chapter 2,
Captin Haidar Part 1 Complete Hausa Novel · about 146 min read
verse 39 under old testament dat
…�.
Soja yace am sorry sir, but am not
a
Christian. Dr yay murmushi yace is
ok,
so as i was saying kanwarka tana
under
coma, soja ya kwalalo ido, Dr yace
agaskiya babu wani ciwo dake
damun
sister naka takamaimai but plz can i
say
something?
Soja yace go ahead, dr yace u know
am a
Christian, kumani in d Christianity
am
4rm Jehovah witness, so abunda na
gane
da kanwarka shine her soul has
gone far,
d gurl is tired of lyf, d only thing
dat will
bring her back to leaving shine taji
sunayen loved ones dinta, kokuma
abubuwan datakeso, kokuma some
story
books, kokuma muryan wayanda
takeso
haka, are u getting me?
Soja yay shiru yana cewa a
zuciyanshi
wanan rikakken arne ne wlh, Dr
yace
abunda ke damun kanwarka
ordinarily
shine soul (ruhi ko masu karatu??)
yay
nisa da jikinta, abu daya zai dawo
da ita
shine kotaji muryan wayanda
takeso, ko
taji sunayensu, kokuma wani abu
daya
taba burgeta, so zanyi advising
naka da
kana yawan karanta mata novels
haka..
Zaka iya zuwa ka dubata sojaa yace
to.
Yana shiga dakin, yaga khaleesat
kwance
ansa mata kayan asibiti a jikinta, ga
oxygen abakinta, idanunta abude
amma
ko kyaftasu batayi tana kallon sama,
ga
numfashi tana saukewa kadan
kadan.
Soja yace yarinya, dan Allah karki
mutu,
fight 4 ur lyf, nasan abunda likita
yafada
wanan karyane dan katon arnene, i
know dat ur soul is with u, but u
have to
fight proven him wrong, ki nunamai
ur
soul is with u, abunda yake fada
imagination dinshine kawai�.
*****
Kaman yanda akeda kungiyoyi a
musulunci, irinsu izala, darika,
shi’a,
ahlu sunna, dadai sauransu hakama
arna keda nasu.
Kamansu Jehovah witness, redeem,
Baptist, Catholic, dadai sairansu,
dafatan
kun gane masu karatun novel
dinan??
Shi wanan Dr din acikin Christianity
shidan kungiyar JEHOVAH WITNESS
ne.
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
2�8�
HYDAR na sallakawa titin, yayi saitin
inda mai gyaran machine ya
nunamai,
gabaki daya hydar yadawo kaman
mara
hankali, bini bini yana goge
hawayen
idonshi, wani warwaro daya gani
kusa
dawani katon kwata yasa yakarasa
kusa
da kwatan da sauri.
Tsugunnawa yayi yadau warwaron
yana
karema warwaron kallo, bazai manta
wata ranan yana gida dukansu suna
tsakar gida yaga Zulaihat ta cire
warwaron daga hanunta tasama
khaleesat tace kawata gashi nabaki
wanan, da sauri ya share hawayen
idonshi da dan murmushi a
fuskanshi
dan wanan alamune na cewa
khaleesat
na within dis area, waige waige yake
ko
zaiga wanda zai tambaya, wasu
samari
ya hango su uku suna fira yakarasa
wurinsu da sauri.
Sallama yay musu yace dan Allah
kunga
wata makauniya a wurinan?? Daya
daga
cikinsu yace mallam tabbas ni
naganta
dan saida na taimakama wani soja
muka
cirota daga kwatanchan ya nunama
hydar kwatan. Saboda fadawa tayi
ciki,
wani hawaye yakara zubowa daga
idon
hydar yace ko kasan inda sojan ya
kaita?? Saurayin yace mota yasata
yace
mana bari yakaita PARAGON CLINIC,
hydar ya kara share hawayen
idonshi
yace nagode.
Samarin sukace ka kwantar da
hankalinka insha Allah lafiyanta
kalau,
in sha Allah zaka ganta. yace tom
nagode, ya tare texi dama yanada
dari
500 yahau yace mishi paragon clinic
zaka kaini.
SOJA na nan zaune gaban khaleesat
yana
kare mata kallon, tunani yake yanzu
ina
zaiga iyayen yarinyar nan? Ya zaiyi
da
ita?? wayanshi ne yay kara. ya ciro
wayan daga aljihu, mikewa tsaye
yayi
yasara alamun dababban mutum
yake
magana, yace oga dama wlh wata
yarinya�.. To Allah huci zuciyar
oga,
ganinan to, bari nabiyo flight nazo
abujan direct. ya katse wayan da
sauri
yafita daga dakin yatafi office din
dr.
Yana shiga yasami dr yana rubuce
rubuce, sojaa yace Dr inada matsala
wurin aikina suna kirana, head
quarter
dinmu na sojoji yana abuja, ana
nemana
acahn yanzu. so inason transfer
natafi
da yarinyar abuja, Dr yace shikenan
zan
baka bari nasa ayi arranging
ambulance
dazai kaiku airport, sojaa yace to.
Yakoma dakin khaleesat, matsar da
kujeranshi yayi kusa da ita yace
yarinya
kiyakuri, gwara natafi dake abuja
inkaiki asibiti mai kyau achan, wlh
bazan iya barinki wurin arnen Dr
dinan
ba, gwara natafi dake abuja
hankalina
zaifi kwanciya dan bansan ranan
dawowana nijar ba, inyaso inkin
warke
nadawo dake nijar nakaiki wurin
iyayenki,.. Dr ya shigo yace oga
everything is ready yanzu kaje
kabiya
kudin komi da komi sai ku iya
tafiya,sojaa yace to.
Anfito da khaleesat ana gungurata
kan
gado har aka kaita waje daidai
lokacin
da za’a lankwasa gadon asata a
cikin
motan ambulance HYDAR ya bude
get ya
shigo asibitin,
abinda idonshi yafara tozali dashi
khaleesat yagani kaman gawa za’a
sata a
motan ambulance ga kuma sojan
da’ake
fada mishi a gefe tsaye kusa dawani
likita, maiya sami khaleesat?? wani
jiri
jiri yafara ji, kwata kwata yakasa
daga
kafanshi yakarasa inda suke,
hanunshi
ya daga yana pointing dinsu
bakinshi na
kokarin furta kha..kha..l�
lee�.s..at..
amma bai ida karasa sunanba
yafara
ganin duhu duhu…�
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
2�9�
Idanunshi sukafara juyawa,
yafarayin
baya baya alamun zai fadi, kaman
ancema sojaa ya juyo, da sauri ya
taba
Dr yace Dr gawani patient zai fadi,
ganin
yay baya zai fadi yasa da gudu soja
yakarasa bakin get inda Hydar yake,
soja yay maza ya tareshi yafadi a
jikin
soja sumamme, ahankali bakinshi
na
fadin “my jiddaâ€my jiddaâ€? saikuma
yakarasa sumewa, sojaa ya girgiza
kumatun hydar yana Dr do
something.
Dr ya juya yakira mutanen dasuka
gama
sa khaleesat a motan ambulance.
Gadon da aka dau khaleesat akai shi
aka
sake gungurowa aka kawo wurin
soja da
Dr suka daga hydar sukasa akan
gadon
wani ajiyan zuciya hydar ya sauke,
wanda hakan yabama soja da Dr
mamaki. Dr yace take him to my
office,
sanan ya juyo ya mikama sojaa
hannu
yace safe journey, sojaa yace tnx. Dr
yawuce office da sauri shikuma
sojaa ya
shige motanshi yayinda motar
ambulance da khaleesat ke ciki ke
binshi
abaya.
Suna kaiwa airport sojaa yayma
khaleesat komi baisha wahalaba,
saboda
transfer latter dayakedashi. yakira
wani
yaronshi yabashi motanshi ya komar
dashi, haka aka gungura khaleesat
har
cikin jirgi suka daga sai
abujaaaaaaaaaaaaaaa.
Taimakon gaggawa ake bama hydar,
Dr
yasamu ya farfado amma sai
yacigaba
da bacci.
Su ummi da zulaihat sun zagaye
gidajen
kauyen kaf amma babu khaleesat,
zulaihat kuka wiwi take, itakanta
ummi
karfin hali takeyi haka taja hanunta
suka dawo gida, amma shiru shiru
hydar
har shabiyun dare bai dawoba,
ummi
kuka take amma a zuci sai addu’a
take
Allah ya dawo mata da danta lpy.
Ranan
ummi bata iya runtsawaba
hankalinta
yatashi to ina hydar ya shiga ne??
Tashi
tayi ta dinga salloli tana addu’a
Allah sa
duk inda yake lpy shi lau. har gari
yawaye.
HYDAR har yanzu bai tashiba, Dr na
zaune gefenshi yana kallon
kakkyawan
hallita irin hydar, yasan cewa ya
dade
yana aiki a nijar amma baitaba
ganin
matashi mai kyau da kwarjini kaman
hydar ba, ya shagala da kallon hydar
yaga kafafunshi na motsi�.
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
3�0�
Dr ya matsa kusa dashi ya rikemai
hannu yana cewa in d name of d
father,
d son and d holy spirit wake dis
man up,
jiyayi an fizge hannu ya bude
idonshi
yaga ashe hydar ya farka.
Hydar ya ballamai harara tareda
cewa
wt did u tnk u are doing?? Dr yay
murmushi.
Hydar yay maza ya sauka kan gadon
yayi hanyar fita yana waige waige,
Dr
yabishi abaya.
Har waje hydar yaje ya tsaya daidai
inda yaga ana sa khaleesat a mota
jiya
yay shiru, Dr yace menene young
man??
Hydar ya juyo yace jiya na ganka
anan
tsaye, tareda wani sojaa, saikuma
wasu
mutane suna kokarin sa wata
yarinya
cikin motan ambulance. Dr yace yes
is
me, any problem?? Hydar yakara
matsowa kusada Dr yace ina kuka
kaita
yarinyar ita nake nema she is my
wife.
Dr yay mishi wani irin kallo yace to
maisa tabaro hanunka?? Hydar yace
is a
long story all i need to know now is
where is she?? Ina kuka kaimin
matana?? Yana maganan kwalla ta
cikamai fararen idonshi.
Kallo daya Dr yamai yasan ba karya
a
zancenshi, tabe baki yayi yace well
wanda yakawota told me dat she is
his
sister, yanzu kuma ana nemanshi a
wurin aikinsu a abuja so yanemi
transfer abuja suka tafi.
Hydar yace wot?? Yay shiru yana
tunani
to wanan shine yayan khaleesat
hydar
data taba fadamishi?? Saikuma yace
nooooo, aitacemin yayanta Dr ne,
dago
kanshi yayi zaima Dr magana amma
yaga Dr haryabar wurin. bin Dr yayi
har
office ya cakume Dr.
Yace kufitomin da matana, dat man
is
lying,he is not her brother. Dr yaji
shaka
yafara kokarin kwace kanshi yace
let go
off me, ni police ne dazansan ba
wanta
bane?? Shiya kawota asibitin. hydar
yadaga hannu ya kifamai mari yace
u
must be very stupid.
Dr daga murya yayi yace security da
sauri suka shigo office din. yace
take him
out of my office, he is mad hala
saisama
matar ta gudo daga gidanka. da
kyar
suka bambare hanun hydar daga
wuyan
Dr aka fita dashi wajen gate.
Saida ya dade a wurin sanan ya
shiga
mota yatafi gida, yana shiga gida
ummi
ta tareshi tana hydar a ina ka
kwana?
amma bai iya cemata kalaba
dakinshi ya
shiga yafada kan katifa yay shiru
hawaye nabin kuncinshi.
Ummi ta shigo ta daura kanshi akan
cinyanta tana shafa kanshi ahankali,
saida hawayen idonshi suka tsaya
sanan
tace hydar ina khaleesat?? Kallon
ummi
yayi yay shiru yakasa amsa mata
ummi
ta goge kwallar idonta tace hydar
yimin
magana, ina khaleesat?? Hydar yay
shiru. Ummi kuka taci sosai ranan
dan
hydar yaki magana. Tashi tayi taje
taja
ruwa daga rijiya takaimai bayi ta
dawo
dakin tace hydar tashi kai wanka
kasan
yau kanada class ko, nanma kurama
ummi ido yayi batareda yace kalaba
sai
hawayen dakebin gefen idonshi.
Ummi tai kuka karshe tashi tayi
tabar
dakin, dan tasan ba karamin abune
zai
maida hydar hakaba, Allah dai yasa
ba
mummunan abu hydar yajiba.
SOJAA suna sauka a airport din
abuja
wayanda sukazo daukansu ne yasa
na
tsorata na gudo…�
[2:31AM, 3/5/2017] �+234 803 052 4904�: 💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
3�1�
Sojoji kusan su biyar naga sunzo
daukanshi, shiga cikin mota yayi
already
wata motan ambulance tazo akadau
khaleesat aka saciki, wani babban
asibiti
ya kaita a abuja mai suna AMAZING
GRACE HOSPITAL private asibiti ne,
likitocin wurin turawa ne nan aka
kwantar da khaleesat saida yagama
komi
sanan ya ajiye wani soja ya dinga
gadinta shikuma ya koma ya shiga
mota
yatafi headquarter dinsu inda ake
nemanshi.
HYDAR yadawo ba uhm ba uhuhm,
baya
fita ko ina, lesson dinma yadena
zuwa,
hunting ma yadena zuwa, bayama
kowa
magana, abin duniya yay ma ummi
yawa ga hydar ga zulaihat duka sun
dawo marasa lpy. Ita kanta karfin
hali
take dan yanzu tagane khaleesat
tazama
jininsu, bata a gidan yanzu gidan
yadena dadi, gidan yadawo fanko.
FAISOL tunda yakoma gida yake
rashin
lpy, mai martaba hankalinshi yatashi
yaga yatsan danshi a gutsure, yay
tambayan duniya amma faisol ba
bakin
amsawa saboda yanda bakinshi ya
kumbura ciwo ya cakashi.
Yau kimanin sati daya kenan da
tafiyar
khaleesat, yaune kuma za’a fara
waec.
Ummi ta debo ruwa takaima hydar
bayi
ta dawo dakinshi ta xauna kusa
dashi
tace “hydar� yadago kai ya kalleta
tace
yaune zakufara waec katashi kayi
wanka
katafi, girgiza kai yayima ummi
batare
dayace komiba.
Ummi itama idonta ya cika da
kwalla,
tace hydar kayakuri kaje kayi
jarabawan
khaleesat zata dawo wata rana
insha
Allah kaji. kulle idonshi yayi batare
dayace komiba. ummi tagama
magana
da wa’azin tafita hydar na zaune,
alwala
tayi tafara sallan nafila tana rokon
Allah
yadawo da hankalin danta jikinshi.
Hydar na zaune dakinshi yay shiru
idonshi a lumshe babu abunda yake
gani
sai fuskar khaleesat, tuna ranan
data
taba cemai inaso kazama soja abun
yatuna yamike ahankali yace
khaleesat
inhar burinki ne nazama sojaa koda
baki tare dani, koda shine abu na
karshe
dazanyi aduniyanan saina zama
sojaa
kallon agogo yayi yaga saura 30min
afara paper da sauri ya shiga
wanka.
Yana fitowa yasa kaya yay kyau
kaman
bashiba, ya shigo dakin ummi yana
murmushi yace ummi natafi,
mamaki
kaman zai kasheta tace to hydar
Allah
yabada sa’a bazakaci abinciba??
Yace
zanyi lattine saina dawo zanci,har
zaure
tarakashi sanan ya tafi 💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
3�2�
ABUJA
Har yau babu wani improvement a
khaleesat, likitoci kullum suna kanta
amma ba’a samun cigaba ko kadan,
kullum sojanan yana zuwa dubata
dan
har matarshi mai suna Farida da
dansu
marwan yakawo sun ganta, farida ta
tausayama khaleesat sosai dan har
kuka
saida tayi.
NIJAR
Alhamdulillah hydar ya kammala
waec
da jamb dinshi a tsawon wata biyu,
result yafito yaci da kyau yay
applying
NDA shima sunanshi yafito dan
yaune
ma zaitafi Nigeria, zaije chan
kaduna
makarantan Nigeria defense
academy
( NDA ).
Da sassafe ya shirya ya shigo dakin
ummi sai murmushi yake dan gani
yake
dazaran yaje Nigeria zaiga
khaleesat,
haka yakeji a ranshi zaiga
khaleesat,
ummi tace hydar ka shirya? yace eh
ummi, tace hydar maisa kazabi
Nigeria??
Akwai makarantan sojoji na nijar
maisa
bazakaje wurinba kaga kana
kusadamu,
yace ummi zan nemo matana a
Nigeria
ne. tace to abu daya zan fadama
shine
kariki gaskiya, amana, da takwa,
karka
zamo mai ha’inci, kakuma dunga
taimakom duk musulmin dayake
bukatan taimakonka, inhar karike
wanan dabi’an hydar tsawon 2 years
dinan dazakayi wlh saika zama
babban
sojaan da akwai sojoji dasukai
shekaru
goma basu sami mukamin ba.
Dana nahoreka dajin tsoron Allah,
ka
kiyaye sallolinka biyar, ka nisanci
sabon
Allah ka kula da kanka kuma. ya
rungume ummi, ummi ta fashe da
kuka
hydar ya share mata hawaye yace
ummi
nai miki alkawari zanyi amfani da
duka
abunda kikace sanan ya saketa.
Kallon zulaihat yayi wanda ta rakube
a
gefe tana matsar kwalla murmushi
yayi
yabude mata hannayenshi, da gudu
tazo
ta rungumeshi itama tafashe da
kuka da
kyar ya lallasheta, kallonshi tayi
tace
yaya hydar plz inzaka dawo ka dawo
min da kawata kaji? yay murmushi
yace
i promise, daganan tadau ghana
masgo
dinshi suka rakoshi har zaure.
Fadawan sarki ne suka ga sun shigo
gidan suna huci kusan su 50, hydar
ya
daure fuska yace lpy?? Sukace sarki
yace
ataho daku yanzunan.
Ummi ta dafe kirji tace maimu kayi
kuma?? Wani bafade yace zakuyi
bayanin uwar maiyasa kuka
guntulema
yarima faisol yat�. Bai karasa
magananba hydar ya wankamai
mari,
yace uwata kake zagi? sauran
fadawan
suka kama ummi, sukace koka wuce
mutafi komu nakasa mahaifiyarka
yanzu, hydar zai kara magana ummi
tace mutafi hydar. haka aka kamasu
har
fada�.
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
3�3�
********BAYAN 5 YEARS.***
Ayaune HYDAR ya kammala
karatunshi
na sojaa, inda yasami babban
mukami
as CAPTAIN HYDAR MUHAMMAD.
Har
hawaye saida yayi lokacin daya
shiga
office dinshi xama yayi kan kujera
yace
khaleesat all dis are 4 u, but plz
khaleesat where are you?? Ina kika
shiga
abin kaunata?? Zuciyata kadan
tarage ta
fashe.. waynshi ne yay kara,
yadauko
wayan ganin zulaihat ne yasa ya
dauka.
Murya arude tace yaya hydar ummi
batada lpy, hawan jinin ta yatashi,
plz
kaxo mukaita asibiti arude yamike
yana
too, to ganinan. zaran keys din
motanshi
yayi yafita.
�.Kasancewar lokacin damai
martaba
ya aika akirasu hydar faisal
yafadamai
khaleesat ce ta guntulemai yatsa
shine
mai martaba yacema hydar su tttara
subar garinshi yakoresu, haka suka
hada kudi suka shiga mota sukazo
kaduna. Da kyar hydar yasamu
yakama
musu daki daya anan kaduna sanan
shikuma ya shirya yatafi
makatantanshi
anan jaji kaduna�.
Yana kaiwa katafaren gidansu direct
dakin ummi yawuce, yaga Zulaihat
sai
kuka take ta daura ummi akan
cinyanta,
hydar da sauri yakarasa wurin ya
rike
ummi yana ummi na� ummi na�
ahankali ta iya bude ido amma babu
amsa, kallon zulaihat yayi wanda ga
dukkan alamu wanka tafito tana
daure a
towel sai kuka take, Hydar yace ya
isa
zulaihat jekisa kaya kizo mukaita
asibiti,
tashi tayi tashiga dakinta tazira
doguwan riga tadau hijab dinta
tafito,
tazo gaban hydar tace yaya hydar
zip,
saida yajamata zip din rigan sanan
yadau ummi yasa amota suka tafi
FMP
clinic kaduna.
Suna zuwa suka tarar da baban
likitan
dake duba ummi baya gari, wani
likita
ne yadubata saida yafito hydar ya
bishi
office, likitan yace hawan jini yama
mum dinka yawa, dan yanzu gab
take da
kamuwa da mutuwar barin jiki,
hydar
ya rude.
Dr yace calm down akwai wani
asibiti
dazan turaka, sunada good doctors
kuma
turawane, hydar arude yace ina?? Dr
yace sunan asibitin AMAZING
GRACE but
a abuja yake zan muku transfer
wajen
saboda aba mum dinka taimakon
gaggawa. hydar yace to bari naje
nadau
permission a office.
Yana zuwa office aka bashi 7 days
da
kyar shima, dan ko kadan basuson
hydar yay nisa,haryau cikin sojoji
ba’a
samu jarimi kaman hydar ba. Gida
yabiya ya kwasoma zulaihat kaya da
ummi yasa a box ya kulle gidan
sanan
yakoma asibiti. Suka wuce abuja da
ummi.
KHALEESAT haryau na nan yanda
take
ko motsi batayi, yayinda yan uwanta
sun cire rai datana rayema, Abban
chuchu duniyarshi yakeci da tsinke
dan
gani yake har abada babu mai sanin
wanan sirrin.
Sojaa da matarshi farida na dakin
zaune
jefe,jefi suna fira, farida tace honey
wlh
nakosa baiwar Allah dinan ta tashi,
dan
nasa ko ina iyayenta suke suna
chna
haryau hankalinsu atashe yake.
Sojaa ya
sauke ajiyan zuciya yace likitocin
suce
takusa tashi dan yanzu tana internal
movement, farida tace wow dat is
great!
Allah yasa ta tashi gabaki daya.
Wayan sojaa ne yay kara ganin
abunda
ke screen din yasa ya dauka yana
murmushi.
Yace likita bokan turai, kai alikitocin
ma
daban ne, likitan gawa kenan, achan
bangaren hydar yace zaka farako,
kazama gawa kaga inban fede kaba,
hydar yace by d way kasan gobene
dad
zaibude ma nida khalis asibiti ko?
dafatan zakazo?? Soja yace Allah
sanya
alheri in sha Allah i will be drr, be
expecting me HYDAR!!!
KHALEESAT wani irin motsi
kafaffunta
suka fara, ahankali take kyafta
idonta,
farida ne ta mike tsaye tace honey
zokaga wani abu,katse wayan kazo,
wlh
zata tashi,..
Sojaa yace hydar later patient din
tafarfado, � hydar yace in sha Allah
inhar komi yalafa zanzo nadubata
maâ€â€?.jin Hydar again khaleesat
tafara
kokarin moving hanuwanta�..
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
3�4�
Hanunta farida tarike tace yarinya
kitashi dan Allah,karki kara
komawa,
khaleesat saikuma tadena motsi,
farida
tajuyo ta kalli sojaa idonta cike da
hawaye tace honey takoma jeka kira
Dr,
da sauri soja yafita tareda Dr suka
dawo
dakin, Dr ya dudduba sanan ya juyo
ya
kallesu yace are u people sure
yarinyar
nan tai motsi?? Sojaa yace eh,
yanzunan
bamusan maiyasa ta komawaba,
likita
yace ok. yacigaba da dubata
Murya sukaji daga waje ana cewa
“zulaihat kiyi shiru, ki koma daki ki
zauna da ummi kinji, ni yanzu
pharmacy
zani na karbo maganin da Dr yay
prescribing�
Wani irin zabura khaleesat tayi
saura
kiris tama fadi daga gadon amma Dr
ya
riketa, bakinta tabude da kyar tana
“yaya hydar� yaya hydar� faisal zai
kasheni, sojaa yazo gabanta yace
yarinya
babu wanda zai kasheki, ihu tasaki
tafara kuka kaine ko, ka kaini dan
Allah
wurin yaya hydar yanzunan naji
muryanshi.
Dr yace wat is she saying?? Kowa
yay
shiru. khaleesat kokarin mikewa
zaune
take Dr ya kwantar da ita, yace after
5
years laying on dis bed, did u think
u
can walk easy my patient?? Just get
some
rest nw, anjima zan turo wanda zata
dinga miki massage therapy.
yashafa
kanta yafita daga dakin.
Farida ta matso kusa da ita tace
mezakici?? Khaleesat da sauri ta
rike
hanunta tace zulaihat kene?? Farida
ta
girgiza kai, tace ni sunana farida
mijinane ya tsinceki, khaleesat tace
ruwa
zansha. da sauri sojaa yaba farida
ruwa
taba khaleesat tasha sosai, sanan
tace
nagode, saikuma tafashe da kuka
tace
dan Allah ku mayar dani gidanmu a
nijar.
Sai alokacin sojaa yace dazaran an
sallameki daga asibitin nan zan
mayar
dake, ki kwantar da hankalinki kinji
ko?? Tace to nagode, farida ta
taimaka
mata tai brush sanan tabata tea mai
zafi
tasha sosai.
HYDAR saida yaga ummi tasamu
bacci
misalin karfe 8 nadare, dama
zulaihat
kanta nakan cinyanshi itama ta
kishingida tana gyangyadi, ahankali
yacire kanta daga kan cinyarshi ya
gyra
mata kwanciya sanan yadau key din
motanshi dan yaje yanemo hotel din
dazai kwana�..
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
3�5�
Tuki yake batare dayama san inda
yake
shigaba, sai zagaye abuja yake yana
yaba kyan garin wani hanya ya
shigo,
titi ne mai kyau, amma babu yawan
motoci, daya daya mota ke wucewa
hanyar shiruuuu, hydar yana cikin
tukinshi yaji kaman alamun ihu bai
gasgata abunda yakejiba parka
motanshi
yayi agefen hanya tareda kashe
wutan
motan kasa kunenshi yayi sai saiyaji
murya kaman tadan magidanci haka
yana ataimaken, zasu kasheni, jin
wanan kalmar yasa hydar ya dau
bindigarshi ahankali yabude
motarshi
yafito ya labe abayan motanshi.
Alamun gudun mutane yaji ta dayan
bangaren titin wanda gefenshi
dajine.
hydar da sauri ya tsallaka ya shiga
cikin
dajin yana tafiya sadaf sadaf, hango
wani dan tsoho yaci fararen malun
malum dayayi yarike wani briefcase
gam gam ajikinshi yana gudu yana
ataimakeni, saikuma wasu mutane
su 3
suna binshi fuskkokimsu na cikin
safan
fuska hannayensu dauke da manyan
itace.
Hydar yakara labewa bayan bishiyan
gani yayi tsohon yafadi timmm
akasa,
amma still yakara kankame wanan
briefcase din, mutane ukun suka
karaso
suka tsaya cak suna dariya sukace
ALH
LAMIDO kai kazaci kanada wayau
ne, ai
kai kuskuren fitowa batare da body
guard dinkaba kuma wlh yau saika
mutu
mukuma kaima oga wanan akwatin.
Hannu yasa zai fizge akwatin daga
kirjin
Alh lamido amma jikake tass hydar
ya
harbe hanunshi, fitowa yayi daga
maboyarshi, dayake akwai hasken
farin
wata suna ganin kayan sojoji
ajikinshi
suka ruga da gudun bala’i.
Hydar yay maza yadago Alh lamido
yana
sannu sir, rigan sojan dake jikinshi
ya
cire da sauri yana sharema Alh
lamido
jinin dake zuba daga goshinshi, alh
lamido yabude idonshi kadan
abunda
yaganine yasa yace ma hydar ur
back,
amma kafin hydar ya juyo mutumin
ya
kifama hydar icce akai, nan kan
hydar
yafara jini hydar ya zube a wurinn
shima.
Mutumin ya koma zai kwace akawtin
daga hanun Alh, hydar wani karfi
yaji
yazomai yatashi ya kifama mutumin
mari, ya hanbareshi tareda
lankwasamai
hannunshi tabaya, hular fuskar
mutumin yacire, hydar yasa dayan
hanunshi ya ciro wayanshi daga
aljihu
ya kunna yana haska fuskar
mutumin
wazai gani…�
[2:33AM, 3/5/2017] �+234 803 052 4904�: 💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
3�6�
Wanan mutumin wanda suka kusa
jefa
khaleesat cikin rijiya, Alh lamido
gwale
ido yayi yace “mai gadiâ€kaine, yace
kira
police wlh he is a wanted criminal,
hydar yana kokarin dialing number
police while hanunshi daya yana rike
da
mai gadi.
Mai gadi iya karfinshi ya daga
kafanshi
ya tokari hydar agabanshi wanda
hakan
yasa hydar yay kara yafadi kasa,
wayarma tafadi, mai gadi yadau
iccen
ya bugama Alh aciki, Alh yay ihu
yadawo kaman sumamme, yana
kokarin
daukan akwatin hydar ya wawuso
kafanshi daga kwance, mai gadi
take
yatsan hydar yayi sannan yamike
batare
dayakarayin takan akwatinba shima
yagudu, dan ya lura hydar mayene
ga
shegen karfi da naci.
Hydar saida yay kusan 10min kafin
wurin yadena mai zafi,yadawo dai
dai,
mikewa yayi tsaye yakoma kan Alh
wanda yake nufashi da kyar, daga
Alh
yayi yaciremai malun malun din,
goya
Alh yayi abayanshi dan yaga bazai
iya
tafiyaba, yakara tsugunnawa yadau
wayanshi da riganshi taareda
bindigarshi.
Yadau briefcase din yarike
ahanunshi
daya, yafita daga dajin, motarshi
yabude
yasaka Alh ciki sanan ya shigo
shima.
Alh da kyar ya iya magana yace ciro
wayana daga aljihu kaduba contact
dina
ko hydar ko khalis duk wanda kafara
gani kace suzo ina Iwofe road.
Hydar yaciro wayan sunan khalis
yafara
gani shiya kira.
Khalis yace dad haryanzu baku
gama
meeting din bane? hakanan hydar
yaji
kirjinshi ya buga jin muryan bawan
Allah. Da kyar hydar yasamo
natsuwa
yace Alh yasamu matsala kazo iwofe
road yanzu ka daukeshi arude khalis
yace maiya sami dad?? Hydar yace
kadaizo.
Alh yace ruwa, da sauri hydar ya
dauko
ruwa yafara bashi yasha sosai�.
Hydar dake tare da khalis yace
maiya
sami dad khalis?? Khalis yace wani
yace
muzo iwofe road dad na wurin ba
lpy,
arude suka shiga mota hydar kejan
motan har iwofe road din.
Khalis suna kaiwa suka parka,
yaciro
waya yakira hydar ya dauka, khalis
yace
motarka ce wata black jeep haka by
ur
left hand side?? Hydar yace nine
zaku
iya zuwa.
Khalis da hydar suka bude mota
suka
fito, ganin fuskan khalis yasa kirjin
hydar yafara dukan 50 50, wanene
wanan mai kama da khaleesat?
Wanene
wanan mai kama da matana?
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
3�7�
Hydar basar da tunanin yayi, tareda
cewa Allah kenan, maiyin hallita
yanda
yaso kwankwasa glass din car din
sukayi
hydar yabude motan tareda fito da
Alh
wanda goshinshi ke fitar da jini har
yanzu, hydar da khalis suka rude
tare da
cewa subhanallahi maiyasameshi??
