← Book details Rikicin Babban Gida Book 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
CHAPTER 3 OF 3

Part dinsu ya nufa cikin sauri cikin sa a ya tarar da mumy da safiya a palon

Rikicin Babban Gida Book 1 Complete Hausa Novel · about 40 min read

"Son ya naganka haka"

Kusa da ita yazo ya zauna ya daura kansa akan cinyarta..yasan dai zancen nasa baze wuce akan amra ba..

"Mumy dan Allah kije Ku karbomin mata ta karsu kashemin ita"

Magana yake hawaye na zuba daga fuskarsa..gaba daya safeena tausayin yayan nata yakamata sosai

"Kamanya zasu kashe ta?"
Acewar mumy

"Mum abinci fa so 1 suke bata kuma dan kadan fa"

"Kaiii Arman wayafadama banfason Neman mgn"

Cikin sauri ya miqe mamaki yacika mumy ganin hawaye afuskarsa

"Wallahi mumy ammy ce ta fadamin"

Shiru mumy tayi ta kasa cewa komai safeena ce tafara mgn tana fadin

"Mumy dan Allah kisa baki akarbo ta..kinga fa tanason yaya..kuma hydar dinan yayi hk ne fa dan ya rabata da ya Arman kuma kinga tinda akayi ba'aji daga garesu ba"

Shiru mumy tayi tana nazari..nanfa suka dinga ma mumy magiya safeena ma harda kuka...

Nanfa mumy tace musu zatai mgn da dadynsu inya dawo za akarbo Amra...

Zaune suke anty Amarya na goge masa bakin saqe saqe iri iri takeyi aranta...

"Watoh dik abinda arman yayi abaya ya kwacewa hydar amra be ishesa ba ynxu seya hada masa da duka toh wallahi bazata laminta ba kokadan"

Muryar hydar ce yadawo da ita daga tunanin data luliya

"Umma innason amra kinga ance za ababi ita kar arman yasa ahanani ita..kuma yaza ayi na barmasa Dana..plxxx umma help me shikadaine jikanku fa ko bakwason abinda zan Haifa"

Shiru anty amarya tayi kamar bazata ce komai ba daga bisani kuma tasoma fadin

"Qyalesa wallahi be isa ba kuma"

Dadine y kama hydar sosai...


*washe gari*


Yau safiya yadawo daga tafiyarta hajiyarsu kowa nata murnar dawowarta..

Nanfa tashiga dik dakunan nan ta gaida iyayen nata kafin ta yada zangwanta adakinta..wanka kawai tayi tafita nema ya Arman amma akace mata bata nan dakinta ta dawo ta kwanta nan barci ya dauketa...

Bayan sallar magrib ta tashi dan hk tana tashi ta gabatar da sallah...kanwarta dake kwance a dakin ce taso ma fadin

"Anty safiya kinsansan meyake faruwa kuwa"

"A'a saikin fada"

"Abban su amar ya kulleta dakintadake partdinsu ance ma key din dakinsa yakai ya ajiye infadamiki"

"Meyasa?"

"Wai saboda tanada ciki"

Safiya najin hk bata qarasa jinzancen ba tadagawa kanwartata hannu alamun yayi shiru..

Hanyar qofa ta nuna mata dan hk ta miqe simi simi tafice daga dakin tana turo baki..

Hawaye safiya tafarayi tana fadin

"Wallahi bata isa ta haihu da ya Arman ba SBD tsananin gata ma harda wani kulleta a dakin to wallahi adarenan senaje nadaki banza"


Share hawayen fuskarta tayi ta miqe ta fada toilet domin watsa ruwa..

Misalin karfe 10...safiya ranar part dinsu cikin sanda ta nufi part dinsu amra tana tura qofa da mamakinta taji abude danko hartayo gurin spear keys daga dakin goggo Wanda ke qunshe da dik keys din dakunan gidan...

Dakin abba ta murda wannan ko akulle ne dan hk cikin hikima da dabata ta fara sa keys din key na 8 kuwa shi ya bude mata qofar..murmushi tayi kafin cikin sanda ta shiga...tanasan halin Abban amra da nauyin barci dan hk taji goggo tana fada..

Dube dude ya farayi ta bude can ta bude nan tana duba agogo taga qarfe 11...

Harta fara gajiya nantakai hanunta saman sip aikuwa tana sa hannu sai saman key..

Zaro ido tayi tana murmushi..

Dauko key din tayi taga keyhloder me hoton amra ajiki tinna graduation dinta hkn ya qara tabbatar mata da shine..

Cikin sauri ta fitoh ko kulle qofar batayi ba takallamta ma anan qofar dakin abba ta manta su


*Queens Online writers*👑
[8/27, 3:52 PM] Real Afreen ce💋: 🍡🍡🍡🍡
🍡🍡🍡🍡🍡
🍇🍇🍇🍇🍇
~Rikicin~
*{Babban gida}*


Na


*Faty Afreen*😍


Wednesday's update 16th August 2017


_Gaisuwata zuwa gareku masoya na masu bibiyar novels dina nagode da addu'o'inku gareni tnxx_


*Ban manta damu ba*

_Yar mutan wudil_
_Fadila lamido_
_Zuwaira(Pretty queen)_
_Asy Khaleel_
_Maman Shaheed_
_Abba gana_
_Abdul precious_
_Sadiq y ahmad_

And oll odas 😍


*Visit ma blog*
Afreennovelseries.blogspot.com

*Vote me and comment via watpadd*
@Fatyafreen1


Episode *56-60*


Dakin Amra ta nufa cikin sauri tana zuwa tasa key ta bude kofar..kwance ta iske ta kishingide akan gado tana zaune akan darduma jikinta da hijabi alamun sallah take

"Wallahi baki isa ki haihu da Wanda nakeso ba"

Da saurinta ta qarasa tasa qafa ta naushi cikin Amra

"Wayyoh Allah na"

Shine abinda Amra ta fada tare day in zunbur ta tashi daga kishin kidar da take...

"Safiya!!!!"

Acewar Amra wacce ke riqe da cikin ta tafada cikin mamakin

"Nicefa nadawo wallahi baki isa ki haihu da Arman ba se cikinan ya zube"

Itako amra aincemata komai tayi dan adadinta ma incikin ya zube ynxu za abarta ta zauna da mijinta..

Murmushi kawai amra tayi

"Karki ga wai natafi kiyi tunanin barinki nayi kihaihu dashi kona manta inna ankare dake kuma dama bacemiki kikiyayi haduwar mu dake"

Naushi ta qara kaimata aciki na wannan karon ya shigeta sosai dan Wanda yadanyi qara..

Duka kawai ta dinga kamata aikuwa amra data fara jigata ba shiri tahau ihu tana riqe da ciki...Safiya na ganin hk tayi saurin fitowa karar bude qofar dakin ammy datji ne yasa tayi saurin fadawa kitchen gabanta sai dukan uku uku yakeyi...ihu amra gaba daya ya karwade gidan sunnan ammy da goggo Dana arman kawai take ambata...

Arman kuwa kamar Wanda aka hankado ya duro daga kan gado yafitoh hydar ko dake ta barcin sa sanda anty Amarya tazo ta tashesa kafin ya fitoh...

Abba ma fitowa yayi gamamakinsa sai yaga kofarsa abuse amma se kawai ya wuce...kan su qaraso harta suma...

Arman ne ya ruqota nanfa ya sunkuceta yayi waje da ita..safiya kuwa har ynxu tana kitchen...

Asibitin aka nufa da ita mutane biyar ne suka tafi da ita...

Tanajin sun watse ta fitoh daga kitchen din tabi ta backyard din gidan ta bude qofar part dinsu ta baya ta shige daki...fuskarta pall da fara'a

Dan kokadan batayi tsammanin cikin bana Arman bane

Gabadaya Arman yafita hayyacinsa ya gigice...
Nurses din Suka yo kanta ba bata lokaci aka shiga ciki da ita..

Can gida kuwa bayan kowa ya watse annata jimami Abban amra na komawa daki yayi cinkaro da takalma sai a lokacin ya tuna da qofar sa daya gani a bude...

"Toh ya akayi aka bude kofar dakin nawa kuma wannan takalman na waye dik ta qare wani ne yashiga ya bude dakin amra"

Abinda abba yake ta tunani kenan dik ya damu dik da amra ta bata masa rai hkn be hanasa jin wani iri ba...tunani yafarayi toh meyasameta???Addua ya farayi Allah yasa zata rabu da cikinan ta huta suma su huta...


