CHAPTER 14
Rana Daya Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
*BY HALIMA ABDULLAHI K/MASHI*
*Wannan littafin na kudi ne akan farashin 300,idan kuna bukata zaku turo kudin ku ta wannan account number
```ACT<<0700549935
Halima Abdullahi Access bank sai ku turo shidar biya ta wannan number 09028485925```
*Ko kuma katin Mtn ta wannan number 09068032427 Ga masu son Audio na littafin RANA DAYA shima muna dashi cmplt ku turo kudin ku ta account number din da muka bada can sama
ko kuma katin Mtn ta wannan number 09068032427 idan baki shirya siya ba ki bari sai kin shirya sai kiyi magana*
*Masu son tallata masu hajar su suyi magana ta wannan number 09068032427 zamuyi maku cikin sauki*
kare mutuncin auranki." Salma ta ce, "Na gode
Yaya, Yaushe zan fara zuwa?"
Ya ce,
"Ina son nan da ranar Monday (Litinin)nake son ki soma zuwa insha Allah." Salma tayi ta godiya!
Ranar ko baccin kirki bata yi ba, ta tashi
tana ta kwatanta irin tafiyar da zata yi in zata Makaranta. Haka kuwa washegari sai gashi da form, da jaka, da takardu, da uniform kala biyu. Tamkar
* sallah Salma taji, ya ce
"Saura safa da takalmi.
" TaCe Yaya duk kasuwa kaje ka siyo?"
Ya ce
"A'a Makarantar suke badawa. Takalmi da safa ne suka fad
kalar da za a siya."
Sun je Makarantar an yi mata tambayoyi, in da suka gano tasan abubuwa sai dai bata jin Turanci.
Da za su sa ta SS1 sai suka ce sai dai ta maimaita JS2.
Salma, ba ta damu ba, ita ko JS1 ne bata da matsala. Ranar Litinin kuwa randa Salma zata fara
zuwa Makaranta dama kwana tayi bata runtsa ba,gani take kafin gari ya waye za a tashi duniya.
Tun kiran farko ta farka ranar ba dakinta yake ba, tayi wanka ta zauna jiran ayi kiran shiga
*Masallaci, Ranar ko karin kumallo kasa yi tayi
Riga da siket ne, siket din mai fadi kadan ya Wuce gwiwa.
Amma suna saka wando baki irin damammen nan, sannan safarsu tana zuwa Kwauri daidai in da wandon ya tsaya, sai riga fara da farin karamin hijabi, siket din kuma ruwan hoda.
Hakan yasa kayan suka yi mata matukar kyau.
Ta taje gashinta ta kama shi. Ta kalli madubi, sai
ta tuna wata Sajida a kusa da gidansu can Zariya,
suma haka suke saka kayan Makaranta, ita da
kannenta su hau keke kowa da nashi.
Ita dai suna bata sha'awa tun da, amma Sajidar
sai take musu dariya in taga sun fito suma za su
tafi, sai take ce musu Almajiran Gwamnati.
Tayi juyi a fili ta ce, "Sajida dama za ki ganni
yau, nima Salma na hau layin dalibai masu neman ilimi
Ta dibi biskit ta zuba a Jakar ta zauna jiran
Yayanta ya shigo. Murmushi ya saki lokacin da
suka hada ido, tayi matukar birge shi a cikin kayan Makarantar.
Yana tsaye bakin Rofar ya zuba hannayenshi
biyu cikin aljihu. Ta durkusa ta gaishe shi ya amsa
tare da fadin "'Muje ko baby.
Ya fad
haka ne don tayi masa kama da baby
Ta rataya jakarta a gadon baya, ta dauki
makullin dakin. Ya miko mata kudin namanta.
sannan ya bata wata dari biyar din yace Ki hau
Mashin in an tashi, canjin kuma kiyi amfani da shi.
Ta ce,
"Yaya na dauki biskit ba sai nayi amfani da kudi ba." Yace, "Ki bar shi." Suka fito, ta mika mishi makullin,
"Kulle min Yaya.