Hydar yace wasu mutane suka
biyishi,
suna kokarin kwace briefcase dinan,
ya
mikama khalis briefcase din yakara
goya
Alh duk suka bude baki suna
mamakin
karfin hydar, hydar yadanyi
murmushi
yace muje saina samukushi a mota,
haka
suka jera saida hydar yasashi a
mota
sanan ya juyo sukai musa baha da
khalis
da kuma hydar sanan ya juya dan
yakoma motarshi.
hydar Abj yace dan tsaya, chak ya
tsaya,
hydar Abj yace tnx 4 saving my dad,
hydar yace my pleasure. yacigaba da
tafiya, hydar Abj ya biyoshi yace can
we
be friends?? Hydar yace sure why
not,
Hydar Abj yaciro card dinshi yabama
hydar, shikuma hydar ya ciro nashi
card
din yabama hydar Abj.
Hydar Abj ya kalli card din yace
wow!
So u are a captain?? Kasan wani
abu
kuwa bakai kama da dan nigeria
ba??
But hw come kuma kazama sojaa a
Nigeria?? Hydar yay murmushi yace
is a
long story friend kabari saimun
zauna,
all i can tell u is my biological dad
is a
nigerian. suka kara sallama hydar
yace
bari naje na sami khalis a car.
Daga kafan da hydar zaiyi yatafi
wurin
motanshi yaji jiri na dibanshi, wurin
da
mai gadi ya tokareshi yay mishi
wani
irin zafi tareda rikewa, hydar Abj shi
dama yariga ya juya baisan halin da
hydar ke ciki ba, Alh lamido
dayariga
yadan farfado saboda taimakon
gaggawan da khalis yabashi shine
yataba
khalis yace khalis yaron daya
taimakaen
zai fadi.
Khalis yafito daga mota yacema
hydar
dake kokarin bude mota ya shiga
yace
hydar mutuminchan zai fada kaman
yana ganin jiri, sa sauri sukai kan
hydar
amma kafin su kai hydar ya fadi a
wurin sumamme hanuwannshi na
rike
da abun.
Alh lamido dabaida ishesn karfi
shima
yafito daga mota yazo yasamesu,
ganin
inda hydar yarike yasa Alh buga
salati
INNALILLAHI Wa innailahi raji’un!!
Hydar da khalis suka juyo suka kalli
Alh,
Alh yace kutashi musashi a mota
mutafi
dashi gidanmu khalis ka dubashi,
Allah
yasa basuyima wanan yaron illaba.
Hydar yace dad wani illa kuma?? Alh
yace garin taimakona daya daga
cikin
mugayen mutanen ya tokareshi a
agabanshi sosai wlh, arude hydar da
khalis suka kaishi motansu, khalis
yaja
motan da sauri, shikuma hydar Abj
yafito yaja motan hydar suka
tafiiiiiiii�.
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
3�8�
suna kaiwa gida Alh yace ashiga da
hydar dakinshi, hj benazir tafito
arude
tana maiya faru?? Alh yace zakiji
komi
nan da gobe hydar da khalis suka
kwantar dashi kan gadon Alh sanan
kowa yafita daga dakin akabar daga
khalis sai hydar nijar.
Khalis ANDROLOGIST ne (likitan
maza ).
Ya dade akan hydar yana dubashi,
daga
baya yamashi allurai yasamai drip
yafito
daga dakin. kana ganinshi kaga
alamun
tashin hankali akan idonshi.
Alh lamido yafara mikewa yace
meke
damun yaron khalis?? Khalis ya
share
gumin dake keto mishi tareda yin
shiru,
Alh yace kamin bayani mana meke
damun shi?? khalis yay gyran murya
yace dad adan binciken danayi ya
nunamin yaron yasami matsala da
TESTICLES dinshi, sanadiyar bugun
wajen da akayi� Saikuma yay shiru,
Alh lamido yace sooo?? Khalis yace
am
afraid to tell u dis dad, da kyar in
yaron
nan ya iya samun HAIHUWA!! Alh
yace
INNALILLAHI shikenan najama yaron
mutane, hydar shima hankalinshi
yatashi.
Khalis yace dad banda garanteen
bazai
iya haihuwaba danni ba Allah bane
but
all wot i can said is TESTICLES
dinshi
yasamu matsala bazai iya secreting
enough sperm dazai bada baby ba.
Idon Alh lamido yacika tafff da
hawaye,
wani irin kaunar hydar yaji Allah
yasamai, in sha Allah kuma zai
nemanma hydar lpy.
Khalis yace nan da gobe zai tashi in
sha
Allah.
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
3�9�
Washegari da safe duka family
antaru
da dakin Alh lamido cikinsu harda
teema, Alh yay gyaran murya ya
dubi
matarshi hj benazir yace wifey kina
ganin mufadamai abunda ke
damunshi
idan yatashi?? Hj benazir ta gyara
zama,
tareda gyara zama glass din idonta
tace
husby yes yaron have d right to
know
what is wrong with him, Alh yace
tom,
ya kalli hydar da khalis yace kufa
mekukace? Sukace mum is
absolutely
right dad, gwara yasani�. Wayan
hydar
sukaji yay kara babu wanda ya
dauka,
anata kira, ana uku ne Alh ya
mikama
hydar wayan yace gashi sa’a
loudspeaker ka amsaa.
Wata zazzakar murya, mai shegen
dadi
sukaji tace yaya hydar, kazo asibitin
Dr
ya nemanka, kuma ummi taji sauki
sosai
itama tanata tambayarka, i think
za’ayi
discharging namune, hello yaya
hydar
kanajina?? Alh ya dagama hydar kai
alamun ya amsata.
Hydar yace ba yayanki ke
maganaba,
yayanki yadan samu matsala,
zulaihat
tace wayyo Allah maiya sami yaya
hydar?? Hydar yace bawani matsala
bane yanzudai fadamin wani asibiti
kuke zanzo, ni sai muyi maganan,
cikin
sheshekan kuka tace AMAZING
GRACE
ne, hydar yace to kidena kuka
ganinan
zuwa, tace toni mezan cema ummi
na??
Hydar yay murmushi hakanan yaji
yarinyar na burgeshi yace kicemata
hydar na zuwa tunda bata da lpy
karki
fada mata komi tace to sanan ta
katse
wayan.
Hydar yace dad zanje hospital din
dama
anan sojaa abokina aka kwantar da
yarinyar daya tsinta a nijar kuma
naimai alkawari zanzo na dubasu…�
Bai karasa maganan bane saboda
yaga
hydar na motsi, hydar kallonsu yake
daya bayan daya Alh lamido ne
yafara
matsowa kusa dashi yace dana
katashi??
Ka ganeni kuwa??
Hydar yadanyi murmushi yace yes
sir, i
recognize u sir, but maiya kawoni
nan??
Alh yace ga bayi kaje kai wanka
tukun
idan kafito mayi maganan hydar
baiyi
musu ba ya shiga bayi hakanan yaji
yanajin kunyar mutumin.
Alh ya kora teema, idris da isya
waje, ya
rage dakin daga hj benazir,sai hydar
da
khalis dakuma dad.
Hydar yafito ya zauna ya gaishe
dakowa
a falon, hj benazir tace nakawoma
abinci?? Murmushi yayi yace no
ma’am,
bana breakfast .
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
4�0�
Alh yace hydar inaso ka gafartamin,
dan
nasan kome yafaru dakai nine
sanadi,
hydar yay shiru kanshi akasa, Alh ya
cigaba yace jiya bayan ka suma
muka
kawonan gidanmu, nacema khalis
dana
yadubaka, sakamakon daya bamu
shiyafi
komi tadamin da hankali, hydar har
ilayau kanshi akasa.
Alh yace sakamakon da muka samu
shine bazaka iya haihuwaba!!
dummm
dumm hydar yaji gabanshi yafadi
amma
bai dago kanshi ba, Alh yace Hydar
kayakuri dan Allah nasan nina jama.
Hydar yay shiru batare daya dago
kanshi ba, Alh ya matso kusa da
hydar
ya dago kanshi yace hydar say
something, shirunka na azabtar
dani,
am feeling guilty, hydar idonshi ya
cika
da kwalla sosai murya narawa yace
sir
am scared, sir wlh tsoro nakeji, Alh
cike
da rashin fahimta yace tsoron me
hydar??
Hawayen daya cika idon hydar ya
zubo
yace tsoro nakeji idan matana tasan
inada matsalan nan tace bazata
zauna
daniba, sir if dat happen i will just
die,
cos i can’t leave without her, she is
my
everything, hawaye ya gangaro
idonshi.
Alh ya dafa kafadanshi yace be a
man,
be strong we all promise u kafin
matarka tasan da matsalanan ka
warke,
Hydar Abj ya dawo kusa da hydar
shima
ya dafashi, khalis shima ya dawo
kusa
dashi ya rikemai hannu har hawayen
idonshi suka dena zuba.
Hydar Abj yace dama kanada mata
ne??
Hydar nijar yace eh inada mata,
khalis
yace to ina take?? Hydar nijar yace
tabata, bangantaba, hydar Abj yace
hw
com?? Ya akayi kanada mata kuma
tabata baka gantaba??
Hydar yace is a long story all i can
tell u
now is matana na kama da wanan
ya nuna khalis, kowa yajuyo yana
kallon
khalis.
Hydar yace duk lokacin dana
kalleshi
saina tuna da matana�
[2:39AM, 3/5/2017] �+234 803 052 4904�: 💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
4�1�
Khalis yay murmushi yace inda ace
lil sis
bata rasuba da sainace itace hala
matar
taka, amma nasandai hallitan Allah
ne,
dama hausawa sunce kowa
aduniyanan
bibbiyu ne, akwai irinka mai kama
dakai awata kasa.
Hydar nijar yace hakane, yamike
tsaye
yace bari naje asibiti ummi na
ankwantar da ita, hj benazir tace
hydar
kabari duk mubika mu gaida
mamanka,
hydar Abj yace nima abokina na
asibiti
ya tsinci wata yarinya batada lpy
duk
saimu tafi tare mudubasu, haka
ilahirin
family suka dunguma harda su
teema
aka tafi asibitin.
A haraban asibiti suka hadu da
sojaa,
soja ya gaisa da kowa, ya rungume
hydar
Abj yace mutumina kai fresh fa.
yace
kuzo muje farida na tare da yarinyar
abinci take bata, ni nafito siyo mata
maganine. hydar Abj yace bari
mufara
duba maman abokina sai muje soja
yace
ok muje tare mana. sukaje dakin
Maman
hydar.
Zulaihat na ganin hydar ta taso da
gudu
ta rungumeshi tana kuka, ya
bubbugi
bayan ta yace am ok yanzu ai, ummi
sai
hira take da hj benazir kaman sun
dade
da sanin juna, yayinda teema anga
kawa kakkyawa buzuwa aka makale
ma
zulaihat, hydar Abj sai satan kallon
zulaihat yake.
Duk ana zaune ana fira Dr ya shigo
yabasu sallama, Alh shiya biya bill
hydar
zaiyi magana Alh yace shiii daga
yanzu
kai danane, ummi ma sai godiya
take, hj
benazir da teema suka taya zulaihat
hada duka abubuwan dasuka zo
dashi
asibitin har mota suka rakosu ummi
da
zulaihat suka shiga mota suka
zauna.
hydar yace ummi bari nadan bisu
mugaida wat mara lpy, ummi tace
to.
Sojaa na gaba ilahirin family din
tareda
hydar nijar na binshi a baya har
room
29. ganin number dakin yasa gaban
hydar fadi dan yasan rana 29 ga
watan
agusta yataba haduwa da
KHALEESAT.
Gaban hydar ya tsananta bugawa
lokacin da Sojaa ya bude kofan
dakin
suka shiga tareda sallama mezasu
gani…�.. .. �.
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
4�2�
Gani sukayi gadon wayam, ba kowa
adakin, soja yace ku shigo ciki mana
ku
zauna, sun shiga wankane halan,
duk
suka shigo, hydar nijar wani irin
sanyi
yaji yana shiga jikinshi dabaisan
dalilinsaba,ba’a kunna Ac ba, ko
fanka
ba’a kunnaba amma amma ya rasa
maisa wanan sanyi ke ratsa jikinshi.
Soja yatashi yaje gaban bayi yace
farida
da baki a dakinfa inkun gama
wankan ki
fito kidau kayanta kafin kifito da ita,
tace to honey.
Hydar nijar ganin shiru shiru gashi
yabar su ummi a mota yasa ya mike
yace
sir i have to go, kaduna is a long
journey
kuma nabar ummi a mota, Alh yaja
kunnenshi yace am not sir, am ur
dad,
Hydar yay murmushi yace to dad,
yaje
wajen hj benazir yace mum natafi
tace
to dana Allah kiyaye hanya. yay
musabaha dasu hydar sanan yayma
teema bye bye, itama da
murmushinta
tamayarmai haryakai bakin kofa zai
fita
yaji anbude kofa…� Wani irin sanyi
wanda yafi nada ya kara shiga
jikinshi
wanda yasa saida ya busar da iska,
da
sauri ya daga kanshi ya kalli kofan
da’aka bude saiyaga wata
kakkyawan
matace tafito gaisheta yayi ta amsa
tace
baza ka tsaya ku gaisa damai
jikinba??
Yace wlh sauri nake nabar ummi a
mota
tace gaskiya yi sauri babu kyau
shanya
uwa yasakai yafice, tareda mamakin
maisa yakejin sanyi acikin dakin.
Farida ta gaida su Alh da kyau
sanan
tadau dogowan rigan khaleesat na
atampa pink takoma bayin, saida
tasama
khaleesat kayan, khaleesat tace
anty
farida nagode, farida ta shafi gefen
fuskarta tace nace kidenamin
godiya, ta
gungurata akan keken guragun
datake
kai dan haryanzu ta~ta~ta take
tafiya
daya biyu saita fadi dan
kasusuwanta
basu riga sun fara aiki dukaba.
Duk suna zaune kowadai yakosa
yaga
mara lafiyan, dad da mum sunata
hira
sama sama, yayinda hydar da soja
suma
suna hiransu, khalis ne ke danne
danne
waya danshi haka Allah ya yishi
baida
magana shiru shiru ne, jin karan
anbude
kofa yasa kowanensu ya dago
kanshi
dan yaga mara lafiyan daza’a fito da
ita
daga bayi,
Khaleesat sukaga farida na
gungurowa a
keken guragu, kowanensu yakara
goge
idonshi dan gani sukeyi kaman a
mafarki, farida tace Alh ga maijikin
nan
tafito, saidai fa ba ganinku takeba
dan
makauniyace.
Alh bakinshi yana rawa yace
k..haa�
lllee…sat.. Khaleesat kece ko
kuma??????
yama kasa karasa maganan saboda
kuka
dayazomai.
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
4�3�
KHALEESAT jin muryan dad yasa
tace
dad is dat you?? Ina kake? dad wai
plz
mafarki nakene? ba muryan dad
baffana najiba?? Kokarin tashi tayi
daga kan keken da kyar ta mike
tsaye,
lalube take da hannu tana dad ina
kake?? Hawaye na zuba daga
idonta,
taku daya biyu a na ukun dazatayi
tayi
kasa zata fadi da sauri dad ya tarota
tafada jikinshi, ya shafi gefen
fuskanta
yace jidda ganinan, nine, baffan
kine,
wani ihu tayi mai hade da kuka,
dakuma
murna ta kankame dad tace dad ya
akayi kasan ina nijar?? (Dan ita
haryanzu batasan tana abujaba ),
kafin
dad ya amsa tambayan tace dad ina
mum??
Hj benazir da hawaye yagama wanke
mata fuska maiya dawo da
khaleesat
makauniya?? tace jidda ganinan tare
da
rike hanun khaleesat da sauri
khaleesat
ta rungumeta tana mum i missed u
alot,
hj benazir kuka takeyi bana wasaba,
khaleesat ta dago kanta itama cikin
hawaye tace mum ina yaya ishak??
Da sauri ishak yazo inda take ya
rike
kafadanta yace khaleesat ganinan,
shima
kuka yake khaleesat ta rungumeshi
tana
kukan murna, ta dako kanta tace
ina
yaya idris??
Idris yazo yarike hanunta yace
khaleesat
gani rungumeshi tayi tana kuka
sanan ta
dago kanta tace ina yaya hydar??
Hydar da hawaye ya wanke
fuskanshi ya
rungumeta tsam tsam a jikinshi yace
ganinan little pumpkin, itama kuka
take
takara kankameshi jin yafara
shafamata
baya yasa ta tuna tanada aure ta
kwace
jikinta da sauri tana hawaye tace
yaya
hydar ina teema na??
Teema cikin wani irin bala’in kuka
tazo
da gudu ta rungume khaleesat
tabaya
tana kuka sosai sama dana kowa a
dakin, khaleesat ta juyo ta
kankameta.
sojaa da farida sudai sun shiga
duhu
suna gefe.
Khaleesat ta dago kanta tace teema
where’s my chuchu?? Teema cikin
sheshekan kuka tace tana gida,
Khaleesat tace ina YAYA KHALIS??
Teema tace gayican, khaleesat tace
kaini
wurin yayana, teema ta rike
hanunta,
khaleesat tafiya take kaman mai
koyon
tatata, kafanta rawa yakema sosai,
dan
karfin datake dashi yakusa karewa,
Teema ta kaita gaban khalis wanda
kukanshi yafi na kowa adakin majina
taff a hancinshi, idonan yay jajur,
teema
tace gashinan agabanki.
Khaleesat daga hannayenta biyu tayi
tana shafan fuskanshi, muryan na
rawa
tace yaya khalis dena kuka, ta
sharemai
hawaye am back, wani irin runguma
khalis yay mata ya fashe da kuka
banawasa ba kaman mace, itama
kukan
khaleesat tafashe dashi, babu
wanda yay
yunkurin lallashinsu saboda ansan
mesukema kukan.
Da kyar khalis ya iya controlling
hawayen idonshi yashare na idon
khaleesat, kokarin faduwa take
saboda
tagaji da tsayuwa ya rike da sauri
ajikinshi, teema da sauri ta gunguro
kekenta khalis ya daurata akai.
Tsugunnawa yayi agabanta ya Rike
gefen fuskanta yace lil sis maiya
sameki??? Ciwon me kikayi haka??
Where have u been all dis while??
Ya
akayi kika dawo MAKAUNIYA???
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
4�4�
Khaleesat kuka yaci karfinta tama
kasaba khalis amsa, kowa ya nemi
waje
ya zauna danson jin maizatace.
Khalis
ya dago kanta ya share mata
hawaye
yace lil sis kukan ya isa haka tell
me
maiya sameki??maiya dawo dake
makauniya??
Khaleesat tasa hannu ta share
hawayen
idonta tace bayan school bus ya
saukeni, naja box dina na shigo
cikin
gida, abu nafarko daya faraban
mamaki
shine babu mai gadi, securities ma
duk
bangansuba nacigaba da tafiya na
bude
kofan falo na shiga.
Kuka yaci karfinta tadaura hanunta
biyu
akan na yaya khalis dake kan
fuskanta,
tace yaya dey murdered our parents,
kashesu yayi agabana, kowa na
falon
saida yadago kanshi ya kalli
khaleesat a
firgice. tace yaya dad took his last
bullet
in front of me, dad yay numfashi shi
na
karshe agabana batare da mutumin
ya
barni naje nataba dad ba. Murya
chan
kasa tace dey shoot dad and mum
agabana, i was helpless, powerless,
ban
iya tabuka komiba na ganin na
taimaki
iyayenaba har suka mutu agabana.
khalis kokarin rike kukanshi yake
amma
yakasa, kara fashewa yayi da kuka
hydar yataso ya rikemai kafada yana
girgizamai kai,shima idonshi cike da
hawaye.
Khaleesat tace mutumin yazo
gabana
yasa aka rikeni gam, yadauko
shaltos,
saikuma tayi shiru tareda sauke
ajiyan
zuciya.
Tace yaya bantaba going through
azaban
danai going rananba tunda mum ta
haifan, dauko shaltos yayi, ta rike
hanun
khalis gam, tace yaya yasa aka
budemai
idanuna da kyau ya fesamin a idona
yaya, i screamed, i hala, i shout, but
no
one was dr to help me. Teema
fashewa
tayi da kuka tafada jikin mum dinta
benazir wanda itama kuka take,
farida
ko kuka take ba’a magana sojaa
idonshi
yay jajir.
Khalis kukanshine worse, khaleesat
tacigaba daga lokacin ban kara
sanin
inda kaina yakeba, sai alokacin
dasuka
kaini nijar zasu jefani cikin rijaya,
tasaki wani kayatachen murmushi
tareda cewa,
Allah send me a guardian angel, my
saviour,d only man dat help me
without
asking 4 anything in return, my one
and
only yaya HYDAR HUNTER!!! Ta
sauke
ajiyan zuciya, wani siririn hawaye ya
sauko daga idonta tace, shiya
taimaken,
ya kwaceni daga hanunsu, yakaini
gidansu shida iyayenshi suka cigaba
da
kula dani, mamanshi tacigaba da
kula da
idona harya washe cos da yafi haka
worse…�.kuka yaci karfinta.
Khalis ya dago kanta cikin kuka
yace
khaleesat waye ya kashe
iyayenmu???
Waye ya kashe miki idanu?? Yanda
jikin
khaleesat yafara rawa yasa kowa
yakoma kallonta tace no yaya, i
can’t tell
u, tsoro nakeji, banason ya kashe
ku
kuma, bazan iya rayuwa bakuba.
Khalis ya rike hanunta gam yace
khaleesat nai alkawari bazamu bari
yay
miki ko mu komiba, kifadinmin
wayeshi
cos he have to pay, dole mubima
iyayenmu hakkinsu
Khaleesat tafara kuka sosai tace no
yaya
tsoro nakeji, kona fada bamu da
proof,
inma akwai proof kokuma wanda zai
iya
testifying a court mutum dayane cos
shine yaga fuskokin wayanda suka
kusa
kasheni, khalis yace waye?? Tace
yaya
HYDAR HUNTER..
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
4�5�
Khalis yace inhar hakane dole na
nemo
hydar hunter duk inda yake, i will
go to
nijar dakaina na nemoshi, but
khaleesat
u have to tell me waya kashemana
iyayenmu??
Khaleesat jikinta yahau rawa tafara
no,
tana kokarin jaa baya, yaya inna
fada
zai iya kashemin kai, no bazan
fadaba,
khalis idonshi yay jaa yace
khaleesat u
have to, dole kifadanmin, dad ya
taso
yace khalis karkai forcing yarinyar
nan,
bata riga tagama warkewaba, dont
pressure her too much, dad ya
tsugunna
yace khaleesat fadamin waya
kashemin
kanina da matarshi??
Khaleesat cikin kuka tarike hannun
dad,
tace dad all i want now is to be
happy,
banason nakara rasa wani daga
cikinku,
tace dad u trust me right?? Yace eh
khaleesat, tace den trust me when i
tell u
keeping my mouth shot is d best,
hakan
zaisa na tsira kuma ku tsira, dad
abunda
nasani shine inhar nafadi wani abu
gabaki dayanmu xai iya halakamu,
but
akwai Allah kisan kai yayi tun kafin
yabar duniya Allah zai binma
iyayena
hakkinsu� Dr ne yashigo dakin yace
visiting hours are over. Hakanan
kowa
ya mike yafita.
Dad dasu khalis da hydar tareda
sojaa
sukabi Dr office dinshi, dad yace Dr
inaso ayimana transfers zuwa d
best
asibitin ido akasar waje dan nema
mata
lafiyan ido.
DR ya sauke glass din idonshi yace
Alh
akwai brother na a England yana
aiki a
wani asibitin gyara ido zan turaku
wajen jibi saiku kushirya zuwa
England
dad ya dinga godiya.
[2:44AM, 3/5/2017] �+234 803 052 4904�: 💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
4�6�
Hydar sun koma kaduna ya ajiye su
ummi agida shikuma ya koma
barrack,
gabaki daya hankalinshi yaki
kwanciya
duk lokacin daya tuna matsalanshi,
yakuma tuna khaleesat sai
hankalinshi
yatashi.
Wani abokinshi Mansur, sojaa ne
amma
shi likitane yatafi wurin shi hydar
yafadamai komi, Dr mansur ya duba
hydar sosai, yace there’s a
possibility
zaka iya warkewa, zakuma ka iya
haihuwa but it depends on yanda
testicles din zai iya secreting sperm
inkai meeting da wife naka hydar.
amma
dole saikana shan magani., yay
prescribing wasu drogs hydar ya
dage da
shansu yakuma cigaba da aikinshi
yayinda khaleesat ke ranshi daram.
ABBAN CHUCHU ya shigo dakin
chuchu
da sauri saboda wani ihu dayaji tayi,
tana ganinshi ta katse wayan ta taso
da
sauri ta rungumeshi tana dad am
very
very happy today. tasakeshi tana
tsalle,
dad yace can i know d reason??
Cikeda murna tace dad anga
khaleesat
yanzunan temimeyi ke fadamin,
kirjinshi ya buga dammm ya kwalalo
ido, chuchu ta yamutse fuska tace
saida
fa makauniya tadawo, dad kasan
maiyafi
ban mamaki kuwa?? Tsoro yahanata
fadan wanda ya kashe mum da dad
dinta.
Take abban chuchu ya sauke ajiyan
zuciya, chuchu tace wlh dad abun
yaban
haushi khaleesat dama tun muna
yara
duk tafimu tsoro, khalis da dad
sunyi
sunyi tafada taki wai tsoro takeji zai
iya
kasheta koya kashesu, but u know
something dad?? Wlh innaje zansata
saita fadamin.
Abban chuchu yace ke chuchu tunda
taki
fada ki kyaleta mana, ba’a
takuramata
ai kidaije gidan kuyi hira kyazo
kiban
labarin komi, chuchu tace dad plz
xanbisu england din kaji?? Yace to
to
shikenan nima zandanyi tafiya yau
inkinje ki kwana a gidan ma.
Chuchu tace dad wai yaushe zaka
kara
aure?? Tunda mum tarasu kaki
aure??
Yay murmushi yace very soon
daughter
yanzu sauri nake dole nafita bai jira
maizatace ba yafita daga dakin.
Chuchu tace dad reaction look soo
strange, ta tabe baki tace who
knows y,
ta shiga wanka agurguje dan ta tafi
asibitin ranan ita da khaleesat sunci
kuka.
Khaleesat ta kalleta azuciyanta tace
friend bazan iya sa babanki a prison
ba
kodan yanda kike sona, i can’t hurt
u lyk
dat, bazanso zumuncin mu yabaci
ba,
duk randa nafada nasan kowa na
family
na will hate u, bancin nasan cewa a
child is not to blame 4 his parents
wrong
doings……�
HYDAR NIJAR na zaune akatafaran
office dinshi wayanshi yay kara bai
dagaba saboda baisan number
dinba, a
kira na 4 ne hydar ya daga.
Hydar Abj yay dariya yace bafa asan
sojaa ya tsoron dauka new number
ba,
hydar yay murmushi tare da cewa ya
kk
friend?? Hydar Abj yace sorry wlh
ban
kirakaba since I’ve been busy
kanwarmu
KHALEESAT tadawo, yanzu haka
gobe
zamu kaita england dan awanke
mata
idoo. ..💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
4�7�
Gaban hydar yafadi dummmm, hydar
Abj ya cigaba da magana friend wlh
inason khaleesat sosai,bazan iya
rayuwa
babu itaba, yanzu nasan dazaran
idanun
sun warke dad zai hada bikinmu
dana
teema,bikin teema saura 1 month.
wlh
friend inasonta sosai, tun tana yar
karama nake sonta.
Hydar yay shiru, gabanshi na
faduwa,
wacece wanan wanda sunanta daya
da
matarshi??kuma itama makauniya??
addu’a yahauyi a zuciyarshi Allah sa
ba
khaleesat dinshi bace.. hydar Abj
yace
friend are u dr?? Hydar ya sauke
ajiyan
zuciya yace ina jinka. Hydar Abj
yace
idan antashi bikin kaini babban
friend
dinafa, hydar yace tom shikenan
yanzu
gobe zaku tafi?? Yace eh, hydar
yace tom
shikenan inkun dawo zanzo
nadubata,
Allah yakuma kara sauki. hydar Abj
yace shikenan bye.
Gabaki daya hankalin hydar yatashi
anya kuwa wanan khaleesat dinshi
ce??
Yace no, ba ita bace, Dan yasan
khaleesat dinshi zata fada tanada
aure,
yace no way dankawai wanan
makauniyace bai nuna cewa
khaleesat
dina bace, amma yanzu koma
menene
insuka dawo zanje na ganta.
Ayaune jirginsu yadaga zuwa
england
dad,mum,hydar,khalis
teema,chuchu, da
farida duk saida suka bita har
England
din, wani babban asibiti suka kaita
suna
zuwa likitoci suka fara duba idon
inda
suka bama su dad tabbacin idon zai
bude but dole a wanke idon wanda
jibi
zasuyi mata dad suka biya kudin
komi
sukabar matan a asibiti sukuma
suka
fita dan neman hotel dazasu sauna,
dan
asibiti sunce mutum daya zasu bari
ya
zauna da mara lafiyan.
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
4�8�
Abban chuchu zaune akatafaren
office
dinshi waya yake ranshi abace, yace
nabaka nanda 2 weeks duk inda
kake
kazo gidana ina nemanka kanajina
ko??
Mai gadi yace yes oga zanzo. ya
katse
wayan yana huci.
Maisa mai gadi zaimai karya yace
khaleesat ta mutu?? Yanzu gashi
tadawo
she’s now a threat to him, duk
randa
tabude bakinta yabani, yadafa
kanshi
yace ohhhhhhhhh I’ve to do
something,
dole nai wani abun kafin ta tonamin
asiri dole nai wani abun…�
Yau satinsu khaleesat daya a
England
jiya akai mata operation din, inda
aka
ciro idanun aka wankesu tass, duk
wani
chemical din shaltos din dake jikin
kwayan idon saida aka wanke sanan
aka
maida cikin idonta aka kulle idon
yanzu
ance jibi za’a bude idon, kowa
addu’a
yake Allah sa idon ya gyaru.. �
Alh, hj benazir, farida dauke da
marwan
tana bashi indomie, sai khalis gefe
yana
danna waya cikin babban falon
dakin
dasuka dauka a hotel, hydar Abj ne
ya
shigo da sallamanshi ya gaida
kowaa
yazo ya zauna gaban mum da dad
yace
dad inada magana.
Dad ya gyara zama yace inajinka,
yace
dad dama inason kabani auran
khaleesat ne, kuma zanso ahada
bikin
dana teema tunda nata saura sati
uku
yanzu plz dad, kowa kallonshi yake
hatta
khalis kallonshi yake�..
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
4�9�
Dad da murmushi a fuskanshi ya
shafa
kan hydar yace hydar am very happy
da
zaka kulla wanan zumuncin, zanfi
kowa
murna idan khaleesat ta dawo
matarka,
hankalina zai kwanta saboda nasan
zaka
kula da ita amma bazan ma
khaleesat
doleba inbata sonka.
Kaje ka nemi soyayyarta inhar ta
aminta
dakai saina baka ita ahada auren
dana
teema kajiko?? Da murmushi a
fuskanshi
yace to, ya juyo ya kalli khalis
wanda
murmushi yake ya dagamai gira,
tashi
yayi yafita wani babban shago yaje
yasiyo zoben diamond acikin yar
karaman akwatin, yakoma gida.
Tunda sassafe kowa ya shirya aka
tafi
asibiti danyau takasance babban
rana ga
khaleesat dakuma kowa na family
din.
