Part dinsa ya wuce yana shiga bai ko saya a palo ba kai saye daki ya shiga,
Duhu Da Haske Part 1 Complete Hausa Novel · about 160 min read
Kayan jikinsa ya rege, tawal ya dauka ya daura a gudunsa,sannun ya shiga toilet,
Wani irin a jiyar zuciya ya sauke a lokacin da ruwan yake sauka a kanshi,
Sai daya tabbatar komai nashi ya dai dai ta sannun ya kashe ruwan,wani tawal daban ya sake daukowa ya daura akan kugun sa,
Alwala yayi ya fito dan ankusa kiran sallar magriba,
Mai ya dan shafa kadan da turare, wajan wardrobe dinsa yaje ya bude,gajeran wango ya dauka ya saka,sai farin jallabiya,irin nasu na larabawa,watoh mai godon hannun,
Lokacin har an fara kiran Sallah, dan haka sallaya ya shin fida ya tada sallah,kasan cewa baya zuwa masallaci in yazo kasar Nigeria,saboda in yaje mutane suyi ta kallon shi,shi kuma baya son kallon kwata kwata,
Tun mahaifinsa na takura masa da sai yaje masallaci yayi Sallah shima har ya dena,saboda Shima yana ganin yanda mutane sukeyi akansa in sungan shi,
Sallah yayi yana idar ya zauna ya shiga yin azkar bayan ya gama azkar,alkur'ani ya dauka ya shiga karan tawa,
"A takaice dai bashi ya rufe alkur'ani ba sai da aka kira sallar i'sha,sannun yayi addu'a ya shafa sannun ya rufe alkur'ani,
Mikewa yayi_yayi sallar i'sha yana idar ya tashi ya nade sallayar ya ajiye,
Kujeran dake hade da gadon ya koma ya zauna,
Yana jiran daddyn sa ya dawo daga sallah ya shiga ya gaishesa kafin ya kwanta"
Shiru yana nan zaune,har kusan mintuna goma,
Nifah dalilin daya sa bana son zuwa kasar nan Kenan,kullun mutun na gida kamar mace"ya fadi,yana mika hannu ya dauki daya daga cikin wayoyinsa"
Nemo number dinta yayi,zai danna kira,sai kuma ya fasa,
Humm itta tayi min ba dai dai ba, bata kirani ta bani hakuri ba sai ni zan kirata,ya fada hade da maida wayan ya ajiye,
Sai kuma ya sake dauka bari dai na kira tunda nayi niyar taimako bai kamata na fasa ba,yayi maganar hade dayin dialing number nata,
Afiya kuwa tana komawa gida ta tarar da mahaifiyarta zaune a palo itta da wani alhaji ga Kayan motsa baki data tara mai a gabansa,sai ci yake,kana gani kasan ba iya cinyewa zai ba, ko da kuwa su biyu zasuci,
Kallo daya tayi musu ta dauke Kai ta wuce" dakinta"hajiya fatima kuwa abun ba karamin bata mata rai yayi ba,da ba gaida bakonta ba,dan haka tayi alwashi Yana tafiya zatayi maganinta,
Tana shiga dakinta ta jefar da Jakarta a kan gabo,sai takalmin kafar ta data tire shima ta jefashi a kasa,
Gefen gadon ta zauna,hade da dafa kanta dake mata mugun tsarawa, sakamakon hakan ne ya sa jijiyoyin kan fitowa,
Tire maya fin kanta tayi_tayi wurgi dashi itta ma, tire ribbon da tayi parking gashin nata dashi tayi sai ta saka hannun akan ta shiga yamutsa gashin kan,kasan cewa kan a tsefe take shiyasa a take gashin kan ya har gitse a lokaci daya ta fice daga cikin hayyacinta, kamar ba itta ba,ta dawo kamar mahaukaciya !
Kifah kanta tayi a sakiyar cinyoyinta ta saki kukan da take ta rikewa tun dazu"
Wani irin kuka takeyi dan kallo daya zaka mata ka fahimci ta dade tana son yin kukan amma bata samu damar yi ba,
Budewar kofar da taji anyi ne ya sata gakatar da kukan ta takeyi ta dago, manya manyan idanunta,dan ganin waye"
Mamarta ce ta shigo, fuskarta babu ko fara'a a ciki,duk da kuwa dama can ba wani fara'a ce da itta ba ?"amma na yanzu daban ne,
Karasowa tsakiyar dakin tayi,afiya na ganin haka ta mike,tana tambarta lfy,
Mama lfy?kafin ta rufe bakinta taji saukar maki akan kuncinta,dafa wajan tayi,lokaci daya kukan da takeyi ya tafi,idonta ya kara ja sosai, jijiyoyin kanta suka kara fitowa,
Kallon mamar take tama rasa bakin magana,
Ki shiga hankalinki afiya,kar kiga kudin ki mukeci a gidan nan ya hanani yi miki wani abu,
Kina ganina da mutun amma kizo ki wuce ko sannu baza kice masa ba, ballantana na sa rai zaki gai dashi?"
Toh bari kiji zaki iya min wani abu na hakura amma wllhy baki isa kiwa bakina na jure ba,kuma ko kina so ko bakiya so sai na aure shi,sai muga mai zakiyi ?"
Haba mama kullun fah sai kin kawo na miji a gidan nan da suna zance,in anyi magana kice aurenshi zakiyi,
Baza har kuga nawa zaki aura ?"afiya ta fadi,
"Toh uwata"
Tana kaiwa nan ta sa kai ta bar dakin, shikenan mama kiyi duk a bunda zakiyi,
Tana nan zaune har akayi magriba da i'sha bata tashi a inda take ba,kasan cewa bata Sallah yau,
Knocking taji anayi, batace komai ba, ballantana mai knocking din yasa rai zata bada ijinin shigowa!
Turo kofar akayi a hankali,dagowa tayi ta dora akan fuskarsa kekkyawar kaninta,
Cikin tashin hankali Mohseen ya karasa gabanta ya suguna ya shiga tambayarta"...aunty Afi maiye sameki?" ya naga kumatunki ya kumbura?" mai yasa ki kuka ?"duk a lokaci daya yaron yayi mata wannan tambayan,itta dai da ido kawai take binshi dashi,data rasa abunyi sai kawai ta rungume yaron !
Shiru ko wannensu yayi,
Har kanla sun kai 5 second a haka sai daga baya ta sakeshi tana sauke a jikar zuciya,
Jeka kwanta kanina gobe zamuyi magana,
Kai Kawai yaron ya iya gedawa sannun yayi mata sai da safe ya bar dakin,
Itta Kuma afiya badan komai yasa ta fada mai hakan ba sai dan dana so ya tafi ya barta ne,dan tana bukatar kasan cewa itta kadai,
Yaron na fita da minti biyar ta mike ta je palo sai data tabbatar mama bata nan sannun ta dawo dakinta, tarar da wayarta tayi na ringing,tana dubawa taga babu suna dan haka bata dauka ba,
ta tabbata mama ba Kuma saukowa zatayi ba in ta hau sama,
Wata katuwar akwatin ta ta jawo, wardrobe dinta ta bude ta shiga debo kaya tana zubawa a ciki,dan itta kanta bata san adadinsu ba,
Sai da taga akwatin ta cika fam ta kaya sannun ta rufe,duk kananun a bubunwanta da zata wukata sai data dauka,
Takarda ta samu da biyo ta danyi rubutu layi biyu,ta ajiye,kara dauko wata tayi ta sakeyin wani rubutu da tafi wancan yawa,
Dauko dayan ta kardan tayi ta hada da wanca dake hannunta ta fito,karkashin kofar Mohseen ta ajiye daya,daya kuma taje ta tura shi ana mama,tana gamawa ta koma dakinta ta dauko akwatin ta ta fita,
Cikin sanda ta fita ta kofar baya,dan in tace zata dauki motarta su mama zasuji,
Dan haka da kafa ta fita tana fita babu kowa a unguwar duk da kuwa dare baiyi sosai ba amma babu kowa a waje"kasan cewa unguwar masu kudi,ko da rana ma basu fiya fitowa ba, ballantana da daddare,saboda kowa na cikin gidansa,
Bakin titi ta nufa ta danyi yafiya kadan kafin ta Karasa bakin titin,saboda gidansu yana da dan nisa da bakin titi kadan,
Tana zuwa titi kuwa tayi sa'a ta samu abun hawa da wuri dan haka shiga kawai tayi ta fada masa inda zai kaita suka wuce,
Kira daya yayi mata da yaga bata dauka ba sai kawai ya kyaleta,
Tashi yayi ya wuce Cikin gidan, domin gaisawa daddyn sa kafin ya kwanta"
Bayan yaje sun gaisa baifi mintuna goma yayi a wajan sa ba,yayi musu sai da safe ya dawo,
Jire jallabiyan yayi ya dau kayan bacci riga da wango masu taushi ya saka,
Remote ya dauka ya kara gudun AC ya hau makeken gadonsa ya kwanta,yayi rubda ciki yan danjin mararsa na danyi mai ciwo kadan kadan,
Daker ya samu bacci! dan kwana yayi yana juye juye akan gadon sai daf da a subaha ya samu bacci ba shi ya tashi ba sai wajan 8 na safe,
Ranar dake dan fitowa daga cikin labulen ne ya
sashi bude ido a gankali,ganin ranar daya fito sosai ne ya sashi mikewa da sauri,ya fada toilet,
Wanka da alwala yayi a gurguje ya fito,da sauri sauri ya shiya,yayi Sallah,
Bangaren afiya kuwa hôtel tace wa mai a daidaita ya kaita,ta kwana acan kafin zuwa gobe tasa mu a bunyi zaiyi.,
*Washe gari*
Tun 6 na safe ta tashi,waya ta dauka ta kira safna,
Safna data idar da sallah kenan taga kiran afiya ya shigo wayarta,cikin mamaki ta dauka tana tambayarta lfy,
Aunty lfy kuwa naga kin kirani da sassafe nan ?"
Babu komai safna saboda na yer da dake ne shiyasa ban kira kowa ba sai ke"
Haka ne aunty! meye faru toh,ya naji muryarki wani Iri?"
Kinga safna bana son tambaya ki nitsu kiji a bunda zan gaya miki,
"Toh aunty ina jinki?"
Yauwa ba kin taba cemin yayanki dinlali ne ba ?"
"Eh dillali ne"yauwa dan allah turo min da number dinshi ina son gida da zan zauna a ciki na yen watan ni,kuma bana son gidan ya kasance cikin gari,ya nemo min wanda ya dan fita cikin gari kadan kuma mai dan kyau,kafin mas'ala ta ya dawo dai dai,
Toh aunty amma waca mas'ala ce haka wannan,har da zaki bar gida?"
Kinga safna kinfi kowa sani bana son yawan tambaya,zakije ki gaya masa ko Kuma dai zaki ban number shi ni na fada masa ?"saboda ina bukatar gidan nan _nan da awa biyu zuwa uku,
Toh aunty bari naje nayi masa magana yanzu zan kara kiranki, okay kawai afiya ta iya fadi tana kashe wayan.
Tashi safna tayi ta wuce dakin yayanta,tana zuwa tayi knocking sai daya bata ijinin shigowa sannun ta turo kofar ta shiga,
Bayan ta gaishesa ne take fada mata yanda sukayi da afiya,yace babu komai akwai gidaje,
Karban number afiyan yayi,ya kirata bayan sun gaisa ya fada mata waye shi,sannun yace mata ta hau online zai tura mata gida jen sai ta zabi wanda yayi mata,toh ta ce tana kashe wayan,
WhatsApp ta shiga tana shiga ta bude hotunan gida jen ta shiga dubawa, kuma dama ko wana gida ya rubuta a unguwan da yake,
Itta yanzu ba kyau gida take bukata ba, unguwar take dubawa,dan haka wani gidan da taga an rubuta hotoro ta zaba kuma hotoro amma na can ciki ne,gidan na dauke da dakuna guda uku ko wana daki akwai toilet a ciki,sai palo guda daya sai kitchen a gefe,dan haka shi ta zaba ta tura masa"tare da tambayar sa nawa ne kudin,kudin gidan ya tura mata,bayan sun gama komai ne tace ya shirya yanzu zata fadawa safna inda zasu sameta,
Bayan tagama da yayan safna ne ta kira safna ta fada mata inda za'a sameta,
Tana kashe waya safna ta mike ta wuce dakin yayanta tana zuwa ta fada masa,inda za'a sameta,
Key din motarsa ya dauka suka fita,suka shiga mota suka nufi wajan da afiya ta kwatan ta musu"
A bakin kofar hôtel din data kwatan ta musu ne suka tarar da itta saye tana jiransu ga katon akwati a gabanta,
Tana ganinsu ta fada cikin motar tayi musu alamu da hannu dasu tafi,
Tada motar yayan safna yayi suka dauki hanyar hotoro,
Aunty ina kwana,lfy afiya ta amsa a takai ce,
Yayan safna kuwa uffam baice da afiya ba,wai shi jira yake ta gaishesa,
Hummm ni kuma nace indai afiya kake jira ta gaisheka toh zakayi shekara,
Safna dai yasan halin kowa dan haka tace aunty ga yayana baku gaisa ba ?"
Sannu afiya ta fada,tana kallon titi,
Yauwa shima najeeb yayan safna ya amsa"
Murmuchi kawai safna tayi,hade da girgiza kai,
*Gidan su afiya*
Mohseen ne ya bude kofar zai wuce makaranta,yaci karo da takardan da afiya ta ajiye jiya, sunkuyawa yayi ya dauko ya bude ta kardan,
Ya karanta, yana gama karan tawa ya koma cikin daki ya boye ta kardan ya fito,
Sauka ya shigayi hawaye na taruwa a cikin idanunsa tausayin kansa dana yayarsa na ratsa shi,
Yana sauka bai saya yin breakfast ba ya wuce,
Yana fita ya tarar da drive na jiranshi dan haka gaishesa kawai yayi ya shiga mota ba tare daya gaida da security din su ba, drive ya ja motar suka bar gindan,
Afiya taje taga gida yayi mata kyau sosai,dan haka a take ta karbi number account dinsa ta saka mai kudinsa,haka ma safna bata barta a baya ba dan itta ma sai data bata wani Abu,ta kuma kara da cewa dan allah karsu fadawa kowa Inda take,safna tace in sha allah shi kuma yayan safna cewa yayi shi ina ruwansa,da fadawa wani,
A take ta ciwo kayan daki da kayan kitchen ta hanyar online,kuma ance nan da awa daya za'a kawo mata,a haka dai ta shiga gidan ta zauna a haka kafin a kawo mata kayan daki,
Awa daya nayi kuwa aka kawo mata kayan daki da kayan kitchen,har ma da kayan girki,
Cikin awa biyar angama gyera mata dukan a bunda take bukata,
"Gidan yayi kyau babu laifi"
Wayarta ta kashe baki daya,ta samu ta kwanta,dan tasan in ta bar wayarta a kunne dole a gano inda take,
*Gidan su afiya*
Mamace ta tashi daga baccin data sha ta koshi, sai faman hamma take,bude kofar dakinta tayi kenan zata sauka taje ta karya taci karo da takarda a bakin kofa,kamar zata wuce ta barshi sai wani abu kuma yace mata dauki kiga me nene a ciki,dan haka ta sunkuya ta dau ta kardan ta bude ta shiga karantawa,
Mama ni na tafi tunda kullun abun naki kara gaba yake yi,
Wani irin ansharr ta saki...wllhy afiya baki isa ba"ni zakiwa haka ni zaki to zarta,ta fada sauka tayi fuuuuu kamar zata shi sama ta wuce dakin afiya,tana zuwa ta banko kofar da kafarta ta shiga, wayam tagani babu afiya babu labarinta,jiki a sanyaye ta karasa dakin,lokaci daya kuma ta nemi yinwan da takeji ta rasa"
Wata jaka tagani a sakiyar dakin dan haka ta karasa wajan da jakar take,ta sugunna ta bude jakar,wani irin murmuchi tayi a lokacin da idanunta ta sauka akan makodan kudaden dake ciki........,
Ohhhh ni sakina,gaskiya hajiya fatima kina son kudi deyewa🤔yanzu kudi yafi yayanki?
*Sakeena ismail Cameroon ce✍️*
[6/21, 15:24] Mom Muwadda🥰: Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/KpwDZw5aq7C2Pr2NCZ3Ujg
🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑
*DUHU DA HASKE*
*By*
*Sakeena ismail Cameroon*
*(Mom muwadda)*
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*Marubuciyar*
*Bazan zauna da kishiya ba*
*Mijin attajira*
*Mugun uba*
*Duhu da haske typing...✍️*
Page 17&18
Free book
Bismillahi rahmani rahim
*********"Wani irin murmuchi tayi a lokacin da idanuwanta suka sauka akan mako dan kudaden dake cikin jakar !rufe jakar tayi ta mike tana murmushi,lokaci daya taji yinwar ta ya kara dawowa,ji kake kululululu haka cikin ya shigayi shafa cikin tayi ta bude kofah ta fita ta bar dakin !
Habib kuwa yana idar da Sallah ya mike ya nufi cikin gidan,
Dagowa Alhaji Muhammad yayi ya zubawa dan nasa da yafi so yafi kauna"idanu tafiya yake cikin nitsuwa har ya karasa gaban dinning din,
Good morning my daddy?"Habib ya fadi a lolacin daya durkusa a a gaban daddy shafa kansa yayi yana fadin morning my son!ya katashi?"fine ya ya fadi a takaice,
Oya zoka zauna kayi breakfast,kai ya geda yana mikewa,
Kujera na kusa da Dad dinshi ya ja ya zauna,
Fitowa tayi daga kitchen hannunta rike da wani kula,ta karaso ta ajiye kan dinning din,
Momma barka da safiya,barka dai ta amsa tana dauko plete tayi ta shiga zubawa daddy dankali da kwai din,
Tana gama zuba masa ta tura mai plete din gaban sa"sannun ta dauki daya ta zubawa Habib shima, ta tura masa"
Yana gama cin abinci ya mike,kallon sa daddy yayi yana tambarsa inda zashi"son ina zaka kuma?"zance wani waje yanzu zan dawo ya basa amsa"shikenan sai ka dawo ka kula da kanka sosai kuma karka fita kai kadai, Kai kawai ya iya gedawa yasa kai ya fice,
Masu basa kariya na ganinsa suka mike suna gaishe sa,hade da bude masa mota ya shiga suka rufe,suma suka je suka shiga nasu mai gadi ya wangale musu gete sukayi waje da motocin su,
Jinginar da kansa yayi da jikin kujerar motar,hade da lumshe ido yana tunanin meyesa ta kashe waya,meyesa jiya kuma ya kirata bata dauka ba?ohhhh good ya fada hade da dafa kansa,shi yama manta shaff batasan number sa na Nigeria ba"
Ina itta da take business ai ya kamata ta daga duk number daya kirata,
Ya fadi"
Suna zuwa kanfanin nata, kamar yanda ya shiga shi kadai a wancan zuwan nashi toh yauma hakance ta kasan ce,dan ce musu yayi su jira sa a waje,
Yana shiga ciki,bayan sun gaisa da safna yake cewa yana son ganin afiya,safna tace masa bata zo wajan aiki ba yau!
Kina nufin yau bata zoba?"eh bata zoba,kallon ta yayi na yen second ni, sannun ya dauke kai hade dayin tsaki, sai ya juya ya bar office din,
Badan komai yasa ya dan kalleta ba ?sai dan yana son ya tabbatar ne shin da gaske ta zo ko bata zoba"
Dan shi da zarar ya kalli idon mutun toh yana iya ganewa in karya yayi"
Da yamma bayan Mohseen ya dawo daga makaranta,yi yayi kamar bai san a bunda ke" faruwa ba!
Tarar da mama yayi zaune a palo bayan yayi mata sannu da gida kamar yanda ya saba ne ya juya da niyar, zuwa dakin afiya, yaji mama na cewa...toh bata nan sai ka dawo,dan tun jiya da daddare ta bar gidan nan,da sauri ya juya cikin firgici da tashin hankali,kai in kaga yanda yayi sai ka ranse yanzu yaji labari,
Da sauki ya karaso inda take ya shiga tambayarta..mama ina ta tafi ?"
Kaga Mohseen ka kwantar da hankalinka ta tafi saboda nayi mata fada shine ta kama hanya ta tafi,saboda bata daukeni a bakin komai ba ?"
Haba mama meyesa kikayi haka,kince ke kika mare tama ?"eh Mohseen nice na mareta ko zaka rama mata ne,mama ta fada cikin tsawa,cikin tsoro da firgici Mohseen yake kallon mahaifiyarsa, Kai Kawai ya iya girgiza wa ya juya ya wuce sama ba tare da ya kara cewa komai ba,
Ohhh na dauka zaka saya ka rama mata ai,mama ta fadi,hade da komawa ta zauna,
Zaune yake ko a binci bai ci ba"duk da kuwa aunty Afi tayi mata baya nin komai,amma shi kam duk da haka abun bai mata dadi ba ko ka dan,
Wayarsa yaji na ringing cikin fara'a da kuma sauri ya duba ko aunty afiya ce"ganin da yayi ba number dinta bace yasa fara'ar fuskar sa dauke wa,
Kamar zai ajiye wayan sai wata zuciya kuma yace mata ta dauka,dan haka yayi saurin dagawa,dan ta kusa tsinkewa,
A kunne ya sa ba tare da yayi magana ba,can bangaren kuwa afiya ce kwance akan sabon gadon ta,jin da tayi baiyi magana bane ya sata yin magana..kanina baza kayi magana bane ba na kace "ai Mohseen na jin haka yayi saurin yin magana.... a'a aunty Afi karki kashe dan allah !
Shiru afiya tayi, yana yin da taji muryan kanin tana ne yasa jikinta yin sanyi,
Kanina lfy,ina fah lfy aunty Afi bayan kuma bakiya gida,
Haba kanina ka sani fah shekaru na ja kuma har yanzu mama bata canza ba"ka sani fa in ta mutu a haka ba tare data dawo kamar ko waca uwa ba ?sai Allah ya tambaye ta, Saboda kasan ni tsarai ranar gobe kiyama sai Allah ya tambayeta akan amanar da allah ya bata saboda mu amana ce a wajanta,
Kanina kayi hakuri ka daure ka tayani mai da mahaifiyar mu kamar ko waca mahaifiya da yaya suke da burin samu,
Bayani sosai afiya tayiwa Mohseen ya kuma amince lokaci daya ya nemi bacin rai da mama ta sa shi ya rasa,
Dan haka suna gama waya da afiya ya ajiye wayan cikin kwarin guiwa ya tashi ya fita domin samowa kansa a bunda zai ci"
*Bayan kwana biyu*
Kullun da daddare afiya na kiran Mohseen suyi magana ya kuma bata labarin mamarsu,
Haka ma safna suna waya da itta,duk abunda yake wakana a kanfani safna na fada wa afiya!kuma tana tura mata komai daya shafi kanfanin,
Duk da afiya bata nan amma tana kokarin yin aiki daga inda take in safna ta tura mata,
Kusan sau biyu habib na zuwa kanfani amma in ya tambayi safna amsa daya take bashi,afiya bata zo ba"yau ma dai zuwan shi kanfanin kenan,ya tambayeta in ta zo ? a'a yau ma bata zo ba,kina nufin yauma bata zo ba Habib ya tambaya,
Eh bata zo ba"kallon kwayar idanunta yayi sai ya dauke kai,hade dayin murmuchin da shi kadai kasan ma'anar shi,
Okay Zaki iya kwantan tamin gidan su"nasan unguwar mu daya da itta amma bansan gidan su ba"
Eh mezai hana,
Kwatance safna tayiwa habib,godiya yayi mata ya fita ya bar office din,
"Kofar gidansu afiya !
Saukowa yayi daga cikin motar dan yau shi kadai ya fito ya hana kowa binshi,
Knocking yayi, ba'a wani dau lokaci sosai ba aka bude karamin gete din gidan,
Kallon rashin sani Yusuf yayiwa Habib, Habib na ganin haka ya mikawa Yusuf hannu!
Kallon hannun Habib Yusuf yayi,sai ya kalli hannunsa, tunani yake ya akayi babban mutun kuma balarabe haka yakeson hada hannu da nasa?
Fahimtar hakan da Habib yayi ne ya sashi fadin haba abokina! ko baka son musabahan ne ?"
A'a ranka ya dade gani nayi hannunka da nawa ba daya bane ba,
Nikam banga bam banci hannun na da naka ba" dan haka mugaisa kawai,ce dai in gaisawan ce baka so"
Ai Yusuf na ganin haka ya mikawa Habib hannu sukayi musabahan,sunana Habib Muhammad Habib !
Habib ya fadi a lokacin da hannunshi ya hadu dana Yusuf,
Zaro ido waje Yusuf yayi yana nuna Habib da mamuniya yatsanshi
Hade da fadin kana nufin kaine dan shogaban man petir kasar nan ?kai kakwai Habib ya geda mai,
Yauwa afiya nake son gani Habib ya fadi,a lokacin da yake tire dannun sa daga cikin na Yusuf dan wani irin riko yayi mai,da har yasa hannun ya fara ja,abunka da farar fata!
Wllhy ranka ya dade madam afiya ta kwana biyu bata gidan nan muma nemonta mukeyi,
Wai kana nufin bata nan kwana biyu ? eh wllhy bata nan, Yusuf ya sake fadi Cikin sanyin murya,
Kuma kuka zauna ba tare da kun sanar da yen sanda ba"
Wllhy hajiya babba ta Hana,da mukace zamu fadawa yen sanda cewa tayi yer tace ko Kuma yer mu ? mukace mata yer tace"tace toh indai haka ne babu ruwan mu da harkan gidanta,tunda mu aiki ne ya kawo mu muyi aikin mu,in ba haka ba kuma zata sallah memu, shiyasa tun ranar bamu kuma cewa komai ba"Yusuf ya karashe maganar cikin mutuwar ciki,
Ok ka kwantar da hankalinka zan nemo ta insha allah,fada min number dinka duk yanda ake ciki zan fada maka,kuma karka kuskura ka fadawa hajiya komai,cikin farinciki ya ce toh,ya shiga fada masa number dinsa,
Bayan ya gama fada masa number din ne ya tiro 50ya mika masa"karba Yusuf yayi Yana godiya,
Mungode sosai ranka ya dade!babu komai babu yawa iya wanda ya rage Cikin aljihun nawa kenan,amma in na sake dawowa zan kara ma, ya juya ya nufi inda yayi parking din motarsa,ba tare daya saya jin godiyar da Yusuf yakeyi mai ba"
Kanfanin ya komai yana wani irin murmuchi dashi kadai yasan ma'anarshi"
Yana zuwa kai saye office din safna ya nufa,
Turo kofar yayi ya shiga,ta dago ta kalleshi,
Wai dawowa kayi yellabai ?"eh nadawo,kana nufin har kaje gidan nasu?safna ta kara tambayarsa,
Eh naje amma security's sun hanani shiga sunce bazan samu ganinta ba,
Dan allah ke kije ki kai ma ta wannan ta kardan tasa hannu saboda ina so zan koma Dubaï gobe,dan dama ba dan itta ba ma da tuni na dade da barin kasar nan dan haka ke kije nasan bazasu hanaki shiga ba,yana kaiwa nan ya ajiye mata wata ta karda a gabanta hade da juyawa ya bar office din,
Habib na fita safna ta kira afiya ta fada mata yanda sukayi da Habib,tace ta kawo mata ta kardan,toh safna tace ta shiga hada kayanta,dama kuma lokacin tashin ta"yayi saboda 4 har ta dan wuce"
Tana fita ta tari a daidaita ta fada masa inda zata suka wuce"
Yana cikin mota yaga santa ta fito ta tari a daidaita ta hau,dan haka shima yayiwa motarsa key ya soma bin bayansu,
*Hotoro*
Sauka tayi ta mikawa mai a daidaita kudinsa ta karasa bakin gete din knocking ta shigayi ba'a wani jima sosai ba,mai gadin data dauko yazo ya bude mata karamin gete din,
Gaisawa sukayi ta wuce ciki,kuma dama afiyan ta fada masa zatayi bakuwa kuma ta nuna mata honton bakuwar, shiyasa safna na zuwa bata wani sha wahala ba ya barta ta shiga,
Tun lokacin data dauki mai gadi ta ce mai karya kuskura ya dinga bude kofah ba tare daya sanar da itta ba,
Kuma in zatayi bakuwa itta ma tana gaya masa,kuma tana nuna masa hoton bakon da zaixo!
Saukowa yayi daga cikin motar ya nufi gete din gidan,
Lokacin Kuma mai gadi na kokarin rufe kofah,kara sowa yayi _yayi sallama mai gadi ya amsa cikin sakin fuska,wai shi dole yaga balarabe,
Yellabai kana bukatar wani abu ne"eh ina bukatar ganin matar gidan nan,
Gaskiya a'a yellabai kayi hakuri amma bazaka iya ganin kowa ba, saboda bata fadamin zuwan ka ba, mai gadi ya fada yana kokarin rufe karamin kofar,
Dakata wllhy in har ka rufe kofar nan har da kai zan hada na kama Habib ya fada yana hade rai,
Mai gadi najin haka ya fasa rufe kofar da yayi niyar yi,
Haba yellabai kana nufin kai dan sanda ne ?"eh ni dan sanda ne kuma in har baka barni na shiga naje nayi bincike a gidan nan ba toh kaima baka da gaskiya kamar yanda mutanan gidan suma basu da gaskiya,
Kana nufin a kwai wani abu da suke boyewa yellabai?"kwarai kuwa kai baka gano wani abu ba?"
Kwarai Nagano yellabai ! saboda kwata kwata babu wanda yake zuwa wajanta,saboda ni zan iya cewa ma tunda ta daukeni aiki ban taba ganin wani ko wata ya taba zuwa wajanta ba sai yau,kuma ni banyi tunanin komai ba sai yanzu da kayi magana,
Good dan gari,dan haka bani hanya na wuce"da sauri mai gadi ya bawa Habib hanya ya shiga,shi kuma ya maida kodar ya rufe,
Safna na shiga ta tarar da itta zaune a palo, daga itta sai wani dan karamin riga data saya mata iya guiwa, kanta babu ko dan kwali,idonta na kan TV amma a za irin gaskiya ba kallon take ba,sai rafka sallama safna take tayi amma afiya bata amsa ba,
Shigowa palon yayi ya saya bakin kofah ya harde hannayensa waje daya yana kallon ikon allah,
Ya kalleta ya kalli safna da take ta faman sallama amma bata jita ba,
Kallo daya yayi mata ya gane tana cikin damuwa sosai dan har rama ta danyi,
Sallama yayi da karfi daya saka daga afiya har safnan juyowa suka zuba masa ido,
Wai bima kayi ?"safna ta fada tana kallon Habib dako motsawa baiyi daga inda yake ba,
Shikenan yau kam aunty Afiya zata tireni daga....bata karasa a bunda tayi niyar fada ba taga afiya ta mike da gudu ta nufi wajan Habib batayi wata wata ba ta fada jikinshi,tare da sakin kuka mai sauti,
Baki da hanci safna ta bude ta shiga kallon ikon allah,
Shima dai daskarewa yayi a wakan,yama kasa runkumarta shikam dan har yanzu hannunsa na harde da dayan
Amma dai yana jin kukanta har cikin tsakiyar kanshi,
Jin ba dena kukan zatayi ba ne, yasa shi rungumarta shima,hade da shafa bayanta"
Ganin ba dena kukan zatayi bane yasa shi dagota"ya sa hannayen sa duka biyu ya rike kuma tunda,
Idonsu ne ya sarke cikin na juna,bata dauke idonta ba haka zalika shima bai dauke nasa idanun ba"
Bube baki tayi da niyar ci gaba da kukan da takeyi, ya dakatar da itta ta hanyar rufe mata baki da daya daga cikin yen yatsunsa"shiiii ya fadi a lokacin da yen yatsunsa ya sauka a bakinta,
Shiru tayi kamar anyi ruwa an dauke"......,
*Sakeena ismail Cameroon ce✍️*
[6/21, 15:24] Mom Muwadda🥰: Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/KpwDZw5aq7C2Pr2NCZ3Ujg
🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑
*DUHU DA HASKE*
*By*
*Sakeena ismail Cameroon*
*(Mom muwadda)*
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*Marubuciyar*
*Bazan zauna da kishiya ba*
*Mijin attajira*
*Mugun uba*
*Duhu da haske typing...*✍️
Page 19&20
Free book
Bismillahi rahmani rahim
*********shiru nayi kamar anyi ruwa an dauke"share mata hawaye ya shigayi yana yi yana kallon ta"itta ma haka kallon shi takeyi,lolaci daya kuma sai ta dauke idonta daga kallonsa da takeyi !
Kallon gefensu yayi ya ga safna saye har yanzu ta zuba musu ido,itta ma afiya kallon inda yake kalla tayi idanuwanta suka sauka akan safna dake saye amma yanzu kam ta dauke kai daga kallon su da takeyi,
Zare ido waje afiya tayi,lokaci daya ta fara zare cikinta daga cikin na habib amma yaki bata dama sai ma ja ta da yayi a jikinsa ya rungume sosai,
Suna hada ido dashi ta dalla mai harara sannun ta maida kanta inda safna take saye,
Kiyi hakuri safna "babu komai aunty,ga takardan da zaki saka hannu,safna ta fadi tana ajiye talardan a kan dan karamin teburin dake sakiyar palon,ni bari na tafi yamma tayi sosai ankusa kiran sallar magriba,safna ta fada hade da juyawa ta soma tafiya,
Safna kisaya in Mr H zai tafi sai ya ajiyeki tunda yamma tayi sosai,
Sayawa safna tayi ba tare data juyo ba,tana jiran taji amsar da Habib zai bayer !
Kinga ba tare muka zoba kiyi tafiyar ki kawai,ya fadi yana hada rai,suna hada ido da afiya wani irin kallo yayi mata da ya sa hanjin cikinta kadawa,
Safna kuwa tana jin haka ta tafi !
"Muje mu zauna,ya fadi yana tsare ta da idanu,
Kamar zata ce wani abu amma ganin kallon da yake mata ne yasa tayin shiru ba tare ta tace komai ba"ta wuce kan kujera ta zauna,
Shima zama yayi gefenta,ya zuba mata ido kamar zai cinyeta"
Afiiii !ya kira sunan ta"uhumm ta fadi,ina son jin labarin ki,dan na dade da fuskantar kina cikin damuwa"tun sanda nake Dubaï in muna waya ban taba jin kina farinciki da walwala kamar kowa ba,
Ina shiga mutane sosai, sakamakon hakan ne in mutun yana farinciki ko akacin haka duk ina ganewa ko da kuwa bana ganinshi,amma in har nayi waya da kai naji muryar ka toh ko yaya ne ina fahimtar hakan,
Ya fadi hade tayi mata wani irin kallo data rasa gane kona me,ga kuma wani abu da take gani a cikin kwayar idon nashi"
Ina yau darata kawai idanuna suke min,
Ta fadi a ciki zuciyarta lokaci daya kuma ta dauke kai daga kallon sa da takeyi,
Tun kafin mu hadu na yadda da kai yaya habib,yaji da fadi,humm yau kuma na tashi daga mr HMH din na koma yaya kenan?"ya fadi yana sakin wani irin murmuchi,
Eh ko baka so?"
A'a Kawai yace ba take daya kuma ce komai ba,
Yau kuwa zaka san ko ni wacece"ni ba kowa bace illa karuwa wacca tagama zubar da mutuncinta a titi ba tare da Aur....bata karasa ba taji saukar mari tas!tas!! har guda biyu a kan kuncinta"
Dafe wajan tayi,hade da dagowa,idanunta ne ya sauka akan na Habib da idonshi ya canza kala zuwa ja,kallo daya zaka masa ka fahimci maganar da tayi ba karamin bata masa rai yayi ba,
Baki da hankali ne ?"ta yaya zaki kira kanki da karuwa kar na garaji,ya fadi,da gaske nake yaya habib ni karu...marin data sakeji ya kuma wanka ta dashi ne ya sata yin shiru ba tare data karasa ba,
Wani irin kuka ta saki,lokaci daya kuma sai yaji tausayinta ya kamashi,dan haka baiyi wata wata ba ya rungumeta yana shafa bayanta,
Sai daya bari tayi shiru sannun ya dagota, sorry afiiii I'ma so sorry kinji,raina ne ya baci,bana so kina hada
Kanki da wayen can mutanen,
Kai kawai ta iya gedawa tana sauke ajiyar zuciya,
Oya bani labarin ina jinki,
Yaya Habib labarin na deyewa zaka iya kai dare anan ka bari gobe sai ka dau na baka"
A'a ni yanzu zaki bani dan ina so zan koma gobe ne"
Toh ta fadi hade da gyara jamanta da tayi a kasa dan tun dazu ta koma kasa,
*Labari*
Alhaji abubakar dan kasuwa ne"kuma babu laifi yana da kufi dai dai gwargwodo, allah yayiwa mahaifiyarsa rasuwa a yayinda take haihuwa,shiyasa malam iro ya dauki abubakar ya dam kashi a hannun Matar wani babban abokinsa mai suna sulei kasan cewa su allah bai basu haihuwa ba, Shiyasa a lokacin da malam iro ya basu abubakar sunyi murna sosai,
Abubakar na da shekara 10 Allah ya bawa matar sulei ciki, murna a wajan sulei ba'a magana,
Bayan wata tara matar sulei Faiza ta haihu ta samu da namiji ranar suna yaron yaci suna abdullahi,sulei da matarsa sunyi murna sosai,
*Bayan shekaru biyar*
Saura shekara daya abubakar ya kammala secondary ya shiga jamiya,
Ana haka ne allah yayiwa malam iro rasuwa,watoh mahaifin abubakar,kasan cewa tun lokacin da allah yayiwa matarsa afiya rasuwa ya kamu da ciwon zuciya,
A yanzu haka ma ciwon ne ya kasheshi,
Abubakar yayi kuka yayi kuka har ya gode allah,
Bayan kwana arba'in, abubakar ya fara ganin rayuwa,kuma dama tunda suka haifi abdullahi suke nuna babbanci a sakanin su,amma na yanzu yafi,dan tun lokacin da allah yayiwa mahaifinsa rasuwa,yake ganin a bubuwa,dan abdullahi zaiyi ba dai dai ba,amma yana yin magana ko kuma ya danyi mai fada toh a kansa zasu sauke,dan ranar ko abincin baza'a bashi ba,a haka dai yake rayuwa a gidan yau dadi gobe kuma akasin haka.
Bayan abubakar ya kammala secondary
Komai na sakamakon shi yayi kyau,bayan yayi wa sulei maganar shiga jamiya ne,yace shi bashida kudin da zai saka shi jamiya da abubakar yace ba akwai kudin gadona ba,ka biya min dashi mana,ai yana fada mai haka,ya dinga masifah a karshema cewa yayi ya cinye kudin bazai bayer ba,
Maganar ba kara min kona ran abubakar yayi ba?"dan haka ya yanke shawara barin gidan,
Kasan cewa akwai wasu kudi da yake dan tarawa,saboda ranar da babu makaranta yakanje kasuwa ya kula da shagon wani mutun,in an tashi sai ya biya shi dari biyar,wataran in anyi ciniki sosai ma har dubu daya yake biyanshi,
A haka dai har ya tara kusan dubu goma,
Da daddare bayan kowa yayi bacci,hada kayansa yayi ya dauki kudin ya bar gidan,
Washe gari su sulei da matarsa suna tashi sukaga babu abubakar babu labarinsa,
Basu wani damu da tafiyar shi ba,dan cewa ma sukayi sun yedda danyen mangoro sun wuta da kuda.
Shi kuwa abubakar yana fita,cikin gari ya nufah da farko yayi niyar barin garin sai daga baya ya fasa,yana zuwa cikin gari ya kira wani abokinsa Bashir ya fada masa halin da yake ciki ya tausaya masa sosai,duk da kuwa shima mahaifiyarsa bata raye,sai mahaifinsa,ce dai matar mahaifin ta takura masa,amma hakan bai hana shi taimakon abokinsa ba,
Zuwa yayi ya daukesa suka wuce gidansu,suka kwana a dakinsa da shi,washe gari ya gayawa mahaifinsa a bunda ke faruwa,yace ba komai babu mas'ala zai iya zama,matar mahaifinsa najin haka tace hakan bazai taba yuwa ba,ta yaya zata dinga kewar samari har guda biyu kamar wayen nan ta fadi tana nuna su da yen yatsa,
Kai in kaga yanda take sai ka dauka sunyi shekara talatin,nan kuwa ko shekara ashrin basu kai ba,
A haka dai abubakar ya bar musu gida, Bashir naji na gani babu halin taimakon sa,
Yanke shawara kawai yayi daya je kasuwa wajan mai gidan sa,hakan kuwa ta kasance, bayan ya je kasuwa,yace aiki yazo,da mai gidan sa ya gansa da kaya a hannu ya tambayeshi na waye yace nashi ne,kwashe komai yayi ya gaya masa,cewa yayi babu komai zai taimaka masa ya bashi daki a gidan sa kuma dama can bashi da da namiji sai mace guda daya da allah ya basu,dan haka abubakar zai taimaka masa kula da kasuwancin sa" abubakar yaji dadi sosai,dan haka ya shiga yi masa godiya da Kuma addu'oyi kala kala, alhaji Mohseen yaji dadin addu'ar sosai,
*Bayan wasu shekaru*
Alhamdulillah kasuwanci ya karbi abubakar dan a yan zu haka shima ya buda nasa shagon da taimakon mai gidansa"kuma Alhamdulillah komai yana tafiya yanda akeso dan shagon sai kara bunkasa yake,
Dan ba karamin karban sa sana'ar saida a tamfopin yayi ba,dan a yanzu haka babu wanda bai sanshi a kasuwan kori ba,
Kuma alhamdulillah ya gama karatunsa na jamiya,
Wata rana alhaji Mohseen na zaune a palonsa yer sa fatima wacca aka fi sani da bintu ta shigo palon,
Ta samu wuri ta zauna ba tare data gaida mahaifinta ba"ta farayin magana,
Baba!ta kira sunan mahaifin nata, na'am yer baba ya akayi?"baba dama ina so kayiwa yaya abubakar maganar auran mu saboda mungama dai dai tawa,nace ya gaya maka yace kunyarka yake ji ta fadi ba tare da jin kunya ba,
Allan yer baba alhaji Mohseen ya fadi yana washe baki,
Allah kuwa baba,
Toh shikenan tashi ki tafi wannan Maganar kamar anyi angama,
Cikin murna ta mike ta koma dakinta,ta kwanta ranta fari tas !
Waya ta dauka ta kira wata kawarta mai suna safiya ta fada mata yanda sukayi da mahaifinta,gaskiya kawata kina lokacinki,yanzu baban naki Zaki je ki samu ki sharbawa karya,
Ato kawata in ba haka nayi ba fah yaya abubakar bazai taba cewa yana sona ba,ni kuwa kinsa ni tsarai nafi son mai kudi bana son talaka,kuma gashi na samu mai kudin har gida shine zan zauna?"ai ke ma kinsan haka bazai taba yuwa ba,
A haka dai suka gama Maganar su sukayi Sallama ta kashe waya,
Abubakar yer baba tace min kun dai dai ta,wai saboda kana jin kunya shiyasa bakazo ka fada min ba ka aiko ta, dan haka ina so nan da sati biyu ayi komai a gama tunda ka rigada kagama ginin ka,
Tunda ya fara magana kai abubakar yake a kasa har ya kai karshe,a zuciyarsa kuwa cewa yayi yaushe mukayi haka ni da yarinyar nan ?"
A fili kuma murmuchi yayi hade da fadin toh baba zanyi duk a bunda kace,
*Bayan sati biyu*
Anyi bikinsu abubakar da fatima lfy,inda suka tare a cikin rijiyar zaki !
Duk da ba son auren yakewa fatima ba, saboda shi kullun a matsayin kanwa yake ganinta,amma tun lokacin da yaji a bunda taje ta fadawa mahaifinta ya fahimci tana son sa,dan haka shima Kawai ya Maida soyayyar da yake mata a masayin kanwa zuwa masoyiya,suna zaune lfy kuma yana bata kulawa dai dai gwargwodon ikonsa"
Sai dai akwai wasu dabi yun da take dashi wanda bata yin haka sai da suka yi aure,
Dan kullun yawo take zuwa wajan biki yau tace wannan biki gobe tace wancan biki,ga kuma kudin anko da take yawan tamba yarshi,
Ana haka ne ta kwanta rashin lfy suna zuwa a sibiti aka shaida musu cewa tana dauke da ciki har na wata biyu,
Ai tana jin haka ta dinga balayi da masifah wai itta yaushe ma tayi auren da zatayi ciki tun yanzu,bayan ko a marci bataci ba?
"Itta gaskiya zubar da cikin zatayi,sai da yace in har ta zubar da cikin nan zai sake ta sannun ta hakura,
Bayan wata tara ta haifi yer ta mace kamarta daya da mahaifinta,daga kyau da haske duk na mahaifinta ta yo,dan saboda tsabar hasken tama har taso tafi na mahaifinta,
Yarinyar na da kyau kin wanda ya rasa,
Ranar suna yarinyar taci suna afiya,saboda kyau da Allah yayi mata ne yasa ake ce mata beauty!
Nan ma dai fatima tace bazai yuba,ta yaya itta ta sha wahala ta haifi abunta amma zai sa mata sunan mahaifiyarsa ba sunan tata mahaifiyar ba,
Ce mata yayi itta ai mahaifiyarta tana raye,shi kuma nasa mahaifiyar ta zasu shiyasa ya saka mata sunan ta,zata tada rigima ya mike ya bar wajan,
Haka rayuwa taci gaba da kasan cewa yau dadi gobe kuma akasin haka,
*Bayan shekaru 9*
Afiya tayi girma dan har an sata makaranta,a yanzu haka ajinta shida a primary,
Fatima kuwa har ta tire rai samu wani cikin,
Wata rana ranar laraba,tun safe take kwance batada lfy,dan haka daukar ta yayi ya kaita a sibiti suna zuwa aka shaida musu cewa tana dauke da juna biyu na sati uku,murna awajan fatima ba'a magana,dan bakara min
Mamaki abubakar yayi ba,dan ya dauka zatayi irin wancan cikin ne,sai kuma yaga akasin haka,
Bayan suna yaron yaci suna Mohseen wato sunan mahaifin fatima,
A haka rayuwa taci gaba da tafiya,
*Bayan shekara 10*
Alhamdulillah afiya tagama makaranta a yanzu haka tana nemon aiki,
Mohseen kuma yana aji uku a secondary,
Wata rana da daddare aka kira baban mu aka shaida masa cewa shagonsu ya kama da wuta,abun mamaki amma yana zuwa ya tarar iya nashi ne kadai ya kama da wutan,
Kasan cewa a kasuwa yake ajiye komai nashi,har ma da sauran kufin duk yana ciki dan ya kwashe kudin gaba daya dake banki ya taho dasu kasuwa,da niyar gobe idan Allah ya kaimu zai tura Legos a kawo mai kaya,
Da ya fadawa mamar mu ba karamin kuka ta sha ba dan kadan ya rage ta haukace"
Saboda mama Allah yayi ta da shegen son kudi,
Sakamakon a bunda ya farune yasa abban mu kamuwa da jiwon zuciya!
Yau lfy gobe ba lfy,kullun zuwa a sibiti,kudin dake hannun mu sai da yakare duka,
Ya kasan ce a bincin da da zamuci ba gagarar mu yake,
Gashi kuma iyayen mama sun rasu tun shekarun baya da suka wuce, sakamakon gobaran daya tashi a gidansu da daddare suna bacci,
Mamace takalleni wata rana tace min bataga anfanin karatun nawa da nayi ba in har zan zauna a gida na zubawa mahaifina ido bashi da lfy,
A haka dai na shiga nemon aiki kullun in na fita bana dawowa sai da magriba,
In na dawo nacewa mama ban samu aiki ba tayi ta zagina tace min bani da tausayi,ni da nake da wannan kyau amma shine zan iya barin mahaifina a kwance a haka,ba tare da na samo mafita ba"
A haka dai nake fita ba tare da na biye mata ba,
Wata rana naje wani kanfani,bayan na sha whala ne aka barni na shiga,
Wani babban mutun ne mai kimanin shekaru 60 dan kallo daya nayi masa ma na gane zai girmi mahaifina,
Tunda na shigo yake bina da kallo har na karasa inda yake,kujera ya nuna min dana zauna zama nayi ya mika hannu ba tare da yayi magana ba,fahimtar danayi takardu na yake nufin na mika masa ne yasani dora mai takardun a hannunsa, bayan yagama duba ta kardun ne ya dago cikin murmuchi yake kallo na,hade da mika min hannusa alamun mugaisa,ban dauki komai ba kasan cewa ya girmi mahaifina, yasa nima na mika mai hannu muka gaida,
Hade da saida min cewa ya bani aiki a masayin pA dinsa nayi murna sosai,ina komawa gida na fadawa mama na samo aiki itta ma tayi murna sosai da jin labarin,
Kasan cewa kanfanin babbane,
Washe gari na fara aiki,
*Bayan wata uku da fara aiki*
Kasan cewa ina zama dashi sosai dan haka babu wani labarin daya shafi gidan sa wanda bansa ni ba,dan baya boye min komai,har ma da haihuwan da bai samu ba,na tausaya masa sosai,na kuma kwantar mai da hankali,
Wasa wasa shakuwa sosai ta kullu sakanina da alhaji jabir,wato mai gida na,akwai wata rana da yace yana sona naki amincewa a karshe ba bar masa office din nayi na koma gida,
Bayan na koma gida nake gayawa mamana,tayi min fada sosai akan kin amincewa da banyi ba,a karshe ma dena min magana tayi gaba daya,sai da tayi kusan kwana uku bata min magana,
Dana rasa mafita kawai naje na sameta nace mata na amince,
Ranar ba kamin murna tayi ba,dana je na cewa Alhaji jabir na amince, murmuchi yayi yace dama yasan zan amince,dana tambayeshi dalili yace ai yaje gidan mu ya samu mama akan maganar kuma ya bata kudi masu yawa,
Naji babu dadi sosai,amma daga baya kuma na sake dashi,shakuwar mu ta kara karfi,
Ana hakane wata fatiya ya taso masa, dan haka ya nemi dana rakashi,nace ni gaskiya bazan jeba,ba karamin fushi yayi ba a karshe ma dena min magana yayi,
Kasan cewa nima yanzu na kamu da soyayyarshi sosai dan haka na fadawa mama mama tace na rakashi babu komai,ta kuma karfafa min,gwiwa sosai,da nace zanje na fadawa abba na shine ta hanani,tace wai nayi tafiya ta kawai ba sai nayi mai sallama ba,Dana tambaye ta meyesa bata son nayiwa abba na sallama bayan kuma aiki ne zai kai ni can din dan Allah ta barni naje nayi mai sallama,amma ta nuna bata so wai babana bashi na lfy ta yaya zanje nayi mai sallama in har ta isa da ni toh karna kuskura nayiwa abbana sallama,a haka dai na hakura na tafi ba tare da raina ya so ba,
Bangaren alhaji jabir ma hakan ce ta kasan ce"dan kuwa shima bai fadawa matarsa tafiyan da zamuyi tare ba,fada mata kawai yayi akwai wani aiki da zaije yayi amma bazai wuce kwana biyar ba zai dawo,
Kasan cewa ta yedda da mijinta sosai,dan haka allah kiyaye tayi masa,
Sannun ya hau mota ya funi inda mukayi dashi zamu hadu,yana zuwa wajan na shiga mota muka wuce,
Abun mamaki sai naga ma inda zamuje aikin cikin WUDIL ne Ashe, dan haka na dan samu nitsuwa,saboda nasan ko ba komai ina kusa da kano,
A wani katon gete ne yayi hone mai gadi ya zo ya bude mana gete ya chusa hancin motarsa ciki,
Sannu da zuwa mai gadi yayi mana alhaji jabir ya amsa Cikin sakin fuska,
Wani nagani ya kara fitowa,yayi mana sannu da zuwa hade da dauko kayan mu ya wuce ciki dashi muna binshi a baya, har muka shiga cikin palon gidan,
Yellabai ya banga mutanen da zamuyi aikin tare da su ba ne nambaya ?"haba baby ki kwantar da hankalinki zasu zo amma sai zuwa gobe,wannan gida nane dan haka ki saki jikinki,
Shiru nayi sai ido Kawai da nake binshi dashi,
Janyo ni yayi ya kamo hannuna muka shiga cikin daki, toilet ya kaini ya hada min ruwa mai zafi yace nayi wanka,sannun ya fito ya barni,
Wanka nayi na fito bangan shi ba,dan haka ina gama shiryawa na fito palon na tarar dashi zaune Shima da alama bayan fitarsa daga toilet wanka yaje yayi,dan naga ya canza kaya zuwa kaya mara nauyi,zaune yake akan dinning table ga wannan mutu min da ya shigar mana da kayan mu dazu na gyera abinci akan dinning din,da alama mai aikinsu ne"
Yana ganina ya mike yana murmushi nima murmuchin nayi masa,na karaso inda yake,kujera ya jamin na zauna,mai aiki zaiyi serving dina ya hana,shi ya zuba min a binci sannun ya zuba nashi muka soma ci,yana ci yana kallon na,har muka gama,lemon daya zubo tun kafin nazo ne ya dauko ya miko min,karba nayi hade dayi masa godiya,kallon lemon na shigayi dan ni tunda nake ban taba gani irin shi ba,dan kurba nayi na hadiye ina dan yatsine fuska,baby ya dai?"gaskiya lemon na da gas deyewa gaskiya nikam bana son lemo mai gas deyewa na fada ina ajiye lemon,
Saurin karba yayi ya samin a baki,hade da cewa haba baby kin taba zama da na miji gida daya tunda kike?"kai na na girgiza alamun a'a,toh dan haka yau kawai zaki sha lemo mai gas kinji,kai na geda oya bude bakin ki na baki da kai na,baki na na bude ya shiga bani sai dana sha kusan rabi sannun ya kyaleni,ban fi minti biyar da sha ba,na fara jin wani irin sha'awa,ga marata dake da daya daure,yana ganin haka ya saki murmuchi hade da dauka ta can ya nufi daki dani,muna zuwa daki ya kwantar dani kan gado,hade da yimin runfah ya shiga kissing dina nima ina ganin haka na shika mayar masa da martani,ga marata da yake kara min tauri da ciwo,
Muna cikin haka ne naga ya mike wayarsa ya dauka ya danna wajan yin video sannun ya ajiye,ya dawo wajena, ina ganin shi ya karaso,da sauki na mike na zauna kan gadon sai rike mai wando nake,dan maganin ya rigada ya fara aiki sosai,a lokacin babu a bunda nakeso sama da namiji so kawai nake inji an shigeni amma shi kuwa yaki bani hadin kai sai ma mai dani kwance da yayi yaci gaba da kissing dina sai da yayi mai isar sa sannun ya shigeni,wani irin kara na saki zan mike ya mai dani,
Wani irin kuka ta saki hade da juyowa ta kalleshi,idonsa yayi jajur kamar wutan garwashi, yaya Habib ranar ne daya dauke min mutunci na da na nake ta a danawa yaya Habib bazan taba mantawa da wannan mummunar ranar ba,ta fada hade da sakin wani irin kuka mai suma zuciya rungumeta yayi Yana shafah bayanta,ga hawaye da yake saukowa daga idonsa shima......,
*Sakeena ismail Cameroon ce✍️*
[6/21, 15:24] Mom Muwadda🥰: Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/KpwDZw5aq7C2Pr2NCZ3Ujg
🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑
*DUHU DA HASKE*
*By*
*Sakeena ismail Cameroon*
*(Mom muwadda)*
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*Marubuciyar*
*Bazan zauna da kishiya ba*
*Mijin attajira*
*Mugun uba*
*Duhu da haske typing...✍️*
Page 21&22
Free book
Bismillahi rahmani rahim
**********Rungumeta yayi ya shiga shafa bayanta,ga hawaye da yake saukowa shima daga idonsa, okay sorry my Beauty, kici gaba"dan na tabbata ba nan ne karshen labarin ba,
Yaya dare fah yayi kaga ana kiran magriba,ka tafi in yaso gobe da safe kafin jirgin ku ya tashi kazo na karasa maka,
Dagota yayi daga rungumar da yayi mata,yana noke kafada,hade da turo baki gaba kamar karamin yaro"badan yanayin da take ciki ba da babu a bunda zai hanata yin dariya!duk da haka sai data saki kyekkyawar murmuchi daya sa dimpil dinta lotsawa,
Baki sake yake kallon ta dan bai taba ganin tayi murmuchi ba sai yau,da yaga tayi yanzu sai yaga ta kara masa kyau sosai,ba dan mutane na cewa yana da kyau sosai ba,da babu a bunda zai hana shi cewa afiya tafi shi kyau, duk da haka kuwa tafini kyau a wajena,ya fadi yana lakutar dogon hancinta,
Oya ina jinki ci gaba,in ba haka ba kuma in na tafi bazaki sake ganina ba,ya fada yana kallon ta"
Ci gaba da bashi labarin tayi,
Ina kuka ina tureshi amma ina baya hayya cinsa ma ballanta na yasan ina yi,sai ma sumbatun da yake tayi,duk ya cika gidan da ihu dan na tabbata har mai aiki da mai gadi duk sunji ihun,tun ina kuka ina tureshi har karfina ya kare,kukan ma daga baya na nemeshi na rasa, shikuwa bashi ya dagani ba har sai daya samu nitsuwa,sannun ya dagani ya shiga bani hakuri amma ina banza ma nayi masa"hannu yasa zai daukeni ya kaini toilet yayi min wanka nasa hannu ta tureshi da karfin data rege min ya fadi kasa,ina ganin haka na mike da niyar zuwa toilet sai naji wani irin zafin da ban tabaji ba na dingaji a kasata,koma wa nayi na zauna kan gadon hade da sakin kuka mai suma zuciya,
A karshe dai shi din ya daukeni ya kaini toilet din ya sakani a ruwa zafi,ina ihu da kuka da komai amma bai kyaleni ba har sai daya ga na dena kuka in ya sakani a cikin ruwan zafin sannun ya dagani ya nadoni a tawal ya kara daukoni ya fito dani,ya kaini daki ya kwantar dani ya lullubeni da bargo,nidai sai binshi kawai nake da kallo in kagan shi baza ka taba yedda zai aikata a bunda ya aikata min ba,
In natuna a bunda yayi min sai inji na saneshi sosai,yanzu shikenan duk wanda ya aureni a matsayin yer iska zai dinga ganina,
Ina nan kwance ina tunani tunani har ya fito ya tarar dani,sallaya ya shimfida ya tada sallah kamar gaske,a zuciya ta kuwa fadi nake ka gama yin zina da wacca ba muharramin ka ba ka shimfida Sallaya kace kana Sallah, ko ta yaya Allah zai karbi sallar naka oho,
Yana idar da sallah ya zo ya hau gadon ya kawo hannunshi da niyar rungume ni,na buge hannunshi,babu rarrashin da bai min ba amma nayi banza dashi,a karshe dai kyaleni kawai yayi ya kwanta,
Ina ganin ya fara bacci na mike a hankali,na karasa inda na ajiye jakar kayana,dauka nayi na bude na dauko riga mara nauyi na saka,na yafa mayafina,inda waled dinshi yake nake na bude na dauki kudin da nasan zai iya kaini gida,na ajiye mai sauran,
Sannun na bar dakin,ina jin wani irin zazzabi na lillibeni dukda kuwa naji dadi sosai da ruwan zafin nan daya sakani a ciki amma,duk da haka ina dan dingisawa,
Ina zuwa palo na bude a hankali na fita,na bar kofar a bude gudun kar ince zan rufe su jini,duk da kuwa ba wai dare yayi sosai bane,dan baifi karfe 9 na dare ba,lekowa nayi naga mai gadi baya bakin gete dan haka na fito da sauri na karasa bakin kofar na budeshi a hankali na fita,nan ma ban rufe ba na bar wajan da sauri,
Da sauri sauri nake tafiya ina yi ina dan dingisawa har na karasa bakin titi,dare bai yi sosai ba amma babu mutane sosai a waje, tsiraran mune da ba'a resa ba kawai akan titin,
Ina karasa kan titi,duk motan da zai wuce ta gabana sai na tareshi,kusan motoci uku na tara amma sunki tsayawa,gajiya nayi da tara,dan haka sayuwa kawai nayi na zubawa sarautar allah ido,
Abun mamaki sai naga wani mota ya saya ba tare dana tara ba,
Saukar da glass din motar yayi,wani dan matashin tsaurayi ne nagani a gabana,sanye yake da Kayan sojoji,ina ganin haka kafin ma ya bude baki yayi Magana tuni na fado cikin motar,kai kawai ya girgiza hade da tada motar a lokacin dana kammala rufe murfin motar,
Bai ce dani uffam ba haka zalika nima bance dashi komai ba,
Har munyi nisa cikin tafiya naji yayi magana...ke haka akeyi baki san mutun ba ki fada mai cikin mota,yanzu misali in na kasance mai tsatar mutane fah,yayi magana yana hadarai,
Shiru nayi kamar bazan bashi amsa ba sai kuma nace..ba gwara a sace mutun a barshi da mmutuncinsa ba,akan ayi masa fiyade,
Baki bude yake kallo na,a zuciyar sa kuwa fadi yake wa akayiwa fiyade,
Kamar zai share maganar sai kuma yaga a matsayin sa na soja mai kare hakkin dan adam bai kamata yayi shiru ba,dan haka baki ya bude ya soma magana,
Baiwar Allah naji kin ambaci zancen fiyade wa akawa fiyaden?
