawa a masa aiki, zaman shi a Maikulki ya saka mishi son cin tuwon gargajiya, koda ta shiga dakin ta, ta samu taba gyara gadon, koda ya ajiye kayan ta, tattara su tayi ta saka a saman mirror, ko da ta shiga ban daki sake baki tayi domin yadda aka wanke aka gyara kome sai ya burge ka, wato masu tsafta kome nasu daban yaƙe. 08130269641
[22/06, 5:19 pm] usmanlauratu71: 46.....Kasa hakuri tayi ta leko tana kallon yadda ta kara gyara dakin, komawa ban dakin tayi, tare da wanka sosai. Sannan ta fito lokacin Sa'ade bata dakin, ko da ta shirya ta fito waje, ta samu suna ta hira irin nasu, don haka tana fahimtar wasu abubuwan. Wasu kuma sun mata tsauri, zama tayi ta fara kokarin diban abincin bata damu da ko sun ci ba ko basu ba, burinta ta ci ta kwanta. "Ina son ganin likitan kunne ki nima mana appointments mana" bata kalle shi na ta ce mishi. "ok yaushe zaka kaita?" "Zuwa gobe." "Ok zan yi magana da Dr jin huk" daga haka suka cigaba da cin abincin. Wayar shi ce tayi kara ya duba number Nazifi ne, katse kiran yayi ya kira Nazifi. "Ya dai?" "Ina ce ta ce tana son jin ko da saukar numfashin Sa'ade ce, gani take kamar ka fada mata ne don hankalinta ya ƙwanta amma bata yarda Sa'ade tana tare da kai ba." murmushi yayi sannan ya ce. "kana tare da ita ne?" "Eh Allah ya baka nasara" kallon Sa'ade yayi sannan ya ce. "Bata wayar!" mika mata tayi yayi. "Innarmu ya jikinki?" Ta amsa da sauki. "Gadanga da gaske kana tare da ita?" "Innarmu kenan, bari na baki ita" mika mata wayar yayi ya mata alamar da hannu taja numfashin sama, sannan ta sauke a hankali. Hawaye ya zubo mata, a yau tayi bakincikin rashin bakinta yau tayi bakincikin da rashin yin magana kamar kowa. Tausayi ta bawa Latifah, a ranta ta ce. *Shegen gulma gara ki koma wurin mijinki ko na gane hankalin shi* a zahiri kuma ta tausaya mata so. Amsar wayar yayi, ta mike tare da barin wurin, yasan kuka take. Girgiza kai yayi ya saka wayar a kunnen shi. "Innarmu!" "Aliyu haidar" ta kira sunan shi. "Na'am Innata" ya amsa yana Mikewa domin yadda ta kira shi yasa shi fahimtar tana da magana me muhimmanci. "Ina son ka dawo min da ita ne, sannan ka min Alfarman ɗaya, ka kwatar mata hakkinta" "sai me kuma Innata" "sai ka nisantatta da Malam domin zai iya sayar da ita kuma domin kudi ya fi mishi kome" "Sai me kuma Innata" "Na baka ita duniya da lahira" baki daya ya rikice, ya rude ya rasa inda zai tsoma ransa, wani irin alamari yake ji, cikin dattako ya ce mata. "Innata!" Ya kira da serious tone, sannan ya fara magana a hankali a karan kansa yake son magana. "Innarmu, dole hakkinta sai kotu ce zata kwatar mata, zan dawo da ita gida kamar yadda kika ce, amma batun kin bar min ita be taso ba, tana da damar zabawa kanta abin da ya mata, ba dai a kara kwatanta irin na baya ba." Wani irin girmansa da kimar shi ce suka kara samun muhalli a Zuciyar ta, addu'a ta shiga zabga mishi tare da bashi sa'a, bayan sun yi sallama kenn ya juya zai koma cikin gidan idanu biyu yayi da Latifah jikinta yayi sanyi. "Yaushe kika fara labe?" "Tun lokacin da aka kira ka." "Kin kyauta kenan?" "Me yasa?" Mazgewa yayi ya ce mata. "What?" Ya wuce abin shi. "About your dream?" "Ho wanne kenan?" "Ka da ka manna min hauka mana" "oh sorry ban manna miki hauka is alright?" Ya dauki kayan shi zai fita ta ce mishi. "about Lucky?" Cak ya tsaya murmushi yayi ya cigaba da tafiya ya ce mata. "Kin ce baki son kishiya ni kuma bana son tension shi yasa na bar ta." "Hmmm yaushe ka fara karya?" Ta fada tana zama abinta. "Ban fara ba kuma ba zan fara ba, da gaske idan ina so ina so ne idan bana so ko kare ya fi shi daraja." "Shi ne kayi rejected ɗinta." Juyawa yayi yana kallon ta ya ce mata. "she just 15yrs bata san ciwon kanta ba, sannan a wannan lokacin aure ne a kanta, kika sani ko ciki ne da ita? Kin ga idan tana son mijinta fa? Look kakanni mu sun yi gaskiya da suka ce sirrin ciki sai hanji don haka a nima mata hakkinta ba kafin ba ne kuskuren shi ne ayi forcing dinta taso wani abu bayan zuciyarta yana wani wuri na daban, i know i like her but bana fatan ayi forcing dinta, so koda zan kare rayuwa a matsayin tuzuru mijin qanwarsa bana fatan nayi auren dole akan matar da nake so zan iya zama da macen da bana so, amma ba zan iya zama da macen da nake so a matsayin dole ba zaka iya hakuri ka amshi macen da baka ra'ayi, ba wai na gaya miki ki ji haushi ba ne, a'a iya gaskiyar kenan, macen da kake so bata sonka kamar gini ne bisa teku ai kin san ba sauki, domin ya zama kamar cin zaline, bye." Ya saka kai ya bar gidan, tunda ya fita ta zuwa kofar idanu, kamar tana jiran ya sake dawowa. Wani irin tausayi ya bata, yana son yarinyar amma ya cire son zuciyar shi domin kar a tauye ta shi kuma ya amshe ta saboda biyayya. Mutum ne shi mai gaskiya da amana, me hakuri da duk halin da yake ciki, don kar ya kasa adalci ya ki amincewa yayi rayuwar aure da ita. Wani lokaci har haushinsa take ji gata mace har mace, amma kuma baki daya sai take ganin kamar ta gaza ne yasa yake dauke kai, amma ganin yadda ya hakura da damar shi gaskiya shi na musamman ne, shi yasa ko jiya sai da Mahaifinta yayi mata fada, barinta ita daya a gida. Wanda kiri-kiri Uwarta ta nuna damuwarta akan me yasa take zaune da su, da ta dawo part din su, tunda ya iya kawo mace gida. Ai kuwa Uban ya ce mata. "kar ki sake ki shiga tsakanin su. Shi din fa Basarake ne wata rana, dabi'ar su ce tara mata. Don jin dadin su, don Allah idan ba kauce hanya yayi ba, babu ruwan ki akan matan da zai kawo." Ya musu tass, babu ruwan su da duk macen da ya kawo. Dake bata gaya musu asalin abun da yake faruwa ba, sannan ko da ace ta gaya musu gaskiya ba zasu wani damu ba, domin ta lura yadda ake lallaba Abuturab yasin ko Ubansa da yake Sarkin ba a lallaba shi ba.
---- A hanya ya kira Ra'is. "Hello kazo london nan da sati daya kai ne zaka tsaya mana." "Wayyo ina lucky?" "Kasan" "karka damu nasan wane ne kai! Don haka kawai ka mikawa Lucky sakon kiss dina, kafin na zo." "Idan mijin ta yaji abin da kake akan matar shi sai ya ci ubanka" "na gode " haka suka yi sallama. Sannan ya kashe wayar.
***
Kwara.
Gyara gashin kanta take gyarawa, idanunta yana kan madubi. Tana sama amma tana jin hayaniyar abin da yake faruwa a kasa, murmusawa tayi ta tattara gashin kanta, kamar wata yar shekaru talatin da biyar, babu ruwanta gashin kanta me cike da furfura bai hanata ta gyara shi tsaf kamar budurwa. "Ku kyale ni, don Allah ku bar ni ba tafi wurinta." Tun daga can take jin magiyar da Sarah take har suka hauro sama, turo kofar dakin suka yi baki daya. Bata fasa saka dan kunnen ta ba, ta zube akan gwiwar ta. "Queen Mother, kiyi blessing dina da auren Abuturab. Don Allah Ummi ki bar ni ba auri Ali shi ne dream dina." Tana hango yadda take kuka sosai. "kuje Zuwairah " Ummi ta fada tana saka zoben gold a yatsanta. "Na albarkace ki da auren Ali? A haka zan bari ki aure shi babu respect?" Wani irin kuka ta sake ta ce. "Queen Mother, zan gaya miki gaskiya. Abubuwan da na sani don Allah kar ki saka Abuturab ya kara aure please zan mishi biyayya." Murmushi tayi sannan ta ce mata. "Ni na tambaye ki ne? Ko nace ki gaya min wani abu?" Banko kofar dakin aka yi. Tana huci ta nufi Sarah zata rufe ta da duka. Ummi ta rike hannunta, "Ji mana a gidana, Sashina, wurina, zaki so ki tab'a wani! Ba zaku hukunta ta ba sai bayan bata idan ya so sai ki kashe ta yadda yayi miki." Fauce hannun ta tayi, tana me fisgar ta. "Sultanah Badi'atul Noor, ki albarkaci rayuwata da auren Prince Aliyu Queen Mother ki saka idanu akan bayin ki, ki saka idanu akan su wallahi ana son a tur...." Daga stairs Hajiya Suhailah ta tunkud'o ta, juyawa tayi suka hada idanu da Sultanah ta d'aga mata kafad'a. "Idan kin so ko kashe ta i don care, abin da nake bukata na samu tow me ya rage? Wannan rayuwar ta ce da ke kanki." Nad'e hannu tayi a kirjin ta. "Kin zata zaki cigaba da gudu ne? Bari ki ji ina shiri ne kafin ta kife, sai na jijjiga duniyar ki Badi'atul Noor" murmushi Ummi tayi sannan ta ce mata. "bayan nasan duk gudu na dole zan waiwaya ai, kuma zan dawo kanku ki fara gudu Suhailah kafin na gane wacece a tsaye a gabana." Zata bude baki, "wuce kafin na kira Jami'an tsaro su tafi dake sai a matse ki, ki fadi abin da yake bakin ki fadi abin da baki shirya ba. Tabbas ina gudu sosai nake gudu yadda ba zaki iya tadda ni ba. " Haka ta dauki yarta suka bar part. " Wallahi kika tona min asiri sai na kashe ki, sai na tabbatar baki raye." "Me ya rage? Me ya rage min, ina son shi kin sa ayi mishi asiri domin ya haukace a kaina, yau na haiuka ce." Buge mata baki tayi. Ta ce. "Wata zai aura wanda ya gaya min ba zai min kaarya ba."
Flash back.
Ranar da Ummi take waya da Abuturab akan Case din Sa'ade, a gaban uban dawaki take maganar hankalin ta akwance ta gama maganar, sannan ya kira Rumaisah ta gaya mata cewa yarinyar da Abuturab yake so, zata dawo daga london hutu. Don haka zasu je sokoto ganawa da iyayen Yarinyar. Tayi haka ne domin sanin alaƙar su da Ubandawaki kuma abin dad'i ta daki lambar daidai inda take bukata, dake Gulma yana cin sa, bai fadi abin da ya kawo shi ba, haka ya tattara ya je ya gaya mata, tun da ya gaya mata Sarah ta haukace, kamar zata mutu. Abin tausayi haka Uwarta ta hanata tafiya.
***
Sokoto.
Wato Abdul ya zama kamar bindi wa Malam Aminu, hidima sosai yake mishi yana tula mishi kudi, tare da mishi hudubar banza. Yau ma wasu manyan shadoddi ya shigo mishi da su. Dake a kofar gida suke haduwa baya yarda Yaransa su san Abdul yaba zuwa, idan aka zauna a can asibiti ana zagin Abdul da Uwarsa, cewa yake" hakuri ya haifa Arziki idan aka yi hakuri matar mutum kabarin sa, ai ko babu kome kar dai a manta ni ne Uban sa'adatu ahto waye baya kuskure " idan ya fara fadar haka shiru ake a ki kula shi, domin kuwa ana yin gaba kaɗan zai fara kawo musu alkhairin Abdul da yake mishi. Idan haushi ya ishi Inna Laminde sai ta fashe da kuka ta na faɗin. "in sha Allah Sa'adatu ba zata koma wurin wannan yaron da uwar shi ba, gara na mutu da naga komawarta hannun sa." Tana fadar haka baki daya yake dauke wuta. Dalilin haka jininta yake hawa, domin baki daya al'amarin yana bata tsoro, shi yasa ta ce Abuturab ya kawo sa'ade ta ganta. Ya koma da ita, kawai bata son ganin yarinyar a kusa da ita, kar ya sayar da ita yadda take ganin take-taken shi. Shi yasa yaran suka hana shi asibitin, yanzu haka yana zaune a kofar gidan Zakaria. Idan ya bushi isa yakan ya tafi bakin hanya ya sayo kwai da kwai, burodi, kosai da kosan rogo. Idan ya sayo sai ya shiga dakin shi na baki da yake kofar gidan. Sai ya cinye sannan ya fito da yar karamar Radio din shi, ya kunna yana shan labaran duniya. Yana zaune ta hango Abdul yayi ya washe baki, parking yayi ya fito da manyan laidoji. Har kasa ya gaishe shi. "Baba gashi wannan namar kilishi ne" ware manyan idanun shi yayi ya ce. "wato yaron nan kana son ka sa ni naji maraya ta fi karkara, kaga yadda ba hada yan kumatai. Allah yamaka albarka." Amin ya bude ya fara ci. Sai da ya bari ya nutsu acin namar Abdul ya ce mishi. "Baffa anya kai ne ka haifi sa'ade?" Murmushi yayi bayan ya cika bakin shi da namar kilishi. Ya ce , "Duk Yarana kuwa babu kyakyawar ta, domin nima nasan na haifi kadara me tsada, yo don dai kar a saka ni a bakin duniya ne ai sai nace Sa'ade ai sai shugaban kasa wanda zai na biya min kudin zuwa dakin Allah da kai ziyara kabarin Annabi Muhammad Sallallahu alaihi Wasallama, duk shekara ina bisa jirgi ina kashe kwarkwatan idanu idan na dawo na bawa Malam Kalla labarin ganin dakin ka'aba." Murmushi Abdul yayi ya gyara zama ya ce mishi. " Baba idan ka shirya sai na kai ka umra nan da sati daya ka tafi kafin wancan matsiyacin ya dawo min da ita, amma Baba maganar gaskiya idan yadda kake saka min albarka haka zaka tsaya min na samu sa'ade da na more. Kai ne uban Sa'ade bai dace ace kana tsoron wani ba." Wato Abdul yayi ta iza Malam Aminu akan dokin bera, kallon shi yayi sai da ya gama ya ce Mishi. "Abdulhakimu, ka tab'a takun saka da Abuturabu kuwa?" "Mun yi akan Sa'ade a can ƙasar waje." "Baka yi ba, idan da kayi zaka gane abin da nake son gaya maka, shi din wani irin mutum ne da matukar ya ce abu na shi ne, tow ba makawa nashi ne. Baka yi mamaki yadda aka yi har yaji labarin abin da ya faru? Tow wannan shi ne ake kira karfin iko, Abdul shawara daya zan baka kuma zan maka iya iyawata shi ne idan ya dawo da ita, kasan yadda zaka goge laifin ka a wurin Sa'ade, matukar ta yafe maka ni kuma zan yi amfani da yafiyar na saka a baka matar ka" shiru yayi sannan ya ce mishi. "kana gani zata amince ta dawo wurina?" "Kai ba namiji ba ne? Me yasa da ta ga Abuturabu ta bishi?" Shiru suka yi kafin ya ce. "Idan har kasan yadda mace take tow, babu amfanin ka saka kanka a damuwa, Abuturabu ya san motsinta da abin da take so ne, Abuturabu yasan adadin damuwarta da abin da zai saka kuka kayi kokarin gano haka, shi ne kawai zai baka Sa'ade matukar ka iya kyautatta mata tow zata iya manta abubuwan da ya faru ta dawo gare ka" shiru suka yi kafin Abdul ya kuma cigaba da zuga Baffan Sa'ade, shi kuma yana gaya mishi yasan hanyar da zai shawo kan Sa'ade, da wannan Haukar Abdul ya bar gidan yana cin alwashin sai ya karbu abarsa.
***
UK...
Hospital... ( Gaskiya wannan labarin da tsawo yake 😏😠Allah ya gani naso na gama kafin sallah layya😌😣😢 amma abin ya ci tura ko na datse wani wurin ne?)🤣😃😆
[23/06, 9:53 am] usmanlauratu71: 47..........*BARKA DA JUMA'A*
Cikin matukar nasara aka yi dacen binciken kunnenta, an gano ya jijjiyar ta kumbura ce, don haka suka bashi shawaran aiki za a mata amma sai sun daurata akan magani na tsawon watanni kamar uku zuwa hudu. Kafin ayi aikin domin bai yiwu a mata aiki a yanzu ba, dole ana son tasha magani wanda ana aikin kome zai koma daidai, maganar ce dai sai a hankali. Domin sun yi tabbatar zata yi magana amma shima gaskiya zai iya daukar wasu shekaru ko watanni idan aka yi sa'ar mata aikin. Godiya yayiwa likitan sannan ya ce mishi. "Kenan sai an fara yin aikin kunnen kafin ayi na bakin?" "Eh Mr turab, aikin kunnen shi ne mai muhimmanci, na bakin babu wani muhimmanci domin bai zama dole ta yi magana ba, kuma akwai risking a cikin aikin bakin sai idan ka amince za a iya yi" wani irin Bala'in tausayi ta bashi, domin ko jiya sai da ta ce mishi. Tana son tayi magana da Innarta, ya dauki waya zai kira Nazifi ta girgiza kai ta ce ita tana son magana ne baki da baki, ita ba zata tab'a jin muryanta ba kenan haka zata girma har ta mutu ba zata ji voice dinta ba. "Dr babu wani hanya ce?" Ya tambaya a matuƙar bukace, shiru likitan yayi hana kallon Sa'ade. "Akwai hanya ɗaya kanwarka ce?" Shiru yayi kafin ya ce. "Yes kanwata ce" kallon su yayi sai kuma ya share ya cigaba da bincike a kan computer din sa kafin ya d'ago kai yayi sannan ya ce. "Akwai doctor Jalaluddin Quraish a Egypt mazaunin alkhirah shi zai duba bakinta, shi a fannin ya kware" rike hannun likitan yayi. "Na gode doctor ka gama min kome" murmushi likitan yayi, sannan ya rubuta musu magani. Ganin yadda yake farinciki yasata itama murmushi duk da bata san akan meye ba, ki akan matsalarta ce! Jan hannun rigar shi tayi ta d'age mishi gira daya. "Babu kome" ya fada yana jin kamar ya rungume ta. Amma aure ya musu iyaka. Haka ya sayo maganin a hanyar dawowa daga wurin sayan maganin ya hadu da Latifah. "Prince kun fito?" "Hmm!" Matsawa tayi gabanta, ya gyara mata zaman mayafinta yana me cire madubin ta ya sa mata a idanunta. Ya ja kumatunta, dariya suka bawa Sa'ade. Sai nuna su take tana musu alamar sun yi kyau! Janyota cikin su Latifah tayi, tana faɗin. "Prince kayi flight for her, ka karbo ta she need you and you need her, you guys need each other, damar ka ce ka amso damar ka ce ka hakura da ita, but kun matukar da cewa da juna" daga haka ta juya abin ta. Murmushi yayi ya ce. "Tow na gode likitan Prince." Ya juya yana me barin asibitin shi da Sa'ade, itama juyawa tayi tana kallon shi, tabbas samun namiji irin sa sai an shirya. Tow na gode likitan Prince! What? Ya karɓe ta kenan a matsayin matar sa? Kai ina impossible! Shi kan gwani daga asibitin park ya tafi da Sa'ade, wayar shi ce tayi kara. Ya ɗauka tare da sakawa a kunne ganin lambar london din ce." Assalamu alaikum!" "Mutuwar ka ce ta kira ka" murmushi yayi sannan ya ce. "Mutuwa ta, na san ba zata kira ni ta waya ba. Sai dai lusari ai na jima da zuba idanuna ija jiranka sai yanzu?" "Kai Yaro baka san me yasa na barka a raye ba? Ko kana son na fara nuna maka wani abin burgewa ne?" "Me ka isa me? Allah ya raya ni bai kashe ni domin wa'adina da saura kai din banza ne zaka ce ka bar ni a raye?" Yaja tsaki. "Hahh! Ina yarinyar da ka tawo da ita?" Idanun shi ne ya shiga niman Sa'ade, can ya hangota tana gudun zata tawo wurinsa wasu yan iska suna binta. "Ka d'aga kafarka sai na harbeta domin an saka bindiga akan ta " kura mata idanu yayi ya hango tana gudu, wani jan abu yana bibiyarta. "Ka yarda na Barka a raye ne?" Bai tsaya sauraron kiran ba, ya nufe ta da mugun gudu, ganin irin gudun da suke yasa security din park din bin wadancan mutanen, shi kuma ya bude mata hannu ta shige jikinsa. Harbin da aka sake ɗaukar a wuce ta saman kanta, suka fadi can, rufe ta yayi yana kallon fuskar ta. "ya isa haka" ya fada mata. Hawaye ne ya zubo mata. Security din ne suka zo wurin su. "Da fatan baku ji ciwo ba" "eh ya d'ago ta. Sai lokacin ya lura da wayar shi da kayan maganin ta. Dauka yayi ya saka a kunnen shi. "kai banza idan nayi maka laifi ka tsaya a kaina, matukar ka tab'a yarinyar nan sai na kashe ka mugun kisar da a tarihi babu irin sa." Ya kashe wayar yana jin kamar ya fasa ihu. Riko hannun Sa'ade yayi ya nufi wurin da ya ajiye motar sa ya bude ya sa, sannan ya zaka zai shiga wayar shi ta kuma ƙara. Cizon lips dinsa tayi kamar ya fasa ihu. "Waye kai ne?" " Da farko baka razana ba, me yasa ka razana yanzu? Anya ba cin amanar matar ka kake ba? Hhhh ko da yake babu ruwana a cikin al'amarin but me zai faru idan na tura sakon hoton dirty affairs da ake tsakanin ku" kashe wayar Abuturab yayi ya taka motar suka bar wurin. "Koma waye sai na kama shi" ko da suka isa gidan, abinci ta ci ya bata magani ta sha. dake dare da yayi ƙwanciyar tayi a falon domin tsoron da ta ji. Shima a wurin ya kwana yana gadinta har asuba, ya tashi ta zuwa daki ya wuce masallaci.
Da misalin ƙarfe biyar na yamma Ra'is ya iso, sake ya dauki hutu a wurin aikin sa, shige da fice suka yi ta yi har washi gari abu daya suke, ranar Alhamis da yamma suka baro gida har da Latifah zuwa airport. Rungume juna suka yi. "Ki ajiye min abu me dadi kafin na dawo" hawaye ne ya cika Idanunta. "Prince ya amshe ni ne?" "Fiye da haka, Prince ya amshi likitar sa" "Prince Lucky fa?" "Kina bukatar ta ne?" "Eh nayi magana da wani makarantar kurme a Liverpool sun ce a kaita" kara matseta yayi ya ce mata. "thank you, amma sai abin da hali yayi." "Ka sato mana ita ka kawo kafin musha bikin future queen " Jan hancinta yayi bayan ya sake ta. "You are my queen" sarkafe hannun juna suka yi, Sa'ade na kallon su. Sai dai yau amadadin su burge ta haushi suka bata, don haka ta dauke kai kamar bata gane abin da suke yi ba. A gefen ta Ra'is yana ta janta da hira, duk da hankalin tana yana kanshi, amma baki daya nutsuwar ta yana kan su Abuturab. A lokacin da suka gama sallama jirgin su zai tashi. Suka mike baki dayan su, har da ita zuwa Latifah tayi ta rungume ta, tana bubuga bayanta. Haka suka rabu domin ita kan Sa'ade tace a ranta ba zata dawo ba, kawai zata zauna a wurin Innarta. Koda suka shiga jirgin dauke kai Sa'ade tayi tana hararan shi, sai cika take tana batsewa, kamar ta rufe shi da duka, sai wani rungumar Latifah yake haushi yake bata. Shima a bangaren shi, bai san ya mata laifi ba amma ya lura da fushi take da shi.
K
Sun sauka a lagos, inda suka huta sannan suka biyo jirgin Sokoto, ranar Juma'a. Kafin a shiga salla juma'a suka sauka a kan wuri, tunda suka iso Sokoto take masifar daukin ganin Innarta. Sai bayan sallah juma'a, suka wuce gidan Zakaria. Malam Aminu yana kofar yana cin kilishin sa. Tana son fitowa amma tsoron shi yasa ta kifa kanta a cinyoyinta. Fitowa Abu turab yayi ya nufi inda Malam Aminu yaƙe, ya tsaya hannun shi a cikin aljuhun wandon shi. "Yalli jam!" Da sauri ya d'ago kai suka ido hudu, bai san lokacin da ya taune harshen sa ba. "Innalillahi!" Ya fada tare da ware idanun shi. "Aliyu" "Na'am ya muka yi da kai?" "Bayan ka biya kudin da na sayar maka da ita ka kuma bani dubu dari da hamsin kudin sadakin ka da yarjejeniyar saka hannuna, shaidun sun hada da Mai gari, Malam Musa kalla sai Innar su." Sosa kunnen shi yayi ya ce. "Me yasa ka ci amana ta?" "Wallahi asiri aka min!" "Meye hukuncin ka?" "A kai ni asibitin mahaukata domin na haukace " tab'e baki yayi ya ce mishi. "Nasan Abdul yazo ba sau daya ba ba sau biyu ba, don haka duk kudin da ka ci a wurina na baka kyauta!" "Allah da gaske?" "Zan kara maka wani ma sai dai ka sani ban yarda sa'ade ta fito ko da kofar gidan nan ne yayi maka? Sannan zan baka gida me kyau anan garin, sai ka gaya min abin da kake so." "Innalillahi ni ne da gida a birni? Tow kace na fadi abin da nake so? Wai dakin Allah zaka.kai Ni" "tashi Baffa." Ya fada mishi ya taso. "Ka sani idan ka kuma cin amanata sai ba saka sojoji sun tafi da kai kasar waje inda ake tadda nakiya da harbe-harbe." "Yanzu d'an nan meye yayi zafi?" "Babu kome Sa'ade kawai nake so a kula min da ita " "dan nan ko kaina kace na cire na bata ai dole na bata " "yawwa zan maka abin da baka zata ba" "da fatan ba kai ni can zaka yi ba" juyawa yayi ya fito da Sa'ade ya nufi wurin shi ya damka mishi ita. "gata nan" sannan ya koma boot ya dauko kayanta da wata karamar jaka, yana zuwa ya mikawa Malam Aminu, ya nufi hanyar cikin gidan ita kan tsoro ya hanata motsi juyawa yayi ya sakar mata murmushi. Jikin Baffan ta kuwa rawa yake domin ya gagara hakuri sai da ya bude jakar. Rufe baki yayi ya ce. "Aliyu? Wannan kudin na me ka bani " "miliyan biyu ce, na baka domin nasan kana son kudi zaka sayi shanu " "Ai na gayawa Abdulhakimu, kai kafi da cewa da Sa'ade kun ga kyauta ba irin tashi ba na atsakura maka ba, ah tow wallahi ka ce min ka siye ta na yarda ma." Da sallama Abuturab ya shiga cikin gidan, suka zaune a tsakar gida, sun gama draman su kenan da baffa, sai ga Abuturab da Sa'ade. Makalewa tayi a bayan shi. Tana leka Innarta. Mika mata hannu tayi da sassarfa ta isa jikin Inna, ta fashe da kuka. Irin kukan shagwab'a nan wato sakalci gaban uwa. Shafa bayan ta take tana kallon Abuturab. "Bansan yaushe Iyayenka suka haife ka ba, sai dai nayi imani Matar da ta haife ka Jarumar mace ce a duk cikin al'amarin ta, ta kuma haifi shugaba a cikin al'umma masanin adalci da dattako. Ka godewa Allah lahiranka tafi duniyar ka kyau." A ranshi ya ce. *idan duk wannan Addu'oin domin abin da nayi ne, tabbas zinariyar gabanki nake bukata a matsayin tukwaici* a kan fuskar shi murmushi ne a kwance. "Amin Ya Allah " ya fada a sanyayye. Matsa mishi tayi ta ce. "Zauna Aliyu haidar" zama yayi yana murmusawa. Aikuwa Sa'ade ta wani narke kamar an sawa sugar ruwa. Tana zuba iyayi nan ita shagwab'a. Sai murmushi Inna Laminde take. "Laminde kin ga haihuwar Arziki yanzu yaron nan ya kawo min miliyan biyu, ko Aliyu? Ina ce ban roke ka ba, kuma kace zaka biya min hajji..... (Idan kece Inna ya zaki yi da Man Aminu?) 08130269641 ban sani ba ko zan samu lokaci nayi Barka da juma'a, idan ban samu ba kuyi maneji in sha Allah gobe sai mu daura
[23/06, 8:38 pm] usmanlauratu71: SALLAH PROMO 💫🌟SALLAH PROMO ✨💫
SALLAH PROMO 💫⭐️
Kuna ina matan kwalisa ga GHT product ciniki,ciniki kyauta, kyauta💃💃🤩
Royal jelly 5500💃💃Instead of 6500
Ganoderma 5500💃💃instead of 6500
Garlic oil 7k💃💃instead of 8k
Myco balance 7k💃💃instead of 8k
Female care 12k instead 13k
B clear 13kninstead of 14k
Hijabis
Ana bada half kuma Inka siya kayan d sukakai 20k zaa mama free delivery to wane state ne in shaa Allah 💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻
Hanzarta Ki mallaki naki kar ayi gyaran sallah ba ke😁😄
Domin mallakan naki Ki tuntubi Wannan numb👉
07063579004
48....... "Kai da wallahi baka da hali, yanzu karban kudinsa kayi bayan duk abin da yake faruwa? Anya Malam kasan Annabi yana Madina kuwa?" "Na sani ma idan ba so kike ki kafirta musulunci na ba" takaici ya saka ta dauke kai. "Aliyu ka ga irin abin da take min ko?" Murmushi yayi ya ce masa."Innata bata da matsala Baffa kai ne matsalar Innar mu" shiru yayi sannan ya cigaba da cewa. "Tana bakin kokarinta kana kara ruguza mata farin cikinta, babu uwar da zata yarda a sayar mata da rayuwar yar yarinyar ta karama, kasan yadda uwa take fafutukar ta rayu domin Ya'yanta kuwa? Ko kasan yadda Uba yake sadaukar da rayuwar shi domin ta yaran shi tayi kyau, Baffa idan kana son wani abu ka kira ni waya zan baka zan maka amma rayuwar Sa'addah wani abu ne mai muhimmanci,idan ka barta ta yi farinciki ba zata manta da ita ba, lokacin da aka raba ni da mahaifiyar mu naji zafi amma ita ta tsaya min tare d wanke ni daga zargin da ake min, Yayuna biyu sun rasu sakamakon wani abu na daban, mahaifiyar mu ita ce take tsaye a kanmu. Mahaifiyar mu da namiji ce babu abin da ba zata yi domin Ƴaran ta ba. Amma wani ikon Allah sai ta zama mace me kamar maza, tana kallon kome a tsannake take hukuncin sa. idan na gaya maka daga gidan da na fito ba zaka yarda ba, ni kuma ina son koda wata rana ka san daga zauren da na fito, Innata ina kyautatta zaton wani sati zamu shiga kotu. Domin ina son na koma kan da wata uku. Amma komawar tawa da Sa'adda ce, domin a mata aikin kunne da baki. Inna nazo na gaya miki ne za a mata aikin kunnen ta daya, idan kin amince zata tafi har da karatu. Amma alfarma ce nake nima. Idan ta koma gidan mijinta shi kenan" "ko bayan raina Aliyu ban yarda Sa'ade ta koma gidan Yaron can ba, marina uwarsa tayi, me yafi haka muni? Ban cire maka kome akan Sa'ade ba, kayi duk yadda ya dace da ita, amma na haramta mata zama da Abdul ko da kuwa ana mutuwa a dawo, ban amince ba idan kuma ta ce shi take so na rantse da wanda rayuwata da Mutuwata take hannunsa na yafe ta duniya da lahira." Dake daya kunnen da take ji ta juya da sauri ta mike tare da fashewa da kuka, tana girgiza kai. "Inna bata da laifi fa" "na sani sai dai bani da wata hanyar da zan iya gaya mata abin da zan aikata ne dole sai ta haka" ajiyar zuciya ya sauke. Malam Aminu yana rungume da jakar kudinsa. Kiransa Ra'is yayi yana faɗin. "dan iska ka manta da ni ne?" "Ok gani nan fitowa, tow innata zan tafi" Sa'ade tana kwance jikin Innarta ta d'ago kai tana kallon shi. "Ina zaka?" Ta tambaye shi tana tura baki, "Mijinki zai zo anjima kar ya fasa min kai". Rau-rau tayi da Idanunta zata fara sana'a. "Sai an jima Innata" "Yawwa kun gama Yaren kudar ne?" "Laaa Inna kema kin san muna Yaren kuda ce?" "Hmm Abuturabu kenan Allah ya bamu lafiya" "Amin Ya Allah" ya fada yana musu sallama, har bakin kofar gida Inna ta rako shi, Allah sarki Malam Aminu rike kudin sa yayi gam yana tsaron kar a kwace mishi, "Inna gashi ban zo muku da kome ba" "Ka kawo min Sa'ade shi ne komen da ka kawo min haka ma ya ishe ni" "Na gode sai na zo" "Allah ya amince." Ta juya ta koma cikin gidan. Bayan tafiyar Abuturab kuwa sai ga Abdul, tunda yayi sallama a kofar gidan Baffan Sa'adatu ya leka suka yi idanu ya ce mishi. "Baffan Sa'ade, naji labarin kunyi baki kamar Abuturab ne yazo da Sa'adatu?" Hàdiye yawun bakinsa yayi ya ce mishi. "Eh tow kuwa kayi gaskiya yaro, shi ne amma kuma bai zo da ita ba." Yasan halin baffan don haka ya ce mishi. "Baffa ba dai kayi amai ka lashe ba? Sa'adatu mata ta ce tow akan me za a hana ni mata ta? Baffa kasan ba zan yarda ba." "Kasan dai Babarka ba yarda xata yi da maganar auren ku ba, sannan ita kanta Babar Sa'aden ba yarda zata yi ba, abin da za ayi shi ne ka fara lallaba Babarka sai ka zo nasan yadda zamu yi da Sa'ade, amma kafin nan an jima ka ciko ƙatuwar leda da kayan zaki, ka kawo sai na shiga da kai ka ganta kasan Uwaye mata basu da matsala idan suka ga kana bibiyar yaran su. Take zasu sauke su baka yaransu din." Yadda Malam Aminu yake tsara Abdul ya zata zai ci nasara ne sai ce mishi yayi. "Matukar na gano ha'intatta kayi sai na yanke wuyarka, na kuma sace Yarka na rantse." "Akan me zan ha'ince ka? Ai tuntuni na gaya maka gaskiya ka ce na yi kokari na a matsayina na uban Sa'ade ko ba haka ba? Yanzu kuma uwar me zan maka? Ko dai abin da Babarka ta min zaka min?" Yadda yayi maganar yana tsare Abdul Hakim da idanu, sai ya baka dariya har wani tsumewa yayi irin bana son maganar banza. "Shi kenan Baffan Sa'ade, sai dai wallahi na fahimci ana min zagon kasasai na baka mamaki." Ya juya ya fice wani karamin ajiyar zuciya ya sauke, yana shatce gumin da yake karyo masa. Lallai kowa yaci buzu dole yayi aman gashi.
Wasa wasa Abdul da Abuturab suka mannawa Malam Aminu hauka tuburan , abin dariya idan Abuturab yazo da safe to da rana Abdul zai zo, kuma sai Allah ya saɓa ganawar su. Har aka samu sati biyu nan ne Abdul ya fusata domin ya fahimci wasa da hankalin shi Abuturab yake shi yasa ya haɗa mishi rashin arzikin da Malam Aminu. Yau da ya kama Monday ya shigar da karar Malam Aminu da Abuturab, shi kan sun tafi Maikulki da Ra'is, domin ya sayi babban fili har an zagaye mishi filin za a fara aikin gida babba da lambun zamani. Shi yasa bai san meke faruwa a cikin gari ba, a gefe guda da gayya yake ta zubawa Malam Aminu kudi yana kuma bashi shawaran duk wanda ya bashi aikin kudi ya ci ai ba kiran shi yayi ba, shi yasa da Abdul ya gaji da renin hankali ya maka su kotu, na farko shi ne sun kwace mishi mata Abuturab ya tafi da ita, sannan Malam Aminu yana cin kudin sa haka kawai ba tare da ya bashi matar sa ba, bayan da auren su. Wannan sune korafin Zakaria ya kira Abuturab ya gaya mishi. Dama abin da yake jira kenan shi yasa ko kwara bai tafi ba, ya tsaya ayi uwar da za ayi ya shirya Hajiya Daulah tsaf. Tare da taimakon Yarima Sadeeq da wasu abokan sa uku suka tsayawa Abuturab, sannan ga Ra'is na huɗu abin dai ya firgita Abdul amma dake yana son matar sa Uwarsa ta kawo sabon idea, wanda take fatan yayi. Shi yasa basu wani dauki lauyoyi ba, daya kawai ya ishe su. Ranar Juma'a za a fara zaman sauraron kar'ar....... Allah ya ba me rabo sa'a
[25/06, 10:11 am] usmanlauratu71: 49.....(In order to really love someone, you must love him as though he was going to die tomorrow.
- arabian proverb)
Sauraran kar'ar su, sai karfe sha biyu da rabi na rana, karfe sha daya ya musu a cikin kotun, tun a kofar shiga kotun Abuturab suka hadu da Abdul, komawa bayan Abuturab Sa'ade tayi. Cikin bala'in tsoronsa, murmushi Abdul yayi ya ce musu. "Da alamu dai kazo da kwarin gwiwa zaka koma da sanyin gwiwa" smirked Abuturab yayi mishi yana sanye da sunglass na Pume, ya shiga cikin kotun. "Me yasa ka share shi ba kai magna ba?" Kamar ba zai magana ba, sai ya ce. "Idan na kula shi na zama kare kenan da duk abin da aka min zan ji haushi har nayi barke. Haka suka shiga cikin kotun Inna kan taki zuwa ta ce, zata zauna a gida tayi ta musu addu'a. Don haka sai da aka sauarri kara daya kafin nasu. Iya lauyoyin Abuturab kawai suka tsaya da Sadeeq wanda ya zo ana tsaka da shari'ar. Sai dai kuma lauyar Abdul ya musu wani irin tufka da abu turab ya kasa kunce kansa, na farko an zarge shi da ɗaukar matar aure ya tafi da ita wata ƙasa, wanda suka kawo ayoyo daga suratul Nisa'i, sannan ya kafa hujja da suratul Noor, bayan hadisai da litattafan Bukhari da Muslim, sannan ta tafi babin muharrami ya kafa hujja da shi a cikin littafin fiqhu. Sannan aka zargi Sa'ade da laifin bin mijin da ba nata ba, tare da hukuntatta da laifin aikata mugun barna. Shi kuma Abuturab an tura shi gidan gyara hali sai ranar bakwai ga watan march. Ita bulala za a mata. Hankalin Abdul ne ya tashi ya rasa yadda zai yi domin baya jin yana gani za a zane Sa'an shi ba. Magana yayi da lauyan su. Shi ne ya samu magatakarda ya mishi magana shi kuma ya samu alkali da maganar kar a zane Sa'a. Kus-kus suka yi sannan magatakarda ya koma wurin zaman shi. "Bayan sauraron bayani daga bakin kowani bangare kotu zata tura Aliyu gidan gyara hali, ita kuma Sa'ade kotu zata mai dawa Abdul matar sa." Wani irin dafe goshi Abuturab yayi yana kamar ya fasa ihu. Shiru kotun tayi. Haka suka fito jikin kowa a mace, kuka Sa'ade take domin kota bakinta ba abari an ji ba. A bakin kofar kotun Abdul ya fashe da dariya. "Yaro man kaza, na gaya maka Sa'ade tawa ce, sai dai a kare a gidan dan Kande, jikan masu haihuwar sheggu." Murmushi yake Abuturabu ya mishi, ya ce mishi. Sayan alkalin ne ya saka ka farinciki ko tursasawan ka? Tausayi ka bani amma bari zan nuna maka yadda ake abin saka idanu kaga ga Lucky Allah ya baka sa'a." Wucewa da Abuturab ganduroba suka yi. Ransa ya b'aci amma yasan ba zai tab'a wuce awa biyu a wurin ba. Akan idanun shi Abdul ya tafi da Sa'ade sai kuka take. Bakiɗaya sai ya tsinci kansa da wani irin kunci. Sadeeq ya kira Sultan of Sokoto, wato mahaifinsa ya gaya mishi abin da yake faruwa. Dake abu ne na manyan kuma governor din sokoto, kusan D'a yake a cikin masarautar sokoto. Haka yasa kai tsaye aka bada umarnin a sake Abuturab. Babu shiri Ganduroba suka tsaya su Sadeeq suka dauke shi. "Kuyi hakuri" "ba kome" ya fada yana karkad'e rigar shi, ba alfahari ba shi dai yasan ba zai tab'a zaman gidan yari ba, domin bai yi kuskure ba. Kuma wallahi sai ya kure Abdul Hakim da uwarsa. Daga nan kan wuri suka koma. Kasa zama yayi baki daya hankalin shi a tashe yadda yake, hango kukan Sa'ade ji yake kamar idan ya kama Abdul ya kashe shi har lahira. Amma haka yayi ta rarrashin zuciyar shi, har sai safa da marwa yake. Idan ya tuna tana hannun Abdul, ko wurin Inna bai kome ba, "Prince ka kwantar da hankalin ka mana" "like how? Gaya zan kwantar da hankalina bayan hankalin baya tare da ni, ka ga ne abin da nake nufi ko na kara maka bayani, yarinyar ita ce hankalina da nutsuwata, infact ko ban same na ba, sai na tabbatar ta samu adalci. " Ya zauna yana dafe kansa. Shiru suka yi sannan Sadeeq ya ce."akwai alkalin da zamu tuntube shi ba sai anyi zaman kotu ba " "kana ganin yaushe kenan?" "Ka bari wani sati sai na gayawa Maimartaba, ko zuwa gobe za ayi ta ta ƙare." "Why not mu gaya mishi before sallah Juma'a" riko hannun shi Sadeeq yayi ya ce mishi. Ka nutsu mana!" "Kaga ba gane mishi zaka yi ba, domin ya hau bishiyar kace" juyawa Sadeeq yayi yana kallon Ra'is ya gyada mishi kai. "wallahi ya haukace a so kawai ka bar shi mu bishi da addu'a idan ba haka ba, kuka zai mana." Wuka ya dauka zai bi Ra'is. "Dan iska na kyale ka zaka min Iskanci ko ba so ba, idan yayi rape din yarinyar fa, baka da tausayi ne?" "Ina da shi mana, karshe ta zama bazawara shi ne gaskiyar maganar." "Yo ai dama bazawarar ce." "Me sauki ne ka ga ni ka bani aurenta kawai." Shiru Sadeeq yayi yana kallon su. Kafin ya ce musu. "Aliyu taya me yasa kace zai rape ɗinta?" Tsaki yayi ya ce. "Baka ganin kome ba ne? Kome da karfi yake." "Amma dai ai bazawara ce " "eh duk da haka ina tare da ita,ko da mazan duniya sun maida ita kamar kofar wucewar su ce. Ina tare da ita." Shiru suka yi kafin Ra'is ya ce mishi. "wani irin so kake mata" "yanzu dai mu nufi wurin Maimartaba nasan zai ta zuba idanun ganin mu." "Baka ba ni amsata ba" "soyayya zai iya karewa kauna kauna yana nan abadanda'iman" haka yasa suka yi shiru, tare da nufar cikin gidan. "Umma ina Abba?" Sadeeq ya tambayi Mahaifiyar su. "Yana masalaci bai jima da tafiya ba" "ok Umma" ya fita wurin su Abuturab. Masalaci suka wuce amma zuciyar su babu dad'i. Haka suka nufi masallaci. Sai da aka yi sallah asar suka samu ganin Maimartaba, Abuturab ya gaya mishi kome, shiru yayi sannan ya saka aka kira liman babban masallacin fada. Aka kira shi dake babban alkali ne me matsayin Gran khadi, kuma aboki ne ga Sultan. Anan suka tattauna aka shiga niman Dr Sharif. Sultan da kansa ya kira shi, ya ce yana son ganin sa maza da yar da dansa yake aure, sannan a kira mishi Malam Aminu da Inna. Yana son ganin kowa har da Hajiya Daulah baya sallah isha.
--- Tunda suka bar harabar kotun take kuka, ba karamin haushi abin ya bashi ba, ya zuba mata ido kafin ya ja tsaki ya cigaba da tuki. Yana isa gidan shi aka bude kofar, ya shiga bai jira me zata yi ba ya fito ya bude kofar inda take zaune ya shiga janta cikin gidan, a falo ya watsar da ita kamar ya samu kayan wanki. "Meye Abuturab ya fini da shi " ya fada da ƙarfi, dake ya fada ta gefen kunnen da bata ji bata san yana yi ba, cire kayansa yayi ya nufe ta, ta fara ja da baya wani mugun tsoro ya fara kamata, kar abin da ya faru ya sake faruwa. Kuka take tana rokon shi amma fir ya ki kyale ta, sai da ya wulakanta kayan jikin ta, da nufin ya biya bukatar shi ko da karfin tsiya ne, sai dai yana isa wurin. Ya samu tayi bako me jan mota. Takaici ne kishi ne, haushi ne, bakin ciki ne yasa shi rufe ta da duka, sannan ya bar ta babu kaya, tun karyawan safe babu kome a cikin ta. Haka ya fita ya bar ta a wulakance, bai dawo gidan ba sai karfe shida na yamma, tana kwance ya wurgo mata abaya ta saka, ganin ya nufo ta yasa ta ja da baya, kirjinta ne suka dauki hankalin shi, yasa shi zuwa sai da ya gama jagwalgwalata, haka kawai yake jin kiran da Babansa yayi mishi babu alkhairi, don haka ko ganin kazanta da take ciki bai yi ba, ya matseta ya shiga tura mata macijin wandon shi, zaro idanu tayi domin wannan shi ne first time ɗinta da haka yake shirin faruwa, cizo ta yanka mishi me karfin gaske wanda ya rike fatar kafad'ar shi. Da sauri ya buga haɗa ta da bango Ya tashi domin baki daya ya kasa shiga saboda tsantsin jini ya hana shi shiga. Yana tashi ya lura da tunda ya buga kanta da bango bata kara motsi ba, tsoro ne ya kama shi, domin har fuskar ta akwai shatin yatsunta ban da jikinta da ya zane ta kamar yar shi, duk bakin cikin shi me yasa tafi son Abuturab da shi. Haka ya saka mata kaya, domin dole ya je da ita. Tunda mahaifinsa ya gaya masa su hadu a fada kan wuri. Ruwan sanyi ya dauko a firij ya watsa mata, ta ja a ajiyar zuciya. Abayar ya mai da mata, sannan ya kwashe ta haka suka nufi fada, a unguwar yayi Sallah dake bata da karfin tashi ya bar ta a mota. Sai bayan isha suka shiga cikin gidan. A babban falon Maimartaba suka samu kowa da kowa. Fuskarta a kumbura ainun, sam abu turab ya manta inda yake ganin ta yasa shi mikewa, ya nufe ta ganin yadda ta kuma rikice mishi da kuka yasa shi kara kidima zai nufe ta Abdul ya sha gaban sa."iyalina ce" ture shi gefe yayi yana kallon fuskarta. "Waye ya dake ki? Waye ya mike haka?" Ya tambaye ta da hannu, Ture shi Abdul yayi yana daka mishi tsawa. "Ka kyale min iyalina mana!" "Ka ga bata kai nake ba, Me ye ya same ta?" "Baba karami!" "Na'am Abba" ya juya kamar sai yi kuka yana kallon Maimartaba. "dawo ka zauna." A rikice ya koma bakidaya autancin yana son motsawa ne, Bayan an bude taron da addu'a, sannan aka tambayi me ya faru. Abdul ya fara magana. "Allah ya baka nasara don mun samu matsala da mata ta, shi ne aka samu yar arashi na rashin fahimta har aka rufe mata ta a wurin hukuma, tow dake suma nayi shi yasa haka ya faru. Amma ina son matata wallahi" "Abuturab me ya faru?" Gyara zama yayi muryan shi a sanyayye ya ce. "Allah ya baka nasara, an nime aure a cikin aure, domin na riga da na biya sadaki da na gani ina so da sahalewan Sultan, ga yarjejeniyar Mai garin Maikulki Alhaji Hashim ya nima min auren ta, ga Mahaifin Sa'adatu nan." Shiru falon ya dauka. "kira min Mai garin Maikulki!" Ciro wayar Abuturab yayi ya kira. "yallabai Barka ya gidan!" Alhamdulillahi. Maimartaba yana son magana da kai ne" "Masha Allah, tow Allah yasa lafiya" tambayar shi aka yi ya bada amsa abin da Abuturab bai fada ba shi ya kara musu har da copy din takardan shaida aka basu, Inna ta fito da nata, Malam Aminu ya fito da na shi, Aliyu ya fito da na shi. Sallama aka yi da Mai gari aka cigaba da jin ba asin taya aka yi kome ya faru. "Malam Aminu me ya faru?" Nan ya shiga basu labarin abin da ya faru har da kai Sa'ade makaranta da kome da kome wanda shi bai yi kome ba, sai Abuturab. Shi a tunanin shi Abuturab ya tafi da ita ne, sai gashi a she bai tafi da ita ba, ganin wannan damar da shi ne ya bawa Abdul auren amma ya gaya mishi gaskiya Abdul ya ki ji, karshe kashedi ya mishi na cewa matukar bai bashi ita ba, wallahi tana komawa makaranta zai dauke ta, kuma suna da kudi babu abin da zai. "Ba wai na bashi don ina son abin duniya har haka ba ne, sai dai nayi imani da Allah da na lalata mata farin cikin ta, gara na hakura na bashi ita tunda yayi alkawarin zai lalata rayuwar idan ya lalata mata rayuwa ga nakasa da wanne zata ji? Shi yasa na yanke shawarar bashi auren ta, da ace lalacewa tayi gara a kira ta karamar bazawara " sake baki Inna tai tana kallon Malam Aminu ashe shima jarumi ne ta zata kaunar shi da kudi ba zai iya saka shi dogon nazari ba. Ya kara da cewa. "Ban amfane ta da kome ba, sai da bakin ciki tun girmanta, na zata haka da nayi zai saka ta samu farin ciki ne bayan shi da bakin ya ce ya dauke karatun ta. Sai gashi yana ta azabtar da ita, ko da aka ce ta kashe shi sai da nayi sati daya a kulle, wannan Yaron shi ya shiga ya fita aka sake ni tare da taimakon mijin Hajiyar nan da ta rufe ni, bayan ta mari Matata. Amma dake dan adam ne shi na gaya mishi ba zai iya karban Sa'ade a hannun shi ba, bai yarda ba Allah na tuba ko mutuwa nayi bana fatan Sa'ade ta zauna da Yaron nan, domin abin da uwar shi ta min har yau na kasa komawa garin Maikulki ta zubda min mutuncina matuka gaya, don Allah ku yiwa Aliyu da Sa'adatu adalci." Ya fada yana share hawayen da yake zubo mishi. Shiru falon ya dauka. "Ba zan iya sake Sa'adatu ba, domin sun zubda min cikina ita da Abuturab.........(mura ya dame ni baki daya hancina da Idanuna zubda ruwa suke ayi hakuri .....🤧😪😪)08130269641 Top-notch
[26/06, 9:43 am] usmanlauratu71: 50...(I am sorry for being jealous. It's just that i'm afraid of losing the best thing to have ever happened to me.😪)
"Ciki??!" Bakidaya falon ya dauka, ita kan bata san me ake ciki ba, ware idanu Abuturab yayi kamar zai fashe da kuka, yana kallon ta. Sake kallon Sa'ade. "Kai talaka gyara zancen ka a gaban mai martaba kake, idan aka gano karya ce bulala zaka sha." Gumi ne ya karyo mishi. "Alhaji Sharif d'anka ne?" Mai martaba ya tambayi Baban Abdul. "Eh Allah ya baka nasara." "Taya aka yi gidanka yake ci da wuta baka sani ba?" "A gafarce ni, tuba nake sai da na tambaye shi, amma ya ce tana son shi, Hakazalika mahaifinta ya tabbatar min da tana son Abdul wallahi ban san sun gaya mishi nima akan nima aka yi ba, da na dakatar da shi." Mai da hankali Mai martaba yayi kan Sa'ade da fuskarta ya tashi. "Malam Abdul, ita mace ba a mata dole a zauna da ita matukar bata so, kace sun zubda maka cikin ka ko? Me ya same fuskar ta?" Ya fada yana tsare shi da idanun, d'ago kai yayi zai magana kamar wanda aka tura mishi sakon ya fadi duk abin da yake faruwa ya kuwa fara bayani. Sai da ya gama tass. Mai Martaba ya ce. "ina son ganin Hajiya Daulah!" "In sha Allah zata zo yanzu." "Allah ya baka nasara don Allah a bani matata " fita Dr Sharif yayi, haka Abdul ya cigaba da magiya har da kuka. Babu wanda ya ce mishi cikanka. Har kusan minti Talatin da biyar, sannan Hajiya Daulah da Dr suka iso. "Ranki shi dade sai yanzu kika zo?" Mai martaba ya tambaye ta, dake mutum ne me yawan fara'a. Kasa tayi da kanta, Ra'is da yake can gefen Abuturab ya komq kamar maraya. Murmushi yana faɗin. "Hajiya Daulah kenan" kasa ƙasa yadda iya Abuturab ne yake iya jin su. "A gafarce ni, tuba nake ina asibiti ne an kai Y'ata haihuwa shi yasa ban karaso ba, tuba nake." "Uzuri ta amsu." Da wutsiyar ido ya kalli yadda Abuturab ya zuba tagumi. "Abuturab me yasa ka ɗauke matar aure bayan kasan ba muharaman ka ba ce?" Gyara zama yayi, domin a rude yake. "Abba yadda Hajiya Daulah take yunkurin cutar da ita ne yasa na tawo da ita Ingila, ban mata kome ba, sai asibitin da na kaita aka duba kunnen ga takardun nan" ya ajiye a tsakiyar falon. Shiru falon ya dauka, sannan ya kalli Hajiya Daulah ya ce mata. "Hajiya Daulah Abdulhakim bakasanmatsi, ko?" Gyada kai tayi sannan ya cigaba da cewa. "Mahaifinki mutumin kirki ne Allah ya masa rahama, mutum ne mai taimakon talakawa. Me yasa baki yi koyi da halin sa ba? Me yasa kika wulakanta wad'annan bayin Allah? Shin idan kika mutu za a binne ki da dukiyar ce? Ko kina da tabbacin duniyar zata cigaba da zama dake? Bayan baki da tabbacin d'anki ya mutu ko yana raye? Sannan ki duba wadannan bayin Allah ki tozarta su zaki ji dadin idan aka miki makamancin haka? " Girgiza kai tayi, ya sake murmushi sannan ya cigaba da cewa. "Waye ya iya magana da ita Sa'adatu?" "Allah ya baka nasara ta iya rubutu?" "Ku ba ni pen da book" mika mishi. Kiranta yayi da hannu, ta matsa a hankali. *Me ya same ki?" Ya rubuta yana me tura mata. Kanta a sunkuye ta rubuta. _Babu kome_ jikinta yana rawa. "Abdulhakim me ka ka mata?" "Allah ya baka nasara, kishi da fushi ne yasa ni dukanta. A gafarce ni"wani irin dunkule hannun Abuturab yayi Sadeeq ya shiga lallaba shi, yana calming dinsa. "A matsayin ka na me niman soyayyar mace ya dace kayi duka?" "Allah ya kiya she mu aikin danasani tuba nake " *kina son zama da Abdul Hakim?* A razane ta d'ago kai, tare da fashewa da kuka. Tana girgiza kai _Don Allah ayi hakuri kar ku kuma, barin shi ya tafi da ni_ "Abdul ga dai abin da tace, Alkali na gama nawa kayi na ka sai na karasa sauran" "Na gode Allah ya baka nasara. Kamar yadda kowa ya sani haramun ne nima akan nima, Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallama, ya ce na hane ku da ciniki akan ciniki, dan haka Malam dayawan sun yi fashin bakin akan cewa niman aure ya shiga cikin wannan hanin." Nan ya shiga jawo musu aya da hadisai, kafin ya dire da cewa. "Zamu warware auren ka, domin da ace Aliyu baya nan ne zamu iya yarda sannan ko bayan ya saka niman shi bai dawo ba, har ta gama makaranta zamu iya cewa za a warware wancan maganar, sannan kowa yasan ai anyi alkawarin sai ta gama makaranta za ayi maganar auren haka yana nufin kaso kanka domin da ka hakura ka jira Aliyu har ya wuce wa'adin da ya diba ko ina ka shiga kana da damar aurenta. Na farko kun kashe mata mafarkin ta, na biyu kun cutar da ita ta hanyar mata kage da kazafin kisan kai,.na uku Mahaifiyar ka ta wulakantata iyayenta, na huɗu cin zarafin ta tare da dukarta mace, bata cancanci tozartawa ba, idan muka duba yadda Manzon Allah da musulunci suka basu karya, don haka a gaban kowa da kowa Ni Bilyaminu Ahmad babban alkalin kotun Muslunci na majastiri na daya, na yanke hukuncin datse auren Abdulhakim Sharif Hamidu, da Sa'adatu Aminu Fulani. Saki biyu, sannan na soke niman da Aliyu Abdulrahman Dan Aliyu sulu gambari, yanzu Sa'adatu tana da ikon nimawa kanta abokin rayuwar da ya dace da ita, sannan ina me bawa dangin Sa'adatu shawaran su mai da ita makaranta saboda laluran ta, dole sai da Ilimi zata iya daukar duk wani abu na rayuwa, sannan ina mai bawa iyayen Sa'adatu hakuri a bisa abin da Abdul yayi, sannan ina gargadin Abdul da Mahaifiyar sa, da su guji abin da zai saka a kawo su kotu ko kuma gana mai martaba domin haduwar mu ba zata yi kyau ba, idan Sa'adatu ta gama idda zaku iya gwabza niman soyayyar ta, kuma kar wani ya dauki wani abu da sunan niman tilastawa iyayen, kofa a bude take ga iyayen Sa'ade idan aka ga abin da maza biyun suka yi bai da ce na gama nawa Mai martaba." "Madalla, ina ma bawa Iyayen Sa'ade hakuri da abin da ya faru Allah ya kara muku hakuri " inji Dr Sharif, kuka Abdul yake kamar zai cire ransa yana kallon an raba shi da ita, Abuturab kuwa ya ma fi shi shiga damuwa, domin dakyar yake jan numfashi, kirjin shi yayi nauyi. Nasiha Mai martaba yayi musu, sannan aka sallame su. Kowa ya tashi ban da Mutane uku, Abdul da Abuturab sai Sa'ade da take gaban Mai Martaba, bayan Alkali ya mika mata takardan sakinta, bata san meye ba, amma kuma baki daya ta shiga kunci da damuwa, kuka take tana me rike takardan. Matsowa Abuturab yayi ya zauna a gefenta. Suna fuskantar mai Martaba, a hankali ta daura kanta a kafad'ar shi tana kuka. Dawowa gefenta a Abdul yayi ya rike hannunta. Dariya suka bawa mai martaba ya zuba musu idanu. A kasan ransa ya ce. *the worse love triangle* duk abin da Abdul yayi, duk akan so ne, amma bai san yadda zai kyautatta soyayyar shi ba, shi kuma Aliyu yayi kokarin sa ne na a matsayin masoyin gaskiya na ba zan tab'a barin ki cikin matsala ba. Kowannen su yana da muhimmanci da rawan da zai iya takawa. "Ku kyale yar mutane ku bacce min da gani kartin banza" haka suka mike. Haka suka mike kuwa zasu fita. "Abuturab!" "Na'am!" Ya dawo ya zauna yana kallon Sa'ade da take ta kuka har lokacin. "Da alamu kuka zaka min ko?" D'aga kansa yayi sama sannan ya ce. "Allah ya baka nasara ba kuka zan yi ba, kawai Lucky ce take bani tausayi, ita da zata yi murna sai take kuka. She deserves to be happy, but take kuka? Idan shi take bukata mai sauki ne ta koma gare shi amma she is killing me da wannan kukan nata." "Be strong enough mana, ko an ce maka shi na shiri zai yi ba, yaushe zaka koma Ingila?" "Nan da wata uku " "a cikin wata uku ka nimo soyayyarta i promise you zan nima maka aurenta for the second time!" "Thank you Abba" "Allah ya muku albarka " ya fada yana me sallmar shi, itama Sa'adatu rarrashinta yayi sannan ya ce ta je. Haka ta mike ta fita a can waje kuwa drama ake bugawa. "Abba don Allah ka dawo min da Sa'adatu!" Ra'is da Allah ya daura mishi niman fada ya ce mishi. "Yaro kaci karya ka kwana da yunwa a cikin maneman Sa'ade har da dan kwalisa irina, kai kuma you loss your opportunity." "Kai kasan wacece ni kuma kasan abin da zan iya dole na dawo maka da Matar ka" cikin shakiyanci Ra'is ya ce. "Kai kasan wacece Ita? Mahaifiyar ka ce attajiran bogi," "sai naci mutuncin ka" shi kuwa dake dan iya ne yayi ta manna mata Hauka. Jiki a mace ya fito yana kallon su can Sa'ade ta fito tana kallon shi. A haka suka jera har inda ake ta rigima da Hajiya Daula. Motar su Sadeeq Inna suka shiga. Abuturab ya bude mata baya ta zauna. Hawaye ya zubo mata tana gogewa da bayan hannunta. Dauke kai Abuturab yayi, yana tsaye suka tafi. "Man kayi kokarin niman mafita kafin ku koma london." "Bani da wannan kwarin gwiwan" ya fada yana kallon motar har ta bar gidan. Haka suka koma cikin gidan, dakyar yayi barci ya dauke shi. Da sassafe suna tashi sai Kwara.
.... Itama Sa'adatu Inna tana lura da ita yadda ta gigice, kuka take lokaci zuwa lokaci. Duk da bata son auren amma Mutuwar auren ya dake ta. Har dare ya raba Idanunta biyu, tashi Inna tayi ta gabatar da alola tazo ta gabatar da sallah nafilla. Sai asuba ta koma barci, Washi gari ta tashi da ciwon kai me zafi. Sannan ta yi wanka tare da gyara dakin. Abin karyaawa suka fita yi wurin Aunty Ummy. Bayan sun gama ta kawo nasu Inna. Ƙwanciyar ta tai. Har barci ya fara daukar taga mutum a kanta. Bude idanu tai Husnah wani irin dira tayi a gadon suka rungume juna. Sai kuka kamar me. Sai da suka yi kukan ya ishe su, sannan suka shiga hira da abin da ya faru, Husnah ta tausaya mata. Sai can yamma sannan Husnah ta bar gidan, har dare babu Aliyu babu me kama da shi, duk abin duniya ya dame ta. Har dare babu al'amar sa.
***
Kwara
Sun isa lafiya, sai hidima Ummi take mishi ga wanda yan aiki suke masa, gwanin ban sha'awa. Suna tsaka da cikin abinci Sarah ta shigo. "Prince yaushe ka iso" kallonta yayi na wani lokaci kafin ya ce mata. "Dazu!" "Queen Mother shi ne ba a gaya min na?" Daure fuska yayi ya ce mata. "Ummina ce zata gaya Miki na iso?" "No ba haka nake nufi ba, but Queen Mother." Tausayi take bawa Ummi tun ranar da abin ya faru, ake gulmace-gulmacen ta samu tab'in hankali domin tayi sati daya ba a ganinta. A karshe aka fara surutun ta zare, sai tayi ta abu kamar mahaukaciya. "Sarah " aka kira ta daga waje, mikewa tayi ta mika mishi wani hanky tana washe baki. Amsa yayi ya ce mata. "Nawa ne?" Gyada kai tayi tana dariya ta ce mishi. "Bari nayi gulmarka wurin Queen Mother " zuwa tayi daidai kunnen Ummi ta ce mata. "Queen Mother akwai turaren da ake sakawa ki ce kar ya shaƙi iskar turaren...........🧟yar macukule zata ballo Agustan.....08130269641(Ni kan daga yau na tafi hutun sallah sai kuma monday in sha Allah... Mu hadu.....Nagode da Addu'oin ku👏✨
[29/06, 8:03 am] usmanlauratu71: 51...........Hajiya kina sana'a? Ko dai Haka kike zaune Allah ya Baku mu samu?🤣 To Bari na Baki labarin resin art! Nasan kwana biyu kina ta ganin shi a WhatsApp story din mutane. Resin art digital course ne da zai Baki life time skills🥳 I repeat lifetime skills, in da Zaki iya yin designing Dan kunne, key holders, gifts da abubuwa da dama, how I wish Zan iya hada muku hoto ku gani.
Da naira dubu ashirin da biyar wato N25,000 only zai Baki access to course din, Kuma Ina tabbatar Miki cikin kankanin lokaci kin maida kudin ki.
Domin Karin bayani, tuntubi wannan contact din akan WhatsApp!
08034174725
"Ki kore shi maza ya bar gidan nan idan ba haka ba, zasu shaka mishi iskar domin da .." "Sarah" Abdulrashid ya kwala mata kira, "na'am, na haukata kaina ne domin na gaya miki gaskiya. Ki saka a bincika miki ga shi nan" ta ciro kulli a cikin aljuhun rigarta ta mikawa Ummi. "Idan na shigo sai na balla miki kafa." "Prince ka aure ni kaji, domin da na jikinka za a iya kashe ka, amma ga wanda yake da kyakyawar manufa za a sha wuyar kashe ka." Ta fita da gudu. Bin bayan ta yayi da idanu. "Ka fahimci me take nufi?" "A'a" buga mishi pillow Ummi tayi. "Me yasa baka ganewa ne?" "Zaki gane sai lokacin yayi ni dai ki saka baki a ba ni auren ta." Irin ta nuna mishi abin da yake na rashin damuwa da kome ta ce mishi."Sarah?" " Kai haba murus zata saka a cinye ni" "ai kuwa zata dace da kai" ture bowl din gabansa yayi ya gyara zama. "Ummiiiiiiii" "Na'am dan lele na!" "Lucky I meant." "Hmmm! Yarinyar da bata gama makaranta ba?" "Zan tsaya tayi karatu in sha Allah " "maza haka kuke da dadin baki, ban yarda ba" "Na rantse zata yi karatu" "hmm haka kace, kayi lissafin mana, ana baka ita, sai ciki sai renon ciki, bayan haihuwa sai renon d'a haba shekarun ta nawa ne haka?" "15yrs da watanin." "Kai subhanalillahi yar karamar yarinya zan baka?" Tattaro hankalinsa yayi ya zuba mata ido. "Ummi baki damu da ni ba ne?" "Na damu da kai, amma ba yana nufin zan dauki yar mutane na baka ita babu ilimin rayuwa ba, sannan tsakani da Allah tayi karama." Ta fada cikin kulawa. "Amma ni sai nake ganin auren shi ne mafi alkhairi, haihuwa da reno shi kuma wannan sha'anin Ubangiji ne a bar masa kayansa, idan kika ce kar ka na auri lucky ni me biyayya ne, kuma ba zan kuma miki maganar ta ba, amma har ga Allah na cutu dayawa. Zan iya biyayya na rike matar da bana so amma zan yi bakin ciki hana ni matar da nake daidaita da rayuwata. Ki huta lafiya." Ya mike zai bar falon, "zo nan baba ubana!" Tawowa yayi ta bude mishi hannu. Dan daidaita kansa yayi ya ɗan rungume ta, sannan ya sake ta. "Na rigada nayi yanke hukunci, ba zaka auri Lucky ba sai na duba dangantakar da yake tsakanin su." "Shi kenan Ummi." Tana jin yadda muryan shi yake rawa. Baki daya sangarta ya gama bata mishi rayuwa, a gaban mutane yake Strong Man, a gaban Umminsa wani irin rikitaccen yaro ne da bai da mara ba da d'an yaye. Share shi tayi ta ga iya gudun ruwansa. Akwai abubuwan da dole yasa ta kalle su kafin tayi maganar auren shi da Sa'ade. Na farko gidan su babban gida da dole iyawa ruwa fida kai ne. Na farko kenan, sannan tasan nesa ba kusa ba, ba zata iya goga kishi da Latifah ba, domin bakin rijiya ba wurin wasan Yaro ba ne. Na uku tana shiga idan ba Allah ya kawo mata hutu ba, ciki zata yi karshe ta zauna rayuwarta babu cigaba sai, daga aure sai haihuwa sai renon yara. Babu abin dazata nunawa kishiya. Koda zata bashi damar auren Sa'ade to kuwa yarinyar ta san darajar kanta. Tana son ta zama me kwatar kanta a kowani irin yanayi ba a mata auren da zata kasa amfanar kanta balle kuma shi kansa bai da ikon kare ta daga sharrin gidan da yake ciki ba. Ina ya gama fushin sa zai hakura ya fahimci abin da take nufi, saboda son ransa ba zata iya cutar da yar wasu ba, ai shi ma yasan dai haka ba zai yiwu ba, duk abin da zai yi sai dai yayi amma taya zata goya masa baya ya dauko yar mitsisiyar 'ya da sunan ta goya mishi baya ya aure ta. Idan su iyayenta basu da lissafi ita nata lissafin a cike yake tam, bata iyawa da fitinar masarautar nan, yanzu a fara yawo da ita zata take hakkin yarinya karama ko kuma su ce an sayo ta da kudi, duk da ba sabon abu ba ne, bata mantawa lokacin giyar hauka tana kwasar Abuturab da Mansurah har cewa aka yi ita ta daure musu gindin suke aikata abin da suka so tunda har zuwa aka yi aka gayawa Sultanate da Uban Mansurah cewa ai Abuturab ya gama lalata mishi 'ya kuma ita ba zata tab'a barin D'anta ya auri Mansurah ba, wannan sharrin sai da ya sa ta mari Abuturab, domin kuwa ana cikin wannan case kawai kamar ance ta je dakinsa, ta same su suna kiss din juna, kuma abin da ya fara zuwa ranta ba yau suka fara cinye bakin juna ba, haka yasa hankalin ta yayi mugun tashi wanda yasa karshe sai da ta kwad'a mishi mari, tayi fushi sosai da shi. Ita kuma Mansurah ta dauke ta, zuwa asibiti aka duba mata ita ko ya shiga jikinta. A lokacin da Likitar ta gama binciken tana murmushi sai da gabanta ya fadi domin ta zata abubuwan sun wuce saninta ne, sai gashi tana cewa. "Maam lafiyar Yarki kalau, babu abin da ya samu wurin." Ta jima tana mata bayani sannan Ummi ta gamsu domin gani take Abuturab ya lalata musu Y'a kamar yadda take zato. Shi yasa a lokacin tayi ya kaf-kaf da ita domin kar wani abu ya fada tsakaninsu tow gashi Allah ya da ikonsa shi bai yi abin da ake zato ba wasu sun yi har anso a daura mishi sharrin da bai aikata. Don haka ba zata tsaya a bashi Sa'ade yazo kwana biyu yana rena mata hankali ba, domin tasan halin yan maza, yanzu zasuwa mace abu a baki sai ta ji dadinsa sai su cire abinsu. Don haka ta ce bari.ta zuba mishi ido taga gudun ruwansa. Ai kuwa kusan kwana biyu bata saka shi a idanu ba, gefe daya ta sha'afa da zancen Sarah,
***
Abdul.
Tun ranar da aka ce an soke auren shi da Sa'ade. Ya kwanta rashin lafiya domin sai yanzu yake jin masifar kaunar Sa'ade, ya kauracewa gidan iyayensa, duk kiran da Aunty Fareedah, hankalin mahaifiyarsa tayi matukar tashi domin shi ne karfin ta, haka tayi ta zarya daga gidansa zuwa gidanta. Abin tambaya anan shi ne dama tana son farincikinsa ta hana shi nutsu da matar da yake? Domin kuwa baki daya Abdul ya mata duk abin yake so me yasa ita bata bashi abin da yake ba? Tayi ta kalubalentar matar da yake so, ita sai yanzu take mugun aikin da ya aikata, me yasa bata yi tunanin bar shi da matar sa ba, tayi ta d'aga hankalin ta sai ya rabu da yarinyar. And shima yayi laifi me yasa ya tursasawa yarinya aka mata auren dole? Bayan san bata son shi, ai idan duniya da gaskiya sai ya nime soyayyar ta, amma sai ya zaga ya lalata goben yarinyar yadda ba zata iya amfanar kanta da wuri haka ba, gashi sun yi biyu babu, shi ba ga mata ba ita ba ga danta ba, baki daya abin ya zame mata wani iri, tunda abin ya fara jininta ya haura dari da wani abu, gashi yanzu ko Taufik baya kwanan gidan, balle ya binciko mata halin da dan uwansa yake ciki. Ta kira Saddikah ta gaya mata, cewa tayi babu ruwanta ai tun farko ta ce ta bar mishi matarsa amma taki gane abin da take nufi, ai ga abin da ya faru. Ita don Allah ta rufa mata asiri kar ta lalata mata rayuwar auren ta domin ta lura abin da tayiwa Abdul ya janyo mata gori a wurin kishiyarta. Dan abu ba abu ba sai gori da habaici..... (Barka da Sallah a ci nama a hankali fa) 08130269641 kuyi hakuri babu yawa
[02/07, 1:51 pm] usmanlauratu71: 52...........Hajiya kina sana'a? Ko dai Haka kike zaune Allah ya Baku mu samu?🤣 To Bari na Baki labarin resin art! Nasan kwana biyu kina ta ganin shi a WhatsApp story din mutane. Resin art digital course ne da zai Baki life time skills🥳 I repeat lifetime skills, in da Zaki iya yin designing Dan kunne, key holders, gifts da abubuwa da dama, how I wish Zan iya hada muku hoto ku gani.
Da naira dubu ashirin da biyar wato N25,000 only zai Baki access to course din, Kuma Ina tabbatar Miki cikin kankanin lokaci kin maida kudin ki.
Domin Karin bayani, tuntubi wannan contact din akan WhatsApp!
08034174725
*BARKA DA SALLAH mutanen Hajiya Daulah kun san wace ce Daulah?🤣😹*
Confessing....