Duk suna dakin yayinda chuchu da
teema nakan gado kusa da
khaleesat.
Chuchu na satan kallon khalis kadan
kadan, arayuwanta Allah ya jarabeta
da
mugun son khalis amma koda wasa
bata
taba bari ya ganeba, gaisuwa kawai
ke
hadata dashi danshi dama baida
magana.
Duk suna zaune saiga Dr ya shigo
dakin,
Dr ya kalli khaleesat yace my patient
are
u ready 4 today??? Cikin murna
tace yes,
teema da chuchu suka sauka daga
kan
gadon, likita yazo ahankali yake
warware farin kyallen da aka rufe
idon
khaleesat dashi, kowa gabanshi
faduwa
yake, saida Dr ya warware tass
sanan
yacema khaleesat open ur eye,
ahankali
khaleesat tafara
bbbbbuuuuuddddddeeeee,
iiiidddaaaaannnuuuunnnn,
nnnnaaaattttaaaaaa.
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
5�0�
Kallon yan uwanta takeyi batare
datai
motsi ba, saikuma tunanin hydar
yafado
mata taso ace duk randa idanun nan
nata zai budu ya kasance shine
mutum
na farko dazatai tozali dashi.
Khalis yazo gabanta ya tsaya da
alamun
damuwa a fuskarshi yace lil sis kina
ganina kuwa?? Shiru tayi kaman
batajishiba batare da yay
tsammaniba
yaji tayi wani ihu ta rungumeshi
tana
yaya i can now see all of uuuu,
kowa
murna yake yana hamdala khalis ya
kankameta yana murna sosai.
Sakinshi tayi taje ta rungume dad
tana
murna ta rungume mum tana
murna, ta
rungume teema da chuchu suna
murna
harda tsalle, tasakesu taje ta
rungume
hydar yawani matseta sosai yana
mata
wani irin kallon soyayya da sauri ta
fizge kanta. sanan takoma wurin
wata
mata yar kakkyawa fara wanda ita
kadaine bata saniba a dakin,
Ta tsaya agabanta ahankali
khaleesat
tace anty farida ko?? Farida hawaye
ya
gangaro daga idonta tace eh nice
khaleesat, khaleesat ta rungumeta
sosai
tace anty farida nagode sosai Allah
biyaki abunda kikamin ta saketa ta
tsugunna tadau marwan tana mishi
wasa, Dr yace my patient wot about
my
hug?? Khaleesat tai murmushi
tareda
noke kai ta saramishi tace dis is 4 u
Dr
kowa yay dariya adakin, DR yace
zamu
riketa nayau but gobe inhar babu
wani
matsala saimu sallameku.
Saida komi ya lafa ana zaune a na
fira
yayinda marwan ke jikin khaleesat
tana
mai wasa dan Allah ya zuba mata
son
yara.
Hydar ne yaxo ya tsugunna gaban
khaleesat ya ciro akwatin zoben
daga
aljihu riganshi, dakin akai tsit.
Cikin murya mai taushi da dadi yace
will
u marry me my little
pumpkin?????????
�..gaban khaleesat yace
dummmmm,
dole yau susan koni wacece�.
[2:51AM, 3/5/2017] �+234 803 052 4904�: 💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
5�1�
Hydar yace little pumpkin tun kina
yar
yarinya nake sonki, bansanar dake
bane
saboda baki gama karatu ba,plz
khaleesat marry me,i promise to
keep u
happy all ur lyf, khaleesat hawaye
ya
gangaro daga idonta, Hydar yace
say
something little pumpkin.
Khaleesat saida taci kuka sosai,
kowa
kallonta yake adakin sanan ta dago
kanta ta kalli hydar dake kneeling a
gabanta, tace yaya hydar am sorry
but
bazan iya aurankaba, saboda ni
matar
aure ce, ni matar wani ne.
Khalis yace wott??? Dad yace wot
are u
saying khaleesat?? Teema da
chuchu
kallonta suke dan neman karin
bayani,
share idonta tayi tace dad ni matar
aure
ce, matar hydar hunter,yana chan
nijar
yanzu……�.. Nan tabasu labarin
rayuwanta a nijar kaf batare da
boye
komiba.
Hydar ya daka wani uban tsaki
mtsswwwww wanan aure naki ai
auran
kaddarane khaleesat, sadaki dubu
daya
ai ba sadaki bane,kuma ma ya
halasta
kiyi wani aure tunda yanzu rabonki
dashi shekara 5 dayan watanni
batare
da yazo ya neme kiba, dan haka
nothing
change, INA KAN BAKATA (book din
sis
Aj &mss ameera ).,ahada aurenmu
dana
teema, aurenki ba aure bane auren
kaddarane..
Khaleesat tace wlh yaya hydar matar
aurece ni.
Hydar ya daka mata tsawa yace shut
up,
maganan bnxa kenan, ina xaki ga
mijin
bare ki ganesa shekara da shekaru?
Auren dakikayi lokacin kina
makauniya,
ai ya halasta ki yi wani auren, 5
years fa
khaleesat, aurenki auran kaddarane,
ur
marriage is nothing but a filthy
marriage�. Zaiyi wata maganan ..
Dad ya dakamai tsawa yace hydar ka
kiyayeni,nasan u are right ya
hallasta
tayi aure tunda bazata gane mijinba,
kuma shekara5 basa tare,amma
wayace
ma sadaki na karanta?? Dakace
auran
kaddarane kasan me Allah yahada
aciki??? inaso kasani ni uba nagari
ne,
inaba yarana hakkinsu, yajuyo yace
khaleesat “cikin kuka tace naam
dad.
Yasunan kauyen a nijar??tace dad
sunan
kauyen DOSO,kuma kowa na garin
yasan
hydar hunter, dad yace yazo gidan
sauki
nasan kauyen sosai limamin garin
aboki
nane shima asalinshi dan naija ne,
yace
khalis yace naam dad, ka shirya
gobe
bayan an sallamemu zamubi jirgi
zuwa
nijar neman mijin khaleesat kana
jina ko
yace to dad.
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
5�2�
Washe gari da sassafe aka basu
sallama,
khaleesat dai ranan very weak take
addu’a take Allah yasa yaya hydar
ya
yarda yabiyo su dad. Hotel suka
koma
dansu sai gobe zasu koma Nigeria
yayinda su dad da khalis harda
hydar
yabisu suka tafi nijar din.
Koda suka isa nijar dad wurin imam
din
garin ya sauka, imam ya dinga
murna
bayan anci ansha dad yace yaa
imam
munzo garinan neman wani bawan
Allah dake auren yata ne, imam
yace
wane?? Ya sunanshi?? Dad yace eh
to
abunda dai yarinya ta tace ana
kiranshi
dashi a garinan shine hydar hunter.
Imam yay kabbara Allahu akbar, dad
yace lpy?? Imam yace iya sanina
makauniyace kadai matar hydar ko
makauniyar ce yarka?? Dad da sauri
yace eh.
Imam yace wlh tayi sa’an miji, hydar
yarone mai zuciya, ga taimako,
yawan
kyauta ga son addini saikuma
girmama
nagaba dashi. ya auri makauniyar
nan
danya ceceta daga hanun dan sarki
faisol nida kaina na daura mai
auren.
Khalis yace imam ina zamuga hydar
hunter din?? Imam nan fuskarshi
takoma ta bikin ciki da tarin
damuwa,
yace sarki ya koresu sunbar garinan
da
dadewa take wani murmushi ya
bayyana
fuskan hydar harda cewa
Alhamdulillah.
Imam yace lokacin da faisal ya
warke,
yafada ma sarki yarinya ce ta
guntulemai yatsa shine yasa aka
kamosu
amma babu yarinyar ita ta
gudu,saida
akama hydar bulala 50 sanan aka
korasu
daga garinan yazo yamin sallama
amma
bai fadamin inda zasuba.
Dad ya share gumi yace imam yanzu
yaza’ayi da aurenshi dake kan
yata??
Imam yace ai yarka ya hallasta tayi
aure, tunda ba’aga mijin ba tsawon
shekara 5,amma kudan kara koda
wata
biyu ne aga ko zai bayyana kafin
tayi
wani auren.
Kwanansu daya suka bar nijar inda
sukama imam shatara na arziki. sai
naija.
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
5�3�
su dad sun dawo gida da daddare
bayan
sallan isha aka kira kowa falon, dad
yace khaleesat hydar yabar nijar, da
sauri ta dago kanta ta kalli dad
saikuma
takomar da kanta kan kafadar
chuchu
tana hawaye.
Dad yace amma zamu tsaya muga
nan da
2 months inbai bayyanaba zamu
raba
auren kiyi wani aure, munbarma
imam
din nijar sallau indan yadawo nijar
din
afadamin. inhar nanda 2month
mijinki
bai bayyanaba khaleesat zan hada
aurenki dana hydar. Yace teema
kekuma
ki turomin surikin nawa dan za’a
daga
bikinki zuwa wata biyu masu zuwa.
Dad da murmushi a fuskanshi yace
chuchu ke yaushe xakiyi auren?? Da
sauri chuchu ta saci kallon khalis
karaf a
idon khaleesat, ta maida kanta kasa
da
sauri batare da tace wani abu ba.
Teema
tace wlh dad bansan mesa chuchu
bata
kula samari ko kadan, ranan wani
abokin yaya khalis yace yana sonta
amma taki, kuma yanada kirki, dad
yace
chuchu, cike da kunya tace naam
dad,
yace kidena korasu, cikinsu ki zabo
daya
na kirki kinji inyaso dukanku ma
aurar
daku rana daya.
Hj benazir tace ayiriri nadawo
Maman
amare uku, yarana uku zan aurar
rana
daya da sauri suka mike sukabar
falon
suna dariya.
Hydar Abj ke waya yace haba hydar
nijar dad fa na nemanka tuntuni
bakazoba, hydar nijar yace oo friend
aiki sunmin yawa ne but i promise
dis
weekend zanzo, idan nazoma inaso
nasai gida a abujan, hydar Abj yace
saboda me??
Hydar yace saboda in bikinka yazo
bakace saura 1 month ba, kaga
saina
dinga kwana achan. Hydar Abj yace
ga
gidanmu??wai mesa kacika tsoron
mata
ne?? Yay murmushi yace ni bana
tsoron
mata kawai ina taya matana kishin
kainane, kuma kasan lokacin bikine
mata sun cika gidan.
Chuchu yaudai ta shirya dan taje ta
gaida dad dinta tunda shi bai
nemetaba,
da sallama ta shiga falonsu amma
taji
shiru handbag dinta ta ajiye a falo
tayi
hanyar bedroom din dad.
Tun daga nesa taji kaman ana fada,
kanta tasa jikin kofan taji karan mari
tasss, Abban chuchu ya gaurama
mai
gadi mari, yace hw could u betray
me lyk
dat?? Kashemin ka kashe khaleesat
ashe
baka kashetaba, yanzu inta tonamin
asiri fa tace nina kashemata iyaye?,
Nakuma makantar da ita?? Chuchu
kulle
bakinta tayi da duka hannayenta
biyu
wot!! dad shine ya kashe iyayen
khaleesat?but y?mesuka mishi?
Maganan
dataji dad nayi ne yadawo da ita
daga
duniyar tunani,
Abunda nakeso dakai shine nabaka
1
week inaso inji cewa khaleesat ta
mutu,
inaso ka kawomin kanta kafin ta
tonamin asiri gwara na aikata
lahira�
Chuchu ahankali takeja baya tana
hawaye tana no dad, no dad, it can’t
be
u dad, u are not a murder, kafanta
ne ya
zubar da glass cup din dake center
table
jikake ragagassss, wanda hakan ya
janyo
hankalin su Abban chuchu. da sauri
Abban chuchu yadau pistol (karamar
bindiga )yafito daga daki yana zare
ido
mai gadi na biye dashi da tashi
bindigar
jikake tasssss Abban chuchu ya
harbi…�..
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
5�4�
Ya harbi yar aikin gidan,wanda ke
bayan chuchu a tsaye tafito daga
kitchen
ne saboda karan glass din dataji.
afirgice
chuchu tai kanta tana mama, mama
karki mutu plz, Abban chuchu yace
dole
ta mutu dan taji sirrina, zuwa wurin
yayi yakara mata second bullet take
taja
numfashinta na karshe. chuchu
tasaki
wani irin razanannan ihu tasume
warwas a wurin.
Kallon mai gyadi yayi yace kadau
gawanan kajefar a bola, sanan daga
yau
ya zamto a anguwar su khaleesat
kaida
sauran yarana kuke wuni, duk randa
tafito ita kadai ku tabbatar kun
kasheta
kun kawomin kanta, ya mikamai
kudade
da yawa. mai gadi ya saba gawan
yar
aiki a kafadanshi yafita da ita
compound
ya wurgar da ita akasa, bude booth
yayi
yachusata sanan yakoma yaja motan
yabar gidan.
Chuchu bata farkaba sai wuraren 5
na
yamma, tana tashi ta kalli ko ina
taga
adakinta take tafashe da kuka sosai,
muryan dad taji yace welcome back.
Dago kanta tayi ta kalleshi take taji
wani
irin tsanar shi a ranta, tace i hate u
dad,
u are a murderer, ka kashe mutum
agabana, dad ka kashe iyayen my
best
friend, dad ka kashema kawata
idanunta, i hate u and i will report u
to d
police,Ta koma ta kwanta tana kuka
sosai.
Zama yayi kusa da ita yay gyaran
murya
yace chuchu abunda kikaji yau da
wanda
kika gani inaso kiyi pretending
kaman
bai taba faruwaba, ki addana sirrin
babanki, karki bari kowa yaji
sirrinan,
inba hakaba duk wanda kika fadi
mawa
zan kasheshi, kinga kinjama mutane
mutuwa kenan. koda ina kashe
mutane,
ina yine saboda nabaki good lyf, a
luxurious lyf, kema ki shiga jerin
yayan
manya, yayan ministers,kihau mota
mai
kyau, kisa kaya mai tsada,ke kina
ganin
inda ace ke talakace su khaleesat
da
teema zasuyi kawa dake??
Chuchu kome kikaga nadawo yau,
saboda kene, ke kadai Allah yaban,
ke
kadaice yata, ke kadai nake kalla
naji
haske araina, dole nasan yanda
zanyi
nasamu kudi dan nabaki farin ciki
chuchu, yafashe da kukan gulma
yace
chuchu yanzu zaki tonamin asiri ??
Zaki
iya cewa nina kashe dad din
khaleesat?
despite everything i did 4 u
Chuchu?
Chuchu da hannuna na kashe rai
saboda
kawai nasami kudi na kaiki Turkish
international school. Yanzu zaki
iyakai
babanki wanda ya haifeki prison
chuchu????
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
5�5�
Jikin chuchu yay sanyi sosai jin
maganganun babanta, tai shiru,
yakara
narkewa tareda kecewa dawani kuka
sosai yace chuchu answer me??
Yanzu
zaki iya kaini prison chuchu??nina
haifeki, nasai miki kaya nasaki a
school,
inkina ciwo na kaiki hospital,
chuchu
har kashe mutane nayi saboda ke
amma
sakamakon dazan samu wurin ki
shine
zaki kaini prison koo??? Ya mike
tsaye
ya share hawayen idonshi yace
shikenan
chuchu, go ahead am ready ki
tonamin
asiri, ki kaini prison, addu’a na
shine
Allah ya dauki raina wurin, na mutu,
tunda har yar dana haifa bata sona
zata
iya kaini prison. yamike zai wuce
yaji
chuchu takama hanunshi. Wani
murmushi yayi yace yes.. chuchu ta
taso
tana zuwa gabanshi yahau hawaye
yana
cemata let me goo chuchu, u said u
hate
me, so let me go, yace chuchu i
agree am
a murderer but everything i do is to
give
u happiness, �.. Zai cigaba da
magana
chuchu ta taushe bakinshi tana kuka
sosai tace dad i luv u soo very
much.
Taja hanunshi suka zauna akan
gado
tace dad naji nakuma yarda bazan
tonama asiriba, bakuma zankai
karanka
police station ba amma under one
condition, dad ya kwalalo ido yace
uhhumm, azuciyarshi yace wai wace
irin
mayyar yarinya Allah yabanne.
Tace dad zan rufama asiri only if u
promise me bazaka kara kashe
kowaba,
zaka tuba, kuma bazaka kara yima
khaleesat komiba. kakuma koma
islamiyya, kayi aure. Inhar kayi
hakan
nai alkawari bazan tonama asiri ba.
dad
yay murmushi yace i promise u
chuchu,
zan chanza, zan kuma baki mamaki,
yay
mata kiss a goshi sanan yabar
dakin.
Yana kaiwa dakinshi ya share
hawayen
idonshi yace yaro man kaza, anrufe
wanan chapter din kuma. ya kece
dawani arnen dariya taredayin tsalle
yafada makeken gadonshi.
[2:53AM, 3/5/2017] �+234 803 052 4904�: 💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
5�6�
Khaleesat taji chuchu shiru, kuma
tace
mata zata dawo kafin magrib gashi
yanzu har bayan isha bata gantaba.
Daukan wayanta tayi takira amma
chuchu bata daukaba saida
khaleesat
takira sau biyar ne chuchu ta daga
murya kasa kasa tace hello,
khaleesat
arude tace chuchu meke damunki??
Chuchu tace kaina ke ciwo gobe zan
shigo gobe inya sauka. khaleesat
duk ta
damu tace Allah sawake friend.
Chuchu
da sauri ta katse wayan ta fashe
dakuka,
i betray u khaleesat, plz forgive me,
am
not worth a friend to you, i betray
our
friendship tacigaba da kuka, sai
wata
zuciyan tace mata chuchu karki
manta
everybody deserve a second chance,
abunda nayi shine daidai, fatana
Allah
ya yafema dad tunda yay alkawari
baxai
karaba. Haka tasha kukanta har
bacci
yay gaba da ita.
Yau takama Saturday khaleesat na
zaune
dakinta tai shiru bakomi take tunani
ba
sai hydar hunter, kullum saitai
addu’a
Allah ya bayyanashi kafin lokacin da
dad yadiba yayi. tana zaune tana
tunani
taji teema ta dafata, tace khaleesat
kidena yawan tunanin nan nasan
matsalanki.
Khaleesat tace teema inason mijina
wlh,
banason arabamu, ko shekara dari
ne
zan iya jiranshi inhar zai dawo,
teema
bazan miki karyaba banason yaya
hydar
abu, wlh banason aurenshi, tafashe
da
kuka sosai ta rugume teema tace
teema
yaya hydar ya taimaken, ya
kaunaceni
dukda ina makauniya, an harbeshi
saboda ni, ya shiga matsaloli da
dama
saboda ni, teema hydar dabanne a
raina, koda bazai dawo gareniba
aganina hanyar dazan nunamai am
grateful akan abubuwan dayamin
shine
na zauna da aurenshi a kaina har
karshe
rayuwata, teema koda bai dawoba
banason dad yaraba auren, inason
hydar dina, deep down inaji ajikina
zai
dawo gareni very soon�.. Karan
bude
kofa sukaji da sauri ta share
hawayenta
hydar Abj ne ya shigo ya kalleta yay
murmushi yace my luv, keda teema
kutashi ku shiga kitchen ayima
bakona
abinci daga kaduna zaizo, yama
kusa
isowa plz ayi food din yay shegen
dadi.
sukace to yawuce yafita yanama
khaleesat kallon soyayya…�
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
5�7�
Khaleesat ta sauke ajiyan zuciya
tareda
share guntun hawayen dayazubo
mata,
teema tace is ok Khalee, khaleesat
bubbuga kafanta tafarayi akasa tana
kuka sosai kaman yarinya tace
teema ni
mijina nakeso banason yaya hydar
wlh
banason aurenan.
Teema tace khaleesat kiyi hakuri,
kiyita
addu’a ai dad yace sai ancika 2
month
din daidai aranan za’a dauramana
auren, aranan kuma za’a raba
aurenki,
to kinga ki dage da addu’a Allah ya
bayyana shi kafin wa’adin da dad ya
dauka su cika.
Khaleesat tace to, teema tace oya
tashi
muje muyi abincin da wuri, kinsan
yaune nikabas day bikin kawata
MARIAM DANDAWAKI, ustaz zata
aura
wai shine za’ayi nikabas day, kowa
zaisa
dogon hijab,da nikab yau, khaleesat
tace
nidai ban iya sa nikab ba.
Teema tace Allah ya kamaki dole
kisa,zamu biyama chuchu ma,
khaleesat
jikinta yafara rawa, tace a’a ita
zatazo
nan, teema tace lpy jikinki ke rawa
haka?? Khaleesat tai maza ta mike
tace
tashi muje muyi aikin yaya hydar.
Kitchen suka shiga, suna hada
abinci
kala kala, suna cikin girkin chuchu
ma ta
iso sai murna suke sun cika gidan
da
ihu, saida suka gama abincin duka,
inda
khaleesat ta dafa tuwan shinkafa da
vegetable soup. Teema tayi fired
rice
dayaji naman kaji, chuchu kuma tayi
pepper soup na cow head, khaleesat
ta
hada watermelon jus. Suka jera
kayan
abincin a dining sanan suka wuce
dakin
danyin wanka.
Ko wanensu yay wanka cikin English
wears amma suka daura dogon
hijab
dinsu light blue har kasa sanan
suka
daddaura nikab din, tare suka fito
sukaje dakin hj benazir dan mata
sallama, hj benazir tace wai ina
zaku
haka da nikab a fuska?? Sukace
bikin
mariam dandawaki, sai yaba kyansu
take, ta dauko kudi tabasu tace
ayima
amarya siyayya, sukai godiya.
sanan suka fito waje har sun shiga
mota,
chuchu zatai driving, khaleesat tace
laaa
na manta dawayana vari na dauko.
ta
fita da sauri daga motan tayi part
dinsu.
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
5�8�
Daukan wayanta tayi, juyowan
dazatayi
taji wani irin sanyi ya shiga jikinta,
da
sauri ta kankame jikinta, bazata
manta
ba ranan dazata hadu dasu dad
haka ta
dingajin sanyinan, to yau kuma
maizai
faru dayasa takejin wanan sanyi
again??
Ajiyan zuciya ta sauke tareda rike
kirjinta dataji yana bugawa sosai,
tafiya
ahankali take harta fito tsakar gida,
wani irin bugu kirjinta yayi
dummmmmm lokacin da idanunta
suka
sauka kan wani kakkyawan saurayi
na
karshe, ma’aboci tsawo da fadin
kirji,
dan yamafi hydar Abj cika, da kyau
gakuma kwarjini, sajenshi bakin
kirin ya
kwanta lub agefen fuskanshi,
gashinshi
kaman nadan India, sai kyalli suke.
lips
dinshi pink sosai kuma kanana dasu
yana sanye cikin kayan sojoji, take
taji
wani tsoranshi aranta dan
kwarjininshi
yay mata yawa, tare suke da hydar
Abj
sun tsaya wajen gate da alamu su
chuchu
na gaidasu ne.
Cike da faduwar gaba ta sauke
nikab din
fuskarta, tareda daga kafarta tana
tafiya,
amma kwata kwata bata kallon
gabanta
hankalinta nakan wanan matashi
dakema su teema murmushi kadan
kadan mai karamai kyau, ga dukkan
alamu teema barkwanci take musu.
Khaleesat gabanta faduwa yake,
shima
saurayin taga yana magana amma
ya
kankame jikinshi kaman yanajin
sanyi,
tafiya take kaman wanda lakka ya
fashemai aciki.
Jin abu kaman yakushi akan kafanta
yasa ta kalli kafanta karamin
kadangare
ne, kumbanshi ya kama safan
kafanta
gam dan kokarin sauka yakeyi
amma
yakasa.
Wani uban ihu ta doka, wanda
hakan
yasa su hydar suka juyo. wayyo
Allah na
yaya hydar lizard on my leg, hydar
Nijar
ne yafara dumfaro ta, itama tafiya
tafara da sauri, tana jijjiga kafanta
ko
kadan garen zai sauka, kuka take
sosai
dan khaleesat dama tun tana
karama
batason kadangare da bera, tsoro
suke
bata.
bata ankaraba kawai tajita tafada
kirjin
hydar nijar!!!
shikuma wani irin shock dayaji da
rest
of mind yasa yasaka hannayenshi
biyu
yakara janyota jikinshi, khaleesat
itama
kankameshi tayi tace wayyo lizard,�
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
5�9�
Kankameshi tayi sosai ta kulle
idonta,wani ajiyan zuciya tasaki,
hakanan saitakeji is she now safe,
duk
wani damuwan datake ciki ya yaye.
Hydar nijar yakama kafannata,
ahankali
ya cisge lizard din daga jikin safan
kafanta wanda haka yasa tasaki yar
kara tareda kankameshi. hakan yasa
hydar yaji wani yarrr ajikinshi,
mikewa
tayi, shima ya mike ya kafeta da
ido,
yanaji kaman ya cire nikab din yaga
fuskan wanan yarinyar dayaji kaman
sonta ya shigeshi at once, khaleesat
kuma takafeshi da ido jitake kaman
ta
sanshi, kaman ta taba rayuwa dashi.
Idontane yakai kan hydar Abj dake
bayan hydar nijar ya balla mata
harara,
kallon hydar nijar tayi murya ciki
ciki
tace tnx sanan ta wuce ta shiga
mota
chuchu sunata mata dariya mai
tsoron
lizard takama ta kankame bakon
yaya
hydar, sai dariya suke mata.
Hydar Abj yace sorry friend itace
khaleesat din wanda zan aura yanzu
bikin ma saura 3 weeks, wlh tacika
tsoro,tun tana yarinya haka take
tsoron
lizard da rat, Hydar jiyayi yanason
ganin wanan khaleesat din, maisa
yake
jinta kaman khaleesat dinshi??
Anya kuwa??khaleesat dinshi tace
mishi
hydar wanta ne, amma ai bazata iya
auran wantaba, no way wanan wata
khaleesat ce.
Hydar Abj yace mu shiga ciki nasan
dad
na tsumayanka.
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
6�0�
Fitan su khaleesat keda wuya, mai
gadi
yaga fitar motarsu, ya hangosu su
uku,
amma duk sunsa nikab, wayanshi ya
dauka ya kira Abban chuchu ringing
daya ya dauka tareda cewa kun
kashetan?
Mai gadi yace oga wlh ba khaleesat
kadai
bane, su uku ne, kuma duk sunsa
nikabi,
ba musan takamaimen wacece
khaleesat
cikinsuba.
Abban chuchu arude yace
barsu,barsu,
wlh yata natare dasu, walima
zusuje, ai
dama cemuku nayi duk randa tafito
ita
kadai, kuyita gadinta duk randa
tafito
ita kadai ranan ne zaku kasheta.
Hydar Abj yakai hydar dining dancin
abinci, bude abincin yayi hakanan
saiya
samu kanshi dacintuwon shinkafan
da
miyan vegetable din.
Bayan sun gama hydar yakaishi
palon
dad lokacin suna tare da hj Benazir
khalis ma yana dakin. Dad yana
ganin
hydar ya rungumeshi, yana murna
my
son barka da zuwa. hydar murmushi
yake yana dukar dakai dan kunyan
dad
yake sosai , yace dad ina wuni, ya
ce
mum ina wuni duk suka gaidashi
suna
murmushi.
Abba ya kalleshi yace hydar ya
jikinka?
A natse yace dad da sauki, inashan
magani, dad yace hydar kayafemin
sanadina aka jama wanan lallurar.
Hydar yace noo dad wlh bakaibane,
Allah ya kaddara abunda zai samen
kenan, kuma nai imani dashi, in
Allah
yaso na warke zan warke, idan Allah
yace baxan warkeba bazan warkeba,
kowani hali nasamu kaina zan
godema
Allah. Dad burina daya ne duk randa
zanga matata Allah yasa ta yarda ta
zauna dani da matsalar nan, khalis
ya
kama hanunshi yace in sha Allah
zaka
warke abokinmu, all of us here
munma
alkawari zamu tayaka neman
lafiyanka,
jiya kan case dinka na dinga
bincike,
nagano wani magani tsawo 5month
zaka
shashi da yardan Allah zaka warke,
hydar yace nagode Dr khalis.
Dad yace ehhee talking about wife
hydar
har yanzu bakaga matarkaba??
Mekakeyi na nemanta??
[2:56AM, 3/5/2017] �+234 803 052 4904�: 💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
6�1�
Hydar ya saukar da ajiyan zuciya,
yace
dad kullum ina neman matana,
kullum
sainai sallan dare kan Allah ya
bayyanamin ita, nakosa naga
matana,
ummi na kullum maganan khaleesat
take, yawan tunanin tane yaja
tasamu
hawan jini. Kanwata zulaihat kullum
cemin take yaya hydar yaushe zaka
dawomin da kawata, idonshi ya ciko
da
hawaye, yace bansan inda zan
gantaba,
bansan inda ta shigaba, Allah yasa
ko
ina take tana cikin jin dadi da
annashuwa.
Dad yace hydar why not ka kara
aureto?? Dan baikamata matashi
kaman
kai bakada mataba, karka fada cikin
hadari. hj benazir tace hakane.
Hydar ya
girgiza kanshi yace dad tun ina yaro
banda ra’ayin mata biyu, dan bazan
iya
adalciba, ban iya boye son
danakema
abuba, kuma ban iya boye tsanan
danake ma abuba, khaleesat daban
ce
araina, ina mata wani irin son
dabazan
iya boyewaba,zanta jiran khaleesat
harsai randa ta mutu, nakuma
tabbatar
da haka sanan xanyi aure.
Dad yace hydar ka burgeni, haka
akeson
namiji mai alkawari, kuma in sha
Allah
zakaga matarka mai sunan yata
khaleesat, naima wanan alkawarin,
dad
yace wot about ur father?? Hydar
yace
tun ina yaro dad dina yarasu, kowa
afalon yace Allah jikanshi.
Hydar Abj yace yauwa dad kaga
hydar
wai sai ana gobe daurin aurena
zaizo,
kumafa akawai abubuwan dazamuyi
tare, dad yace hydar� Kafin
yakarasa
maganan hydar yace shikenan dad
ana
saura sati daya zanzo to, khalis yay
dariya yace mundai jiku.
Dad yace khalis kai yaushe zakayi
auren?? Sosa keya yayi yace dad
banda
wacce nakeso, hydar Abj yay karaf
yace
amma ai kasan chuchu na sonka,
dukda
bata fadamaba, khalis ya hararai
yace
toni nacema ina sontane.
Hj benazir tace khalis chuchu is a
nyc
girl,ina maka sha’awan aurenta, kayi
kokari ku fahimci juna saboda
muhada
bikin ku uku kaji, yace tom shikenan
mum. Haka suka dinga hira sai
bayan
sallan la’asar hydar yatafi inda
yabama
hydar Abj tabbacin ana saura sati
daya
biki zaizo.
Khaleesat basu dawo gidaba sai
bayan
magrib. Bayan sallan isha tadau
hijab
dinta tasa hanyar dakin yayanta
khalis
tayi dan akwai wata mahimmiyar
maganan datakeso suyi�.
Ahankali take knocking, yace
waye??
Tace yaya is me, tabude kofa ta
shiga,
yana zaune yana danna laptop. ajiye
laptop din yayi agefe yana mata
murmushi bude mata hannushi yayi
yace come here lil sis, da gudu taje
tafada jikinshi, tana dariya.
