Sashe 2
Gidan Magajiya Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"I'll go home and check...,
see you later ya kashe wayar'sa zura ta yayi a cikin aljihu ya dauki kyes dinsa ya fito har yanzu surayya na office din sai ya tafi zata tafi sai dai in jimawa zai yi yace ta tafi zaune take ita da wata da sauri nihila ta kama kanta tace
"Barka da fitowa......,
Kamar kullum ciki ciki ya amsa mu su ya fita daga tashi surayya tayi tace
"kinga ko ai daman na faɗa miki wannan mutumin in ba malamai muka bi ba wallahi bazai san kina yi ba.....,
dafa kanta tayi tace
"bazan ƙarar da kuɗina a banza ba kina tunanin irin mutanan nan wani abu nacin su wallahi ba a shiga dawa dan karya surayya zai fito ne be shirya ba mudai canza wata shawarar anya kuwa nima ba aikin nan zan sa daddy ya samamin ba wai ke surayya ya akai rana tsaka kika sami wannan damar.....?,
dariya ta shiƙe da shi ta buɗe da jakarta dala ta fito da ita tayi ƙasa da murya tace
"Ni yarinyar matemakin Asif ce nima da ban gane ba sai da na gane nayi mai magana ina so da kyar na samu wai baya son aiki da mace kinji fa karamin dan iska.....ai a duniyar nan kawata inhar zaki bada wannan to wallahi ba inda ba zaki ba abin da ya saka ma naga baki da mu da irin wa'yannan abun ba kin tashi cikin gata nifa yar malam shehu gwara in yagi abin da na yaga kafin ungulu ta koma gidan ta na tsamiya.....,
ajiyar zuciya nihila ta sauke tace
"bawai ban damu bane a'a wannan ita ce daraja ta kimata....,
tsaki surayya ta ja tace
"yanzu fa technology ya yawaita likitoci kwararru sun bayyana tuni za su mai da ke yadda kike a da wallahi ke karya mutum yace anyi....,
dariya nihila tayi tace
"Ginin Allah daban ba ɗaya dana baturai ba....,
zauna kiga zama ni kuwa makarantar ma na dena zuwa wallahi takardar bogi akai min na zo gurin nan ke nifa naga kin tsaya kallon ruwa wallahi Allah tuni zanyi wub da shi sai dai kiji ana buɗa in zama kishiyar Aysha in goga kafada da ita hura hancin da take min nima in hura mata matsayin mu ɗaya da ita
hmmm kin ɗauki duniya da zafi tana kokarin daukar jakarta raya ta yawa tayi tace
"Ni zan tafi sai mun haɗu gobe....,
okay see you later
handle din kofar ta murɗa ta fita kai tsaye wajan da ta ajiye motar ta ta nufa gaban tane ya waɗi ganin uban security ashe Asif be tafi ba kasa shiga motar ta tayi ta zuba mai ido Allah ya ɗora mata son sa taka fatan Allah ya mallaka mata shi mota wani daga cikin security ɗin ya buɗe mai ya shiga sauran ma suka shiga a guje ko wacce mota ta fita cikin tsari kai dole mutumin nan yaji kansa a sama
duk wannan mutanan an tanade sune saboda da shi ba dole girman kansa ya ƙaru ba ajiyar zuciya tayi ta shiga cikin motar ta a hankali take tafiya tana dan sake sake a zuciyar ta har taje gida ko dai-dai ta parking bata tsaya yi ba ta fito key ta miƙawa me bawa shukoki ruwa ta bashi amsa yayi ya gane me take nufi
kai tsaye shiga floor tayi ba kowa a floor gidan yayi shiru daman yau hajiyar ta aikin kwana take hanifa na gun nanny bene ta hau ta buɗe dakin'ta cin karo tayi da zee tana kokarin fita fusgota tayi tace
"na kama ki daman ke kike min yan kana nan sace sace.... bani abin da kika ɗauka....?,
jikin zee na rawa tace
"Wallahi ai kafin ta karasa ta wanke ta da mari tace "ki bani nace miki bawai tsayawa dogon zance ba...., dan Allah ki yi hakuri
Tanka ɗata tayi ta rufe kofar ajiye jakarta tayi akan gado cikin ɗaga murya tace
"Zaki bani ko sai nayi miki abin da zaki nadama na har abada....,
jikin zee na rawa ta ƙara matsai abin da ta ɗauka a bra ɗin'ta a fusace nihila ta fisgota ta yaga mata riga sai ga sakar gold a cikin bra salati nihila ta saki tace
"daman ke kika daukar min waya ta to dole yau ki koma kauye wallahi .....,
ɗur ƙusawa tayi tana kuka tana bata hakuri amma nihila ko a jikin'ta sai ma hutar da take ruruwa a zuciyar'ta daukan sarƙarta tayi cikin kuka zee tace
"Wallahi Allah ba sata nayi ba photo zanyi da ita in dawo miki da ita....,
Rufe min baki dole yau ki bar gidan nan ƙara gigicewa zee tayi dan bata shirya cin kariyar miya ba da baƙin tuwo dakyar nihila ta haƙura ta fita daga dakin......