Ni akawa,ta fadi ba tare da taji wani abu ba,
Kefah kikace,sojan ya tambaya,kwarai kuwa dan ko Awa daya batayi ba,kaga kuwa ni gwara ma a sace ni ko kuma a kasheni yafi min sauki,dan bana bukatar na ci gaba da rayuwa,gwara kawai na mutu,a dena ganina,ta fadi hawaye na taruwa daga idanunta,
Me sunan wanda ya aikata miki hakan, jabir Abdul Rahman,zaro ido waje sojan yayi,hade da fadin, gaskiya zai iya aika tawa, kamar ya soja bangane zai iya aikatawa ba?dan mahaifinsa shine ambassador, kuma kowa ya daura mai gindi dan haka bazaki iya yin komai ba,gwara ma ki hakura da dukkan a bunda ya faru ki barshi da allah,
Gaskiya soja ka bani mamaki ashe ma wannan kakin dake jikinka a banza ne,tunda har bazaka iya taima kawa wanda aka zalinta ba,ka sauke ni nagode,
Ina saka hannu da niyar bude kofar,yana ganin haka yayi saurin yin parking,sauka nayi na shiga tafiya kasan cewa mun shiga cikin kano kasan cewa basa bacci da wuri yasa akwai mutane sosai a waje,a daidaita na tarar na fada masa inda zai kaini sannun na hau,
Wayar mama na kira tana dagawa nace mata ina waje tazo ta bude min kofah,mikewa mama tayi zata fita,kallon mama abba da idonsa yake biyu yayi yana fadin ina zakije kuma fatima,inda inda mama ta farayi kana ganinta kasan bata da gaskiya,amma ta dage tace,motsi nakeji abban afiya zanje na duba nagani,kai kawai ya geda ta fice da sauri,
Tana fita cikin dakin sai data saya ta sauke ajiyar zuciya sannun ta nufi kofar fita,tana bude kofah tagan ni saye duk na fita daga cikin hayyacina,kallon sama da kasa ta shiga min,nidai ina ganin haka nabi ta gefenta na wuce ciki,dan itta kanta haushinta nakeji,
Da kallo ta bini dashi har na shiga cikin gidan,
Yanayin yanda mama taga tafiya ta ne,yasa ta yin wani tunani,da sauri ta rufe kofar gidan ta wuce ciki itta ma,lokacin tuni na shiga dakina na saka sakata,
Taba kofar tayi tajita a kulle,sai Kawai ta wuce nasu dakin,dan tasan tsarai in tace zatayi knocking dole abba yaji ta,
*Washe gari*
Knocking naji anyi amma naki budewa,sai da naga ba dena knocking din zatayi ba sannun na mike daker,dan har yanzu zazzabin bai tafi ba,
Bude mata nayi ba tare dana kalli inda take ba,na koma na zauna,
Waje ta samu itta ma ta zauna,sai data kare min kallo saf sannun ta fara magana,
Afiya ya naga kin dawo jiya da daddare,ba alhaji yace sai nan da kwana biyar zaku dawo ba ?"
Kinga mama dan allah dan annabi ki kyaleni naji da a bundake damuna,tunda kin taimaka masa ya cimma burinsa da yakeso a kaina, gaskiya mama son kudinki yayi yawa ki rade dan allah,na fada hade da hada hannayena biyu alamar roko,
Koma meye faru karki kara cemin haka saboda ni mahaifiyarki ce ko kina so ko bakiya so,wllhy idan kika sake cemin haka ranki zaiyi mummunar baci nagaya miki,tana kaiwa nan ta mike a fusace ta bar dakin.
Bayan ya tashi da asubaha yaga bata kan gadon a tunaninsa ya dauka tana toilet,yana nan zaune har kusan mintuna talatin bata fito ba, mikewa yayi ya nufi bakin kofar toilet din,ya kasa kunne ko zaiji karar ruwa amma shiru,dan ya dauka ko wanka takeyi ne,
Jin shiru ko motsin bai ji ba ne ya sashi turo kofar amma wayam,ai cikin rudewa ya fito palon yana kwallawa jibril mai aiki da mai gadi kira cikin rudewa suka karaso cikin palon suna fadin gamu ranka ya dade,ina baby take,kallon kallo suka shiga yinwa juna,dan basu fahimci waye baby ba,dan matarsa ba baby yake ce mata ba,hajiya yeke kiranta dashi,
Wai ba daku nake ba ya sake fadi cikin daga murya,
Ranka ya dade bamu fahimci wa kake nufi ba salisu mai gadi ya fada,
Mu nawa mukaxo gidan nan salisu,ku biyu yellabai,toh banganta ba shine nace tana ina?"
Wllhy yellabai bamusan inda take ba, bamu ganta ba,amma bayan nafito daga bandaki naga kofa a bude,
Nima tabbas naga kofar palon nan a bude dazu da zan wuce masallaci s
amma na dauka kaine ka tafi masallaci shiyasa ban zo na fada maka ba,
Wani irin tsaki yaja,ya juya fuuuu kamar zai tashi sama ya wuce cikin daki,ko sallah da wanka bai saya yi ba,ya saka kaya ya dauki karamin akwatin daya zo dashi da key din motarsa ya bar dakin,
Tarar da su yayi saye
Har yanzu,harara ya wurga musu ya wuce ya barsu tsaye a wajan,
Yana fita daga cikin WUDIL ba kunya ya kira mama,tana dagawa bai ko saya ya gaishe ta ba ya fara magana mama baby ta dawo gida ne,eh ta dawo jiya da daddare,amma ya akayi haka ta faru,wllhy mama tsautsayi ne da kuma irin son da nake mata ne yasa ni aikata haka mama dan Allah ki taimaka kiyi mata magana wllhy ina sonta sosai ina matukar sonta kuma insha Allah nan da ba jimawa ba zan aure ta insha allah,allah da gaske zaka aure ta,eh mama da gaske nake,amma yanzu dai ki fara shawo min kanta tukun,toh karka damu yanzu kuwa zan je na shawo maka kanta,bari naje zan kiraka anjima,toh ya fadi yana kashe waya,
Ajiye wayan tayi ta mike ta nufi dakin afiya tana zuwa ta tarar itta da Mohseen da bai dade da dawowa daga makaranta ba,suna zaune,
Kai Mohseen bamu waje, mikewa Mohseen yayi ya fita,
Zama mama tayi tana washe baki,da kallo kawai na bita dashi, yer Beauty na wutawa akeyi ne,humm kawai na fadi dan nasan bata kirana da wannan sunan sai tana bukatar wani abu, saboda Mohseen da yake sunan mahaifinta ma Mohseen din take kiranshi dashi ballantana ni da nake sunan siruka kawai,
Hannu na ta kama ta ci gaba dayin magana kinga Beauty ki yafe masa wllhy yayi na dama yanzu ya kirani yana ta kuka yana fadin wllhy saboda son da yake miki ne yasa yaji bazai iya jiran har sai kunyi aure ba,wa zai aureni din mama? Alhaji jabir mana,yanzu yayi min Maganar aure yace nan da ba jimawa ba zai aure ki,yace ko da wannan abu bai faru ba ma yana da burin son auren ki ballantana yanzu da wani abu ya shiga saka ninku,
Naji mama ki tafi zanyi tunani,kin tabbata eh na tabbata yanzu dai ki fita dan har yanzu ina jin zazzabin nan,
Wai kina nufin zazzabi kikeyi shine baki fada min ba,humm mama kenan yaushe ma kika saya kika saurareni da har zan gaya miki,
Shikenan naji bari naje na samo miki magani,bata saya jin a bunda zance ba ta mike ta fita,
Tana fita na mike naje na kulle kofar dakina na dawo na kwanta,
Mama kuwa tana fita ta kira Alhaji jabir ta fada masa yanda mukayi da itta yace gashi nan zuwa yanzu zai kawo min maganin,sannun ya kashe wayan,
Kasan cewa yana hanya bai karasa gidan shi ba, yasa shi juyar da hancin motarsa zuwa wani pharmacin,magani ya siyo min sannun ya wuce gidan mu,yana zuwa yayiwa mama waya ya fada mata yana kofar gida,kallon inda abba yake kwance tayi taga yana bacci bai tashi ba har yanzu baccinsa yake,dan haka ta mike ta wuce kofar gida tana fita ta hangoshi cikin mota, alhaji jabir na ganinta ya sauko daga cikin motar ya wuce wajan ta, gaisawa sukayi,bayan sungama ne , yake ce mata ga maganin ko zan iya shiga,eh me zai hana,shiga tayi yana binta a baya har suka karasa bakin kofar dakin na,taba kofar mama tayi tajita a kulle,dan haka ta shigayin knocking,jin shiru ne yasa ta yin magana, Afiya nasan kina jina ki bude kofar nan ko Kuma na karya kofar nazo na sameki a ciki naci ubanki,
Haba mama kiyi a hankali mana kaga alhaji ka kyaleni kawai dan bakasan halin wannan yarinyar ba,akwai ta da taurin kai akan abu,
Jiki a sanyaye nazo na bude kofar,ina ganin jabir
sauri nayi na rike kofar da niyar kara rufeta sai mama tayi magana... Allah kina rufe kofar nan sai na tsine miki,yanzu mama saboda wannan dontijon banzan ne zaki ce zaki tsine min?"kwarai kuwa ki rufe kigani,shiga alhaji,kai kawai alhaji jabir ya geda,sannun ya shiga dakin,barin dakin nake kokarin yi sai mama tace in har kika fita kika barshi shi kadai ko kika ki sauraranshi toh shima sai na tsine miki, yanzu dai sai ki zaba tsinuwa ko tafiya,tana kaiwa nan ta bar bakin kofar,
Komawa nayi na zauna gefen katifar tawa hade da juya mai baya,tashi yayi yazo ya durkusa a gabanna ya shiga bani hakuri,
Baby wllhy na tuba dan Allah ki bani dama ta biyu wllhy zan gyara a bunda na bata,dan Allah ki taimaka min,in har kana so na yafe maka toh ka bani na fada ina miko hannu,mai zan baki baby?"mutuncina daka karbe nakeso ka mayarmin dashi in har ka mayer min dashi toh ni kuma nayi maka alkawari yanzu yanzun nan zan yafe maka kuma mu koma kamar yanda muke a da,
Bazan iya ba baby amma nayi miki alkawari zan aure ki nayi miki alkawari in har kin yafe min zanje na fadawa magaba tana su zo a nemamin aurenki,
Kaga malam baza ka yimin dadin baki ba fah,
Ina kaiwa nan na mike da niyar barin dakin sai naga mama saye a gabana,
Kin kyauta mara kunya,yanzu mama saboda wannan dontijon banzan ne kike cemin mara kunya,
Anfada miki mara kunya ai dama nasan zaki aikata haka shiyasa na dawo,allah ya tsi bata karasa ba taji an rufe mata baki tana dagowa idanunta suka sauka a kan na Mohseen,haba mama dan Allah ki dena haka,lafiyayyan mari ta dauke sa dashi,dafa wajan Mohseen yayi yana kuka,
Kallon yayarsa yayi ya fara magana kinga aunty Afi kiyi mata a bunda takeso kawai ku rabu lfy, Mohseen na kaiwa nan ya bar dakin ba tare daya sake kallon inda mama take ba,mikewa alhaji jabir yayi jiki a sanyaye,yana fadin mama kiyi hakuri laifina ne,amma gaskiya bai kamata ki dinga yin haka ba,yana kaiwa nan ya juya da niyar barin dakin yaji mama na cewa...wllhy in har bakiyi a bunda na umarceki har ya fita ba Afiya toh wllhy sai na tsine miki,
Tana kaiwa nan tajuya ta bar dakin,
Na yafe ma yaji ta fada,
Juyowa yayi ya zuba mata ido,yana son ya karajin a bunda kunnuwansa suka jiye masa,amma baiga alamar zatayi magana ba,
Karasowa yayi kusa da itta yana tambayarta..baby kin yafe min eh nayafe maka,amma dan na yafe maka ba wai ina nufin zan aure ka bane,
Toh ba komai baby a hakan ma nagode,yana kaiwa nan ya juya ya bar dakin,
*Bayan wata biyu*
Afiya taci gaba da zuwa wajan aiki,amma sai da mama tayi da gaske sannun taci gaba da zuwa, dan kudaden take cikin account dinta sun kusa karewa,ga kuma aikin da akace za'a yiwa abba dan kodanshi guda daya ta lalace,dan a yanzu haka ma yana kwance a sibiti,
Gashi nima kaina bana jin dadin jikina,dan haka ina fita daga cikin dakin da aka kwantar da Abba na,na nufi wajan likita, knocking nayi na shiga,bayan mungaisa da itta ne nake fada mata a bunda ke damuna,ga kuma rashin yin al'ada da banyi ba har na sawon wata biyu,
Tes din jini tamin,dubawa tayi ta shiga kallo na cikin mamakin daya kasa boyuwa akan fuskarta,ni dai dana gaji da kallon ne na shiga tambayarta.. dr lfy,na dauka ke budurwa ce ?", eh ni budurwa ce"amma meye faru ?"sakamakon gwaje gwajen da nayi miki ne ya tabbatar min da cewa kina dauke da ciki har na wata biyu,
Whatttt, gaskiya a'a a'a dr kar kice haka sau daya aka min fyade to ta yaya ciki zata shi ga bayan sau daya?"
Naji ina da ciki amma dan allah dr ki tire min cikin nan bana son shi rayuwata zata lalace,dan allah dr ki taimaka min, shiru dr tayi ba tare da tace komai ba.......,
*Sakeena ismail Cameroon ce✍️*
[6/21, 15:24] Mom Muwadda🥰: Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/KpwDZw5aq7C2Pr2NCZ3Ujg
🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑
*DUHU DA HASKE*
*By*
*Sakeena ismail Cameroon*
*(Mom muwadda)*
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*Marubuciyar*
*Bazan zauna da kishiya ba*
*Mijin attajira*
*Mugun uba*
*Duhu da haske typing...✍️*
Page 23&24
Free book
Bismillahi rahmani rahim
*********naji ina da ciki amma dan allah dr ki tire min cikin nan bana son shi rayuwata zata lalace dan allah dr ki taimaka min,shiru dr tayi ba tare da tace komai ba,
Haba dr ina miki magana kikayi banza dani,yanzu dan allah misali in yer kice da shiga irin wannan halin da nake ciki haka zaki barta ?"
In yata ce hana ta tire cikin zanyi,saboda in tace zata tire cikin zai iya yuwa ta rasa ranta,zai iya kuma iya yuwa ta rayu,
Yanzu misali idan ta tashi tire cikin ta rasa ranta fah mai zataje ta fadawa allah in ta koma gare shi,kinfi kowa sanin ukuncin wanda ya kashe kansa,da kuma wanda ya kashe wani,kinga zunubi biyu kenan,ko da ace da hadin kanki komai ya faru ma bai kamata ki tire cikin ba saboda duk wanda ya kashe rai shima kasheshi za'ayi, ballantana fiyade aka miki, nidai shawaran da zan baki shine ki bar a bundake cikin cikin ki ya rayu,wata kila in yazo duniya yayi miki maganin irin wayennan mutanen da suke zaluntar yammata,kinga yata ni allah bai taba bani haihuwa ba,ke da kika san kina haihuwa ki daga hannu biyu ki wa Allah godiya,dr hauwa ta fadi tana share guntun hawayen da suka zubo mata,
Shikenan dr zanyi kamar yanda kikace kuma na gode sosai da wannan shawaran da kika bani, kuma insha allah bazan taba mantawa dake" ba a rayuwa ta, Saboda bayan mahaifina babu wanda ya taba zaunar dani ya gayamin a bundake dai dai da kuma wanda ba daidai ba,ina kaiwa nan na mike ina share kwallan daya zubo min a kumatu,fatiya na somayi har na kai bakin kofar fita office din sannun na juya na kalleta,tana nan zaune tayi tagumi kana ganinta kasan tana cikin damuwa,kiran sunan ta nayi dr !dagowa tayi tana kallon na, allah ya baki kema yaran jikin sanyin murya ta amsa da "Ameen"sannun na bude kofah na fita na bar office din.
Ban koma dakin da aka kwantar da abba na ba,dan nasan in na koma zasu fahimci halin da nake ciki ni kuma bana son hakan ta faru,
Wajan aiki na wuce dan ina so naje na fada masa zancen cikin nan dan gwara yasan me abunyi tun yanzu kafin na haihu,
Ina zuwa ko knocking ban saya yi ba na turo kofar na shigo,zaune yake yayi shiru yana tunani,
Tunda nake ban taba jin ina son mace kamar yanda nake sonki ba baby,ko matata dana aura bana sonta kamar yada nake sonki,tunda muka hadu na dena kula kowa sai ke da matata,
Jin budewar kofar da akayi ne yasa shi dagowa ya zuba mata ido,duk sanda ya ganta sai yaji sonta na kara minkuwa a cikin zuciyarsa,ga kuma ranar daya shigeta yaki barin kwakwalwar sa,saboda wannan dadin daya ji,dan zai iya cewa ma tunda yazo duniya bai taba jin dadin mace kamar yanda yaji a wajan ta ba, teburin gabansa dana buga ne ya sashi dawowa daga cikin tunanin daya kara lulawa,
Ta kardan dana ajiye a gabansa ne ya sashi kallo na yana jiran karin bayani?
Kaga malam budewa zakayi ka karanta,okay ya fadi yana bude takardan,abun mamaki sai naga yayi wani irin murmuchi, ban gama mamaki ba sai da naga ya mike ya ya karaso inda nake ya dagani sama yana juyani kamar ya samu yer tsana,
Dukanshi nake a irji amma ya kasa saukoni,
Baby wai da gaske ne kina dauke da ciki na,wai da gaske ne baby,kaga malam ka dena tambayata ai ga zahiri nan kagani ai tabbas nagani baby tabbas, nagode!nagod!!e nagode!!!baby ina sonki sosai,da sosai gaskiya ke ta dabance a cikin mata,ke ta dabance a rayuwata,ina sonki sosai,kuma kina haihuwa zamuyi aure,ki kuma haifomin wani yayan,bari ma kiga na kira Dad na fada masa yaje ya tambayam min aurenki Kawai ayi komai a gama kinga kina haihuwa sai kawai muyi aure,barima ki gani, ya fadi yana kamo hannuna yayi waje dani,
Ina son yin magana amma yama kasa sayawa ya saurareni saboda murna,
Dan haka shiru kawai nayi sai ido da nake binsa dashi,sai da muka shiga mota,sannun na juya na kalleshi nace wai ina zamuje ne haka alhaji ?"Dad zanje na dauko na Kai shi wajan Abba suyi maganar auren mu,saboda so nake yau a gama komai,
Wai ka manta abba na a sibiti ne,seda motar yayi a gefen titi,yana fadin..wai kina nufin har yanzu ba'a sallameshi ba?"eh aiki za'a masa shine nake kokarin hada kudin,
Haba baby wai meyesa kikemin haka ne,meyesa baki daukeni yanda ni na daukeki bane,meyesa har yanzu kin kasa yafemin ne,kamo hannuna yayi yaci gaba da magana..dan allah baby ki yafe min,haba ba na dade da yafe maka ba,in ban yafe maka ba zanxo inda kake ne,rungumeta yayi yana sauke ajiyar zuciya,wayarsa ne yayi kara,dan haka sakinta yayi ya daga wayan, Hello,banji mai aka ce" a dayan bangaren ba, sai naji yace ohhh good dan Allah kuyi hakuri na manta ne shaf amma gani nan zuwa yanzu,sannun ya kashe wayan,wata number ya Kuma kira ana dagawa,ya fara Magana kamar haka...hajiya zanje wannan meeting din da mukayi magana dazu, zan iya kaiwa dare,dan haka in kin dawo daga wajan aiki kici abincin ki kawai ki kwanta ni sai na dawo,yana kaiwa nan ya kashe wayan,
Baby rakani zakiyi muje mu dawo,dan sun kiga da sun je ma,a yanzu haka suna can suna jira na,
A'a gaskiya alhaji ni babu inda zani bari ma kaga na sauka,na fadi ina rike kofar da niyar bude shi na fita,sai naji ya rike min hannu hade da rufe kofar sosai,sai daya tada motar ya fara tafiya sannun ya sakar min hannu,
Gaskiya ni ka saya na sauka,haba baby ko baki yedda da abunda nace miki bane,ki bari muje ki gani,in ba kowa sai ki dawo,
Shikenan wllhy in har na shiga naga babu kowa dawowa zanyi,in kuma ka hanani wllhy a can din zan nemi wani abun da zan sha na kashe abunda ke cikin cikina kowa ma ya wuta,
Eh na yedda, shikenan muje,kinga in mun dawo ma daga nan a samu gobe a yiwa abba aikin nan,ya samu ya warke na turo iyayena ayi Maganar auren mu,
Taya zakace gobe ayiwa abba aiki bayan ni ban gama hada kudin ba ?"wani irin harara ya dalla min, Shiyasa nace miki baki daukeni kamar yanda ni na daukeki ba,
Nidai bance komai ba sai murmuchi kawai da na danyi,
Ba wanda ya kara cewa komai har muka karasa can,
Ai kuwa kamar yanda ya fada, muna zuwa muka tarar da mutanan a ciki suna jiranshi,
Dan haka suka fara meeting din,a zuciyata kuwa fadi nake meyesa bazasu yi meeting din a office ba sai sun zo nan?"da naga dai babu wanda zai bani amsa sai kawai na share maganar,
*Bayan awa daya da rabi*
Sai magriba suka gama,dan haka yace muyi sallah sai mu tafi,alwala mukayi muka tada sallah,
Bayan mun idar da Sallah,
Baby ga abinci can da jibril ya dafa mana muje muci kafin mu tafi, a'a Alhaji ni dai gida nake son tafiya, gaskiya ka tashi mu tafi,naji toh tashi muje,kinsan bana son bacin ranki dan zai iya samun dana ma,ya fadi yana mikewa,hannuna ya kamo ya mikar dani,ya daukeni cak kamar baby muka fita,ina ta ce mai ya saukeni amma yaki sai daya kaini har bakin mota sannun ya bude ya saka ni a ciki,shima ya zaga ya shiga,tada motar ya shigayi amma motar yaki tashi,alhaji lfy?ina fah lfy baby mai ne ya kare bari na kira jibril ya je ya siyo maga,dan mai gadi baya nan,kai kawai na geda,shi kuma ya shiga kwallawa jibril kira, ba'a wani dau lokaci ba jibril ya zo,
Gani yellabai, yauwa jibril ga kudi kayi sauri kaje ka siyo min mai dan mai ya kare,toh jibril ya fadi yana karban kudin,
Baby sauko mu shiga ciki kafin ya dawo, a'a ni bazan je ko ina ba zan jira shi a nan,
Babu yanda baiyi dani ba akan na fito mutafi amma naki,a karshe dai fitowa yayi ya zaga bangaren da nake ya bude kofar,kafin nayi magana ya daukeni cak,yana daukata ruwan sama ya sauko da karfi kamar ta bakin kwarya,dama ina son wasa a cikin ruwa sosai a rayuwa ta,dan haka na fara bubbuga kafadunsa alamun ya saukeni amma yaki,wani irin cizo na gantsara mai a hannu a take kuwa ya saukeni hade da fadin washh yana yarfa hannu,bansan sanda dariya ya kubce min ba ina haka ne ya kawo hannu zai kamoni,sai na fara gudu yana bina a baya, har muka shiga ciki na haura can verandar sama sannun ya kamoni da karfi ya rungume ni"kokarin kwace kaina nakeyi amma yaki sakina,dagewa nayi da iya karfina na tureshi,ai a take ya fadi tun daga saman ya fado har kasa,
Wani irin ihu na saki hade da saukowa daga matattakalar,ina sauka na karasa inda yake da sauri,zama nayi a gefensa na dago kansa naga jini sai suba yake akan kewarsa"wani irin kuka na saki ina kiran sunan shi amma ina shiru,dan kwalin kaina na tire na daure masa kan,na shiga girgiza shi amma ina shiru,irjinsa na shiga danna wa,sai ya shiga yin tari, alhaji sannu alhaji na fada,kai ya geda min,sannun ya shigayin magana,kiyi sauri kiyi sauri kije ki dauko waya ki kira ambulance azo a kai ni a sibiti kiyi sauri karna mutu baby,bana son na mutu yanzu nafi son sai naga dana tukun kafin na mutu,
Karka damu alhaji insha allah zaka ga danka da izin ubangiji,
Shikenan naji kiyi sauri toh,kai na geda masa,sannun na mike da sauri na nufi cikin palo,ina zuwa wayata na dauka na shiga kira ambulance din amma ina babu network alkalla na dau kusan mintuna goma ina goda kiransu amma taki da gudu na kuma fita naje na duba shi,naga har yanzu yana numfashi dan haka ciki na kara komawa,kiran mama na godayi amma taki shiga shima,kara fita nayi na koma wurin shi,
Na shiga rera kuka, Alhaji wllhy duk na gwada kiransu amma taki shiga,
Kinga ki dauko waya ta ki kira matata itta ma likita ce ki fada mata a bundake faruwa,
Kai na sake gedawa na koma ciki,wayarsa na dauka na danawa matar sa kira,abun mamaki sai naga ta shiga,
Kwance take har ta fara bacci sai taji wayarta na ringing hannu ta sa ta dauki wayan,ganin sunan mijinta yake yawo akan screen din wayan ne yasa ta saurin tashi zaune,hade da daga wayan,
Hello ta fada,mai makon taji muryar mijinta sai kuma taji muryar mace,
Wacece ke" me kuma wayar mijina yake yi a hannunki ?"kinga madam yanzu ba lokacin yin wannan tambayar bane,kaga alhaji ne ya fado daga bene whatt ya hakan ta faru,kaga dan allah madam ki fara yin wani abu tukun kafin kiyi min wannan tambayoyin, shikenan,ki saurare ni sosai kiji a bunda zan fada miki,shiru tayi ina jin bayanai da matar Alhaji jabir take min har ta kai karshe,sannun tace...jeki yi yanzu zan kara kiranki,kai na geda sannun na kashe wayan,a bubuwan da ta fada mata min ne naje na hada da sauri ta fita wajen da lema,saka mai leman nayi sannun ta shiga shafa masa mai maganin dana hada a keyan nasa,bayan nagama ne na kara daure wajan sannun na sake komawa ciki,narar da wayan ta na ringing,dagawa nayi, duk a bunda kika fada nayi madam ,okay kije ki kula dashi gani nan zuwa yanzu,tana gama fadar haka ta kashe wayan,
*Bayan minti arba'in*
Tana zuwa cikin tashin hankali ta fito daga cikin mota ta Karasa wajansu"
Bamu saya mun karewa juna kallo ba tace na taimaka mata mu kaishi cikin daki,kai na na geda sannun ta rike kafafuwansa itta kuma ta rike kansa muka nufi ciki da shi,
Kwantar dashi mukayi akan gado, sannun na fita na bar musu dakin,almakashi ta dauka ta shiga yaga rigar dake jikin sa saboda bazata iya tire masa ba,saboda hadda hannunsa ne ya karye,
Tire rigar tayi ta lullubeshi da bargo,sannun ta mike da niyar barin dakin sai ya kamo hannunta da dayan hannunshi wanda baya ciwo,
Juyowa tayi tana kallonsa hade da jefo mai tambaya...wacece itta,kiyi hakuri ki zauna zan miki bayanin komai,kaga tambayarka nakeyi wacece itta?
PA dita ce"dan tana PA dinka sai akace ku dinga yawo kuna zuwa ko ina tare,
Kinga ba abunda kike nufi bane wannan aure ta zanyi,
Aure fah kace eh sosai ma aure ?"
Ai shikenan,fusge hannunta tayi ta bar dakin tana fita ta tarar dani zaune a varanda,zama tayi itta ma,
Humm tun yaushe kuke tare"ta jefah min tambaya,
Bamu dade ba madam shine mutumin da ya min fyade,har na samu ciki,naje ki zubar min da shi kika hanani.......,
*Sakeena ismail Cameroon ce ✍️*
[6/21, 15:24] Mom Muwadda🥰: Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/KpwDZw5aq7C2Pr2NCZ3Ujg
🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑
*DUHU DA HASKE*
*By*
*Sakeena ismail Cameroon*
*(Mom muwadda)*
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*Marubuciyar*
*Bazan zauna da kishiya ba*
*Mijin attajira*
*Mugun uba*
*Duhu da haske typing...✍️*
Page 25&26
Free book
Bismillahi rahmani rahim
*********Bamu dade ba madam shine mutumin da ya min fyade har na samu ciki, naje ki zubar min da shi kika hanani,
Kuma kafin ma nasan ina da ciki kece kika fara fada min,
Kuma kika hanani zubar dashi,ta hanyar bani shawara,dalilin daya sa na bar Cikin kenan.
Kina nufin ni ce na fada miki haka,kuma kina nufin mijina ne yayi miki fyaden nan da kika gayamin ?"tabbas shine yayi min,
Hummm toh a ina ya ganki har yayi miki fyaden,ko da yake ba sai kince wani abu ba,dan na riga da na samu amsar tambaya ta,watoh ke karuwar sace ba,saboda kinga yana da kudi shine kika nani ke masa ko?toh bari kiji yarinya mijina baya sonki bazai taba sonki ba, yaudarar ki kawai yake yi dan babu macen da yakeso sama dani,dan haka ki wuce ki tattara naki eh naki ki barmin gidana,tana kaiwa nan ta mike ta koma ciki.
Sannu alhaji,kai kawai ya geda mata"shigowa nayi dakin,ta kalleni ta fara tambaya ta...wai ba nace ki tafi ba,eh madam jakata zan dauko,na fada sannun na nufi in da jakata yake , daukarta nayi na juya zan fita sai naji alhaji ya kira sunana,baby juyowa nayi na zuba masa idanu,hannu ya mika min alamun nazo,cikin sanyin jiki na karasa inda yake kwance,
Hummm yanzu wannan yarinyar kake kiranta da baby a gabana?"ko da yake dole kace mata baby saboda nasan da yanzu kana da dah da yagirmeta nisa ba kusa ba,kila ma matarsa zata girmi babyn naka,
Ni yanzu ba wannan ba ina so ka fada min matsayi na awajan ka,
Haba hajiyata wannan waca irin tambaya ce" haka,ke matata ce mn,
Ba wannan nake nufi ba alhaji,ina nufin ni da wancan wa kafi so"saboda dazu tace min kana sonta shine nake son sani yanzu.
Kefa rayuwata ce hajiya itta kuma baby zuciyata ce da kuma ruhina,dan haka dukan ku kuna da mahimmanci sosai a rayuwata,
Yanzu kana nufin alhaji wannan yer kankanuwar yarinyar tafini matsayi a wajanka,
Kinga nifah bance haka ba,haka ne mana alhaji tunda ba'a rayuwa babu zuciya da Kuma ruhi, dan haka kana nufin in babu babyn naka bazaka iya rayuwa ba,
Ka kyauta alhaji,tana kaiwa nan ta mike ta tabar dakin, da ido kawai na bita dashi,
Cikin sanyi ciki na karasa na zauna gefen gadon,baby! ya kira sunana, na'am Alhaji gaskiya baka kyauta ba daka fada mata haka,kaga yanzu tayi fushi ta bar dakin.
Baby nifah ban iya karya ba,shiyasa na fada mata gaskiyan a bunda ke cikin zuciya ta,
Naji alhaji yanzu ya jikin naka, humm baby ciwo yakeyi daurewa kawai nakeyi,
Sannu bari naje na sameta tazo mu samu mu kaika a sibiti,toh baby amma ki saya ki saurari a bunda zan gaya miki tukun,toh ina jinka alhaji?yauwa miko min wayata,wayan na mika masa,kasan cewa yasan account number dina dan haka ban jima da mika masa wayan ba naji sako ya shigo cikin waya ta,ina dubawa naga,kudine masu yawan gaske ya turo min,cikin tsoro da firgici na dago na kallesa,sannun na somayin magana...haba alhaji wannan kudin fah na menene,me zanyi dasu,dan ko kudin aikin abba ma bai wuce dubu dari uku ba,amma shine zaka tura min har million50 ni mai zanyi da million 50 gaskiya zan dawo ma da kudin ka,na fada na shiga denne denne a cikin wayata, kinga baby dakata ina da dalilin daya sa na baki kudin nan,dan allah karki mayar min da kudin nan ki ajiye shi a wajanki,
A'a Alhaji bazai yu ba ni dole na mayar maka da kudaden ka,
Shikenan naji zaki mayar min amma dan allah ki bari sai na warke,sai ki mayer min,yanzu kam ki dinga siyo abinci mai kyau da zai kara miki jini da kuma kuzari,da magungunan da zaka iya sha,kafin na warke sai ki mayar min da sauran,
Saboda kinsan baby duk a bunda na baki bazan taba mayer miki da mutuncinki dana karba ba,dan allah ki kara yafe min, shikenan alhaji na yafe miki, Allah ya yafe mana gaba daya, "Ameen" ya amsa,
Bude wancan karamin wardrobe din zaki ga wani ta kardu ki dauko ki kawo min itta"kai na geda sannun na mike na karasa inda ya nuna min,ina budewa naga wasu ta kardu sannun na dauko na kawo mai,wani waje ya nuna min yace na saka hannu,biron dake cikin jakata na dauka na saka hannun sannun na dago na kalleshi hade da cewa..alhaji na saka hannun ga takardun, murmuchi yayi min yace na boyeshi a cikin jakata,
Kamar ya na boyeshi a cikin jakata?"eh ki boye karki nunawa kowa in naji sauki zan fada miki komai,kai na kawai na geda sannun na saka ta kardun cikin jaka.
Toh alhaji bari naje na kirawo ta karta tafi mu rasa motan da zata kaimu a sibitin,
Kai ya geda min sannun na mike na fita, Zaune take tana kuka,cikin sanyin jiki na karasa,na zauna kusa da itta,kallo daya tamin ta dauke kai,
Dan allah madam kiyi hakuri,wllhy badan cikin mijinki dake ciki na ba,da wllhy babu a bunda zai hadani dashi dan tun ranar da yayi min fyade naji duk duniya babu wanda na sana sama dashi,
Zaki iya hada min coffee?eh sosai ma mai zai hana bari naje na kawo miki, Kai kawai ta geda,mikewa nayi naje na hada mata kofi, ina fitowa naganta rataye da jakarta,toh madam ina kuma zaki bayan ga coffee na kawo miki,
Ki bar coffee na fasa sha tafiya zanyi,tana kaiwa nan ta nufi inda tayi parking din motarta,budewa tayi ta shiga,ta rufe,da sauri na karasa wajanta tare da fadin...haba hajiya ta yaya zaki tafi bayan baki saya mun dauko shi mun kaishi a sibintin ba,
Kinga kije ki kira ambulance din sai yazo ya kaishi a sibitin,haba madam ke ma fah likita ce me zai hana ki taimaka masa, kinga ni likintan haihuwa ce"dan haka babu a bunda zan iya yi masa tana kaiwa nan ta yiwa motar ta key,ta bar gidan.
*Washe gari*
Yen sanda ne cike a cikin dakin sai faman bincike suketa yi,ni kuma ina zaune a varanda tare da wata yer sanda ga ankwa a hannuna!
Kallon mai gadi daya daga cikin yen sandan yayi ya fara magana kamar haka..kai kace kaine mai aikin sa ko,kai jibril ya geda alamar eh,toh sanda abun ya faru kana ina?"wllhy yellabai sanda abun ya faru bana gidan, mai gida ya ai Keni na tsiyo masa mai saboda zasu koma sai suka ga mai dinsu yakare, toh ni dai sanda na fita suna cikin mota,bayan na dawo ne na sameta tana kuka dana tambayeta shine ta fadamin a bunda ya faru,shine ni kuma naji ban yedda da itta ba shine na kiraku, jibril ya karashe magana cikin kuka.
Okay ka dauki waya ka kira matar tasa kace mata tazo muna nemon ta,kai jibril ya geda,a take ya dannawa dr hauwa waya,
Kwance take tana baccinta kamar babu a bunda ya faru taji wayarta na ringing,dagawa tayi ba tare data duba waye ba,
Jin muryar jibril na kuka ne yasa ta fadin ya akayi jibril meye faru?"madam yellabai ya mutu dan allah kizo,ai bata bari jibril ya karasa ba ta ajiye wayan cikin tashin hankali ta zira hijabi akan rigar baccin dake jikinta ta bar gidan,tana fita ta kwallawa dreva kira,da saurin dreva ya fito,gani hajiya,kaga ka kai ni WUDIL, Kai dreba ya geda sannun ya kunna mota ya bude mata bayan mota ta shiga shima ya zaga ya shiga gaba,sannun yayiwa motar key suka bar gidan.
Tuki yake a hankali tace ya kara gudu,dan haka tafiyan da zata kaisu awa daya sai gashi sunje a minti 35 ,suna zuwa tun kafin dreva yayi barking ta balla murfin motar ta fito ta nufi inda yen sandan suke.
Ina ganinta na mike,na karasa wajanta ina fadin..dan allah madam ki fada musu gaskiya dan allah kice musu bani bace na kashe shi ba wllhy ban kasheshi ba,amma abun mamaki sai naga dr hauwa ta daure fuska hade da kallon yen Sanda,wai meyeke faruwa ne yellabai naganku cike anan,kwashe komai daya daga cikin yen sandan yayi ya gaya mata,ya kara da cewa wai tace kinzo nan jiya da daddare kafin mijinki ya rasu, shine nake jira naji haka ne ko kuma ba haka bane ?
Gaskiya ni yellabai karya take min,ni tunda na dawo jiya daga wajan aiki da yamma ban kuma fita ba,amma na gwada number alhaji kafin na kwanta bacci amma taki shiga kasan cewa babu network sosai a wannan gidan shine kawai na hakura na kwanta, saboda dama kafin ya tafi yace min ba sai na jira shi ba,in lokacin kwanciya yayi Kawai na kwanta,
Toh ni bamma dauka bai dawo gida ba,saboda ya saba dawowa bayan nayi bacci,kuma da yake jiya tunda na kwanta ban farka ba sai dazu da jibril ya kirani,
Kila ta samu tabin kwakwalwa,
Gaskiyar dai,kam dan tun dazu sai fadi take kinsan komai kinzo nan kafin ya rasu,
Kunga ni dan allah muje ku nuna min mijina,ta fadi hade da rushewa da kuka.
Yen sanda na gaba tana binsu a baya, gaskiya madam kiji tsoron Allah ki fada musu bani bace na kashe alhaji ba,amma ko kallon inda nake batayi ba,
Suna zuwa dakin ta bude gawan,ta fashe da wani irin kuka.sai da wata yer sanda ta kamota suka bar dakin.
*Bayan awa biyu*
Kafin a ce me dangi da abokan arjiki sunji labarin rasuwar jabir Abdul Rahman ambassador,ya rasu kuma budurwar sa ce ta kasheshi saboda tana daure da cikinsa shiyasa ta kasheshi ta ballaki dukiyar daya bari,
Zaune take a sibitin babu a bunda ya dameta duk da kuwa tasan bata kwana a gida ba Amma bata damu ba,saboda tasan ko babu komai zata samo musu kudi.
Kasan cewa TV dake cikin dakin a kunne take a take kuwa aka saki sanarwan mutuwar jabir Abdul Rahman ambassador,
Jabir Abdul Rahman ambassador ya rasu ne yau a gidan shi dake garin wudil kuma sakamakon binciken da mukayi ne ya tabbatar mana da cewa PA dinsa kuma budurwar sa ce ta kasheshi,amma har yanzu taki amsar lefin da ta aikata,saboda a duk sanda zata bude bakinta fadi take matar marigayi jabir tasan komai,saboda taxo wajan, bayan mun kira matar marigayi jabir mun tambayeta take sheda mana itta jiya tayar motar ta ma ta fashe dan haka babu inda taje,a yanzu haka mun kama Afiya abubakar iro mun kulleta,kuma dai kun san ukuncin wanda ya aikata kisan kai,dan haka,in mun tattara sauran baya nan zamu mika afiya abubakar iro a gaban kotu domin yanke mata hukuncin dai dai da a bunda ta aik......wani irin tarine suka faraji suna juyowa suka ga abba ne yake tari ga kuma jinin da yake fitowa daga bakinta,kuka Mohseen ya saki hade da karasa gaban abban nasu,zama yayi a gefensa abba na ganin haka ya kamo hannun Mohseen ya shigayin manga a hankali, Mohseen beautyna! baza tayi kitsa kai ba saboda nasan wacece itta nasan ta gaba da baya,dan allah fatima kiyi wani abu kar a kashe min itta,ya fadi yana kallon mama da take ta faman zubda kwalla,karka damu abban afiya insha allah zanyi iya baki kokari na,
Shikenan nagode fatima kuma dan Allah ki taimaka ki ja yayanki a jiki ki nuna musu kauna,saboda suna bukatar ki matuka,haba abban afiya wai yanzu kana nufin bana nuna musu kenan ? a'a ba haka nake nufi ba,amma ki kara akan wanda kikeyi,yana kaiwa nan ya shiga furta kalmar shahada,daga nan kuma komai nashi ya saki.
Wani irin kuka da ihu Mohseen ya kurma dashi daya sa likitocin shigowa dakin a guje suna tambayar lfy,
Sannun suka karasa gaban abba gwaje gwaje sukayi suka ga Allah yayi masa rasuwa dan haka zanin gadon suka ja suka rufeshi da shi,
Kuyi hakuri Allah da yafi mu sonshi ya dauki abunsa suna kaiwa nan suka bar dakin.
*Bayan sati daya*
Sanda mutuwar Abba ya riskeni haukacewa ne kawai banyi ba,sakama kon jin mutuwar abba da nayi ne yasa ni yin bari,koba komai naji dadi zubewar cikin,duk da kuwa ba ni ce na zubar da shi ba, naji mutuwar abba ba kadan ba ga kuma irin sanar mamata dana karaji saboda gani nake duk a bunda ya faru itta ta ja mana,da farko itta ta sani na raka jabir wudil na biyu kuma bata ga a bunda ya aikata min ba,tazo ta kara shirya mu,dalilin shiryawan da mukayi ne na zo na kara rakashi wudil din har wannan abun da ya faru yazo ya faru,
Da farko da iyayen jabir suka gane ida dauke da Cikin dansu,cewa sukayi a bari sai na haihu,sannun za'a yanke min hukunci,
Amma tunda na rasa cikin nan,suka yanke shawara za'a yanke min hukunci da wuri, saboda dama saboda cikin ne yasa akace a daga.
*Bayan kwana biyar*
Kudin da alhaji jabir ya bani ne a ciki na dauka na bawa mama taje ta samo min lawya,kasan cewa kudin ba kadan aka bashi ba,dan ma mama ta rage wani a bu,amma duk da haka yayi tsayin dakan wajan ganin na kubta daga cikin wanna halin dana shiga,
Bincike yaje yayi a WUDIL,inda ya samu CTTV kemera,dake cikin dakin, har ma dana gidan gaba daya,inda yaga sanda afiya take tattaunawa tare da dr hauwa,har lokacin da tace mata taje ta hada mata coffee din,
Bayan tafiyar afiya kitchen ne cikin sauri ta mike ta shiga dakin,tana shiga ta zauna gefensa kamar gaske,sai data samu ta dauke mai hankali sannun ta dauki daya daga cikin Pillow's dake kan gadon ta danna kanshi dashi,sai mutsu mutsu yakeyi amma taki tirewa har sai data tabbatar ya dena numfashi sannun ta tire pillow hade da mikewa ta dauki jakarta tayi hanyar waje,tana fita suka hadu da afiya ta kawo mata coffee din, a afiya ta kawo cewa tayi lfy zatayi anan ne afiya tayi da itta su kaishi a sibiti amma taki.
Mutane cike suke a cikin kotun inda alkali ya nemi da lawyan wanda ake kara ya fito,fitowa barista lukman yayi,ya bawa alkali shedan daya samu a gidan jabir dake WUDIL!
Bayan alkali yagani ya kuma gamsu da komai,a take aka wanke ni daga zargi,
A take kuma aka kama dr hauwa inda alkali ya yanke mata ukuncin zama gidan kaso har karshen rayuwar ta,sakamakon wahalar da su da tayi taki amsar lefinta da wuri.
*Tunani*
Tana dawowa daga WUDIL ta jefar da takalmin ta tada je dashi a kondon shara,ta kuma sace duka tayoyin motarta,ta tire CTTV kemera dake wajan gaba daya tasa ka a shara,sannun ta shiga ciki ta kwanta,
Ta ya akayi na manta ban tire na wancan gidan ba ta fada a cikin zuciyarta a lokacin data dawo daga cikin tunanin.
Ke malama ki ban hannunki nace a sa miki ankwa,
Hannu ta mika musu inda suka tire ankwan dake hannun na suka saka mata,
A haka dai kowa ya watse, muma muka tattara muka koma gida.
*Bayan sati biyu*
A yanzu ba dama na ce zan fita,dan ina fita in mutane suka ganni suyi ta cewa ga karuwar alhaji jabir Abdul Rahman ambassador,wasu kuma suce maganin mai kwadayi kenan Allah ya kara,shiyasa daga baya na dena fita daga gidan gaba daya,
*Bayan kwana goma*
Wai afi yanzu a haka zaki taci gaba da zama haka bazaki samo aikin yi ba,kindai san Mohseen bai kai da zai je ya nemo mana a bunda zamuci ba,
Naji mama zan samo amma ni gaskiya yanzu bazan kara zuwa wajan wani da zummar nemon aiki ba ?zan dauki wannan kudin na bude karamin kanfanina na kuma samo ma aikatan da zasu dinga tayani kula dashi"
Shikenan hakan ma yayi, amma fah dole ki nemo mana gida a wani waje daban da zamu zauna mutashi daga wannan unguwar,saboda kinga idon mutane yanzu yana kan mo, shikenan mama amma fah ni bani da wanda zai nemo gida,
Karki damu akwai wani abokin mahaifina zan mai magana ya nemo mana gida saboda dinlali ne shi,
Shikenan amma dan allah ki tafi ina so zan dan kwanta,
Shikenan mama ta fada sannun tasa kai ta bar dakin.
*Bayan shekara daya*
Yau shekarata daya da bude kanfanin sai da a tamfopin da shadda da kuma leces kuma Alhamdulillah komai yana tafiya dai dai,dan abun sai son barka,
A yanzu muna zaune ne a unguwar nasarawa GRA,
Sanda mama ta samo gidan dana je na gani ba karamin balayi mukayi da itta ba,nace mata gidan yayi mana girma deyewa,kuma kudin yayi yawa mu nemo gida dan ma dai dai ci mutsiya amma tace lallai sai mun siya,a haka na dau Millon 20 na siyo gidan, bayan na gama siya tace lallai sai na samo security's da zasu kula da gidan,da kuma yen aiki da zasu mana girke girke da share share,dana nuna mata bani da kudin da zan dauko wayen nan a bunda ta lissafa,bata ce min komai ba,
Bayan kwana biyu naga security's da yen aiki,abun ya bam mamaki sosai,dana tambayesu cemin sukayi mamace ta daukosu,nayi mamaki sosai da sukace mamace" ta dauke su,a zuciya ta kuma nace toh a ina mama ta samu kudaden da zata dauko masu aiki da security's ?"bani da mai bani amsa"dan haka na share kawai naci gaba da sabgogina.
sai wata rana dana nemi takardun gidan da alhaji jabir ya bani na rasa,dana tambayeta nace min itta ta dauka ta siyar da gida ta dauki yen aiki da security's dashi,
Bance komai ba na gyaleta,
Dagowa tayi ta kallesa,tace..kasan menene yaya Habib kan shi ya girgiza alamun a'a,wllhy in kaga a bincin da mama takeci sai ka zaci na mutun biyar ne saboda yawanshi,kuma tana gama ci bazata dauka ta bawa yen aiki ko almajirai ba a shara zata saka,gobe ma haka zatayi,in kuma taro ko wani Abu ya tashi toh itta zata dauki nauyin yiwa kawayenta komai,abun na damuna, bata taba zama damu ta tambaye mu damuwar mu ba"in kaga tazo wajena toh kudi take bukata tana gama karba kuma take kara gaba sai in sunkare kuma zata dawo.
Wannan itta ce labari na yaya Habib.......,
*Cigaban labari*
Sai mun hadu a wani page din domin ci gaba labari,
*Sakeena ismail Cameroon ce ✍️*
[6/21, 15:24] Mom Muwadda🥰: Utilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/KpwDZw5aq7C2Pr2NCZ3Ujg
🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑
*DUHU DA HASKE*
*By*
*Sakeena Ismail Cameroon*
(*Mom muwadda)*
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*Marubuciyar*
*Bazan zauna da kishiya ba*
*Mijin attajira*
*Mugun uba*
*Duhu da haske typing...*✍️
Page 27&28
Free book
Bismillahi rahmani rahim
*Ci gaban labari*
********"Sorry my Beauty gaskiya labarinki ya ban tausayi, I'm so sorry kinji, Allah kuma ya jikan abba yayi masa rahma, "Ameen "yaya Habib ta fadi cikin kuka, haba Beauty kukan nan ya isa haka,wllhy yaya habib in na tuna nice silar mutuwar abba sai inji na sani kaina,sai inji da ma na mutu nima a lokacin,dama ban fito daga gidan yarin nan ba,dama an kasheni,wllhy haka nake ji a duk sanda na tuna,
Subhanalla haba ina ganinki me illimi amma shine kike fadar irin wayennan maganganun!ina so ki sani abu guda daya shine ko wannan abun ya faru dake ko bai faru dake ba dole abba zai mutu in kwanan shi yakare!
"Dan kaha ki kwantar da hankalinki, ba saboda wannan abun daya faru dake ne yasa abba ya mutuwa ba ?son da yake miki da Kuma a bunda ba kece kika aikata ba aka dora miki shine ya sa abba jin haushin abun har zuciyar shi yazo ya buga har ya rasa ransa kangani kagani ko kaima kace saboda a bunda abba ya gani a ne ya sashi mutuwa,kasan Allah yaya Habib lefina ne nida mama mune muka karasa abba, shiiii in har bakiya son bacin rai na toh kar na kara jin kin fadi haka kinji, Kai kawai ta iya gedawa.
Okay toh ni bari nazo na tafi,ya fada yana mikewa annunsa yaji ta rike mai hannu,kallon hannun nasa yayi sai ya kalleta,lokaci daya kuma sai ta sakar mai hannu,
Ya dai?ka tuba lokaci kuwa"eh nagani karfe 9 toh kuma shine zakace zaka tafi yanzu,
Toh in ban tafi ba ya kike so nayi?a kwai wani daki ka kwana in yaso gobe da safe sai ka tafi,
Humm bakiya tsoro kar nima nayi miki fyade kamar yanda wancan dan iskan yayi miki, Allah ya jikashi da rahma,
Hummm kaima kace dan iska kaga kuwa sunan dan iska da kuma mutu min kirki ba daya bane"
Wannan ba hujja bace beauty saboda ba a goshi ake rubuta ga dan iska ko mutumin kirki ba,
Yanzu ranar ki ta farko da kika fara haduwa da alhaji jabir din kin dauka zai iya aikata wanna mummunar aikin daya aikata miki ne ?
A'a toh kingani karki kuskura ki yedda da mutun lokaci daya,
Nasani yaya habib amma kai"ka bambanta dasu,taya kika san na bambanta dasu? Saboda halayenka masu kyau ne haka ma iyayenka na gari ne,dan haka na tabbata sun baka tarbiya mai kyau,
Toh amma...?kaga dakata yaya habib mu bar wannan maganar,
Nidai a bunda na sani shine bansan meyesa zuciyata ta yedda da kai dari visa dari ba,
Dan haka dan allah kar ka bi ta wannan hanyar ka chutar da zuciya ta duk da kuwa nasan ba haka kake ba,amma shedan babu a bunda bazai saka mutun aikatawa ba,
Shikenan ni bari na wuce dare na karayi,
Okay babu damuwa tunda kaki kwana,ko zaka bawa mai gadi na key din motar sai ya kaika,
Wani irin harara ya dalla mata dashi,sunkuyar da kai tayi kasa tana wasa da zoben zinarin dake hannunta,
Bazaki rakani ba taji ya fada,tana dagowa taganshi a bakin kofah,bin bayan shi tayi har bakin kofar fita,
Murmuchi yayiwa mai gadi yana fadin toh abokina ni zan wuce,
To yellabai angama binciken kenan?eh angama amma fah kar maganar dana fada maka ya saka ka bar gidan nan, ka bari in na zo gobe zan sallameka da kaina, saboda ni ba police bane wasa kawai nayi maka,
Yanzu kana nufin kai ba dan sanda bane ?eh kwarai ma kuwa kanwata ce ta gudu tazo ta siyi gida anan shine na gado inda take dana zo shine ka hanani shiga shiyasa nace maka ni dan sanda ne"ya karashe maganar yana danyin murmuchi.
Yauwa Beauty ki hada kayanki gobe da safe zanxo na daukeki,
Ka dauke ni muje ina yaya Habib ?
Ba kince kin yedda dani ba?"eh sosai ma,toh in har da gaske kin yedda dani toh kiyi a bunda na fada miki,
Shikenan yaya zanyi kamar yanda kace Allah kikaye hanya ya kuma kaika gida lfy, murmuchi ya danyi sannun ya amsa da Ameen dan ba karami jin dadin addu'ar yayi ba,
Juyowa yayi ya bude karamin gete din gidan da niyar tafiya sai yaji ta kira sunan shi...yaya Habib ! juyowa yayi ya zuba mata ido,tana ganin yanda ya kura mata ido tayi sauri sunkuyar da nata kasa,dama nace dan allah in ka koma gida ka kirani ka fadamin,
Okay babu damuwa yanda kace haka za'ayi ya fada hade da murmusawa.
*Washe gari*
Meye kawoki gidan mu da sassafen nan haka naja ?wani irin harara naja ta dallawa safna,
Daga tambaya shine zaki harareni,a toh ba dole na harareki ba, bayan kuma kinfi kowa sanin a bunda ya kawoni,ni bani kadai nazo bama tare nake da aunty basira dan haka gwarama ki tashi muje mu sameta kartace mun shanyata dan kin san halinta tsarai,
Dan yatsine fuska safna tayi dan har ga allah baccin baiyi sheta ba ta zo ta tashe ta"
Dan Allah malama tashi muje,naja ta fadi hade da kamo hannun safna ta soma mikar da itta,
Mikewa safna tayi ba dan ranta yaso ba tabi bayan naja suka fita suka nufi palo,
Sannun dazuwa aunty basira "wani irin harara aunty basira tayi musu,
Murmuchi safna ta danyi hade da sosa keya.
Yi hakuri bacci nakeyi ta tashe ni!
Naji karaso muyi magana kara sowa safna tayi ta zauna a gefen basira,sai ya kasance suna fuskantar juna"
Yauwa safna ya ake ciki ne kin samo min number nashi kuwa?"
*Kwana uku da suka wuce*
Safna ce zaune a gidansu kawarta naja yauwa naja kinsan menene kuwa ?"a'a kawata sai kin fada,wllhy yau naga habib Muhammad Habib yazo kanfanin da nake aiki,wai da gaske kike safna ?sukaji an fada a bayan su"juyowa sukayi duka su biyun suka zubawa wacca tayi maganar ido,
Wata matashiyar budurwace da bazata wuce shekaru 25ba tana da gaske dai dai gwargwodo,amma hasken nata na mai ne, fuskarta yana da dan fadi kadan, sai dan madai dai cin hancinta,gajeriya ce"dan ko su safna da ta girma ma sunfita tsayi,sanye take da wani material mai masifa kyau,kallo daya zaka mata ka fahimci ba karamin jin dadi takeji ba,dan yer babban gida ce sosai,dan mahaifinta yana daya daga cikin attajiran garin,su biyu ne kadai aka haifa,itta ce babba sai kanwarta naja'atu sai itta basiran,sai a bunda suke so sukeyi a gidan,
Wai bada ku nake magana ba kuka share ni ta fada a lolacin data karaso ta zauna a daya daga cikin kujerun dake cikin palon hade da dora kafah daya kan daya.
Eh yazo kanfanin mu"kuma kin tabbata shine?eh na tabbata aunty basira, gaskiya ban taba jin wani abu daya sani farinciki irin wannan ba,basira fada tana murmuchi.
Yanzu kinsan mai zaki min safna, kai safna ta girgiza alamar a'a ? ina so ki samo min number dinshi a wayan mai gidanki,zaro ido waje safna tayi tana fadin gaskiya aunty basira kiyi hakuri amma gaskiya bazan iya aikata a bunda kika sakani ba,safna na gama fadar haka ta mike ta dauki mayafinta tayi bakin kofah,
In nace zan baki 2 million fah zaki samo min? sayawa cak safna tayi daga tafiyan,itta bata juya ba itta bata tafi ba.
Dake nake safna nace in na baki 2 million zaki samo min ne "
Zan samo miki amma ki bari sai na samo sai ki bani kudin tana kaiwa nan ta bar bakin kofar.
*Ci gaba*
Ban samo ba saboda a wacca nake tunani samo miki din kwana biyu bata zuwa wajan aiki,saboda tana da wata yer mas'ala,a yanzu haka ma bata gidan su,amma insha allah zan samo,amma ki sani ko na samo miki ba lallai ne ya daga wayar ki ba
Kinga malama ke dai kiyi kokarin samo min,
Shikenan zan....sai kuma tayi shiru bata karasa maganar da tayi niyar fada ba,
Ya dai safna!
Wllhy akwai mas'ala, mas'ala kuma?"eh sosai ma, jiya daya zo nemon aunty afiya nace masa bata nan akwai wata ta karda daya bani yace na kai mata tasa hannu saboda yana son zai koma gobe,kinga kuwa yau ne Kenan zai tafi,yanzu bansan mai zanyi ba,ai basira najin haka ta mike tayi hanyar waje suka bita da kallo har ta fice.
*Jiya da daddare*
Sai wajan karfe 11 na dare ya iso gidan,tarar da su daddy yayi saye a sakar gidan sai masifah yake ta ,sai yiwa masu tsaro fada yakeyi ta inda yake shiga bata nan yake fita ba wai meyesa suka barshi ya fita shi kadai,in kaga yanda yakeyi sai ka dauka Habib din karamin yaro ne"su dai hakuri kawai suke bashi.
Suna cikin haka sukaji anyi hone da sauri mai gadi ya wangale gete din chusa hancin motarsa yayi ciki.
Wajan parking yaje yayi kafin ya fito har daddy ya karaso wajan.
Yana fitowa yaji daddy ya rungume shi,yana fadin..haba my son meyesa baka dawo da wuri ba,ina kaje haka,kaga daddy kayi hakuri, ba gashi na dawo ba,yanzu dai kazo muje ciki nayi maka bayanin komai Habib ya fadi hade da riko hannun daddy,suka nufi bangaren sa dan baya so kowa yaji maganar da zai tattauna da mahaifinsa ko da kuwa hajiya Maimuna ce"
Suna shiga cikin palon,ya kulle da sakata suka nufi bedroom,
Kan kujerar dake hade da gadon yayiwa daddy ma sauki shima zama yayi yana fuskantar daddy kana ganin yanda ya nisu kasan maganar da yake son yi mai mahimmanci ne sosai.