Diddin walahairan Hajiya Daulah tana hanyar gidan Abdul amma fir yaki fitowa, asalima rufe gidan yayi ya hana a barta shigowa. A yammacin kwana bakwai da rufawan al'amarin ya shirya cikin wani boyel sky blue. Sai hular zanna bukar da ya murza da takalmi hafcover. Yayinda ya wanke jikinsa da turare mai kamshin tsiya. Duk inda ya wuce sai kasan ya wuce. Yana fitowa ya dauki key motar shi, ya nufi hanyar unguwar su Sa'ade. Koda ya isa ya samu Baffa a waje yana shan iska. Ji yake kamar yaje ya rufe tsohon nan da duka, amma kuma yasan babu halin haka. Sa'a yazo gani, idan ba ita ba wace ce zata kawo shi nan? Fitowa yayi daga cikin motar ya nufi kofar gidan, har kasa ya gaida Baffa, kasan a kasa ya gaza mikewa balle har ya fahimci irin kallon da Baffa yake mishi. "Shin na tambaye ka, me ya kawo ka kuma yanzu?" "Na zo wurin Sa'adatu ne!" Ya furta muryan shi tana rawa, yadda yayi maganar tausayi ya bawa Baffa, yayi shiru kafin ya mike tare da buɗe mishi kofar dakin sa na waje. Suka shiga sannan ya zauna yana kallon yadda Abdul ya takure a wurin guda. " Me yasa ka dake ta bayan kana sonta? Ita mace irin ta rarrashinta ake ba uzura mata ba, duk yadda nake son abin duniya ina sonta itama baka tab'a nazarin haka ba ne? Aure rai ne da shi, a lokacin da Alkali ya raba ku na tausaya mata domin har muka dawo kuka take. Sai dai haka ba yana nufin kukan rabuwa da kai ba ne, tana yi ne domin gajiya da rigimar da ta shiga, idan har Sa'adena matar kace har abada, duk kiyayyar mu ba zamu tab'a iya hana ikon Allah ba, jeka ka nime soyayyar ta a karo na biyu. Amma ka sani akwai Aliyu ba zan iya cewa ya fika ba ko ka fishi ba, ku gwada irin taku baiwar akan macen da kuke so ko Allah zai baku sa'a. Bari na kirawo maka ita." Fita Baffan Sa'ade yayi, baki daya jikin Abdul ya mutu, yana nazarin maganar gaskiya da Baffan Sa'ade ya gaya mishi babu karya ko son rai iya gaskiyar ce mara algus. A can cikin gidan kuwa, tana kwance kanta bisa cinyar Inna, "Assalamu alaikum, Laminde bani aron Yarki Abdul yazo ne!" Kura mishi idanu tayi kafin ta ce mishi. "Babu inda zata, ai dama nasan halinka ana baka kudi tuni zaka manta da wani wulakancin da aka maka, amma ka sake kwaso dan attajiran duniya?" Murmushi yake yayi sannan ya ce mata. "Ki bar fadar haka idan Allah ya nufa." "Bama zai nufa ba." Ta fada tana kauda kanta can gefe."toh naji taimaka min ki sata ta saka mayafinta taje ina ga yazo niman yafiyarta." Babu yadda ta iya haka ta saka Sa'ade shiryawa ta fito, suka nufi falon. Tana ganin shi ta ja da baya kamar zata juya a guje. Girgiza mata kai Baffanta yayi yana rike hannunta, har cikin falon ya ajiye ta, sannan ya saka kai ya fita, mannewa tayi a jikin bango tana kuka. Takowa yayi ya iso gabanta, ya riko hannunta. Rintsa idanun tayi tana jin kamar wuta ake d'aud'ana mata, zare hannunta tayi, kura mata idanu yayi yana jin saukar hawayenta kamar ana zuga mishi yake ji, janyota yayi ya rungume ta."I'm sorry" ya furta a saman kunnenta, sake rungume tayi kam'kam yana jin wani irin yanayi, wanda yafi karfin ya kira shi Feelings or desires, pure love ce a tayi masifar danne wadancan abin da yake ji, shafa bayan ta yake a hankali domin yana jin kukanta har cikin ransa, bai fasa rarrashi loln ta ba, yasan yayi mistake amma kuma zai iya gyarawa domin ya same ta a second chance. Baya jin zai iya rabuwa da ita gara ya ga mutuwar sa da ya rasa ta. Wannan shi ne alkawarin da yayiwa kansa. D'ago kanta yayi da niyyar kiss din, ta juyar da kanta jikinta yana rawa. Karshe kifa kanta tayi a kirjin sa. Duk yadda yaso ya samu damar sumbatar ta. Amma yarinyar nan taki haka ya hakura ya d'ago hannunta ya saka a kan kirjinsa. D'ago idanu tayi tana kallon shi. Ya nuna kansa sannan ya nuna ta, kafin ya d'ago daya hannun ya haɗa da nashi, yayi shap din luv, "ina sonki" hawaye ne ya zubo mishi, "ina sonk" sake kai hannun shi yayi fuskarta. "Ina sonki, kuma zan yi fada domin na rayu dake, koda zan mutu zan mutu dake ne, Sa'ah ina sonki" Sunkuyar da kai tayi, sannan ta juya zata fita ya riko hannunta. A hankali ya rungume ta, tana jin yadda hawayensa yake zuba a bayan ta. Sam bata wani shaukin so akan sa shi yasa take ganin haka a matsayin damuwar da ya daurawa kansa, haka ya gama shiririntan sa ya kyaleta. Haka suka rabu dutse a hannun riga, a haka lokaci ya cigaba da tafiya har an samu tsawon Wata guda, amma babu ranar da gari zai waye Abdul bai zo gidan ba, tun Inna tana jin haushinsa har ta hakura ta zuba mishi idanu, wani irin mahaukacin so yake nunawa Sa'ade, idan yana gidan tana daki. Idan kuwa ya zo ya samu tana waje tana aiki a tare zasu gama aikin, duk da gargadin da Alkali ya mishi, haka bai saka ya fasa zuwa ba, duk zuwan da yake Zakaria bai sani ba, sai a ranar wata Laraba, yayi mantawa ya zo gidan domin daukar abin, shi ne ya so ya samu Sa'ade na wanki shi kuma yana dauraye mata kayan, abin ya bashi mamaki. Riko wuyar rigar shi yayi ya ja shi har waje. "Uban waye ya baka izinin zuwa wurin kanwata?" "Ina son mata ta, kuma zan gyara kuskure na, ka bar ni na gyara kuskure na" a fusace Zakaria ya ce. "Har abada ba zaka tab'a samunta ba, ka wuce kafin na lakad'a maka duka" "zan yi fatan haka, matukar haka zai sanya Sa'adatu ta dawo gare ni ba zan yi fushi ba." Tsaki Zakaria yayi ya koma. ya fara masifa har da matar shi da bata san kome ba, ya haɗa da ita. "Bar masifa Baffanku zaka samu shi ya sahale mishi yake shigowa, bayan haka babu yadda muka iya da shi, wuka da nama yana hannun Sa'ade idan taga zata iya oho manta idan kuma zata jira Aliyu ne ina mata fatan Alkhairi shi yafi cancanta sa ita sama da wannan Yaron da uwarsa bata da mutunci ko kaɗan." "Kar ya kuma shigowa cikin gidan nan, ya je can ya karaci haukarsa"
***
Kwara.
Tsawon wata guda Abuturab ya dauka yana yaji, yo watsar da shi Ummi tayi, domin taji labarin yadda suka yi a sokoto, a bakin Ra'is. Don haka ta zuba masa na mujiya, kuma abin dariya sai ya gama gudun sa cikin dare ya tattaro falonta na sama ya kwana, idan abinci ne ita da kanta take ajiye mishi a sama domin akwai mini kitchen a saman, tana jin motsinsaa bata wani damu ba, yau tun safe take hankoron ritsa shi. Aikuwa ta sauko har dakin sa yana banɗaki, kan gadon sa ya baza wasu takardu ne yayi rubutu a kai, tare da wasu abubuwa da alamu bincike ne na fitar hankali yake. A hankali ta kai hannu zata dauki wasu fararren takardu, ya fito." Ummi haramun ne bincike fa, d'aga hannun tayi ta nai kan passport din Sa'ade. D'aga takardan da passport din Sa'ade yake tayi hotonta ne, a hankali ta shiga bin hotunan gadon tana buɗewa ta kai hannu zata bude na ƙarshe, ya rike hannunta. "Kiyi hakuri wannan aiki na ne." "Me yasa kake cusa kanka cikin hatsari?" A hankali ya zaga ta, ya dauke hoton ya bude mata jikin bangon da ya saka labule ya rufe, taswirar masarautar ce, tare da hotunan su. "Abuturab!" Towel ya dauka yana goge kansa. "Sannan ya dauki hoton duk wanda ta bude yana mannawa da sunansa, a hankali ya gama sannan ya dauki hoton sa Sa'ade ya saka a tsakanin hotunan. "Wetness ce, domin an kawo mata hari a london muna tare, idan har yadda nake tsammanin ne, Latifa ita ce take bada information a kaina, sannan mutuwar Abubakar tana da saka hannu a cikin sa." "Yar dan uwana ba zata aikata haka.ba" murmushi yayi ya rungume hannunsa a kirjinsa ya ce. "Me yasa kike tunanin ba zata yi haka? Ni kuwa ko waye ya kusance ni ina sane da shi. Kinga wannan yarinyar dole na aure ta, domin ita ce kaɗai ba zata iya kashe ni ba" ya saka marker a saman hoton Sa'ade. "Ko ban aure ya don kome ba, xan aure ta domin ina Kaunarta." Ya wuce da hoton hannunsa, idan ga ga hoton faduwa zata yi ta mutu, hoton Jalilah da hoton Zuwairah, sai saman can hotunan Sultanate ce sai na Sultan. Dawlat khatoon da danta Muhammad, wanda baki daya ya saka musu arrow akan hoton Sultanate, kasa kuwa hoton Sultan Abdulsamad ne, sai kasa hoton Abdulrashid, kafin hoton Mansurah da mahaifinta wanda aka saka hoton Ummi ya saka mata arrow. "Me yasa har da hotona" "Idan har soyayyar da zata zama mafi girma da tarihi, baki tunanin kiyayyar da zata iya rikidewar abubuwa guda biyu nan?" "Me ya kawo hotonan Addahta?" "Domin ita ce mutum na biyu da aka fara kashewa sai Hamma Muhammad, kafin nan. Kai Ummi jeki duba " "tsoro nake ji kar zuciyata ta buga " shiru yayi, kwasar kayansa yayi ya shiga ban daki tana tsaye yana kallon hotunan tana son gano bakin zare guda ɗaya amma ta kasa. "Ummina ya dauke ni shekaru hudu zuwa biyar ina nazarta criminalogy, yadda masu laifi ke da nasaba da juna. Ummi idan nace miki wani abu akan wannan laifin hala tarewa zaki yi a asibiti." "Tunda kasan wani abu dole a kira Sultan ya sani." ta juya zata fita. Riko hannunta yayi ya zauna da ita a bakin gadon ya durkusa a gaban ta. "Idan baka iya kama barawo ba, tsaf zai kama ka Idan kina son kama su dumu - dumu dole, ki tafi a yadda suke. " Janyo drower gadon yayi ya cire wani takarda ya mika mata da wani karamin kwali, " wannan turaren wutar da Sarah ta gaya miki, wannan kuma hmm karki bude takardan domin garin sinadarin kulorin ne, tacce ruwa ake da shi idan za a sake shi a cikin gari, yana kashe ƙwayoyin halittar ruwa, amma shi ayi ta zubawa Hamma yana sha a shayi. Hajiya ban gama bincike ba, don haka ki bar zancen zaki gana da Mijinki domin ba yarda za yi ba, kema idan na gaya miki gaskiyar da nake boye miki hala cewa zaki yi gara ki mutu kawai." Ya tashi zai fita ta ce mishi. "Yanzu me kake so?" "Lucky " juyawa tayi ta hango bala'in da ya shirya ta ce mishi. "Ba zan iya baka ita ba" agogon hannun shi ya saka yana faɗin. "Nan da wata biyu zan koma da ita london a mata aikin kunnenta Latifa ta mai da ni wawa wai ta sama mata school, ki nima min auren." Ya tsuke fuskar ta ce mishi. "Ina matarka " janyo stool yayi ya zauna ya ce mata. "Ummina bari na gaya miki gaskiya ba zan iya zama da ita ba, asalima babu abin da ya haɗa ni da ita wallahi kawai aure ne ke kika kulla kuma ko yanzu zan iya sake miki kayanki." "Abuturab ban gane ba" Mikewa yayi yana faɗin. "Ki saka baki kawai a bani Lucky, ba zan hanata cigaba ba, domin wallahi na tafi da ita babu aurena kanta zan je can na daura auren sai dai mu dawo miki da jika, iya gaskiyar kenan ina son abata." "Ni kake gayawa zaka aureta a can?" "Ummina gaskiya na gaya miki, wallahi iya hakurin da nake ya wuce yadda kike tunani, idan baki sonta zan hakura idan kuma kina ganin lafiya lau ce, tow wallahi idan na d'auketa zan yi kome Allah ya gani na gaji a bani damar zama da ita."
"Idan ban baka damar auren ta ba me zaka yi?" Juyawa yayi a sakalce ya ce mata. "Na rantse, dauke ta zanyi na mata abin." "Aliyou!.......
1=400
2=800
3=1000
08130269641
[03/07, 10:38 am] usmanlauratu71: Mother's Love.....
She is my daughter not my In-law.
53...... "Ummina ai gaskiya na gaya miki!" "Aliyou yaushe na zama abokiyar wasarka?" Murmushi yayi ya ce mata, "Kin koya min fadar gaskiya a duk inda, taya kike tunanin zan fada miki akasanin haka? Wallahi Ummina matukar baki shiga lamarin, Allah zamu tara yara a waje domin na tafi da ita, ba zan iya hakuri na zauna da ita...."D'aga hannu tayi alamar ya isa haka, sannan ta gotta ta gefen shi zata wuce. "Ba hanaka ita nayi ba, sannan saboda son rai, ba zan baka damar aurenta ba, tayi kankanta da ɗaukar kome, bata san damuwa ba sai bayan haduwar ta da mijinta, taya kake ganin zata zo nan ta kwaci kanta? Look Aliyou ba fa hana ka zan yi ba, ni da kaina na maka alƙawarin Nima maka aurenta, amma dole sai mun fita a wannan yanayin. " Zubewa yayi a kan gwiwarsa. Ya rike hannun ta, "ki ajiye yanayin da kike tsannanta min, ki bani damar aurenta, koda ba zata tare ba na amince amma matukar na bar kasar nan da ita, zan haukace akan ta. Wallahi Ummi tsawon shekaru talatin da wani abu ina gudun Zina a yau ma nasan ina gudun ta, sai dai hanyar da zan bi da ita ba zan iya hana kaina ba. Ummina ni d'anki ne, don Allah ki bani damar nutsuwa da ita, wallahi zata yi karatu har sai ta gaji, idan har Auren Abba da Yara bai hanaki karatu ba, akan me zan hanata?" Yadda yaƙe maganar gaskiya sai da ya tab'a mata zuciya, amma taya zata sahale mishi auren Sa'ade yarinyar da ko secondary school bata gama ba, tasan su waye mazan masarautar, duk macen da zasu haɗa shimfida da ita an gama magana, matukar lafiyayya ce rabo me tsanani ke shiga tsakanin su. "Aliyou ni da ita akwai banbanci, ita yarinya ce da bata ji ko magana, idan ka lura akwai cutarwa. Taya zan fahimtar da kai?" "Izuwa yanzu ya fara fahimtar Umminsa ba zata tab'a barin ya auri Sa'ade ba, don haka ya mike bai ce mata kome ba, ya shige dakinsa ya rufe kofar. Rub da ciki ya kwanta, murmushi tayi ta wuce abin ta, tana faɗin. "Zan baka mamaki, ba zan tab'a barin ka min kallon mara adalci da son kai ba, ba dai Sa'adatu sa'ar mata ba ce." Sosai yayi fushi itama ta tattara shi ta watsar, kusan kwana biyar bata yi bikon sa ba, sai da yammacin kwana na shida Sultan Abdulrahman ya shigo sashinta, zama yayi sosai sannan ya kura mata idanu. "Irin wannan kallon ta meye ne?" " Mamakin abin da ya haɗa auta da babarsa." D'ago kai tayi tana kallon shi, kafin ta ce mishi. "Kai karana yayi kenan?" "A'a bance ba Madam, amma kuma ki kyale shi ya auri yarinyar, idan" "Ni fa ban hana shi ba, kawai yarinyar nake son tayi kwari, bayan kasan cewa yanzu sai a fara kananun magana." "Ni kuwa sai nake ganin kamar ai hannun hagu ba bakon wanke kashi ba ne, yau aka fara? Ki bar shi ya aure ta;" "yarinyar kurma ce sannan iya secondary school ma bata gama ba, balle har ayi maganar auren " "Amma ai tayi mu'amalar aure da wani namijin? Baki tunanin yanayin da wancan ya sabar mata yayi affected din ta." Gyara zama tayi ta ce mishi. "Yanzu kan na fahimci abin da Baba karami yake nufi, da ya gaya min haka tun farko ba zan hana shi ba, sai dai ka gaya masa ban yi niyyar ya aure ta ba" da a cigaba da abin take yi. "Badi'atul " "Na'am yallabai!" "Me yasa kike haka ne?" Harara ta watsa mishi. "Bai da wata matar ne?" "Tow amma ita wancan yake so" "tow sai ya jira ta gama makaranta tukun." "Gaskiya babu adalci a wannan lamarin" "kace me?" Domin yayi maganar kasa ƙasa ne, "Allah ya baki lafiya da nisan kwana." Ya fada yana kallon gefe. Shigowa Abuturab yayi ya kalli fuskar Abban su, daga yadda ya zauna ya fahimci babu nasara. Bai ce musu cikanku, kallon shi tayi iyakar tausayi yana bata, amma bata jin zata iya daukar haka a matsayin son zuciya, sai dai zata bashi mamaki. Tashi Sultan yayi ya bar falon, ta dauki wayar ta ta kira dan uwan Mahaifinta. "Sannu Abba" ta fada a hankali. "Abba dama Abuturab ne yake son kara aure, shi ne na ke son gaya maka. " Tasan shi ne kakan Latifah tunda shi ya haifi Kudirat, gyara ta gaya masa domin kar su dauka wani abu take yi, musamman yadda Abban ya dauke ta kamar yarsa ta cikinsa. "Maa sha Allah, Baba karami ya girma, dama ina tason kiranki. Akan maganar baba karami, ko zaki shiga gaba a bashi rikon kwaryar kujeran wazir!" Shiru tayi na wani lokaci kafin ta ce mishi. "Anya baba karami yana karatu, kuma a rayuwar shi babu ra'ayin mulki sai karatu." "Da dai kin duba dai, ai karatun yana da kyau, amma ya kamata a ba shi wani matsayi shi ma." "Tow zan duba." Iya zuwa yau tsoron wani mukami na sarauta take ji, Saraki da Maina tun su na yara ake alakanta sunayen su da sarauta, har zuwa yau da mutuwa ta dauke su, bata da zaci haka ba sai da ta fara binciken files din da aka turo mata ta gane, an kashe mata yara ne domin kawai suna alakanta kansu da wani positions na masarautar, bayan laifin da Sultanate ta aikata, haka kawai a bawa Aliyou matsayin Wazir ai shi kansa mutuwa zai yi be shirya ba, domin baya kaunar matsayin sarautar nan. Su je can su karata. A hankali Abuturab ya fito yana kallon ta. "Ummina da waye kike waya?" "Abba Laminu!" Tab'e baki yayi yana faɗin. "Allah sarki" ya wuce. "Dawo nan baba karami" "tow Ummina" "ba wani umminka kai karata ka kai?" "Hala ya miki fada ko?" Ya tambaye ta a dan rude. Harara ta watsa mishi. "Kaniyar faɗa yayi min! Baba karami kar ka kure ni fa." Sauka yayi a kujeran ya zauna a gabanta. "Ummina ke da kanki kika gaya min illar da zina take da shi. Ummina me yasa ba zaki bar ni na aure ta ba? Ummina ko Mansurah kin ga nayi haka a kanta? Wallahi Ummina akan lucky nake bin ki, idan akan wata ce ba zan ta nacin binki ba. Ummina yarinyar nan ba kwaila ba ce, wallahi ta fi wata yar talatin ma cikar zati " make kanshi tayi. "Baka da kunya ne?" Ta tambaye shi, tura mata baki yayi ya ce mata. "Ina ruwa na da shi, akan matar da nake so na manta akwai wata kunya kawai, Hajiya Ummina ki shiga lamarin." Kura mishi idanu tayi ya ce mishi."Ina son ka koma london idan lokacin aikin yayi zan tura maka ita." "Ummina!" Ya kira sunan ta razane. "Me yasa toh?" "Umarni na baka ka tafi zan nime ka" hawayen b'acin rai ta hango cikin ƙwayar idanun shi, ta dauke kai kamar bata sanin halin da yake ciki ba, idan ta gaya mishi zata tsaya mishi tsaf, zumudi zai saka shi ya nunawa dangin Mahaifin yana son auren, amma idan baya kasar haka zai saka a gane cewa kawai za ayi auren nan ba tare da ya damu da ita ba,sannan ita kanta Latifah zata yarda cewa zai yi adalci. "shi kenan gobe in sha Allah zan wuce." Bata kalle shi ba, ta ce mishi. "Ok Allah ya kai mu" ta cigaba da abin da yake. Tashi yayi kamar zakarar da ruwa ya mishi mugun duka, ya wuce part dinsa. Har dare bata ga wucewar sa ba, sai da ta ga Jalilah da burna ta ce mata. "Me zaki yi da shi?" "Zan saka turaren wuta ne ranki shi dade" tunawa da tayi da zancen Sarah. _Kar ki sake ya shaki hayakin turaren wutan_ "ki bar shi sai gobe yanzu dare yayi." Dake Ummin tana falon. "Tow" ta fada, zata fita. "Muga turaren" "Na'am?!" Ta fada tana me juyawa tana kallon Ummi. "Baki ji bane? Turaren wutar nake nufi" sosa kanta ta fara tana zare idanu. "Ko babu ne a wurinki?" "Eh....eh sai naje ɗakinki na turare na ɗauka." "Ok ba damuwa bar shi kawai" "tow" ta wuce fada sauri zuciyar ta na rawa kamar zai fado waje, yau da an kamata sai na lahira ya fita jin dadi. Murmushi tayi sannan cigaba da lazuminta.ko abinci yau da kanta ta dafa ta kai na Abuturab dakinsa yana shirya kayansa. Ajiye mishi abincin tayi ta ce. "Delicious is ready " ta fita abin ta, tura baki yayi kamar yana gabanta, ya je ya zauna ya fara cikin abincin.
Washi gari kuwa da wuri ya bar garin kwara, ya wuce lagos. Hankali ya kwanta sosai domin kuwa shirinta take kafin kowa ya sani. Kuma tasan Abuturab da zumudi idan ya san zata nima mishi auren Sa'ade tsaf, zai iya zuwa can ya tare amma idan ta nima aka aura mishi ita aka tura can sai dai a sha bikin anan sosai zata shirya mishi bikin. Kuma tunda ya rantse da Allah zai zauna da ita zai bata damar tayi karatu zai yi, a karshe ta kore shi domin taga karfin soyayyar da yakewa yarinyar da soyayyar da yake mata, zai yi biyayya ya tafi sai ta ga ya ce tow. Daukar wayar ta tayi ta kira shi. "My boy ka cewa Sa'ade goodbye kuwa?" "Ummina tana idda, duk da nasan Abdul bai isa ya mai da ta ba, amma kuma naso haka, but Allah yasa haka shi ne mafi alkhairi." "My boy Allah ya tsare ka gaida min Latifah kaji Allah ya baka abin da kake so." "Allahumma Amin, Ummina." Murmushi tayi ta ce mishi. "Baka yi fushi da ni ba?" "Akan me Ummina? Nasan kin fini hujja, don haka har abada ba zan yi fushi dake ba, wallahi bana fatan fushi da uwata da tasan darajar D'anta da farincikin sa, duk abin da zaka yi domin gobe na ne, da yakin da yake gaban mu." "Na gode sosai da fahimtar da ka min. Na zata zaka dauke ni a matsayin azzalumar Uwa ce me hana D'anta farincikin rayuwarsa." "Kai Ummina bikona kike kar nayi fushi da ke? Kuma akan Lucky, idan ina tare da ke ina manta wace ce Lucky da duniyar ta, amma idan ina tare da ita kece mace na farko da take gefena, na san kina da reasons masu girma, kuma ina son ki so Sa'ade bana son sanadin soyayyar da nake mata ki tsane ta, ni d'a ne wanda ya girma da soyayyar uwarsa, bana fatan matar da nake so Uwata ta kyamaceta. Domin nasan Uwata she is best Mother." "Allah ya shiga lamarin ka, ya baka sa'a a cikin duk wani lamarinka, ni kuma zan tabbatar maka ni ba uwa ce mara adalci ba, uwa ce da ta rayu tsawon shekaru arba'in da biyar domin kare Yaranta, zan zame maka jar kaza me bada rayuwarta domin lullube Yaranta. In sha Allah ba zan katse maka farincikin ka ba, Allah ya maka albarka ka ya baka me maka biyayya." "Amin Ya Allah, Mother like no other " da haka suka gama waya. Ta kira Fadar sokoto, ta nime ganawa da mai martaba, sun yi magana sosai, da dare da Sultan ya shigo cikin gidan ta, ta kuma isar mishi da bukatar ta akan Sa'ade. "Yanzu ya za ayi?" "Ina son zuwa sokoto naga iyayen yarinyar na nimo mishi aurenta a matsayin Y'a ba surukata ba." "Sauran matan fa?" "Surukaina ne, ita kuma matar auta ce, babu batun surukata ce. Yadda Auta yake shiririntan sa haka itama zan renata da shiririntan." "Kina nufin tura mishi ita zaki yi?" Wani kallo ta masa sannan ta ce mishi. "Saura ka gaya mishi sai na gamu da ku baki ɗaya, ko na fasa nima mishi auren ta." Haka suka yi ta tattaunawa. Kwana biyar a tsakanin Abuturab ya kira ta ya isa london Addu'oin babu wanda bai sha ba, domin idan aka ce maka tana son Abuturab a cikin Yaranta tow bata baki ne, wani irin tausayinsa take ji, haka ta kira Yayunsa Mata suka tattauna sosai, babu wanda ya gaya mishi abin ake shirya mishi, sai da ta cika wata daya, ya kira ta ya ce mata. "Ummina saura wata guda ta gama idda Allah yasa ban takura Miki ba" "Ai kai ko mayye ne sai dai ayi hakuri da kai, ajiye waya" a cikin wata daya da ya rage, hauka ce kawai Abuturab bai yi ba. A kasa da sati Uku Ummi ta fara shirin tawowa sokoto.
****
Sokoto.
Saura sati ta gama Idda, Abdul sai kai gwauro yake yana kai mari, domin yafi Abuturab shiga tashin hankali, gani yake kowani lokaci zai iya rasa Sa'adatu, a lokacin ne yayi confront din Hajiya Daulah.......
*Hahaha next Chapter dole muyi zaɓe a tsakanin iyayen biyu nan*
1=400
2=800
3=1000
08130269641
[04/07, 7:08 pm] usmanlauratu71: Wedding alarm 💐 01...
54.... Izuwa yanzu Abdul yana matukar bata tausayi, gani take bai cancanci wofantarwa haka ba, don haka ta kalle shi cikin tausayi ya ce mishi. "me kake bukata?" "Hajiya me nake bukata bayan kin san abin da nake bukata?" Ya fada a sanyayye. "Sa'ade ko?" Sunkuyar da kai yayi tare da matse hannunsa. "hmm" "Allah yasa iyayenta su baka ita domin ban musu adalci ba." "Hajiya duk wannan me sauki ne, apologies ɗinki suke bukata kina nime su yafe miki zasu yafe miki" shiru tayi kafin ta ce. "Zasu yafe maka kuwa?" "Yes of course tunda ita yarinyar zamu ni ma da Mahaifayar ta " "kana ganin haka yayi maka daidai?" "Eh haka ya min daidai " "yaushe zata gama idda?" "Ina ga nan da two weeks" "ok satin da ta gama idda, sai muje ko?" Ta tambaye shi,.bai so haka ba, amma kuma ya zai yi? Dole ya hakura. "Har yau baka ji labarin Sophia ba ne?" "Wani labarin ta, bayan ta zaɓi aikin ta dani ne zan da ni?" "A'a ba za ayi haka ba" ta fada tana me rarrashin sa. Wasa wasa Hajiya Daula ya sauko ainun domin kuwa kiri-kiri take son farincikinsa da kuma nutsuwarta amma taya zata yi confront din iyayen Sa'ade? Al'amarin ba wasa a cikin sa taya ma zasu kuma bashi auren Yar su, haka dai tayi ta lissafo ranar gama iddar tunda kowa yasan wata uku ne. Sai mace tayi jini uku, idan mai takaba ce zata yi zaman takaba na kwana arba'in, sai idda wata uku, shi zai bada wata hudu da kwana goma, jimulan kwanaki 100 cib, idan kuma macen da tayi mu'amala da maza ce, tana da wata hudu na istibira'i, haka zai bata damar tsarkake mahaifanta daga daukar dattin can, tayi jini hudu. Domin wani lokaci ana samun ciki da zubar jini. Sune hukunce-hukuncen wanka.
***
A bangaren Ummi sai da ta ga ya rage kwanaki uku, domin kullum sai Abuturab ya kira ta, ya gaya mata kwanankin da suka rage. Don haka yau tun da ta samu Sultan ta gaya mishi zata Sokoto, ya yarje mata, ta shirya ita da Zakiyyah da Ummy Aymana. Suka bar kwara, karfe biyu na rana suka isa garin Sokoton birnin Shehu, daga gidan sarautar aka zo daukar su a mota, cikin girmamawa. Tun kafin wannan ranar da Sadeeq ya samu labarin zasu zo, da kansa ya tafi har gidan Zakaria ya musu magana yadda zasu fahimce, kuma suka yi maraba da zuwan shi da shawarar da ya kawo musu, shi yasa tun shekaranjiya suka koma Maikulki, ana son a sayiwa Future queen martaba. Musamman garinta da asalinta, sai dai basu gaya musu ranar da zasu zo ba, sai dai Nazif ya zama shi ne jagora akan kome, don haka suna isowa Sadeeq ya gaya mishi shi kuma ya gayawa mahaifinsa. Wani abin dadi da burgewa tun kafin su iso, Mai gari ya saka an gyara bangaren da Aliyu xai zauna a gidansa, aka saka komai dake wancan zuwansa babban Mikano generator aka saka a gidan, amma mai gari ya hana a tadda wai na dan shi ne sai yazo za a kunna ko a tambayi izinin Nazifi. tun kafin su zo an gyara ko ina, harkan gidan Abuturab da ake ginin da ya kai linta kuma alhamdulillahi gida ne na gani a fada, dake dan boko ne gaye nan part daya yayi, shi da matar sa da Future's kids dinsa baya bukatar hayaniya ko tashin hankali. Yana son farincikinsa da na matar sa, baya son cece-ceku. Kuma burin sa a gidan yake son ya kafa tarihi, koda bai kafa ba, yana son Sa'ade ta rayu na wani lokaci a cikin danginta da asalin shi in so samu ne, haihuwar su na farko ya sauka a cikin gidan. Shine dream ɗinsa, shi yasa ake gudanar da ginin a hankali a hankali.
Tunda su Inna suka iso mutane sai zuwa suke ana musu barka da dawowa, har da yan tsegumi. Malam Aminu ya shirya cikin shadar shi me kyau, ya nufi gidan Malam Musa kalla. Yadda yaƙe kwad'a sallama zaka rantse da Allah ya shekara bai fansa ba ne. "Ikon Allah ba dai Aminu nake ji ba?" "Yo burinka a daure ni, bai cika ba gani daram na dawo amsar auren Yata a karo na biyu yan gidan mutunci manyan mutane masu mulkin yarbawa." "Ikon Allah ni nake burin a rufe ka?" "Idan ma baka burin dai na dawo hankali zata mutu da haushin salga. Domin Bidiri waadari ya wuceta. " "Allah ya huci zuciyar ka, ba dai don ban xo bane kayi hakuri idan kaji shiri alamar lafiya ce ai" "Hmmm" malam Aminu ya fada, yana yiwa Malam kalla kallon irin baka je birnin ba. "Yanzu ka dawo kenan?" "Eh gamu nan mun dawo ko mu koma ne?" "Kayyasa amma baka da matsala, yanzu me ake ciki?" Gyara zama yayi sannan ya ce mishi. "Yara biyu ne suka taso kaina akan Sa'ade, wannan yaron Bature ashe iyayen sa sarakuna ne,kuma uwarsa zata zo wai ganin Sa'ade. Shi ne aka ce mu dawo gida, me ka gani?" Gyara zama Mallam kalla yayi ya ce mishi. "Kasan dai abin da zan gaya maka, shi ne ka dauki wuka da nama, ka bawa mai gari ba zaka ji kunya ba, ba zamu ji kunya ba, idan har aboki na gari ka ɗauke ni. Tow maza a dauki kome akai gidan mai gari." "Hmm!" "Ka san me yasa nace haka? Saboda a bashi matsayinsa na Uban kasa, haka zai janyo maka daraja sama da shanu dari." "Kai Kalla shanu dari garke guda ne fa " "eh amma ai Sa'ade tafi garke guda ko? Ko kuma zaka kuma sayar da ita ne?" Kunya ce ta lullube shi ya ce mishi."kai dai baka mantuwa wani sayar da ita. Tunda haka kace ba akin ta mutane na yarda da Shawaran ka, Allah ya shige mana gaba." "Yawwa abokina." Haka suka tsayar da magana daya, Washi gari saura kwana biyu, Inna Laminde da kanta ta wanke kan Sa'ade ta kira yar makotar su, ta yarda mata kitso mai kyau siri-siri. Kawai jikinta yana bata wannan karon sa'adenta zata fada hannu na gari, haka suka gama kitson tsaf. da dare Inna Laminde ta mata lalle, hannu da kafa, kar ku ce irin lallen gayu normal lalle ne, irin tsohuwa ta fada kwata, abu biyu ya saka tayi haka, na farko kambun baka, na biyu kambun idanu, tasan idan aka cire rashin magana da rashin jin kunne daya, Sa'ade bata da makusa, mace ce da duk namiji ya gani sai ya ji ta mishi balle kuma irin gwagwarmayar da taci a rayuwar ta, ya saka mata sani akan mutane. Gari na wayewa, hannu da kafarta sun yi jajjajur har wani maroon maroon suke, kafin kace me Inna ta dauko sabon kaya, ta bata. Domin daga gobe iddah ya sauka akanta. Wunin ranar Inna sadaka tayi tayi na shinkafa da wake, sai damammiyar fura da nono wanda ya ji sugar zaii, kafin dare kowa ya shaida Sa'ade gobe zata sauke auren wancan dan banza, Allah ya gani Inna bata kaunar Abdul. Karfe shida ba yamma dab za a shiga sallah magariba Ummi da tawagarta suka isa gidan mai gari, suna parking. Nazifi yana fitowa ya shiga cikin gidan ya wuce dakin injin ya tadda wuta, ko ina na gidan ya wadata da wuta. Yadda mai gari ya ga Ummi ko ba a gaya mishi ba, yaga gyatumar Aliyu, anan ta dauko tsawo da kyan fata irin na shuwa'arab, kyakyawar doguwar mace me sirki da Fulani, shuwa arab, Yarbawa da Hausawa, Yes tana da danganta a kowacce kabila nata ne, shi yasa tafi cancanta zama Sultanah Badi'atul Noor, domin ita kabilu hudu ta haɗa ta fito tsatssonsu. Banbancin ta da sauran matan da suka fito kabilu biyu. "Sannu da zuwa Hajiya, barkan ku da zuwa." "Yawwa Abba da fatan mun same ku lafiya, bari mu shiga daga cikin lokacin sallah yayi." "Madalla barkan ku da zuwa." Haka suka shige cikin gidan. Uwar gidan mai gari da ta Manyan ta, haka ta tarbe su har bangaren abin gwanin dad'i. "Sannu Hajiya zauna ki huta." Kafin kace kwabo an karamma su, Allah da kansa ya ce karraman bani adam, waye ya isa ya wulakanta mutu ai sai jahili, haka kuwa aka yi suna karrama ta, tana musu godiya. Abin ya burge matan mai gari, ashe anan Aliyu ya samu tarbiyya, ashe ba banza ko yaro ne ya mishi aiki zai ce ya gode, girmamawa tana da dadi da burgewa. Kafin kace me gidan ya dauki al'amarin bakin su, daga makota mutane zuwa suke ana kawo abinciin wai ma ba asan yau zasu zo ba, haka aka cika musu gaba da abinci, sallah suka yi tare da cin abinci suka huta, can mai gari ta shigo suka gaisa, sannan ya zauna suka tattauna tare da cewa tazo ganin Sa'ade kawai, tana son ganin yarinyar da ta hana Baba karami ganin kowacce mace da haiba. Dariya aka yi. Mai gari ya ce mata. "Ai kin san yaran mu nan aurar da su muke da wuri, ita daya ce ma ta samu nakasu, amma in sha Allah tana gab da wucewa daga ciki, duk wani cigaba nasan Baba karami zai tsaya mata, soyayyar su gaskiya ce, ba zai yiwu sabida karatu a ajiye shi haka ba, domin ko zama kayi da shi na minti biyar zaka fahimci girman kaunar da yake mata." "Gaskiya ne amma ina ganin a barta ta samu damar kammala karatun mana?" Murmushi yayi irin nasu na manyan, "Hajiya Abuturab yana sonta, kuma zai cika mata mafarkin ta. Amma bana jin sai ta kammala da ace da wani namiji kuka zo sai dai ku tafi da ita domin ko ni zan bashi auren ta." "Murmushin jin dadi tayi sannan ta ce. "Shi kenan Allah ya basu zaman lafiya, saka ranar sai mu sake shiri." "Hajiya kenan ki nime izinin daga mai martaba a daura auren kun dawo daukar ta, domin samun irin Aliyu a rayuwar Sa'addah sa'a ce, tun tana yar ficiciya yake dawainiya da ita, yau sai a ce za a ja mishi rai. Allah kai mu gobe." Wani irin abu Ummi ta ji ya cika mata kai, wayyo Baba karami me yayiwa mutnen garin nan,a daren ta kira Sultan Abdulrahman Dan Aliyu sulu gambari ta gaya mishi. Murmushi yayi ya ce mata, ta bawa Mai gari, babu shiri kuwa ta saka aka kira shi,aka bashi wayar suka yi magana irinta mazan jiya, aka kuma tsayar da ranar juma'a wannan makon za ayi kome, don haka jibi su gobe su Ummi su koma ayi kyakyawan shiri. Ummi tasan dole tafiyar safiya zasu yi don haka, ta mike. "Kun san Allah ku tashi na je naga dota " "ok Ummi domin gobe da wuri zamu wuce sai mun ga ginin shi ko?" "Eh Addah" inji Ummyn Aymana. Baki daya suka wuce gidan su Sa'ade, suna zaune a tsakar gida, tana duba wani littafin su na boko don bakin naci ta haddace littafin baki dayansa. Shigowar Nazifi yasa ta fadada fara'arta, tana sanye da riga da sani, sun zauna daram a jikinta, kugun nan ya fito cass. Tudun Wada shima ya gyara ta. Duk da hasken Fitilar kwan da aka saka sai da Ummi tayi ya tasbihi, wallahi ba zata bawa Aliyu yar karamar damar da zai hana yar mutane sakat ba. Gwanin ban sha'awa. "Sannunnku Nazifi kai ne da kanka." "Eh wallahi Inna na kawo Ummin Yallabai Aliyu ne, gasu nan" "Barka da zuwa sannunku bayin Allah kuyi hakuri ko ina dubu. Larai ga baki fa." Ta fito tana faɗin. "Sannun ku da zuwa." "Yawwa ba zuwan ku nayi ba, Innar Sa'ade nazo ganin Sa'adatun da ta hana Abuturab hutawa ne, ashha ashe yaron nan bakin sa ya boye abubuwa dayawa Masha Allah,Inna ni ba suruka zaku bani ba, Y'a zaku bani." "Yo Hajiya ina matsayin Uban ango sai kin nemi izinin wallahi ko yanzu dauke ta ku tafi ai Aliyu yaron kirki ne." "Ayi haka? Ni dai na bar muku shi ku bani Y'a zaku bani ba suruka ba." Inda Sa'ade take Inna Larai ta nufa, ta riko hannun ta, ta kawo ta har gaban Ummin. "Ga Yarki nan, halak malak mun baki ita ko akwai wani abu da kike bukata!" Kura mata idanu yayi Mansurah ce take yawa a fuskar Sa'ade, tabbas kome yana jiran lokaci mutuwar wani tashin wani. Cikin muryan kuka tace . "Na gode" ta fara tambayarta da Yaren Kurame, "kina son shi?" Boye fuskar ta tayi, tare da gyada kai ko bata san meye so ba, Aliyu special ne a wurinta, how comes zata yi rejected ɗinsa, bayan shi yace ta jira. "Da ni da shi waye kika fi so?" Hade hannunta tayi, dunkulen hannun ta, tayi ya saka a Kirjinta, sannan ya sunkuyar da kai, tare da rike wuyarta. Wato na rantse da Allah ina son ku sama da kaina. Wani irin blush Ummi take tana kara jin kaunar Sa'ade no wonder Aliyu ya haukace, wani irin shiga rai take da shi a zama daya. "Aigooo! Ummi tunda kika samu In-law kin manta da mu." "Na gaya muku ba In-law bace Y'ata ce... (🧟 Ba zaku bar ni na huta ba 😭🚶🏽♀️🚶🙄😬😪)
Mai_Dambu
[06/07, 8:53 am] usmanlauratu71: The wedding day.
56.... Allah bai tab'a kuskuren halitta ba, tun daga mutanen farko har na karshe har zuwa tashin alkiyama. Duk wani halittar da Allah yayi mai kyau ne, haka yasa yayi wasu mabanbanta daga wasun su,.a yau Asabar daukacin al'ummar garin Maikulki suka shaida daurin auren Aliyu Abdulrahman Dan Aliyu sulu gambari tare da Sa'adatu Aminu Fulani, akan sisin gwal na nera miliyan biyu, wanda kowa yasan al'adar shuwa arab ce, a cikin yan zuwa daukar amarya aka kawo wasu manyan manyan awarwaro munduwarsu har guda shida, tare da sarkan kafa da zoben su. Sai wata Sudan lafayya me matukar kyau da tsada, aka ajiyewa Inna. "Wannan sakon daga fadar shehuri ne, domin kawata matar jikar shi, hajjja Nana ta turo mata." Fito da sa'ade aka yi wacce take sanye da Super exclusive, aka shiga daura mata hawaye na zuba mata, sai kallon yayunta mata take, kafin kace kwabo an shirya ta cikin shigar alfarma, kasancewar an zuba mata uban dukiya a jiki yasa aka watsa jami'an tsaro kaca-kace, gidan Abuturab da aka gama anan aka wuce da ita kafin a gama shirin nufar birnin Shehu. A bangaren Inna Laminde kamar bata taɓa aurar da Y'a ba, domin a cikin sati biyu da aka saka tayi bajintar da ko shi malam Aminu bai yi ba, bikin yar gata da dan gata, a matan Sultan an tawo da hajiya Turai da Mariyah sai a can ya rage Ummi da Badariyyah. Wani abin burgewa so suke su ga Sa'ade su samu na gulma, amma Ummi da ta wakilta Rumaisah ta ce kar ta sake a ganta, ta kawo mata yarta lafiya lau. Haka aka yi ta hidima, har rana tayi aka ɗauki amarya, aka kai ta gidan mai gari, daga nan aka wuce da ita sokoto. Sai a lokacin tayi ta kuka, da yar karamar borinta ita babu inda zata ta bar Innarta, ita kanta Inna shi yasa taki yarda su hadu tun da aka daura aure aka fita da ita zuwa gidan Abuturab ta sakawa zuciyarta sallama, da Rumaisah zata fita da ita ne ma ta ce mata. "Idan kin je kice mishi don Allah kukan da tayi ya isa haka, ya taimaka min kar tayi kuka domin zan ji babu dad'i." "In sha Allah Innar mu ba zata kuma kuka ba, domin ta gama shi kenan har abada." Haka aka tafi da ita, da farko Sa'ade ta zata za'a dawo da ita wurin Inna ce sai ta ga babu zancen haka. Karfe biyar na yamma suka isa sokoto, ashe dayawan yan daurin auren sun tafi ma, domin ana daura aure sha daya suka dawo sokoto, sannan suka yi liyafa, kafin suka wuce dake kusan harkar jirgi ne, anyi jigila da su, kuma idan da mota ce sai an kwashi kwana uku ana abu daya, dake an mata jere a can Maikulki kamar yadda Ummi tace ita kawai ake bukata, basu bata lokaci ba, aka wuce da ita airport. Koda suka isa kamar an san da zuwan su, domin kome an shirya, bayan an dibe su. Sai lokacin Rumaisah ta sauke ajiyar zuciya, domin alkawarin Ummi ta dauka, na cewa tabbatar da ta kawo mata Yarta gida, koda suka bar sokoto. Bakwai na dare suka isa yadda zaka fahimci auren yan gata ne, domin tun daga airport har gida jami'an tsaro ne, koda suka isa sun gaji libis, ita kan Sa'ade sallah tayi ta kwanta, saboda gajiya ko a ina suka samu hotunan da suka yi calander, memo, stickers na hotonsu. A daya daga cikin hoton ma check ne a jikinta, na makaranta wanda suke sakawa ranar visiting. Haka aka yi ya hidima, washi gari babu ango amma fa an yi gagarumin bukin na fada a ji, domin duk cikin Yaranta babu wanda aka yiwa irin wannan bikin sai auta mowan Y'aya, kuma kowa yazo bikin sai da ya tafi da garan biki. Kwana biyu aka yi ana biki, kafin aka watse, yan uwan Sa'ade sun san ayi aurenta gidan da ake bukatar ta, domin har babban falon Sultan aka kai su, har da ita Sa'aden, cikin jin dadi da farincikin yake kallon Sa'ade, lallai baba karami zai more rayuwar shi, domin yarinya ce karama wacce zai daurata a duk inda ya mishi. Addu'a sosai yayi musu sannan suka bar part dinsa, washi gari suka tashi da niyyar Komawa gida, anan aka ga tashin hankali. Kuka take tana rike Rabi, dakyar aka rabasu Ummi ta riko ta har ɗakinta na sama, ta kaita domin bata bari an kaita part din Abuturab da yake cikin gidan ba, rarrashinta take dakyar tayi shiru. After few days kome ya lafa,.an samu natsuwa takanas aka kawo me gyaran jikin Amar'e daga Chad, aka fara gyara Amarya. Lekowa dakin Ummi tayi ta same ta, ana turara mata gashin kanta. "Yawwa don Allah kamshin ya zauna a jikinta na few weeks, ina son ko zama tayi, ta bar wurin a san ta zauna. " "Inshallah." Murmushi kawai Ummi tayi ta mika mata bowl din fruit da aka yi blende din shi aka zuba zuma da madara, ta karba tana me sunkuyar da kanta, domin jikinta ba wani kaya ba ne a jikin armless ne mara nauyi wanda zata ji dadin sakewa a cikin sa. Haka ana cigaba da kulawa da jikin ta, sai da suka dauki kwanaki goma ana turara gashinta kafin aka dawo jikinta baki daya. Sosai ake kulawa da cimmar ta, abin shanta. Hatta inda zata zauna.
***
Abdul
Wato idan Ubangiji ya shirya nashi al'amarin ko babu wanda ya isa fahimtar kome akai, da wannan yanayin Abdul da uwar shi suke ta shirya yadda zasu fuskanci iyayen Sa'ade, kwana goma sha biyar da daura auren Sa'ade kuwa suka dira a garin Maikulki, shi kan Dr Sharif yasan abin da ya faru babu amfanin yayi musu bayani tunda ya tattara uwa da d'a, ua zuba musu na mujiya. Yasan an yi auren Abuturab da Sa'ade. Don haka suka shirya shatara na arzikn saka kaiwa iyayen Sa'ade kwadayayyun mayyu masu shegen son abun duniya ba. Koda suka isa gidan Abdul ya sha mamaki ganin yadda kome ya sauya, da sallama suka shiga cikin gidan. "Lale maraba da zuwan ku, lallai gidan da manyan baki ne" inji Inna Larai, d'aga labulen Inna Laminde tayi suka yi ta sakar musu murmushi ta fito tana faɗin. "sannu ku da zuwa maraba lale," ta fito suka gaisa. "Inna mun same mu lafiya?" " Alhamdulillahi, ya kwana biyu." "Masha Allah, sai godiya." Ita kan Hajiya Daulah bata iya cewa kome ba, "sannun ku da zuwa. Da fatan dai lafiya ya kawo ku?" "Lafiyar kenan." Hajiya Daulah ta faɗa, gyara zama suka yi sannan suka koro jawabi. Murmushi Inna tayi sannan ta ce musu. "Ikon Allah, na zaune ya fadi kun zata Sa'aden yar tsana ce da zan ajiye ta har yanzu? Tab tow ai kuwa yau satinta biyu a dakin mijinta, ba ma haka ba, ai ko a duniyar mafarki bana fatan sa'ade ta koma rayuwar ka, balle a duniyar ido biyu. Ba zan rantse ba, amma kuma nasan tayi nisan da ba zata tab'a dawowa kasa nan kusa ba, domin Aliyu ba irin Mazan nan bane da zai sake ta, tayi wasararai bai san darajar ta ba. Rabuwar ku, ka saka a ranka har abada kamar baku tab'a zama ba.". "A'a Innar Sa'adatu ki taimaka a dawo mishi matarsa." " Ta ina ta zama matarsa?" Inna ta tambaye ta,tana murmushi. " A dai duba al'amarin tunda suna son juna " "waye ya gaya miki tana son shi, Uwar Aliyu tazo nan ta nemi ba bata Y'a ba suruka ba, sai dan nafi kowa rashin zuciya na ce a'a bayan ita yar ba baiwa va ce, ki ji da kyau Sa'ade na, ta tafi kenan " "wallahi Inna ina son matata." Murmushi tayi mishi ta ce mishi."Sau daya ake samun dama. Idan ta subuce maka ta subuce kenan!" Kamar ba namiji ba, Abdul yayi ta kuka yana rokon a dawo mishi da matarsa. Amma ina haka suka gama haukarsu suka mike zasu tafi. "Innar Sa'ade da kinsan wacece ni ba zaku tab'a gaya mana cewa mun tasa sa'ade ba, Allah na tuba meye kudi baya badawa. Kuma da karfin tsiya zan dawo mishi da matarsa." Murmushi Inna tayi ta ce mata. "Allah ya baku Sa'a kuje tana auren ɗan Sarkin Kwara, ba mamaki su baku ita idan basu baku ba, Hajiya Badi'atul ta gaya miki abin da ya dace." Haka suka bar garin Abdul yana kukan ya rasa mintin zuciyar shi.
Wasa wasa suka kulla lallai sai sun tafi kwara.
***
A can sati Uku aka gama gyaran jikin Sa'ade, ga Abuturab ya dame ta da lallai a kawo Sa'ade a mata aiki ta ce mishi ita zata kawo a mata aikin,. Bayan tafiyar me gyaran jikin ne, aka shirya musu tafiya a yammacin Laraba, suka nufi lagos a can jirginsu ya tashi zuwa Birtaniya.
--- sun isa a wayewar Alhamis. Suka isa gashi garin ana mugun sanyi, tun a addis Ababa suka sayi kayan sanyi sosai domin sanyin ya fara a wurin, kuma nan da wasu kwanaki zai zama da dusar ƙanƙara. Kurawa Ummi yayi yaga babu alamar Sa'aden, jikin shi a mace ya matsa kusa da ita. "Barka da hanya." "Yawwa baba karami." Ta fada tana kallon shi, ganin yadda fuskar shi ya nuna rashin jin dadin sa, yasa ta matsawa kaɗan. Idanun shi ta sauka akanta, ta sha zanen lalle jajjur da ratsin baki, "Just for you dukka taka ce." Kasa magana yayi, ya kalli hagu ya kalli dama, sannan ya ce mata. "Ummina Are You kidding me?" "Ni kakar ce" kafin ta gama rufe baki, ya juya ya kalli Gabas yayi sujadul shukuryya, kafin ya mike ya rungume Umminsa, yana me riko hannun Sa'aden. "sake ni ka rike matar ka!" A hankali ya sake Ummi sannan ya janyota, tare da juyata yana me rungume ta bayanta, saka hannu yayi ya runkukkuneta. Yana jin kamar ya dauke ta. "Thank you Ummina." Bai san ina zai saka mata biyun nan ba, yana son Ummi domin ita ce First love dinsa, ita ta kawo shi wannan duniyar ta cancanci kauna na musamman. Ita kuma Sa'ade kaunar rayuwar shi ce. "sake min Ya mara kunya sai rungume ta kake?" D'ago kai yayi cike da kauna yana kallon Umminsa ya kasa magana sai murmushi, daga idanun shi zaka hango zallar kauna ce mara algus. Dakyar ya sake ta suka nufi gidan. Ummi tana gefen shi, Sa'ade tana baya, sai kallonta yake a madubi. "Baba karami nan garin ba naija ba ne don Allah kar ka watsa mu a titi." Murmushi yayi har suka isa, ya kasa boye farincikin sa, amma babu irin azazzben rawan kan nan, sai dai daga yanayin da zaka fahimci yana cikin mugun farinciki, dakyar ya iya hakuri tare da barinta da Ummin ba wai ko wani abu yake bukata ba, a'a'kawai irin.farincikin nan ne na abinda kake mugun so amma baka da saka rai kansa, ya zo maka ba zata. Haka yake jin kamar an saka wing ya tashi sama, yana he can fly away, kamar dai irin tsuntsu me yanci zai iya zaga ko ina, tabbas ba zai je mata a matsayin miji ba, dole ya koya mata kwarkwar da yadda zata hau bishiyar kace akansa. Yadda da iya idanu zata fahimci ya dace da ita, yake ta shirya yadda zai zauna da ita. Ga wani abu da yake sosa mishi zuciya yana jin wani irin kaikayi. Kamar zai dauke ta ya zura da gudu. Sai dare ya sake samun ganin su. Domin an tattauna da muhawara mai zafi, domin akan al'amarin Latifa da Abuturab ne, yadda Ummi tayiwa Baban Mansurah bayani ya fahimta, kuma ya gane hakan tuntuni domin yar ta gaya Mishi gaskiya. Don haka aka saka Abuturab a gaba ya sawwake mata, kallon ta Ummi tayi ta ce mata. "Kin san abubuwa dayawa, a cikin shi kuwa har da sanadin mutuwar Maina da Mansurah bani files tare da min bayanin waye yake da hannu a cikin kawowa Sa'adatu hari a park." A razane Latifah ta ja da baya..... (Wash..... Mission impossible)
#Mai_Dambu
[06/07, 6:14 pm] usmanlauratu71: 57.... "Kenan ta san wani abu akan mutuwar Maina?" Hàdiye yawun bakinta tai, tare da ja da baya. Sakamakon jin tambayar Babanta ya wurga mata, "Wallahi ban san kome ba, na rantse da Allah." Kura mata idanu Ummi tayi sannan ta ce mata. "Ba zan miki dole ki fadi gaskiya ba, sai dai adalci daya zan miki shi ne zan raba ki da Aliyou domin macen da tasan darajar rayuwa ta dace da shi, sannan ku shaida ba zan kuma ce mata ta gaya min gaskiyar me ta sani akan Maina ba, amma zan barta da Faduwar rana da fitowarsa, har yau na kasa nutsuwa akan mutuwar su, amma zan bar ki da Allah domin ke tawa ce haka ba yana nufin zan iya daukar abin da kike da masaniya akai ba. Yaya Khamal ka zama shaida" "Latifah me kike sani akan mutuwar Maina?" "Wallahi ban san kome ba!" "Baki san kome ba?" Bayan Mamanta ta tambaye ta, murmushi Hajiya Kudirat tayi sannan ta ce mata. "Tunda baki san kome ba meye na shiga damuwa da firgici? Amma Badi'atul kiyi hakuri a cigaba da bincike, kuma ina tare da ke ko nice ba zan iya barin dana ya zauna da ita ba, bayan tasan kome akan mutuwar Maina!" "Ba damuwa Kudirat Allah ya sa mu dace." Kallon Aliyou Ummi tai tasan kwanan zancen. "Baba karami baka ga dare yayi ba ne?" Ware idanu yayi tare da tab'e baki, ya ce mata. "Ummina na zo miki sai da safe ne." "Toh Allah ya tashe mu lafiya " dariya Maman Latifa ta musu. "kin rike mishi mata kice ya tafi ya kwanta, ai baki so gaskiya ba." "Ta gaji ne" ta fada tana dauke kanta, Mikewa yayi ya nufi hanyar dakin da Ummin ta sauka, ya same ta kwance cikin bargo, tayi lumo ga room heater, a hankali ya isa har bakin gadon ya zauna tare da kunna wutar bakin gadon idanunta tar cikin na shi. Riko hannunta yayi yana murzawa a hankali. Kafin ya sumbaci hannun yana kallon yadda ta lumshe idanunta. Sannu sannu ya cigaba da murza hannun har ya ga ta fara hamma, yana hango yadda ya kashe mata jiki da mata tausa, wasa wasa har barci yayi gaba da ita, ya ja bargon ya rufe ta. Sannan ya fito. "Kaniyarka ka zauna yin a dakin?" "Ummi kawai ki biya ni ladan reno." "Hmm." "Allah ya shirya ka" ya fita yana dariya, domin wani irin nishadi yake ji. Haka suka watse, babu yadda iyayen Latifah basu yi da ita ta gaya musu gaskiya ba, amma yar mai taurin kan tsiya taki magana, dole Ummi ta saka Aliyou ya sake ta, kuma a gaban su ya ce dama babu iddarsa akanta, ba zaka iya gane fushinta ko fahimtar yadda take ji da sake ta da Aliyu yayi ba, amma tabbas tana wani irin konewa ne ta cikinta, wanda take kuka a boye.
***
A can Sokoto kuwa kwana biyu da barinsu Maikulki, suka hada hujjojin bogi suka nufi kwara. Dama an ce mara kunya duk inda yake sai ya nuna halin sa, haka ce ta faru domin kwanan su daya da isa kwara, suka nufi masarautar, daga yanayin yadda ake karɓe su, jikin Abdul yayi la'asar. Ashe karyan arzikn uwarsa take, domin duk wani abu na cigaba akwai shi a cikin masarautar, da aka kai su mansion din Sultanate sai suka sake baki, domin dai Hajiya Daulah duk wankata ba zata iya saka diamond haka tana hutawa da shi, sannan ga maid ta ko ina sai aikin kaiwa da komowa suke, tana zaune Sultanate ta fito rike da sanda. Kallon juna suka yi kafin suka mike tsaye, har ta zauna domin sun samu falon da Hajiya Suhailah. Ganin Sultanate yasa ta mikewa sai da ta zauna duk suka zauna. "Barka da warhaka Sultanate, ga baki daga sokoto nan, zan je na dawo." "Zauna domin naga bakin babu alkhairi a tattare da su." Ta fada tana kallon Hajiya Daulah. "Ina jinki" ta fada tana me kallon Abdul. "Hajiya suna na Daulah!" A dan razane suka kalli juna, kafin ta ce mata. " Hmm ina jinki" gyara zama tayi sannan ta fara bata labarin abin da ya faru. "Wannan yarona ne, Abdulhakim Abuturab ya turawa iyayen matarsa kudi suka kashe auren bayan har da cikin shi suka zubar mishi da shi, anyi adalci anan? Hajiya mun zo nan ne domin jin cewa kina da kokarin kamanta adalci, da naso na maka Aliyu a kotu da uwar su." Kwarewa Hajiya Suhailah tayi da ruwan da take sha, idanunta suka yi jajjur. " Sannu kin kware ne?" Sultanate ta tambaye ta. "Eh amma ba ruwan ne ya kwarar dani ba, jin cinnaka zata yi fada da giwa ne!" Ta fada tana dariya. "Hajiya kin san wace ce ni kuwa?" "Hala baki san wace ce Badi'atul Noor ba ko? Da tana nan ke da kanki zaki gane kuskuren ki ba kwaso rigima da ita. Bari na gaya miki ke daya baki isa ki kawo hujjar da zaki kalubalance ta ba, amma ga Sultanate nan" ya fada tana dariya. "Ita wacece a gidan nan?" "Surukata ce, da bata dauke ni da daraja ba, da nasan bazawara ta aurawa jikana sai na hana auren yanzu ma bata b'aci ba, bari ka kira shi sakaran da ya daure mata gindin Iskanci a gidan nan." Yadda Abdul ya marairaice zaka rantse da Allah zalintar shi aka yi, nan kuwa dan banza sharrin su ya kawo su. Haka aka kira Sultan babu shiri ya shigo mansion din, aka gaya masa kome. Kallon Hajiya Daulah yayi sannan ya kalli Abdulhakim. "Kuyi hakuri da abin da zan faɗa muku hala ba zai muku dadi ba, Baba karami bai auri matar ka ba, asalima akan kunne na aka yi shara'arku a fadar sokoto anyi haka ko ba ayi ba?" Ya zubawa Abdul idanu, jikin shi yana rawa ya ce mishi. "Eh Allah ya baka nasara, kar ka manta nima da ne, idan aka raba ni da Za'a ba a min adalci ba, ya sake min mata ta don Allah." Ya fada yana kuka. Murmusawa Mai Martaba yayi ya ce mishi. "Ba ni na nima mishi auren ba, uwarsa ce bani da zarafin da xan ce yayi abu tunda yana da hakkin uwa akansa, ita ta fini sanin ciwon shi da zafinsa, don haka zan kira ta ayi magana da ita. " "Kenan Abdulrahman ba zaka iya sakawa Aliyu ya sake mishi matar shi ba? Bazawara ce fa? Sai kace kana tsoron Badi'atul Noor ɗin!" "A'a Umma kowa da matsayinsa, da kika ce ba zan zauna da iya ita ba, ban miki biyayya na auri irin matan da kike so ba? Shima kuwa kin ga ba zan tauye shi ya yi abin da nake so ba, yayiwa mahaifiyar shi biyayya nima na miki, wannan shi ne adalci a tsakanin mu." Shiru Hajiya Daulah tayi tana mamakin tsage gaskiyar Sultan idan shi ya kasance me tsage gaskiyar haka ya Matar shi zata kasance. Kiran wayarta da yaje yi ne ya shiga, a hankali ya fara bayani. Shiru aka yi kafin Abuturab ya ce mishi. "Abba Ummina tana sallah ne, bari ta gama sai na kira ka, Abba!!!" "Na'am Aliyu" "Abba wallahi idan Abdul bai daina bibiyarta ba idan na kama shi sai na kashe shi har lahira, ya fita harkokin mata ta." "Ubana kishi ko? Kar ka damu kayi tattalin matarka yadda babu me iya hangonta a cikin gidanka." Shi kenan Abudul ya fada domin maganar kamar a fili suke, bayan sun gama wayar ya kalli Sultanate ya ce mata. "Umma Badi'atul tana sallah " "idan taso tayi gware da bango karewar sallah, ina jiran ta." "Hajiya mutuwa zanyi idan na rasa Sa'ade" sai kuka yake sharba, shi ma kuma Sultan gefe daya baya fatar rana masoya biyun nan haka kawai, a saka mishi da ya sake yarinyar da yasan ko mata nawa Baba karami zai aura ba zai samu kamar ta ba? Don haka karya ne babu me sakawa ya sake Sa'ade wallahi. Bayan kamar minti Talatin, Ummi ta kira suka fara waya, babu hayaniya Ummi ta ce mata. "Kika ce matar sa ce da ciki?" "Eh mana." "Ok sati na sama zan zo, amma ki sani ba zan tab'a sakawa Aliyu ya sake sa'ade ba, duk abin da zaku yi kuyi sannan zan zo da nawa shaidar cewa bata dauki cikin sa ba." "Hajiya kar ki nuna min karfin mulki ina da dukiyar da zan iya ja da kowa!" "Ai dama ba dukiya zan gwada miki,, idanuna nake son ji gani sai ki maimaita abin da kika fada." "Har ke wace ce da zaki ce zan maimaita!" "Nice Badi'atul Noor, wacce tayi Imani da Allah sa ƙaddara, wacce take raba dare da rana domin yaranta, da na al'umma baki ɗaya. " "Wallahi ki tabbatar kin dawo min da Surukata." "Tab sai dai nazo din, amma bana fatan haka, domin gara naga gawar sa'ade da akan na baku ita kinji ai domin ni Y'a na auro mishi ba suruka ba, nan gaba kuwa su haifa min jikar fari na goya abina " daga haka ta kashe wayar, yayin da Hajiya Daula ta bar falon a fusace. Ita fa wannan matar dauka take Badi'atul Noor kanwar lasa ce. Haka aka yi ta kacan-kacanna maganar kamar me, ya zama babban magana a cikin masarautar.
***
UK.
Idanun shine akan Sa'ade da ta tsuguna gaban wani kare, gwanin ban sha'awa fari tass. Kamar ta dauke ta gudu. "Ummina!" Ta fahimci akwai abubuwan da yake son fada da kuma wanda yake damun sa. "Kar ka damu da abin da yake faru." "Ummi kina ganin lucky har zata iya daukar cikin sa?" Murmushi tayi tana gutsiran Peach, "karya ne Lucky bata dauki cikinsa ba, kawai yana son ya raba ku ne" "Ummina tow me yasa yake bibiyar ta " kurawa yarinyar idanu tayi ganin yadda take tsalle-tsalle da karen yasa ta cewa. "Saboda babu abin da ya tab'a shiga tsakanin su na aure, ga koshi ga kwanar yunwa. Bai taba zaton zaka aure ta a bazawara ba, bayan kasan ya ce kun zubar mata da ciki, yanzu haka sabon rigimar shi ne Sultanate ba zata yarda da maganar auren ku ba, zata ce ka auri Budurwa a cikin familyn ta, domin a tabbatar gaba ka zama next King.......(🙄😬😂🤣)
#Mai_Dambu
[07/07, 8:22 am] usmanlauratu71: 58...... Ware idanu yayi kafin ya ce mata,"Ni din za ayiwa auren dole?" Murmusawa Ummi tayi tana faɗin. "Kai mana." Bata rai yayi ya ce mata. "Don Allah kiyi wani abu ni fa, Lucky nake so " murmushi tayi sannan ta ce masa."aikin ta zai dauki wata nawa?" "Wata uku!" Ya bata amsa, kallon Sa'ade tayi da take tsaye da masu karen dama ya fito ba a sani ba ne, daukar karen suka yi suna mata godiya, itama tana musu magana da hannu, haka suka juya suka fita, ta dawo wurin su Ummi ta zauna tana me tagumi. "Zaka iya hakuri da ita?" Ware idanu yayi yana kallon kasa, domin ya fahimci inda Umminsa ta dosa. "Duk yadda kika ce!" "Alhamdulillahi, ka rike ta da amana, indai yadda nake hasashe ne tabbas dole Abdul da Uwarsa su bukaci a sake musu ita, kai ɗaya ne zaka iya maganin wannan al'amarin tunda sun samu Sultanate, kuma ina son na hana kowa iko akan ka, dole duk wani abin da zai faru ya faru a cikin gidan, be a good Man, ka tsaya domin kare matar ka, idan har kayi hakuri na wasu lokutan ina son na kara baka hakuri akan na yau" murmusawa yayi a ransa yana faɗin. *Ummina ai ko baki fada ba, lucky ba irin wacce zan mata gaggawa ba ne, bana cikin maza musu kwadayi da zallama.* Sannan aikin da za a mata, yana bukatar nutsuwa da kwanciyar hankali, shi yasa zai d'aga mata kafa, za ayi aikin wata uku kuma sau biyu ne ko sau uku. Haka yasa shi dole zai d'aga mata kafa, ya ce mata. "Ummi aikinta yana bukatar kwanciyar hankali, baya bukatar hayaniya ko takuri." "Allah ya dafa muku." "Amin Ya Allah." Ya furta, tashi Ummi tayi tana faɗin. "Ina son na sauya mata kayan gidan kafin na wuce ya zamu yi?" Gyara zama yayi yana faɗin. "Da a bar wannan din tunda nima na kusan gama karatuna, idan na gama zan dawo ne baki daya. Ni da london sai hutu ko kawo lucky ganin likita" murmushi tayi sannan ta ce. "Kana nufin zaka dawo bayan an gama mata aikin?" "Eh Ummina na kusan kammala project dina nan da wata huɗu, shi yasa kawai gara na dawo gida gudu ya kare, na samu macen da nake so, ina son zama cikin dangina da mahaifana." "Baba ya girma kan, zai dawo ya tallafe ni " "in sha Allah, Ummina." Ya fada yana riko hannun Sa'ade, "Ummi bani aron ta, mu shiga gari!" "Almuru tayi fa" "ai daidai kenan" ya janyo hannunta, suka wuce. "Allah ka dawwamar da soyayyar su har abada, Ya Allah ka kare su daga sharrin abokan halitta, Ya Allah ka shiga tsakanin su daga sharrin masu kulle-kulle, ya Allah ka albarkace su da zuri'a dayyiba nafi'ann." Tana gama addu'ar ta nufi cikin gidan, tana jin wani irin nutsuwa a ranta. Shi kuwa Abuturab yana daukarta asibiti suka nufa, sai da suka ga likitan da ya fara duba ta, kafin aka kuma bata magani na kwana uku, domin a kara fahimtar inda ciwon yake, daga nan asibitin gidan wani abokinsa da yake unguwar ya kaita, tare da gabatar musu ita, abokin shima dan Nijeriya ne, anan suka yi sallah magriba da isha, matar me suna Faleesah matar da mijin yan azare ne, na garin Bauchi. Anan suka sha hira, da zasu tafi Faleesah ta dauki kayan gyaran jiki ta bata, har da rubuta mata, amfaninsu, haka suka tawo sai godiya suke. Lokacin da suka iso gida abin ka da mara wayo daukar kayan tayi ta mikawa Ummi, tana gaya mata ai matar abokinsa ce ta bata dukkan kayan. A daki Ummi ta bude kayan, kallon Sa'ade tayi da ta shige ban daki abin ta, murmushi tayi me hade da dariya. "Kuruci dangin hauka, a bata magani ta kawo min, wannan yanayin naki Y'ata zaki ji jiki a hannun baban karami" haka ta ajiye kayan washi gari, ta saka ta a gaba har zuwa part din Abuturab din, ta shirya mata kayanta. Sannan itama tazo mata da kayanta. zuba mata ba a firij ta kirata, a nutse take mata bayani, tare da gaya mata ta sha maganin, domin ya zauna a jikinta. Musamman irin su Honeydrop, na mss Flowers, gumba da zumar Maman zeey da Dambu. Tunda ta bata kaɗan taci, a take Sa'ade ta gama rayawa a ranta, duk sai ta kuma sha, kuma abin da Ummi ta ce mata tana shan rabin kofi, amma yar yar nan cewa take ita kofi guda zai isheta, dambun kuwa tunda Ya nama ce, cin dare daya zata masa ya ƙare, kayyasa. Haka Ummi ta jata har kitchen ta nuna mata kome, muryansa ummi ta ji yana faɗin. "Ai ni mata ta, ba zata shiga kitchen ba, ina aiki a gidan abinci ai dole na koya, don haka kyaleta ta huta abinta. Idan muka dawo naija kin koya mata" "Baba karami me yasa baka kunya ta?" "Kai Ummina wani kunya dai? Tow shi kenan na fara jin kunyar ki daga yau." Ya rufe fuskar shi. "Ina son komawa ne yau, shi yasa na kawo maka ita, Baba karami ga amanar yar mutane, don Allah ka rufa min asiri ka zauna da ita lafiya, baba karami na san halin ka, na san waye kai kayi hakuri da halinta, ka san ba isasshen lafiya ce da ita ba, don Allah a kula da rayuwarta. Kamar kanwa ce maka, dan ne ma da a garin su ce ma, hala ka haifi sa'anta, don Allah ka rike ta da amana." Tura baki yayi yana faɗin. "Kin bani amanarta, ni kuma waye zai rike ni?" "Allah zai rike ka, in sha Allah ba zaka ji kunyar duniya da lahira ba, addu'a ta ba zata fadi banza ba, domin kullum ina rokon Allah akan ku baki daya" "Ummina na gode Allah ya kara miki lafiya da nisan kwana " "Amin Ya Allah " sannan ya riko hannunta ta daurra akan na Abuturab. "Banda rashin ji, ban da rashin kunya nasan ba halin ki ba ne, ki kula da kanki da shi, idan ya miki laifi ki turo min sako, zan zo na zane miki shi ." Murmusawa tayi tana boye fuskartar a gefen kafad'ar shi, "Ummina kar ki saka ta rena ni, domin ba yarda zan yi ba." "Murmushi tayi sannan ta ce. "na barku cikin amincin Allah" daga haka ta tafi, ganin zata bita ya riko hannunta, tare da zuba mata wasu narkankkun kallo, kamar wacce aka makewa gwiwa ta koma gefen kafad'ar shi ta tsaya. Janyota yayi gaban shi, ya tallafi fuskar ta yana me goga mata hancinsa. Dake akwai Yaranta a kanta janye fuskar ta, tayi tana me nuna mishi cikin firji. Ummi ta saka mata kayan dad'i. Ware idanu yayi yana tambayar ta. "really?" Gyada masa kai tayi, a hankali ya jata zuwa firji din, budewa tayi ta fara janyo jarkar zuma, bai tab'a gani ba kuma bai san me ake dasu ba, don haka yaga ta dibo a kofi ta mika mishi. Amsa yayi ya kai hancinsa, kamshin kanumfari yasa shi kallonta ta. Da idanu ya tambaye ta. "duk na wa ne?" Gyada masa kai tayi, kambu ai kuwa ya sha har yana niman kari, itama ta diba tana sha, tare da ciro mishi gumba, tana ci yana ci. (😂🤣 Kankantaran uba zaku gayawa mutanen garin london) haka suka ci sosai har dambun namar, abin dariya sai da ya dauke ta a gaban firji din domin baki daya, so take ta cinye ta huta da dadin da take ji. Haka suka sha hiran su, sannan ya nuna mata dakin da zata kwana domin idan ta gama shan magani zata koma asibiti har sai an gama aikin. Aikuwa kowa ya kama gabansa ya nufi dakin ya kwanta. Shi kan tun a wurin wanka ya fara gano lafiyar sa tana bukatar a gaji, sai ya dauka ko dan hiran da yayi da ita ne, haka dakyar ya gama wanka. Nan jikinsa ya dauki dumi, abu fa yaki yarda a zauna lafiya. Wucewa kitchen yayi ya tafasa ruwan zafi, ya zuba gishiri da lemon tsami, ya sha sosai a hankali ya ji maran da tana sakewa, kafin daga bisa ni ya wuce dakinsa, yasan za ayi haka. Duk yadda aka yi a cikin abin da suka ce ne. Shi yasa koda ya kwanta dakyar yayi barci rub da ciki, domin shi daya yasan yadda yake ji. Ita kan Hajiya babu abin da ya dame ta, sai gudawar da tayi, kafin gari ya waye ta wartsake, ai kuwa wurin karfe tara yana kitchen yaga ta nufi firji din, dauke kai yayi, domin riga da zani ne a jikinta ya mata kyau, ta dauki kofi zata tsiyayo zumar ya rike hannunta. "Kul ki kuma sha kin ji ko?" Ya fada mata yana dan haɗe rai. Komawa tayi da baya, idanun ta suna rau-rau. Share ta yayi ya gama abin karyawan ya ajiye mata taci amma fir taki, sai da ya kira Ummi domin kukan banza take mishi. "Me ya same ta?" "Ina zan san mata, meye kuka zuba a firji tunda ta samu taki abincin karyawan sai shi." Ware idanu Ummi tayi tana faɗin." Ke ba abinci ba ne, magani ne na gyaran jiki." A ransa ya ce. *ai ho shi yasa ni da nace na so fadawa duniyar tarzoma, tow kuwa ta gama cin maganin kwashewa zan yi na kar ɗakina, sauran kuma sai ta samu lafiya taci haka kawai, a nime a lalata min tarbiyyar da aka gama bani* ban dai Ummi ta rarrasheta. "Gaskiya irin wannan abin a daina bata, domin da ace na biye mata munci tare me zai faru." "Ubana dadina da kai baka iya karya ba, domin kuwa gashi nan ka fada min kunci jiya ko?" "Ina ina? Ai daga ganin su nasan ba kayan Arziki ba ne, rufa min asiri." "Baba na nasan halin ka, kai ma kwadayayye ne irinta ka sha wallahi " "kai Ummina me zai saka na sha!" Zai mike ta ce mishi. "Tace min tare kuka sha " "amma ai kadan nasha" ya fada yana barin falon, dariya Ummi tayi, sannan ta rarrasheta ta karya, ta ce mata ba kullum ake ciba, kuma yana saka ciwon ciki. Gyada kai tayi.
Bayan kwanakin da suka biyo baya, Sa'ade da Abuturab, kamar wasu abokai ne ko sa'ani, domin wani irin sabo ne a tsakanin su, wanda ta saka dole ka fahimci ba iya soyayya ba ce, har da kulawa, ranar da aka koma da ita asibiti aikin farko hatta Inna sai da aka gaya musu, su saka su a cikin Addu'ar su. Ayi aikin cikin nasara. An fara aikin tun karfe takwas na dare, ba a gama ba, sai karfe hudu na asuba, sannan aka fito da ita, an daure kunnen baki daya. Har dakin ta Ummi ta kaita, kusan ita ce a jininta,sai Hajiya Kudirat tana waje, lokacin da Abuturab yaga har lokacin tana kwance, sai da jikinsa yayi sanyi, bata farka ba kuwa sai karfe shida a yamma har sun cire rai, domin wani irin tsoro ne ya kama su. Koda ta farka wani alluran suka mata, domin ta farka tana kuka ne, domin zafin ciwon. Sai da ta kwashe kwanaki biyar kafin ta fara dawowa dai-dai. A lokacin Ra'is ya zo ya ganta, sai dariya yakewa Abuturab.