*Gidan Asif........*
Daidaita parking driver da ya kawo shi yayi ya buɗe mai kofa mamaki ne ya kama shi ganin motar Aysha daman kiran da take mai kenan dauke kansa yayi tare da ƙara karantar wayan nan sabbin masu gadi da aka kawo mai yayi wani kasaitatcan murmushi wanda shi ƙadai yasan ma'anar sa........
*ku yi following ɗina domin samin ci gaba da zarar na ɗora*
GIDAN MAGAJIYA
EPISODE 23-24 book 2
Kofar da zata sada shi da main floor ya shiga baƙin sa dauke da sallama tana zaune yar aikin ta na tsiyaya mata ruwa jin sallamar Asif da sauri ta ajiye ta ƙara risinawa tace
"Barka da dawowa....,
ɗauke kai yayi cikin takaici yace
"yauwa sai mutum ya kasa kunnu tukun na zai ji abin da yace tashi tayi ta bar gurin sai a lokacin Aysha tace
"yauwa gobe ina so in je gyaran gashi wallahi kai na baya min dad'i zaman asibitin da nayi ya ishe ni...,
Ba tare da yayi magana ba ya huce ta yana mamakin halin aysha abin da ta saka gaba shine ci aikin ta buƙatun na rayuwar'ta ba ruwanta da damuwar'sa ita dai damuwar ta kuɗi ta wata yar karamar kofa ya bi ya shiga part ɗin'sa ajiye briefcase ɗin'sa yayi akan kujera ya zauna ji yayi an turo kofa tace
"Sweet magana fa nake maka banji kace komai ba....?,
juyowa yayi ya kalle'ta ya zuba mata idanuwan'sa wani irin kallo yake mata me hautsina ya'yan hanji dakewa tayi dan wallahi dole ta kwashi kuɗin da zata gina kanta ko bayan ba ransa tun da tasan wannan shegiyar tsohuwar dole tayi mai aure a tasa zuciyar kuwa mamakin.....halinta yake
ya aureta ko primary bata yiba ba duk kan wani mataki da ta taka shine sanadi mahaifiyar ta daga makka aka koro su ita sadakar yalla ce sai yanzu yake ganin illar kin bin maganar iyayen'sa kyau ya ruɗesa sai bayan sunyi aure yake ganin abubuwa kala kala tashi yayi da sauri ta sha gabansa tace
"Asif in ma aure zakai ba sai ka sha wahalar hulakanta Ni ba ka fito fili kace min za kayi amma ka tsaya kana yi min hulakancin kala kala daman na sani wannan tsohuwar baza ta barni in zauna gidan miji na lafiya ba....,
mariya ya zabga mata idonsa yayi ja cikin ɗacin rai yake cewa wanda yasan darajar tsoho shike girmama shi A'isha ban yi mamakin halinki ba nasan rashin ingantacciyar tarbiyya ke ɗawainiya da ke da rashin ilimin addini halinki ne bazai bari ki zauna lafiya a gidana ba ina ja miki kunne wallahi wallahi wallahi duk lokacin da kika ƙara faɗar wata ɓakar magana da ta shafi hajiya ranar zaki sha mamaki....