Habibi da alama maganar da kake son muyi yana da mahimmanci sosai,tabbas daddy yana da mahimmanci,
Labarin da afiya ya bashi ya kwashe ya gayawa daddy babu a bunda ya boye masa,
Gaskiya basuyi dacen uwa ba allah dai ya sa ta gane gaskiya ta shiryu, Allah kuma ya baka sa'a taimaka musu kai ma, Ameen daddy,ina so zan tafi da itta Dubaï gobe in ka amince"dan ban yedda da zamanta a wancan unguwar ba,ina so kaninta Mohseen kuma na kaishi wajan aunty maryam kafin komai ya lefah, shikenan my son hakan ma yayi badan a unguwar nan suke ba ma da ko anan gidan ma zai iya zama amma yanzu dai yanda ka fada min shawaran da kukayi da itta afiyan gwara ya je gidan maryam din zaifi,
Haka ne daddy nagode sosai da goyon baya daka bani Allah ya kara girma da nisan kwana "Ameen ya allah my son Allah yayi maka albarka, "Ameen my dad i love you so much,i love you too my son,kaci a binci kuwa? a'a daddy banci ba,toh bari naje na kawo maka"a'a dad kasan bana son cin abinci in dare yayi sosai,dan haka ruwa kawai zan dan watsa sai na kwanta, shikenan son bari na hada maka ruwan saboda nasan ka kaji sosai ya fada yayi hanyar toilet din,
Saurin rike hannun shi yayi , haba daddy ka dawo dan allah zan hada dare yayi muje na rakaka part dinka ka kwanta,
Shikenan son tunda baka so muje,
Fita sukayi daga part dinsa,suka nufi part din daddy, har bakin kofar palon ya rakashi yayi masa sai da safe sannun ya juya ya koma part dinsa"........,
*Sakeena Ismail Cameroon ce✍️*
[6/21, 15:24] Mom Muwadda🥰: Utilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/KpwDZw5aq7C2Pr2NCZ3Ujg
🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑
*DUHU DA HASKE*
*By*
*Sakeena Ismail Cameroon*
(*Mom muwadda)*
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*Marubuciyar*
*Bazan zauna da kishiya ba*
*Mijin attajira*
*Mugun uba*
*Duhu da haske typing...✍️*
Page 29&30
Free book
Bismillahi rahmani rahim
**********Bayan ya koma part dinsa"kayan jikinsa ya rage sannun ya nufi toilet domin watsa ruwa, sai da yayi kusan mintuna goma sha biyar a ciki sannun ya fito daure da tawal a kugunshi,zama yayi akan kujeran dake gaban mirror sannun ya dau man shafawa ya shiga shafawa a jikinsa,
Bayan yagama shafa man mikewa yayi ya karasa gaban wardrobe ya bude ya tiro rigar bacci mai gobon hannu haka ma wandon dogone"
Saka kayan yayi, yana gama sakawa,ya shimfida Sallaya ya tada sallah,
Rama sallolin biyu da ake binshi yayi,watoh sallar magriba da i'sha,
Yana idar da Sallah bai saya yin askar ba ya mike ya nannade sallayar ya ajiye,sannun ya dauki remod ya kara gudun AC sannun ya hau gadon ya kwanta bayan yayi addu'a"
Tun a subaha daya tashi bai koma ba, wayar sa ya dauka ya kira number Yusuf bugu biyu ya dauka,
Hello ranka ya dade,yauwa Yusuf kana da number Mohseen ne ?eh ina dashi ranka ya dade, okay ka turomin yanzu ina jira, okay bari na turo maka ya fada yana kashe wayan,
Bai fi minti biyu da kashe waya ba sai gashi ya turo masa number din.
Kiran number din ya shigayi,
Zaune yake ya idar da Sallah kenan yaji wayarsa na ringing daukar wayan yayi ya duba,ganin bakuwar number ne ya sashi saurin dagawa dan a tunaninsa ya dauka afiya ce"
Aunty Afi jiya baki kirani ba na shiga damuwa sosai,shiru Habib yayi yana sauraran yaron, lokaci daya yaji son yaron da kuma tausayinsa ya kamashi,
Kanina ba aunty afi bace amma nasan inda take a yanzu haka ma itta ce tace na kawo mata kai,dan haka ka nitsu sosai ka saurari a bunda zan gaya maka,toh,yauwa ka hada duk a bubuwanka masu mahimmanci a cikin jakar da kake zuwa makaranta dashi yanda in ka fito babu wanda zai zargi wani abu,kar ka dau ko kaya kala daya in kazo zan siyo maka wasu kayan,amma uncle kayan nawa fah suna deyewa,in na tafi ina zan samo irin su, murmuchi Habib ya danyi tare da shafah dan karamin gemunsa daya dan tara,
Kaga kanina zan siyo maka kayan da yafi naka yawa kaji?zaro ido waje Mohseen yayi,tare da cewa Uncle kayan fah zasu kai kala dari,dariya ya danyi saboda shi dariya ma ya bashi, wai kaya kala dari kawai yake cewa masu yawa,sai da yagama yin dariya sa,sannun ya ci gaba da magana....kaga kanina kayanka basu deyewa ni zan siyo maka kala dari biyu kai dai kazo,kaji? magana Mohseen zaiyi amma ya kasheshi ta hanyar cewa,kaga lokaci na kurewa kayi a bunda na gaya maka,na baka minti goba ka gama ka sauko zan yiwa Yusuf Magana in ka fito shi zai kawoka inda nake"dan haka in ka fito idan dreve da yake kaika makaranta yace zai kaika kace masa kai Yusuf kake son ya kaika kaji,toh uncle, good oya yi maza! maza!! ka sauko kar mama ta tashi,kai yaron ya geda sannun ya kashe waya,a bubuwan sa da suke da mahimmanci sosai ya shiga hadawa,duk Kayan makarantar shi ya dauka ya saka a Cikin jakar,
Bayan Habib ya kammala waya da Mohseen ne ya sake kiran Yusuf yana dagawa yace masa yanzu Mohseen zai fito,dan haka ya dauke sa,
Kwatancen inda zasu hadu yayi masa,sannun ya kashe wayan,mikewa yayi shima ya fada toilet wanka yayi ya shirya cikin farar tishet da farin trousers ya dora bakin suit akai,gaban mirror ya karasa ya dauki a gogon zinarin dake kai ya daura,katon brush din take kan dressing mirror ya dauka ya kara kwantar da gashin kansa da yake kwance lub lub,ga kuma baki da shekin da yakeyi shiyasa yawanci in yazo Nigeria yake saka Cap amma yau sai yaji baya son sakawa dan haka turarukan sa kawai ya dauka ya kara fesawa,ya dauki bakin kobacu din daya ajiye ya saka,sannun ya dauki key din motarsa ya fita ya kulle dakin ya bar part din,ya fita ya nufi wajan ajiye motoci,tun kafin ya karasa wajan motar tashi ya kunna dan haka yana zuwa ya bude murfin motar da niyar shiga sai masu saronshi suka karasa da sauri suna gaishe shi hade da tambayarsa inda zasu,kamar zai ce su zauna,sai kuma ya tuna irin yanayin da Dad dinsa ya shiga jiya da kuma irin fadan da yaga yanayi musu kawai ya mika daya daga cikin masu basa kariyan da yafi yedda dashi key din motar da hannu ya nunawa sauran dasu koma wajan zamansu,shi kuma ya shiga mota, Arafat yaja motar suka bar gidan,
Can karshen layin yaga wani mota a pake dan haka yace wa Arafat daya saya,
Kaga saya anan, Arafat,sayawa Arafat yayi, shikuma ya shiga kiran number Yusuf, Yusuf na dagawa,yace... Yusuf kuna wajan da nace ku sameni ne ?"eh yellabai tun dazu muna can dan mun kai mintuna goma sha biyar ma da zuwa,okay gamu a bayanku kuzo,
Okay gamu nan zuwa,sannun ya kashe wayan,kallon Mohseen yayi da yake kallon sa tun sanda ya fara waya da habib,fito muje gashi can,
Kai Mohseen ya geda sannun ya sauko daga cikin motar suka nufi inda su habib yayi parking,
Kwankwasa glass din motar yayi, Arafat ya sauke glass din,
Sannu ko,yauwa sannu ga mai gidan nn a bayan mota,
Habib najin haka ya sauke glass din shima,ya leko da kansa,
Yusuf karaso mana, karasowa Yusuf yayi cikin fara'a, yellabai barka da asubaha ?yauwa barka dai Yusuf,wannan ne kanin nawa kenan ya fada yana nuna Mohseen dake rakube a bayan Yusuf tun sanda yaga habib,eh shine yellabai,
Okay kazo mu gaisa,ina kwana Mohseen ya fada,daga inda yake,
Lfy amma ni ba irin wannan gaisuwan nakeso ba,ko da yake shiga mutafi kila in kaga auntyn ka zaka yedda mu gaisa,
Zaro ido waje Yusuf yayi lokacin da yaji habib ya ambaci sunan afiya,
Yellabai anganta ne ?eh na gano inda take Amma karka fadawa kowa har ma da mama, toh meyesa kar a gaya mata, kaga ta damu da batar tata ne"a'a ko kadan bangani ba,okay dan haka karka kuskura ka gayawa kowa,kai din ma saboda yedda da afiya yake maka ne yasa nima naji na dan yedda da kai.
Shikenan ranka ya dade duk a bunda kace haka za'ayi,yauwa godiya nake Yusuf,ba komai yellabai ai yiwa kaine,
Okay shigo mu tafi Mohseen,dan allah ka tabbata wajan aunty na zaka kaini ba siyar dani zakayi ba,
Shi abun ma yaso bashi dariya amma ya dage ya hadiye dariyarsa,yace insha allah ba siyar sa kai zanyi ba, murmuchi Mohseen yayi sannun ya bude gaban mota ya ya shiga dan bazai iya zama da wannan balaraben ba,sai shegen kyau kamar aljani,ya fada a zuciyar sa,abun mamaki sai yaji yana cewa toh Mohseen ni kake cewa kamar aljani,cikin mamaki Mohseen ya juya yana kallon sa sai kuma yayi saurin dauke kai saboda kwar jinin sa bazai barshi ya kalleshi ba,
Sorry uncle bazan karaba,okay ba komai kanina,
Toh Yusuf ka turomin account number dinka in na zauna sai na turo maka wani abu ko,
Toh insha allah yellabai godiya nake sosai,
Okay babu komai sai munyi magana,
Muje Arafat,toh mai gida,gada glass din motar daya sauke dazu yayi sannun ya ja motar suka bar wajan.
Tana bacci taji ana mata knocking,mikewa tayi daker ta nufi bakin kofar ta bude idonta ne ya sauka akan na kaninta haka ma bangaren Mohseen,tunda yayi knocking yake kallon bakin kofar dan haka yana ganinta ya fada jikinta hade da sakin kuka,itta ma kukan ta fashe tashi tanayi tana shafah bayan kaninta,
Kanina waye kawoka nan ?dagowa daga jikinta Mohseen yayi ya juya yana nuna habib,
Kallon inda Mohseen ya nuna mata tayi yana nan saye ya zuba musu idanu yana kallonsu dan ba karamin burgeshi sukayi ba,kallo daya zaka musu ka fahimci shakuwan dake sakanin su,yaya Habib hmmm ya amsa ashe kai ne,kayi hakuri dan allah Ban kula da kai ba,humm taya za'a kula dani tunda anga kani,shiru tayi batace komai ba sai ma kara sowa da tayi ta fada jikinsa hade da facewa da kuka,
Ohhh good wai me haka ne Beauty ko so kike na maida shi ne "saurin girgiza kai tayi tana share kwallan daya zubo mata,
Okay toh maza ki goge wannan hawayen karna kara gani kinji,
Kai ta geda sannun tace musu su shigo ciki,
Ciki suka shiga gaba dayan su,
Yauwa bari naje na dafa muku wani abu dan nasan ba wanda ya kariya a cikin ku,
Toh aunty afi kiyi sauri ki defah dan wllhy wani irin mugun yinwa nakeji,saboda tun jiya da rana rabona da naci a binci,dan tun wanda naci a school,
Meyesa ?habib da afiya suka hada baki wajan fadi.
Kece baki kirani jiya ba shiyasa,ohhh good haba kanina meyesa zaka bar cikinka da yinwa, kar na kara gani ka bar cikin ka da yinwa kaji,kai yaron ya geda alamar toh,
Yauwa haka nakeso,yanzu dai bari naje na hada muku breakfast din ku bani mintuna kadan zan kammala,toh aunty afi a yi girki lfy,kai kawai ta geda sannun ta wuce kitchen ta bar palon ta,
Dankalin turawa da kwai ta soya musu,sai pepper soup din fish da tayi musu,mintuna kadan gida ta dauki kamshi,
Sai hadiye yawu yake tayi a palo dan tun dazu yake ta jin kamshin,
Kallon inda Mohseen yake zaune yayi yaga hankalinsa na kan TV dan haka mikewa yayi ya nufi kitchen din Shima,
Tsayuwa yayi a bakin kofah ya harde hannayensa biyu waje daya yana kallon yanda take kwashe pepper soup fish din,tana zubawa a kula,har tagama ta rufe ta je ta ajiye akan Trey din data dora su dankali akai,sannun ta dauka zata fita kitchen din idonta ya sauka akan nashi,ya habib na dade ko? a'a kamshin ne ya cika min hanci shiyasa nace bari nazo na duba,
Murmuchi ta danyi sannun tace.. toh gashi angama muje sai kaci,kai ya geda sannun yasa hannu ya karbi katon Trey din dake hannunta haba kawo dan allah na kai, kaga kayi wanka bai kamata ka dau a binci ba,
Wani irin hararan wasa ya dalla mata sannun yasa kai ya bar kitchen din,
Komawa tayi ta dau kayan tea sannun tabi bayanshi,
*Bayan yen mintuna*
Yauwa da fatan dai kin hada kayanki da nace ki hada?eh tun jiya da daddare na hada, okay good,maza kije kiyi wanka ki shiya kizo mu wuce" tana son tace wani abu amma yanda ya hada rai ne yasa tayin shiru ta wuce ciki,
*Bayan minti 30*
Karan takun takalman ta yaji ta cikin korido,dan haka zubawa wajan yayi da idanu,har ta fito daga cikin korido,sanye take da bakar abaya ta yane kanta ta mayafin abayan,fuskarta babu komai sai dan lipstick din data saka,
Bakin takalmi ne a kafarta,takalmin yana da dan tudu kadan,hannunta na hagu rike take da jakarta,sai na dama kuma da take jan karuwar akwatinta tashi,
A hankali take takowa har ta karasa sakiyar palon.
Sakin akwatin tayi ta nemi waje ta zauna,
Nagama,okay
Shawaran da yayi da Dad dinshi ne ya gaya mata,ya kara da cewa insha allah nayi magana da Yusuf zai dinga fada mana komai,ta wannan hanyar ne kadai zamu iya gyara mama zamu iya nuna mata kudi baifi yaya ba,zamu nuna mata,ko da kudin wata rana karewa zasuyi,
Hakane amma yaya Habib har Dubaï zan tafi na bar kanina,
Wai yanzu baki yedda dani ba ?"a'a ba haka bane yaya Habib !toh yane hakane mana ki sani cewa aunty maryam zata kula da Mohseen fiye da yanda take kula da yayanta ma kuma na tabbata shi kanshi Mohseen din zaiji dadin zama dasu,saboda in munce zamu tafi dashi muje mu sakashi makaranta a can bazai ji dadin zama acan ba tunda bai saba da kasar ba,kedin ma bawai kin tafi har abadan bane,muna gama komai zaki dawo kasar ku,
Shikenan na amince,
Uncle aunty maryam tana da yaya sa'anni na? eh sosai ma kuwa mohseen dan haka gaka ji dadin zama sosai acan kuma zaka dinga yin vidéo call da aunty afiya kullun kaji,kai ya geda yana murmushi,
Yauwa passport dinki na nan ko ?"eh tana nan,okay good,yanzu dai sedai mu wuce Abuja da daddy in yaso sai ayi miki komai yau zuwa gobe sai mu wuce Dubaï din,
Kai kawai ta geda,sannun ya mike ya fita suna binshi a baya,
palon ta rufe da key sannun tabi bayan su,
Tarar dashi tayi yana mangana da mai gadi,
Yauwa kagama hada komai,kai mai gadi ya geda dan tun dazu daya zo yace masa ya hada kayansa,
Kudi masu yawa ya mika masa dan ko shi kanshi baisan yawanshi ba dan ragowar daya rage cikin aljihunsa ne ya kwashe duka ya bashi,
Kallon kudin mai gadi ya shigayi cikin tsoro da firgici dan tunda yake bai taba rike kudi masu yawa irin haka ba,
Yallabai wannan kudin ai sunyi yawa, murmuchi Habib ya danyi,sannun yace....kaje ka nemo sana'a,
Nagode sosai yellabai Allah ya sakada alkhairi, Ameen ya Allah,gashi madu da kara dubu 100k ne kawai,iya a bunda ya rage a hannuna kenan,kai jama'a nayi kudi jama'a nace nayi kudi,haka madu ya ginda fada da karfi,kai madu mai haka, habib ya fadi,
Ashe so kake ka samo wanda zai kwace kudin kafin ka bar unguwar nan tunda kana gani babu mutane sosai.
A toh nayi shiru hajiya,ya dai fi yanzu dai ka dauki jakarka kaje sai mun sake haduwa,daukar gana maskon shi yayi sannun ya kara musu godiya ya bar gidan.
Kai kawai habib da afiya suka girgiza sannun suma suka fita, Mohseen kam dariya ya dingayi,
Suna fita Arafat na ganin afiya da sauri ya rakasa inda take,barka da fiyowa ranki ya dade barka,afiya ta fada a takaice,
Karban akwatin ta yayi ya saka a boot sannun ya taho da niyar bude mata kofar sai yaga habib ya bude mata, thank you my yaya murmuchi yayi mata kawai,shiga tayi ya zaga ta dayan site din shima ya shiga ya rufe,sannun Arafat ya ja motar suka bar unguwar,
Wayarsa yaji na ringing yana dubawa yaga sunan daddy na yawo,dan haka saurin dagawa yayi ya kara a kunne,barka da safiya my dad,barka mai son antashi lfy ?lfy lau daddy,dazu naje part dinka na tarar baka nan na tambayi adam yace min ka fita eh naje na dauko su ne a yanzu haka muna hanyar zuwa gidan aunty maryam, daga can zan dawo gida na dau kayana sai muwuce Abuja in yaso gobe idan Allah ya kaimu sai mu wuce Dubaï din,
Okay babu damuwa tunda nima yau zan koma sai mu tafi tare,ohhh wllhy na manta shaff kace zaka koma yau ba damuwa,bari na kaisu gidan aunty yanzu zan dawo,okay son sai ka dawo,okay ya fadi yana kashe wayan.
Ya naga kayi parking Arafat ?ai mun iso ranka ya dade,toh har mun karaso, eh mana ai ka dan dade kana waya,okay bari na shigo na fito sai mu wuce gida,okay yellabai a fito lfy, Allah yasa,
Muje ko?kai afiya ta geda sannun ta fito, dan satar kallon gidan tayi,gidan yana da kyau Shima sosai,part uku ne a gidan,amma na dayan gefen yafi girma da haduwa,
Babban part din na mai gidan ne,daya part din kuma na aunty Maryam ne"dayan kuma na babban danta watoh safwan wanda yayi aure a ciki a yanzu haka yaransa biyu, Maryam sunan aunty maryam kenan,sai Usman,sunan mahaifin matarsa,
Aunty Maryam na yaya uku, safwan, Aisha Ibrahim,
Ibrahim ne dan auta a yanzu haka yana ado bayero university,
Itta aisha shekara ta biyu yanzu da kammala makaranta,kuma an sa mata rana dan baifi saura wata biyu ayi bikinta ba,
Shiga cikin palon sukayi da sallama,zaune suke suna breakfast gama dayansu sai sukaji sallmar mutumin da basuyi sammani ba,laa wllhy bro ne Aisha ta fada hade da mikewa ta nufi inda yake da sauri ta rungume shi,meye haka Ayush yanzu fah kinyi girma ya kamata ki dena haka,ke da muka kusa aurar dake"
Haba bro kawai nayi farinciki ganinka ne ,okay naji sakeni toh,babana anya ba batan hanya yayi ba kuwa dan tun rannan naji kazo ina zuba ido zan ganka amma baka zoba sai yau, aunty maryam ta fada,karasowa yayi ya zauna akan kujera,ai dai gashi nazo,
Ina wuni uncle lfy lau habib ya gida ya ka baro su ummi,mijin aunty maryam ya fada,wllhy lfy lau alhamdulillah,
Baki mukayi ne,eh wllhy Beauty ku karasa ku zauna cewar Habib karasowa su Mohseen sukayi cikin palon, aunty ina kwana, Mohseen ya fada lfy lau dana sannu dazuwa,yauwa Mohseen ya amsa sannun ya karaso ya zauna,ina kwana,kallon afiya aunty tayi tana fadin lfy lau masha allah aunty ta fada,
Habib wannan fah ko daga Dubaï take ne itta ma dan naga kalarku daya murmuchi kawai Habib ya danyi yana fadin yauwa uncle gwara dana sameka dama ajiya na kawo muku kafin naje Dubaï na dawo,tasowa alhaji Bello yayi ya karaso cikin palon yana fadin...toh wanan wana irin ajiya ne haka, Mohseen ya nuna masa yace wannan na kawo muku ku rike min shi kafin Allah ya dawo dani,kace na samu dah aunty ta fada itta ma ta karasa ta zauna kusa da Mohseen tana shafah kansa"sunkuyar da kai kara yayi,
Toh kunya ta kakeji kenan,yauwa aunty bari naje na dawo na dauketa daddy na jirana na kisan yau zan wuce shima zai koma abuja,
Haba dama nasan,da a bunda ya kawoka da tuni har ka koma bazan ganka ba,shafah kansa kawai yayi ya juya ya kalli gefen inda afiya yake zaune, beauty bari naje na dawo yanzu sai mutafi ko,okay sai ka dawo,
Toh uncle sai anjima,okay habib ka gaishemin da sirikina,zaiji insha allah,
Yauwa na samo aboki Ibrahim ya fada yana zama kusa da,inda hakane nima na samu kawa Aisha ta fada tana dariya ta karaso ta zauna kusa da Afiya hannu ta mika mata afiya ta bata nata hannun sukayi musabaha,ni sunana Aisha, Afiya, Afiya ta fada a takaice,masha allah suna me dadi,kema haka cewar afiya,
Yana fita ya shiga mota suka wuce gida........,
*Sakeena Ismail Cameroon ce✍️*
[6/21, 15:24] Mom Muwadda🥰: Utilise ce lien pourUtilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/KpwDZw5aq7C2Pr2NCZ3Ujg
🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑
*DUHU DA HASKE*
*By*
*Sakeena Ismail Cameroon*
*(Mom muwadda)*
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
*JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*✍️
(J.W.A)
Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi.✏️
*Marubuciyar*
*Bazan zauna da kishiya ba*
*Mijin attajira*
*Mugun uba*
*Duhu da haske typing...✍️*
Page 33&34
Free book
Bismillahi rahmani rahim
*********Sallama su'kayi ya kashe wayan, ajiye wayan yayi ya nufi toilet,kasan cewa yayi wanka d'azu dan haka brush da al'wala kawai yayi" ya fito sallaya -ya shim fida,yayi sallah raka'a biyu kafin daga visani ya mik'e ya nade abun sallah,kayan dake jikinsa ya tire ya canza zuwa kayan bacci masu taushi"bayan ya kamma'la ya karasa gaban ma kunni ya kashe duk fiti'lun dake" cikin dakin,da yake wayarsa na hannunsa Shiyasa yayi an'fani da shi ta hanyar haska fititar Wayar ya karasa gaban gadon bayan yayi addu'a sai ya kwanta,
Bangaren afiya ma hakance ta kasan ce "saboda kafin su rabu a palo yace mata ta kwanta da wuri saboda Gobe da wuri jirgin su zai tashi,kasan cewa daddy tsanenne ne shi'yasa suna zuwa ya kira daya daga cikin yaran sa"ya bashi passport din afiya ya je"yayi mata duk a bunda ya da ce,kuma kafin yaron nasa yaje ya kira wani daya d'aga cikin ma aikatan airport din yayi mi'shi baya nin komai a take ya amince zai tai'maka masa,
Bayan yaron nashi daya aika ya je ne,ya dawo yace gobe da karfe sha'daya jirgin nasu zai tashi,
*Washe gari*
Tun'da tayi sallar a'subaha bata koma ba k'ayanta ta karasa shiryawa a cikin a kwati,gyara dakin tayi bayan tagama shirya a kwatin nata"
"A gogon dake manne a bangon d'akin ta duba,karfe bakwai tagani da yen mintuna, mikewa tayi ta fada toilet,wanka da brush tayi ta fito,jik'in Ta sai kamshin sabulu "yake tayi,kara sowa tayi gaban mirror ta ja kujerar Dake"gaban mirror ta zauna,mai dinta ta dauka ta shiga sha fawa,
*Bayan yen mintuna*
Saff tagama shiryawa tayi kyau har ta gaji,
Kara sowa tayi gaban mirror ta dau jakar hannunta ta bude ta dauk'i man lebe ta saka kadan a kan lebenta"
Sannun ta mai dashi cikin jakar ta rufe"
Kallon kanta tayi a cikin mirror,duk da babu powder da kwalli a'kan idon ta ba,amma ba kara min kyau tayi ba,
A zuciyata kuwa fadi nake allah ne kadai yasan irin kyaun da za tayi in ta saka powder da kwalli,
Sanye take da kananun kaya riga da wango, rigar iri daya da wandon,
Wango yana da f'adi sosai dan a bude take, duk da tana da hips Tabar kallah amma duk da haka wandon bata K'amata ba?
Rigar kamar jacket haka take,amma tana da f'adi kuma a bude take"shi yasa ma ta saka karamar riga daga ciki tunda jacket din mai dogon hannu ne,kuma tana da tsawo dan ta dan wuce cin'yar ta kadan" sai kanta data y'ane da mayafi mai dan f'adi
In na fada muku irin kyau da tayi ma bata lokaci ne"
Tun da'zu ya shigo dakin yake ta sallama amma bata ji shi ba?shiyasa ya Rungume hanna yensa a iriji yana kallon ta"
Yana nan saye yana kallon ta"dan shi kanshi ba karamin kyau tayi masa ba?
Yana nan saye yana kallonta,
Afiya kuwa taga ma kallon kanta Kenan ta juya ta ganshi saye yana kallon ta,
Kai kawai ta girgiza sannun ta karasa inda yake"tsaye,
Allah ya k'ama ka ta fadi tana ci gaba da kallon sa itta ma"
Saurin dauke i'donsa yayi"hade da cewa...nima ramawa nayi jiya ba haka K'ikayi mun ba?"
Naji amma tun dazu mai kake kallo?kin fini sani mai nake kallo ai,
Ni ban sani ba?
Kinyi kyau ya fada yana kallon ta da wayen nan lum cessun idanun nashi dake rikita Y'ammata,dauke kanta tayi tana fadin...k'aima kayi kyau cikin wannan jallabiyan n'aka, ka fito a balaraben ka sosai,
Da gaske ya fada hade da saka tattausan hannun sa ya j'a dogon hancinta"kai kawai ta iya gedawa sakama kon jin taushin hannun shi" da kuma sanyin da hannun y'ayi,
Ya dai, still dai kan nata ta kara geda wa,
Kallon a gogon dake daure akan tsintsiyar hannunsa y'ayi ya sake"mai da kallonsa hareta,zo muje muyi breakfast lokaci na tafiya dan har tara da kwanta tayi,bai jira cewar'ta ba ya kamo hannunta ya bude k'ofah suka bar dakin suka nufi palo,
Suna zuwa palon Afiya na ganin daddy tayi saurin janye hannunta daga rikon da habib y'ayi mata,sannun tayi gaba tana karasa dinning table din,da kallo habib ya bi Afiya dashi,
Daddy ina kwana?"afiya ta fada a lokacin da ta durk'usa,lfy lau yata an tashi lfy?lfy lau itta ma ta amsa"
Daddy barka da safiya,habib ya fada a lokacin da shima ya karasa dinning table din,hade da ja kujera dake kusa da daddyn nashi ya zauna"
Lfy lau son,zauna mana Y'ata shiru tayi bata mike daga burku shen da tayi" ba,tashi ki zauna y'ata daddy ya kuma fadi... a'a daddy ni zanci nawa a palo,
Kin gani,jiya n'ace miki ke yer kauye ce"k'ika ce...ke"ba yer kauye bace ?yanzu ba gashi nan ba, kaga son ba ruwan ka da itta wannan ni da itta ne,ai shikenan Dad nayi shiru,ya dai fi maka,
Yauwa y'ata zoki zauna K'iyi breakfast d'inki ni nagama nawa Daddy ya fada yana mik'ewa,
Bata tashi ba har sai da taga ya bar wajan sannun ta mike"sai kizo ki zauna ai,
Harara ta dalla mai sannun ta j'a kujera ta zauna bayan ta gama zuba a bincin,ta soma ci,
*Bayan sun gama cin a binci*
Kiran daddy y'ayi a waya ya ceda masa sun gama cin a bincin yace gashi nan zuwa,kashe wayan y'ayi ya juya ya kalli bangaren da afiya Take"zaune,yauwa tashi Kije ki dau ko akwa'tinki kizo mu tafi,nima bari naje na dauki nawa,kai kawai ta geda sannun ta Mike"ta nufi ciki,
Shima mikewa y'ayi ya wuce nasa dakin domin dauko nasa a kwatin,
*Kano*
Bayan basira ta bar gidan su safna,
Gidansu da koma tana zuwa ta kira daya daga cikin matukan jirgin tace mai dan allah ya duba mata wayen da zasu je Dubaï yau,in a kwai sunan habib Muhammad Habib a ciki ya kira ta ya gaya mata,kasan cewa
Ma tukin jirgin saurayin ta ne,shiyasa tana fada masa sunan ya gane su waye,dan haka a take ya shiga fada mata cewa...yau Abuja zasu tafi sai gobe zasu wuce Dubaï din,
Shikenan Mahmud zamuyi magana anjima amma dan allah ka samo min ticket nima ina so nan da awa biyu na je Abujan,kuma dan allah ka taimaka kayi duk yanda zakayi na samo Visa nima na wuce Dubaï din gobe,haba baby ke ma dai kinsan bazaki samo Visa gobe goben nan ba, shima alhaji Muhammad Habib Ibrahim din dan yana da hanyoyi ne shiyasa,ba dan haka ba shima bazai samo wa- wannan yarinyar da nake kyautata zato surikarsa ce visa ba,stop plsss stop Mahmud,naji amma dan allah ka taima ka min zan baka sosai in na dawo,ai Mahmud na jin haka ya wani lashe baki kamar tsohon maye,dan bazai manta dadi da yake sha a wajan basira ba,dan duk da ba doguwa ba ce ba,amma tana da komai tabar kallah,
Kuma gashi in sukayi sosai take bashi hadin kai,
Mahmud da kai fah nake magana,basira ta kase masa tunanin da y'akeyi
Shikenan zan samo miki insha allah,kuma wllhy ki cika min alkawari na,dan kasan ni tsarai,dan wllhy Bashi ne,
Shikenan naji kai dai kayi min a bunda nace m'aka ni kuma nayi maka alkawari zan baka hadin kai fiye da na kullun,
Shikenan babu damuwa bari na kashe sai na kara k'iran ki,kafin ta ce wani Abu tuni ya kashe wayan,
*Bayan wasu a wanni*
Wayar ta ce ta shiga kara,saurin da gawa tayi kuma dama a bunda take jira tun d'azu kenan,hello Mahmud!yauwa na samo mik'i Ticket din,yanzu dai a bunda za'ayi ki shiya nan da awa daya jirgin abuja zai tashi dan haka ki sameni a can dan ni zan kai'ku abujan,kinga daga nan sai na samo mana hôtel da zamu dan sh'ana kafin zuwa gobe,
Naji maye kawai,tana kai wa nan ta kashe waya,
Zuwa tayi ta samo Mahaifiyarta ta fada ma'ta cewa zata je Dubaï a kwai wani abun da zatayi amma bazata wuce sati daya ba zata tawo, Allah ki'yaye hanya mahaifiyarta su tayi mata,babu ko tambaya me zataje ta'yi a can, "Ameen ta amsa"a zuciyarta kuwa ba kara min murna take ba,na ganin cewa zata je ta hadu da mu'radin ranta,
Aunty nima na shirya mu tafi tare ne ? naja ta fada, kar'ki fara,da zaki ce zaki jé k'insan ya na samu visan ne ko kuma dai an gaya miki jirgin na u'bammu ne ? allah baki hakuri, "ameen basira ta amsa,sannun ta bar wajan ta koma dakin ta do'min karasa shirye shiryen ta,
*Abuja*
Bayan sun sauka, hôtel Mahmud ya kama musu suka shiga aikata a bunda suka saba ai'kata wa,
Bayan sun samu nitsuwa,
Kallon basira Mahmud y'ayi ya soma magana kamar haka...y'auwa baby gobe da karfe sha daya jirginku zai tashi, kuma dana bin'cika ma na gano cewa jirgi daya zaku shiga da Mr h.m.h,waye Mr h.m.h Kuma?"basira ta tambaya,habib Muhammad Habib mana,ohhh, wawww gaskiya naji d'adi,
Nifah banga ne miki ba?Wai me k'ike son yi da wannan mutun min ne baby?"soyayya basira ta bashi amsa,k'ina nufin son sa k'ike"kwarai kuwa gashi ma kana ganin yanda na damu da na hadu dashi,
Yanzu a gaban nawa k'ike fadar haka... toh sai me dan na fadi haka a gaban ka,naga dai na baka jiki na da k'ake so,
Bangane kin bani jikin ki da nake so ba?"eh mana yanzu in n'a ce ka aure ni zaka aure ni ne ?"sosai ma me zai hana,
Hummm Mahmud kenan karka maida ni mara hankali mana,nasan ka tsa'rai,dan haka kai dai ka kyaleni kawai,
Hummm basira kenan,toh bari na gaya miki wannan mutu min da k'ike cewa kina so ba zaki taba samun sa ba, saboda shi larabawan da yake tare da su ma basa gaban sa ballanta na ke" da ba kowa ba,bakar fada.
Yana k'aiwa nan ya bar dakin.
Da kallo ta bishi da shi ga kuma jikin ta da y'ayi sanyi sosai akan maganar daya gaya mata,
*Kano*
Mamace take ta faman yiwa m'asu aiki da security's fada,ta inda take shiga bata nan take fita ba,wai sun san inda Mohseen da afiya suke"sai da suna ranse tukun sannun ta kyale su,
Ai shikenan tunda haka suka zaba su je allah bada sa'a,tana kaiwa nan ta koma tayi zamanta taci gaba da shan fruits din ta da take yi,
*Abuja*
Daddy ne ya kalli su Habib yana fadin....y'auwa muje ko karku makara,
Kai suka geda sannun suka mike suka bi bayan shi,
Suka fita aka bude musu mota suka shiga sannun aka bude musu get aka jà motar suka bar gidan, motocin da zai musu rak'iya
suka mara musu baya suka wuce airport,
Tunda d'azu tazo sai kalle -kalle take ta fa man'yi tana jira taga ta inda motocin su zai bullo,
Ganin wasu motoci na alfarma sun shigo cik'in airport din ne ya sata saurin mikewa cik'in rawar jiki ta k'araso kusa da wajan da motocin sukayi parking,ta saya daff da motar tana jiran taga ta inda zai fito,
Wata matashiyar budurwace da bazata wuce shekaru 23 ba taga ta fara fitowa,sai wani daya fito ta dayan site din, wani Irin y'awu ta hafiye,ta kalli kanta ta kalli afiya,dan itta har ga allah ta dauka itta ma balarabiya ce".......,
Pls ku dinga comment,
Badan komai ya sa kwana biyu banyi posted ba sai dan rashin comment da ba kwayi min,
Dan bai kamata ace na zauna na bata lokacina ina typing ba,kuzo kuki yi min comment,
Dan allah ku gyara pls 👏
*Sakeena Ismail Cameroon ce*✍️ intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/KpwDZw5aq7C2Pr2NCZ3Ujg
[6/21, 15:24] Mom Muwadda🥰: Utilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/KpwDZw5aq7C2Pr2NCZ3UjgUtilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/KpwDZw5aq7C2Pr2NCZ3Ujg🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑
*DUHU DA HASKE*
*By*
*Sakeena Ismail Cameroon*
*(Mom muwadda)*
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*✍️
(J.W.A)
Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi.✏️
*Marubuciyar*
*Bazan zauna da kishiya ba*
*Mijin attajira*
*Mugun uba*
*Duhu da haske...✍️*
Page 35&36
Bismillahi rahmani rahim
*********"Wani irin y'awu ta hadiye a lokacin da taga afiya ta fito daga cikin mota,kanta ta kalla sannun ta mai da duban ta kan afiya,dan itta har "ga allah ta dauka itta ma (balarabiya) ce "kasa karasa inda suke" kamar yanda tayi niyar yi tayi,
Daddy ne ya fito shi ma,a dayan motar, kallon Habib y'ayi yana fadin..muje ko son,kai Habib ya geda sannun ya juya ya kalli afiya yace...muje beauty!kanta ta geda sannun suka soma tafiya,yana gaba tana binshi a baya har suka karasa ciki,suka zauna kafin lokacin tashinsu"y'ayi,
Jiki a sanyaye ta koma inda ta zauna dazu,ta dauk'i a kwatinta,sannun ta soma barin wajan.
"Me k'ike shirin aikata wa basira!karki bari wannan damar da kika samu ya kubce miki"
(Haka)zuciyarta ta shiga gaya mata a take"ta kara juyowa ta koma ciki.
*Bayan minti 15*
Shiga jirgi aka somayi,dan haka tashi" Habib y'ayi ya rungume daddyn sa,shafah bayansa ya shigayi,dan "duk da bai leka (fuskarsa) ba amma ya tabbata kuka yake'yi dan tun yana yaro in yaje (Dubaï) daker suke" rabuwa shiyasa abun ya zamam mai jiki,dan kuwa "har yanzu in yaje ko yazo sai yayi kuka idan zasu rabu,
Shiru afiya tayi tana kallon su"dan ba karamin burgeta sukayi ba"a take kuwa ta tuna da (Mahaifinta)da kuma irin shakuwan da sukayi dashi"ana cewa shakuwa "uwa yana fi na uba amma itta gaskiya shakuwan da tayi da (Mahaifinta) ko rabinsa basuyi da mama ba,
"Tana nan saye ba tare data sani ba"hawaye suka shiga gangaro mata daga kan kuncinta,
Tun da'zu daddy ya dago shi yana rarrashin sa"
Idon sa ne ya sauka akan ta, tana nan saye da alama bata jikin hayyacinta,dan kallo daya zaka mata ka fahimci cewa wannan abun da Habib yayi ya tuna mata da rayuwarta ta baya.
"Jikin daddy ne" y'ayi sanyi sosai,dan haka sakin Habib y'ayi ya nufi inda take"saye,kallon wajan da dad dinshi ya nufah y'ayi,sai yaga wajanta ya nufah,hawayen da yaga Yana zuba akan kuncinta ne yasa shi- shima karasowa inda take da saurin,a lokacin kuma tuni daddy ya karasa inda take"ya d'afata,
Firgigit ta dawo cikin haiyacinta,saurin saka hannu tayi tana goge hawayen daya zubo mata,hannunta daddy ya tire daga kan kuncin nata, yana fadin...humm yata kenan ki bar hawayenki dan na riga da nagani.
"Sunkuyar da kanta dayi kasa ba tare da tace komai ba"
Abba k'ika tuna ko?saurin geda masa kai tayi a lamar eh,hade da kara fashewa da kuka.
Beauty mai Haka cewar Habib!
"Kyale ta tayi kukanta kila zataji sanyi a ranta,haba daddy taya zata dinga kuka anan wajan,kai ka k'iyaye ni son,yanzu kai ba anan din kayi kukan yanzu ba?tsosa keya yayi yana murmushi,
Dole kayi murmuchi ai tunda baka da gaskiya,
Yanzu na tabbata kukan naka ne ya tuna mata da (Mahaifinta)da bakayi ba da yanzu lfy lau,kaga y'ata kiyi hakuri ki dinga masa addu'a in kika tuna dashi dan addu'a yake da "bukata ba kuka ba?
"Kai kawai ta geda,
Yauwa kamata kuje ku shiga jirgi dan kowa ya shiga daddy ya fada yana kallon habib,
Kai Habib ya geda sannun ya matso kusa da itta da niyar kamata ta masa kusa da daddy ta shiga yi "masa sallama,
Toh daddy mu zamu tafi Allah ya kara lfy da nisan kwana?"Ameen ya allah Daddy ya amsa"
"Maza ku tafi,kai ta geda sannun ta wuce"inda jirgin yake"
Shima ya kara yiwa daddy sallama yabi bayanta,
"Duk a bunda ya faru tagani,ga Kuma bakin ciki daya karu a cikin zuciyarta,
Dan ba karamin bakin ciki da haushin afiya taji ba,da taga yanda suke nuna mata so da kuma kulawa.
Sai da taga zasu shiga jirgi sannun itta ma ta bi bayan su"dan so take ta zauna kusa da su"
"Suna shiga ya nuna mata wata kujera yace" ta zauna,zama tayi shima ya zauna kusa da itta,tana shiga ta tarar inda take" son zama babu waje dan haka a bayansu ta zauna,dan tasan ko babu komai zata dinga ji duk maganar da zasuyi,da Kuma a bunda zasuyi,
"Sanar dasu akayi dasu daura b
Bell dinsu,dan haka daura mata yayi shima ya daura nasa"
Ba'a wani jima ba jirginsu ya tashi"
Beautyn yaya Habib ! Na'am ta amsa"meye saki kuka dazu"babu ta bashi amsa"ohhh karya zaki fara min kenan?a'a, toh meyesa kika ce ba komai,bayan kuma dazu kika ce wa daddy saboda kin tuna da abba,ohh yanzu kasan hakane kake tambaya ta"kenan?
Gaskiya kin fara rai nani wallahy,
Habib ya fada yana hada rai"
Sorry tace kawai sannun ta juya tana kallon Window,
Shiru basira tayi tana jinsu"
Dan juyowan da afiya ta danyi ne" sai taga kamar akwai inda ta taba ganin fuskan,
Shiru tayi tana tunani inda ta taba ganin ta lokaci daya kuma tace"yesss tabbas a wayan safna na taba ganinta,toh karfa ace wannan ce mai gidan nata da nake" jin labarin ta,mema sunan ta?".....yauwa afiya! tabbas ina jin safna na cewa aunty afiya,wannan duka a ranta take" fada.
Wani irin murmuchi tayi shikenan zan samu ma fita kila daga nan ma sai nayi musu karya da cewa bani da wajan sauka tunda bani da yen uwa a garin kaga shikenan in sun tausaya min sai suce nazo na sauka a gidan su"yesss haka ma zanyi,
Sallama ta farayi, (assalamu alaikum)shiru taji ba'a amsa" ba dan haka kara sallam tayi"(assalamu alaikum)
Beauty wannan yarinyar fa kamar dake" take" "Magana Habib ya fadi yana kallon afiya data juya,
Ni!ta fada tana nuna kanta,eh mn,
Juyowa afiya tayi tare da "amsa mata sallamar ta"walaikum salam,sannu sis cewar basira,yauwa sannu afiya ta fada can kasar makoshi kamar ana mata dole yin maganar.
Dama tunda muka shiga jirgi nake ta kallon ki,saboda ji nake" kamar akwai inda na taba ganinki"ni kuma?eh wllhy na taba ganin hoton ki a wajan safna,kasan cewa itta din kawar kanwata Naja ce"shiyasa nake yawan jin labarin ki a wajanta,
Ayya allah sarki sannunki.
Yauwa sannu kema,ashe (Dubaï)zaki tafi,eh afiya tace sannun ta juya ta ci gaba da kallon Window da takeyi"dan tunda tace itta ce yayar kawar safna ta gane itta ce waccata safna ta bata labari tana son habib,shiyasa gaba daya taji ta sane ta,
Jik'in basira yayi sanyi sosai dan bata tauka zata mata haka ba,
Sai kuma ta tuna safna ta taba ce mata bata da yawan magana,dan ko itta da suka dade tare ma basa magana sosai dan sama -sama kawai sukeyi"
*Bayan minti 30*
Bacci ne ya dauke" ta akan kujera jin ta kawai yayi ta fada kan kafadunsa, murmuchi kawai yayi sannun ya gyara mata kanta ta yanda zataji dadin yin baccin,
Basira kuwa ba karamin na daba zama kusa da su tayi ba,
Yanda yake bawa afiya kulawa ji take dama itta ce "
*Bayan awa hudu*
Jin da tayi yana tashinta ne yasa ta bude idanun ta a hankali ta dorasu" akansa,
Sarkin bacci mun iso,zaro ido waje tayi"tana fadin.. gaskiya wasa kake"min yaya Habib,baccin da kikayi ba fah ba kadan bane,
Kai yaya baccin da nayi ba fah bai wuce awa daya ba,wani irin hararan wasa yayi mata,
Naji tashi mu sauka, kinga kowa ya sauka saura mu kadai,
"Kanta ta geda sannun ta mike"ta dauki jakarta,
Tun kafin jirgin su ya sauka suka iso airport din,gashi har jirgi ya sauka kowa ya sauka amma basu ga dun fito ba,dan tun dazu suke ta raba idanu,
Hangoshi tayi yana saukowa da shi da wata matashiyar budurwa,
Tunda ta dora ido a kanta bata dauke idonta ba har suka karasa sauka,
Wata mata shiyar budurwa da bazata wuce shekaru 18 zuwa19 ba ya mufoshi,da kallo daya zaka mata ka fahimci itta din balarabiya ce"bin bayanta hajiya Nuria (ammi)tayi suka karasa wajansu"Habib kuwa na ganin mahaifiyar sa abun kaunarsa ya taho ya rungumeta"
Ibni barka da dawowa Ammi ta fadi da larabci"ammi mun sameku lfy?lfy lau ibni ta fada tana sakinsa sannun ta rungume afiya "itta ma sannu da zuwa yata,ta fada da hausar ta da bata fita sosai,
Sannun ta sake ta,durgusa wa afiya tayi tana gaidata sauri dagota ammi tayi tana fadin...haba yata nifah mahaifiyarki ce"dan haka ya'a bata jin kunyar uwa,
"Cikin sanyin murya tace....nagode sosai ammi,kai kawai ammi ta geda mata sannun ta kamo hannun ta suka wuce inda motarsu take"
Rungumar Nadra yayi yana sauke ajiyar zuciya,itta ma ajiyar zuciyan ta sauke"tana fadin...nayi missing dinka fah habibi,nima haka habibti!
"Sakinta yayi ,Sannun ya kamo hannunta suka nufi mota su ma".......,
😳toh fah jama'a wacece Nadra kuma?"
Karfah a ce budurwar Habib ce"
Idan Nadra ta kasance budurwar habib toh ya Afiya zatayi?"me habib yake nufi,🤔
Ko dai Habib ba son Afiya yakeyi ba ?"
Mu hadu a wani page din domin samo wayen nan amshoshin😊
*Sakeena Ismail Cameroon ce✍️*
[6/21, 15:24] Mom Muwadda🥰: Utilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/KpwDZw5aq7C2Pr2NCZ3Ujg
🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑
*DUHU DA HASKE*
*By*
*Sakeena Ismail Cameroon*
*(Mom muwadda)*
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
*JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*✍️
(J.W.A)
Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi.✏️
*Marubuciyar*
*Bazan zauna da kishiya ba*
*Mijin attajira*
*Mugun uba*
*Duhu da haske typing...✍️*
Page 37&38
Bismillahi rahmani rahim
***********"Sakinta y'ayi ya kamo hannunta suka nufi mota suma,duk a bunda ya faru a kan idon basira ne ya faru...
"Kanta gaba daya ya kulle"tun sanda taga nadra da habib,tambayar kanta ta shigayi"wacece Nadra?me a'lakarta da Habib ?"wayen nan tambayoyin ta shiga yi wa kanta amma babu "Mai bata amsa, dan kanda gaba daya Yagama kullle wa"
Tana nan tsaye har suka nufi motarsu"sannun itta ma ta fita domin zuwa titi ta samu taxin da zai kaita hôtel din da zata sauka,
Kafin su habib su karasa bakin motarsu"tuni ammi ta shiga motar data zo dashi itta da afiya driver Ya ja juka wuce" gida,
Suma habib kara sawa suka'yi inda motar nadra take"ta bude sannun ta juya ta kalleshi"hade da cewa...yauwa shiga,kallon ta ya danyi lokaci daya kuma sai ya janye idonsa daga kanta,sannun ya tire hannunta ya rufe mur'fin motar data bude masa"ya zaga ta ma zaunin drive ya shiga,tasan mai yake nufi,dan haka bude dayan site din tayi ta shiga sannun y'ayi wa motar key ya ja ta suka bar wajan....
Tunda suka shiga mota tayi shiru tana kallon titi,dan ba kara min kyau kasar ya'yi mata ba"
Dan Dubaï ya hadu iya haduwa,
Tana kallon wajan amma hankalinta ba'a wajan take ba?"
Dan kuwa tun lokacin da taga wannan yarinyar take tammayar kanta wacece itta, me kuma halakarsu da habib?
Kar fah a ce budurwace"karfah a ce ba sona yaya habib yakeyi ba?"k'ai -k'ai ina wllhy yana sona,na tabbata in baya sona ba bazai taba nuna damuwarsa"a kai'na ba"bazai taba nunamin kulawa ba?bazai taba damuwa da damuwata ba"har ma
"Yazo ya damu dana kanina ma"tabbas yana sona,kuma duk yanda zanyi sai na gano wacece itta waccan din,
Tun dazu ammi take ta Magana amma shiru babu amsa"shiyasa ta tabata,ai kuwa a take"afiya ta dawo cikin Haiyacinta"hade da juyawa tana kirkiro murmuchi,mayar mata da mar'tanin murmuchinta ammi ta'yi hade da cewa...habibti duk kallon ne haka nake ta magana tun dazu baki jini ba?"
Wllhy ammi kasar tamin kyau sosai, allah sarki,tunda ta miki kinga sai ki samo mana mijin aure anan na aurar dake sai mu zauna tare ko?"kanta ta sunyar kasa ba tare da tace komai ba ta shiga yin wasa da
Ring din azurfan dake en yatsun hannunta har guda biyu,
Kallon rings din ammi tayi sannun ta mai da kallonta kan gwala- gwalan rings din dake hannunta, murmuchi ta danyi sannun ta kara mai da dubanta kan afiya,dan gyara zamanta ta danyi sannun ta soma yin magana....habibti afiya ! dagowa tayi tace"na'am ammi,wannan ring din hannun naki nakeso ki bani guda daya ya min kyau,ba tare da bata lokaci ba"afiya ta tiro duka rings din ta mikawa ammi hade da cewa...gashi ammi, a'a habibti nikam guda daya kawai zaki bani,kallon wanda yafi yau a ciki ta'yi sannun ta mikawa ammi...gashi ammi mai ma kon ammi ta karba sai kawai taga ta girgiza mata kai hade da cewa... a'a habibti ni wancan nakeso,ammi ai wannan tafi kyau da sada,
Eh nasani habibti amma ni nafi son shi,
Shikenan ammi gashi ta fadi tana mika mata waca ta nuna mata,karba ammi tayi hade da yi mata godiya...nagode sosai habibti,naji da'din wanna kyautar dana samo daga habibti na,ina sonki sosai kuma ina so ki daukeni a masayin mahaifiyarki,dan tunda na dora idanuna a kanki naji ina sonki kuma son da nake miki irin sonda uwa takewa yerta,da fatan kema zaki soni sosai kamar yanda nake sonki ammi ta fada hade da tiro daya daga cikin rings din dake cikin en yatsun hannunta...
Hannun afiya ta kamo ta saka mata ring din,kasan cewa ammi en yatsunta tsirara ne,kamar na afiyan shiyasa y'ayi mata dai -dai dan in kaga ring din a hannunta zaka zaci nata ne,
*Gidan su habib*
A wani gida na alfarma naga driver ya'yi hone,mai gadi ya wangakele musu get Driver ya shiga da motar ciki.
Wajan parking space naga driver ya nufa yaje ya'yi parking,kafin mai gadi ya rufo get su habib ma sun cilla hancin motarsu ciki,
Fito muje habibti,kai afiya ta geda,hade da fitowa,a lokacin suma su habib suka karasa dai -daita parking din motarsu,suka fito.
Kallo daya afiya tayi musu ta dauke kai,tabi bayan ammi suka nufi wani part din da taga ta nufa,
Kasan cewa part din uku ne amma wacca suka nufi yafi saura kyau da haduwa.
"Suna shiga palon suka tarar da wata mata da a shekaru zata iya kai wa 55 haka,kamar ta daya da ammi ko ba'a fadawa mutun ba zaka fahimci itta din mahaifiyartace"wato kakar habib,sai wani dontijo da shima a shekaru zai iya kaiwa 65 haka,shima dai yana dan yin kama da ammin amma kamar yafi yawa da mahaifiyarta,sai wani mutun da kallo daya zaka masa ka fahimci shi din kanin mahaifin ammi ne"saboda yana kama sosai da Abie ,kuma da alama shine mahaifin nadra saboda kama da yake yi da itta"suna ganinsu suka mike"saye,suna yiwa afiya sannu da zuwa tare da karaso inda take"rungumeta ummi tayi tana cewa welcome my dear, thank you sitty,
Sitty nifah sukaji habib ya fada a bayansu"wani irin harara sitty da ammi Suka yiwa habib.
Zama habib ya'yi a kasan carpet hade da bata fuska kamar mai shirin yin kuka,ya fara magana kamar haka... shikenan nikam tun ba'a je ko ina ba an fara nuna bambanci a sakanina da Beauty,beauty!nadra itta ma ta kira sunan... juyowa habib y'ayi ya kalleta hade da cewa...ke" karki fassarani,sunan da ake" kiranta dashi kenan a can,ya fada hade da kara juyowa ya Kalli jaddah ya fara magana...jaddah kagan su ko?wllhy ammi da sitty tun da beauty tazo na fara ganin canji a wajansu"
Kaga taso habibi ni da uncle bazamu canza ba,dan haka taho, abie ya fada hade da bude mai hannu,cikin fara'a ya taso ya taho wajan abie ya rungumeshi.
Afiya bata ji mai sukace" ba dan da (larabci)sukayi maganar.
Babba!nadra ta kira mahaifinta, na'am binti?zanje gida saboda a kwai wata kawata da zataxo anjima,
Okay bari nazo mu wuce" tare,mahaifin nadra ya fada,hade da kallon yayanshi.
Abu habib zan tafi sai munyi magana,ya fada yana kallon kakan habib,watoh abie,wanda habib yake kiran shi da jaddah,
Bazaku saya muci a binci ba,aa zan tafi da nadra saboda kawarta zataxo anjima kila ma ta zo tunda tun dazu munanan,
Shikenan sai anjima abie ya fada yana sakin habib.
Habibti sai munyi magana habib ya fada yana kallon nadra,kai kawai nadra ta geda masa sannun ta juya ta bar palon,babba ya bi bayanta shima.
Yauwa maza kaje kayi wanka kazo kaci a binci Ammi ya fada tana kallon habib.
"Kai habib ya geda sannun ya wuce dakinsa"
Muje kema habibti afiya ke" ma na nuna miki dakinki ki samu kiyi wanka kizo kici a binci,
Kai ta geda sannun tabi bayan ammi suka wuce"
Wani daki mai kyau da sheki,ta kaita,dan kallo daya zakawa dakin ka fahimci ba kara min kudi aka kashe wajan kawata shi ba.
Toh habibti ga toilet can ki shiga kiyi wanka sai ki fito kici a binci,toh ammi nagode sosai allah ya kara girma, "ameen ammi ta amsa sannun ta fita ta barta.
Haka ma bangaren habib yana shiga dakinsa kayan jikinsa ya rage sannun ya fada toilet,
Kallon dakin na shigayi ni kuma kafin ya fito,🤩
Baki da hanci na bude ina kallon dakin,dan ba karamin kyau ya'yi ba, saboda yafi dakinsa na" (Nigeria) kyau sosai,
Komai na kanin farine,kama daga labulaye carpet gado wardrobe duk farine,dakin ya hadu iya haduwa.
Dan kallo daya zaka wa dakin ka fahimci shi din dan gata ne"gaba da baya.
*Bangaren basira*
Tana zuwa titi ta samu taxin da zai kaita hotel din da zata sauka.
Tana zuwa hotel din,
Bayan ta kama daki daya daga cikin ma aikatan yaje ya nuna mata dakin sannun ya barta a bakin kofah shi kuma ya koma,
Tana shiga kayan jikinta ta rage ta fada toilet.
*Kano Nigeria*
Gidan aunty maryam!
Kasan cewa makarantar su Mohseen daya ne da Ibrahim,shiyasa yau tare suka je tare suka dawo,
Duk da kuwa kwana daya kawai yayi a gidan aunty amma yaji dadin zama gidan sosai,
Dan kwata- kwata basa nuna bambanci a saka ninshi da Ibrahim,daga aunty maryam din har ma da mijinta da aisha duka...
*Dubaï abu dabi*
"Bayan ta fito daga wanka.
Shiryawa dayi cikin kaya mara nauyi,kasan cewa sam itta batason kaya masu nau'yi ko kadan.
"Yanzu ma dai riga da Wando ne a jikinta"amma rigar na da fadi da kuma tsawo,dan rigar ya dan wuce gwiwarta, mayafi mai dan fadi ta yafah a kanta sannun ta fito zuwa palon gidan.
Ammi na hangota ta mike"daga kan kujeran da take zaune ta karasa inda take"tare da kamo hannunta suka nufi kan dinning table din,
Su sitty da jaddah tuni sun ci nasu a bincin sun koma dakin su"a lokacin,
Habib ne kadai a kan dinning,dan haka suna zuwa ammi ta ja mata kujera ta zauna sannun ta dau plate zatayi servin dinta afiya ta rike hannunta tare da mikewa,
Ammi ki barshi zan zuba da kaina ki zauna ke"ma na zuba miki,
A'a Habibti ni kafin ki fito naci a binci.
Shikenan ammi bari na zuba nawa toh,kedai kije ki kwanta ki wuta,
Shikenan habinti na allah ya'yi muku albarka "ameen habib da afiya suka amsa a tare".
Shafa kansu tayi sannun ta juya ta koma ciki ta barsu suci a binci.
Zuba macaronin da miyar vegetable da yaji kayan lambu da taman kaza tayi, sannun ta zauna ta soma cin a bincin.......
*Sakeena Ismail Cameroon ce*✍️
[6/21, 15:24] Mom Muwadda🥰: Utilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/KpwDZw5aq7C2Pr2NCZ3Ujg
🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑
*DUHU DA HASKE*
*By*
*Sakeena Ismail Cameroon*
*(Mom muwadda)*
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
*JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*✍️
(J.W.A)
Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi.✏️
*Marubuciyar*
*Bazan zauna da kishiya ba*
*Mijint attajira*
*Mugun uba*
*Duhu da haske typing...✍️*
Page 39&40
Bismillahi rahmani rahim
*********"Zuba macaronin da miyar vegetable da yaji kayan lambu da naman kaza tayi,sannun ta soma ci"beauty yau kuma ba magana?"dagowa ta'yi kallo daya ta'yi mai ta dauke" kai taci gaba da cin a bincin ta...
Kafarsa y'ayi anfani dashi ya taka tata kafar ta kasan teburin,washhh ta fadi,sannun ta dago fuskarta ta dora akan Shi,suna hada ido ta fashe da kukan da take" rikewa tun dazu.
Subhanallah ya allah ya fadi hade da rike" goshin sa"a'lamar baya son kukan nata"
Mai haka ne" beauty,wai ba kin ce min bazaki kara kuka ba,shine yau kika'yi har sau biyu.
Ba tare data tanka mai ba,ta ture plate din dake" gabanta ta mike" ta bar wajan,baki sake"yake" kallonta har ta bace" mai.