***
A can kwara kuwa, kwanan Hajiya Daulah biyar ta dawo sokoto, domin ta zauna da Sultanate ta fahimci zata iya karawa da Ummin su, don haka take kara shiri sosai. Kallon Number Abdul yayi wannan shine number Abuturab, ya kara nanatawa a ransa. Kafin ya kira Abuturab.
"Ka sake min Mata ta domin da ni ta dace ba kai ba" ya fada cikin matsanancin fushi,
Dariya ya fashe da shi irin dariyar da ake kular da mutum ya ware idanun shi ya ce. "You already done a big mistake, domin ban fara son Lucky ba sai da na koyawa dangina sonta. Kai hatta matar da na aura sai da na koya mata soyayyar fulani. Sannan ni namiji ne, bana haɗa soyayyar uwata da soyayyar macen da nake so, kuma ban fara sonta domin na karya mata zuciya ba. Har abada ba zan tab'a sakewa ta bar inda nake balle har takai da na sake ta. Soyayyar lucky gaskiya ce lallai gaskiya ce ina tausaya maka domin Tabbas ganin mu a tare shine ajalinka. Kuma kaji a ranka ko sau dubu zaka kira ni kalama daya zan baka ba zan sake ta ba "
(Su kwaila anyi kasuwa how market)
#Mai_Dambu
[08/07, 7:16 pm] usmanlauratu71: 59..... UK, kallon yadda ya hada mata abinci yake, cikin rarrashi yake bata. A hankali take amsa, domin babu damar motsi da karfi ko tauna da karfi, abin da ya hada kunne da gangan jiki ba wasa ba, yadda take motsa bakin ya sa shi shagala da kallonta. "Mara mutunci ashe wa kanka kake gyarawa hanya shi yasa da nace, ina so kayi ta danna min ashar baka da imani!" "Na zata a gidan ku ake rabawa, zanci uban ka." Ya fada yana bata abincin. "Wallahi baka da kirki." Juyawa yayi son magana, amma kuma ya fasa ya kama motsa bakinsa, yadda Ra'is zai fahimci ba karamin zagi yake mishi. "kayi hakuri ka fadi abin da yake ranka, wannan motsa bakin gara ka rufe ni da duka." Banza ya bawa ajiyar sa, can ya kasa hakuri ya ce mishi. "Hmmm! Yaushe zata fara jin magana?" A dan fusace ya kalle shi, "hakuri " ya fada yana kallon yadda yake bata abinci. Turo kofar dakin Ummi tayi da Hajiya kudirat. "Ra'is biye mishi kayi ka zauna anan, bayan kasan yau zamu bar garin?" Juyawa Abuturab yayi yana kallonta a marairaice. "Ummina " abin ya motsa. Sake baki tayi tana kallon sa. "Baka girma ne?" Rau-rau yayi da idanu sai ka rantse da Allah baby boy ne. "Baba karami zan saɓa maka, kai yaro ne?" Idanunsa ne suka cika da kwalla. "But" zuba mishi idanu tayi, cikin ladbatarwa. Sosai ya sunkuyar da kansa. Fita Hajiya Kudirat tayi tare da Ra'is don ta lura da Ummi tana son magana da shi. "me yasa baka da girma ne?" Kura mata idanu me cike da kwalla yayi. "Idan ka sake tears din nan ya zuba sai na tafi da Dearly na rantse da Allah. Mene ne?" Ta tambaye shi cikin rarrashi. "Kawai ina jin akwai wani abu ne da zai faru, idan kika tafi kika bar ni." Takawa tayi har inda Sa'ade take zaune. "ka saka a ranka babu wanda ya isa cutar da kai ba tare da Allah ya rubuta cikin ƙaddaran ka ba." Sunkuyawa tayi ƙasa ƙasa ta ce mishi. "Ko kuda ba zan tab'a barin ya sauka a jikinka ba, domin kai ne kwarin gwiwata." Gyada kai yayi yana kallon kasa, "Kar ka sake kace zaka biyo bayana matukar ba gama aikin aka yi ba, ka nutsu akan matar ka, zan roki Allah ya kare min ku."gyada kai yayi yana jin wani irin yanayi mai dadi da faranta rai. A hankali ta isa wurin Sa'ade ta rungume ta sannan ta janye jikinta tana faɗin. "Allah ya baki lafiya, ina jiran ki kinji!" Gyada kai itama tai, tana murmushi. Da haka suka yi sallama, so take ta isa akan lokaci. A gidan kuwa, sun hadu da Latifah wacce ta koma kamar munafuka, mika mata wasu takardu Ra'is yayi, ya ce mata. "Ki duba a hankali, zaki fahimci dalilin da yasa Ummin mu take son ta ji gaskiya daga bakin ki." Bata karba ba, ta ce mishi. "Ai na gaya maku ban san kome ba, idan kuka dame ni zan shigar da karanku." "Ranki shi dade, ba sai kin ga haka ba." Tsaki tayi tana faɗin. "Kar ma ku dame ni." Ta fada Allah ya gani sai ta ga karshen auren Abuturab da Sa'ade. Ba zata yi saki na dafe ba. Shi yasa take kaucewa kowa domin shirinta akan abuturab ne. Idan ya mai da ita zata gaya mishi wanda yake farautar rayuwar su, amma yace ba zai mai da ita ba zata iya dawowa da karfin tsiya. A daren ranar Ummi suka bar garin london, ba wai don Hajiya Daulah ba, sai dai rigima da Sultanate ta bude na lallai ala tilas sai Ummin ta kare kanta na boye shi su gaskiyar auren Abuturab da Sa'ade, idan ba haka ba sai dai kuma ya auri budurwa dal. Dalilin wannan tashin hankalin Sultan ya bukaci ta koma ya rasa yadda zai yi da Babarsa.
Kwara.
Daga Sultan babu wanda yasan Ummi zata dawo, domin kuwa bata fada ba ko Yaranta bata gaya musu ba. Asalima shiru tayi, sai da aka yi ta ganin masu aiki daga ɓangaren Sultan suna ta kaiwa da komowa. Koda aka tambaye su sai suce aiki kawai aka saka su. Don kuwa Ummyn Aymana tana gidan ita Sulta ya kira. An ce kowani mutum yana da tasa jarabawar, shi ta ɓangarensa Mahaifayar sa, zaune yake a gabanta. Sai tsagalgale shi take da masifa. "Hmm! Badi'atul Noor tafi ni a wurinka ko? Har tana da ikon yanke hukunci ba tare da shawarar elder na emirates council ba? Ita waye da zata saka Abuturab ya saki Latifah? Wato kai da matarka kun mai da ni yar banza? Shi wancan Yaron da dan gatan ku ya raba shi da Matar sa anyi mishi adalci kenan?" Sai kuma ta kwantar da murya ta fara kokarin ganin ta shigar da manufar ta. "Tunda har haka ya faru, kuma an raba shi da Mansurah why not ayi duba da sarah tana son shi. Kuma nasan zata zauna lafiya da ita yarinyar da ya aura, koda yake amadadin a lalata mana suna da al'adar mu, zaka iya fahimtar da Badi'atul Noor ta saka baki ya rabu da ita, ba matar aure ba ce domin sun sabawa alada da tsarin mulkin masarautar nan, ita kanta yarinya taya zata yi solve din matsalar masarautar nan? Infact abubuwa dayawa da baki yake bukatar fada, amma kuma dole sai dai Yaren Kurame." Shiru tayi ganin har lokacin kansa na kasa, bai ce mata cikanki ba. Ta ja gwauron numfashi ta ce. "Hmm! Bansan me Badi'atul Noor take son nayi ba, duk da hakura da nayi tana zuba ikonta sai dai ba zan lamunci kace zaka sadaukar da kujeranka ga Abuturab ba, a jira dai Allah yayi ikonsa yawwa domin na fahimci kome." "Umma wallahi daga Badi'atul har Abuturab babu me tunani akan kujeran da nake, Umma ki gane Badi'atul Noor bata da ra'ayi akan mulki ko wani abu, don Allah ki daina fadar haka akanta." Gwalallo idanu tayi cikin madaukakin mamaki ta ce. "Hmmm! Ka zata bani da sani ne akan mutanen yau? Meye basu yi kamar ba zasu yi ba. Allah na tuba ba dai ayi sha'anin na birni ya cuci na kauye ba, yanzu abin da nake so, ka sa Abuturab ya shigar da maganar auren Sarah ubanta sarki ne wan ka, kaga kenan zata haifa mana zuri'a dayyiba." "Umma idan Badi'atul Noor tazo zan kawo ta, sai ki mata bayani yadda zata fahimta wallahi ba zan iya tashin hankalin ta ba." "Laaaa tsoronta kake ji? Kawai ka gaya min tsoron ta kake ji, shi kenan tunda ban isa da kai ba, Badi'atul Noor ta isa da kai ai, ba kome na haifa mata fatari yasaka ta juya ka son ranta, ni da na haife ka ban isa juya ka ba."
"A'a Umma ba haka nake nufi ba, bana son kina cusa kanki cikin hidimar Badi'atul Noor ce, amma kiyi hakuri zan duba kuma zan tuntube Aliyun, amma idan ya ce baya son ayi hakuri Yaran yanzu ba a musu dole ba, sun bata zumunci balle an musu dole." Sake ballo wani rikici tayi yayi ta lallabata amma baki daya ya kasa fahimta, sai da aka kira shi yayi baki ya kyale shi tana kara cika tana batsewa, kuma dole Badi'atul Noor ta saka Abuturab sake matarsa.
The following day, Ummi suka iso da Ra'is sai dai baki daya bata samu haduwa da kowa ba, domin ta kwaso mura me shegen karfi, wanda ya tilasta mata isolating kanta na wani kwanaki. A hankali ta samu like five days, sannan ta amsa kiran Sultan. Bayan ta zauna tana kallon shi, idan ka kalle shi zaka fahimci yana cikin damuwa sosai, amma fuskar shi taki nuna haka, tana saurin fahimtar damuwar shi daga yadda yake yawan kura mata idanu ne, haka yasa ya ce mata. "Your highness kana lafiya kuwa?" Ajiyar zuciya ya sauke ya ce mata. "Queen Mother, ina cikin damuwa." Ya kwashe mata kome ya gaya mata, sannan ya yi shiru yana kallon yadda fuskarta zata dauka, sai yaga bata damu ba, sai daukar apple tayi tana ci tana kallon tv."baki ce kome ba?" "Eh toh me zance.?" Ta kuma tambayar shi, "i thought you would said something?" "Ko daya, is oky idan suka tunkare ni, amma basu tun kare ni ba, babu wanda zan mai dawa magana. Itama Daulah ina jiranta shi kenan ai" shi a tunaninsa zata d'aga hankalin ta ne, sai yaga bata damu ba.don haka ya bar zancen.
Wasa wasa Sultanate tasan Ummi ta dawo amma ko da wasa, bata yarda sun hadu ba, domin tana fada cewa Badi'atul Noor ba mutu ba ce, ita kanta bata ragawa kanta ba, balle wani don ko tafiya take kamar akwai masu taka mata baya, asalima kamar aljanu na.mata hidima ne. Shi yasa taki yarda ta hadu da Badi'atul. Sai da Ummi tayi sati biyu sai ga Hajiya Daulah, domin koda Ummi ta dawo rumor's din da ake a cikin masarautar yana yawo. Da Hajiya Daulah ta iso baki daya a bangaren Sultanate ta sauka. Hajiya Suhailah tana kallon su, aka rasa wnada zai kuskura ya tunkari Badi'atul Noor da zancen sake Sa'ade...(😂😹🤣 wai me suke nufi happy weekend 😬😂)
#Mai_Dambu
[09/07, 8:02 am] usmanlauratu71: 60.... Tun daga nan Hajiya Daulah ta fara gane how Badi'atul Noor take domin, bata ganta ba amma kuma ta fahimci yadda kowa ke shakkar, har ta kwana ta wuni Sultanate bata ce mata kome ba, karshe da ta gaji ta ce mata. "Ranki shi dade, ina ta jiran ki akan al'amarin Abdul baki ce kome ba." "Kin san ba zai yiwu na tunkare ta ba, amma ke zaki iya idan yaso sauran goyon bayan zan baki." Sultanate ta fada tana kallon ta, don ita kanta Badi'atul Noor ba kyaleta zata yi ba, ai kuwa haka aka yi. Bayan sun gama magana wurin la'asar aka tura a kira Ummin, tana tsaka da waya da Abuturab, sai da ta gama waya sannan ta cewa yar aikan. "Kice ga ni nan zuwa." Sai da ta b'ata lokaci kafin ta shiga ɗakinta ta shirya sosai, ta kure a daka. Tana fitowa ta kira Ra'is. "Kana ina?" "Ina tare da Sultan a fada." "Madalla Wazir karami" "Na gode Ummina." "Allah ya muku albarka." "Amin Ya Allah" kashe wayar tayi ta nufi part din Sultanate, kure wanka tayi yadda baki daya ka ganta sai ka firgita. Tun kafin ta isa falon masu kula da bangaren Sultanate suka yi ta zubewa suna gaishe ta. Har ta isa cikin falon, zama tayi a daya daga cikin kujerun falon. Ta sakar musu murmushi sannan ta kalli fuskar Sultanate don ita aka ce tana kiranta, "Allah ya baki lafiya da nisan kwana gani, da fatan na same ku lafiya!" Tabe baki Sultanate tayi tana faɗin. "Lau tunda har kika iya gaban kanki ba, ashe kuma kin saka Aliyu ya sake Latifah inji ba kamata yayi tana ha'intar auren shi ba? Kuma ba laifin kisan kai tayi ba?" Murmusawa tayi ta ce. "Eh tow ta wannan bangaren sai dai nace miki, hurimin na ne da d'ana, ha'inci da kisa basu kai girman laifin da zai saka nace Abuturab ya sake ba, sai dai ina iya yafewa mutum amma bana yafe cutar min da Y'ayana!" Wani irin kallo Sultanate ta sakar mata tana faɗin. "Shi Abuturab din hala jariri ne da za a cutar da shi, dadin abin kun fi kusa da Uban Yarinyar.". "shi yasa nake mamakin yadda wasu suke mana katsalandar s cikin matsalar mu, tunda bata shafe su ba." "Allah ya baki hakuri, kin sai dai nice na haifi Uban Aliyu" dauke kai Ummu tayi tana murmushi ta ce. "Eh shi yasa nake jadadda miki ni ce na haifi Aliyou, kuma ni keda ikon saka shi na hana shi, ai ba laifi ba ne koya min aka yi." Harara Sultanate ta watsa mata tana cewa. "Na tura sako fada, domin ba zai yiwu ki saka Aliyou ya auri matar wani ba, domin aure ne akan aure. Sannan nayi magana da Dauda na Jama'a, zai duba al'amarin aure tsakanin Abuturab da Sarah, na yanke shawarar."
"Shawara bata karbu ba, Ummu Mansurah babba, ni Badi'atul Noor nace ba zan saka Aliyou ya sake matar shi ba, auren shi bisa ka'idodin addinin musulunci aka yi, sannan kuma aka tabbatar da haka, batu na Dauda ya duba yiwuwar auren Sarah da Aliyou na sake, duk wanda ya sake ya saka kansa cikin maganar sai na kure mishi hadda." "Dole d'anki ya sake mana Sa..." A fusace Badi'atul Noor ta daka mata tsawa. " Ki min shiru!" Ta bude mata golden eyes dinta, hàdiye yawu tsoro Daulah tayi tare da kasa da kai. "Ba dake nake ba, da ita uwar gayyar nake, kul ina magana ki jefa min baki, baki isa ba wacece ke? Me kike da shi. Na kuma magana ki saka min baki sai na saka an rufe min ke wallahi" sannan ta juya ga Sultanate tana murmushi ta ce. "kar ki damu Uwata, da ita nake ai ba zan miki tsawa. A ina muka tsaya ma?" Tsabar ta tsorata bakinta yana rawa ta ce mata. "Ai kin ce ba zai yiwu ba, kuma na fahimci haka Badi'atul Noor" murmushi tayi ta kalli Daulah. "Da ace tun farko kin dauki rayuwar Yaranki da muhimmanci ba zan tab'a goyawa Baba karami bayan auren ta ba, amma baki daya a duniya lallai so kike a san ke wata ce, ke din banza idan kin mutu a ina za a saka ki rami, sannan kar ki sake ki kara kwana a gidan nan akwai mota zai mai dake airport kar na kuma ganin ki, soka ki za ayi a cikin rigimar da kullum ba karewa xata yi ba. " Gyara zama Ummi tayi ta daura kafa daya akan daya ta ce mata. "Kin ga same ? Yara biyu na rasa lokaci guda, tsakanin su kwana bakwai. Duk da haka ban tab'a kawowa zan manta abin ba, na rasa Yayata da nake bi ita da D'anta babban dan gidan nan, ita Yayata da cikin wata tara. Kin zata na yafe ne? Ina sane, don haka ki koma gida ki karfaffa d'anki ya tsaya da kafar shi, Sa'ade ba matar shi ba ce, sannan ya koyi son abin da yake rabon shi ba kwadayin ba. Gidan nan da kike gani illarsa ta fi da gamsheka domin idan da nisan kwana ya sare ka zaka rayu, a gidan nan idan aka sare ka dai ka mutu. Sannan ina son my baby boy I can let him go down like that, kin fahimta duk wanda ya sake ya shiga al'amarin Aliyou wallahi sai na batar da shi ko uban Aliyou ne balle wata ko wani, im always protect my baby boy, don haka ki saka kafa ki bar gidan nan, Allah ya bawa Abdul mace ta gari, idan kuma kina da wata magana kiyi." Ta fada tana kallon Sultanate da tayi tsuru-tsuru. "Sultanate baki jin dadi ne?" Mikewa tayi da sandarta. "Zan kwanta ne kaina yana ciwo" "ki sha magani kafin ki kwanta " sannan ta juya ga Hajiya Daulah da jikinta yayi sanyi sosai, don maganar Ummi ya shige ta. " Ita uwa tana amsar duties dinta na uwa ce daga ranar da ta zama mace, daga ranar da ta san tana dauke da wani abu a tare da ita, zata kara zama uwa cikakkiya, adalcin da uwa zata yi ta samawa danta Uba na gari, haka shi ma Uba, adalcin da zai yi ya samawa dansa Uwa ta gari. Baki san gwagwarmaya akan Yara ba ne, domin da kin sani ba zaki tab'a takowa har nan akan matar da bata son d'anki. Da kin san lokacin da uwa take hana idanunta barci domin rayuwar Yaranta ya inganta ba zaki tako nan ba, bana fatan ko da wasa wani yaji kuncin da na ji, amma xan baki shawara ki tsaya akan matsayin ki na uwa ta haka ne d'anki zai zama a tsaye koda baki nan, ina son Yarana da yawa, so ni ba zan tab'a hana so kome ba, matukar bai sabawa Addinin Musulunci ba. Da wannan nake baki shawaran kar ki sake barin wani yayi amfani dake domin maslaharsa." "Na gode sosai, na gode sosai." Ta fada tana mikewa, itama Ummin barin gidan tayi sai da ta nufi part dinta ta kira Ra'is ta ce ya je ya dauki Hajiya Daulah ya kaita airport. Tow ya ce. Bayan barin ta gidan Sultanate ta fito zata tari Daulah. "Ke munafunci ne ki bari na kara gwada. " "Me zaki gwada? Tunda uwata ta haife ni ba a tab'a min tsawar da naji shi kamar aradu ce, idan akan matar danta ne da danta na hango zata iya kome, dayawa cikin maganganun ta sakonki ne, don Allah kyale ni kar ki saka ni cikin tashin hankalin ku, na gano inda na gaza akan Yarana."
Take jikin Sultanate yayi sanyi, wato ita Badi'atul Noor, duk wanda ta zauna da shi sai ta asire shi da magana, tana ji tana gani Daulah ta tafi, kuma ta kasa kome abin ya dame ta, yanzu tana ji tana gani mulki zai fita a hannun danta.
***
UK.
Zuba mata idanu yayi, tea take sha a hankali. Yau da a warware kunnen, sai kallonta yake kurban tea ɗinta tayi ya ɗan tab'a saman bakinta, kallon bakin yayi. Murmushi yayi ya kai hannun shi yana shafa saman bakinsa. Bata gane ba, ya kuma shafawa bata gane ba. Mikewa yayi a hankali ya kai bakin shi ya cafke baƙin nata, ya fara tsotsa in gentle, shi da ya je goge wurin zak'in sugar da yake saman bakin ya rinjaye shi, bai san lokacin da ya shiga lalubar bakinta baki daya ba, niman harshenta yayi cikin wani irin nutsuwa da shi kansa, bai tab'a zatan yana da ita ba, hannunsa daya ya kai bayan ta, sannan ya samu itama hannunta dukkan biyu suna rike da rigar shi, so take ta kwace bakinta domin ji take, kamar zai cinye mata bakin gabakidaya, haduwar harshen shi da nata, ya haifar masa da matsanancin ƙishirwan da yake ji, shi kansa jin wani irin mazantaka yake tana fisgar shi, amma haka yake calming kansa, tare da tsayawa iya nan, sai da ya kai kusan minti sha biyar a iya French kiss, kawai kafin yayi broke kiss din, ashe har da guntun kwallar ta, domin wannan shine first time da aka yi kiss dinta, sunkuyar da kai tayi hawaye na zuba, tun farkon fara abin ta sake mug din tea ɗin a kasa, karar shi yasa Latifah lekewa lokacin da tazo duba yana nan ko ya tafi, sai dai ganin yadda yake kiss din Sa'ade ya tsaya a ranta, babu shiri ta rufe kofar tana jin wani irin yanayi yana fisgar ta, koda uban bala'i sai ta shiga tsakanin su. Ita kan Sa'ade kin kallonshi tayi karshe ma ban daki ta wuce abinta, tana zuwa ta rufe kofar da sauri tana kallon kanta ta madubi, shafa bakin tayi da sauri ta rintsa idanun ta. Wani budurwan kunya ce ta kama ta. Shima a dakin bai ga wani kuskure da yayi ba, infact matar shi ce. And yana da right da zai yi abin da yake so da ita, murmushi yayi yana kallon kofar dakin. A hankali ya gyara dakin. Har ta fito daga toilet din amma kanta a sunkuye taki yarda su hada idanu. Haka ya koma gadon ta zauna, zama yayi a kujeran. Shigowar Drs din da suka yi aikin yasa ta mikewa ta zauna. A hankali suka zauna aka fara tattaunawa kafin aka shiga kunce kunnen, ana kunce daurin wani irin kara kamar an buga kararrawa yasa ta rike kunnen tana fashewa da kuka, rungumar ta yayi tana rike da kunnen. "congratulations, aikin yayi kyau sosai saima fatan sauki" wata nurse ta matsa tare da cire hannunta da jini ya bata, ta tura mata device. "Wannan zai taimaka mata kafin kunnen ya warke, amma aiki yayi kyau. " "Thank you" Abuturab ya fada. "Zuwa jibi zamu sallame ta, sauran aikin sai sabon wata gaba me kamawa. Ka shiga da ita cikin mutane domin device din ya zuko mata hayaniyar mutane. Haka zai saka ta saba da mutane da kuma makaranta." "Na gode " bayan fitar su ne, ya cigaba da rungumar ta. Hannun shi ya kai bayanta yana shafa bayan, tayi lub a kirjinsa. Yarinyar nan bata san yadda take narkewa a jikinsa kashe shi take da rigimar ta ba, haka ya lallabata har tayi barci, yana gyara mata kwanciya Latifa ta shigo. "Abuturab ina son ganinka" kallon ta yayi sannan ya ce mata. "Ok Ina zuwa!" Ya dauki coat dinsa ya bi bayanta, har waje can, zama suka yi ta kalle shi. "Dama akan abin da ya faru ne, ko zaka maida ni zan gaya maka gaskiya abin da baka sani ba " "bana buƙatar sanin kome, tow wai ma me zan sani bayan kin rena kowa akan abin da kika sani " "ina son ka zan gaya maka gaskiya amma firstly ka mai dani dakina." "Sai dai ki samu Ummina." "Zaka mai dani dakina koda Umminka bata sani ba" ta kai bakinta kamar zata sumbace shi. Saka hannu yayi ya tare ta. "ban yi wannan girman da zan yi kome gaba gad'i ba, sai da iznin Mahaifiyata..
#Mai_Dambu
[10/07, 9:07 am] usmanlauratu71: 61.... Kwara.
"Hajiya kamar na sanki?" Ra'is ua fada yana gyara madubin motar, zunzurutun iskanci. Ya kuma juyawa ya kalleta, "huh wace ce kema?" Banza ta mishi tana kallon window waje. "Huh Hajiya Daulah?" Ya fada yana murmushi. Wayar shi ce ta yi kara ya ɗauka tare da sakawa a handfree ya ce mata. "Barka dai Ummin mu, gatar mu the great queen Mother." "Ka ɗauke ta?" "Eh Ummina ina zan kai ta?" "Airport ka kai ta cikin amincen Allah!" "In sha Allah, ai guest din mu ce, za a kaita cikin amincin Allah." "Allah ya maka albarka." "Amin Ummina" ta kashe wayar. Sake kiran shi Ummi tayi, ta ce mishi. "Kada ka mata magana, itama Uwa ce domin nasan halin ka da shegen tsokanar tsiya " "tow Ummina " ya fada yana murmushi. Kashe wayar ta yi, yayi ta dariya. Wato Ra'is baya jin magana sam, domin figar motar yayi a guje. Ware idanu hajiya Daulah tayi tana faɗin. "Kai Yaro! me na maka zaka hallaka ni?" Smirk yayi irin emojin din nan ya ce mata. "a'a baki min kome ba, domin kuwa Ummi tace na kai ki da amincin Allah ." Haka yayi ta gudun ganganci a garin, sai da ya hautsina mata lissafi sannan ya koma gefen hanya ya tsaya da sauri ta buɗe motar ta fara kwara amai, murmushi yake yana faɗin. "Ki godewa Allah Ummi tana da lissafi da kirki sosai, da ace wata ne sai na kusan watsa ki a cikin rami " "Amma ina jin tace maka." Murmusawa mata yayi ya ce mata. "ke da kika zo kina Nana hauka a cikin gidan fa? Har Abban mu ya ce ga abin da ya dace ki ce a"a. Mafi girman kuskuren da zaki kuma aikatawa, shi ne kara kwaso kafaffunki da sunan a kashe auren Future's king da matar sa, sai na taka mota na kai ki bakin dam kin fada cikin ruwa, babu abin da ya dame ni." Shiru tayi ya koma cikin motar ya cigaba da janta. Har airport ya kaita, ya mata kome sannan ya juya ya kalle ta. "Ki cewa Abdul ya koyi hakuri da abin da yake da shi, domin mu ma da muka fito wancan gidan haka muke hakura da abin da muka samu, saboda koda gaskiyar ka, sai an kashe ka. Mahaifina yana raye amma saboda gaskiyar da yake son ta rayu yayi karyan ya mutu, idan har saboda gaskiya zaka zabi mutuwa, me kike tunanin zai faru da kike kokarin saka kanki cikin hidimar masarautar nan? Kin ga Ummin mu har yau yayanta basu da ikon watayawa a cikin masarautar nan domin rayuwar su farautar ake balle ke da son zuciya ya kwaso ki, don haka zan baki Shawaran karshe kar ki kuma zuwa masarautar nan da sunan wani abu, idan ba alkhairi ba shima ki zauna iya inda kike son tsira da rayuwar ki da ta d'anki." Kamar wacce aka watsa ruwan sanyi, haka tayi tsamo-tsamo. Har ta juya zata tafi ya ce mata. "Kome da kika ganshi a duniyar nan a rubuce yake." Daga haka ya wuce bata ce mishi kome ba. Sai da yaga tashin jirgin su hankalinsa ya kwanta. Sannan ya juya yana me wucewa wurin motar sa.
A bangaren Ummi kiranta Sultan yayi ya tambaye ta, me ya faru. Murmushi tayi ya ce mishi. "babu wani abin da za ayi domin na kwantar da tarzoman su." "Na gode sosai, kin yi min abin da na gaza yi, kiyi hakuri ɗazun na tura Ra'is da soke maganar Abuturab ga Dauda na Jama'a." "Allah ya kara maka lafiya da nisan kwana." Ta fada tana kashe wayar.
***
Kallon ta yake yana mamakin halinta, "Zaka iya mana, nasan zaka iya ka dawo da ni dakina " shiru yayi yana kallon ta, bayan ya gamawa Lucky alkawarin daga ita babu wata mace. "Ok bani wasu yan kwanaki zan yi nazari, idan mai yiwuwa ce zan gaya miki idan ba mai yiwa ba ce zan gaya miki." Daga haka ya juya abin sa. "baka son gaskiyar da zan gaya maka ne?" Murmusawa mata yayi sannan ya ce. "Bana bukata." Ya fada yana wucewa dakin da Lucky take, a hankali ya shiga ya shafa kansa yana me Ciro wayarsa ya tutturawa Ummi sakon Latifah. Turo mishi sako tayi, da cewa. *Duk yadda zaka fitar da Sa'adatu kar ka sake wani abu ya cutar da ita idan ba haka zaka ga fushina.* _in sha Allah haka ba zai faru ba_ kallon Sa'ade yayi d bata san me ke faruwa, takawa yayi har gefenta ya zauna, yana me kallon hannunta da yake dauke da zanen lalle. Saka hannun shi yayi ya sarkafe da nata. Sumbatar hannunta yayi, wani deep warm kiss ya sauka a hannun. Kiran wayar shi Ummi tayi. "Na'am Queen Mother" ya fada yana karawa a kunnen shi. "Ummi na rike kaina domin Sa'adatu ne, bana son na zauna da wata mace bayan nasan ita kawai nake muradi, idan kuma wani abu." "Shi yasa na gaya maka, kome zai iya faruwa tunda, zata dawo ne domin daukar wasu abubuwan da ko karasa abin da bata magana ba. Kar ka sake alakar ya haifar da abin da zai saka Sa'adatu kuka." "In sha Allah babu abin da zai faru." Ya kashe wayar yana kallon Sa'ade da take wasa da yatsun hannunsa da ya sarkafe da hannunta. Haka suka zauna shiru yana jin wani irin dumi daga jikinta yana shiga jikinsa. "me kike bukata? Ni naki ne!" Gyada kai tayi cike da kunya, domin baki daya ya sata jin kunya, ko ba kome yanzu tana jin muryansa sosai. Ajiyar zuciya ta sauke tana me soke kanta a gefen kafadar shi. Janyota yayi jikinsa yana shafa bayanta. Sake lafewa tayi a jikinsa kamar mage, yana jin Tudunwadarta a jikinsa wani irin abu yaji kamar ana tsikara mishi allura. Matseta yayi da hannu daya, yana me kai ɗaya hannun saman cinyarta zuwa cikin rigar ta, shi kansa kamar ana ingiza shi, ya shiga bin tsarin kome na cikin yana tabawa, musamman cibiyarta, lumshe idanunta tayi da mugun karfi tana jin kamar anan jijjiga duniyar ta, iya tafiyar tsutsa yake da wurin. A hankali yake matsar da hannunsa, har zuwa na Fulaninta. Wani irin numfashi ta ja, da sauri ya zuba mata idanu, ganin yadda ta rike rigarta gam yasa shi fahimtar sakonninsa suna da tasiri sama da fada a baki. Jininta da jikinta ne suka dauki wani irin dumi da rawan sanyi, musamman da ya kasance al'amarin ya kai kan Tudunwadarta ta. Jikinta sai wani irin rawa yake, shi kuma bai fasa kaiwa da komowa ba. Hawaye ne yaga na zuba a fuskar ta, domin shima ya manta inda suke. Yana shirin wuce makadi da rawa. Harshen sa ya saka yana lashe hawayen, har cikin kwarmin idanun da ya tsotse ruwan hawayen. A hankali ya sauko da kansa zuwa karan hancinta, tsotsar karan hancin yake kamar wanda ya samu wani alewa, ya sauko kasan hancin zuwa bakinta, rike shi tayi gam, domin hannunsa bai dai na abin da yake ba, wani abu take ji kamar tana fitsari ne oho, ko motsi jikinta yake yi bata sani ba. Ta san dai baki daya kashe ta yake da wani abun da bata tab'a barin Abdul ya mata ba. Kamar yadda yake bayyana mata kome, haka take rike da rigarsa har lokacin. Bakinshi ya kai habbatarta, ya shiga cinye habbar har zuwa wuyar, tashi yayi daga zaune ya tsaya a gabanta, jikin shi yana wani irin rawa, ya shiga bude botirin gaban rigarta. K'amk'ame shi tayi, tare da sake rintsa idanunta. A zafaffe ya shiga ya motsa ilahirin garuruwan da suke tare da ita, babu kauye da gundumar da bai kai kansa wurin ba, kamar wani zautacce haka ya koma mata, sai da yaji sautin kukanta yana tashi yasa shi janye hannunsa, ya kai hannunta saman shugaban karamar hukumar shi ya daura a kai. Bata bude idanu ba, har ya bude zip din wandon ya saka hannunta a kai, da sauri ta ware idanun ta, ta ga abu bata san lokacin da ta fashe da sabon kuka ba, tare da saka hannu a bakinta, jikinta yana rawa. Rufe idanunta tayi tana kuka, mai da zip din yayi ya gyara mata rigarta. Ya zauna yana me rungume ta. Ina zai iya wannan abin da ya taso masa, wato dan janyota jiki da yayi ya haifar mata da wannan tashin hankali.
Dakyar suka rabu ta fada mata tayi wanka da tsarki, bayan tafiyar shi tayi wanka, kamar Latifah tasan da tafiyar shi, ta shigo ganin yadda Sa'aden take goge gashin kanta da towel. Kallonta tayi cikin sakin fuska ta tambaye ta, da sign language ta ce mata. "Kina nan dama?" Wani irin kallo Latifah ta mata, tare da zama ta ce mata. "Ya akayi kika jika kanki?" Sunkuyar da kai tayi, me zata ce mata. "Wani abu ya shiga tsakanin ku da Prince ne?" Ta tambaye ta, a rude, kunya yasa Sa'ade rufe fuskar ta da towel. ranta yayi mugun b'aci. Tab'e baki tayi ta ce mata. "Kin san zai mai dani ɗakina kuwa?" Da sauri Sa'ade ta cire towel din, gyada kai Latifah tayi ta ce mata. "Ni nace yazo ya miki abun da yake min, kar ki damu akan ya kawo ki nan ya ajiye ki, ai tunda muka rabu kullum muna tare, yanzu ba gaji ne nace kema yana ɗebe miki kewa, domin bana kishi dake" gyada kai Sa'ade tai, ummi ta gaya mata matarsa ce, amma sun raba auren saboda wani dalili. Ganin ta jefi karamin kwanyar sa'aden cikin damuwa ta ce mata. "Kar ki damu ai ni ba zan zafaffa kishi akan sa, nasan duk abin da zai nima na kwana biyu ne zan ce ya cigaba da ɗebe miki kewa, kinsan dake bazawara ya auro ki wani ya gama bude miki idanu, ba zai samu gamsuwa dake ba, amma kin gani budurwa ya same ni. Na sha wahala a hannunsa, kun zawarawa ai kofar ko faci aka masa a bude yake kamar Rijiya " daga ta ficce a dakin. Zama Sa'ade tayi shiru, tana kallon kasa. Tun daga lokacin ta daukewa Abuturab wuta, kamar yasan wani abu ya faru sai ya ki niman makale mata, ranar da za a same ma. Latifah tazo tana wani shishige masa, kamar ya share ya sai ya kyaleta. Duk sa'ade tana kallon su. Prince yi min kaza, Prince duba min wayata, karshe yadda ta zauna dab da sji har kafad'arta ba gogan na shi, kallon su kawai sa'ade take yana yake. Har aka sallame ta, cikin wani irin jan aji ta kame kanta, ta koma bayan motar ta zauna tana yaki da zuciyar ta, domin wani irin kuka take ji, amma taurin kai da zuciya ya hanata kukan, ganin yadda ta kame kanta ba haka Latifah taso. A burin ta Sa'ade ta birkicewa Abuturab da hauka sai kuma haka bai faru ba. Har gida da suka isa bude motar tayi, ta wuce hanyar apartment dinsu, ta tsaya. Ganin yadda tayi tafiyar bata jira su ba, ya sa fita ya bude kofar gidan dake ana sanyi har da ƙanƙara. Sannan ya juya ya koma ya kwaso kayan su. Tunda ta shiga ta wuce ɗakinta bata kuma yarda ta bi ta kansa ba, gyaran ɗakinta tayi ta saka turaren wuta. Sannan ta cire kaya, tana kokarin daura towel ya shigo, da sauri ta daura. A hankali ya tawo har inda take yana kallonta. "Laifin me na miki!" Ya tambaye ta, yana jan towel din da ta daura, "ina kula dake, wato har kin san ki dafa mutum da ruwan sanyi, ni na taso inda ko murmushi kayi sai mun wurga ayar tambaya akansa." Ya ja towel din ya fadi a kasa. Ganin har zuwa lokacin bata yarda da kalle shi ba, sai madubin dakin take kallo, juyar da ita yayi tare da watsar da kome na madubin, ya daurata saman madubin. "me nayi da na cancanci haka? Baki tausayina ne da zaki na fushi da ni " ya d'ago ya daura saman dress mirror. "me nayi da zaki na min fake smirks a gabanta. Open your heart, ki gaya min meye a mind ɗinki. So kike Ummi ta saɓa min?" Ya fada bayan ya cire rigar shi. "yau kwana biyu ina lura dake, me yayi zafi?" Ya shiga bin duk wani abu na jikinta yana tab'a,cikin kulawa da salon kaunar shi me ratsa zuciya. Gashi bata da hakuri akan tab'ata ya fahimci ana taɓa sai kuka.bakinsa ya kai kunnenta. "Ba kuka nace ki min ba, meye nayi kike treat dina haka?" Ya kai bakin shi wuyarta yana lasa har zuwa fuskar ta. Kamar zai cinye mata fuska. Domin mahaukaciyar kissing yake mata, hannun shi dukka biyu suna kan na shanunta da suke mata zafi. Bakinsa ya kai kamar wani baby ya cafke sai da ta sake wani irin kara. Tana tura kansa yana kara manne mata. Bata san shi bane bata san waye Abuturab ba ne, fushinta ya saka yana son yaji duminta, yaji hau take fushi haka. Yadda take kokarin janye shi haka yayi cak da ita zuwa gadon su. Ya mata iyaka da wurin, baki daya ya manta ummi ta gaya mishi bata san kome a wannan duniyar ba, shi yadda yaga Abdul yake kulafucinta tunanin shi basa yayi hala ya tab'a zumar ce ya haukace rashinta, sosai ya shaida mata kome akanta. Ita wani abun da yake mata ma, ko a tarihi bata taba ji ba, amma qaddara yau yasa ta ganin abin kamar a mafarki. Ga babu baki balle tayi ta ihu sai kuka take da bata san na meye ba, bata taɓa sanin akwai abin da ya kai haka, shi yasa da ya fara wanin abin da yafi haka, kasa kuka tayi tana ture kansa a inda yake, ture shi take tana son ya kyale ta. Amma baki daya Abuturab so yake ya goge mata hadda, don bakin Jarabawa duk abin da suke akan idanun Latifah da hawaye ke zuba mata, kamar an dasata, tana kallon yadda Abuturab yake making love da yarinyar da bata kaita kome kome, ya zubda girman sa yana wani abu kamar dan iska, wato ita ce ma baya kauna, shi ne zai zauna yana kashe yarinya karama da abubuwan da ko ita babbar mace sai haka, kuka ya saka tana me toshe bakinta. Shima Abuturab din kamar yasan ko jikinsa ya bashi ana leken su ne, kashe hasken dakin yayi, musamman na gadon, domin itama Sa'aden bayan ta gama gyaran dakin kashe hasken yayi ta kunna iya dai-dai na jikin gadon. Sai yake shagalinsa tare da jin kamar ya cinyeta a a wannan ɓangaren, sai dai duk abin da yake iya haka ya tsaya. Bai nemi wuce sauran iyakar ba, musamman da yaga ta gama razana da shi, komawa gefe yayi yana me jan numfashi yana shafa fuskar ta. Domin taci kuka har ta godewa Allah, a hankali zai koyawa kansa yadda zai tafi da ita har duniyar maji dad'i...... (Fuck the enemies 🖕)
#Mai_Dambu
[11/07, 10:06 am] usmanlauratu71: 62.... Tun daga wannan ranar, abubuwa dayawa suka fara samun mazauni a hankali, domin dai shi yaki d'agawa Sa'ade kafa, sosai yake koya mata dabi'unsa da yadda yake, wadda har ta kai ita kanta, ta fara kokarin fahimtar abin da yake koya mata. A bangaren Latifah kwazazzaban ranta tayi tana ganin kamar Abuturab dawo da ita zai yi, bayan kuwa ba karya ba dawo da ita zai yi, asalima dauko wani hanyar wulakanci ya mata, shi ne duk yadda taso ta gaya mishi abubuwan da suka faru, fir dan batalikin nan ya ki amincewa. Asalima sai ya kasance basu zaman gida da Sa'ade, idan suka fita yawon buɗe ido suke da shakatawa. Idan kaga Sa'ade sai ka sha mamaki, ta kara cika duk da babu abin da kai shi bakin boda, amma ba tana shan murza irinta wanda yasan me yake yi, ga wani feshin love da yake koya mata, zuwa yanzu ta gane girman abin da yake mata, domin bini bini tana kwance a jikinsa. Ko tana makale a gefensa. Kamar yadda yayi alƙawarin sai ya cika rayuwarta da idanunta, haka ya cika Idanunta don idan yana gefenta zai yi wuya ka gane mata, yai Saturday, tana kwance a jikin shi ta bude idanu tana kallon yadda ya makalkaleta. A hankali ta fara janye jikinta yayi maza ya bude idanun shi. "Ina zaki?" Ya tambaye ta, mai da idanunta tayi ta rufe tare da daura kanta a kirjinsa, tana jin bugun zuciyar sa. Hannunta ta kai bayan shi tana shafa bayansa. "Shi ne nace ina zaki?" Bude idanu tayi ta ɗan matsa kaɗan zuwa fuskar shi ta sumbaci bakinsa. Irin unexpected din nan, shi kullum sai dai ya mata amma koda wasa bata taɓa kai hannunta ko bakinta da nufin ajiye mishi wani tarihi ba. Ware idanu yayi tayi maza ta janye tare da fadawa ban daki ta rufe kofar yana jin yadda take giggling, ikon Allah ya kai hannunsa bakin yana tab'awa. "Lallai yarinyar nan!" Ya furta a hankali, tashi yayi ya saka shirt ya nufi kitchen, ya fara kokarin gyara kitchen din ya share sannan ya daura musu abin karyawa, tana fitowa busar da gashin kanta tai da handry. Sannan ta nufi wurin kayanta ta ciro wata Flora skirt da whiter shirt armless. Sai craft veil da ta yane kanta da shi, oil kawai ta shafa a jikinta. Oud pur ta goga a bayan hannunta shafe jikinta da shi. Fuskarta kuwa dan hoda ta shafa sama sama, sai lipglow ta shafa. A hankali ta juya tana kallon dakin. Gyara dakin tayi tsaf ta cire zanin gadon da suka kwanta sannan ta shimfida sabo, ta dauki wanda ta cire ta saka a cikin washing machine, ta wanke shi. Sannan ta dauki zuwa bacloy na gidan ta shanya. Hango motar Latifah tayi ta d'aga mata hannu. Ita ta kwana biyu bata ganta ba, itama Latifah kallon Sa'ade take dake tana cikin mota ne, kura mata idanu tayi. She hate the girl, domin tana ganin ita ta mata iyaka da Abuturab. Baki daya a cikin abin da bai wuce sati biyu ba yarinyar ta sauya. Haka ta ja motar ta tana jin babu dad'i. Ita sa'ade bata san yanayin da take ciki ba, sai da ta shiga cikin gidan ta tuna da abin da Latifah ta gaya mata a asibiti, don haka tana shiga kitchen, rungumar shi tayi ya baya, tana murmushi sumbatar bayansa tayi ta juya tana kallon yadda fuskar shi ta yalwata da farin ciki, shaƙar kamshin abincin tayi ya mishi alamar (👌🏼) yayi. Dawowa gabansa tayi ta wani gefe can ta shiga tambayar shi, me yasa Latifah bata kwana anan? Kallonta yayi ganin sosai take son sanin wani abu. Bai boye mata gaskiya ba, ai basu tare. Shiru tayi kafin ta shiga mishi bayanin yadda suka yi a ranar, shiru yayi yana saurarenta. Kafin ya tambaye ta. "shi ne yasa ranar kika yi ta bani ciwon ka?" Tura baki tayi tana gaya mishi. "Tow cewa tayi ni bazawara ce, kuma ita ta tasa ka kula ni shi ne ba zan ji haushi ba." Idanunta ya kawo ruwa. Kwashe abinciin yayi ya kai falo, ita kuma ta gyara kitchen din, suna cin abincin ya kira Ummi suka gaisa, bayan sun gama ya ce mata, zai fita yanzu zai dawo. Yana fita asibitin ya wuce. Inda su Latifah suke zama, nan ya nufa yana zuwa ya riko hannunta suka fito daga yanayinsa ta fahimci akwai matsala, har wurin motar sa ya kawo ta. Ya bude mata ta shiga. Wato tunda Uwarta ta haife ta bata taɓa ganin fushin da ya bata tsoro irin na yau ba, asalin fuskar sa jajjur tayi yayi bala'i kamar zai dake. "Idan na kuma ganin ki da mata ta, wallahi sai kin gane baki hankali, kuma da kike tsammanin zaki yi amfani da ni ainasan kome." Daga haka ya kuma buga mata tsawa ta fita daga motarsa. Kamar munafuka ta fita, dakyar ta bar harabar. Can wani lungun asibitin ta Ni ma zama tai ta ci kuka sosai.
Lokacin da ya koma gidan, ya samu Sa'aden shi tana ta barci.
***
Sokoto
Kwana biyu Hajiya Daulah ta dauka, tana jin ta wani iri, domin bata tab'a kawowa akwai wacce tafita bala'i ba. Sai da Allah ya hadata da Badi'atul Noor, duk sai ta ji kunya ya kamata. Bata saka Abdul a idanunta ba. Dirin mota ta ji zuciyar ta kamar zata fado a yan kwanakin nan tana fama da faduwar gaba. Turo kofar falon aka yi Afiyyah ce, fuskarta kamar wacce tayi hatsari da mota. Mikewa tayi tana faɗin. "Ke lafiya me ya samu fuskar ki?" "Ya sake ni Hajiya, Mahaifiyarsa tasa ya sake ni Bayan sun lakad'a min dukar tsiya "
Ragwab Hajiya Daulah ta zube. Bata gama farfaɗowa ba, Aka kira wayarta Taufiq yayi hatsari, Yaranta da bata haɗa su da kowa ba, sai gashi jarabawar rayuwa da hakki yana bibiyar su. Dakyar ta iya tashi suka tafi babban asibitin sokoto. Kamar tayi hauka haka ta kira Dr Sharif da ya zare hannunsa akan Yaranta, Abdul ma tunda ya fahimci ba zata dawo mishi da Sa'ade ba, sai ya tattara ya nufi london domin ya dawo da matarsa tunda ita ta gaza.
***
Kwara.
Ummi da kanta, ta tura Ra'is har Sokoto ya biyawa Malam Aminu Umra tare da matansa dukkansu, sai mai gari da Malam Kalla. Wayyo Allah duk inda malam Aminu ya zauna sai ya faɗa. "Uwar mijin Sa'adena ta biya min umra, ai su din masu kudin kasar nan ne, ai ni yanzu nayi auren yar arzikn. Allah sarki Arzikin da naso ci da karfin tsiya yau gashi ina dangwalar da tsinke." Sai ya sake murmushi. "Wato yarinyar nan har abada ba zan kuma haihuwar irin ta ba. Domin dai gata nan kamar yadda Allah ya bani ita tafi yarana da suke manyan ina zan hada. " Idan ya zauna yana basu labarin yadda Aliyu ya saya mishi gida a sokoto, da yadda Aliyu ya mishi kaza, sai ka sha mamaki kamar ba Malam Aminu da aka sha dambe da shi ba. Rayuwa kenan a bangaren Inna kullum Addu'oin take Allah ya zauna da Yarta lafiya a gidan Mijinta.
***
Kwara.
Wani labarin da aka turowa Ummi shine, me yiwa a nime cutar da iyayen Sa'ade, domin ai izuwa yanzu Ummi hankalinta yayi nisa akan bankad'o abubuwan da ya faru shekarun baya. Domin ko sati Uku da ya wuce ta tura Ra'is Ka'inji dam. A can aka samo mata labari. Kallon juna suka yi da Ra'is. "Ummina, idan na fahimci wannan cases din Sultanate ce ummul'abasin? Kashe Sultan Abdulsamad ita ce da hannu a cikin sa." "Eh ta kashe Sultan Aliyu Dan Husaini sulu gambari, sannan a niyyar ta abawa danta sarautar, sai aka bawa Abdulsamad sarauta. Don haka idan tayi amfani da guba za ayi tunanin a cikin gidan nan ne, sai tayi amfani da sinadarin kulorin, wanda ya lalata huhunsa, haka ya sa ɓangarensa aka samu wanda yayi alƙawarin fansa. Shi kuma ya kashe Muhammad da Mahaifiyar sa. Duk saboda Sultanate kawai. Haka bai ishe ta ba, sai da aka kuma hada kai da ita domin kashe min Yarana. Duk da iya wannan shine hasashena." Shiru suka yi kafin Ra'is ya ce. "Amma kafin nan ba mamaki akwai wani abin da muka yi missing?" Kallon juna suka yi, kafin ya suka ce . "Tabbas mun yi missing wani abu!"
------
Shekaru hamsin baya.
Sultanate ita ce Amaryan sarki ta biyu. Kafin ya auri wasu matan, uwar gidan ta Hajiya Saratu bata da tashin hankali ko ra'ayi akan mulki, sai dai mace ce da take da sani akan rayuwar mutane, wani abin sha'awa shi ne bata dauki duniya da fadi ba, kamar yadda Sultanate ta dauki duniya da zafi domin ita kamar Alfarma ce yasa take mu'amala da kananun mutane. Wannan yanayin yasa baki daya tafita daban, a bangaren mijin su. Baya jin dadin haka. Wani lokaci yana yawan musu magana su taya shi aiki da ta hanyar jan mutane jikinsu ta haaka ne zai fahimci Meye yake yi. Sai dai hakan bai samu ba ta wurin Ummu Mansurah sai ta Ummu Saratu, sun kai sama da shekaru goma kafin Allah ya azurta Ummu Saratu da haihuwar da namiji, sai dai yaron bai yi nisan kwana ba, ya mutu wanda Ummu ita ta saka aka bashi guba a cikin maganin daurinsa. Haka kuma Allah ya sakewa bawa Ummu Saratu wani haihuwar ta kashe jaririn, a na uku ne aka samu Abdulsamad. Wannan karon sai aka yi dace itama tana da cikin, amma tayi alwashin matukar ta haifi namiji sai ta kashe Abdulsamad. Sai dai Allah ya shirya mishi rayuwar sa da mutuwar sa babu wanda ya isa shirya ƙaddaran wani. A kwana a tashi har itama ta haihu, ta samu Abdurrhman. Haka yaran suka taso suna da shekara biyar Allah yayiwa Ummu Saratu rasuwa, daga Sultanate tayi da bawa sauran matan Sultan Aliyu guba don kar su dauki ciki, babu wanda ya sani sai gajiya domin da ita ake shirya kome. Sultanate tayi iya ƙoƙarin kafin ta samu ta kashe matan sarki daya bayan daya. Kuma har ya kai shi kansa sarki bata kyale shi ba, sai da ta kashe shi har lahira. Wani abin mamaki sam ba zaka dauka zata iya wannan aikin ba, domin fuskarta bai nuna tana kama da masu laifi ba. Haka Abdulrahman da Abdulsamad suka taso, idan da wuya tana kisa da Abdulsamad bai kai labari ba, Allah ya mishi yawan hakuri. Har suka ajiye mata, bai tab'a juyawa zancen Sultanate baya ba, bayan ta kashe Aliyu sulu gambari, tayi ta bada cin hanci a badawa Abdulrahman mulki aka ki shine aka bawa Abdulsamad, ko wata biyu bai yi ba, ta kashe shi. A lokacin babu wanda yasan wadannan al'amarin sai Hajiya Suhailah, ita kuma jin haushin abin da Sultanate tayi, shine ta jefa Muhammad dan wurin Yayar Badi'atul Noor a rijiya. Ya mutu, a lokacin Sultanate tayi mamakin haka. Sai aka yi rashin dace daga Sultanate har Hajiya Suhailah sunyi confront juna, wanda har Dawlat khatoon yayar Badi'atul Noor taji su, abin da ya haifar mata da nakuda kenan, Sultanate bata so a kashe Dawlat khatoon ba, amma sanin zata tona musu asiri yasa suka kashe ta har lahira. Ita da tagwayen cikin ta. Sannan suka hade kai wurin alkawarin ita Sultanate ta bawar Suhailah damar kashe duk wani Yaron da za a haifa a matsayin magajin masarautar, amma a bar mata Yaronta akan Mulkin da. Wannan shine mafi girman son kan da suka yi a tsakanin su, basu tab'a kawo Badi'atul Noor ita ce zata koma dakin yar uwarta, koda yake a bangaren su Badi'atul Noor akwai baffanta Badi'atul Noor kakan Latifah, mahaifin Hajiya Kudirat, wanda ta dauki yarda ta bashi, shi din yana da burin zama next King, sai dai tunda ya Tuntubi Mahaifin Badi'atul Noor, ya gaya mishi cewa yana son zama sarki ya ce mishi ko da wasa kada ya kuma maganar yana son mulkin domin surukunta ya hada su da sarakin.da yake kan mulki. Jin haushin haka yasa shi kashe Mahaifin Badi'atul Noor, sannan ya dauke hankalin kowa akan mutuwar, kana ya shiga jikin Badiatul Noor yana bada duk wani bayanin ta akan Ƴaranta.... (Lallai ma)
#Mai_Dambu.
[12/07, 9:09 am] usmanlauratu71: 63.... Ba iya Baffanta ba, mutane dayawa a cikin masarautar suna dakon ganin bayan Badi'atul Noor da yaranta, domin ko Hajiya Suhailah danta na biyu shi ya kashe Mansurah domin a lokacin yazo hutu. A daren da zasu kashe ta, don ta ji zasu kashe Abuturab ne a daren, koda suka kamata mahaifinta suka kira suka gaya mishi abin da ya faru, domin shima yana cikin masu son ganin bayan Ummi ai Ummi ba son shi take domin Allah ba, tunda Yaran da ta haifa da Abdulrahman na shi ne ta kai gidan Abdulrahman, sannan da ace da gaske tana sonsa tow kuwa da zasu kulla mummunar alaka a waje. Amma sai ta rike aurenta, akwai wasu yan siyasa guda biyu waɗanda wurin Sultan suka samu damar tsayawa a matakin jaha har zuwa kasa, sai gashi sune suka ɗauki nauyin kashe Saraki, Jalilah ita aka bawa gubar da tayi ta zubawa Maina yana ci a cikin abinci. Al'amarin ba iya nan ya tsaya ba, domin kuwa Sarkin kofa da ya shigo aka bashi aikin kashe jikan gajiya shima an sake bashi aikin ya san yadda zai kashe Abuturab amma yaki, domin sun fi hango nasara akan abuturab sama da su Maina, sai dai su din ana tunaninsu yana basu matukar aka kashe Yaran Sultan baki daya, bakin cikin haka zai kashe shi, no need ayi poisoning dinsa, sai dai kuma yadda Badi'atul Noor, ta katange kome yasa suka kasa samun nasarar kashe Abuturab. Amma tabbas sun so kashe abuturab.don har sokoto suka bi shi, basu same shi ba. Asalima sai Allah yayi ta nisanta shi da su, lokacin da aka kai mishi hari a london, Abdulkarim ne dan Hajiya Suhailah, wanda ya samu labarin sirrin fitar Abuturab ta bakin Latifah, itama abin da ya saka ta fada cikin shirinsu, domin tana kishin Mansurah tun suna yara, Abuturab baya kula su sai Mansurah kuma ai da banbanci basu gane ba ne, ita Mansurah tare suka tashi su kuma zuwa suke daga wata uwa duniya. Sosai makiya suka yiwa Badi'atul Noor kawanya musamman da na jikinta.
***
Sanye suke da tafka-tafkan rigunan sanyi, a cikin jirgin kasar da zai kai su, Scotland domin ana tsannanin sanyi, kanta yana kafad'arshi, hannunsu sarkafe da juna. "Idan mu ka dawo za aikin ƙarshe, wanda daga shi nake fatar ki fara magana." Kara jingina kanta tayi a kafadar shi, ya rike yatsun hannunta da suke cikin safar hannu. "Ban san yadda zan miki bayanin yadda nake son ki ba, amma nasan ina son ki" tura baki tayi tana kallon shi domin kafin su fito yau, sai da Latifah ta mare ta, shi kuma ya rama mata. Hannu ta kai da zimmar tab'a fuskar ya rike hannun. "I'm sorry lucky!" Hawaye ne ya cika Idanunta. "I'm sorry kinji, haka ba zai kuma faruwa ba " gyada kai tayi tana share hawayen da yake zubo mata. Shafa fuskarta yayi yana faɗin. "Ba zata kuma dukanki ba, baki ga yadda kowa ya goyi bayanki ba, kiyi hakuri kin ji." Gyada kai tayi. Koda suka isa kai tsaye abin da ya kai shi, ya fara sannan ya kai ta masaukin da aka kama musu. Yawo tayi a cikin hotel din kafin ta koma dakin aka kawo mata abinci ta ci. Kunna tv tayi, ta jima kafin tayi sallah, bayan ta idar ta ci abinci sannan ta kwanta, karfe hudu ta tashi tayi wanka. Sannan ta sauya kaya, riga haf gown na Saint Laurent, cream cheese, hannun shi an saka mishi wani siririn net, gaban rigar a bude yake, iya cinya rigar ya tsaya sai Arab turba, wanda ake nad'e shi kamar dankwali amma hula ce, golden colour, tasan zuwa an jima zai shigo. Turaren da Ummi ta bata tun zuwan su, bata tab'a amfani da shi ba, shi ta dauka fa na kayan aurenta, tayi ta gogawa. Sannan ta dawo falon ta gyara ko ina, ta kuma gyara inda ta bata, ta zauna tana me daura kafa daya akan daya, tashi tayi ta je ta bude labulayen window, tana kallon yadda dusar ƙanƙara ya cike ko ina, tana tsaye taji an bude kofar, a hankali ta juya tana kallon shi, ware idanu tayi a kanta. Tun daga takalmin da ta saka, har zuwa saman cinyoyinta da suka bayyana kyan kayan a jikinta, total speechless. A hankali ya sake jakar hannunsa ya tako har inda take. Hannunsa ya kai habbatarta. Yana kallon jan bakin bakinta maroon colour. A hankali ya janyota jikin shi, ya rungume ta. "Irin wannan kwalliyar zai saka ni jin wani abu, na daban." Rufe fuskarta tayi tana dariya. "Muje ki raka ni nayi wanka." Bata so ba, amma haka ya biye mishi aka bata kwalliyar, tare da daura mata darasin shi ne ɗauka dogon lokaci a cikin kwakwalwar ta. Kafin suka fita, shiryiwa suka yi sallah magriba da isha, sannan ya nime abinci. Suka ci, daukar ta yayi suka fita bayan ta saka manyan kaya. Keke yaje ya ɗauka sai da suka fito gaban hotel ɗin, ya ce mata. "Hau muje yawo!" Baya ta wuce ya riko hannunta. "Nan zaki zauna" gabansa yake nufi, haka kuwa ta zauna suka cigaba da tafiya. Yana mata hira sai dariya take, har kusan karfe daya sannan suka dawo, ya mai da keken, juyawa yayi ya sunkuya tare da cewa. "Maza hau baya." Girgiza kai tayi tana dariya, sake mata magana yayi, ta kai hannunta bayan shi ta hau, ya kuwa zunkud'a ta. Suka fashe da dariya, haka suka isa har dakin su. Daga nan Abuturab ya daura mata karatunsa wanda yasan tabbas zai dauke ta shekaru kafin ya goge.
Farko-farkon abin kuka take mishi, da tsoro amma yanzu sai gashi cikin ruwan sanyi har da kanta, take gayyatarsa wasu wuraren, idan har bai kai ziyara ba. Aliyu ya gama koya mata karatunsa me saukin ɗauka, saura babban karatun da ya rage a dauka, ya tanadi kome zuwa wannan ranar. Satin su biyu suka koma london, domin aikinta. Kwanan su biyar aka mata aikin, wuyarta zuwa bakinta, tsawon awa talatin da biyu aka dauka, sannan aka fito da ita. Magashiya. Abin ba karamin d'aga hankalin Abuturab yayi ba, domin gani yake kamar zata mutu ta bar shi, haka zuka cigaba da zaman jiran ta farfaɗo.
***
Madina.
Bayan fitowar Malam Aminu da abokin sa daga masallacin Annabi, zama yayi yana kallon shige da ficcen mutane domin malam Kalla ya ce zai tafi gida ba zai iya zaman sa'ido ba, kurawa wata mata idanu Malam Aminu yayi yana faɗin. "Wato duk inda aka hada mutane sai ka fahimci, Allah yayi halitta, yanzu ita wannan haka Allah ya yi ta, jibgi guda? Hodijam" ya fada yana kallon Yar Tunisia da take faman kokarin mikewa. Bai gama rufe baki ba, iyalinta suka tawo, suka taimaka mata ta mike, suna barin wurin shima ya mike. "Alqur'an dan dai kar a ce nayi son kai ne, ai bani ba komawa sokoto, ina dalili kome zaka ci kyau, ga madaran shanu ta gora, ga abinci da nama zuka zuka. Ai wallahi zan je na samu kalla mu zauna ko na wata shida ne mu nemi kudi " haka yayi ta tafiya har ya wuce masaukin su. Karshe dai malam Aminu b'ata yayi, kuma abin takaici har ta masaukin su yake wucewa niman gidan, sau uku yana wucewa karshe komawa masalaci yayi ya zauna, abin duniya ya dame shi ya ce. "Hmm ni fa wasa nake, babu wani zaman da zan yi a garin nan niman kudi, Ni Sokoto na zan koma don Allah don Annabi ku mai dani wurin Laminde na da Larai na." Ya fada yana fashewa da kuka, zama yayi yana sharban kuka. Suma a masaukin ganin bai dawo ba, yasa Malam Kalla komawa wurin su Inna ko ya dawo ya tsaya a wurin su ne, sai ya samu ai bai dawo ba. Babu shiri suka fito nimansa, tun daga can suka hango shi yana sharban kuka kamar karamin yaro. Takaici ya cika Inna Larai ta ce musu. "Kun gan shi can, yana tab'ara sai kace yaro kankana, mtseeeeeew Malam baka niman zamanin a al'amarin ka" "ikon Allah Malam Aminu!" "Wayyo Allah gyatuma ta, wayyo Allah uwata. " "Don Allah ka daina bawa kanka kunya, taso muje" Inna Laminde ta ce mishi. "Garin k'ak'a ka makale anan?" Share kwalla yayi ya ce musu. "Daga nace zan baka shawara, mu zauna a nan na wata shida tunda kome kyauta ne sai mu tara kudi, shi ne na manta hanyar gida!" Juyawa Inna Larai tayi cikin fada da sababi ta ce mishi. "da ace masu sace mutane na garin nan, sai na maka addu'a su yake kannka nan da bai da aikin sai lissafin dokin rano." Ta fada tana kwafa. "Larai kar ki manta, Arziki Y'ata kika zo ci ki daina min fada na gaya miki. " "An maka fada, idan dan kai ne bani biyo ka, na biyo ka ne don albarkacin Yaya da Sa'ade, wacce yar da ka nunawa duniya baka son ta." "Innalillahi, Laminde kin ji Larai zata min karya! Ni Larai zata dubi idanuna tace min bata ci arzikna ba? Lallai dole ki gaya min magana, kinci shinkafa da kaza, kin kora da madaran gora na shanu, kina baki a daki me raba dole ki gaya min magana " "Malam idan kai ne ka biya min aikin umran nan ka kore ni." "Don Allah Larai ya isa haka, haba don Allah dare ne fa." Inji Malam Musa kalla, "kyaleta ta dibe min albarka, bayan ta san muna garin Ma'aikin Allah, Kyaleta tsinuwar Mala'iku yayi aiki akanta, a toh mace ta lalace ta daidaice babu abinda ya sha kan Aminu, kuma Alqur'an baki kuma dangwalar arzikn Y'ata." Rigima sosai aka yi a tsakanin Malam Aminu da Inna Larai, ga abin dariya ga abin haushi, karshe cewa yayi wai tana mishi hassada don ba ita ta haifi Sa'ade ba, wannan kalaman ya bakanta mata rai, sai da tayi kuka, kuwa ai ta kullace shi a ranta, Washi gari suka wuce Makka, tunda suka isa Inna Laminde bata taɓa zama ba minti ɗaya don hutu ba, Addu'oin take wa Yaranta musamman yarta, domin kafin su taso na Nazifi ya bata waya sun yi magana da Abuturab akan ta saka su a cikin Addu'arta, aza ayi aikin karshe. Shi yasa ta kasa zama, koda suka isa Madina ma, Addu'oin ta sosai tai, sannan kafin su taso sun yi magana da Ummin itama ta roke ta da ta saka su addu'a, akwai babban al'amari da take son kawo karshen shi, shi yasa kome ta mikawa Allah.
***
Kwara
Anan kuwa kwara, saukar Alqur'an ake da sadaka, domin ummi tana son ta fitar da sakamakon binciken da ake nan da wasu kwanaki, domin nan da sati biyu Abuturab zai dawo, kuma akan zuwan shi zata fitar. Shi yasa baki daya, ake ta Addu'oin don al'amarin yazo da sauki, a bangaren Ra'is mahaifinsa zai iso tare da Abuturab.
***
Asibitin da aka kwantar da Malam Aminu, kullum sai Sa'ade tayi amma bawan nan cewa yake ba sa'ade shi bace, wannan wata yarinya ce, sa'aden shi ya sayar da ita da hannun shi. Kullum zasu kai abinci da Aunty Ummy, wanda karshe dai wata ran da kanta take kaiwa ba sai an raka ta ba, yau ma da wuri ta shirya dauke da basket xin abinci tana tafiya har ta kusan shiga bakin hanya, sai ta samu abin hawa. Abdul Hakim da shigowar shi kenan unguwar yazo wurin wani abokin shi, ya hango ta tana lissafi da hannunta, ai babu shiri ya karya kan motar ya bi me tricycle din, har kofar asibiti inda me tricycle din ya tsaya, ta biya kudin. Murmushi yake she too young asalin karama ce, amma zaa yi doguwar mace, tana da kayan albarka na dai-dai shekarun ta, don ma hijab ta saka sai dai da alamu irin siririya ce, wacce idan ta samu dama zata zama katuwa haka yasa shi bin ta da mota har cikin asibitin, tana tafiya a hankali kamar tana tausayin kasar. Har ta isa inda Ward na maza yake, sai dai masu tsaron kofar sun hanata shiga, komawa gefe tayi tana jiran wanda zai mata sanadin ta shiga, yana ganin ta ya sake murmushi wannan ya bashi damar kusantarta. Yana zuwa ya gaishe su. "Officer ku barta ta shiga mana" "Yallabai ba lokacin ziyara ba ne." "Eh tow kuna ganin ba zata samu shiga ba kenan sai na bada na shan ruwa" kallon juna suka yi, "yallabai kasan dake aikin." Takowa yayi ya saka hannu a cikin aljuhun shi ya zaro yan dari biyar biyar ya mika musu, kafin su karba sun bude mata kofa. Kallonta yayi tana kallon su, yace. "Shiga" da kallon bakin shi ta fahimci abin da yake nufi, gyada kai tayi. Ta shiga a hankali ta fara nazarin a ina ta ga fuskar shi. Da sauri ta juya ai bata san lokacin da tayi wani irin ja da baya kamar zata fadi ba, yana tsaye a bayan ta. "Na baki tsoro" da sauri ta yi cikin ward din, tana tafiya yana bin bayan ta har suka shiga inda Malam Aminu yake. A tunanin ta wani yazo dubawa, sai dai ganin shi tayi yana binta har inda Baffan ta yake. Kamar ta zunduma ihu. Murmushi sakar mata, ya kalli Inna Larai ya ce mata. "Sannu Baaba yame jikin?" "Da sauki" ganin yayi ward din an cika hayaniya kasa kasa. Kallon Sa'ade yayi tayi tsuru-tsuru ya cewa Inna Larai. "Tun yaushe kuke nan?" "Sati biyu kenan" girgiza kai yayi ya jima sosai kafin ya saka musu kudi ya dan saci kallon Sa'ade yaga yadda ta rude. "Toh Baaba Allah ya bashi lafiya" "Amin Ya Allah, mun gode da dawainiya." Ba kome. Fita zai yi Inna Larai ta taɓa ta. "Ki tafi ki same shi" girgiza kai tayi tana gaya mata da hannu. "Ban san shi ba" "a'a ke ya biyo ki je ki sallame shi." Kamar zata fashe da kuka haka ta fito ta same shi a waje hannun shi harde hannun shi a kirji yana kallon ta, yadda ta dauke kai zai tabbatar maka da yar kurma bata maraba da shi, hana ya gama tsayuwar shi, ya matso kusa da Ita, yana leka fuskar ta yaga yadda ta lumshe idanun ta, ko ba a maka bayani ba kasan amsar shi ne bata kaunar ganin shi. Shi kan ma abin mamaki yake ba shi. Haka ya karaci tsayuwar shi ya tafi. Tana daina jin kamshin sa ta bude idanu ta wuce. Karfin hali irin na shi sai ga shi yasa an sauya musu daki, daga ward zuwa aminety. Abun ya bawa su Inna Larai da Zakaria, haka suka koma suna mamakin wannan sauyin karshe dai zuwa yayi bincike anan ya ji ai wani ne ya biya kome da za a bukata, da ya bukaci jin waye ne? Suka ce basu sani ba, daga sama ne don haka ya hakura, ya dawo. Shi kuwa Abdul Hakim bibiyar motsin Sa'ade, da inda take har inda yayunta suke aiki da garin su, yana samu labarin yafi kowa farincikin. Sai dai wani abu daya da ya kasa fahimta shi ne ita bata kula shi duk yadda yaso ya mata magana baya gabanta. Haka yayi ta binciken har Maikulki ya tafi dan jaraba, anan ya ji labarin Aliyu Abdulrahman Dan Aliyu sulu gambari, ran shi ya matukar b'aci taya haka ya kasance domin a yadda ya ji labarin, yasa shi ba zai tab'a give up ba, domin yaji labarin da yake jin ko mutuwa zai yi ba zai barta ba, kuma wanda ya gaya mishi ba masa karya ba, domin Nazifi ne dan mai gari ne, shima ya samu ganin shi ne ta sanadin wani ma'aikancin kamfanin simintin sune, wanda shi dan garin Binji ne ya gaya mishi yasa Nazifi yana aiki da ma'aikatan kudi, wanda Aliyu sulu gambari ne ya sama mishi aikin ta hanyar Sadeeq Shehu, shi ya gaya mishi gaskiyar da ba kowa ya sani ba. Amma malam Audu fir yaki sauraron abin da suka gaya mishi.
***
Mutanen UK.
Yadda ya mai da kome ba kome ba, zai baka tausayi. Fada yake da kan shi tare da yakin tsayawa da kafar shi, fafutuka yake ba dare ba rana, a duk lokacin da ya tuna irin mutuwar da yan uwansa suka yi, sai yaji kamar dole yayi yaki da kansa domin kamo masu laifin wanda yayi imani da Allah ba mutuwar Allah ba ce, akwai wani abu a kasa. Yau yana gama abin da yake ya fito a hankali. Idanun shi ne ya sauka akan Latifah. Gyara rike jakar yayi ya wuce wurin motar sa, hàdiye kwallar da ya cika idanun shi yayi yana kallon wurin da motar Maina take da, idan zasu tafi wurin aiki a tare suke tafiya a mota daya. "Hamma Auta" dan tsayawa yayi ya kalle ta. "Baka karya ba zaka tafi?" "Ina azumi ne" ya shiga motar zai rufe, da sauri ta riƙe kofar. "Me yasa kake share ni? Nayi maka laifin ne?" Murmushi yayi mata dimple point din shi guda uku suka latsa, biyu a kumatun sa, sai daya a habbar sa. "Baki min kome ba" yaja motar yayi gaba abin. "Anya bai san wani abu ba? Kai akwai abin da ya sani." Ta fada tana kallon motar shi har ya bar unguwar. A hanyar shi ta zuwa makaranta da aiki, idan aka tashi a makarantar sai ya wuce inda yake aikin part time, coffee shop ne, a wurin....