Saida suka gama wasan wa da
kanwa
sanan yace mekikeso dakikazo
dakina
yau?? A natse tace yaya khalis inaso
muyi wata magana ne, kuma sirrine
yaya plzzz. yace ok even though am
not
good at keeping secret,but i will try
my
best to keep my lik sis own. yafadi
hakan
yana magana kaman yanda
khaleesat
keyi tareda jan kunenshi, khaleesat
ta
langabar dakai ta tabe baki yaya to
mekake kwaikwayen maganana??
Yace
ok keeee khaleesat it will be our
little
secret yay maganan ne da babban
murya, khaleesat ta fashe da dariya
sosai. Khalis ya tsaya yana kallonta
jawota yayi jikinshi yace am glad u
are
laughing today sis, i promise to be
ur
dad, nd mum. i luv u lil sis,nd i
missed
our parents, hawaye ya sauka daga
idonshi khaleesat ta rungumeshi
tace i
luv u too yaya, ka kadai karagemin.
Share hawayen idonshi yayi ya
share
nata yace is ok, yace back to
business
maganan me zamuyi??? ……�.
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
6�2�
Gyra zama tayi ajikinshi murya
ahankali
tace yaya i want u to marry chuchu.
Da
sauri yace wott? Khaleesat takara
shagwabe fuska tace yaya do it 4
me,plzzzz.
Yace khaleesat i dont ‘ve any
feelings 4
her, khaleesat tace but she do. Sai
yay
shiru yana kallonta.
Tace yaya lokacin da ka auri chuchu
alokacin hankalina zai kwanta,
nasan
zata kula dakai saboda tana sonka.
Yaya chuchu yarinyace mai tsananin
kunya dan komu bata fadamana
tana
sonkaba, nagane ne ta yanayinta.
khaleesat ta kankame hannu khalis
tace
yaya kana aurenta inkazauna da ita
4
some days zakaji kafara sonta, cos
chuchu halayrnta, da dabi’unta abin
sone da kowa, kaji yaya plz,yay
shiru
khaleesat ta fashe da kuka tana
buga
kafa ta mike zata tafi.
Jitayi ya janyo hanunta yana
murmushi,
yace ok nayarda, but just 4 u,
saboda
nasaki murna na yarda, nd i
promise i
will teach myself hw to luv her,
khaleesat
ta rungumeshi tana murna sai kuma
ta
mike taja hanunshi yaya tashi muje
mufadama su dad ka yarda.
Har dakin su dad sukaje, dad yafi
kowa
murna da khalis yafadamai. dauko
wayanshi yayi yakira Abban chuchu.
Abban chuchu yace Alh chuchu ai
yarkace, basainazoba, ni yanzu
gobe zan
tafi Malaysia. So nabarma komi kuyi
bikin akaita dakinta Alh ya dainga
godiya..
Khaleesat komawa dakin su tayi da
gudu,
tafada kan chuchu tace yar Air
yanzunan akasa ranan aurenki da
khalis
nan da 3 weeks, chuchu wani murna
taji
kaman a mafarki saikuma tadau filo
tarufe fuskanta saboda yanda taga
khaleesat da teema ke kallonta.
Dukamsu
suka fashe da dariya.
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
6�3�
shirye shirye
ake ba kama hanun yaro, hj benazir
ta
dauko shahararun masu gyaran jikin
amare AYSHA DANSABO, da AISHA
GAMBO. Duk abuja ansansu sun iya
gyaran jiki, saidai Allah ya zuba
musu
iya chaji kodan sunga magungunan
na
aiki ne oho.
Haka suka tasa yan matan nan uku
agaba yau sha wanan gobe jika
wanchan, duk sunyi bulbul yayinda
sun
kara cikowa barinma khaleesat dan
duk
tafisu diri.
Khaleesat tana cikin damuwa sosai,
dan
kullum saitai kuka aboye, barinma
yanzu dataga kiri kiri raba aurenta
da
hydar hunter za’ayi dan saura sati
daya,
gashi gabanta na yawan faduwa fiye
da
da.
**************************
Kana shigowa falo saidai kaji
hayaniyarsu su uku,
khaleesat,teema ,da
chuchu. Hayaniya suke kan Pringles.
Chuchu dayake mayyar Pringles ce
ita ta
siyo ta kawo musu sunaci, sai
khaleesat
tace chuchu da potato akeyin
abunan
ko??
Teema da tama kasacin Pringles
din, dan
ita tun fil azal bataci. teema tai
karaf
tace karyane da fulawa ne, daga
gani da
fulawa akayi. argument din yadawo
babba har chuchu tai shiru dan
sunfi
karfinta, suna cikin argument din
khaleesat taji wani sanyi ya ratsata
da
sauri ta kankame jikinta.
Saikuma sukaji muryan hydar Abj a
down stairs, khaleesat ta mike tsaye
tace
ehheee ga yaya chan yadawo yau
shizai
kashe mana gardaman nan. Batare
da
taduba irin shiga dake jikintaba tana
sanye cikin black jeans yakamata
sosai
tasa pink top, da pink danmakale,
gashinta har gadon baya takama da
pink
ribon, tai matukar kyau sosai.
Su uku ke zaune a falon, HYDAR
NIJAR.
hydar Abj, da yaya khalis.
Hydar nijar yace yau zakaga
amaryana,
namasan suke mana hayaniya, bari
nakirama ita harya mike sai ya
hango
khaleesatna zuwa..
Da sauri khaleesat ke saukowa daga
matattakalar benen, hanunta na rike
da
Pringles din, kafin takaraso tsakiyar
falon cikin muryanta mai dadin
sauraro
tace yaya hydar kashemana
gardamanan�..Jin muryan abin
kaunarshi, muradin ranshi, abin
begenshi, muryan dayaketason ji
koda
amafarkine. kaman a mafarki yaji
khaleesat dinshi, dan ya tabbatar da
ko
dagaskene yasa ya dago kanshi da
sauri,
wazai gani? gabanshi ne yafadi
lokacin
da idanunshi suka sauka kan
kakkaywan
fuskar matarshi Khaleesat ……�
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
6�4�
Khaleesat karasa saukowa tayi daga
benen taje ta zauna kusa da yaya
hydar,
shikuma yaya hydar ya daure fuska
tamau saboda wani irin kishi dayaji,
yanda yaga hydar nijar na kallonta.
Khaleesat tace yaya hydar wai dan
Allah
wanan Pringles din da flour akayi?ai
da
potato neko?
Tsassssssssss karan fashewan glass
cup
sukaji, dukansu uku suka juyo suna
kallon hydar nijar da kamaninshi
sun
soma chanzawa, tsabagen
rudewa,ga
wani zafin kishi dayakeji baimasan
lokacin da glass cup din yafadi
ahanunshiba, lemon ya baremai ajiki
da
sauri ya mike tsaye.
Khaleesat dayake taganeshi tace
ayya
sorry abokin yaya, bari na daukoma
towel ka goge jikinka, tsayawa yayi
yana
kallonta, tajuya da sauri tayi hanyar
kitchen hydar yabita da kallo,
Ta fito da clean towel mai kyau ta
mikamai, amma bai karbaba
tsayawa
yayi yana kallonta cikin ido, yakai
kallonshi kan dogayen yatsun ta,
tabbas
wanan matata ce. itama shitake
kallon
sai tanaji kaman ta sanshi. Juyawa
yayi
yay hanyar fita, khaleesat zata bishi
amma hydar Abj ya daka mata
tsawa,
my luv wuce kije kisa hijab .
Hydar nijar jin sunan my luv da
hydar
yakirata dashi yasa yasan wananne
khaleesat din dazai aura hawaye ne
yacikomai ido yay sauri yasakai
yafice,
khalis da hydar suka bishi da sauri,
har
ya shiga mota hydar yakaraso yace
friend ina zaka??
Hydar kokarin danne hawayen dake
shirin zobu mishi yake yace zanje
gidana na abuja ne zazzabi nakeji.
Khalis yace bari nadubaka plz, hydar
nijar yace bacci kawai nake bukata
bai
jira sun kara maganaba yaja motan
yabar gidan�..
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
6�5�
Direct gidan dayasiya a abujan
yawuce,
gidane mai kyau dan karami, daki
biyu
falo da uwar daka, sai bayi da
kitchen
sai store. Horn yayi mai gadi yazo
ya
budemai baima kulle marfin
motarba ya
shiga cikin gidan da sauri.
Zama yayi dirshan akasa ya dafa
kanshi
dakemai zafi sosai, ciro wayanshi
yayi
daga aljihu yayi dialing number
zulaihat
ta dauka tana yaya hydar harka isa
abujan.
Murya chan kasa yace zulaihat
naganta
amma narasata, narasata zulaihat
narasata, hawaye ya gangaro daga
idonshi. Zulaihat arude tace
wakagani
yaya hydar meke faruwa ne?wakuma
karasa?
Yace zulaihat naga khaleesat, yau
naga
matata, abin sona, amma narasata
dan
aurenta dis Saturday, zulaihat arude
tace
a ina yaya?? Yace abokina zata
aura.
Zulaihat tace yaya kamata magana,
kafadama abokin naka matar
aurece.
kafada ma khaleesat din kaine
hydar
dinta. hydar ya fashe da kuka sosai
yace
zulaihat bazan iyama hydar hakaba,
yanason khaleesat sosai wlh
nahakura da
ita nabarmai, tunda bata ganeniba
ranan biki innaje zan nemeta saina
saketa yakara fashewa da kuka.
Zulaihat tace yaya plz karka saki
khaleesat, kamata magana, yaya
inasonka da khaleesat kafi dacewa
da
ita, idan kai kahakura, kasan
zuciyarka
bazata taba hakuraba. hydar katse
wayan yayi dayaga zulaihat na
neman
karyamai zuciya.
Kuka yaci ranan kaman mace,
danjiyayi
zuciyarshi tafaramai zafi kaman
wuta
babu wanda yake gani sai fuskar
Khaleesat …�
[3:00AM, 3/5/2017] �+234 803 052 4904�: 💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
6�6�
Khaleesat kwata kwata takasa bacci
ranan, samun kanta tayi da tunanin
wanan bakon yaya hydar, maisa ya
kalleta haka?? Maisa duk inna
kaleshi
saina tuna yaya hydar hunter,
saikuma
tafashe da kuka tana yaya hydar
come
back, yau saura 6 days. da kyar
bacci
yay awon gaba da ita.
************
Yau takama alhamis, khaleesat tai
zuru
zuru, danyau za’ayi kamu da
yamma.
hydar tun daga ranan bai kara zuwa
gidanba.
Da misalin karfe 2 ya shirya danyaje
gidan, saboda hydar Abj yadameshi
da
kira kan yazo afara shirye shirye.
Kananun kaya yasa sunmai kyau,
blue
jeans da brown short sleeve sai
kamshi
yake, amma kana ganinshi kasan
yarame, ya sanya sun glass saboda
rana
da akeyi ranan.
Yana parking akofar gidan ya shiga
amma yaga mata sun cika gidan da
sauri
yafito yakira hydar Abj yace hydar
mata
sun cika gidan kafito ka dauken,
hydar
Abj yace kabiyo ta garden babu
mutane
ni nama cire kaya wanka zan shiga
yace
to.
Hanyar garden yabi wayanshi yay
kara
ya dauka zulaihat ce�
Khaleesat zaune a garden tai shiru
PHERTY tagama mata lalle an
wanke,
yay bala’in kyau. tana zaune taki
komawa cikin gida tunanin hydar
hunter, sai kuka take ita kadai sanyi
takaraji ya shegeta, saikuma taji
wani
murya sak irin na hydar dinta,
mikewa
tsaye tayi tana waige waige taga ta
ina
mai muryan zai bullo.
Daidai lokacin hydar kecewa zulaihat
inason khaleesat sona har abada,
amma
nahakura nabarma hydar abokinane,
cike da damuwa yace to ya zanyi
zulaihat zan lallashi zuciyana haka
Allah
ya kaddara, dana raba abokina
hydar da
farin ciki gwara nai dakon so. karfa
kifadama ummi kinsan ciwonta zai
iya
tashi, sukai sallama yacigaba da
tafiya
batareda ya lura da mutum ba.
Khaleesat kuka ne, murna ne, bakin
ciki
ne, mamaki, al’ajabi, mafarki ne ko
gaskene? tamarasa wanda zatayi.
cikin
baban murya tace yaya hydar!!! chak
ya
tsaya batare daya juyoba gabanshi
na
faduwa, wani irin gudu khaleesat
tayi ta
fada jikinshi, ta rungumeshi tsam ta
baya, kuka sosai takeyi, tace yaya
hydar
maisa xaka boyemin kanka?? Why
yaya
hydar?? Takara fashewa da kuka
tareda
kankameshi, hydar kulle idanunshi
yayi
hawaye na gangara jiyake kaman ya
juyo ya rungumeta ya
lallasheta……�..
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
6�7�
Hydar yajuyo yana hawaye yace ina
kika
sanni khaleesat? Cikin kuka tace a
Nijar,
kaine yaya hydar daya taimaken.
ya girgixa mata kai har lkcn yana
hawaye yace to bani baneba, ta
fashe da
kuka takara rungumeshi ta
kankamesa
tace wllh wllh kai ne ya Hydar dina,
plz
yaya hydar kar kayi min hka.
Hydar ya turata cikin tsawa
muryarsa
na rawa yace ki rabu dani, niban
sankiba, i don know u khaleesat. ya
juya
da sauri ya bar wajen, khaleesat ta
durkushe wajen tana kuka sosai
tana
kiranshi yaya hydar dan Allah
kadawo,
kar kamin haka.
Hydar ko juyowa bae yi ba, da sauri
ta
mike ta bisa har gate
Amma har ya shige motarsa. Kara
fashewa tayi da kuka ta garden tabi
ta
shiga falonsu babu kowa, key din
motan
yaya khalis ta hango kan dining
table ta
dauka saita hango abayan teema
daura
abayan tayi dan shimi da 3quater ne
ajikinta saboda lallen datayi.
Fita tayi ta garden taje ta shiga
motan
yaya khalis taja motar tabar gidan.
Yaran Abban chuchu suna ganin
mota
yafito suka hango khaleesat kejan
motan
wani ihu sukayi yau dubunta ya
cika,
suka kunna mota sukabi bayanta.
Khaleesat kuka take kaman ranta
zai fita
wani irin wawan gudu take daga
nesa
chan ta hango motar yaya hydar
binshi
ta dingayi dukda yamata nisa sosai.
hanyar wani daji taga yayi, yay
parking
motan abakin hanya ya shiga dajin
itakuma taciga da tuki da sauri, dan
ta
cimmishi.
Bata ankaraba taji ansha gabanta da
mota wanda hakan yasa saida
motanta
ya daki motan dayasha gabanta, ta
tsorata ainun tai maza ta kashe
motan
tana kokarin fitowa taga wata mota
ta
parka abayan motan ta.
Mai gadi tagani dawasu su kusan
goma
ko wanne dauke da bindiga sun fito
kowanne yasaita bindigar saitinta
maigadi yace kokifito ko mu
harbeki,
khaleesat sumane kawai batayiba
bindiga goma asaitinta ta dagakai
taga
haryanzu tanada tazara da inda yaya
hydar ya shiga gadai motarshi
abakin
hanya. kuka tafashe da shi tabude
motan
tafito jikinta na rawa� .
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
6�8�
Mai gadi ta fincikota, yace kafin na
kasheki zan rama marin da akamin
sabodake, ya daga hannu ya
wankama
khalis mari wanda hakan yasa
takusa
sumewa, ta fashe dakuka tana
kuyakuri.
Mai gadi yace kai ammafa yarinyar
nan
akawaiki da kyau gaskiya bari na
shana
dake sai mukasheki innagama, ya
kalli
sauran yace kuma zaku dandana
ta?? Da
sauri suke eh oga.
Hanunshi daya yarike doguwar rigan
jikin khaleesat, dayan hanun kuma
yana
kokarin cire wandon jikinshi da
khaleesat taga da gaske raping nata
zasuyi sai dabara tafado mata.
Ahankali ta dinga daga hanunta
takai
har kirjinta, buturin rigan ta ballesu
guda 4 batareda wani ya luraba, mai
gadi bai anakraba yaga tacire
doguwan
rigan ta falfala da gudun tsiya,
sauran
suka daga bindiga zasu harbeta mai
gadi
ya daka musu tsawa zaku tonamana
asirine?? Bakuga nan hanya bane
binta
zamuyi saimu kasheta.
Khaleesat gudu take iya karfinta
daga
shimi sai 3quarter ajikinta harsaida
takai inda hydar ya paka motan ta
shiga
cikin dajin tana kawallamai kira yaya
hydar zasu kasheni,kana ina yaya
hydar?? yayinda mazaje 10 ke binta
abaya, harda mai gadi.
Hydar na bakin wata yar rafi yana
kuka
sosai,, jefi jefi yana jefa dutse cikin
rafin, jiyayi kaman muryan
khaleesat
mikewa yayi zunbur aiko saiga
khaleesat
ta bullo tana kuka, duk taji ciwo
akafanta, bakinta afashe tana
hangoshi
ta taho amma saitai tuntube tafadi
akasa
murya chan ciki tace yaya hydar
zasu
kasheni, da sauri hydar yakarasa
wajenta ya riketa ajikinshi zaiyi
magana
yaji alamun gudu. Daukan khaleesat
yayi
chak yafara gudu, akwai wani
babban
dutse agefen rafin yanada kogo,
amma
ruwa na fita daga dutsen sosai
hydar ya
shigar da ita,shima ya shiga.
Hydar yarasa yanda zaiyi gashi bai
fito
da bindigaba, khaleesat ta fashe da
kuka
sosai tana haki, hydar ya jawota
jikinshi
tai lamoo, jikinta ko ina rawa yake.
Muryan mai gadi sukaji yace
khaleesat
ko kifito daga inda kika boye
kokuma
yau ko kwana zakiyi adajin nan
zamu
tsaya harsai mun nemoki ki, ki fito,
khaleesat jikinta yahau rawa zatai
magana hydar yasa yatsanshi akan
lips
dinta, ya girgiza kai tai shiru, ya
kwantar da kanta akirjinshi.
Mai gadi yace bazaki fitoba, ya kalli
sauran yace oya ku nemota, kowa
yabi
hanyarshi daban, duk wanda
yaganta ya
harbeta yakawomin kanta�
Khaleesat tanajin haka bare baki
zatai
magana hydar yahada bakinshi da
nata……�
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
6�9�
Khaleesat ta kwalalo ido tana
kallonshi
da mamaki, tana kokarin kwace
kanta,
girgiza mata kai yayi, yakai
hanunshi
yarufe idonta, saida yay kissing
dinta
har yaga ta natsu jikinta yadena
rawan
dayake sanan yasaketa tareda cire
hanunshi akan idonta din.
Khaleesat saukar da idonta tayi
kasa,
dan tasamu kanta dajin kunyarshi
sosai
takasa kallonshi.
Hydar ya kalleta yay murmushi wani
natsuwa yaji ya shigeshi. Wayanshi
yaciro daga aljihu dan yakira hydar
Abj
amma yaga wayan ta jike sharkaf
yay
tsaki ya maida wayan. Alamun tafiya
dasukaji kusa da kogon yasa
khaleesat ta
dago kanta atsorace tana shirin
kwala
ihu hydar ya janyota jikinshi ya
daura
hanunshi kan lips dinta, cikin
muryan
rada yace kidena tsoro babu abunda
zasu miki bazasu gankiba kinjiko??
Ta
girgiza mai kai tana hawaye ta
kankameshi gam, murya na rawa
tace
yaya hydar sanyi nakeji, banason
ruwan
sanyi natabani ta fashe da kuka.
hankalinshi yatashi ya share mata
hawaye yace munkusa fita daga
wurin
nan kinji ki yakuri dole ruwan ya
dinga
jikaki yanzu amma muna fita saina
samu kaya nabaki, ta girgiza kai.
Muryan mai gadi sukaji yace okkk,
so
bazaki fito bako, kinsan akwai
beraye
idan dare yayi ko, gashi yanzu karfe
biyar khaleesat kifito ta arziki inba
hakaba zan kasheki a wulakance
wlh.
khaleesat ta dago kanta daga kirjin
hydar tana kuka sosai, tace yaya
hydar
tsoro nakeji, kasheni zasuyi,
mutuwa
zanyi yau, jikinta ko ina rawa yake,
ya
rike kanta yace close ur eye babu
abunda zai sameki, da sauri ta kulle
idanun nata gam Hydar ya kura
mata
ido komi kyau yake mata.
Karan bindiga sukaji wanda hakan
yasa
khaleesat ta kwalla ihu ta kankame
hydar gam�..
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
7�0�
Mai gadi da mukarrabanshi suka
doshi
inda sukaji ihun, hydar hankalinshi
yatashi yanzu yazaiyi, waigawa yayi
gabas da yamma babu wani makami
ga
khaleesat ta kankameshi tana ihu.
baya
yajuya mata yace oya hau kuma
kimin
shiru, da sauri tahau bayan nashi ta
kankameshi tana kuka kaman ranta
zai
fita. yace close ur eyes kome zakiji
karki
sake ki budesu, tace to. hydar ya
mike
tsaye da ita, yadau wani babban
dutse
daya gani yarike a hannu ya labe a
gefen kogon.
maigadi shine agaba, ga
bindigoginsu
ahannu sunyi pulling trigger, mai
gadi
yafara shigowa kogon hydar iya
karfinshi ya bugamai dutsen ahanci,
bindigarshi yafadi akasa, hydar yay
maza ya dauka tareda rike mai gadi
yasa
bindigar akanshi,
Hydar yace koku barmu muwuce,
kona
kashe oganku, duk suka tsaya
kikam, mai
gadi yace karku bari yatafi. hydar
yakaimai duka aciki yasaki ihu,
yadinga
bugunshi yace bazaku bani wuriba,
da
sauri suka bama hydar hanya ya rike
mai gadi gam suna tafiya, suna
binshi
abaya har saida hydar yakai wurin
mota.
Khaleesat da idonta akulle hydar
yace
mata sauko da sauri ta sauko, yace
sa
hannu a aljihuna kibude mota ki
shiga
tadauko tabude motan tashiga,
hydar
cikin dabara ya jefa musu mai gadi
duk
suka fadi shikuma da gudu ya shiga
mota yatada mota da gudun bala’i
yaja
motan.
Da sauri su mai gadi suka tafi wurin
motarsu suka shiga suka bisu,
khaleesat
tajuya baya taga suna binsu ihu
tafara ta
kankame hanun hydar, jin ana
harbin
motanshu yasa khaleesat ta sulale
ta
sume a wurin. hydar yace better .
yakarama motan wani gudun hauka,
harsaida yaymusu nisa sosai.
Direct gidanshi ya wuce da ita tun
kafin
yakaraso yake horn mai gadi
yabudemai
ya shiga.
Hydar yafito yasama gidan kwado ya
leka ta get yaga masu gadi sun iso
anguwar amma basu gane gidan
daya
shigaba, ajiyan zuciya ya sauke
yakoma
mota, khaleesat ya dauketa kaman
yarinya, kan gadonshi ya kwantar da
ita
yana yana kallonta, bayi yafara
zuwa
yahada mata ruwan zafi sosai dan
tai
wanka……�..
[3:03AM, 3/5/2017] �+234 803 052 4904�: 💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
7�1�
Yagama hada ruwan yafito yahayo
gadon, dago kanta yayi yadaura kan
cinyanshi, yahada hannayensu
yakura
mata ido,yanda jikinta ya jiku
sharkaf,
komi ana gani, Kallonta ya tsaya
yanayi
batare daya tashetaba. wani irin
mugun
sonta yake shiganshi kaman ya
hadiyeta,
wai yanzu matarshine khaleesat
akan
cinyarshi Allah nagodema daka
bayyanamin ita. Hannunshi yakai ya
shafi gefen fuskarta murya chan
kasa
yace my jidda wake up� Kaman an
minsileta ta tashi afirgice tana
Wayyo
Allah zasu kasheni tana kokarin
sauka
daga kan gadon.
Hydar ya riko hanunta da sauri yace
my
jidda nine, u are now safe kidena jin
tsoro, dago kanta tayi ta kalleshi da
sauri
ta koma jikinshi ta kankameshi tana
kuka sosai. Ahankali yake shafa
bayanta
yace ya isa dena kukan. Takara
kankameshi tace yaya hydar am
scared,
kasheni zasuyi, tsoro nakeji,wlh
zasu
dawo.
Ya dago kanta daga jikinshi yace
kalleni
my jidda, ta dago idonta wanda sun
rine
saboda kuka, yace babu abunda
zasu iya
miki kinjiko, kuma bazasu dawoba, i
promise u dat, Ta girgiza kai cikeda
shagwaba, saikuma suka kurama
junansu ido, ahankali Hydar yace i
luv
yhu my jidda, ina sonki sosai, da
sauri
khaleesat ta kulle idonta cikeda
kunya
takara kankameshi tanamai kuka,
Ahankali taji lebenshi kannata, ya
bata
light kiss, saikuma ya rungumeta
tsam
ajikinshi sosai. Rawan sanyi tafara,
Hydar yadago kanta yace menene??
Hawaye na zuba daga idonta tace
sanyi
nakeji.
Dagata yayi yace muje kiyi wanka, ki
cire kayanan sun jike, ya dagata
daga
jikinshi yakaita bayi yafito. saikuma
yaji
tabude kofa tafito tace cikin
shgwaba
yaya hydar towel?? Kallonta yayi yay
murmushi ya sosa kanshi tareda
daga
mata gira harsaida taji kunya, yace
my
jidda sabon gidane babu komi ciki
bansai towel ba, yakara kallonta
yace
oopss sorry. Dariya abun yaso
yabata
tadawo dakin zanin gadon dake kan
gado tacire takoma bayin…�..
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
7�2�
Ta dade tana wanka, ta gasa jikinta
da
ruwan zafi sosai, inda ta guje ta
wanke
gashin kanta ta dade cikin ruwan
zafin
sanan ta fito zanin gadon ta daura.
Kasa
fitowa tayi daga bayin saboda
kunyan
datakeji hydar ya ganta ahaka, daga
karshe saitai shahada tafito.
Tana fitowa taga babu hydar adakin,
ihu
tasaki tafara kuka gabaki daya
tarude
kaman ba itaba, hanyar kofa tafara
nema dan tafita cewa take shikenan
yaya ya gudu yabarni kasheni
zasuyi.
Taje zata bude kofan, daidai lokacin
hydar ya shigo da sauri, gware
kansu
sukayi khaleesat tai baya zata fadi
da
sauri yakamota yana sorry, ta fashe
da
kuka tace ina kaje??
Hancinta yaja yace kincika tsoro,
kitchen
naje nahada miki tea, zauna bari
naje
nahado nakawomiki, da sauri tarike
hanunshi ta girgiza kai tana goge
hawaye nizan bika to. yariko
hanunta
suka tafi kitchen din, tana tsaye
gefenshi
yahada musu tea din, yasoya musu
egg
yakawo musu falo, yace zauna
kifaraci
bari naje nai wanka, tace yaya
kayan
dazansafa?. Yace zaki iyasa
kayana?? Ta
girgiza kai, yawuce dakin, fito mata
yayi
da boxer iya cinya da kuma farin
singlet
dinshi ya mika mata.
Ta kwalalo ido, saikuma tafara
hawaye
yaya aini bazan iyasa irin
kayananba,
ya matso kusa da ita yace mesa
kincika
shagwaba??to ahaka zaki kwana??ni
banda kaya anan, nazo wajen hydar
dazu saboda inkarbi dinkin daya
amso
manane. ya shafa gashinta dake
zubar
da ruwa yace kisasu haka kinji my
jidda?
Ta dagamai kai yawuce cike, haka
tasa
boxer din iya cinya da singlet din
wanda
kusan ana hango komi nata naciki
wani
irin kunyan taji yaganta ahaka. Ta
tufke
gashinta a tsakiyan kanta, sai wasu
gashi sukafito ta gefen fuskanta,
wanda
tsawonshi yakai har kirjinta, saitai
wani
irin kyau kaman baturiya.
Zanin gadon ta warware ta rufe
jikinta
tai sallolin dake kanta tacire zanin
ta
linke.
Tajawo tea zatasha kenan taji
anbude
kofa, kallon kofan tayi taga yaya
Hydar
shima da boxer da singlet mikewa
tsaye
tayi jikinta yafara rawa ta kulle
idonta
gammmm tana kuka..
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
7�3�
Da sauri hydar yakaraso falon
yariketa
menene?? Tai shiru, saikuma tace
nidai
kasa kaya, dariya yadanyi kadan
dan
hydar bai cika dariyaba, yace to my
jidda ba ruwa ya jikamu ba banida
wasu
kayan, bude idonki musha tea to.
Zaunar da ita yayi kusa dashi tasa
hannu zata dau tea yarike hannunta
ya
girgiza mata kai. Diban tea din yayi
yakai bakinta idonshi akanta,
ahankali
tabude dan karamin bakinta
yasamata
tea din, shiya bata abincin harsaida
ta
cinye.
Bayan sun gamacin abincin da sauri
khaleesat ta kwashe kayan takai
kitchen
hydar yabita da kallo.
Bayan tadawo ta zauna akasa, hydar
kuma ya kwanta akan doguwar
kujera.
Cikin wata irin murya, idonshi a
lumshe
yace “my jidda “dago kanta tayi ta
kalleshi, bude mata hannayeshi biyu
yayi yace com to me my jidda,
come�
mikewa tayi tafada kan kirjinshi ya
kankameta sosai hawaye ya gangaro
daga idonshi, shafa gashin kanta
yakeyi
zuwa bayanta, bakinshi yakai saitin
kunenta yace my jidda duk lokacin
damuke tare karki kara zama wani
wuri
sai ajikina, i will always be ur
chair,i
will always be ur bed, u pillow nd ur
support jidda.
Hada goshinsu yayi hawayen
khaleesat
ya diga akan kumatunshi, yace i
missed
u khaleesat, i missed u my jidda
mesa
kika gudu kika barni?? Kinkosan ya
rayuwata tazama dabaki taredani??
Khaleesat ta girgiza kanta cikin
hawaye
tace am sorry yaya hydar, am soo
sorry,
i promise to never leave ur side
again, i
equally missed u my guardian angel.
Hydar cikin kuka yace yace i luv
yhu, i
luv yhuuuuu my jidda,idan baki
arayuwata kaman babu ruhi ne
ajikin
dan adam. khaleesat cikin kuka
sosai
tace nd i luv u more my guardian
angel,
i luv yhuu yaya hydar, kasoni
lokacin da
i was nothing, lokacin da i was
helpless
bazan iyama kaina komiba, u took
good
care of me, u showered me with
luv,
tafashe da kuka tarike fuskanshi da
hannayenta tace i luv yhuu yaya
hydar, i
vow to keep u happy in good nd
bad
tyms harsai randa bana numfashi.
kankameta yayi kaman nace zan
kwaceta,
Ahankali ya kwantar da ita kan
kujeran
ya matseta ajikinshi, murya kuka
yace
can i kiss u Khaleesat ? Cikin
hawaye ta
girgiza mai kai………………�.
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
7�4�
Cikin wani irin salo,ahankali yasaka
bakinshi anata ya kankameta sosai
akirjinshi, sun dade suna abu daya,
sanan ya saketa yadaga kanshi yana
kallon fuskarta yana murmushi.
Ita kuma da sauri ta lumshe
idanunta
dan kunyan shi takeji, gashinta
yashiga
shafawa ahankali, yace i luv ur hair
khaleesat. Daga hanunta yayi ya
kalli
lallin da’aka zana mata yace wot is
dis??
Cikin karamar murya tace lalle,
hanun
yakai bakinshi ya sumbaci hanun
yace it
looks nyc, i luv it.