Ruwa dake cikin glass cup din ya dauka ya dan kurba kadan sannun ya mike"ya bi bayan ta,
Yana zuwa dakin ya tura kofar, ya'yi sa'a kuwa ta budu bata saka key ba,shigo wa ya'yi ya mai da kofar ya rufe, ganinta ya'yi zaune sai faman zub'da kwalla dake"kai in ka ganta zakayi tunani mutuwa aka'yi mata.
Beauty tun a dinning nake"tambayarki mai ye faru amma K'ikayi min banza,ko nan din ne makiya so?saurin girgiza masa kai ta'yi a'lamar a'a,toh in ba haka ba toh meye saki kuka?"dan ni dai lfy lau muka zo har muka sauka daga cikin jirgi ma babu wata mas'ala,ko kuma dai maganar da nayi dazu a palo wansa nace wa su"
Ammi sun shanza tunda kika zo?"eh shi ta bashi amsa",amma a zuciyarta kwata -kwata ba wannan Maganar ne ya sata kuka ba,asalima itta bazata ce" ga taka man- man a buda ya sata kuka ba.
Toh shikenan kiyi hakuri bazan kara ba,amma dan (Allah dan annabi)karki kara wannan kukan,duk a bunda kinka san ya bata miki rai ki fada min,zanyi miki maganin shi da yar dan allah, a masayi na- na yayanki"kinji,kanta ta geda masa a'lamar toh...
Murmuchi ya danyi mata cikin yake"itta ma ta mayar masa da martanin..
Yauwa ko ke" fah yanzu dai a bunda za'ayi ki tashi muje ki karasa cin a bincinki, a'a na koshi,babu wani a bincin da kikaci kice min kin koshi,ko dai dan danon ba irin na nigeria ba,dan dai naga dai akwai macaroni a can ma kuma ana defata da miya a can din ma.
A'a kawai dai y'ayi sheni anjima naci, shikenan amma kina son coffee saurin geda masa kai tayi,sarkin coffee kenan bari na kira nashma ta kawo miki ya fadi yana tiro wayarsa daga cikin aljihun...
Sannun y'ayi dialing number nashma din,bugu daya aka dauka,yauwa nasham ki kawo coffee guda biyu,yana kaiwa nan bai jira yaji mai zata ce ba ya kashe wayan...
Sannun ya juya ya kalli afiya hade da fadin....yauwa yanzu za'a kawo mana kinga sai mu sha tare,
Murmuchi kawai ta sake" masa"ba'a wani jima sosai ba a kayi musu nocking, mikewa y'ayi ya bude kofar sannun ya karbi coffee din hade da hi mata godiya ya koma ciki ya mika mata duka cup din sannun ya koma ya rufe kofar ya dawo dakin,ya zauna hade da karbo nashi cup din suka fara shan coffee din...
*Bari mu leka bangaren nadra da iyayenta*
Kasan cewa ba mota daya suka hau da Mahaifinta ba, saboda shima da motarsa ya zo,kasan cewa daga wajan aiki yake"
Tuki take" amma hankalinta ba'a kan tukin yake ba,dan kuwa tunani take'yi akan afiya,wacece itta, saboda itta sanda suka tashi zuwa airport din ammi bata ce mata da wata habib ya zo ba?"
Da taga abun na neman damun kwakwalwar ta sai kawai ta share zancen..hade da fadin toh wai ni ina ruwana meye damuwa ta,babu a bunda ya dameni suje
Can su karata,in sonta yake ma ai ba aurenta zaiyi ba,tunda ansa mana rana,kuma da zaran munyi aure shikenan...da wannan tunanin dai ta samu hankalinta ya dan kwanta ta karasa gida ranta fari tass...
*Bangaren basira*
Wannka tayi ta fito,a kwatin ta- ta bude ta dauko man shafawa da turare sannun ta samu wuri gefen gadon ta zauna ta shiga shafah man..
Man take" shafa wa amma hankalinta ya tafi tunani.
Tunani take yi kamar haka...dole nayi duk yanda zanyi na gano inda gidan su habib yake"toh amma wa zai tai maka min tunda ni bansan kowa ba a nan garin?
Shiru tayi tana tunani,ko tunanin me tayi naga ta saki murmushi hade da cewa...yess na samo mafita,ko babu komai ai balatabe ne" kuma yana da kyau.
Wayar telephone dake" cikin dakin ta dauka ta danna kira,ana dagawa,tace yau wa a kawo min a binci da lemo,can cikin wayan akayi magana kamar haka...toh amma madam baki fadi kalan a bincin da kike so ba,kaga a kawo min ko wana iri,amma ku bawa wannan mutumin daya nuna min daki dazu ya kawo min,
Okay ya amsa sannun ya kashe wayan...
*5 minute*
Nicking taji anayi,wani irin murmushi tayi da itta kadai tasan ma'anarshi,sannun ta kara sa saka rigar bacci mai shara-shara wanda komai nata yake"a waje dan rigar da akwai da babu duk daya ne"...
Tana karasa sakawa ta tauki wani turarenta wanda in ta shafa take" rikita maza dashi,amma bata san ta ya akayi takasa shawo kan habib dashi ba,a lokacin da suka hadu,dan ta shafa kafin ta shiga jirgi...
fesa turaren tayi sannun ta nufi bakin kofar domin budewa,
Najib kuwa har ya gaji zai juya ya koma sai yaji an bude kofar,kallon ta ya shigayi daga sama har kasa....
Lokaci daya ya hadiye wani irin yawu,sannun ya hada rai kamar bashi ba..
Najib na da kyau sosai,dan duk cikin ma'aikatan hôtel din yafi su kyau da gayu shiyasa yawancin matan da suke" zuwa Hotel din cewa suke suna sonshi wasu kuma suna masa so na sha'awa kawai da zarar ya'yi musu a bunda sukeso shikenan,
Amma yawan cin su in ya kwanta da su dawowa sukeyi saboda yana gamsar da su sosai...
Dan allah ka kai mun ciki,kai kawai ya geda sannun ya shiga ciki,dan yasan mai zai faru tunda shima ya na cikin bukata bazai ki bawa abunsa a binci ba...
Maida kofar tayi ta rufe sannun ta karasa cikin dakin,lokacin kuma tuni ya a jiye a bincin da niyar ficewa sai yaji ta rungumeshi ta baya tana shinshina wuyanshi da kuma wani turarensa mai d'adin kam shi,a zafafe ya juya ya rungumeta,hade da cafke bakinta ya shiga kissing dinta da sauri da sauri Kamar ma yinwaci daya samu a binci....
Ni dai sakina nace allah ya shiyeku,sannun na fita na ja musu kofah na kara gaba🚶♀️
*Bayan kwata uku*
Basira ta saba da najib sosai,kai in ka gansu sai ka ranse sunyi shekara da haduwa,nan ko kwana uku ne" kawai..
Tunda basira ta kwanta da najib taji duk duniya babu wanda take so sama dashi,dan tunda take"da mahmud bai taba gamsar da itta kamar yanda najib ya gamsar da itta ba"
Da farko tayi anfani da najib ne wajan gano inda zata samo habib,amma daga baya da najib ya dan dana mata a bunda bata taba ji ba tunda take saduwa da miji,sai taga bata lokacinta ne kawai zatayi in tace lallai sai habib ne zai aure ta,kuma uwa uba ta gansa da yemmata har guda biyu dan haka yanke"shawara tayi kawai da ta rungumi najib dinta,
Haka bangaren najib shima,dan tun da yake" bai taba jin mace yanda yake"so ba Kamar yanda yaji basira,shiyasa tun ranar da wani abu ya shiga sakaninsu"yaji yana sonta,kuma zai iya aurenta...
Shiyasa tun lokacin suke"makale da juna a yanzu haka ma ya canza mata hôtel,saboda wancan hôtel din,a can yake aiki kar wata rana su gansu,a koreshi daga wajan aiki..
My dear saura kwana uhu na koma,zanyi missing dinka sosai cewar basira,
Kiss ya danyi mata a baki kagan sannun ya saketa,ya shiga shafah gashin go'okin data kara a kanta,
Har ta fudda rai zaiyi magana sai taji yace...nima zanyi missing dinki sosai my baby.
Toh mai zai hana ka bini mutafi tare, a'a ina aiki ba yanzu ba,amma ke mai zai hana ki kara min kwana biyu...
Wani irin harara ta dalla masa"sannun ta mike ta nufi toilet domin yin wanka,har ta kai bakin kofa sannun ta juya tace....bazan zauna ba nima tunda bazaka biyoni mutafi tare ba?" yanzu kam na tabbata ba sona kake'yi ba,
Haba ta yaya zaki ce" ba sonki nake yi ba,ko so k'ike a koreni daga wajan aiki ne?"toh in an koreka sai me?ni zan samo maka aiki a nigeria in har zaka iya zama a can,
Gaskiya a'a bazan iya zama a nigeria ba ,dan ina ji ana cewa ba'a samun wuta sosai ga kuma zafin bala'yi,
Kai waye gaya maka duk wayennan, bayan kuma ba taba zuwa kayi ba...
Wa yace miki ban taba zuwa nigeria ba?"
Ni nagano haka,toh karya ne na taba zuwa, saboda hanya yabi damu,lokacin da zanje (Sudan)na saya a airport din ku mun shanza jirgin da zai kaimu can.
Toh yanzu me mara barka da wanda bai taba zuwa ba?"toh bari na gaya maka baka da maraba da su"shikenan naji kiyi gaba zanxo daga baya, murmuchi kawai ta dan yi sannun ta karasa shiga toilet din...
Kai kawai ya girgiza sannun ya koma ya kwanta...
*Bayan kwana uhu*
Yau ne basira ta koma Nigeria,inda najib y'ayi mata alkawari akan cewa insha allah shima zaixo,da haka dai suka rabu cikin so da kaunar juna,da suka tashi rabuwa kamar kar su"rabu dan har sun fara kewar juna...
*Gidan su habib*
Alhamdulillah yanzu kam afiya ta saba sosai da yan gida,kama daga ammi!sitty!abie!wacca ake"kira da jaddah!
Haka ma bangaren nadra yanzu kam sun dan saba da afiya,saboda tana yawan zuwa gidan..
Afiya yanzu kam ta bar abubuwan da habib da nadra sukeyi a masayin shakuwa da kuma soyayan yen uwan uwantaka ne kawai...
Kuma uwa uba itta bataga wani abu da habib din yake yiwa nadra a masayin soyayya ba,dan tafi ganin nata ne"a masayin soyayya...
Yanzu ma dai nadran ce" ta zo tana zaune suna dan yin hira,duk da kuwa itta afiya a da hira ba ta dame ta ba"amma takan danyi yanzu ba laifi.....
*Sakeena Ismail Cameroon ce✍️*
[6/21, 15:24] Mom Muwadda🥰: Utilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/KpwDZw5aq7C2Pr2NCZ3Ujg
🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑
*DUHU DA HASKE*
*By*
*Sakeena Ismail Cameroon*
*(Mom muwadda)*
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
*JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*✍️
(J.W.A)
Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi.✏️
*Marubuciyar*
*Bazan zauna da kishiya ba*
*Mijin attajira*
*Mugun uba*
*Duhu da haske typing...✍️*
Page 41&42
Bismillahi rahmani rahim
**********Yanzu ma dai Nadra ce"ta zo suna z'aune suna dan taba hira,duk da kuwa itta afiya a da hira ba ta dame ta ba"amma yanzu kam ta kan danyi ba laifi...
Wai ni kam ina habibi ne"dan tunda nazo bangansa ba ?"nadra ta fada da harshen turanci dan itta ba iya hausa tayi ba"itta kuma afiya bata iya larabci ba"sai dad daya kawai ta i'ya...
Wllhy har yanzu bai dawo daga wajan aiki ba"afiya ta bata amsa"hade da cewa amma bari na kira shi dan yau naga ya yi yamma sosai,ta fada hade da dauko wayarta dake" kusa da itta..
A'a ki bar shi bari na kira shi nadra itta ma ta fada,kafin afiya ta ce wani abu tuni nadra ta yi dialing number habib har ta fara ringing...
Z'aune yake"a cikin katafaran ofishin nashi,babba ne sosai, office din d'auke ya ke da k'aton teburi,sai kujeru guda biyu da in ya yi baki suke"zama a kai,sai kujera guda daya wadda yafi na baki kyau guda daya,wato na ma- mallakin office din kenan.
Sai set din kujeru,da aka saka a can nisa kadan in ka wuce inda mai office din ya ke zama..
Z'aune ya ke"a kan kujerar ya kurawa hoton iyayensa ido.
Ammi ce" da daddy sai shi da aka saka shi a saki ya, sun yi kyau sosai har sun gaji,ammi sanye take da bakar abaya mai masifar kyau,sai sarkan kwal dake" wiyanta da kuma kunnenta...
Daddy da habib kuwa suna sanye da maroon din suit iri daya,sunyi kyau har sun gaji...
A lokacin da za'a bude companyn ne sukayi hoton...
Lokacin bai wani yin girma sosai ba,dan a lokacin bazai wuce" shekaru 25 ba,in har bai manta ba yan zu kusan shekara 8 da bude wannan companyn amma in anga yanda companyn yaci gaba za'a d'auka anyi shekara 20 da bude ta...
Jin daya daga cikin wayoyinsa mai kira Samsung Galaxy S10 da ke"ringing ne"ya sashi mika hannu ya dauki wayan,kallon screen din wayan yayi ya shiga jujjuya wayan,sai daya dau kusan 2 second sannun ya daga ya kara a kunne,shiru ya yi ba tare da ya yi magana ba,itta ma bangaren nadra bata ce komai ba,jin shirun ta yi yawa ne" kuma tasan halinsa sarai in har ba tayi magana ba toh fah zasu zauna a haka,karshe ma in ya gaji ya kashe wayan.
Sallama tayi masa"sai da aka d'au kusan 5 second sannun ya amsa" sallamar tata.
Habibi ! nadra ta kisa sunan shi, na'am ya k'ike ya su babba ?suna lfy ina gidan ku, munji shiru ne ni da beauty,baka dawo ba shiyasa nace"bari na kira naji ko lfy,dan naga yamma tayi kuma gashi lokacin dawowarka gida har ta dan wuce".
Eh wllhy aiki ne ya min yewa amma anjima kadan zan dawo ke dai in kin gama ki wuce" gida kawai saboda dare ya kusa yi, bai kamata ki dinga fita da daddare ba,cikin sanyin murya tace" toh habibi.
Yauwa ina beautyn bani itta mu gaisa,mikawa afiya waya tayi,afiya ta karba ta sa'a a kunne tayi shiru, tana nan zaune har 10 second ba wanda ya yi magana,kinga beauty kiyi magana kar'ya kashe nadra ta fada.
Mai makon ta yi magana kamar yanda tace"sai kawai tayi murmuchi ba tare da ta yi maganar ba.
Habib kuwa da far'ko ya dauka nadra bata bawa afiya waya ba,sai da yaji tana cewa...kiyi magana kar'ya kashe sannun ya fahimci cewa ta bata magana ne kawai bata'yi ba..
Hummm mus'kilancin naki ne ta motsa yau kuma kenan habib ya fada hade da lumshe sexy eyes d'inshi masu shek'i,ai na dauka k'aima baza kayi maganar ba ?"afiya ta fadi hade da turo baki gaba kamar yana ganint'a.
Bak'i sake nadra take kallon afiya hade da sansar mamaki,humm yanzu nice habib zaiy'i wa haka,ashe magana da ni ne baya so shiyasa in na kira shi idan banyi magana da wuri ba yake kashe wa,ai shikenan zanyi maganin abun,ta fada a cik'in zuciyarta hade da mika hannu ta karbi wayarta,sannun ta kara a kunne hade da fadin....yauwa habibi ka kirata da wayarta ni zan wuce" gida,tana kai wa nan ta kashe waya,hade da kallon afiya,yauwa ni zan wuce gida yamma tayi sosai tunda ba yanzu zai d'awo...ba ta k'arasa maganar ta ba ta ji wayar afiya na ringing,dauka ta yi ta kara kunne ta kara yin shiru irin na d'azu..
Kafin ka ce"mai narda ta dauki kajar ta-ta bar palon.
Yau kam ko saya wa tayi wa su ammi sallama ma ba ta yi ba,dan kuwa tana barin palon ba ta saya ko i'na ba sai wa jan motar ta,tana zuwa ta bude ta shiga ta kunna ta,ta ja ta -ta bar gidan.
Ammi da ta fido daga part din i'yayen ta kenan zata koma part din ta -ta hango ta- ta fito,sauri ta yi ta samu ta kara sa inda take amma kafin ta K'arasa har ta ja motar ta- ta bar gidan.
Humm daga ganin a kwai mas'ala cewar ammi, cik'in sauri ta karasa palon, tarar da afiya z'aune ta yi,ta na waya da habib, afiya na ganin ammi ta shigo,ta cewa habib sai an jima.
Sai ka tawo ga ammi na ta zo,bata jira taji mai zai ce ba ta kashe wayan.
Ammi dai kallon ta kawai tak'e,tashi ta yi ta dawo kan kujeran da ammi ta ke z'aune ta zauna hade da cewa...ammi na ya dai?"meye samu nadra naga ta fito a fusa ce"? wallahy ni ammi lfy lau muka rabu da itta,muna nan zaune ma ta ce min tunda tazo bata ga yaya habib ba,nace"mata bai dawo daga wajan aik'i ba har yan zu,amma bari na kira shi, shine na d'auki waya ta zan kira tace" na bar shi bari itta ta kira shi,shine na kyale ta -ta kira shi,bayan ta kira shi ne ya suka yi magana bayan sun gama ya ce" mata ta bani waya shi ne" fah ta ba ni,muna cikin magana da shi ta fusge wayar ta daga kunne na ta ce masa"itta tafiya zata yi ya kira ni a waya na muci ga ba da magana,shine fah ya kira a waya ta ina daga wa naga ta bar palon,ni wllhy ban kula cewa ranta ya ba ci ba"dan ni bamma ga abun bacin rai anan ba"afiya ta yi maganar da iya gaskiyar ta.
Bayan ammi ta gama saura'ron afiya ne"ta saki murmuchi,hade da fadin... kar'ki damu na fahimci komai kuma baki da laifi,habib ne"mai laifi kuma in sha allah zan yi masa"magana i'dan ya dawo..
Toh ammi amma ni ban ga abun da ya yi a nan ba"kar'ki damu beauty.
K'an ta kwai ta geda,
*Bayan wata biyu*
*Kano Nigeria*
Washhh mommy ya fadi hade da dan kwan ciya a kan cinyar ta,ya dai my boy,wllhy mommy na gaji sosai,washhh wllhy nima Mommy na gaji Ibrahim shima ya fada hade da kwanciya a gefen mohseen.
Dan Allah ni ku daga ni karku kar ya min ka fah aunty ta fada hade da janye k'afarta...
Gaskiya kin yi dai- dai Mommy na shiyasa nake" sonki,aisha ta fada hade da yi musu gwalo..
Mommy k'inganta ko, Ibrahim ya fada hade da turo baki gaba.
Wai me a ke yi ne nake"ta ji tun daga bakin kofah..
Kallon inda sukaji maganar suka'yi lah yaya safwan ashe kai ne"aisha ta fada.. a'a bani ba ne"ke ce"ya bata amsa"a lokacin dariya ta danyi sannun ta gaisheshi,ina wuni yaya safwa ,lfy ya amsa"a takai ce"sannun ya karaso cik'in palon,ya zauna daya daga cikin kujerun gidan...
Mommy ina wuni,lfy lau safwan ina takwara ta,wllhy tana dawowa daga makaranta tayi bacci, Allah sarki ta gaji shiyasa,eh wllhy ai wannan yinin da suk'eyin ne shi yasa ni ina ga wata zan nemo musu in ya so sai su dinga zuwa islamiya da ban, a'a gwara dai ka barsu a can din tunda hade take"da islamiya, shikenan tunda kin ce" a barsu na bar su"din.
Y'auwa gwara dai... murmuchi kawai ya yi sannun ya mike ya ce"bari na dan je wajan Aliyu yanzu zan dawo,okay shikenan sai ka dawo ka gai she min da hajiyarsa,okay zata ji in sha allah sannun ya mik'e,kallon Inda su Mohseen suke zaune ya yi yace"..toh mai kuma ya samu su wayen nan naga sai faman cin magani suke yi?"wai saboda mommy tace"su ta shi daga kan cinyar ta shiyasa suke fushi mtsiii ya ja saki hade da cewa humm ba ku da abun yi ne shiyasa ni kunga tafi ya ta......,
*Sakeena Ismail Cameroon ce✍️*
[6/21, 15:24] Mom Muwadda🥰: 🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑
*DUHU DA HASKE*
*By*
*Sakeena IsmailCameroon*
*(Mom muwadda)*
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
*JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*✍️
(J.W.A)
Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi.✏️
*Marubuciyar*
*bazan zauna da kishiya ba*
*Mijin attajira*
*Mugun uba*
*Duhu da haske typing...✍️*
Page 43&44
Bismillahi rahmani rahim
**********"Kallon inda su Mohseen suke"z'aune ya yi yace"toh mai kuma ya samu wayen nan naga sai faman cin magani Suke yi?"wai saboda Mommy tace"su tasar mata daga kan cinya shiyasa suke ta fushi, mtsiiii ya ja tsaki hade da cewa...humm ba ku da a bun yi ne"shiyasa ni ina dashi kun gama tafiya ta,ya fadi hade da barin palon...
Kunga ku yi hak'uri kunji?"maza ku tashi muje ku yi wanka ku sauko ku zo ku ci a binci,kunga itta nan da wata daya ma bar muku gidan zata yi badan an kara wata daya ba ma da yanzu shirye shiryen bikin ake yi...yanzu dai maza ku tashi kuje ku yi a bunda nace,toh mommy suka ce a tare sannun suka mike suka nufi ciki domin yin a bunda aka sa su..
Me haka mommy aisha ta fada,me haka kamar ya?daga f'adar gaskiya,ni wllhy duk baby ne ya ja min da yanzu anyi auren kun dena ganina, da yanzu shikenan tunda kun gaji dani,ta fada hade da mikewa...
Toh mara kunya ba dai aure ba,zaki ne"ina matsayin uwarki bazan miki baki ba.
Allah dai ya sa za'a yi damu ya kuma nuna ma na lokacin ya baku zaman lfy, "ameen ya Allah mommy na,aisha ta fadi a lokacin da take" dawowa cik'in
palon.
Mommy na ki yi hak'uri wllhy wasa nake yi,ina sonki deyewa ne shiyasa nake kishi in na gansu a kan cinyar ki gashi kuma zan tafi,ta fadi hade da rushewa da kuka,kwantar da kanta tayi a kan cinyar Mommy,sha fah kanta Mommy ta yi hade da cewa...na sani mamana kuma nasan kishi k'ike da su"nafi kowa sanin halinki mama na,amma dan Allah ki dena musu" haka ke da zaki dinga ja su a jiki ma sosai yanda in kin tafi zasu yi missing d'inki,amma yanzu yanda k'ike musu zasu fi kowa son ki bar gidan.
Yanzu mohseen da dan auta sunfi son na bar gida ?"toh in dai haka ne kuwa dole na gyara kafin na bar gindan, yanda in na bar gidan zasu dinga zuwa waje na,ta fadi hade da mik'ewa ta dauk'i gelen ta dake"kan kujera ta ya fa,sannun ta kalli Mommy tace"y'auwa Mommy bari naje wajan bestie,yanzu zan dawo.
Matar safwan ce take kira da bestie saboda kawarta ce"safwan ya aura.
Shikenan sai kin dawo,amma karki dade saboda hajiya Sudan takusa karasowa,dan dazun nan muka yi waya da itta,da toh mommy ta amsa"sannun ta bar palon.
*Gidan su afiya*
Mama ce" kwance a kan kujerar dake"cikin palon,ta rame ta yi baki.
Yanzu kusan sati biyu kenan da gama cinye kudaden da afiya ta bar mata a cik'in jaka.
A yanzu haka ko kudin siyon a binci bata da shi ballanta na -na man shafawa.
Dalilin daya sa cikin sati biyu ta rame tayi bak'i kenan...
Sallamar da taji a palo ne yasa ta-tashi zaune daga kwancen da take yi...
Yusuf ne ya shigo palon hannunsa rike da bakar leda,karasowa ya yi ya zauna a kasan carpet din,hade da mika mata ledan dake hannunsa yana cewa.... hajiya ga taliya da mai da magi na siyo miki ya fadi hade da zazzago a bunda ke cikin ledan..
Sai ga taliya guda biyu da manja da magi guda uhu ya baiyana...
Yauwa yanzu kinga hajiya wannan zata i'shemu yau da gobe,tunda akwai yaji sai ki defa mana muci ko?"
Ohhh ni fatima yanzu nice nake siyon a binci a waje,ikon Allah duniya juyi -juyi Allah sarki afiya ko tana ina, kullun sai ta min magana akan a bincin da nake tarawa a gaba na ina ci...
Gashi in nagama ci zubarwa nake yi bana bawa kowa, Allah na t'uba Allah ka yafe min ya Allah ina son yaya na kawai girman kai da son a bun duniya ne ya ja min har bana iya kula da su"Allah gani gareka na tuba...
Allah ka yafe min badan halina ba...
Allah nasan ban kyau tawa yayana ba,amma nayi alkawari yanzu in sun dawo ko bani da komai,zanyi farincikin idan naga yaya na,zanyi murna kuma in rungumesu hannu bibbiyu na nuna musu k'auna da kuma soyayya da bam musu" ba a da...
Shiru Yusuf ya yi yana kallon yanda take kuka tana nemon yafiyar Ubangiji dana yayan ta,bata ma san yana mata vidéo ba,dan kanta na kasa...
Ganin zata dago ne yasa shi yin sevin da sauri,hade da a jiye wayan a kan carpet...
Hajiya ki yi hak'uri zan shiga ko ina na nemo miki su...
Dan Allah da gaske k'ake Yusuf zaka nemo min yaya na?"in sha Allah zan nemo miki su,a duk inda suke"cikin kuka ta shiga yiwa yusuf godiya....nagode nagode sosai yusuf Allah ya saka maka da alkairi ya jikan iyayen ka, kai ka dai baka tafi ka barni ba duk masu aikin sun gudu saboda kudi na ya kare...
Ameen ya Allah mama.
Mun zauna da afiya lfy,dan na tabbata su din ma dinya ce ya sa su tafiya,ni dai ina nan bazan tafi ba,yanzu dai ki tashi kije ki dafa a binci kici,kai mama ta geda sannun ta mike,ta dauki ledan ta nufi kitchen.
Da kallon t'ausayi yusuf ya bita da shi"a zuciyarsa kuwa fadi yake ai itta ta jawa kanta,mikewa ya yi ya fita ya koma dakin sa...
Yana zuwa dakinsa ya shiga ya ja kofar ya rufe da Key sannun ya karasa Cikin dakin ya zauna kan katifar shi"sai ya yi dialing number habib...
*Dubaï*
Kasan cewa yau Friday shi'yasa yau bai je wajan aiki ba,saboda baya zuwa ranar Friday..
Yanzu ma dai dawowarshi daga sallar Jumma'a kenan,ya shiga daki ya dan samu ya danyi bacci sai yaji wayarsa ta fara ringing,yana dubawa yaga sunan yusuf ne yake"yawo a kan screen din...
Kashe kiran ya yi ya kira shi da katinsa,bugu daya Yusuf ya dauka...
Assalamu alaikum ranka ya dade, walaikum salam Yusuf ya kake ya gida,da Mama?wllhy lfy lau alhamdulillah ranka ya dade,ma sha Allah,ya ake ciki ne toh?
Da alama munyi nasara ranka ya dade..
Allah ko yusuf?kwarai kuwa ranka ya dade yanzu ma na tura maka wani video a WhatsApp, okay rike wayan bari na duba,da toh yusuf ya amsa...
Shiga cikin Whatsapp habib ya yi ya bude video ya shiga kallo,wani irin murmuchi farinciki ya yi har fararen hakoran sa suka baiya na...
Ma sha Allah ya furta hade da kashe video...
Gaskiya naji d'adi sosai yusuf kuma na gode da wannan shawaran daka bani kwana kin baya akan cewa mu kwashe sauran kayan a bincin muce masu aiki ne suka sace suka gudu dashi..
Gaskiya naji dadi sosai kuma ina godiya sosai da sosai,in sha Allah in har nazo nigeria ina da k'yauta na mu samman da zan baka...
Yanzu dai kaci gaba da aikin ka,dan a bunda ya rage mana kadan ne.
Toh ranka ya dade amma fah ni ina gani gwara mu barta a haka,dan ta yi na d'ama sosai...
A'a yusuf mu kara mata sati biyu,dan zan zo nan da sati biyu in sha Allah,kuma kaci gaba da zuwa kana duba Mohseen ma,duk da kuwa na san aunty na kula da shi sosai amma dai in yana dan ganin ka zai fi jin d'adi,kuma zai tabbatar ba'a manta da shi ba,saba nin in baka zuwa...
Shikenan ranka ya dade Allah ya kawo ka lfy, "Ameen na gode yusuf bari na barka,sai munyi Magana,toh ranka ya dade sai anjima...
Okay habib ya fadi sannun ya kashe wayan.
Mikewa ya yi ya nufi dakin ammi domin bata wannan dadda dan labarin...
Kwance take"ta yi ruf da ciki,fuskarta duk ya kumfura,duk da idon ta a rufe suke amma zaka iya fahimta cewa kuka ta yi..
Tunani take yanda suka yi da ammi kwaki uku da suka wuce...
*Kwana uku da suka wuce*
Ammi shirye shiryen me kuke ta yi ne,dan naga kwana biyun nan kunyi buzi deyewa afiya dake kwace akan cinyar ammi ta tambaya,daka tar da shafa kan afiya da ammi take yi ta yi...
Sannun ta dagota ta tashi zaune"cikin mamaki ammi take"kallon afiya hade da cewa wai beauty kina nufin duk yanda k'ike da yaya habib d'inki amma bai fada miki zaiy'i aure ba?"cikin firgici da mamaki daya kasa boyuwa akan fuskarta take kallon ammi,dan bata ga alamar wasa akan fuskarta ba,ko kadan,da sai tace"wasa take"mata,
Dagewa tayi ta seta kanta sannun ta ce ammi aure fah kika ce?
Kwarai kuwa beauty dan tun kafin ya je nigeria ma aka saka musu rana,a yanzun haka,ana dawowa daga bikin aisha da sati daya za'ayi na habib...
Toh ammi amma wa zai aura?narda mana beauty,nifah abun ya daure min kai sosai saboda naga kun dan saba da itta...
Murmuchin y'ake ta yi hade da cewa Allah ya sanya alkhairi ya basu zaman lfy,da "ameen ammi ta amsa"sannun ta mike"yauwa habibty bari naje nayi sallahr la'asar,kema ki tashi ki yi, toh ammi,ta fadi...
Barin dakin ammi ta yi..
Ammi na fita ta jingina da jikin kofar,babu a bunda taji sai kukan da Afiya ta saki...
Cikin t'ausayi ammi ta juya ta bar bakin kofar...
Tun ranar take wasan buya da habib,tana ganin lokacin dawowar shi"ya yi sai ta koma dakin ta kulle kofah...
Duk sanda ya dawo bai ganta a palo ba, yakan je dakin ta amma in ya taba sai yaji a kulle...
A haka dai yake juyawa ya koma palo jiki babu kwari,ya ke zuwa palon ya tambayi su ammi ko bata nan ta tafi wajan nadra ne ?sai su ce masa tana nan....
Tun abun baya damun sa har ya zo ya fara damun sa...
A kwana kin kadan da ya yi bai ganta ba har ya dan fada...
Duk wanda ya ganshi dauka yake saboda auransa ya kusa ne shiyasa ya rame..
*Cigaba*
Share guntun kwallan da ya zubo mata ta yi,sannun ta mike ta nufi toilet domin watsa ruwa...
Yana zuwa dakin mahaifiyar sa, nocking ya yi ta bashi izinin shiga,sannun ya turo k'ofar ya shigo,tarar da itta ya yi zaune itta da sitti ko mai suke tattaunawa oho..
Habibi kai ne,eh sitti nine amma ba wajanki na zo ba wajan ammi na nazo,ronkoshi ta kai mai a kai ya kauce yana murmushi..
Ammi dai babu a bunda tace sai murmuchi da itta ma ta danyi,tana kallon dan nata da ya dan rame,cikin sanyin murya tace"ya dai habibi mai muka samu kake nema na,ai ko kaman jira ya ke dama ta yi magana,a take ya kunna mata video da mama take kuka hade da nemon y'afiyar su"afiya..
Duk da ammi ba wai i'ya hausa tayi sosai ba amma ta fahimci komai..
Alhamdulillah gaskiya naji d'adi sosai na taya habibti na murna,d'ama mu baki daya, naji d'adi sosai habibi na,ina al'fahari da kai, Allah ya yi maka albarka "Ameen ya amsa"sannun ya karbi wayarsa da ammi take mika masa.
Hannu ya sa ya karba,sannun yace...bari naje na nunawa beauty.
A'a habibi ba yanzu ba ka dan bari sai kaje kagani da idanunka tukun sai kazo ka gaya mata..
Shikenan ammi.
Ni bari naje na dan kwanta kadan k'afin la'asar ta yi, shikenan habibi sai anjima,da toh ya amsa"sannun ya bar
dakin.....,
*Sakeena Ismail Cameroon ce✍️*
[6/21, 15:24] Mom Muwadda🥰: https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
*JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*✍️
(J.W.A)
Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi.✏️
Utilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/KpwDZw5aq7C2Pr2NCZ3Ujg
🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑
*DUHU DA HASKE*
*By*
*Sakeena Ismail Cameroon*
*(Mom muwadda)*
🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*Marubuciyar*
*Bazan zauna da kishiya ba*
*Mijin attajira*
*Mugun uba*
*Duhu da haske*
Page 45&46
Bismillahi rahmani rahim
**********Ni bari naje na dan kwanta kafin la'asar Tayi, shikenan habibi sai anjima ko.da toh ya amsa sannun ya bar dakin,ta bakin k'ofar dakinta ya zo zai wuce sai kuma ya tsaya,kara sowa ya yi bakin kofar nata ya rike hannun kofar da niyar mur'data.ko mai ya tuna naga ya fasa.
Sakin hannun k'ofar ya yi ya bar bakin k'ofar ya nufi part dinsa"
*Bayan sati daya*
Kano Nigeria
Okay babu damuwa Allah ya kawo ku lfy aunty Maryam ta fada,ta cikin waya Ammi ta amsa da Ameen,shikenan bari na barki ki gama shiyawa Aunty Nuri, murmuchi kawai Ammi tayi,kai kawai Aunty Maryam ta girgiza sannun ta kashe wayan.kallon inda aisha take zaune Aunty Maryam tayi..zaune take" sai kyalli da sheki take tayi da kaganta kaga Amarya, saboda ko ba'a fadawa mutun ba in ya ganta zai fahimci itta din Amarya ce"saboda irin sheki da kamshi da take'yi..
Ya dai Amarya ke da na barki a d'akin gyaran jiki taya kika biyoni a nan kuma?"haba Mummy yanzu shikenan dan na biyo ki shine zaki Magana, Aisha ta fadi hade da share guntun kwallan daya zubo mata.
Tashi daga kan kujera mai zaman mutun biyu dake cikin dakin Aunty Maryam tayi ta karasa kusa da gadon,ta zauna Gefenta, hade da kamo Duka hanna yenta biyu ta hada da nata,sannun ta fara magana kamar haka..haba Mama na! haba indo na!sai kace"karamar yarinya,haba Mummy yanzu ni ba karamin yarinya ba ne?kici gaba da kiran kanki da kara min yarinya,idan auta da Mohseen suka jiki babu ruwana.
Mummy toh ai ko nayi girma amma ai a wajanki ni kara min yarinya ce"
Shafah kanta Aunty Maryam tayi hade sakin murmushi.
Haka ne,ke yarinya ce a waje na amma ki dena bina kamar jela.
Dazu ba na bar hajiya Sudan ta hada miki ruwan wanka da turaruka ba,toh meyesa kika biyoni baki saya kin yi wanka da ruwan data hada miki ba.bayan kinsan sarai irin kudaden dana kashe wajan hada miki a bubuwan da kuma irin wahalan dana sha kafin ta amince tazo ?
Nasani Mummy yanzu zan je na yi,amma d'azu naji kamar kina waya da Ammi,eh itta ce"Aunty Maryam ta bata amsa"amma dai tare da beauty zata xo ko? a'a ba tare zasu xo ba,itta sai bayan biki Habib zai je ya dauko ta.
Haba Mummy dan meyesa baza a zo da itta ba,
Dan Allah malama rufe min baki yaushe ma k'ike santa,ba nace miki zata zo daga baya ba.
Shikenan Mummy Allah ya kawota lfy, Amma pls "ki ban number dinta in "kina dashi.
Bani dashi ki tashi kije "Dan Allah Hajiya na can na jiranki.
"Yanzu shine na hada miki ruwa k'ika gudu ko? cewa Hajiya Sudan d'ake saye a bakin k'ofar,
Kallon inda take suk'ayi wata mata ce" fara mai dan jiki,kallo daya zaka mata ka fahimci itta din balarabiya kasar Sudan "Ce,duk da tazarar su amma kana iya jiyo kamshin humra da turaren wuta dake tashi daga jik'in ta.
Murmuchi Aunty Maryam tayi hade da cewa.. "Hajiya kamar kin sani kuwa tun d'azu nak'e ta "faman yi mata Fada,amma taki tashi. gaskiya gwara da k'ika zo, murmushi kawai Hajiya Sudan dayi. Sannun ta maida duban ta kan aisha. Yauwa tashi "Mu tafi, baki aisha ta turo gaba hade da mik'ewa.
Lokacin tuni. Hajiya Sudan ta dade da barin bakin kofar.
Bin bayanta tayi, kai kawai aunty maryam ta Girgiza, sannun ta mike Ta shiga toilet.
*Dubaï*
"Zaune take" a dakin Ammi, tun lokacin da Akace ba da itta za'a tafi nigeria ba jikin ta ya ke a "Sannye, sai bin Ammi kawai take da kallo.
Dan har ga Allah tana son zuwa nigeria taga kanninta, uwa uba dayi Kiwar kasarta sosai.
Har Ammi ta gama shiryawa bata sani ba.
"Cikin t'auyawa Ammi ta karaso kusa da itta ta zaune gefen gadon, sai a lokacin Afiya ta d'ago ta kalleta, batayi wata _wata ba ta fada jikinta, Hade da fashewa da kuka, Ammi zanyi kiwarki sosai ta fadi.
Safa bayanta Ammi ta "Shigayi tana yi tana danyin murmushi, dan tasan tsaran kiwar kaninta da kasarta take yi.
"Kiyi hakuri habibty ba "Zamu dade ba "zamu dawo, muna dawowa sai habib ya kai ki kije kiga kanin naki kinji, dan nasan ba kiyata da zaki ne ya saki kuka ba.
Ammi ta fada hade da sakinta tana murmushi.
Rufe fuska Afiya tayi Tana murmushi, oya tashi muje mun kusa makara dan jirgin mu ya kusa tashi, kai Afiya ta "Geda sannun ta mike, gyara mayafin dake kanta tayi ta sa hannu ta dauki yer karamin akwatin kayan Ammi dake wajan.
Rataye jakarta Ammi tayi, sannun suka nufi kufar dakin,hannu Afiya ta sa ta murda hannun kofar,murdawarta ya yi dai _dai da murdawar da habib ya yi, dan haka a take kofar ya bude suka bugi goshin juna, washhh "Suka fada a tare, lokaci daya ya rikice yana fadin sorry beauty, bansan kina wajan ba wallahi,dan Allah kiyi hakuri muga waja dana buge ki. Duk a lokaci daya ya fadi Maganar Afiya kam rasa mai zatace ma "tayi. Ammi kuwa cikin al'ajabi Take kallon habib dan kana ganin goshin sa kasan yafi Afiya jin zafi, dan wajan har ya danyi ja ga kuma kumbura da ya danyi.
Amma mamaki ya hanata magana.
Yaya habib nice fah na bugeka, ba kai ba. Dan ban wani jin zafi sosai ba, kai kuwa goshinka har ya dan kumbura, dan Allah "kayi hakuri, bai kula ta ba sai ma matsowa da ya karayi sosai kusa da Itta, har "Suna jin Numfashin juna. Goshin nata ya shiga dubawa sai daya tabbatar babu ko mai sannun ya sauke ajiyar zuciya,sakin akwatin hannunta tayi ta saka tattausan hannunta a kan wajan daya dan kumbura ta shiga mulmula wajan, washhhh good ya fadi da dan karfi, ai batayi wata wata ba ta saka bakinta a kusa da wajan ta shiga hura masa wajan, wani irin lumshe ido ya yi hade da sauke ajiyar zuciya.
Uhummm sukaji a bayan su, suna dagowa suka ga Ammi saye, kai kawai Ammi ta girgiza hade da jawo akwatin ta dake kusan da afiya, ta fita ta barsu" cikin jin kunya Afiya ta bi bayan ta.
Shima dai habib mara "Musu baya baya ya yi.
"Suna zuwa babban palon gidan suka tarar da Su ummi da Abie har ma da Najwa suna jiransu" Suna ganin su suka mike, wai tun d'azu mai kuke yi ne a dakin? Gashi har "Kun kusa makara Abie ya fadi.
Ammi bata ce komai ba sai ma jan akwatinta da taci gaba da yi ta bar palon, dan tasan ko ta saya ma bata san wacca Amsa zata ba su ba.
Abie ma dai bai sake cewa komai ba ya bi bayanta ya fita, sauran ma suka mara mishi baya.
Amma ban da najwa,
Kara sowa tayi gaban habib tasa hannu ta taba goshin sa, hade da cewa.. Subhanallah Habibi mai ya same ka a goshi kuma, bayan lafiya lau ka bar palon nan?
"Tire hannunta ya yi daga Kan goshin sa" Ya bude baki da niyar yin magana Afiya ta riga shi cewa... Wallahi kofah na zo budewa ban san yana wanja ba na bugeshi.
Haba beauty mai yasa bakiya kula ne?
Najwa ta fada cikin masifah, sorry ban sani ba Afiya ta bata amsa hade da jiyowa zata bar wajan ya dakatar da itta ta hanyar rike mata hannu.
Juyowa tayi ta kalli hallonta daya rike ta kallesa. Sake ni zan je wajan su Ammi suna jira.
Bai sake ta ba sai ma mai da kallon sa da ya yi kan Najwa, hade da cewa karki kara daga mata murya, dan ba sa'arki ba ce, kuma da kike cewa ba kula, nice nan na bugeda ba itta ta bugeni ba, toh amma meyesa nata bai kumbura haka kamar yanda naka ya kumbura ba? Kin ga dan Allah najwa ki dena wannan maganar, ni kin sani na kusa makara ma, yana kai wa nan ya ja hannun Afiya, suka bar wajan, kamar soko haka Afiya take binsa.
Duk a bunda ya faru a kan idon Ammi, ya faru, dan haka bata ji dadi a bunda Habib ya yi wa Najwa ba, dan haka su habib na barin wajan ta karaso inda najwa take saye,hade da riko hannunta.
Dagowa najwa tayi ta zuba wa Ammi ido,kukan da take rike wa tun dazu ne ta saki.
Rugumota Ammi tayi ta shiga bubbuga bayanta.
Yi hakuri Najwa, naji duk a bunda ya faru kuma insha Allah zanyi masa" "Magana.
Yanzu dai zo mu" tafi kar "Mu makara, a'a Ammi kuje ni dama ba zuwa aireport zanyi ba, nazo ne kawai nayi muku sallama ta fadi hade da dauko jakarta dake ajiye akan kujera.
Allah kiyaye hanya ya dawo daku lafiya, ta fadi hade da juyowa ta bar wajan.
Kai kawai Ammi ta girgiza.
Cikin mutuwar jiki Ammi ta juya ta bar palo.
"Su habib kuwa har suka zo suka wuce"Ammi ba "Su ganta ba, haka ma Afiya.
Wai ni ina Nurian take" ne. Ko so k'uke ku rasa jirgin ne. Abie ya fada, bari naje na dubata Afiya ta fadi hade da juyowa, da niyar zuwa kiranta, sai suka ga Ammi.
Motar najwa data wuce yanzu ta fita suka bi da kallo, hade da kallo.
Ammi na dauka najwa zataje aireport, Afiya ta fada, a'a tace d'ama tazo tayi mana sallama ne kawai.
Shiga motocin su_suka yi ba tare da sun sake cewa koma.
Draver ya ja motar suka bar gidan.
Kasan cewa sun kusa makara, shiyasa suna "Zuwa aireport basu fi mintuna 10 ba jirginsu" ya daga zuwa kasar
Nigeria.
Sanda jirginsu"Ammi zai tashi ji take kamar ta bisu amma ba hali, tana ji tana gani jirginsu Ammi ya daga.
Sai da jirgisu Ammi ya daga sannun suka shiga mota suka nufi gida.
*Kano Nigeria*
Tunda akan tashi da safe ake ta shirye _shirye a gidan, kallo daya zaka wa (Alhaji muhammad habib ibrahim) ka gane cewa yana cikin farinciki.
Hajiya Maimuna kam ba karamin haushi abun yake bata ba, tana dai denne wa ne kawai saboda kar ya gane suzo suyi fada ya koma wajan Hajiya Nuria ya barta.
"Wasu yemmata ne guda biyu suka shigo palon da ledoji niki_niki a hannunsu"
Sallama suka yi daddy ya amsa musu"amma banda uwar gaiyar.
Yen albarka kun dawo. Eh mun dawo daddy mufeeda da aisha suka hada baki wajan fadi.
Washhh wallahi mun gaji sosai daddy mufeeda ta fada hade da ajiye ledojin dake hannunda ta zauna akan kujeran mai zaman mutun biyu.
ayya sorry ku dan wuta sai kuje ku dan samu ku dan watsa ruwa.
Toh daddy aisha ta fada itta ma hade da zama akan carpet din dake malale sakiyar palon.
Wallahi uwata ke raguwa ce"
Haba daddy siyayyan fah na deyewa, kuma ga rana.
Ni wallahi badan anfi samun komai a kasuwa ba ma, da super market muka je. Ni wallahi shiyasa nake jin dadin kasar waje, duk kayan girkin da kake so zaka samu a super market, amma banda nan.
Aisha ta karashe magana hade da mikewa.
Ai laifinka ne Alhaji gasu"chuchu na nan, amma kace"sai su zasu je suyi chefene, Hajiya Maimuna ta fada, ci kanki daddy bai ce da itta ba, sai ma kallon Aisha data nufi dakinsu"ya yi hade da cewa, yauwa mamana fara zuwa ki kira su chuchu "Suzo su kwashe wayennan kayan.
Da toh aisha ta amma, hade da dawowa palon, ta zo ta wuce su ta nufi kitchen.
Batafi minti daya ba ta dawo tare da wata matashiyar muturwa da bazai wuce sa'ar ta ba.
Yauwa chuchu kizo ki kwashe kayan aje ayi sauri a fara aiki dan nasan sun kusa isowa, toh Alhaji cewar chuchu, sannun ta sukunya ta fara kwashe kayan.
Mikewa mufeeda tayi itta ma tabi bayan Aisha ta wuce"daki......
Fulanin jajirtattu ce✍️
[6/21, 15:24] Mom Muwadda🥰: Utilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/FJyfKf65hJQApnYM0DV2BU
🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑
*DUHU DA HASKE*
*By*
*Sakeena ismail Cameroon*
*(Mom muwadda)*
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*Marubuciyar*
*bazan zauna da kishiya ba,*
*Mijin attajira*
*Mugun uba*
*Duhu da haske...Typing*✍️
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
(J.W.A)
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️
Page47&48
Free book
Bismillahi rahmani rahim
******* "Mikewa itta ma Mufeeda tayi tabi bayan Aisha suka nufi dakinsu"
"A palo kuwa Mummy ce"ta kalli Daddy ta fara "Magana kamar haka... A gaskiya Alhaji bai kamata ka dinka aikan yaran nan cikin rana ba" Kafi kowa sanin cewa basu"saba da rana ba"amma ka dage lallain Sai sunje sunyi cefene girkin da za'ayiwa yan "Gwal.
"Ci kanki Daddy bai ce da itta ba".
"Sai ma mikewa da ya yi ya nufi bakin kofar fita, "Yana duba agogon dake daure a kan tsintsiyar Hannunshi.
" Yana zuwa kofar bakin gate ya umarci mai gadi dama sauran ma aikatan mazan da suyi alwala su tafi Masallaci, dan an soma kiraye kirayen Sallar Azahar.
"Da toh suka amsa mishi sannun suka soma yin alwala, a lokacin kuwa tuni ya dade da fita.
A palo kuwa,cikin takaici "Da jin haushi na rashin kulata da Daddy bai ba, ta mike ta nufi sama"
"A kitchen kuwa su chuchu ne suke ta faman aikin girki, su sauke wannan " Su dora wancan"itta da baba Safiya.
*Bayan awa uku*
Tun daga nisa suka hangosu"suna saukowa, kallo daya zaka musu"ka gane su din d'a da uwa ne"saboda babu a bunda Habib Ya barwa Hajiya Nuria, kama daga hasken fata hanci baki, duk iri daya dana Habib, ido ne kadai na Mahaifinsa"
Tun daga nisa yake sakar musu kyekkyawar murmushi, har suka karaso inda su Daddy da Hajiya Maimuna da su Mufeeda suke"
Welcom my bro cewar Mufeeda hade da rungume Habib din.
Thank you sis, amma ki sakeni kefah yanzu ba yarinya bace"kin yi girma. Ya fada hade da janye jikinsa"
"Taho yer tsohuwata ki bar wannan fitinenniyar, Habib ya fadi hade da "budewa Aisha hannu.
Baki Aisha ta turo gaba hade da fadin "haba bro yanzu ni ce" Ma tsohuwa.
Okay bake bace sorry.
Nima dai bari naje naji dumin Nuri ta. Daddy ya fada hade da karasowa kusa da Ammi ya bude hannayensa da niyar ya rungumeta, Ammi ta wurga mai harara hade da sakin murmushi.
"Kaga hubby nifah sis dita zan runguma ba kai ba.
Ammi ta fadi, hade da karaso inda Hajiya Maimuna take tsaye ta cika fam kamar zata fashe, har tayi na damar binsu" Da tayi.
Ammi kuwa bata ma lura da fuskar Hajiya Maimuna ba ma, ballantana ta tantance farinciki take ko akacin haka.
Rungume Hajiya Maimuna Ammi tayi tana fadin sannu sis ya Nigeria?"
Wllhi alhamdulillah, ya k'ika barosu" Ummi da Abie?
"Wallahi suna lafiya"
Ammi ta amsa"a lokacin da take sakin Mummy.
Kallon Daddy tayi tana cewa yauwa Hubby muje naje na samu na huta dan wallahi na gaji sosai wallahi na kwana biyu banyi tafiya ba.
Kefah taruwa ce"wallahi, naji muje Ammi ta fada tana kara sakin wani murmushi, da yake kara rikita Daddy.
Dan ba karamin so yakewa Ammi ba, har baya iya boyewa.
"Shiga mota dukansu sukayi, inda Daddy ya shiga da matansa a mota daya, shi kuma Habib ya shiga motar da su mufeeda suka zo dashi suka wuce" gida.
*Bayan Sallar Magariba*
Fitowa ya yi daga bangarnsa"sai faman kamshi yake, yasha mlik gesna, wanda aka masa dinkin jomfa dashi, kansa babu wula, gashin nan sai sheki yake"
Kai in kaga yanda ya yi kyau zaga dauka biki zashi, nan ko ba ko ina zai je ba illa gidansu"Afiya.
Dama ya fadawa Daddy d'azu da suka dawo daga Masallaci, dan yau ya bishi sun je tare".
*Gidan su Afiya*
Mamace kwance"akan kujerar palo na mai zaman mutun uku"ba lafiya tun dazu zazzabi mai zafi ya rufeta.
Gefe guda kuma Yusuf ne zaune a kasar carpet ga magani daya bare a hannunsa, sai kuma ruwa daya debo a cup ne yake mika mata, dan Allah Mama ki daure ki tashi kisha maganin kafin zuwa gobe muje a Sibiti,mikewa Mama tayi daker ta zauna, duk ta kara ramewa ga duhu data karayi, kamar ba Mama da aka sani a baya ba.
Maganin da ruwa Yusuf ta mikawa Mama, karba tayi ta sha ta mika masa cup din ya ajiye.
Kwanciya zatayi sukaji ana Sallama A bakin kofar palon.
"Habib ne ya shigo, cikin palon jikinsa duk ya yi sanyi da yaga yanda Mama ta koma, duk da bai taba ganinta a fili ba"amma ya taba ganin ta a wayar Afiya, kuma Yusuf ma ya tura masa" Kafi ta koma haka kwanakin baya da Yusuf ya tura masa"videonta a lokacin da take kukan na dama da kuma neman yafiyar yayanta ma bata yi baki haka ba.
"Cikin tsoro Mama take" kallon Habib,suna hada ido dashi tayi tsaurin kauda kanta kefah.
Yusuf wannan Balaraben kuma daga ina, dan ko sanda muke da kudi ma ba'azo wajanmu ba, dan haka nasan ba haka kawai yazo ba? "
"Bata saya jin waca amsa Yusuf zai bata ba, ta rushe da kuka, kallon Habib tayi tace"..
Dan Allah balarabe karkamin komai ka taimaka ka barni, na jira naga yayana na nemi gafararsu" Na kuma nuna musu"soyayyan da ban nuna musu"a baya ba, kafin na mutu"ta karashe magana hade da hada hannayenta biyu alamar koro.
Wani irin murmushin jin dadi Habib ya yi, a lokacin da yaji kalaman da suke fitowa daga bakin Mama, hamdala dayi(Alhamdulillah) Allah mungode maka.
"Sannu da tuwa rankashi dade, thank you Yusuf, sorry na shigan muku gida kai saye, nayi Sallama naji shiru ne shiyasa na shigo ciki.
L'a ba komai ai rankashi dade kai ma gidanku ne ai, haka ne kam, gidan su beauty gidanmu ne, Habib shima ya fada yana murmushi.
Ai Mama najin haka tace...naji kace beauty? Kana nufin Afiya ta, ko kuma dai kaima kana da kanwa mai suna beauty din?"
Habib bai amsa mata ba" sai ma waje daya samu akan daya daga cikin kujerun palon ya zauna.
Wai Yusuf Mama bata da lafiya ne?
"Eh wallahi rankashi dade"
Toh amma meyesa baka fadamin ba, ai ya kamata a kaita a sibiti.
D'azun nan zazzabin ya rufeta, shine naje na siyo mata maganin zazzabin kafin zuwa gobe muje a sibiti.
Kira kuma dama tun safe yau nake gwada number dinka amma ban same ka ba.
Yusuf ya karashe magana cikin ladabi.
Ohhh wallahi na kashe wayana ne jiya da zan kwanta bacci, kuma dana tashi da safe shirye shiryen zuwa nigeria nake tayi.
Na manta shaff ban fada maka shekaran jiya ba.
Okay ba komai, rankashi dade,ya hanya? Alhamdulillah.
Wayarsa da bai dade da kunnata ba ya bude, ya shiga galeri, sai ga hotunan shi dashi da Afiya sun bayyana.
"In kaga yawan hotunan Afiya a ciki zaka dauka sunyi shekara goma tare"
Nan kuwa ko shekara basuyi tare ba.
Mikawa Yusuf wayan ya yi yace"mikawa Mama wayan nan.
Karba Yusuf ya yi ya mikawa Mama hannu na rawa Mama tasa ta karbi wayan.
Idonta ne ya sauka akan hotunan Afiya.
Kalla ta shigayi, daya itta da Habib ne a lokacin da zasu bar Nigeria sunyi kyau sosai a hoton, sai daya da ya yi musu"a lokacin da take kwance akan cinyar Ammi tana zuba mata shogoba gwanin ban sha'awa, kai in kagansu sai ka dauka ya da uwa ne.
Wani irin kuka mai ban tausayi Mama ta saki tanayi tana taba fuskar Afiya da aka mata hoton itta kadai.
Mikewa Mama tayi daker ta karasa gaban Habib hade da durkusawa kan guiwarta ta rushe ta kuka ta hada hannayenta biyo ta shiga rokonsa.
"Dan Allah dan Annabi ka taimaka ka kai ni wajan Afiya ta, wallahi ina son yayana sosai, wallahi son kudi nane ya ja min, dan Allah nayi na dama ka tausaya min ka hadani da yayata.
Naji zan dawo miki da yayanki amma dole kimin alkawari bazaki kara musu a bunda k'ike musu" ba.
Wallahi bazan kara ba, wallahi ni yanzu babu a bunda nakeso sama da yayana,wai Mama kina nufi har da kudi? Habib ya tambaya.
Sosai ma har kudi, nake nufi Alhaji balarabe.
Haba Mama kar kiji kunya indai kina son kudi zan baki gasu sai ki barmin su Afiya.
Habib ya fada yana bude wata bakar jaka daya zo dashi.
Sai ga daloli sun bayyana.
Mama! Ya kira sunanta"
Na'am Alhaji.
"Kinsan nawane anan?
Kai Mama ta girgiza alamar a'a.
Million 10 ne anan Mama in dai kin yedda kin amince zaki barmin su Afiya, toh nima yanzun nan zan mallaka miki shi halak malak.
A'a bana so ni kam yayana kawai nake so su dawo.
Alhamdulillah, Allah mungode maka.
Tashi kije ki zauna Mama nayi miki alkawa insha Allah ina komawa kasar Dubaï zan kawo miki Beaunty.
Yanzu Alhaji Balarabe kana nufin Afiya bata gasar nan?
Eh tun lokacin da kika mareta ta bar gidan nan, na dauketa na kaita wajan mahaifiyata, amma shi mohseen yana kasar nan, yana gidan aunty na, gobe insha Allah zan kaiki wajansu"
Wani irin murmushi Mama tayi a lokacin da taji za'a kawo mata yayanta.
Bari na wuce gidan ankira sallar I'sha sai nazo goben ki shirya da wuri, zanxo na daukeki na kaiki a sibiti a dubaki daga nan sai na kaiki wajansu, kara washe baki Mama tayi hade da kara masa godiya.
T'ashi Habib ya yi ya kalli Yusuf hade da cewa yauwa Yusuf biyoni da jakar nan, toh rankashi dade, Yusuf ya fada hade da dauko jakar.
Sallama ya yi wa Mama sannun suka bar palon.
Suna fita Habib ya kalli Yusuf baiyi wata wata ba ya rungumeshi.
"Yusuf kam sai kokarin janye jikinsa yake"
Dan gani yake bai kamata ya hada jikinsa da babban mutun irin Habib ba.
Sakinsa ya yi, sannun tace... Gaskiya nagode sosai Yusuf, gaskiya kamin a bunda bazan taba mantawa dashi a rayuwata ba, dan haka wannan kudin dake hannunka nakane dama na kawo baka, badan komai yasa nacewa Mama zan mallaka mata kudin nan ba, sai dan ina so na tabbatar shin da gaske ta shiryu ko kuma dai a'a, sai kuma akayi sa'a da gaske ne.
Naji dadi sosai da sosai, ba karamin kokari kayi ba, dan haka komai nayi maka ban fadi ba.
Yusuf kam rasa ma bakin magana ya yi sai kuka kawai da yakeyi.
Durkusawa yake kokarin yi amma Habiba ya hanashi, yauwa kaji so nake kaima ka bar karkashin wani kaje ka nemo aikin yi, in komai ya yi normal sai kazo ka sameni akwai wata magana da nakeso mu tattauna, bayan ka kammala duk a bunda nace maka.
"Godiya sosai Yusuf ya yi wa Habib sannun suka yi sallama ya wuce"gida.....
Yauwa ina mai baku hakuri, a wancan page din na manta na sakawa budurwar Habib Najwa, maima kon na saka Nadra.
Nagode sai mun hadu a wani page din.🥰
*Fulanin jajirtattu ce*✍️
[6/21, 15:24] Mom Muwadda🥰: Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/FJyfKf65hJQApnYM0DV2BU
🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑
*DUHU DA HASKE*
*By*
*Sakeena Isma'il Cameroon*
*(Mom Muwadda)*
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*Maruburiyar*
*Bazan zauna da kishiya ba,*
*Mijin Attajira*
*Mugun uba*
*Duhu da haske...Typing*✍️
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
(J.W.A)
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️
Page49&50
Free book
Bismillahi rahmani rahim
Godiya sosai Yusuf ya yi wa Habib sannun suka yi Sallama ya wuce gida.