(Yau naga ikon Allah wata ta samu ana sonta sai wani jan guntun kwailarcinta take d'an hajiya Madam Daulah yafi karfin ki Malama 🤷🙅) 08130269641
[09/06, 9:09 am] usmanlauratu71: Yau ma yana tasowa wurin ya wuce, cire jacket din shi yayi, ya kai jakar shi da duk wani abu dakin da suke sauya kaya, ba iya coffee da tea ake ayi a wurin ba, babban wurin sayar da abinci ne, na wani bature, dakyar ya samu aikin shi yasa yake girmama aikin sosai. Suna dayawa masu aiki a wurin maza da mata, yanayin shi da fatar shi yasa yan mata suke turuwan zuwa wurin, ba iya yan mata ba duk manyan mutane ma suna zuwa, nutsuwa
, Kamala, dattako, girmama kai, sanin darajar na gaba da shi, uwa Uba baya da wata dabi'ar banza, yana da hakuri don ba me yawan shiga abin da babu ruwan shi ba ne, haka yasa yan matan idan suka zo shan coffee sai sun ninka kudin shi, shi ba haka yake ba, asalima yafi karfin wannan kudin kawai yana haka ne don baya son zaman gida yana tunanin yan uwansa. Shi yasa ya fara aikin, yana gama canja kayan sa ya fito suka gaisa da abokan aikin sa, ya tsaya yana duba menu din wurin, yana kallon yadda mutane suka fara zuwa,. Murmushi yayi ya cigaba da aikin sa, kafin aka fara odar, ana zuwa yana kai musu. A cikin table din da zai kai na gaba, wata yar matashiya ta gani wacce zata kai shekaru shida zuwa sha bakwai, ita da Iyayenta da kannenta biyu. Tsaya yayi a kasan su yana rubutu. " Me kuke bukata?" Kallon shi Uban yarinyar yayi ya ce mishi. "Ba zamu yiwa bakar fata magana ba" yana fadar haka ya dauke kansa. Juyawa Abuturab yayi ya mikawa Mike Menu din. "yau bakin naku ne" sam bai ji haushin su ba, sana aja yawan samun masu wariyar launin fata, yana kallon su. Lokacin da Mike ya nufe su. "Sir me kuke bukata?" "Ku kori wancan bakar fatan a cikin ku, Yarana basu son shi." "A'a mu bama haka" mike ya gaya musu. "Tow zamu tafi" "ba damuwa zaku iya tafiya" ganin da gaske bai damu ba, ita Budurwar ce ta kalli Abuturab, lumshe idanunta tayi sannan ta bude ta kyafta sau uku uku. Kurawa juna idanu suka yi, ta kuma kyakfta mishi. Lumshe idanun shi yayi yana nazarin yadda take kifta mishi. Idan ya fahimci sako take tura mishi. budewa yayi yaga sun mike. Ta kuma kallon shi kamar zata yi kuka ta ware yatsu uku tana motsa mishi. Alamar "Please save me" dafe kansa yayi yanzu ta fahimci kurma ce. Da sauri ya nufe su yana faɗin. "Sir me kuke bukata kar ku tafi?" "Kai ne bama son gani" "ni" ya nuna kansa. "Yes kai ka bar shagon nan" ya kalli yarinyar ta kuma tura mishi sakon. "Ok na ji zan bar shagon, yayi muku?" Ya tambayesu, "eh yayi mana " haka ya fita, Manager dinsu ya kira ya gaya mishi, dake mutumin yana matukar son Abuturab a shagon take ya fito yaga yadda yarinyar take juyawa, dake shagon glass ne kana ganin na ciki na waje ma yana ganinka. "Sir ka fahimci haka kuwa?" A dame ya kalli wurin yarinyar. "eh na gane turab, amma ya zamu yi sai dai mu kira yan sanda" "ok" haka ya fada yana me niman yan sanda. Koda suka zo bayani suka musu sannan suka shiga, nufar table din suka yi, suna isa yarinyar ta mike dake sun musu bayanin kome, sun zo da wata jami'an yar sanda wacce take fahimtar sign language, tana tambayar yarinyar ta fara kuka tana gaya mata, sace ya suka yi suna gana mata azaba, haka yan sanda suka tattara su, suna yiwa Manager godiya, ya nuna musu Abuturab zasu yiws godiya. Ajiyar zuciya ya sauke bayan tafiyar yan sanda. "Sa'adatu!!" Wani irin ware idanu yayi, baki daya ya manta da ita, wayar shi ya Ciro a cikin aljuhunsa. Nazafi ya kira. "Hello" ya fada cikin sanyin murya. "Ranka shi dade, kana nan dama ?" "Ina nan Nazifi, Yasu Baba?" "Suna lafiya. Kwanakin baya Yarima Sadeeq yake gaya min an yi maka rasuwa? Ya hakuri Allah ya musu rahama." "Amin Ya Allah, na gode sosai Allah ya bada lada." Cizon bakin sa yayi kafin ya ce masa. "Ya take?" "Yallabai tana lafiya, sun kusan komawa ne ma?" "Yayi kyau." Sam Nazifi ya manta ya gaya masa Abdul sai kawai ya ce mishi. "Ka nimo min me acc din First bank zan turo maka sakonta, da list din abin da zaka saya mata. Idan ka kai mata kace mata ta jira ni." Daga haka ya suka yi sallama. Sauke numfashi yayi yana kallon wayar bayan kaman minti ashirin sai ga sakon ya shigo mishi, mai da wayar yayi ya cigaba da aikin sa, sai da lokacin tashin sa yayi, ya dauki kayan sa da key motar shi, yana me musu sallama. Wurin motar sa ya nufa ya tsaya zai shiga tace mishi. "Halftime" juyawa yayi yana kallonta. "Sarah" ya furta a hankali ya bude motar zai shiga ta zaga zata shiga, zama tayi tana kallon shi. "Sakonin da na turo baka yi reply ba, na kira ka severally time baka yi picking ba, wai na tambaye ka, wacce mace ce ta hanaka kula ni?" Bai kula ta ba suka shiga tafiya. "Ai san gidan shi yasa da na tambayi wacce mayyar ta gaya min kana halftime Job biyoka. Da ace na samu wata mace tana kula ka, sai na kashe shegiya." Har suka isa gida abu daya take fada, Latifah tana tsaye suka dawo. Ranta yayi mugun b'aci, amma sai ta danne kamar babu wani abin da ya b'ata mata rai. Zuwa tayi ya tsaya yana fitowa ta amshi jakar shi. Shi kuwa ko ta kan su bai bi ba, ya shiga falo da sallama, Iyayen Latifah ya samu da Hajiya Suhailah. A mutunce suka gaisa, sannan ya wuce ya bar musu falon,, a kofar part din ya samu Latifah da Sarah sai gayawa Juna magana suke, mika hannu yayi Latifah ta mika mishi jakar shi, yana bude kofar da card dinsa ya shiga bai basu damar shiga ba. dakin sa ya wuce ys ajiye jakar sa, ya nufi kitchen ya daura abinci ya koma ban daki yayi wanka sannan ya fito ya shimfida abin sallah, ya sauke la'asar din kansa, yana azkar ya fito ya nufi kitchen ya haɗa girkin sa, bai ma damu da cin abinci mai nauyi ba, kunun tsamiya ya dama, ya sha da brown sugar. Yana gamawa, ya fito da keken shi ya fita. Suna kallon sa, can inda ake train na kwallon kafa ya tafi yana me train. *Da na same ka da wata mace sai na kashe ta* cigaba yayi da buga kwallon. Juya maganar yake yana karawa har dare ya fara rufawa. Ya dauki keken shi ya komo gida. A bakin get suka hadu da Latifah zata fita aiki. "Ka dawo?" Ta fada tana kallon shi. Kiranta yayi da hannu, da sauri ta karaso wurin shi. Kafa keken yayi ya nufe ta, sai da ya ciro hanky a cikin aljuhun rigar shi, ya fara gogo mata fuskar ta. "Are you okay?" Hawaye ne sharrr suka zubo mishi. "Babu kome" "gaya min me aka miki?" Cikin tsoron abin da zai faru tace babu. "Gaya min nace" ya daka mata tsawa, "wai Sultanate ce ta turo Sarah da Mamanta su zo ku daidaita kanku?" Kura mata idanu yayi, kafin ya ce mata. "kina sona ne?" Wasu sababbin hawaye ne suka shiga suka shiga zuba mata. "Hmmm, but ina da wacce nake kauna sama da Mansurah" ya fada yana kallon ta. "Ina kaunar Sa'addah, and babu me min dole. Bar kuka ba zan auri Sarah ba, bayan ga ki a gabana" "Ni baka sona ne?" Ta tambaye shi cikin kuka sosai. "Waye ya ce miki bana son ki, ina sonki mana so na yan uwantaka ba so na har abada ba " "meye banbancin?" Shi na yan uwankata Zumunci kawai zamu yi, shi na har abada, mutu kara ba. Sa'addah ba sonta nake ba, domin so zai iya saka na hada mata reval." "Mansurah da?" "Ita son zumunci ce, koda na aure ta naga Sa'addah tow ba zan iya adalci a kanta ba, ina kaunar Sa'addah " sake baki tayi tana kallon shi. "Me ye banbancin so da kauna?" "Shiga mota" shiga tayi, ya ja ta suna tafiya yana jin kamar tana tsakurin shi. Nan ya shiga gaya mata banbancin so da kauna, da yadda yake jin sa'addah har suka isa asibiti. Daure fuskar shi yayi yana kallon ta. "ki kula da kan ki" tana fita ya nufi gidan. A bakin kofar gidan ya same Sarah. Fita yayi a motar, ya riko hannunta suka nufi cikin gidan, yana shiga falon ta wurga ta saman kujeran. "Kawu me ya faru Latifah ta fita da kuka?" "Shi ne zaka riko ni ha..?" "Keep quiet" ya daka mata tsawa, sai da idanun shi suka yo waje, kamar ta sake fitsari a jikinta, wani bala'in kwarjini ya mata, juyawa yayi ya kafe su da idanu. "Sultanate ce ta aiko su wai tazo ku daidaita kanku?" "Hajiya Suhailah kike? Ki tafi ko gaya mata ina da wacce nake so, a cikin gidan nan take don haka ba zan auri wannan mara tarbiyyar ba, maza kafin na fito na ji labarin kun bar ingila domin tun ina Aliyu Abuturab, kafin na juye izuwa Aliyu Asad. Ku bar gidan nan." Har ya mike ya ce. "fushina da fusatatta zata ninku ne idan nayi ido da wancan mahaukaciyar Yarki " babu wanda ya samu zarafin magana sai dai idanu kawai. Yana barin falon Sarah ta fashe da kuka. Takaici ne ya rufe uwar ta mike." lallai Aliyu bai sanni ba " "ko ya sanki babu abin da zaki iya mishi.kuje kafin ya kuma ganin ku " daga haka suka mike, ranar a hotel suka kwana. Washi gari suka bar kasar. Yana barci kasancewar bai da morning class, ya kwanta yayi ta barci. Kiran Ummin su ya sa shi bude idanu. "Ummina?" "Naji sakon ka, idan har Sultan ya kira ka, ka amshi auren Latifah. Amma ka bar london " "Ummi na, na fada mata gaskiya ina da wacce nake kauna. Na fadi haka ne domin su kyale ni " Murmushi tayi tana faɗin. "Kai mutum ne mai daraja, koda kana da wacce kake kauna, ina son ka amshe ta, tunda ka fada kana sonta." "Saboda me yasa Ummina?" "Saboda kai ne Yarima me jiran gado, idan ka fadi magana ana nufin daga zuciyar ka ta fito ba daga bakinka ba, ka karbi auren " "taya zan zauna da macen da bana sonta." "Idan ka aureta ka zuba mata idanu, mara kunya." "Shi kenan zan yi yadda kika ce." "Kai bana son shirme." Ta fada. Duk yadda yaso ya mata bayani kin kula shi tayi. Kallon wayar yayi ya ga sakon Nazifi, mikewa yayi ya nufi wardrobe din sa, ya dauki rigar shi ya saka, sannan ya bude wani kwali ya dauki kuɗi, ya fita da shi. Bankin first bank ya nufa a can ya tura kudin sannan ya wuce coffee shop din su, anan ya karya, suna mishi tsiya.
***
Mayye ko nace dan anace, yana can ya nace karfi da yaji ya cusa kansa cikin familyn Sa'ade, babu abin da yake bashi mamaki kamar yadda tsakanin ta da Allah take nuna mishi kiyayya, bata kaunar shi. Yayi iya kokarin sa amma baki daya taki kula shi. Yau da aka sallame Baffan su, har gida ya kawo su. Lokacin da aka fita zuwa cikin gidan Zakaria. Riko hannunta yayi ta juya a fisace kamar zata mare shi. Mika mata takardan hannunsa yayi. Amsa tayi ta bude. "Ina sonki!" Kallon biron da yake jikin sa tayi, ta rubuta mishi. "Bana sonka ina da wanda nake jira" tab'e baki yayi sannan ya d'aga kafad'ar shi alamar oho. Bata bi ta kansa ba, ta wuce cikin gidan. Hutawa Baffan su yayi aka kawo mota za a mai da shi Maikulki dan iya ya shiga gaba shima zasu tafi tare. Abin haushi sai wani jida shi Baffanta yake, haka suka isa har Maikulki, tana bayan motar da Baffa Yusuf da shi suna gaba, har garin suka isa. Daga nan gidan mai gari ya wuce. Bayan ya nime iso aka kai shi. "Sannu yaro daga ina kake?" "Daga sokoto, Baba nazo niman izinin ka shiga min gaba a bani auren Sa'adatu ne." Tashi zaune mai gari yayi, ya ce mishi. "Kaga Yaro na gaya maka gaskiya ko na Barka?...... Idan na baku barka da Juma'a yau ba zan yi gobe Asabar ba, sai Sunday idan kuma ban baku ba, zan yi typing Asabar da Sunday. Zabi yana hannunku... 08130269641
[09/06, 6:09 pm] usmanlauratu71: 33.... "Gaya min koma mene ne zan iya dauka, amma ba zan iya daukar abin da zai shiga tsakanin soyayyata ba" Abdul ya fada, a hankali. "Yaro ia hakura da Sa'ade akwai nauyin wani akanta?" Mai gari ya faɗa mishi cikin sigar lallashi. "Baba Indai ha aure bane bana fatan na hakura da ita." "Akwai baikonta da wani!" "Baiko ba aure bane kuma ba zai saka na hakura da ita ba, Baba ni sonta nake kamar rai da kaddara, ina sonta daidai rayuwa da mutuwa, ka min adalci ka bani ita shine kawai abin da zaka min nayi alfahari da haka." "Kayi hakuri ba zan iya maka jagora ba, domin wallahi ina matukar jin kunyar haka. Ina jin kunyar na.maka jagora a baka aurenta domin akwai wanda yake sonta tun bata kai mace ba, yana sonta tun bata zama kome ba, tun babu kome na zama mace a jikin ta, ka bar mishi abin sa." Wani irin damuwa Abdul yaji da kunci, "Allah ya gani nafi shi bukatar ta, na fi shi son ta." "Baka fishi ba, domin ta ya zauna na tsawon wata guda, domin ta ya zama namu da har yau muke cin gajiyar ta. Don Allah kar ka yi wani abu mara kyau" "saura kwanaki nawa ya rage min da ba zan mallake ta ba." "A'a Yaro kai wani abu kake bi, da ace shima haka yabi da yanzu ba ka isa ka ce kana bibiyar ba, shi ita yake bukata duk wani abin yake domin ta yake yi na haɗaka da Allah ka bar ta " mikewa yayi yana faɗin. "Zan duba, amma ban yi alkawarin ba. Akan abin da nake so bana ji bana gani " daga haka ya fita gidan su Sa'aden ya koma, a zauren gidan ya samu Malam Aminu da abokinsa, dama yasan Malam Aminu son kudi domin yaji labarin shi, don haka ya bashi kyautar kudi masu yawan gaske. Sannan ya shiga ya gaida Inna Laminde ya mata sannu da jikin Malam Aminu, idanun shi yana kan Sa'ade da take faman share tiken dabobbin ta, wanda suka yi albarka. Nan ya shiga jan Inna Laminde da hira, tun bata sake ba har ta sake suka sha hira sannan ya tashi zai bar gidan idanun shi akan Sa'ade da take faman wanken kafarta saboda aikin da tayi. "Toh a gaida gida" Inna ta fada mishi domin hankalin sa yayi nisa. Jin muryan Inna yasa shi sosa kansa, sannan ya fita. Mikewa Inna tayi ta tab'a ta, "ki tafi ki raka shi mana" tura baki tayi tana dauke kanta. A ranta kuwa cewa tayi. 'Kamar ya tafi ya zauna mayye kawai' daga haka ta wuce abin ta. Ɗakin su Harirah ta shiga ta ja hijab ta saka, sannan ta shuri takalmi ta fito tana kallon shi yana jiranta, dauke kai tayi tana kallon wani wuri can. Haka ya gama tsayuwar shi, ya dauko pen da paper ya fara rubuta sakon shi. "Gimbiya ki daina wahalar da ruhina" ya ajiye mata a dakalin kofar gidan su da take jingine. "Ki saurari sakona" dauke kai tayi idan ta karanta yaga takardan take ta zubar. "Ina sonki" juyawa tayi ta zuba mishi idanu fess murmushi tayi ta mika mishi hannu taba takardan da biron. "Wallahi na rantse da Allah da girman sa bana sonka. Bana son ganinka ka fita a Rayuwata." Daga haka ta ajiye mishi takardan ta wuce. Dauka yayi yana kallon abin da ta fada, murmushi yayi yana shafa kansa, ya soke takardan. Ya shige motar sa. Sati daya na zagayowa sai gashi kamar dole, da ya tashi zuwa shatara na arzikn yayi musu, daga Inna har Sa'ade babu wanda abin ya burge shi asalima tsoro kayan ya basu domin basu tab'a ganin hauka irin na shi ba. Ido da Ido ta ce a mai da mishi kayan, ta kuma rubuta mishi cewa. "Ka tattara kayan ka, ka koma mu ba kwadayayyun mutane ba ne, mutuncin mu yafi karfin a saye shi, bar ganin bana magana kuma bana ji da kunne daya, ba yana nufin ban san me yake faruwa ba, don Allah na hada ka da Allah ka tafi da kayan ka bana bukata bana son ganin ka" ta ajiye mishi. Karantawa yayi yana kallon ta har bar wurin, tana tafiya ya nufi wurin Malam Aminu ya gaya mishi yadda suka yi, dake ya san kan duniya sai cewa yayi. "Ni ban ce zan mata dole ba, tunda tace bata sona ai shi kenan amma na mai da kayan nan ba dadi, gashi ba ni da lafiya ina fama da ciwon zuciya, don Allah baffa ka gaya mata bani da lafiya ta daina kina."
Sokoto
"Hajiya Barka da warhaka " gyara ƙwanciyarta tayi tana faɗin. "Yawwa Sophia ya kwana biyu, bana ganin Mijinki da fatan lafiya dai?" "Alhamdulillahi Hajiya, kawai nima wani abu ne ya kawo ni, ban sani na ba ko kin sani." Kallonta tayi na wani lokaci kafin ta ce mata. "Me kenan?" Mika mata takardan tayi, sai da ta juya sosai kafin ta tashi zaune, ta bude a hankali. "Bana sonka bana son ganinka a rayuwata" "laifin me ya Miki haka?" Domin ita a zatonta, ai Sophia ce. Girgiza kai tayi tana faɗin. "Bani ba ce, wata ce yake bi take wulakanta shi" ta fada rai a jagule, yadda zaka fahimci tana cikin damuwa sosai. "Yar uban waye da zata ce bata son shi? Waye ubanta da zata ce bata son ganin shi? Waye ya tsaya mata a kasar nan" yadda take tadda jijjiyar wuya zaka dauka Sa'ade tana gabanta ne. Sai bala'i take kamar zata ci kanta, ta kuma hana Sophia ta fita, haka suka zauna har dare kafin Abdul din ya dawo jiki a mace, duk da zuciyar shi yana ciwo, bai hana ya boye hakan ba, sai da ya shigo ya samu draman Hajiya, zama yayi a falon ta gyara zama. "Wata shegiya ce ta ce bata son ka?" Bude idanu yayi sosai, musamman da ta cilla mishi takardan. Dauka yayi yana kallon takardan sannan ya kalli Sophia da ta sauko daga sama. "Yarinyar da ta taimaka min ne makarantar da aka gayyaci Abba, wai tana da wanda take so ne shi yasa taki amsar tayin soyayya ta, sai dai nayi magana da mahaifinta ya kuma yi na'am da ni." "Matar da bata sonka zaka aura?" "Amma ai Hajiya wanda take so ya gudu ba asan yadda yake ba, ni kuma na shirya mahaifin ta ya ba ni damar" "wai tsaya a ina ne ma tukun?" " A garin Maikulki Binji local government" ya fada a hankali. Domin yasan abinda zai biyo baya. Dariya ya bata. "Yar talakawa yar kauye gaba da baya zaka dauko min " wani irin sarawa kansa yayi ya ce. "Ya Salam " "kaji da kyau ba zaka tab'a aurenta ba, gara ka nimo yar wani kusar gwamnatin gara da tace bata sonka ta rufewa kanta asiri da tace bata sonka domin ko ita ce Juliet ba zaka aure ta ba." "Hajiya gaskiya ina sonta " ya fada a hankali. "Shi kenan ayi muga ni." "Don Allah kar ki raba ni da abin da nake so."
***
Kwara.
A tsatsaye Sultan ya fara rashin lafiya, wanda yake ganin likita lokaci zuwa lokaci. Duk da ya boyewa kowa amma ya kasa boyewa Badi'atul Noor. Domin ita ce tafi dacewa ya gayawa, da farkon ciwon da ya fara, yana ganin likitan shi, ya bashi test kusan kala bakwai, bai yi wata wata ba, ya bawa Shatiman kwara, aka tafi a mishi. Lokacin da aka kawo sakomakon ya bashi tsoro, huhunsa ne ya fara kokarin kamuwa da irin muran da ya kashe Maina. Ba iya shi kadai ba, a gaban Badi'atul Noor aka fadi sakomakon. Kallon juna suka yi ta sake murmushi. "Ka gamsu kashe min Maina aka yi?" Lumshe idanun shi yayi domin Al'amarin ya fara bashi tsoro, amma sai ya dake. "Likita akwai Magani ne?" " Eh zamu fara maka aiki a kwashe ruwan cikin huhun, amma ina ganin sai ka bar kasar nan za ayi aikin a Canada ne. A can za a fi samun kulawa ga gashi a sayo magani." " Na gode" daga haka ya koma bangaren Badi'atul Noor baki daya ya zauna domin yaji a jikin shi a wurinta kawai yake safer, don sauran matan shakkar su yake zasu iya kashe shi ita kuwa bata isa kashe shi ba, tun zamanin farko ba ta kashe shi ba, sai yanzu. Abinci ta kawo mishi me saukin flavor don ko kayan yaji bata saka mishi ba. "Baka zargin wani yana blackmail dinka ba?" Girgiza kai yayi ya masifar bata tausayi. Dariya ta saka tana kallon shi. "Ashe haka kake tsoron mutuwa?" "Ba haka ba ne, ba san me nayi ake min haka ba, yarana duk babu magada na, Abuturab kuma an daura min zargin sa." "Like how?" Kallon ta yayi yana tararradin abin da zai fito bakin shi, yo dama ya lafiyar kura balle ta hauka ce. "Baka ce min kome ba, zargi kamar Ya? Dama zargin shi kuke?" Yadda ya kura mata idanu, itama kuma shi take kallo da sauri ta ja da baya ta ce mishi "A'a ko da wasa.... Allah ya kai mu Sunday in sha Allah gobe barcin safe zanyi da yan dagwai-dagwaina💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽 ololo oo buga wooooo.....08130269641
[11/06, 11:11 am] usmanlauratu71: 34... Wani irin ja da baya tayi tana watsa mishi wasu fusatattun kallo. "Me kake nufi?" "Kin ga saurare ni" "kar ka tab'a ni me kake nufi? Zargin shi kuke zai kashe yan uwansa? Kuna min dan Yaro karami irin sa zai kashe rai?" "Kin ga Sultanah" ya matso sosai kusa da ita, yana kallon ta, hannun shi ya kai da nufin ya rike ta, ta ce mishi. "Ko da wasa kar ka tab'a ni." "Naji amma lissafin a bayyana take, kome a shi ajiye yake, Badi'atul Noor! Abuturab yana barin garin nan aka samu gawar Mansurah, yana can aka kawo gawar Maina, yana nan." Wani irin mazari jikinta yake bata san lokacin da ta ce mishi. "Kenan shi a zuba maka wanda ka ci? Ko shi ya kashe SAN? Lallai lissafin ka baya ajiye inda ya da ce wallahi ka sake wannan al'amarin ya fita waje, zan ajiye girma da mutuntatta, zan mai da rigata da take ajiye domin kare jinin Yarana ba iya su ba, ga wanda yake karkashina ba zan yi asarar jinin shi ba. Kuma yanzu ba an jima ba fitar min a part yanzu nan" "Babu inda zani, wallahi yanzu ai na fahimci babu ruwansa tunda gashi ni ma kashe ni ake son yi don haka ki shafawa zuciyar ki ruwan sanyi malam" "taya bayan kiri-kiri gashi kuna zargin shi, na rantse da Allah wani abu ya fito sai na baku mamaki." Daga haka ta bar shi a wurin, baki daya sai yaƙe jin kamar yayi wani mara mara kyau. Haka ya kamata ya gaya mata cewa suna zargin shi? Sam bai dace ba. Abin da suka yi basu kyauta ba, koma meye zasu yi ai bai dace ya gaya mata ba, ko da yake ai haka shi ne daidai, ba da Abuturab din suke zargi ba Allah da ya tashi wanke su ya kawo al'amarin kansa. Gyara ƙwanciyar sa yayi domin babu wanda ya isa koran sa shi da gidan sa, Allah mata basu kyautawa kai da gidan ka ace ka fita ka bar musu fisabilillahi, idan ta gaji ta dauke shi ta watsa waje. Takaici ne ya Ishe ta bai ishe kowa ba, ta bar shi a yashe a falon ya ci bakin halinsa da munanan zarginsa domin babu adalci a cikin wannan al'amarin kuma zai sha mamaki domin sai ya bar mata part dinta, ya je can su bashi bindiga karewa guba, don haka ta kulle shi ta ajiye da ita yake wasan. Abin dariya yadda take fada baya wurin fa, amma faɗa take sosai kamar yana kafe a gaban ta. (🙄 Allah ya baki hakuri ki cikanki Ummi) haka ta gama masifar ta babu wanda ya san tana yi ta kuwa fito tana hararan inda yaƙe. Bata haushi ko wata ba ayi da rasuwar Yaranta ba, zai kawo mata wani zancen wai ana zargin Abuturab hala wanda aka saka mishi ma, abuturab din ne mutane kawai suna Judge dinka mutane da halin shi koda yake bata ga laifin sa ba, akwai wani munafiki a can.. "Badi'atul Noor!" Taji muryan Sultanate, bata yi mamakin jin muryan ta ba, yo ai tasan za a rina wai an saci zanin mahaukaciya. "Ina kike? Anya kina da imani kuwa? Ki raba mutum da Matansa da Yaransa anya akwai Allah a cikin lamarin ki?" "Hmm ga wuri nan zauna" ta fada mata, domin bata cikin rigima irin na tsofi, D'anta ma gashi nan haushin take ji. "Akan me zaki saka shi anan ya zauna bai da wasu matan ne? Ko so kike Allah ya saka min D'a a wutan lahira?" " Ko daya Sultanate, ai ga danki nan sai ki saka shi a gaba ya bar sashina" ta fada tana kafe Sultan da idanu. Wani kalar tausayi ya koma har ga Allah baya son ya koma, domin masu bibiyar sa suna cikin jikin sa. "Mama ki bar ni anan." Ya fada yana kallon Badi'atul Noor, dauke kai tayi tana faɗin. "Sultanate kar ki yarda ki dauke shi ku bar min nan" "A'a ba zan tafi ba" "Na rantse da Allah sai ka bar nan!" "Ba by inea zani, Mama ki gaya matan babu inda zani" idan Badi'atul Noor ta fadi magana Sultanate sai ta kalle ta, idan Sultan yayi magana sai ta kalle shi, kafin kace me sun mai da ita karamar mahaukaciya. A hankali ta mike bata ce musu kar ku daina ba, cewa tayi. "Allah ya baku sa'a idan kun kara ganin kafana ku min duk abin da kuka gadama ai ku ba yara ba ne sai ku cinye kanku " ta saka kai ta fita, kallon juna suka yi, "ka tashi ka bi bayanta " "Don Allah kar ki rufe min gidan na hada ki da Allah" tab'e baki tayi tana faɗin. "hmm da Sultanate Waziri ya gana ranar da bom ya tashi a kofar masarautar nan, kafin nan ya gana da kai me ya faru a tattaunawar ki?" Kura mata idanu yayi kalaman SAN yana dawowa kansa daya bayan daya. _Har ga Allah akwai zalinci matukar baka bincika al'amarin Yaranka ba, wannan gubar ba a cika samun shi a ko ina ba, asalima sinadarin da aka yi amfani da su, yawun maciji da gubar kwad'o, duk wanda ya shirya wannan gubar ba karamin shaidani ba ne." "Dawood ya zan yi? Wallahi tsoron tashin hankali nake idan aka fara bincike dole hankalin mutane zai tashi bana son abin da bai kai ya kawo ba ." "Kenan sai ka sadaukar da rayuwar Yaranka domin kar mutane su." "Wannan wani irin zance ne? Taya zan sadaukar da rayuwar Yarana? Ka duba dakyar nayi maka kama da wanda ya sayi duniyar sa sama da lahiran sa ne? Tow tabbas zamu ne mi mafita matukar kana son a hukunta masu laifi, bani lokaci na gama hada hujjojin da ya da ce_ Ajiyar zuciya ya sauke sannan ya kura mata idanun ya ce. " Tabbas mun yi magana da ta shafe mu, amma kuma ban kawo kome ba, domin ma bar shi akan zai bincika abin da yake faruwa." Daga haka yayi shiru Badi'atul Noor, tana da kwalin Master degree a fannin law, duk da tayi karatun amma miji irin nata, ya hanata aiki. Muryan Sultanate suka kuma ji tana bala'i. "Badi'atul Noor! Zo nan akan me Aliyu zai ji amsar soyayyar Saratu?" Fitowa tayi tare da saukowa kasa. "Saboda naga bata dace da ita ba, maganar da nake dake yanzu ana kan maganar sa da Latifah yar wurin Dan uwana." Daga haka ta zauna tana kallon Sultanate. "Ni na haifi abuna, ke kuma kika haifi Ubansa ina ga a nan a bar ni nayi iko da abuna" "Badi'atul Noor ni da tsufa na kike min rashin mutunci" "ko daya tsufar taki ce tasa nake binki da lalluma." "Ai shi kenan amma ki sani ko mutuwa yake ya dawo sai ya aure ta." "Bayan ya auri wacce na zab'a mishi." Fuuuuu Sultanate ta bar falon. Wani abu ne ya tsaya a ran Badi'atul Noor a hankali ta koma sama, "ke dai baki gajiya da rigimar Mama kina d'aga mata kafa. Mahaifiyata ce." Kallon shi tayi na wasu dakikai kafin ta ce mishi. "In sha Allah" kirar ce ta shiga. "Boy yanzu nake wani tunani, kana da wacce kake so ne? Ina son kafin azumi an yi bikinka da itama." Murmushi yayi ya ce mata. "Zan turo miki sako ta e-mail dinki, amma bata magana bata ji da kunne daya" "Allah Sarki, doughtier ta tafi dota ta dawo." Murmushi tayi a hankali ta ce mishi ya sunan ta. "Lucky" "kaniyar ka, ba musulma ba ce?" "Sa'adatu Aminu Fulani" "Fulani zan kira ta." (Idan kin so ki kira ta da Shanuwa 🤣🙄 akwai Charm prince Abdul Hakim Sharif Hamidu yana can yana suma akanta 😏🤔😏 Son head kawai, ji wani tsohon munafinci wai Lucky yo na zata jikar mangof ce ma😙) "Ya kamata a tura manya daga nan" "eh amma nafi son ta kare makarantar ta, asalima ina son tana gama secondary sai ayi ta zo nan akwai wani jami'a a Canada can zan kaita." "Kace yanzu take karatu ma?" Murmushi yayi sannan ya ce mata. "Eh Ummi Yasu Annur da Nur da Junior? Ya cikin Hamdiyah?" "Duk suna lafiya suna tare da Zuwairah ita ke kula da su" "A'a Ummi me yasa baki bar su a kuda dake ba? Ummi su dawo ɓangaren ki da zama wallahi gidan nan dai-dai yake da jahannama, don Allah a dawo su, idan da hali ko abincin su kece zaki kula da shi don Allah Ummi na" ji tayi kamar ya daureta da jijjiyar ta, "Zuwairah mun ji ma da ita, kar ka saka min rashin jituwa da zargin ta" "Ummi ba mutane ne abin ki ba, zukatansu ita ce abin tsoro, Ummi ban yarda da kowa ba sai kaina sai mutanen sokoto don Allah ki dawo su wurinki " "shi kenan za ayi haka."
***
Ranar da suka dawo hutu, bata koma makaranta ba, tana zaune a tsakar gidan su. Nazif yayi sallama dauke da manyan jakunnan. Kallon shi tayi na wani lokaci kafin ya sake murmushi. Ta mike tana me nuna mishi ya tsaya ta dauko taburma ta shimfida mishi. Zama yayi ta koma zaure ta dibo mishi ruwa a randar kasa, sannan ta kai mishi duk ta rasa me zata bashi. Zama tayi akan kujera yar tsuguno. "Sannan ya aiki? Nana ta ce kai ma kana birnin ne?" Gyad'a yayi mata yana kallon yadda ta kara girma ya waye ba kamar da can ba, duk da a can baya ma, tana daga cikin yaran da zuwa Sokoto bai basu wahala, domin akwai yayenta can. Mika mata wata takarda yayi, ta amsa tana mishi kallon tambayoyi, sannan ya tura mata jakunnan. Farkon kaita makaranta da irin wadannan kayan ya kaita, visiting na farko da shi ya kawo mata, lokacin da aka dake ta da kayan ya dawo da ita makarantar. Jan ledar tayi ta rungume tsam, hawaye yana zuba mata. Ji take kamar shi take rungume da shi. Kara rungumar kayan tayi. Kamar ya fahimci tambayar ya nuna mata takardan da ya bata, "Malam Nazifi kai ne a gidan mu?" "Eh wallahi Inna Laminde ni ne, na kawo sako ne wurin Sa'ade" ya mike. "ikon Allah ba dai tafiya zaka yi ba?" Eh yau zan koma na je makarantar su aka ce bata dawo ba shi ne nazo gida na kawo mata sakon" mikewa tayi itama tayi ta mishi godiya. "Allah sarki baka jin labarin bawan Allah nan Gadanga?" "Yana kasar waje shi ya bani sako na kawo mata" "Ayya ka gaida min shi don Allah" "zai ji Inna Laminde sai an jiman ku" "Ayya mun gode ka gaida gida." Da sauri Sa'ade ta shige dakin su, ta bar kayan ya awurin jikinta har rawa yake.
*Amincin Allah ya tabbata a gare ki! Sa'addah da fatan sakona ya iso gare ki! Nasan yanzu kin girma, ina sane dake abubuwa dayawa sun faru a cikin su har da kewar ki. Ina kawayenki ki gaida min su. Ki gaya min Innata da Baffa, ina rokon ki don Allah ki jira na kusan zuwa gare ki ki adana min kanki Aliyu Abuturab sulu gambari kiyi hakuri kinji, kuma don Allah kiyi karatu kiyi karatu sosai* k'amk'ame takardan tayi tana kuka, kuka sosai take, haka Inna ta shiga dakin ta rungume ta, haka ta cigaba da kuka. Bubuga bayan ta Inna take, sai da tayi shiru. Ta tambaye ta, "ke da shi kuna son juna ne?" Zaro idanu tayi tana kallon Inna, idan ta ce tana son shi ba mamaki Inna ta watsa mata mari, nuna kanta tayi sannan ta ce mata " Ni kewar shi nake" gyara zama Inna tayi ta ce mata. "shi wanda yake zuwan nan meye a tsakanin ku?" "Bana son shi" ya fada har tana shirin fara kuka. "Ya isa babu me miki dole"
Haka tayi ta rarrashinta, har taji muryan Malam Aminu a tsakar gidan. "Waye ya kawo." Makalewa maganar tayi sakamakon jin kamshin turaren kayan kamar yasan me ita, wani kwalalo idanu waje yayi tare da tuma tsalle. "Ina yake?"
[12/06, 8:06 am] usmanlauratu71: 35... jikinsa wani irin rawa da makyarkyata ya dauka, kamar ya sake fitsari a wandonsa. "Malam lafiya?" Cire idanu yayi yana kallon. "Kayan waye?" Wani irin kallo Inna Laminde ta mishi. "Kayan waye na tambaye ki?" Ya fada da ƙarfi, "Kayan Sa'ade ce da Gadanga ya turo." "Billahi ba a gidana ba, na gaya miki gaskiya ba a gidana ba, dauke tsiyarsa ki fitar min da shi" "ban gane ba malam, kayan Aliyun xan fitar ko me?" "Eh kayansa zaki fitar min da shi, yaron da bai ga girma da mutuncina ba, shi ne zaa kawo min kayanshi gidana? Yaron da ko sunan shi naji kawai sai naji kamar zan mutu? Ke raba kanki da shiga harkan wannan Yaron bani kayan daga yau alakar da take tsakanin ku na yanke" sororo tayi tana kallon rashin arzikin da Malam yake lafta mata, ya dauki kayan kuwa zai fita da shi tayi maza ya sha gaban shi. "Bani" ta wabce kayan a hannunsa, "idan kana da zuciya ka biya shi dubu ɗari ukun sa sai kazo muyi tsayayyan magana da kai " ta wuce daki da kayan, fuuuu yayi hanyar waje, gidan Mai gari ya nufa yadda zaka san Mal Aminu ya shirya da rigima yana nufar gidan mai gari, kai tsaye zauren da dattijon yake zama ya faɗa, yana daga tsaye ya bude baki da karfi ya ce." Na rantse ka gayawa wancan Yaron kar na kuma ganin sakon shi wurin Sa'ade, domin na mata miji, kar na kara ganin sakon sa." Tashi zaune mai gari yayi daga kishingid'e da yake ya kura mishi idanun kafin ya janyo tabarau dinsa ya ce mishi. "Ban fahimci inda sakon ka ya nufa ba, Malam Aminu? Zauna sai muyi magana daya" zama malam Aminu yayi ya ce. " 'yata Sa'adatu na mata miji, a koda yaushe aurar da ita zan yi bana son na kara ganin aikan Aliyu gidana" ya fada da wani irin kwarin gwiwa. Jinjina kai mai gari yayi daga bisani ya ce. "Tow ina kudinsa da ka karba akan ka sayar mishi da Sa'ade?" Murmushi Malam Aminu yayi ya saka hannu a cikin aljuhun rigarsa ya shiga ciro kudi daya bayan daya ya ajiye a gaban mai gari. Domin a cikin laida suke, yayi alƙawarin tsaf sai ya rama iskancin da Abuturab ya mishi bayan yaga Sa'ade, koda Abdul Hakim ya zo, kuma yana bari da kudi yasa shi hada na hannunsa da wata saniyarsa da ta kasa, ya sayar baki daya ya had'e dubu dari biyu har da na abubuwan da ya mata da zata makarantan ya biya, "gashi nan bana son wani alaka ya kuma shiga tsakaninsa da 'Yata. Na raba tsakanin su na kuma raba duk wani abin da yake gani 'Yata kuwa na mata miji daidai da ita." "Malam Aminu kar ka kashe mata karatu, shi yasa aka barta tayi karatunta" "kar na barta tayi karatu kace bayan kai a nan duk Yaranka mata babu budurwa a cikin gidan ka ko ba haka ba? Nace akwai budurwa a cikin gidan ka? Ni wani dan iskan ne ya haifa min ita? Aure zan mata na gama magana ta" daga haka ya mike, domin ya gama magana baya jin zai kuma magana..
***Abdul Hakim, tunda Hajiya Daulah tace ba zai yiwu soyayyar shi da Sa'ade ba, ya yanki jiki ya fadi. Aka nufi asibiti da shi. Hankalin kowa ya tashi, domin bata zata zai iya faduwa akan soyayyar yarinyar ba, sai da Dr Sharif ya zo, likita yake gaya mishi halin da yake ciki domin yaje har office din Likitan ne. Zama yayi ya mika masa hannu suka gaisa. "Dr da fatan ciwon sa ba kar ta baya ba ce ko?" Zare glass din idanunsa yayi ya ce masa. "Alhaji Sharif maganar gaskiya meye kuke bukata haka a rayuwar sa? Me yasa kuke matukar son kanku ne? Sau da dama inda ake da irin wannan case din sai kaga suna bin majinyacin a hankali amma mutuwa sai ta dauke musu shi, ku kuma kun samu yayi tsawon rayuwa shi ne zaku kashe shi? Hmm ruwan kune ku bashi abin da yake so, ko ku bar shi ya mutu" jikin shi ne yayi matukar sanyi. "In sha Allah za ayi duk yadda kace." Shawarwari likitan ya bashi sannan ya fito dakin Abdul Hakim din ya koma ya zuba masa idanu yayi na wani lokaci kafin ya gyara tsayuwarsa. Shafa kansa yayi yana jin damuwa sosai. Fitowa yayi ya zauna a kusa da Hajiya, ko Allah ne yaso ta fadi sanadin faruwar al'amarin kawai kamar an matse bakinta, ta shiga bashi labarin abin da ya faru. Kura mata idanu yayi kafin ya ce mata. "Idan har haka shi ne gata tow wallahi you failed it, duk abin da yake faduwa na miki adalci a matsayin ki na uwarsa baki gani ba, Indai auren Sa'adatu shi ne mafarkin Abdul ni na mishi alkawarin cika mishi burin sa." "Wallahi ba zai auri Yar talakawa ba" "dariya yayi tare da kallon ta, ai abin daɗin ba iya talaka ba, kurma ce ya gani yana so sai ki yi duk abin da zaki iya domin dakatar da haka, wallahi kika zafafa akan wannan auren naki auren sai ya girgiza." "A wannan condition dina shi kace min kurma zai aura? Hm maji magani an binne tsohuwa da ranta " daga haka ya mike tana barin asibitin, wasa wasa karamar magana ta zama babba, domin kuwa Hajiya Daulah taki yarda da maganar auren shi, inda ta kafa hujjar cewa idan wani abu ya faru na gaggawa taya zata iya fahimtar shi? Ko faduwa yayi taya zata gane? Al'amarin da ya kai har kamar zasu rabu, dakyar yan uwansa suka shawo kan rikicin, shima a lokacin yake gaya musu ita Sa'aden zabin sa ce don haka duk abin da zata yi tayi.kawai aure babu fashi. Kwana biyu Abdul ya farka, a lokacin ta bijiro mishi da cewa. "Matukar kace yarinyar ce zaka aura tow ka dawo min da kome nawa, har takardan makarantar ka" zai bude baki yayi magana Abban shi ya shigo dakin. "Ka hada mata har da yarinyar da ta aura maka, ka sake ta." A fusace ta kalli Dr Sharif. "Wai me kake nufi ne da ni? Gaya min me kake nufi ne da ni?" "Abin da kike nufi. Taso muje sun sallame ka " ya hada kayan Abdul din,. A wannan karon ita kanta ta razana da matakin da mijinta ya ɗauka domin har ga Allah tana son mijinta. Amma girman kai ya hanata gane haka gani take idan ta kwantar da kai zai mata wulakanci. Akan Idanunta ya tafi da dan sa takaici kamar tayi ta ihu, har gidanshi ta bishi amma kishi da alfahari ya hanata shiga cikin gidan. Haka ta juya abin ta. Kwanankin da suka biyo baya, sauki sai Abdul ya samu, don haka ya zauna a gida yana kara murmurewa, Dr Sharif da wasu manyan mutane, musamman yan garin Binji suka yi tattaki har garin Binji, suka samu hakimin Binji. Suka tafi har garin Maikulki. Inda suka sauka a gidan Mai gari. Bayan an gaisa kafin aka dauko zancen abin da ya kawo su. Shiru Mai gari yayi, kafin ya ce musu. "Tow Allah yasa haka shi ne mafi alheri, a kira Mahaifin ta." Mai gari ya tura wani jikansa me suna Garba, can kuwa sai gasu tare da Malam Aminu. "Ikon Allah wannan ba shi bane ya ce yar shi zata bara ba?" murmushi mai gari yayi, sannan aka dauko abin da ya wuce anan Dr Sharif ya amsa yana faɗin. "Tabbas ni na saka hannu akan a kawo malamai garin nan, na turawa me girma Gwamna." Kura musu idanu Mai gari yayi baki daya wanda ya fi dacewa da a ambaci sunan shi Abuturab ne, amma sanadin abin da ya faru, an jingina kome akan Dr Sharif. "Tow abin da ya kawo ba wani babban al'amari ba ne, ina da yaro ya ga Sa'adatu yana so, shi ne na zo niman mishi izinin niman ta " dake malam Aminu bai da kunya ko ta sisi balle anini yayi carab ya ce. "An bashi Ubangiji ya basu zaman lafiya da zuri'a dayyiba." "Tow Alhamdulillahi da ayi ta jeka ka dawo mai zai hana a daura auren sai daga baya ayi bikin ba, amma ayi ta jeka ka dawo ai abu dad'i." Dr bai tab'a zatan al'amarin zai zo mishi da sauki ba, don haka sadakinta dubu dari cass aka biya, sannan aka aka biya kudin na gani ina so, da kome da kome, goron tambayar da suka zo da ita, ita ce ta koma goron daurin aure ana sallah azhar aka daura auren Sa'adatu Aminu Fulani da Abdul Hakim Sharif Hamidu.
***
UK
Karfe biyu da rabi, wanda yayi daidai da daura auren, dauki mug zai sha caffeine zai sha kawai kofin ta fadi daga hannunsa, wani irin duka karfinsa take, a hankali ya durkusa yana rike da Kirjinsa musamman gefen zuciyarsa, idanunsa sun yi jajjur, kansa wani irin daukar zafi yayi, kafin kace me zufa mai karfi ya fara karyo mishi, shigowar Tina sabuwar abokiyar aikinsu, ta gansa a wannan halin, kiran sauran abokan aikin tayi, suka d'ago shi ya zauna, idanun shi yayi jajjur kamar wanda yayi kuka. A hankali ya d'ago kai yana kallon agogon hannun sa. "Ko mu kira motar asibiti ne?" "No need I'm fine" shigowar Manager din su ne ya ce mishi. "Mr Ali kana lafiya?" "Da sauki fa, babu wani abu, zan tafi gida ne kawai" ya koma dakin da suke sauya kaya, ya zauna a hankali. Sannan ya ciro kayan sa, zai saka tina ta shigo. "Ali gashi ko zaka sha?" Kura mata idanu yayi sannan ya ce mata. "Thanks " ya saka rigar shi, dama shirt ce. Yana haka sakawa ya juya ya fita abin sa, dake lokacin tashi bai yi ba, haka yaji zai rage tafiya da kafarsa. A hankali yake takawa. Yana jin kamar ya kuma rasa wani abu da yake so, wani irin kadaici yake ji mai girman gaske. Ji yake kamar ya rasa kome. Har yayi tafiya me tazarar gaske, kafin ya tsayar da bus ya shiga, koda ya shiga zama yayi har suka isa Bus stop. Ya sauka ya nufi hanyar unguwar su, a lokacin da ya isa gidan, ya hango ta tana tsaye a bakin window tana kallon shigowar sa, dauke kai yayi ya nufi cikin gidansa yana shiga ya rufe kofar a hankali. Kofar ta nufa a hankali ta tura, ganin ya daura abinci yasa ta nufar dakinsa. Tana shiga cikin ta same yana cire agogon hannun shi. "Me yasa? Me yasa kake son nuna min bani da daraja? Kai ka ce" "eh ni na ce amma kuma na gaya reasons dina, bana son saboda soyayyar Sa'adatu na cutar dake, ni ita nake so,watan watarana zan cutar dake saboda kawai na zaɓi haka a matsayin abin da nake so, koda yau anyi auren ki sani, wallahi babu wani abin da zan yi da ke, na rantse da Allah. Ana aure be domin sauke babban al'amari tare da zama daya, bana cikin maza masu sha'awar mata barkatai, kin gane a tsarin rayuwata ban cika son cin kowani abinci ba, abinci daya nake son ci daga kansa bana jin wani kwadayi ko na wani wurin " shi yasa nayi adana abincina zuwa lokacin da zanci ya huce" "Abuturab kana nufin bana cikin tsarin abinciin da zaka ci kenan? " "Gaskiya kan, baki cikin tsarin abinciina" daga haka ya mike zai wuce. "amma saura sati biyu auren mu zaka iya gaya musu?" Juyawa yayi ya kalleta. "Ni mutum ne mai gudun zuciyar iyaye ba zan iya fitowa nace musu bana son ki ba, don Allah ina baki shawara ki daina zuwa wurina ki jira a kawo ki " "ka fito kawai kace zaka karbi aurena ne domin iyaye sun maka dole ba?" Murmushi yayi ya wuce abin sa, amadadin tayi kuka ko bakin ciki sai ta fara murmushi mutumin da ya karɓe ka domin iyayen shi tow ba makawa ko aurenka yayi zai yi wuya ya wulakantaka. Murmushi tayi ta juya da baya, ita bata ga laifin sa ba, sai ma kara son sa da take. Dafa bango yayi ruwa na sauka akansa..... Drama never end na woh go give up? 08130269641...
[13/06, 4:04 pm] usmanlauratu71: 36... Gidan Malam Aminu.
Rabi ce kawai a gida itama ta fitar da mijin ba a gama zancen ta, mijin ne yake gini, suna zaune a tsakar gida, dai ga kawar Inna Larai, Iyar Sani. "Ayiriri! Sa'adatu ta zama Amaryan Abdul Hakim" mikewa Rabi tayi tana faɗin. "Amarya kuma? " Tare da dafe kirjin ta. "Wacece Amaryan?" Ta kuma wurgawa Iyar sani da take kunshe da gulma. "Ke ja can, Sa'ade Laminde ce aka daura auren ta." Inna laminde da take sauraren su a zaure wuf tayi ta fito tana faɗin. "Me kika ce?" "Eh wallahi Laminde yanzu Laminu ya kawo min goro da alawa, kai tabarkallah waye ya tsammanin yar nan zata zama wani abu? Gashi nan an daura auren ta da wai Abdul Hakimu" wani irin kerma jikin Inna ya dauka, tana me zubawa Sa'ade idanu, wacce bata san me ake ciki ba. "babu kome mun gode" ta juya tare komawa zauren, har ga Allah tsiyar Malam Aminu ya fara daure mata lissafi, kwafa tayi ta cigaba da aikinta, tana jin muryan maroka suka ta zuga shi da kirari, ya shigo cikin gidan yana washe baki. "Larai kin ga abin Arziki ko? Ashe ina da yar da zata auri dan masu kudi har haka, Laminde dubi yar albarka." Shewa tana buga cinya, ta ce mishi. "iko sai lillahi, yau ce Sa'a ta zama yar albarka? Yau ce Sa'a ta zama yar da ba zata ba, ai Malam kayi kuskure Billahi Azim yadda ka daura auren nan in sha Allah haka zaka warware da hannun ka, lokacin da danasani ya lullube ka, don zalinci da cin amana har kana da zumman aurar da ita, wato ta zama mutum kowa zai yi tunanin dauka ai yayi ado da ita, in sha Allah idan nice na haifi Sa'adatu da cikina muna nan. Zata dawo min in sha Allah, rayuwar ta bata yi lalacewar da za a aurar da ita kamar yar Akuya ba." "Ikon Allah bakin cikin naci arzikn yar tawa kike min kenan? Tow wallahi in sha Allah mutu karaba tsakaninta da Abdulhakimu" fada sosai kamar zasu daku, bakin Inna har kumfa yake, Sa'ade bata taɓa ganin wannan al'amarin ba, sai yau don haka tayi ta kuka. Da ta tambayi Rabi taki gaya mata, zuwan Harira da take aure a wajen gari ne, domin har an gaya mata an daura auren Sa'ade. Shine ta zo tabbatarwa ai kuwa ta samu gidan ana bala'i. Bakin ciki da ya ishi Inna Laminde gidan mai gari ta nufa, a kofar gidan ya same ta. Toshe bakin ta tayi domin kuka ya ci karfin ta. "Baba mai gari ya zaka ci amanar bawan Allah da yaƙe dawainiya da ita? Kaf duniya babu wanda yayi imani zai rike ta hannu bibbiyu sai shi me yasa ? Yaushe ka zama me irin halin Aminu? Me yasa tun tuni da nace a daura auren ka ki? Shi kenan don kawai wancan yana da galihu da kudi sai a dauki yar a bashi? Wato shi da yayi dawaniya da ita kuma ya zama wawa kenan." Zare madubin shi yayi ya sauke ajiyar zuciya. "Koma gida ki mata addu'ar Allah ya zaba mata mafi alkhairi." Wani irin kuka ta sake fashewa da shi, baki daya jikinta yayi sanyi. "Aliyun ne yace baya sonta?" "Ko daya Asalima ga ginin shi a cikin gidan ana mishi kuma duk saboda ita yake haka, jira yake ta gama makaranta, domin wannan zuwan da Nazifi yayi ya gaya min cewa iya aji biyar zata tsaya, idan an daura auren zai tafi da ita wurin shi tayi karatu, tow waye zai iya da halin mijin ki? Shi daya ne zai iya ban san me zan iya mishi ba." Kamar wata zararriya haka ta kamo hanyar bata san me ake ciki ba, har ta iso gida. Ganin anyi cirko cirko akan Sa'ade yasa ta cewa. "Sai ka kashe ta ka huta kawai Malam ai ka gama sauran. In sha Allah sai." "Haba Inna duk abin da Baffan mu yayi me kyau ne fa, balle kuma mutumin nan ba karamin hidima yayiwa Baffan mu ba, kuma har." "Ke Harirah!" "Inna laminde ta buga mata tsawa, cikin takaici Inna Larai ta ce. "Ke kam kin yi asarar hali na gari, Indai zancen Baffan ku zaki dauka, mutumin da bai da alkibla? Bari na gaya miki wallahi azim kika kuma saka bakin ki akan maganar nan sai na sab'a miki, fita ko bani wuri " kama Sa'ade suka yi zuwa daki, suka shiga bata kulawa. lokacin da ta farka, kallon Innar ta tayi na few seconds, kafin ya fashe da kuka, tana kara rungumar ta. Shafa bayanta take itama tana kuka. D'aga labulen yayi yana faɗin. "Ga sadakin nan na dauki kudin gaisuwar uwa da uba, tow na dauki na Uba wannan kuma naki ne, yawwa zaki bani aron naki zan kai sadaki ne" cak kuka ya tsayawa Inna ta juyawa tana kallon shi. Wani irin murmushi ya kwace mata, ta ce mishi. "Tausayi kake ba ni" daga haka ta cigaba da rarraabin Sa'ade. Haka ya gama surutun shi ya fita, ai kuwa a ranar zazzaɓi ne ya sauka a jikin Sa'ade, domin baki daya ta firgita har ga Allah bata kawo aure a kanta ba, kawai abu yazo lokaci guda, karatunta fa? Wannan abin ya tsaya mata a kai, babu abin da yake kara sakata kuka da tashin hankali kamar yadda bata san waye mijin ba, burinta nason tsayawa da kafarta ya lalace. Haka tayi ta kuka, tow ina Hammayo ya tsaya? Me yasa Hammayo bai zo ba? Hammayo! Ta kuma fashewa da wani irin kuka, Hammayo shi ne sunan da tasakawa Abuturab. Kwana suka yi basu gane kanta ba.
Sokoto.
A gajiye suka isa gidan Alhaji Hamza Marafa ya kalli Dr Sharif. "Kasan me? Dattijon nan bai so auren nan ba, naki maka magana ne, amma kamar akwai abin da yake ganin shi ne daidai ko an yi kuskure " zare medical glass din shi yayi ya ce mishi. "Ni ma na fahimci haka, sai dai ban kawo kome a raina ba, na zata ko irin yanayin mutanen mu ne" "ko daya ba haka ba ne, kasan na rigaku fitowa, ina jin wani yana faɗin. "Amma dai Malam Aminu bai kyauta ba, auren Sa'adatu da Abdul Hakim kamar akwai son zuciya a cikin sa, domin akwai sadakin wani aka daura kuma ita ake jiran ta gama karatu Allah ya kyauta. Daga haka na fahimci akwai matsala. " Ajiyar zuciya ya sauke kafin ya ce mishi. "Ban sani ba, kuma kasan matsalar Abdul Hakim, yadda ciwon ta kama shi, ga shi ba samun kyakyawar kulawa yake daga mahaifiyar shi ba, yana son yarinyar sosai shi yasa na tsaya akan zancen." "Amma dai maganar gaskiya akwai son zuciya a cikin al'amarin idan yarinyar bata son shi ya kenan?" Saka hannu yayi ya rufe fuskar shi. "An tauye mata hakki." " Kaga kenan an yi zalinci tunda har ga Allah dukkan mu babu wanda zai iya yiwa nashi auren dole, ita kuma dake Allah ya haɗa ta da mugun Uba, yasa ya amshi auren babu ko bincike. Kawai kar na zurfaffa ne amma sam uban ba na gari ba ne, idan ka lura ya hana kowa magana shi daya yayi kidar shi da rawan shi. Don Allah idan ka fahimci yarinyar bata son shi, da a zauna ayi ta cutar juna a rabu shi ne masalaha " "in sha Allah haka zaa yi." Har sai yafi ya ce mishi. "Don Allah ka saka idanu akan Daulah da yaranta domin ba daraja ce da su ba, na san halin Daulah." "In sha Allah haka za ayi " shiga gida yayi shi kuma ya wuce. Baki daya jikin sa ya mutu da al'amarin daurin Auren, koda ya isa gidan Aunty Fareedah a can ya same Abdul ya bashi labarin auren. Sannan ya tsare shi ya gaya mishi gaskiya tana son shi ko bata son shi, fur yaki fadar gaskiya. Haka suka yi ta lissafin abin da za ayi tunda tana makaranta ne, sai ta gama za ayi bikin. "Gaskiya ni a bani ita kawai ba sai an yi bikin ba, daga gidana zata na zuwa makarantar " "A'a Abdul ba zan yarda tauye mata hakki ba, idan kasan ba zaka bar ta tayi karatu ba a barta sai ta gama, tunda kaga uwarka ba son ta take ba" "in sha Allah zata yi, ba zan hana ta ba" "shi kenan, Fareedah zan tura miki kayan akwati da duk abin bukata." "Tow shi kenan." "Aunty zan kara miki wani abu." "Allah ya isa tsakanina da kai wato don cutarwa shi ne zaka aura mishi kurma? Me yasa baka aure ta ba, me yasa sai Yarona idan yana ɗakinta ciwon shi ya tashi waye zai gaya mata? Wallahi matukar ina raye ba zai tab'a zama da ita ba na gaya muku, kai kuma idan har ka zabi mata min rai ne kayi haka, na baka nan awa ashirin da hudu ka turo min kome nawa da na maka, ko kuma sakon ban hakuri da takardan sakin ta." Inji Madam Daulah. "Kayan ki zai mai da miki su, amma saki kan babu wannan zancen Allah ya kara miki lafiya kiga yan dagwai-dagwai din Ubana da Sa'adatu sa'ar mata." Sunkuyar da kai Abdul yayi yana murmusawa a ran shi yana faɗin *Sa'a tafi manya kaya*
Aikuwa Madam Daulah ta hau ruwan bala'i kamar zata cije kanta (wai nace me yasa ba zaki ciji yan GRP ba😬🌚) masifa yadda take shiga ba nan take fita ba, don jaraba har tsalle take. Kamar zata kama wuyar wani da dukka.
***
Kwara.
Da sallama mutumin ya shigo falon kasa, ya gaida Ummi, sannan ya mika mata file din. "Sultanah ga aikin da kika bani " "na gode sosai, amma ya labarin." Kallon agogon hannun sa yayi ya ce mata. "Kin san dake wani lokacin labarin da yake kasa shi ne kawai yafi armashi, amma wanda yake kasa bai da armashi wani lokacin ma babu dad'i idan aka ji ko aka gani " ajiyar zuciya ya sauke sannan ta ce mishi. "Kenan duk zagayen babu wani labari?" "Akwai amma so samu ne a nutsu domin jin labarin, Sultan kar ki manta shi labari kala-kala ne, kar ki sake ko ki bar wani gagarumin labarin da zai bazu nan da wani lokaci " kallon shi tayi na wani lokaci kafin ta ce. "anya zan iya zan iya sauraron labarin nan? " Mikewa yayi cikin girmamawa ya ce mata, ga kaɗan daga cikin labarun ki nazarce shi a hankali ta haka ne sauran labarun zasu zo da sauki, don Allah kar yawan shi ko tsawon shi ya hanaki nutsuwa, idan kika ji tashin hankali ki ajiye ki huta, na bar ki lafiya." "Na gode kasan dai yanayin garin akwai zafi ka kula da shan ruwan jakara." "Ko a birnin ba a shashi ba." "Tow a karkara ba a agaza shan sa ba." Ta karasa mishi.(Sultanah Badi'atul Noor kar ki sayar damu mana a juyayyen bayani......🙄😏) 08130269641
[14/06, 9:46 am] usmanlauratu71: 37.... Tashi tayi daga falon ta koma ɗakinta, tana nazarin rubutun. A falon kuwa Zuwairah ce ta wuce dakin su,tana bude dakin suka ci karo da juna. "Hmm! Dama kina dakin ne?" "Eh mana, ba gani ba ai ina nan kawai dai ina jiran sultanah ta bar falo ne nayi shara." "Amma ai naga baki jima da yin shara ba, sannan zaki sake wani?" "Tow ai goge goge zan yi na saka turaren wuta." Shiru suka yi kafin Zuwairah ta bata hanya. "Mama Zuwairah akwai abin da kike boye min ne?" A razane Zuwairah ta juya tana hararanta. "Me zan boye miki jeki kawai " fita tayi Zuwairah ta sauke ajiyar zuciya, sannan ta dauki biro tayi rubutu. Ta bude window ta wurga, a can bayan window akwai yan mata bayi suna aiki, dauka daya daga cikin su tayi ta dauki kwandon sharan ta, ta bar wurin tana isa hanyar da zai kaita ɓangaren Sultanate, ta d'aga wani Flower pot ta ajiye a tayi ya fitar ta, me sharan wurin tana zuwa ta fara share wurin, sannan ta d'ago pot din kamar zata share ta dauki takardan, ta wuce da shi bangaren Hajiya Turai. Daga can aka sake ɗaukar takardan zuwa bangaren Hajiya Mariyah, daga can aka wuce da shi falon Hajiya Badariyyah, aka saka a kan Dinning table dinta, har sai da Irif ya dauka zai yaga Tabawa ta amsa, ta saka a cikin abin shara. Ta kai can inda zata juye sharan, haduwa suka yi da Sarkin fada. Bangaje shi tayi, "kayi hakuri" ta wuce abinta. "mara kunya mara tarbiyya kawai, sai da ta tsinka min takalmi" ya tsuguna ya dauki takardan. Ya soke a aljuhunsa, yayi gaba yana mita. Bangaren Badi'atul Noor ya nufa yana mita. Saka facemask yayi a hancinsa. A can sama kuwa Maganar Auren Abuturab da Latifah. Ya kaita falon Sultan da yake saman. "Barka da warhaka yallabai, ya jikin naka?" "Alhamdulillahi, da fatan ba rashin kirki ya kawo ki ba?" Ya tambaye ta, dariya tayi ta zauna. "Allah ya baka nasara ba abin da ya kawo ni ba kenan." "Ok Ina jinki" ya ajiye Jaridar hannunsa ya zuba mata ido. Murmushi tayi sannan ta ce mishi."Dama maganar auren Baba karami ne, mun yi magana da Yayana akan zancen sai yake gaya min ashe Sultanate ta tura Suhailah da Yarta su daidaita kansu da Baba karamin shi kuma ya ce baya sonta sai Latifah. Shi ne nace ko za a tura galadima ya tuntube Baffa Hadi." "Tuwona mai na zaki yi kenan?" Murmushi tayi tana faɗin. "Baba karami ya girma, kuma ba dadi ganin shi haka, duk da ya gaya min cewa yana da wacce yake so amma yarinya ce bata magana makaranta ba. Latifah ya ambaci sunanta ne kawai don kar a takura mishi ya auri Sarah" "kenan me yasa ba zaki goyi bayan shi ya auri Sarah ba?" Gyara zama tayi sannan ta ce mishi. "Ba haka ba ne, sai dai kuma ba zan mishi dole ya aure ta ba, ita kuma Latifah da kanta ta gaya min idan ba shi ba, ba zata yi aure ba, a wani lokaci domin farin cikin wasu zamu iya sadaukar da namu farincikin, shi yasa nake son ya aure ta, matar da take jin idan ba kai ba, sai dai ta rayu babu aure tafi matar da ita da danginta su zasu bukaci haka, sannan kasan yadda muke takun saka da Suhailah ce zan yarda D'a na ya auri Yarta? Ai kasan ba mai yiwuwa ba ne." Murmushi ya yi sannan ya ce mata. " Ku mata al'amarin ku sai ku, ni bani da matsala akan haka, amma ku matsalar ku babba ce, musamman idan baku san surukar ku, in sha Allah zan tura sai ayi kome cikin sati Uku masu zuwa amma ba zai tako gidana ba." "Baka da case" ta fada a hankali, sannan suka shiga tattauanawa.
***
Maikulki.
Kwana biyu mai kyau aka dauka ana rigima a gidan malam Aminu, wanda shima ya kafe sai dai ayi uwar watsi, a ranar na uku ne Abdul ya zo. Har dakin Inna Laminde aka mishi iso, sama sama suka gaisa da Inna Laminde, shima don kawai kar ta zubda mutuncinta ne yasa ta kula shi amma kuma tabbas ta bata son shi, sanye yake da wata danyen boyel, blue black, an zuba aikin a gaban Babban rigar. Daga yanayin fuskar Inna ya fahimci bata maraba da shi, duk sai jikin shi ya mutu. "shiga nan dakin, bari na saka a taso maka ita " inji Malam Aminu, shiga dakin Inna tayi wanda yake gyare tsaf, ya zauna sai kamshin turaren tsinke yake duk da bata san da zuwan shi ba, sai dai Sa'ade ta gyara dakin. Zama yayi yana kallon dakin. Da sallama Malam Aminu ya shigo ya ajiye mishi kwanon sha, cike da ruwa. Yana fita sai ga Inna Larai da wani kwanon shan cike da madara dafaffiya, sannan ta fita, dama abincin gidan dambu ce. Bata gama ba. "Ina Sa'an take?" "Tana dakin su Malam" "maza tazota bana son sakarci ga mijin ta yazo, ta zo ta nime albarka" ya band'e labulen dakin yayi tana kwance. Tashinta yayi ya kira ta. Bata san me yake nufi ba, don haka ta mike, tare da saka hijab ta bishi. Inna tana kallon su ba karamin danne zuciyarta tayi ba, amma tabbas ranta ya masifar b'aci. Dakin ya nuna mata, kallon sabon takalmi tayi. Idanunta ne ya cika da kwalla. ta shiga bayan ta buga kofar dakin. D'ago kai yayi yana kallon ta, kanta a sunkuye tana wasa da hijab ɗinta, hawaye na zuba mata. Zama tayi a can nesa da shi, gyara babban rigar shi yayi ya matsa gaban ta, inda ya cusa kanta a tsakanin cinyoyinta. Hannun shi ya kai bayan ta, da sauri ta cire kanta tare da ja da baya, murmushi yayi ya ciro littafi da biro ya rubuta mata. "kiyi hakuri ki amshi soyayyata" ya tura mata. Kallon shi tayi, ta dauke kanta. "Please ki ce min wani abu!" Nan ma shiru tayi bata mishi wani alamu da za fahimci zata mishi reply ba. "Tow shikenan, amma ni zan iya rungumar ki?" Kallon shi tayi lokacin, ta ja da baya, tana girgiza kai. Sake rubutun tayi yayi ya ce mata. "Tow ki min magana" daukar biron tayi ta ce mishi. "Bana sonka, Bana kaunarka, don Allah ka rabu da ni" murmushi yayi sannan ya rubuta mata. "ina sonki sosai, ba zan iya rabuwa da ke ba." Hawaye ne ya zubo mata. "Gara na mutu da na zauna a matsayin matarka" "A'a kar ki yi haka" "zan yi haka matukar baka kyale ni ba" ta rubuta mishi, sannan ta bar dakin. Shiga da abinci Inna tayi da kanta. Ta ce mishi "kaci " "na koshi Inna " murmushi tayi sannan ta ce mishi. " Baka mana adalci ba, kazo da farko tace maka bata sonka me yasa kayi amfani da karfin ka? Zaka iya sayan kome amma shi so ba a sayan sa. Har ga Allah ba zan iya cewa ina ra'ayinka ba, amma ra'ayin Sa'ade ina tare da shi dari bisa dari, kasan me yasa nake jin bakin ciki abin da kayi, saboda lokacin da take da rauni baka sani ba, sai lokacin da kowa zai more ta kasan cewa mutum ce, ba zan ce lallai sai ka rabu da ita ba ba, amma bana jin a raina akwai abin da zai saka ta so ka, domin tana ganin kaso kannka da yawa. Allah ya baku zaman lafiya, amma tabbas ka kashe mata farincikin ta hanyar amfani da karfi wurin aurenta, kuma wannan shi ne zai haifar maka da danasani mara amfani" shiru yayi yana kallon abinciin, a hankali ya mai da idanun shi akan Inna sannan ya ce mata. "Ban san yadda zan yi ba ne, amma nasan naso kaina dayawa, don Allah ki bata hakuri wallahi ina sonta sosai " yadda yayi maganar sai da yasa jikin Inna yayi sanyi. "Allah ya kyauta " "Amin Ya Allah, hmm dama mahaifina ya ce na gaya muku ko za a saka bikin ne nan da sati biyu, saboda makarantar ta." "Ka tambayi Babanta da ya baku auren nawa kuma a wanne" "Allah ya huci zuciyar ki, dama ina son na gaya miki ne ba sai an kawo kome ba, ita nake so ba kome ba" "A'a zamu mata nata kayan gudun gori, Allah ya bada zaman lafiya " "Amin Ya Allah " haka suka yi magana sama sama, ita kan ta Inna ta amshi Abdul Hakim ne domin babu yadda ta iya musamman yadda yake nunawa yana son Sa'ade, amma ba don haka ba babu dalilin da zai saka ta amshe sa. Har yazo tafiya, Sa'ade taki yarda su hadu da ita. Sai bayan tafiyarsa ce Innah ta kira ta. Zama suka yi tana kallon. Riko hannunta Inna tayi ya kalli cikin Idanunta. Ta rufe hannunta ta ce mata. "Ki amshi kaddaran ki " a hankali ta janye hannunta, tana girgiza kai, hannu ta saka a wuyar ta tayi mata alamar ta rantse da Allah, ba zata amshi auren shi a matsayin ƙaddara ba, bata son shi, ba zata zauna da shi ba. Idan kuma aka ce sai ta zauna da shi gara ta mutu kowa ya huta. Kura mata idanu tayi, ganin yadda take kuka yasa jikin Inna yayi sanyi sosai. "Kiyi hakuri" kuka tasawa Inna ta tashi ya haura gadon bonon Inna tana me juya mata baya. *Hammayo ka kyauta da ka tafi ka bar ni* ta fada tana me fashewa da kuka, *Ba zan tab'a son shi ba Inna ba zan so shi ba, na rantse da Allah ba zan so shi ba* abin da take fada kenan a ranta tana kuka. "Kije ki sallame shi nasanwyana waje" ko motsawa ba tayi ba babu yadda bata yi da ita ba, amma fir taki tashi. Haka ya gaji ya tashi ya bar garin. Haka Kwanaki suka ci-gaba da tafiya. Har aka samu sati biyu, inda aka yi yar karamar biki domin ita kan Inna bata yi taro ba, wadanda suka ji labarin ne suka zo, bayan la'asar aka ɗauki amarya zuwa Sokoto. Allah ya bada zaman lafiya mu zo suna.
***
Makaranta kuwa.
Husnah da Kubrah suka dawo, babu Rahilah da Sa'ade, ba karamin damuwa suka shiga ba, musamman Husnah. Kubrah kan na dan lokaci ne, daga baya ta watsar, ta cigaba da harkan gaban ta. Husna kuwa kasa hakuri tayi, har sai da tayi karyan ciwon ciki aka kaita gida, daga gidan kwananta biyu, ta nufi unguwar Yayanta. Koda ta shiga suka gaisa da Aunty Ummi. Leke leke ta ke tana son ganin ta inda Sa'ade zata fito. A dan koyon da Aunty Ummi tayi take tambayarta Sa'ade take nima. Gyada kai tayi, murmushi tayi ta ce mata. "Tana nan shekaranjiya aka kawo ta, an mata aure sai dai idan zaki je na miki kwatance" gyad'a tayi tana faɗin. "Eh zan je" haka ta rubuta mata sunan unguwar, bata kara minti ɗaya ba, ta bar gidan har estate din aka kaita, bata sha wuyar gane gidan ba, dakyar aka batar ta shiga, domin ba a gaya masa wata zata zo ba. Sai da ya kira Abdul Hakim yake gaya mishi wata yarinya ta zo ganin Amarya amma bata magana. Shine ya ce ya barta ta shigo domin yana gida. Da kansa ya fito ya tare ta. "Rahilah ko Husnah?" Murmushi tayi tace masa alamar harafin sunanta. *Husnah* nuna mata hanya yayi daidai fitowar Sophia. "Ikon Allah tunda aka auro kwaila ake rawan kai.....08130269641
[15/06, 10:10 am] usmanlauratu71: 38.... Cak ya tsaya, tare da duban ta ya ce mata. "Ban san cewa akwai lokutan da zaki b'ata domin hango iyakata ba." Ya fada bayan ya rufawa Husnah baya, tsaki Sophia tayi tare da barin wurin, cigaba da tafiya suke da Husnah tana keta rantsatsun falon da suka kawata saman, har suka cimma matsaya a bakin wata hadaddiyar kofa, bugu biyu zuwa uku. Aka yi ana hutu wata budurwa ta fito tana kallon Husnah kafin hankalin ta ya kai kan sa. "Yallabai taki bude kofar" "babu damuwa na gode" matsa musu a hanya tayi suka shiga, nan ma wani aljannar duniya ce, mai matukar ban sha'awa da burgewa, manyan -manyan kujerun alfarma ne zagaye a falon me dan karen kyau. Koda isar su kofar dakin suka tsaya tare da kallon juna. Shiru Abdul yayi bai tab'a zaton zai ji gazawa akan sa'ade ba sai yanzu da yake jin lallai ya gaza a ko ina, ba don kome ba. Sai tun tafiyar yan uwanta ta rufe kofar baki daya ta hana shi kuzari ta hanyar yi masa shamaki da haramta masa ganinta. Tabbas ana iya gyara kowacce kuskure amma ba a tab'a gyara kwalbar da ta tarwatse a kasa reras ba, tattaro kumajinsa da yar sauran kuzarin da suke tattare da shi ta buga kofar a haukace, wanda zai saka ka fahimci ya kai kololuwar b'acin rai da takaici. Anya ba rashin albarkan da mahaifiyar sa bata saka ba ne ya fara bibiyar sa daga kwana biyu da tarewar matar da yake cike da dinbun kauna da shaukin son kasancewar da ita? Amma kuma lokaci guda ta nuna mishi bai da wani amfani, sake buga kofar dakin yayi a karo na biyu, domin yana jin kamar gazawar shi ta kara haifar da wani irin kunya, domin yadda yake tsaye yana lura da yarinyar tana cikin damuwa. Shiru yayi zai kuma bugawa ta dakatar da shi. Duba jakar gefen kafad'ar ta tayi, ta ciro wani sarka, ta saka a bakin kofar, ta tura shi cikin dakin sannan ta koma gefe tana kallon kofar, zai kuma bugawa ta girgiza mishi kai. A cikin dakin kuwa tana zaune a bakin gadon bata san ana buga kofa ba, sai da ta taso ta fito falon ne ta ga kamar ana turo abu a kofar dakin, da sauri ta isa tsugunawa tayi ta dauka tana kallon sarkan hawaye ne ya zubo mata, dama ta gama cin kukanta kenan ta fito, bude kofar tayi ta zubawa Husnah idanu. Bude mata hannu Husnah tayi, dan gudu ta fada Kirjinta tana kuka. Dakin suka koma tare da rufe kofar, sai da tasha kuka sosai, kafin ta mike ta shiga fitowa da Husnah abubuwan ciye-ciye har ta gama, zata bude kofa ta fita, Husnah ta riko hannunta. Komawa tayi ta zauna. "ina zan kai su?" Ta tambaye ta, murmushi tayi hawaye suka zubo mata ta mata alama da ta zauna. Zama tayi tana kallon Husnah dukkan su kuka suke don sakarci, dakyar suka daina kuka, Husnah ta ci kayan ciye-ciyen sannan ta ke gaya mata Rahilah bata dawo ba, anan take tambayar ta taya aka yi tayi aure. Kukan Sa'ade ne ya tsananta sosai. Dakyar ta gaya mata yadda kome ta faru. "Husnah ina da burin karatu, amma burina ya lalace, da farko mahaifina ya nuna bani da amfani yanzu kuma ya aurar da ni ga mutumin da bana son ko ganin shi." Ta gaya mata. "Kiyi hakuri kin ji, ki karbi haka a matsayin ƙaddara." Girgiza kai tayi tana mata alamar da cewa. "Zan amshi kome da sunan kaddara amma ban da wannan, son zuciya ce kawai son kai ce, na gaya mishi bana son shi amma ya ne mi wata hanya domin ya kuntatta min, hankalin shi ya kwanta ya d'atatta min yaji dadin sa, sai me kuma? N rantse zan zauna a gidansa har ranar da zai gaji ya kore ni, don an ganni nakasa ta min dabaibayi shi yasa aka wulakanta rayuwata." Yadda take maganar da Sign languages zaka rantse da Allah duka zata kai nan kuwa zallar bacin rai ce da takaici, dakyar Husnah ta rarrasheta, sannan ta ke tambayar ta ko zata dawo makaranta? Girgiza kai tayi tana faɗin. "Bai zama dole ya na dawo ba."shiru suka yi kafin suka shiga wani hiran, kafin suka mike suka yi sallah, bayan sun idar Husnah ta bata hakuri sosai, sannan ta mike zata tafi, anan suka kuma.rushwwa da kuka, dakyar suka rabu, ta rako Husnah har kasa, ganin Sophia da Kawayenta yasa ta sha jinin jikinta. Haka ta raka har waje, suka yi sallama ta mika mata ledar da tafito da shi. Dakyar ta amsa tana mata alamar . "Zan miki Addu'a Ubangiji yasa ya dawo dake school" gyada kai tayi tana jin wani irin yanayi na kara yawo a jikinta. Tabbas rayuwar ta yazo karshe, tana kallon su Husnah suka b'ace mata, ta juyo ta dawo cikin gidan. Sophia da kawayenta suna ganinta suka ta fara dariya, abin ya bakanta mata rai, amma sai ta maida su mahaukata, ai babu abu me ciwo kamar ka nime kular da mutum ya nuna maka shi ya san kan abin da kake shiri masa. Haka ta wuce sama, a bakin kofar ɗakinta ya tsaya ta dauke kai. Zata shige ya rigata shiga. Mika mata takardan hannun shi tayi wanda ya ga abin da ta rubuta. _Ki amince da soyayya zan mai dake makaranta _ kallon shi tayi fuskar ta kunshe da takaici. Sannan ta juya ta shige abin ta, sake rubutawa yayi ya mika mata. _Nayi miki alkawarin baki farincikin da ba zaki tab'a mantawa ba, ki amince da soyayya ta_ amsar takardan tayi ta rubuta mishi. *ban san yadda zaka gane ba ne, har abada ba zan tab'a sonka ba, batun makaranta kuwa ai tuni na gama idan ina sa rabon na cigaba zan cigaba amma yanzu kan na yafe Allah ya min sauyin alkhairi* kallon takardan yayi ya wani lokaci kafin ya juya ya rufe kofar, wai zai mata barazanar. Kallon shi tayi hannunta harde a kirjinta. Ya fara kokarin cire botirin rigar shi. Dariya tayi sai da fararren jerarrun haƙoranta suka bayyana. Zama tayi tana kallon shi yadda yake wani mutsuke fuska shi nan zai bata tsoro. Sai yaga sam babu tsoro a tare da ita sai ma wani irin kiyayyar shi da yake hangowa a cikin ƙwayar idanunta biro ta dauka ta ce mishi. *Ka bar wahalar da kanka, domin nasan ba kome zaka iya ba kamar yadda nasan ban isa kaucewa ƙaddarata ba, ka koma wurin matar ka ku lallaba juna* daga haka ta juyar da kanta, bata ma son ganin sa. Haka tsaya cak yana kallonta. Tura mata takardan yayi ya ce mata. "
_Ki bani hakkina_ kallon takardan tayi sannan ta rubuta mishi cewa *Babu hakkinka da yake kaina domin a shara'ance sai an nime yarda ta za a daura mana aure baki daya baku cika kome ba sai son zuciyar ku* wasa wasa, Sa'ade ta zamewa Abdul karfen kafa, duk yadda yake tsammanin ta wuce haka, duk yadda ya so tankwarata amma ina ta botsare mishi, sannan shi ba zai iya danne ta ya karbi hakkin shi da karfi ba, domin bai da wannan kwarin da karfin zuciya. Haka zaman su ya kasance har ya gama kwanakin sa ya fita daga ɗakinta. Babu abin da yake hadata da shi da matar shi. Abinci ne tunda ta lura matar shi ba zata bata ba, ta daukawa kanta girka nata, dama iya abin da ranta yake take dafawa, abin dariya duk kure girkinta taliya ce da miyar jajjage, sai firji din da taga baya rabuwa da kifi, shi kenan ta saka kanta da girka Taliya da miyan kifi. Babu ruwanta da wani girki take da shi ko miji babu ruwanta. Shima jarababbe yayi ta binta yana lallabata har ya hakura ya zuba mata idanu. Zuwan Husnah biyu tana kawo mata ziyara, har da karatun da aka yi kwanta daya a gidan ta koma makaranta, bayan tafiyar husna ne yaga yadda tayi ta kuka, tana kara rungumar litattafan. Juyawa yayi ya koma dakin sa, ya kira Hajiya Daulah. Tana dauka ta ce mishi " ka sake ta ne?" "Hajiya don Allah ki bari na maida ta makaranta mun tauye hakkin da yawa idan Abba yaji haka zai sab'a min don Allah Hajiya ki bari na mai da ta makarantar don Allah" "wallahi kwandalata ka tab'a sai na sab'a maka, kai hatta naka ka tab'a ka mai da ita makaranta sai na mugun sab'a maka, ka sake ta zan ni ma maka yar mutunci " "Hajiya ni ita nake so" daga haka ya kashe wayar, haka zaman ya kasance babu dad'i, don ma Sophia bata zaman gidan tana fita aiki ba zata iya kayan takaici ba, shima idan ya tafi aiki gidan sai ya zama babu kowa. Da wannan damar hajiya Madam Daulah ta samu nasarar zuwa cin zarafin Sa'ade, karshe ma don munafinci sawa tayi Abdul ya na kai ta gidan ta, dake kusa da juna ne, wai kar a cutar da ita babu kowa a gidan. Tun safe idan ta shiga cikin gidan bata kuma zama ko shan ruwa sai Abdul ya kusan dawowa aiki za a bata abinci da ruwa, shima don kar ya ganta a galabaice ne. Haka ta shiga kuncin rayuwa ga takuran da Taufiq yake mata, na niman cin zarafin ta. A hankali kwanaki suka haura mako, mako ya rikide zuwa watanin sun shura har ana niman shekara. A cikin wannan yanayin, wata lahadi Inna da su Adda Shamsiyah suka kawo mata ziyara, duk ta lalace, tun da ta gansu ta fara kuka ita kawai su tafi da ita. Ganin yadda ta lalace sun dauka ko ciki ne, sai da suka ga ba alamar kome damuwa ce da ukubar rayuwa. Har zasu tafi Inna ta kalli Abdul da yake ta rawan jiki akan su. Cikin ba'a ta ce mishi. "Abdul ga Sa'ade a karo na biyu zan kuma tuna maka ga amanar Sa'a nan Allah ya taka riko" da mugun karaya ya ce mata. "In sha Allah zan kula" haka ya raka su tana kuka, suka tafi durkusawa tayi a wurin tana wani irin kuka har da jan zuciya. Shima durkusawa yayi a gabanta. D'ago kai tayi tana kallon shi, yana iya cewa a yau ta bashi tausayi sama da kullum. Tayi wani irin duhu, ga uban ramar da tayi, a cikin kasa da wata hudu, tambayoyi ne a bakin shi amma baki daya bai da me bashi amsa, yasan ko ya tambaye ta ba zata bashi amsa ba. Har ta bar wurin yana nazari, kafin ya farga bata nan. Bin ta yayi har cikin gidan. Tana kwance a ɗakinta tayi rubda ciki, domin cikinta ciwo yake mata. Haka ta kwana da ciwon cikin da safe dabya shigo ya ganta a takure ya tab'a wuyar ta, yaji da zafi mika mata hijab yayi suka nufi asibitin, dakyar aka fahimci yanayi da take ciki, domin ulcer da damuwa suka mata yawa, kiran Aunty Fareedah yayi ya gaya mata, kwantar da ita suka yi, sai da Aunty Fareedah tazo ya tafi aiki. Hamshakiya mandiya tana can tana jiran zuwanta don bakin zalinci har da sallamar wasu masu aikinta ta maye gurbin su da Sa'ade, bata ganta ba har washi gari. Babu labarin ta sai da aka yi kwana biyu ta kira Abdul ta balbale shi da masifa ina sa'ade zata bar mata gida da kazanta. "Hajiya bata da lafiya ne." "Tow ta mutu mana, meye ya dame ni? Ka sani ko mutuwa take tana dawowa kawai aikina na sani, lokacin da kuka kwashi kudi kuka basu gaya mata zata yi bautar aure ba ne! Maza ka dauko min ita" "Hajiya gaskiya babu adalci a wannan al'amarin ba zan iya kawo miki ita a halin jinya ba, idan duniya da gaskiya ai su Afiyyah ba haka ake musu ba." "Wani shegen ne zai tab'a min Yarana? Ai kai ma kasan babu shi. Don haka ka kawo min ita ta min aikina" ajiyar zuciya ya sauke, lokacin da yaje asibiti an sallame su Aunty Fareedah ta tafi da ita gida, can ya tafi ya dauke ta suka kamo hanyar gidan, a hanya suka tsaya ya mata hoton passport, haka suka wuce gida, suna shiga ya nime rike hannunta amma taki, yana ganin yadda yake kokarin shiga cikin gidan, murmushi yayi sannan ya taimaka ta.