dafa kumatun ta tayi cikin ɗaga murya tace
"Asif ai naga ma shan mamakin ka wallahi dan hakasan bani da gata shine kake hulakan'ta ni bani na zaɓawa kai na rayuwa ba Ubangiji ya zaɓa minhar ni zaka duba kace iyayena basu yi min tarbiyya ba amma in ka manta bari in tuna maka bani na ganka nace ina so ba a rashin tarbiyar ka ganni cikin tsumma kace kana sona .....,
baya son cece kuce dan haka ya bata guri cikin daga murya tace
"wallahi ka ban mamaki tun yanzu kafara fito min da ainiyin kalar ka in Ka gaji dani la fito fili kace ka gaji ina da arzikin da zan iya ci da kai na in ci da mahaifiyata a yanzu na tsaya da kafafuwana Kar ka manta niɗin wace zakaran da Allah ya nufa da cara ko ana muzuru ana shawo sai yayi.....,
cije lips ɗin'sa yayi ya hau sama zuciyarsa tamkar ta fasa kirjinsa ta fito zama yayi a bakin gado ya fara cire safar'sa sannan ya cire agogon'sa a takaice dai daga shi sai boxer ya zauna ya dafa kansa ya zura hannunsa cikin sumar kan'sa yana al'ajabi ko a mafarki aka ce mai Aysha zata aikata haka zai musa wayar sa ce tayi ringing sai a Lokacin ya tuna da yabar ta cikin aljihun wandon'sa janyo shi yayi ya ciro'ta muzabfar ne ke kira ɗaugawa yayi ya saita nutsuwar'sa domin baya son ya fahimci halin da yake cikin yace
"wa'alaikassalam munatanan Germany.....,
dariya muzamfar yayi yace
"Barka da wannan lokaci mutanan Arewa....,
Kwanciya Asif yayi yace
"bakai karya ba wannan shine a salina...,
dariya muzamfar yayi yace
"ba shiri ka baro chaina da fatan dai an ga wa'yanda sukai wannan abun....?,
ajiyar zuciya ya sauke yace
"Har yanzu bincike nake....,
To Allah ya saka a gano ga yarka ta takura sai taji Muryar uncle sai dai uncle din'nata be fiye tunawa da ita ba ya bugo yaji lafiyar ta ba kullum busy work ya faɗa yana dariyar tsokana.....
wallahi muzamfar ka kiyaye ni bani ita salon kasa ta dena ganin girmana kasan yanayin aikin mu da naka ba ɗaya ba kai dan kasuwane nifa
zaɓin ka kabi ya faɗa yana miƙawa mufida wayar amsa tayi cikin maganar yara tace
"uncle good night....,
beautiful princess ya karatu
dariya tayi ta kalli daddy ta tace
"kullum sai nayi kuka bana son school....,
zaro ido Asif yayi kamar tana gabansa yace
"Maza tuba kinyi babban saƙo bakya so ki zama doctor.....?,
uncle ina so mana
to maza ki dinga karatu in bakya yi na dena kulaki uncle yayi fushi da ke
kukan shagwaɓa ta saka mai tace "Please uncle kai hakuri na dena.....,
see you later ya kashe wayar'sa zura ta yayi a cikin aljihu ya dauki kyes dinsa ya fito har yanzu surayya na office din sai ya tafi zata tafi sai dai in jimawa zai yi yace ta tafi zaune take ita da wata da sauri nihila ta kama kanta tace
"Barka da fitowa......,
Kamar kullum ciki ciki ya amsa mu su ya fita daga tashi surayya tayi tace
"kinga ko ai daman na faɗa miki wannan mutumin in ba malamai muka bi ba wallahi bazai san kina yi ba.....,
dafa kanta tayi tace
"bazan ƙarar da kuɗina a banza ba kina tunanin irin mutanan nan wani abu nacin su wallahi ba a shiga dawa dan karya surayya zai fito ne be shirya ba mudai canza wata shawarar anya kuwa nima ba aikin nan zan sa daddy ya samamin ba wai ke surayya ya akai rana tsaka kika sami wannan damar.....?,
dariya ta shiƙe da shi ta buɗe da jakarta dala ta fito da ita tayi ƙasa da murya tace