_Morning_

Kwance amra take akan gadon asibiti arman ke zaune kusa da ita riqe da hanunta da alamun barci takeyi kafin yan gidan sunxo da wannan yashigo ya fita sai wannan yashigo..

Safiya kuwa murna takeyi tazo ganinta...

Daidai tashigo cikin asibitin kenan ta jiyo muryar mum da goggo suna magana...

"Ai gwara da cikin ya zube kinga ynxu sai amaidata ga mijinta kawai shine kwanciyar hankalin kowa"

Acewar goggo..murmushi mum tayi kafin ta soma fadin

"Nikaina naji dadin hakan dan da ance hydar xa abata toh gsky hankalin arman baze kwanta ba"

Goggo ce ta girgiza kai tana fadin
"Yaran xamani kenan in and a wautar yaranan shi hydar yaza ayi ya kusanci matar wansa..Allah dai ya qara shirya mana su"

Ameen mum ta fada kafin ta miqe ta nufi cikin dakin daamra take...
Ahankali safiya tafara ja da baya tana nazarin abubuwan da suka fada...
"Ynxu suna nufin dama cikin na hydar ne?wayyoh Allah mena aikata na qara nisanta kaina da ya arman meyasa nadau hukunci ban tsaya naji kan zancen ba"

Saidai takai kan wani dagalin dake bakin asibitin ta zauna tare da safe kai hawaye na zuba..tanan zaune hydar da anty Amarya suka shigo dik agigice...


Suna zuwa dakin suka wuce goggo da ammy da mum da arman suka iske a dakin cikin sauri hydar ya qara sa gurin ya tare da riqe hannayenta..

"Amra plxx stay strong save our baby"

Kalmar daya fada ne ya fusatar da arman dan haka yayi saurin fixge hanun hydar dama jikin amra..

"Mallan kabar tabamin matata ba kusa halaqa ynxu tinda cikin da kake taqama dashi ya zube"

"Whatttt???!!!
Shine abinda hydar ya fada...

" kafita annan banason ganinka"

"Kaiii karkaga ka girmeni inna qyaleka amra tawa ce ni nikadai baka isa ka rabamu ba..nasan cikin ma kai kayi yanda kayi aka cire mata shi kuma wallahi sai Allah yasa ka mata"

Acewar hydar Wanda ya juya yana qara qoqarin riqe hanun amra

Afusace arman ya cincikosa tare da zuba masa mari..

Cikin fushi anty Amarya ta tazo ta riqe hydar

"Ya isheka arman kodan kaga inna qyaleka..bari kaji infada ma indai Nina haifi hydar toh sai ya auri amra"

Mum ce ta taso tana fadin

"Haba umman hydar ya xaki dinga fadan haka kefa ya kamata ki..."

Mum bata narasa xancenta ba anty Amarya ta katseta da fadin

"Dallah rufamin baki ai dik tafiyar Ku daya wallahi kusa aranki hydar saiya auri amra koda makircin da kukayi aka xubda cikin"


Ammy ce ta gani da hayaniyarsu ta miqe tana fadin

"Ya isheku ya isheku...bari kudi dik acikinku bame auren amra indai Nina haifeta"


Gaba dayansu suka gwalalowa ammy ido cike da mamakin furucinta


Afreen ce😍😍
[8/28, 1:00 PM] Real Afreen ce💋: 🍡🍡🍡🍡
🍡🍡🍡🍡🍡
🍇🍇🍇🍇🍇
~Rikicin~
*{Babban gida}*

Na

_Faty Afreen_😍


*Nasadaukar da wannan shafi zuwa gareku ibrahim(Watoh expensive angon anaam) da kuma dear Hamza..dake garin katsina dutsinma nagode Allah ya barmu tare*😍

Gaisuwata gareku

_Mum Nawal_
_Yar mutan wudil_
_Asy Khaleel_
_Ayusha illiyas_
_Maman Shaheed_
_Munayshat_
_Pharty bb_
_Exclusive_

And oll ma fans💋


Monday's update 28th August 2017


Afreennovelseries.blogspot.com


Vote me on watpadd as
*fatyafreen1*


Episode *61-65*


Gaba dayansu suka gwalalowa ammy ido cike da mamakin furucinta..

Gyada kai goggo tayi dan ita kanta sun bata mata rai ace baiwar Allah na kwance maimakon su mata addua sun tsaya suna fada..

Komawa arman yayi yazauna kusa da amra shiko hydar a fusace ya fice harara anty Amarya ta watsawa mum kafin ta fice itama...

Zama ammy takoma tayi tana mai tausayawa amra saboda yanayin da take ciki..

Kwananta biyu a asibiti aka sallamosu suka dawo gida kwatakwata arman yaqi yarda yayi nesa da ita

Zaune suke gaba dayansu sun taru a palon goggo..

"Amra muna bukatar jin meya faru yadaren ranar"
Shine abinda Abban arman ya fada..

Juyawa amra tayi ta kalli safiya wacce taketa watso mata harara..juyawa arman yayi yabita dakallo yaga safiya take kallo tin daga lokacin yagane cewar safiya ce sanadin abinda ya faru..

"Anna tmbyrki kinyi shiru"
Acewar goggo..
Ahankali amra ta juyo ta kalli arman Wanda yariqe mata hannu tare da gyada masa kai...

Hadiyar miyau amra tayi kafin tasoma fadin
"Daddy yaya safiya ce tashigo dakina hknan tahau dukata"

Kowa yacika da mamakin kallon safiya sukayi wacce ta sadda kai qasa ta tana wasa da yatsanta..

"Ke safiya me tayi miki zaki daketa har ki illatata"?

Hydar ne ya miqe gadan gadan yayi kanta ze daketa..

" kaiiii hydar baka da hankali ne? Yazama daketa"

Acewar mum..anty Amarya ce tayi caraf da fadin

"Inna ruwan ki wayasa bakinki"

Abban amra ne yayi mgn tare da fadin
"Karka kuskura ka tabata idan ba hk ba ranka saiya baci"

Komawa hydar yayi yazauna yana noqe noqe..
Hawaye safiya tafarayi
Yau tajawa kanta batacinma burinta ba gashi har Anna niyar dukanta amma ya arman be tare mata ba ..


"Ke Safiya me amra ta miki"

Abban safiya ne ya miqe yana fadin
"Zakiyi bayani ko saina babballa ki?"

Cikin shasheqar kuka tasoma fadin
"Abba nifa nakeson ya Arman meyasa zata aure shi Wallahi bazan basu su zauna lfy ba"

Arman da amra kallon junansu sukayi kafin suka maida kallonsu ga safiya...

Dik agun kowa ya cika da mamaki amma banda goggo wacce ita tasan komai...

Cikin fushi Abban safiya yasoma fadin
"Kitashi ki kashesu kinji nace ki tashi ki kashesu dan ubanki"

"Kaiik haba haba Abban safiya adinga sassautawa mana"
Acewar dady

"Haba dan Allah waiku yar anan yakukeso muyi ne"
Acewar Abban safiya..

Abban amra ne yayi gyara murya tare da fadin

"Zan shaida muku nidai har ynxu inna kan bakana bazan yarda wanan wannan ta koma gun arman ba"

Yana nuni ga amra...anty Amarya da hydar kuwa murmushi kawai sukayi..

"Abba dan Allah kayi hkr abar min matata dan Allah"
Acewar arman

"Kayi hkr Arman bazan yarda kazauna da ita ba yariga ta bata wayonta gun hydar din zata koma kaikuma ka auri safiya dauke son naka"


Dady ne yayi saurin fadin
"Haba Abban amra kar kayi hk tinda ynxu ba cikin kawai abarsu su zauna tare"

Goggo da mum da sauran wa anda ke gurin dik sun amince amma banda anty Amarya da safiya da hydar...

Kada kai Abban amra yayi gaba fadin nariga na yake hukunci...