Yana barin gidansu Afiya gida ya koma.
Wani irin a jiyar zuciya ya sauke a lokacin da ruwan yake sauka a kanshi,
Sai daya tabbatar komai nashi ya dai dai ta sannun ya kashe ruwan,wani tawal daban ya sake daukowa ya daura akan kugun sa,
Alwala yayi ya fito dan ankusa kiran sallar magriba,
Mai ya dan shafa kadan da turare, wajan wardrobe dinsa yaje ya bude,gajeran wango ya dauka ya saka,sai farin jallabiya,irin nasu na larabawa,watoh mai godon hannun,
Lokacin har an fara kiran Sallah, dan haka sallaya ya shin fida ya tada sallah,kasan cewa baya zuwa masallaci in yazo kasar Nigeria,saboda in yaje mutane suyi ta kallon shi,shi kuma baya son kallon kwata kwata,
Tun mahaifinsa na takura masa da sai yaje masallaci yayi Sallah shima har ya dena,saboda Shima yana ganin yanda mutane sukeyi akansa in sungan shi,
Sallah yayi yana idar ya zauna ya shiga yin azkar bayan ya gama azkar,alkur'ani ya dauka ya shiga karan tawa,
"A takaice dai bashi ya rufe alkur'ani ba sai da aka kira sallar i'sha,sannun yayi addu'a ya shafa sannun ya rufe alkur'ani,
Mikewa yayi_yayi sallar i'sha yana idar ya tashi ya nade sallayar ya ajiye,
Kujeran dake hade da gadon ya koma ya zauna,
Yana jiran daddyn sa ya dawo daga sallah ya shiga ya gaishesa kafin ya kwanta"
Shiru yana nan zaune,har kusan mintuna goma,
Nifah dalilin daya sa bana son zuwa kasar nan Kenan,kullun mutun na gida kamar mace"ya fadi,yana mika hannu ya dauki daya daga cikin wayoyinsa"
Nemo number dinta yayi,zai danna kira,sai kuma ya fasa,
Humm itta tayi min ba dai dai ba, bata kirani ta bani hakuri ba sai ni zan kirata,ya fada hade da maida wayan ya ajiye,
Sai kuma ya sake dauka bari dai na kira tunda nayi niyar taimako bai kamata na fasa ba,yayi maganar hade dayin dialing number nata,
Afiya kuwa tana komawa gida ta tarar da mahaifiyarta zaune a palo itta da wani alhaji ga Kayan motsa baki data tara mai a gabansa,sai ci yake,kana gani kasan ba iya cinyewa zai ba, ko da kuwa su biyu zasuci,
Kallo daya tayi musu ta dauke Kai ta wuce" dakinta"hajiya fatima kuwa abun ba karamin bata mata rai yayi ba,da ba gaida bakonta ba,dan haka tayi alwashi Yana tafiya zatayi maganinta,
Tana shiga dakinta ta jefar da Jakarta a kan gabo,sai takalmin kafar ta data tire shima ta jefashi a kasa,
Gefen gadon ta zauna,hade da dafa kanta dake mata mugun tsarawa, sakamakon hakan ne ya sa jijiyoyin kan fitowa,
Tire maya fin kanta tayi_tayi wurgi dashi itta ma, tire ribbon da tayi parking gashin nata dashi tayi sai ta saka hannun akan ta shiga yamutsa gashin kan,kasan cewa kan a tsefe take shiyasa a take gashin kan ya har gitse a lokaci daya ta fice daga cikin hayyacinta, kamar ba itta ba,ta dawo kamar mahaukaciya !
Kifah kanta tayi a sakiyar cinyoyinta ta saki kukan da take ta rikewa tun dazu"
Wani irin kuka takeyi dan kallo daya zaka mata ka fahimci ta dade tana son yin kukan amma bata samu damar yi ba,
Budewar kofar da taji anyi ne ya sata gakatar da kukan ta takeyi ta dago, manya manyan idanunta,dan ganin waye"
Mamarta ce ta shigo, fuskarta babu ko fara'a a ciki,duk da kuwa dama can ba wani fara'a ce da itta ba ?"amma na yanzu daban ne,
Karasowa tsakiyar dakin tayi,afiya na ganin haka ta mike,tana tambarta lfy,
Mama lfy?kafin ta rufe bakinta taji saukar maki akan kuncinta,dafa wajan tayi,lokaci daya kukan da takeyi ya tafi,idonta ya kara ja sosai, jijiyoyin kanta suka kara fitowa,
Kallon mamar take tama rasa bakin magana,
Ki shiga hankalinki afiya,kar kiga kudin ki mukeci a gidan nan ya hanani yi miki wani abu,
Kina ganina da mutun amma kizo ki wuce ko sannu baza kice masa ba, ballantana na sa rai zaki gai dashi?"
Toh bari kiji zaki iya min wani abu na hakura amma wllhy baki isa kiwa bakina na jure ba,kuma ko kina so ko bakiya so sai na aure shi,sai muga mai zakiyi ?"
Haba mama kullun fah sai kin kawo na miji a gidan nan da suna zance,in anyi magana kice aurenshi zakiyi,
Baza har kuga nawa zaki aura ?"afiya ta fadi,
"Toh uwata"
Tana kaiwa nan ta sa kai ta bar dakin, shikenan mama kiyi duk a bunda zakiyi,
Tana nan zaune har akayi magriba da i'sha bata tashi a inda take ba,kasan cewa bata Sallah yau,
Knocking taji anayi, batace komai ba, ballantana mai knocking din yasa rai zata bada ijinin shigowa!
Turo kofar akayi a hankali,dagowa tayi ta dora akan fuskarsa kekkyawar kaninta,
Cikin tashin hankali Mohseen ya karasa gabanta ya suguna ya shiga tambayarta"...aunty Afi maiye sameki?" ya naga kumatunki ya kumbura?" mai yasa ki kuka ?"duk a lokaci daya yaron yayi mata wannan tambayan,itta dai da ido kawai take binshi dashi,data rasa abunyi sai kawai ta rungume yaron !
Shiru ko wannensu yayi,
Har kanla sun kai 5 second a haka sai daga baya ta sakeshi tana sauke a jikar zuciya,
Jeka kwanta kanina gobe zamuyi magana,
Kai Kawai yaron ya iya gedawa sannun yayi mata sai da safe ya bar dakin,
Itta Kuma afiya badan komai yasa ta fada mai hakan ba sai dan dana so ya tafi ya barta ne,dan tana bukatar kasan cewa itta kadai,
Yaron na fita da minti biyar ta mike ta je palo sai data tabbatar mama bata nan sannun ta dawo dakinta, tarar da wayarta tayi na ringing,tana dubawa taga babu suna dan haka bata dauka ba,
ta tabbata mama ba Kuma saukowa zatayi ba in ta hau sama,
Wata katuwar akwatin ta ta jawo, wardrobe dinta ta bude ta shiga debo kaya tana zubawa a ciki,dan itta kanta bata san adadinsu ba,
Sai da taga akwatin ta cika fam ta kaya sannun ta rufe,duk kananun a bubunwanta da zata wukata sai data dauka,
Takarda ta samu da biyo ta danyi rubutu layi biyu,ta ajiye,kara dauko wata tayi ta sakeyin wani rubutu da tafi wancan yawa,
Dauko dayan ta kardan tayi ta hada da wanca dake hannunta ta fito,karkashin kofar Mohseen ta ajiye daya,daya kuma taje ta tura shi ana mama,tana gamawa ta koma dakinta ta dauko akwatin ta ta fita,
Cikin sanda ta fita ta kofar baya,dan in tace zata dauki motarta su mama zasuji,
Dan haka da kafa ta fita tana fita babu kowa a unguwar duk da kuwa dare baiyi sosai ba amma babu kowa a waje"kasan cewa unguwar masu kudi,ko da rana ma basu fiya fitowa ba, ballantana da daddare,saboda kowa na cikin gidansa,
Bakin titi ta nufa ta danyi yafiya kadan kafin ta Karasa bakin titin,saboda gidansu yana da dan nisa da bakin titi kadan,
Tana zuwa titi kuwa tayi sa'a ta samu abun hawa da wuri dan haka shiga kawai tayi ta fada masa inda zai kaita suka wuce,
Kira daya yayi mata da yaga bata dauka ba sai kawai ya kyaleta,
Tashi yayi ya wuce Cikin gidan, domin gaisawa daddyn sa kafin ya kwanta"
Bayan yaje sun gaisa baifi mintuna goma yayi a wajan sa ba,yayi musu sai da safe ya dawo,
Jire jallabiyan yayi ya dau kayan bacci riga da wango masu taushi ya saka,
Remote ya dauka ya kara gudun AC ya hau makeken gadonsa ya kwanta,yayi rubda ciki yan danjin mararsa na danyi mai ciwo kadan kadan,
Daker ya samu bacci! dan kwana yayi yana juye juye akan gadon sai daf da a subaha ya samu bacci ba shi ya tashi ba sai wajan 8 na safe,
Ranar dake dan fitowa daga cikin labulen ne ya
sashi bude ido a gankali,ganin ranar daya fito sosai ne ya sashi mikewa da sauri,ya fada toilet,
Wanka da alwala yayi a gurguje ya fito,da sauri sauri ya shiya,yayi Sallah,
Bangaren afiya kuwa hôtel tace wa mai a daidaita ya kaita,ta kwana acan kafin zuwa gobe tasa mu a bunyi zaiyi.,
*Washe gari*
Tun 6 na safe ta tashi,waya ta dauka ta kira safna,
Safna data idar da sallah kenan taga kiran afiya ya shigo wayarta,cikin mamaki ta dauka tana tambayarta lfy,
Aunty lfy kuwa naga kin kirani da sassafe nan ?"
Babu komai safna saboda na yer da dake ne shiyasa ban kira kowa ba sai ke"
Haka ne aunty! meye faru toh,ya naji muryarki wani Iri?"
Kinga safna bana son tambaya ki nitsu kiji a bunda zan gaya miki,
"Toh aunty ina jinki?"
Yauwa ba kin taba cemin yayanki dinlali ne ba ?"
"Eh dillali ne"yauwa dan allah turo min da number dinshi ina son gida da zan zauna a ciki na yen watan ni,kuma bana son gidan ya kasance cikin gari,ya nemo min wanda ya dan fita cikin gari kadan kuma mai dan kyau,kafin mas'ala ta ya dawo dai dai,
Toh aunty amma waca mas'ala ce haka wannan,har da zaki bar gida?"
Kinga safna kinfi kowa sani bana son yawan tambaya,zakije ki gaya masa ko Kuma dai zaki ban number shi ni na fada masa ?"saboda ina bukatar gidan nan _nan da awa biyu zuwa uku,
Toh aunty bari naje nayi masa magana yanzu zan kara kiranki, okay kawai afiya ta iya fadi tana kashe wayan.
Tashi safna tayi ta wuce dakin yayanta,tana zuwa tayi knocking sai daya bata ijinin shigowa sannun ta turo kofar ta shiga,
Bayan ta gaishesa ne take fada mata yanda sukayi da afiya,yace babu komai akwai gidaje,
Karban number afiyan yayi,ya kirata bayan sun gaisa ya fada mata waye shi,sannun yace mata ta hau online zai tura mata gida jen sai ta zabi wanda yayi mata,toh ta ce tana kashe wayan,
WhatsApp ta shiga tana shiga ta bude hotunan gida jen ta shiga dubawa, kuma dama ko wana gida ya rubuta a unguwan da yake,
Itta yanzu ba kyau gida take bukata ba, unguwar take dubawa,dan haka wani gidan da taga an rubuta hotoro ta zaba kuma hotoro amma na can ciki ne,gidan na dauke da dakuna guda uku ko wana daki akwai toilet a ciki,sai palo guda daya sai kitchen a gefe,dan haka shi ta zaba ta tura masa"tare da tambayar sa nawa ne kudin,kudin gidan ya tura mata,bayan sun gama komai ne tace ya shirya yanzu zata fadawa safna inda zasu sameta,
Bayan tagama da yayan safna ne ta kira safna ta fada mata inda za'a sameta,
Tana kashe waya safna ta mike ta wuce dakin yayanta tana zuwa ta fada masa,inda za'a sameta,
Key din motarsa ya dauka suka fita,suka shiga mota suka nufi wajan da afiya ta kwatan ta musu"
A bakin kofar hôtel din data kwatan ta musu ne suka tarar da itta saye tana jiransu ga katon akwati a gabanta,
Tana ganinsu ta fada cikin motar tayi musu alamu da hannu dasu tafi,
Tada motar yayan safna yayi suka dauki hanyar hotoro,
Aunty ina kwana,lfy afiya ta amsa a takai ce,
Yayan safna kuwa uffam baice da afiya ba,wai shi jira yake ta gaishesa,
Hummm ni kuma nace indai afiya kake jira ta gaisheka toh zakayi shekara,
Safna dai yasan halin kowa dan haka tace aunty ga yayana baku gaisa ba ?"
Sannu afiya ta fada,tana kallon titi,
Yauwa shima najeeb yayan safna ya amsa"
Murmuchi kawai safna tayi,hade da girgiza kai,
*Gidan su afiya*
Mohseen ne ya bude kofar zai wuce makaranta,yaci karo da takardan da afiya ta ajiye jiya, sunkuyawa yayi ya dauko ya bude ta kardan,
Ya karanta, yana gama karan tawa ya koma cikin daki ya boye ta kardan ya fito,
Sauka ya shigayi hawaye na taruwa a cikin idanunsa tausayin kansa dana yayarsa na ratsa shi,
Yana sauka bai saya yin breakfast ba ya wuce,
Yana fita ya tarar da drive na jiranshi dan haka gaishesa kawai yayi ya shiga mota ba tare daya gaida da security din su ba, drive ya ja motar suka bar gindan,
Afiya taje taga gida yayi mata kyau sosai,dan haka a take ta karbi number account dinsa ta saka mai kudinsa,haka ma safna bata barta a baya ba dan itta ma sai data bata wani Abu,ta kuma kara da cewa dan allah karsu fadawa kowa Inda take,safna tace in sha allah shi kuma yayan safna cewa yayi shi ina ruwansa,da fadawa wani,
A take ta ciwo kayan daki da kayan kitchen ta hanyar online,kuma ance nan da awa daya za'a kawo mata,a haka dai ta shiga gidan ta zauna a haka kafin a kawo mata kayan daki,
Awa daya nayi kuwa aka kawo mata kayan daki da kayan kitchen,har ma da kayan girki,
Cikin awa biyar angama gyera mata dukan a bunda take bukata,
"Gidan yayi kyau babu laifi"
Wayarta ta kashe baki daya,ta samu ta kwanta,dan tasan in ta bar wayarta a kunne dole a gano inda take,
*Gidan su afiya*
Mamace ta tashi daga baccin data sha ta koshi, sai faman hamma take,bude kofar dakinta tayi kenan zata sauka taje ta karya taci karo da takarda a bakin kofa,kamar zata wuce ta barshi sai wani abu kuma yace mata dauki kiga me nene a ciki,dan haka ta sunkuya ta dau ta kardan ta bude ta shiga karantawa,
Mama ni na tafi tunda kullun abun naki kara gaba yake yi,
Wani irin ansharr ta saki...wllhy afiya baki isa ba"ni zakiwa haka ni zaki to zarta,ta fada sauka tayi fuuuuu kamar zata shi sama ta wuce dakin afiya,tana zuwa ta banko kofar da kafarta ta shiga, wayam tagani babu afiya babu labarinta,jiki a sanyaye ta karasa dakin,lokaci daya kuma ta nemi yinwan da takeji ta rasa"
Wata jaka tagani a sakiyar dakin dan haka ta karasa wajan da jakar take,ta sugunna ta bude jakar,wani irin murmuchi tayi a lokacin da idanunta ta sauka akan makodan kudaden dake ciki........,
Ohhhh ni sakina,gaskiya hajiya fatima kina son kudi deyewa🤔yanzu kudi yafi yayanki?
*Sakeena ismail Cameroon ce✍️*
[6/21, 15:24] Mom Muwadda🥰: Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/KpwDZw5aq7C2Pr2NCZ3Ujg
🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑
*DUHU DA HASKE*
*By*
*Sakeena ismail Cameroon*
*(Mom muwadda)*
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*Marubuciyar*
*Bazan zauna da kishiya ba*
*Mijin attajira*
*Mugun uba*
*Duhu da haske typing...✍️*
Page 17&18
Free book
Bismillahi rahmani rahim
*********"Wani irin murmuchi tayi a lokacin da idanuwanta suka sauka akan mako dan kudaden dake cikin jakar !rufe jakar tayi ta mike tana murmushi,lokaci daya taji yinwar ta ya kara dawowa,ji kake kululululu haka cikin ya shigayi shafa cikin tayi ta bude kofah ta fita ta bar dakin !
Habib kuwa yana idar da Sallah ya mike ya nufi cikin gidan,
Dagowa Alhaji Muhammad yayi ya zubawa dan nasa da yafi so yafi kauna"idanu tafiya yake cikin nitsuwa har ya karasa gaban dinning din,
Good morning my daddy?"Habib ya fadi a lolacin daya durkusa a a gaban daddy shafa kansa yayi yana fadin morning my son!ya katashi?"fine ya ya fadi a takaice,
Oya zoka zauna kayi breakfast,kai ya geda yana mikewa,
Kujera na kusa da Dad dinshi ya ja ya zauna,
Fitowa tayi daga kitchen hannunta rike da wani kula,ta karaso ta ajiye kan dinning din,
Momma barka da safiya,barka dai ta amsa tana dauko plete tayi ta shiga zubawa daddy dankali da kwai din,
Tana gama zuba masa ta tura mai plete din gaban sa"sannun ta dauki daya ta zubawa Habib shima, ta tura masa"
Yana gama cin abinci ya mike,kallon sa daddy yayi yana tambarsa inda zashi"son ina zaka kuma?"zance wani waje yanzu zan dawo ya basa amsa"shikenan sai ka dawo ka kula da kanka sosai kuma karka fita kai kadai, Kai kawai ya iya gedawa yasa kai ya fice,
Masu basa kariya na ganinsa suka mike suna gaishe sa,hade da bude masa mota ya shiga suka rufe,suma suka je suka shiga nasu mai gadi ya wangale musu gete sukayi waje da motocin su,
Jinginar da kansa yayi da jikin kujerar motar,hade da lumshe ido yana tunanin meyesa ta kashe waya,meyesa jiya kuma ya kirata bata dauka ba?ohhhh good ya fada hade da dafa kansa,shi yama manta shaff batasan number sa na Nigeria ba"
Ina itta da take business ai ya kamata ta daga duk number daya kirata,
Ya fadi"
Suna zuwa kanfanin nata, kamar yanda ya shiga shi kadai a wancan zuwan nashi toh yauma hakance ta kasan ce,dan ce musu yayi su jira sa a waje,
Yana shiga ciki,bayan sun gaisa da safna yake cewa yana son ganin afiya,safna tace masa bata zo wajan aiki ba yau!
Kina nufin yau bata zoba?"eh bata zoba,kallon ta yayi na yen second ni, sannun ya dauke kai hade dayin tsaki, sai ya juya ya bar office din,
Badan komai yasa ya dan kalleta ba ?sai dan yana son ya tabbatar ne shin da gaske ta zo ko bata zoba"
Dan shi da zarar ya kalli idon mutun toh yana iya ganewa in karya yayi"
Da yamma bayan Mohseen ya dawo daga makaranta,yi yayi kamar bai san a bunda ke" faruwa ba!
Tarar da mama yayi zaune a palo bayan yayi mata sannu da gida kamar yanda ya saba ne ya juya da niyar, zuwa dakin afiya, yaji mama na cewa...toh bata nan sai ka dawo,dan tun jiya da daddare ta bar gidan nan,da sauri ya juya cikin firgici da tashin hankali,kai in kaga yanda yayi sai ka ranse yanzu yaji labari,
Da sauki ya karaso inda take ya shiga tambayarta..mama ina ta tafi ?"
Kaga Mohseen ka kwantar da hankalinka ta tafi saboda nayi mata fada shine ta kama hanya ta tafi,saboda bata daukeni a bakin komai ba ?"
Haba mama meyesa kikayi haka,kince ke kika mare tama ?"eh Mohseen nice na mareta ko zaka rama mata ne,mama ta fada cikin tsawa,cikin tsoro da firgici Mohseen yake kallon mahaifiyarsa, Kai Kawai ya iya girgiza wa ya juya ya wuce sama ba tare da ya kara cewa komai ba,
Ohhh na dauka zaka saya ka rama mata ai,mama ta fadi,hade da komawa ta zauna,
Zaune yake ko a binci bai ci ba"duk da kuwa aunty Afi tayi mata baya nin komai,amma shi kam duk da haka abun bai mata dadi ba ko ka dan,
Wayarsa yaji na ringing cikin fara'a da kuma sauri ya duba ko aunty afiya ce"ganin da yayi ba number dinta bace yasa fara'ar fuskar sa dauke wa,
Kamar zai ajiye wayan sai wata zuciya kuma yace mata ta dauka,dan haka yayi saurin dagawa,dan ta kusa tsinkewa,
A kunne ya sa ba tare da yayi magana ba,can bangaren kuwa afiya ce kwance akan sabon gadon ta,jin da tayi baiyi magana bane ya sata yin magana..kanina baza kayi magana bane ba na kace "ai Mohseen na jin haka yayi saurin yin magana.... a'a aunty Afi karki kashe dan allah !
Shiru afiya tayi, yana yin da taji muryan kanin tana ne yasa jikinta yin sanyi,
Kanina lfy,ina fah lfy aunty Afi bayan kuma bakiya gida,
Haba kanina ka sani fah shekaru na ja kuma har yanzu mama bata canza ba"ka sani fa in ta mutu a haka ba tare data dawo kamar ko waca uwa ba ?sai Allah ya tambaye ta, Saboda kasan ni tsarai ranar gobe kiyama sai Allah ya tambayeta akan amanar da allah ya bata saboda mu amana ce a wajanta,
Kanina kayi hakuri ka daure ka tayani mai da mahaifiyar mu kamar ko waca mahaifiya da yaya suke da burin samu,
Bayani sosai afiya tayiwa Mohseen ya kuma amince lokaci daya ya nemi bacin rai da mama ta sa shi ya rasa,
Dan haka suna gama waya da afiya ya ajiye wayan cikin kwarin guiwa ya tashi ya fita domin samowa kansa a bunda zai ci"
*Bayan kwana biyu*
Kullun da daddare afiya na kiran Mohseen suyi magana ya kuma bata labarin mamarsu,
Haka ma safna suna waya da itta,duk abunda yake wakana a kanfani safna na fada wa afiya!kuma tana tura mata komai daya shafi kanfanin,
Duk da afiya bata nan amma tana kokarin yin aiki daga inda take in safna ta tura mata,
Kusan sau biyu habib na zuwa kanfani amma in ya tambayi safna amsa daya take bashi,afiya bata zo ba"yau ma dai zuwan shi kanfanin kenan,ya tambayeta in ta zo ? a'a yau ma bata zo ba,kina nufin yauma bata zo ba Habib ya tambaya,
Eh bata zo ba"kallon kwayar idanunta yayi sai ya dauke kai,hade dayin murmuchin da shi kadai kasan ma'anar shi,
Okay Zaki iya kwantan tamin gidan su"nasan unguwar mu daya da itta amma bansan gidan su ba"
Eh mezai hana,
Kwatance safna tayiwa habib,godiya yayi mata ya fita ya bar office din,
"Kofar gidansu afiya !
Saukowa yayi daga cikin motar dan yau shi kadai ya fito ya hana kowa binshi,
Knocking yayi, ba'a wani dau lokaci sosai ba aka bude karamin gete din gidan,
Kallon rashin sani Yusuf yayiwa Habib, Habib na ganin haka ya mikawa Yusuf hannu!
Kallon hannun Habib Yusuf yayi,sai ya kalli hannunsa, tunani yake ya akayi babban mutun kuma balarabe haka yakeson hada hannu da nasa?
Fahimtar hakan da Habib yayi ne ya sashi fadin haba abokina! ko baka son musabahan ne ?"
A'a ranka ya dade gani nayi hannunka da nawa ba daya bane ba,
Nikam banga bam banci hannun na da naka ba" dan haka mugaisa kawai,ce dai in gaisawan ce baka so"
Ai Yusuf na ganin haka ya mikawa Habib hannu sukayi musabahan,sunana Habib Muhammad Habib !
Habib ya fadi a lokacin da hannunshi ya hadu dana Yusuf,
Zaro ido waje Yusuf yayi yana nuna Habib da mamuniya yatsanshi
Hade da fadin kana nufin kaine dan shogaban man petir kasar nan ?kai kakwai Habib ya geda mai,
Yauwa afiya nake son gani Habib ya fadi,a lokacin da yake tire dannun sa daga cikin na Yusuf dan wani irin riko yayi mai,da har yasa hannun ya fara ja,abunka da farar fata!
Wllhy ranka ya dade madam afiya ta kwana biyu bata gidan nan muma nemonta mukeyi,
Wai kana nufin bata nan kwana biyu ? eh wllhy bata nan, Yusuf ya sake fadi Cikin sanyin murya,
Kuma kuka zauna ba tare da kun sanar da yen sanda ba"
Wllhy hajiya babba ta Hana,da mukace zamu fadawa yen sanda cewa tayi yer tace ko Kuma yer mu ? mukace mata yer tace"tace toh indai haka ne babu ruwan mu da harkan gidanta,tunda mu aiki ne ya kawo mu muyi aikin mu,in ba haka ba kuma zata sallah memu, shiyasa tun ranar bamu kuma cewa komai ba"Yusuf ya karashe maganar cikin mutuwar ciki,
Ok ka kwantar da hankalinka zan nemo ta insha allah,fada min number dinka duk yanda ake ciki zan fada maka,kuma karka kuskura ka fadawa hajiya komai,cikin farinciki ya ce toh,ya shiga fada masa number dinsa,
Bayan ya gama fada masa number din ne ya tiro 50ya mika masa"karba Yusuf yayi Yana godiya,
Mungode sosai ranka ya dade!babu komai babu yawa iya wanda ya rage Cikin aljihun nawa kenan,amma in na sake dawowa zan kara ma, ya juya ya nufi inda yayi parking din motarsa,ba tare daya saya jin godiyar da Yusuf yakeyi mai ba"
Kanfanin ya komai yana wani irin murmuchi dashi kadai yasan ma'anarshi"
Yana zuwa kai saye office din safna ya nufa,
Turo kofar yayi ya shiga,ta dago ta kalleshi,
Wai dawowa kayi yellabai ?"eh nadawo,kana nufin har kaje gidan nasu?safna ta kara tambayarsa,
Eh naje amma security's sun hanani shiga sunce bazan samu ganinta ba,
Dan allah ke kije ki kai ma ta wannan ta kardan tasa hannu saboda ina so zan koma Dubaï gobe,dan dama ba dan itta ba ma da tuni na dade da barin kasar nan dan haka ke kije nasan bazasu hanaki shiga ba,yana kaiwa nan ya ajiye mata wata ta karda a gabanta hade da juyawa ya bar office din,
Habib na fita safna ta kira afiya ta fada mata yanda sukayi da Habib,tace ta kawo mata ta kardan,toh safna tace ta shiga hada kayanta,dama kuma lokacin tashin ta"yayi saboda 4 har ta dan wuce"
Tana fita ta tari a daidaita ta fada masa inda zata suka wuce"
Yana cikin mota yaga santa ta fito ta tari a daidaita ta hau,dan haka shima yayiwa motarsa key ya soma bin bayansu,
*Hotoro*
Sauka tayi ta mikawa mai a daidaita kudinsa ta karasa bakin gete din knocking ta shigayi ba'a wani jima sosai ba,mai gadin data dauko yazo ya bude mata karamin gete din,
Gaisawa sukayi ta wuce ciki,kuma dama afiyan ta fada masa zatayi bakuwa kuma ta nuna mata honton bakuwar, shiyasa safna na zuwa bata wani sha wahala ba ya barta ta shiga,
Tun lokacin data dauki mai gadi ta ce mai karya kuskura ya dinga bude kofah ba tare daya sanar da itta ba,
Kuma in zatayi bakuwa itta ma tana gaya masa,kuma tana nuna masa hoton bakon da zaixo!
Saukowa yayi daga cikin motar ya nufi gete din gidan,
Lokacin Kuma mai gadi na kokarin rufe kofah,kara sowa yayi _yayi sallama mai gadi ya amsa cikin sakin fuska,wai shi dole yaga balarabe,
Yellabai kana bukatar wani abu ne"eh ina bukatar ganin matar gidan nan,
Gaskiya a'a yellabai kayi hakuri amma bazaka iya ganin kowa ba, saboda bata fadamin zuwan ka ba, mai gadi ya fada yana kokarin rufe karamin kofar,
Dakata wllhy in har ka rufe kofar nan har da kai zan hada na kama Habib ya fada yana hade rai,
Mai gadi najin haka ya fasa rufe kofar da yayi niyar yi,
Haba yellabai kana nufin kai dan sanda ne ?"eh ni dan sanda ne kuma in har baka barni na shiga naje nayi bincike a gidan nan ba toh kaima baka da gaskiya kamar yanda mutanan gidan suma basu da gaskiya,
Kana nufin a kwai wani abu da suke boyewa yellabai?"kwarai kuwa kai baka gano wani abu ba?"
Kwarai Nagano yellabai ! saboda kwata kwata babu wanda yake zuwa wajanta,saboda ni zan iya cewa ma tunda ta daukeni aiki ban taba ganin wani ko wata ya taba zuwa wajanta ba sai yau,kuma ni banyi tunanin komai ba sai yanzu da kayi magana,
Good dan gari,dan haka bani hanya na wuce"da sauri mai gadi ya bawa Habib hanya ya shiga,shi kuma ya maida kodar ya rufe,
Safna na shiga ta tarar da itta zaune a palo, daga itta sai wani dan karamin riga data saya mata iya guiwa, kanta babu ko dan kwali,idonta na kan TV amma a za irin gaskiya ba kallon take ba,sai rafka sallama safna take tayi amma afiya bata amsa ba,
Shigowa palon yayi ya saya bakin kofah ya harde hannayensa waje daya yana kallon ikon allah,
Ya kalleta ya kalli safna da take ta faman sallama amma bata jita ba,
Kallo daya yayi mata ya gane tana cikin damuwa sosai dan har rama ta danyi,
Sallama yayi da karfi daya saka daga afiya har safnan juyowa suka zuba masa ido,
Wai bima kayi ?"safna ta fada tana kallon Habib dako motsawa baiyi daga inda yake ba,
Shikenan yau kam aunty Afiya zata tireni daga....bata karasa a bunda tayi niyar fada ba taga afiya ta mike da gudu ta nufi wajan Habib batayi wata wata ba ta fada jikinshi,tare da sakin kuka mai sauti,
Baki da hanci safna ta bude ta shiga kallon ikon allah,
Shima dai daskarewa yayi a wakan,yama kasa runkumarta shikam dan har yanzu hannunsa na harde da dayan
Amma dai yana jin kukanta har cikin tsakiyar kanshi,
Jin ba dena kukan zatayi ba ne, yasa shi rungumarta shima,hade da shafa bayanta"
Ganin ba dena kukan zatayi bane yasa shi dagota"ya sa hannayen sa duka biyu ya rike kuma tunda,
Idonsu ne ya sarke cikin na juna,bata dauke idonta ba haka zalika shima bai dauke nasa idanun ba"
Bube baki tayi da niyar ci gaba da kukan da takeyi, ya dakatar da itta ta hanyar rufe mata baki da daya daga cikin yen yatsunsa"shiiii ya fadi a lokacin da yen yatsunsa ya sauka a bakinta,
Shiru tayi kamar anyi ruwa an dauke"......,
*Sakeena ismail Cameroon ce✍️*
[6/21, 15:24] Mom Muwadda🥰: Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/KpwDZw5aq7C2Pr2NCZ3Ujg
🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑
*DUHU DA HASKE*
*By*
*Sakeena ismail Cameroon*
*(Mom muwadda)*
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*Marubuciyar*
*Bazan zauna da kishiya ba*
*Mijin attajira*
*Mugun uba*
*Duhu da haske typing...*✍️
Page 19&20
Free book
Bismillahi rahmani rahim
*********shiru nayi kamar anyi ruwa an dauke"share mata hawaye ya shigayi yana yi yana kallon ta"itta ma haka kallon shi takeyi,lolaci daya kuma sai ta dauke idonta daga kallonsa da takeyi !
Kallon gefensu yayi ya ga safna saye har yanzu ta zuba musu ido,itta ma afiya kallon inda yake kalla tayi idanuwanta suka sauka akan safna dake saye amma yanzu kam ta dauke kai daga kallon su da takeyi,
Zare ido waje afiya tayi,lokaci daya ta fara zare cikinta daga cikin na habib amma yaki bata dama sai ma ja ta da yayi a jikinsa ya rungume sosai,
Suna hada ido dashi ta dalla mai harara sannun ta maida kanta inda safna take saye,
Kiyi hakuri safna "babu komai aunty,ga takardan da zaki saka hannu,safna ta fadi tana ajiye talardan a kan dan karamin teburin dake sakiyar palon,ni bari na tafi yamma tayi sosai ankusa kiran sallar magriba,safna ta fada hade da juyawa ta soma tafiya,
Safna kisaya in Mr H zai tafi sai ya ajiyeki tunda yamma tayi sosai,
Sayawa safna tayi ba tare data juyo ba,tana jiran taji amsar da Habib zai bayer !
Kinga ba tare muka zoba kiyi tafiyar ki kawai,ya fadi yana hada rai,suna hada ido da afiya wani irin kallo yayi mata da ya sa hanjin cikinta kadawa,
Safna kuwa tana jin haka ta tafi !
"Muje mu zauna,ya fadi yana tsare ta da idanu,
Kamar zata ce wani abu amma ganin kallon da yake mata ne yasa tayin shiru ba tare ta tace komai ba"ta wuce kan kujera ta zauna,
Shima zama yayi gefenta,ya zuba mata ido kamar zai cinyeta"
Afiiii !ya kira sunan ta"uhumm ta fadi,ina son jin labarin ki,dan na dade da fuskantar kina cikin damuwa"tun sanda nake Dubaï in muna waya ban taba jin kina farinciki da walwala kamar kowa ba,
Ina shiga mutane sosai, sakamakon hakan ne in mutun yana farinciki ko akacin haka duk ina ganewa ko da kuwa bana ganinshi,amma in har nayi waya da kai naji muryar ka toh ko yaya ne ina fahimtar hakan,
Ya fadi hade tayi mata wani irin kallo data rasa gane kona me,ga kuma wani abu da take gani a cikin kwayar idon nashi"
Ina yau darata kawai idanuna suke min,
Ta fadi a ciki zuciyarta lokaci daya kuma ta dauke kai daga kallon sa da takeyi,
Tun kafin mu hadu na yadda da kai yaya habib,yaji da fadi,humm yau kuma na tashi daga mr HMH din na koma yaya kenan?"ya fadi yana sakin wani irin murmuchi,
Eh ko baka so?"
A'a Kawai yace ba take daya kuma ce komai ba,
Yau kuwa zaka san ko ni wacece"ni ba kowa bace illa karuwa wacca tagama zubar da mutuncinta a titi ba tare da Aur....bata karasa ba taji saukar mari tas!tas!! har guda biyu a kan kuncinta"
Dafe wajan tayi,hade da dagowa,idanunta ne ya sauka akan na Habib da idonshi ya canza kala zuwa ja,kallo daya zaka masa ka fahimci maganar da tayi ba karamin bata masa rai yayi ba,
Baki da hankali ne ?"ta yaya zaki kira kanki da karuwa kar na garaji,ya fadi,da gaske nake yaya habib ni karu...marin data sakeji ya kuma wanka ta dashi ne ya sata yin shiru ba tare data karasa ba,
Wani irin kuka ta saki,lokaci daya kuma sai yaji tausayinta ya kamashi,dan haka baiyi wata wata ba ya rungumeta yana shafa bayanta,
Sai daya bari tayi shiru sannun ya dagota, sorry afiiii I'ma so sorry kinji,raina ne ya baci,bana so kina hada
Kanki da wayen can mutanen,
Kai kawai ta iya gedawa tana sauke ajiyar zuciya,
Oya bani labarin ina jinki,
Yaya Habib labarin na deyewa zaka iya kai dare anan ka bari gobe sai ka dau na baka"
A'a ni yanzu zaki bani dan ina so zan koma gobe ne"
Toh ta fadi hade da gyara jamanta da tayi a kasa dan tun dazu ta koma kasa,
*Labari*
Alhaji abubakar dan kasuwa ne"kuma babu laifi yana da kufi dai dai gwargwodo, allah yayiwa mahaifiyarsa rasuwa a yayinda take haihuwa,shiyasa malam iro ya dauki abubakar ya dam kashi a hannun Matar wani babban abokinsa mai suna sulei kasan cewa su allah bai basu haihuwa ba, Shiyasa a lokacin da malam iro ya basu abubakar sunyi murna sosai,
Abubakar na da shekara 10 Allah ya bawa matar sulei ciki, murna a wajan sulei ba'a magana,
Bayan wata tara matar sulei Faiza ta haihu ta samu da namiji ranar suna yaron yaci suna abdullahi,sulei da matarsa sunyi murna sosai,
*Bayan shekaru biyar*
Saura shekara daya abubakar ya kammala secondary ya shiga jamiya,
Ana haka ne allah yayiwa malam iro rasuwa,watoh mahaifin abubakar,kasan cewa tun lokacin da allah yayiwa matarsa afiya rasuwa ya kamu da ciwon zuciya,
A yanzu haka ma ciwon ne ya kasheshi,
Abubakar yayi kuka yayi kuka har ya gode allah,
Bayan kwana arba'in, abubakar ya fara ganin rayuwa,kuma dama tunda suka haifi abdullahi suke nuna babbanci a sakanin su,amma na yanzu yafi,dan tun lokacin da allah yayiwa mahaifinsa rasuwa,yake ganin a bubuwa,dan abdullahi zaiyi ba dai dai ba,amma yana yin magana ko kuma ya danyi mai fada toh a kansa zasu sauke,dan ranar ko abincin baza'a bashi ba,a haka dai yake rayuwa a gidan yau dadi gobe kuma akasin haka.
Bayan abubakar ya kammala secondary
Komai na sakamakon shi yayi kyau,bayan yayi wa sulei maganar shiga jamiya ne,yace shi bashida kudin da zai saka shi jamiya da abubakar yace ba akwai kudin gadona ba,ka biya min dashi mana,ai yana fada mai haka,ya dinga masifah a karshema cewa yayi ya cinye kudin bazai bayer ba,
Maganar ba kara min kona ran abubakar yayi ba?"dan haka ya yanke shawara barin gidan,
Kasan cewa akwai wasu kudi da yake dan tarawa,saboda ranar da babu makaranta yakanje kasuwa ya kula da shagon wani mutun,in an tashi sai ya biya shi dari biyar,wataran in anyi ciniki sosai ma har dubu daya yake biyanshi,
A haka dai har ya tara kusan dubu goma,
Da daddare bayan kowa yayi bacci,hada kayansa yayi ya dauki kudin ya bar gidan,
Washe gari su sulei da matarsa suna tashi sukaga babu abubakar babu labarinsa,
Basu wani damu da tafiyar shi ba,dan cewa ma sukayi sun yedda danyen mangoro sun wuta da kuda.
Shi kuwa abubakar yana fita,cikin gari ya nufah da farko yayi niyar barin garin sai daga baya ya fasa,yana zuwa cikin gari ya kira wani abokinsa Bashir ya fada masa halin da yake ciki ya tausaya masa sosai,duk da kuwa shima mahaifiyarsa bata raye,sai mahaifinsa,ce dai matar mahaifin ta takura masa,amma hakan bai hana shi taimakon abokinsa ba,
Zuwa yayi ya daukesa suka wuce gidansu,suka kwana a dakinsa da shi,washe gari ya gayawa mahaifinsa a bunda ke faruwa,yace ba komai babu mas'ala zai iya zama,matar mahaifinsa najin haka tace hakan bazai taba yuwa ba,ta yaya zata dinga kewar samari har guda biyu kamar wayen nan ta fadi tana nuna su da yen yatsa,
Kai in kaga yanda take sai ka dauka sunyi shekara talatin,nan kuwa ko shekara ashrin basu kai ba,
A haka dai abubakar ya bar musu gida, Bashir naji na gani babu halin taimakon sa,
Yanke shawara kawai yayi daya je kasuwa wajan mai gidan sa,hakan kuwa ta kasance, bayan ya je kasuwa,yace aiki yazo,da mai gidan sa ya gansa da kaya a hannu ya tambayeshi na waye yace nashi ne,kwashe komai yayi ya gaya masa,cewa yayi babu komai zai taimaka masa ya bashi daki a gidan sa kuma dama can bashi da da namiji sai mace guda daya da allah ya basu,dan haka abubakar zai taimaka masa kula da kasuwancin sa" abubakar yaji dadi sosai,dan haka ya shiga yi masa godiya da Kuma addu'oyi kala kala, alhaji Mohseen yaji dadin addu'ar sosai,
*Bayan wasu shekaru*
Alhamdulillah kasuwanci ya karbi abubakar dan a yan zu haka shima ya buda nasa shagon da taimakon mai gidansa"kuma Alhamdulillah komai yana tafiya yanda akeso dan shagon sai kara bunkasa yake,
Dan ba karamin karban sa sana'ar saida a tamfopin yayi ba,dan a yanzu haka babu wanda bai sanshi a kasuwan kori ba,
Kuma alhamdulillah ya gama karatunsa na jamiya,
Wata rana alhaji Mohseen na zaune a palonsa yer sa fatima wacca aka fi sani da bintu ta shigo palon,
Ta samu wuri ta zauna ba tare data gaida mahaifinta ba"ta farayin magana,
Baba!ta kira sunan mahaifin nata, na'am yer baba ya akayi?"baba dama ina so kayiwa yaya abubakar maganar auran mu saboda mungama dai dai tawa,nace ya gaya maka yace kunyarka yake ji ta fadi ba tare da jin kunya ba,
Allan yer baba alhaji Mohseen ya fadi yana washe baki,
Allah kuwa baba,
Toh shikenan tashi ki tafi wannan Maganar kamar anyi angama,
Cikin murna ta mike ta koma dakinta,ta kwanta ranta fari tas !
Waya ta dauka ta kira wata kawarta mai suna safiya ta fada mata yanda sukayi da mahaifinta,gaskiya kawata kina lokacinki,yanzu baban naki Zaki je ki samu ki sharbawa karya,
Ato kawata in ba haka nayi ba fah yaya abubakar bazai taba cewa yana sona ba,ni kuwa kinsa ni tsarai nafi son mai kudi bana son talaka,kuma gashi na samu mai kudin har gida shine zan zauna?"ai ke ma kinsan haka bazai taba yuwa ba,
A haka dai suka gama Maganar su sukayi Sallama ta kashe waya,
Abubakar yer baba tace min kun dai dai ta,wai saboda kana jin kunya shiyasa bakazo ka fada min ba ka aiko ta, dan haka ina so nan da sati biyu ayi komai a gama tunda ka rigada kagama ginin ka,
Tunda ya fara magana kai abubakar yake a kasa har ya kai karshe,a zuciyarsa kuwa cewa yayi yaushe mukayi haka ni da yarinyar nan ?"
A fili kuma murmuchi yayi hade da fadin toh baba zanyi duk a bunda kace,
*Bayan sati biyu*
Anyi bikinsu abubakar da fatima lfy,inda suka tare a cikin rijiyar zaki !
Duk da ba son auren yakewa fatima ba, saboda shi kullun a matsayin kanwa yake ganinta,amma tun lokacin da yaji a bunda taje ta fadawa mahaifinta ya fahimci tana son sa,dan haka shima Kawai ya Maida soyayyar da yake mata a masayin kanwa zuwa masoyiya,suna zaune lfy kuma yana bata kulawa dai dai gwargwodon ikonsa"
Sai dai akwai wasu dabi yun da take dashi wanda bata yin haka sai da suka yi aure,
Dan kullun yawo take zuwa wajan biki yau tace wannan biki gobe tace wancan biki,ga kuma kudin anko da take yawan tamba yarshi,
Ana haka ne ta kwanta rashin lfy suna zuwa a sibiti aka shaida musu cewa tana dauke da ciki har na wata biyu,
Ai tana jin haka ta dinga balayi da masifah wai itta yaushe ma tayi auren da zatayi ciki tun yanzu,bayan ko a marci bataci ba?
"Itta gaskiya zubar da cikin zatayi,sai da yace in har ta zubar da cikin nan zai sake ta sannun ta hakura,
Bayan wata tara ta haifi yer ta mace kamarta daya da mahaifinta,daga kyau da haske duk na mahaifinta ta yo,dan saboda tsabar hasken tama har taso tafi na mahaifinta,
Yarinyar na da kyau kin wanda ya rasa,
Ranar suna yarinyar taci suna afiya,saboda kyau da Allah yayi mata ne yasa ake ce mata beauty!
Nan ma dai fatima tace bazai yuba,ta yaya itta ta sha wahala ta haifi abunta amma zai sa mata sunan mahaifiyarsa ba sunan tata mahaifiyar ba,
Ce mata yayi itta ai mahaifiyarta tana raye,shi kuma nasa mahaifiyar ta zasu shiyasa ya saka mata sunan ta,zata tada rigima ya mike ya bar wajan,
Haka rayuwa taci gaba da kasan cewa yau dadi gobe kuma akasin haka,
*Bayan shekaru 9*
Afiya tayi girma dan har an sata makaranta,a yanzu haka ajinta shida a primary,
Fatima kuwa har ta tire rai samu wani cikin,
Wata rana ranar laraba,tun safe take kwance batada lfy,dan haka daukar ta yayi ya kaita a sibiti suna zuwa aka shaida musu cewa tana dauke da juna biyu na sati uku,murna awajan fatima ba'a magana,dan bakara min
Mamaki abubakar yayi ba,dan ya dauka zatayi irin wancan cikin ne,sai kuma yaga akasin haka,
Bayan suna yaron yaci suna Mohseen wato sunan mahaifin fatima,
A haka rayuwa taci gaba da tafiya,
*Bayan shekara 10*
Alhamdulillah afiya tagama makaranta a yanzu haka tana nemon aiki,
Mohseen kuma yana aji uku a secondary,
Wata rana da daddare aka kira baban mu aka shaida masa cewa shagonsu ya kama da wuta,abun mamaki amma yana zuwa ya tarar iya nashi ne kadai ya kama da wutan,
Kasan cewa a kasuwa yake ajiye komai nashi,har ma da sauran kufin duk yana ciki dan ya kwashe kudin gaba daya dake banki ya taho dasu kasuwa,da niyar gobe idan Allah ya kaimu zai tura Legos a kawo mai kaya,
Da ya fadawa mamar mu ba karamin kuka ta sha ba dan kadan ya rage ta haukace"
Saboda mama Allah yayi ta da shegen son kudi,
Sakamakon a bunda ya farune yasa abban mu kamuwa da jiwon zuciya!
Yau lfy gobe ba lfy,kullun zuwa a sibiti,kudin dake hannun mu sai da yakare duka,
Ya kasan ce a bincin da da zamuci ba gagarar mu yake,
Gashi kuma iyayen mama sun rasu tun shekarun baya da suka wuce, sakamakon gobaran daya tashi a gidansu da daddare suna bacci,
Mamace takalleni wata rana tace min bataga anfanin karatun nawa da nayi ba in har zan zauna a gida na zubawa mahaifina ido bashi da lfy,
A haka dai na shiga nemon aiki kullun in na fita bana dawowa sai da magriba,
In na dawo nacewa mama ban samu aiki ba tayi ta zagina tace min bani da tausayi,ni da nake da wannan kyau amma shine zan iya barin mahaifina a kwance a haka,ba tare da na samo mafita ba"
A haka dai nake fita ba tare da na biye mata ba,
Wata rana naje wani kanfani,bayan na sha whala ne aka barni na shiga,
Wani babban mutun ne mai kimanin shekaru 60 dan kallo daya nayi masa ma na gane zai girmi mahaifina,
Tunda na shigo yake bina da kallo har na karasa inda yake,kujera ya nuna min dana zauna zama nayi ya mika hannu ba tare da yayi magana ba,fahimtar danayi takardu na yake nufin na mika masa ne yasani dora mai takardun a hannunsa, bayan yagama duba ta kardun ne ya dago cikin murmuchi yake kallo na,hade da mika min hannusa alamun mugaisa,ban dauki komai ba kasan cewa ya girmi mahaifina, yasa nima na mika mai hannu muka gaida,
Hade da saida min cewa ya bani aiki a masayin pA dinsa nayi murna sosai,ina komawa gida na fadawa mama na samo aiki itta ma tayi murna sosai da jin labarin,
Kasan cewa kanfanin babbane,
Washe gari na fara aiki,
*Bayan wata uku da fara aiki*
Kasan cewa ina zama dashi sosai dan haka babu wani labarin daya shafi gidan sa wanda bansa ni ba,dan baya boye min komai,har ma da haihuwan da bai samu ba,na tausaya masa sosai,na kuma kwantar mai da hankali,
Wasa wasa shakuwa sosai ta kullu sakanina da alhaji jabir,wato mai gida na,akwai wata rana da yace yana sona naki amincewa a karshe ba bar masa office din nayi na koma gida,
Bayan na koma gida nake gayawa mamana,tayi min fada sosai akan kin amincewa da banyi ba,a karshe ma dena min magana tayi gaba daya,sai da tayi kusan kwana uku bata min magana,
Dana rasa mafita kawai naje na sameta nace mata na amince,
Ranar ba kamin murna tayi ba,dana je na cewa Alhaji jabir na amince, murmuchi yayi yace dama yasan zan amince,dana tambayeshi dalili yace ai yaje gidan mu ya samu mama akan maganar kuma ya bata kudi masu yawa,
Naji babu dadi sosai,amma daga baya kuma na sake dashi,shakuwar mu ta kara karfi,
Ana hakane wata fatiya ya taso masa, dan haka ya nemi dana rakashi,nace ni gaskiya bazan jeba,ba karamin fushi yayi ba a karshe ma dena min magana yayi,
Kasan cewa nima yanzu na kamu da soyayyarshi sosai dan haka na fadawa mama mama tace na rakashi babu komai,ta kuma karfafa min,gwiwa sosai,da nace zanje na fadawa abba na shine ta hanani,tace wai nayi tafiya ta kawai ba sai nayi mai sallama ba,Dana tambaye ta meyesa bata son nayiwa abba na sallama bayan kuma aiki ne zai kai ni can din dan Allah ta barni naje nayi mai sallama,amma ta nuna bata so wai babana bashi na lfy ta yaya zanje nayi mai sallama in har ta isa da ni toh karna kuskura nayiwa abbana sallama,a haka dai na hakura na tafi ba tare da raina ya so ba,
Bangaren alhaji jabir ma hakan ce ta kasan ce"dan kuwa shima bai fadawa matarsa tafiyan da zamuyi tare ba,fada mata kawai yayi akwai wani aiki da zaije yayi amma bazai wuce kwana biyar ba zai dawo,
Kasan cewa ta yedda da mijinta sosai,dan haka allah kiyaye tayi masa,
Sannun ya hau mota ya funi inda mukayi dashi zamu hadu,yana zuwa wajan na shiga mota muka wuce,
Abun mamaki sai naga ma inda zamuje aikin cikin WUDIL ne Ashe, dan haka na dan samu nitsuwa,saboda nasan ko ba komai ina kusa da kano,
A wani katon gete ne yayi hone mai gadi ya zo ya bude mana gete ya chusa hancin motarsa ciki,
Sannu da zuwa mai gadi yayi mana alhaji jabir ya amsa Cikin sakin fuska,
Wani nagani ya kara fitowa,yayi mana sannu da zuwa hade da dauko kayan mu ya wuce ciki dashi muna binshi a baya, har muka shiga cikin palon gidan,
Yellabai ya banga mutanen da zamuyi aikin tare da su ba ne nambaya ?"haba baby ki kwantar da hankalinki zasu zo amma sai zuwa gobe,wannan gida nane dan haka ki saki jikinki,
Shiru nayi sai ido Kawai da nake binshi dashi,
Janyo ni yayi ya kamo hannuna muka shiga cikin daki, toilet ya kaini ya hada min ruwa mai zafi yace nayi wanka,sannun ya fito ya barni,
Wanka nayi na fito bangan shi ba,dan haka ina gama shiryawa na fito palon na tarar dashi zaune Shima da alama bayan fitarsa daga toilet wanka yaje yayi,dan naga ya canza kaya zuwa kaya mara nauyi,zaune yake akan dinning table ga wannan mutu min da ya shigar mana da kayan mu dazu na gyera abinci akan dinning din,da alama mai aikinsu ne"
Yana ganina ya mike yana murmushi nima murmuchin nayi masa,na karaso inda yake,kujera ya jamin na zauna,mai aiki zaiyi serving dina ya hana,shi ya zuba min a binci sannun ya zuba nashi muka soma ci,yana ci yana kallon na,har muka gama,lemon daya zubo tun kafin nazo ne ya dauko ya miko min,karba nayi hade dayi masa godiya,kallon lemon na shigayi dan ni tunda nake ban taba gani irin shi ba,dan kurba nayi na hadiye ina dan yatsine fuska,baby ya dai?"gaskiya lemon na da gas deyewa gaskiya nikam bana son lemo mai gas deyewa na fada ina ajiye lemon,
Saurin karba yayi ya samin a baki,hade da cewa haba baby kin taba zama da na miji gida daya tunda kike?"kai na na girgiza alamun a'a,toh dan haka yau kawai zaki sha lemo mai gas kinji,kai na geda oya bude bakin ki na baki da kai na,baki na na bude ya shiga bani sai dana sha kusan rabi sannun ya kyaleni,ban fi minti biyar da sha ba,na fara jin wani irin sha'awa,ga marata dake da daya daure,yana ganin haka ya saki murmuchi hade da dauka ta can ya nufi daki dani,muna zuwa daki ya kwantar dani kan gado,hade da yimin runfah ya shiga kissing dina nima ina ganin haka na shika mayar masa da martani,ga marata da yake kara min tauri da ciwo,
Muna cikin haka ne naga ya mike wayarsa ya dauka ya danna wajan yin video sannun ya ajiye,ya dawo wajena, ina ganin shi ya karaso,da sauki na mike na zauna kan gadon sai rike mai wando nake,dan maganin ya rigada ya fara aiki sosai,a lokacin babu a bunda nakeso sama da namiji so kawai nake inji an shigeni amma shi kuwa yaki bani hadin kai sai ma mai dani kwance da yayi yaci gaba da kissing dina sai da yayi mai isar sa sannun ya shigeni,wani irin kara na saki zan mike ya mai dani,
Wani irin kuka ta saki hade da juyowa ta kalleshi,idonsa yayi jajur kamar wutan garwashi, yaya Habib ranar ne daya dauke min mutunci na da na nake ta a danawa yaya Habib bazan taba mantawa da wannan mummunar ranar ba,ta fada hade da sakin wani irin kuka mai suma zuciya rungumeta yayi Yana shafah bayanta,ga hawaye da yake saukowa daga idonsa shima......,
*Sakeena ismail Cameroon ce✍️*
[6/21, 15:24] Mom Muwadda🥰: Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/KpwDZw5aq7C2Pr2NCZ3Ujg
🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑
*DUHU DA HASKE*
*By*
*Sakeena ismail Cameroon*
*(Mom muwadda)*
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*Marubuciyar*
*Bazan zauna da kishiya ba*
*Mijin attajira*
*Mugun uba*
*Duhu da haske typing...✍️*
Page 21&22
Free book
Bismillahi rahmani rahim
**********Rungumeta yayi ya shiga shafa bayanta,ga hawaye da yake saukowa shima daga idonsa, okay sorry my Beauty, kici gaba"dan na tabbata ba nan ne karshen labarin ba,
Yaya dare fah yayi kaga ana kiran magriba,ka tafi in yaso gobe da safe kafin jirgin ku ya tashi kazo na karasa maka,
Dagota yayi daga rungumar da yayi mata,yana noke kafada,hade da turo baki gaba kamar karamin yaro"badan yanayin da take ciki ba da babu a bunda zai hanata yin dariya!duk da haka sai data saki kyekkyawar murmuchi daya sa dimpil dinta lotsawa,
Baki sake yake kallon ta dan bai taba ganin tayi murmuchi ba sai yau,da yaga tayi yanzu sai yaga ta kara masa kyau sosai,ba dan mutane na cewa yana da kyau sosai ba,da babu a bunda zai hana shi cewa afiya tafi shi kyau, duk da haka kuwa tafini kyau a wajena,ya fadi yana lakutar dogon hancinta,
Oya ina jinki ci gaba,in ba haka ba kuma in na tafi bazaki sake ganina ba,ya fada yana kallon ta"
Ci gaba da bashi labarin tayi,
Ina kuka ina tureshi amma ina baya hayya cinsa ma ballanta na yasan ina yi,sai ma sumbatun da yake tayi,duk ya cika gidan da ihu dan na tabbata har mai aiki da mai gadi duk sunji ihun,tun ina kuka ina tureshi har karfina ya kare,kukan ma daga baya na nemeshi na rasa, shikuwa bashi ya dagani ba har sai daya samu nitsuwa,sannun ya dagani ya shiga bani hakuri amma ina banza ma nayi masa"hannu yasa zai daukeni ya kaini toilet yayi min wanka nasa hannu ta tureshi da karfin data rege min ya fadi kasa,ina ganin haka na mike da niyar zuwa toilet sai naji wani irin zafin da ban tabaji ba na dingaji a kasata,koma wa nayi na zauna kan gadon hade da sakin kuka mai suma zuciya,
A karshe dai shi din ya daukeni ya kaini toilet din ya sakani a ruwa zafi,ina ihu da kuka da komai amma bai kyaleni ba har sai daya ga na dena kuka in ya sakani a cikin ruwan zafin sannun ya dagani ya nadoni a tawal ya kara daukoni ya fito dani,ya kaini daki ya kwantar dani ya lullubeni da bargo,nidai sai binshi kawai nake da kallo in kagan shi baza ka taba yedda zai aikata a bunda ya aikata min ba,
In natuna a bunda yayi min sai inji na saneshi sosai,yanzu shikenan duk wanda ya aureni a matsayin yer iska zai dinga ganina,
Ina nan kwance ina tunani tunani har ya fito ya tarar dani,sallaya ya shimfida ya tada sallah kamar gaske,a zuciya ta kuwa fadi nake ka gama yin zina da wacca ba muharramin ka ba ka shimfida Sallaya kace kana Sallah, ko ta yaya Allah zai karbi sallar naka oho,
Yana idar da sallah ya zo ya hau gadon ya kawo hannunshi da niyar rungume ni,na buge hannunshi,babu rarrashin da bai min ba amma nayi banza dashi,a karshe dai kyaleni kawai yayi ya kwanta,
Ina ganin ya fara bacci na mike a hankali,na karasa inda na ajiye jakar kayana,dauka nayi na bude na dauko riga mara nauyi na saka,na yafa mayafina,inda waled dinshi yake nake na bude na dauki kudin da nasan zai iya kaini gida,na ajiye mai sauran,
Sannun na bar dakin,ina jin wani irin zazzabi na lillibeni dukda kuwa naji dadi sosai da ruwan zafin nan daya sakani a ciki amma,duk da haka ina dan dingisawa,
Ina zuwa palo na bude a hankali na fita,na bar kofar a bude gudun kar ince zan rufe su jini,duk da kuwa ba wai dare yayi sosai bane,dan baifi karfe 9 na dare ba,lekowa nayi naga mai gadi baya bakin gete dan haka na fito da sauri na karasa bakin kofar na budeshi a hankali na fita,nan ma ban rufe ba na bar wajan da sauri,
Da sauri sauri nake tafiya ina yi ina dan dingisawa har na karasa bakin titi,dare bai yi sosai ba amma babu mutane sosai a waje, tsiraran mune da ba'a resa ba kawai akan titin,
Ina karasa kan titi,duk motan da zai wuce ta gabana sai na tareshi,kusan motoci uku na tara amma sunki tsayawa,gajiya nayi da tara,dan haka sayuwa kawai nayi na zubawa sarautar allah ido,
Abun mamaki sai naga wani mota ya saya ba tare dana tara ba,
Saukar da glass din motar yayi,wani dan matashin tsaurayi ne nagani a gabana,sanye yake da Kayan sojoji,ina ganin haka kafin ma ya bude baki yayi Magana tuni na fado cikin motar,kai kawai ya girgiza hade da tada motar a lokacin dana kammala rufe murfin motar,
Bai ce dani uffam ba haka zalika nima bance dashi komai ba,
Har munyi nisa cikin tafiya naji yayi magana...ke haka akeyi baki san mutun ba ki fada mai cikin mota,yanzu misali in na kasance mai tsatar mutane fah,yayi magana yana hadarai,
Shiru nayi kamar bazan bashi amsa ba sai kuma nace..ba gwara a sace mutun a barshi da mmutuncinsa ba,akan ayi masa fiyade,
Baki bude yake kallo na,a zuciyar sa kuwa fadi yake wa akayiwa fiyade,
Kamar zai share maganar sai kuma yaga a matsayin sa na soja mai kare hakkin dan adam bai kamata yayi shiru ba,dan haka baki ya bude ya soma magana,
Baiwar Allah naji kin ambaci zancen fiyade wa akawa fiyaden?