" Ya amsa yana
Nuna mata yanda zata yi, domin ba kullum ne yake nan ba.Ta dube shi
"Bari na yi ma Anty Aliya sallama.
" Ya ce
"Yi sauri min ti daya da rabi.
Dan gudu ta kwasa, tare da tsalle ya girgiza kai
*Yarinyar nan da shirme bare taji ta a cikin
uniform me saka dalibi Kiriniya.
Ta samu Aliya tsaye a kusa da window tana
leke. Salma ta rusna ta gaida Aliya, sannan ta ce
sai ta dawo. Bata jira amsawarta ba ta juya don kar
ta shiga lokacin da Shatima ya bata.
Da dan tsallanta ta koma gurinshi.
Ya tada mota zata hau baya, ya ce "Kina son ki nuna ma
"Yan Makarantarku ni Direbanki ne ko?"
Tayi dariya tare da komawa gaba. Da suka zo fita, ta mika ma Maigadi kudin nama. Ta ce, *Yau na dari biyar ni ke so
Ya ce
"To."
Shatima ya kalleta
"Za'a soma adana kudin ne?" Ta ce Ai na dari uku ni ke siya duk kwanakin nan, yau da kana dakina ne zan kara.
Ya cE
"Au! Yau ina dakin baby ne ko?"
Tayi dariya,
"Kullum kana dakina Yaya sai ka manta,
" Ya CE
"Lokaci zai zo da zan tuna.
" Ta ce,
"Allah ya kai mu."
Ofishin Shugaban Makarantar
suka je, daga
nan aka nuna ma Salma aji. Ta daga mishi hannu
tare da fadin Bye-bye Yaya.
" Cikin murmushi yace
"Bye baby.
A cikin ajin an nuna ta a matsayin sabuwar
daliba, aka nemi da ta fad
sunanta. Ta mike ta ce,
"Sunana Ummu Salma A. Bashir.
Suka yi mata
sannu da zuwa. Malamin ya nuna mata wata yarinya.
"Ga waccan itama sunanta Ummu Salma, kije
kusa da ita na hada ku kawance.Cikin sakin
fuska ta kalli Salma,
"Zo mu zauna." Cikin turanci
tayi mata maganar.
Salma ta kan ji amma bata iya maidawa ba.
Umma Salma Sadi Dankasa ita ce Kawar da aka
yi wa Salma, tana da kokari ga salo da iya yi,
rawar kai kuwa ba a magana.
Suna shiga falo Amna ta ce, "Ko'ina ya yi kura
me aikin ta soma aikin shara.
Ya ce mata "Bari ya
duba Nafisa itama cikin ne.
Amna ta tabe baki
bata ce komai ba.
Ya samu Nafisa kwance bata jima da dawowa
dega amai ba. ya ce,
"Aman nan yayi yawa, ko dai
asibiti zamu je?" Ta ce,
"Ba za ta iya tashi ba.
" Ya dauki wayarshi, ya kira layin Likita ya fada mishi
halin da Nafisa take ciki.
Ya ce,
"Ya zo asibitinshi da mota ya dauki
Nurse ta saka mata ruwa, shine kawai abin da za'a
iya yi mata.
Ya CE
"To."
Haka ya dauki mota
yaje ya kawo Nurse ta zo da komai ta hada ma Nafisa ruwa.
Aliya da ke leke ta window ta ji haushin hakan,
dama tana cike da takaicin yanda yake ririta
Nafisar, ga Amna ma ta dawo. Ta dauki wayarta ta
tura mishi sakon korafi.
'Haba my love, ban zaci za ka yi min haka ba,
gani a gida sai ka dauko Nurse daga waje?
Gaskiya ban ji dadin haka ba.
Sakon na shigowa ya duba, guntun murmushi
yayi bai damu ba yasan Aliya tana da fahimta, da
ya yi mata bayani zata, fahimce shi.
Sai da Nafisa ta samu bacci sannan ya kira
Mama a waya yace Don Allah Hamida ko Momi
wani ya zo saboda dare, yanzun haka ruwa ake yiwa Nafisa kari.