"Yauwa aidama hydar shike sonta kuma nasan itama tana sanshi"

Acewar anty Amarya

Mum ce tayi caraf da fadin

"Umman hydar meyasa bakya yin abu da lissafi amra da bakinta tace batason hydar dan hk arman zata aura"

Nanfa suka fara cacan baki jiri ne yasoma dinan amra yayin data miqe tsaye tana zubda hawaye luiii ta tafi zata fadi da sauri arman ya riqota..
Ammy ce ta miqe ta nufi amra tana fadin

"Ynxu Ku dik abinda kukeyi kuna ganin yada ce nidai nace acikinsu bawanda zan ba amra gwara na a aura mata bare zefi "


Afreen ce😍😍


For comment
09078131942
Taku ako yaushe afreen😍
[8/28, 2:46 PM] Real Afreen ce💋: 🍡🍡🍡🍡
🍡🍡🍡🍡🍡
🍇🍇🍇🍇🍇
~Rikicin~
*{Babban gida}*

Na

_Faty Afreen_


_Na sadaukar da wannan shafi zuwa gareku darling *Fido yarficika* ,swt *aneesa didi* and my *Mum Annur*_ godiya nake😍


Afreennovelseries.blogspot.com

Vote,follow me and comment via watpadd as
*fatyafreen1*


Like nd follow my page on Facebook as
*Afreen novel's series*


Episode *66-70*

Abban Amra bece komai ba ya miqe ya fice..
Mumy ce ta taimaka ma ammy aka shiga da amra dayan dakin dake palon goggo..ciki arman yazo shiga mum ta girgiza masa kai alamun a'a...

Anan palon ya zauna yaqi tafiya har kowa ya waste.. sosai tausayinsa ya kama goggo

Daqyar a kasamu amra ta farfado nanfa ammy ta bata abinci taci mum nazaune agefe tana mata sannu..

"Mum inna ya Arman"

"Yana Palo shine abinda goggo ta fada"

Qoqarin sauka daga gadon amra tafarayi

"Innazakije kuma?"
Acewar ammy dake gefenta

"Ammy zanje inganshine nasan yadamu dan Allah"

"A'a bari akirashi"
Goggo ta amsa tare da kallon mum tana kada mata kai

Miqewa mum tayi ta fita Palo..
Zaune ta samesa ya zuba uban tagumi..

Xamatayi kusa dashi ta da fasa

"Son kadinga hakuri idan Allah yasa matar kace babu mai hanawa idan kuma ba matarka bace bayanda zakayi"

Tana fadan hk ya fashe da kuka ya juyo tare da kwanta wa akan qafarta...

"Mum innason Amra bansan wani irin so nake mata ba..bazan jure naganta da wani ba"

"Kayi shiru Arman zamuyi mgn da dadynku..ynxu dai share hawayen ka shiga ciki"

Cikin sauri ya goge hawayen fuskarsa ya miqe fita mum tayi ita kuma yana shiga goggo taja ammy suka fice badan ran ammy yaso ba

Cikin sauri amra ta taso ta rungume Arman dikkansu suka fashe da kuka..
Goggo da ammy dake labe jikin window suna kallonsu goggo ta kallesu tana fadin

"Ke dakike cewa xaki hana kowa ita kinga yanda suke San junansu kiyi tunani in kika rabasu ya kike tunanin zasu kasance..ke ykmt ki lallaba Abban nasu amma kema kina cijewa"

Shi ammy tayi tana share hawayen fuskarta suka matsa daga jikin window din..

Zaunar da Amra arman yayi a gefen gadotare da tsugnnawa hanunta tasa tana share hawayen dake fuskarsa..

"Ya arman meyasa kake kuka"

Gyada kai yayi tare da fadin
"Ba kuka nakeyi ba baby..ai kema gayanan afuskarki hannu tasa tana sharewa tare da qaqalo murmushi nanfa suka fara dariya daga dariya sai wani sabon kukan..rungumota yayi yana fadin

" Amra inna sanki bazan iya rayuwa babu ke ba"

"Ya Arman karka barni dan Allah"

"Banaso na barki amma dole xan tafi jibi xan koma aiki"

Cikin sauri ta fincike jikinta daga nashi ta miqe tana share hawayen fuskarta ja da baya tafarayi har sanda takai bakin qofa..kafin ta fashe da kuka ta bude qofar ta fice da gudu kiranta yakeyi amma inna ta nufi part dinsu dakinta ta shiga kasancewar ba kowa palon tana shiga tasa key ta sulale qasa jikin qofar tana kuka dan gani takeyi yana tafiya abba zai badata ga ya hydar...

Shigowa ya Arman din yayi ya nufi kofar dakinta ya murda yaji tasa key saurarawa yayi yaji shasheqar kukanta

"Amra plxx ki bude ki saurareni"

"Ki tsaya kiji mexan fada plxx baby same kikeso naji"

Dady dake tsaye jikinsa ya mutu ya tsaya kallon ikon Allah

"Plxx baby"

Sai lokacin amra tasamu damar tattaro kallamanta ta masa mgn

"Ya Arman katafi..ai dama baka sona tinda zaka tafi kar bani abba ya auramin hydar..banason shi"

"Plxx ki bude qofar ki saurareni"

Kuka kawai sukeyi dikkansu ..ahankali amra ta miqe ta bude qofar ta rungumosa

Suka shiga rera kuka me ban tausayi

"Karki manta baby babsakeki ba ke mata tace"

Abba dake tsaye sun basa tausayi ya share guntun kwallan dake fuskarsa ya shige dakai


*Night*

"Abban amra dama akwai mgnr da nakeso muyi"

Acewar ammy dake zaune gefen gado..
Amsa mata yayi da innajinki

"Dama game da yaranan ne..Amra da ***"

"Ya isa na riga na yanks hukunci amra hydar zata aura tinda ita tajawa kanta"

"Haba dan Allah be..."

"Kinga in mgnr da xakimin kenan toh ki tashi kifice"


Afreen c😍😍e


*Godiya xuwaga fans dina nagode💋*
[8/30, 5:15 PM] Real Afreen ce💋: 🍡🍡🍡🍡
🍡🍡🍡🍡🍡
🍇🍇🍇🍇🍇
~Rikicin~
*{Babban gida}*

Na

_Faty Afreen_


_I dedicated dis page to ma darling anty *Anty Wasila* and my swt sister nemcy *Yaya faty* Allah ya barmu tare...Afreen na qaunarku sosai😍_


_Gaisuwata gareku kuma nagode da kulawarku fans...masu biyiyar novel dina masu bina ta prvt da masu kiran wata godiya Lodi lodi😍💋_

Ban manta dakuu ba

_Amina_
_Sis Aneesa didi_
_Autar hajiya_
_Fido yar ficika_
_Asy Khaleel_
_Aisha(from ma face book page_

And oll odasa


Afreennovelseries.blogspot.com

Like my page on fb as
*Afreen novels series*

Vote me on watpadd as
*Fatyafreen1*


Episode *71-75*


Cikin sanyin jiki ammy ta miqe tafice daga dakin...

Dakin amra ta Kwance ta samu amra duqunqune har ynxu Arman na zaune kusa da ita dikkansu barci sukeyi...
Ahankali ta taho ta taba jikin amra zazzabi ne sosai aikin nata dan yadau zafi rau..
Ahankali ammy ta fara tada Arman firgigit ya miqe yana kiran amra atunaninsa itace ta tada shi ganin ammy yasa yayi saurin miqewa tare dajin kunya...

Murmushi kawai ammy tayi tare da fadin
"Arman kenan kaje ka huta kar mamanka ta neme ka kuma dare yayi"

Ahankali ya soma tafiya yana waiyayon amra wacce keta qara qudundunewa.. yana fita ammy tayi saurin qarasawa gurinta tayi tana qoqarin tadata..
Ahankali amra ta miqe tana rawar jiki gaba daya dik ta canja dan kallo daya za ayi mata kasancewar bata da lafiya..

Wanka ammy tasata tayi kafin ta kawo mata abinci da magunguna ta bata...kafin ta koma ta kwanta..


*Washe gari*


"Assallamu'allaikum"

"Wa'allaikissallam"
Ammyn amra ta amsa tare da fitowa daga dakinta..

Gananin mama watoh mahaifiyar safiya yasa ammy sakin murmushi tare da bata gurin zama...Arman ne yashigo palon tare da yin sallama dik suka amsa ya gaidasu kafin ya wuce dakin amra...

