Sashe 4
Ruhin Jinn Part 1 Complete Hausa Novel · about 3 min read
Tasowa yayi Yadawo kusa Dasu Yace"Yakai wannan bokan kana nufin mahaifiyata tana Raye,"?
Duka da mamaki suke kallonsa musamman Yazira da Sarki Domin A Yanzu sun Soma tsorata da Lamarin Jalal,
Boka kuwa baiyi mamaki ba Domin yasan mlm Bukar Sarai shiyasa Sam baya mamakin duk Abunda Jalal zaiyi,
"Eh mahaifiyar ka tana Raye Amma tana kogon Israt can kusa da bangon duniya, inda take bawani mahaluk'i bil'Adam daya tab'a Shiga ciki mahaifiyarka ce kawai bil'Adama ta farko data tab'a Shiga ciki, Kan wannan kogon ko Aljanu basa iya Shiga ciki A Yanzu, ko shi Aljani mulk'as da Yasami nasarar Shiga ne Saboda Y'ar wani sarki daya yaudara ya Aura kawai Yayi Amfani da ita yashiga yakai mahaifiyarka ciki ya baro, yana fitowa ya kashe Matar, yanzu bazai tab'a iya komawa saida D'ansa Yazab Kuma shine mutanen sarki suka Hallaka yanzu shima Yana son dawoda wanna *RUHIN JINN* Domin komawa idan Kuma tada Ruhin Bai Samu ba to Lalle Yana Neman d'auke wannan ginbiya Yazira d'in domin komawa ciki, shine yake kawo Mata Hari lokuta da dama Amma kaine kake ceton Rayuwarta,"
"Yanzu boka taya Zan iya zuwa inda wannan kogon yake,"?
"Bawani dayasan Hanyar face Aljani Hardas kuma Shine Zamuje gurinsa idan munje saika masa tanbayar, kutashi mu K'arasa domin Wancan duhuwar Anan Aljani Hardas Yake,"
"Yanzu boka munkawo Amma baka fad'a muna ba," Cewar sarki
"Babu Buk'atar Dogon surutu muje kawai,"
Tashi sukayi suka nufe wannan duhuwar. Saidai Kash Rashin sani yafi dare duhu da sunsan Abunda ke lab'e cikin duhuwar da basu Nausa Haka kawai ba,
Suna Shiga sukaci Karo da Wasu Manya manyan kunamu bak'ak'e wulik girman su zasu iya d'aukar giwaye 3 A bayansu,
Cike da tashin Hankali suke kallon kunamun,
"Amma boka baka fad'amuna wanna Bala'in dake cikin Wannan duhuwar ba da munzo da Shirinmu" sarki Yayi maganar cike da tsoro
Dariya boka yasaki"kana Sarki Amma kacika mugun tsoro to wad'annan kunamun bawani makami da ke iya Hallakasu Abu d'aya gudu idan kanada gudu zaka tsira domin su wad'annan kunamun basa gani makafi ne, Saidai duk Wanda yabari suka kamashi to Wllh k'onewa zaiyi tamkar takarda domin tsananin gubar da ke jikinsu da ita suke hallaka mutum, ko daga munwuce wad'annan kunamun mun iso halwar Aljani Hardas Kenan magana tak'arewa kowa ya ceci kanshi,"
Yana gama maganar ya falfala da Azababben gudu, suma rufa Masa baya sukayi,
Aikuwa kunamun najin motsin su Suma sukayi kansu da Sunsami damar Kama mutum zasu saka K'arinsu su soke mutum take zai k'one kamar takarda Yadawo toka inda ko k'asusuwansa ba'a samu,
Wannan Abun yayi matik'ar d'aga Hankalinsu musamman sarki gashi basuci Rabin tafiyarba Yafara gajiya Kuma yana Ganin mutuwa gafdashi,
Anacikin wannan halin Ginbiya Yazira tafad'i k'asa Ihu tasaki tasadak'ar domin tasan Yau mutuwar ta tazo gashi ba damar taimako, Aikuwa wasu daga Cikin kunamun suka Mata K'awanya................