Murmushi tayi dimple dinta suka
lotsa
yasa yatsanshi aciki yace i luv dis
too, da
sauri khaleesat ta kifa fuskanta tana
dariya kasa kasa. Dariya yayi shima
jitayi ya dauketa chak abun ya
tsoratata,
ta zabura zata sauko yace sarkin
tsoro
bacci zamuje muyi ai. Akan gado ya
kwantar da ita, ya kashe wutan
dakin
shima yahau gadon.
Ya kwanta nesa da ita, mirginowa
khaleesat tayi ta daura kanta akan
kirjinshi take Hydar ya saukar da
ajiyan
zuciya, dagata gabaki daya yayi ya
daurata kan kirjinshi yana shafa
mata
baya, ya matseta gam,yace i luv u,
tace i
luv u more,. Dago kanta yayi ya
sumbaci
goshinta yace sleep tight my jidda,
murya ahankali irintamai jin bacci
tace
u too my guardian angel. shafa
gashin
kanta yadingayi ahaka har bacci yay
awon gaba da ita, yadade yana
kallonta
daga baya yaja bargo yarufesu
shima
yay bacci yana dauke dayar
matarshi
akirji.
***************
Gidan biki hankalin yatashi annemi
khaleesat anrasa, hankalin khalis
yafi na
kowa tashi, annemi amarya anrasa,
an
sanar da police har dajin saida akaje
anga takalmin khaleesat, anga
motan
amma babu khaleesat, gakuma
bullet
dasuka gani akasa.
Chuchu takira dad dinta aboye tace
dad i
hope bakada wani alaka da bacewar
khaleesat?? Abban chuchu arude
yace
niiii?? Wlh baruwana, chuchu tace
dad
wlh inhar da hanunka a bacewarta i
will
report u to d police, saina tonama
asiri i
swear, ta katse wayan.
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
7�5�
Misalin karfe 4 na asuba khaleesat
ta
farka dawani irin ihuu afigice, tana
kiran karku kasheshi plz, hydar dake
kan dadduma yataso yariketa
menene?
fashewa da kuka tayi tace mafarki
nayi
mutanen sun kasheka, bata karasa
magananba sukaji ana bubbuga
musa
kofa.
Khaleesat ihu takarayi ta kankame
hydar
yaya sune karka fita plz, ta rirrike
hydar. Hydar yace bari naduba taki
sakinshi tashi yayi itama ta tashi
lekawa
yayi ta jikin kofa yaga mai gateman
ne.
yace jeki kulle jikinki mai gateman
ne, ta
girgiza mai kai hakanan yakoma
uwar
dakan ya yafa mata zanin gadon
sanan
suka bude kofa mai gadi ya
gaidasu.
Hydar yace baba menene?? Yace
oga
wasu mutane sunsa bakin kaya suka
kwankwasa kofa nabude tambayana
sukayi kowani namiji da mace sun
shigo
gidanan??da sauri hydar yace meka
cemusu?? Yace oga ina kallonsu
nasan
yan fashine, saisa nace musu babu
kowa
agidanan, bama atareba, gadi kawai
nake. Hydar yace nagode baba
yajuya.
hydar yamaida kofan ya rufe ya kalli
khaleesat da har lokacin jikinta na
bari
yace kincika tsoro muje muyi salla.
Bayan sunyi salla tare suka karanta
Al
Qur’an, khaleesat anan kasa ta
bingire
da bacci hydar ya mike tsaye ya
dauketa
ya kwantar kan gado shima ya
kwanta.
Cikin bacci taji kaman ana shafa
mata
ciki, bude ido tayi taga hydar ne
shima
idonshi a lumshe bacci yake, saibata
damuba takoma baccin,ahankali taji
hanunshi na tafiya zuwa sama sama,
hanunshi taji yafara rawa kaman
maison
taba abu yana tsoro, bata ankaraba
taji
hanunshi ya sauka kan kirjinta,
bacci
yake amma saida ya sauke ajiyan
zuciya
mai karfi. jin hanun kawai ya daura
kansu bataredaya musu komiba sai
bata
hanashiba, ta dauka duk cikin
baccine.
take takoma baccinta.
Cikin bacci taji ana shafasu sosai,da
sauri tabude idonta tatashi ta zauna
jikinta narawa,hawaye nazuba. hydar
mirginowa yayi ya daura kanshi
acinyanta idanunshi a lumshe yace
plzzz
khaleesat let me, kingama nakulle
idona,
i promise not to look dem, komar
da ita
yayi ya kwantar, ya shiga wasa da
ita
sosai,yana aika mata da sakkonni,
tuni
khaleesat tafara manta duniyan
datake,
chan kuma dataga wasan yasoma
mata
yawa, tana neman shidewa saita
fashe
da kuka sosai, ahawale yadago
kanshi
yace indena?bakiso? Ta girgiza mai,
hada bakinshi yayi da nata saida yaji
yasamu natsuwa ahakan sanan ya
kankameta, yarada mata akunne tnx
ko
wanan kadai makes me happy, muyi
bacci baxan kara miki komiba kinji??
Ta
girgiza mai kai.
Kwantar da ita yayi a kirjinshi har
bacci
yakara daukanta.
Karfe 10:30 nasafe ta tashi
bathroom ta
shiga tai wanka, singlet da boxer
din
tamaida tafito, kallonshi tayi taga
yana
bacci da dan murmushi a fuskanshi,
murmushi itama tayi tawuce tatafi
kitchen dan tama mijinta hadadden
breakfast.
Kitchen din tashiga ta gyarashi tass,
taga
indomie, kawai saitai musu indomie
pizza, tadafa ruwan zafin tea dinsu.
Tana gamawa tajuyo wazata gani?
�.
[3:07AM, 3/5/2017] �+234 803 052 4904�: 💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
7�6�
Hydar tagani tsaye ya daura
hannenshi
kan kirjinshi yana mata murmushi,
juyawa tayi da sauri saboda tuna
abunda yamata dazu kunyan
kallonshi
shi take.
Murya chan kasa yace my jidda give
me
a hug plzzz, bude mata hannu yayi,
ahankali tajuyo takuramai ido,
saiyakara
langabar dakai yabude hannayenshi
da
gudu taje tafada kirjinshi kankameta
yayi saiya dago kanta ya manna
mata
kiss a goshi yace i luv yhu, tace i
luv yhu
more. Karasawa yayi cikin kitchen
din
yadau abincin yafito. tare sukayi
break
abaki yadinga bata harsuka koshi
sanan
yakai komi kitchen.
Yadawo falon ya zauna akasa ya
daura
kanta akan kafadarshi yana shafa
gashinta, hanunshi daya yarike
hanunta
ya sumbata yace my jidda yaushe
zan
komar dake gida?? Yamutse fuska
tayi,
tadawo jikinshi da sauri, tai lamoo
akirjinshi muryan chan kasa tace
banason na koma, murmushi yayi ya
shafa kanta yace but kinsan dole
mukoma ko? Girgiza kanta tayi tace
uhm,uhm i want to stay wd u,
yahada
goshinshi da nata yace my jidda we
have
to go back, we just have to, hawaye
ya
gangaro daga idonta tace inmun
koma
za’a raba aurenmu, amma inbasu
ganniba bazasu rababa, if u insist
mubari sai ran Sunday saimu koma.
Yace butt su� Khaleesat ta daura
yatsan
ta akan lips dinshi ta girgiza kai
tace no
but yaya hydar, hawaye ya sauko
daga
idonta tace 5 good years bamu tare
yaya
hydar,i want us to enjoy dis
moment, 4
once in our lives karmuyi tunanin
kowa,
karmuyi tunanin halin dasuke
ciki,karmuyi tunanin abunda ke
jiranmu
nangaba, less stay together, am
happy
lyk dis, banason arabamu,banason
narabu dakai, yaya hydar i luv
yhuuu,
zata kara magana yahada bakinshi
da
nata kowanensu na hawaye ahankali
yafara zame singlet din jikinta�
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
7�7�
Zame singlet din yayi ya ajiye a
gefe, ya
kura mata ido,yana karemata kallo.
idanun khaleesat alumshe, danyau
tai
alkawarin bashi kanta, tahakanne
zaka
godemai abunda yamata arayuwa.
Hannushi biyu yasa ya tallabota
jikinshi,
ahankali ya kwantar da ita akasan
tiles
din falon, yafara aika mata da
sakkoni
kala kala. khaleesat duk karfin halin
datayi tace zata bashi kanta kasawa
tayi
jikinta yafara rawa, tafara kuka tana
yaya hydar kadena, kwata2 hydar
baya
jinta dan yay nisa sosai.
Kokarin saka abun yake amma
kome
yatuna yay maza yasaki khaleesat,
ya
tashi yazauna yana maida numfashi
da
kyar, idonshi sunyi jaa sosai,yadafe
kanshi da hannu biyu. khaleesat ta
tashi
zaune itama ta daura kanta
abayanshi
tana hawaye tace yaya kayakuri, wlh
tsoro nakeji�. Ahankali yadago
kanshi
ya maido da ita kijinshi yana shafa
kanta, murya cahn ciki yace
khaleesat
bazan iya miki komiba, idan ma
namiki
wani abu na cuceki ne, da sauri
khaleesat ta dago kanta ta kalleshi
tace
mesa kace haka??
Hawaye ya taru a idonshi yace
saboda
bana�. Saikuma yakasa fada mata,
Khaleesat tace saboda baka me??
Yace khaleesat kiyakuri bazan iya
fadamiki,kuma karki kara min wani
tambayan, yakara rungumeta tsam a
jikinshi yana shafa bayanta yana
sauke
ajiyan zuciya,yace iya abunda
nasani
shine i luv u my jidda, tace my luv u
too
my guardian angel, yadinga shafa
bayanta har bacci yay awon gaba da
ita.
Kwantar da ita yayi kan kujera,
yakoma
daki ya duko zanin gado ya
lullubeta
dashi, gashinta yake shafawa,
yakura
mata ido, hanunta yakai bakinshi
yamata kiss yace am sorry
khaleesat, am
soo sorry, kiyakuri naboyemiki
babban
sirrina, bazan iya fada miki bana
haihuwaba, dan banaso ki gujeni,
banason kice bazaki zauna daniba,
am
soo sorry�..
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
7�8�
Kwanan khaleesat 2 tare da hydar
hunter dinta, tundaga ranan bai
kara
koda cire mata rigaba, zadai suci
soyayyarsu amma baya wuce gona
da
ira, saboda bayason yakasa
controlling
kanshi.
Yau takama sunday tun safe
khaleesat ke
kunci saboda zasu tafi, hydar ya
aika
mai gadi yasiyo hijab da dogon riga
ya
dawo cikin gida yaganta tana
hawaye.
Da sauri ya karasa yadauketa
ajikinshi
yace wayatabamin jidda ta?? Ta
shagwabe harda yarfe hannu toba
kaineba zaka maidani gidaba,
yakama
hanunta ya matse yace khaleesat
dole
mukoma gida, tace idan sun raba
aurenmu fa?? Da sauri hydar ya
kalleta
yace babu abunda zai raba auren
mu in
sha Allah.
Khaleesat tace but i can feel it,
something
is going to happen, hydar yace
koma
menene in sha Allah alheri ne
agaremu,
tai shiru ta daure fuska.
Hydar ya rungumeta tsam haryaji ta
sakko sanan ya dagota ido cikin ido
yace
khaleesat waya kashe parents
dinki??
wakuma yakeson kasheki yanzu??
Tuni jikinta yafara rawa, tamike
tsaye
tana girgizamai kai, jikinta bari
yakeyi
sosai, tashi yayi yakamota ya maido
da
ita jikinshi yace calm down, dont be
afraid, yadago kanta yace kallen
khaleesat, ta daga kai,ta kalleshi
yace
kinaso arabamu??ta girgiza kai,
yace
kinaso namutu?? Ta girgiza kai
dasauri,
kin yarda dani? tace eh, yace to
fadamin
waya kashesu?? Ta rikemai riga
gam tace
yaya hydar innafadama wlh zai
kasheni
ne.
Shima hydar yariketa gam yace
inhar
kika fadamin bazan bari yamiki
komiba,
kin manta ni sojaa ne, nazama sojaa
ne
danna dinga kareki, inso kifadamin
waye yakashesu saboda hukuma ta
kasheshi,hukuma tabima iyayenki
hakkinsu. yay mata kiss a goshi
yace tell
me, who murdered ur parents??
Murya na rawa tace Abban chuchu
ne..
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
7�9�
Ta fashe da kuka sosai, hydar ya
share
mata hawaye, yace khaleesat dole
kifadama dad gaskiya saboda police
sukmashi, inba hakaba saiya
kasheki,kuma ya kashe dad. dan
ranan
wanan mutumin daya biyomu ranan,
naganshi yanabin dad, kinga dole
kitonamai asiri.
Khaleesat tace yaya hydar chuchu
fa??
kawata ce, kuma inasonta sosai.
Hydar
yace khaleesat idan mutum yayi
kisan
kai dole ayimishi hukunci,kodako
babankane, wanan shine gaskiya,
chuchu tanada hankali zata
fahimceki.
Buga kofa akayi ya fita ya karbo
dogowan rigan da hijab,shi ya
samata
kayan. Yace yanzu muna zuwa gida
kifadi gaskiya saboda akamashi d
earlier
d better. Yarike hanunta oya mutafi.
Mota suka shiga amma babu maiwa
wani magana, khaleesat na kallon
waje
dan batason komawa, hydar tunani
yake
ya dad dasu khalis da hydar
abokinshi
zasu dauki wanan bakon al’amarin??
Horn yayi maigadi yabudemai ya
shiga
gidan ya paka mota, yajuya ya kalli
khaleesat yace fito mutafi,
langwabar
dakai tayi hawaye nazuba, hannunta
yarike yace in sha Allah baza’a raba
aurenmuba. Kome zai faru ayau
khaleesat kisani cewa i luv yhuu
sosai,
yajawota yahada bakinshi da nata.
Daidai lokacin hydar Abj da police
suka
karaso wajen,da alamu kan case din
khaleesat suke magana,yayinda dad
da
hj benazir suke bayansu.
Hydar ya kwalalo ido muryanshi
narawa
cikin tsawa yace hydar, da sauri
hydar
nijar ya saki bakin khaleesat yajuyo
bude mota yayi yafito khaleesat
itama
tafito, da fushi da kuma zuciya
hydar
Abj yakarasa inda suke baiyi wata
wataba ya kodama hydar nijar mari
tass
, khaleesat ta fasa ihu, daidai
lokacin
dad yakaraso wajen da sauri, dad
yace
lpy ka hydar?? hydar nijar yarike
kuncinshi idonshi jajir yana kallon
hydar Abj, Hydar Abj yace
butulu,dan
iska, maciyi amana, dama kai
kasacemin
matana??kaja ba’a daura mana aure
jiyaba, hannu ya dunkule zai nushi
hydar nijar khaleesat ta shiga
tsakiya
nushi ya sauka a cikinta……�.
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
8�0�
Khaleesat ta sulale zata fadi kasa
hydar
nijar yatarota da sauri yana my
jidda,ahankali take numfashi
hawaye na
zuba daga idonta. hydar Abj arude
yace
my luv am sorry bansan kebane,
yakai
hannu zai karbeta daga hanun hydar
nijar, hydar yakara kankameta ajiki,
su
dad sunma kasa magana abun
mamaki
suke gani, hydar Abj ya dakamai
tsawa
wai meke damunka ka sakinmun
mata,
hydar nijar yakara kankameta yana
stay
with me khaleesat. Hydar Abj yajuyo
ya
kalli police yace kuzo kutafi dashi
shiya
saceta, sukazo dad ya daga musu
hannu
yace karku tafi dashi nasan hydar
bazai
sacetaba, akwai dai bayanin dazai
mana
dan yasamu aduhu zaku iya tafiya,
harsun shiga motansu hydar yace
dad
kar police sutafi akwai abunda
khaleesat
zata fada muku, zata fada muku
wanda
yakashe mata iyaye, da sauri khalis
wanda tunda aka fara draman baice
kalaba yace wott?? Hydar yace eh,
shine
yakusa kasheta na taimaketa, dad
yace
police kudawo khalis ya karbi
khaleesat
dukansu suka dunguma aka koma
falo.
Su chuchu da teema jin hayaniya
sukafito falo dad yace kuma ku
zauna.
Hydar nijar yazauna kusa da
khaleesat
khalis yabata taimakon gaggawa
cikin
10min tadawo normal, hydar yace
my
jidda kifadi musu komi dont be
afraid.
Hydar Abj zaiyi magana dad yace
yimana shiru. Khaleesat cikin sanyin
murya tace dad mum yaya, kafin
nafara
cemuku komi inso kusan hydar
shine
mijinane wanda kukaje nema a nijar,
amma zankuji labarin komi anjima.
hydar Abj idonshi yay jajair kirjinshi
kaman yafashe, harwani huci yake.
Khaleesat takalli chuchu tace
chuchu wot
am about to say will hurt u nasani,
amma kiyakuri i just have to, dole
nafada. ta share hawayen idonta,
chuchu
gabanta yafadi dummmm.
Khaleesat tace dad wanda yakashe
dad
da mum dina ABBAN CHUCHU ne,
yafesamin shaltos a ido, yacema mai
gadinmu sukaini nijar, ranan
Thursday
rananne nagane hydar ne mijina,
amma
yacemin yahakura yabarma yaya
hydar
shine yawuce yafita nikuma nabishi.
su
mai gadi suka kamani amma nagudu
yaya hydar ya cecen, nasan Abban
chuchu shiya turosu su kasheni.
Kowa zufa yake adakin chuchu
tafashe
da kuka sosai, khalis zuciyarshi tai
baki.
dad idanunshi yay jaa gaskiya biri
yay
kama da mutum, dama ranan kenan
shiya turo mai gadi yakasheshi ya
karbi
kudin da gwamnati tabashi na bude
gidan marayu.
Cikin zafin rai yace chuchu ki
gafarcemu, yajuyo ya kalli police
yace
officer kunji bayanin yarinya, kuma
yau
kunsan wanda yakashe kanina da
matarshi lokacin yayi dazakubi musu
hakkinsu, officer yace yanzu kuwa
yafadama sauran yaran atafi a kamo
Abban chuchu.
Chuchu tafashe da kuka sosai tace
dan
Allah karku kama dad dina
kuyafemai,
yamin alkawari bazai karaba…kowa
yajuyo yana kallonta�.
[3:10AM, 3/5/2017] �+234 803 052 4904�: 💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
8�1�
Officer ya juyo yama chuchu wani
irin
kallo yace are u an accomplice to d
crime?? Da sauri chuchu ta girgiza
kai,
officer ya juya yabar dakin. Chuchu
takara fashewa da kuka sosai tazo
gaban
khaleesat tarike kafanta tace
khaleesat
dan Allah kiyakuri kiyafema Abba
na,
yamin alkawari bazai karaba.
khaleesat
itama ta durkusa tarike chuchu tace
chuchu kiyakuri Abban ki shiya turo
su
maigadi su kashe, inda yaya hydar
bai
taimaken ba dana mutu, chuchu ta
share
hawayen idonta zuciyanta yay baki
dama dad karya yake mata,. amma
saita
kara fashewa da kuka tace
khaleesat kisa
asakeshi plz, i promise u bazai
karaba,
zanta mishi wa’azi harya chanza �.
Bata
karasa magananba taji an hankadata
tadago kanta taga khalis ne.
Khalis ya kalli su dad yakalli
khaleesat
yace yanzu wananne kuka cewa na
aura? d daughter of my parents
murderer, daughter of a monster,
daughter of a murderer. Allah
nagodema
da ba’a daura auren jiyaba, na
tsaneki
chuchu na tsaneki, khaleesat ta
mike
zataje wajenshi ya daga mata hannu
yace dont lil sis, bari nai magana.
Yasake kallon chuchu dake kuka
sosai,
yace imagine kina sane, kinkuma
sani
babanki yakashe iyayena, but
saikikai
shiru, kika rufawa babanki
asiri,naso
ace police suntafi dake cos u are
his
accomplice, chuchu tace ya khalis
ya
daga mata hannu yace abu daya
nakeson
naji, kinsan babanki ya kashe
iyayena
ko baki saniba?? Cikin kuka tace
nasani.
Hawaye ya gangaro daga idonshi ya
share yace dama ance a monster
always
give birth to a monster, good
people
always give birth to good, yace
chuchu
baddd person always give birth to
bad.
Just lyk u, i hate u, i hate u father.
Kun
kashemin iyaye kuma kinaso na
aureki,
never!! yafashe da kuka hydar Abj
yarikeshi.
Chuchu ta share idonta, tace yaya
khalis
kai kuskure,u are totally wrong,
mutum
battace kan iya haihuwan nagari,
danfashi zai iya haifan mahaddacin
al’quran, boka na iya haifan malami
mai
da’awa.
Yaya khalis i will prove to u, a bad
person can give birth to good
person,
zan nunama cewa mugun mutum na
iya
haifan nakirki, tajuya tabar gidan da
gudu, khaleesat tabita hydar ya
rikota
tafada jikinshi tana kuka itama.
Hydar Abj kishi ya cikashi, sakin
khalis
yayi yaje azuciye ya fincike
khaleesat
daga jikin hydar nijar, ya shake
hydar
nijar sosai yace yau zan kasheka�..
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
8�2�
Khaleesat tafashe da kuka tarike
rigan
hydar Abj, Hydar nijar baiko kokarin
cire hanun hydar Abj daga
wuyanshiba,
dan bazai taba yima hydar Abj
rashin
mutunciba kodan su dad dakuma
darajan khaleesat. Khalis yazo
yacire
hanun Hydar Abj daga wuyan hydar
nijar amma abun ya faskara. Dad
yataso
a xuciye ya kifama hydar Abj mari
tass
tass har guda biyu bashiri hydar Abj
yasakeshi, hj benazir takaramai
wasu
marikan guda biyu ya dafe kuncinshi
yana kallon iyayen nashi dad ya
dakamai tsawa zauna ya zauna da
sauri.
Hydar nijar yana mayar da
numfashi,
idonshi yay ja, khaleesat na
gefenshi
tana kuka, khalis yace hydar sannu
are u
ok? Hydar nijar yace am good. ya
juya
wuyanshi tuni yadawo daidai,
abunku
da soja.
Saida aka natsu, dad yafara
magana,
hydar Abj kaban kunya, kishi
haukane,
kisan kai kakeson yi agidana ko
me??
Dama haka kake??haba hydar
control ur
temper.
Dad yace hydar dama kaine hydar
hunter?? Yace eh dad, dad yace to
Alhamdulillah komi yazo da sauki,
ka
sanar da mamanka kaga khaleesat
kuwa?? Yace a’a dad, amma dama
yau
tunsafe nasa wani sojaa yakawomin
su
nan abuja, saboda bansan ko
innafada
muku nine mijin khaleesat ku
yardaba,saisa nace akawo ummi da
zulaihat nasan suna ganin khaleesat
zasu ganeta, yanzuma sun shigo
abuja
nasani nan bada dadewa ba zasu
shigo
gidanan danna turama sojaan
address.
Dad yace to Alhamdulillah.
Hydar Abj kanshi na cikin cinyanshi
duniyar tamai zafi kaman yayi ihu,
yanzu shikenan wani bare ya aure
kanwarshi, wanda yakeso tun tana
karama?. Suna zaune kowa yay
shiru a
falon khaleesat na kusa da teema.
sukaji
sallaman gateman, dad yace shigo,
yace
Alh nida bakine, dad da kowa na
falon
suka mike dad yace ku shigo mana.
Bude
kofa akayi aka shigo ganin wata
kakkyawan budurwa mai kama da
hydar
nijar tana sanye cikin bakin
doguwan
riga tayi rolling kanta da jan gyale,
yasa
hydar Abj gabanshi yafadi
dummmmm.
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
8�3�
Ummi ta tsaya turus batare datama
gaisa
da kowaba, hannu zulaihat takamo
tace
zulaihat kalli chan tana nuna
khaleesat
da hannu. Zulaihat takalli wajen
wazata
gani khaleesat kwalalo fararen
idonta
tayi waje tace kawata!!, khaleesat ta
share hawayen idontace tace kawata
Zulaihat ko, zulaihat da sauri ta
kankame khaleesat tana kukan farin
ciki,Khaleesat tasaki zulaihat taje
gaban
ummi ta tsugunna tace ummina ina
wuni, ummi dagota tayi ta rungume
tana
murmushi tace khaleesat ina kika
shiga?? Mun nemeki, yaushe
idanunki
suka warke??khaleesat takara
rungume
ummi tana kuka batareda
amsawaba.
Hj benazir tazo ta janye khaleesat
tace
kukan ya isa haka jidda jeki
zauna,tace
ummi mu ba’a ganmuba yartaki
kadai
kika gani, ummi tai dariya suka
gaisa
sosai kowa na falon suka gaisa
daganan
aka shiga maida zance zulaihat na
kusa
da khaleesat, teema an likema
zulaihat
anga yar fara lol.
Hydar Abj yakasa dauke idonshi
daga
kan zulaihat, khalis na lura dashi
batun
yauba, tun ranan dasuka fara waya
da
zulaihat. murmushi yayi aranshi
yace
hydar bakasan abunda kake soba,
har
yanzu bakasan different btw luv d
lyk
ba.
Hydar nijar dai idanunshi nakan
khaleesat ko motsi kadan tayi ya
kalleta.
anata fira hydar Abj yamike haryakai
bakin kofa zai fita saikuma yadawo
ya
tsaya agaban khaleesat.
Yace abu daya zan fada miki,
dagake sai
khalis iyayenku suka haifa, baki
burin ki
auri lafiyayyen namiji, wanda zaki
iya
haihuwa ki haifi yara suci sunan
marigayan iyayenki?? Khaleesat dai
takafeshi da ido, yace to inaso
kisani
cewa wancan dakika kira mijinki
HYDAR baya haihuwa, namiji neshi
amma fanko, bazai amfaneki da
komiba,
anayi aurene dan ahayayyafa, tunda
yafara maganan gaban khaleesat ke
faduwa,idonta kyam akan na hydar
nijar dake girgiza mata kai, yace
khaleesat bakiso ki auri miji
lafiyayye
kaman ni wanda zan baki yara? Dad
yadakamai tsawa hydar!!!
Zaki iya auren namijin dayaba
haihuwa?
think khaleesat, bakison ki auri
wanda
zaki hayayyafa dashi yaranki suci
sunan
iyayenki?bakison kiyi auren da
annabi
zaiyi alfahari damu ran tashin
alkiyama? Khaleesat answer mee
zaki
iya auran namijin dabaya haihuwa??
Khaleesat girgiza kai tafarayi tana
hawaye sosai murya asarke tace
nooo
bazan iyaba�..
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
8�4�
HYDAR nijar afirgice yakama
kirjinshi
hawaye yacika idonshi, yayinda
ummi
da zulaihat suke cikin duhu, Hydar
Abj
yace khaleesat gwara ki auren gani
dan
uwanki,kuma ki haifi yara……bai
karasa
magananba yaji wani tagwayen
marirrika afuskanshi, dad yarufe
hydar
da duka kaman karamin yaro khalis
yarike hannun dad da sauri yana
calm
down dad,kayakuri hydar baya
hayyacinshi now saisa yake
wayanan
maganganun.
Dad yace kai dan ubanka butulu,
bagarin taimakon ubanka ni bane
yasamu wanan matsalan??hydar
kana
abu kaman kai badana
bane,Alhamdulillah nai farin ciki da
Allah yasa ban daurama aure da
khaleesat ba ashe danai nadama
dan
yanzu nagane kaiba mutum nagari
bane.
Hydar kai butulu ne, baka da kirki,
bakada kara hydar, karka manta
garin
ceto babanka yaronan yasamu
matsala,
barikaji hydar wlh koda khaleesat
Bata
yarda da aurenshiba sainadau yata
teema nabashi dan hydar nijar
mutum
ne bana yarwaba,yaro mai mutunci
da
sanin yakamata. kuma katashi katafi
kama kanka, kasani cewa inhar
aurenan
yabaci na hydar nijar da khaleesat
wlh
wlh baxan taba yafemaba wawa
kawai,
ragon namiji. Hydar Abj jin furucin
babanshi yasa jikinshi yay sanyi
saikuma yay nadaman abunda
yafada.
Ummi macen arziki mace mai
dattako,
tace Alh kayakuri, ba’ama da irin
wayanan bakin, yanzu na shigo
gidanan
amma nagane abu daya kedamunshi
kishi ne which is normal yay acting
haka. kuma dama idan karasa
abunda
kakaeso dole bazakaji dadiba amma
kuyafemai ku janye furucin.
Zulaihat tace kuma in sha Allah
yayana
zai warke saidai kamutu da bakin
ciki,
hydar nijar ya daka mata tsawa
bakida
kunya ko zulaihat? tace yakuri yaya.
Khaleesat kuka take sosai.
Hydar nijar yamike tsaye ya share
hawayen fuskanshi yace ummi
kutashi
mutafi, ya kalli khaleesat yace
khaleesat
naji dadi yanda kika fadi
ra’ayinki,bazanso ace ni mai sonki
na
tauyemiki hakki ba, dan haka zan
sawwake miki, kije ki auri mai
haihuwa,
wlh ko kadan banji haushinkiba
kuma
ban tsanekiba, har gobe zan
kasance mai
sonki.
Yace khaleesat ta dago jajayen
idonta ta
kalleshi shi, yace naaaa saaa�..da
sauri
khaleesat ta rufemai baki da
hanunta
tana girgiza mai kai�
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
8�5�
Murya narawa tace no, karka saken
plz
yaya hydar ina sonka, kasan maiya
batamin rai dazu dahar nace a’a? ya
girgiza kai. Tace saboda babban
secret
ne kaboyemin why?mesa zakai
hakan?
dont u trust me?
Cikin kuka tace yace banason
narasaki,
banason kiji matsalan kice bazaki
zauna
daniba, khaleesat am afraid
banason
narasaki. Khaleesat ta kaimai duka
akirji
bamai zafiba tace karka kara
tunanin
haka, bazanta rabuwa dakai
arayuwanaba no matter wot, bazan
tababa yaya hydar, hydar baisan
lokacin
daya rungumeta ba, kunya kaman
khaleesat ta nutse akasa agabansu
dad ga
ummi. da sauri ta kwace jikinta
hydar
yadan sosa kai yakoma ya zauna.
Hydar
Abj yafita daga dakin dasauri cikin
dabara Zulaihat itama tafita daga
dakin,
khalis a zuciyanshi yace inama nida
chuchu nane muka rungume haka,
da
sauri ya kawar da tunanin chuchu
aranshi daya tuna abunda tayi.
Da sauri tabishi yana shirin shiga
part
dinsu tace hy u,ta rike kwankwaso,
Hydar gabanshi yace dumm yajuyo
ya
daure fuska lpy? Zulaihat ta
kadamai
idanunta wanda hakan yasa
numfashin
hydar yakusa daukewa, tace nazo na
gargadeka ne, karka sake yima
yayana
rashin kunya, inba hakaba wlh saina
zaneka.
Hydar Abj duk fushin dayake ciki bai
hanashi yin dariyaba sosai harda
rike
ciki, ya kalleta sama da kasa yakara
fashewa da dariya, zulaihat ta kulu
jitake kaman ta rufeshi da duka, ya
dago
kanshi yace look who’s talking, 4
god
sake wanan skinny lady dince zata
daken, keda ko khaleesat tama fiki
kiba
yafashe da dariya yace zoki daken
din
nagani.