Washi gari ya dauke ta ya kaita gidan Zakaria, shi kuma ya tafi Abuja. Wasa wasa Hajiya Daulah tayi ta zuba idanun zai kawo mata sa'ade amma babu labarin su. Har tsawon kwanaki ashirin, kafin ta dawo ya dauke ta suka koma gidan, kwanan su biyar da komawa, Hajiya tazo tayi ta musu ruwan bala'i, haka ta gama ta bar gidan. Washi gari ya tattara matan shi ya bar mata sokoton zuwa Canada....08130269641
[16/06, 9:27 am] usmanlauratu71: 39... Kwara. Daura auren Abuturab da Latifah aka yi. Wanda iyaye a kowacce bangaren suka tsaya tsayin daka aka gudanar da bikin kamar yadda ake kowacce biki a masarautar musamman shi da ya zama ɗan auta. Bikin da yaso barin baya da kura domin kuwa Sarah Hauka tayi tuburan. Domin saka igiya tayi zata rataye kanta. "Kar ka wani ya zo kusa da ni domin wallahi kashe kaina zan yi na gaya muku, matukar ba a daura aurena da Abuturab ba sai na kashe kaina." "A'a Saratu kiyi hakuri ki sauko za a san abin yi amma kashe kai ai mugun abu ne, sauko ni na haifi Uban Ubansa ni ce nake da alhakin tsaya mishi." "A'a Sultanate ba zasu bari na aure shi ba, har Mamina na saka a gaba muka je wurinsa ya wulakanta mu ua kore mu. Don haka nima zan kawo karshen rayuwata tunda mutane basu damu da mu ba, sai kan su suka sani." "Tow ki mutu mana? Da Yayana suka mutu a jere kin ga na mutu ne? Ko an ce miki barazanarki zai saka na amince a aura mishi ke ce? Tabdijam zauna a sama ki cigaba da zama idan kin so bayan kin mutu ki zama fatalwa karewa kenan" ta juya abin ta, samun wuri ne kawai don ta ja magana da hankalin mutane. Ganin yadda Sultanah Badi'atul Noor ta kwafsa mata yasa kawai ta zarga igiyar a wuyarta.
Ihun mutane bai saka Badi'atul Noor juyawa ba, domin tasan ba zasu barta ta mutu ba. Bayan yar karamar tashin-tashina da aka samu haka bai girgiza Badi'atul Noor ba, sai ma kara samun damar nazarin kowa, bayan an watse domin Hamdiyah da Aneesah suka tare da ita da yan jikokinta. Haka aka gama hayaniyar ko a jikin ta, tana bawa Anur abinci Sultanate ta shigo tana huci. "Ya ishe ki haka, duk abin da kike ina kyale ki ne amma yanzu." "Me zai faru idan na cigaba?" "Lallai ma wato don kin ga na kyale ki" "tow don Allah ka da ki kyale ni. Kiyi min duk abin da yayi miki, ina shirye tsaf, aure kuma ni ke da iko da Aliyu ba ke ba, lokacin da na haife shi baki taya ni ba. Don haka ba zaki min iko akan shi ba." Ganin yadda Badi'atul Noor take takarkware tonar masifa yasa ta juya tana faɗin. "Bani da lokacin ki, Allah ya baki sa'ar rashin mutuncin ki ya janyo miki masifa." Bin ta da idanun Badi'atul Noor, tana abu kamar babu ruwanta laifin da ta aikata babba ne, tayiwa masarautar wani irin kazamin laifi da ba za a tab'a yafe mata ba, kuma dukkan akan kare D'anta. Wayarta ce tayi kara ɗauka tayi ta kara a kunnenta. "Wa'alaikumunsalam Auta ka girma fa" "Ummina ban girma ba. Ina kewar ki" "Ni ma haka, ya ji muryan ka yayi sanyi?" "Hmm eh Ummina, tunda na ji labarin an daura auren ne naji jikina yayi sanyi" "Allah ya shirya ka, kana son ayi maka biki ne?" "Kamar dai haka" "inda zaka auri Sa'adatu ni da kaina zan shirya maka bikin hatta fitar Amarya da ango nice please accept this marriage " "I agreed, but Ummina da gaske kike?" "Na tab'a maka wasa ne? Ai duk abin da kake so ni ma shi nake so, feel free bana daga cikin iyaye masu son kai." "Na gode sosai Allah ya raka miki lafiya da nisan kwana" "Amin Baba karami, na Gode."
**
Maikulki.
Hankalin Inna Laminde baya kwance, hakuri kawai take, amma baki daya ji take kamar ta rasa Saaden ta. Haka yasa yau ta shirya bata gayawa Malam Aminu inda ta nufa ba, amma ta haɗa mata kayan bukata na gida, duk da satin ta biyu kenan da dawowa. Amma zuciyarta ya hanata sakat tana son ganin Yarta wani irin yanayi take ciki ne haka. Shi yasa ta kama hanyar sokoto. Koda ta isa bata yarda ta sauka a gidan Zakaria ba, gidan Sa'ade ta wuce da rabon zata ji hadu da abin da zai d'aga mata hankali. Lokacin da ta isa kofar gidan ta samu Hajiya Daulah tana bala'i. Sauka tayi a dan sahu ta ce musu. "Assalamu alaikum, Sannunki Hajiya" kallonta a wulakance Hajiya Daulah tayi tana faɗin. "Kece uwar nakasashiya yarinyar nan ko?" Kalaman sun daki Inna amma sai ta shanye ta ce mata. "Ba dashi na haife ta ba, samun shi tayi daga sama" "idan kin so ma daga kasa ta haife same shi bai dame ni ba, d'ana da kuka mishi asiri ya auri na kasashiya nake son ku dawo min ko kuma idan na hadu da Yarki na tura ta garin da ba zata dawo ba." Ta fada cikin bala'i. "Sau dayawa harshen mu yana kai mu ya baro, ina me baki shawara ki kiyayye harshen k...." Kauuu ta mari Inna Laminde. Tsit wurin yayi hatta Taufik da yake cikin mota sai da ya zaro idanu. "Matsiyatan banza matsiyatan wofi, shegu masu warin da karnin nono, wallahi matukar na binciko inda Yarinyarki take tare da d'ana sai na kashe ta " shafa fuskar Inna tayi ta yi Murmushi. " Ni kika mara?" "An mare ki zaki rama ne?" "Ko daya ba zan rama ba, sai dai ni na kai karan ki wurin Ubangiji shi zai bi min hakkina. In sha Allah da kafarki zaki zo niman yafiya ta da niman alfarma lokacin zaki fahimci Allah daya yake, ita kuma Sa'adatu. Allah shi zai zame gatan ta a duk inda take bari kiji Allah bai saukar da ciwo ba, sai da ya saukar da magani. Da yarda Allah duk abin da kika shirya Allah zai zama gatar Sa'adatu ba zaki gushe ba sai kin yi kuka da alawadaran halin ki. Gani gaki ga duniya, Allah ya sama yana kallon mu, Mala'iku suna rubuta duk abin yake faruwa." Har Inna ta juya ta ce mata. "Hajiya ki fara karatun kirga kwanankin kukan ki domin zai zo daga inda baki zata ba." "Baki isa ki gaya min magana na kyale ki ba, banza yar kauye wacce talauci yayiwa katuttu." Mai Dan sahu ya leka ya ce mata. "Hajiya duniya dai tafi gabaruwa jima, ki bi a hankali domin wanda ba a haifa ba tana jiran shi balle wanda yayi dakon kanshi da kaya. Allah yana amsar addu'ar wanda aka zalinta ki duba buguyatul Muslim, da alamu duniya tayi miki daurin huhu goro da sannu Allah zai mata sakaya, wannan aya ce a cikin Alqur'ani mai girma." Daga haka ya tadda napep din ya bar wurin. Sai lokacin Inna ta fashe da kuka. " Haba Babah kuka zaki yi? Don Allah kar ki yi kuka, kin gama magana kuka me zaki yi? Don Allah kar ki yi kuka ina zan kai ki?" Ta fada sunan unguwar da zai kaita, rarrashinta yake domin ko ta daure sai kuka ya kwace mata. Haka yayi ta bata hakuri har ya tsaya a hanya ya saya mata ruwan sanyi, tasha tayi mishi godiya. Bayan tafiyar su Taufiq ya fito daga motar ya ce mata. "Gaskiya Hajiya kina da mugun sonkanki, me matar nan tayi miki kika mare ta? Ke baki ji kunya marin da kika mata ba? Itama uwa ce fa? Kika mare ta? Gaskiya Allah sai ya saka mata wallahi." "Ni zaka gayawa magana bani key motana" kallonta yayi. "Kuskuren ki shi zai ja miki danasani Hajiya kuma wallahi sai na gayawa Abba " daga haka ya tafi ya bar ta. Shima me kula da gidan shigewa yayi yana girgiza kai, domin wallahi ta bashi mamaki ashe da ake cewa masu kudi basu da mutunci ashe da gaske ne. Yau gashi nan ya gani da idanun shi.
***
UK....
Yar ƙaramar shagali aka yi, makota da abokan arziki duk an taru amma hango yana can shago wurin niman abin da zai rufa mishi asiri. Sai yamma ya taso. Bai dauki mota ba yau, Bus ya bi har zuwa gida yana shigowa ya samu ana ta dan shagali. Sai lokacin ya tuna ashe fa aure aka mishi duk da sun yi waya da Ummi, mutane nata taya shi murna sai murmushi yake musu, har ya wuce part din. Wanka yayi ya shirya tsaf sannan ya saka kayan gargajiya riga da wando ta Sweden cotton gezine, yayi kyau sosai kamar be da damuwa. Haka ya karya hula minista. Sai takalmin shi hafcover made Italia, yayi matukar kyau, turaren zamani ta oud arab. A hankali ya ratsa cikin mutane har ya iso wurin Kawunsa, ba laifi an yi shagali kafin aka watse, aka kawo mishi matarsa.
bayan an watse sosai amarya ta zaku domin su sha bidirin kasancewar su ma'aurata. Sai dai kai tsaye Abuturab ya gaya mata maganar da ta hanata sakat. "Kin ga jeki saka kayan ki maza, kizo muyi magana na fahimtar juna kin ji" babu musu ta saka kayanta tazo falon, tana jin motsinsa pancake yake, yana ganawa ya fito ya sakar mata murmushi ya ce mata. "Kin san me? Har ga Allah ni ban shirya rayuwar aure ba, idan kin lura ina hada PhD dina ne, so ni gaskiya bana son damuwa ko wani harkan iyali, ki nunawa duniya dasu Ummi lafiyar mu lau, muna zaune lafiya amma a zahirin gaskiya kowa yayi kokarin achieve abin da ya saka a gaba, Soyayyar da nake miki ta yan uwantaka ce babu batun aure, wannan auren ki dauke shi bisa kaddran aka yi shi. Amma Lucky ita ce Zabina ban gaya miki haka don nayi hurt ɗinki ba, na gaya miki gaskiya ne domin ni bana cikin mutane masu son kansu ba, ba zan rabaki da kimar ki ba, bayan nasan ba sonki nake ba, kuma babu al'amarin soyayya da aure a tsakanin mu. Kin gane shi batu Sex and Romance scene kowa yayi fama da matsalar sa. Kin fahimta..... (Sorry mura ya saka ni a gaba ayi maneji) 08130269641
[17/06, 9:18 am] usmanlauratu71: 40... D'ago kai tayi tana kallon shi idanunta cike da kwalla da mamaki. "Hamma!" "Kin ga gaskiya na gaya miki, zan iya amsar wani abu daga gare ki, ki gane haka sonkai ne" ya fada bayan ya tawo gabanta ya durkusa. Goge mata kwalla yayi ya ce. "Ina son ki sani koda Mansurah ce a raye na hadu da Lucky haka ce zata faru. Dole zan iya tauye ta, shi yasa nake son mu fahimci juna sai a zauna lafiya. Nace ina sonki bayan ba sonki nake ba, akwai rashin adalci a cikin wannan yanayin. Please ki fahimce ni, don Allah" "yaushe zaka so ni?"mikewa yayi ya zuba hannunsa a cikin aljuhun wandon shi. Lashe bakin shi yayi tare da ciro hannu daya daga aljuhun wandon ya shafa kansa, "ki gane babu wannan zancen you're like my sister. Jeki kwanta sai da safe." Ya juya abinsa yana kallon wayar shi. Washi gari da safe, me aikin gidan su Latifah ta kawo musu abin karyawa, koda ta shigo hango Abaturab tayi yana ta shirya table. "Ina kwana Prince" "hey Helin ya aiki" "lafiya lau,abin karyawa na kawo muku" "thank you gashi nima kuma na mana, ok ajiye maybe Dr taci" "ok Sir" ta Ajiye. Ita kam burgeta yake yi babu ruwan shi, bai da girman kai sai ma girmama na gaba da shi daa ce wani ne da tuni an cika gidan da ma'aikata kamar me. Amma shi wannan da kansa yake girka musu abincin da zasu ci. Haka ta fita tana mamakin halin sa. Yana gamawa yayi wanka, sannan ya shirya bayan ya gama duba project din da da zai yi submit baki daya hankalin shi baya kan kome sai wannan aikin. A hankali ya fito kamar baya son fito ko ya tashe ta. Yana fitowa falon ya cire takarda da biro ya ce mata. "Ki karya ga wanda nayi ga kuma wanda Aunty ta turo ki kula da kanki sai na dawo" ya ajiye yayi fitar shi, sai wurin karfe goma ta farka , wanka tayi ta sauko kasa, duba kayan abincin tayi ta ga sakon shi. Murmushi tayi, a hankali abin da ya faru jiya ya dawo mata, a sanyayye ta zauna tana kallon abinciin. Kafin ta fara kokarin diban na shi, taci sosai sannan ta duba na gidan su farfesu ci ta mai da kome frij ta rufe. Komawa falo tayi ta ga ya gyara ko ina, komawa sama tayi ta gyara ɗakinta. Koda ta leka dakin shi, wani hoto ne babba a gefen gadon, sa'ade ce sanye da Uniform check pink Mr dara-dara. Tana murmushi lokacin tana Jss 1 aka yi hoton. A kasar hoton taga anyi karamin rubutu. Kamar haka ```Every moment of the day
every minute in the time
I think of you every while,
since you have left me
I have lost my smile
I am missing you so today
I am thinking of you
I am so in love with you!```
Yours
............ AA sulu gambari. Cizon lips dinta tayi Idanunta yana cika da kwalla, tabbas kowani mutum da irin jarabawar sa, ita soyayyar Abuturab ita ce jarabawar ta. Anya kuwa? Wani bangare na zuciyarta ya tambaye ta, wani irin zaro idanu tayi waje, sannan ta ce a fili. "Kamar ya anya kuwa? Ina son shi mana" rintsa idanun tayi domin bata jin haka a ranta bakinta ne kawai son yake ajiye, amma a zuciyar ta babu zancen soyayya asalima, wani abu na daban ne. "A'a kare shi zan yi da rayuwata" ta fada tana zama a bakin gadon shi. Kuka ne ya kwace mata sosai take kukan ya gaya mata gaskiya amma me yasa ita ba zata gaya mishi gaskiya ba da abin da ta sani ba? Bai boye mata kome ba, amma ita ta boye mishi sakamakon mutuwar yan uwansa, me yasa tayi haka? Me yasa ta boye mishi gaskiyar da ya dace ace ya sani.
----- fitar shi daga gidan ya kira Ummi. "First love ya kike?" "Wa'alaikumunsalam" ta ce mishi. "Sorry Assalamu alaikum Barka da asuba" "da fatan ka tashi lafiya. ?" "Alhamdulillahi Ummina. Ya Yarana da Mama's dinsu?" "Suna lafiya, ina Y'ata?" Shafa kansa yayi sannan ya ce mata"tana lafiya na barta tana barci." Ya fada a sanyayye. "Ok ka kula da kanka sannan ka kula da ita." "In Sha Allah" daga haka suka yi sallama. Number Nazifi ya nima. Bayan sun gaisa ne yake tambayar shi Sa'ade. Yau kam Nazifi ya shirya duk abin da zai faru sai dai ya faru, kusan shekara kenan da auren Sa'ade bai san yadda zai dauka ba. "Nazifi kana jina kuwa?" "Eh Yallabai, dama ina ta son gaya maka an yi mata aure fa, kusan shekara guda kenan." "Lucky din ce aka mata aure?" Ya fada Idanun sa a warwaje. "Eh yallabai kasan halin malam Aminu wallahi kusan sayar da ita yayi." "How dare zasu mata aure bayan akwai baikona akanta?" "
Da gaske abin da kowa yake fada kenan, kayi hakuri" "na gode " daga haka ya kashe wayar, wato shi da aka yi ta saka auren shi ana d'agawa, kafin aka yi. Kamar zai kira Ummi ya gaya mata, sai ya ga babu amfanin ya gaya mata, murmushi yayi yana shafa kansa. Ya ce . "Wanda ya auri lucky bai min adalci ba, domin nasan tana jira na" daga haka ya wuce ya cigaba da abin da yake. Domin baya jin kome da aka ce mishi tayi aure, yasan halin Kurman mutum da rike amana, don haka ya ajiye a ransa matukar rabonsa ce zata dawo gare shi yayi imani da haka. Har ya gama aikinsa ya nufi coffee shop din su, yana zuwa ya ga babu kowa a waje don haka ya saka kai zai shiga bayan ya bude kofar, sai ji yayi sun bude kwalbar barasa sun ce mishi. "Hurry!!!!!!!!!!" Wall na shagon an rubuta congratulations on your wedding day!. Murmushi yayi. "Thank you so much, amma kusan bana tu'ammali da barasa, na gode da karramawa." Anan manager din ya ce musu. "Yau za sha coffee kyauta, domin taya shi murnar auren shi." "Yeeeee mun gode" daga haka aka.yi ta rabon coffee da snacks.
***
Toronto.Canada
Yau kwana sati biyu kenan da zuwan su, amma bata tab'a leka ko waje ba. Tunda suka zo ba zata ce ta samu damar ganin masu gidan sai dare, daga nan kuma Abdul zai shigo dakinta yace zai wani abu da ita, karshe sai dai ta gudu ban daki. Kuma ya kwashe key din dakin. Sai taji alamar babu kowa a gidan, take fitowa ta saka kayanta ta fito niman abinci. Tana gamawa ta zauna a falon ta ci kaɗan ta dauki sauran ta koma dakin, a hankali take niman key din dakin, dakyar ta samo na dakin ta, sannan ta shige tana rufe kofar kamar wacce aka gaya mata ta bar key din a jikin kofar, rana yana yi ta fito ta yi abin da zata ci ta koma dakin ta rufe dakin har dare tana zaune. Kamar an ce ta duba kofar ta ga ana murd'a hannun kofar, tasan shi ne, tana kallon yadda yake ta kokarin bude kofar. Fir taki bude kofar yaji haushi ya kwaso jarabararsa, karshe dakin su ya koma da matar shi suka turmushe juna. Washi gari da gayya ya kwashe kayan abinciin gidan, dake yasan Sophia tana riga shi fita, sai ya tattara kome ya saka a dakin su, ya kama hanya ya tafi abin sa. Wani abin da bai sani ba, abincin da suka zo da shi daren jiya akwai sauran a firij, da suka watse ta fito ta duba babu kayan abinciin, yadda fuskarta ya nuna damuwa da sarewa zai baka tausayi. Kamar an ce ta bude firji din ta ga pizza da cake da ice cream, sai sai taliya. Dukkan ta fito da su ta dumamma ta kwashe ta kai daki, sanin cewa zai iya cire key din firji ta dauke key daya, kitchen din ma key din sa daya ta ɗauka. Ta nufi ɗakinta ta zauna tana ci tana kuka. Ita gida kawai take so, saboda ta ki amsar soyayyar ta shi ne baki daya ya takura mata yadda zata amince da soyayyar shi. Tayi kuka sosai har ta ji ta tsani kanta, baki daya ta rasa waye mai laifin jefata cikin wannan yanayin.. koda suka dawo bai wani bi ta kanta ba, sai can dare ya zo bakin kofar ya buga kofar yana rufe da alamun ma barci take ma, takaici yasa shi komawa dakin shi. Ya kudiri aniyar gobe ba zai tafi aiki ba, sai jibi. Haka ya kwanta da alkawarin gobe zai sauke kwadayin da yake cike da maran sa. Washi gari kuwa Sophia ta fita abinta. Sai da ta gyara ɗakinta sannan ta fito, da kayan jiya ta nufi kitchen ta fara kokarin duba abinci. Yarrrrr taji tsigar jikin ta ya mike, a hankali ta juya ya zuba mata idanu. Daga shi sai boxes. Sake plat din hannunta tayi tare da ja da baya, jikinta sai rawa yake, a hankali ya isa kitchen din. Ya rufe kofar yana murmushi. Gadangadan yayi kanta, cikin zafin nama ya cafketa, kuka ta saka tare da ture shi. Amma ina wani irin riko yayi mata, tare da hada ta da bangon kitchen din ya shiga lugwaigwaita yan matasa ta, ta fara kokarin kwace kanta, amma ina, ganin taki tsayuwa yasa ya jata suka fito waje, ya wuce da ita dakinsu. Anan Labarin ya fara sauya salo, domin da karfin gaske yake son dasawa kansa tubalin girma, amma ina karfi ne da ita kamar shara'a. Abin ta bashi haushi da mamaki, don haka ya shake wuyarta, sai kokarin cire hannun shi take amma ina. D'aga rigar jikinta yayi, ya saka gwiwar shi a tsakanin cinyoyinta ya bude yadda zai samu biyan buƙatar shi, ganin yana shirin rabata da rayuwarta. Kawai ta dunkule hannunta ta zuba mishi naushi a daidai inda aka mishi aikin zuciyar shi. Wani irin tsayawa yayi cak.... Happy weekend 😬 yarinya ta karasa gawar da ba nata ba, 😂🤣 Wallahi hukuncin kisa ya hau kan wata Y'a......[18/06, 8:00 pm] usmanlauratu71: 41.... Ba lallai kome kake so zaka samu ba, wani zaka duba kaga yadda kake ka fishi ta hanyar lafiya, arzikn, ƙwanciyar hankali da kome na rayuwa wani yafika ta kafi wani.... Alhamdulillahi
Dafe kirjin yayi yana jan numfashi amma ina baki daya numfashin ya dauke wuta, so yake lallai ya ja shi baki daya ya kasa, haka ya fadi akan fuskar shi. Anan yayi ta shure shure, har ya daina motsi amma ba mutuwa yayi ba, ita kuwa tana samun damar fita, ɗakinta ta shige tare da rufe kofar. Tare da kashe wutar dakin ta makale can kuryan dakin jikinta sai bala'in rawa yake, domin bata taɓa shiga irin wannan yanayin ba, dukka-dukka shekarun ta, 15, ba wani abu bane yake saka ake kallonta sai girman kashi, da kuma tsawon kafa,amma babu shekarun. Wani irin kuka ne ya kwace mata, ga azzababen tsoron da ya cika ranta, gani take ya mutu, ta kashe shi. Kuka take har dare wunin ranar bata saka kome a bakinta ba, sai da garin yayi duhu. Karfe biyar Sophia ta dawo daga aiki. Tayi mamakin ganin kofar gidan a bude kenan Abdul bai fita aiki ba? Me ya faru, tana shiga kofar kitchen ta gani a bude, ganin shi kwance daga shi sai boxes yasa ta, shiga kitchen da sauri. Tashin hankali wayar hannunta ta fara kokarin kiran number gaggawa na asibiti, suna zuwa aka kira yan sanda, a binciken shi da waye a gidan yasa aka gano su biyu ne, don haka aka balla kofar, aka fitar da ita zuwa office din yan sanda, abin tausayi tsoro da firgici yasa ko kuka bata iyawa, sai zare idanu. An kuma rasa yadda zasu tambaye ta, an saka ta a cell kanta a cikin gwiwar ta, dole aka tura office din jakadanci da yake nan Toronto, aka samu bayanan Abdul Hakim Sharif Hamidu, daga nan aka tuntube office Shugaban kasar Nijeriya. Duk da shi Abdul Hakim din da sauki sai dai zuciyar shi da ta buga sosai. Dama kuma manejin zuciyar yake, daga can gida Nigeria aka sanar da Dr Sharif.
----- tashin hankali ba a saka miki rana, domin kuwa Hajiya Daula bata dauki al'amarin da sauki ba, sai da ta fara zuwa Maikulki ta saka aka kama Malam Aminu., Akan idanun Mai gari, yaso su sassanta amma matar nan taki. "Amma hajiya kin san dai ko ban haife ki ba, na girme ki ko? Ki tsaya muyi magana." "Wani magana zan yi? Wacce irin magana zan yi daku? Bayan Yar shi ta kashe min D'a? Dama ya aura mishi ita ne domin su ci gado ko? Tow wallahi karyanku ta sha karya sai an kashe shegiyar yarsa." "Innalilahi wa'inna laihil raju'un, Sa'adatun ce zata kashe Abdulhakimu? Haba dai ki sake sai ba zata kashe shi ba" "dattijo ina ganin girman furfuranka, bamu hanya mu wuce" "Malam Aminu kaga abin da ake gudu ko? Hakkin yaron can ne ya kama ka, Allah ya wanke Sa'ade." "Amin Ya Allah" mutanen wurin suka ce, ana tafiya da shi Inna ta fito zata bi bayansu. Ita kan bata san abin sa ya faru ba. Amma yadda mutane ke mata jajje yasa jikinta ya bata something happens kuma ana boye mata, Bashir dan gidan Uwar gidan mai gari ya dauke ta a mota, suka nufi bayan motar Hajiya Daulah da yan sanda, har Sokoto. Kafin su isa sokoton sai da suka tsaya a Binji aka ɗauki Ibrahim. Suka tafi state Cid. Abin tausayi sai da matar nan ta saka aka wulakanta Malam Aminu kuma aka hana kowa ganin sa. Duk inda suke tsammanin zasu ga Malam Aminu sun bi amma Hajiya Daulah ta sayi yansanda. Har dare suna bakin CID din, Nazifi yazo. "Ya ake ciki Ya Bashir?" "Gamu nan dai muna ta kokarin a samu ganin sa." "Tow ya labarin Sa'aden " kallon shi suka yi daga Bashir har Zakaria domin basu son Inna tasan halin da take ciki. "Muna kokarin mu anan" suka juya mishi harshen turanci, shiru yayi yana tausayawa Sa'ade. Fita yayi ya bar Office din ya kira Abuturab."yallabai akwai matsala da." Nan ya shiga bashi labarin abin da ya faru. Kafin ya kashe wayar.
***
UK.....
Shiru Abuturab yayi, yana kallon wayar shi kamar anan zai hango Sa'aden ya rasa meke damun shi. Dole yana niman izinin tsaya mata. Kiran Ummi yayi ya gaya mata halin da ake ciki. Shiru tayi kafin ta ce mishi. "Muna bukatar taimakon Waziri Dawood domin shi zai maka wannan aikin!" "Ummi ba ya mutu ba?" "Eh haka aka ce, amma a zahirin gaskiya Waziri Dawood yana raye, jami'ar Harvard na kasar Amurka." "Ummi ayi wani abu! Domin akwai case ne babba a gabana!" "Ok dole ka shigar da bukatar ka kungiyar Bar na nan UK, sai ka sake turawa izuwa na nigeria. Idan ka samu na nan UK zan gayawa Dawood sai ya san abin yi. But case din waye haka?" "Ummina!" Ya kira sunan a shagwab'e. "Na'am Assadullah" "ki min addu'a Allah ya bani nasara kawai" "ok ba za a gaya min gaskiya ba kenan?" "Zan gaya miki in sha Allah idan aka yi nasara" "Allah ya baka nasara" "Allahumma Amin, Ummulkhair" "na gode Assadullah" daga nan ya fita, dake a makaranta yake. Ya nufi department na Law. Nan ya shigar da bukatar shi, suka mishi alkawarin zasu tura mishi sako ta e-mail. Daga nan ya koma class ya hada kayansa ya nufi gida, kawai Addu'a da tasbi da haila yake dawaniya da shi, amma wallahi ji yake kamar ruhinsa aka rufe a can Canada. Kawai karfin hali yake amma tabbas ji yake kamar ya cire zuciyar sa ya huta. Koda ya koma gida Latifah bata fahimci yana cikin damuwa ba, sai dai ta lura yadda yayi keeping kansa busy. Amma ta ja bakinta tayi shiru, domin tasan bai zama dole ya gaya mata abin da yake faruwa ba, tunda su ahlin gidan sarauta haka suke basu cika bayyana damuwar su ba, domin kar a samu makamin da za a yake su. Don haka ta rufawa kanta asiri. The next day tana ganin shi dauke da manya-manyan takardun na Shari'a, a ranta ta ce . "Ko a ina ya fara aikin?" Kiran wayar shi aka yi ya dauka, daga yadda yake magana ciki -ciki zai saka ka fahimci wani abu ne mara daɗi, wanda kuwa ba wani abu ba ne, kawai gaya mishi da Waziri Dawood yayi ya tura babbab Dansa Ra'is ya isa Canada yasa shi jin kamar ya rufe Waziri Dawood da duka yasan waye Ra'is mayyen mata ne, dama yaya lafiyar kura balle tayi Hauka. Don haka bai sake Wazir ya gama magana ba, ya kashe ya wani kwabe fuska very annoyed ya kira Ummi. "Ummi me0 yasa waziri zai tura that pervert nan? Bayan kowa yasan his addicted on womenizer!" "Ubana Mangofak ya ci kaniyar sa, nace ka dauki icce ka rufe ni da duka, Are out of yourself ko? Wace ce yarinyar da ka dauki case ɗin? Kasan case din kisa kake son holding dinsa?" Kamar ya fasa ihu ya ce . "Ummi Lucky ce fa!" Daga haka ya kashe wayar. Kiran wayar sa tayi. "Auta taya akayi haka ya faru?" "Ummina auren dole suka mata" ya fada a shagwab'e, "kuma shi ne baka gaya min ba tuntuni " "tow Ummina ya zan yi?" "Ya zaka yi ka ce min fa? Dama iyayenta basu san da kai ba ne?" Kamar yana gaban ta ya ce Ummina ni kawai biyan kudi nayi a matsayin na saye...." "Kaniyarka da biyan kudi kayi da sunan ka saye ta. Aliyu me yasa baka kyautawa ne? Taya zaka biya kudi da sunan ka saye dan mutum?" "Ummina ai Babanta ne ya cika son abin" "yaushe ka fara blaming rayuwar wasu? Shi ne jarabawar Yaransa, kar na kuma jin kace ya cika son abin duniya, kayi kokarin kyautatta mishi Indai da gaske kana son Lucky haka, ka tsaya mata Allah ya maka albarka, ya jikan yan uwanka. Ka tsaya mata Allah ya baku nasara " da dukkan zuciyarta take bashi support. Tun daga lokacin ya kuma zage damtse wurin niman a kira shi Bar, Allah cikin ikon sa a cikin abin da bai wuce kwana biyu ba suka kira shi. Tare da bashi damar a rantsa da shi, duk wani shige da fecce Baban Latifah ya tsaya mishi. Duk da haka bai tsaya ba sai da ya kira Ra'is. Yadda ta gaya mishi al'amarin ya wuce tunaninsa kuma a haka wai yana bakin kokarin sa ne. ***
A can Canada kuwa, kwana biyu da faruwan al'amarin Hajiya Daulah ta sauka bata jira Mijinta ba, domin yace mata zai tafi ya tattauna da iyayen Sa'ade. Amma ta ce ba zata jira shi ba, D'anta yana cikin wani mugun hali a ce ta jira. Dake ta san abin da ta shuka, kai tsaye asibitin ta fara sauka anan ta gan halin da yake ciki, hankalin ya masifar tashi, tabbas idan ta ga Sa'ade sai taci kwal ubanta, dole ta kare rayuwarta a gidan kaso matukar tana raye a nan Sa'ade zata kare rayuwarta, sai ta ga Gatan Sa'ade.....(Sannun ku ko ayi hakuri ba yad'awa)08130269641
[19/06, 8:48 am] usmanlauratu71: 42..... Da gasken gaske so take taga gatanta. Don Allah Sophia na zuwa ta balbale ta da masifa. "Kina ina tayi attempting kashe shi?" "Hajiya aiki fa na tafi, kuma taya zan sani" "Aikin ta ci kaniyar ta kin ji, mara kunya kawai wallahi kin yi sa'a saboda Hajiya Nazirah zan kyale ki amma da sai na daure har ke, a wani police station take?" "Ta nan kusa ne" "me kuka yi domin case ɗin?" "Kawai mun yi report ne da tayi yunkurin kashe shi." Gyada kai tayi kamar kadangariya, ta wuce gaba ita kuma tana bin bayanta, sai zagenta take a ranta. Har suka bakin asibitin suka tsari abin hawa in da ya kai su station. Lokacin da aka fito da Sa'ade ta fita hayacinta. Cikin fushi Hajiya Daulah ta tsinka mata mari, tana faɗin. "In sha Allah anan zaki tabbata, shegiya ba banza Allah ya barki babu gata da galihu ba, shima Ubanki na saka an tsare min shi, naga gatar ku." "Madam doka ta hana a tab'a lafiyar wanda ake tuhuma. Sannan kuskure ne a rike me laifi na tsawon awani 24 , ba tare da an mika shi ga kotu ba, akwai cin zarafi anan." "Waye kai?" Ta juya ga Ra'is, "Ni!" Ya nuna kansa, "ubanka na ke tambaya d'ana ta yi yunkurin kashewa fa! Don ubanka ka kawo min zancen banza" murmusa mata yayi ya ja kujera ya zauna yana kallon ta. "Ni suna na Ra'is Dawood Wazir, prosecutor din ta, kafin lawyer ɗinta yazo." "Kasan ni wace ce?" Ta fada irin cikin izgilanci!, "A'a Hajiya baki gaya min ba taya zan san ke wace ce? Ni ba wannan ba, nazo niman belinta ne fa" "na ga shegen da zai baku belinta wallahi sai kun san wace ce ni " "Ina ruwana da sanin Who are you. Belinta kan dole samu idan kin matso a karba miki hakkin ku, mu haɗu a kotu" "Yaro ka cire kanka" "Babu cire kaina da zan yi tunda akwai mahaukata dayawa a duniya d'anki yana can kwance kin zo kina son ki ci zarafin yarinyar da babu ruwanta." "Wallahi sai naga gatan ta." "Kaya da dai kince sai kin tsaya shari'ar da za a kwata miki hakkin ku, amma ganin gatar wannan yarinya babban al'amari ne" ganin zata tashi hankalin mutane yasa aka turo ta waje, shi kuma Ra'is ya samu ganin babban ispetor na Office, anan suka gaya mishi gaskiya ba zasu bashi ita ba, domin babu inda zata zauna kafin a shiga kotu, domin kar a bada belinta ta gudu, wannan al'amarin bei masa dadi ba. Don haka ya kira Abuturab ya gaya mishi halin da ake ciki. Shima abin da ya tsayar da shi har lokacin Nigeria ba ayi approve din shi ba ne,Five days da faruwan al'amarin cikin ikon Allah kuwa da Waziri Dawood ya saka baki, sai gashi ya samu approved, the next six days ya samu damar zuwa. Kafin yazo dole ya samu damar ganin Embassy na Nigeria dake mutumin bayarabe ne, daga Ibadan. A can Nijeriya aka yi connect din al'amarin, inda Ummi ta kira Uwargidan Alfe of oyo, ta gaya mata halin da ake ciki, kasancewar Matar jakadan gimbiya ce daga masarautar Alfe of oyo, ta kuma bukaci su taimaka mata. Cikin girmamawa matar da ta girmi ummi ta ce mata. "Duk abin da kike bukata zan iya kuma zan saka in-law dina ya miki. Don Allah yanzu zan gayawa Alfe ya shiga al'amarin." "Na gode sosai, Allah ya ba ni damar rama miki abin da kika min ." "It's my pleasure ko baki rama min ba, haka ya min tun da kakannin ku sun bamu damar cigaba da mulkin mu bisa ka'ida iya wannan ma ya ishe mu domin bamu da abin da zamu yi repayment din sa. " Ummi taji dadi don haka ta kira Abuturab ta gaya mishi zai sauka a gidan Jakadar Nigeria Dr Fayemi Jamil Adebayo. Kuma dake mutum ne mai ladabi da girmama na gaba da shi, take ya amsa ya kuma tsayawa Abuturab. Ko da jirgin su ya sauka, da motar office din jakadanci aka zo daukarsa, domin tunda Alafe ya gaya mishi Crown princes na kwara yazo akan case din da ake tuhumar wata yarinya yasa shi jin lallai case din babba ne, don haka a kan lokaci aka tsayar da zancen tare da nimo manyan lauyoyin kare hakkin dan Adam, aka saka su taya Abuturab da shara'a. Gidan jakadan ya fara sauka, tare da sakawa aka nimo mishi Ra'is domin yana ji a jikinsa dan iska yana can yana karewa Lucky kallo .
A can kuwa kamar ya sani, idan ya kawo mata abinci. Tsura mata idanu yake abin ka da wacce take cikin tashin hankali, rigar jikinta da suka yi kokuwa da Abdul Hakim gaban ya ɗan yage, kana iya hango tudun wadanta a wurin, shi dai Allah ya gani yana kaunar tudun wadan mata, domin idan mace bata da tudun wada gani yake kamar ai jinsinshi ne, bata san me yasa yake zuwa ba, amma tabbas yana da kirki. Wayar shi da tayi kara ne ya dauka. "Dan iska kana ina?" "Gani a wurin Sa'adatu. Abuturab na tuba na daina bin yan mata Allah yarinyar nan zata gusar da ƙishirwa na, don Allah ka saka baki a bani ita" "zanci Ubanka, wallahi sai na saka an daure ka dan iska gani nan zuwa" aikuwa ko hutawa bai yi ba, idanun shi ta shiga hango mishi Ra'is ya matse ta, duk da shi kallon da yake mata, na yarinyar da ya bari ce yar kwailar nan da babu kome a kirjin ta. Haka ya nufi office din yan sanda, da takardun shaida inda zata zauna kafin a gama kome. Koda suka isa bai sake ya je wurin su ba, sai da suka fara hawa daga sama can, suka yi ta bata kashi da hujjar tsare ta da aka yi, tunda ɓangaren masu kara basu shiga kotu ba, shi zai maka su a kotu. Kafin aka bashi belinta ko abinci bai ci ba, daga wanka ya nufi office din. Tana zaune aka zo aka fitar da ita. Dake ya juya baya hannun shi a cikin aljuhunsa yana magana, ko a mafarki ba zata tab'a manta shi ba. Zubewa tayi a wurin. Tana kallon shi. "Sir she can walk" juyawa yayi ya kalle ta, gashin kanta yayi buzu buzu, gaban rigar ta a yage, cire top din kayan shi yayi ya nufe ta, tare da saka mata. Buge hannun sa tayi, ta kifa kanta a kafad'ar shi ta sake wani irin kuka. Janyo kanta yayi zai runguma. *Matar aure ce* cak ya tsaya yana jin kamar zuciyar shi zata buga aure ya musu iyaka. Kauda tunanin yayi ya d'ago ta, suka fita, rufe fuskar tayi domin hasken wajen don ciki babu hasken haka sai na lantarki. Kamar zata fadi haka ya rike kafad'ar ta, suka shiga mota. Amai ta shiga kwarawa. "Dan shegiya ya mata ciki" inji Ra'is, rintsa idanun Abuturab yayi, ga mace har mace amma gardin ya zuba mata kwallon a raga." Ya fada yana tsaki. Juyawa Abuturab yayi ya zuba mata ido, kwanciya tayi zazzaɓi na niman rufe ta. "Babu wani asibiti a nan kusa ne?" "Akwai wanda aka kwantar wancan dan shegiyar."
"Ok muje " da gaggawa suka nufi asibitin da ita, karban su aka yi. Aka shiga bata kulawa. Sannan suka tura ta zuwa dakin da zata zauna, a can kuwa Hajiya Daula da D'anta an yi masa aikin gyara karfe ne tun kwanan ta hudu da zuwa, yau kwana biyu kenan da farkawar sa. Cikin gajiya ya ce mata. "Hajiya Ina yarinyar nan?" Wani banza kallo tayi masa. "Daga ita har ubanta suna hannun hukuma." "Me yasa zaki kai su ga hukuma?" "Domin tayi yunkurin kashe ka." "Hajiya ni na janyo haka fa" turo kofar dakin aka yi, Ra'is ne a gaba sai Abuturab a baya, kallon kallo suka farawa junan su, haka kawai Abdul yake jin haushin Abuturab, yayinda shi Abuturab baya jin haushinsa, sai ma yadda zai saka shi ya sake mishi Sa'ade. "Kai me ka kawo ka nan? Kasan wace ce ni?" Ra'is da ya gama bawa Abuturab labarin Hajiya Daulah. "As I said she's making me sick fa da gaya wace ce ita" lumshe idanun Abuturab yayi yana kallon magungunan Abdul. "Aliyu Abdulrahman Dan Aliyu sulu gambari, AKA Abuturab lawyer din Sa'adatu Aminu Fulani." Ya d'ago kai ya zubawa Abdul idanu. "I know ka samu labarina." "Kai waye da zaka tsayawa mata ta." "Matar ka kace? Gaya min taya aka yi ta zama matar ka? Ta hanyar zuwa mutumin kauye kudi? Ko ta hanyar son kai? Ra'is bani takardar nan" Ciro wani takarda yayi daga briefcase dinshi, ya mikawa Abdul. "Ka duba ranar da na biya sadakin ta. Ranar da na ajiye shaidu akanta. Sannan yanzu zan shigar da karanku na yunkurin fyade da cin zarafi, sauran sai ta farka." Daga haka ya juya yana faɗin. "Yanzu asalin al'amarin zai so ma, domin a cikin tuhumar har da safara" daga haka ya juya zai fita. "Baka isa ba, Abuturab baka isa ba, wallahi baka isa rabani da Sa'adatu ba isa namiji muyi shara'ar a kotun Muslunci na Nijeriya" dariya Abuturab yayi ya ce. "Are you ready?" " Na shirya " "ai shi kenan " daga haka suka fita. "Kai ka sake masa ita" "wallahi gara na mutu ta min takaba da na sake ta" "zan tsine maka" "so what? Hajiya So what tsine min, ai duk abin da yake faruwa kusan tsinuwar ce, waye ya ce ki kaita hukuma kinsa waye wannan Yaron? Shi ya sota lokacin da babu me tunanin sonta, Hajiya idan kina son rayuwata ki dawo min da Sa'adatu haka zai saka na amince da ke uwa ce da tasan darajar D'anta." Daga haka ya juya baya.
Abuturab kuwa, tsayawa yayi har dare sallah ma a dakin yayi, sai dare ya bar asibitin, washi gari yana zuwa ya samu ta farka, sanye take da kayan da ake sakawa marasa lafiya. Tayi rame sosai bakinta yayi fari, sai fuskar ta yayi pale, d'ago kai tayi ta kalle shi. Ganin abin sallah da mayafin da ya ajiye mata yasa shi fahimtar ta jima da farkawa, abincin da yazo da shi ya ajiye ya Ciro brush ya shiga ban daki ya kawo kwananon silver ya saka mata a gabanta, sannan ya latsa toothpaste ya mika mata, amsa tayi ta fara wanke bakinta tana kuka. Irin kuka mara sautin nan. Tana gama goge bakin ya mika mata goran ruwa ta kurkure bakinta, sannan ya dauki kome ya wuce da shi ban daki, sake hada mata ruwan zafi yayi, ya fito kallon ta yayi ya kalli banɗakin. Kanta a sunkuye ta mike tare da saka takalmi ta nufi ban dakin, duk wani abin da zata bukata ya zi mata da shi mika mata yayi, ta amsa. Ban dakin ta nufa, sai da tayi wanka sosai. Sannan ta fito jikinta har tana jin radadin sa, abinci ya jera mata. Ta zauna ta fara kokarin ci. Kallon ta yayi baki daya ta koma kamar bakuwa. A hankali ta fara cin abincin tana kuka. Murmushi yayi yana iya fahimtar kukan farin ciki ne, domin kukan babu hayaniya, tana yana kara mata, har sai da ta koshi. Ya tattara kayan abinciin da ta b'ata, sannan ya mai da su cikin kular. Mika mata takarda da biro yayi, d'ago kai tayi ya kalli takardan ya kalli cikin idanunta. Sai da suka magana ta Morse code sannan ta dauke kai, domin ba iya bayyana abin da yake bukata ba, wani irin abu take gani a cikin idanun shi. Samar takardan ya rubuta mata me ya faru? D'ago kai tayi ta kalle shi a sace, sannan ya fara rubutu, komawa daya daga cikin kujerun dakin yayi ya fara latsa waya kamar baya dakin, yana lura da yadda take kuka sosai, idan tayi rubutun sai ta share kwalla da bayan hannunta. Duk yadda aka yi wancan dan shegiyar ya cutar da yarinyar nan, ta shi yayi zai fita ta d'ago kai tare da marairaice fuskar ta.....08130269641
[19/06, 6:31 pm] usmanlauratu71: 43....Yadda take lashe pale lips dinta yasa shi jin like she driving him crazy, wani irin temper yake ji, na b'acin rai. Lumshe idanunsa yayi yana tambayar ta. "Kina bukatar wani abu ne?" "Karka tafi ka bar ni" ta sauka a gadon tana share hawayen da bayan hannunta, bayan shi ta nufa ta kifa kanta tana wani irin kuka me kashe jiki, a hankali ya ɗan matsa gaba. Sannan ya juya ya zuba mata idanu, had'e hannunta tayi tana rokon shi ka da ya tafi ya barta. "Bari na amso abu" ya nuna mata wuri ta zauna, sannan ya fita. A kan idanun Hajiya Daulah ya fita, da sauri ta shige dakin. Bata san ta shigo ba, sai ji tayi ta kamo kanta, tana gaura mata mari kau. "Shegiya karuwa dama abokin watsewar ki ne ya biyo ki" tai ta masifa tana marin ta, turo kofar aka yi, ita kan dake masifa ya ci ranta bata ma ji ba, ita wacce ake dukan ce take addu'a Ubangiji ya kawo Hammayo. Allah da ikon shi kuwa sai gashi sun shigo a tare da iyalan Ambassador. Tare da Ra'is a gefen su, "wai me yasa baki da girma ne? Baki san ina mutuntatta ki bane saboda mahaifiyata ba?" Abuturab ya fada bayan ya isa gabanta ya fisge kan Sa'aden a hannun Hajiya Daulah, da sauri Sa'ade ta shiga jikinsa tana wani irin kuka tare da rufe fuskar ta a kirjin shi. "A iya kokarina na lallai kar na gaya miki magana yasa naki kula yinki d'anki shi ne daidai dani amma baki fahimta ba, let me talk to you on harsh tongue kar na kuma ganin ki a nan idan ba haka ba zan saka a b'atar min da danki Billahi Azim mark my words" wani irin dauke wuta tayi. Kafin ta bude baki zata yi magaka Ra'is ya riga ta ce wa. "Kasan wace ce ita?" "Idan shi bai san waye ni ba kai kasan wace ce ni?" "Yunbu wacce idan ta mutu za a saka ta a ramin da za a saka talaka. Tsutsa da kasa suci kamar ta shi kenan ko na kara miki wace ce ke? Kin ga Hajiya Daulah Abdulhakim bamu bukatar sanin Who are you, kawai mu haɗu a kotu next month" Ra'is ya fada sannan ya wuce tare da ajiye basket. Kallonta Ambassador yayi sannan ya ce mata. "Sam Dr Sharif bai yi dacen mace ba wallahi mutumin kirki ya samu mahaukaciya!" "Hey kar ka gaya min magana." Kafin ta kara sa Ra'is ya ce ."ka san wace ce ita?" Ya fada bored face. "Mara kunya sai na daure ka" "Hajiya wai na gaya mishi abin da kike fada ne fa" shiru tayi babu shiri ta bar dakin, dakyar ya cire Sa'aden a jikinsa, wani irin kuka da tsoro ya kuma kamata, ta ki sake shi. "Ina ga ta razana ne, ka kyale ta zamu tafi kafin ku tafi dawo." Haka suka tafi suka bar shi da Ra'is. "Malam ka ce ta sake ka mana, she is my future wife." Tsaki Abuturab yayi yana zaunar da ita. Kamar zata shige jikinsa, domin wani irin tsoro ne ya kamata, domin gani take kamar zata dawo ta dake ta. "Turab ban gane ba, ka cire ta a jikinka mana" "kasan Allah, zanci Ubanka wallahi zan maka rashin mutunci bana son iskanci, she still teenage taya zan sake na baka aurenta dan ubanka." "Kai dai ka gaya min gaskiya kana sonta ne amma ban da cin baya irin ka me zaka yi da bazawara ka bar mana irin mu mana." "Kai dai anyi dan iska " "hoho duk abin da zaka fada matukar wancan tsohuwar tana raye a fadar kwara ba zaka auri bazawara ba banza kawai." "Ummina ce kawai zata ce min Asad ka hakura na hakura ko Dagus wallahi ba zan saurara ba, kai malam fita ka bani wuri kaje can kaci na turawa wannan matar aure ce " tsaki yayi ya fice, ganin babu kowa yasa shi bata rai ya janye jikinsa. "Ke matar aure ce, kuma baliga bai da ce muna samun body contacts ba kin ji " gyada mishi kai tayi Idanunta yana zubda kwalla. Komawa tayi can karshen gadon ta zauna. Tana me cusa kanta a tsakanin cinyoyinta. Har dare yana tare da ita kafin aka zo aka saka mata drip da alluran barci. Yana tsaye har barci ya dauke ta, dawowa waje yayi ya zauna, duk da an fara sanyi haka ya sa shi wucewa gida bayan ya bada umurnin a kula da ita don kar Hajiya Daulah ta kara yin nasarr cutar da ita. Washi gari kuwa yana zuwa ya samu har tayi wanka ta wanke bakinta, an kawo mara hot chocolate coffee da cookers mai daɗi. Tana ci tana idanunta yana kan door din. Ta keeping mind ɗinta da kome akan zuwan shi. Ai kuwa ya turo kofar dakin. Wani irin ajiyar zuciya ta sauke, tana wani narkan da fuskar cikin rigima da son kukan banza mara daɗi. D'aga mata gira yayi, ai kuwa sai ga hawaye sharrrrr. "Lucky rigima " ajiye warme din da ya kawo yayi ya ajiye ya fara ciro abinci, yana lura da ita yadda take niman rikici kin kulata yayi. Ai kuwa ta fashe da kuka, abinci ya zuba mata ya fara kokarin bata, aka turo kofar. Bai juya ba, "Kai dan iska kwarto ka bani mata ta." Juyawa yayi ya kalle shi. Sannan ya mika mata abinci. Ya koma kujeran dakin ya zauna yana me ciro wayar sa. Ita kan tun da ta ga Abdul tsoro yasa ta kasa cin abinci jikinta azzababen rawa yake, wani irin tsoro ya shige ta. Koda ya shigo har zuwa bakin gadon dira tayi tana niman hanyar shiga ban daki. Security suka shigo. "Malam zo ka fita" "ina zak tafi bayan ga mata ta anan!" "Ins shaidar da zai tabbatar da ita matar ka ce" wani irin crossing leg Abuturab yayi cikin wani bala'in izza yana me tab'e bakin sa. " Yayi mai wuri ya zo mai taburman ya nad'e " Abuturab ya fada yana jifarsa da wani banza kallo. "Kai ka isa na nime matar aure ne?" "Wacece matar auren? Auren dole ba kuma zaka sha mamaki domin sai na kure maka gudu " "idan ka isa Allah ya tsine min" "dama can tsinannen kake malam Lucky ta mai rabo ce " dakyar aka fitar da shi. Abincin da bata ci ba kenan. Ta nufe shi, Idanunta yana zubda kwalla. Yana sane da ita sarai yayi kamar hankalin shi yana kan waya, ea zata san yadda take haukata shi da kukan banza nan wallahi da ta rufawa kanta asiri ta daina kokarin zuwa gare shi, auren kanta ya mishi iyaka. Kuma a wannan yanayin ko karen haukace ta cije shi ba zai iya fito da zalamar shi na son ta ba, domin za a iya cewa ya kashe mata aure me ya aure ta. People of nowadays basu da gadonka amma suna da ta maganar ka. Buga kujeran tayi ta mika mishi takardan da ta rubuta mishi cewa. "Hammayo ka mai da ni wurin Inna don Allah " kalaman Hammayo ya mishi dadi, murmusa mata yayi ya ce mata. "Na zata baki kewar su ne yasa na bar ki ke zauna a asibitin." Ya rubuta mata. Da hannu ta cigaba da mishi bayanin don Allah ya mai da ita gida please. Murmushi yayi sannan ya ce mata. "Babu inda zan kai ki, gidan Mijinki zan kai ki" ya fadi haka ne amma kuma kalmar mijin ya bashi haushi wani mijin gare ta wanda a wuce shi? Amma kuma mata da miji sai Allah a banza sai ta iya cewa zata koma wurin wancan sakaran ko? Kamar tasan me yake tunani ta fara girgiza kai tana kuka sosai. "Don Allah kar ka kai ni, Baya bani abinci wai sai na yarda da soyayyar shi, Hammayo marina yayi na buge mishi kirjin sa, wallahi ban yi yunkurin kashe shi ba, Hammayo ka mai da ni gida." Idanun shi ne suka cika da kwalla. "Me yasa kika amince da auren shi ai kina son shi ne!" Hannu ya saka a wuyarta. "Na rantse da Allah bana son shi, na gaya maka,ba kai ne kace na jira ka ba" kura mata idanu yayi na few seconds kafin ya ce mata. "Kin jira ni ne" gyada kai tayi tana me ce wa. "Nace ba zan yarda da soyayyar shi ba, sai kazo shi ne ya je wurin Baffan mu, tun daga lokacin na tsane shi." "Idan na amince zaki zauna da shi?" Ya tambaye ta, turo kofar da aka yi yasa shi mikewa, yana kallon yadda kwalla suka bata mata fuska. "Ra'is yau zamu bar garin nan, zan sauke Lucky a Sokoto na shigar da karan wancan dan iskan" "wow Lucky da alamu Ni nayi Lucky." Banza ya bawa ajiyar Ra'is. Shi kuma ya cigaba da hada kayanta. Yana gamawa ya fito daga cikin dakin, yayi magana da daya daga cikin security din ,ya fita har shopping complex na asibitin ya sayo mata riga da facecap da riga me hula. Dawo mika mata yayi ta daura akan doguwar rigar ta.....08130269641
[20/06, 8:59 am] usmanlauratu71: 44..... Tana gama sakawa ya wuce gaba tana bayan da har suka bar asibitin gidan Jakadar Nigeria suka je, a can suka zauna kafin lokacin tafiyar su yayi, amma Abuturab yaga Jarabawa domin ko kwakwaran motsi Sa'ade ta hana shi, don dole ta zama tail din sa, ba don kome ba sai gani take kamar yana barin kusa da ita wani zai dauke ta ya mai da ita wurin Abdul. Haka suka wuni can la'asar jirginsu da zai kai su london suka samu, kiran Ummi yayi suka yi magana kafin ya ce mata. "Zan koma ga Yarki ta zame min tail" "Allah sarki, Abuturab ka ji tsoron Allah ka guji abin da zai saka ka kalle ta ta wani siffa na daban, matar wani ce don Allah kayi yaki da iblis ka dawo da ita lafiya. Don Allah kar ka sake duniya da abin cikin ta su rinjaye ka, idan baka ganin Allah tow shi yana ganinka, kar ka manta yayunka uku din matan aure ne, idan ka cutar da hijabin wani na yayunka mata bai tsira ba, na Future's children dinka basu tsira ba, ita din uwar wasu ce matar wani nace ba ka sani ba, ko da rabo a tsakanin su don Allah ka kiyayye idan ka kiyayye Allah zai kare naka ahalin please Abuturab " "in sha Allah Ummina zan yi yadda kika ce" "A'a ba ni nace ba, Allah da Manzonsa suka ce Ni yar tunatarwa ce." "In sha Allah, Ubangiji ya bani kariya daga kaidin shaidan." Sai da suka gama waya ya wuce gaba tana bayan sa, ya gama mata kome sannan suka zauna, yana kallon yadda ta koma tana kalle -kalle, har lokacin tafiyar su yayi suka wuce inda zasu shiga jirgi. Har suka shiga jirgi ya daura mata belt kalle -kalle take, lokacin da jirgin zai tashi sama ne ta diririce. Rike hannunta yayi yana girgiza mata kafi, tare da mata alamar ta rufe Idanunta. Haka kuwa tayi ta rufe Idanunta har jirgin ya daidaita nutsuwar sa a sama, sannan ya cilla da su. Cire hannunsa yayi akan nata, suna fara tafiyar barci yayi gaba da ita. Alqur'ani ya ciro ya fara karatu, lokaci zuwa lokaci yana kallonta har suka isa. Latifah ce ta zo ɗaukar su. Lokacin da ta gansu da sa'ade. Wani abu ne ya daketa. Domin ta wani fuskar kamar Ummu Mansurah, sai da suka iso wurinta, ta sake murmushi tana faɗin. "Welcome back" ta dan rungume shi, buga bayanta yayi. Sa'ade tana makale a bayansa. Murmushi yayiwa Sa'ade, tayi maza ta boye fuskartar a jikinsa. "Hamma ita wannan fa? Kasan suna kama da Ummu Mansurah a fisge." " Itace Lucky, zata huta anan kafin next week zata koma gida." "Hmmm!" Ta faɗa tana kara kallon Sa'ade yanzu don Allah wannan kwailarce yake ta ihun ba zai sota ba, don Allah dube ta fa yarinya kwaila da ita.(A'a Latifah rigar da ta saka ya boye Tudunwadar ta wallahi Sa'ade ba kwaila ba ce ahtoh kafin a Miki caaaa bari na gaya miki gaskiya akwai masu yin ta🧟🤣🙄😏) koda suka nufi wurin motar saka kayan su yayi sannan ya bude mata motar ta shiga, yana lura da ita tunda suka sauka take niman rigima. Share ta yayi ya rufe kofar, ya koma mazaunin drive Latifah ta koma gefen sa ta zauna, dawowa inda yake tayi ta kifa kanta a bayan sit dinsa. "Hamma amma wannan Lucky dinka shagwab'abiyya ce ko? Tunda na hango ku na karanci fuskar ta, tana son kuka." "Eh kin ga ni ai kema" leka fuskarta tayi suka yi idanu da Latifah ai kuwa ta fashe da kuka. Murmushi a ransa ya ce. *yarinya bari a raba ki da wancan dan iskan, zaki biyu sai na mai dake irina sak. Zaki gane alaka da auta irina ba sauki* (mun shiga 3 dama ya lafiyar kura 🙄 Joindah ji wani Iskanci wai zai koya mata mugun abu) haka suka isa har gida Latifah tana lura da shi yadda yake murmusawa which meant ya samu abin da yake so. Ita kuma ko oho, kishi da takaici yasata dauke kanta. Har suka isa gidan. Koda suka fito compound n gidan Sa'ade ta kalla ya mata kyau, amma tsoron kar abdul ya zo yasa ta komawa gefen Abuturab ya sakata a gaba har cikin gidan ya nuna mata ta bi bayan Latifah, dan guntun hawayenta ya fara matsewa, a take yayi Bala'in hade ransa, domin ta shiga hankalin ta, babu shiri ta bi bayan Latifah tana kuka, har dakin suka shiga ta ajiye kayan da Abuturab ya bata, ta nuna mata banɗaki. Sannan ta koma falo tana hada abincin. Wanka tayi da alola, tana cikin niman kayan da zata saka Latifah ta shigo. "Innalilahi wa'inna laihil raju'un" ta furta kamar zata yi kuka, yanzu da haka Abuturab zai shigo ya ganta. Gashin kanta wanda nature ne, ya sauka har kafad'arta. Tana daure da towel, iya gwiwar ta. Dan sunkuyawa tayi, domin idan ta sunkuya baki daya zaka iya ganin mazaunin ta, shi kansa towel din rike shi tayi gam, domin Tudunwada ya hana shi zama ta sama. Gashi wanke kanta da tayi gashin ya zuba sosai. A bayan ta da kafad'arta she looks beautiful sosai. Juyawa tayi ta fita a dakin, ta koma spare room da yake kusa da ita, sulallewa tayi ta zauna dabas ta sake wani irin kuka mara sauti, yanzu saboda ita Abuturab yaki amsar ta a mace? Saboda wannan yarinyar sai da ta sha kuka sosai, sannan ya mike ta shiga banɗaki ta wanke fuskarta tare da duba kanta a mirror. D'ago rigarta tayi tana kallon kirjinta, taga ba laifi tana da Tudunwada nan dai itama, sai dai ita Sa'ade nata ya hadu da ganiyar balaga da kuma cikar budurci da kowacce mace take yi, shi yasa suke nan Masha Allah. Amma da zata kai ashirin da uku zasu dan ja baya. Haka yasa wasu masu hikima suke son auren karamar mace, domin daidai wannan lokacin ganiyar balaga da cikar budurci, mace tafi burgewa da haduwa. A can kuwa wani riga da skit yan kati da ya saya mata, sai wani hafvest da ta saka suka kara taimakawa kirjin mikewa tsam, ta saka rigar tana me komawa bakin gadon ta zauna, turo kofar aka yi Latifah ce. Wucewa tayi ta dauko handdry ta jona tana mika mata, akan ta busar da gashinta. Karba tayi tana kallo, dan turo kofar yayi yana faɗin. "Ku fito ina jiran ku ne, eh ki amsa ki mata mana, yarinya ce Maybe ma bata san yadda zata yi ba " "Amma dai ai mace ce!" "Karba ki mata as I say" "ok" karba tayi, ta fara kokarin busar da gashin ya juya ya fita. Yana ganin wani abu ya shiga kanta. Zama yayi ya kira Umminsa suka sha hira. kafin can suka fito. Mayafi ne a kanta domin Latifah kasa jure ganinta tayi a gabanta, shine ta bata veil. Yadda ta fito suka zauna ta fara cin abinci. Sai da suka gama ya koma falon ya kira Nazifi. Ya hada shi da Inna ya ce mishi ai tunda taji labarin abin da ya faru da Sa'ade bata da lafiya. "Zata iya magana." "Eh zata iya amma ba mai tsawo ba" "taimaka idan ka samu lokaci ka haɗa mu da ita" "in sha Allah Sir" daga nan ya kashe wayar, yana kallon ta tana zuba gyangyadi. "Ki tashe ta ta wuce daki" wani haɗe rai tayi iya ba zata iya bautar ta ba Allah ya gani. "Batar zan kaita" a tunanin ta daukar Sa'ade zai yi da sauri ta mike tare da tashin Sa'ade suka nufi cikin dakin. Barci sosai ya dauke ta tana ƙwanciyar. Tana fitowa ya tsare ta da idanu. "kayi hakuri" dauke kai yayi ya cigaba da abin da yake. "Amma kasan dole raina ya sosu, ita din yarinyar da kake so ce, ni kuma matar ka ce." D'ago kai yayi ya kure mata kallo kafin ya lashe baki yana kallon tv. "Idan wani ya ce min zaki iya cewa haka zan iya ƙaryata shi, amma da kika fada da bakinki na cewa ranki ya tabu na yi mamaki. Look ban kawo Lucky don na musguna miki ba, na kawo ta ne domin ta samu nutsuwa kafin na mai da ita wurin Iyayenta. Don" "daga ina ka dauko ta?" Sanin cewa tana da hakki na sanin kome ya sa shi gaya mata, batare da ya damu ba domin sam bai da tsoro a kanta ko fargaba. "matar aure ce wannan yar abin? Baki daya bata wuce sha shida ba" "bata kai ba, domin a 11yrs ta shiga secondary sector, yanzu tana 15yr da watanni ne tara, da sati biyu da kwana biyu." Sake baki Latifah tayi tana kallon shi. " Yaushe ka fara sanin." "Hmmm" ya ce mata yana kallon tv sam hankalin shi yana kan tv. Itama ganin yayi shiru yasa ta mai da idanun ta kan Tv. "I hope tai sallah?" "Eh tayi," "ok bari nima naje na kwanta" wucewa dakinsa yayi ya kwanta, tare da janyo pillow ya runguma.
A can Canada kuwa, birkicewa Hajiya Daulah Abdul yayi shi matar sa zata dawo mishi da ita, karshe ya bar asibitin ba a sallame shi ba, a tunanin shi sun bar ƙasar. Don haka dan batalikin nan ya taso uwar a gaba da Sophia ta ce ba zata bisu ba, domin tana fama da aikinta. Haka suka tawo suka barta a can, kafin wani lokaci sun iso abuja. Daga can ne suka nufo sokoto. Koda suka iso kai tsaye office din yan sanda ta nufa tare da tambayar malam Aminu aka ce ai Mijinta ya saka hannu a nan sake shi. Kallonta Abdul yayi kamar zai rusa ihu, gidan Zakaria ya nufa. A kofar gidan ya ga Malam Aminu zaune shiru, yadda ya fige zaka fahimci yana cikin tashin hankali wani hali Sa'a take ciki. Tun tashin yarinyar bata da kuzari da ƙwanciyar hankali, ya hanata sakat abin da ya zaunar da shi a nan Husnah da Kubrah suka zo domin labarin abin da ya faru ya bazu har a makarantar sai da aka gaya musu, shine suka zo jin labarin ya Sa'aden hankalin Husnah ya tashi sosai. Domin wani irin kaunar Sa'aden take, kamar ciki daya suka fito. Dama Rahilah bata dawo ba, sai su kadai. Ko wancan hutun da suka samu sai da ta je gidan su Rahilah a nan ake gaya mata ai dan uwan Mamanta ya dauke ta, kuma ba a kasar zata zauna ba. Zai tafi da ita Cairo a can yake aiki. Tasha kuka sosai, itama Mahaifinta sun koma lagos da zama sun yi sunyi ta bisu akwai makarantar a can ta ce a'a su barta tana tausayin Kubrah ce idan ta tafi kuma tasan Sa'ade da Rahilah zasu iya zuwa nimanta. Dake iyayenta suna bala'in sonta yasa suka barta, bayan tafiyar su ne malam Aminu ya zauna shiru, musamman yadda yaga Husnah tana kuka sosai. Fitowa Abdul yayi ya nufe shi. "Baffan Sa'adatu" d'ago kai yayi, suka yi ido hudu da Abdul ya juya gabar ya juya yamma, wato da malam Aminu ya takarkware ya fasa ihu ya shiga cikin gidan yana me garkame kofar gidan "Baffan Sa'adatu ban mutu ba" "Wallahi karya kake fatalwa ne kai ka mutu uwarka ta gaya mana Sa'adena ta kashe don Allah ka koma kabarin ka, ka kwanta kowa haka yake rayuwa idan ya mutu hakura yake da rayuwar duniya ya rungume ta lahira" "Na rantse da Allah ban mutu ba," "dama waye zai yarda ya mutu? Bayan mutuwar karfi kayi bata a hankali ba, ka je Allah ya jikanka" "Na rantse ban mutu ba" "Allah sarki Fatalwa bata maka adalci ba laifina ne da na mata auren dole shi ne kazo daukar fansa kayi hakuri ka kyale Ni daga yau bani kuma yiwa auren dole, ka koma kabarin ka, ka kwanta Allahu ya jikanka yaron kirki me kyautar arzikn." (Jama'a Man Aminu bai nutsu da rayuwa ba har yau zancen arzikn na nan a ransa ina zai kai shanun sa nan?) 08130269641
[21/06, 7:34 am] usmanlauratu71: 45... Buga kofar da ake yasa Aunty Ummy fitowa daga dakinta, ganin Baffa a tsaye ya daddage ya rufe kofar gidan yasa ta ce. "Baffa lafiya?" "Ke koma cikin ɗakinki, ki kwanta fatalwa ce a kofar gidan ina budewa zata shigo ya hallaka ni" "Fatalwa a wannan era din?" Ta tambaye shi baki buɗe, "ke kiyi kasa da murya shiga daki kar ya shigo ya fara dake maza shige daki, dole yau mu ga bayan shi" yadda yake magana yana muzurai zaka rantse da Allah wani jarumi ne can, "Baffa na rantse da Allah ban mutu ba, ka bude min kofa na gaya maka Sa'aden Inna wani ya dauke ta." Cak ya tsaya tare da dan bude kofar ya leka yana faɗin. "Da gaske baka mutu ba?" "Wallahi ban mutu ba, Baffa waye Abuturab." Wani irin rufe kofar yayi kirib, "Baffa bude min!" " Me ya hada ka da shi? " "Ya dauke Sa'adatu" ya fada mishi cikin babbar murya, "shi kenan ai tunda ka sake ya dauke ta, ko dudduniya zasu taru ba zai baka ita ba, sannan bari na gaya maka ko dan abin da mahaifiyar ka tayi ba zama dole ya baka ita ba. " "Baffa mata ta ce?" "Ai babu wanda ya ce ba matar ka ba ce. " Ya fada bayan ya bude kofar gidan. "Babu wanda zai ce ba matar, ban sani ba ko Mahaifiyar ta da yan uwanta zasu yarda a dawo maka da ita amma abin da Mahaifayar ka tayi be zama dole a dawo maka da ita ba." Jikinsa har wani irin rawa yake ya ce. "saboda me yasa, ina son mata ta, kuma ni tayiwa laifi ba wani ba." Murmushi Baffan Sa'ade yayi ya ce mishi. "Kana sonta me yasa ka dage zaka aure ta, bayan kasan mahaifiyar ka bata kaunar talaka? Karin abin takaici marin Mahaifiyar Sa'ade tayi bayan ita bata yi mata kome ba, ni ya da ce ta mara. Me yasa? Me yasa? Me yasa na ce maka? Ka sani ko mutuwa zaka yi matukar Sa'adatu tana hannun shi ba zai tab'a jin tausayin ka ko ya baka ita ba, da ace hannun mu ta dawo tow da zamu iya baka matar ka amma ban da shi domin ka tako rigimar da baka da me tsaya maka sai Allah. Don ya dauki Innar Sa'adatu matsayin uwar shi" mikewa yayi yana faɗin. "Ko zan mutu ba zan tab'a bar mishi ita ba." "Allah ya baku sa'a" Baffan Sa'ade ya fada yana shiga cikin gidan. Gidan Aunty Fareedah ya nufa, tun daga bakin get aka ce ai Mahaifin shi ya hana ya shigar mishi gida, don haka ya juya tare da komawa gidan Hajiyar shi. Anan ya samu tashin hankali goma da Ashirin mahaifinsa ya sake ta. "Ka dai gani saboda ita wancan yar iskar yarinyar ya sake ni!" "Eh ya kyauta ai, waye bai san halinki ba, Hajiya marin mahaifiyar Sa'ade kika yi? Me ta miki? Hajiya me yasa da kika haife ni baki kashe ni ki huta ba? Bayan haifa na da kika yi da ciwon zuciya haka bai isa ki taya ni niman farin cikina ba? Hajiya tun tasowa ta ban san dadi da farincikin rayuwa ba, sai bakin ciki da sani abu dole. Hajiya kamar yadda bakin son Sa'adena haka mahaifiyar Sa'adena bata sona, amma ta danne zuciyarta tana saka ran zamu hade kan mu, kar ta tsannanta muzo mu hade kai ta ji kunya, Hajiya me yafi haka ciwo kasan danka bai son abu amma kuma ka saka shi dole yayi shi matar nan tayi, tana da ikon hana auren Amma tayi hakuri, daga ita har yarta ban tab'a basu kyauta sun amsa ba. Duk abin da kike zargi Uban Sa'adena ya amsa, Hajiya Abuturab ba zai tab'a bar min ita ba, matukar yana raye, haka kawai daga jin labari min bazama kin kama uban yarinya. Allah gara ba mutu da ina gani Sa'adena ta fita a hannuna " ya juya ya haura sama, tana jin shi yadda yake farfaasa kayan dakin.