Ni akawa,ta fadi ba tare da taji wani abu ba,
Kefah kikace,sojan ya tambaya,kwarai kuwa dan ko Awa daya batayi ba,kaga kuwa ni gwara ma a sace ni ko kuma a kasheni yafi min sauki,dan bana bukatar na ci gaba da rayuwa,gwara kawai na mutu,a dena ganina,ta fadi hawaye na taruwa daga idanunta,
Me sunan wanda ya aikata miki hakan, jabir Abdul Rahman,zaro ido waje sojan yayi,hade da fadin, gaskiya zai iya aika tawa, kamar ya soja bangane zai iya aikatawa ba?dan mahaifinsa shine ambassador, kuma kowa ya daura mai gindi dan haka bazaki iya yin komai ba,gwara ma ki hakura da dukkan a bunda ya faru ki barshi da allah,
Gaskiya soja ka bani mamaki ashe ma wannan kakin dake jikinka a banza ne,tunda har bazaka iya taima kawa wanda aka zalinta ba,ka sauke ni nagode,
Ina saka hannu da niyar bude kofar,yana ganin haka yayi saurin yin parking,sauka nayi na shiga tafiya kasan cewa mun shiga cikin kano kasan cewa basa bacci da wuri yasa akwai mutane sosai a waje,a daidaita na tarar na fada masa inda zai kaini sannun na hau,
Wayar mama na kira tana dagawa nace mata ina waje tazo ta bude min kofah,mikewa mama tayi zata fita,kallon mama abba da idonsa yake biyu yayi yana fadin ina zakije kuma fatima,inda inda mama ta farayi kana ganinta kasan bata da gaskiya,amma ta dage tace,motsi nakeji abban afiya zanje na duba nagani,kai kawai ya geda ta fice da sauri,
Tana fita cikin dakin sai data saya ta sauke ajiyar zuciya sannun ta nufi kofar fita,tana bude kofah tagan ni saye duk na fita daga cikin hayyacina,kallon sama da kasa ta shiga min,nidai ina ganin haka nabi ta gefenta na wuce ciki,dan itta kanta haushinta nakeji,
Da kallo ta bini dashi har na shiga cikin gidan,
Yanayin yanda mama taga tafiya ta ne,yasa ta yin wani tunani,da sauri ta rufe kofar gidan ta wuce ciki itta ma,lokacin tuni na shiga dakina na saka sakata,
Taba kofar tayi tajita a kulle,sai Kawai ta wuce nasu dakin,dan tasan tsarai in tace zatayi knocking dole abba yaji ta,
*Washe gari*
Knocking naji anyi amma naki budewa,sai da naga ba dena knocking din zatayi ba sannun na mike daker,dan har yanzu zazzabin bai tafi ba,
Bude mata nayi ba tare dana kalli inda take ba,na koma na zauna,
Waje ta samu itta ma ta zauna,sai data kare min kallo saf sannun ta fara magana,
Afiya ya naga kin dawo jiya da daddare,ba alhaji yace sai nan da kwana biyar zaku dawo ba ?"
Kinga mama dan allah dan annabi ki kyaleni naji da a bundake damuna,tunda kin taimaka masa ya cimma burinsa da yakeso a kaina, gaskiya mama son kudinki yayi yawa ki rade dan allah,na fada hade da hada hannayena biyu alamar roko,
Koma meye faru karki kara cemin haka saboda ni mahaifiyarki ce ko kina so ko bakiya so,wllhy idan kika sake cemin haka ranki zaiyi mummunar baci nagaya miki,tana kaiwa nan ta mike a fusace ta bar dakin.
Bayan ya tashi da asubaha yaga bata kan gadon a tunaninsa ya dauka tana toilet,yana nan zaune har kusan mintuna talatin bata fito ba, mikewa yayi ya nufi bakin kofar toilet din,ya kasa kunne ko zaiji karar ruwa amma shiru,dan ya dauka ko wanka takeyi ne,
Jin shiru ko motsin bai ji ba ne ya sashi turo kofar amma wayam,ai cikin rudewa ya fito palon yana kwallawa jibril mai aiki da mai gadi kira cikin rudewa suka karaso cikin palon suna fadin gamu ranka ya dade,ina baby take,kallon kallo suka shiga yinwa juna,dan basu fahimci waye baby ba,dan matarsa ba baby yake ce mata ba,hajiya yeke kiranta dashi,
Wai ba daku nake ba ya sake fadi cikin daga murya,
Ranka ya dade bamu fahimci wa kake nufi ba salisu mai gadi ya fada,
Mu nawa mukaxo gidan nan salisu,ku biyu yellabai,toh banganta ba shine nace tana ina?"
Wllhy yellabai bamusan inda take ba, bamu ganta ba,amma bayan nafito daga bandaki naga kofa a bude,
Nima tabbas naga kofar palon nan a bude dazu da zan wuce masallaci s
amma na dauka kaine ka tafi masallaci shiyasa ban zo na fada maka ba,
Wani irin tsaki yaja,ya juya fuuuu kamar zai tashi sama ya wuce cikin daki,ko sallah da wanka bai saya yi ba,ya saka kaya ya dauki karamin akwatin daya zo dashi da key din motarsa ya bar dakin,
Tarar da su yayi saye
Har yanzu,harara ya wurga musu ya wuce ya barsu tsaye a wajan,
Yana fita daga cikin WUDIL ba kunya ya kira mama,tana dagawa bai ko saya ya gaishe ta ba ya fara magana mama baby ta dawo gida ne,eh ta dawo jiya da daddare,amma ya akayi haka ta faru,wllhy mama tsautsayi ne da kuma irin son da nake mata ne yasa ni aikata haka mama dan Allah ki taimaka kiyi mata magana wllhy ina sonta sosai ina matukar sonta kuma insha Allah nan da ba jimawa ba zan aure ta insha allah,allah da gaske zaka aure ta,eh mama da gaske nake,amma yanzu dai ki fara shawo min kanta tukun,toh karka damu yanzu kuwa zan je na shawo maka kanta,bari naje zan kiraka anjima,toh ya fadi yana kashe waya,
Ajiye wayan tayi ta mike ta nufi dakin afiya tana zuwa ta tarar itta da Mohseen da bai dade da dawowa daga makaranta ba,suna zaune,
Kai Mohseen bamu waje, mikewa Mohseen yayi ya fita,
Zama mama tayi tana washe baki,da kallo kawai na bita dashi, yer Beauty na wutawa akeyi ne,humm kawai na fadi dan nasan bata kirana da wannan sunan sai tana bukatar wani abu, saboda Mohseen da yake sunan mahaifinta ma Mohseen din take kiranshi dashi ballantana ni da nake sunan siruka kawai,
Hannu na ta kama ta ci gaba dayin magana kinga Beauty ki yafe masa wllhy yayi na dama yanzu ya kirani yana ta kuka yana fadin wllhy saboda son da yake miki ne yasa yaji bazai iya jiran har sai kunyi aure ba,wa zai aureni din mama? Alhaji jabir mana,yanzu yayi min Maganar aure yace nan da ba jimawa ba zai aure ki,yace ko da wannan abu bai faru ba ma yana da burin son auren ki ballantana yanzu da wani abu ya shiga saka ninku,
Naji mama ki tafi zanyi tunani,kin tabbata eh na tabbata yanzu dai ki fita dan har yanzu ina jin zazzabin nan,
Wai kina nufin zazzabi kikeyi shine baki fada min ba,humm mama kenan yaushe ma kika saya kika saurareni da har zan gaya miki,
Shikenan naji bari naje na samo miki magani,bata saya jin a bunda zance ba ta mike ta fita,
Tana fita na mike naje na kulle kofar dakina na dawo na kwanta,
Mama kuwa tana fita ta kira Alhaji jabir ta fada masa yanda mukayi da itta yace gashi nan zuwa yanzu zai kawo min maganin,sannun ya kashe wayan,
Kasan cewa yana hanya bai karasa gidan shi ba, yasa shi juyar da hancin motarsa zuwa wani pharmacin,magani ya siyo min sannun ya wuce gidan mu,yana zuwa yayiwa mama waya ya fada mata yana kofar gida,kallon inda abba yake kwance tayi taga yana bacci bai tashi ba har yanzu baccinsa yake,dan haka ta mike ta wuce kofar gida tana fita ta hangoshi cikin mota, alhaji jabir na ganinta ya sauko daga cikin motar ya wuce wajan ta, gaisawa sukayi,bayan sungama ne , yake ce mata ga maganin ko zan iya shiga,eh me zai hana,shiga tayi yana binta a baya har suka karasa bakin kofar dakin na,taba kofar mama tayi tajita a kulle,dan haka ta shigayin knocking,jin shiru ne yasa ta yin magana, Afiya nasan kina jina ki bude kofar nan ko Kuma na karya kofar nazo na sameki a ciki naci ubanki,
Haba mama kiyi a hankali mana kaga alhaji ka kyaleni kawai dan bakasan halin wannan yarinyar ba,akwai ta da taurin kai akan abu,
Jiki a sanyaye nazo na bude kofar,ina ganin jabir
sauri nayi na rike kofar da niyar kara rufeta sai mama tayi magana... Allah kina rufe kofar nan sai na tsine miki,yanzu mama saboda wannan dontijon banzan ne zaki ce zaki tsine min?"kwarai kuwa ki rufe kigani,shiga alhaji,kai kawai alhaji jabir ya geda,sannun ya shiga dakin,barin dakin nake kokarin yi sai mama tace in har kika fita kika barshi shi kadai ko kika ki sauraranshi toh shima sai na tsine miki, yanzu dai sai ki zaba tsinuwa ko tafiya,tana kaiwa nan ta bar bakin kofar,
Komawa nayi na zauna gefen katifar tawa hade da juya mai baya,tashi yayi yazo ya durkusa a gabanna ya shiga bani hakuri,
Baby wllhy na tuba dan Allah ki bani dama ta biyu wllhy zan gyara a bunda na bata,dan Allah ki taimaka min,in har kana so na yafe maka toh ka bani na fada ina miko hannu,mai zan baki baby?"mutuncina daka karbe nakeso ka mayarmin dashi in har ka mayer min dashi toh ni kuma nayi maka alkawari yanzu yanzun nan zan yafe maka kuma mu koma kamar yanda muke a da,
Bazan iya ba baby amma nayi miki alkawari zan aure ki nayi miki alkawari in har kin yafe min zanje na fadawa magaba tana su zo a nemamin aurenki,
Kaga malam baza ka yimin dadin baki ba fah,
Ina kaiwa nan na mike da niyar barin dakin sai naga mama saye a gabana,
Kin kyauta mara kunya,yanzu mama saboda wannan dontijon banzan ne kike cemin mara kunya,
Anfada miki mara kunya ai dama nasan zaki aikata haka shiyasa na dawo,allah ya tsi bata karasa ba taji an rufe mata baki tana dagowa idanunta suka sauka a kan na Mohseen,haba mama dan Allah ki dena haka,lafiyayyan mari ta dauke sa dashi,dafa wajan Mohseen yayi yana kuka,
Kallon yayarsa yayi ya fara magana kinga aunty Afi kiyi mata a bunda takeso kawai ku rabu lfy, Mohseen na kaiwa nan ya bar dakin ba tare daya sake kallon inda mama take ba,mikewa alhaji jabir yayi jiki a sanyaye,yana fadin mama kiyi hakuri laifina ne,amma gaskiya bai kamata ki dinga yin haka ba,yana kaiwa nan ya juya da niyar barin dakin yaji mama na cewa...wllhy in har bakiyi a bunda na umarceki har ya fita ba Afiya toh wllhy sai na tsine miki,
Tana kaiwa nan tajuya ta bar dakin,
Na yafe ma yaji ta fada,
Juyowa yayi ya zuba mata ido,yana son ya karajin a bunda kunnuwansa suka jiye masa,amma baiga alamar zatayi magana ba,
Karasowa yayi kusa da itta yana tambayarta..baby kin yafe min eh nayafe maka,amma dan na yafe maka ba wai ina nufin zan aure ka bane,
Toh ba komai baby a hakan ma nagode,yana kaiwa nan ya juya ya bar dakin,
*Bayan wata biyu*
Afiya taci gaba da zuwa wajan aiki,amma sai da mama tayi da gaske sannun taci gaba da zuwa, dan kudaden take cikin account dinta sun kusa karewa,ga kuma aikin da akace za'a yiwa abba dan kodanshi guda daya ta lalace,dan a yanzu haka ma yana kwance a sibiti,
Gashi nima kaina bana jin dadin jikina,dan haka ina fita daga cikin dakin da aka kwantar da Abba na,na nufi wajan likita, knocking nayi na shiga,bayan mungaisa da itta ne nake fada mata a bunda ke damuna,ga kuma rashin yin al'ada da banyi ba har na sawon wata biyu,
Tes din jini tamin,dubawa tayi ta shiga kallo na cikin mamakin daya kasa boyuwa akan fuskarta,ni dai dana gaji da kallon ne na shiga tambayarta.. dr lfy,na dauka ke budurwa ce ?", eh ni budurwa ce"amma meye faru ?"sakamakon gwaje gwajen da nayi miki ne ya tabbatar min da cewa kina dauke da ciki har na wata biyu,
Whatttt, gaskiya a'a a'a dr kar kice haka sau daya aka min fyade to ta yaya ciki zata shi ga bayan sau daya?"
Naji ina da ciki amma dan allah dr ki tire min cikin nan bana son shi rayuwata zata lalace,dan allah dr ki taimaka min, shiru dr tayi ba tare da tace komai ba.......,
*Sakeena ismail Cameroon ce✍️*
[6/21, 15:24] Mom Muwadda🥰: Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/KpwDZw5aq7C2Pr2NCZ3Ujg
🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑
*DUHU DA HASKE*
*By*
*Sakeena ismail Cameroon*
*(Mom muwadda)*
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*Marubuciyar*
*Bazan zauna da kishiya ba*
*Mijin attajira*
*Mugun uba*
*Duhu da haske typing...✍️*
Page 23&24
Free book
Bismillahi rahmani rahim
*********naji ina da ciki amma dan allah dr ki tire min cikin nan bana son shi rayuwata zata lalace dan allah dr ki taimaka min,shiru dr tayi ba tare da tace komai ba,
Haba dr ina miki magana kikayi banza dani,yanzu dan allah misali in yer kice da shiga irin wannan halin da nake ciki haka zaki barta ?"
In yata ce hana ta tire cikin zanyi,saboda in tace zata tire cikin zai iya yuwa ta rasa ranta,zai iya kuma iya yuwa ta rayu,
Yanzu misali idan ta tashi tire cikin ta rasa ranta fah mai zataje ta fadawa allah in ta koma gare shi,kinfi kowa sanin ukuncin wanda ya kashe kansa,da kuma wanda ya kashe wani,kinga zunubi biyu kenan,ko da ace da hadin kanki komai ya faru ma bai kamata ki tire cikin ba saboda duk wanda ya kashe rai shima kasheshi za'ayi, ballantana fiyade aka miki, nidai shawaran da zan baki shine ki bar a bundake cikin cikin ki ya rayu,wata kila in yazo duniya yayi miki maganin irin wayennan mutanen da suke zaluntar yammata,kinga yata ni allah bai taba bani haihuwa ba,ke da kika san kina haihuwa ki daga hannu biyu ki wa Allah godiya,dr hauwa ta fadi tana share guntun hawayen da suka zubo mata,
Shikenan dr zanyi kamar yanda kikace kuma na gode sosai da wannan shawaran da kika bani, kuma insha allah bazan taba mantawa dake" ba a rayuwa ta, Saboda bayan mahaifina babu wanda ya taba zaunar dani ya gayamin a bundake dai dai da kuma wanda ba daidai ba,ina kaiwa nan na mike ina share kwallan daya zubo min a kumatu,fatiya na somayi har na kai bakin kofar fita office din sannun na juya na kalleta,tana nan zaune tayi tagumi kana ganinta kasan tana cikin damuwa,kiran sunan ta nayi dr !dagowa tayi tana kallon na, allah ya baki kema yaran jikin sanyin murya ta amsa da "Ameen"sannun na bude kofah na fita na bar office din.
Ban koma dakin da aka kwantar da abba na ba,dan nasan in na koma zasu fahimci halin da nake ciki ni kuma bana son hakan ta faru,
Wajan aiki na wuce dan ina so naje na fada masa zancen cikin nan dan gwara yasan me abunyi tun yanzu kafin na haihu,
Ina zuwa ko knocking ban saya yi ba na turo kofar na shigo,zaune yake yayi shiru yana tunani,
Tunda nake ban taba jin ina son mace kamar yanda nake sonki ba baby,ko matata dana aura bana sonta kamar yada nake sonki,tunda muka hadu na dena kula kowa sai ke da matata,
Jin budewar kofar da akayi ne yasa shi dagowa ya zuba mata ido,duk sanda ya ganta sai yaji sonta na kara minkuwa a cikin zuciyarsa,ga kuma ranar daya shigeta yaki barin kwakwalwar sa,saboda wannan dadin daya ji,dan zai iya cewa ma tunda yazo duniya bai taba jin dadin mace kamar yanda yaji a wajan ta ba, teburin gabansa dana buga ne ya sashi dawowa daga cikin tunanin daya kara lulawa,
Ta kardan dana ajiye a gabansa ne ya sashi kallo na yana jiran karin bayani?
Kaga malam budewa zakayi ka karanta,okay ya fadi yana bude takardan,abun mamaki sai naga yayi wani irin murmuchi, ban gama mamaki ba sai da naga ya mike ya ya karaso inda nake ya dagani sama yana juyani kamar ya samu yer tsana,
Dukanshi nake a irji amma ya kasa saukoni,
Baby wai da gaske ne kina dauke da ciki na,wai da gaske ne baby,kaga malam ka dena tambayata ai ga zahiri nan kagani ai tabbas nagani baby tabbas, nagode!nagod!!e nagode!!!baby ina sonki sosai,da sosai gaskiya ke ta dabance a cikin mata,ke ta dabance a rayuwata,ina sonki sosai,kuma kina haihuwa zamuyi aure,ki kuma haifomin wani yayan,bari ma kiga na kira Dad na fada masa yaje ya tambayam min aurenki Kawai ayi komai a gama kinga kina haihuwa sai kawai muyi aure,barima ki gani, ya fadi yana kamo hannuna yayi waje dani,
Ina son yin magana amma yama kasa sayawa ya saurareni saboda murna,
Dan haka shiru kawai nayi sai ido da nake binsa dashi,sai da muka shiga mota,sannun na juya na kalleshi nace wai ina zamuje ne haka alhaji ?"Dad zanje na dauko na Kai shi wajan Abba suyi maganar auren mu,saboda so nake yau a gama komai,
Wai ka manta abba na a sibiti ne,seda motar yayi a gefen titi,yana fadin..wai kina nufin har yanzu ba'a sallameshi ba?"eh aiki za'a masa shine nake kokarin hada kudin,
Haba baby wai meyesa kikemin haka ne,meyesa baki daukeni yanda ni na daukeki bane,meyesa har yanzu kin kasa yafemin ne,kamo hannuna yayi yaci gaba da magana..dan allah baby ki yafe min,haba ba na dade da yafe maka ba,in ban yafe maka ba zanxo inda kake ne,rungumeta yayi yana sauke ajiyar zuciya,wayarsa ne yayi kara,dan haka sakinta yayi ya daga wayan, Hello,banji mai aka ce" a dayan bangaren ba, sai naji yace ohhh good dan Allah kuyi hakuri na manta ne shaf amma gani nan zuwa yanzu,sannun ya kashe wayan,wata number ya Kuma kira ana dagawa,ya fara Magana kamar haka...hajiya zanje wannan meeting din da mukayi magana dazu, zan iya kaiwa dare,dan haka in kin dawo daga wajan aiki kici abincin ki kawai ki kwanta ni sai na dawo,yana kaiwa nan ya kashe wayan,
Baby rakani zakiyi muje mu dawo,dan sun kiga da sun je ma,a yanzu haka suna can suna jira na,
A'a gaskiya alhaji ni babu inda zani bari ma kaga na sauka,na fadi ina rike kofar da niyar bude shi na fita,sai naji ya rike min hannu hade da rufe kofar sosai,sai daya tada motar ya fara tafiya sannun ya sakar min hannu,
Gaskiya ni ka saya na sauka,haba baby ko baki yedda da abunda nace miki bane,ki bari muje ki gani,in ba kowa sai ki dawo,
Shikenan wllhy in har na shiga naga babu kowa dawowa zanyi,in kuma ka hanani wllhy a can din zan nemi wani abun da zan sha na kashe abunda ke cikin cikina kowa ma ya wuta,
Eh na yedda, shikenan muje,kinga in mun dawo ma daga nan a samu gobe a yiwa abba aikin nan,ya samu ya warke na turo iyayena ayi Maganar auren mu,
Taya zakace gobe ayiwa abba aiki bayan ni ban gama hada kudin ba ?"wani irin harara ya dalla min, Shiyasa nace miki baki daukeni kamar yanda ni na daukeki ba,
Nidai bance komai ba sai murmuchi kawai da na danyi,
Ba wanda ya kara cewa komai har muka karasa can,
Ai kuwa kamar yanda ya fada, muna zuwa muka tarar da mutanan a ciki suna jiranshi,
Dan haka suka fara meeting din,a zuciyata kuwa fadi nake meyesa bazasu yi meeting din a office ba sai sun zo nan?"da naga dai babu wanda zai bani amsa sai kawai na share maganar,
*Bayan awa daya da rabi*
Sai magriba suka gama,dan haka yace muyi sallah sai mu tafi,alwala mukayi muka tada sallah,
Bayan mun idar da Sallah,
Baby ga abinci can da jibril ya dafa mana muje muci kafin mu tafi, a'a Alhaji ni dai gida nake son tafiya, gaskiya ka tashi mu tafi,naji toh tashi muje,kinsan bana son bacin ranki dan zai iya samun dana ma,ya fadi yana mikewa,hannuna ya kamo ya mikar dani,ya daukeni cak kamar baby muka fita,ina ta ce mai ya saukeni amma yaki sai daya kaini har bakin mota sannun ya bude ya saka ni a ciki,shima ya zaga ya shiga,tada motar ya shigayi amma motar yaki tashi,alhaji lfy?ina fah lfy baby mai ne ya kare bari na kira jibril ya je ya siyo maga,dan mai gadi baya nan,kai kawai na geda,shi kuma ya shiga kwallawa jibril kira, ba'a wani dau lokaci ba jibril ya zo,
Gani yellabai, yauwa jibril ga kudi kayi sauri kaje ka siyo min mai dan mai ya kare,toh jibril ya fadi yana karban kudin,
Baby sauko mu shiga ciki kafin ya dawo, a'a ni bazan je ko ina ba zan jira shi a nan,
Babu yanda baiyi dani ba akan na fito mutafi amma naki,a karshe dai fitowa yayi ya zaga bangaren da nake ya bude kofar,kafin nayi magana ya daukeni cak,yana daukata ruwan sama ya sauko da karfi kamar ta bakin kwarya,dama ina son wasa a cikin ruwa sosai a rayuwa ta,dan haka na fara bubbuga kafadunsa alamun ya saukeni amma yaki,wani irin cizo na gantsara mai a hannu a take kuwa ya saukeni hade da fadin washh yana yarfa hannu,bansan sanda dariya ya kubce min ba ina haka ne ya kawo hannu zai kamoni,sai na fara gudu yana bina a baya, har muka shiga ciki na haura can verandar sama sannun ya kamoni da karfi ya rungume ni"kokarin kwace kaina nakeyi amma yaki sakina,dagewa nayi da iya karfina na tureshi,ai a take ya fadi tun daga saman ya fado har kasa,
Wani irin ihu na saki hade da saukowa daga matattakalar,ina sauka na karasa inda yake da sauri,zama nayi a gefensa na dago kansa naga jini sai suba yake akan kewarsa"wani irin kuka na saki ina kiran sunan shi amma ina shiru,dan kwalin kaina na tire na daure masa kan,na shiga girgiza shi amma ina shiru,irjinsa na shiga danna wa,sai ya shiga yin tari, alhaji sannu alhaji na fada,kai ya geda min,sannun ya shigayin magana,kiyi sauri kiyi sauri kije ki dauko waya ki kira ambulance azo a kai ni a sibiti kiyi sauri karna mutu baby,bana son na mutu yanzu nafi son sai naga dana tukun kafin na mutu,
Karka damu alhaji insha allah zaka ga danka da izin ubangiji,
Shikenan naji kiyi sauri toh,kai na geda masa,sannun na mike da sauri na nufi cikin palo,ina zuwa wayata na dauka na shiga kira ambulance din amma ina babu network alkalla na dau kusan mintuna goma ina goda kiransu amma taki da gudu na kuma fita naje na duba shi,naga har yanzu yana numfashi dan haka ciki na kara komawa,kiran mama na godayi amma taki shiga shima,kara fita nayi na koma wurin shi,
Na shiga rera kuka, Alhaji wllhy duk na gwada kiransu amma taki shiga,
Kinga ki dauko waya ta ki kira matata itta ma likita ce ki fada mata a bundake faruwa,
Kai na sake gedawa na koma ciki,wayarsa na dauka na danawa matar sa kira,abun mamaki sai naga ta shiga,
Kwance take har ta fara bacci sai taji wayarta na ringing hannu ta sa ta dauki wayan,ganin sunan mijinta yake yawo akan screen din wayan ne yasa ta saurin tashi zaune,hade da daga wayan,
Hello ta fada,mai makon taji muryar mijinta sai kuma taji muryar mace,
Wacece ke" me kuma wayar mijina yake yi a hannunki ?"kinga madam yanzu ba lokacin yin wannan tambayar bane,kaga alhaji ne ya fado daga bene whatt ya hakan ta faru,kaga dan allah madam ki fara yin wani abu tukun kafin kiyi min wannan tambayoyin, shikenan,ki saurare ni sosai kiji a bunda zan fada miki,shiru tayi ina jin bayanai da matar Alhaji jabir take min har ta kai karshe,sannun tace...jeki yi yanzu zan kara kiranki,kai na geda sannun na kashe wayan,a bubuwan da ta fada mata min ne naje na hada da sauri ta fita wajen da lema,saka mai leman nayi sannun ta shiga shafa masa mai maganin dana hada a keyan nasa,bayan nagama ne na kara daure wajan sannun na sake komawa ciki,narar da wayan ta na ringing,dagawa nayi, duk a bunda kika fada nayi madam ,okay kije ki kula dashi gani nan zuwa yanzu,tana gama fadar haka ta kashe wayan,
*Bayan minti arba'in*
Tana zuwa cikin tashin hankali ta fito daga cikin mota ta Karasa wajansu"
Bamu saya mun karewa juna kallo ba tace na taimaka mata mu kaishi cikin daki,kai na na geda sannun ta rike kafafuwansa itta kuma ta rike kansa muka nufi ciki da shi,
Kwantar dashi mukayi akan gado, sannun na fita na bar musu dakin,almakashi ta dauka ta shiga yaga rigar dake jikin sa saboda bazata iya tire masa ba,saboda hadda hannunsa ne ya karye,
Tire rigar tayi ta lullubeshi da bargo,sannun ta mike da niyar barin dakin sai ya kamo hannunta da dayan hannunshi wanda baya ciwo,
Juyowa tayi tana kallonsa hade da jefo mai tambaya...wacece itta,kiyi hakuri ki zauna zan miki bayanin komai,kaga tambayarka nakeyi wacece itta?
PA dita ce"dan tana PA dinka sai akace ku dinga yawo kuna zuwa ko ina tare,
Kinga ba abunda kike nufi bane wannan aure ta zanyi,
Aure fah kace eh sosai ma aure ?"
Ai shikenan,fusge hannunta tayi ta bar dakin tana fita ta tarar dani zaune a varanda,zama tayi itta ma,
Humm tun yaushe kuke tare"ta jefah min tambaya,
Bamu dade ba madam shine mutumin da ya min fyade,har na samu ciki,naje ki zubar min da shi kika hanani.......,
*Sakeena ismail Cameroon ce ✍️*
[6/21, 15:24] Mom Muwadda🥰: Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/KpwDZw5aq7C2Pr2NCZ3Ujg
🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑
*DUHU DA HASKE*
*By*
*Sakeena ismail Cameroon*
*(Mom muwadda)*
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*Marubuciyar*
*Bazan zauna da kishiya ba*
*Mijin attajira*
*Mugun uba*
*Duhu da haske typing...✍️*
Page 25&26
Free book
Bismillahi rahmani rahim
*********Bamu dade ba madam shine mutumin da ya min fyade har na samu ciki, naje ki zubar min da shi kika hanani,
Kuma kafin ma nasan ina da ciki kece kika fara fada min,
Kuma kika hanani zubar dashi,ta hanyar bani shawara,dalilin daya sa na bar Cikin kenan.
Kina nufin ni ce na fada miki haka,kuma kina nufin mijina ne yayi miki fyaden nan da kika gayamin ?"tabbas shine yayi min,
Hummm toh a ina ya ganki har yayi miki fyaden,ko da yake ba sai kince wani abu ba,dan na riga da na samu amsar tambaya ta,watoh ke karuwar sace ba,saboda kinga yana da kudi shine kika nani ke masa ko?toh bari kiji yarinya mijina baya sonki bazai taba sonki ba, yaudarar ki kawai yake yi dan babu macen da yakeso sama dani,dan haka ki wuce ki tattara naki eh naki ki barmin gidana,tana kaiwa nan ta mike ta koma ciki.
Sannu alhaji,kai kawai ya geda mata"shigowa nayi dakin,ta kalleni ta fara tambaya ta...wai ba nace ki tafi ba,eh madam jakata zan dauko,na fada sannun na nufi in da jakata yake , daukarta nayi na juya zan fita sai naji alhaji ya kira sunana,baby juyowa nayi na zuba masa idanu,hannu ya mika min alamun nazo,cikin sanyin jiki na karasa inda yake kwance,
Hummm yanzu wannan yarinyar kake kiranta da baby a gabana?"ko da yake dole kace mata baby saboda nasan da yanzu kana da dah da yagirmeta nisa ba kusa ba,kila ma matarsa zata girmi babyn naka,
Ni yanzu ba wannan ba ina so ka fada min matsayi na awajan ka,
Haba hajiyata wannan waca irin tambaya ce" haka,ke matata ce mn,
Ba wannan nake nufi ba alhaji,ina nufin ni da wancan wa kafi so"saboda dazu tace min kana sonta shine nake son sani yanzu.
Kefa rayuwata ce hajiya itta kuma baby zuciyata ce da kuma ruhina,dan haka dukan ku kuna da mahimmanci sosai a rayuwata,
Yanzu kana nufin alhaji wannan yer kankanuwar yarinyar tafini matsayi a wajanka,
Kinga nifah bance haka ba,haka ne mana alhaji tunda ba'a rayuwa babu zuciya da Kuma ruhi, dan haka kana nufin in babu babyn naka bazaka iya rayuwa ba,
Ka kyauta alhaji,tana kaiwa nan ta mike ta tabar dakin, da ido kawai na bita dashi,
Cikin sanyi ciki na karasa na zauna gefen gadon,baby! ya kira sunana, na'am Alhaji gaskiya baka kyauta ba daka fada mata haka,kaga yanzu tayi fushi ta bar dakin.
Baby nifah ban iya karya ba,shiyasa na fada mata gaskiyan a bunda ke cikin zuciya ta,
Naji alhaji yanzu ya jikin naka, humm baby ciwo yakeyi daurewa kawai nakeyi,
Sannu bari naje na sameta tazo mu samu mu kaika a sibiti,toh baby amma ki saya ki saurari a bunda zan gaya miki tukun,toh ina jinka alhaji?yauwa miko min wayata,wayan na mika masa,kasan cewa yasan account number dina dan haka ban jima da mika masa wayan ba naji sako ya shigo cikin waya ta,ina dubawa naga,kudine masu yawan gaske ya turo min,cikin tsoro da firgici na dago na kallesa,sannun na somayin magana...haba alhaji wannan kudin fah na menene,me zanyi dasu,dan ko kudin aikin abba ma bai wuce dubu dari uku ba,amma shine zaka tura min har million50 ni mai zanyi da million 50 gaskiya zan dawo ma da kudin ka,na fada na shiga denne denne a cikin wayata, kinga baby dakata ina da dalilin daya sa na baki kudin nan,dan allah karki mayar min da kudin nan ki ajiye shi a wajanki,
A'a Alhaji bazai yu ba ni dole na mayar maka da kudaden ka,
Shikenan naji zaki mayar min amma dan allah ki bari sai na warke,sai ki mayer min,yanzu kam ki dinga siyo abinci mai kyau da zai kara miki jini da kuma kuzari,da magungunan da zaka iya sha,kafin na warke sai ki mayar min da sauran,
Saboda kinsan baby duk a bunda na baki bazan taba mayer miki da mutuncinki dana karba ba,dan allah ki kara yafe min, shikenan alhaji na yafe miki, Allah ya yafe mana gaba daya, "Ameen" ya amsa,
Bude wancan karamin wardrobe din zaki ga wani ta kardu ki dauko ki kawo min itta"kai na geda sannun na mike na karasa inda ya nuna min,ina budewa naga wasu ta kardu sannun na dauko na kawo mai,wani waje ya nuna min yace na saka hannu,biron dake cikin jakata na dauka na saka hannun sannun na dago na kalleshi hade da cewa..alhaji na saka hannun ga takardun, murmuchi yayi min yace na boyeshi a cikin jakata,
Kamar ya na boyeshi a cikin jakata?"eh ki boye karki nunawa kowa in naji sauki zan fada miki komai,kai na kawai na geda sannun na saka ta kardun cikin jaka.
Toh alhaji bari naje na kirawo ta karta tafi mu rasa motan da zata kaimu a sibitin,
Kai ya geda min sannun na mike na fita, Zaune take tana kuka,cikin sanyin jiki na karasa,na zauna kusa da itta,kallo daya tamin ta dauke kai,
Dan allah madam kiyi hakuri,wllhy badan cikin mijinki dake ciki na ba,da wllhy babu a bunda zai hadani dashi dan tun ranar da yayi min fyade naji duk duniya babu wanda na sana sama dashi,
Zaki iya hada min coffee?eh sosai ma mai zai hana bari naje na kawo miki, Kai kawai ta geda,mikewa nayi naje na hada mata kofi, ina fitowa naganta rataye da jakarta,toh madam ina kuma zaki bayan ga coffee na kawo miki,
Ki bar coffee na fasa sha tafiya zanyi,tana kaiwa nan ta nufi inda tayi parking din motarta,budewa tayi ta shiga,ta rufe,da sauri na karasa wajanta tare da fadin...haba hajiya ta yaya zaki tafi bayan baki saya mun dauko shi mun kaishi a sibintin ba,
Kinga kije ki kira ambulance din sai yazo ya kaishi a sibitin,haba madam ke ma fah likita ce me zai hana ki taimaka masa, kinga ni likintan haihuwa ce"dan haka babu a bunda zan iya yi masa tana kaiwa nan ta yiwa motar ta key,ta bar gidan.
*Washe gari*
Yen sanda ne cike a cikin dakin sai faman bincike suketa yi,ni kuma ina zaune a varanda tare da wata yer sanda ga ankwa a hannuna!
Kallon mai gadi daya daga cikin yen sandan yayi ya fara magana kamar haka..kai kace kaine mai aikin sa ko,kai jibril ya geda alamar eh,toh sanda abun ya faru kana ina?"wllhy yellabai sanda abun ya faru bana gidan, mai gida ya ai Keni na tsiyo masa mai saboda zasu koma sai suka ga mai dinsu yakare, toh ni dai sanda na fita suna cikin mota,bayan na dawo ne na sameta tana kuka dana tambayeta shine ta fadamin a bunda ya faru,shine ni kuma naji ban yedda da itta ba shine na kiraku, jibril ya karashe magana cikin kuka.
Okay ka dauki waya ka kira matar tasa kace mata tazo muna nemon ta,kai jibril ya geda,a take ya dannawa dr hauwa waya,
Kwance take tana baccinta kamar babu a bunda ya faru taji wayarta na ringing,dagawa tayi ba tare data duba waye ba,
Jin muryar jibril na kuka ne yasa ta fadin ya akayi jibril meye faru?"madam yellabai ya mutu dan allah kizo,ai bata bari jibril ya karasa ba ta ajiye wayan cikin tashin hankali ta zira hijabi akan rigar baccin dake jikinta ta bar gidan,tana fita ta kwallawa dreva kira,da saurin dreva ya fito,gani hajiya,kaga ka kai ni WUDIL, Kai dreba ya geda sannun ya kunna mota ya bude mata bayan mota ta shiga shima ya zaga ya shiga gaba,sannun yayiwa motar key suka bar gidan.
Tuki yake a hankali tace ya kara gudu,dan haka tafiyan da zata kaisu awa daya sai gashi sunje a minti 35 ,suna zuwa tun kafin dreva yayi barking ta balla murfin motar ta fito ta nufi inda yen sandan suke.
Ina ganinta na mike,na karasa wajanta ina fadin..dan allah madam ki fada musu gaskiya dan allah kice musu bani bace na kashe shi ba wllhy ban kasheshi ba,amma abun mamaki sai naga dr hauwa ta daure fuska hade da kallon yen Sanda,wai meyeke faruwa ne yellabai naganku cike anan,kwashe komai daya daga cikin yen sandan yayi ya gaya mata,ya kara da cewa wai tace kinzo nan jiya da daddare kafin mijinki ya rasu, shine nake jira naji haka ne ko kuma ba haka bane ?
Gaskiya ni yellabai karya take min,ni tunda na dawo jiya daga wajan aiki da yamma ban kuma fita ba,amma na gwada number alhaji kafin na kwanta bacci amma taki shiga kasan cewa babu network sosai a wannan gidan shine kawai na hakura na kwanta, saboda dama kafin ya tafi yace min ba sai na jira shi ba,in lokacin kwanciya yayi Kawai na kwanta,
Toh ni bamma dauka bai dawo gida ba,saboda ya saba dawowa bayan nayi bacci,kuma da yake jiya tunda na kwanta ban farka ba sai dazu da jibril ya kirani,
Kila ta samu tabin kwakwalwa,
Gaskiyar dai,kam dan tun dazu sai fadi take kinsan komai kinzo nan kafin ya rasu,
Kunga ni dan allah muje ku nuna min mijina,ta fadi hade da rushewa da kuka.
Yen sanda na gaba tana binsu a baya, gaskiya madam kiji tsoron Allah ki fada musu bani bace na kashe alhaji ba,amma ko kallon inda nake batayi ba,
Suna zuwa dakin ta bude gawan,ta fashe da wani irin kuka.sai da wata yer sanda ta kamota suka bar dakin.
*Bayan awa biyu*
Kafin a ce me dangi da abokan arjiki sunji labarin rasuwar jabir Abdul Rahman ambassador,ya rasu kuma budurwar sa ce ta kasheshi saboda tana daure da cikinsa shiyasa ta kasheshi ta ballaki dukiyar daya bari,
Zaune take a sibitin babu a bunda ya dameta duk da kuwa tasan bata kwana a gida ba Amma bata damu ba,saboda tasan ko babu komai zata samo musu kudi.
Kasan cewa TV dake cikin dakin a kunne take a take kuwa aka saki sanarwan mutuwar jabir Abdul Rahman ambassador,
Jabir Abdul Rahman ambassador ya rasu ne yau a gidan shi dake garin wudil kuma sakamakon binciken da mukayi ne ya tabbatar mana da cewa PA dinsa kuma budurwar sa ce ta kasheshi,amma har yanzu taki amsar lefin da ta aikata,saboda a duk sanda zata bude bakinta fadi take matar marigayi jabir tasan komai,saboda taxo wajan, bayan mun kira matar marigayi jabir mun tambayeta take sheda mana itta jiya tayar motar ta ma ta fashe dan haka babu inda taje,a yanzu haka mun kama Afiya abubakar iro mun kulleta,kuma dai kun san ukuncin wanda ya aikata kisan kai,dan haka,in mun tattara sauran baya nan zamu mika afiya abubakar iro a gaban kotu domin yanke mata hukuncin dai dai da a bunda ta aik......wani irin tarine suka faraji suna juyowa suka ga abba ne yake tari ga kuma jinin da yake fitowa daga bakinta,kuka Mohseen ya saki hade da karasa gaban abban nasu,zama yayi a gefensa abba na ganin haka ya kamo hannun Mohseen ya shigayin manga a hankali, Mohseen beautyna! baza tayi kitsa kai ba saboda nasan wacece itta nasan ta gaba da baya,dan allah fatima kiyi wani abu kar a kashe min itta,ya fadi yana kallon mama da take ta faman zubda kwalla,karka damu abban afiya insha allah zanyi iya baki kokari na,
Shikenan nagode fatima kuma dan Allah ki taimaka ki ja yayanki a jiki ki nuna musu kauna,saboda suna bukatar ki matuka,haba abban afiya wai yanzu kana nufin bana nuna musu kenan ? a'a ba haka nake nufi ba,amma ki kara akan wanda kikeyi,yana kaiwa nan ya shiga furta kalmar shahada,daga nan kuma komai nashi ya saki.
Wani irin kuka da ihu Mohseen ya kurma dashi daya sa likitocin shigowa dakin a guje suna tambayar lfy,
Sannun suka karasa gaban abba gwaje gwaje sukayi suka ga Allah yayi masa rasuwa dan haka zanin gadon suka ja suka rufeshi da shi,
Kuyi hakuri Allah da yafi mu sonshi ya dauki abunsa suna kaiwa nan suka bar dakin.
*Bayan sati daya*
Sanda mutuwar Abba ya riskeni haukacewa ne kawai banyi ba,sakama kon jin mutuwar abba da nayi ne yasa ni yin bari,koba komai naji dadi zubewar cikin,duk da kuwa ba ni ce na zubar da shi ba, naji mutuwar abba ba kadan ba ga kuma irin sanar mamata dana karaji saboda gani nake duk a bunda ya faru itta ta ja mana,da farko itta ta sani na raka jabir wudil na biyu kuma bata ga a bunda ya aikata min ba,tazo ta kara shirya mu,dalilin shiryawan da mukayi ne na zo na kara rakashi wudil din har wannan abun da ya faru yazo ya faru,
Da farko da iyayen jabir suka gane ida dauke da Cikin dansu,cewa sukayi a bari sai na haihu,sannun za'a yanke min hukunci,
Amma tunda na rasa cikin nan,suka yanke shawara za'a yanke min hukunci da wuri, saboda dama saboda cikin ne yasa akace a daga.
*Bayan kwana biyar*
Kudin da alhaji jabir ya bani ne a ciki na dauka na bawa mama taje ta samo min lawya,kasan cewa kudin ba kadan aka bashi ba,dan ma mama ta rage wani a bu,amma duk da haka yayi tsayin dakan wajan ganin na kubta daga cikin wanna halin dana shiga,
Bincike yaje yayi a WUDIL,inda ya samu CTTV kemera,dake cikin dakin, har ma dana gidan gaba daya,inda yaga sanda afiya take tattaunawa tare da dr hauwa,har lokacin da tace mata taje ta hada mata coffee din,
Bayan tafiyar afiya kitchen ne cikin sauri ta mike ta shiga dakin,tana shiga ta zauna gefensa kamar gaske,sai data samu ta dauke mai hankali sannun ta dauki daya daga cikin Pillow's dake kan gadon ta danna kanshi dashi,sai mutsu mutsu yakeyi amma taki tirewa har sai data tabbatar ya dena numfashi sannun ta tire pillow hade da mikewa ta dauki jakarta tayi hanyar waje,tana fita suka hadu da afiya ta kawo mata coffee din, a afiya ta kawo cewa tayi lfy zatayi anan ne afiya tayi da itta su kaishi a sibiti amma taki.
Mutane cike suke a cikin kotun inda alkali ya nemi da lawyan wanda ake kara ya fito,fitowa barista lukman yayi,ya bawa alkali shedan daya samu a gidan jabir dake WUDIL!
Bayan alkali yagani ya kuma gamsu da komai,a take aka wanke ni daga zargi,
A take kuma aka kama dr hauwa inda alkali ya yanke mata ukuncin zama gidan kaso har karshen rayuwar ta,sakamakon wahalar da su da tayi taki amsar lefinta da wuri.
*Tunani*
Tana dawowa daga WUDIL ta jefar da takalmin ta tada je dashi a kondon shara,ta kuma sace duka tayoyin motarta,ta tire CTTV kemera dake wajan gaba daya tasa ka a shara,sannun ta shiga ciki ta kwanta,
Ta ya akayi na manta ban tire na wancan gidan ba ta fada a cikin zuciyarta a lokacin data dawo daga cikin tunanin.
Ke malama ki ban hannunki nace a sa miki ankwa,
Hannu ta mika musu inda suka tire ankwan dake hannun na suka saka mata,
A haka dai kowa ya watse, muma muka tattara muka koma gida.
*Bayan sati biyu*
A yanzu ba dama na ce zan fita,dan ina fita in mutane suka ganni suyi ta cewa ga karuwar alhaji jabir Abdul Rahman ambassador,wasu kuma suce maganin mai kwadayi kenan Allah ya kara,shiyasa daga baya na dena fita daga gidan gaba daya,
*Bayan kwana goma*
Wai afi yanzu a haka zaki taci gaba da zama haka bazaki samo aikin yi ba,kindai san Mohseen bai kai da zai je ya nemo mana a bunda zamuci ba,
Naji mama zan samo amma ni gaskiya yanzu bazan kara zuwa wajan wani da zummar nemon aiki ba ?zan dauki wannan kudin na bude karamin kanfanina na kuma samo ma aikatan da zasu dinga tayani kula dashi"
Shikenan hakan ma yayi, amma fah dole ki nemo mana gida a wani waje daban da zamu zauna mutashi daga wannan unguwar,saboda kinga idon mutane yanzu yana kan mo, shikenan mama amma fah ni bani da wanda zai nemo gida,
Karki damu akwai wani abokin mahaifina zan mai magana ya nemo mana gida saboda dinlali ne shi,
Shikenan amma dan allah ki tafi ina so zan dan kwanta,
Shikenan mama ta fada sannun tasa kai ta bar dakin.
*Bayan shekara daya*
Yau shekarata daya da bude kanfanin sai da a tamfopin da shadda da kuma leces kuma Alhamdulillah komai yana tafiya dai dai,dan abun sai son barka,
A yanzu muna zaune ne a unguwar nasarawa GRA,
Sanda mama ta samo gidan dana je na gani ba karamin balayi mukayi da itta ba,nace mata gidan yayi mana girma deyewa,kuma kudin yayi yawa mu nemo gida dan ma dai dai ci mutsiya amma tace lallai sai mun siya,a haka na dau Millon 20 na siyo gidan, bayan na gama siya tace lallai sai na samo security's da zasu kula da gidan,da kuma yen aiki da zasu mana girke girke da share share,dana nuna mata bani da kudin da zan dauko wayen nan a bunda ta lissafa,bata ce min komai ba,
Bayan kwana biyu naga security's da yen aiki,abun ya bam mamaki sosai,dana tambayesu cemin sukayi mamace ta daukosu,nayi mamaki sosai da sukace mamace" ta dauke su,a zuciya ta kuma nace toh a ina mama ta samu kudaden da zata dauko masu aiki da security's ?"bani da mai bani amsa"dan haka na share kawai naci gaba da sabgogina.
sai wata rana dana nemi takardun gidan da alhaji jabir ya bani na rasa,dana tambayeta nace min itta ta dauka ta siyar da gida ta dauki yen aiki da security's dashi,
Bance komai ba na gyaleta,
Dagowa tayi ta kallesa,tace..kasan menene yaya Habib kan shi ya girgiza alamun a'a,wllhy in kaga a bincin da mama takeci sai ka zaci na mutun biyar ne saboda yawanshi,kuma tana gama ci bazata dauka ta bawa yen aiki ko almajirai ba a shara zata saka,gobe ma haka zatayi,in kuma taro ko wani Abu ya tashi toh itta zata dauki nauyin yiwa kawayenta komai,abun na damuna, bata taba zama damu ta tambaye mu damuwar mu ba"in kaga tazo wajena toh kudi take bukata tana gama karba kuma take kara gaba sai in sunkare kuma zata dawo.
Wannan itta ce labari na yaya Habib.......,
*Cigaban labari*
Sai mun hadu a wani page din domin ci gaba labari,
*Sakeena ismail Cameroon ce ✍️*
[6/21, 15:24] Mom Muwadda🥰: Utilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/KpwDZw5aq7C2Pr2NCZ3Ujg
🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑
*DUHU DA HASKE*
*By*
*Sakeena Ismail Cameroon*
(*Mom muwadda)*
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*Marubuciyar*
*Bazan zauna da kishiya ba*
*Mijin attajira*
*Mugun uba*
*Duhu da haske typing...*✍️
Page 27&28
Free book
Bismillahi rahmani rahim
*Ci gaban labari*
********"Sorry my Beauty gaskiya labarinki ya ban tausayi, I'm so sorry kinji, Allah kuma ya jikan abba yayi masa rahma, "Ameen "yaya Habib ta fadi cikin kuka, haba Beauty kukan nan ya isa haka,wllhy yaya habib in na tuna nice silar mutuwar abba sai inji na sani kaina,sai inji da ma na mutu nima a lokacin,dama ban fito daga gidan yarin nan ba,dama an kasheni,wllhy haka nake ji a duk sanda na tuna,
Subhanalla haba ina ganinki me illimi amma shine kike fadar irin wayennan maganganun!ina so ki sani abu guda daya shine ko wannan abun ya faru dake ko bai faru dake ba dole abba zai mutu in kwanan shi yakare!
"Dan kaha ki kwantar da hankalinki, ba saboda wannan abun daya faru dake ne yasa abba ya mutuwa ba ?son da yake miki da Kuma a bunda ba kece kika aikata ba aka dora miki shine ya sa abba jin haushin abun har zuciyar shi yazo ya buga har ya rasa ransa kangani kagani ko kaima kace saboda a bunda abba ya gani a ne ya sashi mutuwa,kasan Allah yaya Habib lefina ne nida mama mune muka karasa abba, shiiii in har bakiya son bacin rai na toh kar na kara jin kin fadi haka kinji, Kai kawai ta iya gedawa.
Okay toh ni bari nazo na tafi,ya fada yana mikewa annunsa yaji ta rike mai hannu,kallon hannun nasa yayi sai ya kalleta,lokaci daya kuma sai ta sakar mai hannu,
Ya dai?ka tuba lokaci kuwa"eh nagani karfe 9 toh kuma shine zakace zaka tafi yanzu,
Toh in ban tafi ba ya kike so nayi?a kwai wani daki ka kwana in yaso gobe da safe sai ka tafi,
Humm bakiya tsoro kar nima nayi miki fyade kamar yanda wancan dan iskan yayi miki, Allah ya jikashi da rahma,
Hummm kaima kace dan iska kaga kuwa sunan dan iska da kuma mutu min kirki ba daya bane"
Wannan ba hujja bace beauty saboda ba a goshi ake rubuta ga dan iska ko mutumin kirki ba,
Yanzu ranar ki ta farko da kika fara haduwa da alhaji jabir din kin dauka zai iya aikata wanna mummunar aikin daya aikata miki ne ?
A'a toh kingani karki kuskura ki yedda da mutun lokaci daya,
Nasani yaya habib amma kai"ka bambanta dasu,taya kika san na bambanta dasu? Saboda halayenka masu kyau ne haka ma iyayenka na gari ne,dan haka na tabbata sun baka tarbiya mai kyau,
Toh amma...?kaga dakata yaya habib mu bar wannan maganar,
Nidai a bunda na sani shine bansan meyesa zuciyata ta yedda da kai dari visa dari ba,
Dan haka dan allah kar ka bi ta wannan hanyar ka chutar da zuciya ta duk da kuwa nasan ba haka kake ba,amma shedan babu a bunda bazai saka mutun aikatawa ba,
Shikenan ni bari na wuce dare na karayi,
Okay babu damuwa tunda kaki kwana,ko zaka bawa mai gadi na key din motar sai ya kaika,
Wani irin harara ya dalla mata dashi,sunkuyar da kai tayi kasa tana wasa da zoben zinarin dake hannunta,
Bazaki rakani ba taji ya fada,tana dagowa taganshi a bakin kofah,bin bayan shi tayi har bakin kofar fita,
Murmuchi yayiwa mai gadi yana fadin toh abokina ni zan wuce,
To yellabai angama binciken kenan?eh angama amma fah kar maganar dana fada maka ya saka ka bar gidan nan, ka bari in na zo gobe zan sallameka da kaina, saboda ni ba police bane wasa kawai nayi maka,
Yanzu kana nufin kai ba dan sanda bane ?eh kwarai ma kuwa kanwata ce ta gudu tazo ta siyi gida anan shine na gado inda take dana zo shine ka hanani shiga shiyasa nace maka ni dan sanda ne"ya karashe maganar yana danyin murmuchi.
Yauwa Beauty ki hada kayanki gobe da safe zanxo na daukeki,
Ka dauke ni muje ina yaya Habib ?
Ba kince kin yedda dani ba?"eh sosai ma,toh in har da gaske kin yedda dani toh kiyi a bunda na fada miki,
Shikenan yaya zanyi kamar yanda kace Allah kikaye hanya ya kuma kaika gida lfy, murmuchi ya danyi sannun ya amsa da Ameen dan ba karami jin dadin addu'ar yayi ba,
Juyowa yayi ya bude karamin gete din gidan da niyar tafiya sai yaji ta kira sunan shi...yaya Habib ! juyowa yayi ya zuba mata ido,tana ganin yanda ya kura mata ido tayi sauri sunkuyar da nata kasa,dama nace dan allah in ka koma gida ka kirani ka fadamin,
Okay babu damuwa yanda kace haka za'ayi ya fada hade da murmusawa.
*Washe gari*
Meye kawoki gidan mu da sassafen nan haka naja ?wani irin harara naja ta dallawa safna,
Daga tambaya shine zaki harareni,a toh ba dole na harareki ba, bayan kuma kinfi kowa sanin a bunda ya kawoni,ni bani kadai nazo bama tare nake da aunty basira dan haka gwarama ki tashi muje mu sameta kartace mun shanyata dan kin san halinta tsarai,
Dan yatsine fuska safna tayi dan har ga allah baccin baiyi sheta ba ta zo ta tashe ta"
Dan Allah malama tashi muje,naja ta fadi hade da kamo hannun safna ta soma mikar da itta,
Mikewa safna tayi ba dan ranta yaso ba tabi bayan naja suka fita suka nufi palo,
Sannun dazuwa aunty basira "wani irin harara aunty basira tayi musu,
Murmuchi safna ta danyi hade da sosa keya.
Yi hakuri bacci nakeyi ta tashe ni!
Naji karaso muyi magana kara sowa safna tayi ta zauna a gefen basira,sai ya kasance suna fuskantar juna"
Yauwa safna ya ake ciki ne kin samo min number nashi kuwa?"
*Kwana uku da suka wuce*
Safna ce zaune a gidansu kawarta naja yauwa naja kinsan menene kuwa ?"a'a kawata sai kin fada,wllhy yau naga habib Muhammad Habib yazo kanfanin da nake aiki,wai da gaske kike safna ?sukaji an fada a bayan su"juyowa sukayi duka su biyun suka zubawa wacca tayi maganar ido,
Wata matashiyar budurwace da bazata wuce shekaru 25ba tana da gaske dai dai gwargwodo,amma hasken nata na mai ne, fuskarta yana da dan fadi kadan, sai dan madai dai cin hancinta,gajeriya ce"dan ko su safna da ta girma ma sunfita tsayi,sanye take da wani material mai masifa kyau,kallo daya zaka mata ka fahimci ba karamin jin dadi takeji ba,dan yer babban gida ce sosai,dan mahaifinta yana daya daga cikin attajiran garin,su biyu ne kadai aka haifa,itta ce babba sai kanwarta naja'atu sai itta basiran,sai a bunda suke so sukeyi a gidan,
Wai bada ku nake magana ba kuka share ni ta fada a lolacin data karaso ta zauna a daya daga cikin kujerun dake cikin palon hade da dora kafah daya kan daya.
Eh yazo kanfanin mu"kuma kin tabbata shine?eh na tabbata aunty basira, gaskiya ban taba jin wani abu daya sani farinciki irin wannan ba,basira fada tana murmuchi.
Yanzu kinsan mai zaki min safna, kai safna ta girgiza alamar a'a ? ina so ki samo min number dinshi a wayan mai gidanki,zaro ido waje safna tayi tana fadin gaskiya aunty basira kiyi hakuri amma gaskiya bazan iya aikata a bunda kika sakani ba,safna na gama fadar haka ta mike ta dauki mayafinta tayi bakin kofah,
In nace zan baki 2 million fah zaki samo min? sayawa cak safna tayi daga tafiyan,itta bata juya ba itta bata tafi ba.
Dake nake safna nace in na baki 2 million zaki samo min ne "
Zan samo miki amma ki bari sai na samo sai ki bani kudin tana kaiwa nan ta bar bakin kofar.
*Ci gaba*
Ban samo ba saboda a wacca nake tunani samo miki din kwana biyu bata zuwa wajan aiki,saboda tana da wata yer mas'ala,a yanzu haka ma bata gidan su,amma insha allah zan samo,amma ki sani ko na samo miki ba lallai ne ya daga wayar ki ba
Kinga malama ke dai kiyi kokarin samo min,
Shikenan zan....sai kuma tayi shiru bata karasa maganar da tayi niyar fada ba,
Ya dai safna!
Wllhy akwai mas'ala, mas'ala kuma?"eh sosai ma, jiya daya zo nemon aunty afiya nace masa bata nan akwai wata ta karda daya bani yace na kai mata tasa hannu saboda yana son zai koma gobe,kinga kuwa yau ne Kenan zai tafi,yanzu bansan mai zanyi ba,ai basira najin haka ta mike tayi hanyar waje suka bita da kallo har ta fice.
*Jiya da daddare*
Sai wajan karfe 11 na dare ya iso gidan,tarar da su daddy yayi saye a sakar gidan sai masifah yake ta ,sai yiwa masu tsaro fada yakeyi ta inda yake shiga bata nan yake fita ba wai meyesa suka barshi ya fita shi kadai,in kaga yanda yakeyi sai ka dauka Habib din karamin yaro ne"su dai hakuri kawai suke bashi.
Suna cikin haka sukaji anyi hone da sauri mai gadi ya wangale gete din chusa hancin motarsa yayi ciki.
Wajan parking yaje yayi kafin ya fito har daddy ya karaso wajan.
Yana fitowa yaji daddy ya rungume shi,yana fadin..haba my son meyesa baka dawo da wuri ba,ina kaje haka,kaga daddy kayi hakuri, ba gashi na dawo ba,yanzu dai kazo muje ciki nayi maka bayanin komai Habib ya fadi hade da riko hannun daddy,suka nufi bangaren sa dan baya so kowa yaji maganar da zai tattauna da mahaifinsa ko da kuwa hajiya Maimuna ce"
Suna shiga cikin palon,ya kulle da sakata suka nufi bedroom,
Kan kujerar dake hade da gadon yayiwa daddy ma sauki shima zama yayi yana fuskantar daddy kana ganin yanda ya nisu kasan maganar da yake son yi mai mahimmanci ne sosai.