Zulaihat ita adole yabata mata rai ta
dunkule hannu zata dakeshi fizgota
yayi
tafada kirjinshi ya kankameta
ajikinshi
yana karema fuskarta kallo,
kakkyawa ce
sosai kamanta daya da hydar, saidai
ita
batada kiba, ko khaleesat tafita
cika,
kuma zata girmi khaleesat da
shekara
daya ko biyu.
Zulaihat tayi tayi ta kwace kanta
takasa,
saida hydar yaji tsigan jikinshi
yafara
tashi yasa ya saketa da sauri ya
daga
mata gira yace plzzz gobema ki kara
zuwa dukana am sure zansha kuka,
d
famous zulaihat nijar, ta zane Dr
Hydar,
ya kashe mata ido.
Da gudu tabar wurin tace mugu
kawai,kuma Allah ya isa daka
rungumeni�
[3:14AM, 3/5/2017] �+234 803 052 4904�: 💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
8�6�
Bayan sallan magrib, dad hj benazir
da
khalis adakin mum.
Dad yace khalis dukda nine babanku
amma zanso naji ra’ayinka akan
khaleesat, tabi mijinta gida yauko ya
kakeso?
Khalis yace dad kaine babanmu, duk
abunda kace shizamubi,basai ka
shawarceniba, dad yace Allah maka
albarka,dad yace hj benazir ke
mekikace?? Tace Alh ni nawa inaso
tabi
mijinta yau, shekara 5 bawasaba,
karmu
kara rikemai mata, karmu shiga
hakkinsu, na lura hydar nijar na
mugun
son matarshi, idan yaso gobe
akaimata
kayan dakinta chan kadunan. Alh
yace
dama abunda nakeso nima kenan.
Khalis yace dad hydar Abj fa??hj
benazir
tace bansan kokun luraba, wlh
tundaga
ranan da hydar Abj yay waya da
zulaihat yafara sonta, ban gasgata
hakan
ba saida naga yanda yake kallonta
yau,
matsalan shi daya baisan meyakeso
ba??
Kodan bai taba soyayya bane halan,
amma tym nasan zai gane wa
yakeso
cikin khaleesat ko zulaihat.
Alh yace muje musanar dasu.
Duk suna falo zulaihat tasaki jiki
sunatashan fira.
Suka zauna dad yace Hydar yaushe
zaku
wuce??shafa kanshi yayi yadan kalli
khaleesat wanda hankalinta nakan
firan
dasuke, yace uhmm dama yanzu
zamu
shiga hanya, dad yace to
Alhamdulillah
dama zan fadama ne zaka tafi da
matarka, gobe za’a turo kayanta
kadunan, hydar ko kunya, yadinga
zubama dad godiya, khaleesat
taboye
kanta acinya zulaihat da teema sai
muntsilinta suke. Daki hj benazir
takira
khaleesat, tasata tai wanka tabata
wasu
magunguna da turare
tashafa,takuma
sha, sanan tasa mata wani ubansun
less
pink tai masifan kyau sanan aka
rufe
mata fuska aka fito da ita.
Wani kuka taji yazo mata ta
kankame
mum tana kuka, da kyar khalis
yafito da
ita daga dakin shima ya rungumeta
yace
lil sis kima mijinki biyayya, duk
randa
za’a shiga court zakuzo dan kibada
shaida, hydar ma haka kinji? ta
girgiza
kai tana kuka, tace yaya banason
natafi,
yace u have to, auren kenan zanzo
badubaki kinji, tace yaya tokaba
hydar
Abj hakuri yace i will, zulaihat
teema da
ummi suka shiga motan sojaan daya
kawosu, ita kuma khaleesat khalis
yasata
amotan mijinta.
Hydar nijar yafito suka rungume
juna da
khalis, Khalis yace ga amanan
kanwata
nan,kuma kacigaba dashan
magungunan
dana baka za’a dace in sha Allah.
hydar
nijar yace nagode sosai Allah bar
zumunci. yace ina hydar Abj??
Hydar
yatafi dakin yay mai sallama duda
bai
amsaba, amma saida yakara bashi
hakuri, sanan yafito ya shiga mota
suna
dagamai hannu motansu yafita daga
get
sukadau hanyar kadunaaa�
Khaleesat
sai kuka akee, niko nace na gulma
ba,
kin kusa amarcewa.
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
8�7�
Khaleesat ta dinga rafka uban kuka
a
mota ahankali hydar yay parking a
gefen titi, hannushi yakai ya bude
rufin
da’aka mata, yakura mata ido,tunda
yake khaleesat bata tabamai kyau
irin
nayauba, tacigaba da kukan ta
kaman
batasan ita yake kalloba.
Jawota jikinshi yayi yace my jidda
y ??ba
wananne abunda mukeso ba?? Tace
uhm
uhm, ni ai nafison gidanmu, takara
fashewa da kuka harda yarfe hannu
ya
tsaya kawai yana kallonta intana irin
shagwaban nan burgeshi take saisa
bayason tadena amma dai bayason
kukanta.
Yakai hannu ya share mata
hawayen,
yace karki kararmin da hawayena da
akwai randa zasu zubo zubowa mai
dalili,takara fashewa dawani kukan
tana
turo bakinta, hanunshi yakai ya
daura
kan bakin yadan daure fuska yace
ke,
adan tsorace ta kallai, yace yimin
shiru,
tai rau rau da ido, da gyara zama ya
daura hanunshi akan kirji yace it
seems
yau kuka kikejinyi ko?, ya ciro
wayanshi
yace oya yitayi ina daukanki,
hannun ta
yarfe tana wayyo ummi kinga yaya
hydar ko.
4 d 1st tym taji Hydar ya kyalkyace
da
dariya, saita tsaya tana kallonshi,
dariyan taimai kyau. ta yarfe hannu
tace wlh ni ka lallasheni, ya
murguda
mata baki yace nakiya, fadowa tayi
jikinshi tana wani kukan ahankali,
hanunshi yasa yadago kanta, yace
my
jidda ina sonki sosai,i luv everything
about u,u are special, i luv yhu
cikin
kuka tace luv u more, yace yanzu
kinga
karfe 10 kuma KD zamu kibari
inmukaje
gida na lallasheki ko, tace promise?
yace
yes my madam.
Ya tada motan duk second yana
kallonta
lumshe idonta tayi har bacci yay
awon
gaba da ita.
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
8�8�
Karfe 1 daidai suka sauka agidansu
dake
Alhaji estate kaduna,tuni khaleesat
ta
dade da bacci saida yay horn mai
gadi
yazo yabudemai suka gaisa yace
yallabai
ummi tacemin kayi amarya ina
takene??
Hydar yay murmushi yace tana bacci
amma gobe zaka ganta saiku
gaisa,yaciro kudi yabashi yakarasa
cikin
gidan yay parking.
Shafa mata fuska yadingayi,
ahankali
take bude idanunta saikuma takoma
baccin, dariya yayi ya gyara hanun
riganshi ya dauketa chak kaman
yarinya, shidai yana mamakin rashin
nauyin khaleesat falon ummi ya
shiga
ummi teema da zulaihat suna zaune
su
tuntuni suka iso.
Zulaihat ta mintsili teema, teema ma
haka suka wani fashe da dariya,
hydar
ya balla musu harara. Ummi tace
hydar
tai bacci ne? Yadan sosa kai yace
eh
ummi. Ummi tace to kaita dakinsu
zulaihat mana, yadan sosa kai yace
uhmm, ummi dama naga dakin
gadon
yayma su uku kadan.
Ummi tai murmushi irin nasu na
manya
tace to kaita part dinka dama a
gyare
yake da sauri yajuya yakara bakoma
su
teema harara sukai dariya yafita
daga
dakin.
Kan gadonshi ya shimfideta, yaje
yay
wanka yafito yahau gadon don
yarage
mata kayan jikinta, takalmin kafanta
yafara cirewa,Ahankali ya zage zip
din
riganta yacire mata rigan yakurama
halitanta ido, ya zame sket din
sanan
yakashe musu wutan ya daurata kan
kirjinshi yana kara godema Allah
daya
bashi mata Khaleesat.
Karfe 4 na asuba khaleesat ta tashi
bude
idonta tayi ta hango hydar yana kan
dadduma mikewa tazoyi taga
bakomi
jikinta da sauri takoma cikin bargo,
mamaki take waya cire mata kaya,
zanin
gadon tajawo ta mike, bayi ta shiga
tai
wanka sanan tadawo tazira doguwan
riga tasa hijab ta zauna,Hydar ya
mike
yana mata murmushi babu gaisuwa
my
jidda? Tai shiru yace bari naje
masallaci
ko taki kallonshi yasan metakema
fushi
inya biye mata bazai samu sallaba
yasa
yatafi.
Saida tai salla tai karatun al qur’an
takara wani wankan tasa atampha
mai
kyau tafito daga shashin tanata
tafiya
wani shashi tagani tabude tashiga
muryan teema da zulaihat taji a
kitchen
da sauri takarasa sukahau ihu,
matar
yaya hydar harkin tashi kunya
yakamata
suka rakata ta gaida ummi sanan
suka
cigaba da hada breakfast din.
Suna cikin yin breakfast hydar ya
shigo
yana sanye cikin kayan sojojin yay
kyau
sosai, ya zauna kan dining idonshi
akan
khaleesat dakecin abinci kanta
akasa,
ummi tace hydar harka shirya yace
eh
ummi, jibi zan dawo saina dauketa
mukoma barrack din, ummi tace tom
Allah kaimu,
Bayan sun gama breakfast khaleesat
tabisu zulaihat dakinsu dan kunyan
hydar take, hakanan yatafi batare
da
sunyi sallamaba.
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
8�9�
Hydar yaje barrack gidanshi yasa
aka
gyara, yazuba hadaddun
furnitures,yahada ma khaleesat
akwati
nagani nafada kwara 12 yasayo
mata
English wears dayawa ga nights
wears
kala kala, komi nagidan saida ya
chanza.
Ranan laraba da yamma yadawo,
lokacin khaleesat na kwance kan
gadon
zulaihat tana karatun wani littafi mai
suna JANAN, littafin namata dadi.
Tana
cikin karatu taji an fizge book
din,dago
kanta tayi taga hydar ne yana sanye
da
kayan sojoji.
Ya zauna kusa da ita ta dukar da
kanta,
ya rungumeta yace i missed u sosai
my
jidda, ya ciro wani doguwar riga mai
kyau yace gashi kisa wanan zamu
tafi,
tace ina? Ya kashe mata ido gidana
a
barrack, ta lankwasa kai ni banason
zuwa yace plzzzzzzz da kyar ta
yarda,
sukaima kowa sallama suka tafi.
Da magrib suka isa,sai kallon gidan
take
yamata kyau hydar ya jawota jikinshi
suka shiga har dakinshi ahaka,
yakaita
bayi yace jekiyi wanka kizo muyi
salla.
Bayan sun idar yakawo mata abinci
kadan taci, ya zauna kusa da ita,
ahankali ta kwanto da kanta
kafadarshi
tana kallon fuskarshi, yajuyo da
idonshi
ya kalleta, da sauri ta kulle idonta
tana
murmushi.
Hydar yasa yatsanshi a dimple dinta
yace i luv ur smile
khaleesat,Khaleesat ta
rungumeshi da sauri,yana shafa
bayanta
har lokacin issha yayi sukayi tare.
Tashi
yayi yabude wani wardrobe ya
dauko
mata wani farin nyt wear ya ajiye
akan
gado yace my jidda kisa wanan plz
ina
jiranki a parlo yawuce yafita.
Daukan rigan tayi taga dashi da
rashinshi duk daya,iya cinya ne.
saka
rigan tayi yay mata kyau kusan
rabin
kirjinta awaje, takama kanta da
white
ribom, ta shafa turarukan da mum
tabata, tai light makeup. sanan
tadau
white flat bedroom slippers tasa
ahankali take tafiya cike da kunyar
kayan datasa hartakai parlo.
Hydar na zaune shima yay wanka ya
chanza kaya zuwa,white boxer da
white
singlet, mikewa yayi yana kallonta
cike
daso, bude mata hannu yayi alamun
tazo, taje da gudu tafada kirjinshi
tana
boye fuska, bakinshi yakai kunenta
yace
kinyi kyau my jidda, is tym 4 my
surprise.
Wani farin kyalle ya dauko ya kulle
idonta, daukanta yayi chak kaman
baby
yakaita wani hadadden daki ya
ajiyeta a
tsakiyar dakin. sanan ya bude mata
idon, dakin tabi da kallo, babu komi
aciki sai gado an shimfida farin
zanin
gado ajiki, yazuba flowers jajaye
akan
gadon, wani katon frame tagani da
hotonta tana bacci akan kirjinshi an
rubuta i luv u my jidda ajiki.
Fuskan hydar taji ya sauke akan
kafadanta, yace did u luv it?
hanunta ta
daga ta shafa kanshi tareda lumshe
idonta ahankali tace i luv it, and i
luv u
my guardian angel,juyo da ita yayi
ya
kalleta yace u are d only thing dat
make
me happy, i luv yhu,i luv yhu
khaleesat
Hydar. ya manna mata kiss abaki
ahankali ya dauketa chak bakinshi
nakan nata ya sauketa akan gadon,
yana
mata wani irin kallo�
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
9�0�
Khaleesat taci bakar wuya ahanun
hydar,kwata2 basu runtsaba. adaren
hydar ya maida khaleesat dinshi
cikakkiyar mace, inda suka raya
sunan
annabi Muhammad ( SAW )ya
wahala
shima,itama ta wahala ba kadanba
sai
kuka takeyimai dan harda yar
sumanta.
Wayaga su khalee da captain hydar
hunter lol.
Yamata wanka ya gasata
sosai,kwata
kwata takasa tafiya, tuni jikinta yay
zafi
zazzabi yarufeta,hydar ya dakko
wasu
kayan yasamata ya kwantar da ita
akan
cinyanshi yana bubbuga mata baya
da
kyar bacci ya dauketa. Daukanta
yayi
yakaita dakinta ya kwantar,shima ya
shiga yay wanka saida yay sallan
asuba
sannan ya kwanta gefen khaleesat
yana
kallon kakkyawan fuskanta.
Shafa gashinta yake ahankali, ya
sumbaci goshinta yace am sorry
khaleesat, yau na wahalar dake, am
so
sorry yajawota jikinshi amma yaji
jikinta
kaman wuta.
Lokacin data tashi da sabon kuka ta
tashi yakaita bayi yamata wani
wankan
shiya mata brush yafito da ita yasa
mata
jumpsuit red sunmata kyau sosai.
yasa
mata hijab da kyar ta iya salla.
Bayan ta idar yakawo mata tea
amma
kasa sha tayi dan bakinta ba dadi
tafashemai dawani kukan kuma
haryanzu taki bari su hada ido.
Hydar ya rungumeta yana shafa
bayanta
yace am sorry bazan karaba,nai
miki
dazafi ko?ta girgiza kai, yace to
kiyakuri
bazan karaba kinji ya dago kanta ya
kalli kwayar idonta da sauri ta sauke
nata ahankali yace i luv yhu my
jidda,Allah miki albarka, nagode.
turo baki tayi tafada kirjinshi tace i
luv u
more.. Yace to dan daure kisha tea
dinko
da kyar yasamu tasha rabin kofi ya
lallabata tai wani barcin.
Wayanshi ya dauka yay dialing
number
DR YA~BINT..
[3:18AM, 3/5/2017] �+234 803 052 4904�: 💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
9�1�
Dr ya~bint tace captain ya amarya??
yace Dr ya~bint plz matana bata da
lpy
can u come over? Dr ya~bint tace
sure,
ganinan zuwa.
Ko lokacin datazo khaleesat na
barci
hydar ya kaita har dakin ya tsaya a
wurin.
Dr ya~bint tace captain adan bamu
wuri
ko, yadan sosa kai yace Dr dama
bata
uhm,dama batason allura ne plz
karki
mata yajuya yafita da sauri, Dr
ya~binta
tai murmushi ta shiga duba
khaleesat
dama tasan matsalan saisa tataho
da
magunguna data gama, tafito
tasameshi
tsaye abakin kofan sai zagaye yake
kaman khaleesat na Labour
room,lol.
Hydar yace Dr ya jikin??baki mata
alluran bako? Dr tace bakaso
namata
allura,amma kamata abunda yafi
allura
zafi ko, haba captain, gaskiya akula
dan
kai danyen aiki a wurin Hydar ya
dukar
dakai, tace anyway ga magungunan
dazata dinga sha,kuma ta dinga
amfani
da warm water inzatai tsarki Hydar
yace
tnx Dr tawuce tatafi.
Hydar yakoma daki yaga tatashi
breakfast yakawomata taci dadan
yawa,
yanda taga dukya damu yasa yabata
tausayi, yana mata tausa ahankali
tace
“yaya hydar�, yadago kanshi ya
kalleta
tabudema hannu tace come hear da
sauri yaje ta rungumeshi sosai
murya
chan kasa tace i luv uu, hawaye
yaciko
idonshi yace my sorry my jidda naja
miki ciwo, ta girgiza kai ai naji
sauki,yanzu ma wanka zanyi bayi ya
kaita ya wanko kayanshi ya fito da
ita.
wata yar shimi wanda da ita da
rashibta
duk daya yasa mata, tai murmushi
karfin hali tace muje parlor muyi
kallo,
daukanta yayi suka zauna kan
doguwan
kujera tanakan kirjinshi a kwance
suna
kallo yana bata popcorn abaki.
Suna cikin kallon sukaji an danna
door
bell, da kyar hydar ya iya tashi ya
kwantar da khaleesat yana mata
murmushi yace my jidda bansan
waye
keson damunmuba muna amarci
abunmu,rufe idonta tayi yay dariya
yace
shy girl, yadau jallabiya yasa yaje
wurin
kofa.
Yana budewa wazai gani? HYDAR
ABJ
ne yaci bakaken suit, da glass
dinshi no
respect, ya bangaje hydar nijar yace
nazo duba little pumpkin dinane
bakaiba, hydar nijar addu’a yake
Allah
sa khaleesat tabar falon dan babu
kayan
kirki ajikinta�
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
9�2�
Hydar Abj na gaba hydar na binshi
abaya amma koda suka karasa falon
babu khaleesat,wata boyayyen ajiyar
zuciya Hydar nijar ya sauke. Hydar
Abj
ya nemi kujera ya zauna yana cire
glass
din idonshi.
Khaleesat sukaji muryanta cikin
kuka
tace my guardian angel wurin zafi
yakemin, kuma da kyar na iya
fitsari.
daidai lokacin ta bude kofan
bedroom
dinsu tafito, hydar nijar yamike da
sauri,
ita bama ta lura da hydar Abj ba da
kyar
take iya daga kafa sai dingishi take,
tana
wani yarfe hannu tana kukkule ido
hawaye na zuba tana guardian angel
is
peppering me,hydar Abj binta yay
da
kallo zuciyanshi yay baki, daga gani
yanda take tafiya yasan mai afkuwa
tariga ta afku.
Hydar nijar yay sauri yakarasa inda
take
jallabiyan jikinshi ya kwabe yasa
mata
ajiki, ya share mata hawaye yace
sorry
my jidda nanda gobe zai dena miki
zafi
kinji,nine ko?? Ta girgiza kai tace
eh,
yace anjima zanyi tsallen kwado to,
tai
murmushi cikin kuka, daukanta yayi
ya
zagayo ya zauna da ita kan kujera
ya
zauna agefenta. sai alokacin ta lura
da
hydar Abj dake binta dawani mugun
harara.
Murya na rawa tace yaya Hydar ina
kwana, wani harara ya wurga mata
ta
dauke kanta da sauri tana kuka
kasa
kasa,hydar nijar yajawota jikinshi
tana
kokarin kwace kanta amma ya
matseta,yace is ok,dena kukan.
hakanan
ta kwanta ta kulle idonta Hydar na
shafa
mata baya ahaka bacci ya dauketa.
Hydar yakaita daki ya kwantar da ita
akan gado sanan yafito falo.
Yaje fridge ya daukoma hydar Abj
chivita active mai sanyi da glass cup
ya
ajiye mishi kan stool yace make ur
self at
home yayanmu, nizan shiga ciki
kasan
bata da lafiya ya juya zai tafi yaji
muryan hydar Abj yace ka sakammin
kanwata na aura hydar, ka saketa
nace…�
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
9�3�
Hydar nijar yajuyo ya zubama hydar
Abj
kyawawan idonshi. hydar Abj yace
hydar nace kasaketa, ka saketa na
aura.
Hydar nijar ya saukar da ajiyan
zuciya
yace dukda abunda kalura zuwanka
dinan still kanason nasaketa ka
aura?
Hydar Abj yace ba jikinta nakesoba
ka
saketa shine abunda nakeso,
kanwatace
zan iya zama da ita koya take.
Hydar Nijar yace am sorry amma
aurena
da khaleesat babu saki har abada
kamabar maganan saki,azuciye
hydar
Abj yace Hydar am warning u
kasaketa
inba hakaba wlh zan kasheka take it
as a
threat.
Hydar nijar yay murmushi yace
kataba
ganin inda chicken threaten to kill
an
elephant??yay wata yar karaman
dariya
yace it will never happen, u dont
have
dat courage hydar,u cant.
Hydar Abj ya dunkule hannu
yakaima
hydar nushi a hanci chak hydar nijar
yarike hanun,Hydar Abj yay iya
karfinshi ya kwace hanun amma
yakasa.
Hydar Nijar yace kataba ganin inda
doctor beat up a soldier?? Cikin
kwanciyan hankali hydar nijar yasaki
hanunshi yace a doctor can never be
a
threat to a soldier, soo do ur worse
yajuya yayi hanyar bedroom harzai
bude kofan saikuma ya juyo yace
hydar
tym is too short,better change,
change 4
good, yabude daki ya shiga ya
kwanta
kusada khaleesat dinshi yana
mamaki ya
akayi hydar yasan gidanshi na
barrack??
Hydar Abj yamike yace dis is a war
between doctor and soldier, if a
doctor
cannot beat a soldier, a doctor can
sedate a soldier, yay wani murmushi
yace i will sedate u 4 ever hydar, i
will
silence u 4 ever. Yajuya yabar
dakin.
Yana fita daidai lokacin driver ya
sauke
zulaihat,ummi ta aikota takawo
musu
abinci,tai mugun mamakin ganin
hydar
Abj, gashi taganshi sai huci yake
fuskanan tai ja,hydar Abj yana
ganinta
kirjinshi ya buga yadafe kanshi
gush!!
wai mesa duk innaga yarinyarnan
sainaji wani irin, hanyar motarshi
yayi
batare dayasake kallonta ba,
zulaihat ta
ajiye kulan abincin tabishi da gudu
tace
yaya hydar plz wait, chak ya tsaya
batare daya juyoba�
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
9�4�
Ta sha gabanshi hawaye na zuba
daga
idonta tace yaya hydar maikaima
yayana??why cant u leave dem
alone?
yaya hydar 4 god sake dont u have
faith?
Are u not a muslim?Baka yarda da
kaddaraba?in Khaleesat ba matarka
bace
ka dauka haka Allah ya tsara
al’amarin,
maiya kawoka gidansu dis early
morning? Ta fashe da kuka sosai
saikuma ta dago kanta ta kalleshi
wanda
ita yake kallo da alamu
magamganunta
sun shigai, kuma jiyayi kukanta na
ratsa
shi kaman ya lallasheta.
Ta hada hannayenta biyu tace am
begging u yaya hydar, karabu da
yayana
da matarshi, plz kabar yayana
yahuta,
tunda nake da yaya hydar ban taba
ganinshi cikin farin ciki hakaba, sai
yanzu plz dont ruin dis special
moment
4 him. yaya hydar plz leave my
brother
alone shikadai Allah yaban, ta
tsugunna
takama kafan hydar tana kuka sosai
tace
kabar yayana yahuta.
Ahankali Hydar Abj ya dagota,duk ta
kashemai jiki. Yace zulaihat kinaso
narabu da yayanki?? Kinason na
hakura
da khaleesat? Ta girgiza kanta tace
eh,
yay murmushi yace only on one
condition, tace wot? Yace inhar kin
yarda zaki auren, inhar kin yarda
zaki
maye gurbin khaleesat azuciyana,
inhar
kin yarda zaki zauna dani, yace
zulaihat
inhar kinaso na kyale yayanki u
have to
marry me,u just have to. zulaihat
cike
da mamaki ta tsaya kallonshi babu
amsa.
Hydar Abj yaciro katinshi daga aljihu
yace ga card dina, idan ki shirya
bani
amsa ki kirani, just do it fast inba
hakaba yay kwafa tareda daga mata
gira
yawuce, harya bude kofan mota zai
shiga, cikin sanyin muryanta tace
“yaya
hydar�, yajuyo yazubama kakkyawan
fuskanta ido.
Ta share hawayenta tace inason
yayana
sosai,yayana sacrifices a lot 4 me,
yayana a jss3 yahakura da karatu
only
danyaje yay aiki yasami kudi yasani
a
makaranta, yayana shikadai
nakedashi,shine gatana,duk abunda
kesani farinciki yanamin, yayana
baitaba farin ciki da murna ba saida
yahadu da khaleesat.
Yaya hydar inhar wanan abun zaisa
kabar yayana yaxauna Lpy da
matarshi,
ta share hawayen idonta i accept,
na
yarda zan aureka, duk randa ka
shirya
katuro adauramana aure, am ready
to
become ur wife. tajuya da gudu
tadau
kulan tashiga gida tana kuka,
Hydar Abj wani dadi yaji ya kasheshi
kaman yasha fitsarin mermue..lol.
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
9�5�
Kwanaki sunja tuni iyaye aka shiga
maganan hyd Abj da zulaihat ansa
musu rana wata biyu. yau tarewan
khaleesat da hydar sati bakwai
kenan,
kullum soyayyarsu karuwa take
amma
haryau khaleesat bata kara bari
yayiba
dan mugun tsoron abun take,takasa
manta yanda hydar ya wahalar da
ita.
ko romce dinta bata bari yayi dan
ita
tsoro takeji,hydar mutum ne mai
hakuri
da juriya,dukda yana bukatan
ta,amma
duk idan yanemeta tace tanajin
tsoro
kyaleta yake yahakura,ya shanye
bukatar danshi khaleesat yakeso ba
jikin
khaleesat ba. Ayaune takama litinin
hydar baije aikiba saboda ciwon
cikin
dayasashi agaba sosai, ayaune
kuma
suka amshi bakuntan KHALIS.
Khaleesat sai murna take khalis
yace ina
mijinki?? Tace yana daki baida lpy
takai
khalis dakin hydar, khalis ya kalleta
yace
lil sis bamu wuri nadubashi jekimin
delicious girkinki da murnanta tafita
tace sure.
Khalis ya kalli hydar yace meke
damunka? Hydar ya mike dakyar
zaune
yana cije lebe ahankali yace nothing
much,kawai normal ciwon ciki.
Khalis
yacire farin glass din idonshi yace
Hydar dont lie to me,trust me u can
share ur problems with me, take me
as
ur friend,or as ur doctor.meke
damunka
hydar?
Yace cikina na ciwo dagaske,
saikuma
wurin gabaki daya ciwo yakemin
bansan
mesaba, khalis ya dubashi da
murmushi
ya dago yace kafara samun lpy ne,
yakoma falo ya shigo dawasu
magani
yabama Hydar yace wayanan
maganin
ka dinga shansu kullum sau daya in
sha
Allah kwanannan matsalanka zata
tafi,
issue of ciwon ciki wife dinka kake
bukata, fada kukene?? Hydar yace
a’a,
yace to mesa kake cikin wanan
yanayin?? Hydar kunya takamashi
yay
shiru, khalis yace answer me,
khaleesat
hanaka kanta takeko??yau zataci
gidansu
bari naje nasameta ya mike da sauri
hydar yakamo hanunshi.
Yace khalis bahaka bane wlh,khalis
cikin
fada yace to yane? Mutum da
matarshi
amma zakaje kasamu wata matsalar
ana
kokarin shawo kan tada.
Hydar yace khalis tsoro take,since,
after
we had our 1st nyt ne take tsoron,
and i
can force her, zan barta harsai
randa
tsoron yafita aranta. khalis yace
ashe
zaka mutu ahaka kam, waye baisan
lil
sis da tsoroba? Hydar ba’a biyema
mace,
ka karbi hakkinka koda ta karfine
dakaje kamutu, hydar yace no i can
do
dat, khaleesat nakeso ba jikintaba,
inhar
tana taredani koda babu abunda
kehadamu am happy wlh.
Khalis yarike hanun hydar yace
hydar
am happy yanda kakeson
kanwata,but u
have to understand kai namiji
ne,kaine
mai gidan,bakomi bane khaleesat
zatace
tanaso kana mataba,bakomi bane
zata
dingayi ka kyaleta ba, u have to
train
her,kowace mata ra’ayin mijinta
takebi,
kuyi magana let her understanding
wot u
are going through, lil sis nasonka
sosai
dazaran taji abunda ke damunka wlh
nasan zata baka kanta plzzz ka
gyara
hydar. Hydar yace to khalis tnx.
Kaima ya maganan chuchu??khalis
yace
i can lie to you, ina mugun son
chuchu
kullum tunanin ta nake amma
nakasa
yafe mata boyemin gaskiyan datayi.
Nd
also Ran Monday mai zuwa za’a
shiga
kotu kuzo mum hj benazir itace
lawyer
dake representing dinmu, get ready
u nd
khaleesat zakuyi testifying a court �
haka suka cigaba da fira sai yamma
yatafi,
[3:23AM, 3/5/2017] �+234 803 052 4904�: 💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
9�6�
Ranan da daddare bacin sun kwanta
khaleesat nakan kirjinshi ta lumshe
ido
ahankali yafara shafa bayanta tanaji
ya
gangaro wurin kirjinta ta zabura ta
mike
da sauri ta kunna wuta, ahankali
tace
yaya hydar me haka??murya adishe
yace
khaleesat i need u.
Jikinta yafara rawa ko ina,yaya
hydar
wlh mutuwa zanyi inka sakeyi, da
xafi
wlh, kuma tsoro nakeji,matsowa
yayi
kusa da ita ya manna mata kiss
abaki ya
dago da kanshi yace i promise
bazan
miki da zafi ba yacigaba da shafata
ihu
takarayi ta fizge jikinta zata gudu
tana
kuka sosai yakamo hanunta yace
ina
zaki??takara fashewa da kuka tace
yaya
hydar dan Allah kayakuri karkamin
komi tsoro nakeji. yanda yaga ta
tsorata
yasa yace naji my jidda zoto mu
kwanta
babu abinda zan miki, tana dar dar
takoma kirjinshi ta kwanta ta lumshe
ido,har bacci yaya gaba da ita,
ranan
hydar da kyar bacci ya kwasheshi da
ciwo yadingayi cikin dare.
Tundaga ranan ya kyaleta yazuba
mata
ido ranan sunday yace ta shirya suje
gidan ummi daga wurin ran Monday
zasu dau hanyar Abj ta dinga murna
suka tafi da yamma.
Ummi sai nan nan da khaleesat
takeyi,
zulaihat ma nata murna.
Bayan isha hydar ya shigo ummi
nafalon,yayma khaleesat alamu data
taho sutafi bangarensu amma kiri
kiri
taki tashi dan kunyan ummi take
sosai
hakanan yamusu sallama yatafi.
Khaleesat da zulaihat suka tafi
daki,harsun kwanta ummi ta shigo
tamikama khaleesat wani abu tace
shanyeshi, khaleesat ta shanye tass,
tamika mata wani tace jekiyi tsarki
dawanan,gobe dasafema haka zakiyi
tsarki dashi tace to ummi, zulaihat
sai
dariya take kasa kasa yanda taga
khaleesat nayi dabaki da alamu
maganin
da daci, saida khaleesat tagama
tafito ta
daki zulaihat suka kwanta.