"Ni yarinyar matemakin Asif ce nima da ban gane ba sai da na gane nayi mai magana ina so da kyar na samu wai baya son aiki da mace kinji fa karamin dan iska.....ai a duniyar nan kawata inhar zaki bada wannan to wallahi ba inda ba zaki ba abin da ya saka ma naga baki da mu da irin wa'yannan abun ba kin tashi cikin gata nifa yar malam shehu gwara in yagi abin da na yaga kafin ungulu ta koma gidan ta na tsamiya.....,
ajiyar zuciya nihila ta sauke tace
"bawai ban damu bane a'a wannan ita ce daraja ta kimata....,
tsaki surayya ta ja tace
"yanzu fa technology ya yawaita likitoci kwararru sun bayyana tuni za su mai da ke yadda kike a da wallahi ke karya mutum yace anyi....,
dariya nihila tayi tace
"Ginin Allah daban ba ɗaya dana baturai ba....,
zauna kiga zama ni kuwa makarantar ma na dena zuwa wallahi takardar bogi akai min na zo gurin nan ke nifa naga kin tsaya kallon ruwa wallahi Allah tuni zanyi wub da shi sai dai kiji ana buɗa in zama kishiyar Aysha in goga kafada da ita hura hancin da take min nima in hura mata matsayin mu ɗaya da ita
hmmm kin ɗauki duniya da zafi tana kokarin daukar jakarta raya ta yawa tayi tace
"Ni zan tafi sai mun haɗu gobe....,
okay see you later
handle din kofar ta murɗa ta fita kai tsaye wajan da ta ajiye motar ta ta nufa gaban tane ya waɗi ganin uban security ashe Asif be tafi ba kasa shiga motar ta tayi ta zuba mai ido Allah ya ɗora mata son sa taka fatan Allah ya mallaka mata shi mota wani daga cikin security ɗin ya buɗe mai ya shiga sauran ma suka shiga a guje ko wacce mota ta fita cikin tsari kai dole mutumin nan yaji kansa a sama
duk wannan mutanan an tanade sune saboda da shi ba dole girman kansa ya ƙaru ba ajiyar zuciya tayi ta shiga cikin motar ta a hankali take tafiya tana dan sake sake a zuciyar ta har taje gida ko dai-dai ta parking bata tsaya yi ba ta fito key ta miƙawa me bawa shukoki ruwa ta bashi amsa yayi ya gane me take nufi
kai tsaye shiga floor tayi ba kowa a floor gidan yayi shiru daman yau hajiyar ta aikin kwana take hanifa na gun nanny bene ta hau ta buɗe dakin'ta cin karo tayi da zee tana kokarin fita fusgota tayi tace
"na kama ki daman ke kike min yan kana nan sace sace.... bani abin da kika ɗauka....?,
jikin zee na rawa tace
"Wallahi ai kafin ta karasa ta wanke ta da mari tace "ki bani nace miki bawai tsayawa dogon zance ba...., dan Allah ki yi hakuri
Tanka ɗata tayi ta rufe kofar ajiye jakarta tayi akan gado cikin ɗaga murya tace
"Zaki bani ko sai nayi miki abin da zaki nadama na har abada....,
jikin zee na rawa ta ƙara matsai abin da ta ɗauka a bra ɗin'ta a fusace nihila ta fisgota ta yaga mata riga sai ga sakar gold a cikin bra salati nihila ta saki tace
"daman ke kika daukar min waya ta to dole yau ki koma kauye wallahi .....,
ɗur ƙusawa tayi tana kuka tana bata hakuri amma nihila ko a jikin'ta sai ma hutar da take ruruwa a zuciyar'ta daukan sarƙarta tayi cikin kuka zee tace
"Wallahi Allah ba sata nayi ba photo zanyi da ita in dawo miki da ita....,
Rufe min baki dole yau ki bar gidan nan ƙara gigicewa zee tayi dan bata shirya cin kariyar miya ba da baƙin tuwo dakyar nihila ta haƙura ta fita daga dakin......
*Gidan Asif........*
Daidaita parking driver da ya kawo shi yayi ya buɗe mai kofa mamaki ne ya kama shi ganin motar Aysha daman kiran da take mai kenan dauke kansa yayi tare da ƙara karantar wayan nan sabbin masu gadi da aka kawo mai yayi wani kasaitatcan murmushi wanda shi ƙadai yasan ma'anar sa........