Da kallo mama ta nisa kafin daga bisani ta tabe baki..ammy ta lura da hkn amma setayi murmushi tare da fadin

"Inna safiya Niko kwana biyu banjita ba"

"Aikodai safiya nacan akwance batada lafiya"
Mama ta amsa ataqaice..jinjina kai ammy tayi tare da fadin

"Allah sarki Allah ya bata lafiya"
Amsawa mama tayi da ameen kafin ta soma fadin

"Dama ba wani abu ya kawoni ba illah mu fahimci juna nida ke"

Shiru ammy tayi kafin ta soma fadin

"Inna jinki"

Arman da yake labe a bakin qofar dakin amra yana saurarom hirar tasu...

"Kinga dikkansu wa anan yaran namu ne kuma muna son farincikinsu dikka ko ba hk ba?"

"Hakane" acewar ammy

"Toh safiya nason Arman kuma Hydar nasan yarki amra..shawara nakawo miki cikin lallama tin muna mu biyu dan Allah kicewa amra ta rabu da arman ..arman da safiya yafara syy aikaiqulla qulla aka basa amra..dan hk t inkan mu fara fada kinema muku mafita dan bazaka 'yata na wahala ba"

Mama ce daketafaman rera bayani ta miqe ta fice yayinda ammy ta bita da kallo me cike da mamaki dan bata taba tunanin mama zata iya furucin da tayi ba girgiza kai kawai ammy tayi ta miqe cikin sauri arman ya fada dakin...

Daidai amra ta fitoh daga wanka kenan Arman yatsya kallonta sosai ta rame ba kadan ba...
Tura qofar yayi ya fara qoqarin matsawa kusa da ita ganin ya kusa qarasowa yasa tayi sauri zata koma toilet cikin hanzari yasa hannu ya kareta ya tsaya kallonta ita ko kanta naqasa banda rawa ba abinda jikinta keyi...

"Lallai amrata ta rame gsky dole abani matata"

Kuka ta fashe dashi hkn yasa ya rungumota jikinsa qarar bude qofar dasu kaji ne yasa suka saki juna suna kallon qofa


Ganin safiya ce yasa arman ya qara rungumo amra jikinsa tare da rada mata mgn a kunne shiru tayi ta lafe a jikinsa...

Safiya kuwa yacika tayi pamm dan hk tayi kukan kura ta finciko amra daga jikin arman basu ankare ba sai ta dai saukar mari sukaji safiya ta mari amra..a fusace arman ya mata guda biyu ganin tana qoqarin qara cacumo amra tana fadin

"Wallahi tallahi bazan yarda ba akan wannan yar iskar zaka mareni"

Ganin Abun nata bayi bane yasa ya hankadata tafada ta bige kanta jikin gado hartaji ciwo agoshi..

Itako amra toilet ta shige tasa key tana kuka...

"Ya arman nika hakade harnaji ciwo kalla fa"

Tana nuna masa hanun ta da ta tabo jinin..afusace ya nuna mata qofa

"Tashi ki fita kibar dakinan"

"Ya arman ni zaka kora"

"Ankoreki xaki tashi ko sena qara jimiki ciwo"

Kuka ta fashe dashi ta miqe ta fita da gudu bata tsaya ko inna ba saigun mama..nan ta zayyane mata abinda ya faru amma cewar ta me gaishe da amra ne shine amra ta mareta taje ramawa shine ya Arman ma ya qara marinya ya turata har taji ciwo ...

Fusata mama tayi ta ruqo hanun safiya suka fitoh...


Real Afreen ce💋
[9/4, 9:31 AM] Real Afreen ce💋: 🍡🍡🍡🍡
🍡🍡🍡🍡🍡
🍇🍇🍇🍇🍇
~Rikicin~
*{Babban gida}*

Na

_Faty Afreen_


*BARKA DA SALLAH*✍


_(Innayi wa illahirin masoyana barka da sallah nagode sosai..innajiran goron sallah)_


Dedicated dis page to all *Online Writers* Allah yaqara muku basira .kuma inna muku barka da sallah😍

Saqon Gaisuwata gareki sis khadija daga garin Maiduguri wacce aka fi sani da *didi lurf* nagode sosai bazan taba mantawa dake ba da kuma irin adduar da kikamin ba ngd..
Gaisuwata gareki *Zainab zakari yahaya*
Nagode sosai dear sisters...
*Anty hajara lawal daura* nagode nagode da kirana da kikayi kuma naki comment dinki tnx alot..


Episode *76-80*

Shiko Arman safiya na ficewa ya juya jikin qofar toilet yana bama amra hkr amma taqi budewa sedai yagaji ya fita abinsa yana ficewa ta fitoh tasa kayanta..
Bayan tagamane tana qoqarin kwanciya tajiyo sallamar mama fita tayi ahankali tare da amsawa yanayin data gansu ne yasa gabanta ya fadi..

"Inna Arman din..ynxu amra harkina da hanun da zaki mari safiya?ko a girme bata girmeki ba?"

Cike da mamaki amra ta kalli safiya wace ke yan harare harare..a iya saninta ita tamareta..

"Bazaki qaraso nan ba jiba yadda ya fasa mata baki SBD ke"

Cikin zafin nama mama tasa hannu zata fizgo amra suka jiyo muryar ammy

"Ze zangani haka?"

Tsaki mama tayi ta koma gefe ta tsaya...

"Meyafaru ne maman safiya"

"Kiduba kigani abinda su kama safiya wallahi itama seta zaku"

Ran ammy ne ya back kafin ta soma fadin

"Amma se ynxu na tabbatar dikkanku baku da hankali"
Sake baki sukayi suna kallon ammy da mama ki

"Ynxu ke dan amra tamari safiya shine har kike da bakin mgn..ita safiya kinmanta da abinda ta mana ne? Kuma mukayi shiru..seke dan anmareta toh wallahi in Baku bar nanba dikka zan qara muku..

" lallai ammy wuyanki tayi kauri..toh wlhi kujirani zakuga aiki da cikawa kowa yaci tuwo dani miya yasha"

Mama na kaiwa nan ta ja safiya suka fice..
Hkr ammy ta ba amra kafin amra ta koma daki amra tayi ta dauko hijab dinta ta nufi dakin goggo..


*Night*

Tafiya safiya takeyi taji anshaqota qoqarin ihu tayi amma ya to she bakinta ya hydar ne..
Shiru tayi tana zaro ido toh metama ya hydar..

Shaqeta yayi da bango sosai tana kiciniyar kwacewa amma ta kasa.qasa qasa yayi da muryar sa yana fadin

"Kinutsu tinkan na miki abinda yafi hkn"

Shiru safiya tayi tana maida nunfashi..

"Me amra ta miki har kika kashemin da?najira naga ko za a bimasa haqinsaamma banga alama ba dan hk zanmiki abinda bazaki taba mantawa dani ba".

Hakuri tafara bashi amma inna sanda yadage ya dauketa da mari me kyau..ganin zatayi ihu ya qara to she mana baki..

Rawa jikinta yahauyi dik ta tsorata tana basa hakuri..
Jin muryar Abban Amra ne yasa yayi saurin sakinta yabar gurin yana fadin..

" ki kiyayi haduwarmu tagaba"

tsugunawa tayi agurin tana kuka sosai ..


Ahankali Arman ya turoma kofar dakin goggo tare dayin sallama ga mamakinsa sai ganin amra yayi kwance apalon..
Cikin sauri ya karasa gabanta..

"Baby kinan tindazu shine baki kirani ba"

Ganin shiru yasa yagane barci take dan haka ya sunkuceta dakin da take kwana a part din goggo yashigar da ita kan gado ya kwantar da ita jiyayi ta qara riqoasa sosai dan hk yayi dariya nan yagane idonta biyu..

"Watoh kinban wahala bakisan kinada nauyi ba"

Idonta rufe tasoma mgn

"Mekakeyi ynxu karfe 9 fa bakayi barci ba"

"Kenaje dubowa naga part dinku akulle shine na taho nan naga goggo.."

Murmushi kawai tayi ya cigaba da fadin

"Ya jikin naki naji kaman zazzabin ya sauka ko?"

Eh tafada tare dagyda masa kai..

"Baby karki manta gobe ne tafiya ta fa da safe"

Shiru amra tayi ta lafe ajikinsa tana hawaye...

Wani iri yaji dan hk ya shiga rarrashinta..

"Kibarkuka dan Allah baby am so sory"

"Bakyaso inyi aiki insamu kudi ingama ginina mubar gidanan?"