Da sassafe ummi ta tashesu kowa
yay
salla sanan sukai wanka khaleesat
takarayin tsarki da maganin, amma
tarasa maisa yau gabanta keta
faduwa,
tana fitowa tazira hijab ummi tace
ina
zaki? Tace kayana zan je nasa suna
part
dinmu tawuce tatafi.
Tana shiga tacire hijab daga ita
saidan
karamin towel, tana shiga dakin ta
hango hydar akan gado yana rike da
kirjinshi da sauri tahau gadon ta
dagoshi
ta kwantar dashi kan kirjinta yaya
hydar
menene??yace my jidda gabana sai
faduwa yake i dont no y, khaleesat
tace
nima haka yaya.
Bude idonshi yayi dasukai jaa ya
kalleta
ya rike hanunta, yakara gyarama
kanshi
zama a kirjinta, yace khaleesat
koma
maizai faruyau dabamu saniba,pLz
kibari naji dumunki kafin abun
yafaru,
kibari na samu natsuwa,i need u
badly
khaleesat, karkija namutu da
bukatanki
araina…khaleesat tarufe bakinshi da
sauri tace yaya plz kadena maganan
mutuwa, babu abunda zai faru, plz
mufasa zuwa Abj inaji ajikina koma
mai
zai faru damu have something todo
with
abuja, hydar ya girgiza kai ahankali
yace i need u my jidda.
Yanda taga ya langabe,ya
kudundune
jikinshi, yana abu kaman mara lpy
yasa
ta tsorata sosai da sauri ta kwance
towel
din tayar, takankameshi tare da
kulle
idonta gam, tace gani yaya hydar
amma
plz karkamin dazafi kaji, murya da
kyar
yace to, kaman mahaukaci haka
yafara
shafata�
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
9�7�
Khaleesat taci wahala,ta dinga ma
hydar
kuka amma bai kyaleta harsaida
yajishi
ya gamsu. agogo ya kalla yaga karfe
tara
gashi khalis yace mishi 11 za’a
shiga
kotu,da sauri ya sunkuci khaleesat
wanda take kaman gawa yakaita
bayi
yagasata shi kanshi yasan ta
wahala.
kaman baitaba yi da itaba haka
yajita
yau bayan yamata wanka ya dawo
da ita
kan gado shiya koma bayi yayi
nashi
yafito.
Zama yayi gefenta akan gado yana
kallonta yanda gashinta ya barbazu
duk
ya manne a fuskanta gashi suna
digar da
ruwa yaga takara kyau sosai.
hayowa
gadon yayi ya rungumeta yace
Nagode
khaleesat plz zan kara. Baijira
maizatace
ba yafara.
Khaleesat tawahala iya
wahala,kaman
zata mutu saboda zafi harbata iya
hawaye rungumeta hydar yayi tsam
ajikinshi yace tnx my jidda hakika
nasamu natsuwa yau, ya kalleta
yace
kinya femin? Ta girgiza mai, tana
hawaye. ya sumbaci bakinta
yarungumeta sosai yace nagode yar
aljanna.
Kallon agogo yayi 9:30 dasauri
yakaita
bayi yamusu wankan tare kwata2
takasa
komi,ya dauko kaya yasa mata
shima
yasa nashi,saida ya shiryasu tsaf ya
dagata da kyar take tafiya ya tabe
fuska
yace am sorry my jidda, daukanta
yayi
yakaita mota yasata sanan yatafi
shashin
su ummi duk sun shirya suna falo
ya
sosa kai yace ummi mutafi ummi
batace
mishi komiba dan tafahimci komi.
Zulaihat ce tace yaya hydar meka
tsaya
yi 11 fa za’a shiga court yanzu 9:30
yaushe zamu kai dawuri?ya balla
mata
harara. Tace ina kawata? Dauke kai
yayi
yace tana mota da sauri yafita kafin
ta
wurgomai wata tambayan agaban
ummi.
Shiya fara shigowa motan yaga
khaleesat
ko motsin kirki bata iyayi ya
sumbaci
goshinta yace my jidda sorry
ko,ahankali
ta girgiza mai kai,ya matso da
fuskanshi
saitin bakinta yace i luv u my lazy
wife,
raguwa kawai, ya sumbaci bakinta,
cikeda shagwaba ta yarfe hannu
tace
niba raguwa bace,zaiyi wani magana
yaga Zulaihat da ummi sun iso.
Khaleesat takasa dago kanta saboda
kunyan ummi datake, daga zuwa
sako
kaya. Hydar yaja motan dawani irin
gudu, duk sec saiya juyo ya kalli
khaleesat yaga baccin gajiya ya
kwasheta.
Wani tausayinta yaji yakamashi.
Karfe 11 daidai aka fara shari’a inda
barista umar zaki ke kare Abban
chuchu
da tawaganshi, barista benazir umar
ke
kare d hydar’s family. Kotu tacika
makil,yan uwa da abokan arziki na
Alh
hydar duksun hallara,yayinda yan
uwan
Abban chuchu suma sun hallara,su
hydar
ne kawai basu isoba.
Karfe 11:05 alkali ya shigo kotu za’a
gabatar da shari’a�..
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
9�8�
Hj benazir tadamu saboda khaleesat
ce
shaida tafarko dazata fara
gabatarma da
kotu.
Duk suna zaune aka gabatar da
Abban
chuchu gaban court da yaranshi su
maigadi su 10, Abban chuchu bin
mutanen kotun yayi daya bayan
daya
baiga yarshi chuchu ba, take ya
sauke
ajiyan zuciya azuciyanshi yace
chuchu
inhar kinzo kotu kin bada shaida
akaina
wlh saina kashe khaleesat din
agabanki
damadai nasan daurin rai da rai
za’amin.
Hj benazir tajuyo ta kalli khalis dake
kujeran bayanta tace ka kirasu
hydar
kaji inda suke yanzunan za’a fara.
Koda
aka kira su hydar suna
zuba,ahakanma
dan yana mugun gudu.
Anfara shari’a inda hj benazir ta
nemi
daman yima Abban chuchu
tambayoyi,
Aka fito dashi, tace Abban chuchu
kanada hannu akisan kan Alh hydar
da
matarshi hj hauwa jabo?? Ya tabe
fuska
yace a’a. Tace kanada hannu a
makantar
daya kama yarsu khaleesat?? Yace
a’a.
Tace kozaka iya bayyanama kotu
yanda
akayi Alh hydar yay singing
document
din daya nuna dukiyarshi tadawo
taka?
Lawyer umar zaki yace objection ur
honour wanan tambayan bai dace
takawotaba.
Alkali ya gyara tabaran idonshi yace
objection overrule!! Hj benazir tai
karamin murmushi tareda gyara
tsayuwa. Tace Abban chuchu amsa
nake
jira. Yayi wani murmushi yace har
office
dina yazo yasamen yabani takardun
nai
signing.
Hj benazir tace ba’a taba signing
important document haka without
shaiduba,kuma Alh hydar baitabayin
wani abu batare da ya shawarci
wanci
ba, wanan yanuna mana dawani abu
kasa,zai zamto kaine kayi forcing
dinshi
yay singing harka kasheshi saboda
karyato� Lawyer umar zaki yace
objection ur honour, lawyer directly
tana
fada defendant dinne yay kisan,
alhlin
yace bashi yayiba.
Alkali yace objection sustain, ya
kalli hj
benazir yace reframe ur question.
Tace
nagode ya mai girma mai shari’a
amma
banda wata tambayan 4 now.
Saidai zanso kotu taban dama na
gabatar da shaidu na. Alkali yace
anbaki
dama, khalis da yanzunan suka
gama
waya da hydar yace yanzu suka
shigo
Abj yafadan ma hj benazir.
Hj benazir tace ur honour shaiduna
basu
riga sun isoba, ina rokon kotu data
kara
mana lokaci. Alkali yace za’aje break
na
minti ashirin inhar basu isoba zan
yanke hukunci.
Hydar nijar gudu yake kaman zai
tashi
sama, khalis da hydar Abj tsabagen
kosawa fitowa wajen court din
sukaji
dan jiran su hydar. Mint 20 yacika
Alkali
ya shigo amma shaidu shiru.
Hydar motansu na kunno kai yay
parking ummi da zulaihat suka fito,
khaleesat ta kankame hydar tana
kuka
yaya tsoro nakeji kuma gabana na
faduwa. Yay mata kiss yace karkiji
tsoro
kifadi gaskiya, zan tsaya kusa dake
kinji
yace oya fito.
Ahankali take tafiya saboda zafin
datakeji,khalis yace yi sauri mana lil
sis.
amma takasa, hydar nijar gyara
hannun
riganshi yayi ya dauketa chak sai
cikin
kotu daidai lokacin alkali na shirin
yanke hukunci, Abban chuchu sai
murmushi yake. Hydar ya ajiye
khaleesat agaban kotu ya sosa kai
yanda
yaga ana kallonshi da kayan sojoji a
jikinshi yace ur honour kafanta ke
ciwo
yajuya dasauri yasami wuri ya
zauna.
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
9�9�
Khaleesat kanta aduke saboda
yanda
hydar yabata kunya. Hj benazir
tataso
da murmushi a fuskanta tace
khaleesat
munaso kifadamana duka abunda
kika
sani, rau rau tayi da ido zatai kuka
tana
kallon Hydar, ya girgiza mata kai
alamun kartayi shanye hawayen tayi
tafara bayani tafadi komi. Umar zaki
yazo duk yanda yaso yay confusing
khaleesat yakasa haka akace taje ta
zauna, ahankali take tafiya taje ta
zauna
kusa da hydar.
Shima aka kirashi yaje yafadi
abunda
yasani yakoma kusada khaleesat
dake
kuka sosai yau takara tunawa da
mum
dinta jabo yadaura kanta akirjinshi
yana
lallashi.
Hj benazir tace inaso na gabatarma
da
court shaidata ta karshe, mai suna
AYSHA CHUCHU!!! Ahankali take
tafiya
tasa doguwan riga pink tai kyau
sosai,
Abban chuchu gabanshi faduwa
yake sai
kallonta yake amma taki bari su
hada
ido.
Hj benazir ta dauko wasu files biyu,
da
bindigogi 10, saikuma waya tamika
aka
bama Alkali. Tace wanan files
document
din dasukai singing dinne, iri
dayane
dukansu, saidai daya akwai jini a
takardun daya kuma babu,pistols
dinan
kuma adakinshi cikin loka chuchu
yarshi
tagani, saikuma phone dinan
recording
din da chuchu tayine lokacin da
babanta
yay confessing shiya kashesu,
yakumayi
threatening dinta cewa inta fada zai
kashe khaleesat din saisa takasa
fada.
Tace chuchu fadi abunda kika sani.
Hawaye ya sauko daga idon chuchu
tace
kafin nafadi komi inaso kowa yasani
dis
is d hardest decision of my lyf, to
testify
against my father. i can’t stand and
be
watching him killing innocent
people,i
have to put a stop to him. dad
nasan
abunda nayi duniya zata
zagen,za’ace
wace irin ya ceni, but 1 thing zasu
gane
shine justice comes b4 anything.
Kowanene mutum a wurinka inya
sabama shari’a ahukuntashi,inhar
ana
haka za’a rage criminals a
duniyanmu
tayau.
tafashe da kuka sosai tace dad am
sorry,
am sorry, am sorry forgive me. Hj
benazir ta dafata tace is ok, tai
shiru ta
dago kanta ta kalli babanta ido cikin
ido
tace yess is my father,my dad is
guilty,
my dad murdered khaleesat parents,
shiya kashe su, yakuma makantar
da
khaleesat. Not only dem mai aikin
gidanmu ma haka. And su mai gadi
are
his accomplice tare suke everything.
Jikake tsit. Lawyer umar zaki was
speechless akace kowa yakasa
magana,
mamaki ake wace irin brave lady ce
wanan. (Niko m shakur na daka
tsalle
nace swt pie dina kenan, chuchu d
oneeeeeeeeeee.)
taje ta zauna.
Alkali yay playing recording kowa
yaji
sanan yaduba files yaga banbanci.
Yabada pistols din aka tafi dashi lab
dan
testing.cikin 20 mins aka dawo aka
duba
finger print din yay matching nasu.
Alkali yagama rubuce rubuce sanan
yadago, yace ayau kotu ta yanke
hukunci, shaidu dakomi sun
nunamana
baro baro cewa Abban chuchu
shiyayi
kisan. da yaranshi.
Kotu ta yanke musu hukuncin daurin
rai
da rai. zama gidan yari na shekara
32
tareda horo mai tsanani.
Alkali ya buga kowa yamike yafita,
aka
fiffto waje chuchu kuka Khaleesat
kuka.
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
1�0�0�
Suna fitowa waje khaleesat ta
rungume
khalis tana kuka, ya share mata
hawaye
yace komi yazo karshe lil sis,shima
yadan fashe da kuka dad da Hj
benazir
sunta lallashinsu.
Khalis yace mum wai yaushe chuchu
tazo
court dinan??
Hj benazir tace tare mukazo nabarta
a
mota nane,yarinya har office tazo
takawomin shaidunan nima nai
mamaki
yarinyar tai namiji kokarin and
finally
she prove u wrong khalis, a bad
person
can give birth to good person.
Jikin khalis yay sanyi, yace mum
nai
nadaman abunda namata, hydar Abj
tace saika bata hakuri, Khalis yace
hakan
za’ayi duk suka cigaba da hira.
Chuchu tafito daga kotun tana tafiya
ahankali,khaleesat tafara zuwa inda
take
ta rungumeta sosai suka fashe da
kuka,
chuchu ta dagota ta share mata
hawaye,
chuchu zatai magana taga anfito da
babanta ankwa a hanunshi suka
juya
suna kallonshi.
Hydar nijar kasancewa yasan
khaleesat
na tsoron mutumin yataho wurin da
sauri tare da cewa “my jidda� tajuyo
da
kanta ta kalleshi yana tafiyane bai
riga
yakaraso inda takeba.
Chuchu tana kallon babanta taga
yasa
hannunshi biyu dake kulle da ankwa
acikin riganshi yaciro bindiga
yasaita
khaleesat chuchu tace khaleesat
tareda
tura khaleesat tusss kakeji bullet ta
sauka ahannun chuchu, take tafadi
akasa
hanunta nazuba da jini.
Khaleesat dake kasa tamike tsaye
da
sauri daidai lokacin Abban chuchu
yakara sakin wani harbi nabiyu,
wani
tsalle hydar nijar yayi ya tura
khaleesat
tafada kan chuchu bullet din sai
cikin
hydar, hydar yafadi warwar akasa
tareda daura hannayenshi kan gefen
cikinshi inda ya harbeshi yana
numfashi
sama sama.
Abban chuchu daya dawo kaman
mahaukaci yakara pulling trigger
yace ai
wlh yau khaleesat saikin mutu,
police din
daya rikeshi yace Alh ban bindigata
munyi dakai mutum daya kacal zaka
kashe, Abban chuchu yajuyo ya
harbeshi
take yafadi ya mutu, yace duk
wanda ya
matso kusa dani saina kasheshi.
Mutum
daya kacal nakeson tamutu, ita
tajamin
komi.
Abban chuchu zaiyi harbi na hudu
yaji
tusss police din daya rike maigadi
ya
harbi kafanshi faduwa bindigar tayi
aka
dauka. Tuni sojoji da polisawa sun
cika
haraban kotu.
Khalis yay gudu kan chuchu yarike
hanunta dake zuba da jini yace stay
with
me.
Khaleesat takoma kusa da hydar ta
daura kanshi kan cinyanta tana
tabashi
yaya hydar karka mutu, am begging
u
stay with me plz, tafashe da kuka
sosai
tana girgiza shi, ahankali ya bude
ido,
hannayenshi dake kan cikinshi inda
aka
harbeshi dake zubar da jini yadaga
ya
kama fukanta dashi murya chan
kasa
yace my jidda stop crying, yay tarii.
Khaleesat tarike hanunshi gam,tace
dont
talk, u are bleeding. yanzunan
ambulance zasuzo, girgiza mata kai
yayi
hawaye ya sauko ta gefen idonshi,
yace
my jidda, i�.. Lu…v……y…h…u
idanunshi yarufe ruf. Khaleesat ta
kwala
wani uban ihuuu take ta sume,
ummi
sulalewa tayi zata fadi hj benazir ta
rikota akasata cikin mota, zulaihat
tayi
baya zata fadi hydar Abj ya riketa
gam a
kirjinshi yana bubbuga
bayanta…………ni
m shakur na fashe da kuka
[3:27AM, 3/5/2017] �+234 803 052 4904�: 💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
9�6�
Ranan da daddare bacin sun kwanta
khaleesat nakan kirjinshi ta lumshe
ido
ahankali yafara shafa bayanta tanaji
ya
gangaro wurin kirjinta ta zabura ta
mike
da sauri ta kunna wuta, ahankali
tace
yaya hydar me haka??murya adishe
yace
khaleesat i need u.
Jikinta yafara rawa ko ina,yaya
hydar
wlh mutuwa zanyi inka sakeyi, da
xafi
wlh, kuma tsoro nakeji,matsowa
yayi
kusa da ita ya manna mata kiss
abaki ya
dago da kanshi yace i promise
bazan
miki da zafi ba yacigaba da shafata
ihu
takarayi ta fizge jikinta zata gudu
tana
kuka sosai yakamo hanunta yace
ina
zaki??takara fashewa da kuka tace
yaya
hydar dan Allah kayakuri karkamin
komi tsoro nakeji. yanda yaga ta
tsorata
yasa yace naji my jidda zoto mu
kwanta
babu abinda zan miki, tana dar dar
takoma kirjinshi ta kwanta ta lumshe
ido,har bacci yaya gaba da ita,
ranan
hydar da kyar bacci ya kwasheshi da
ciwo yadingayi cikin dare.
Tundaga ranan ya kyaleta yazuba
mata
ido ranan sunday yace ta shirya suje
gidan ummi daga wurin ran Monday
zasu dau hanyar Abj ta dinga murna
suka tafi da yamma.
Ummi sai nan nan da khaleesat
takeyi,
zulaihat ma nata murna.
Bayan isha hydar ya shigo ummi
nafalon,yayma khaleesat alamu data
taho sutafi bangarensu amma kiri
kiri
taki tashi dan kunyan ummi take
sosai
hakanan yamusu sallama yatafi.
Khaleesat da zulaihat suka tafi
daki,harsun kwanta ummi ta shigo
tamikama khaleesat wani abu tace
shanyeshi, khaleesat ta shanye tass,
tamika mata wani tace jekiyi tsarki
dawanan,gobe dasafema haka zakiyi
tsarki dashi tace to ummi, zulaihat
sai
dariya take kasa kasa yanda taga
khaleesat nayi dabaki da alamu
maganin
da daci, saida khaleesat tagama
tafito ta
daki zulaihat suka kwanta.
Da sassafe ummi ta tashesu kowa
yay
salla sanan sukai wanka khaleesat
takarayin tsarki da maganin, amma
tarasa maisa yau gabanta keta
faduwa,
tana fitowa tazira hijab ummi tace
ina
zaki? Tace kayana zan je nasa suna
part
dinmu tawuce tatafi.
Tana shiga tacire hijab daga ita
saidan
karamin towel, tana shiga dakin ta
hango hydar akan gado yana rike da
kirjinshi da sauri tahau gadon ta
dagoshi
ta kwantar dashi kan kirjinta yaya
hydar
menene??yace my jidda gabana sai
faduwa yake i dont no y, khaleesat
tace
nima haka yaya.
Bude idonshi yayi dasukai jaa ya
kalleta
ya rike hanunta, yakara gyarama
kanshi
zama a kirjinta, yace khaleesat
koma
maizai faruyau dabamu saniba,pLz
kibari naji dumunki kafin abun
yafaru,
kibari na samu natsuwa,i need u
badly
khaleesat, karkija namutu da
bukatanki
araina…khaleesat tarufe bakinshi da
sauri tace yaya plz kadena maganan
mutuwa, babu abunda zai faru, plz
mufasa zuwa Abj inaji ajikina koma
mai
zai faru damu have something todo
with
abuja, hydar ya girgiza kai ahankali
yace i need u my jidda.
Yanda taga ya langabe,ya
kudundune
jikinshi, yana abu kaman mara lpy
yasa
ta tsorata sosai da sauri ta kwance
towel
din tayar, takankameshi tare da
kulle
idonta gam, tace gani yaya hydar
amma
plz karkamin dazafi kaji, murya da
kyar
yace to, kaman mahaukaci haka
yafara
shafata�
```Daga group na:- ```
📚 *HAUSA NOVELS*📚
📞 _08034691340_
[3:31AM, 3/5/2017] �+234 803 052 4904�: 💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
9�7�
Khaleesat taci wahala,ta dinga ma
hydar
kuka amma bai kyaleta harsaida
yajishi
ya gamsu. agogo ya kalla yaga karfe
tara
gashi khalis yace mishi 11 za’a
shiga
kotu,da sauri ya sunkuci khaleesat
wanda take kaman gawa yakaita
bayi
yagasata shi kanshi yasan ta
wahala.
kaman baitaba yi da itaba haka
yajita
yau bayan yamata wanka ya dawo
da ita
kan gado shiya koma bayi yayi
nashi
yafito.
Zama yayi gefenta akan gado yana
kallonta yanda gashinta ya barbazu
duk
ya manne a fuskanta gashi suna
digar da
ruwa yaga takara kyau sosai.
hayowa
gadon yayi ya rungumeta yace
Nagode
khaleesat plz zan kara. Baijira
maizatace
ba yafara.
Khaleesat tawahala iya
wahala,kaman
zata mutu saboda zafi harbata iya
hawaye rungumeta hydar yayi tsam
ajikinshi yace tnx my jidda hakika
nasamu natsuwa yau, ya kalleta
yace
kinya femin? Ta girgiza mai, tana
hawaye. ya sumbaci bakinta
yarungumeta sosai yace nagode yar
aljanna.
Kallon agogo yayi 9:30 dasauri
yakaita
bayi yamusu wankan tare kwata2
takasa
komi,ya dauko kaya yasa mata
shima
yasa nashi,saida ya shiryasu tsaf ya
dagata da kyar take tafiya ya tabe
fuska
yace am sorry my jidda, daukanta
yayi
yakaita mota yasata sanan yatafi
shashin
su ummi duk sun shirya suna falo
ya
sosa kai yace ummi mutafi ummi
batace
mishi komiba dan tafahimci komi.
Zulaihat ce tace yaya hydar meka
tsaya
yi 11 fa za’a shiga court yanzu 9:30
yaushe zamu kai dawuri?ya balla
mata
harara. Tace ina kawata? Dauke kai
yayi
yace tana mota da sauri yafita kafin
ta
wurgomai wata tambayan agaban
ummi.
Shiya fara shigowa motan yaga
khaleesat
ko motsin kirki bata iyayi ya
sumbaci
goshinta yace my jidda sorry
ko,ahankali
ta girgiza mai kai,ya matso da
fuskanshi
saitin bakinta yace i luv u my lazy
wife,
raguwa kawai, ya sumbaci bakinta,
cikeda shagwaba ta yarfe hannu
tace
niba raguwa bace,zaiyi wani magana
yaga Zulaihat da ummi sun iso.
Khaleesat takasa dago kanta saboda
kunyan ummi datake, daga zuwa
sako
kaya. Hydar yaja motan dawani irin
gudu, duk sec saiya juyo ya kalli
khaleesat yaga baccin gajiya ya
kwasheta.
Wani tausayinta yaji yakamashi.
Karfe 11 daidai aka fara shari’a inda
barista umar zaki ke kare Abban
chuchu
da tawaganshi, barista benazir umar
ke
kare d hydar’s family. Kotu tacika
makil,yan uwa da abokan arziki na
Alh
hydar duksun hallara,yayinda yan
uwan
Abban chuchu suma sun hallara,su
hydar
ne kawai basu isoba.
Karfe 11:05 alkali ya shigo kotu za’a
gabatar da shari’a�..
```Daga group na:- ```
📚 *HAUSA NOVELS*📚
📞 _08034691340_
[3:36AM, 3/5/2017] �+234 803 052 4904�: 💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
9�8�
Hj benazir tadamu saboda khaleesat
ce
shaida tafarko dazata fara
gabatarma da
kotu.
Duk suna zaune aka gabatar da
Abban
chuchu gaban court da yaranshi su
maigadi su 10, Abban chuchu bin
mutanen kotun yayi daya bayan
daya
baiga yarshi chuchu ba, take ya
sauke
ajiyan zuciya azuciyanshi yace
chuchu
inhar kinzo kotu kin bada shaida
akaina
wlh saina kashe khaleesat din
agabanki
damadai nasan daurin rai da rai
za’amin.
Hj benazir tajuyo ta kalli khalis dake
kujeran bayanta tace ka kirasu
hydar
kaji inda suke yanzunan za’a fara.
Koda
aka kira su hydar suna
zuba,ahakanma
dan yana mugun gudu.
Anfara shari’a inda hj benazir ta
nemi
daman yima Abban chuchu
tambayoyi,
Aka fito dashi, tace Abban chuchu
kanada hannu akisan kan Alh hydar
da
matarshi hj hauwa jabo?? Ya tabe
fuska
yace a’a. Tace kanada hannu a
makantar
daya kama yarsu khaleesat?? Yace
a’a.
Tace kozaka iya bayyanama kotu
yanda
akayi Alh hydar yay singing
document
din daya nuna dukiyarshi tadawo
taka?
Lawyer umar zaki yace objection ur
honour wanan tambayan bai dace
takawotaba.
Alkali ya gyara tabaran idonshi yace
objection overrule!! Hj benazir tai
karamin murmushi tareda gyara
tsayuwa. Tace Abban chuchu amsa
nake
jira. Yayi wani murmushi yace har
office
dina yazo yasamen yabani takardun
nai
signing.
Hj benazir tace ba’a taba signing
important document haka without
shaiduba,kuma Alh hydar baitabayin
wani abu batare da ya shawarci
wanci
ba, wanan yanuna mana dawani abu
kasa,zai zamto kaine kayi forcing
dinshi
yay singing harka kasheshi saboda
karyato� Lawyer umar zaki yace
objection ur honour, lawyer directly
tana
fada defendant dinne yay kisan,
alhlin
yace bashi yayiba.
Alkali yace objection sustain, ya
kalli hj
benazir yace reframe ur question.
Tace
nagode ya mai girma mai shari’a
amma
banda wata tambayan 4 now.
Saidai zanso kotu taban dama na
gabatar da shaidu na. Alkali yace
anbaki
dama, khalis da yanzunan suka
gama
waya da hydar yace yanzu suka
shigo
Abj yafadan ma hj benazir.
Hj benazir tace ur honour shaiduna
basu
riga sun isoba, ina rokon kotu data
kara
mana lokaci. Alkali yace za’aje break
na
minti ashirin inhar basu isoba zan
yanke hukunci.
Hydar nijar gudu yake kaman zai
tashi
sama, khalis da hydar Abj tsabagen
kosawa fitowa wajen court din
sukaji
dan jiran su hydar. Mint 20 yacika
Alkali
ya shigo amma shaidu shiru.
Hydar motansu na kunno kai yay
parking ummi da zulaihat suka fito,
khaleesat ta kankame hydar tana
kuka
yaya tsoro nakeji kuma gabana na
faduwa. Yay mata kiss yace karkiji
tsoro
kifadi gaskiya, zan tsaya kusa dake
kinji
yace oya fito.
Ahankali take tafiya saboda zafin
datakeji,khalis yace yi sauri mana lil
sis.
amma takasa, hydar nijar gyara
hannun
riganshi yayi ya dauketa chak sai
cikin
kotu daidai lokacin alkali na shirin
yanke hukunci, Abban chuchu sai
murmushi yake. Hydar ya ajiye
khaleesat agaban kotu ya sosa kai
yanda
yaga ana kallonshi da kayan sojoji a
jikinshi yace ur honour kafanta ke
ciwo
yajuya dasauri yasami wuri ya
zauna.
```Daga group na:- ```
📚 *HAUSA NOVELS*📚
📞 _08034691340_
[3:40AM, 3/5/2017] �+234 803 052 4904�: 💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
9�9�
Khaleesat kanta aduke saboda
yanda
hydar yabata kunya. Hj benazir
tataso
da murmushi a fuskanta tace
khaleesat
munaso kifadamana duka abunda
kika
sani, rau rau tayi da ido zatai kuka
tana
kallon Hydar, ya girgiza mata kai
alamun kartayi shanye hawayen tayi
tafara bayani tafadi komi. Umar zaki
yazo duk yanda yaso yay confusing
khaleesat yakasa haka akace taje ta
zauna, ahankali take tafiya taje ta
zauna
kusa da hydar.
Shima aka kirashi yaje yafadi
abunda
yasani yakoma kusada khaleesat
dake
kuka sosai yau takara tunawa da
mum
dinta jabo yadaura kanta akirjinshi
yana
lallashi.
Hj benazir tace inaso na gabatarma
da
court shaidata ta karshe, mai suna
AYSHA CHUCHU!!! Ahankali take
tafiya
tasa doguwan riga pink tai kyau
sosai,
Abban chuchu gabanshi faduwa
yake sai
kallonta yake amma taki bari su
hada
ido.
Hj benazir ta dauko wasu files biyu,
da
bindigogi 10, saikuma waya tamika
aka
bama Alkali. Tace wanan files
document
din dasukai singing dinne, iri
dayane
dukansu, saidai daya akwai jini a
takardun daya kuma babu,pistols
dinan
kuma adakinshi cikin loka chuchu
yarshi
tagani, saikuma phone dinan
recording
din da chuchu tayine lokacin da
babanta
yay confessing shiya kashesu,
yakumayi
threatening dinta cewa inta fada zai
kashe khaleesat din saisa takasa
fada.
Tace chuchu fadi abunda kika sani.
Hawaye ya sauko daga idon chuchu
tace
kafin nafadi komi inaso kowa yasani
dis
is d hardest decision of my lyf, to
testify
against my father. i can’t stand and
be
watching him killing innocent
people,i
have to put a stop to him. dad
nasan
abunda nayi duniya zata
zagen,za’ace
wace irin ya ceni, but 1 thing zasu
gane
shine justice comes b4 anything.
Kowanene mutum a wurinka inya
sabama shari’a ahukuntashi,inhar
ana
haka za’a rage criminals a
duniyanmu
tayau.
tafashe da kuka sosai tace dad am
sorry,
am sorry, am sorry forgive me. Hj
benazir ta dafata tace is ok, tai
shiru ta
dago kanta ta kalli babanta ido cikin
ido
tace yess is my father,my dad is
guilty,
my dad murdered khaleesat parents,
shiya kashe su, yakuma makantar
da
khaleesat. Not only dem mai aikin
gidanmu ma haka. And su mai gadi
are
his accomplice tare suke everything.
Jikake tsit. Lawyer umar zaki was
speechless akace kowa yakasa
magana,
mamaki ake wace irin brave lady ce
wanan. (Niko m shakur na daka
tsalle
nace swt pie dina kenan, chuchu d
oneeeeeeeeeee.)
taje ta zauna.
Alkali yay playing recording kowa
yaji
sanan yaduba files yaga banbanci.
Yabada pistols din aka tafi dashi lab
dan
testing.cikin 20 mins aka dawo aka
duba
finger print din yay matching nasu.
Alkali yagama rubuce rubuce sanan
yadago, yace ayau kotu ta yanke
hukunci, shaidu dakomi sun
nunamana
baro baro cewa Abban chuchu
shiyayi
kisan. da yaranshi.