Mama tace
"Jikin ne har yanzun?" Ya ce,
"Ciki ne da ita, sai wuya take sha, amai yayi yawa.
Mama cikin murna ta ce,
"Allah Ya bata
lafiya. Hamida sai ta zo tunda itace ba ta zuwa
Makaranta sun gama jarabawar fita.Yayi godiya
suka yi sallama. Ya tafi dakin Aliya don fahimtar da ita.
Tam! Ya same tacikin fushi, ya ce
"Haba
Aliya, keda ni ke gain kin fi su hankali, kuma za
ki fisu bani hadin kai?"
Tace
"Ai ni gani nayi ilimina bai yi min
amfani ba, in ba zan taimaki mijina da kuma
abokan zamana ba.
Ya kama hannunta
fahimce ki my love, amma kin san halinku na
mata, nasan ba za ta yarda ki sa mata ba ne.
Aliya ta ce, "To yanzun haka zaka sa mana ido
muna matanka babu taimako a tsakaninmu, babu
jituwa, ba za mu iya cin abinci kwano daya ba,
gaisuwa ma ta gagara tsakaninmu, ko dan su suna
jin su 'ya' yan wasu ne? Amma ni da Salma ai muna gaisawa, duk da
sakarcin kuruciya irin na Salma ta fi min su tunda
za'a gaisa. Ka iya tunawa fa ko makocinka ne
Musulunci ya gindaya sharadin makotaka
tsakaninku, bare matanka.
Wannan fa aiki ne babba a kanka, domin
kiwonmu Allah Ya baka, gashi za'a soma haihuwa
a gidan tun yanzun gara kayi digin hada kan yaranka.
Ya janyo ta zuwa jikinshi,
"Ina sonki sosai
gurin sa ni a hanya, ki taimaka min gurin hadin kan iyalina, ke ce ki ka fahimce ni.
" Aliya ta dan ji dadi, yanda ya nuna mata.
Salma kam bata da wata matsala, babu kowa da komai a gabanta sai karatunta, matsalarta daya in
an bata assignment bata samun me taimaka mata
in ta z0 gida, sai in ta koma Makaranta Salma
Dakanta ta taimaka mata.
Wannan Juma'ar an basu me wuya, gashi in
sun je ranar Monday babu lokaci bare Salma ta
taimaka mata don sai da ta bata shawara kan cewa
Yayan da ke sauke ki ya dinga taimaka miki.
Tace
"Ba shi da lokaci ne amma zata mish
magana.Salma ta ce,
"To ki fada a dinga biya miki lesson, ko a nemo miki Malamin lesson agida.
" Salma tace
"Bari zata yi masa magana.
Cikin Nafisa me laulayi ne sosai, da tsarabar zan ci kaza, ba zan ci kaza ba. Domin wani abin ma sai an siyo shi tac
sai kuma ta sheka amai. Duk ta rame, ta kode abin tausayi kullum cikin
Karin ruwa. Yanzun dole ta yarda Aliya tana saka mata ruwa, tun lokacin da Aliya ta dage a kan sai sun je ta duba Nafisar, shi kuma yana gudun kada
Nafisar ta mata wulakanci ta ce ita dai suje.
Da yake Nafisar ta kanta take yi sai bata yi wata masifa ba. Aliyar ta gyara mata ruwa ta ce, ta gode. Shatima ya ji dad
sosai.
Tun daga ranar kullum sai ta-je gaida Nafisa, bare in ta lura Shatima ya shiga dakin. Amna kuwa ko ta shiga ta kan samu tana bacci, to da yake ba don Allah take zuwa ba, bata komawa sai kuma gobe in yana gida.
Shatima zuwa yanzun ya dauki Aliya ya sata a wani matsayi mai girma. Har yana ganin ta kai yayi kowace shawara da ita, kuma yana ganin zata iya zama wakiliyarshi a wasu al'amura na gidanshi.
Don tana da tsoron Allah, ga tsayawa a kan gaskiya da rikon amana.