Gyda kaita yi allamun eh..

Yarungumota tsam ganin tana jin barci yasa ya miqe ya kashe wutar dakin kusa da ita yadawo ya kwanta..

Cikin barci taji Anna taba ta afurgice ta miqe ganin ya Arman yasa tasoma fadin

"Mene hk baby harka tsoratani"

Murmushi yayi tare da qoqarin dora bakinsa kan nata..
Cikin sauri ta turesa ta tashi..

Kallonta yayi yasom fadin

"Guduna kikeyi?"
Gydakai tayi alamun a'a ..
Allamu ya mata da hannu atanta matso jikinta na rawa ta matso kusa dashi rungumeta yayi sosai ta baya yasoma mata mgn cikin kunenta..

"Baby karki manta ni mijinki ne ban sakeki ba..innaso kafin intafi inbarmiki babyna yaddabazasu samu damar rabamu ba..ko baby"

Guda masa kai tayi nanfa salon yasoma canja wa nikuma na baro dakin✋🏼...


Asbah nayi arman ya miqe ta nufi toilet wanka yayi tare da dora alwalla..
Nan yayi sallar kafi ya tasheta ya sunkuceta sukai toilet..


Misalin qarfe 9. Arman yashiga part dinsu mum yagani a dinning cike da fara'a ya gaidata..

"Arman ya inna ka kwana ne..yau zakatafi naga sai wani fara'a kakeyi"

Sosa qeya ya farayi tana fadin

"Mum bakomai ynxu xanje inshirya"

"Toh a inna ka kwana yau?"

Nanfa yasoma inda inda yarasa inna zece daga bisani zurawa yayi da gudu ya shige daki yana fadin

"Mum nayi latti fa"


Bayan yagama shiryawa ne yafitoh ya tarar mum tagama hada brk zama yayi itama tazauna kusa dashi ya bude yanaci..

"Mum plxx idan natafi inda hali Amra ta dawo gurin ki plxxx mum"

Shiru mumy tayi tanason gano wani abu daga yanayin mgnrsa..

"Amra kuma?toh in sun ban ita setadawo nan din..amma meyasa kkso yadawo nan"

"Hhhh bakomai mum kawai innaso kekidinga kulamin da ita ne kafin nadawo"

"Ohhhh toh inna amra"

"Tana dakin goggo barci na barota tanayi"

"Ohh hhh ynxu na gane🤔🤔sekacemin gurin amra ka kwana"

"Nooo mumy ba haka bane"

Kallonsa tayi sosai kafin ta soma fadin

"Shknan Arman Allah dai yasa da rabo a tsakani"

Murmushi yayi cike da kunya yana fadin ameen...

Sallama yama mum ya fitoh dik yabi ko inna ya musu sallama har gun anty Amarya dik da ba wani amsa sa takeyi ba..

Biyoshi safiya tayi dan hk saidai sun fitoh ya shaqota...
"Wallahi idan naji ance kintabamin mata zakigane kurenki"

Saketayayi ya wuce dakin goggo apalo ya isketa ya gaidata kafin ya shige daki harynxu amra barci takeyi..kissya mata a goshi ya miqe ya fice sallama yama goggo kafin ya fitoh yaqara shiga part dinsu..

"Mum my se munyi waya.."

Dariya kawai mum tayi ya fice


*Real Afreen ce💋*
[9/5, 1:10 PM] Real Afreen ce💋: 🍡🍡🍡🍡
🍡🍡🍡🍡🍡
🍇🍇🍇🍇🍇
~Rikicin~
*{Babban gida}*

Na

_Faty Afreen_


Na sadaukar da wannan shafi zuwa gareku *Masoyan Littafina Rikicin babban gida*..


Afreennovelseries.blogspot.com

Vote me and follow me on watpadd
*Fatyafreen1*

Like ma page on facebook as
*Afreen novels series*

Join ma group on Facebook
*Faty Afreen novels*

And via watsapp as
*Afreen novels series*


~Shout out to all my love Ones~💋💋💋


Episode *81-85*


Dariya kawai mum tayi ya fice abinsa..


"Mama ynxu ya zanyi wallahi mama innason ya Arman shine farincikina"
acewar safiya wacce ke zaune kusa da mama..mama ce ta nunfasa tare da fadin

"kiyi hkr safiya zanyi iya qoqarin insha Allahu sai Arman ya zama naki"

Nan sukayi ta hira yasu yasu abinsu..


Turo qofar dakin dakin da Amra ke ciki akayi ahankali Hydar me yashigo kwance Amra take har ynxu tana shaqar barcin ta daidai itama safiya ta shigo afusace kenan ganin hydar ya shiga yasa ta nufi window cikin sanda...

Ahankali ta yaye labulen window din..hydar me ya nufi kusa da amra ganin barci takeyi yasa ya kwanta kusa da ita..

Itako amra atunaninta Arman yasa ta matsa kusa dashi...

Itako Safiya camerar wayarta ta saita ta kashe flash ta musu hotona har guda hudu kafin ta juya ta tafi..
Amra ko cikin barci takejin kanshin turaren kamar bana Arman ba dan hk tayi saurin miqewa ga mamakinta sai ganin hydar tayi..

Miqewa tayi dasauri

"Meyakawoka nan?"

"Hhhh amra kenan akullun inna fadamiki ni ke ta wace ke tawa"

"Wallahi na tsaneka na tsanek"

Qasa da muryar hydar yayi tare da sa hannu yana goge hancinsa yana Jan iska..
"Amra menayi miki menamiki..yakamata kiji haushi an rabamu da babyn mu amma naga abin be dameki ba"

"Akan me ze dameni ai nagode wa Allah dayasa na huta bazan taba zama taka ba har a bad a"

"Haba baby kibar fadan hk mana"

Kokarin matsowa kusa da iya ya farayi dan hk tayi wuf ta kawo plate din kusa da ita ta biga masa agoshi..

Tamiqe da gudu ta nufi toilet...safe goshin nasa yayi ya miqe ya fice daga dakin..

Safiya ko tana barin gurin dakinta ta nufa tana kallon hotunan tana murmushi..

"Taya zan turawa ya Arman hotunan sune kawai zasu taimaka min yazanyi ynxu"

"Yauwa innada tsohoton sim card bara na bude watsapp dashi na tura masa kawai"

Murmushin mugunta safiya tayi tare da fadawa kan gado tana lumshe idanunta

"Arman ka kusa kazama nawa"

Muryar baba taji yana kiranta dan hk tayi wuf ta miqe ta fita..
Palo ta iske sa ransa a bace mama na gefe itama fuskarta ba walwala..

"Baba sannu da***"

Bata qarasa mgnr ba taji sauran mari har biyu afuskarta..

"Ke har kin iya ki daki Amra cikin ta yazube?" Yaushe kika zama hk

Kuka kawai safiya ta fashe dashi rai bace mama ta soma fadin

"Haba dan Allah kabita ahankali mana"

"Dallah rufamin baki ai tafiya Ku daya ace bakya mata fada dik abubuwan da takeyi na tabbata sun bar mgnr me sbd zumunci karya naci.."

"Gsky karka qara dukan min 'yata"

"Wallahi kiyi ahankali idan ba hk ba zan hada dakeda ita in Baku mamaki..kekuma ki jirani zanyi maganinki"

Ya fada yana nuna safiya..yana kaiwa nan ya fice daga palon abinsa
[9/5, 1:07 PM] Real Afreen ce💋: Rarrashinta mama ta soma yi tana bata hkr..


Misalin karfe 3:00pm Arman ya isa gun aikin sa yana isa ya kira mum awaya

"Son har kun isa"
"Eh mum"

Nansuka gaisa kafin yasoma tmbyrta amra
.
"Mum inna Amra".

" dazu da azahar tashigo amma bara na aika safeena ta kirata seku gaisa"

Toh ya amsa da yana ma mum godiya kafin sukai sallama..

"Safeena!!!"

Fitowa tayi daga kitchen tana amsa kiran

"Plxx jeki kiramin Amra tazo nan"

Amsawa tayi da toh ta zafi hijab dinta ta fice..part din goggo tafara zuwa bata isketa can ba kafin ta nufi part din su amra..
Palo ta isketa zaune ta shiga da sallama..

"Yauwa safeena kamar kinsan inna nemanki"

"Toh ya aikai ne matar yaya"

"So nake kiban Aron waya nakira ya Arman dan Allah"

"Toh naji amma ynxu tashi muje mumy na kiran ki.."