Habibi da alama maganar da kake son muyi yana da mahimmanci sosai,tabbas daddy yana da mahimmanci,
Labarin da afiya ya bashi ya kwashe ya gayawa daddy babu a bunda ya boye masa,
Gaskiya basuyi dacen uwa ba allah dai ya sa ta gane gaskiya ta shiryu, Allah kuma ya baka sa'a taimaka musu kai ma, Ameen daddy,ina so zan tafi da itta Dubaï gobe in ka amince"dan ban yedda da zamanta a wancan unguwar ba,ina so kaninta Mohseen kuma na kaishi wajan aunty maryam kafin komai ya lefah, shikenan my son hakan ma yayi badan a unguwar nan suke ba ma da ko anan gidan ma zai iya zama amma yanzu dai yanda ka fada min shawaran da kukayi da itta afiyan gwara ya je gidan maryam din zaifi,
Haka ne daddy nagode sosai da goyon baya daka bani Allah ya kara girma da nisan kwana "Ameen ya allah my son Allah yayi maka albarka, "Ameen my dad i love you so much,i love you too my son,kaci a binci kuwa? a'a daddy banci ba,toh bari naje na kawo maka"a'a dad kasan bana son cin abinci in dare yayi sosai,dan haka ruwa kawai zan dan watsa sai na kwanta, shikenan son bari na hada maka ruwan saboda nasan ka kaji sosai ya fada yayi hanyar toilet din,
Saurin rike hannun shi yayi , haba daddy ka dawo dan allah zan hada dare yayi muje na rakaka part dinka ka kwanta,
Shikenan son tunda baka so muje,
Fita sukayi daga part dinsa,suka nufi part din daddy, har bakin kofar palon ya rakashi yayi masa sai da safe sannun ya juya ya koma part dinsa"........,
*Sakeena Ismail Cameroon ce✍️*
[6/21, 15:24] Mom Muwadda🥰: Utilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/KpwDZw5aq7C2Pr2NCZ3Ujg
🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑
*DUHU DA HASKE*
*By*
*Sakeena Ismail Cameroon*
(*Mom muwadda)*
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*Marubuciyar*
*Bazan zauna da kishiya ba*
*Mijin attajira*
*Mugun uba*
*Duhu da haske typing...✍️*
Page 29&30
Free book
Bismillahi rahmani rahim
**********Bayan ya koma part dinsa"kayan jikinsa ya rage sannun ya nufi toilet domin watsa ruwa, sai da yayi kusan mintuna goma sha biyar a ciki sannun ya fito daure da tawal a kugunshi,zama yayi akan kujeran dake gaban mirror sannun ya dau man shafawa ya shiga shafawa a jikinsa,
Bayan yagama shafa man mikewa yayi ya karasa gaban wardrobe ya bude ya tiro rigar bacci mai gobon hannu haka ma wandon dogone"
Saka kayan yayi, yana gama sakawa,ya shimfida Sallaya ya tada sallah,
Rama sallolin biyu da ake binshi yayi,watoh sallar magriba da i'sha,
Yana idar da Sallah bai saya yin askar ba ya mike ya nannade sallayar ya ajiye,sannun ya dauki remod ya kara gudun AC sannun ya hau gadon ya kwanta bayan yayi addu'a"
Tun a subaha daya tashi bai koma ba, wayar sa ya dauka ya kira number Yusuf bugu biyu ya dauka,
Hello ranka ya dade,yauwa Yusuf kana da number Mohseen ne ?eh ina dashi ranka ya dade, okay ka turomin yanzu ina jira, okay bari na turo maka ya fada yana kashe wayan,
Bai fi minti biyu da kashe waya ba sai gashi ya turo masa number din.
Kiran number din ya shigayi,
Zaune yake ya idar da Sallah kenan yaji wayarsa na ringing daukar wayan yayi ya duba,ganin bakuwar number ne ya sashi saurin dagawa dan a tunaninsa ya dauka afiya ce"
Aunty Afi jiya baki kirani ba na shiga damuwa sosai,shiru Habib yayi yana sauraran yaron, lokaci daya yaji son yaron da kuma tausayinsa ya kamashi,
Kanina ba aunty afi bace amma nasan inda take a yanzu haka ma itta ce tace na kawo mata kai,dan haka ka nitsu sosai ka saurari a bunda zan gaya maka,toh,yauwa ka hada duk a bubuwanka masu mahimmanci a cikin jakar da kake zuwa makaranta dashi yanda in ka fito babu wanda zai zargi wani abu,kar ka dau ko kaya kala daya in kazo zan siyo maka wasu kayan,amma uncle kayan nawa fah suna deyewa,in na tafi ina zan samo irin su, murmuchi Habib ya danyi tare da shafah dan karamin gemunsa daya dan tara,
Kaga kanina zan siyo maka kayan da yafi naka yawa kaji?zaro ido waje Mohseen yayi,tare da cewa Uncle kayan fah zasu kai kala dari,dariya ya danyi saboda shi dariya ma ya bashi, wai kaya kala dari kawai yake cewa masu yawa,sai da yagama yin dariya sa,sannun ya ci gaba da magana....kaga kanina kayanka basu deyewa ni zan siyo maka kala dari biyu kai dai kazo,kaji? magana Mohseen zaiyi amma ya kasheshi ta hanyar cewa,kaga lokaci na kurewa kayi a bunda na gaya maka,na baka minti goba ka gama ka sauko zan yiwa Yusuf Magana in ka fito shi zai kawoka inda nake"dan haka in ka fito idan dreve da yake kaika makaranta yace zai kaika kace masa kai Yusuf kake son ya kaika kaji,toh uncle, good oya yi maza! maza!! ka sauko kar mama ta tashi,kai yaron ya geda sannun ya kashe waya,a bubuwan sa da suke da mahimmanci sosai ya shiga hadawa,duk Kayan makarantar shi ya dauka ya saka a Cikin jakar,
Bayan Habib ya kammala waya da Mohseen ne ya sake kiran Yusuf yana dagawa yace masa yanzu Mohseen zai fito,dan haka ya dauke sa,
Kwatancen inda zasu hadu yayi masa,sannun ya kashe wayan,mikewa yayi shima ya fada toilet wanka yayi ya shirya cikin farar tishet da farin trousers ya dora bakin suit akai,gaban mirror ya karasa ya dauki a gogon zinarin dake kai ya daura,katon brush din take kan dressing mirror ya dauka ya kara kwantar da gashin kansa da yake kwance lub lub,ga kuma baki da shekin da yakeyi shiyasa yawanci in yazo Nigeria yake saka Cap amma yau sai yaji baya son sakawa dan haka turarukan sa kawai ya dauka ya kara fesawa,ya dauki bakin kobacu din daya ajiye ya saka,sannun ya dauki key din motarsa ya fita ya kulle dakin ya bar part din,ya fita ya nufi wajan ajiye motoci,tun kafin ya karasa wajan motar tashi ya kunna dan haka yana zuwa ya bude murfin motar da niyar shiga sai masu saronshi suka karasa da sauri suna gaishe shi hade da tambayarsa inda zasu,kamar zai ce su zauna,sai kuma ya tuna irin yanayin da Dad dinsa ya shiga jiya da kuma irin fadan da yaga yanayi musu kawai ya mika daya daga cikin masu basa kariyan da yafi yedda dashi key din motar da hannu ya nunawa sauran dasu koma wajan zamansu,shi kuma ya shiga mota, Arafat yaja motar suka bar gidan,
Can karshen layin yaga wani mota a pake dan haka yace wa Arafat daya saya,
Kaga saya anan, Arafat,sayawa Arafat yayi, shikuma ya shiga kiran number Yusuf, Yusuf na dagawa,yace... Yusuf kuna wajan da nace ku sameni ne ?"eh yellabai tun dazu muna can dan mun kai mintuna goma sha biyar ma da zuwa,okay gamu a bayanku kuzo,
Okay gamu nan zuwa,sannun ya kashe wayan,kallon Mohseen yayi da yake kallon sa tun sanda ya fara waya da habib,fito muje gashi can,
Kai Mohseen ya geda sannun ya sauko daga cikin motar suka nufi inda su habib yayi parking,
Kwankwasa glass din motar yayi, Arafat ya sauke glass din,
Sannu ko,yauwa sannu ga mai gidan nn a bayan mota,
Habib najin haka ya sauke glass din shima,ya leko da kansa,
Yusuf karaso mana, karasowa Yusuf yayi cikin fara'a, yellabai barka da asubaha ?yauwa barka dai Yusuf,wannan ne kanin nawa kenan ya fada yana nuna Mohseen dake rakube a bayan Yusuf tun sanda yaga habib,eh shine yellabai,
Okay kazo mu gaisa,ina kwana Mohseen ya fada,daga inda yake,
Lfy amma ni ba irin wannan gaisuwan nakeso ba,ko da yake shiga mutafi kila in kaga auntyn ka zaka yedda mu gaisa,
Zaro ido waje Yusuf yayi lokacin da yaji habib ya ambaci sunan afiya,
Yellabai anganta ne ?eh na gano inda take Amma karka fadawa kowa har ma da mama, toh meyesa kar a gaya mata, kaga ta damu da batar tata ne"a'a ko kadan bangani ba,okay dan haka karka kuskura ka gayawa kowa,kai din ma saboda yedda da afiya yake maka ne yasa nima naji na dan yedda da kai.
Shikenan ranka ya dade duk a bunda kace haka za'ayi,yauwa godiya nake Yusuf,ba komai yellabai ai yiwa kaine,
Okay shigo mu tafi Mohseen,dan allah ka tabbata wajan aunty na zaka kaini ba siyar dani zakayi ba,
Shi abun ma yaso bashi dariya amma ya dage ya hadiye dariyarsa,yace insha allah ba siyar sa kai zanyi ba, murmuchi Mohseen yayi sannun ya bude gaban mota ya ya shiga dan bazai iya zama da wannan balaraben ba,sai shegen kyau kamar aljani,ya fada a zuciyar sa,abun mamaki sai yaji yana cewa toh Mohseen ni kake cewa kamar aljani,cikin mamaki Mohseen ya juya yana kallon sa sai kuma yayi saurin dauke kai saboda kwar jinin sa bazai barshi ya kalleshi ba,
Sorry uncle bazan karaba,okay ba komai kanina,
Toh Yusuf ka turomin account number dinka in na zauna sai na turo maka wani abu ko,
Toh insha allah yellabai godiya nake sosai,
Okay babu komai sai munyi magana,
Muje Arafat,toh mai gida,gada glass din motar daya sauke dazu yayi sannun ya ja motar suka bar wajan.
Tana bacci taji ana mata knocking,mikewa tayi daker ta nufi bakin kofar ta bude idonta ne ya sauka akan na kaninta haka ma bangaren Mohseen,tunda yayi knocking yake kallon bakin kofar dan haka yana ganinta ya fada jikinta hade da sakin kuka,itta ma kukan ta fashe tashi tanayi tana shafah bayan kaninta,
Kanina waye kawoka nan ?dagowa daga jikinta Mohseen yayi ya juya yana nuna habib,
Kallon inda Mohseen ya nuna mata tayi yana nan saye ya zuba musu idanu yana kallonsu dan ba karamin burgeshi sukayi ba,kallo daya zaka musu ka fahimci shakuwan dake sakanin su,yaya Habib hmmm ya amsa ashe kai ne,kayi hakuri dan allah Ban kula da kai ba,humm taya za'a kula dani tunda anga kani,shiru tayi batace komai ba sai ma kara sowa da tayi ta fada jikinsa hade da facewa da kuka,
Ohhh good wai me haka ne Beauty ko so kike na maida shi ne "saurin girgiza kai tayi tana share kwallan daya zubo mata,
Okay toh maza ki goge wannan hawayen karna kara gani kinji,
Kai ta geda sannun tace musu su shigo ciki,
Ciki suka shiga gaba dayan su,
Yauwa bari naje na dafa muku wani abu dan nasan ba wanda ya kariya a cikin ku,
Toh aunty afi kiyi sauri ki defah dan wllhy wani irin mugun yinwa nakeji,saboda tun jiya da rana rabona da naci a binci,dan tun wanda naci a school,
Meyesa ?habib da afiya suka hada baki wajan fadi.
Kece baki kirani jiya ba shiyasa,ohhh good haba kanina meyesa zaka bar cikinka da yinwa, kar na kara gani ka bar cikin ka da yinwa kaji,kai yaron ya geda alamar toh,
Yauwa haka nakeso,yanzu dai bari naje na hada muku breakfast din ku bani mintuna kadan zan kammala,toh aunty afi a yi girki lfy,kai kawai ta geda sannun ta wuce kitchen ta bar palon ta,
Dankalin turawa da kwai ta soya musu,sai pepper soup din fish da tayi musu,mintuna kadan gida ta dauki kamshi,
Sai hadiye yawu yake tayi a palo dan tun dazu yake ta jin kamshin,
Kallon inda Mohseen yake zaune yayi yaga hankalinsa na kan TV dan haka mikewa yayi ya nufi kitchen din Shima,
Tsayuwa yayi a bakin kofah ya harde hannayensa biyu waje daya yana kallon yanda take kwashe pepper soup fish din,tana zubawa a kula,har tagama ta rufe ta je ta ajiye akan Trey din data dora su dankali akai,sannun ta dauka zata fita kitchen din idonta ya sauka akan nashi,ya habib na dade ko? a'a kamshin ne ya cika min hanci shiyasa nace bari nazo na duba,
Murmuchi ta danyi sannun tace.. toh gashi angama muje sai kaci,kai ya geda sannun yasa hannu ya karbi katon Trey din dake hannunta haba kawo dan allah na kai, kaga kayi wanka bai kamata ka dau a binci ba,
Wani irin hararan wasa ya dalla mata sannun yasa kai ya bar kitchen din,
Komawa tayi ta dau kayan tea sannun tabi bayanshi,
*Bayan yen mintuna*
Yauwa da fatan dai kin hada kayanki da nace ki hada?eh tun jiya da daddare na hada, okay good,maza kije kiyi wanka ki shiya kizo mu wuce" tana son tace wani abu amma yanda ya hada rai ne yasa tayin shiru ta wuce ciki,
*Bayan minti 30*
Karan takun takalman ta yaji ta cikin korido,dan haka zubawa wajan yayi da idanu,har ta fito daga cikin korido,sanye take da bakar abaya ta yane kanta ta mayafin abayan,fuskarta babu komai sai dan lipstick din data saka,
Bakin takalmi ne a kafarta,takalmin yana da dan tudu kadan,hannunta na hagu rike take da jakarta,sai na dama kuma da take jan karuwar akwatinta tashi,
A hankali take takowa har ta karasa sakiyar palon.
Sakin akwatin tayi ta nemi waje ta zauna,
Nagama,okay
Shawaran da yayi da Dad dinshi ne ya gaya mata,ya kara da cewa insha allah nayi magana da Yusuf zai dinga fada mana komai,ta wannan hanyar ne kadai zamu iya gyara mama zamu iya nuna mata kudi baifi yaya ba,zamu nuna mata,ko da kudin wata rana karewa zasuyi,
Hakane amma yaya Habib har Dubaï zan tafi na bar kanina,
Wai yanzu baki yedda dani ba ?"a'a ba haka bane yaya Habib !toh yane hakane mana ki sani cewa aunty maryam zata kula da Mohseen fiye da yanda take kula da yayanta ma kuma na tabbata shi kanshi Mohseen din zaiji dadin zama dasu,saboda in munce zamu tafi dashi muje mu sakashi makaranta a can bazai ji dadin zama acan ba tunda bai saba da kasar ba,kedin ma bawai kin tafi har abadan bane,muna gama komai zaki dawo kasar ku,
Shikenan na amince,
Uncle aunty maryam tana da yaya sa'anni na? eh sosai ma kuwa mohseen dan haka gaka ji dadin zama sosai acan kuma zaka dinga yin vidéo call da aunty afiya kullun kaji,kai ya geda yana murmushi,
Yauwa passport dinki na nan ko ?"eh tana nan,okay good,yanzu dai sedai mu wuce Abuja da daddy in yaso sai ayi miki komai yau zuwa gobe sai mu wuce Dubaï din,
Kai kawai ta geda,sannun ya mike ya fita suna binshi a baya,
palon ta rufe da key sannun tabi bayan su,
Tarar dashi tayi yana mangana da mai gadi,
Yauwa kagama hada komai,kai mai gadi ya geda dan tun dazu daya zo yace masa ya hada kayansa,
Kudi masu yawa ya mika masa dan ko shi kanshi baisan yawanshi ba dan ragowar daya rage cikin aljihunsa ne ya kwashe duka ya bashi,
Kallon kudin mai gadi ya shigayi cikin tsoro da firgici dan tunda yake bai taba rike kudi masu yawa irin haka ba,
Yallabai wannan kudin ai sunyi yawa, murmuchi Habib ya danyi,sannun yace....kaje ka nemo sana'a,
Nagode sosai yellabai Allah ya sakada alkhairi, Ameen ya Allah,gashi madu da kara dubu 100k ne kawai,iya a bunda ya rage a hannuna kenan,kai jama'a nayi kudi jama'a nace nayi kudi,haka madu ya ginda fada da karfi,kai madu mai haka, habib ya fadi,
Ashe so kake ka samo wanda zai kwace kudin kafin ka bar unguwar nan tunda kana gani babu mutane sosai.
A toh nayi shiru hajiya,ya dai fi yanzu dai ka dauki jakarka kaje sai mun sake haduwa,daukar gana maskon shi yayi sannun ya kara musu godiya ya bar gidan.
Kai kawai habib da afiya suka girgiza sannun suma suka fita, Mohseen kam dariya ya dingayi,
Suna fita Arafat na ganin afiya da sauri ya rakasa inda take,barka da fiyowa ranki ya dade barka,afiya ta fada a takaice,
Karban akwatin ta yayi ya saka a boot sannun ya taho da niyar bude mata kofar sai yaga habib ya bude mata, thank you my yaya murmuchi yayi mata kawai,shiga tayi ya zaga ta dayan site din shima ya shiga ya rufe,sannun Arafat ya ja motar suka bar unguwar,
Wayarsa yaji na ringing yana dubawa yaga sunan daddy na yawo,dan haka saurin dagawa yayi ya kara a kunne,barka da safiya my dad,barka mai son antashi lfy ?lfy lau daddy,dazu naje part dinka na tarar baka nan na tambayi adam yace min ka fita eh naje na dauko su ne a yanzu haka muna hanyar zuwa gidan aunty maryam, daga can zan dawo gida na dau kayana sai muwuce Abuja in yaso gobe idan Allah ya kaimu sai mu wuce Dubaï din,
Okay babu damuwa tunda nima yau zan koma sai mu tafi tare,ohhh wllhy na manta shaff kace zaka koma yau ba damuwa,bari na kaisu gidan aunty yanzu zan dawo,okay son sai ka dawo,okay ya fadi yana kashe wayan.
Ya naga kayi parking Arafat ?ai mun iso ranka ya dade,toh har mun karaso, eh mana ai ka dan dade kana waya,okay bari na shigo na fito sai mu wuce gida,okay yellabai a fito lfy, Allah yasa,
Muje ko?kai afiya ta geda sannun ta fito, dan satar kallon gidan tayi,gidan yana da kyau Shima sosai,part uku ne a gidan,amma na dayan gefen yafi girma da haduwa,
Babban part din na mai gidan ne,daya part din kuma na aunty Maryam ne"dayan kuma na babban danta watoh safwan wanda yayi aure a ciki a yanzu haka yaransa biyu, Maryam sunan aunty maryam kenan,sai Usman,sunan mahaifin matarsa,
Aunty Maryam na yaya uku, safwan, Aisha Ibrahim,
Ibrahim ne dan auta a yanzu haka yana ado bayero university,
Itta aisha shekara ta biyu yanzu da kammala makaranta,kuma an sa mata rana dan baifi saura wata biyu ayi bikinta ba,
Shiga cikin palon sukayi da sallama,zaune suke suna breakfast gama dayansu sai sukaji sallmar mutumin da basuyi sammani ba,laa wllhy bro ne Aisha ta fada hade da mikewa ta nufi inda yake da sauri ta rungume shi,meye haka Ayush yanzu fah kinyi girma ya kamata ki dena haka,ke da muka kusa aurar dake"
Haba bro kawai nayi farinciki ganinka ne ,okay naji sakeni toh,babana anya ba batan hanya yayi ba kuwa dan tun rannan naji kazo ina zuba ido zan ganka amma baka zoba sai yau, aunty maryam ta fada,karasowa yayi ya zauna akan kujera,ai dai gashi nazo,
Ina wuni uncle lfy lau habib ya gida ya ka baro su ummi,mijin aunty maryam ya fada,wllhy lfy lau alhamdulillah,
Baki mukayi ne,eh wllhy Beauty ku karasa ku zauna cewar Habib karasowa su Mohseen sukayi cikin palon, aunty ina kwana, Mohseen ya fada lfy lau dana sannu dazuwa,yauwa Mohseen ya amsa sannun ya karaso ya zauna,ina kwana,kallon afiya aunty tayi tana fadin lfy lau masha allah aunty ta fada,
Habib wannan fah ko daga Dubaï take ne itta ma dan naga kalarku daya murmuchi kawai Habib ya danyi yana fadin yauwa uncle gwara dana sameka dama ajiya na kawo muku kafin naje Dubaï na dawo,tasowa alhaji Bello yayi ya karaso cikin palon yana fadin...toh wanan wana irin ajiya ne haka, Mohseen ya nuna masa yace wannan na kawo muku ku rike min shi kafin Allah ya dawo dani,kace na samu dah aunty ta fada itta ma ta karasa ta zauna kusa da Mohseen tana shafah kansa"sunkuyar da kai kara yayi,
Toh kunya ta kakeji kenan,yauwa aunty bari naje na dawo na dauketa daddy na jirana na kisan yau zan wuce shima zai koma abuja,
Haba dama nasan,da a bunda ya kawoka da tuni har ka koma bazan ganka ba,shafah kansa kawai yayi ya juya ya kalli gefen inda afiya yake zaune, beauty bari naje na dawo yanzu sai mutafi ko,okay sai ka dawo,
Toh uncle sai anjima,okay habib ka gaishemin da sirikina,zaiji insha allah,
Yauwa na samo aboki Ibrahim ya fada yana zama kusa da,inda hakane nima na samu kawa Aisha ta fada tana dariya ta karaso ta zauna kusa da Afiya hannu ta mika mata afiya ta bata nata hannun sukayi musabaha,ni sunana Aisha, Afiya, Afiya ta fada a takaice,masha allah suna me dadi,kema haka cewar afiya,
Yana fita ya shiga mota suka wuce gida........,
*Sakeena Ismail Cameroon ce✍️*
[6/21, 15:24] Mom Muwadda🥰: Utilise ce lien pourUtilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/KpwDZw5aq7C2Pr2NCZ3Ujg
🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑
*DUHU DA HASKE*
*By*
*Sakeena Ismail Cameroon*
*(Mom muwadda)*
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
*JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*✍️
(J.W.A)
Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi.✏️
*Marubuciyar*
*Bazan zauna da kishiya ba*
*Mijin attajira*
*Mugun uba*
*Duhu da haske typing...✍️*
Page 33&34
Free book
Bismillahi rahmani rahim
*********Sallama su'kayi ya kashe wayan, ajiye wayan yayi ya nufi toilet,kasan cewa yayi wanka d'azu dan haka brush da al'wala kawai yayi" ya fito sallaya -ya shim fida,yayi sallah raka'a biyu kafin daga visani ya mik'e ya nade abun sallah,kayan dake jikinsa ya tire ya canza zuwa kayan bacci masu taushi"bayan ya kamma'la ya karasa gaban ma kunni ya kashe duk fiti'lun dake" cikin dakin,da yake wayarsa na hannunsa Shiyasa yayi an'fani da shi ta hanyar haska fititar Wayar ya karasa gaban gadon bayan yayi addu'a sai ya kwanta,
Bangaren afiya ma hakance ta kasan ce "saboda kafin su rabu a palo yace mata ta kwanta da wuri saboda Gobe da wuri jirgin su zai tashi,kasan cewa daddy tsanenne ne shi'yasa suna zuwa ya kira daya daga cikin yaran sa"ya bashi passport din afiya ya je"yayi mata duk a bunda ya da ce,kuma kafin yaron nasa yaje ya kira wani daya d'aga cikin ma aikatan airport din yayi mi'shi baya nin komai a take ya amince zai tai'maka masa,
Bayan yaron nashi daya aika ya je ne,ya dawo yace gobe da karfe sha'daya jirgin nasu zai tashi,
*Washe gari*
Tun'da tayi sallar a'subaha bata koma ba k'ayanta ta karasa shiryawa a cikin a kwati,gyara dakin tayi bayan tagama shirya a kwatin nata"
"A gogon dake manne a bangon d'akin ta duba,karfe bakwai tagani da yen mintuna, mikewa tayi ta fada toilet,wanka da brush tayi ta fito,jik'in Ta sai kamshin sabulu "yake tayi,kara sowa tayi gaban mirror ta ja kujerar Dake"gaban mirror ta zauna,mai dinta ta dauka ta shiga sha fawa,
*Bayan yen mintuna*
Saff tagama shiryawa tayi kyau har ta gaji,
Kara sowa tayi gaban mirror ta dau jakar hannunta ta bude ta dauk'i man lebe ta saka kadan a kan lebenta"
Sannun ta mai dashi cikin jakar ta rufe"
Kallon kanta tayi a cikin mirror,duk da babu powder da kwalli a'kan idon ta ba,amma ba kara min kyau tayi ba,
A zuciyata kuwa fadi nake allah ne kadai yasan irin kyaun da za tayi in ta saka powder da kwalli,
Sanye take da kananun kaya riga da wango, rigar iri daya da wandon,
Wango yana da f'adi sosai dan a bude take, duk da tana da hips Tabar kallah amma duk da haka wandon bata K'amata ba?
Rigar kamar jacket haka take,amma tana da f'adi kuma a bude take"shi yasa ma ta saka karamar riga daga ciki tunda jacket din mai dogon hannu ne,kuma tana da tsawo dan ta dan wuce cin'yar ta kadan" sai kanta data y'ane da mayafi mai dan f'adi
In na fada muku irin kyau da tayi ma bata lokaci ne"
Tun da'zu ya shigo dakin yake ta sallama amma bata ji shi ba?shiyasa ya Rungume hanna yensa a iriji yana kallon ta"
Yana nan saye yana kallon ta"dan shi kanshi ba karamin kyau tayi masa ba?
Yana nan saye yana kallonta,
Afiya kuwa taga ma kallon kanta Kenan ta juya ta ganshi saye yana kallon ta,
Kai kawai ta girgiza sannun ta karasa inda yake"tsaye,
Allah ya k'ama ka ta fadi tana ci gaba da kallon sa itta ma"
Saurin dauke i'donsa yayi"hade da cewa...nima ramawa nayi jiya ba haka K'ikayi mun ba?"
Naji amma tun dazu mai kake kallo?kin fini sani mai nake kallo ai,
Ni ban sani ba?
Kinyi kyau ya fada yana kallon ta da wayen nan lum cessun idanun nashi dake rikita Y'ammata,dauke kanta tayi tana fadin...k'aima kayi kyau cikin wannan jallabiyan n'aka, ka fito a balaraben ka sosai,
Da gaske ya fada hade da saka tattausan hannun sa ya j'a dogon hancinta"kai kawai ta iya gedawa sakama kon jin taushin hannun shi" da kuma sanyin da hannun y'ayi,
Ya dai, still dai kan nata ta kara geda wa,
Kallon a gogon dake daure akan tsintsiyar hannunsa y'ayi ya sake"mai da kallonsa hareta,zo muje muyi breakfast lokaci na tafiya dan har tara da kwanta tayi,bai jira cewar'ta ba ya kamo hannunta ya bude k'ofah suka bar dakin suka nufi palo,
Suna zuwa palon Afiya na ganin daddy tayi saurin janye hannunta daga rikon da habib y'ayi mata,sannun tayi gaba tana karasa dinning table din,da kallo habib ya bi Afiya dashi,
Daddy ina kwana?"afiya ta fada a lokacin da ta durk'usa,lfy lau yata an tashi lfy?lfy lau itta ma ta amsa"
Daddy barka da safiya,habib ya fada a lokacin da shima ya karasa dinning table din,hade da ja kujera dake kusa da daddyn nashi ya zauna"
Lfy lau son,zauna mana Y'ata shiru tayi bata mike daga burku shen da tayi" ba,tashi ki zauna y'ata daddy ya kuma fadi... a'a daddy ni zanci nawa a palo,
Kin gani,jiya n'ace miki ke yer kauye ce"k'ika ce...ke"ba yer kauye bace ?yanzu ba gashi nan ba, kaga son ba ruwan ka da itta wannan ni da itta ne,ai shikenan Dad nayi shiru,ya dai fi maka,
Yauwa y'ata zoki zauna K'iyi breakfast d'inki ni nagama nawa Daddy ya fada yana mik'ewa,
Bata tashi ba har sai da taga ya bar wajan sannun ta mike"sai kizo ki zauna ai,
Harara ta dalla mai sannun ta j'a kujera ta zauna bayan ta gama zuba a bincin,ta soma ci,
*Bayan sun gama cin a binci*
Kiran daddy y'ayi a waya ya ceda masa sun gama cin a bincin yace gashi nan zuwa,kashe wayan y'ayi ya juya ya kalli bangaren da afiya Take"zaune,yauwa tashi Kije ki dau ko akwa'tinki kizo mu tafi,nima bari naje na dauki nawa,kai kawai ta geda sannun ta Mike"ta nufi ciki,
Shima mikewa y'ayi ya wuce nasa dakin domin dauko nasa a kwatin,
*Kano*
Bayan basira ta bar gidan su safna,
Gidansu da koma tana zuwa ta kira daya daga cikin matukan jirgin tace mai dan allah ya duba mata wayen da zasu je Dubaï yau,in a kwai sunan habib Muhammad Habib a ciki ya kira ta ya gaya mata,kasan cewa
Ma tukin jirgin saurayin ta ne,shiyasa tana fada masa sunan ya gane su waye,dan haka a take ya shiga fada mata cewa...yau Abuja zasu tafi sai gobe zasu wuce Dubaï din,
Shikenan Mahmud zamuyi magana anjima amma dan allah ka samo min ticket nima ina so nan da awa biyu na je Abujan,kuma dan allah ka taimaka kayi duk yanda zakayi na samo Visa nima na wuce Dubaï din gobe,haba baby ke ma dai kinsan bazaki samo Visa gobe goben nan ba, shima alhaji Muhammad Habib Ibrahim din dan yana da hanyoyi ne shiyasa,ba dan haka ba shima bazai samo wa- wannan yarinyar da nake kyautata zato surikarsa ce visa ba,stop plsss stop Mahmud,naji amma dan allah ka taima ka min zan baka sosai in na dawo,ai Mahmud na jin haka ya wani lashe baki kamar tsohon maye,dan bazai manta dadi da yake sha a wajan basira ba,dan duk da ba doguwa ba ce ba,amma tana da komai tabar kallah,
Kuma gashi in sukayi sosai take bashi hadin kai,
Mahmud da kai fah nake magana,basira ta kase masa tunanin da y'akeyi
Shikenan zan samo miki insha allah,kuma wllhy ki cika min alkawari na,dan kasan ni tsarai,dan wllhy Bashi ne,
Shikenan naji kai dai kayi min a bunda nace m'aka ni kuma nayi maka alkawari zan baka hadin kai fiye da na kullun,
Shikenan babu damuwa bari na kashe sai na kara k'iran ki,kafin ta ce wani Abu tuni ya kashe wayan,
*Bayan wasu a wanni*
Wayar ta ce ta shiga kara,saurin da gawa tayi kuma dama a bunda take jira tun d'azu kenan,hello Mahmud!yauwa na samo mik'i Ticket din,yanzu dai a bunda za'ayi ki shiya nan da awa daya jirgin abuja zai tashi dan haka ki sameni a can dan ni zan kai'ku abujan,kinga daga nan sai na samo mana hôtel da zamu dan sh'ana kafin zuwa gobe,
Naji maye kawai,tana kai wa nan ta kashe waya,
Zuwa tayi ta samo Mahaifiyarta ta fada ma'ta cewa zata je Dubaï a kwai wani abun da zatayi amma bazata wuce sati daya ba zata tawo, Allah ki'yaye hanya mahaifiyarta su tayi mata,babu ko tambaya me zataje ta'yi a can, "Ameen ta amsa"a zuciyarta kuwa ba kara min murna take ba,na ganin cewa zata je ta hadu da mu'radin ranta,
Aunty nima na shirya mu tafi tare ne ? naja ta fada, kar'ki fara,da zaki ce zaki jé k'insan ya na samu visan ne ko kuma dai an gaya miki jirgin na u'bammu ne ? allah baki hakuri, "ameen basira ta amsa,sannun ta bar wajan ta koma dakin ta do'min karasa shirye shiryen ta,
*Abuja*
Bayan sun sauka, hôtel Mahmud ya kama musu suka shiga aikata a bunda suka saba ai'kata wa,
Bayan sun samu nitsuwa,
Kallon basira Mahmud y'ayi ya soma magana kamar haka...y'auwa baby gobe da karfe sha daya jirginku zai tashi, kuma dana bin'cika ma na gano cewa jirgi daya zaku shiga da Mr h.m.h,waye Mr h.m.h Kuma?"basira ta tambaya,habib Muhammad Habib mana,ohhh, wawww gaskiya naji d'adi,
Nifah banga ne miki ba?Wai me k'ike son yi da wannan mutun min ne baby?"soyayya basira ta bashi amsa,k'ina nufin son sa k'ike"kwarai kuwa gashi ma kana ganin yanda na damu da na hadu dashi,
Yanzu a gaban nawa k'ike fadar haka... toh sai me dan na fadi haka a gaban ka,naga dai na baka jiki na da k'ake so,
Bangane kin bani jikin ki da nake so ba?"eh mana yanzu in n'a ce ka aure ni zaka aure ni ne ?"sosai ma me zai hana,
Hummm Mahmud kenan karka maida ni mara hankali mana,nasan ka tsa'rai,dan haka kai dai ka kyaleni kawai,
Hummm basira kenan,toh bari na gaya miki wannan mutu min da k'ike cewa kina so ba zaki taba samun sa ba, saboda shi larabawan da yake tare da su ma basa gaban sa ballanta na ke" da ba kowa ba,bakar fada.
Yana k'aiwa nan ya bar dakin.
Da kallo ta bishi da shi ga kuma jikin ta da y'ayi sanyi sosai akan maganar daya gaya mata,
*Kano*
Mamace take ta faman yiwa m'asu aiki da security's fada,ta inda take shiga bata nan take fita ba,wai sun san inda Mohseen da afiya suke"sai da suna ranse tukun sannun ta kyale su,
Ai shikenan tunda haka suka zaba su je allah bada sa'a,tana kaiwa nan ta koma tayi zamanta taci gaba da shan fruits din ta da take yi,
*Abuja*
Daddy ne ya kalli su Habib yana fadin....y'auwa muje ko karku makara,
Kai suka geda sannun suka mike suka bi bayan shi,
Suka fita aka bude musu mota suka shiga sannun aka bude musu get aka jà motar suka bar gidan, motocin da zai musu rak'iya
suka mara musu baya suka wuce airport,
Tunda d'azu tazo sai kalle -kalle take ta fa man'yi tana jira taga ta inda motocin su zai bullo,
Ganin wasu motoci na alfarma sun shigo cik'in airport din ne ya sata saurin mikewa cik'in rawar jiki ta k'araso kusa da wajan da motocin sukayi parking,ta saya daff da motar tana jiran taga ta inda zai fito,
Wata matashiyar budurwace da bazata wuce shekaru 23 ba taga ta fara fitowa,sai wani daya fito ta dayan site din, wani Irin y'awu ta hafiye,ta kalli kanta ta kalli afiya,dan itta har ga allah ta dauka itta ma balarabiya ce".......,
Pls ku dinga comment,
Badan komai ya sa kwana biyu banyi posted ba sai dan rashin comment da ba kwayi min,
Dan bai kamata ace na zauna na bata lokacina ina typing ba,kuzo kuki yi min comment,
Dan allah ku gyara pls 👏
*Sakeena Ismail Cameroon ce*✍️ intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/KpwDZw5aq7C2Pr2NCZ3Ujg
[6/21, 15:24] Mom Muwadda🥰: Utilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/KpwDZw5aq7C2Pr2NCZ3UjgUtilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/KpwDZw5aq7C2Pr2NCZ3Ujg🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑
*DUHU DA HASKE*
*By*
*Sakeena Ismail Cameroon*
*(Mom muwadda)*
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*✍️
(J.W.A)
Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi.✏️
*Marubuciyar*
*Bazan zauna da kishiya ba*
*Mijin attajira*
*Mugun uba*
*Duhu da haske...✍️*
Page 35&36
Bismillahi rahmani rahim
*********"Wani irin y'awu ta hadiye a lokacin da taga afiya ta fito daga cikin mota,kanta ta kalla sannun ta mai da duban ta kan afiya,dan itta har "ga allah ta dauka itta ma (balarabiya) ce "kasa karasa inda suke" kamar yanda tayi niyar yi tayi,
Daddy ne ya fito shi ma,a dayan motar, kallon Habib y'ayi yana fadin..muje ko son,kai Habib ya geda sannun ya juya ya kalli afiya yace...muje beauty!kanta ta geda sannun suka soma tafiya,yana gaba tana binshi a baya har suka karasa ciki,suka zauna kafin lokacin tashinsu"y'ayi,
Jiki a sanyaye ta koma inda ta zauna dazu,ta dauk'i a kwatinta,sannun ta soma barin wajan.
"Me k'ike shirin aikata wa basira!karki bari wannan damar da kika samu ya kubce miki"
(Haka)zuciyarta ta shiga gaya mata a take"ta kara juyowa ta koma ciki.
*Bayan minti 15*
Shiga jirgi aka somayi,dan haka tashi" Habib y'ayi ya rungume daddyn sa,shafah bayansa ya shigayi,dan "duk da bai leka (fuskarsa) ba amma ya tabbata kuka yake'yi dan tun yana yaro in yaje (Dubaï) daker suke" rabuwa shiyasa abun ya zamam mai jiki,dan kuwa "har yanzu in yaje ko yazo sai yayi kuka idan zasu rabu,
Shiru afiya tayi tana kallon su"dan ba karamin burgeta sukayi ba"a take kuwa ta tuna da (Mahaifinta)da kuma irin shakuwan da sukayi dashi"ana cewa shakuwa "uwa yana fi na uba amma itta gaskiya shakuwan da tayi da (Mahaifinta) ko rabinsa basuyi da mama ba,
"Tana nan saye ba tare data sani ba"hawaye suka shiga gangaro mata daga kan kuncinta,
Tun da'zu daddy ya dago shi yana rarrashin sa"
Idon sa ne ya sauka akan ta, tana nan saye da alama bata jikin hayyacinta,dan kallo daya zaka mata ka fahimci cewa wannan abun da Habib yayi ya tuna mata da rayuwarta ta baya.
"Jikin daddy ne" y'ayi sanyi sosai,dan haka sakin Habib y'ayi ya nufi inda take"saye,kallon wajan da dad dinshi ya nufah y'ayi,sai yaga wajanta ya nufah,hawayen da yaga Yana zuba akan kuncinta ne yasa shi- shima karasowa inda take da saurin,a lokacin kuma tuni daddy ya karasa inda take"ya d'afata,
Firgigit ta dawo cikin haiyacinta,saurin saka hannu tayi tana goge hawayen daya zubo mata,hannunta daddy ya tire daga kan kuncin nata, yana fadin...humm yata kenan ki bar hawayenki dan na riga da nagani.
"Sunkuyar da kanta dayi kasa ba tare da tace komai ba"
Abba k'ika tuna ko?saurin geda masa kai tayi a lamar eh,hade da kara fashewa da kuka.
Beauty mai Haka cewar Habib!
"Kyale ta tayi kukanta kila zataji sanyi a ranta,haba daddy taya zata dinga kuka anan wajan,kai ka k'iyaye ni son,yanzu kai ba anan din kayi kukan yanzu ba?tsosa keya yayi yana murmushi,
Dole kayi murmuchi ai tunda baka da gaskiya,
Yanzu na tabbata kukan naka ne ya tuna mata da (Mahaifinta)da bakayi ba da yanzu lfy lau,kaga y'ata kiyi hakuri ki dinga masa addu'a in kika tuna dashi dan addu'a yake da "bukata ba kuka ba?
"Kai kawai ta geda,
Yauwa kamata kuje ku shiga jirgi dan kowa ya shiga daddy ya fada yana kallon habib,
Kai Habib ya geda sannun ya matso kusa da itta da niyar kamata ta masa kusa da daddy ta shiga yi "masa sallama,
Toh daddy mu zamu tafi Allah ya kara lfy da nisan kwana?"Ameen ya allah Daddy ya amsa"
"Maza ku tafi,kai ta geda sannun ta wuce"inda jirgin yake"
Shima ya kara yiwa daddy sallama yabi bayanta,
"Duk a bunda ya faru tagani,ga Kuma bakin ciki daya karu a cikin zuciyarta,
Dan ba karamin bakin ciki da haushin afiya taji ba,da taga yanda suke nuna mata so da kuma kulawa.
Sai da taga zasu shiga jirgi sannun itta ma ta bi bayan su"dan so take ta zauna kusa da su"
"Suna shiga ya nuna mata wata kujera yace" ta zauna,zama tayi shima ya zauna kusa da itta,tana shiga ta tarar inda take" son zama babu waje dan haka a bayansu ta zauna,dan tasan ko babu komai zata dinga ji duk maganar da zasuyi,da Kuma a bunda zasuyi,
"Sanar dasu akayi dasu daura b
Bell dinsu,dan haka daura mata yayi shima ya daura nasa"
Ba'a wani jima ba jirginsu ya tashi"
Beautyn yaya Habib ! Na'am ta amsa"meye saki kuka dazu"babu ta bashi amsa"ohhh karya zaki fara min kenan?a'a, toh meyesa kika ce ba komai,bayan kuma dazu kika ce wa daddy saboda kin tuna da abba,ohh yanzu kasan hakane kake tambaya ta"kenan?
Gaskiya kin fara rai nani wallahy,
Habib ya fada yana hada rai"
Sorry tace kawai sannun ta juya tana kallon Window,
Shiru basira tayi tana jinsu"
Dan juyowan da afiya ta danyi ne" sai taga kamar akwai inda ta taba ganin fuskan,
Shiru tayi tana tunani inda ta taba ganin ta lokaci daya kuma tace"yesss tabbas a wayan safna na taba ganinta,toh karfa ace wannan ce mai gidan nata da nake" jin labarin ta,mema sunan ta?".....yauwa afiya! tabbas ina jin safna na cewa aunty afiya,wannan duka a ranta take" fada.
Wani irin murmuchi tayi shikenan zan samu ma fita kila daga nan ma sai nayi musu karya da cewa bani da wajan sauka tunda bani da yen uwa a garin kaga shikenan in sun tausaya min sai suce nazo na sauka a gidan su"yesss haka ma zanyi,
Sallama ta farayi, (assalamu alaikum)shiru taji ba'a amsa" ba dan haka kara sallam tayi"(assalamu alaikum)
Beauty wannan yarinyar fa kamar dake" take" "Magana Habib ya fadi yana kallon afiya data juya,
Ni!ta fada tana nuna kanta,eh mn,
Juyowa afiya tayi tare da "amsa mata sallamar ta"walaikum salam,sannu sis cewar basira,yauwa sannu afiya ta fada can kasar makoshi kamar ana mata dole yin maganar.
Dama tunda muka shiga jirgi nake ta kallon ki,saboda ji nake" kamar akwai inda na taba ganinki"ni kuma?eh wllhy na taba ganin hoton ki a wajan safna,kasan cewa itta din kawar kanwata Naja ce"shiyasa nake yawan jin labarin ki a wajanta,
Ayya allah sarki sannunki.
Yauwa sannu kema,ashe (Dubaï)zaki tafi,eh afiya tace sannun ta juya ta ci gaba da kallon Window da takeyi"dan tunda tace itta ce yayar kawar safna ta gane itta ce waccata safna ta bata labari tana son habib,shiyasa gaba daya taji ta sane ta,
Jik'in basira yayi sanyi sosai dan bata tauka zata mata haka ba,
Sai kuma ta tuna safna ta taba ce mata bata da yawan magana,dan ko itta da suka dade tare ma basa magana sosai dan sama -sama kawai sukeyi"
*Bayan minti 30*
Bacci ne ya dauke" ta akan kujera jin ta kawai yayi ta fada kan kafadunsa, murmuchi kawai yayi sannun ya gyara mata kanta ta yanda zataji dadin yin baccin,
Basira kuwa ba karamin na daba zama kusa da su tayi ba,
Yanda yake bawa afiya kulawa ji take dama itta ce "
*Bayan awa hudu*
Jin da tayi yana tashinta ne yasa ta bude idanun ta a hankali ta dorasu" akansa,
Sarkin bacci mun iso,zaro ido waje tayi"tana fadin.. gaskiya wasa kake"min yaya Habib,baccin da kikayi ba fah ba kadan bane,
Kai yaya baccin da nayi ba fah bai wuce awa daya ba,wani irin hararan wasa yayi mata,
Naji tashi mu sauka, kinga kowa ya sauka saura mu kadai,
"Kanta ta geda sannun ta mike"ta dauki jakarta,
Tun kafin jirgin su ya sauka suka iso airport din,gashi har jirgi ya sauka kowa ya sauka amma basu ga dun fito ba,dan tun dazu suke ta raba idanu,
Hangoshi tayi yana saukowa da shi da wata matashiyar budurwa,
Tunda ta dora ido a kanta bata dauke idonta ba har suka karasa sauka,
Wata mata shiyar budurwa da bazata wuce shekaru 18 zuwa19 ba ya mufoshi,da kallo daya zaka mata ka fahimci itta din balarabiya ce"bin bayanta hajiya Nuria (ammi)tayi suka karasa wajansu"Habib kuwa na ganin mahaifiyar sa abun kaunarsa ya taho ya rungumeta"
Ibni barka da dawowa Ammi ta fadi da larabci"ammi mun sameku lfy?lfy lau ibni ta fada tana sakinsa sannun ta rungume afiya "itta ma sannu da zuwa yata,ta fada da hausar ta da bata fita sosai,
Sannun ta sake ta,durgusa wa afiya tayi tana gaidata sauri dagota ammi tayi tana fadin...haba yata nifah mahaifiyarki ce"dan haka ya'a bata jin kunyar uwa,
"Cikin sanyin murya tace....nagode sosai ammi,kai kawai ammi ta geda mata sannun ta kamo hannun ta suka wuce inda motarsu take"
Rungumar Nadra yayi yana sauke ajiyar zuciya,itta ma ajiyar zuciyan ta sauke"tana fadin...nayi missing dinka fah habibi,nima haka habibti!
"Sakinta yayi ,Sannun ya kamo hannunta suka nufi mota su ma".......,
😳toh fah jama'a wacece Nadra kuma?"
Karfah a ce budurwar Habib ce"
Idan Nadra ta kasance budurwar habib toh ya Afiya zatayi?"me habib yake nufi,🤔
Ko dai Habib ba son Afiya yakeyi ba ?"
Mu hadu a wani page din domin samo wayen nan amshoshin😊
*Sakeena Ismail Cameroon ce✍️*
[6/21, 15:24] Mom Muwadda🥰: Utilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/KpwDZw5aq7C2Pr2NCZ3Ujg
🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑
*DUHU DA HASKE*
*By*
*Sakeena Ismail Cameroon*
*(Mom muwadda)*
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
*JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*✍️
(J.W.A)
Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi.✏️
*Marubuciyar*
*Bazan zauna da kishiya ba*
*Mijin attajira*
*Mugun uba*
*Duhu da haske typing...✍️*
Page 37&38
Bismillahi rahmani rahim
***********"Sakinta y'ayi ya kamo hannunta suka nufi mota suma,duk a bunda ya faru a kan idon basira ne ya faru...
"Kanta gaba daya ya kulle"tun sanda taga nadra da habib,tambayar kanta ta shigayi"wacece Nadra?me a'lakarta da Habib ?"wayen nan tambayoyin ta shiga yi wa kanta amma babu "Mai bata amsa, dan kanda gaba daya Yagama kullle wa"
Tana nan tsaye har suka nufi motarsu"sannun itta ma ta fita domin zuwa titi ta samu taxin da zai kaita hôtel din da zata sauka,
Kafin su habib su karasa bakin motarsu"tuni ammi ta shiga motar data zo dashi itta da afiya driver Ya ja juka wuce" gida,
Suma habib kara sawa suka'yi inda motar nadra take"ta bude sannun ta juya ta kalleshi"hade da cewa...yauwa shiga,kallon ta ya danyi lokaci daya kuma sai ya janye idonsa daga kanta,sannun ya tire hannunta ya rufe mur'fin motar data bude masa"ya zaga ta ma zaunin drive ya shiga,tasan mai yake nufi,dan haka bude dayan site din tayi ta shiga sannun y'ayi wa motar key ya ja ta suka bar wajan....
Tunda suka shiga mota tayi shiru tana kallon titi,dan ba kara min kyau kasar ya'yi mata ba"
Dan Dubaï ya hadu iya haduwa,
Tana kallon wajan amma hankalinta ba'a wajan take ba?"
Dan kuwa tun lokacin da taga wannan yarinyar take tammayar kanta wacece itta, me kuma halakarsu da habib?
Kar fah a ce budurwace"karfah a ce ba sona yaya habib yakeyi ba?"k'ai -k'ai ina wllhy yana sona,na tabbata in baya sona ba bazai taba nuna damuwarsa"a kai'na ba"bazai taba nunamin kulawa ba?bazai taba damuwa da damuwata ba"har ma
"Yazo ya damu dana kanina ma"tabbas yana sona,kuma duk yanda zanyi sai na gano wacece itta waccan din,
Tun dazu ammi take ta Magana amma shiru babu amsa"shiyasa ta tabata,ai kuwa a take"afiya ta dawo cikin Haiyacinta"hade da juyawa tana kirkiro murmuchi,mayar mata da mar'tanin murmuchinta ammi ta'yi hade da cewa...habibti duk kallon ne haka nake ta magana tun dazu baki jini ba?"
Wllhy ammi kasar tamin kyau sosai, allah sarki,tunda ta miki kinga sai ki samo mana mijin aure anan na aurar dake sai mu zauna tare ko?"kanta ta sunyar kasa ba tare da tace komai ba ta shiga yin wasa da
Ring din azurfan dake en yatsun hannunta har guda biyu,
Kallon rings din ammi tayi sannun ta mai da kallonta kan gwala- gwalan rings din dake hannunta, murmuchi ta danyi sannun ta kara mai da dubanta kan afiya,dan gyara zamanta ta danyi sannun ta soma yin magana....habibti afiya ! dagowa tayi tace"na'am ammi,wannan ring din hannun naki nakeso ki bani guda daya ya min kyau,ba tare da bata lokaci ba"afiya ta tiro duka rings din ta mikawa ammi hade da cewa...gashi ammi, a'a habibti nikam guda daya kawai zaki bani,kallon wanda yafi yau a ciki ta'yi sannun ta mikawa ammi...gashi ammi mai ma kon ammi ta karba sai kawai taga ta girgiza mata kai hade da cewa... a'a habibti ni wancan nakeso,ammi ai wannan tafi kyau da sada,
Eh nasani habibti amma ni nafi son shi,
Shikenan ammi gashi ta fadi tana mika mata waca ta nuna mata,karba ammi tayi hade da yi mata godiya...nagode sosai habibti,naji da'din wanna kyautar dana samo daga habibti na,ina sonki sosai kuma ina so ki daukeni a masayin mahaifiyarki,dan tunda na dora idanuna a kanki naji ina sonki kuma son da nake miki irin sonda uwa takewa yerta,da fatan kema zaki soni sosai kamar yanda nake sonki ammi ta fada hade da tiro daya daga cikin rings din dake cikin en yatsun hannunta...
Hannun afiya ta kamo ta saka mata ring din,kasan cewa ammi en yatsunta tsirara ne,kamar na afiyan shiyasa y'ayi mata dai -dai dan in kaga ring din a hannunta zaka zaci nata ne,
*Gidan su habib*
A wani gida na alfarma naga driver ya'yi hone,mai gadi ya wangakele musu get Driver ya shiga da motar ciki.
Wajan parking space naga driver ya nufa yaje ya'yi parking,kafin mai gadi ya rufo get su habib ma sun cilla hancin motarsu ciki,
Fito muje habibti,kai afiya ta geda,hade da fitowa,a lokacin suma su habib suka karasa dai -daita parking din motarsu,suka fito.
Kallo daya afiya tayi musu ta dauke kai,tabi bayan ammi suka nufi wani part din da taga ta nufa,
Kasan cewa part din uku ne amma wacca suka nufi yafi saura kyau da haduwa.
"Suna shiga palon suka tarar da wata mata da a shekaru zata iya kai wa 55 haka,kamar ta daya da ammi ko ba'a fadawa mutun ba zaka fahimci itta din mahaifiyartace"wato kakar habib,sai wani dontijo da shima a shekaru zai iya kaiwa 65 haka,shima dai yana dan yin kama da ammin amma kamar yafi yawa da mahaifiyarta,sai wani mutun da kallo daya zaka masa ka fahimci shi din kanin mahaifin ammi ne"saboda yana kama sosai da Abie ,kuma da alama shine mahaifin nadra saboda kama da yake yi da itta"suna ganinsu suka mike"saye,suna yiwa afiya sannu da zuwa tare da karaso inda take"rungumeta ummi tayi tana cewa welcome my dear, thank you sitty,
Sitty nifah sukaji habib ya fada a bayansu"wani irin harara sitty da ammi Suka yiwa habib.
Zama habib ya'yi a kasan carpet hade da bata fuska kamar mai shirin yin kuka,ya fara magana kamar haka... shikenan nikam tun ba'a je ko ina ba an fara nuna bambanci a sakanina da Beauty,beauty!nadra itta ma ta kira sunan... juyowa habib y'ayi ya kalleta hade da cewa...ke" karki fassarani,sunan da ake" kiranta dashi kenan a can,ya fada hade da kara juyowa ya Kalli jaddah ya fara magana...jaddah kagan su ko?wllhy ammi da sitty tun da beauty tazo na fara ganin canji a wajansu"
Kaga taso habibi ni da uncle bazamu canza ba,dan haka taho, abie ya fada hade da bude mai hannu,cikin fara'a ya taso ya taho wajan abie ya rungumeshi.
Afiya bata ji mai sukace" ba dan da (larabci)sukayi maganar.
Babba!nadra ta kira mahaifinta, na'am binti?zanje gida saboda a kwai wata kawata da zataxo anjima,
Okay bari nazo mu wuce" tare,mahaifin nadra ya fada,hade da kallon yayanshi.
Abu habib zan tafi sai munyi magana,ya fada yana kallon kakan habib,watoh abie,wanda habib yake kiran shi da jaddah,
Bazaku saya muci a binci ba,aa zan tafi da nadra saboda kawarta zataxo anjima kila ma ta zo tunda tun dazu munanan,
Shikenan sai anjima abie ya fada yana sakin habib.
Habibti sai munyi magana habib ya fada yana kallon nadra,kai kawai nadra ta geda masa sannun ta juya ta bar palon,babba ya bi bayanta shima.
Yauwa maza kaje kayi wanka kazo kaci a binci Ammi ya fada tana kallon habib.
"Kai habib ya geda sannun ya wuce dakinsa"
Muje kema habibti afiya ke" ma na nuna miki dakinki ki samu kiyi wanka kizo kici a binci,
Kai ta geda sannun tabi bayan ammi suka wuce"
Wani daki mai kyau da sheki,ta kaita,dan kallo daya zakawa dakin ka fahimci ba kara min kudi aka kashe wajan kawata shi ba.
Toh habibti ga toilet can ki shiga kiyi wanka sai ki fito kici a binci,toh ammi nagode sosai allah ya kara girma, "ameen ammi ta amsa sannun ta fita ta barta.
Haka ma bangaren habib yana shiga dakinsa kayan jikinsa ya rage sannun ya fada toilet,
Kallon dakin na shigayi ni kuma kafin ya fito,🤩
Baki da hanci na bude ina kallon dakin,dan ba karamin kyau ya'yi ba, saboda yafi dakinsa na" (Nigeria) kyau sosai,
Komai na kanin farine,kama daga labulaye carpet gado wardrobe duk farine,dakin ya hadu iya haduwa.
Dan kallo daya zaka wa dakin ka fahimci shi din dan gata ne"gaba da baya.
*Bangaren basira*
Tana zuwa titi ta samu taxin da zai kaita hotel din da zata sauka.
Tana zuwa hotel din,
Bayan ta kama daki daya daga cikin ma aikatan yaje ya nuna mata dakin sannun ya barta a bakin kofah shi kuma ya koma,
Tana shiga kayan jikinta ta rage ta fada toilet.
*Kano Nigeria*
Gidan aunty maryam!
Kasan cewa makarantar su Mohseen daya ne da Ibrahim,shiyasa yau tare suka je tare suka dawo,
Duk da kuwa kwana daya kawai yayi a gidan aunty amma yaji dadin zama gidan sosai,
Dan kwata- kwata basa nuna bambanci a saka ninshi da Ibrahim,daga aunty maryam din har ma da mijinta da aisha duka...
*Dubaï abu dabi*
"Bayan ta fito daga wanka.
Shiryawa dayi cikin kaya mara nauyi,kasan cewa sam itta batason kaya masu nau'yi ko kadan.
"Yanzu ma dai riga da Wando ne a jikinta"amma rigar na da fadi da kuma tsawo,dan rigar ya dan wuce gwiwarta, mayafi mai dan fadi ta yafah a kanta sannun ta fito zuwa palon gidan.
Ammi na hangota ta mike"daga kan kujeran da take zaune ta karasa inda take"tare da kamo hannunta suka nufi kan dinning table din,
Su sitty da jaddah tuni sun ci nasu a bincin sun koma dakin su"a lokacin,
Habib ne kadai a kan dinning,dan haka suna zuwa ammi ta ja mata kujera ta zauna sannun ta dau plate zatayi servin dinta afiya ta rike hannunta tare da mikewa,
Ammi ki barshi zan zuba da kaina ki zauna ke"ma na zuba miki,
A'a Habibti ni kafin ki fito naci a binci.
Shikenan ammi bari na zuba nawa toh,kedai kije ki kwanta ki wuta,
Shikenan habinti na allah ya'yi muku albarka "ameen habib da afiya suka amsa a tare".
Shafa kansu tayi sannun ta juya ta koma ciki ta barsu suci a binci.
Zuba macaronin da miyar vegetable da yaji kayan lambu da taman kaza tayi, sannun ta zauna ta soma cin a bincin.......
*Sakeena Ismail Cameroon ce*✍️
[6/21, 15:24] Mom Muwadda🥰: Utilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/KpwDZw5aq7C2Pr2NCZ3Ujg
🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑
*DUHU DA HASKE*
*By*
*Sakeena Ismail Cameroon*
*(Mom muwadda)*
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
*JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*✍️
(J.W.A)
Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi.✏️
*Marubuciyar*
*Bazan zauna da kishiya ba*
*Mijint attajira*
*Mugun uba*
*Duhu da haske typing...✍️*
Page 39&40
Bismillahi rahmani rahim
*********"Zuba macaronin da miyar vegetable da yaji kayan lambu da naman kaza tayi,sannun ta soma ci"beauty yau kuma ba magana?"dagowa ta'yi kallo daya ta'yi mai ta dauke" kai taci gaba da cin a bincin ta...
Kafarsa y'ayi anfani dashi ya taka tata kafar ta kasan teburin,washhh ta fadi,sannun ta dago fuskarta ta dora akan Shi,suna hada ido ta fashe da kukan da take" rikewa tun dazu.
Subhanallah ya allah ya fadi hade da rike" goshin sa"a'lamar baya son kukan nata"
Mai haka ne" beauty,wai ba kin ce min bazaki kara kuka ba,shine yau kika'yi har sau biyu.
Ba tare data tanka mai ba,ta ture plate din dake" gabanta ta mike" ta bar wajan,baki sake"yake" kallonta har ta bace" mai.
Ruwa dake cikin glass cup din ya dauka ya dan kurba kadan sannun ya mike"ya bi bayan ta,
Yana zuwa dakin ya tura kofar, ya'yi sa'a kuwa ta budu bata saka key ba,shigo wa ya'yi ya mai da kofar ya rufe, ganinta ya'yi zaune sai faman zub'da kwalla dake"kai in ka ganta zakayi tunani mutuwa aka'yi mata.