[8/19, 12:22] Ummi Tandama
: ________
RANA DAYA BOOK 2
*Wannan littafin na kudi ne akan farashin 300,idan kuna bukata zaku turo kudin ku ta wannan account number
```ACT<<0700549935
Halima Abdullahi Access bank sai ku turo shidar biya ta wannan number 09028485925```
*Ko kuma katin Mtn ta wannan number 09068032427 Ga masu son Audio na littafin RANA DAYA shima muna dashi cmplt ku turo kudin ku ta account number din da muka bada can sama
ko kuma katin Mtn ta wannan number 09068032427 idan baki shirya siya ba ki bari sai kin shirya sai kiyi magana*
*Masu son tallata masu hajar su suyi magana ta wannan number 09068032427 zamuyi maku cikin sauki*
kare mutuncin auranki." Salma ta ce, "Na gode
Yaya, Yaushe zan fara zuwa?"
Ya ce,
"Ina son nan da ranar Monday (Litinin)nake son ki soma zuwa insha Allah." Salma tayi ta godiya!
Ranar ko baccin kirki bata yi ba, ta tashi
tana ta kwatanta irin tafiyar da zata yi in zata Makaranta. Haka kuwa washegari sai gashi da form, da jaka, da takardu, da uniform kala biyu. Tamkar
* sallah Salma taji, ya ce
"Saura safa da takalmi.
" TaCe Yaya duk kasuwa kaje ka siyo?"
Ya ce
"A'a Makarantar suke badawa. Takalmi da safa ne suka fad
kalar da za a siya."
Sun je Makarantar an yi mata tambayoyi, in da suka gano tasan abubuwa sai dai bata jin Turanci.
Da za su sa ta SS1 sai suka ce sai dai ta maimaita JS2.
Salma, ba ta damu ba, ita ko JS1 ne bata da matsala. Ranar Litinin kuwa randa Salma zata fara
zuwa Makaranta dama kwana tayi bata runtsa ba,gani take kafin gari ya waye za a tashi duniya.
Tun kiran farko ta farka ranar ba dakinta yake ba, tayi wanka ta zauna jiran ayi kiran shiga
*Masallaci, Ranar ko karin kumallo kasa yi tayi
Riga da siket ne, siket din mai fadi kadan ya Wuce gwiwa.
Amma suna saka wando baki irin damammen nan, sannan safarsu tana zuwa Kwauri daidai in da wandon ya tsaya, sai riga fara da farin karamin hijabi, siket din kuma ruwan hoda.
Hakan yasa kayan suka yi mata matukar kyau.
Ta taje gashinta ta kama shi. Ta kalli madubi, sai
ta tuna wata Sajida a kusa da gidansu can Zariya,
suma haka suke saka kayan Makaranta, ita da
kannenta su hau keke kowa da nashi.
Ita dai suna bata sha'awa tun da, amma Sajidar
sai take musu dariya in taga sun fito suma za su
tafi, sai take ce musu Almajiran Gwamnati.
Tayi juyi a fili ta ce, "Sajida dama za ki ganni
yau, nima Salma na hau layin dalibai masu neman ilimi
Ta dibi biskit ta zuba a Jakar ta zauna jiran
Yayanta ya shigo. Murmushi ya saki lokacin da
suka hada ido, tayi matukar birge shi a cikin kayan Makarantar.
Yana tsaye bakin Rofar ya zuba hannayenshi
biyu cikin aljihu. Ta durkusa ta gaishe shi ya amsa
tare da fadin "'Muje ko baby.
Ya fad
haka ne don tayi masa kama da baby
Ta rataya jakarta a gadon baya, ta dauki
makullin dakin. Ya miko mata kudin namanta.
sannan ya bata wata dari biyar din yace Ki hau
Mashin in an tashi, canjin kuma kiyi amfani da shi.
Ta ce,
"Yaya na dauki biskit ba sai nayi amfani da kudi ba." Yace, "Ki bar shi." Suka fito, ta mika mishi makullin,
"Kulle min Yaya.