UK...
Washi gari. Bayan sallah asuba, da kansa ya shiga kitchen ya daura abin karyawa. Yana cikin soya pancake, Latifah ta shigo kitchen ɗin, dan hug dinsa tayi tana faɗin. "Morning Hamma" "morning dear" ya cigaba da aikin sa. Yana gamawa ya shiga zuwa kome a cikin warme yana fita da su tana taimaka mishi. Yana gamawa ya wuce dakinsu yayi wanka, kafin ya fito ta cire mishi blue jeans and white shirt, yana fitowa ya saka, ya shirya sannan ya fito falo. "Ina Lucky?" "Tana fitowa domin naga tayi wanka." "Kira ta mana zan fita school ne, sai yaushe zaki tafi aiki" "Sai yamma" "ok" yana zaune ta fito sanye da riga da skit irin na jiya, domin kusan kala uku ne kayan. Sai mayafi da ta yanne kanta. Ta zauna ta fara kokarin gaishe, ya amsa sannan ta juya ga Latifah tayi kamar bata fahimci abin da take nufi ba. "tana gaishe ki ne fa!" "Ai" ta mata yake sannan ta fara cikin abincin, shi ya zuba mata da cup din tea don sangarta, kamar wata yarinya karama ya hada mata tea me kauri, sanan ya zuba mata farfesun kazar da yayi, ya tura mata. Murmushi tayi tana mishi godiya. A ransa ya ce. *Thank Goodness babu rikicin banza* haka taci kaɗan, tea ɗin take sha, tana lumshe idanun, ya mata dad'i. "Ya miki dadi ne?" Ya tambaye ta. "👌" Ta mishi haka da hannu tana murmushi. Murmushi yayi ya cigaba da cin abincin sa, can ya mike tare da zuwa ya dauki top ɗinsa, ya zo ya fada mata. "Zan tafi school " Idanunta ne yayi rau-rau alamar zata yi kuka. "Kiyi shiru zan dawo da wuri." Gyada kai tayi hawaye na zuba mata. "Hamma kasan dai matar aure ce." "Kin ga nayi wani abu ne bayan baya hakuri?" Ya tambaye ta, yana tsare ta da idanunsa masu shegen kaifi. "Allah ya baka hakuri, wai naga ta cika shagwab'a ne" "hmm" ya ce yana me barin gidan, ya tsani haka, ai kuwa bayan barin shi gidan Sa'ade tayi ta kuka tare da makalewa a jikin kofar fita. Takaici ya ishi Latifa, ta riko hannunta, ta mai da ita daki tana me zare mata idanu, babu shiri ya ja bargo ta kwanta. Dama Hajiya Daulah ta gama furgitatta. Haka ya tafi makaranta yana gama abin da zai yi ya kira Nazifi ya hda shi da Inna, sun jima suna magana, sannan ya gaya mata Sa'adenta tana wurin shi nan da sati biyu zasu zo yana son ta huta ne na kwana biyu sai tawo da ita. Ta saka mishi albarka ya fi sau goma, domin wata irin yarda take da shi akan sa, ta yarda da shi dari bisa dari. Haka suka yi sallama. Sai da ya biya ta shagon su. Sannan ya dawo gida, lokacin Latifah tana wurin iyayen ta. Bai ji dadin yadda ta bar Sa'aden a gida ba, amma sai ya share ya saka Sa'aden ta fito ya kawo ta ta gaida iyayen Latifah. Dake Baban Latifah ya san da zancen bai damu ba. Mamar ce tayi ta cika tana batsewa, daga nan ya dauki Sa'ade suka wuce kasuwar zamani yaje yayi ta kona kudi yana saya mata kaya, da tarkacen mata, bayan ya gama sayayyan ya wuce wurin sanitary pads, na kamfanin always ya saya mata. sannan ya saka mata a cikin kayanta bata sani ba. Idan har yadda yake tsammanin ne da yadda yake kallon ta, babu kome a tare da ita. Wani abin da bai sani ba, ita Sa'ade tana iya kure wata biyar bakwai bata yi period ba, kuma ba wani abu ba ne, kawai haka Allah yayi ta. Koda ya zo kwana biyar yake ya tafi, kwana uku yana zuba sosai na sauran biyun kadan har ya dauke, ita ko irin ciwon nan bata sani ba. Haka suka gama sayayya suka dawo, gidan a hanya ya ga teddy Riley ya saya mata, pink colour. Sai kallo take tana murmushi. "Na gode" ta mishi godiya, yana rike da kayan har suka dawo, ya dauka a daidai Latifah zata tafi aiki suka shigo gidan, kallon shi take, ita gwanar rike da dollin shi kuwa rike da kayanta niki-niki, gwanin ban sha'awa. Sai murmushi take, ta kuwa rike dolli kamar za a fisge mata shi. "Prince amma" zuba mata idanu yayi yana faɗin. "Yarinya ce bata da wayo da hankali. Idan na gama case ɗinta nan zata dawo ta karasa karatun ta." "Daga nan sai ku cigana da forbid affairs?" "Eh akwai abin da zaki yi ne?" Ya tambaye ta, kai tsaye tare da hade fuska. "Babu abin da zanyi ka fitar min da ita a gida!" "Gidan ki ko gidana? Gidan nan Sultan ya saye shi da sunan Yaran shi maza uku, sannan rabi na magadan Mazan ne sauran nawa ne, a ina aka saka sunan ki? Kin san dai abin kike ba zai tab'a sauyawa tuwo suna ba, sannan haka ba zai tab'a hana ni abin da nayi niyya ba, da ace ban gaya miki wace ce Lucky ba, zan karbi zancen ki amma kuskure ne babba niman dakatar da ni daga matar da nake shirin zama da ita har a gidan aljanna. Na ajiye kowacce buri domin ita ne, ko Mansurah ce a matsayin ki abin da zai faru kenan. Ita dai da muka taso tare muka girma tare, har aka kawo zancen aure a tsakanin mu, soyayyata daban zumuncina daban, bani hanya " ya wuce Sa'ade tana me bin bayan sa, dakin ya kai mata ya zuba a kan gado, sannan ya koma dakin sa, ya sauko mata akwati babba, ya zo ya zuba mata kayanta, duk abin da take bukata, sai da ya zuba mata. Abin da Latifah ta gaya mishi ya mishi ciwo, don haka ya share. Fitowa yayi ya Ciro kayan girki, ya leka dakin yaga Sa'ade rungume da dollinta, kiranta yayi ta fito rungume da teddy. Ya saka mata kujerar kitchen din ta zauna, ice cream ya bata. Sannan ya cigaba da aiki tana zaune har ya kusan karewa, ya mata magana suka fito,.alola yayi ya ce mata taje tayi sallah, masalaci ya fita, itama tayi nata a gidan. Yana dawowa ya samu ta idar gashi babu kowa sai zare idanu take, dariya ta bashi haka ya zubo mata abincin. Tuwon shinkafa miyar vegetables, da yaji kayan kamshi da nama hade da ganda. Zama tayi ta ci sosai. Har da gyada kai, domin ta jima bata ci abincin gida haka ba, ko zamanta a Sokoto ba wani abinci take ci ba, shinkafa ce dai ita kuma saurin hawa kai ta a'a, ita kuma Rahilah take musu kwad'on gaya, shi kenan ko tazo Hutu, Aunty Ummy tana tuwo da sauran cimma. Haka yasa tafi son sauran cimma sama da shinkafa, duk da tana so, amma mai da yaji ko da miya. Sai da tayi nisa a cikin ne ya tuna da manshanu ya kawo mata, da yajin daddawa. Murmushi tayi tana ci yana mata hira. Har ta gama ta kai plat din kitchen ta wanke, shi kan gwanin tsafta ya gyara ko ina abinsa. Tana gamawa ta dawo falon, lokacin Isha yana yi ya tafi sallah itama tayi a gida, koda ya dawo barci ya fara kokarin tafiya da ita, tashinta yayita wuce dakin Latifah. Latifah bata dawo ba sai da sassafe, yana kallon yadda take tafiya a gajiye, ya dauke kai. "Kayi hakuri da abin da ya faru?" Murmushi yayi mata yana faɗin. "Duk wanda ya zargi wani ba tare da yq kafa hujja hukuncin sa a musulunci bulala ne, and kuma Allah ya kyauta." Ya cigaba da aikin soya doya da kwai, sai kunun koko da zai yi na jar dawa, bai da mu da cimmar turawa ba, gida kawai yake sakawa a masa aiki, zaman shi a Maikulki ya saka mishi son cin tuwon gargajiya, koda ta shiga dakin ta, ta samu taba gyara gadon, koda ya ajiye kayan ta, tattara su tayi ta saka a saman mirror, ko da ta shiga ban daki sake baki tayi domin yadda aka wanke aka gyara kome sai ya burge ka, wato masu tsafta kome nasu daban yaƙe. 08130269641
[22/06, 5:19 pm] usmanlauratu71: 46.....Kasa hakuri tayi ta leko tana kallon yadda ta kara gyara dakin, komawa ban dakin tayi, tare da wanka sosai. Sannan ta fito lokacin Sa'ade bata dakin, ko da ta shirya ta fito waje, ta samu suna ta hira irin nasu, don haka tana fahimtar wasu abubuwan. Wasu kuma sun mata tsauri, zama tayi ta fara kokarin diban abincin bata damu da ko sun ci ba ko basu ba, burinta ta ci ta kwanta. "Ina son ganin likitan kunne ki nima mana appointments mana" bata kalle shi na ta ce mishi. "ok yaushe zaka kaita?" "Zuwa gobe." "Ok zan yi magana da Dr jin huk" daga haka suka cigaba da cin abincin. Wayar shi ce tayi kara ya duba number Nazifi ne, katse kiran yayi ya kira Nazifi. "Ya dai?" "Ina ce ta ce tana son jin ko da saukar numfashin Sa'ade ce, gani take kamar ka fada mata ne don hankalinta ya ƙwanta amma bata yarda Sa'ade tana tare da kai ba." murmushi yayi sannan ya ce. "kana tare da ita ne?" "Eh Allah ya baka nasara" kallon Sa'ade yayi sannan ya ce. "Bata wayar!" mika mata tayi yayi. "Innarmu ya jikinki?" Ta amsa da sauki. "Gadanga da gaske kana tare da ita?" "Innarmu kenan, bari na baki ita" mika mata wayar yayi ya mata alamar da hannu taja numfashin sama, sannan ta sauke a hankali. Hawaye ya zubo mata, a yau tayi bakincikin rashin bakinta yau tayi bakincikin da rashin yin magana kamar kowa. Tausayi ta bawa Latifah, a ranta ta ce. *Shegen gulma gara ki koma wurin mijinki ko na gane hankalin shi* a zahiri kuma ta tausaya mata so. Amsar wayar yayi, ta mike tare da barin wurin, yasan kuka take. Girgiza kai yayi ya saka wayar a kunnen shi. "Innarmu!" "Aliyu haidar" ta kira sunan shi. "Na'am Innata" ya amsa yana Mikewa domin yadda ta kira shi yasa shi fahimtar tana da magana me muhimmanci. "Ina son ka dawo min da ita ne, sannan ka min Alfarman ɗaya, ka kwatar mata hakkinta" "sai me kuma Innata" "sai ka nisantatta da Malam domin zai iya sayar da ita kuma domin kudi ya fi mishi kome" "Sai me kuma Innata" "Na baka ita duniya da lahira" baki daya ya rikice, ya rude ya rasa inda zai tsoma ransa, wani irin alamari yake ji, cikin dattako ya ce mata. "Innata!" Ya kira da serious tone, sannan ya fara magana a hankali a karan kansa yake son magana. "Innarmu, dole hakkinta sai kotu ce zata kwatar mata, zan dawo da ita gida kamar yadda kika ce, amma batun kin bar min ita be taso ba, tana da damar zabawa kanta abin da ya mata, ba dai a kara kwatanta irin na baya ba." Wani irin girmansa da kimar shi ce suka kara samun muhalli a Zuciyar ta, addu'a ta shiga zabga mishi tare da bashi sa'a, bayan sun yi sallama kenn ya juya zai koma cikin gidan idanu biyu yayi da Latifah jikinta yayi sanyi. "Yaushe kika fara labe?" "Tun lokacin da aka kira ka." "Kin kyauta kenan?" "Me yasa?" Mazgewa yayi ya ce mata. "What?" Ya wuce abin shi. "About your dream?" "Ho wanne kenan?" "Ka da ka manna min hauka mana" "oh sorry ban manna miki hauka is alright?" Ya dauki kayan shi zai fita ta ce mishi. "about Lucky?" Cak ya tsaya murmushi yayi ya cigaba da tafiya ya ce mata. "Kin ce baki son kishiya ni kuma bana son tension shi yasa na bar ta." "Hmmm yaushe ka fara karya?" Ta fada tana zama abinta. "Ban fara ba kuma ba zan fara ba, da gaske idan ina so ina so ne idan bana so ko kare ya fi shi daraja." "Shi ne kayi rejected ɗinta." Juyawa yayi yana kallon ta ya ce mata. "she just 15yrs bata san ciwon kanta ba, sannan a wannan lokacin aure ne a kanta, kika sani ko ciki ne da ita? Kin ga idan tana son mijinta fa? Look kakanni mu sun yi gaskiya da suka ce sirrin ciki sai hanji don haka a nima mata hakkinta ba kafin ba ne kuskuren shi ne ayi forcing dinta taso wani abu bayan zuciyarta yana wani wuri na daban, i know i like her but bana fatan ayi forcing dinta, so koda zan kare rayuwa a matsayin tuzuru mijin qanwarsa bana fatan nayi auren dole akan matar da nake so zan iya zama da macen da bana so, amma ba zan iya zama da macen da nake so a matsayin dole ba zaka iya hakuri ka amshi macen da baka ra'ayi, ba wai na gaya miki ki ji haushi ba ne, a'a iya gaskiyar kenan, macen da kake so bata sonka kamar gini ne bisa teku ai kin san ba sauki, domin ya zama kamar cin zaline, bye." Ya saka kai ya bar gidan, tunda ya fita ta zuwa kofar idanu, kamar tana jiran ya sake dawowa. Wani irin tausayi ya bata, yana son yarinyar amma ya cire son zuciyar shi domin kar a tauye ta shi kuma ya amshe ta saboda biyayya. Mutum ne shi mai gaskiya da amana, me hakuri da duk halin da yake ciki, don kar ya kasa adalci ya ki amincewa yayi rayuwar aure da ita. Wani lokaci har haushinsa take ji gata mace har mace, amma kuma baki daya sai take ganin kamar ta gaza ne yasa yake dauke kai, amma ganin yadda ya hakura da damar shi gaskiya shi na musamman ne, shi yasa ko jiya sai da Mahaifinta yayi mata fada, barinta ita daya a gida. Wanda kiri-kiri Uwarta ta nuna damuwarta akan me yasa take zaune da su, da ta dawo part din su, tunda ya iya kawo mace gida. Ai kuwa Uban ya ce mata. "kar ki sake ki shiga tsakanin su. Shi din fa Basarake ne wata rana, dabi'ar su ce tara mata. Don jin dadin su, don Allah idan ba kauce hanya yayi ba, babu ruwan ki akan matan da zai kawo." Ya musu tass, babu ruwan su da duk macen da ya kawo. Dake bata gaya musu asalin abun da yake faruwa ba, sannan ko da ace ta gaya musu gaskiya ba zasu wani damu ba, domin ta lura yadda ake lallaba Abuturab yasin ko Ubansa da yake Sarkin ba a lallaba shi ba.
---- A hanya ya kira Ra'is. "Hello kazo london nan da sati daya kai ne zaka tsaya mana." "Wayyo ina lucky?" "Kasan" "karka damu nasan wane ne kai! Don haka kawai ka mikawa Lucky sakon kiss dina, kafin na zo." "Idan mijin ta yaji abin da kake akan matar shi sai ya ci ubanka" "na gode " haka suka yi sallama. Sannan ya kashe wayar.
***
Kwara.
Gyara gashin kanta take gyarawa, idanunta yana kan madubi. Tana sama amma tana jin hayaniyar abin da yake faruwa a kasa, murmusawa tayi ta tattara gashin kanta, kamar wata yar shekaru talatin da biyar, babu ruwanta gashin kanta me cike da furfura bai hanata ta gyara shi tsaf kamar budurwa. "Ku kyale ni, don Allah ku bar ni ba tafi wurinta." Tun daga can take jin magiyar da Sarah take har suka hauro sama, turo kofar dakin suka yi baki daya. Bata fasa saka dan kunnen ta ba, ta zube akan gwiwar ta. "Queen Mother, kiyi blessing dina da auren Abuturab. Don Allah Ummi ki bar ni ba auri Ali shi ne dream dina." Tana hango yadda take kuka sosai. "kuje Zuwairah " Ummi ta fada tana saka zoben gold a yatsanta. "Na albarkace ki da auren Ali? A haka zan bari ki aure shi babu respect?" Wani irin kuka ta sake ta ce. "Queen Mother, zan gaya miki gaskiya. Abubuwan da na sani don Allah kar ki saka Abuturab ya kara aure please zan mishi biyayya." Murmushi tayi sannan ta ce mata. "Ni na tambaye ki ne? Ko nace ki gaya min wani abu?" Banko kofar dakin aka yi. Tana huci ta nufi Sarah zata rufe ta da duka. Ummi ta rike hannunta, "Ji mana a gidana, Sashina, wurina, zaki so ki tab'a wani! Ba zaku hukunta ta ba sai bayan bata idan ya so sai ki kashe ta yadda yayi miki." Fauce hannun ta tayi, tana me fisgar ta. "Sultanah Badi'atul Noor, ki albarkaci rayuwata da auren Prince Aliyu Queen Mother ki saka idanu akan bayin ki, ki saka idanu akan su wallahi ana son a tur...." Daga stairs Hajiya Suhailah ta tunkud'o ta, juyawa tayi suka hada idanu da Sultanah ta d'aga mata kafad'a. "Idan kin so ko kashe ta i don care, abin da nake bukata na samu tow me ya rage? Wannan rayuwar ta ce da ke kanki." Nad'e hannu tayi a kirjin ta. "Kin zata zaki cigaba da gudu ne? Bari ki ji ina shiri ne kafin ta kife, sai na jijjiga duniyar ki Badi'atul Noor" murmushi Ummi tayi sannan ta ce mata. "bayan nasan duk gudu na dole zan waiwaya ai, kuma zan dawo kanku ki fara gudu Suhailah kafin na gane wacece a tsaye a gabana." Zata bude baki, "wuce kafin na kira Jami'an tsaro su tafi dake sai a matse ki, ki fadi abin da yake bakin ki fadi abin da baki shirya ba. Tabbas ina gudu sosai nake gudu yadda ba zaki iya tadda ni ba. " Haka ta dauki yarta suka bar part. " Wallahi kika tona min asiri sai na kashe ki, sai na tabbatar baki raye." "Me ya rage? Me ya rage min, ina son shi kin sa ayi mishi asiri domin ya haukace a kaina, yau na haiuka ce." Buge mata baki tayi. Ta ce. "Wata zai aura wanda ya gaya min ba zai min kaarya ba."
Flash back.
Ranar da Ummi take waya da Abuturab akan Case din Sa'ade, a gaban uban dawaki take maganar hankalin ta akwance ta gama maganar, sannan ya kira Rumaisah ta gaya mata cewa yarinyar da Abuturab yake so, zata dawo daga london hutu. Don haka zasu je sokoto ganawa da iyayen Yarinyar. Tayi haka ne domin sanin alaƙar su da Ubandawaki kuma abin dad'i ta daki lambar daidai inda take bukata, dake Gulma yana cin sa, bai fadi abin da ya kawo shi ba, haka ya tattara ya je ya gaya mata, tun da ya gaya mata Sarah ta haukace, kamar zata mutu. Abin tausayi haka Uwarta ta hanata tafiya.
***
Sokoto.
Wato Abdul ya zama kamar bindi wa Malam Aminu, hidima sosai yake mishi yana tula mishi kudi, tare da mishi hudubar banza. Yau ma wasu manyan shadoddi ya shigo mishi da su. Dake a kofar gida suke haduwa baya yarda Yaransa su san Abdul yaba zuwa, idan aka zauna a can asibiti ana zagin Abdul da Uwarsa, cewa yake" hakuri ya haifa Arziki idan aka yi hakuri matar mutum kabarin sa, ai ko babu kome kar dai a manta ni ne Uban sa'adatu ahto waye baya kuskure " idan ya fara fadar haka shiru ake a ki kula shi, domin kuwa ana yin gaba kaɗan zai fara kawo musu alkhairin Abdul da yake mishi. Idan haushi ya ishi Inna Laminde sai ta fashe da kuka ta na faɗin. "in sha Allah Sa'adatu ba zata koma wurin wannan yaron da uwar shi ba, gara na mutu da naga komawarta hannun sa." Tana fadar haka baki daya yake dauke wuta. Dalilin haka jininta yake hawa, domin baki daya al'amarin yana bata tsoro, shi yasa ta ce Abuturab ya kawo sa'ade ta ganta. Ya koma da ita, kawai bata son ganin yarinyar a kusa da ita, kar ya sayar da ita yadda take ganin take-taken shi. Shi yasa yaran suka hana shi asibitin, yanzu haka yana zaune a kofar gidan Zakaria. Idan ya bushi isa yakan ya tafi bakin hanya ya sayo kwai da kwai, burodi, kosai da kosan rogo. Idan ya sayo sai ya shiga dakin shi na baki da yake kofar gidan. Sai ya cinye sannan ya fito da yar karamar Radio din shi, ya kunna yana shan labaran duniya. Yana zaune ta hango Abdul yayi ya washe baki, parking yayi ya fito da manyan laidoji. Har kasa ya gaishe shi. "Baba gashi wannan namar kilishi ne" ware manyan idanun shi yayi ya ce. "wato yaron nan kana son ka sa ni naji maraya ta fi karkara, kaga yadda ba hada yan kumatai. Allah yamaka albarka." Amin ya bude ya fara ci. Sai da ya bari ya nutsu acin namar Abdul ya ce mishi. "Baffa anya kai ne ka haifi sa'ade?" Murmushi yayi bayan ya cika bakin shi da namar kilishi. Ya ce , "Duk Yarana kuwa babu kyakyawar ta, domin nima nasan na haifi kadara me tsada, yo don dai kar a saka ni a bakin duniya ne ai sai nace Sa'ade ai sai shugaban kasa wanda zai na biya min kudin zuwa dakin Allah da kai ziyara kabarin Annabi Muhammad Sallallahu alaihi Wasallama, duk shekara ina bisa jirgi ina kashe kwarkwatan idanu idan na dawo na bawa Malam Kalla labarin ganin dakin ka'aba." Murmushi Abdul yayi ya gyara zama ya ce mishi. " Baba idan ka shirya sai na kai ka umra nan da sati daya ka tafi kafin wancan matsiyacin ya dawo min da ita, amma Baba maganar gaskiya idan yadda kake saka min albarka haka zaka tsaya min na samu sa'ade da na more. Kai ne uban Sa'ade bai dace ace kana tsoron wani ba." Wato Abdul yayi ta iza Malam Aminu akan dokin bera, kallon shi yayi sai da ya gama ya ce Mishi. "Abdulhakimu, ka tab'a takun saka da Abuturabu kuwa?" "Mun yi akan Sa'ade a can ƙasar waje." "Baka yi ba, idan da kayi zaka gane abin da nake son gaya maka, shi din wani irin mutum ne da matukar ya ce abu na shi ne, tow ba makawa nashi ne. Baka yi mamaki yadda aka yi har yaji labarin abin da ya faru? Tow wannan shi ne ake kira karfin iko, Abdul shawara daya zan baka kuma zan maka iya iyawata shi ne idan ya dawo da ita, kasan yadda zaka goge laifin ka a wurin Sa'ade, matukar ta yafe maka ni kuma zan yi amfani da yafiyar na saka a baka matar ka" shiru yayi sannan ya ce mishi. "kana gani zata amince ta dawo wurina?" "Kai ba namiji ba ne? Me yasa da ta ga Abuturabu ta bishi?" Shiru suka yi kafin ya ce. "Idan har kasan yadda mace take tow, babu amfanin ka saka kanka a damuwa, Abuturabu ya san motsinta da abin da take so ne, Abuturabu yasan adadin damuwarta da abin da zai saka kuka kayi kokarin gano haka, shi ne kawai zai baka Sa'ade matukar ka iya kyautatta mata tow zata iya manta abubuwan da ya faru ta dawo gare ka" shiru suka yi kafin Abdul ya kuma cigaba da zuga Baffan Sa'ade, shi kuma yana gaya mishi yasan hanyar da zai shawo kan Sa'ade, da wannan Haukar Abdul ya bar gidan yana cin alwashin sai ya karbu abarsa.
***
UK...
Hospital... ( Gaskiya wannan labarin da tsawo yake 😏😠Allah ya gani naso na gama kafin sallah layya😌😣😢 amma abin ya ci tura ko na datse wani wurin ne?)🤣😃😆
[23/06, 9:53 am] usmanlauratu71: 47..........*BARKA DA JUMA'A*
Cikin matukar nasara aka yi dacen binciken kunnenta, an gano ya jijjiyar ta kumbura ce, don haka suka bashi shawaran aiki za a mata amma sai sun daurata akan magani na tsawon watanni kamar uku zuwa hudu. Kafin ayi aikin domin bai yiwu a mata aiki a yanzu ba, dole ana son tasha magani wanda ana aikin kome zai koma daidai, maganar ce dai sai a hankali. Domin sun yi tabbatar zata yi magana amma shima gaskiya zai iya daukar wasu shekaru ko watanni idan aka yi sa'ar mata aikin. Godiya yayiwa likitan sannan ya ce mishi. "Kenan sai an fara yin aikin kunnen kafin ayi na bakin?" "Eh Mr turab, aikin kunnen shi ne mai muhimmanci, na bakin babu wani muhimmanci domin bai zama dole ta yi magana ba, kuma akwai risking a cikin aikin bakin sai idan ka amince za a iya yi" wani irin Bala'in tausayi ta bashi, domin ko jiya sai da ta ce mishi. Tana son tayi magana da Innarta, ya dauki waya zai kira Nazifi ta girgiza kai ta ce ita tana son magana ne baki da baki, ita ba zata tab'a jin muryanta ba kenan haka zata girma har ta mutu ba zata ji voice dinta ba. "Dr babu wani hanya ce?" Ya tambaya a matuƙar bukace, shiru likitan yayi hana kallon Sa'ade. "Akwai hanya ɗaya kanwarka ce?" Shiru yayi kafin ya ce. "Yes kanwata ce" kallon su yayi sai kuma ya share ya cigaba da bincike a kan computer din sa kafin ya d'ago kai yayi sannan ya ce. "Akwai doctor Jalaluddin Quraish a Egypt mazaunin alkhirah shi zai duba bakinta, shi a fannin ya kware" rike hannun likitan yayi. "Na gode doctor ka gama min kome" murmushi likitan yayi, sannan ya rubuta musu magani. Ganin yadda yake farinciki yasata itama murmushi duk da bata san akan meye ba, ki akan matsalarta ce! Jan hannun rigar shi tayi ta d'age mishi gira daya. "Babu kome" ya fada yana jin kamar ya rungume ta. Amma aure ya musu iyaka. Haka ya sayo maganin a hanyar dawowa daga wurin sayan maganin ya hadu da Latifah. "Prince kun fito?" "Hmm!" Matsawa tayi gabanta, ya gyara mata zaman mayafinta yana me cire madubin ta ya sa mata a idanunta. Ya ja kumatunta, dariya suka bawa Sa'ade. Sai nuna su take tana musu alamar sun yi kyau! Janyota cikin su Latifah tayi, tana faɗin. "Prince kayi flight for her, ka karbo ta she need you and you need her, you guys need each other, damar ka ce ka amso damar ka ce ka hakura da ita, but kun matukar da cewa da juna" daga haka ta juya abin ta. Murmushi yayi ya ce. "Tow na gode likitan Prince." Ya juya yana me barin asibitin shi da Sa'ade, itama juyawa tayi tana kallon shi, tabbas samun namiji irin sa sai an shirya. Tow na gode likitan Prince! What? Ya karɓe ta kenan a matsayin matar sa? Kai ina impossible! Shi kan gwani daga asibitin park ya tafi da Sa'ade, wayar shi ce tayi kara. Ya ɗauka tare da sakawa a kunne ganin lambar london din ce." Assalamu alaikum!" "Mutuwar ka ce ta kira ka" murmushi yayi sannan ya ce. "Mutuwa ta, na san ba zata kira ni ta waya ba. Sai dai lusari ai na jima da zuba idanuna ija jiranka sai yanzu?" "Kai Yaro baka san me yasa na barka a raye ba? Ko kana son na fara nuna maka wani abin burgewa ne?" "Me ka isa me? Allah ya raya ni bai kashe ni domin wa'adina da saura kai din banza ne zaka ce ka bar ni a raye?" Yaja tsaki. "Hahh! Ina yarinyar da ka tawo da ita?" Idanun shi ne ya shiga niman Sa'ade, can ya hangota tana gudun zata tawo wurinsa wasu yan iska suna binta. "Ka d'aga kafarka sai na harbeta domin an saka bindiga akan ta " kura mata idanu yayi ya hango tana gudu, wani jan abu yana bibiyarta. "Ka yarda na Barka a raye ne?" Bai tsaya sauraron kiran ba, ya nufe ta da mugun gudu, ganin irin gudun da suke yasa security din park din bin wadancan mutanen, shi kuma ya bude mata hannu ta shige jikinsa. Harbin da aka sake ɗaukar a wuce ta saman kanta, suka fadi can, rufe ta yayi yana kallon fuskar ta. "ya isa haka" ya fada mata. Hawaye ne ya zubo mata. Security din ne suka zo wurin su. "Da fatan baku ji ciwo ba" "eh ya d'ago ta. Sai lokacin ya lura da wayar shi da kayan maganin ta. Dauka yayi ya saka a kunnen shi. "kai banza idan nayi maka laifi ka tsaya a kaina, matukar ka tab'a yarinyar nan sai na kashe ka mugun kisar da a tarihi babu irin sa." Ya kashe wayar yana jin kamar ya fasa ihu. Riko hannun Sa'ade yayi ya nufi wurin da ya ajiye motar sa ya bude ya sa, sannan ya zaka zai shiga wayar shi ta kuma ƙara. Cizon lips dinsa tayi kamar ya fasa ihu. "Waye kai ne?" " Da farko baka razana ba, me yasa ka razana yanzu? Anya ba cin amanar matar ka kake ba? Hhhh ko da yake babu ruwana a cikin al'amarin but me zai faru idan na tura sakon hoton dirty affairs da ake tsakanin ku" kashe wayar Abuturab yayi ya taka motar suka bar wurin. "Koma waye sai na kama shi" ko da suka isa gidan, abinci ta ci ya bata magani ta sha. dake dare da yayi ƙwanciyar tayi a falon domin tsoron da ta ji. Shima a wurin ya kwana yana gadinta har asuba, ya tashi ta zuwa daki ya wuce masallaci.
Da misalin ƙarfe biyar na yamma Ra'is ya iso, sake ya dauki hutu a wurin aikin sa, shige da fice suka yi ta yi har washi gari abu daya suke, ranar Alhamis da yamma suka baro gida har da Latifah zuwa airport. Rungume juna suka yi. "Ki ajiye min abu me dadi kafin na dawo" hawaye ne ya cika Idanunta. "Prince ya amshe ni ne?" "Fiye da haka, Prince ya amshi likitar sa" "Prince Lucky fa?" "Kina bukatar ta ne?" "Eh nayi magana da wani makarantar kurme a Liverpool sun ce a kaita" kara matseta yayi ya ce mata. "thank you, amma sai abin da hali yayi." "Ka sato mana ita ka kawo kafin musha bikin future queen " Jan hancinta yayi bayan ya sake ta. "You are my queen" sarkafe hannun juna suka yi, Sa'ade na kallon su. Sai dai yau amadadin su burge ta haushi suka bata, don haka ta dauke kai kamar bata gane abin da suke yi ba. A gefen ta Ra'is yana ta janta da hira, duk da hankalin tana yana kanshi, amma baki daya nutsuwar ta yana kan su Abuturab. A lokacin da suka gama sallama jirgin su zai tashi. Suka mike baki dayan su, har da ita zuwa Latifah tayi ta rungume ta, tana bubuga bayanta. Haka suka rabu domin ita kan Sa'ade tace a ranta ba zata dawo ba, kawai zata zauna a wurin Innarta. Koda suka shiga jirgin dauke kai Sa'ade tayi tana hararan shi, sai cika take tana batsewa, kamar ta rufe shi da duka, sai wani rungumar Latifah yake haushi yake bata. Shima a bangaren shi, bai san ya mata laifi ba amma ya lura da fushi take da shi.
K
Sun sauka a lagos, inda suka huta sannan suka biyo jirgin Sokoto, ranar Juma'a. Kafin a shiga salla juma'a suka sauka a kan wuri, tunda suka iso Sokoto take masifar daukin ganin Innarta. Sai bayan sallah juma'a, suka wuce gidan Zakaria. Malam Aminu yana kofar yana cin kilishin sa. Tana son fitowa amma tsoron shi yasa ta kifa kanta a cinyoyinta. Fitowa Abu turab yayi ya nufi inda Malam Aminu yaƙe, ya tsaya hannun shi a cikin aljuhun wandon shi. "Yalli jam!" Da sauri ya d'ago kai suka ido hudu, bai san lokacin da ya taune harshen sa ba. "Innalillahi!" Ya fada tare da ware idanun shi. "Aliyu" "Na'am ya muka yi da kai?" "Bayan ka biya kudin da na sayar maka da ita ka kuma bani dubu dari da hamsin kudin sadakin ka da yarjejeniyar saka hannuna, shaidun sun hada da Mai gari, Malam Musa kalla sai Innar su." Sosa kunnen shi yayi ya ce. "Me yasa ka ci amana ta?" "Wallahi asiri aka min!" "Meye hukuncin ka?" "A kai ni asibitin mahaukata domin na haukace " tab'e baki yayi ya ce mishi. "Nasan Abdul yazo ba sau daya ba ba sau biyu ba, don haka duk kudin da ka ci a wurina na baka kyauta!" "Allah da gaske?" "Zan kara maka wani ma sai dai ka sani ban yarda sa'ade ta fito ko da kofar gidan nan ne yayi maka? Sannan zan baka gida me kyau anan garin, sai ka gaya min abin da kake so." "Innalillahi ni ne da gida a birni? Tow kace na fadi abin da nake so? Wai dakin Allah zaka.kai Ni" "tashi Baffa." Ya fada mishi ya taso. "Ka sani idan ka kuma cin amanata sai ba saka sojoji sun tafi da kai kasar waje inda ake tadda nakiya da harbe-harbe." "Yanzu d'an nan meye yayi zafi?" "Babu kome Sa'ade kawai nake so a kula min da ita " "dan nan ko kaina kace na cire na bata ai dole na bata " "yawwa zan maka abin da baka zata ba" "da fatan ba kai ni can zaka yi ba" juyawa yayi ya fito da Sa'ade ya nufi wurin shi ya damka mishi ita. "gata nan" sannan ya koma boot ya dauko kayanta da wata karamar jaka, yana zuwa ya mikawa Malam Aminu, ya nufi hanyar cikin gidan ita kan tsoro ya hanata motsi juyawa yayi ya sakar mata murmushi. Jikin Baffan ta kuwa rawa yake domin ya gagara hakuri sai da ya bude jakar. Rufe baki yayi ya ce. "Aliyu? Wannan kudin na me ka bani " "miliyan biyu ce, na baka domin nasan kana son kudi zaka sayi shanu " "Ai na gayawa Abdulhakimu, kai kafi da cewa da Sa'ade kun ga kyauta ba irin tashi ba na atsakura maka ba, ah tow wallahi ka ce min ka siye ta na yarda ma." Da sallama Abuturab ya shiga cikin gidan, suka zaune a tsakar gida, sun gama draman su kenan da baffa, sai ga Abuturab da Sa'ade. Makalewa tayi a bayan shi. Tana leka Innarta. Mika mata hannu tayi da sassarfa ta isa jikin Inna, ta fashe da kuka. Irin kukan shagwab'a nan wato sakalci gaban uwa. Shafa bayan ta take tana kallon Abuturab. "Bansan yaushe Iyayenka suka haife ka ba, sai dai nayi imani Matar da ta haife ka Jarumar mace ce a duk cikin al'amarin ta, ta kuma haifi shugaba a cikin al'umma masanin adalci da dattako. Ka godewa Allah lahiranka tafi duniyar ka kyau." A ranshi ya ce. *idan duk wannan Addu'oin domin abin da nayi ne, tabbas zinariyar gabanki nake bukata a matsayin tukwaici* a kan fuskar shi murmushi ne a kwance. "Amin Ya Allah " ya fada a sanyayye. Matsa mishi tayi ta ce. "Zauna Aliyu haidar" zama yayi yana murmusawa. Aikuwa Sa'ade ta wani narke kamar an sawa sugar ruwa. Tana zuba iyayi nan ita shagwab'a. Sai murmushi Inna Laminde take. "Laminde kin ga haihuwar Arziki yanzu yaron nan ya kawo min miliyan biyu, ko Aliyu? Ina ce ban roke ka ba, kuma kace zaka biya min hajji..... (Idan kece Inna ya zaki yi da Man Aminu?) 08130269641 ban sani ba ko zan samu lokaci nayi Barka da juma'a, idan ban samu ba kuyi maneji in sha Allah gobe sai mu daura
[23/06, 8:38 pm] usmanlauratu71: SALLAH PROMO 💫🌟SALLAH PROMO ✨💫
SALLAH PROMO 💫⭐️
Kuna ina matan kwalisa ga GHT product ciniki,ciniki kyauta, kyauta💃💃🤩
Royal jelly 5500💃💃Instead of 6500
Ganoderma 5500💃💃instead of 6500
Garlic oil 7k💃💃instead of 8k
Myco balance 7k💃💃instead of 8k
Female care 12k instead 13k
B clear 13kninstead of 14k
Hijabis
Ana bada half kuma Inka siya kayan d sukakai 20k zaa mama free delivery to wane state ne in shaa Allah 💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻
Hanzarta Ki mallaki naki kar ayi gyaran sallah ba ke😁😄
Domin mallakan naki Ki tuntubi Wannan numb👉
07063579004
48....... "Kai da wallahi baka da hali, yanzu karban kudinsa kayi bayan duk abin da yake faruwa? Anya Malam kasan Annabi yana Madina kuwa?" "Na sani ma idan ba so kike ki kafirta musulunci na ba" takaici ya saka ta dauke kai. "Aliyu ka ga irin abin da take min ko?" Murmushi yayi ya ce masa."Innata bata da matsala Baffa kai ne matsalar Innar mu" shiru yayi sannan ya cigaba da cewa. "Tana bakin kokarinta kana kara ruguza mata farin cikinta, babu uwar da zata yarda a sayar mata da rayuwar yar yarinyar ta karama, kasan yadda uwa take fafutukar ta rayu domin Ya'yanta kuwa? Ko kasan yadda Uba yake sadaukar da rayuwar shi domin ta yaran shi tayi kyau, Baffa idan kana son wani abu ka kira ni waya zan baka zan maka amma rayuwar Sa'addah wani abu ne mai muhimmanci,idan ka barta ta yi farinciki ba zata manta da ita ba, lokacin da aka raba ni da mahaifiyar mu naji zafi amma ita ta tsaya min tare d wanke ni daga zargin da ake min, Yayuna biyu sun rasu sakamakon wani abu na daban, mahaifiyar mu ita ce take tsaye a kanmu. Mahaifiyar mu da namiji ce babu abin da ba zata yi domin Ƴaran ta ba. Amma wani ikon Allah sai ta zama mace me kamar maza, tana kallon kome a tsannake take hukuncin sa. idan na gaya maka daga gidan da na fito ba zaka yarda ba, ni kuma ina son koda wata rana ka san daga zauren da na fito, Innata ina kyautatta zaton wani sati zamu shiga kotu. Domin ina son na koma kan da wata uku. Amma komawar tawa da Sa'adda ce, domin a mata aikin kunne da baki. Inna nazo na gaya miki ne za a mata aikin kunnen ta daya, idan kin amince zata tafi har da karatu. Amma alfarma ce nake nima. Idan ta koma gidan mijinta shi kenan" "ko bayan raina Aliyu ban yarda Sa'ade ta koma gidan Yaron can ba, marina uwarsa tayi, me yafi haka muni? Ban cire maka kome akan Sa'ade ba, kayi duk yadda ya dace da ita, amma na haramta mata zama da Abdul ko da kuwa ana mutuwa a dawo, ban amince ba idan kuma ta ce shi take so na rantse da wanda rayuwata da Mutuwata take hannunsa na yafe ta duniya da lahira." Dake daya kunnen da take ji ta juya da sauri ta mike tare da fashewa da kuka, tana girgiza kai. "Inna bata da laifi fa" "na sani sai dai bani da wata hanyar da zan iya gaya mata abin da zan aikata ne dole sai ta haka" ajiyar zuciya ya sauke. Malam Aminu yana rungume da jakar kudinsa. Kiransa Ra'is yayi yana faɗin. "dan iska ka manta da ni ne?" "Ok gani nan fitowa, tow innata zan tafi" Sa'ade tana kwance jikin Innarta ta d'ago kai tana kallon shi. "Ina zaka?" Ta tambaye shi tana tura baki, "Mijinki zai zo anjima kar ya fasa min kai". Rau-rau tayi da Idanunta zata fara sana'a. "Sai an jima Innata" "Yawwa kun gama Yaren kudar ne?" "Laaa Inna kema kin san muna Yaren kuda ce?" "Hmm Abuturabu kenan Allah ya bamu lafiya" "Amin Ya Allah" ya fada yana musu sallama, har bakin kofar gida Inna ta rako shi, Allah sarki Malam Aminu rike kudin sa yayi gam yana tsaron kar a kwace mishi, "Inna gashi ban zo muku da kome ba" "Ka kawo min Sa'ade shi ne komen da ka kawo min haka ma ya ishe ni" "Na gode sai na zo" "Allah ya amince." Ta juya ta koma cikin gidan. Bayan tafiyar Abuturab kuwa sai ga Abdul, tunda yayi sallama a kofar gidan Baffan Sa'adatu ya leka suka yi idanu ya ce mishi. "Baffan Sa'ade, naji labarin kunyi baki kamar Abuturab ne yazo da Sa'adatu?" Hàdiye yawun bakinsa yayi ya ce mishi. "Eh tow kuwa kayi gaskiya yaro, shi ne amma kuma bai zo da ita ba." Yasan halin baffan don haka ya ce mishi. "Baffa ba dai kayi amai ka lashe ba? Sa'adatu mata ta ce tow akan me za a hana ni mata ta? Baffa kasan ba zan yarda ba." "Kasan dai Babarka ba yarda xata yi da maganar auren ku ba, sannan ita kanta Babar Sa'aden ba yarda zata yi ba, abin da za ayi shi ne ka fara lallaba Babarka sai ka zo nasan yadda zamu yi da Sa'ade, amma kafin nan an jima ka ciko ƙatuwar leda da kayan zaki, ka kawo sai na shiga da kai ka ganta kasan Uwaye mata basu da matsala idan suka ga kana bibiyar yaran su. Take zasu sauke su baka yaransu din." Yadda Malam Aminu yake tsara Abdul ya zata zai ci nasara ne sai ce mishi yayi. "Matukar na gano ha'intatta kayi sai na yanke wuyarka, na kuma sace Yarka na rantse." "Akan me zan ha'ince ka? Ai tuntuni na gaya maka gaskiya ka ce na yi kokari na a matsayina na uban Sa'ade ko ba haka ba? Yanzu kuma uwar me zan maka? Ko dai abin da Babarka ta min zaka min?" Yadda yayi maganar yana tsare Abdul Hakim da idanu, sai ya baka dariya har wani tsumewa yayi irin bana son maganar banza. "Shi kenan Baffan Sa'ade, sai dai wallahi na fahimci ana min zagon kasasai na baka mamaki." Ya juya ya fice wani karamin ajiyar zuciya ya sauke, yana shatce gumin da yake karyo masa. Lallai kowa yaci buzu dole yayi aman gashi.
Wasa wasa Abdul da Abuturab suka mannawa Malam Aminu hauka tuburan , abin dariya idan Abuturab yazo da safe to da rana Abdul zai zo, kuma sai Allah ya saɓa ganawar su. Har aka samu sati biyu nan ne Abdul ya fusata domin ya fahimci wasa da hankalin shi Abuturab yake shi yasa ya haɗa mishi rashin arzikin da Malam Aminu. Yau da ya kama Monday ya shigar da karar Malam Aminu da Abuturab, shi kan sun tafi Maikulki da Ra'is, domin ya sayi babban fili har an zagaye mishi filin za a fara aikin gida babba da lambun zamani. Shi yasa bai san meke faruwa a cikin gari ba, a gefe guda da gayya yake ta zubawa Malam Aminu kudi yana kuma bashi shawaran duk wanda ya bashi aikin kudi ya ci ai ba kiran shi yayi ba, shi yasa da Abdul ya gaji da renin hankali ya maka su kotu, na farko shi ne sun kwace mishi mata Abuturab ya tafi da ita, sannan Malam Aminu yana cin kudin sa haka kawai ba tare da ya bashi matar sa ba, bayan da auren su. Wannan sune korafin Zakaria ya kira Abuturab ya gaya mishi. Dama abin da yake jira kenan shi yasa ko kwara bai tafi ba, ya tsaya ayi uwar da za ayi ya shirya Hajiya Daulah tsaf. Tare da taimakon Yarima Sadeeq da wasu abokan sa uku suka tsayawa Abuturab, sannan ga Ra'is na huɗu abin dai ya firgita Abdul amma dake yana son matar sa Uwarsa ta kawo sabon idea, wanda take fatan yayi. Shi yasa basu wani dauki lauyoyi ba, daya kawai ya ishe su. Ranar Juma'a za a fara zaman sauraron kar'ar....... Allah ya ba me rabo sa'a
[25/06, 10:11 am] usmanlauratu71: 49.....(In order to really love someone, you must love him as though he was going to die tomorrow.
- arabian proverb)
Sauraran kar'ar su, sai karfe sha biyu da rabi na rana, karfe sha daya ya musu a cikin kotun, tun a kofar shiga kotun Abuturab suka hadu da Abdul, komawa bayan Abuturab Sa'ade tayi. Cikin bala'in tsoronsa, murmushi Abdul yayi ya ce musu. "Da alamu dai kazo da kwarin gwiwa zaka koma da sanyin gwiwa" smirked Abuturab yayi mishi yana sanye da sunglass na Pume, ya shiga cikin kotun. "Me yasa ka share shi ba kai magna ba?" Kamar ba zai magana ba, sai ya ce. "Idan na kula shi na zama kare kenan da duk abin da aka min zan ji haushi har nayi barke. Haka suka shiga cikin kotun Inna kan taki zuwa ta ce, zata zauna a gida tayi ta musu addu'a. Don haka sai da aka sauarri kara daya kafin nasu. Iya lauyoyin Abuturab kawai suka tsaya da Sadeeq wanda ya zo ana tsaka da shari'ar. Sai dai kuma lauyar Abdul ya musu wani irin tufka da abu turab ya kasa kunce kansa, na farko an zarge shi da ɗaukar matar aure ya tafi da ita wata ƙasa, wanda suka kawo ayoyo daga suratul Nisa'i, sannan ya kafa hujja da suratul Noor, bayan hadisai da litattafan Bukhari da Muslim, sannan ta tafi babin muharrami ya kafa hujja da shi a cikin littafin fiqhu. Sannan aka zargi Sa'ade da laifin bin mijin da ba nata ba, tare da hukuntatta da laifin aikata mugun barna. Shi kuma Abuturab an tura shi gidan gyara hali sai ranar bakwai ga watan march. Ita bulala za a mata. Hankalin Abdul ne ya tashi ya rasa yadda zai yi domin baya jin yana gani za a zane Sa'an shi ba. Magana yayi da lauyan su. Shi ne ya samu magatakarda ya mishi magana shi kuma ya samu alkali da maganar kar a zane Sa'a. Kus-kus suka yi sannan magatakarda ya koma wurin zaman shi. "Bayan sauraron bayani daga bakin kowani bangare kotu zata tura Aliyu gidan gyara hali, ita kuma Sa'ade kotu zata mai dawa Abdul matar sa." Wani irin dafe goshi Abuturab yayi yana kamar ya fasa ihu. Shiru kotun tayi. Haka suka fito jikin kowa a mace, kuka Sa'ade take domin kota bakinta ba abari an ji ba. A bakin kofar kotun Abdul ya fashe da dariya. "Yaro man kaza, na gaya maka Sa'ade tawa ce, sai dai a kare a gidan dan Kande, jikan masu haihuwar sheggu." Murmushi yake Abuturabu ya mishi, ya ce mishi. Sayan alkalin ne ya saka ka farinciki ko tursasawan ka? Tausayi ka bani amma bari zan nuna maka yadda ake abin saka idanu kaga ga Lucky Allah ya baka sa'a." Wucewa da Abuturab ganduroba suka yi. Ransa ya b'aci amma yasan ba zai tab'a wuce awa biyu a wurin ba. Akan idanun shi Abdul ya tafi da Sa'ade sai kuka take. Bakiɗaya sai ya tsinci kansa da wani irin kunci. Sadeeq ya kira Sultan of Sokoto, wato mahaifinsa ya gaya mishi abin da yake faruwa. Dake abu ne na manyan kuma governor din sokoto, kusan D'a yake a cikin masarautar sokoto. Haka yasa kai tsaye aka bada umarnin a sake Abuturab. Babu shiri Ganduroba suka tsaya su Sadeeq suka dauke shi. "Kuyi hakuri" "ba kome" ya fada yana karkad'e rigar shi, ba alfahari ba shi dai yasan ba zai tab'a zaman gidan yari ba, domin bai yi kuskure ba. Kuma wallahi sai ya kure Abdul Hakim da uwarsa. Daga nan kan wuri suka koma. Kasa zama yayi baki daya hankalin shi a tashe yadda yake, hango kukan Sa'ade ji yake kamar idan ya kama Abdul ya kashe shi har lahira. Amma haka yayi ta rarrashin zuciyar shi, har sai safa da marwa yake. Idan ya tuna tana hannun Abdul, ko wurin Inna bai kome ba, "Prince ka kwantar da hankalin ka mana" "like how? Gaya zan kwantar da hankalina bayan hankalin baya tare da ni, ka ga ne abin da nake nufi ko na kara maka bayani, yarinyar ita ce hankalina da nutsuwata, infact ko ban same na ba, sai na tabbatar ta samu adalci. " Ya zauna yana dafe kansa. Shiru suka yi sannan Sadeeq ya ce."akwai alkalin da zamu tuntube shi ba sai anyi zaman kotu ba " "kana ganin yaushe kenan?" "Ka bari wani sati sai na gayawa Maimartaba, ko zuwa gobe za ayi ta ta ƙare." "Why not mu gaya mishi before sallah Juma'a" riko hannun shi Sadeeq yayi ya ce mishi. Ka nutsu mana!" "Kaga ba gane mishi zaka yi ba, domin ya hau bishiyar kace" juyawa Sadeeq yayi yana kallon Ra'is ya gyada mishi kai. "wallahi ya haukace a so kawai ka bar shi mu bishi da addu'a idan ba haka ba, kuka zai mana." Wuka ya dauka zai bi Ra'is. "Dan iska na kyale ka zaka min Iskanci ko ba so ba, idan yayi rape din yarinyar fa, baka da tausayi ne?" "Ina da shi mana, karshe ta zama bazawara shi ne gaskiyar maganar." "Yo ai dama bazawarar ce." "Me sauki ne ka ga ni ka bani aurenta kawai." Shiru Sadeeq yayi yana kallon su. Kafin ya ce musu. "Aliyu taya me yasa kace zai rape ɗinta?" Tsaki yayi ya ce. "Baka ganin kome ba ne? Kome da karfi yake." "Amma dai ai bazawara ce " "eh duk da haka ina tare da ita,ko da mazan duniya sun maida ita kamar kofar wucewar su ce. Ina tare da ita." Shiru suka yi kafin Ra'is ya ce mishi. "wani irin so kake mata" "yanzu dai mu nufi wurin Maimartaba nasan zai ta zuba idanun ganin mu." "Baka ba ni amsata ba" "soyayya zai iya karewa kauna kauna yana nan abadanda'iman" haka yasa suka yi shiru, tare da nufar cikin gidan. "Umma ina Abba?" Sadeeq ya tambayi Mahaifiyar su. "Yana masalaci bai jima da tafiya ba" "ok Umma" ya fita wurin su Abuturab. Masalaci suka wuce amma zuciyar su babu dad'i. Haka suka nufi masallaci. Sai da aka yi sallah asar suka samu ganin Maimartaba, Abuturab ya gaya mishi kome, shiru yayi sannan ya saka aka kira liman babban masallacin fada. Aka kira shi dake babban alkali ne me matsayin Gran khadi, kuma aboki ne ga Sultan. Anan suka tattauna aka shiga niman Dr Sharif. Sultan da kansa ya kira shi, ya ce yana son ganin sa maza da yar da dansa yake aure, sannan a kira mishi Malam Aminu da Inna. Yana son ganin kowa har da Hajiya Daulah baya sallah isha.
--- Tunda suka bar harabar kotun take kuka, ba karamin haushi abin ya bashi ba, ya zuba mata ido kafin ya ja tsaki ya cigaba da tuki. Yana isa gidan shi aka bude kofar, ya shiga bai jira me zata yi ba ya fito ya bude kofar inda take zaune ya shiga janta cikin gidan, a falo ya watsar da ita kamar ya samu kayan wanki. "Meye Abuturab ya fini da shi " ya fada da ƙarfi, dake ya fada ta gefen kunnen da bata ji bata san yana yi ba, cire kayansa yayi ya nufe ta, ta fara ja da baya wani mugun tsoro ya fara kamata, kar abin da ya faru ya sake faruwa. Kuka take tana rokon shi amma fir ya ki kyale ta, sai da ya wulakanta kayan jikin ta, da nufin ya biya bukatar shi ko da karfin tsiya ne, sai dai yana isa wurin. Ya samu tayi bako me jan mota. Takaici ne kishi ne, haushi ne, bakin ciki ne yasa shi rufe ta da duka, sannan ya bar ta babu kaya, tun karyawan safe babu kome a cikin ta. Haka ya fita ya bar ta a wulakance, bai dawo gidan ba sai karfe shida na yamma, tana kwance ya wurgo mata abaya ta saka, ganin ya nufo ta yasa ta ja da baya, kirjinta ne suka dauki hankalin shi, yasa shi zuwa sai da ya gama jagwalgwalata, haka kawai yake jin kiran da Babansa yayi mishi babu alkhairi, don haka ko ganin kazanta da take ciki bai yi ba, ya matseta ya shiga tura mata macijin wandon shi, zaro idanu tayi domin wannan shi ne first time ɗinta da haka yake shirin faruwa, cizo ta yanka mishi me karfin gaske wanda ya rike fatar kafad'ar shi. Da sauri ya buga haɗa ta da bango Ya tashi domin baki daya ya kasa shiga saboda tsantsin jini ya hana shi shiga. Yana tashi ya lura da tunda ya buga kanta da bango bata kara motsi ba, tsoro ne ya kama shi, domin har fuskar ta akwai shatin yatsunta ban da jikinta da ya zane ta kamar yar shi, duk bakin cikin shi me yasa tafi son Abuturab da shi. Haka ya saka mata kaya, domin dole ya je da ita. Tunda mahaifinsa ya gaya masa su hadu a fada kan wuri. Ruwan sanyi ya dauko a firij ya watsa mata, ta ja a ajiyar zuciya. Abayar ya mai da mata, sannan ya kwashe ta haka suka nufi fada, a unguwar yayi Sallah dake bata da karfin tashi ya bar ta a mota. Sai bayan isha suka shiga cikin gidan. A babban falon Maimartaba suka samu kowa da kowa. Fuskarta a kumbura ainun, sam abu turab ya manta inda yake ganin ta yasa shi mikewa, ya nufe ta ganin yadda ta kuma rikice mishi da kuka yasa shi kara kidima zai nufe ta Abdul ya sha gaban sa."iyalina ce" ture shi gefe yayi yana kallon fuskarta. "Waye ya dake ki? Waye ya mike haka?" Ya tambaye ta da hannu, Ture shi Abdul yayi yana daka mishi tsawa. "Ka kyale min iyalina mana!" "Ka ga bata kai nake ba, Me ye ya same ta?" "Baba karami!" "Na'am Abba" ya juya kamar sai yi kuka yana kallon Maimartaba. "dawo ka zauna." A rikice ya koma bakidaya autancin yana son motsawa ne, Bayan an bude taron da addu'a, sannan aka tambayi me ya faru. Abdul ya fara magana. "Allah ya baka nasara don mun samu matsala da mata ta, shi ne aka samu yar arashi na rashin fahimta har aka rufe mata ta a wurin hukuma, tow dake suma nayi shi yasa haka ya faru. Amma ina son matata wallahi" "Abuturab me ya faru?" Gyara zama yayi muryan shi a sanyayye ya ce. "Allah ya baka nasara, an nime aure a cikin aure, domin na riga da na biya sadaki da na gani ina so da sahalewan Sultan, ga yarjejeniyar Mai garin Maikulki Alhaji Hashim ya nima min auren ta, ga Mahaifin Sa'adatu nan." Shiru falon ya dauka. "kira min Mai garin Maikulki!" Ciro wayar Abuturab yayi ya kira. "yallabai Barka ya gidan!" Alhamdulillahi. Maimartaba yana son magana da kai ne" "Masha Allah, tow Allah yasa lafiya" tambayar shi aka yi ya bada amsa abin da Abuturab bai fada ba shi ya kara musu har da copy din takardan shaida aka basu, Inna ta fito da nata, Malam Aminu ya fito da na shi, Aliyu ya fito da na shi. Sallama aka yi da Mai gari aka cigaba da jin ba asin taya aka yi kome ya faru. "Malam Aminu me ya faru?" Nan ya shiga basu labarin abin da ya faru har da kai Sa'ade makaranta da kome da kome wanda shi bai yi kome ba, sai Abuturab. Shi a tunanin shi Abuturab ya tafi da ita ne, sai gashi a she bai tafi da ita ba, ganin wannan damar da shi ne ya bawa Abdul auren amma ya gaya mishi gaskiya Abdul ya ki ji, karshe kashedi ya mishi na cewa matukar bai bashi ita ba, wallahi tana komawa makaranta zai dauke ta, kuma suna da kudi babu abin da zai. "Ba wai na bashi don ina son abin duniya har haka ba ne, sai dai nayi imani da Allah da na lalata mata farin cikin ta, gara na hakura na bashi ita tunda yayi alkawarin zai lalata rayuwar idan ya lalata mata rayuwa ga nakasa da wanne zata ji? Shi yasa na yanke shawarar bashi auren ta, da ace lalacewa tayi gara a kira ta karamar bazawara " sake baki Inna tai tana kallon Malam Aminu ashe shima jarumi ne ta zata kaunar shi da kudi ba zai iya saka shi dogon nazari ba. Ya kara da cewa. "Ban amfane ta da kome ba, sai da bakin ciki tun girmanta, na zata haka da nayi zai saka ta samu farin ciki ne bayan shi da bakin ya ce ya dauke karatun ta. Sai gashi yana ta azabtar da ita, ko da aka ce ta kashe shi sai da nayi sati daya a kulle, wannan Yaron shi ya shiga ya fita aka sake ni tare da taimakon mijin Hajiyar nan da ta rufe ni, bayan ta mari Matata. Amma dake dan adam ne shi na gaya mishi ba zai iya karban Sa'ade a hannun shi ba, bai yarda ba Allah na tuba ko mutuwa nayi bana fatan Sa'ade ta zauna da Yaron nan, domin abin da uwar shi ta min har yau na kasa komawa garin Maikulki ta zubda min mutuncina matuka gaya, don Allah ku yiwa Aliyu da Sa'adatu adalci." Ya fada yana share hawayen da yake zubo mishi. Shiru falon ya dauka. "Ba zan iya sake Sa'adatu ba, domin sun zubda min cikina ita da Abuturab.........(mura ya dame ni baki daya hancina da Idanuna zubda ruwa suke ayi hakuri .....🤧😪😪)08130269641 Top-notch
[26/06, 9:43 am] usmanlauratu71: 50...(I am sorry for being jealous. It's just that i'm afraid of losing the best thing to have ever happened to me.😪)
"Ciki??!" Bakidaya falon ya dauka, ita kan bata san me ake ciki ba, ware idanu Abuturab yayi kamar zai fashe da kuka, yana kallon ta. Sake kallon Sa'ade. "Kai talaka gyara zancen ka a gaban mai martaba kake, idan aka gano karya ce bulala zaka sha." Gumi ne ya karyo mishi. "Alhaji Sharif d'anka ne?" Mai martaba ya tambayi Baban Abdul. "Eh Allah ya baka nasara." "Taya aka yi gidanka yake ci da wuta baka sani ba?" "A gafarce ni, tuba nake sai da na tambaye shi, amma ya ce tana son shi, Hakazalika mahaifinta ya tabbatar min da tana son Abdul wallahi ban san sun gaya mishi nima akan nima aka yi ba, da na dakatar da shi." Mai da hankali Mai martaba yayi kan Sa'ade da fuskarta ya tashi. "Malam Abdul, ita mace ba a mata dole a zauna da ita matukar bata so, kace sun zubda maka cikin ka ko? Me ya same fuskar ta?" Ya fada yana tsare shi da idanun, d'ago kai yayi zai magana kamar wanda aka tura mishi sakon ya fadi duk abin da yake faruwa ya kuwa fara bayani. Sai da ya gama tass. Mai Martaba ya ce. "ina son ganin Hajiya Daulah!" "In sha Allah zata zo yanzu." "Allah ya baka nasara don Allah a bani matata " fita Dr Sharif yayi, haka Abdul ya cigaba da magiya har da kuka. Babu wanda ya ce mishi cikanka. Har kusan minti Talatin da biyar, sannan Hajiya Daulah da Dr suka iso. "Ranki shi dade sai yanzu kika zo?" Mai martaba ya tambaye ta, dake mutum ne me yawan fara'a. Kasa tayi da kanta, Ra'is da yake can gefen Abuturab ya komq kamar maraya. Murmushi yana faɗin. "Hajiya Daulah kenan" kasa ƙasa yadda iya Abuturab ne yake iya jin su. "A gafarce ni, tuba nake ina asibiti ne an kai Y'ata haihuwa shi yasa ban karaso ba, tuba nake." "Uzuri ta amsu." Da wutsiyar ido ya kalli yadda Abuturab ya zuba tagumi. "Abuturab me yasa ka ɗauke matar aure bayan kasan ba muharaman ka ba ce?" Gyara zama yayi, domin a rude yake. "Abba yadda Hajiya Daulah take yunkurin cutar da ita ne yasa na tawo da ita Ingila, ban mata kome ba, sai asibitin da na kaita aka duba kunnen ga takardun nan" ya ajiye a tsakiyar falon. Shiru falon ya dauka, sannan ya kalli Hajiya Daulah ya ce mata. "Hajiya Daulah Abdulhakim bakasanmatsi, ko?" Gyada kai tayi sannan ya cigaba da cewa. "Mahaifinki mutumin kirki ne Allah ya masa rahama, mutum ne mai taimakon talakawa. Me yasa baki yi koyi da halin sa ba? Me yasa kika wulakanta wad'annan bayin Allah? Shin idan kika mutu za a binne ki da dukiyar ce? Ko kina da tabbacin duniyar zata cigaba da zama dake? Bayan baki da tabbacin d'anki ya mutu ko yana raye? Sannan ki duba wadannan bayin Allah ki tozarta su zaki ji dadin idan aka miki makamancin haka? " Girgiza kai tayi, ya sake murmushi sannan ya cigaba da cewa. "Waye ya iya magana da ita Sa'adatu?" "Allah ya baka nasara ta iya rubutu?" "Ku ba ni pen da book" mika mishi. Kiranta yayi da hannu, ta matsa a hankali. *Me ya same ki?" Ya rubuta yana me tura mata. Kanta a sunkuye ta rubuta. _Babu kome_ jikinta yana rawa. "Abdulhakim me ka ka mata?" "Allah ya baka nasara, kishi da fushi ne yasa ni dukanta. A gafarce ni"wani irin dunkule hannun Abuturab yayi Sadeeq ya shiga lallaba shi, yana calming dinsa. "A matsayin ka na me niman soyayyar mace ya dace kayi duka?" "Allah ya kiya she mu aikin danasani tuba nake " *kina son zama da Abdul Hakim?* A razane ta d'ago kai, tare da fashewa da kuka. Tana girgiza kai _Don Allah ayi hakuri kar ku kuma, barin shi ya tafi da ni_ "Abdul ga dai abin da tace, Alkali na gama nawa kayi na ka sai na karasa sauran" "Na gode Allah ya baka nasara. Kamar yadda kowa ya sani haramun ne nima akan nima, Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallama, ya ce na hane ku da ciniki akan ciniki, dan haka Malam dayawan sun yi fashin bakin akan cewa niman aure ya shiga cikin wannan hanin." Nan ya shiga jawo musu aya da hadisai, kafin ya dire da cewa. "Zamu warware auren ka, domin da ace Aliyu baya nan ne zamu iya yarda sannan ko bayan ya saka niman shi bai dawo ba, har ta gama makaranta zamu iya cewa za a warware wancan maganar, sannan kowa yasan ai anyi alkawarin sai ta gama makaranta za ayi maganar auren haka yana nufin kaso kanka domin da ka hakura ka jira Aliyu har ya wuce wa'adin da ya diba ko ina ka shiga kana da damar aurenta. Na farko kun kashe mata mafarkin ta, na biyu kun cutar da ita ta hanyar mata kage da kazafin kisan kai,.na uku Mahaifiyar ka ta wulakantata iyayenta, na huɗu cin zarafin ta tare da dukarta mace, bata cancanci tozartawa ba, idan muka duba yadda Manzon Allah da musulunci suka basu karya, don haka a gaban kowa da kowa Ni Bilyaminu Ahmad babban alkalin kotun Muslunci na majastiri na daya, na yanke hukuncin datse auren Abdulhakim Sharif Hamidu, da Sa'adatu Aminu Fulani. Saki biyu, sannan na soke niman da Aliyu Abdulrahman Dan Aliyu sulu gambari, yanzu Sa'adatu tana da ikon nimawa kanta abokin rayuwar da ya dace da ita, sannan ina me bawa dangin Sa'adatu shawaran su mai da ita makaranta saboda laluran ta, dole sai da Ilimi zata iya daukar duk wani abu na rayuwa, sannan ina mai bawa iyayen Sa'adatu hakuri a bisa abin da Abdul yayi, sannan ina gargadin Abdul da Mahaifiyar sa, da su guji abin da zai saka a kawo su kotu ko kuma gana mai martaba domin haduwar mu ba zata yi kyau ba, idan Sa'adatu ta gama idda zaku iya gwabza niman soyayyar ta, kuma kar wani ya dauki wani abu da sunan niman tilastawa iyayen, kofa a bude take ga iyayen Sa'ade idan aka ga abin da maza biyun suka yi bai da ce na gama nawa Mai martaba." "Madalla, ina ma bawa Iyayen Sa'ade hakuri da abin da ya faru Allah ya kara muku hakuri " inji Dr Sharif, kuka Abdul yake kamar zai cire ransa yana kallon an raba shi da ita, Abuturab kuwa ya ma fi shi shiga damuwa, domin dakyar yake jan numfashi, kirjin shi yayi nauyi. Nasiha Mai martaba yayi musu, sannan aka sallame su. Kowa ya tashi ban da Mutane uku, Abdul da Abuturab sai Sa'ade da take gaban Mai Martaba, bayan Alkali ya mika mata takardan sakinta, bata san meye ba, amma kuma baki daya ta shiga kunci da damuwa, kuka take tana me rike takardan. Matsowa Abuturab yayi ya zauna a gefenta. Suna fuskantar mai Martaba, a hankali ta daura kanta a kafad'ar shi tana kuka. Dawowa gefenta a Abdul yayi ya rike hannunta. Dariya suka bawa mai martaba ya zuba musu idanu. A kasan ransa ya ce. *the worse love triangle* duk abin da Abdul yayi, duk akan so ne, amma bai san yadda zai kyautatta soyayyar shi ba, shi kuma Aliyu yayi kokarin sa ne na a matsayin masoyin gaskiya na ba zan tab'a barin ki cikin matsala ba. Kowannen su yana da muhimmanci da rawan da zai iya takawa. "Ku kyale yar mutane ku bacce min da gani kartin banza" haka suka mike. Haka suka mike kuwa zasu fita. "Abuturab!" "Na'am!" Ya dawo ya zauna yana kallon Sa'ade da take ta kuka har lokacin. "Da alamu kuka zaka min ko?" D'aga kansa yayi sama sannan ya ce. "Allah ya baka nasara ba kuka zan yi ba, kawai Lucky ce take bani tausayi, ita da zata yi murna sai take kuka. She deserves to be happy, but take kuka? Idan shi take bukata mai sauki ne ta koma gare shi amma she is killing me da wannan kukan nata." "Be strong enough mana, ko an ce maka shi na shiri zai yi ba, yaushe zaka koma Ingila?" "Nan da wata uku " "a cikin wata uku ka nimo soyayyarta i promise you zan nima maka aurenta for the second time!" "Thank you Abba" "Allah ya muku albarka " ya fada yana me sallmar shi, itama Sa'adatu rarrashinta yayi sannan ya ce ta je. Haka ta mike ta fita a can waje kuwa drama ake bugawa. "Abba don Allah ka dawo min da Sa'adatu!" Ra'is da Allah ya daura mishi niman fada ya ce mishi. "Yaro kaci karya ka kwana da yunwa a cikin maneman Sa'ade har da dan kwalisa irina, kai kuma you loss your opportunity." "Kai kasan wacece ni kuma kasan abin da zan iya dole na dawo maka da Matar ka" cikin shakiyanci Ra'is ya ce. "Kai kasan wacece Ita? Mahaifiyar ka ce attajiran bogi," "sai naci mutuncin ka" shi kuwa dake dan iya ne yayi ta manna mata Hauka. Jiki a mace ya fito yana kallon su can Sa'ade ta fito tana kallon shi. A haka suka jera har inda ake ta rigima da Hajiya Daula. Motar su Sadeeq Inna suka shiga. Abuturab ya bude mata baya ta zauna. Hawaye ya zubo mata tana gogewa da bayan hannunta. Dauke kai Abuturab yayi, yana tsaye suka tafi. "Man kayi kokarin niman mafita kafin ku koma london." "Bani da wannan kwarin gwiwan" ya fada yana kallon motar har ta bar gidan. Haka suka koma cikin gidan, dakyar yayi barci ya dauke shi. Da sassafe suna tashi sai Kwara.
.... Itama Sa'adatu Inna tana lura da ita yadda ta gigice, kuka take lokaci zuwa lokaci. Duk da bata son auren amma Mutuwar auren ya dake ta. Har dare ya raba Idanunta biyu, tashi Inna tayi ta gabatar da alola tazo ta gabatar da sallah nafilla. Sai asuba ta koma barci, Washi gari ta tashi da ciwon kai me zafi. Sannan ta yi wanka tare da gyara dakin. Abin karyaawa suka fita yi wurin Aunty Ummy. Bayan sun gama ta kawo nasu Inna. Ƙwanciyar ta tai. Har barci ya fara daukar taga mutum a kanta. Bude idanu tai Husnah wani irin dira tayi a gadon suka rungume juna. Sai kuka kamar me. Sai da suka yi kukan ya ishe su, sannan suka shiga hira da abin da ya faru, Husnah ta tausaya mata. Sai can yamma sannan Husnah ta bar gidan, har dare babu Aliyu babu me kama da shi, duk abin duniya ya dame ta. Har dare babu al'amar sa.
***
Kwara
Sun isa lafiya, sai hidima Ummi take mishi ga wanda yan aiki suke masa, gwanin ban sha'awa. Suna tsaka da cikin abinci Sarah ta shigo. "Prince yaushe ka iso" kallonta yayi na wani lokaci kafin ya ce mata. "Dazu!" "Queen Mother shi ne ba a gaya min na?" Daure fuska yayi ya ce mata. "Ummina ce zata gaya Miki na iso?" "No ba haka nake nufi ba, but Queen Mother." Tausayi take bawa Ummi tun ranar da abin ya faru, ake gulmace-gulmacen ta samu tab'in hankali domin tayi sati daya ba a ganinta. A karshe aka fara surutun ta zare, sai tayi ta abu kamar mahaukaciya. "Sarah " aka kira ta daga waje, mikewa tayi ta mika mishi wani hanky tana washe baki. Amsa yayi ya ce mata. "Nawa ne?" Gyada kai tayi tana dariya ta ce mishi. "Bari nayi gulmarka wurin Queen Mother " zuwa tayi daidai kunnen Ummi ta ce mata. "Queen Mother akwai turaren da ake sakawa ki ce kar ya shaƙi iskar turaren...........🧟yar macukule zata ballo Agustan.....08130269641(Ni kan daga yau na tafi hutun sallah sai kuma monday in sha Allah... Mu hadu.....Nagode da Addu'oin ku👏✨
[29/06, 8:03 am] usmanlauratu71: 51...........Hajiya kina sana'a? Ko dai Haka kike zaune Allah ya Baku mu samu?🤣 To Bari na Baki labarin resin art! Nasan kwana biyu kina ta ganin shi a WhatsApp story din mutane. Resin art digital course ne da zai Baki life time skills🥳 I repeat lifetime skills, in da Zaki iya yin designing Dan kunne, key holders, gifts da abubuwa da dama, how I wish Zan iya hada muku hoto ku gani.
Da naira dubu ashirin da biyar wato N25,000 only zai Baki access to course din, Kuma Ina tabbatar Miki cikin kankanin lokaci kin maida kudin ki.
Domin Karin bayani, tuntubi wannan contact din akan WhatsApp!