Daki tashiga ta sanar da ammy kafin suka fice..

Da sallamarsu suka shiga mum ta miqamata wayarta tare da cewa safeena takaita dakinta Arman zekira suyi waya..

Amsar wayar tayi suka nufi dakin safeena..

Ko zama basuyi ba wayar ta soma ruri dan hk safeena ta fice ta koma kitchen abinta..

"Hello mum harynxu bata zo bane".

" Baby"!!!

Jin muryar amra yasa yayi murmushi tare da fadin

"Baby harkin fara kewatane?"

"Ehmana kaidai katafi bansani ba"

"Sory babyna banason damunkine shiyasa kiyi hakuri kinji"

Murmushi tayi kafin suka cigaba da hirarsu

"Yauwa baby dama wata shawara nakeson muyi"

"Namefa innajinka"

"Meze hana kidawo gurin mum da zama seki zauna adakina kafin nadawo ko?"

"Toh amma Abba ze yarda.."

"Karki damu indai kin amince dadyna zeyi mgn da abba kinji"

"Shknan bakomai nima nafison hkn"

Hakadai suka cigaba da hirarsu bayan sun gama ne yace taba mum wayar kaimata tayi nan yake mata zancen amra ta yarda dan hk tama dady mgn..sosai mum taji dadi ta amsa da toh"


Dare nayi dady yadawo mum ta masa bayani tinda dai Arman basakin amra yayi ba kuma cikin da suke taqama dashi ai ya zube dan hk kawai abasu amra yadawo gurin su..

Shima dady be musa ba yace zeyi iya qoqarinsa..
Washe gari da safe dady ya nufi gurin goggo ya mata bayani..

Sosai goggo tayi na'am da zancen dady dan itama tanason zaman Arman da amra..ba bata lkcin goggo tasa aka kira Abban Amra ..

"Toh kaga dik abubuwan da kukeyi bansa baki ba ko ba hk ba"

"Hakane " acewar Abban amra..

"Toh wa'annan yara Amra da Arman dakake qoqarin rabasu bazeyiyu ba..Arman ba sakinta yayi ba kuma cikinan ko wata uku beyi ba ya zube dan hk ka maida masa matarsa tinda dai suna son junansu"

"Amma goggo ai"

"Indai har na isa dakai ka basa matarsa kai sona ke ma kumaidata gun mahaifiyar sa da zama har Allah yadawo da ita kai bakada hankali ne da aure akanta fa tinkan raina ya baci amaida masa matarsa sonake ma a sake sabon saurin aure"

Ba yadda Abban amra ya iya dole ya amin ce juma'ah me zuwa za a sake sabon daurin aure amma ynxu amra zata koma gun mum da zama..

"Kuma dik abinda za ayi banso su hydar Susan anayi saboda banason wata doguwar hayaniya Ku tattaro abokansa da naku kuje babban masallaci ayi dan yarinyarnan banso kuqarasa Ku kyaleta ta huta hakanan"

Ba musu suka amsa da toh abba ya fice dady ko godiya yarinqawa goggo..

Nanfa aka kira arman aka fada masa murna sosai yadinga yi.. Yana musu godiya..

Bayan ansake sabon daurin aure ne aka tattaro Amra aka dawo da ita gun mum dik abinda akeyi anty Amarya da hydar basu San me akeyi ba..

Dakin Arman aka kaita amma tace itagun safeena zata zauna..

Bayan saurin auren da sati daya ne safiya tasa sim dinta ta turawa ya Arman kaf hotunan nan data dauka...

Misalin karfe 8 yadawo daga aiki harya day wayarsa ze kira safeena dan dawayarta suke waya da amra senayi shawarar yafara kunna data yaga ko hotunan amra da yace safeena ta turo ko ta turomasa...

Messages ne suka fara shigowa aiko Sega message din safeena yana budewa yaga hotunan amra ba qaramin kyau tamasa dan hk tafiya da zummar kiranta yana komawa gun messages yaga anturo masa hotona da baquwar number budewa yayi ya ajiye wayar ya tafi debo ruwan sha....


_bance Ku tsorata ba fans_😜


09078131942


*Real Afreen ce💋*
[9/5, 3:49 PM] Real Afreen ce💋: 🍡🍡🍡🍡
🍡🍡🍡🍡🍡
🍇🍇🍇🍇🍇
~Rikicin~
*{Babban gida}*

Na

_Faty Afreen_


Nasadaukar da wannan shafin gareki swt *👱🏻‍♀Sadieey Smart💞* Thanks alot kina encouraging dina fa qaunarki nake yanmata💋..👩‍👧🤳 irinan munyi selfpic ne fa yakukaganmu fans😜


Shout out to all ma fans💋inji dai a last page bawanda ya tsorata ko😜


Episode *86-90*


Yaga anturo masa hoto da baquwar number budewa yayi ya ajiye wayar ya tafi debo ruwan sha

Yana dawowa lokacin hotunan sungama budewa daukar wayar yayi tare da kafa cup din abakinsa hotunan dayagani ne yasa yafurzar da ruwan dake bakinsa tare da jefar da cup din gefe ya miqewa tsaye a tsorace yana fadin wat!!!

Zooming din hoton ya kumayi tabbas Amra ce da hydar...

Numbern da akaturomasa dashi yasoma kira amma yaji a kashe..

Safiya ko can ba abinda takeyi banda dariya jindadi tasan tabbas yagani..

Arman kuwa anan ya bar wayarsa adaddafe ya qarasa dakinsa kan gado ya fada ya kwanta yarasa meke masa dadi..

Atunaninsa Amra sansa takeyi ynxu tadena san hydar amma meyasa zata kwanta kusa dashi..watoh dik yaudararsa takeyi dama basanshi take ba..kuma ma abin haushi da igiyar auransa akanta suke abinda sukaga dama😭😭...

Kuka yafashe dashi yadauki pillow dindake gefensa ya jefar akasa..wani irin sarawa kansa yakeyi ba abinda yake gani banda hoton Amra da hydar..


Amra ko yau dakin Arman tashige ta kwanta kan gadonsa wayar Safeena ce ahanunta jiran kiransa kawai takeyi amma taji shiru gashi har qarfe 10:30..

Hankalin amra dik yatashi tana tunanin meyasa Yau Arman be kirata ba..

Kiran wayarsa ta soma yi amma inna wayar nata ringing shiru ba'a dauka ba..
Shiko yana can kwance sama sama yake jiyo ringing din wayar tasa..
Daga bisani ma barci yadaukesa..
Itama yaukam nan dakinsa ta kwana tana zaman jiran kiransa har barci yadaukesa...


*Washe gari*

Asbah nayi yamiqe yayi alwalla ya fice ya nufi masallaci donyin sallah..
Nanda da sati daya zeje gida dan hk yana ta addu'ar Allah ya cire masa sonta azuciyarsa..

Itama amra can tana tashi ta gyara dakin kasan cewar tinda yadawo part dinsu kullun saitashiga ta gyara dakin ta wanke toilet koda beyi komai ba turaren wutama tajesawa ynxu dakashiga dakin qamshi yake fiye da da....

Yauma Amra ta din da tatashi take daman kiran wayarsa amma yana ganin kiran amma yaqi dauka..

Haka suke ta zama kullun saiyakira mum sungaisa harda safeena da sauran qanensa amma dazarar ance masa ga Amra zece toh data amsa wayar ze latse wayar abunsa ya kashe..


3days later

"Mum dan Allah inkinyi waya da ya Arman kice inna gaida shi"
"Bara takura seku gaisa ai"

"A'a mum ai baya daukan wayata ynxu kuma kullun in anbani wayar mugaisa se inga ya kashe kuma baya kirana"

"Kamarya kenan bangane ba"

Nan Amra yadinga zazazzago mata nagani mum tacika da mamaki Ashe shiyasa kwana biyu baya yawan surutun anbaton amra ba..

"Kiyi hkr amra xan masa mgn naji..amma ke kin tabbatar ba abinda kk masa"..

"eh bakomai kam iya Sanina mum"

"Shknan jeki karki damu kinji"

Amsawa tayi datoh ta miqe...


*Night*

Fitowa amra tayi cikin hijabi ta sanarda mum cewar zataje tagaida goggo da ammynta toh mum tace mata dan hk tafice..