Beauty tun a dinning nake"tambayarki mai ye faru amma K'ikayi min banza,ko nan din ne makiya so?saurin girgiza masa kai ta'yi a'lamar a'a,toh in ba haka ba toh meye saki kuka?"dan ni dai lfy lau muka zo har muka sauka daga cikin jirgi ma babu wata mas'ala,ko kuma dai maganar da nayi dazu a palo wansa nace wa su"
Ammi sun shanza tunda kika zo?"eh shi ta bashi amsa",amma a zuciyarta kwata -kwata ba wannan Maganar ne ya sata kuka ba,asalima itta bazata ce" ga taka man- man a buda ya sata kuka ba.
Toh shikenan kiyi hakuri bazan kara ba,amma dan (Allah dan annabi)karki kara wannan kukan,duk a bunda kinka san ya bata miki rai ki fada min,zanyi miki maganin shi da yar dan allah, a masayi na- na yayanki"kinji,kanta ta geda masa a'lamar toh...
Murmuchi ya danyi mata cikin yake"itta ma ta mayar masa da martanin..
Yauwa ko ke" fah yanzu dai a bunda za'ayi ki tashi muje ki karasa cin a bincinki, a'a na koshi,babu wani a bincin da kikaci kice min kin koshi,ko dai dan danon ba irin na nigeria ba,dan dai naga dai akwai macaroni a can ma kuma ana defata da miya a can din ma.
A'a kawai dai y'ayi sheni anjima naci, shikenan amma kina son coffee saurin geda masa kai tayi,sarkin coffee kenan bari na kira nashma ta kawo miki ya fadi yana tiro wayarsa daga cikin aljihun...
Sannun y'ayi dialing number nashma din,bugu daya aka dauka,yauwa nasham ki kawo coffee guda biyu,yana kaiwa nan bai jira yaji mai zata ce ba ya kashe wayan...
Sannun ya juya ya kalli afiya hade da fadin....yauwa yanzu za'a kawo mana kinga sai mu sha tare,
Murmuchi kawai ta sake" masa"ba'a wani jima sosai ba a kayi musu nocking, mikewa y'ayi ya bude kofar sannun ya karbi coffee din hade da hi mata godiya ya koma ciki ya mika mata duka cup din sannun ya koma ya rufe kofar ya dawo dakin,ya zauna hade da karbo nashi cup din suka fara shan coffee din...
*Bari mu leka bangaren nadra da iyayenta*
Kasan cewa ba mota daya suka hau da Mahaifinta ba, saboda shima da motarsa ya zo,kasan cewa daga wajan aiki yake"
Tuki take" amma hankalinta ba'a kan tukin yake ba,dan kuwa tunani take'yi akan afiya,wacece itta, saboda itta sanda suka tashi zuwa airport din ammi bata ce mata da wata habib ya zo ba?"
Da taga abun na neman damun kwakwalwar ta sai kawai ta share zancen..hade da fadin toh wai ni ina ruwana meye damuwa ta,babu a bunda ya dameni suje
Can su karata,in sonta yake ma ai ba aurenta zaiyi ba,tunda ansa mana rana,kuma da zaran munyi aure shikenan...da wannan tunanin dai ta samu hankalinta ya dan kwanta ta karasa gida ranta fari tass...
*Bangaren basira*
Wannka tayi ta fito,a kwatin ta- ta bude ta dauko man shafawa da turare sannun ta samu wuri gefen gadon ta zauna ta shiga shafah man..
Man take" shafa wa amma hankalinta ya tafi tunani.
Tunani take yi kamar haka...dole nayi duk yanda zanyi na gano inda gidan su habib yake"toh amma wa zai tai maka min tunda ni bansan kowa ba a nan garin?
Shiru tayi tana tunani,ko tunanin me tayi naga ta saki murmushi hade da cewa...yess na samo mafita,ko babu komai ai balatabe ne" kuma yana da kyau.
Wayar telephone dake" cikin dakin ta dauka ta danna kira,ana dagawa,tace yau wa a kawo min a binci da lemo,can cikin wayan akayi magana kamar haka...toh amma madam baki fadi kalan a bincin da kike so ba,kaga a kawo min ko wana iri,amma ku bawa wannan mutumin daya nuna min daki dazu ya kawo min,
Okay ya amsa sannun ya kashe wayan...
*5 minute*
Nicking taji anayi,wani irin murmushi tayi da itta kadai tasan ma'anarshi,sannun ta kara sa saka rigar bacci mai shara-shara wanda komai nata yake"a waje dan rigar da akwai da babu duk daya ne"...
Tana karasa sakawa ta tauki wani turarenta wanda in ta shafa take" rikita maza dashi,amma bata san ta ya akayi takasa shawo kan habib dashi ba,a lokacin da suka hadu,dan ta shafa kafin ta shiga jirgi...
fesa turaren tayi sannun ta nufi bakin kofar domin budewa,
Najib kuwa har ya gaji zai juya ya koma sai yaji an bude kofar,kallon ta ya shigayi daga sama har kasa....
Lokaci daya ya hadiye wani irin yawu,sannun ya hada rai kamar bashi ba..
Najib na da kyau sosai,dan duk cikin ma'aikatan hôtel din yafi su kyau da gayu shiyasa yawancin matan da suke" zuwa Hotel din cewa suke suna sonshi wasu kuma suna masa so na sha'awa kawai da zarar ya'yi musu a bunda sukeso shikenan,
Amma yawan cin su in ya kwanta da su dawowa sukeyi saboda yana gamsar da su sosai...
Dan allah ka kai mun ciki,kai kawai ya geda sannun ya shiga ciki,dan yasan mai zai faru tunda shima ya na cikin bukata bazai ki bawa abunsa a binci ba...
Maida kofar tayi ta rufe sannun ta karasa cikin dakin,lokacin kuma tuni ya a jiye a bincin da niyar ficewa sai yaji ta rungumeshi ta baya tana shinshina wuyanshi da kuma wani turarensa mai d'adin kam shi,a zafafe ya juya ya rungumeta,hade da cafke bakinta ya shiga kissing dinta da sauri da sauri Kamar ma yinwaci daya samu a binci....
Ni dai sakina nace allah ya shiyeku,sannun na fita na ja musu kofah na kara gaba🚶♀️
*Bayan kwata uku*
Basira ta saba da najib sosai,kai in ka gansu sai ka ranse sunyi shekara da haduwa,nan ko kwana uku ne" kawai..
Tunda basira ta kwanta da najib taji duk duniya babu wanda take so sama dashi,dan tunda take"da mahmud bai taba gamsar da itta kamar yanda najib ya gamsar da itta ba"
Da farko tayi anfani da najib ne wajan gano inda zata samo habib,amma daga baya da najib ya dan dana mata a bunda bata taba ji ba tunda take saduwa da miji,sai taga bata lokacinta ne kawai zatayi in tace lallai sai habib ne zai aure ta,kuma uwa uba ta gansa da yemmata har guda biyu dan haka yanke"shawara tayi kawai da ta rungumi najib dinta,
Haka bangaren najib shima,dan tun da yake" bai taba jin mace yanda yake"so ba Kamar yanda yaji basira,shiyasa tun ranar da wani abu ya shiga sakaninsu"yaji yana sonta,kuma zai iya aurenta...
Shiyasa tun lokacin suke"makale da juna a yanzu haka ma ya canza mata hôtel,saboda wancan hôtel din,a can yake aiki kar wata rana su gansu,a koreshi daga wajan aiki..
My dear saura kwana uhu na koma,zanyi missing dinka sosai cewar basira,
Kiss ya danyi mata a baki kagan sannun ya saketa,ya shiga shafah gashin go'okin data kara a kanta,
Har ta fudda rai zaiyi magana sai taji yace...nima zanyi missing dinki sosai my baby.
Toh mai zai hana ka bini mutafi tare, a'a ina aiki ba yanzu ba,amma ke mai zai hana ki kara min kwana biyu...
Wani irin harara ta dalla masa"sannun ta mike ta nufi toilet domin yin wanka,har ta kai bakin kofa sannun ta juya tace....bazan zauna ba nima tunda bazaka biyoni mutafi tare ba?" yanzu kam na tabbata ba sona kake'yi ba,
Haba ta yaya zaki ce" ba sonki nake yi ba,ko so k'ike a koreni daga wajan aiki ne?"toh in an koreka sai me?ni zan samo maka aiki a nigeria in har zaka iya zama a can,
Gaskiya a'a bazan iya zama a nigeria ba ,dan ina ji ana cewa ba'a samun wuta sosai ga kuma zafin bala'yi,
Kai waye gaya maka duk wayennan, bayan kuma ba taba zuwa kayi ba...
Wa yace miki ban taba zuwa nigeria ba?"
Ni nagano haka,toh karya ne na taba zuwa, saboda hanya yabi damu,lokacin da zanje (Sudan)na saya a airport din ku mun shanza jirgin da zai kaimu can.
Toh yanzu me mara barka da wanda bai taba zuwa ba?"toh bari na gaya maka baka da maraba da su"shikenan naji kiyi gaba zanxo daga baya, murmuchi kawai ta dan yi sannun ta karasa shiga toilet din...
Kai kawai ya girgiza sannun ya koma ya kwanta...
*Bayan kwana uhu*
Yau ne basira ta koma Nigeria,inda najib y'ayi mata alkawari akan cewa insha allah shima zaixo,da haka dai suka rabu cikin so da kaunar juna,da suka tashi rabuwa kamar kar su"rabu dan har sun fara kewar juna...
*Gidan su habib*
Alhamdulillah yanzu kam afiya ta saba sosai da yan gida,kama daga ammi!sitty!abie!wacca ake"kira da jaddah!
Haka ma bangaren nadra yanzu kam sun dan saba da afiya,saboda tana yawan zuwa gidan..
Afiya yanzu kam ta bar abubuwan da habib da nadra sukeyi a masayin shakuwa da kuma soyayan yen uwan uwantaka ne kawai...
Kuma uwa uba itta bataga wani abu da habib din yake yiwa nadra a masayin soyayya ba,dan tafi ganin nata ne"a masayin soyayya...
Yanzu ma dai nadran ce" ta zo tana zaune suna dan yin hira,duk da kuwa itta afiya a da hira ba ta dame ta ba"amma takan danyi yanzu ba laifi.....
*Sakeena Ismail Cameroon ce✍️*
[6/21, 15:24] Mom Muwadda🥰: Utilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/KpwDZw5aq7C2Pr2NCZ3Ujg
🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑
*DUHU DA HASKE*
*By*
*Sakeena Ismail Cameroon*
*(Mom muwadda)*
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
*JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*✍️
(J.W.A)
Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi.✏️
*Marubuciyar*
*Bazan zauna da kishiya ba*
*Mijin attajira*
*Mugun uba*
*Duhu da haske typing...✍️*
Page 41&42
Bismillahi rahmani rahim
**********Yanzu ma dai Nadra ce"ta zo suna z'aune suna dan taba hira,duk da kuwa itta afiya a da hira ba ta dame ta ba"amma yanzu kam ta kan danyi ba laifi...
Wai ni kam ina habibi ne"dan tunda nazo bangansa ba ?"nadra ta fada da harshen turanci dan itta ba iya hausa tayi ba"itta kuma afiya bata iya larabci ba"sai dad daya kawai ta i'ya...
Wllhy har yanzu bai dawo daga wajan aiki ba"afiya ta bata amsa"hade da cewa amma bari na kira shi dan yau naga ya yi yamma sosai,ta fada hade da dauko wayarta dake" kusa da itta..
A'a ki bar shi bari na kira shi nadra itta ma ta fada,kafin afiya ta ce wani abu tuni nadra ta yi dialing number habib har ta fara ringing...
Z'aune yake"a cikin katafaran ofishin nashi,babba ne sosai, office din d'auke ya ke da k'aton teburi,sai kujeru guda biyu da in ya yi baki suke"zama a kai,sai kujera guda daya wadda yafi na baki kyau guda daya,wato na ma- mallakin office din kenan.
Sai set din kujeru,da aka saka a can nisa kadan in ka wuce inda mai office din ya ke zama..
Z'aune ya ke"a kan kujerar ya kurawa hoton iyayensa ido.
Ammi ce" da daddy sai shi da aka saka shi a saki ya, sun yi kyau sosai har sun gaji,ammi sanye take da bakar abaya mai masifar kyau,sai sarkan kwal dake" wiyanta da kuma kunnenta...
Daddy da habib kuwa suna sanye da maroon din suit iri daya,sunyi kyau har sun gaji...
A lokacin da za'a bude companyn ne sukayi hoton...
Lokacin bai wani yin girma sosai ba,dan a lokacin bazai wuce" shekaru 25 ba,in har bai manta ba yan zu kusan shekara 8 da bude wannan companyn amma in anga yanda companyn yaci gaba za'a d'auka anyi shekara 20 da bude ta...
Jin daya daga cikin wayoyinsa mai kira Samsung Galaxy S10 da ke"ringing ne"ya sashi mika hannu ya dauki wayan,kallon screen din wayan yayi ya shiga jujjuya wayan,sai daya dau kusan 2 second sannun ya daga ya kara a kunne,shiru ya yi ba tare da ya yi magana ba,itta ma bangaren nadra bata ce komai ba,jin shirun ta yi yawa ne" kuma tasan halinsa sarai in har ba tayi magana ba toh fah zasu zauna a haka,karshe ma in ya gaji ya kashe wayan.
Sallama tayi masa"sai da aka d'au kusan 5 second sannun ya amsa" sallamar tata.
Habibi ! nadra ta kisa sunan shi, na'am ya k'ike ya su babba ?suna lfy ina gidan ku, munji shiru ne ni da beauty,baka dawo ba shiyasa nace"bari na kira naji ko lfy,dan naga yamma tayi kuma gashi lokacin dawowarka gida har ta dan wuce".
Eh wllhy aiki ne ya min yewa amma anjima kadan zan dawo ke dai in kin gama ki wuce" gida kawai saboda dare ya kusa yi, bai kamata ki dinga fita da daddare ba,cikin sanyin murya tace" toh habibi.
Yauwa ina beautyn bani itta mu gaisa,mikawa afiya waya tayi,afiya ta karba ta sa'a a kunne tayi shiru, tana nan zaune har 10 second ba wanda ya yi magana,kinga beauty kiyi magana kar'ya kashe nadra ta fada.
Mai makon ta yi magana kamar yanda tace"sai kawai tayi murmuchi ba tare da ta yi maganar ba.
Habib kuwa da far'ko ya dauka nadra bata bawa afiya waya ba,sai da yaji tana cewa...kiyi magana kar'ya kashe sannun ya fahimci cewa ta bata magana ne kawai bata'yi ba..
Hummm mus'kilancin naki ne ta motsa yau kuma kenan habib ya fada hade da lumshe sexy eyes d'inshi masu shek'i,ai na dauka k'aima baza kayi maganar ba ?"afiya ta fadi hade da turo baki gaba kamar yana ganint'a.
Bak'i sake nadra take kallon afiya hade da sansar mamaki,humm yanzu nice habib zaiy'i wa haka,ashe magana da ni ne baya so shiyasa in na kira shi idan banyi magana da wuri ba yake kashe wa,ai shikenan zanyi maganin abun,ta fada a cik'in zuciyarta hade da mika hannu ta karbi wayarta,sannun ta kara a kunne hade da fadin....yauwa habibi ka kirata da wayarta ni zan wuce" gida,tana kai wa nan ta kashe waya,hade da kallon afiya,yauwa ni zan wuce gida yamma tayi sosai tunda ba yanzu zai d'awo...ba ta k'arasa maganar ta ba ta ji wayar afiya na ringing,dauka ta yi ta kara kunne ta kara yin shiru irin na d'azu..
Kafin ka ce"mai narda ta dauki kajar ta-ta bar palon.
Yau kam ko saya wa tayi wa su ammi sallama ma ba ta yi ba,dan kuwa tana barin palon ba ta saya ko i'na ba sai wa jan motar ta,tana zuwa ta bude ta shiga ta kunna ta,ta ja ta -ta bar gidan.
Ammi da ta fido daga part din i'yayen ta kenan zata koma part din ta -ta hango ta- ta fito,sauri ta yi ta samu ta kara sa inda take amma kafin ta K'arasa har ta ja motar ta- ta bar gidan.
Humm daga ganin a kwai mas'ala cewar ammi, cik'in sauri ta karasa palon, tarar da afiya z'aune ta yi,ta na waya da habib, afiya na ganin ammi ta shigo,ta cewa habib sai an jima.
Sai ka tawo ga ammi na ta zo,bata jira taji mai zai ce ba ta kashe wayan.
Ammi dai kallon ta kawai tak'e,tashi ta yi ta dawo kan kujeran da ammi ta ke z'aune ta zauna hade da cewa...ammi na ya dai?"meye samu nadra naga ta fito a fusa ce"? wallahy ni ammi lfy lau muka rabu da itta,muna nan zaune ma ta ce min tunda tazo bata ga yaya habib ba,nace"mata bai dawo daga wajan aik'i ba har yan zu,amma bari na kira shi, shine na d'auki waya ta zan kira tace" na bar shi bari itta ta kira shi,shine na kyale ta -ta kira shi,bayan ta kira shi ne ya suka yi magana bayan sun gama ya ce" mata ta bani waya shi ne" fah ta ba ni,muna cikin magana da shi ta fusge wayar ta daga kunne na ta ce masa"itta tafiya zata yi ya kira ni a waya na muci ga ba da magana,shine fah ya kira a waya ta ina daga wa naga ta bar palon,ni wllhy ban kula cewa ranta ya ba ci ba"dan ni bamma ga abun bacin rai anan ba"afiya ta yi maganar da iya gaskiyar ta.
Bayan ammi ta gama saura'ron afiya ne"ta saki murmuchi,hade da fadin... kar'ki damu na fahimci komai kuma baki da laifi,habib ne"mai laifi kuma in sha allah zan yi masa"magana i'dan ya dawo..
Toh ammi amma ni ban ga abun da ya yi a nan ba"kar'ki damu beauty.
K'an ta kwai ta geda,
*Bayan wata biyu*
*Kano Nigeria*
Washhh mommy ya fadi hade da dan kwan ciya a kan cinyar ta,ya dai my boy,wllhy mommy na gaji sosai,washhh wllhy nima Mommy na gaji Ibrahim shima ya fada hade da kwanciya a gefen mohseen.
Dan Allah ni ku daga ni karku kar ya min ka fah aunty ta fada hade da janye k'afarta...
Gaskiya kin yi dai- dai Mommy na shiyasa nake" sonki,aisha ta fada hade da yi musu gwalo..
Mommy k'inganta ko, Ibrahim ya fada hade da turo baki gaba.
Wai me a ke yi ne nake"ta ji tun daga bakin kofah..
Kallon inda sukaji maganar suka'yi lah yaya safwan ashe kai ne"aisha ta fada.. a'a bani ba ne"ke ce"ya bata amsa"a lokacin dariya ta danyi sannun ta gaisheshi,ina wuni yaya safwa ,lfy ya amsa"a takai ce"sannun ya karaso cik'in palon,ya zauna daya daga cikin kujerun gidan...
Mommy ina wuni,lfy lau safwan ina takwara ta,wllhy tana dawowa daga makaranta tayi bacci, Allah sarki ta gaji shiyasa,eh wllhy ai wannan yinin da suk'eyin ne shi yasa ni ina ga wata zan nemo musu in ya so sai su dinga zuwa islamiya da ban, a'a gwara dai ka barsu a can din tunda hade take"da islamiya, shikenan tunda kin ce" a barsu na bar su"din.
Y'auwa gwara dai... murmuchi kawai ya yi sannun ya mike ya ce"bari na dan je wajan Aliyu yanzu zan dawo,okay shikenan sai ka dawo ka gai she min da hajiyarsa,okay zata ji in sha allah sannun ya mik'e,kallon Inda su Mohseen suke zaune ya yi yace"..toh mai kuma ya samu su wayen nan naga sai faman cin magani suke yi?"wai saboda mommy tace"su ta shi daga kan cinyar ta shiyasa suke fushi mtsiii ya ja saki hade da cewa humm ba ku da abun yi ne shiyasa ni kunga tafi ya ta......,
*Sakeena Ismail Cameroon ce✍️*
[6/21, 15:24] Mom Muwadda🥰: 🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑
*DUHU DA HASKE*
*By*
*Sakeena IsmailCameroon*
*(Mom muwadda)*
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
*JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*✍️
(J.W.A)
Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi.✏️
*Marubuciyar*
*bazan zauna da kishiya ba*
*Mijin attajira*
*Mugun uba*
*Duhu da haske typing...✍️*
Page 43&44
Bismillahi rahmani rahim
**********"Kallon inda su Mohseen suke"z'aune ya yi yace"toh mai kuma ya samu wayen nan naga sai faman cin magani Suke yi?"wai saboda Mommy tace"su tasar mata daga kan cinya shiyasa suke ta fushi, mtsiiii ya ja tsaki hade da cewa...humm ba ku da a bun yi ne"shiyasa ni ina dashi kun gama tafiya ta,ya fadi hade da barin palon...
Kunga ku yi hak'uri kunji?"maza ku tashi muje ku yi wanka ku sauko ku zo ku ci a binci,kunga itta nan da wata daya ma bar muku gidan zata yi badan an kara wata daya ba ma da yanzu shirye shiryen bikin ake yi...yanzu dai maza ku tashi kuje ku yi a bunda nace,toh mommy suka ce a tare sannun suka mike suka nufi ciki domin yin a bunda aka sa su..
Me haka mommy aisha ta fada,me haka kamar ya?daga f'adar gaskiya,ni wllhy duk baby ne ya ja min da yanzu anyi auren kun dena ganina, da yanzu shikenan tunda kun gaji dani,ta fada hade da mikewa...
Toh mara kunya ba dai aure ba,zaki ne"ina matsayin uwarki bazan miki baki ba.
Allah dai ya sa za'a yi damu ya kuma nuna ma na lokacin ya baku zaman lfy, "ameen ya Allah mommy na,aisha ta fadi a lokacin da take" dawowa cik'in
palon.
Mommy na ki yi hak'uri wllhy wasa nake yi,ina sonki deyewa ne shiyasa nake kishi in na gansu a kan cinyar ki gashi kuma zan tafi,ta fadi hade da rushewa da kuka,kwantar da kanta tayi a kan cinyar Mommy,sha fah kanta Mommy ta yi hade da cewa...na sani mamana kuma nasan kishi k'ike da su"nafi kowa sanin halinki mama na,amma dan Allah ki dena musu" haka ke da zaki dinga ja su a jiki ma sosai yanda in kin tafi zasu yi missing d'inki,amma yanzu yanda k'ike musu zasu fi kowa son ki bar gidan.
Yanzu mohseen da dan auta sunfi son na bar gida ?"toh in dai haka ne kuwa dole na gyara kafin na bar gindan, yanda in na bar gidan zasu dinga zuwa waje na,ta fadi hade da mik'ewa ta dauk'i gelen ta dake"kan kujera ta ya fa,sannun ta kalli Mommy tace"y'auwa Mommy bari naje wajan bestie,yanzu zan dawo.
Matar safwan ce take kira da bestie saboda kawarta ce"safwan ya aura.
Shikenan sai kin dawo,amma karki dade saboda hajiya Sudan takusa karasowa,dan dazun nan muka yi waya da itta,da toh mommy ta amsa"sannun ta bar palon.
*Gidan su afiya*
Mama ce" kwance a kan kujerar dake"cikin palon,ta rame ta yi baki.
Yanzu kusan sati biyu kenan da gama cinye kudaden da afiya ta bar mata a cik'in jaka.
A yanzu haka ko kudin siyon a binci bata da shi ballanta na -na man shafawa.
Dalilin daya sa cikin sati biyu ta rame tayi bak'i kenan...
Sallamar da taji a palo ne yasa ta-tashi zaune daga kwancen da take yi...
Yusuf ne ya shigo palon hannunsa rike da bakar leda,karasowa ya yi ya zauna a kasan carpet din,hade da mika mata ledan dake hannunsa yana cewa.... hajiya ga taliya da mai da magi na siyo miki ya fadi hade da zazzago a bunda ke cikin ledan..
Sai ga taliya guda biyu da manja da magi guda uhu ya baiyana...
Yauwa yanzu kinga hajiya wannan zata i'shemu yau da gobe,tunda akwai yaji sai ki defa mana muci ko?"
Ohhh ni fatima yanzu nice nake siyon a binci a waje,ikon Allah duniya juyi -juyi Allah sarki afiya ko tana ina, kullun sai ta min magana akan a bincin da nake tarawa a gaba na ina ci...
Gashi in nagama ci zubarwa nake yi bana bawa kowa, Allah na t'uba Allah ka yafe min ya Allah ina son yaya na kawai girman kai da son a bun duniya ne ya ja min har bana iya kula da su"Allah gani gareka na tuba...
Allah ka yafe min badan halina ba...
Allah nasan ban kyau tawa yayana ba,amma nayi alkawari yanzu in sun dawo ko bani da komai,zanyi farincikin idan naga yaya na,zanyi murna kuma in rungumesu hannu bibbiyu na nuna musu k'auna da kuma soyayya da bam musu" ba a da...
Shiru Yusuf ya yi yana kallon yanda take kuka tana nemon yafiyar Ubangiji dana yayan ta,bata ma san yana mata vidéo ba,dan kanta na kasa...
Ganin zata dago ne yasa shi yin sevin da sauri,hade da a jiye wayan a kan carpet...
Hajiya ki yi hak'uri zan shiga ko ina na nemo miki su...
Dan Allah da gaske k'ake Yusuf zaka nemo min yaya na?"in sha Allah zan nemo miki su,a duk inda suke"cikin kuka ta shiga yiwa yusuf godiya....nagode nagode sosai yusuf Allah ya saka maka da alkairi ya jikan iyayen ka, kai ka dai baka tafi ka barni ba duk masu aikin sun gudu saboda kudi na ya kare...
Ameen ya Allah mama.
Mun zauna da afiya lfy,dan na tabbata su din ma dinya ce ya sa su tafiya,ni dai ina nan bazan tafi ba,yanzu dai ki tashi kije ki dafa a binci kici,kai mama ta geda sannun ta mike,ta dauki ledan ta nufi kitchen.
Da kallon t'ausayi yusuf ya bita da shi"a zuciyarsa kuwa fadi yake ai itta ta jawa kanta,mikewa ya yi ya fita ya koma dakin sa...
Yana zuwa dakinsa ya shiga ya ja kofar ya rufe da Key sannun ya karasa Cikin dakin ya zauna kan katifar shi"sai ya yi dialing number habib...
*Dubaï*
Kasan cewa yau Friday shi'yasa yau bai je wajan aiki ba,saboda baya zuwa ranar Friday..
Yanzu ma dai dawowarshi daga sallar Jumma'a kenan,ya shiga daki ya dan samu ya danyi bacci sai yaji wayarsa ta fara ringing,yana dubawa yaga sunan yusuf ne yake"yawo a kan screen din...
Kashe kiran ya yi ya kira shi da katinsa,bugu daya Yusuf ya dauka...
Assalamu alaikum ranka ya dade, walaikum salam Yusuf ya kake ya gida,da Mama?wllhy lfy lau alhamdulillah ranka ya dade,ma sha Allah,ya ake ciki ne toh?
Da alama munyi nasara ranka ya dade..
Allah ko yusuf?kwarai kuwa ranka ya dade yanzu ma na tura maka wani video a WhatsApp, okay rike wayan bari na duba,da toh yusuf ya amsa...
Shiga cikin Whatsapp habib ya yi ya bude video ya shiga kallo,wani irin murmuchi farinciki ya yi har fararen hakoran sa suka baiya na...
Ma sha Allah ya furta hade da kashe video...
Gaskiya naji d'adi sosai yusuf kuma na gode da wannan shawaran daka bani kwana kin baya akan cewa mu kwashe sauran kayan a bincin muce masu aiki ne suka sace suka gudu dashi..
Gaskiya naji dadi sosai kuma ina godiya sosai da sosai,in sha Allah in har nazo nigeria ina da k'yauta na mu samman da zan baka...
Yanzu dai kaci gaba da aikin ka,dan a bunda ya rage mana kadan ne.
Toh ranka ya dade amma fah ni ina gani gwara mu barta a haka,dan ta yi na d'ama sosai...
A'a yusuf mu kara mata sati biyu,dan zan zo nan da sati biyu in sha Allah,kuma kaci gaba da zuwa kana duba Mohseen ma,duk da kuwa na san aunty na kula da shi sosai amma dai in yana dan ganin ka zai fi jin d'adi,kuma zai tabbatar ba'a manta da shi ba,saba nin in baka zuwa...
Shikenan ranka ya dade Allah ya kawo ka lfy, "Ameen na gode yusuf bari na barka,sai munyi Magana,toh ranka ya dade sai anjima...
Okay habib ya fadi sannun ya kashe wayan.
Mikewa ya yi ya nufi dakin ammi domin bata wannan dadda dan labarin...
Kwance take"ta yi ruf da ciki,fuskarta duk ya kumfura,duk da idon ta a rufe suke amma zaka iya fahimta cewa kuka ta yi..
Tunani take yanda suka yi da ammi kwaki uku da suka wuce...
*Kwana uku da suka wuce*
Ammi shirye shiryen me kuke ta yi ne,dan naga kwana biyun nan kunyi buzi deyewa afiya dake kwace akan cinyar ammi ta tambaya,daka tar da shafa kan afiya da ammi take yi ta yi...
Sannun ta dagota ta tashi zaune"cikin mamaki ammi take"kallon afiya hade da cewa wai beauty kina nufin duk yanda k'ike da yaya habib d'inki amma bai fada miki zaiy'i aure ba?"cikin firgici da mamaki daya kasa boyuwa akan fuskarta take kallon ammi,dan bata ga alamar wasa akan fuskarta ba,ko kadan,da sai tace"wasa take"mata,
Dagewa tayi ta seta kanta sannun ta ce ammi aure fah kika ce?
Kwarai kuwa beauty dan tun kafin ya je nigeria ma aka saka musu rana,a yanzun haka,ana dawowa daga bikin aisha da sati daya za'ayi na habib...
Toh ammi amma wa zai aura?narda mana beauty,nifah abun ya daure min kai sosai saboda naga kun dan saba da itta...
Murmuchin y'ake ta yi hade da cewa Allah ya sanya alkhairi ya basu zaman lfy,da "ameen ammi ta amsa"sannun ta mike"yauwa habibty bari naje nayi sallahr la'asar,kema ki tashi ki yi, toh ammi,ta fadi...
Barin dakin ammi ta yi..
Ammi na fita ta jingina da jikin kofar,babu a bunda taji sai kukan da Afiya ta saki...
Cikin t'ausayi ammi ta juya ta bar bakin kofar...
Tun ranar take wasan buya da habib,tana ganin lokacin dawowar shi"ya yi sai ta koma dakin ta kulle kofah...
Duk sanda ya dawo bai ganta a palo ba, yakan je dakin ta amma in ya taba sai yaji a kulle...
A haka dai yake juyawa ya koma palo jiki babu kwari,ya ke zuwa palon ya tambayi su ammi ko bata nan ta tafi wajan nadra ne ?sai su ce masa tana nan....
Tun abun baya damun sa har ya zo ya fara damun sa...
A kwana kin kadan da ya yi bai ganta ba har ya dan fada...
Duk wanda ya ganshi dauka yake saboda auransa ya kusa ne shiyasa ya rame..
*Cigaba*
Share guntun kwallan da ya zubo mata ta yi,sannun ta mike ta nufi toilet domin watsa ruwa...
Yana zuwa dakin mahaifiyar sa, nocking ya yi ta bashi izinin shiga,sannun ya turo k'ofar ya shigo,tarar da itta ya yi zaune itta da sitti ko mai suke tattaunawa oho..
Habibi kai ne,eh sitti nine amma ba wajanki na zo ba wajan ammi na nazo,ronkoshi ta kai mai a kai ya kauce yana murmushi..
Ammi dai babu a bunda tace sai murmuchi da itta ma ta danyi,tana kallon dan nata da ya dan rame,cikin sanyin murya tace"ya dai habibi mai muka samu kake nema na,ai ko kaman jira ya ke dama ta yi magana,a take ya kunna mata video da mama take kuka hade da nemon y'afiyar su"afiya..
Duk da ammi ba wai i'ya hausa tayi sosai ba amma ta fahimci komai..
Alhamdulillah gaskiya naji d'adi sosai na taya habibti na murna,d'ama mu baki daya, naji d'adi sosai habibi na,ina al'fahari da kai, Allah ya yi maka albarka "Ameen ya amsa"sannun ya karbi wayarsa da ammi take mika masa.
Hannu ya sa ya karba,sannun yace...bari naje na nunawa beauty.
A'a habibi ba yanzu ba ka dan bari sai kaje kagani da idanunka tukun sai kazo ka gaya mata..
Shikenan ammi.
Ni bari naje na dan kwanta kadan k'afin la'asar ta yi, shikenan habibi sai anjima,da toh ya amsa"sannun ya bar
dakin.....,
*Sakeena Ismail Cameroon ce✍️*
[6/21, 15:24] Mom Muwadda🥰: https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
*JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*✍️
(J.W.A)
Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi.✏️
Utilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/KpwDZw5aq7C2Pr2NCZ3Ujg
🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑
*DUHU DA HASKE*
*By*
*Sakeena Ismail Cameroon*
*(Mom muwadda)*
🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*Marubuciyar*
*Bazan zauna da kishiya ba*
*Mijin attajira*
*Mugun uba*
*Duhu da haske*
Page 45&46
Bismillahi rahmani rahim
**********Ni bari naje na dan kwanta kafin la'asar Tayi, shikenan habibi sai anjima ko.da toh ya amsa sannun ya bar dakin,ta bakin k'ofar dakinta ya zo zai wuce sai kuma ya tsaya,kara sowa ya yi bakin kofar nata ya rike hannun kofar da niyar mur'data.ko mai ya tuna naga ya fasa.
Sakin hannun k'ofar ya yi ya bar bakin k'ofar ya nufi part dinsa"
*Bayan sati daya*
Kano Nigeria
Okay babu damuwa Allah ya kawo ku lfy aunty Maryam ta fada,ta cikin waya Ammi ta amsa da Ameen,shikenan bari na barki ki gama shiyawa Aunty Nuri, murmuchi kawai Ammi tayi,kai kawai Aunty Maryam ta girgiza sannun ta kashe wayan.kallon inda aisha take zaune Aunty Maryam tayi..zaune take" sai kyalli da sheki take tayi da kaganta kaga Amarya, saboda ko ba'a fadawa mutun ba in ya ganta zai fahimci itta din Amarya ce"saboda irin sheki da kamshi da take'yi..
Ya dai Amarya ke da na barki a d'akin gyaran jiki taya kika biyoni a nan kuma?"haba Mummy yanzu shikenan dan na biyo ki shine zaki Magana, Aisha ta fadi hade da share guntun kwallan daya zubo mata.
Tashi daga kan kujera mai zaman mutun biyu dake cikin dakin Aunty Maryam tayi ta karasa kusa da gadon,ta zauna Gefenta, hade da kamo Duka hanna yenta biyu ta hada da nata,sannun ta fara magana kamar haka..haba Mama na! haba indo na!sai kace"karamar yarinya,haba Mummy yanzu ni ba karamin yarinya ba ne?kici gaba da kiran kanki da kara min yarinya,idan auta da Mohseen suka jiki babu ruwana.
Mummy toh ai ko nayi girma amma ai a wajanki ni kara min yarinya ce"
Shafah kanta Aunty Maryam tayi hade sakin murmushi.
Haka ne,ke yarinya ce a waje na amma ki dena bina kamar jela.
Dazu ba na bar hajiya Sudan ta hada miki ruwan wanka da turaruka ba,toh meyesa kika biyoni baki saya kin yi wanka da ruwan data hada miki ba.bayan kinsan sarai irin kudaden dana kashe wajan hada miki a bubuwan da kuma irin wahalan dana sha kafin ta amince tazo ?
Nasani Mummy yanzu zan je na yi,amma d'azu naji kamar kina waya da Ammi,eh itta ce"Aunty Maryam ta bata amsa"amma dai tare da beauty zata xo ko? a'a ba tare zasu xo ba,itta sai bayan biki Habib zai je ya dauko ta.
Haba Mummy dan meyesa baza a zo da itta ba,
Dan Allah malama rufe min baki yaushe ma k'ike santa,ba nace miki zata zo daga baya ba.
Shikenan Mummy Allah ya kawota lfy, Amma pls "ki ban number dinta in "kina dashi.
Bani dashi ki tashi kije "Dan Allah Hajiya na can na jiranki.
"Yanzu shine na hada miki ruwa k'ika gudu ko? cewa Hajiya Sudan d'ake saye a bakin k'ofar,
Kallon inda take suk'ayi wata mata ce" fara mai dan jiki,kallo daya zaka mata ka fahimci itta din balarabiya kasar Sudan "Ce,duk da tazarar su amma kana iya jiyo kamshin humra da turaren wuta dake tashi daga jik'in ta.
Murmuchi Aunty Maryam tayi hade da cewa.. "Hajiya kamar kin sani kuwa tun d'azu nak'e ta "faman yi mata Fada,amma taki tashi. gaskiya gwara da k'ika zo, murmushi kawai Hajiya Sudan dayi. Sannun ta maida duban ta kan aisha. Yauwa tashi "Mu tafi, baki aisha ta turo gaba hade da mik'ewa.
Lokacin tuni. Hajiya Sudan ta dade da barin bakin kofar.
Bin bayanta tayi, kai kawai aunty maryam ta Girgiza, sannun ta mike Ta shiga toilet.
*Dubaï*
"Zaune take" a dakin Ammi, tun lokacin da Akace ba da itta za'a tafi nigeria ba jikin ta ya ke a "Sannye, sai bin Ammi kawai take da kallo.
Dan har ga Allah tana son zuwa nigeria taga kanninta, uwa uba dayi Kiwar kasarta sosai.
Har Ammi ta gama shiryawa bata sani ba.
"Cikin t'auyawa Ammi ta karaso kusa da itta ta zaune gefen gadon, sai a lokacin Afiya ta d'ago ta kalleta, batayi wata _wata ba ta fada jikinta, Hade da fashewa da kuka, Ammi zanyi kiwarki sosai ta fadi.
Safa bayanta Ammi ta "Shigayi tana yi tana danyin murmushi, dan tasan tsaran kiwar kaninta da kasarta take yi.
"Kiyi hakuri habibty ba "Zamu dade ba "zamu dawo, muna dawowa sai habib ya kai ki kije kiga kanin naki kinji, dan nasan ba kiyata da zaki ne ya saki kuka ba.
Ammi ta fada hade da sakinta tana murmushi.
Rufe fuska Afiya tayi Tana murmushi, oya tashi muje mun kusa makara dan jirgin mu ya kusa tashi, kai Afiya ta "Geda sannun ta mike, gyara mayafin dake kanta tayi ta sa hannu ta dauki yer karamin akwatin kayan Ammi dake wajan.
Rataye jakarta Ammi tayi, sannun suka nufi kufar dakin,hannu Afiya ta sa ta murda hannun kofar,murdawarta ya yi dai _dai da murdawar da habib ya yi, dan haka a take kofar ya bude suka bugi goshin juna, washhh "Suka fada a tare, lokaci daya ya rikice yana fadin sorry beauty, bansan kina wajan ba wallahi,dan Allah kiyi hakuri muga waja dana buge ki. Duk a lokaci daya ya fadi Maganar Afiya kam rasa mai zatace ma "tayi. Ammi kuwa cikin al'ajabi Take kallon habib dan kana ganin goshin sa kasan yafi Afiya jin zafi, dan wajan har ya danyi ja ga kuma kumbura da ya danyi.
Amma mamaki ya hanata magana.
Yaya habib nice fah na bugeka, ba kai ba. Dan ban wani jin zafi sosai ba, kai kuwa goshinka har ya dan kumbura, dan Allah "kayi hakuri, bai kula ta ba sai ma matsowa da ya karayi sosai kusa da Itta, har "Suna jin Numfashin juna. Goshin nata ya shiga dubawa sai daya tabbatar babu ko mai sannun ya sauke ajiyar zuciya,sakin akwatin hannunta tayi ta saka tattausan hannunta a kan wajan daya dan kumbura ta shiga mulmula wajan, washhhh good ya fadi da dan karfi, ai batayi wata wata ba ta saka bakinta a kusa da wajan ta shiga hura masa wajan, wani irin lumshe ido ya yi hade da sauke ajiyar zuciya.
Uhummm sukaji a bayan su, suna dagowa suka ga Ammi saye, kai kawai Ammi ta girgiza hade da jawo akwatin ta dake kusan da afiya, ta fita ta barsu" cikin jin kunya Afiya ta bi bayan ta.
Shima dai habib mara "Musu baya baya ya yi.
"Suna zuwa babban palon gidan suka tarar da Su ummi da Abie har ma da Najwa suna jiransu" Suna ganin su suka mike, wai tun d'azu mai kuke yi ne a dakin? Gashi har "Kun kusa makara Abie ya fadi.
Ammi bata ce komai ba sai ma jan akwatinta da taci gaba da yi ta bar palon, dan tasan ko ta saya ma bata san wacca Amsa zata ba su ba.
Abie ma dai bai sake cewa komai ba ya bi bayanta ya fita, sauran ma suka mara mishi baya.
Amma ban da najwa,
Kara sowa tayi gaban habib tasa hannu ta taba goshin sa, hade da cewa.. Subhanallah Habibi mai ya same ka a goshi kuma, bayan lafiya lau ka bar palon nan?
"Tire hannunta ya yi daga Kan goshin sa" Ya bude baki da niyar yin magana Afiya ta riga shi cewa... Wallahi kofah na zo budewa ban san yana wanja ba na bugeshi.
Haba beauty mai yasa bakiya kula ne?
Najwa ta fada cikin masifah, sorry ban sani ba Afiya ta bata amsa hade da jiyowa zata bar wajan ya dakatar da itta ta hanyar rike mata hannu.
Juyowa tayi ta kalli hallonta daya rike ta kallesa. Sake ni zan je wajan su Ammi suna jira.
Bai sake ta ba sai ma mai da kallon sa da ya yi kan Najwa, hade da cewa karki kara daga mata murya, dan ba sa'arki ba ce, kuma da kike cewa ba kula, nice nan na bugeda ba itta ta bugeni ba, toh amma meyesa nata bai kumbura haka kamar yanda naka ya kumbura ba? Kin ga dan Allah najwa ki dena wannan maganar, ni kin sani na kusa makara ma, yana kai wa nan ya ja hannun Afiya, suka bar wajan, kamar soko haka Afiya take binsa.
Duk a bunda ya faru a kan idon Ammi, ya faru, dan haka bata ji dadi a bunda Habib ya yi wa Najwa ba, dan haka su habib na barin wajan ta karaso inda najwa take saye,hade da riko hannunta.
Dagowa najwa tayi ta zuba wa Ammi ido,kukan da take rike wa tun dazu ne ta saki.
Rugumota Ammi tayi ta shiga bubbuga bayanta.
Yi hakuri Najwa, naji duk a bunda ya faru kuma insha Allah zanyi masa" "Magana.
Yanzu dai zo mu" tafi kar "Mu makara, a'a Ammi kuje ni dama ba zuwa aireport zanyi ba, nazo ne kawai nayi muku sallama ta fadi hade da dauko jakarta dake ajiye akan kujera.
Allah kiyaye hanya ya dawo daku lafiya, ta fadi hade da juyowa ta bar wajan.
Kai kawai Ammi ta girgiza.
Cikin mutuwar jiki Ammi ta juya ta bar palo.
"Su habib kuwa har suka zo suka wuce"Ammi ba "Su ganta ba, haka ma Afiya.
Wai ni ina Nurian take" ne. Ko so k'uke ku rasa jirgin ne. Abie ya fada, bari naje na dubata Afiya ta fadi hade da juyowa, da niyar zuwa kiranta, sai suka ga Ammi.
Motar najwa data wuce yanzu ta fita suka bi da kallo, hade da kallo.
Ammi na dauka najwa zataje aireport, Afiya ta fada, a'a tace d'ama tazo tayi mana sallama ne kawai.
Shiga motocin su_suka yi ba tare da sun sake cewa koma.
Draver ya ja motar suka bar gidan.
Kasan cewa sun kusa makara, shiyasa suna "Zuwa aireport basu fi mintuna 10 ba jirginsu" ya daga zuwa kasar
Nigeria.
Sanda jirginsu"Ammi zai tashi ji take kamar ta bisu amma ba hali, tana ji tana gani jirginsu Ammi ya daga.
Sai da jirgisu Ammi ya daga sannun suka shiga mota suka nufi gida.
*Kano Nigeria*
Tunda akan tashi da safe ake ta shirye _shirye a gidan, kallo daya zaka wa (Alhaji muhammad habib ibrahim) ka gane cewa yana cikin farinciki.
Hajiya Maimuna kam ba karamin haushi abun yake bata ba, tana dai denne wa ne kawai saboda kar ya gane suzo suyi fada ya koma wajan Hajiya Nuria ya barta.
"Wasu yemmata ne guda biyu suka shigo palon da ledoji niki_niki a hannunsu"
Sallama suka yi daddy ya amsa musu"amma banda uwar gaiyar.
Yen albarka kun dawo. Eh mun dawo daddy mufeeda da aisha suka hada baki wajan fadi.
Washhh wallahi mun gaji sosai daddy mufeeda ta fada hade da ajiye ledojin dake hannunda ta zauna akan kujeran mai zaman mutun biyu.
ayya sorry ku dan wuta sai kuje ku dan samu ku dan watsa ruwa.
Toh daddy aisha ta fada itta ma hade da zama akan carpet din dake malale sakiyar palon.
Wallahi uwata ke raguwa ce"
Haba daddy siyayyan fah na deyewa, kuma ga rana.
Ni wallahi badan anfi samun komai a kasuwa ba ma, da super market muka je. Ni wallahi shiyasa nake jin dadin kasar waje, duk kayan girkin da kake so zaka samu a super market, amma banda nan.
Aisha ta karashe magana hade da mikewa.
Ai laifinka ne Alhaji gasu"chuchu na nan, amma kace"sai su zasu je suyi chefene, Hajiya Maimuna ta fada, ci kanki daddy bai ce da itta ba, sai ma kallon Aisha data nufi dakinsu"ya yi hade da cewa, yauwa mamana fara zuwa ki kira su chuchu "Suzo su kwashe wayennan kayan.
Da toh aisha ta amma, hade da dawowa palon, ta zo ta wuce su ta nufi kitchen.
Batafi minti daya ba ta dawo tare da wata matashiyar muturwa da bazai wuce sa'ar ta ba.
Yauwa chuchu kizo ki kwashe kayan aje ayi sauri a fara aiki dan nasan sun kusa isowa, toh Alhaji cewar chuchu, sannun ta sukunya ta fara kwashe kayan.
Mikewa mufeeda tayi itta ma tabi bayan Aisha ta wuce"daki......
Fulanin jajirtattu ce✍️
[6/21, 15:24] Mom Muwadda🥰: Utilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/FJyfKf65hJQApnYM0DV2BU
🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑
*DUHU DA HASKE*
*By*
*Sakeena ismail Cameroon*
*(Mom muwadda)*
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*Marubuciyar*
*bazan zauna da kishiya ba,*
*Mijin attajira*
*Mugun uba*
*Duhu da haske...Typing*✍️
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
(J.W.A)
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️
Page47&48
Free book
Bismillahi rahmani rahim
******* "Mikewa itta ma Mufeeda tayi tabi bayan Aisha suka nufi dakinsu"
"A palo kuwa Mummy ce"ta kalli Daddy ta fara "Magana kamar haka... A gaskiya Alhaji bai kamata ka dinka aikan yaran nan cikin rana ba" Kafi kowa sanin cewa basu"saba da rana ba"amma ka dage lallain Sai sunje sunyi cefene girkin da za'ayiwa yan "Gwal.
"Ci kanki Daddy bai ce da itta ba".
"Sai ma mikewa da ya yi ya nufi bakin kofar fita, "Yana duba agogon dake daure a kan tsintsiyar Hannunshi.
" Yana zuwa kofar bakin gate ya umarci mai gadi dama sauran ma aikatan mazan da suyi alwala su tafi Masallaci, dan an soma kiraye kirayen Sallar Azahar.
"Da toh suka amsa mishi sannun suka soma yin alwala, a lokacin kuwa tuni ya dade da fita.
A palo kuwa,cikin takaici "Da jin haushi na rashin kulata da Daddy bai ba, ta mike ta nufi sama"
"A kitchen kuwa su chuchu ne suke ta faman aikin girki, su sauke wannan " Su dora wancan"itta da baba Safiya.
*Bayan awa uku*
Tun daga nisa suka hangosu"suna saukowa, kallo daya zaka musu"ka gane su din d'a da uwa ne"saboda babu a bunda Habib Ya barwa Hajiya Nuria, kama daga hasken fata hanci baki, duk iri daya dana Habib, ido ne kadai na Mahaifinsa"
Tun daga nisa yake sakar musu kyekkyawar murmushi, har suka karaso inda su Daddy da Hajiya Maimuna da su Mufeeda suke"
Welcom my bro cewar Mufeeda hade da rungume Habib din.
Thank you sis, amma ki sakeni kefah yanzu ba yarinya bace"kin yi girma. Ya fada hade da janye jikinsa"
"Taho yer tsohuwata ki bar wannan fitinenniyar, Habib ya fadi hade da "budewa Aisha hannu.
Baki Aisha ta turo gaba hade da fadin "haba bro yanzu ni ce" Ma tsohuwa.
Okay bake bace sorry.
Nima dai bari naje naji dumin Nuri ta. Daddy ya fada hade da karasowa kusa da Ammi ya bude hannayensa da niyar ya rungumeta, Ammi ta wurga mai harara hade da sakin murmushi.
"Kaga hubby nifah sis dita zan runguma ba kai ba.
Ammi ta fadi, hade da karaso inda Hajiya Maimuna take tsaye ta cika fam kamar zata fashe, har tayi na damar binsu" Da tayi.
Ammi kuwa bata ma lura da fuskar Hajiya Maimuna ba ma, ballantana ta tantance farinciki take ko akacin haka.
Rungume Hajiya Maimuna Ammi tayi tana fadin sannu sis ya Nigeria?"
Wllhi alhamdulillah, ya k'ika barosu" Ummi da Abie?
"Wallahi suna lafiya"
Ammi ta amsa"a lokacin da take sakin Mummy.
Kallon Daddy tayi tana cewa yauwa Hubby muje naje na samu na huta dan wallahi na gaji sosai wallahi na kwana biyu banyi tafiya ba.
Kefah taruwa ce"wallahi, naji muje Ammi ta fada tana kara sakin wani murmushi, da yake kara rikita Daddy.
Dan ba karamin so yakewa Ammi ba, har baya iya boyewa.
"Shiga mota dukansu sukayi, inda Daddy ya shiga da matansa a mota daya, shi kuma Habib ya shiga motar da su mufeeda suka zo dashi suka wuce" gida.
*Bayan Sallar Magariba*
Fitowa ya yi daga bangarnsa"sai faman kamshi yake, yasha mlik gesna, wanda aka masa dinkin jomfa dashi, kansa babu wula, gashin nan sai sheki yake"
Kai in kaga yanda ya yi kyau zaga dauka biki zashi, nan ko ba ko ina zai je ba illa gidansu"Afiya.
Dama ya fadawa Daddy d'azu da suka dawo daga Masallaci, dan yau ya bishi sun je tare".
*Gidan su Afiya*
Mamace kwance"akan kujerar palo na mai zaman mutun uku"ba lafiya tun dazu zazzabi mai zafi ya rufeta.
Gefe guda kuma Yusuf ne zaune a kasar carpet ga magani daya bare a hannunsa, sai kuma ruwa daya debo a cup ne yake mika mata, dan Allah Mama ki daure ki tashi kisha maganin kafin zuwa gobe muje a Sibiti,mikewa Mama tayi daker ta zauna, duk ta kara ramewa ga duhu data karayi, kamar ba Mama da aka sani a baya ba.
Maganin da ruwa Yusuf ta mikawa Mama, karba tayi ta sha ta mika masa cup din ya ajiye.
Kwanciya zatayi sukaji ana Sallama A bakin kofar palon.
"Habib ne ya shigo, cikin palon jikinsa duk ya yi sanyi da yaga yanda Mama ta koma, duk da bai taba ganinta a fili ba"amma ya taba ganin ta a wayar Afiya, kuma Yusuf ma ya tura masa" Kafi ta koma haka kwanakin baya da Yusuf ya tura masa"videonta a lokacin da take kukan na dama da kuma neman yafiyar yayanta ma bata yi baki haka ba.
"Cikin tsoro Mama take" kallon Habib,suna hada ido dashi tayi tsaurin kauda kanta kefah.
Yusuf wannan Balaraben kuma daga ina, dan ko sanda muke da kudi ma ba'azo wajanmu ba, dan haka nasan ba haka kawai yazo ba? "
"Bata saya jin waca amsa Yusuf zai bata ba, ta rushe da kuka, kallon Habib tayi tace"..
Dan Allah balarabe karkamin komai ka taimaka ka barni, na jira naga yayana na nemi gafararsu" Na kuma nuna musu"soyayyan da ban nuna musu"a baya ba, kafin na mutu"ta karashe magana hade da hada hannayenta biyu alamar koro.
Wani irin murmushin jin dadi Habib ya yi, a lokacin da yaji kalaman da suke fitowa daga bakin Mama, hamdala dayi(Alhamdulillah) Allah mungode maka.
"Sannu da tuwa rankashi dade, thank you Yusuf, sorry na shigan muku gida kai saye, nayi Sallama naji shiru ne shiyasa na shigo ciki.
L'a ba komai ai rankashi dade kai ma gidanku ne ai, haka ne kam, gidan su beauty gidanmu ne, Habib shima ya fada yana murmushi.
Ai Mama najin haka tace...naji kace beauty? Kana nufin Afiya ta, ko kuma dai kaima kana da kanwa mai suna beauty din?"
Habib bai amsa mata ba" sai ma waje daya samu akan daya daga cikin kujerun palon ya zauna.
Wai Yusuf Mama bata da lafiya ne?
"Eh wallahi rankashi dade"
Toh amma meyesa baka fadamin ba, ai ya kamata a kaita a sibiti.
D'azun nan zazzabin ya rufeta, shine naje na siyo mata maganin zazzabin kafin zuwa gobe muje a sibiti.
Kira kuma dama tun safe yau nake gwada number dinka amma ban same ka ba.
Yusuf ya karashe magana cikin ladabi.
Ohhh wallahi na kashe wayana ne jiya da zan kwanta bacci, kuma dana tashi da safe shirye shiryen zuwa nigeria nake tayi.
Na manta shaff ban fada maka shekaran jiya ba.
Okay ba komai, rankashi dade,ya hanya? Alhamdulillah.
Wayarsa da bai dade da kunnata ba ya bude, ya shiga galeri, sai ga hotunan shi dashi da Afiya sun bayyana.
"In kaga yawan hotunan Afiya a ciki zaka dauka sunyi shekara goma tare"
Nan kuwa ko shekara basuyi tare ba.
Mikawa Yusuf wayan ya yi yace"mikawa Mama wayan nan.
Karba Yusuf ya yi ya mikawa Mama hannu na rawa Mama tasa ta karbi wayan.
Idonta ne ya sauka akan hotunan Afiya.
Kalla ta shigayi, daya itta da Habib ne a lokacin da zasu bar Nigeria sunyi kyau sosai a hoton, sai daya da ya yi musu"a lokacin da take kwance akan cinyar Ammi tana zuba mata shogoba gwanin ban sha'awa, kai in kagansu sai ka dauka ya da uwa ne.
Wani irin kuka mai ban tausayi Mama ta saki tanayi tana taba fuskar Afiya da aka mata hoton itta kadai.
Mikewa Mama tayi daker ta karasa gaban Habib hade da durkusawa kan guiwarta ta rushe ta kuka ta hada hannayenta biyo ta shiga rokonsa.
"Dan Allah dan Annabi ka taimaka ka kai ni wajan Afiya ta, wallahi ina son yayana sosai, wallahi son kudi nane ya ja min, dan Allah nayi na dama ka tausaya min ka hadani da yayata.
Naji zan dawo miki da yayanki amma dole kimin alkawari bazaki kara musu a bunda k'ike musu" ba.
Wallahi bazan kara ba, wallahi ni yanzu babu a bunda nakeso sama da yayana,wai Mama kina nufi har da kudi? Habib ya tambaya.
Sosai ma har kudi, nake nufi Alhaji balarabe.
Haba Mama kar kiji kunya indai kina son kudi zan baki gasu sai ki barmin su Afiya.
Habib ya fada yana bude wata bakar jaka daya zo dashi.
Sai ga daloli sun bayyana.
Mama! Ya kira sunanta"
Na'am Alhaji.
"Kinsan nawane anan?
Kai Mama ta girgiza alamar a'a.
Million 10 ne anan Mama in dai kin yedda kin amince zaki barmin su Afiya, toh nima yanzun nan zan mallaka miki shi halak malak.
A'a bana so ni kam yayana kawai nake so su dawo.
Alhamdulillah, Allah mungode maka.
Tashi kije ki zauna Mama nayi miki alkawa insha Allah ina komawa kasar Dubaï zan kawo miki Beaunty.
Yanzu Alhaji Balarabe kana nufin Afiya bata gasar nan?
Eh tun lokacin da kika mareta ta bar gidan nan, na dauketa na kaita wajan mahaifiyata, amma shi mohseen yana kasar nan, yana gidan aunty na, gobe insha Allah zan kaiki wajansu"
Wani irin murmushi Mama tayi a lokacin da taji za'a kawo mata yayanta.
Bari na wuce gidan ankira sallar I'sha sai nazo goben ki shirya da wuri, zanxo na daukeki na kaiki a sibiti a dubaki daga nan sai na kaiki wajansu, kara washe baki Mama tayi hade da kara masa godiya.
T'ashi Habib ya yi ya kalli Yusuf hade da cewa yauwa Yusuf biyoni da jakar nan, toh rankashi dade, Yusuf ya fada hade da dauko jakar.
Sallama ya yi wa Mama sannun suka bar palon.
Suna fita Habib ya kalli Yusuf baiyi wata wata ba ya rungumeshi.
"Yusuf kam sai kokarin janye jikinsa yake"
Dan gani yake bai kamata ya hada jikinsa da babban mutun irin Habib ba.
Sakinsa ya yi, sannun tace... Gaskiya nagode sosai Yusuf, gaskiya kamin a bunda bazan taba mantawa dashi a rayuwata ba, dan haka wannan kudin dake hannunka nakane dama na kawo baka, badan komai yasa nacewa Mama zan mallaka mata kudin nan ba, sai dan ina so na tabbatar shin da gaske ta shiryu ko kuma dai a'a, sai kuma akayi sa'a da gaske ne.
Naji dadi sosai da sosai, ba karamin kokari kayi ba, dan haka komai nayi maka ban fadi ba.
Yusuf kam rasa ma bakin magana ya yi sai kuka kawai da yakeyi.
Durkusawa yake kokarin yi amma Habiba ya hanashi, yauwa kaji so nake kaima ka bar karkashin wani kaje ka nemo aikin yi, in komai ya yi normal sai kazo ka sameni akwai wata magana da nakeso mu tattauna, bayan ka kammala duk a bunda nace maka.
"Godiya sosai Yusuf ya yi wa Habib sannun suka yi sallama ya wuce"gida.....
Yauwa ina mai baku hakuri, a wancan page din na manta na sakawa budurwar Habib Najwa, maima kon na saka Nadra.
Nagode sai mun hadu a wani page din.🥰
*Fulanin jajirtattu ce*✍️
[6/21, 15:24] Mom Muwadda🥰: Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/FJyfKf65hJQApnYM0DV2BU
🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑
*DUHU DA HASKE*
*By*
*Sakeena Isma'il Cameroon*
*(Mom Muwadda)*
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*Maruburiyar*
*Bazan zauna da kishiya ba,*
*Mijin Attajira*
*Mugun uba*
*Duhu da haske...Typing*✍️
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
(J.W.A)
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️
Page49&50
Free book
Bismillahi rahmani rahim
Godiya sosai Yusuf ya yi wa Habib sannun suka yi Sallama ya wuce gida.
Yana barin gidansu Afiya gida ya koma.