Part din kawu yusuf tafara zuwa
Deen Part 1 Complete Hausa Novel · about 3 min read
Tun daga bakin qofa yaran suka tareta sunata tsallen murna
Itama zee rungume su tayi tana Dariya don Allah yayi ta da son 'ya'ya sa6anin Feenah da bata son 'ya'ya sam shiyasa yaran su kawun basa shigemata don sunsan sauran
Tare suka qarasa cikin falon sunata tsallen murna suna ina tsarabarsu
Zama tayi tana dora sultan akan cinyarta tana Dariyar musun da sukeyi akan wa za'a fara ba tsarabar
Ahaka mamansu tafito ta taddasu, riqe baki tayi cikin mammakin ganin ganin zee kamar daga sama
Qarasowa tayi tana tsawatarwa yaran akan su rufewa mutane baki sun bi sun cika mutane da surutu
Duk shiru sukayi kowanne na turo baki gaba
"A'a Aunty Raliya, kawai sai ki hana yara taryar yayarsu, kai kowa yazo, line up according to your age sai na baku"
Kamar jira suke sai suka taso cikin zumudi sukayi layi kowa fuska washe
Nan tashiga ciro tsarabar su tana basu daya bayan daya kowanne murna da Godiya
Sai da tagama basu sannan Aunty Raliya ta kada kansu ta korasu dakin su ko kunnensu zasu huta sannan ta juyo kan Zainab
"zee baby! Saukar yaushe? Har angama fushin? Ina alwashin kuma?"
Dariya tayi tace
"hmm kedai bari Aunty ai haryanzu alwashin na nan daram dam yanzu ma ai ba zuwanku nayi ba zuwan Aunty Feenah ce"
"to? Muma ai bamu gayya, can ku qarata daga ke har Feenar dama ina ciki daita dazu ta gigitomin auta to wlh ki gayamata ta kiyayi haduwarmu"
Tashi zee tayi tace
"A'a nan fa daya, gwara ki sameta da kanki don waqa a bakin me ita tafi dadi, ina uncle?"
"ana wajen aiki, yasu Aunty maimunar?"
"tana can lafiya lau tana gaidaku ga wannan bari nawuce part din kawu umar"
"to? Harda mu tsarabar? Gaskiya mun gode qwarai allah yasaka da alhairi"
Da amin ta amsa tana ficewa daga dakin tabar part din tawuce dayan part din na kawu umar
Suma a falo yaran suke suna homework
Jin sallamarta yasa duk suka dago
Kamar yaran kawu yusuf suma da gudu suka tashi suka taryeta cikin murna
Mamansu ma murmushi take na farincikin ganinta tana cewa
"yau agari inji maqi baqo?"
Qarasowa zee tayi ta zauna tana murmushi
Gaidata yaran suka shiga yi don sunfi yaran kawu yusuf nutsuwa ko hayaniya basu cika ba
Amsawa tayi tana shafa kansu tana tambayar su karatunsu duk suka amsa da alhamdullilah sannan suka koma suka dauki littafinsu dasuke homework suka shige ciki don dama mamansu ta saba musu da sunga baqi to su shige ciki bayan gaisuwa
Nan suka shiga gaisawa da mamansu da zee takira da Aunty maijidda
Kwata2 batada surutu kamar Aunty Raliya Hakan yasa bata jima ba sosai part din tafito bayan ta basu tsarabar su suma
Itama zee rungume su tayi tana Dariya don Allah yayi ta da son 'ya'ya sa6anin Feenah da bata son 'ya'ya sam shiyasa yaran su kawun basa shigemata don sunsan sauran
Tare suka qarasa cikin falon sunata tsallen murna suna ina tsarabarsu
Zama tayi tana dora sultan akan cinyarta tana Dariyar musun da sukeyi akan wa za'a fara ba tsarabar
Ahaka mamansu tafito ta taddasu, riqe baki tayi cikin mammakin ganin ganin zee kamar daga sama
Qarasowa tayi tana tsawatarwa yaran akan su rufewa mutane baki sun bi sun cika mutane da surutu
Duk shiru sukayi kowanne na turo baki gaba
"A'a Aunty Raliya, kawai sai ki hana yara taryar yayarsu, kai kowa yazo, line up according to your age sai na baku"
Kamar jira suke sai suka taso cikin zumudi sukayi layi kowa fuska washe
Nan tashiga ciro tsarabar su tana basu daya bayan daya kowanne murna da Godiya
Sai da tagama basu sannan Aunty Raliya ta kada kansu ta korasu dakin su ko kunnensu zasu huta sannan ta juyo kan Zainab
"zee baby! Saukar yaushe? Har angama fushin? Ina alwashin kuma?"
Dariya tayi tace
"hmm kedai bari Aunty ai haryanzu alwashin na nan daram dam yanzu ma ai ba zuwanku nayi ba zuwan Aunty Feenah ce"
"to? Muma ai bamu gayya, can ku qarata daga ke har Feenar dama ina ciki daita dazu ta gigitomin auta to wlh ki gayamata ta kiyayi haduwarmu"
Tashi zee tayi tace
"A'a nan fa daya, gwara ki sameta da kanki don waqa a bakin me ita tafi dadi, ina uncle?"
"ana wajen aiki, yasu Aunty maimunar?"
"tana can lafiya lau tana gaidaku ga wannan bari nawuce part din kawu umar"
"to? Harda mu tsarabar? Gaskiya mun gode qwarai allah yasaka da alhairi"
Da amin ta amsa tana ficewa daga dakin tabar part din tawuce dayan part din na kawu umar
Suma a falo yaran suke suna homework
Jin sallamarta yasa duk suka dago
Kamar yaran kawu yusuf suma da gudu suka tashi suka taryeta cikin murna
Mamansu ma murmushi take na farincikin ganinta tana cewa
"yau agari inji maqi baqo?"
Qarasowa zee tayi ta zauna tana murmushi
Gaidata yaran suka shiga yi don sunfi yaran kawu yusuf nutsuwa ko hayaniya basu cika ba
Amsawa tayi tana shafa kansu tana tambayar su karatunsu duk suka amsa da alhamdullilah sannan suka koma suka dauki littafinsu dasuke homework suka shige ciki don dama mamansu ta saba musu da sunga baqi to su shige ciki bayan gaisuwa
Nan suka shiga gaisawa da mamansu da zee takira da Aunty maijidda
Kwata2 batada surutu kamar Aunty Raliya Hakan yasa bata jima ba sosai part din tafito bayan ta basu tsarabar su suma