08034174725
"Ki kore shi maza ya bar gidan nan idan ba haka ba, zasu shaka mishi iskar domin da .." "Sarah" Abdulrashid ya kwala mata kira, "na'am, na haukata kaina ne domin na gaya miki gaskiya. Ki saka a bincika miki ga shi nan" ta ciro kulli a cikin aljuhun rigarta ta mikawa Ummi. "Idan na shigo sai na balla miki kafa." "Prince ka aure ni kaji, domin da na jikinka za a iya kashe ka, amma ga wanda yake da kyakyawar manufa za a sha wuyar kashe ka." Ta fita da gudu. Bin bayan ta yayi da idanu. "Ka fahimci me take nufi?" "A'a" buga mishi pillow Ummi tayi. "Me yasa baka ganewa ne?" "Zaki gane sai lokacin yayi ni dai ki saka baki a ba ni auren ta." Irin ta nuna mishi abin da yake na rashin damuwa da kome ta ce mishi."Sarah?" " Kai haba murus zata saka a cinye ni" "ai kuwa zata dace da kai" ture bowl din gabansa yayi ya gyara zama. "Ummiiiiiiii" "Na'am dan lele na!" "Lucky I meant." "Hmmm! Yarinyar da bata gama makaranta ba?" "Zan tsaya tayi karatu in sha Allah " "maza haka kuke da dadin baki, ban yarda ba" "Na rantse zata yi karatu" "hmm haka kace, kayi lissafin mana, ana baka ita, sai ciki sai renon ciki, bayan haihuwa sai renon d'a haba shekarun ta nawa ne haka?" "15yrs da watanin." "Kai subhanalillahi yar karamar yarinya zan baka?" Tattaro hankalinsa yayi ya zuba mata ido. "Ummi baki damu da ni ba ne?" "Na damu da kai, amma ba yana nufin zan dauki yar mutane na baka ita babu ilimin rayuwa ba, sannan tsakani da Allah tayi karama." Ta fada cikin kulawa. "Amma ni sai nake ganin auren shi ne mafi alkhairi, haihuwa da reno shi kuma wannan sha'anin Ubangiji ne a bar masa kayansa, idan kika ce kar ka na auri lucky ni me biyayya ne, kuma ba zan kuma miki maganar ta ba, amma har ga Allah na cutu dayawa. Zan iya biyayya na rike matar da bana so amma zan yi bakin ciki hana ni matar da nake daidaita da rayuwata. Ki huta lafiya." Ya mike zai bar falon, "zo nan baba ubana!" Tawowa yayi ta bude mishi hannu. Dan daidaita kansa yayi ya ɗan rungume ta, sannan ya sake ta. "Na rigada nayi yanke hukunci, ba zaka auri Lucky ba sai na duba dangantakar da yake tsakanin su." "Shi kenan Ummi." Tana jin yadda muryan shi yake rawa. Baki daya sangarta ya gama bata mishi rayuwa, a gaban mutane yake Strong Man, a gaban Umminsa wani irin rikitaccen yaro ne da bai da mara ba da d'an yaye. Share shi tayi ta ga iya gudun ruwansa. Akwai abubuwan da dole yasa ta kalle su kafin tayi maganar auren shi da Sa'ade. Na farko gidan su babban gida da dole iyawa ruwa fida kai ne. Na farko kenan, sannan tasan nesa ba kusa ba, ba zata iya goga kishi da Latifah ba, domin bakin rijiya ba wurin wasan Yaro ba ne. Na uku tana shiga idan ba Allah ya kawo mata hutu ba, ciki zata yi karshe ta zauna rayuwarta babu cigaba sai, daga aure sai haihuwa sai renon yara. Babu abin dazata nunawa kishiya. Koda zata bashi damar auren Sa'ade to kuwa yarinyar ta san darajar kanta. Tana son ta zama me kwatar kanta a kowani irin yanayi ba a mata auren da zata kasa amfanar kanta balle kuma shi kansa bai da ikon kare ta daga sharrin gidan da yake ciki ba. Ina ya gama fushin sa zai hakura ya fahimci abin da take nufi, saboda son ransa ba zata iya cutar da yar wasu ba, ai shi ma yasan dai haka ba zai yiwu ba, duk abin da zai yi sai dai yayi amma taya zata goya masa baya ya dauko yar mitsisiyar 'ya da sunan ta goya mishi baya ya aure ta. Idan su iyayenta basu da lissafi ita nata lissafin a cike yake tam, bata iyawa da fitinar masarautar nan, yanzu a fara yawo da ita zata take hakkin yarinya karama ko kuma su ce an sayo ta da kudi, duk da ba sabon abu ba ne, bata mantawa lokacin giyar hauka tana kwasar Abuturab da Mansurah har cewa aka yi ita ta daure musu gindin suke aikata abin da suka so tunda har zuwa aka yi aka gayawa Sultanate da Uban Mansurah cewa ai Abuturab ya gama lalata mishi 'ya kuma ita ba zata tab'a barin D'anta ya auri Mansurah ba, wannan sharrin sai da ya sa ta mari Abuturab, domin kuwa ana cikin wannan case kawai kamar ance ta je dakinsa, ta same su suna kiss din juna, kuma abin da ya fara zuwa ranta ba yau suka fara cinye bakin juna ba, haka yasa hankalin ta yayi mugun tashi wanda yasa karshe sai da ta kwad'a mishi mari, tayi fushi sosai da shi. Ita kuma Mansurah ta dauke ta, zuwa asibiti aka duba mata ita ko ya shiga jikinta. A lokacin da Likitar ta gama binciken tana murmushi sai da gabanta ya fadi domin ta zata abubuwan sun wuce saninta ne, sai gashi tana cewa. "Maam lafiyar Yarki kalau, babu abin da ya samu wurin." Ta jima tana mata bayani sannan Ummi ta gamsu domin gani take Abuturab ya lalata musu Y'a kamar yadda take zato. Shi yasa a lokacin tayi ya kaf-kaf da ita domin kar wani abu ya fada tsakaninsu tow gashi Allah ya da ikonsa shi bai yi abin da ake zato ba wasu sun yi har anso a daura mishi sharrin da bai aikata. Don haka ba zata tsaya a bashi Sa'ade yazo kwana biyu yana rena mata hankali ba, domin tasan halin yan maza, yanzu zasuwa mace abu a baki sai ta ji dadinsa sai su cire abinsu. Don haka ta ce bari.ta zuba mishi ido taga gudun ruwansa. Ai kuwa kusan kwana biyu bata saka shi a idanu ba, gefe daya ta sha'afa da zancen Sarah,
***
Abdul.
Tun ranar da aka ce an soke auren shi da Sa'ade. Ya kwanta rashin lafiya domin sai yanzu yake jin masifar kaunar Sa'ade, ya kauracewa gidan iyayensa, duk kiran da Aunty Fareedah, hankalin mahaifiyarsa tayi matukar tashi domin shi ne karfin ta, haka tayi ta zarya daga gidansa zuwa gidanta. Abin tambaya anan shi ne dama tana son farincikinsa ta hana shi nutsu da matar da yake? Domin kuwa baki daya Abdul ya mata duk abin yake so me yasa ita bata bashi abin da yake ba? Tayi ta kalubalentar matar da yake so, ita sai yanzu take mugun aikin da ya aikata, me yasa bata yi tunanin bar shi da matar sa ba, tayi ta d'aga hankalin ta sai ya rabu da yarinyar. And shima yayi laifi me yasa ya tursasawa yarinya aka mata auren dole? Bayan san bata son shi, ai idan duniya da gaskiya sai ya nime soyayyar ta, amma sai ya zaga ya lalata goben yarinyar yadda ba zata iya amfanar kanta da wuri haka ba, gashi sun yi biyu babu, shi ba ga mata ba ita ba ga danta ba, baki daya abin ya zame mata wani iri, tunda abin ya fara jininta ya haura dari da wani abu, gashi yanzu ko Taufik baya kwanan gidan, balle ya binciko mata halin da dan uwansa yake ciki. Ta kira Saddikah ta gaya mata, cewa tayi babu ruwanta ai tun farko ta ce ta bar mishi matarsa amma taki gane abin da take nufi, ai ga abin da ya faru. Ita don Allah ta rufa mata asiri kar ta lalata mata rayuwar auren ta domin ta lura abin da tayiwa Abdul ya janyo mata gori a wurin kishiyarta. Dan abu ba abu ba sai gori da habaici..... (Barka da Sallah a ci nama a hankali fa) 08130269641 kuyi hakuri babu yawa
[02/07, 1:51 pm] usmanlauratu71: 52...........Hajiya kina sana'a? Ko dai Haka kike zaune Allah ya Baku mu samu?🤣 To Bari na Baki labarin resin art! Nasan kwana biyu kina ta ganin shi a WhatsApp story din mutane. Resin art digital course ne da zai Baki life time skills🥳 I repeat lifetime skills, in da Zaki iya yin designing Dan kunne, key holders, gifts da abubuwa da dama, how I wish Zan iya hada muku hoto ku gani.
Da naira dubu ashirin da biyar wato N25,000 only zai Baki access to course din, Kuma Ina tabbatar Miki cikin kankanin lokaci kin maida kudin ki.
Domin Karin bayani, tuntubi wannan contact din akan WhatsApp!
08034174725
*BARKA DA SALLAH mutanen Hajiya Daulah kun san wace ce Daulah?🤣😹*
Confessing....
Diddin walahairan Hajiya Daulah tana hanyar gidan Abdul amma fir yaki fitowa, asalima rufe gidan yayi ya hana a barta shigowa. A yammacin kwana bakwai da rufawan al'amarin ya shirya cikin wani boyel sky blue. Sai hular zanna bukar da ya murza da takalmi hafcover. Yayinda ya wanke jikinsa da turare mai kamshin tsiya. Duk inda ya wuce sai kasan ya wuce. Yana fitowa ya dauki key motar shi, ya nufi hanyar unguwar su Sa'ade. Koda ya isa ya samu Baffa a waje yana shan iska. Ji yake kamar yaje ya rufe tsohon nan da duka, amma kuma yasan babu halin haka. Sa'a yazo gani, idan ba ita ba wace ce zata kawo shi nan? Fitowa yayi daga cikin motar ya nufi kofar gidan, har kasa ya gaida Baffa, kasan a kasa ya gaza mikewa balle har ya fahimci irin kallon da Baffa yake mishi. "Shin na tambaye ka, me ya kawo ka kuma yanzu?" "Na zo wurin Sa'adatu ne!" Ya furta muryan shi tana rawa, yadda yayi maganar tausayi ya bawa Baffa, yayi shiru kafin ya mike tare da buɗe mishi kofar dakin sa na waje. Suka shiga sannan ya zauna yana kallon yadda Abdul ya takure a wurin guda. " Me yasa ka dake ta bayan kana sonta? Ita mace irin ta rarrashinta ake ba uzura mata ba, duk yadda nake son abin duniya ina sonta itama baka tab'a nazarin haka ba ne? Aure rai ne da shi, a lokacin da Alkali ya raba ku na tausaya mata domin har muka dawo kuka take. Sai dai haka ba yana nufin kukan rabuwa da kai ba ne, tana yi ne domin gajiya da rigimar da ta shiga, idan har Sa'adena matar kace har abada, duk kiyayyar mu ba zamu tab'a iya hana ikon Allah ba, jeka ka nime soyayyar ta a karo na biyu. Amma ka sani akwai Aliyu ba zan iya cewa ya fika ba ko ka fishi ba, ku gwada irin taku baiwar akan macen da kuke so ko Allah zai baku sa'a. Bari na kirawo maka ita." Fita Baffan Sa'ade yayi, baki daya jikin Abdul ya mutu, yana nazarin maganar gaskiya da Baffan Sa'ade ya gaya mishi babu karya ko son rai iya gaskiyar ce mara algus. A can cikin gidan kuwa, tana kwance kanta bisa cinyar Inna, "Assalamu alaikum, Laminde bani aron Yarki Abdul yazo ne!" Kura mishi idanu tayi kafin ta ce mishi. "Babu inda zata, ai dama nasan halinka ana baka kudi tuni zaka manta da wani wulakancin da aka maka, amma ka sake kwaso dan attajiran duniya?" Murmushi yake yayi sannan ya ce mata. "Ki bar fadar haka idan Allah ya nufa." "Bama zai nufa ba." Ta fada tana kauda kanta can gefe."toh naji taimaka min ki sata ta saka mayafinta taje ina ga yazo niman yafiyarta." Babu yadda ta iya haka ta saka Sa'ade shiryawa ta fito, suka nufi falon. Tana ganin shi ta ja da baya kamar zata juya a guje. Girgiza mata kai Baffanta yayi yana rike hannunta, har cikin falon ya ajiye ta, sannan ya saka kai ya fita, mannewa tayi a jikin bango tana kuka. Takowa yayi ya iso gabanta, ya riko hannunta. Rintsa idanun tayi tana jin kamar wuta ake d'aud'ana mata, zare hannunta tayi, kura mata idanu yayi yana jin saukar hawayenta kamar ana zuga mishi yake ji, janyota yayi ya rungume ta."I'm sorry" ya furta a saman kunnenta, sake rungume tayi kam'kam yana jin wani irin yanayi, wanda yafi karfin ya kira shi Feelings or desires, pure love ce a tayi masifar danne wadancan abin da yake ji, shafa bayan ta yake a hankali domin yana jin kukanta har cikin ransa, bai fasa rarrashi loln ta ba, yasan yayi mistake amma kuma zai iya gyarawa domin ya same ta a second chance. Baya jin zai iya rabuwa da ita gara ya ga mutuwar sa da ya rasa ta. Wannan shi ne alkawarin da yayiwa kansa. D'ago kanta yayi da niyyar kiss din, ta juyar da kanta jikinta yana rawa. Karshe kifa kanta tayi a kirjin sa. Duk yadda yaso ya samu damar sumbatar ta. Amma yarinyar nan taki haka ya hakura ya d'ago hannunta ya saka a kan kirjinsa. D'ago idanu tayi tana kallon shi. Ya nuna kansa sannan ya nuna ta, kafin ya d'ago daya hannun ya haɗa da nashi, yayi shap din luv, "ina sonki" hawaye ne ya zubo mishi, "ina sonk" sake kai hannun shi yayi fuskarta. "Ina sonki, kuma zan yi fada domin na rayu dake, koda zan mutu zan mutu dake ne, Sa'ah ina sonki" Sunkuyar da kai tayi, sannan ta juya zata fita ya riko hannunta. A hankali ya rungume ta, tana jin yadda hawayensa yake zuba a bayan ta. Sam bata wani shaukin so akan sa shi yasa take ganin haka a matsayin damuwar da ya daurawa kansa, haka ya gama shiririntan sa ya kyaleta. Haka suka rabu dutse a hannun riga, a haka lokaci ya cigaba da tafiya har an samu tsawon Wata guda, amma babu ranar da gari zai waye Abdul bai zo gidan ba, tun Inna tana jin haushinsa har ta hakura ta zuba mishi idanu, wani irin mahaukacin so yake nunawa Sa'ade, idan yana gidan tana daki. Idan kuwa ya zo ya samu tana waje tana aiki a tare zasu gama aikin, duk da gargadin da Alkali ya mishi, haka bai saka ya fasa zuwa ba, duk zuwan da yake Zakaria bai sani ba, sai a ranar wata Laraba, yayi mantawa ya zo gidan domin daukar abin, shi ne ya so ya samu Sa'ade na wanki shi kuma yana dauraye mata kayan, abin ya bashi mamaki. Riko wuyar rigar shi yayi ya ja shi har waje. "Uban waye ya baka izinin zuwa wurin kanwata?" "Ina son mata ta, kuma zan gyara kuskure na, ka bar ni na gyara kuskure na" a fusace Zakaria ya ce. "Har abada ba zaka tab'a samunta ba, ka wuce kafin na lakad'a maka duka" "zan yi fatan haka, matukar haka zai sanya Sa'adatu ta dawo gare ni ba zan yi fushi ba." Tsaki Zakaria yayi ya koma. ya fara masifa har da matar shi da bata san kome ba, ya haɗa da ita. "Bar masifa Baffanku zaka samu shi ya sahale mishi yake shigowa, bayan haka babu yadda muka iya da shi, wuka da nama yana hannun Sa'ade idan taga zata iya oho manta idan kuma zata jira Aliyu ne ina mata fatan Alkhairi shi yafi cancanta sa ita sama da wannan Yaron da uwarsa bata da mutunci ko kaɗan." "Kar ya kuma shigowa cikin gidan nan, ya je can ya karaci haukarsa"
***
Kwara.
Tsawon wata guda Abuturab ya dauka yana yaji, yo watsar da shi Ummi tayi, domin taji labarin yadda suka yi a sokoto, a bakin Ra'is. Don haka ta zuba masa na mujiya, kuma abin dariya sai ya gama gudun sa cikin dare ya tattaro falonta na sama ya kwana, idan abinci ne ita da kanta take ajiye mishi a sama domin akwai mini kitchen a saman, tana jin motsinsaa bata wani damu ba, yau tun safe take hankoron ritsa shi. Aikuwa ta sauko har dakin sa yana banɗaki, kan gadon sa ya baza wasu takardu ne yayi rubutu a kai, tare da wasu abubuwa da alamu bincike ne na fitar hankali yake. A hankali ta kai hannu zata dauki wasu fararren takardu, ya fito." Ummi haramun ne bincike fa, d'aga hannun tayi ta nai kan passport din Sa'ade. D'aga takardan da passport din Sa'ade yake tayi hotonta ne, a hankali ta shiga bin hotunan gadon tana buɗewa ta kai hannu zata bude na ƙarshe, ya rike hannunta. "Kiyi hakuri wannan aiki na ne." "Me yasa kake cusa kanka cikin hatsari?" A hankali ya zaga ta, ya dauke hoton ya bude mata jikin bangon da ya saka labule ya rufe, taswirar masarautar ce, tare da hotunan su. "Abuturab!" Towel ya dauka yana goge kansa. "Sannan ya dauki hoton duk wanda ta bude yana mannawa da sunansa, a hankali ya gama sannan ya dauki hoton sa Sa'ade ya saka a tsakanin hotunan. "Wetness ce, domin an kawo mata hari a london muna tare, idan har yadda nake tsammanin ne, Latifa ita ce take bada information a kaina, sannan mutuwar Abubakar tana da saka hannu a cikin sa." "Yar dan uwana ba zata aikata haka.ba" murmushi yayi ya rungume hannunsa a kirjinsa ya ce. "Me yasa kike tunanin ba zata yi haka? Ni kuwa ko waye ya kusance ni ina sane da shi. Kinga wannan yarinyar dole na aure ta, domin ita ce kaɗai ba zata iya kashe ni ba" ya saka marker a saman hoton Sa'ade. "Ko ban aure ya don kome ba, xan aure ta domin ina Kaunarta." Ya wuce da hoton hannunsa, idan ga ga hoton faduwa zata yi ta mutu, hoton Jalilah da hoton Zuwairah, sai saman can hotunan Sultanate ce sai na Sultan. Dawlat khatoon da danta Muhammad, wanda baki daya ya saka musu arrow akan hoton Sultanate, kasa kuwa hoton Sultan Abdulsamad ne, sai kasa hoton Abdulrashid, kafin hoton Mansurah da mahaifinta wanda aka saka hoton Ummi ya saka mata arrow. "Me yasa har da hotona" "Idan har soyayyar da zata zama mafi girma da tarihi, baki tunanin kiyayyar da zata iya rikidewar abubuwa guda biyu nan?" "Me ya kawo hotonan Addahta?" "Domin ita ce mutum na biyu da aka fara kashewa sai Hamma Muhammad, kafin nan. Kai Ummi jeki duba " "tsoro nake ji kar zuciyata ta buga " shiru yayi, kwasar kayansa yayi ya shiga ban daki tana tsaye yana kallon hotunan tana son gano bakin zare guda ɗaya amma ta kasa. "Ummina ya dauke ni shekaru hudu zuwa biyar ina nazarta criminalogy, yadda masu laifi ke da nasaba da juna. Ummi idan nace miki wani abu akan wannan laifin hala tarewa zaki yi a asibiti." "Tunda kasan wani abu dole a kira Sultan ya sani." ta juya zata fita. Riko hannunta yayi ya zauna da ita a bakin gadon ya durkusa a gaban ta. "Idan baka iya kama barawo ba, tsaf zai kama ka Idan kina son kama su dumu - dumu dole, ki tafi a yadda suke. " Janyo drower gadon yayi ya cire wani takarda ya mika mata da wani karamin kwali, " wannan turaren wutar da Sarah ta gaya miki, wannan kuma hmm karki bude takardan domin garin sinadarin kulorin ne, tacce ruwa ake da shi idan za a sake shi a cikin gari, yana kashe ƙwayoyin halittar ruwa, amma shi ayi ta zubawa Hamma yana sha a shayi. Hajiya ban gama bincike ba, don haka ki bar zancen zaki gana da Mijinki domin ba yarda za yi ba, kema idan na gaya miki gaskiyar da nake boye miki hala cewa zaki yi gara ki mutu kawai." Ya tashi zai fita ta ce mishi. "Yanzu me kake so?" "Lucky " juyawa tayi ta hango bala'in da ya shirya ta ce mishi. "Ba zan iya baka ita ba" agogon hannun shi ya saka yana faɗin. "Nan da wata biyu zan koma da ita london a mata aikin kunnenta Latifa ta mai da ni wawa wai ta sama mata school, ki nima min auren." Ya tsuke fuskar ta ce mishi. "Ina matarka " janyo stool yayi ya zauna ya ce mata. "Ummina bari na gaya miki gaskiya ba zan iya zama da ita ba, asalima babu abin da ya haɗa ni da ita wallahi kawai aure ne ke kika kulla kuma ko yanzu zan iya sake miki kayanki." "Abuturab ban gane ba" Mikewa yayi yana faɗin. "Ki saka baki kawai a bani Lucky, ba zan hanata cigaba ba, domin wallahi na tafi da ita babu aurena kanta zan je can na daura auren sai dai mu dawo miki da jika, iya gaskiyar kenan ina son abata." "Ni kake gayawa zaka aureta a can?" "Ummina gaskiya na gaya miki, wallahi iya hakurin da nake ya wuce yadda kike tunani, idan baki sonta zan hakura idan kuma kina ganin lafiya lau ce, tow wallahi idan na d'auketa zan yi kome Allah ya gani na gaji a bani damar zama da ita."
"Idan ban baka damar auren ta ba me zaka yi?" Juyawa yayi a sakalce ya ce mata. "Na rantse, dauke ta zanyi na mata abin." "Aliyou!.......
1=400
2=800
3=1000
08130269641
[03/07, 10:38 am] usmanlauratu71: Mother's Love.....
She is my daughter not my In-law.
53...... "Ummina ai gaskiya na gaya miki!" "Aliyou yaushe na zama abokiyar wasarka?" Murmushi yayi ya ce mata, "Kin koya min fadar gaskiya a duk inda, taya kike tunanin zan fada miki akasanin haka? Wallahi Ummina matukar baki shiga lamarin, Allah zamu tara yara a waje domin na tafi da ita, ba zan iya hakuri na zauna da ita...."D'aga hannu tayi alamar ya isa haka, sannan ta gotta ta gefen shi zata wuce. "Ba hanaka ita nayi ba, sannan saboda son rai, ba zan baka damar aurenta ba, tayi kankanta da ɗaukar kome, bata san damuwa ba sai bayan haduwar ta da mijinta, taya kake ganin zata zo nan ta kwaci kanta? Look Aliyou ba fa hana ka zan yi ba, ni da kaina na maka alƙawarin Nima maka aurenta, amma dole sai mun fita a wannan yanayin. " Zubewa yayi a kan gwiwarsa. Ya rike hannun ta, "ki ajiye yanayin da kike tsannanta min, ki bani damar aurenta, koda ba zata tare ba na amince amma matukar na bar kasar nan da ita, zan haukace akan ta. Wallahi Ummi tsawon shekaru talatin da wani abu ina gudun Zina a yau ma nasan ina gudun ta, sai dai hanyar da zan bi da ita ba zan iya hana kaina ba. Ummina ni d'anki ne, don Allah ki bani damar nutsuwa da ita, wallahi zata yi karatu har sai ta gaji, idan har Auren Abba da Yara bai hanaki karatu ba, akan me zan hanata?" Yadda yaƙe maganar gaskiya sai da ya tab'a mata zuciya, amma taya zata sahale mishi auren Sa'ade yarinyar da ko secondary school bata gama ba, tasan su waye mazan masarautar, duk macen da zasu haɗa shimfida da ita an gama magana, matukar lafiyayya ce rabo me tsanani ke shiga tsakanin su. "Aliyou ni da ita akwai banbanci, ita yarinya ce da bata ji ko magana, idan ka lura akwai cutarwa. Taya zan fahimtar da kai?" "Izuwa yanzu ya fara fahimtar Umminsa ba zata tab'a barin ya auri Sa'ade ba, don haka ya mike bai ce mata kome ba, ya shige dakinsa ya rufe kofar. Rub da ciki ya kwanta, murmushi tayi ta wuce abin ta, tana faɗin. "Zan baka mamaki, ba zan tab'a barin ka min kallon mara adalci da son kai ba, ba dai Sa'adatu sa'ar mata ba ce." Sosai yayi fushi itama ta tattara shi ta watsar, kusan kwana biyar bata yi bikon sa ba, sai da yammacin kwana na shida Sultan Abdulrahman ya shigo sashinta, zama yayi sosai sannan ya kura mata idanu. "Irin wannan kallon ta meye ne?" " Mamakin abin da ya haɗa auta da babarsa." D'ago kai tayi tana kallon shi, kafin ta ce mishi. "Kai karana yayi kenan?" "A'a bance ba Madam, amma kuma ki kyale shi ya auri yarinyar, idan" "Ni fa ban hana shi ba, kawai yarinyar nake son tayi kwari, bayan kasan cewa yanzu sai a fara kananun magana." "Ni kuwa sai nake ganin kamar ai hannun hagu ba bakon wanke kashi ba ne, yau aka fara? Ki bar shi ya aure ta;" "yarinyar kurma ce sannan iya secondary school ma bata gama ba, balle har ayi maganar auren " "Amma ai tayi mu'amalar aure da wani namijin? Baki tunanin yanayin da wancan ya sabar mata yayi affected din ta." Gyara zama tayi ta ce mishi. "Yanzu kan na fahimci abin da Baba karami yake nufi, da ya gaya min haka tun farko ba zan hana shi ba, sai dai ka gaya masa ban yi niyyar ya aure ta ba" da a cigaba da abin take yi. "Badi'atul " "Na'am yallabai!" "Me yasa kike haka ne?" Harara ta watsa mishi. "Bai da wata matar ne?" "Tow amma ita wancan yake so" "tow sai ya jira ta gama makaranta tukun." "Gaskiya babu adalci a wannan lamarin" "kace me?" Domin yayi maganar kasa ƙasa ne, "Allah ya baki lafiya da nisan kwana." Ya fada yana kallon gefe. Shigowa Abuturab yayi ya kalli fuskar Abban su, daga yadda ya zauna ya fahimci babu nasara. Bai ce musu cikanku, kallon shi tayi iyakar tausayi yana bata, amma bata jin zata iya daukar haka a matsayin son zuciya, sai dai zata bashi mamaki. Tashi Sultan yayi ya bar falon, ta dauki wayar ta ta kira dan uwan Mahaifinta. "Sannu Abba" ta fada a hankali. "Abba dama Abuturab ne yake son kara aure, shi ne na ke son gaya maka. " Tasan shi ne kakan Latifah tunda shi ya haifi Kudirat, gyara ta gaya masa domin kar su dauka wani abu take yi, musamman yadda Abban ya dauke ta kamar yarsa ta cikinsa. "Maa sha Allah, Baba karami ya girma, dama ina tason kiranki. Akan maganar baba karami, ko zaki shiga gaba a bashi rikon kwaryar kujeran wazir!" Shiru tayi na wani lokaci kafin ta ce mishi. "Anya baba karami yana karatu, kuma a rayuwar shi babu ra'ayin mulki sai karatu." "Da dai kin duba dai, ai karatun yana da kyau, amma ya kamata a ba shi wani matsayi shi ma." "Tow zan duba." Iya zuwa yau tsoron wani mukami na sarauta take ji, Saraki da Maina tun su na yara ake alakanta sunayen su da sarauta, har zuwa yau da mutuwa ta dauke su, bata da zaci haka ba sai da ta fara binciken files din da aka turo mata ta gane, an kashe mata yara ne domin kawai suna alakanta kansu da wani positions na masarautar, bayan laifin da Sultanate ta aikata, haka kawai a bawa Aliyou matsayin Wazir ai shi kansa mutuwa zai yi be shirya ba, domin baya kaunar matsayin sarautar nan. Su je can su karata. A hankali Abuturab ya fito yana kallon ta. "Ummina da waye kike waya?" "Abba Laminu!" Tab'e baki yayi yana faɗin. "Allah sarki" ya wuce. "Dawo nan baba karami" "tow Ummina" "ba wani umminka kai karata ka kai?" "Hala ya miki fada ko?" Ya tambaye ta a dan rude. Harara ta watsa mishi. "Kaniyar faɗa yayi min! Baba karami kar ka kure ni fa." Sauka yayi a kujeran ya zauna a gabanta. "Ummina ke da kanki kika gaya min illar da zina take da shi. Ummina me yasa ba zaki bar ni na aure ta ba? Ummina ko Mansurah kin ga nayi haka a kanta? Wallahi Ummina akan lucky nake bin ki, idan akan wata ce ba zan ta nacin binki ba. Ummina yarinyar nan ba kwaila ba ce, wallahi ta fi wata yar talatin ma cikar zati " make kanshi tayi. "Baka da kunya ne?" Ta tambaye shi, tura mata baki yayi ya ce mata. "Ina ruwa na da shi, akan matar da nake so na manta akwai wata kunya kawai, Hajiya Ummina ki shiga lamarin." Kura mishi idanu tayi ya ce mishi."Ina son ka koma london idan lokacin aikin yayi zan tura maka ita." "Ummina!" Ya kira sunan ta razane. "Me yasa toh?" "Umarni na baka ka tafi zan nime ka" hawayen b'acin rai ta hango cikin ƙwayar idanun shi, ta dauke kai kamar bata sanin halin da yake ciki ba, idan ta gaya mishi zata tsaya mishi tsaf, zumudi zai saka shi ya nunawa dangin Mahaifin yana son auren, amma idan baya kasar haka zai saka a gane cewa kawai za ayi auren nan ba tare da ya damu da ita ba,sannan ita kanta Latifah zata yarda cewa zai yi adalci. "shi kenan gobe in sha Allah zan wuce." Bata kalle shi ba, ta ce mishi. "Ok Allah ya kai mu" ta cigaba da abin da yake. Tashi yayi kamar zakarar da ruwa ya mishi mugun duka, ya wuce part dinsa. Har dare bata ga wucewar sa ba, sai da ta ga Jalilah da burna ta ce mata. "Me zaki yi da shi?" "Zan saka turaren wuta ne ranki shi dade" tunawa da tayi da zancen Sarah. _Kar ki sake ya shaki hayakin turaren wutan_ "ki bar shi sai gobe yanzu dare yayi." Dake Ummin tana falon. "Tow" ta fada, zata fita. "Muga turaren" "Na'am?!" Ta fada tana me juyawa tana kallon Ummi. "Baki ji bane? Turaren wutar nake nufi" sosa kanta ta fara tana zare idanu. "Ko babu ne a wurinki?" "Eh....eh sai naje ɗakinki na turare na ɗauka." "Ok ba damuwa bar shi kawai" "tow" ta wuce fada sauri zuciyar ta na rawa kamar zai fado waje, yau da an kamata sai na lahira ya fita jin dadi. Murmushi tayi sannan cigaba da lazuminta.ko abinci yau da kanta ta dafa ta kai na Abuturab dakinsa yana shirya kayansa. Ajiye mishi abincin tayi ta ce. "Delicious is ready " ta fita abin ta, tura baki yayi kamar yana gabanta, ya je ya zauna ya fara cikin abincin.
Washi gari kuwa da wuri ya bar garin kwara, ya wuce lagos. Hankali ya kwanta sosai domin kuwa shirinta take kafin kowa ya sani. Kuma tasan Abuturab da zumudi idan ya san zata nima mishi auren Sa'ade tsaf, zai iya zuwa can ya tare amma idan ta nima aka aura mishi ita aka tura can sai dai a sha bikin anan sosai zata shirya mishi bikin. Kuma tunda ya rantse da Allah zai zauna da ita zai bata damar tayi karatu zai yi, a karshe ta kore shi domin taga karfin soyayyar da yakewa yarinyar da soyayyar da yake mata, zai yi biyayya ya tafi sai ta ga ya ce tow. Daukar wayar ta tayi ta kira shi. "My boy ka cewa Sa'ade goodbye kuwa?" "Ummina tana idda, duk da nasan Abdul bai isa ya mai da ta ba, amma kuma naso haka, but Allah yasa haka shi ne mafi alkhairi." "My boy Allah ya tsare ka gaida min Latifah kaji Allah ya baka abin da kake so." "Allahumma Amin, Ummina." Murmushi tayi ta ce mishi. "Baka yi fushi da ni ba?" "Akan me Ummina? Nasan kin fini hujja, don haka har abada ba zan yi fushi dake ba, wallahi bana fatan fushi da uwata da tasan darajar D'anta da farincikin sa, duk abin da zaka yi domin gobe na ne, da yakin da yake gaban mu." "Na gode sosai da fahimtar da ka min. Na zata zaka dauke ni a matsayin azzalumar Uwa ce me hana D'anta farincikin rayuwarsa." "Kai Ummina bikona kike kar nayi fushi da ke? Kuma akan Lucky, idan ina tare da ke ina manta wace ce Lucky da duniyar ta, amma idan ina tare da ita kece mace na farko da take gefena, na san kina da reasons masu girma, kuma ina son ki so Sa'ade bana son sanadin soyayyar da nake mata ki tsane ta, ni d'a ne wanda ya girma da soyayyar uwarsa, bana fatan matar da nake so Uwata ta kyamaceta. Domin nasan Uwata she is best Mother." "Allah ya shiga lamarin ka, ya baka sa'a a cikin duk wani lamarinka, ni kuma zan tabbatar maka ni ba uwa ce mara adalci ba, uwa ce da ta rayu tsawon shekaru arba'in da biyar domin kare Yaranta, zan zame maka jar kaza me bada rayuwarta domin lullube Yaranta. In sha Allah ba zan katse maka farincikin ka ba, Allah ya maka albarka ka ya baka me maka biyayya." "Amin Ya Allah, Mother like no other " da haka suka gama waya. Ta kira Fadar sokoto, ta nime ganawa da mai martaba, sun yi magana sosai, da dare da Sultan ya shigo cikin gidan ta, ta kuma isar mishi da bukatar ta akan Sa'ade. "Yanzu ya za ayi?" "Ina son zuwa sokoto naga iyayen yarinyar na nimo mishi aurenta a matsayin Y'a ba surukata ba." "Sauran matan fa?" "Surukaina ne, ita kuma matar auta ce, babu batun surukata ce. Yadda Auta yake shiririntan sa haka itama zan renata da shiririntan." "Kina nufin tura mishi ita zaki yi?" Wani kallo ta masa sannan ta ce mishi. "Saura ka gaya mishi sai na gamu da ku baki ɗaya, ko na fasa nima mishi auren ta." Haka suka yi ta tattaunawa. Kwana biyar a tsakanin Abuturab ya kira ta ya isa london Addu'oin babu wanda bai sha ba, domin idan aka ce maka tana son Abuturab a cikin Yaranta tow bata baki ne, wani irin tausayinsa take ji, haka ta kira Yayunsa Mata suka tattauna sosai, babu wanda ya gaya mishi abin ake shirya mishi, sai da ta cika wata daya, ya kira ta ya ce mata. "Ummina saura wata guda ta gama idda Allah yasa ban takura Miki ba" "Ai kai ko mayye ne sai dai ayi hakuri da kai, ajiye waya" a cikin wata daya da ya rage, hauka ce kawai Abuturab bai yi ba. A kasa da sati Uku Ummi ta fara shirin tawowa sokoto.
****
Sokoto.
Saura sati ta gama Idda, Abdul sai kai gwauro yake yana kai mari, domin yafi Abuturab shiga tashin hankali, gani yake kowani lokaci zai iya rasa Sa'adatu, a lokacin ne yayi confront din Hajiya Daulah.......
*Hahaha next Chapter dole muyi zaɓe a tsakanin iyayen biyu nan*
1=400
2=800
3=1000
08130269641
[04/07, 7:08 pm] usmanlauratu71: Wedding alarm 💐 01...
54.... Izuwa yanzu Abdul yana matukar bata tausayi, gani take bai cancanci wofantarwa haka ba, don haka ta kalle shi cikin tausayi ya ce mishi. "me kake bukata?" "Hajiya me nake bukata bayan kin san abin da nake bukata?" Ya fada a sanyayye. "Sa'ade ko?" Sunkuyar da kai yayi tare da matse hannunsa. "hmm" "Allah yasa iyayenta su baka ita domin ban musu adalci ba." "Hajiya duk wannan me sauki ne, apologies ɗinki suke bukata kina nime su yafe miki zasu yafe miki" shiru tayi kafin ta ce. "Zasu yafe maka kuwa?" "Yes of course tunda ita yarinyar zamu ni ma da Mahaifayar ta " "kana ganin haka yayi maka daidai?" "Eh haka ya min daidai " "yaushe zata gama idda?" "Ina ga nan da two weeks" "ok satin da ta gama idda, sai muje ko?" Ta tambaye shi,.bai so haka ba, amma kuma ya zai yi? Dole ya hakura. "Har yau baka ji labarin Sophia ba ne?" "Wani labarin ta, bayan ta zaɓi aikin ta dani ne zan da ni?" "A'a ba za ayi haka ba" ta fada tana me rarrashin sa. Wasa wasa Hajiya Daula ya sauko ainun domin kuwa kiri-kiri take son farincikinsa da kuma nutsuwarta amma taya zata yi confront din iyayen Sa'ade? Al'amarin ba wasa a cikin sa taya ma zasu kuma bashi auren Yar su, haka dai tayi ta lissafo ranar gama iddar tunda kowa yasan wata uku ne. Sai mace tayi jini uku, idan mai takaba ce zata yi zaman takaba na kwana arba'in, sai idda wata uku, shi zai bada wata hudu da kwana goma, jimulan kwanaki 100 cib, idan kuma macen da tayi mu'amala da maza ce, tana da wata hudu na istibira'i, haka zai bata damar tsarkake mahaifanta daga daukar dattin can, tayi jini hudu. Domin wani lokaci ana samun ciki da zubar jini. Sune hukunce-hukuncen wanka.
***
A bangaren Ummi sai da ta ga ya rage kwanaki uku, domin kullum sai Abuturab ya kira ta, ya gaya mata kwanankin da suka rage. Don haka yau tun da ta samu Sultan ta gaya mishi zata Sokoto, ya yarje mata, ta shirya ita da Zakiyyah da Ummy Aymana. Suka bar kwara, karfe biyu na rana suka isa garin Sokoton birnin Shehu, daga gidan sarautar aka zo daukar su a mota, cikin girmamawa. Tun kafin wannan ranar da Sadeeq ya samu labarin zasu zo, da kansa ya tafi har gidan Zakaria ya musu magana yadda zasu fahimce, kuma suka yi maraba da zuwan shi da shawarar da ya kawo musu, shi yasa tun shekaranjiya suka koma Maikulki, ana son a sayiwa Future queen martaba. Musamman garinta da asalinta, sai dai basu gaya musu ranar da zasu zo ba, sai dai Nazif ya zama shi ne jagora akan kome, don haka suna isowa Sadeeq ya gaya mishi shi kuma ya gayawa mahaifinsa. Wani abin dadi da burgewa tun kafin su iso, Mai gari ya saka an gyara bangaren da Aliyu xai zauna a gidansa, aka saka komai dake wancan zuwansa babban Mikano generator aka saka a gidan, amma mai gari ya hana a tadda wai na dan shi ne sai yazo za a kunna ko a tambayi izinin Nazifi. tun kafin su zo an gyara ko ina, harkan gidan Abuturab da ake ginin da ya kai linta kuma alhamdulillahi gida ne na gani a fada, dake dan boko ne gaye nan part daya yayi, shi da matar sa da Future's kids dinsa baya bukatar hayaniya ko tashin hankali. Yana son farincikinsa da na matar sa, baya son cece-ceku. Kuma burin sa a gidan yake son ya kafa tarihi, koda bai kafa ba, yana son Sa'ade ta rayu na wani lokaci a cikin danginta da asalin shi in so samu ne, haihuwar su na farko ya sauka a cikin gidan. Shine dream ɗinsa, shi yasa ake gudanar da ginin a hankali a hankali.
Tunda su Inna suka iso mutane sai zuwa suke ana musu barka da dawowa, har da yan tsegumi. Malam Aminu ya shirya cikin shadar shi me kyau, ya nufi gidan Malam Musa kalla. Yadda yaƙe kwad'a sallama zaka rantse da Allah ya shekara bai fansa ba ne. "Ikon Allah ba dai Aminu nake ji ba?" "Yo burinka a daure ni, bai cika ba gani daram na dawo amsar auren Yata a karo na biyu yan gidan mutunci manyan mutane masu mulkin yarbawa." "Ikon Allah ni nake burin a rufe ka?" "Idan ma baka burin dai na dawo hankali zata mutu da haushin salga. Domin Bidiri waadari ya wuceta. " "Allah ya huci zuciyar ka, ba dai don ban xo bane kayi hakuri idan kaji shiri alamar lafiya ce ai" "Hmmm" malam Aminu ya fada, yana yiwa Malam kalla kallon irin baka je birnin ba. "Yanzu ka dawo kenan?" "Eh gamu nan mun dawo ko mu koma ne?" "Kayyasa amma baka da matsala, yanzu me ake ciki?" Gyara zama yayi sannan ya ce mishi. "Yara biyu ne suka taso kaina akan Sa'ade, wannan yaron Bature ashe iyayen sa sarakuna ne,kuma uwarsa zata zo wai ganin Sa'ade. Shi ne aka ce mu dawo gida, me ka gani?" Gyara zama Mallam kalla yayi ya ce mishi. "Kasan dai abin da zan gaya maka, shi ne ka dauki wuka da nama, ka bawa mai gari ba zaka ji kunya ba, ba zamu ji kunya ba, idan har aboki na gari ka ɗauke ni. Tow maza a dauki kome akai gidan mai gari." "Hmm!" "Ka san me yasa nace haka? Saboda a bashi matsayinsa na Uban kasa, haka zai janyo maka daraja sama da shanu dari." "Kai Kalla shanu dari garke guda ne fa " "eh amma ai Sa'ade tafi garke guda ko? Ko kuma zaka kuma sayar da ita ne?" Kunya ce ta lullube shi ya ce mishi."kai dai baka mantuwa wani sayar da ita. Tunda haka kace ba akin ta mutane na yarda da Shawaran ka, Allah ya shige mana gaba." "Yawwa abokina." Haka suka tsayar da magana daya, Washi gari saura kwana biyu, Inna Laminde da kanta ta wanke kan Sa'ade ta kira yar makotar su, ta yarda mata kitso mai kyau siri-siri. Kawai jikinta yana bata wannan karon sa'adenta zata fada hannu na gari, haka suka gama kitson tsaf. da dare Inna Laminde ta mata lalle, hannu da kafa, kar ku ce irin lallen gayu normal lalle ne, irin tsohuwa ta fada kwata, abu biyu ya saka tayi haka, na farko kambun baka, na biyu kambun idanu, tasan idan aka cire rashin magana da rashin jin kunne daya, Sa'ade bata da makusa, mace ce da duk namiji ya gani sai ya ji ta mishi balle kuma irin gwagwarmayar da taci a rayuwar ta, ya saka mata sani akan mutane. Gari na wayewa, hannu da kafarta sun yi jajjajur har wani maroon maroon suke, kafin kace me Inna ta dauko sabon kaya, ta bata. Domin daga gobe iddah ya sauka akanta. Wunin ranar Inna sadaka tayi tayi na shinkafa da wake, sai damammiyar fura da nono wanda ya ji sugar zaii, kafin dare kowa ya shaida Sa'ade gobe zata sauke auren wancan dan banza, Allah ya gani Inna bata kaunar Abdul. Karfe shida ba yamma dab za a shiga sallah magariba Ummi da tawagarta suka isa gidan mai gari, suna parking. Nazifi yana fitowa ya shiga cikin gidan ya wuce dakin injin ya tadda wuta, ko ina na gidan ya wadata da wuta. Yadda mai gari ya ga Ummi ko ba a gaya mishi ba, yaga gyatumar Aliyu, anan ta dauko tsawo da kyan fata irin na shuwa'arab, kyakyawar doguwar mace me sirki da Fulani, shuwa arab, Yarbawa da Hausawa, Yes tana da danganta a kowacce kabila nata ne, shi yasa tafi cancanta zama Sultanah Badi'atul Noor, domin ita kabilu hudu ta haɗa ta fito tsatssonsu. Banbancin ta da sauran matan da suka fito kabilu biyu. "Sannu da zuwa Hajiya, barkan ku da zuwa." "Yawwa Abba da fatan mun same ku lafiya, bari mu shiga daga cikin lokacin sallah yayi." "Madalla barkan ku da zuwa." Haka suka shige cikin gidan. Uwar gidan mai gari da ta Manyan ta, haka ta tarbe su har bangaren abin gwanin dad'i. "Sannu Hajiya zauna ki huta." Kafin kace kwabo an karamma su, Allah da kansa ya ce karraman bani adam, waye ya isa ya wulakanta mutu ai sai jahili, haka kuwa aka yi suna karrama ta, tana musu godiya. Abin ya burge matan mai gari, ashe anan Aliyu ya samu tarbiyya, ashe ba banza ko yaro ne ya mishi aiki zai ce ya gode, girmamawa tana da dadi da burgewa. Kafin kace me gidan ya dauki al'amarin bakin su, daga makota mutane zuwa suke ana kawo abinciin wai ma ba asan yau zasu zo ba, haka aka cika musu gaba da abinci, sallah suka yi tare da cin abinci suka huta, can mai gari ta shigo suka gaisa, sannan ya zauna suka tattauna tare da cewa tazo ganin Sa'ade kawai, tana son ganin yarinyar da ta hana Baba karami ganin kowacce mace da haiba. Dariya aka yi. Mai gari ya ce mata. "Ai kin san yaran mu nan aurar da su muke da wuri, ita daya ce ma ta samu nakasu, amma in sha Allah tana gab da wucewa daga ciki, duk wani cigaba nasan Baba karami zai tsaya mata, soyayyar su gaskiya ce, ba zai yiwu sabida karatu a ajiye shi haka ba, domin ko zama kayi da shi na minti biyar zaka fahimci girman kaunar da yake mata." "Gaskiya ne amma ina ganin a barta ta samu damar kammala karatun mana?" Murmushi yayi irin nasu na manyan, "Hajiya Abuturab yana sonta, kuma zai cika mata mafarkin ta. Amma bana jin sai ta kammala da ace da wani namiji kuka zo sai dai ku tafi da ita domin ko ni zan bashi auren ta." "Murmushin jin dadi tayi sannan ta ce. "Shi kenan Allah ya basu zaman lafiya, saka ranar sai mu sake shiri." "Hajiya kenan ki nime izinin daga mai martaba a daura auren kun dawo daukar ta, domin samun irin Aliyu a rayuwar Sa'addah sa'a ce, tun tana yar ficiciya yake dawainiya da ita, yau sai a ce za a ja mishi rai. Allah kai mu gobe." Wani irin abu Ummi ta ji ya cika mata kai, wayyo Baba karami me yayiwa mutnen garin nan,a daren ta kira Sultan Abdulrahman Dan Aliyu sulu gambari ta gaya mishi. Murmushi yayi ya ce mata, ta bawa Mai gari, babu shiri kuwa ta saka aka kira shi,aka bashi wayar suka yi magana irinta mazan jiya, aka kuma tsayar da ranar juma'a wannan makon za ayi kome, don haka jibi su gobe su Ummi su koma ayi kyakyawan shiri. Ummi tasan dole tafiyar safiya zasu yi don haka, ta mike. "Kun san Allah ku tashi na je naga dota " "ok Ummi domin gobe da wuri zamu wuce sai mun ga ginin shi ko?" "Eh Addah" inji Ummyn Aymana. Baki daya suka wuce gidan su Sa'ade, suna zaune a tsakar gida, tana duba wani littafin su na boko don bakin naci ta haddace littafin baki dayansa. Shigowar Nazifi yasa ta fadada fara'arta, tana sanye da riga da sani, sun zauna daram a jikinta, kugun nan ya fito cass. Tudun Wada shima ya gyara ta. Duk da hasken Fitilar kwan da aka saka sai da Ummi tayi ya tasbihi, wallahi ba zata bawa Aliyu yar karamar damar da zai hana yar mutane sakat ba. Gwanin ban sha'awa. "Sannunnku Nazifi kai ne da kanka." "Eh wallahi Inna na kawo Ummin Yallabai Aliyu ne, gasu nan" "Barka da zuwa sannunku bayin Allah kuyi hakuri ko ina dubu. Larai ga baki fa." Ta fito tana faɗin. "Sannun ku da zuwa." "Yawwa ba zuwan ku nayi ba, Innar Sa'ade nazo ganin Sa'adatun da ta hana Abuturab hutawa ne, ashha ashe yaron nan bakin sa ya boye abubuwa dayawa Masha Allah,Inna ni ba suruka zaku bani ba, Y'a zaku bani." "Yo Hajiya ina matsayin Uban ango sai kin nemi izinin wallahi ko yanzu dauke ta ku tafi ai Aliyu yaron kirki ne." "Ayi haka? Ni dai na bar muku shi ku bani Y'a zaku bani ba suruka ba." Inda Sa'ade take Inna Larai ta nufa, ta riko hannun ta, ta kawo ta har gaban Ummin. "Ga Yarki nan, halak malak mun baki ita ko akwai wani abu da kike bukata!" Kura mata idanu yayi Mansurah ce take yawa a fuskar Sa'ade, tabbas kome yana jiran lokaci mutuwar wani tashin wani. Cikin muryan kuka tace . "Na gode" ta fara tambayarta da Yaren Kurame, "kina son shi?" Boye fuskar ta tayi, tare da gyada kai ko bata san meye so ba, Aliyu special ne a wurinta, how comes zata yi rejected ɗinsa, bayan shi yace ta jira. "Da ni da shi waye kika fi so?" Hade hannunta tayi, dunkulen hannun ta, tayi ya saka a Kirjinta, sannan ya sunkuyar da kai, tare da rike wuyarta. Wato na rantse da Allah ina son ku sama da kaina. Wani irin blush Ummi take tana kara jin kaunar Sa'ade no wonder Aliyu ya haukace, wani irin shiga rai take da shi a zama daya. "Aigooo! Ummi tunda kika samu In-law kin manta da mu." "Na gaya muku ba In-law bace Y'ata ce... (🧟 Ba zaku bar ni na huta ba 😭🚶🏽♀️🚶🙄😬😪)
Mai_Dambu
[06/07, 8:53 am] usmanlauratu71: The wedding day.
56.... Allah bai tab'a kuskuren halitta ba, tun daga mutanen farko har na karshe har zuwa tashin alkiyama. Duk wani halittar da Allah yayi mai kyau ne, haka yasa yayi wasu mabanbanta daga wasun su,.a yau Asabar daukacin al'ummar garin Maikulki suka shaida daurin auren Aliyu Abdulrahman Dan Aliyu sulu gambari tare da Sa'adatu Aminu Fulani, akan sisin gwal na nera miliyan biyu, wanda kowa yasan al'adar shuwa arab ce, a cikin yan zuwa daukar amarya aka kawo wasu manyan manyan awarwaro munduwarsu har guda shida, tare da sarkan kafa da zoben su. Sai wata Sudan lafayya me matukar kyau da tsada, aka ajiyewa Inna. "Wannan sakon daga fadar shehuri ne, domin kawata matar jikar shi, hajjja Nana ta turo mata." Fito da sa'ade aka yi wacce take sanye da Super exclusive, aka shiga daura mata hawaye na zuba mata, sai kallon yayunta mata take, kafin kace kwabo an shirya ta cikin shigar alfarma, kasancewar an zuba mata uban dukiya a jiki yasa aka watsa jami'an tsaro kaca-kace, gidan Abuturab da aka gama anan aka wuce da ita kafin a gama shirin nufar birnin Shehu. A bangaren Inna Laminde kamar bata taɓa aurar da Y'a ba, domin a cikin sati biyu da aka saka tayi bajintar da ko shi malam Aminu bai yi ba, bikin yar gata da dan gata, a matan Sultan an tawo da hajiya Turai da Mariyah sai a can ya rage Ummi da Badariyyah. Wani abin burgewa so suke su ga Sa'ade su samu na gulma, amma Ummi da ta wakilta Rumaisah ta ce kar ta sake a ganta, ta kawo mata yarta lafiya lau. Haka aka yi ta hidima, har rana tayi aka ɗauki amarya, aka kai ta gidan mai gari, daga nan aka wuce da ita sokoto. Sai a lokacin tayi ta kuka, da yar karamar borinta ita babu inda zata ta bar Innarta, ita kanta Inna shi yasa taki yarda su hadu tun da aka daura aure aka fita da ita zuwa gidan Abuturab ta sakawa zuciyarta sallama, da Rumaisah zata fita da ita ne ma ta ce mata. "Idan kin je kice mishi don Allah kukan da tayi ya isa haka, ya taimaka min kar tayi kuka domin zan ji babu dad'i." "In sha Allah Innar mu ba zata kuma kuka ba, domin ta gama shi kenan har abada." Haka aka tafi da ita, da farko Sa'ade ta zata za'a dawo da ita wurin Inna ce sai ta ga babu zancen haka. Karfe biyar na yamma suka isa sokoto, ashe dayawan yan daurin auren sun tafi ma, domin ana daura aure sha daya suka dawo sokoto, sannan suka yi liyafa, kafin suka wuce dake kusan harkar jirgi ne, anyi jigila da su, kuma idan da mota ce sai an kwashi kwana uku ana abu daya, dake an mata jere a can Maikulki kamar yadda Ummi tace ita kawai ake bukata, basu bata lokaci ba, aka wuce da ita airport. Koda suka isa kamar an san da zuwan su, domin kome an shirya, bayan an dibe su. Sai lokacin Rumaisah ta sauke ajiyar zuciya, domin alkawarin Ummi ta dauka, na cewa tabbatar da ta kawo mata Yarta gida, koda suka bar sokoto. Bakwai na dare suka isa yadda zaka fahimci auren yan gata ne, domin tun daga airport har gida jami'an tsaro ne, koda suka isa sun gaji libis, ita kan Sa'ade sallah tayi ta kwanta, saboda gajiya ko a ina suka samu hotunan da suka yi calander, memo, stickers na hotonsu. A daya daga cikin hoton ma check ne a jikinta, na makaranta wanda suke sakawa ranar visiting. Haka aka yi ya hidima, washi gari babu ango amma fa an yi gagarumin bukin na fada a ji, domin duk cikin Yaranta babu wanda aka yiwa irin wannan bikin sai auta mowan Y'aya, kuma kowa yazo bikin sai da ya tafi da garan biki. Kwana biyu aka yi ana biki, kafin aka watse, yan uwan Sa'ade sun san ayi aurenta gidan da ake bukatar ta, domin har babban falon Sultan aka kai su, har da ita Sa'aden, cikin jin dadi da farincikin yake kallon Sa'ade, lallai baba karami zai more rayuwar shi, domin yarinya ce karama wacce zai daurata a duk inda ya mishi. Addu'a sosai yayi musu sannan suka bar part dinsa, washi gari suka tashi da niyyar Komawa gida, anan aka ga tashin hankali. Kuka take tana rike Rabi, dakyar aka rabasu Ummi ta riko ta har ɗakinta na sama, ta kaita domin bata bari an kaita part din Abuturab da yake cikin gidan ba, rarrashinta take dakyar tayi shiru. After few days kome ya lafa,.an samu natsuwa takanas aka kawo me gyaran jikin Amar'e daga Chad, aka fara gyara Amarya. Lekowa dakin Ummi tayi ta same ta, ana turara mata gashin kanta. "Yawwa don Allah kamshin ya zauna a jikinta na few weeks, ina son ko zama tayi, ta bar wurin a san ta zauna. " "Inshallah." Murmushi kawai Ummi tayi ta mika mata bowl din fruit da aka yi blende din shi aka zuba zuma da madara, ta karba tana me sunkuyar da kanta, domin jikinta ba wani kaya ba ne a jikin armless ne mara nauyi wanda zata ji dadin sakewa a cikin sa. Haka ana cigaba da kulawa da jikin ta, sai da suka dauki kwanaki goma ana turara gashinta kafin aka dawo jikinta baki daya. Sosai ake kulawa da cimmar ta, abin shanta. Hatta inda zata zauna.
***
Abdul
Wato idan Ubangiji ya shirya nashi al'amarin ko babu wanda ya isa fahimtar kome akai, da wannan yanayin Abdul da uwar shi suke ta shirya yadda zasu fuskanci iyayen Sa'ade, kwana goma sha biyar da daura auren Sa'ade kuwa suka dira a garin Maikulki, shi kan Dr Sharif yasan abin da ya faru babu amfanin yayi musu bayani tunda ya tattara uwa da d'a, ua zuba musu na mujiya. Yasan an yi auren Abuturab da Sa'ade. Don haka suka shirya shatara na arzikn saka kaiwa iyayen Sa'ade kwadayayyun mayyu masu shegen son abun duniya ba. Koda suka isa gidan Abdul ya sha mamaki ganin yadda kome ya sauya, da sallama suka shiga cikin gidan. "Lale maraba da zuwan ku, lallai gidan da manyan baki ne" inji Inna Larai, d'aga labulen Inna Laminde tayi suka yi ta sakar musu murmushi ta fito tana faɗin. "sannu ku da zuwa maraba lale," ta fito suka gaisa. "Inna mun same mu lafiya?" " Alhamdulillahi, ya kwana biyu." "Masha Allah, sai godiya." Ita kan Hajiya Daulah bata iya cewa kome ba, "sannun ku da zuwa. Da fatan dai lafiya ya kawo ku?" "Lafiyar kenan." Hajiya Daulah ta faɗa, gyara zama suka yi sannan suka koro jawabi. Murmushi Inna tayi sannan ta ce musu. "Ikon Allah, na zaune ya fadi kun zata Sa'aden yar tsana ce da zan ajiye ta har yanzu? Tab tow ai kuwa yau satinta biyu a dakin mijinta, ba ma haka ba, ai ko a duniyar mafarki bana fatan sa'ade ta koma rayuwar ka, balle a duniyar ido biyu. Ba zan rantse ba, amma kuma nasan tayi nisan da ba zata tab'a dawowa kasa nan kusa ba, domin Aliyu ba irin Mazan nan bane da zai sake ta, tayi wasararai bai san darajar ta ba. Rabuwar ku, ka saka a ranka har abada kamar baku tab'a zama ba.". "A'a Innar Sa'adatu ki taimaka a dawo mishi matarsa." " Ta ina ta zama matarsa?" Inna ta tambaye ta,tana murmushi. " A dai duba al'amarin tunda suna son juna " "waye ya gaya miki tana son shi, Uwar Aliyu tazo nan ta nemi ba bata Y'a ba suruka ba, sai dan nafi kowa rashin zuciya na ce a'a bayan ita yar ba baiwa va ce, ki ji da kyau Sa'ade na, ta tafi kenan " "wallahi Inna ina son matata." Murmushi tayi mishi ta ce mishi."Sau daya ake samun dama. Idan ta subuce maka ta subuce kenan!" Kamar ba namiji ba, Abdul yayi ta kuka yana rokon a dawo mishi da matarsa. Amma ina haka suka gama haukarsu suka mike zasu tafi. "Innar Sa'ade da kinsan wacece ni ba zaku tab'a gaya mana cewa mun tasa sa'ade ba, Allah na tuba meye kudi baya badawa. Kuma da karfin tsiya zan dawo mishi da matarsa." Murmushi Inna tayi ta ce mata. "Allah ya baku Sa'a kuje tana auren ɗan Sarkin Kwara, ba mamaki su baku ita idan basu baku ba, Hajiya Badi'atul ta gaya miki abin da ya dace." Haka suka bar garin Abdul yana kukan ya rasa mintin zuciyar shi.
Wasa wasa suka kulla lallai sai sun tafi kwara.
***
A can sati Uku aka gama gyaran jikin Sa'ade, ga Abuturab ya dame ta da lallai a kawo Sa'ade a mata aiki ta ce mishi ita zata kawo a mata aikin,. Bayan tafiyar me gyaran jikin ne, aka shirya musu tafiya a yammacin Laraba, suka nufi lagos a can jirginsu ya tashi zuwa Birtaniya.
--- sun isa a wayewar Alhamis. Suka isa gashi garin ana mugun sanyi, tun a addis Ababa suka sayi kayan sanyi sosai domin sanyin ya fara a wurin, kuma nan da wasu kwanaki zai zama da dusar ƙanƙara. Kurawa Ummi yayi yaga babu alamar Sa'aden, jikin shi a mace ya matsa kusa da ita. "Barka da hanya." "Yawwa baba karami." Ta fada tana kallon shi, ganin yadda fuskar shi ya nuna rashin jin dadin sa, yasa ta matsawa kaɗan. Idanun shi ta sauka akanta, ta sha zanen lalle jajjur da ratsin baki, "Just for you dukka taka ce." Kasa magana yayi, ya kalli hagu ya kalli dama, sannan ya ce mata. "Ummina Are You kidding me?" "Ni kakar ce" kafin ta gama rufe baki, ya juya ya kalli Gabas yayi sujadul shukuryya, kafin ya mike ya rungume Umminsa, yana me riko hannun Sa'aden. "sake ni ka rike matar ka!" A hankali ya sake Ummi sannan ya janyota, tare da juyata yana me rungume ta bayanta, saka hannu yayi ya runkukkuneta. Yana jin kamar ya dauke ta. "Thank you Ummina." Bai san ina zai saka mata biyun nan ba, yana son Ummi domin ita ce First love dinsa, ita ta kawo shi wannan duniyar ta cancanci kauna na musamman. Ita kuma Sa'ade kaunar rayuwar shi ce. "sake min Ya mara kunya sai rungume ta kake?" D'ago kai yayi cike da kauna yana kallon Umminsa ya kasa magana sai murmushi, daga idanun shi zaka hango zallar kauna ce mara algus. Dakyar ya sake ta suka nufi gidan. Ummi tana gefen shi, Sa'ade tana baya, sai kallonta yake a madubi. "Baba karami nan garin ba naija ba ne don Allah kar ka watsa mu a titi." Murmushi yayi har suka isa, ya kasa boye farincikin sa, amma babu irin azazzben rawan kan nan, sai dai daga yanayin da zaka fahimci yana cikin mugun farinciki, dakyar ya iya hakuri tare da barinta da Ummin ba wai ko wani abu yake bukata ba, a'a'kawai irin.farincikin nan ne na abinda kake mugun so amma baka da saka rai kansa, ya zo maka ba zata. Haka yake jin kamar an saka wing ya tashi sama, yana he can fly away, kamar dai irin tsuntsu me yanci zai iya zaga ko ina, tabbas ba zai je mata a matsayin miji ba, dole ya koya mata kwarkwar da yadda zata hau bishiyar kace akansa. Yadda da iya idanu zata fahimci ya dace da ita, yake ta shirya yadda zai zauna da ita. Ga wani abu da yake sosa mishi zuciya yana jin wani irin kaikayi. Kamar zai dauke ta ya zura da gudu. Sai dare ya sake samun ganin su. Domin an tattauna da muhawara mai zafi, domin akan al'amarin Latifa da Abuturab ne, yadda Ummi tayiwa Baban Mansurah bayani ya fahimta, kuma ya gane hakan tuntuni domin yar ta gaya Mishi gaskiya. Don haka aka saka Abuturab a gaba ya sawwake mata, kallon ta Ummi tayi ta ce mata. "Kin san abubuwa dayawa, a cikin shi kuwa har da sanadin mutuwar Maina da Mansurah bani files tare da min bayanin waye yake da hannu a cikin kawowa Sa'adatu hari a park." A razane Latifah ta ja da baya..... (Wash..... Mission impossible)
#Mai_Dambu
[06/07, 6:14 pm] usmanlauratu71: 57.... "Kenan ta san wani abu akan mutuwar Maina?" Hàdiye yawun bakinta tai, tare da ja da baya. Sakamakon jin tambayar Babanta ya wurga mata, "Wallahi ban san kome ba, na rantse da Allah." Kura mata idanu Ummi tayi sannan ta ce mata. "Ba zan miki dole ki fadi gaskiya ba, sai dai adalci daya zan miki shi ne zan raba ki da Aliyou domin macen da tasan darajar rayuwa ta dace da shi, sannan ku shaida ba zan kuma ce mata ta gaya min gaskiyar me ta sani akan Maina ba, amma zan barta da Faduwar rana da fitowarsa, har yau na kasa nutsuwa akan mutuwar su, amma zan bar ki da Allah domin ke tawa ce haka ba yana nufin zan iya daukar abin da kike da masaniya akai ba. Yaya Khamal ka zama shaida" "Latifah me kike sani akan mutuwar Maina?" "Wallahi ban san kome ba!" "Baki san kome ba?" Bayan Mamanta ta tambaye ta, murmushi Hajiya Kudirat tayi sannan ta ce mata. "Tunda baki san kome ba meye na shiga damuwa da firgici? Amma Badi'atul kiyi hakuri a cigaba da bincike, kuma ina tare da ke ko nice ba zan iya barin dana ya zauna da ita ba, bayan tasan kome akan mutuwar Maina!" "Ba damuwa Kudirat Allah ya sa mu dace." Kallon Aliyou Ummi tai tasan kwanan zancen. "Baba karami baka ga dare yayi ba ne?" Ware idanu yayi tare da tab'e baki, ya ce mata. "Ummina na zo miki sai da safe ne." "Toh Allah ya tashe mu lafiya " dariya Maman Latifa ta musu. "kin rike mishi mata kice ya tafi ya kwanta, ai baki so gaskiya ba." "Ta gaji ne" ta fada tana dauke kanta, Mikewa yayi ya nufi hanyar dakin da Ummin ta sauka, ya same ta kwance cikin bargo, tayi lumo ga room heater, a hankali ya isa har bakin gadon ya zauna tare da kunna wutar bakin gadon idanunta tar cikin na shi. Riko hannunta yayi yana murzawa a hankali. Kafin ya sumbaci hannun yana kallon yadda ta lumshe idanunta. Sannu sannu ya cigaba da murza hannun har ya ga ta fara hamma, yana hango yadda ya kashe mata jiki da mata tausa, wasa wasa har barci yayi gaba da ita, ya ja bargon ya rufe ta. Sannan ya fito. "Kaniyarka ka zauna yin a dakin?" "Ummi kawai ki biya ni ladan reno." "Hmm." "Allah ya shirya ka" ya fita yana dariya, domin wani irin nishadi yake ji. Haka suka watse, babu yadda iyayen Latifah basu yi da ita ta gaya musu gaskiya ba, amma yar mai taurin kan tsiya taki magana, dole Ummi ta saka Aliyou ya sake ta, kuma a gaban su ya ce dama babu iddarsa akanta, ba zaka iya gane fushinta ko fahimtar yadda take ji da sake ta da Aliyu yayi ba, amma tabbas tana wani irin konewa ne ta cikinta, wanda take kuka a boye.
***
A can Sokoto kuwa kwana biyu da barinsu Maikulki, suka hada hujjojin bogi suka nufi kwara. Dama an ce mara kunya duk inda yake sai ya nuna halin sa, haka ce ta faru domin kwanan su daya da isa kwara, suka nufi masarautar, daga yanayin yadda ake karɓe su, jikin Abdul yayi la'asar. Ashe karyan arzikn uwarsa take, domin duk wani abu na cigaba akwai shi a cikin masarautar, da aka kai su mansion din Sultanate sai suka sake baki, domin dai Hajiya Daulah duk wankata ba zata iya saka diamond haka tana hutawa da shi, sannan ga maid ta ko ina sai aikin kaiwa da komowa suke, tana zaune Sultanate ta fito rike da sanda. Kallon juna suka yi kafin suka mike tsaye, har ta zauna domin sun samu falon da Hajiya Suhailah. Ganin Sultanate yasa ta mikewa sai da ta zauna duk suka zauna. "Barka da warhaka Sultanate, ga baki daga sokoto nan, zan je na dawo." "Zauna domin naga bakin babu alkhairi a tattare da su." Ta fada tana kallon Hajiya Daulah. "Ina jinki" ta fada tana me kallon Abdul. "Hajiya suna na Daulah!" A dan razane suka kalli juna, kafin ta ce mata. " Hmm ina jinki" gyara zama tayi sannan ta fara bata labarin abin da ya faru. "Wannan yarona ne, Abdulhakim Abuturab ya turawa iyayen matarsa kudi suka kashe auren bayan har da cikin shi suka zubar mishi da shi, anyi adalci anan? Hajiya mun zo nan ne domin jin cewa kina da kokarin kamanta adalci, da naso na maka Aliyu a kotu da uwar su." Kwarewa Hajiya Suhailah tayi da ruwan da take sha, idanunta suka yi jajjur. " Sannu kin kware ne?" Sultanate ta tambaye ta. "Eh amma ba ruwan ne ya kwarar dani ba, jin cinnaka zata yi fada da giwa ne!" Ta fada tana dariya. "Hajiya kin san wace ce ni kuwa?" "Hala baki san wace ce Badi'atul Noor ba ko? Da tana nan ke da kanki zaki gane kuskuren ki ba kwaso rigima da ita. Bari na gaya miki ke daya baki isa ki kawo hujjar da zaki kalubalance ta ba, amma ga Sultanate nan" ya fada tana dariya. "Ita wacece a gidan nan?" "Surukata ce, da bata dauke ni da daraja ba, da nasan bazawara ta aurawa jikana sai na hana auren yanzu ma bata b'aci ba, bari ka kira shi sakaran da ya daure mata gindin Iskanci a gidan nan." Yadda Abdul ya marairaice zaka rantse da Allah zalintar shi aka yi, nan kuwa dan banza sharrin su ya kawo su. Haka aka kira Sultan babu shiri ya shigo mansion din, aka gaya masa kome. Kallon Hajiya Daulah yayi sannan ya kalli Abdulhakim. "Kuyi hakuri da abin da zan faɗa muku hala ba zai muku dadi ba, Baba karami bai auri matar ka ba, asalima akan kunne na aka yi shara'arku a fadar sokoto anyi haka ko ba ayi ba?" Ya zubawa Abdul idanu, jikin shi yana rawa ya ce mishi. "Eh Allah ya baka nasara, kar ka manta nima da ne, idan aka raba ni da Za'a ba a min adalci ba, ya sake min mata ta don Allah." Ya fada yana kuka. Murmusawa Mai Martaba yayi ya ce mishi. "Ba ni na nima mishi auren ba, uwarsa ce bani da zarafin da xan ce yayi abu tunda yana da hakkin uwa akansa, ita ta fini sanin ciwon shi da zafinsa, don haka zan kira ta ayi magana da ita. " "Kenan Abdulrahman ba zaka iya sakawa Aliyu ya sake mishi matar shi ba? Bazawara ce fa? Sai kace kana tsoron Badi'atul Noor ɗin!" "A'a Umma kowa da matsayinsa, da kika ce ba zan zauna da iya ita ba, ban miki biyayya na auri irin matan da kike so ba? Shima kuwa kin ga ba zan tauye shi ya yi abin da nake so ba, yayiwa mahaifiyar shi biyayya nima na miki, wannan shi ne adalci a tsakanin mu." Shiru Hajiya Daulah tayi tana mamakin tsage gaskiyar Sultan idan shi ya kasance me tsage gaskiyar haka ya Matar shi zata kasance. Kiran wayarta da yaje yi ne ya shiga, a hankali ya fara bayani. Shiru aka yi kafin Abuturab ya ce mishi. "Abba Ummina tana sallah ne, bari ta gama sai na kira ka, Abba!!!" "Na'am Aliyu" "Abba wallahi idan Abdul bai daina bibiyarta ba idan na kama shi sai na kashe shi har lahira, ya fita harkokin mata ta." "Ubana kishi ko? Kar ka damu kayi tattalin matarka yadda babu me iya hangonta a cikin gidanka." Shi kenan Abudul ya fada domin maganar kamar a fili suke, bayan sun gama wayar ya kalli Sultanate ya ce mata. "Umma Badi'atul tana sallah " "idan taso tayi gware da bango karewar sallah, ina jiran ta." "Hajiya mutuwa zanyi idan na rasa Sa'ade" sai kuka yake sharba, shi ma kuma Sultan gefe daya baya fatar rana masoya biyun nan haka kawai, a saka mishi da ya sake yarinyar da yasan ko mata nawa Baba karami zai aura ba zai samu kamar ta ba? Don haka karya ne babu me sakawa ya sake Sa'ade wallahi. Bayan kamar minti Talatin, Ummi ta kira suka fara waya, babu hayaniya Ummi ta ce mata. "Kika ce matar sa ce da ciki?" "Eh mana." "Ok sati na sama zan zo, amma ki sani ba zan tab'a sakawa Aliyu ya sake sa'ade ba, duk abin da zaku yi kuyi sannan zan zo da nawa shaidar cewa bata dauki cikin sa ba." "Hajiya kar ki nuna min karfin mulki ina da dukiyar da zan iya ja da kowa!" "Ai dama ba dukiya zan gwada miki,, idanuna nake son ji gani sai ki maimaita abin da kika fada." "Har ke wace ce da zaki ce zan maimaita!" "Nice Badi'atul Noor, wacce tayi Imani da Allah sa ƙaddara, wacce take raba dare da rana domin yaranta, da na al'umma baki ɗaya. " "Wallahi ki tabbatar kin dawo min da Surukata." "Tab sai dai nazo din, amma bana fatan haka, domin gara naga gawar sa'ade da akan na baku ita kinji ai domin ni Y'a na auro mishi ba suruka ba, nan gaba kuwa su haifa min jikar fari na goya abina " daga haka ta kashe wayar, yayin da Hajiya Daula ta bar falon a fusace. Ita fa wannan matar dauka take Badi'atul Noor kanwar lasa ce. Haka aka yi ta kacan-kacanna maganar kamar me, ya zama babban magana a cikin masarautar.
***
UK.