" Ya amsa yana
Nuna mata yanda zata yi, domin ba kullum ne yake nan ba.Ta dube shi
"Bari na yi ma Anty Aliya sallama.
" Ya ce
"Yi sauri min ti daya da rabi.
Dan gudu ta kwasa, tare da tsalle ya girgiza kai
*Yarinyar nan da shirme bare taji ta a cikin
uniform me saka dalibi Kiriniya.
Ta samu Aliya tsaye a kusa da window tana
leke. Salma ta rusna ta gaida Aliya, sannan ta ce
sai ta dawo. Bata jira amsawarta ba ta juya don kar
ta shiga lokacin da Shatima ya bata.
Da dan tsallanta ta koma gurinshi.
Ya tada mota zata hau baya, ya ce "Kina son ki nuna ma
"Yan Makarantarku ni Direbanki ne ko?"
Tayi dariya tare da komawa gaba. Da suka zo fita, ta mika ma Maigadi kudin nama. Ta ce, *Yau na dari biyar ni ke so
Ya ce
"To."
Shatima ya kalleta
"Za'a soma adana kudin ne?" Ta ce Ai na dari uku ni ke siya duk kwanakin nan, yau da kana dakina ne zan kara.
Ya cE
"Au! Yau ina dakin baby ne ko?"
Tayi dariya,
"Kullum kana dakina Yaya sai ka manta,
" Ya CE
"Lokaci zai zo da zan tuna.
" Ta ce,
"Allah ya kai mu."
Ofishin Shugaban Makarantar
suka je, daga
nan aka nuna ma Salma aji. Ta daga mishi hannu
tare da fadin Bye-bye Yaya.
" Cikin murmushi yace
"Bye baby.
A cikin ajin an nuna ta a matsayin sabuwar
daliba, aka nemi da ta fad
sunanta. Ta mike ta ce,
"Sunana Ummu Salma A. Bashir.
Suka yi mata
sannu da zuwa. Malamin ya nuna mata wata yarinya.
"Ga waccan itama sunanta Ummu Salma, kije
kusa da ita na hada ku kawance.Cikin sakin
fuska ta kalli Salma,
"Zo mu zauna." Cikin turanci
tayi mata maganar.
Salma ta kan ji amma bata iya maidawa ba.
Umma Salma Sadi Dankasa ita ce Kawar da aka
yi wa Salma, tana da kokari ga salo da iya yi,
rawar kai kuwa ba a magana.
Suna shiga falo Amna ta ce, "Ko'ina ya yi kura
me aikin ta soma aikin shara.
Ya ce mata "Bari ya
duba Nafisa itama cikin ne.
Amna ta tabe baki
bata ce komai ba.
Ya samu Nafisa kwance bata jima da dawowa
dega amai ba. ya ce,
"Aman nan yayi yawa, ko dai
asibiti zamu je?" Ta ce,
"Ba za ta iya tashi ba.
" Ya dauki wayarshi, ya kira layin Likita ya fada mishi
halin da Nafisa take ciki.
Ya ce,
"Ya zo asibitinshi da mota ya dauki
Nurse ta saka mata ruwa, shine kawai abin da za'a
iya yi mata.
Ya CE
"To."
Haka ya dauki mota
yaje ya kawo Nurse ta zo da komai ta hada ma Nafisa ruwa.
Aliya da ke leke ta window ta ji haushin hakan,
dama tana cike da takaicin yanda yake ririta
Nafisar, ga Amna ma ta dawo. Ta dauki wayarta ta
tura mishi sakon korafi.
'Haba my love, ban zaci za ka yi min haka ba,
gani a gida sai ka dauko Nurse daga waje?
Gaskiya ban ji dadin haka ba.
Sakon na shigowa ya duba, guntun murmushi
yayi bai damu ba yasan Aliya tana da fahimta, da
ya yi mata bayani zata, fahimce shi.
Sai da Nafisa ta samu bacci sannan ya kira
Mama a waya yace Don Allah Hamida ko Momi
wani ya zo saboda dare, yanzun haka ruwa ake yiwa Nafisa kari.