Kamar hydar na kiranta tana fita ya riqota..

"Amra kinmanta dani ko kodan kinjini shiru kwana biyu ko cigiyata bakyayi"

"Mtsw ka qyaleni banason irin haka"

"Baby nasan kina sona plxx baby"

"Bana sonka banason ka"

"Lallai zanyi maganinki"

Qoqarin dora bakinsa yake kan nata dan haka ta tattaro karfinta ta turesa tare da kwasamasa mari...

Cikin zafin nama tana haqi ta nunasa da yatsa tana fadin

"Kai wanne irin Maye ne nace banasonka tinkan na illata ka ka fita harkata"

Juyawa tayi tafara tafi shiko dariya yayi hanunsa na kan kuncinsa yasoma fadin

"Baby ai kin illatani da sanki ..konazo na rakaki ne"

Dariya ya qara kwashewa dashi kafin ya wuce abinsa..itako tafe take tana sharar hawaye atanta tana fadin

"Da wanne zanji da Fushun da arman yakeyi koda takurar da hydar yakemin nagaji"


Dakin goggo tafada tana kuka nan goggo ta rarrasheta tana nan take tmbyrta meyafaru..
Labari yashiga bata tin lkcin da arman ya tafi yazo yasameta a dakin da kuma ynxu da ya tareta gashi arman baya kiranta baya daga wayarta..

"Hkr goggo ta bata tare da rarrashenta"


Canko fitaramra keda wuya mum ta kira arman bayan sungaisane tafara masa mgn

"Arman mene amra ta maka baka kiranta baka daga kiranta"

Shiru yayi kafin yasoma fadin

"Bakomai mum jibi zan dawo insha Allah karki damu"

Shknan kawai mum tace...


*Yau takama ranar da Arman ze dawo*

"Amra ki girkama arman abinci yau ze dawo"

Farinciki sosai amra takeyi ...gyaran dakinsa tafarayi tare da juya zaman furnitures din dakin yayi kyau sosai yasha turare..
Abinci merai da lafiya ta girka masa sosai...
Mum ko taji dadin yadda amra ta damu da arman...

Safeena ko sai tsokanarta takeyi..
Tana gama girkin take tayi wanka tasha doguwar Riga mekysu zatayi fitting dinta..

Misalin 5:30pm ya ido dakin kowa sanda ya leqa yagaidasu kafin ya shiga part dinsu dikka qanensa suka taso suna masa sannu da zuwa murna kowa yakeyi da dawowarsa...

Fitowa Amra tayi sosai ta masa kyau amma ya fuske kallo daya ya mata yakauda kansa mum ko tana ankare dahakan..
Gaidasa tayi amma sama sama ya amsa..

Mumce tace yaje ya watsa ruwayazo yaci abinci miqewa yayi ya nufi dakinsa yana zuwa yaga dakin yayi kyau ga qamshi ..
Canko mum ce ta mata allamar ta bisa
[9/5, 3:46 PM] Real Afreen ce💋: Tana shiga dakin taga yana kallekalle..
Murmushi tayi tana fadin

"Baby dakin yayi kyau ko?"

Afusace ya juyo ya shaqeta jikin bango idanunsa sun kada sunyi jawur

"Uban wa yaceki juya min daki"

Mum najin hayaniyarsa ta kora qanensa dik suka fice yarage daga ita sai safeena kofar dakin tazo ta murda ga mamakinta sai gani tayi ya shaqe Amra jikin bango sai huci yakeyi..

"Bakiji menace ba ubanwa ya ce ki tabamin dakina na?"

"Kaiii saketa bakada hakaline"
.saketa yayi ya wuce toilet haryakai bakin qofa kafin yajuyo yana fadin

"Tin kafin na fusata ki maidamin dakina yadda kikagansa"

Amra ko safeena ta riqeta ba abinda jikinta yakeyi inbarawa ba sai kuka da takeyi..shima kansa yana watsa ruwa amma ba abinda yakeyi se hawaye...

Bayan yayi wanka ne yafitoh ya nufi dinning

Ya bude abincin kenan yazuba haryakai cokali daya amra da da safeena da mum suna zaune a palon amra har ynxu kuka takeyi..

Furxar da abincin yayi yafara gwadawa safeena kira..
"Safeena wayayi girki nan"

"Amra ce ta girka ma"

"Jeki dafamin indomie kekuma idan kinga dama ki zo ki kwashe tarkacen ki"

Simi simi ta miqe ta shiga kwashe plates din tana kuka duqar da kansa yayi qasa mum na kallonsa yana share hawaye shima...


*Real Afreen ce*?

🍡🍡🍡🍡
🍡🍡🍡🍡🍡
🍇🍇🍇🍇🍇
~Rikicin~
*{Babban gida}*

Na

_Faty Afreen_


Nasadaukar da wannan shafin zuwa ga dikka members din *BAIWA ASSOCIATION* Allah yataimaka swties💋💋


_Godiya ga fans dina masoya Rikicin babban gida nagode da kulawarku da addu'o'inku gareni tnx a lot_


Episode *91-95*

Simi simi ta miqe ta shiga kwashe plates din tana kuka duqar da kansa yayi qasa mum na kallonsa yana share hawaye shima...

Tsaye Safeena ta tsaya tana kallonsu ya daho ya kalleta..

"Bazaki wuce ba sena bata miki rai"

Turo baki safeena tayi ta wuce kitchen din..
Amra ma kwashe kwanukan tayi ta nufi kitchen din tana kuka..

Mum nazaune tana kallonsa badai tace dashi komai ba se dannar wayarsa yakeyi daga bisani yasoma kiran amra

"Amra Amra!!!

Cikin dashashiyar murya ta amsa ta fitoh tana sharar hawaye...

" kee me aka miki kike kuka..bacewa nayi kije kimaidamin dakina yadda kika sameshi ba..zaki wuce ko sena tashi"

Jiki sanyaye ta shige dakin..Bayan yan mintina Safeena ta fitoh da plate din indomie karba yayi ya soma cin abincin..

Hanyar dakin safeena ta nufa domin taya amra aikuwa ya daka mata tsawa tare da fadin

"Keee inna za kije?"

"Amra zantaya gyaran"

"Dallah wuce kibar min nan"

Sai ynxu mum ta tanka musu

"Safeena shige ki tayata"

Shigewa tayi shikuma ya sunkuyar da kansa qasa

"Kazo nan Arman wulakancin naka ya isheni haka kazo nace ko "

Acewar mum

Miqewa yayi ya nufi inda mum take ya zauna..
"Son meke faruwa ne ya daga dawowarka zaka muxgunawa yar mutane?"

"Mum bata sona dik yaudarata takeyi bayan fadan innasonta shiyasa zatamin dik abinda taga dama menayi da zan fuskanci hakan"

Shiru mum tayi daga bisani tace ya mata bayanin abinda ya faru Qin fadama ta yayi dan acewar sa be so mum taji haushinta..

Sedai mum tati mitarta ta qyalesa..


*Night*

Kwance amra take kan gadon safeena ta rasa meke mata dadi shigowa mum tayi tana fadin

"Ke amra mrkikeyi anan..maza miqe kitafi gurin mijinki kije Ku warware matsala dake tsakaninku tashi maza"

Miqewa amra tayi ta fice batare datama mum musu ba gabanta na faduwa ta tura koda dakin cikin sa'a taga baya dakin..bakin gadon sa ta zauna..

Wayarsa tagani kusa da ita dan hk tadauka gallarey dina yashiga tana kallon hotuma aiko taga hotonan ita da hydar.. Wani iri taji dan tasan da alama abinda yasa arman fushi kenan toh eama ya turo hoton?

Wayar ce ta soma ringing sunan safiya ne darodaro a jikin screen din dauka tayi tare da karawa akunne

"Ya Arman dina Ashe kadaeo shine baka fadamin ba"
.
"Bazaki fita daga harkar mijina ba ko yagi qarfin ki wallahi"

Dariya safiya tayi tana fadin

"Ai kuma na gaba yayi gaba ynxu arman nawane"

"Walllaaahhh***"

Bata qarasa zancen ta ba taji an fizge wayar tana dagowa taga arman..
Kashe wayar yayi ya jefata kan gado ..ya ruqo hanun Amra ya kaita bakin kofa..