*SHIN MEZAI FARU? GINBIYA YAZIRA ZATA TSIRA KUWA? IDAN ZATA TSIRA WAZAI KUB'UTAR DA ITA? SHIN ZASU SAMU DAMAR D'AUKO RUHIN JINN D'IN KUWA? SHIN JARUMI JALAL ZAI SAME MAHAIFIYAR SA RAYE KUWA? SHIN ZAIMA SAKE HAD'UWA ITADA NE? YAYA ZASU K'ARE DA ALJANI HARDAS ZAI TAIMAKE SU KUWA? SHIN WANE IRIN GUMURZU ZA'AYI DA ALJANI MULK'AS? WAIZAIYI NASARA WAZAI FAD'I??? HUMMMMMMM NIMA DAI MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱 QUEEN OF WRITER 📝 HAUSA NOVELS 📚 BANA CEBA AMMA DAI DUK MAI SON SANIN YA ZATA KAYA TO YA KASANCE DANI DAMA BIYAN 300 D'INSA KACAL DOMIN JIN WANNAN K'ASAITACCEN LABARIN NAWA MAITAKEN RUHIN JINN☠️💀👿👹, NICE DAI TAKU HAR KULLUM MAISON GANIN FARINCIKINKU WATO MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱 QUEEN OF WRITER 📝*
_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_
WhatsApp number 07064904617 or 07031012948
Duka da mamaki suke kallonsa musamman Yazira da Sarki Domin A Yanzu sun Soma tsorata da Lamarin Jalal,
Boka kuwa baiyi mamaki ba Domin yasan mlm Bukar Sarai shiyasa Sam baya mamakin duk Abunda Jalal zaiyi,
"Eh mahaifiyar ka tana Raye Amma tana kogon Israt can kusa da bangon duniya, inda take bawani mahaluk'i bil'Adam daya tab'a Shiga ciki mahaifiyarka ce kawai bil'Adama ta farko data tab'a Shiga ciki, Kan wannan kogon ko Aljanu basa iya Shiga ciki A Yanzu, ko shi Aljani mulk'as da Yasami nasarar Shiga ne Saboda Y'ar wani sarki daya yaudara ya Aura kawai Yayi Amfani da ita yashiga yakai mahaifiyarka ciki ya baro, yana fitowa ya kashe Matar, yanzu bazai tab'a iya komawa saida D'ansa Yazab Kuma shine mutanen sarki suka Hallaka yanzu shima Yana son dawoda wanna *RUHIN JINN* Domin komawa idan Kuma tada Ruhin Bai Samu ba to Lalle Yana Neman d'auke wannan ginbiya Yazira d'in domin komawa ciki, shine yake kawo Mata Hari lokuta da dama Amma kaine kake ceton Rayuwarta,"
"Yanzu boka taya Zan iya zuwa inda wannan kogon yake,"?
"Bawani dayasan Hanyar face Aljani Hardas kuma Shine Zamuje gurinsa idan munje saika masa tanbayar, kutashi mu K'arasa domin Wancan duhuwar Anan Aljani Hardas Yake,"
"Yanzu boka munkawo Amma baka fad'a muna ba," Cewar sarki
"Babu Buk'atar Dogon surutu muje kawai,"
Tashi sukayi suka nufe wannan duhuwar. Saidai Kash Rashin sani yafi dare duhu da sunsan Abunda ke lab'e cikin duhuwar da basu Nausa Haka kawai ba,
Suna Shiga sukaci Karo da Wasu Manya manyan kunamu bak'ak'e wulik girman su zasu iya d'aukar giwaye 3 A bayansu,
Cike da tashin Hankali suke kallon kunamun,
"Amma boka baka fad'amuna wanna Bala'in dake cikin Wannan duhuwar ba da munzo da Shirinmu" sarki Yayi maganar cike da tsoro
Dariya boka yasaki"kana Sarki Amma kacika mugun tsoro to wad'annan kunamun bawani makami da ke iya Hallakasu Abu d'aya gudu idan kanada gudu zaka tsira domin su wad'annan kunamun basa gani makafi ne, Saidai duk Wanda yabari suka kamashi to Wllh k'onewa zaiyi tamkar takarda domin tsananin gubar da ke jikinsu da ita suke hallaka mutum, ko daga munwuce wad'annan kunamun mun iso halwar Aljani Hardas Kenan magana tak'arewa kowa ya ceci kanshi,"
Yana gama maganar ya falfala da Azababben gudu, suma rufa Masa baya sukayi,
Aikuwa kunamun najin motsin su Suma sukayi kansu da Sunsami damar Kama mutum zasu saka K'arinsu su soke mutum take zai k'one kamar takarda Yadawo toka inda ko k'asusuwansa ba'a samu,
Wannan Abun yayi matik'ar d'aga Hankalinsu musamman sarki gashi basuci Rabin tafiyarba Yafara gajiya Kuma yana Ganin mutuwa gafdashi,
Anacikin wannan halin Ginbiya Yazira tafad'i k'asa Ihu tasaki tasadak'ar domin tasan Yau mutuwar ta tazo gashi ba damar taimako, Aikuwa wasu daga Cikin kunamun suka Mata K'awanya................
*SHIN MEZAI FARU? GINBIYA YAZIRA ZATA TSIRA KUWA? IDAN ZATA TSIRA WAZAI KUB'UTAR DA ITA? SHIN ZASU SAMU DAMAR D'AUKO RUHIN JINN D'IN KUWA? SHIN JARUMI JALAL ZAI SAME MAHAIFIYAR SA RAYE KUWA? SHIN ZAIMA SAKE HAD'UWA ITADA NE? YAYA ZASU K'ARE DA ALJANI HARDAS ZAI TAIMAKE SU KUWA? SHIN WANE IRIN GUMURZU ZA'AYI DA ALJANI MULK'AS? WAIZAIYI NASARA WAZAI FAD'I??? HUMMMMMMM NIMA DAI MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱 QUEEN OF WRITER 📝 HAUSA NOVELS 📚 BANA CEBA AMMA DAI DUK MAI SON SANIN YA ZATA KAYA TO YA KASANCE DANI DAMA BIYAN 300 D'INSA KACAL DOMIN JIN WANNAN K'ASAITACCEN LABARIN NAWA MAITAKEN RUHIN JINN☠️💀👿👹, NICE DAI TAKU HAR KULLUM MAISON GANIN FARINCIKINKU WATO MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱 QUEEN OF WRITER 📝*
_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_
WhatsApp number 07064904617 or 07031012948