Mama tace
"Jikin ne har yanzun?" Ya ce,
"Ciki ne da ita, sai wuya take sha, amai yayi yawa.
Mama cikin murna ta ce,
"Allah Ya bata
lafiya. Hamida sai ta zo tunda itace ba ta zuwa
Makaranta sun gama jarabawar fita.Yayi godiya
suka yi sallama. Ya tafi dakin Aliya don fahimtar da ita.
Tam! Ya same tacikin fushi, ya ce
"Haba
Aliya, keda ni ke gain kin fi su hankali, kuma za
ki fisu bani hadin kai?"
Tace
"Ai ni gani nayi ilimina bai yi min
amfani ba, in ba zan taimaki mijina da kuma
abokan zamana ba.
Ya kama hannunta
fahimce ki my love, amma kin san halinku na
mata, nasan ba za ta yarda ki sa mata ba ne.
Aliya ta ce, "To yanzun haka zaka sa mana ido
muna matanka babu taimako a tsakaninmu, babu
jituwa, ba za mu iya cin abinci kwano daya ba,
gaisuwa ma ta gagara tsakaninmu, ko dan su suna
jin su 'ya' yan wasu ne? Amma ni da Salma ai muna gaisawa, duk da
sakarcin kuruciya irin na Salma ta fi min su tunda
za'a gaisa. Ka iya tunawa fa ko makocinka ne
Musulunci ya gindaya sharadin makotaka
tsakaninku, bare matanka.
Wannan fa aiki ne babba a kanka, domin
kiwonmu Allah Ya baka, gashi za'a soma haihuwa
a gidan tun yanzun gara kayi digin hada kan yaranka.
Ya janyo ta zuwa jikinshi,
"Ina sonki sosai
gurin sa ni a hanya, ki taimaka min gurin hadin kan iyalina, ke ce ki ka fahimce ni.
" Aliya ta dan ji dadi, yanda ya nuna mata.
Salma kam bata da wata matsala, babu kowa da komai a gabanta sai karatunta, matsalarta daya in
an bata assignment bata samun me taimaka mata
in ta z0 gida, sai in ta koma Makaranta Salma
Dakanta ta taimaka mata.
Wannan Juma'ar an basu me wuya, gashi in
sun je ranar Monday babu lokaci bare Salma ta
taimaka mata don sai da ta bata shawara kan cewa
Yayan da ke sauke ki ya dinga taimaka miki.
Tace
"Ba shi da lokaci ne amma zata mish
magana.Salma ta ce,
"To ki fada a dinga biya miki lesson, ko a nemo miki Malamin lesson agida.
" Salma tace
"Bari zata yi masa magana.
Cikin Nafisa me laulayi ne sosai, da tsarabar zan ci kaza, ba zan ci kaza ba. Domin wani abin ma sai an siyo shi tac
sai kuma ta sheka amai. Duk ta rame, ta kode abin tausayi kullum cikin
Karin ruwa. Yanzun dole ta yarda Aliya tana saka mata ruwa, tun lokacin da Aliya ta dage a kan sai sun je ta duba Nafisar, shi kuma yana gudun kada
Nafisar ta mata wulakanci ta ce ita dai suje.
Da yake Nafisar ta kanta take yi sai bata yi wata masifa ba. Aliyar ta gyara mata ruwa ta ce, ta gode. Shatima ya ji dad
sosai.
Tun daga ranar kullum sai ta-je gaida Nafisa, bare in ta lura Shatima ya shiga dakin. Amna kuwa ko ta shiga ta kan samu tana bacci, to da yake ba don Allah take zuwa ba, bata komawa sai kuma gobe in yana gida.
Shatima zuwa yanzun ya dauki Aliya ya sata a wani matsayi mai girma. Har yana ganin ta kai yayi kowace shawara da ita, kuma yana ganin zata iya zama wakiliyarshi a wasu al'amura na gidanshi.
Don tana da tsoron Allah, ga tsayawa a kan gaskiya da rikon amana.
[8/19, 12:22] Ummi Tandama
: ________
RANA DAYA BOOK 2