"Waya baki ikon shigowa dakina"

Kuka tafarayi tana fadin

"Dan Allah ya Arman ka tsaya na ma bayani"

"Ba abinda zaki cemin SBD nasan ynxu kinriga kinga abinda ykmt ki gani..bakyasona meyasa kk yaudarata..bari kiji zanje in auri wacce take sona..now get out"

"Ya arman plxx ka saurareni dan Allah"

Bude kofar yayi ya turata waje ya rufe qofar abinsa yana hawaye itama kanta kuka takeyi..

Agun ta zauna tana kuka har barci ya dauketa..kinga shiru yasa yaje ya bude qofar yaga ko tafiya tayi ga mamakinsa yana budewa yaga ta taho luuuu zata fadi kasancewar jikin qofar take..
Cikin sauri ya dauketa ya sun kuce ta ya shiga dakin da ita ya kwantar da ita..

Kwanciya yayi shima har yasa hannu ze rungumota jikinsa ya tuno da hotunan haushi yaji ya qara kamasa ya juya gefe ya kwanta..

Asbah nayi ya miqe yaje yayi sallah yana dawowa ya isketa kwance..

Tashinta yayi ta bude ido da mamaki ta ganta a dakinsa

"Zaki tashi ki ficemin a dakin ko ya akayi?"

Miqewa tayi tana fadin

"Ya Arman plxx kasaurareni dan Allah"

"Amra tin muna shiri da juna ki fita adakinan"

Juyawa tayi tafice daga dakin tana kuka tashiga dakin safeena..

"Matar yaya ya akayi ne ainazata kun gyarota"

"Safeena na shiga uku wani yadaukeni hoto da hydar ya turamasa kuma ynxu yace aure zeyi kuma nasan safiya XE aura.wayyoh Allah na""'

Kuka takeyi sosai safeena ta shiga rarrashinta...


_kuyi hkr banda caji anjima Inna samu caji zan qara posting wani tnx fans_


*Real Afreen ce💋*?


🍡🍡🍡🍡
🍡🍡🍡🍡🍡
🍇🍇🍇🍇🍇
~Rikicin~
*{Babban gida}*

Na

_Faty Afreen_


Nasadaukar da wannan shafin zuwa gareku
*Didi lurff*
*Slim small*
*Fadeela lamido*
*Cwt jiddah*
*Hamagee muh'd*

💋💋Nagode da qaunarku gareni


Vote me on watpadd as
*fatyafreen1*


End of book *01*


Episode *96-100*

"Safeena na shiga uku wani yadaukeni hoto da hydar ya turamasa kum ynxu yace aure zeyi kuma nasan safiya ze aura.wayyoh Allah na"

Kuka takeyi sosai safeena ta shiga rarrashinta...

"Kiyi hakuri amra amma waye zeyi hakan?"

Cikin shesheqar kuka amra ta dago tana share fuska tana fadin

"Nasan ba Wanda zeyi haka inba ya hydar ba dan shiga biyoni dakin..wallahi zanje insamesa ya tukurawa rayuwata ya yakeso inyi ne?"

"Amra kar kije ya qara zama wata matsala ki qyaleshi kawai ynxu ki maida hankali ki sa ya Arman ya fahimci balaifinki bane kisa yardarsa ta dawo gareki..saboda idan ya auri safiya akwai matsala"

"Safeena dole senasami ya hydar baze yiyu ace yadinga min dik abinda yaga dama ba"

Shigewa toilet kawai Amra tayi tana share hawaye batare da tajira taji abinda safeena zatace ba


Zaune ya Arman yake a dinning yana danna laptop dinsa..
Amra ce ta fitoh daga daki ta nufo inda yake gaidasa yayi amma hankalinsa na kan laptop dinsa ya amsa ko kallonta beyi ba...

"Ya Arman dan Allah ka tsaya ka saurareni plxx"

"Amra ki qyaleni bana bukatar ki arayuwata kitafi ki bani wuri"

"Ya Arman wallahi ba laifina bane ya hydar ne ya!!!!!

" ya isa!!!"✋🏼

Ya daka mata tsawa tare da miqewa tsaye ya fice daga part dinma..

Kuka kawai takeyi shiko part din goggo ya nufa...
Cikin shesheqar kuka ta nufi dakin safiya wayar safiya ta dauka ta shiga kiran ya hydar

"Hello safiya ya akayi?"

"Ba ita bace"
"Ohhh amra...hhhh dama nasan wataran dole ki nemeni"

"Hmmm anjima wajan karfe 8 mu hadu abayan corridor din part dinku"

"Auuu baby yaukuma son ganina kikeyi"

"Kadaiji me nace"

Tana fadan hk ta kashe wayar tare da fadawa kan gado tana kuka...


Arman ko yana shiga dakin goggo ya iske tana barci dan hk yayi ficewarsa daga gidan ma...


*Night*

Hijab amra tasa ta nufi qofar fita daga dakin safeena ce ta tsaidata da fadin

"Amra inna zaki kuma?"

"Ynxu xanje indawo"

"Indai gun ya hydar zaki gwara ki hakura"

"Ke bacan zani ba ynxu xandawo"

Tabe baki kawai Safeena tayi ta cigaba da danna wayarta dake hanunta...

Fita amra tayi ya arman ta gani zaune saman kujera fuduwa gabanta yayi..ta danne xuciyar ta ta nufi inda yake

"Ya Arman dan Allah xanje gurin ammy indawo"

Beko kalleta ba ya amsa mata da
"Riqe miki qara nayi? Dallah matsamin annan"

Miqe wa tayi ta nufi hanyar qofa wata iriyar ajiyar zuciya yayi ta fita tafe take kamar wata tsohuwar munafuka tana tana tafe tana waige waige...

Safiya dake jikin corridor dinsu tana waya

"Ai qawata gobe zanzo dik yanda za ayi ayi so nake na mallakesa se abinda nace zeyi"


Hango amra yayi tana ta waige waige tsayawa tayi kallonta ga mamakinta sai taga Amra ta nufi bayan dakin anty Amarya.. Cikin sauri ta cewa qawar tata zata qara kiranta tana zuwa...

Katse wayar tayi tabi bayan Amra ga mamakinta se ganin hydar tayi agun

"Uhhh baby tindazu nake jiranki annan"

"Ba abinda ya kawoni nan ba kenan"

Murmushin mugunta safiy tayi taja gefe ta soma kiranta Arman kira biyu ta masa be dauka ba ana ukun ne ya dauka yana fadin

"Safiya ya akayi ne?"

"Ya Arman inna matarka take?"

"Ya akayi?tatafi gurin ammy?"

Wata iriyar guntuwar dariya safiya tayi dan hanka tace

"Toh bawani gurin ammy kazo wajan dakin su hydar ta baya gatanan ita dashi"

Wat!!! Kawai ya fada ya mike cikin hanzari ya fitoh .

Ita kuma can sun at a drama da hydar

"Ya hydar me na maka kkso ka hanani sukuni arayuwata?kafiso kayita hadani da mijina"

"Amra kenan kefa tawa ce kuma kullun inna fadamiki to wai mema na miki? "

Daidai lokacin ya Arman ya qara so gurin safiya ta nuna masa su

Ba abinda jikinsa yakeyi se rawa wani irin zafin kishi ne kecinsa idanunsa sunyi jaaa..

Safiya daga gefe murmushin mugunta da jindadi kawai takeyi...

Amra ce take fadin

"Meyasa zaka sa adauki hotonmu ka nunawa ya Arman?"

Dik abinda suke fada Arman da safiya basa jinsu

Cikin rashin fahimta Hydar yace

"Kamar ya bangane ba"

"Dama bazaka gane ba meyasa zaka tura masa hoton?"

Ruqota hydar yayi GAM yana fadin

"Wai wa anne hotuna kike nufi?"

Arman na ganin haka ya juya yabar gurin afusace..

Tafiyaraa keda wuya amra ta tattaro dikqarfinta ta kwance tare da Marin ya hydar tana fadin

"Karka qara kulani kuma kome kamin bazan yafema ba"


Safiya ganin amra na shirin barcin gurin tayi saurin boyewa aranta tana fadin

"Naji dadi da Arman bega marindata ma hydar ba"

Amra ko part dinsu ta nufa ta shige dakinta dake part din ta kwanta tanata sharba kuka


*Real Afreen ce*
Chapter 3 · 0% Book details