Idanun shine akan Sa'ade da ta tsuguna gaban wani kare, gwanin ban sha'awa fari tass. Kamar ta dauke ta gudu. "Ummina!" Ta fahimci akwai abubuwan da yake son fada da kuma wanda yake damun sa. "Kar ka damu da abin da yake faru." "Ummi kina ganin lucky har zata iya daukar cikin sa?" Murmushi tayi tana gutsiran Peach, "karya ne Lucky bata dauki cikinsa ba, kawai yana son ya raba ku ne" "Ummina tow me yasa yake bibiyar ta " kurawa yarinyar idanu tayi ganin yadda take tsalle-tsalle da karen yasa ta cewa. "Saboda babu abin da ya tab'a shiga tsakanin su na aure, ga koshi ga kwanar yunwa. Bai taba zaton zaka aure ta a bazawara ba, bayan kasan ya ce kun zubar mata da ciki, yanzu haka sabon rigimar shi ne Sultanate ba zata yarda da maganar auren ku ba, zata ce ka auri Budurwa a cikin familyn ta, domin a tabbatar gaba ka zama next King.......(🙄😬😂🤣)
#Mai_Dambu
[07/07, 8:22 am] usmanlauratu71: 58...... Ware idanu yayi kafin ya ce mata,"Ni din za ayiwa auren dole?" Murmusawa Ummi tayi tana faɗin. "Kai mana." Bata rai yayi ya ce mata. "Don Allah kiyi wani abu ni fa, Lucky nake so " murmushi tayi sannan ta ce masa."aikin ta zai dauki wata nawa?" "Wata uku!" Ya bata amsa, kallon Sa'ade tayi da take tsaye da masu karen dama ya fito ba a sani ba ne, daukar karen suka yi suna mata godiya, itama tana musu magana da hannu, haka suka juya suka fita, ta dawo wurin su Ummi ta zauna tana me tagumi. "Zaka iya hakuri da ita?" Ware idanu yayi yana kallon kasa, domin ya fahimci inda Umminsa ta dosa. "Duk yadda kika ce!" "Alhamdulillahi, ka rike ta da amana, indai yadda nake hasashe ne tabbas dole Abdul da Uwarsa su bukaci a sake musu ita, kai ɗaya ne zaka iya maganin wannan al'amarin tunda sun samu Sultanate, kuma ina son na hana kowa iko akan ka, dole duk wani abin da zai faru ya faru a cikin gidan, be a good Man, ka tsaya domin kare matar ka, idan har kayi hakuri na wasu lokutan ina son na kara baka hakuri akan na yau" murmusawa yayi a ransa yana faɗin. *Ummina ai ko baki fada ba, lucky ba irin wacce zan mata gaggawa ba ne, bana cikin maza musu kwadayi da zallama.* Sannan aikin da za a mata, yana bukatar nutsuwa da kwanciyar hankali, shi yasa zai d'aga mata kafa, za ayi aikin wata uku kuma sau biyu ne ko sau uku. Haka yasa shi dole zai d'aga mata kafa, ya ce mata. "Ummi aikinta yana bukatar kwanciyar hankali, baya bukatar hayaniya ko takuri." "Allah ya dafa muku." "Amin Ya Allah." Ya furta, tashi Ummi tayi tana faɗin. "Ina son na sauya mata kayan gidan kafin na wuce ya zamu yi?" Gyara zama yayi yana faɗin. "Da a bar wannan din tunda nima na kusan gama karatuna, idan na gama zan dawo ne baki daya. Ni da london sai hutu ko kawo lucky ganin likita" murmushi tayi sannan ta ce. "Kana nufin zaka dawo bayan an gama mata aikin?" "Eh Ummina na kusan kammala project dina nan da wata huɗu, shi yasa kawai gara na dawo gida gudu ya kare, na samu macen da nake so, ina son zama cikin dangina da mahaifana." "Baba ya girma kan, zai dawo ya tallafe ni " "in sha Allah, Ummina." Ya fada yana riko hannun Sa'ade, "Ummi bani aron ta, mu shiga gari!" "Almuru tayi fa" "ai daidai kenan" ya janyo hannunta, suka wuce. "Allah ka dawwamar da soyayyar su har abada, Ya Allah ka kare su daga sharrin abokan halitta, Ya Allah ka shiga tsakanin su daga sharrin masu kulle-kulle, ya Allah ka albarkace su da zuri'a dayyiba nafi'ann." Tana gama addu'ar ta nufi cikin gidan, tana jin wani irin nutsuwa a ranta. Shi kuwa Abuturab yana daukarta asibiti suka nufa, sai da suka ga likitan da ya fara duba ta, kafin aka kuma bata magani na kwana uku, domin a kara fahimtar inda ciwon yake, daga nan asibitin gidan wani abokinsa da yake unguwar ya kaita, tare da gabatar musu ita, abokin shima dan Nijeriya ne, anan suka yi sallah magriba da isha, matar me suna Faleesah matar da mijin yan azare ne, na garin Bauchi. Anan suka sha hira, da zasu tafi Faleesah ta dauki kayan gyaran jiki ta bata, har da rubuta mata, amfaninsu, haka suka tawo sai godiya suke. Lokacin da suka iso gida abin ka da mara wayo daukar kayan tayi ta mikawa Ummi, tana gaya mata ai matar abokinsa ce ta bata dukkan kayan. A daki Ummi ta bude kayan, kallon Sa'ade tayi da ta shige ban daki abin ta, murmushi tayi me hade da dariya. "Kuruci dangin hauka, a bata magani ta kawo min, wannan yanayin naki Y'ata zaki ji jiki a hannun baban karami" haka ta ajiye kayan washi gari, ta saka ta a gaba har zuwa part din Abuturab din, ta shirya mata kayanta. Sannan itama tazo mata da kayanta. zuba mata ba a firij ta kirata, a nutse take mata bayani, tare da gaya mata ta sha maganin, domin ya zauna a jikinta. Musamman irin su Honeydrop, na mss Flowers, gumba da zumar Maman zeey da Dambu. Tunda ta bata kaɗan taci, a take Sa'ade ta gama rayawa a ranta, duk sai ta kuma sha, kuma abin da Ummi ta ce mata tana shan rabin kofi, amma yar yar nan cewa take ita kofi guda zai isheta, dambun kuwa tunda Ya nama ce, cin dare daya zata masa ya ƙare, kayyasa. Haka Ummi ta jata har kitchen ta nuna mata kome, muryansa ummi ta ji yana faɗin. "Ai ni mata ta, ba zata shiga kitchen ba, ina aiki a gidan abinci ai dole na koya, don haka kyaleta ta huta abinta. Idan muka dawo naija kin koya mata" "Baba karami me yasa baka kunya ta?" "Kai Ummina wani kunya dai? Tow shi kenan na fara jin kunyar ki daga yau." Ya rufe fuskar shi. "Ina son komawa ne yau, shi yasa na kawo maka ita, Baba karami ga amanar yar mutane, don Allah ka rufa min asiri ka zauna da ita lafiya, baba karami na san halin ka, na san waye kai kayi hakuri da halinta, ka san ba isasshen lafiya ce da ita ba, don Allah a kula da rayuwarta. Kamar kanwa ce maka, dan ne ma da a garin su ce ma, hala ka haifi sa'anta, don Allah ka rike ta da amana." Tura baki yayi yana faɗin. "Kin bani amanarta, ni kuma waye zai rike ni?" "Allah zai rike ka, in sha Allah ba zaka ji kunyar duniya da lahira ba, addu'a ta ba zata fadi banza ba, domin kullum ina rokon Allah akan ku baki daya" "Ummina na gode Allah ya kara miki lafiya da nisan kwana " "Amin Ya Allah " sannan ya riko hannunta ta daurra akan na Abuturab. "Banda rashin ji, ban da rashin kunya nasan ba halin ki ba ne, ki kula da kanki da shi, idan ya miki laifi ki turo min sako, zan zo na zane miki shi ." Murmusawa tayi tana boye fuskartar a gefen kafad'ar shi, "Ummina kar ki saka ta rena ni, domin ba yarda zan yi ba." "Murmushi tayi sannan ta ce. "na barku cikin amincin Allah" daga haka ta tafi, ganin zata bita ya riko hannunta, tare da zuba mata wasu narkankkun kallo, kamar wacce aka makewa gwiwa ta koma gefen kafad'ar shi ta tsaya. Janyota yayi gaban shi, ya tallafi fuskar ta yana me goga mata hancinsa. Dake akwai Yaranta a kanta janye fuskar ta, tayi tana me nuna mishi cikin firji. Ummi ta saka mata kayan dad'i. Ware idanu yayi yana tambayar ta. "really?" Gyada masa kai tayi, a hankali ya jata zuwa firji din, budewa tayi ta fara janyo jarkar zuma, bai tab'a gani ba kuma bai san me ake dasu ba, don haka yaga ta dibo a kofi ta mika mishi. Amsa yayi ya kai hancinsa, kamshin kanumfari yasa shi kallonta ta. Da idanu ya tambaye ta. "duk na wa ne?" Gyada masa kai tayi, kambu ai kuwa ya sha har yana niman kari, itama ta diba tana sha, tare da ciro mishi gumba, tana ci yana ci. (😂🤣 Kankantaran uba zaku gayawa mutanen garin london) haka suka ci sosai har dambun namar, abin dariya sai da ya dauke ta a gaban firji din domin baki daya, so take ta cinye ta huta da dadin da take ji. Haka suka sha hiran su, sannan ya nuna mata dakin da zata kwana domin idan ta gama shan magani zata koma asibiti har sai an gama aikin. Aikuwa kowa ya kama gabansa ya nufi dakin ya kwanta. Shi kan tun a wurin wanka ya fara gano lafiyar sa tana bukatar a gaji, sai ya dauka ko dan hiran da yayi da ita ne, haka dakyar ya gama wanka. Nan jikinsa ya dauki dumi, abu fa yaki yarda a zauna lafiya. Wucewa kitchen yayi ya tafasa ruwan zafi, ya zuba gishiri da lemon tsami, ya sha sosai a hankali ya ji maran da tana sakewa, kafin daga bisa ni ya wuce dakinsa, yasan za ayi haka. Duk yadda aka yi a cikin abin da suka ce ne. Shi yasa koda ya kwanta dakyar yayi barci rub da ciki, domin shi daya yasan yadda yake ji. Ita kan Hajiya babu abin da ya dame ta, sai gudawar da tayi, kafin gari ya waye ta wartsake, ai kuwa wurin karfe tara yana kitchen yaga ta nufi firji din, dauke kai yayi, domin riga da zani ne a jikinta ya mata kyau, ta dauki kofi zata tsiyayo zumar ya rike hannunta. "Kul ki kuma sha kin ji ko?" Ya fada mata yana dan haɗe rai. Komawa tayi da baya, idanun ta suna rau-rau. Share ta yayi ya gama abin karyawan ya ajiye mata taci amma fir taki, sai da ya kira Ummi domin kukan banza take mishi. "Me ya same ta?" "Ina zan san mata, meye kuka zuba a firji tunda ta samu taki abincin karyawan sai shi." Ware idanu Ummi tayi tana faɗin." Ke ba abinci ba ne, magani ne na gyaran jiki." A ransa ya ce. *ai ho shi yasa ni da nace na so fadawa duniyar tarzoma, tow kuwa ta gama cin maganin kwashewa zan yi na kar ɗakina, sauran kuma sai ta samu lafiya taci haka kawai, a nime a lalata min tarbiyyar da aka gama bani* ban dai Ummi ta rarrasheta. "Gaskiya irin wannan abin a daina bata, domin da ace na biye mata munci tare me zai faru." "Ubana dadina da kai baka iya karya ba, domin kuwa gashi nan ka fada min kunci jiya ko?" "Ina ina? Ai daga ganin su nasan ba kayan Arziki ba ne, rufa min asiri." "Baba na nasan halin ka, kai ma kwadayayye ne irinta ka sha wallahi " "kai Ummina me zai saka na sha!" Zai mike ta ce mishi. "Tace min tare kuka sha " "amma ai kadan nasha" ya fada yana barin falon, dariya Ummi tayi, sannan ta rarrasheta ta karya, ta ce mata ba kullum ake ciba, kuma yana saka ciwon ciki. Gyada kai tayi.
Bayan kwanakin da suka biyo baya, Sa'ade da Abuturab, kamar wasu abokai ne ko sa'ani, domin wani irin sabo ne a tsakanin su, wanda ta saka dole ka fahimci ba iya soyayya ba ce, har da kulawa, ranar da aka koma da ita asibiti aikin farko hatta Inna sai da aka gaya musu, su saka su a cikin Addu'ar su. Ayi aikin cikin nasara. An fara aikin tun karfe takwas na dare, ba a gama ba, sai karfe hudu na asuba, sannan aka fito da ita, an daure kunnen baki daya. Har dakin ta Ummi ta kaita, kusan ita ce a jininta,sai Hajiya Kudirat tana waje, lokacin da Abuturab yaga har lokacin tana kwance, sai da jikinsa yayi sanyi, bata farka ba kuwa sai karfe shida a yamma har sun cire rai, domin wani irin tsoro ne ya kama su. Koda ta farka wani alluran suka mata, domin ta farka tana kuka ne, domin zafin ciwon. Sai da ta kwashe kwanaki biyar kafin ta fara dawowa dai-dai. A lokacin Ra'is ya zo ya ganta, sai dariya yakewa Abuturab.
***
A can kwara kuwa, kwanan Hajiya Daulah biyar ta dawo sokoto, domin ta zauna da Sultanate ta fahimci zata iya karawa da Ummin su, don haka take kara shiri sosai. Kallon Number Abdul yayi wannan shine number Abuturab, ya kara nanatawa a ransa. Kafin ya kira Abuturab.
"Ka sake min Mata ta domin da ni ta dace ba kai ba" ya fada cikin matsanancin fushi,
Dariya ya fashe da shi irin dariyar da ake kular da mutum ya ware idanun shi ya ce. "You already done a big mistake, domin ban fara son Lucky ba sai da na koyawa dangina sonta. Kai hatta matar da na aura sai da na koya mata soyayyar fulani. Sannan ni namiji ne, bana haɗa soyayyar uwata da soyayyar macen da nake so, kuma ban fara sonta domin na karya mata zuciya ba. Har abada ba zan tab'a sakewa ta bar inda nake balle har takai da na sake ta. Soyayyar lucky gaskiya ce lallai gaskiya ce ina tausaya maka domin Tabbas ganin mu a tare shine ajalinka. Kuma kaji a ranka ko sau dubu zaka kira ni kalama daya zan baka ba zan sake ta ba "
(Su kwaila anyi kasuwa how market)
#Mai_Dambu
[08/07, 7:16 pm] usmanlauratu71: 59..... UK, kallon yadda ya hada mata abinci yake, cikin rarrashi yake bata. A hankali take amsa, domin babu damar motsi da karfi ko tauna da karfi, abin da ya hada kunne da gangan jiki ba wasa ba, yadda take motsa bakin ya sa shi shagala da kallonta. "Mara mutunci ashe wa kanka kake gyarawa hanya shi yasa da nace, ina so kayi ta danna min ashar baka da imani!" "Na zata a gidan ku ake rabawa, zanci uban ka." Ya fada yana bata abincin. "Wallahi baka da kirki." Juyawa yayi son magana, amma kuma ya fasa ya kama motsa bakinsa, yadda Ra'is zai fahimci ba karamin zagi yake mishi. "kayi hakuri ka fadi abin da yake ranka, wannan motsa bakin gara ka rufe ni da duka." Banza ya bawa ajiyar sa, can ya kasa hakuri ya ce mishi. "Hmmm! Yaushe zata fara jin magana?" A dan fusace ya kalle shi, "hakuri " ya fada yana kallon yadda yake bata abinci. Turo kofar dakin Ummi tayi da Hajiya kudirat. "Ra'is biye mishi kayi ka zauna anan, bayan kasan yau zamu bar garin?" Juyawa Abuturab yayi yana kallonta a marairaice. "Ummina " abin ya motsa. Sake baki tayi tana kallon sa. "Baka girma ne?" Rau-rau yayi da idanu sai ka rantse da Allah baby boy ne. "Baba karami zan saɓa maka, kai yaro ne?" Idanunsa ne suka cika da kwalla. "But" zuba mishi idanu tayi, cikin ladbatarwa. Sosai ya sunkuyar da kansa. Fita Hajiya Kudirat tayi tare da Ra'is don ta lura da Ummi tana son magana da shi. "me yasa baka da girma ne?" Kura mata idanu me cike da kwalla yayi. "Idan ka sake tears din nan ya zuba sai na tafi da Dearly na rantse da Allah. Mene ne?" Ta tambaye shi cikin rarrashi. "Kawai ina jin akwai wani abu ne da zai faru, idan kika tafi kika bar ni." Takawa tayi har inda Sa'ade take zaune. "ka saka a ranka babu wanda ya isa cutar da kai ba tare da Allah ya rubuta cikin ƙaddaran ka ba." Sunkuyawa tayi ƙasa ƙasa ta ce mishi. "Ko kuda ba zan tab'a barin ya sauka a jikinka ba, domin kai ne kwarin gwiwata." Gyada kai yayi yana kallon kasa, "Kar ka sake kace zaka biyo bayana matukar ba gama aikin aka yi ba, ka nutsu akan matar ka, zan roki Allah ya kare min ku."gyada kai yayi yana jin wani irin yanayi mai dadi da faranta rai. A hankali ta isa wurin Sa'ade ta rungume ta sannan ta janye jikinta tana faɗin. "Allah ya baki lafiya, ina jiran ki kinji!" Gyada kai itama tai, tana murmushi. Da haka suka yi sallama, so take ta isa akan lokaci. A gidan kuwa, sun hadu da Latifah wacce ta koma kamar munafuka, mika mata wasu takardu Ra'is yayi, ya ce mata. "Ki duba a hankali, zaki fahimci dalilin da yasa Ummin mu take son ta ji gaskiya daga bakin ki." Bata karba ba, ta ce mishi. "Ai na gaya maku ban san kome ba, idan kuka dame ni zan shigar da karanku." "Ranki shi dade, ba sai kin ga haka ba." Tsaki tayi tana faɗin. "Kar ma ku dame ni." Ta fada Allah ya gani sai ta ga karshen auren Abuturab da Sa'ade. Ba zata yi saki na dafe ba. Shi yasa take kaucewa kowa domin shirinta akan abuturab ne. Idan ya mai da ita zata gaya mishi wanda yake farautar rayuwar su, amma yace ba zai mai da ita ba zata iya dawowa da karfin tsiya. A daren ranar Ummi suka bar garin london, ba wai don Hajiya Daulah ba, sai dai rigima da Sultanate ta bude na lallai ala tilas sai Ummin ta kare kanta na boye shi su gaskiyar auren Abuturab da Sa'ade, idan ba haka ba sai dai kuma ya auri budurwa dal. Dalilin wannan tashin hankalin Sultan ya bukaci ta koma ya rasa yadda zai yi da Babarsa.
Kwara.
Daga Sultan babu wanda yasan Ummi zata dawo, domin kuwa bata fada ba ko Yaranta bata gaya musu ba. Asalima shiru tayi, sai da aka yi ta ganin masu aiki daga ɓangaren Sultan suna ta kaiwa da komowa. Koda aka tambaye su sai suce aiki kawai aka saka su. Don kuwa Ummyn Aymana tana gidan ita Sulta ya kira. An ce kowani mutum yana da tasa jarabawar, shi ta ɓangarensa Mahaifayar sa, zaune yake a gabanta. Sai tsagalgale shi take da masifa. "Hmm! Badi'atul Noor tafi ni a wurinka ko? Har tana da ikon yanke hukunci ba tare da shawarar elder na emirates council ba? Ita waye da zata saka Abuturab ya saki Latifah? Wato kai da matarka kun mai da ni yar banza? Shi wancan Yaron da dan gatan ku ya raba shi da Matar sa anyi mishi adalci kenan?" Sai kuma ta kwantar da murya ta fara kokarin ganin ta shigar da manufar ta. "Tunda har haka ya faru, kuma an raba shi da Mansurah why not ayi duba da sarah tana son shi. Kuma nasan zata zauna lafiya da ita yarinyar da ya aura, koda yake amadadin a lalata mana suna da al'adar mu, zaka iya fahimtar da Badi'atul Noor ta saka baki ya rabu da ita, ba matar aure ba ce domin sun sabawa alada da tsarin mulkin masarautar nan, ita kanta yarinya taya zata yi solve din matsalar masarautar nan? Infact abubuwa dayawa da baki yake bukatar fada, amma kuma dole sai dai Yaren Kurame." Shiru tayi ganin har lokacin kansa na kasa, bai ce mata cikanki ba. Ta ja gwauron numfashi ta ce. "Hmm! Bansan me Badi'atul Noor take son nayi ba, duk da hakura da nayi tana zuba ikonta sai dai ba zan lamunci kace zaka sadaukar da kujeranka ga Abuturab ba, a jira dai Allah yayi ikonsa yawwa domin na fahimci kome." "Umma wallahi daga Badi'atul har Abuturab babu me tunani akan kujeran da nake, Umma ki gane Badi'atul Noor bata da ra'ayi akan mulki ko wani abu, don Allah ki daina fadar haka akanta." Gwalallo idanu tayi cikin madaukakin mamaki ta ce. "Hmmm! Ka zata bani da sani ne akan mutanen yau? Meye basu yi kamar ba zasu yi ba. Allah na tuba ba dai ayi sha'anin na birni ya cuci na kauye ba, yanzu abin da nake so, ka sa Abuturab ya shigar da maganar auren Sarah ubanta sarki ne wan ka, kaga kenan zata haifa mana zuri'a dayyiba." "Umma idan Badi'atul Noor tazo zan kawo ta, sai ki mata bayani yadda zata fahimta wallahi ba zan iya tashin hankalin ta ba." "Laaaa tsoronta kake ji? Kawai ka gaya min tsoron ta kake ji, shi kenan tunda ban isa da kai ba, Badi'atul Noor ta isa da kai ai, ba kome na haifa mata fatari yasaka ta juya ka son ranta, ni da na haife ka ban isa juya ka ba."
"A'a Umma ba haka nake nufi ba, bana son kina cusa kanki cikin hidimar Badi'atul Noor ce, amma kiyi hakuri zan duba kuma zan tuntube Aliyun, amma idan ya ce baya son ayi hakuri Yaran yanzu ba a musu dole ba, sun bata zumunci balle an musu dole." Sake ballo wani rikici tayi yayi ta lallabata amma baki daya ya kasa fahimta, sai da aka kira shi yayi baki ya kyale shi tana kara cika tana batsewa, kuma dole Badi'atul Noor ta saka Abuturab sake matarsa.
The following day, Ummi suka iso da Ra'is sai dai baki daya bata samu haduwa da kowa ba, domin ta kwaso mura me shegen karfi, wanda ya tilasta mata isolating kanta na wani kwanaki. A hankali ta samu like five days, sannan ta amsa kiran Sultan. Bayan ta zauna tana kallon shi, idan ka kalle shi zaka fahimci yana cikin damuwa sosai, amma fuskar shi taki nuna haka, tana saurin fahimtar damuwar shi daga yadda yake yawan kura mata idanu ne, haka yasa ya ce mata. "Your highness kana lafiya kuwa?" Ajiyar zuciya ya sauke ya ce mata. "Queen Mother, ina cikin damuwa." Ya kwashe mata kome ya gaya mata, sannan ya yi shiru yana kallon yadda fuskarta zata dauka, sai yaga bata damu ba, sai daukar apple tayi tana ci tana kallon tv."baki ce kome ba?" "Eh toh me zance.?" Ta kuma tambayar shi, "i thought you would said something?" "Ko daya, is oky idan suka tunkare ni, amma basu tun kare ni ba, babu wanda zan mai dawa magana. Itama Daulah ina jiranta shi kenan ai" shi a tunaninsa zata d'aga hankalin ta ne, sai yaga bata damu ba.don haka ya bar zancen.
Wasa wasa Sultanate tasan Ummi ta dawo amma ko da wasa, bata yarda sun hadu ba, domin tana fada cewa Badi'atul Noor ba mutu ba ce, ita kanta bata ragawa kanta ba, balle wani don ko tafiya take kamar akwai masu taka mata baya, asalima kamar aljanu na.mata hidima ne. Shi yasa taki yarda ta hadu da Badi'atul. Sai da Ummi tayi sati biyu sai ga Hajiya Daulah, domin koda Ummi ta dawo rumor's din da ake a cikin masarautar yana yawo. Da Hajiya Daulah ta iso baki daya a bangaren Sultanate ta sauka. Hajiya Suhailah tana kallon su, aka rasa wnada zai kuskura ya tunkari Badi'atul Noor da zancen sake Sa'ade...(😂😹🤣 wai me suke nufi happy weekend 😬😂)
#Mai_Dambu
[09/07, 8:02 am] usmanlauratu71: 60.... Tun daga nan Hajiya Daulah ta fara gane how Badi'atul Noor take domin, bata ganta ba amma kuma ta fahimci yadda kowa ke shakkar, har ta kwana ta wuni Sultanate bata ce mata kome ba, karshe da ta gaji ta ce mata. "Ranki shi dade, ina ta jiran ki akan al'amarin Abdul baki ce kome ba." "Kin san ba zai yiwu na tunkare ta ba, amma ke zaki iya idan yaso sauran goyon bayan zan baki." Sultanate ta fada tana kallon ta, don ita kanta Badi'atul Noor ba kyaleta zata yi ba, ai kuwa haka aka yi. Bayan sun gama magana wurin la'asar aka tura a kira Ummin, tana tsaka da waya da Abuturab, sai da ta gama waya sannan ta cewa yar aikan. "Kice ga ni nan zuwa." Sai da ta b'ata lokaci kafin ta shiga ɗakinta ta shirya sosai, ta kure a daka. Tana fitowa ta kira Ra'is. "Kana ina?" "Ina tare da Sultan a fada." "Madalla Wazir karami" "Na gode Ummina." "Allah ya muku albarka." "Amin Ya Allah" kashe wayar tayi ta nufi part din Sultanate, kure wanka tayi yadda baki daya ka ganta sai ka firgita. Tun kafin ta isa falon masu kula da bangaren Sultanate suka yi ta zubewa suna gaishe ta. Har ta isa cikin falon, zama tayi a daya daga cikin kujerun falon. Ta sakar musu murmushi sannan ta kalli fuskar Sultanate don ita aka ce tana kiranta, "Allah ya baki lafiya da nisan kwana gani, da fatan na same ku lafiya!" Tabe baki Sultanate tayi tana faɗin. "Lau tunda har kika iya gaban kanki ba, ashe kuma kin saka Aliyu ya sake Latifah inji ba kamata yayi tana ha'intar auren shi ba? Kuma ba laifin kisan kai tayi ba?" Murmusawa tayi ta ce. "Eh tow ta wannan bangaren sai dai nace miki, hurimin na ne da d'ana, ha'inci da kisa basu kai girman laifin da zai saka nace Abuturab ya sake ba, sai dai ina iya yafewa mutum amma bana yafe cutar min da Y'ayana!" Wani irin kallo Sultanate ta sakar mata tana faɗin. "Shi Abuturab din hala jariri ne da za a cutar da shi, dadin abin kun fi kusa da Uban Yarinyar.". "shi yasa nake mamakin yadda wasu suke mana katsalandar s cikin matsalar mu, tunda bata shafe su ba." "Allah ya baki hakuri, kin sai dai nice na haifi Uban Aliyu" dauke kai Ummu tayi tana murmushi ta ce. "Eh shi yasa nake jadadda miki ni ce na haifi Aliyou, kuma ni keda ikon saka shi na hana shi, ai ba laifi ba ne koya min aka yi." Harara Sultanate ta watsa mata tana cewa. "Na tura sako fada, domin ba zai yiwu ki saka Aliyou ya auri matar wani ba, domin aure ne akan aure. Sannan nayi magana da Dauda na Jama'a, zai duba al'amarin aure tsakanin Abuturab da Sarah, na yanke shawarar."
"Shawara bata karbu ba, Ummu Mansurah babba, ni Badi'atul Noor nace ba zan saka Aliyou ya sake matar shi ba, auren shi bisa ka'idodin addinin musulunci aka yi, sannan kuma aka tabbatar da haka, batu na Dauda ya duba yiwuwar auren Sarah da Aliyou na sake, duk wanda ya sake ya saka kansa cikin maganar sai na kure mishi hadda." "Dole d'anki ya sake mana Sa..." A fusace Badi'atul Noor ta daka mata tsawa. " Ki min shiru!" Ta bude mata golden eyes dinta, hàdiye yawu tsoro Daulah tayi tare da kasa da kai. "Ba dake nake ba, da ita uwar gayyar nake, kul ina magana ki jefa min baki, baki isa ba wacece ke? Me kike da shi. Na kuma magana ki saka min baki sai na saka an rufe min ke wallahi" sannan ta juya ga Sultanate tana murmushi ta ce. "kar ki damu Uwata, da ita nake ai ba zan miki tsawa. A ina muka tsaya ma?" Tsabar ta tsorata bakinta yana rawa ta ce mata. "Ai kin ce ba zai yiwu ba, kuma na fahimci haka Badi'atul Noor" murmushi tayi ta kalli Daulah. "Da ace tun farko kin dauki rayuwar Yaranki da muhimmanci ba zan tab'a goyawa Baba karami bayan auren ta ba, amma baki daya a duniya lallai so kike a san ke wata ce, ke din banza idan kin mutu a ina za a saka ki rami, sannan kar ki sake ki kara kwana a gidan nan akwai mota zai mai dake airport kar na kuma ganin ki, soka ki za ayi a cikin rigimar da kullum ba karewa xata yi ba. " Gyara zama Ummi tayi ta daura kafa daya akan daya ta ce mata. "Kin ga same ? Yara biyu na rasa lokaci guda, tsakanin su kwana bakwai. Duk da haka ban tab'a kawowa zan manta abin ba, na rasa Yayata da nake bi ita da D'anta babban dan gidan nan, ita Yayata da cikin wata tara. Kin zata na yafe ne? Ina sane, don haka ki koma gida ki karfaffa d'anki ya tsaya da kafar shi, Sa'ade ba matar shi ba ce, sannan ya koyi son abin da yake rabon shi ba kwadayin ba. Gidan nan da kike gani illarsa ta fi da gamsheka domin idan da nisan kwana ya sare ka zaka rayu, a gidan nan idan aka sare ka dai ka mutu. Sannan ina son my baby boy I can let him go down like that, kin fahimta duk wanda ya sake ya shiga al'amarin Aliyou wallahi sai na batar da shi ko uban Aliyou ne balle wata ko wani, im always protect my baby boy, don haka ki saka kafa ki bar gidan nan, Allah ya bawa Abdul mace ta gari, idan kuma kina da wata magana kiyi." Ta fada tana kallon Sultanate da tayi tsuru-tsuru. "Sultanate baki jin dadi ne?" Mikewa tayi da sandarta. "Zan kwanta ne kaina yana ciwo" "ki sha magani kafin ki kwanta " sannan ta juya ga Hajiya Daulah da jikinta yayi sanyi sosai, don maganar Ummi ya shige ta. " Ita uwa tana amsar duties dinta na uwa ce daga ranar da ta zama mace, daga ranar da ta san tana dauke da wani abu a tare da ita, zata kara zama uwa cikakkiya, adalcin da uwa zata yi ta samawa danta Uba na gari, haka shi ma Uba, adalcin da zai yi ya samawa dansa Uwa ta gari. Baki san gwagwarmaya akan Yara ba ne, domin da kin sani ba zaki tab'a takowa har nan akan matar da bata son d'anki. Da kin san lokacin da uwa take hana idanunta barci domin rayuwar Yaranta ya inganta ba zaki tako nan ba, bana fatan ko da wasa wani yaji kuncin da na ji, amma xan baki shawara ki tsaya akan matsayin ki na uwa ta haka ne d'anki zai zama a tsaye koda baki nan, ina son Yarana da yawa, so ni ba zan tab'a hana so kome ba, matukar bai sabawa Addinin Musulunci ba. Da wannan nake baki shawaran kar ki sake barin wani yayi amfani dake domin maslaharsa." "Na gode sosai, na gode sosai." Ta fada tana mikewa, itama Ummin barin gidan tayi sai da ta nufi part dinta ta kira Ra'is ta ce ya je ya dauki Hajiya Daulah ya kaita airport. Tow ya ce. Bayan barin ta gidan Sultanate ta fito zata tari Daulah. "Ke munafunci ne ki bari na kara gwada. " "Me zaki gwada? Tunda uwata ta haife ni ba a tab'a min tsawar da naji shi kamar aradu ce, idan akan matar danta ne da danta na hango zata iya kome, dayawa cikin maganganun ta sakonki ne, don Allah kyale ni kar ki saka ni cikin tashin hankalin ku, na gano inda na gaza akan Yarana."
Take jikin Sultanate yayi sanyi, wato ita Badi'atul Noor, duk wanda ta zauna da shi sai ta asire shi da magana, tana ji tana gani Daulah ta tafi, kuma ta kasa kome abin ya dame ta, yanzu tana ji tana gani mulki zai fita a hannun danta.
***
UK.
Zuba mata idanu yayi, tea take sha a hankali. Yau da a warware kunnen, sai kallonta yake kurban tea ɗinta tayi ya ɗan tab'a saman bakinta, kallon bakin yayi. Murmushi yayi ya kai hannun shi yana shafa saman bakinsa. Bata gane ba, ya kuma shafawa bata gane ba. Mikewa yayi a hankali ya kai bakin shi ya cafke baƙin nata, ya fara tsotsa in gentle, shi da ya je goge wurin zak'in sugar da yake saman bakin ya rinjaye shi, bai san lokacin da ya shiga lalubar bakinta baki daya ba, niman harshenta yayi cikin wani irin nutsuwa da shi kansa, bai tab'a zatan yana da ita ba, hannunsa daya ya kai bayan ta, sannan ya samu itama hannunta dukkan biyu suna rike da rigar shi, so take ta kwace bakinta domin ji take, kamar zai cinye mata bakin gabakidaya, haduwar harshen shi da nata, ya haifar masa da matsanancin ƙishirwan da yake ji, shi kansa jin wani irin mazantaka yake tana fisgar shi, amma haka yake calming kansa, tare da tsayawa iya nan, sai da ya kai kusan minti sha biyar a iya French kiss, kawai kafin yayi broke kiss din, ashe har da guntun kwallar ta, domin wannan shine first time da aka yi kiss dinta, sunkuyar da kai tayi hawaye na zuba, tun farkon fara abin ta sake mug din tea ɗin a kasa, karar shi yasa Latifah lekewa lokacin da tazo duba yana nan ko ya tafi, sai dai ganin yadda yake kiss din Sa'ade ya tsaya a ranta, babu shiri ta rufe kofar tana jin wani irin yanayi yana fisgar ta, koda uban bala'i sai ta shiga tsakanin su. Ita kan Sa'ade kin kallonshi tayi karshe ma ban daki ta wuce abinta, tana zuwa ta rufe kofar da sauri tana kallon kanta ta madubi, shafa bakin tayi da sauri ta rintsa idanun ta. Wani budurwan kunya ce ta kama ta. Shima a dakin bai ga wani kuskure da yayi ba, infact matar shi ce. And yana da right da zai yi abin da yake so da ita, murmushi yayi yana kallon kofar dakin. A hankali ya gyara dakin. Har ta fito daga toilet din amma kanta a sunkuye taki yarda su hada idanu. Haka ya koma gadon ta zauna, zama yayi a kujeran. Shigowar Drs din da suka yi aikin yasa ta mikewa ta zauna. A hankali suka zauna aka fara tattaunawa kafin aka shiga kunce kunnen, ana kunce daurin wani irin kara kamar an buga kararrawa yasa ta rike kunnen tana fashewa da kuka, rungumar ta yayi tana rike da kunnen. "congratulations, aikin yayi kyau sosai saima fatan sauki" wata nurse ta matsa tare da cire hannunta da jini ya bata, ta tura mata device. "Wannan zai taimaka mata kafin kunnen ya warke, amma aiki yayi kyau. " "Thank you" Abuturab ya fada. "Zuwa jibi zamu sallame ta, sauran aikin sai sabon wata gaba me kamawa. Ka shiga da ita cikin mutane domin device din ya zuko mata hayaniyar mutane. Haka zai saka ta saba da mutane da kuma makaranta." "Na gode " bayan fitar su ne, ya cigaba da rungumar ta. Hannun shi ya kai bayanta yana shafa bayan, tayi lub a kirjinsa. Yarinyar nan bata san yadda take narkewa a jikinsa kashe shi take da rigimar ta ba, haka ya lallabata har tayi barci, yana gyara mata kwanciya Latifa ta shigo. "Abuturab ina son ganinka" kallon ta yayi sannan ya ce mata. "Ok Ina zuwa!" Ya dauki coat dinsa ya bi bayanta, har waje can, zama suka yi ta kalle shi. "Dama akan abin da ya faru ne, ko zaka maida ni zan gaya maka gaskiya abin da baka sani ba " "bana buƙatar sanin kome, tow wai ma me zan sani bayan kin rena kowa akan abin da kika sani " "ina son ka zan gaya maka gaskiya amma firstly ka mai dani dakina." "Sai dai ki samu Ummina." "Zaka mai dani dakina koda Umminka bata sani ba" ta kai bakinta kamar zata sumbace shi. Saka hannu yayi ya tare ta. "ban yi wannan girman da zan yi kome gaba gad'i ba, sai da iznin Mahaifiyata..
#Mai_Dambu
[10/07, 9:07 am] usmanlauratu71: 61.... Kwara.
"Hajiya kamar na sanki?" Ra'is ua fada yana gyara madubin motar, zunzurutun iskanci. Ya kuma juyawa ya kalleta, "huh wace ce kema?" Banza ta mishi tana kallon window waje. "Huh Hajiya Daulah?" Ya fada yana murmushi. Wayar shi ce ta yi kara ya ɗauka tare da sakawa a handfree ya ce mata. "Barka dai Ummin mu, gatar mu the great queen Mother." "Ka ɗauke ta?" "Eh Ummina ina zan kai ta?" "Airport ka kai ta cikin amincen Allah!" "In sha Allah, ai guest din mu ce, za a kaita cikin amincin Allah." "Allah ya maka albarka." "Amin Ummina" ta kashe wayar. Sake kiran shi Ummi tayi, ta ce mishi. "Kada ka mata magana, itama Uwa ce domin nasan halin ka da shegen tsokanar tsiya " "tow Ummina " ya fada yana murmushi. Kashe wayar ta yi, yayi ta dariya. Wato Ra'is baya jin magana sam, domin figar motar yayi a guje. Ware idanu hajiya Daulah tayi tana faɗin. "Kai Yaro! me na maka zaka hallaka ni?" Smirk yayi irin emojin din nan ya ce mata. "a'a baki min kome ba, domin kuwa Ummi tace na kai ki da amincin Allah ." Haka yayi ta gudun ganganci a garin, sai da ya hautsina mata lissafi sannan ya koma gefen hanya ya tsaya da sauri ta buɗe motar ta fara kwara amai, murmushi yake yana faɗin. "Ki godewa Allah Ummi tana da lissafi da kirki sosai, da ace wata ne sai na kusan watsa ki a cikin rami " "Amma ina jin tace maka." Murmusawa mata yayi ya ce mata. "ke da kika zo kina Nana hauka a cikin gidan fa? Har Abban mu ya ce ga abin da ya dace ki ce a"a. Mafi girman kuskuren da zaki kuma aikatawa, shi ne kara kwaso kafaffunki da sunan a kashe auren Future's king da matar sa, sai na taka mota na kai ki bakin dam kin fada cikin ruwa, babu abin da ya dame ni." Shiru tayi ya koma cikin motar ya cigaba da janta. Har airport ya kaita, ya mata kome sannan ya juya ya kalle ta. "Ki cewa Abdul ya koyi hakuri da abin da yake da shi, domin mu ma da muka fito wancan gidan haka muke hakura da abin da muka samu, saboda koda gaskiyar ka, sai an kashe ka. Mahaifina yana raye amma saboda gaskiyar da yake son ta rayu yayi karyan ya mutu, idan har saboda gaskiya zaka zabi mutuwa, me kike tunanin zai faru da kike kokarin saka kanki cikin hidimar masarautar nan? Kin ga Ummin mu har yau yayanta basu da ikon watayawa a cikin masarautar nan domin rayuwar su farautar ake balle ke da son zuciya ya kwaso ki, don haka zan baki Shawaran karshe kar ki kuma zuwa masarautar nan da sunan wani abu, idan ba alkhairi ba shima ki zauna iya inda kike son tsira da rayuwar ki da ta d'anki." Kamar wacce aka watsa ruwan sanyi, haka tayi tsamo-tsamo. Har ta juya zata tafi ya ce mata. "Kome da kika ganshi a duniyar nan a rubuce yake." Daga haka ya wuce bata ce mishi kome ba. Sai da yaga tashin jirgin su hankalinsa ya kwanta. Sannan ya juya yana me wucewa wurin motar sa.
A bangaren Ummi kiranta Sultan yayi ya tambaye ta, me ya faru. Murmushi tayi ya ce mishi. "babu wani abin da za ayi domin na kwantar da tarzoman su." "Na gode sosai, kin yi min abin da na gaza yi, kiyi hakuri ɗazun na tura Ra'is da soke maganar Abuturab ga Dauda na Jama'a." "Allah ya kara maka lafiya da nisan kwana." Ta fada tana kashe wayar.
***
Kallon ta yake yana mamakin halinta, "Zaka iya mana, nasan zaka iya ka dawo da ni dakina " shiru yayi yana kallon ta, bayan ya gamawa Lucky alkawarin daga ita babu wata mace. "Ok bani wasu yan kwanaki zan yi nazari, idan mai yiwuwa ce zan gaya miki idan ba mai yiwa ba ce zan gaya miki." Daga haka ya juya abin sa. "baka son gaskiyar da zan gaya maka ne?" Murmusawa mata yayi sannan ya ce. "Bana bukata." Ya fada yana wucewa dakin da Lucky take, a hankali ya shiga ya shafa kansa yana me Ciro wayarsa ya tutturawa Ummi sakon Latifah. Turo mishi sako tayi, da cewa. *Duk yadda zaka fitar da Sa'adatu kar ka sake wani abu ya cutar da ita idan ba haka zaka ga fushina.* _in sha Allah haka ba zai faru ba_ kallon Sa'ade yayi d bata san me ke faruwa, takawa yayi har gefenta ya zauna, yana me kallon hannunta da yake dauke da zanen lalle. Saka hannun shi yayi ya sarkafe da nata. Sumbatar hannunta yayi, wani deep warm kiss ya sauka a hannun. Kiran wayar shi Ummi tayi. "Na'am Queen Mother" ya fada yana karawa a kunnen shi. "Ummi na rike kaina domin Sa'adatu ne, bana son na zauna da wata mace bayan nasan ita kawai nake muradi, idan kuma wani abu." "Shi yasa na gaya maka, kome zai iya faruwa tunda, zata dawo ne domin daukar wasu abubuwan da ko karasa abin da bata magana ba. Kar ka sake alakar ya haifar da abin da zai saka Sa'adatu kuka." "In sha Allah babu abin da zai faru." Ya kashe wayar yana kallon Sa'ade da take wasa da yatsun hannunsa da ya sarkafe da hannunta. Haka suka zauna shiru yana jin wani irin dumi daga jikinta yana shiga jikinsa. "me kike bukata? Ni naki ne!" Gyada kai tayi cike da kunya, domin baki daya ya sata jin kunya, ko ba kome yanzu tana jin muryansa sosai. Ajiyar zuciya ta sauke tana me soke kanta a gefen kafadar shi. Janyota yayi jikinsa yana shafa bayanta. Sake lafewa tayi a jikinsa kamar mage, yana jin Tudunwadarta a jikinsa wani irin abu yaji kamar ana tsikara mishi allura. Matseta yayi da hannu daya, yana me kai ɗaya hannun saman cinyarta zuwa cikin rigar ta, shi kansa kamar ana ingiza shi, ya shiga bin tsarin kome na cikin yana tabawa, musamman cibiyarta, lumshe idanunta tayi da mugun karfi tana jin kamar anan jijjiga duniyar ta, iya tafiyar tsutsa yake da wurin. A hankali yake matsar da hannunsa, har zuwa na Fulaninta. Wani irin numfashi ta ja, da sauri ya zuba mata idanu, ganin yadda ta rike rigarta gam yasa shi fahimtar sakonninsa suna da tasiri sama da fada a baki. Jininta da jikinta ne suka dauki wani irin dumi da rawan sanyi, musamman da ya kasance al'amarin ya kai kan Tudunwadarta ta. Jikinta sai wani irin rawa yake, shi kuma bai fasa kaiwa da komowa ba. Hawaye ne yaga na zuba a fuskar ta, domin shima ya manta inda suke. Yana shirin wuce makadi da rawa. Harshen sa ya saka yana lashe hawayen, har cikin kwarmin idanun da ya tsotse ruwan hawayen. A hankali ya sauko da kansa zuwa karan hancinta, tsotsar karan hancin yake kamar wanda ya samu wani alewa, ya sauko kasan hancin zuwa bakinta, rike shi tayi gam, domin hannunsa bai dai na abin da yake ba, wani abu take ji kamar tana fitsari ne oho, ko motsi jikinta yake yi bata sani ba. Ta san dai baki daya kashe ta yake da wani abun da bata tab'a barin Abdul ya mata ba. Kamar yadda yake bayyana mata kome, haka take rike da rigarsa har lokacin. Bakinshi ya kai habbatarta, ya shiga cinye habbar har zuwa wuyar, tashi yayi daga zaune ya tsaya a gabanta, jikin shi yana wani irin rawa, ya shiga bude botirin gaban rigarta. K'amk'ame shi tayi, tare da sake rintsa idanunta. A zafaffe ya shiga ya motsa ilahirin garuruwan da suke tare da ita, babu kauye da gundumar da bai kai kansa wurin ba, kamar wani zautacce haka ya koma mata, sai da yaji sautin kukanta yana tashi yasa shi janye hannunsa, ya kai hannunta saman shugaban karamar hukumar shi ya daura a kai. Bata bude idanu ba, har ya bude zip din wandon ya saka hannunta a kai, da sauri ta ware idanun ta, ta ga abu bata san lokacin da ta fashe da sabon kuka ba, tare da saka hannu a bakinta, jikinta yana rawa. Rufe idanunta tayi tana kuka, mai da zip din yayi ya gyara mata rigarta. Ya zauna yana me rungume ta. Ina zai iya wannan abin da ya taso masa, wato dan janyota jiki da yayi ya haifar mata da wannan tashin hankali.
Dakyar suka rabu ta fada mata tayi wanka da tsarki, bayan tafiyar shi tayi wanka, kamar Latifah tasan da tafiyar shi, ta shigo ganin yadda Sa'aden take goge gashin kanta da towel. Kallonta tayi cikin sakin fuska ta tambaye ta, da sign language ta ce mata. "Kina nan dama?" Wani irin kallo Latifah ta mata, tare da zama ta ce mata. "Ya akayi kika jika kanki?" Sunkuyar da kai tayi, me zata ce mata. "Wani abu ya shiga tsakanin ku da Prince ne?" Ta tambaye ta, a rude, kunya yasa Sa'ade rufe fuskar ta da towel. ranta yayi mugun b'aci. Tab'e baki tayi ta ce mata. "Kin san zai mai dani ɗakina kuwa?" Da sauri Sa'ade ta cire towel din, gyada kai Latifah tayi ta ce mata. "Ni nace yazo ya miki abun da yake min, kar ki damu akan ya kawo ki nan ya ajiye ki, ai tunda muka rabu kullum muna tare, yanzu ba gaji ne nace kema yana ɗebe miki kewa, domin bana kishi dake" gyada kai Sa'ade tai, ummi ta gaya mata matarsa ce, amma sun raba auren saboda wani dalili. Ganin ta jefi karamin kwanyar sa'aden cikin damuwa ta ce mata. "Kar ki damu ai ni ba zan zafaffa kishi akan sa, nasan duk abin da zai nima na kwana biyu ne zan ce ya cigaba da ɗebe miki kewa, kinsan dake bazawara ya auro ki wani ya gama bude miki idanu, ba zai samu gamsuwa dake ba, amma kin gani budurwa ya same ni. Na sha wahala a hannunsa, kun zawarawa ai kofar ko faci aka masa a bude yake kamar Rijiya " daga ta ficce a dakin. Zama Sa'ade tayi shiru, tana kallon kasa. Tun daga lokacin ta daukewa Abuturab wuta, kamar yasan wani abu ya faru sai ya ki niman makale mata, ranar da za a same ma. Latifah tazo tana wani shishige masa, kamar ya share ya sai ya kyaleta. Duk sa'ade tana kallon su. Prince yi min kaza, Prince duba min wayata, karshe yadda ta zauna dab da sji har kafad'arta ba gogan na shi, kallon su kawai sa'ade take yana yake. Har aka sallame ta, cikin wani irin jan aji ta kame kanta, ta koma bayan motar ta zauna tana yaki da zuciyar ta, domin wani irin kuka take ji, amma taurin kai da zuciya ya hanata kukan, ganin yadda ta kame kanta ba haka Latifah taso. A burin ta Sa'ade ta birkicewa Abuturab da hauka sai kuma haka bai faru ba. Har gida da suka isa bude motar tayi, ta wuce hanyar apartment dinsu, ta tsaya. Ganin yadda tayi tafiyar bata jira su ba, ya sa fita ya bude kofar gidan dake ana sanyi har da ƙanƙara. Sannan ya juya ya koma ya kwaso kayan su. Tunda ta shiga ta wuce ɗakinta bata kuma yarda ta bi ta kansa ba, gyaran ɗakinta tayi ta saka turaren wuta. Sannan ta cire kaya, tana kokarin daura towel ya shigo, da sauri ta daura. A hankali ya tawo har inda take yana kallonta. "Laifin me na miki!" Ya tambaye ta, yana jan towel din da ta daura, "ina kula dake, wato har kin san ki dafa mutum da ruwan sanyi, ni na taso inda ko murmushi kayi sai mun wurga ayar tambaya akansa." Ya ja towel din ya fadi a kasa. Ganin har zuwa lokacin bata yarda da kalle shi ba, sai madubin dakin take kallo, juyar da ita yayi tare da watsar da kome na madubin, ya daurata saman madubin. "me nayi da na cancanci haka? Baki tausayina ne da zaki na fushi da ni " ya d'ago ya daura saman dress mirror. "me nayi da zaki na min fake smirks a gabanta. Open your heart, ki gaya min meye a mind ɗinki. So kike Ummi ta saɓa min?" Ya fada bayan ya cire rigar shi. "yau kwana biyu ina lura dake, me yayi zafi?" Ya shiga bin duk wani abu na jikinta yana tab'a,cikin kulawa da salon kaunar shi me ratsa zuciya. Gashi bata da hakuri akan tab'ata ya fahimci ana taɓa sai kuka.bakinsa ya kai kunnenta. "Ba kuka nace ki min ba, meye nayi kike treat dina haka?" Ya kai bakin shi wuyarta yana lasa har zuwa fuskar ta. Kamar zai cinye mata fuska. Domin mahaukaciyar kissing yake mata, hannun shi dukka biyu suna kan na shanunta da suke mata zafi. Bakinsa ya kai kamar wani baby ya cafke sai da ta sake wani irin kara. Tana tura kansa yana kara manne mata. Bata san shi bane bata san waye Abuturab ba ne, fushinta ya saka yana son yaji duminta, yaji hau take fushi haka. Yadda take kokarin janye shi haka yayi cak da ita zuwa gadon su. Ya mata iyaka da wurin, baki daya ya manta ummi ta gaya mishi bata san kome a wannan duniyar ba, shi yadda yaga Abdul yake kulafucinta tunanin shi basa yayi hala ya tab'a zumar ce ya haukace rashinta, sosai ya shaida mata kome akanta. Ita wani abun da yake mata ma, ko a tarihi bata taba ji ba, amma qaddara yau yasa ta ganin abin kamar a mafarki. Ga babu baki balle tayi ta ihu sai kuka take da bata san na meye ba, bata taɓa sanin akwai abin da ya kai haka, shi yasa da ya fara wanin abin da yafi haka, kasa kuka tayi tana ture kansa a inda yake, ture shi take tana son ya kyale ta. Amma baki daya Abuturab so yake ya goge mata hadda, don bakin Jarabawa duk abin da suke akan idanun Latifah da hawaye ke zuba mata, kamar an dasata, tana kallon yadda Abuturab yake making love da yarinyar da bata kaita kome kome, ya zubda girman sa yana wani abu kamar dan iska, wato ita ce ma baya kauna, shi ne zai zauna yana kashe yarinya karama da abubuwan da ko ita babbar mace sai haka, kuka ya saka tana me toshe bakinta. Shima Abuturab din kamar yasan ko jikinsa ya bashi ana leken su ne, kashe hasken dakin yayi, musamman na gadon, domin itama Sa'aden bayan ta gama gyaran dakin kashe hasken yayi ta kunna iya dai-dai na jikin gadon. Sai yake shagalinsa tare da jin kamar ya cinyeta a a wannan ɓangaren, sai dai duk abin da yake iya haka ya tsaya. Bai nemi wuce sauran iyakar ba, musamman da yaga ta gama razana da shi, komawa gefe yayi yana me jan numfashi yana shafa fuskar ta. Domin taci kuka har ta godewa Allah, a hankali zai koyawa kansa yadda zai tafi da ita har duniyar maji dad'i...... (Fuck the enemies 🖕)
#Mai_Dambu
[11/07, 10:06 am] usmanlauratu71: 62.... Tun daga wannan ranar, abubuwa dayawa suka fara samun mazauni a hankali, domin dai shi yaki d'agawa Sa'ade kafa, sosai yake koya mata dabi'unsa da yadda yake, wadda har ta kai ita kanta, ta fara kokarin fahimtar abin da yake koya mata. A bangaren Latifah kwazazzaban ranta tayi tana ganin kamar Abuturab dawo da ita zai yi, bayan kuwa ba karya ba dawo da ita zai yi, asalima dauko wani hanyar wulakanci ya mata, shi ne duk yadda taso ta gaya mishi abubuwan da suka faru, fir dan batalikin nan ya ki amincewa. Asalima sai ya kasance basu zaman gida da Sa'ade, idan suka fita yawon buɗe ido suke da shakatawa. Idan kaga Sa'ade sai ka sha mamaki, ta kara cika duk da babu abin da kai shi bakin boda, amma ba tana shan murza irinta wanda yasan me yake yi, ga wani feshin love da yake koya mata, zuwa yanzu ta gane girman abin da yake mata, domin bini bini tana kwance a jikinsa. Ko tana makale a gefensa. Kamar yadda yayi alƙawarin sai ya cika rayuwarta da idanunta, haka ya cika Idanunta don idan yana gefenta zai yi wuya ka gane mata, yai Saturday, tana kwance a jikin shi ta bude idanu tana kallon yadda ya makalkaleta. A hankali ta fara janye jikinta yayi maza ya bude idanun shi. "Ina zaki?" Ya tambaye ta, mai da idanunta tayi ta rufe tare da daura kanta a kirjinsa, tana jin bugun zuciyar sa. Hannunta ta kai bayan shi tana shafa bayansa. "Shi ne nace ina zaki?" Bude idanu tayi ta ɗan matsa kaɗan zuwa fuskar shi ta sumbaci bakinsa. Irin unexpected din nan, shi kullum sai dai ya mata amma koda wasa bata taɓa kai hannunta ko bakinta da nufin ajiye mishi wani tarihi ba. Ware idanu yayi tayi maza ta janye tare da fadawa ban daki ta rufe kofar yana jin yadda take giggling, ikon Allah ya kai hannunsa bakin yana tab'awa. "Lallai yarinyar nan!" Ya furta a hankali, tashi yayi ya saka shirt ya nufi kitchen, ya fara kokarin gyara kitchen din ya share sannan ya daura musu abin karyawa, tana fitowa busar da gashin kanta tai da handry. Sannan ta nufi wurin kayanta ta ciro wata Flora skirt da whiter shirt armless. Sai craft veil da ta yane kanta da shi, oil kawai ta shafa a jikinta. Oud pur ta goga a bayan hannunta shafe jikinta da shi. Fuskarta kuwa dan hoda ta shafa sama sama, sai lipglow ta shafa. A hankali ta juya tana kallon dakin. Gyara dakin tayi tsaf ta cire zanin gadon da suka kwanta sannan ta shimfida sabo, ta dauki wanda ta cire ta saka a cikin washing machine, ta wanke shi. Sannan ta dauki zuwa bacloy na gidan ta shanya. Hango motar Latifah tayi ta d'aga mata hannu. Ita ta kwana biyu bata ganta ba, itama Latifah kallon Sa'ade take dake tana cikin mota ne, kura mata idanu tayi. She hate the girl, domin tana ganin ita ta mata iyaka da Abuturab. Baki daya a cikin abin da bai wuce sati biyu ba yarinyar ta sauya. Haka ta ja motar ta tana jin babu dad'i. Ita sa'ade bata san yanayin da take ciki ba, sai da ta shiga cikin gidan ta tuna da abin da Latifah ta gaya mata a asibiti, don haka tana shiga kitchen, rungumar shi tayi ya baya, tana murmushi sumbatar bayansa tayi ta juya tana kallon yadda fuskar shi ta yalwata da farin ciki, shaƙar kamshin abincin tayi ya mishi alamar (👌🏼) yayi. Dawowa gabansa tayi ta wani gefe can ta shiga tambayar shi, me yasa Latifah bata kwana anan? Kallonta yayi ganin sosai take son sanin wani abu. Bai boye mata gaskiya ba, ai basu tare. Shiru tayi kafin ta shiga mishi bayanin yadda suka yi a ranar, shiru yayi yana saurarenta. Kafin ya tambaye ta. "shi ne yasa ranar kika yi ta bani ciwon ka?" Tura baki tayi tana gaya mishi. "Tow cewa tayi ni bazawara ce, kuma ita ta tasa ka kula ni shi ne ba zan ji haushi ba." Idanunta ya kawo ruwa. Kwashe abinciin yayi ya kai falo, ita kuma ta gyara kitchen din, suna cin abincin ya kira Ummi suka gaisa, bayan sun gama ya ce mata, zai fita yanzu zai dawo. Yana fita asibitin ya wuce. Inda su Latifah suke zama, nan ya nufa yana zuwa ya riko hannunta suka fito daga yanayinsa ta fahimci akwai matsala, har wurin motar sa ya kawo ta. Ya bude mata ta shiga. Wato tunda Uwarta ta haife ta bata taɓa ganin fushin da ya bata tsoro irin na yau ba, asalin fuskar sa jajjur tayi yayi bala'i kamar zai dake. "Idan na kuma ganin ki da mata ta, wallahi sai kin gane baki hankali, kuma da kike tsammanin zaki yi amfani da ni ainasan kome." Daga haka ya kuma buga mata tsawa ta fita daga motarsa. Kamar munafuka ta fita, dakyar ta bar harabar. Can wani lungun asibitin ta Ni ma zama tai ta ci kuka sosai.
Lokacin da ya koma gidan, ya samu Sa'aden shi tana ta barci.
***
Sokoto
Kwana biyu Hajiya Daulah ta dauka, tana jin ta wani iri, domin bata tab'a kawowa akwai wacce tafita bala'i ba. Sai da Allah ya hadata da Badi'atul Noor, duk sai ta ji kunya ya kamata. Bata saka Abdul a idanunta ba. Dirin mota ta ji zuciyar ta kamar zata fado a yan kwanakin nan tana fama da faduwar gaba. Turo kofar falon aka yi Afiyyah ce, fuskarta kamar wacce tayi hatsari da mota. Mikewa tayi tana faɗin. "Ke lafiya me ya samu fuskar ki?" "Ya sake ni Hajiya, Mahaifiyarsa tasa ya sake ni Bayan sun lakad'a min dukar tsiya "
Ragwab Hajiya Daulah ta zube. Bata gama farfaɗowa ba, Aka kira wayarta Taufiq yayi hatsari, Yaranta da bata haɗa su da kowa ba, sai gashi jarabawar rayuwa da hakki yana bibiyar su. Dakyar ta iya tashi suka tafi babban asibitin sokoto. Kamar tayi hauka haka ta kira Dr Sharif da ya zare hannunsa akan Yaranta, Abdul ma tunda ya fahimci ba zata dawo mishi da Sa'ade ba, sai ya tattara ya nufi london domin ya dawo da matarsa tunda ita ta gaza.
***
Kwara.
Ummi da kanta, ta tura Ra'is har Sokoto ya biyawa Malam Aminu Umra tare da matansa dukkansu, sai mai gari da Malam Kalla. Wayyo Allah duk inda malam Aminu ya zauna sai ya faɗa. "Uwar mijin Sa'adena ta biya min umra, ai su din masu kudin kasar nan ne, ai ni yanzu nayi auren yar arzikn. Allah sarki Arzikin da naso ci da karfin tsiya yau gashi ina dangwalar da tsinke." Sai ya sake murmushi. "Wato yarinyar nan har abada ba zan kuma haihuwar irin ta ba. Domin dai gata nan kamar yadda Allah ya bani ita tafi yarana da suke manyan ina zan hada. " Idan ya zauna yana basu labarin yadda Aliyu ya saya mishi gida a sokoto, da yadda Aliyu ya mishi kaza, sai ka sha mamaki kamar ba Malam Aminu da aka sha dambe da shi ba. Rayuwa kenan a bangaren Inna kullum Addu'oin take Allah ya zauna da Yarta lafiya a gidan Mijinta.
***
Kwara.
Wani labarin da aka turowa Ummi shine, me yiwa a nime cutar da iyayen Sa'ade, domin ai izuwa yanzu Ummi hankalinta yayi nisa akan bankad'o abubuwan da ya faru shekarun baya. Domin ko sati Uku da ya wuce ta tura Ra'is Ka'inji dam. A can aka samo mata labari. Kallon juna suka yi da Ra'is. "Ummina, idan na fahimci wannan cases din Sultanate ce ummul'abasin? Kashe Sultan Abdulsamad ita ce da hannu a cikin sa." "Eh ta kashe Sultan Aliyu Dan Husaini sulu gambari, sannan a niyyar ta abawa danta sarautar, sai aka bawa Abdulsamad sarauta. Don haka idan tayi amfani da guba za ayi tunanin a cikin gidan nan ne, sai tayi amfani da sinadarin kulorin, wanda ya lalata huhunsa, haka ya sa ɓangarensa aka samu wanda yayi alƙawarin fansa. Shi kuma ya kashe Muhammad da Mahaifiyar sa. Duk saboda Sultanate kawai. Haka bai ishe ta ba, sai da aka kuma hada kai da ita domin kashe min Yarana. Duk da iya wannan shine hasashena." Shiru suka yi kafin Ra'is ya ce. "Amma kafin nan ba mamaki akwai wani abin da muka yi missing?" Kallon juna suka yi, kafin ya suka ce . "Tabbas mun yi missing wani abu!"
------
Shekaru hamsin baya.
Sultanate ita ce Amaryan sarki ta biyu. Kafin ya auri wasu matan, uwar gidan ta Hajiya Saratu bata da tashin hankali ko ra'ayi akan mulki, sai dai mace ce da take da sani akan rayuwar mutane, wani abin sha'awa shi ne bata dauki duniya da fadi ba, kamar yadda Sultanate ta dauki duniya da zafi domin ita kamar Alfarma ce yasa take mu'amala da kananun mutane. Wannan yanayin yasa baki daya tafita daban, a bangaren mijin su. Baya jin dadin haka. Wani lokaci yana yawan musu magana su taya shi aiki da ta hanyar jan mutane jikinsu ta haaka ne zai fahimci Meye yake yi. Sai dai hakan bai samu ba ta wurin Ummu Mansurah sai ta Ummu Saratu, sun kai sama da shekaru goma kafin Allah ya azurta Ummu Saratu da haihuwar da namiji, sai dai yaron bai yi nisan kwana ba, ya mutu wanda Ummu ita ta saka aka bashi guba a cikin maganin daurinsa. Haka kuma Allah ya sakewa bawa Ummu Saratu wani haihuwar ta kashe jaririn, a na uku ne aka samu Abdulsamad. Wannan karon sai aka yi dace itama tana da cikin, amma tayi alwashin matukar ta haifi namiji sai ta kashe Abdulsamad. Sai dai Allah ya shirya mishi rayuwar sa da mutuwar sa babu wanda ya isa shirya ƙaddaran wani. A kwana a tashi har itama ta haihu, ta samu Abdurrhman. Haka yaran suka taso suna da shekara biyar Allah yayiwa Ummu Saratu rasuwa, daga Sultanate tayi da bawa sauran matan Sultan Aliyu guba don kar su dauki ciki, babu wanda ya sani sai gajiya domin da ita ake shirya kome. Sultanate tayi iya ƙoƙarin kafin ta samu ta kashe matan sarki daya bayan daya. Kuma har ya kai shi kansa sarki bata kyale shi ba, sai da ta kashe shi har lahira. Wani abin mamaki sam ba zaka dauka zata iya wannan aikin ba, domin fuskarta bai nuna tana kama da masu laifi ba. Haka Abdulrahman da Abdulsamad suka taso, idan da wuya tana kisa da Abdulsamad bai kai labari ba, Allah ya mishi yawan hakuri. Har suka ajiye mata, bai tab'a juyawa zancen Sultanate baya ba, bayan ta kashe Aliyu sulu gambari, tayi ta bada cin hanci a badawa Abdulrahman mulki aka ki shine aka bawa Abdulsamad, ko wata biyu bai yi ba, ta kashe shi. A lokacin babu wanda yasan wadannan al'amarin sai Hajiya Suhailah, ita kuma jin haushin abin da Sultanate tayi, shine ta jefa Muhammad dan wurin Yayar Badi'atul Noor a rijiya. Ya mutu, a lokacin Sultanate tayi mamakin haka. Sai aka yi rashin dace daga Sultanate har Hajiya Suhailah sunyi confront juna, wanda har Dawlat khatoon yayar Badi'atul Noor taji su, abin da ya haifar mata da nakuda kenan, Sultanate bata so a kashe Dawlat khatoon ba, amma sanin zata tona musu asiri yasa suka kashe ta har lahira. Ita da tagwayen cikin ta. Sannan suka hade kai wurin alkawarin ita Sultanate ta bawar Suhailah damar kashe duk wani Yaron da za a haifa a matsayin magajin masarautar, amma a bar mata Yaronta akan Mulkin da. Wannan shine mafi girman son kan da suka yi a tsakanin su, basu tab'a kawo Badi'atul Noor ita ce zata koma dakin yar uwarta, koda yake a bangaren su Badi'atul Noor akwai baffanta Badi'atul Noor kakan Latifah, mahaifin Hajiya Kudirat, wanda ta dauki yarda ta bashi, shi din yana da burin zama next King, sai dai tunda ya Tuntubi Mahaifin Badi'atul Noor, ya gaya mishi cewa yana son zama sarki ya ce mishi ko da wasa kada ya kuma maganar yana son mulkin domin surukunta ya hada su da sarakin.da yake kan mulki. Jin haushin haka yasa shi kashe Mahaifin Badi'atul Noor, sannan ya dauke hankalin kowa akan mutuwar, kana ya shiga jikin Badiatul Noor yana bada duk wani bayanin ta akan Ƴaranta.... (Lallai ma)
#Mai_Dambu.
[12/07, 9:09 am] usmanlauratu71: 63.... Ba iya Baffanta ba, mutane dayawa a cikin masarautar suna dakon ganin bayan Badi'atul Noor da yaranta, domin ko Hajiya Suhailah danta na biyu shi ya kashe Mansurah domin a lokacin yazo hutu. A daren da zasu kashe ta, don ta ji zasu kashe Abuturab ne a daren, koda suka kamata mahaifinta suka kira suka gaya mishi abin da ya faru, domin shima yana cikin masu son ganin bayan Ummi ai Ummi ba son shi take domin Allah ba, tunda Yaran da ta haifa da Abdulrahman na shi ne ta kai gidan Abdulrahman, sannan da ace da gaske tana sonsa tow kuwa da zasu kulla mummunar alaka a waje. Amma sai ta rike aurenta, akwai wasu yan siyasa guda biyu waɗanda wurin Sultan suka samu damar tsayawa a matakin jaha har zuwa kasa, sai gashi sune suka ɗauki nauyin kashe Saraki, Jalilah ita aka bawa gubar da tayi ta zubawa Maina yana ci a cikin abinci. Al'amarin ba iya nan ya tsaya ba, domin kuwa Sarkin kofa da ya shigo aka bashi aikin kashe jikan gajiya shima an sake bashi aikin ya san yadda zai kashe Abuturab amma yaki, domin sun fi hango nasara akan abuturab sama da su Maina, sai dai su din ana tunaninsu yana basu matukar aka kashe Yaran Sultan baki daya, bakin cikin haka zai kashe shi, no need ayi poisoning dinsa, sai dai kuma yadda Badi'atul Noor, ta katange kome yasa suka kasa samun nasarar kashe Abuturab. Amma tabbas sun so kashe abuturab.don har sokoto suka bi shi, basu same shi ba. Asalima sai Allah yayi ta nisanta shi da su, lokacin da aka kai mishi hari a london, Abdulkarim ne dan Hajiya Suhailah, wanda ya samu labarin sirrin fitar Abuturab ta bakin Latifah, itama abin da ya saka ta fada cikin shirinsu, domin tana kishin Mansurah tun suna yara, Abuturab baya kula su sai Mansurah kuma ai da banbanci basu gane ba ne, ita Mansurah tare suka tashi su kuma zuwa suke daga wata uwa duniya. Sosai makiya suka yiwa Badi'atul Noor kawanya musamman da na jikinta.
***
Sanye suke da tafka-tafkan rigunan sanyi, a cikin jirgin kasar da zai kai su, Scotland domin ana tsannanin sanyi, kanta yana kafad'arshi, hannunsu sarkafe da juna. "Idan mu ka dawo za aikin ƙarshe, wanda daga shi nake fatar ki fara magana." Kara jingina kanta tayi a kafadar shi, ya rike yatsun hannunta da suke cikin safar hannu. "Ban san yadda zan miki bayanin yadda nake son ki ba, amma nasan ina son ki" tura baki tayi tana kallon shi domin kafin su fito yau, sai da Latifah ta mare ta, shi kuma ya rama mata. Hannu ta kai da zimmar tab'a fuskar ya rike hannun. "I'm sorry lucky!" Hawaye ne ya cika Idanunta. "I'm sorry kinji, haka ba zai kuma faruwa ba " gyada kai tayi tana share hawayen da yake zubo mata. Shafa fuskarta yayi yana faɗin. "Ba zata kuma dukanki ba, baki ga yadda kowa ya goyi bayanki ba, kiyi hakuri kin ji." Gyada kai tayi. Koda suka isa kai tsaye abin da ya kai shi, ya fara sannan ya kai ta masaukin da aka kama musu. Yawo tayi a cikin hotel din kafin ta koma dakin aka kawo mata abinci ta ci. Kunna tv tayi, ta jima kafin tayi sallah, bayan ta idar ta ci abinci sannan ta kwanta, karfe hudu ta tashi tayi wanka. Sannan ta sauya kaya, riga haf gown na Saint Laurent, cream cheese, hannun shi an saka mishi wani siririn net, gaban rigar a bude yake, iya cinya rigar ya tsaya sai Arab turba, wanda ake nad'e shi kamar dankwali amma hula ce, golden colour, tasan zuwa an jima zai shigo. Turaren da Ummi ta bata tun zuwan su, bata tab'a amfani da shi ba, shi ta dauka fa na kayan aurenta, tayi ta gogawa. Sannan ta dawo falon ta gyara ko ina, ta kuma gyara inda ta bata, ta zauna tana me daura kafa daya akan daya, tashi tayi ta je ta bude labulayen window, tana kallon yadda dusar ƙanƙara ya cike ko ina, tana tsaye taji an bude kofar, a hankali ta juya tana kallon shi, ware idanu tayi a kanta. Tun daga takalmin da ta saka, har zuwa saman cinyoyinta da suka bayyana kyan kayan a jikinta, total speechless. A hankali ya sake jakar hannunsa ya tako har inda take. Hannunsa ya kai habbatarta. Yana kallon jan bakin bakinta maroon colour. A hankali ya janyota jikin shi, ya rungume ta. "Irin wannan kwalliyar zai saka ni jin wani abu, na daban." Rufe fuskarta tayi tana dariya. "Muje ki raka ni nayi wanka." Bata so ba, amma haka ya biye mishi aka bata kwalliyar, tare da daura mata darasin shi ne ɗauka dogon lokaci a cikin kwakwalwar ta. Kafin suka fita, shiryiwa suka yi sallah magriba da isha, sannan ya nime abinci. Suka ci, daukar ta yayi suka fita bayan ta saka manyan kaya. Keke yaje ya ɗauka sai da suka fito gaban hotel ɗin, ya ce mata. "Hau muje yawo!" Baya ta wuce ya riko hannunta. "Nan zaki zauna" gabansa yake nufi, haka kuwa ta zauna suka cigaba da tafiya. Yana mata hira sai dariya take, har kusan karfe daya sannan suka dawo, ya mai da keken, juyawa yayi ya sunkuya tare da cewa. "Maza hau baya." Girgiza kai tayi tana dariya, sake mata magana yayi, ta kai hannunta bayan shi ta hau, ya kuwa zunkud'a ta. Suka fashe da dariya, haka suka isa har dakin su. Daga nan Abuturab ya daura mata karatunsa wanda yasan tabbas zai dauke ta shekaru kafin ya goge.
Farko-farkon abin kuka take mishi, da tsoro amma yanzu sai gashi cikin ruwan sanyi har da kanta, take gayyatarsa wasu wuraren, idan har bai kai ziyara ba. Aliyu ya gama koya mata karatunsa me saukin ɗauka, saura babban karatun da ya rage a dauka, ya tanadi kome zuwa wannan ranar. Satin su biyu suka koma london, domin aikinta. Kwanan su biyar aka mata aikin, wuyarta zuwa bakinta, tsawon awa talatin da biyu aka dauka, sannan aka fito da ita. Magashiya. Abin ba karamin d'aga hankalin Abuturab yayi ba, domin gani yake kamar zata mutu ta bar shi, haka zuka cigaba da zaman jiran ta farfaɗo.
***
Madina.
Bayan fitowar Malam Aminu da abokin sa daga masallacin Annabi, zama yayi yana kallon shige da ficcen mutane domin malam Kalla ya ce zai tafi gida ba zai iya zaman sa'ido ba, kurawa wata mata idanu Malam Aminu yayi yana faɗin. "Wato duk inda aka hada mutane sai ka fahimci, Allah yayi halitta, yanzu ita wannan haka Allah ya yi ta, jibgi guda? Hodijam" ya fada yana kallon Yar Tunisia da take faman kokarin mikewa. Bai gama rufe baki ba, iyalinta suka tawo, suka taimaka mata ta mike, suna barin wurin shima ya mike. "Alqur'an dan dai kar a ce nayi son kai ne, ai bani ba komawa sokoto, ina dalili kome zaka ci kyau, ga madaran shanu ta gora, ga abinci da nama zuka zuka. Ai wallahi zan je na samu kalla mu zauna ko na wata shida ne mu nemi kudi " haka yayi ta tafiya har ya wuce masaukin su. Karshe dai malam Aminu b'ata yayi, kuma abin takaici har ta masaukin su yake wucewa niman gidan, sau uku yana wucewa karshe komawa masalaci yayi ya zauna, abin duniya ya dame shi ya ce. "Hmm ni fa wasa nake, babu wani zaman da zan yi a garin nan niman kudi, Ni Sokoto na zan koma don Allah don Annabi ku mai dani wurin Laminde na da Larai na." Ya fada yana fashewa da kuka, zama yayi yana sharban kuka. Suma a masaukin ganin bai dawo ba, yasa Malam Kalla komawa wurin su Inna ko ya dawo ya tsaya a wurin su ne, sai ya samu ai bai dawo ba. Babu shiri suka fito nimansa, tun daga can suka hango shi yana sharban kuka kamar karamin yaro. Takaici ya cika Inna Larai ta ce musu. "Kun gan shi can, yana tab'ara sai kace yaro kankana, mtseeeeeew Malam baka niman zamanin a al'amarin ka" "ikon Allah Malam Aminu!" "Wayyo Allah gyatuma ta, wayyo Allah uwata. " "Don Allah ka daina bawa kanka kunya, taso muje" Inna Laminde ta ce mishi. "Garin k'ak'a ka makale anan?" Share kwalla yayi ya ce musu. "Daga nace zan baka shawara, mu zauna a nan na wata shida tunda kome kyauta ne sai mu tara kudi, shi ne na manta hanyar gida!" Juyawa Inna Larai tayi cikin fada da sababi ta ce mishi. "da ace masu sace mutane na garin nan, sai na maka addu'a su yake kannka nan da bai da aikin sai lissafin dokin rano." Ta fada tana kwafa. "Larai kar ki manta, Arziki Y'ata kika zo ci ki daina min fada na gaya miki. " "An maka fada, idan dan kai ne bani biyo ka, na biyo ka ne don albarkacin Yaya da Sa'ade, wacce yar da ka nunawa duniya baka son ta." "Innalillahi, Laminde kin ji Larai zata min karya! Ni Larai zata dubi idanuna tace min bata ci arzikna ba? Lallai dole ki gaya min magana, kinci shinkafa da kaza, kin kora da madaran gora na shanu, kina baki a daki me raba dole ki gaya min magana " "Malam idan kai ne ka biya min aikin umran nan ka kore ni." "Don Allah Larai ya isa haka, haba don Allah dare ne fa." Inji Malam Musa kalla, "kyaleta ta dibe min albarka, bayan ta san muna garin Ma'aikin Allah, Kyaleta tsinuwar Mala'iku yayi aiki akanta, a toh mace ta lalace ta daidaice babu abinda ya sha kan Aminu, kuma Alqur'an baki kuma dangwalar arzikn Y'ata." Rigima sosai aka yi a tsakanin Malam Aminu da Inna Larai, ga abin dariya ga abin haushi, karshe cewa yayi wai tana mishi hassada don ba ita ta haifi Sa'ade ba, wannan kalaman ya bakanta mata rai, sai da tayi kuka, kuwa ai ta kullace shi a ranta, Washi gari suka wuce Makka, tunda suka isa Inna Laminde bata taɓa zama ba minti ɗaya don hutu ba, Addu'oin take wa Yaranta musamman yarta, domin kafin su taso na Nazifi ya bata waya sun yi magana da Abuturab akan ta saka su a cikin Addu'arta, aza ayi aikin karshe. Shi yasa ta kasa zama, koda suka isa Madina ma, Addu'oin ta sosai tai, sannan kafin su taso sun yi magana da Ummin itama ta roke ta da ta saka su addu'a, akwai babban al'amari da take son kawo karshen shi, shi yasa kome ta mikawa Allah.
***
Kwara
Anan kuwa kwara, saukar Alqur'an ake da sadaka, domin ummi tana son ta fitar da sakamakon binciken da ake nan da wasu kwanaki, domin nan da sati biyu Abuturab zai dawo, kuma akan zuwan shi zata fitar. Shi yasa baki daya, ake ta Addu'oin don al'amarin yazo da sauki, a bangaren Ra'is mahaifinsa zai iso tare da Abuturab.