*ku yi following ɗina domin samin ci gaba da zarar na ɗora*
GIDAN MAGAJIYA
EPISODE 23-24 book 2
Kofar da zata sada shi da main floor ya shiga baƙin sa dauke da sallama tana zaune yar aikin ta na tsiyaya mata ruwa jin sallamar Asif da sauri ta ajiye ta ƙara risinawa tace
"Barka da dawowa....,
ɗauke kai yayi cikin takaici yace
"yauwa sai mutum ya kasa kunnu tukun na zai ji abin da yace tashi tayi ta bar gurin sai a lokacin Aysha tace
"yauwa gobe ina so in je gyaran gashi wallahi kai na baya min dad'i zaman asibitin da nayi ya ishe ni...,
Ba tare da yayi magana ba ya huce ta yana mamakin halin aysha abin da ta saka gaba shine ci aikin ta buƙatun na rayuwar'ta ba ruwanta da damuwar'sa ita dai damuwar ta kuɗi ta wata yar karamar kofa ya bi ya shiga part ɗin'sa ajiye briefcase ɗin'sa yayi akan kujera ya zauna ji yayi an turo kofa tace
"Sweet magana fa nake maka banji kace komai ba....?,
juyowa yayi ya kalle'ta ya zuba mata idanuwan'sa wani irin kallo yake mata me hautsina ya'yan hanji dakewa tayi dan wallahi dole ta kwashi kuɗin da zata gina kanta ko bayan ba ransa tun da tasan wannan shegiyar tsohuwar dole tayi mai aure a tasa zuciyar kuwa mamakin.....halinta yake
ya aureta ko primary bata yiba ba duk kan wani mataki da ta taka shine sanadi mahaifiyar ta daga makka aka koro su ita sadakar yalla ce sai yanzu yake ganin illar kin bin maganar iyayen'sa kyau ya ruɗesa sai bayan sunyi aure yake ganin abubuwa kala kala tashi yayi da sauri ta sha gabansa tace
"Asif in ma aure zakai ba sai ka sha wahalar hulakanta Ni ba ka fito fili kace min za kayi amma ka tsaya kana yi min hulakancin kala kala daman na sani wannan tsohuwar baza ta barni in zauna gidan miji na lafiya ba....,
mariya ya zabga mata idonsa yayi ja cikin ɗacin rai yake cewa wanda yasan darajar tsoho shike girmama shi A'isha ban yi mamakin halinki ba nasan rashin ingantacciyar tarbiyya ke ɗawainiya da ke da rashin ilimin addini halinki ne bazai bari ki zauna lafiya a gidana ba ina ja miki kunne wallahi wallahi wallahi duk lokacin da kika ƙara faɗar wata ɓakar magana da ta shafi hajiya ranar zaki sha mamaki....
dafa kumatun ta tayi cikin ɗaga murya tace
"Asif ai naga ma shan mamakin ka wallahi dan hakasan bani da gata shine kake hulakan'ta ni bani na zaɓawa kai na rayuwa ba Ubangiji ya zaɓa minhar ni zaka duba kace iyayena basu yi min tarbiyya ba amma in ka manta bari in tuna maka bani na ganka nace ina so ba a rashin tarbiyar ka ganni cikin tsumma kace kana sona .....,
baya son cece kuce dan haka ya bata guri cikin daga murya tace
"wallahi ka ban mamaki tun yanzu kafara fito min da ainiyin kalar ka in Ka gaji dani la fito fili kace ka gaji ina da arzikin da zan iya ci da kai na in ci da mahaifiyata a yanzu na tsaya da kafafuwana Kar ka manta niɗin wace zakaran da Allah ya nufa da cara ko ana muzuru ana shawo sai yayi.....,
cije lips ɗin'sa yayi ya hau sama zuciyarsa tamkar ta fasa kirjinsa ta fito zama yayi a bakin gado ya fara cire safar'sa sannan ya cire agogon'sa a takaice dai daga shi sai boxer ya zauna ya dafa kansa ya zura hannunsa cikin sumar kan'sa yana al'ajabi ko a mafarki aka ce mai Aysha zata aikata haka zai musa wayar sa ce tayi ringing sai a Lokacin ya tuna da yabar ta cikin aljihun wandon'sa janyo shi yayi ya ciro'ta muzabfar ne ke kira ɗaugawa yayi ya saita nutsuwar'sa domin baya son ya fahimci halin da yake cikin yace
"wa'alaikassalam munatanan Germany.....,
dariya muzamfar yayi yace
"Barka da wannan lokaci mutanan Arewa....,
Kwanciya Asif yayi yace
"bakai karya ba wannan shine a salina...,
dariya muzamfar yayi yace
"ba shiri ka baro chaina da fatan dai an ga wa'yanda sukai wannan abun....?,
ajiyar zuciya ya sauke yace
"Har yanzu bincike nake....,
To Allah ya saka a gano ga yarka ta takura sai taji Muryar uncle sai dai uncle din'nata be fiye tunawa da ita ba ya bugo yaji lafiyar ta ba kullum busy work ya faɗa yana dariyar tsokana.....
wallahi muzamfar ka kiyaye ni bani ita salon kasa ta dena ganin girmana kasan yanayin aikin mu da naka ba ɗaya ba kai dan kasuwane nifa
zaɓin ka kabi ya faɗa yana miƙawa mufida wayar amsa tayi cikin maganar yara tace
"uncle good night....,
beautiful princess ya karatu
dariya tayi ta kalli daddy ta tace
"kullum sai nayi kuka bana son school....,
zaro ido Asif yayi kamar tana gabansa yace
"Maza tuba kinyi babban saƙo bakya so ki zama doctor.....?,
uncle ina so mana
to maza ki dinga karatu in bakya yi na dena kulaki uncle yayi fushi da ke
kukan shagwaɓa ta saka mai tace "Please uncle kai hakuri na dena.....,