Kotu ta yanke musu hukuncin daurin
rai
da rai. zama gidan yari na shekara
32
tareda horo mai tsanani.
Alkali ya buga kowa yamike yafita,
aka
fiffto waje chuchu kuka Khaleesat
kuka.
```Daga group na:- ```
📚 *HAUSA NOVELS*📚
📞 _08034691340_
[3:44AM, 3/5/2017] �+234 803 052 4904�: 💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
1�0�0�
Suna fitowa waje khaleesat ta
rungume
khalis tana kuka, ya share mata
hawaye
yace komi yazo karshe lil sis,shima
yadan fashe da kuka dad da Hj
benazir
sunta lallashinsu.
Khalis yace mum wai yaushe chuchu
tazo
court dinan??
Hj benazir tace tare mukazo nabarta
a
mota nane,yarinya har office tazo
takawomin shaidunan nima nai
mamaki
yarinyar tai namiji kokarin and
finally
she prove u wrong khalis, a bad
person
can give birth to good person.
Jikin khalis yay sanyi, yace mum
nai
nadaman abunda namata, hydar Abj
tace saika bata hakuri, Khalis yace
hakan
za’ayi duk suka cigaba da hira.
Chuchu tafito daga kotun tana tafiya
ahankali,khaleesat tafara zuwa inda
take
ta rungumeta sosai suka fashe da
kuka,
chuchu ta dagota ta share mata
hawaye,
chuchu zatai magana taga anfito da
babanta ankwa a hanunshi suka
juya
suna kallonshi.
Hydar nijar kasancewa yasan
khaleesat
na tsoron mutumin yataho wurin da
sauri tare da cewa “my jidda� tajuyo
da
kanta ta kalleshi yana tafiyane bai
riga
yakaraso inda takeba.
Chuchu tana kallon babanta taga
yasa
hannunshi biyu dake kulle da ankwa
acikin riganshi yaciro bindiga
yasaita
khaleesat chuchu tace khaleesat
tareda
tura khaleesat tusss kakeji bullet ta
sauka ahannun chuchu, take tafadi
akasa
hanunta nazuba da jini.
Khaleesat dake kasa tamike tsaye
da
sauri daidai lokacin Abban chuchu
yakara sakin wani harbi nabiyu,
wani
tsalle hydar nijar yayi ya tura
khaleesat
tafada kan chuchu bullet din sai
cikin
hydar, hydar yafadi warwar akasa
tareda daura hannayenshi kan gefen
cikinshi inda ya harbeshi yana
numfashi
sama sama.
Abban chuchu daya dawo kaman
mahaukaci yakara pulling trigger
yace ai
wlh yau khaleesat saikin mutu,
police din
daya rikeshi yace Alh ban bindigata
munyi dakai mutum daya kacal zaka
kashe, Abban chuchu yajuyo ya
harbeshi
take yafadi ya mutu, yace duk
wanda ya
matso kusa dani saina kasheshi.
Mutum
daya kacal nakeson tamutu, ita
tajamin
komi.
Abban chuchu zaiyi harbi na hudu
yaji
tusss police din daya rike maigadi
ya
harbi kafanshi faduwa bindigar tayi
aka
dauka. Tuni sojoji da polisawa sun
cika
haraban kotu.
Khalis yay gudu kan chuchu yarike
hanunta dake zuba da jini yace stay
with
me.
Khaleesat takoma kusa da hydar ta
daura kanshi kan cinyanta tana
tabashi
yaya hydar karka mutu, am begging
u
stay with me plz, tafashe da kuka
sosai
tana girgiza shi, ahankali ya bude
ido,
hannayenshi dake kan cikinshi inda
aka
harbeshi dake zubar da jini yadaga
ya
kama fukanta dashi murya chan
kasa
yace my jidda stop crying, yay tarii.
Khaleesat tarike hanunshi gam,tace
dont
talk, u are bleeding. yanzunan
ambulance zasuzo, girgiza mata kai
yayi
hawaye ya sauko ta gefen idonshi,
yace
my jidda, i�.. Lu…v……y…h…u
idanunshi yarufe ruf. Khaleesat ta
kwala
wani uban ihuuu take ta sume,
ummi
sulalewa tayi zata fadi hj benazir ta
rikota akasata cikin mota, zulaihat
tayi
baya zata fadi hydar Abj ya riketa
gam a
kirjinshi yana bubbuga
bayanta…………ni
m shakur na fashe da kuka
```Daga group na:- ```
📚 *HAUSA NOVELS*📚
📞 _08034691340_
[3:49AM, 3/5/2017] �+234 803 052 4904�: 💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
1�0�1�
Cikin one minute police da sojoji
suka
zagaye wajen
akadau Abban chuchu aka maidashi
cikin court.
Police suka kori mutane harda su
dad
baya, inda hydar khaleesat da
chuchu
suke aka zagaye wajen da sojoji aka
tsaya ana duba agogo ko minti daya
ba’a
karaba saiga ambulance biyu sunzo.
Wata kyakkyawa doctor tafito, tana
sanye ciki doguwan rigan atampha
amma ta daura farin coat da dan
karamin hijab dinta iya kirji shima
fari,
tana kokarin saka hand gloves,
sojoji
suka bata hanya ta shigo bayanta
wasu
mazane guda biyu suna dauke da
akwatuna, ta tsugunna tana duba
inda
aka harbi hydar.
Khalis ya matso wajen sojoji zasu
korashi ya nuna musu ID dinshi
suka
barshi ya shige, zuwa yayi kusa da
doctor din dake kan hydar ya nuna
mata
ID dinshi yace am Dr khalis, I’m an
ANDROLOGIST, doctor ta gyara
glass
tace am DR HAFSAT BUNZA I’m an
INTERNIST, nyc to meet u Dr khalis.
Yace can i help with anything? ta
girgiza
kai tace no, yanzu hospital zamu
dole
ayimai surgery cos yasamu hole a
stomach dinshi wanda hakan zaisa
stomach acid dinshi zaiyi
contaminating
da peritoneum dinshi, In hakan
tafaru
guy din zaiyi iya samun
PERITONITIS.
So Dr khalis kaga dole ayimai
surgery
inba hakaba zai mutu in d next 12
hours.
Khalis yace tnx 4 d information Dr
hafsat, tadanyi murmushi tace alwys
welcom. Take tasa aka saka hydar
da
khaleesat a ambulance daya chuchu
kuma adayar ambulance din aka
sata.
Khalis yadawo wurin su yace hydar
ka
koma kotu za’a kara yankema
Abban
chuchu hukunci komi yake kasa just
let
me know, yace mum kutafi gida
dasu
ummi yashiga motarshi da sauri
yabi
ambulance, hydar Abj kuma yakoma
cikin kotu.
INTERNIST~doctor ne dat deals with
internal medicine,kuma internist
doctor
ne dayake dealing da cututtukan da
basu
shafi surgery ba�
PERITONITIS~ ciwo ne, or infection
wanda zaisa intestines (hanjuna )
su
kumbura, dawasu organs deke dat
area
hakan zaisa mutum yamutu bada
dadewaba.
```Daga group na:- ```
📚 *HAUSA NOVELS*📚
📞 _08034691340_
[3:53AM, 3/5/2017] �+234 803 052 4904�: 💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
1�0�2�
Direct TASKAR MARUBUTA
SPECIALIST
HOSPITAL aka wuce dasu, asibiti ne
wanda shahararrun marubutanmu
kuma
likitoci suka bude.
Theater aka wuce dasu, itakuma
khaleesat aka kaita normal dakin
marasa
lpy, DR FIDDAUSI da DR UMMI
AYSHA
suke kanta suna dubata dansu
gynecologist ne, ruwa suka samata
ruwa
da allurai.
Likitoci uku suka dukufa kan hydar
DR
LUBIEEE, DR MEENA MUSA, da DR
KAUSAR LUV dukasu surgeons ne,
suna
kokarin ciro bullet din acikin Hydar.
Inda DR MIEMIE BEE, DR UMMU
SAMHA,
da DR BABEELO suma surgeons ne
suke
kan chuchu ana kokarin ciro bullet
din
hanunta.
Khalis na zaune agaban theater din
addu’a kawai yake Allah ya tadar da
kafadan hydar da chuchu wayarshi
yaji
yay kara yaduba hydar Abj ne
yadauka
yace hydar ya?? Yace yanzunan aka
rataye Abban chuchu, khalis yace
wot a
painful death, hydar yace ban
tausayamai ba cos he ask 4 it, kana
ina??
hydar nijar ya farfado?? Khalis yace
ba’a riga an gama operation dinba,
hydar Abj yace ganinan zuwa.
Khalis na ajiye wayan kiran dad ya
shigo ya dauka, dad cikin raunin
murya
yace inane asibitin da aka kaimin
dana?
Khalis yafadamai,
Ko minti 20 ba’ayiba sai gasu duk
sun
iso asibitin.
Dad yace ummi keda hj benazir kuje
ku
zauna dakin da aka kwantar da
khaleesat, hj benazir ta daga ummi
suka
tafi dakin dai2 lokacin khaleesat na
farfadowa da ihu ta tashi da sauri hj
benazir ta kamota ta rungume.
Khaleesat tace mum yaya hydar ya
mutu
ko?magana take kaman zata shide
saboda tsabagen kuka, ummi kasa
daurewa tayi tafita daga dakin, hj
benazir ta girgiza mata kai, tace
hydar
bai mutuba amma ana mishi
operation
yanzu kiyi addu’a Allah sa ayi a
sa’a.
Ahankali khaleesat ta sauko daga
kan
gadon mum tace ina zaki?tace bayi
zan
shiga nai fitsari, mum tace ok,
Khaleesat
ahankali ta iya daga kafarta, duk
mum
na lura da ita, zata daga nabiyu
tasaki
dan kara kadan.
Mum ta taso da sauri khaleesat
meke
damun kafanki?? Khaleesat ta shiru
kanta akasa hawaye na zuba, mum
tace
answer me Khaleesat maiya sameki
baki
iya tafiya da kyau, kafanki ciwo take
ne??
Khaleesat tafara kama yatsunta
kanta
akasa cikin kuka tace uhm ai, ai..
```Daga group na:- ```
📚 *HAUSA NOVELS*📚
📞 _08034691340_
[3:58AM, 3/5/2017] �+234 803 052 4904�: 💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
1�0�4�
Khalis yayi kanta dan ya kamata
amma
takara kankame hydar tana kuka
sosai,
khalis ya riketa ta turashi tana niku
sakeni binshi zanyi, khalis ya riketa
da
karfi ya kama fuskanta yace
khaleesat,
khaleesat kallan, da kyar ta iya daga
jan
idonta ta kallai yace hydar bai
mutuba
yanzu ki natsu muji me Dr zatace
kinji
ko? ta girgiza kai yariketa.
Dr tace mun cire bullet din, tun
Wuraren 5 amma mun rasa dalalin
dayasa yaki farkawa, Khalis yace ya
shiga coma kenan??Dr tace i cant
say,
mudai jira nan da 24 hours inhar
bai
farfadoba sai musan ya shiga coma,
Dr
tawuce tafita.
Kowa dakin hawaye yake amma
yanda
sukaga khaleesat ta durkushe akasa
tana
kuka yasa kowa ya shanye nashi
kukan
suka taru suna bata baki, wuraren
11
dad yace oya kutashi mutafi
gida,Khaleesat tafashe da kuka ita
batason zuwa, Khalis yace khaleesat
kitafi nida hydar zamu kwana anan
kinji, amma ta make kafada saida
khalis
yay kaman zai daketa sanan tabisu
Tana
kuka Zulaihat ta rungumeta suka
shiga
motan hydar.
Suna kaiwa gida Khaleesat da
zulaihat
dakinsu suka tafi ta kwanta yayinda
ummi aka bata part dinta daban. Hj
benazir da kanta takawo musu
abinci
zulaihat taci kadan amma khaleesat
takasaci.
Hj benazir da kanta ta zauna tana
bata
abaki da kyar ta iyacin kadan tace
ya
isheta da kyar ranan bacci ya
dauketa.
Duk inda tajuya hydar take gani, sai
lokacin take kara godema Allah
databashi kanta kafin abunan yafaru
dasu.
Wasa wasa yau sati 4 kenan hydar
ko
motsawa baiyiba, inda akamai dinki
harya warke amma hydar bai
tashiba.
Chuchu har an sallamota tadawo
gida
soyayya ta kullu tsakaninta da
khalis
mai karfi.
**********
Kwanaki sunja wata biyu kenan
amma
hydar shiru, khaleesat ta rame,ta
dawo
shiru2,bata iyacin abinci ko
kadan,sai
kuka, safe,rana, dare koda yaushe
kaga
khaleesat zakaga hawaye a idonta.
kowa
yana iya bakin kokarinshi ganin
tasake
amma khaleesat takasa,ga wani
yawan
kasala dake damunta. Abu daya
kebata
mamaki duda raman datayi amma
kirjinta sai cikowa suke kaman ana
hurasu.
Yau takama litinin tana zaune tasa
wani
atampha riga da sket fari,tasa hijab
baki
tana zaune a falo tana jiran khalis
yafito
yakaita asibiti wurin hydar idonta
alumshe. Dad mum da ummi suma
suna
falon fira suke sama2 dan har sun
saba
yanzu khaleesat bata magana daga
uhmm sai uhm.
Khalis yafito yace lil sis muje,
mikewa
tayi tafiya daya, biyu uku taji wani
mugun jiri tai baya zata fadi mum
tariketa tafada jikinta dasauri khalis
yajuyo.
Hj benazir tace khalis gaskiya
kadubata
khaleesat batada lpy sosai, cos dis
days
na lura jiri na yawan damunta,ummi
tace nima nalura da hakan ko
abincima
bataci shima.
Kwantar da ita sukai akan kujera
khalis
yakoma dakinshi ya dauko kayan
aiki
bayan yagama dubata, yabude
hanunta
ya kalla, yabude kwayan idonta
yaduba.
Duk dahaka bai gasgata abunda
yaganiba sirinj ya dauko yadebi
jininta
ya kalli su dad yace bari naje lab nai
testing jininta nadawo yanzunan.
Ko 30min ba’a yiba khalis yadawo
har
lokacin khaleesat na bacci,
murmushi a
fuskanshi dad yace khalis meke
damunta??kowa shiyake kallon.
Yace dad khaleesat nada…�..
```Daga group na:- ```
📚 *HAUSA NOVELS*📚
📞 _08034691340_
[4:02AM, 3/5/2017] �+234 803 052 4904�: 💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
1�0�3�
Sai kuma tayi shiru. Mum alokacin
nema
tagane, shiga bayin tayi tahada
mata
ruwan zafi sosai abuta tafito tariketa
takaita bayin tace kiyi tsarki dashi.
Tana fitowa kam taji yarage mata
zafin,zama tayi shiru gabanta sai
faduwa yake kallon agogo taga 5
takasa
daurewa saita fashe da kuka tace
mum
wai har yanzu ba’a gamaba? Mum
ta
share mata hawaye tace dad yace
kar
afito dakene, amma dan ajima
mafita
muga.
Khaleesat takoma ta kwanta tana
kuka
sosai idonta yay jajir.
Karfe 8 aka gama komi, Dr lubiee
tafito
tacema su dad kubiyoni, ummi da
sauri
taleka tafada ma mum fito da
khaleesat
akayi wanda ke zabga uban kuka ta
taushe bakinta, khalis yazo yariketa
ya
share mata hawaye yace be strong
lil sis,
babu abunda zai sami hydar, namiji
ne,
soja ne, in sha Allah mijinki zai fito
da
ranshi kinji, ta girgiza mai kai. dakin
da
chuchu take aka fara kaisu chuchu
idonta biyu ma amma da alamu taci
wuya, bancin sun dubata dad yace
Dr
dayan patient dinfa??
Dr tace kubiyoni.
Khaleesat kara kankame khalis tayi
suka
shiga wani daki mai kyau, gani
sukayi
hydar kwance, yay wani irin haske
da
kyau. Kowa yay shiru, Dad adan
rude
yace Dr maisa shi bai farfado ba??
Kowa yay zuru zuru yanason yaji
me Dr
lubiee zatace, Dr lubiee ta fuzar da
iska
take gaban khaleesat yakara fadi ta
dafe
kirji, Dr lubiee tace am afraid to tell
u
sir, dis patient is� Khaleesat bata
karasajin maganan ba tasulale zata
fadi
kasa khalis yatarota Rirrikeshi tayi
tace
yaya hydar ya mutu ko??wlh inya
mutu
yau saina bishi, tura khalis tayi da
iya
karfinta ta doshi gadon da hydar
kekai,
fadawa tayi jikinshi tana jijjigashi
sosai
tana kuka, yaya hydar wake up, Dr
lubiee tace ku kamata karta
famamai
inda mukai mai dinki�.
```Daga group na:- ```
📚 *HAUSA NOVELS*📚
📞 _08034691340_
[4:06AM, 3/5/2017] �+234 803 052 4904�: 💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
1�0�5�
Dad kowanensu yamike tareda dafa
kirji
saboda abunda suke tsammanin
zasuji
abakin khalis sukace khaleesat nada
me?
Khalis yace mum wlh MALARIA
takedashi,nama karbo mata
magani,kowanensu yakoma ya
zauna
gwuiwa a sanyaye, khalis yajuya
haryakai bakin kofa yajuyo yace dad
mum ummi khaleesat nada CIKI,
yaciro
wata takarda daga aljihunshi here is
d
result, dad shiya fara tashi da sauri
ya
karbi result din, ummi kam taushe
bakinta tayi hawaye yacika idonta
tana
murmushi tareda tasbihi ga Allah..
Dad dayaga result din baisan
lokacin
daya rungume khalis ba yana
Alhamdulillah Hydar yasamu
lpy,hydar
ya warke, ubangiji Allah yatashi
kafadarshi,itakuma Allah ya raya
abunda ke cikinta, dad yace khalis
wata
nawane??khalis yace dad wlh
karamin
cikine just 2 month.
Take ummi da hj benazir suka gane
ranan. Ana cikin murna hydar Abj ya
shigo yace me akema murna haka?
Khalis yace lil sis nada ciki 2
months
1hydar yasamu lpy, hydar Abj
jikinshi
yay mugun sanyi idanunshi suka
cika da
kwalla zuwa gaban ummi yayi ya
tsugunna yace ummi dan Allah
kuyafemin abunda nayi abaya
shairin
shaidan ne, ummi tashafa kanshi
tace
bakomi hydar komi yariga yawuce
aka
cigaba da mishi nasiha, daga bisani
dad
ya janye khalis da hydar suka tafi
asibitin.
Khaleesat lokacin data tashi karfe
shabiyu na rana,afirgice tatashi tana
kallon agogo,saikuma tafashe da
kuka
tana yaya khalis ka gudu baka kaini
wurin yaya hydar ba, mikewan
dazatayi
jiri yakara dibanta tazube a kasa
wurin,da sauri mum da ummi suka
fito
daga dakinsu suka dagata tana
sauke
ajiyan zuciya,murya chan kasa tace
ummi jiri naketaji ni bansan mesaba.
Mum tace zakisha tea? Ta girgiza
kai,
mekikeso to? Tai shiru tana
kallonta,
ummi tace zakije wurin hydar? Da
sauri
ta girgiza kai, ummi tace bari dan
anjima zasu dawo sai akaiki yanzu
mezakici? Ta girgiza kai.
Mum tace khaleesat talk now,
ahankali
tace agwaluma nakeso.
Ummi tace dakuma me? Ta girgiza
kai,
ummi tai murmushi ta kalli mum
tace da
alamu laulayinta na rashin magana
ne,dakuma yawan jin jiri, akwai
magunguna dazan hada mata,
amma
gaskiya dole tarage fita, saboda
kartaje
ta jiri yadebeta a idan da
baidaceba,koma zata fitan zai
kasance
wani natare da ita. Khaleesat ta
kura
musu ido alamun tambaya..
Mum tace khaleesat kinada shigan
ciki
na wata biyuuu�
```Daga group na:- ```
📚 *HAUSA NOVELS*📚
📞 _08034691340_
[4:11AM, 3/5/2017] �+234 803 052 4904�: 💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
1�0�6�
Khaleesat ta kallesu amma takasa
cewa
komi saita dukar da kanta hawaye
na
zuba,mum tace oya muje na kaiki
wurinshi da sauri tamike amma jirin
tafara gani takoma ta zauna, mum
tace
ikon Allah kaga wani sabon salon
laulayi,babu amai babu zazzabi sai
jiri
da rashin magana. Mum da ummi
suka
riketa suka sa a mota, ummi ma
tabisu
suka tafi asibitin.
Har dakin da hydar yake suka kaita
ta
zauna akan kujera sukuma suka
fita.
Kifa kanta tayi a cikinshi tana kuka
sosai, takamo hanunshi tarike gam
tana
sauke numfashi tai shiru,sai chan ta
dago kanta tana kallonshi tace my
guardian angel,katashi plz, u have
to
wake up,4 d sake of our baby.
Hanunshi tarike takai kan cikinta
tace
yaya hydar feel ur baby heartbeat,
can u
hear dat?katashi both of us need u,
tafashe da kuka sosai ta
kankameshi
hawayenta sai gangara suke a
cikinshi,
batare da hydar yay motsi ba amma
zuciyarshi ce tafara aiki da sauri,
nan da
nan computers din dake dakin suka
…�.
Soja yace am sorry sir, but am not
a
Christian. Dr yay murmushi yace is
ok,
so as i was saying kanwarka tana
under
coma, soja ya kwalalo ido, Dr yace
agaskiya babu wani ciwo dake
damun
sister naka takamaimai but plz can i
say
something?
Soja yace go ahead, dr yace u know
am a
Christian, kumani in d Christianity
am
4rm Jehovah witness, so abunda na
gane
da kanwarka shine her soul has
gone far,
d gurl is tired of lyf, d only thing
dat will
bring her back to leaving shine taji
sunayen loved ones dinta, kokuma
abubuwan datakeso, kokuma some
story
books, kokuma muryan wayanda
takeso
haka, are u getting me?
Soja yay shiru yana cewa a
zuciyanshi
wanan rikakken arne ne wlh, Dr
yace
abunda ke damun kanwarka
ordinarily
shine soul (ruhi ko masu karatu??)
yay
nisa da jikinta, abu daya zai dawo
da ita
shine kotaji muryan wayanda
takeso, ko
taji sunayensu, kokuma wani abu
daya
taba burgeta, so zanyi advising
naka da
kana yawan karanta mata novels
haka..
Zaka iya zuwa ka dubata sojaa yace
to.
Yana shiga dakin, yaga khaleesat
kwance
ansa mata kayan asibiti a jikinta, ga
oxygen abakinta, idanunta abude
amma
ko kyaftasu batayi tana kallon sama,
ga
numfashi tana saukewa kadan
kadan.
Soja yace yarinya, dan Allah karki
mutu,
fight 4 ur lyf, nasan abunda likita
yafada
wanan karyane dan katon arnene, i
know dat ur soul is with u, but u
have to
fight proven him wrong, ki nunamai
ur
soul is with u, abunda yake fada
imagination dinshine kawai�.
*****
Kaman yanda akeda kungiyoyi a
musulunci, irinsu izala, darika,
shi’a,
ahlu sunna, dadai sauransu hakama
arna keda nasu.
Kamansu Jehovah witness, redeem,
Baptist, Catholic, dadai sairansu,
dafatan
kun gane masu karatun novel
dinan??
Shi wanan Dr din acikin Christianity
shidan kungiyar JEHOVAH WITNESS
ne.
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
2�8�
HYDAR na sallakawa titin, yayi saitin
inda mai gyaran machine ya
nunamai,
gabaki daya hydar yadawo kaman
mara
hankali, bini bini yana goge
hawayen
idonshi, wani warwaro daya gani
kusa
dawani katon kwata yasa yakarasa
kusa
da kwatan da sauri.
Tsugunnawa yayi yadau warwaron
yana
karema warwaron kallo, bazai manta
wata ranan yana gida dukansu suna
tsakar gida yaga Zulaihat ta cire
warwaron daga hanunta tasama
khaleesat tace kawata gashi nabaki
wanan, da sauri ya share hawayen
idonshi da dan murmushi a
fuskanshi
dan wanan alamune na cewa
khaleesat
na within dis area, waige waige yake
ko
zaiga wanda zai tambaya, wasu
samari
ya hango su uku suna fira yakarasa
wurinsu da sauri.
Sallama yay musu yace dan Allah
kunga
wata makauniya a wurinan?? Daya
daga
cikinsu yace mallam tabbas ni
naganta
dan saida na taimakama wani soja
muka
cirota daga kwatanchan ya nunama
hydar kwatan. Saboda fadawa tayi
ciki,
wani hawaye yakara zubowa daga
idon
hydar yace ko kasan inda sojan ya
kaita?? Saurayin yace mota yasata
yace
mana bari yakaita PARAGON CLINIC,
hydar ya kara share hawayen
idonshi
yace nagode.
Samarin sukace ka kwantar da
hankalinka insha Allah lafiyanta
kalau,
in sha Allah zaka ganta. yace tom
nagode, ya tare texi dama yanada
dari
500 yahau yace mishi paragon clinic
zaka kaini.
SOJA na nan zaune gaban khaleesat
yana
kare mata kallon, tunani yake yanzu
ina
zaiga iyayen yarinyar nan? Ya zaiyi
da
ita?? wayanshi ne yay kara. ya ciro
wayan daga aljihu, mikewa tsaye
yayi
yasara alamun dababban mutum
yake
magana, yace oga dama wlh wata
yarinya�.. To Allah huci zuciyar
oga,
ganinan to, bari nabiyo flight nazo
abujan direct. ya katse wayan da
sauri
yafita daga dakin yatafi office din
dr.
Yana shiga yasami dr yana rubuce
rubuce, sojaa yace Dr inada matsala
wurin aikina suna kirana, head
quarter
dinmu na sojoji yana abuja, ana
nemana
acahn yanzu. so inason transfer
natafi
da yarinyar abuja, Dr yace shikenan
zan
baka bari nasa ayi arranging
ambulance
dazai kaiku airport, sojaa yace to.
Yakoma dakin khaleesat, matsar da
kujeranshi yayi kusa da ita yace
yarinya
kiyakuri, gwara natafi dake abuja
inkaiki asibiti mai kyau achan, wlh
bazan iya barinki wurin arnen Dr
dinan
ba, gwara natafi dake abuja
hankalina
zaifi kwanciya dan bansan ranan
dawowana nijar ba, inyaso inkin
warke
nadawo dake nijar nakaiki wurin
iyayenki,.. Dr ya shigo yace oga
everything is ready yanzu kaje
kabiya
kudin komi da komi sai ku iya
tafiya,sojaa yace to.
Anfito da khaleesat ana gungurata
kan
gado har aka kaita waje daidai
lokacin
da za’a lankwasa gadon asata a
cikin
motan ambulance HYDAR ya bude
get ya
shigo asibitin,
abinda idonshi yafara tozali dashi
khaleesat yagani kaman gawa za’a
sata a
motan ambulance ga kuma sojan
da’ake
fada mishi a gefe tsaye kusa dawani
likita, maiya sami khaleesat?? wani
jiri
jiri yafara ji, kwata kwata yakasa
daga
kafanshi yakarasa inda suke,
hanunshi
ya daga yana pointing dinsu
bakinshi na
kokarin furta kha..kha..l�
lee�.s..at..
amma bai ida karasa sunanba
yafara
ganin duhu duhu…�
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
2�9�
Idanunshi sukafara juyawa,
yafarayin
baya baya alamun zai fadi, kaman
ancema sojaa ya juyo, da sauri ya
taba
Dr yace Dr gawani patient zai fadi,
ganin
yay baya zai fadi yasa da gudu soja
yakarasa bakin get inda Hydar yake,
soja yay maza ya tareshi yafadi a
jikin
soja sumamme, ahankali bakinshi
na
fadin “my jiddaâ€my jiddaâ€? saikuma
yakarasa sumewa, sojaa ya girgiza
kumatun hydar yana Dr do
something.
Dr ya juya yakira mutanen dasuka
gama
sa khaleesat a motan ambulance.
Gadon da aka dau khaleesat akai shi
aka
sake gungurowa aka kawo wurin
soja da
Dr suka daga hydar sukasa akan
gadon
wani ajiyan zuciya hydar ya sauke,
wanda hakan yabama soja da Dr
mamaki. Dr yace take him to my
office,
sanan ya juyo ya mikama sojaa
hannu
yace safe journey, sojaa yace tnx. Dr
yawuce office da sauri shikuma
sojaa ya
shige motanshi yayinda motar
ambulance da khaleesat ke ciki ke
binshi
abaya.
Suna kaiwa airport sojaa yayma
khaleesat komi baisha wahalaba,
saboda
transfer latter dayakedashi. yakira
wani
yaronshi yabashi motanshi ya komar
dashi, haka aka gungura khaleesat
har
cikin jirgi suka daga sai
abujaaaaaaaaaaaaaaa.
Taimakon gaggawa ake bama hydar,
Dr
yasamu ya farfado amma sai
yacigaba
da bacci.
Su ummi da zulaihat sun zagaye
gidajen
kauyen kaf amma babu khaleesat,
zulaihat kuka wiwi take, itakanta
ummi
karfin hali takeyi haka taja hanunta
suka dawo gida, amma shiru shiru
hydar
har shabiyun dare bai dawoba,
ummi
kuka take amma a zuci sai addu’a
take
Allah ya dawo mata da danta lpy.
Ranan
ummi bata iya runtsawaba
hankalinta
yatashi to ina hydar ya shiga ne??
Tashi
tayi ta dinga salloli tana addu’a
Allah sa
duk inda yake lpy shi lau. har gari
yawaye.
HYDAR har yanzu bai tashiba, Dr na
zaune gefenshi yana kallon
kakkyawan
hallita irin hydar, yasan cewa ya
dade
yana aiki a nijar amma baitaba
ganin
matashi mai kyau da kwarjini kaman
hydar ba, ya shagala da kallon hydar
yaga kafafunshi na motsi�.
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
3�0�
Dr ya matsa kusa dashi ya rikemai
hannu yana cewa in d name of d
father,
d son and d holy spirit wake dis
man up,
jiyayi an fizge hannu ya bude
idonshi
yaga ashe hydar ya farka.
Hydar ya ballamai harara tareda
cewa
wt did u tnk u are doing?? Dr yay
murmushi.
Hydar yay maza ya sauka kan gadon
yayi hanyar fita yana waige waige,
Dr
yabishi abaya.
Har waje hydar yaje ya tsaya daidai
inda yaga ana sa khaleesat a mota
jiya
yay shiru, Dr yace menene young
man??
Hydar ya juyo yace jiya na ganka
anan
tsaye, tareda wani sojaa, saikuma
wasu
mutane suna kokarin sa wata
yarinya
cikin motan ambulance. Dr yace yes
is
me, any problem?? Hydar yakara
matsowa kusada Dr yace ina kuka
kaita
yarinyar ita nake nema she is my
wife.
Dr yay mishi wani irin kallo yace to
maisa tabaro hanunka?? Hydar yace
is a
long story all i need to know now is
where is she?? Ina kuka kaimin
matana?? Yana maganan kwalla ta
cikamai fararen idonshi.
Kallo daya Dr yamai yasan ba karya
a
zancenshi, tabe baki yayi yace well
wanda yakawota told me dat she is
his
sister, yanzu kuma ana nemanshi a
wurin aikinsu a abuja so yanemi
transfer abuja suka tafi.
Hydar yace wot?? Yay shiru yana
tunani
to wanan shine yayan khaleesat
hydar
data taba fadamishi?? Saikuma yace
nooooo, aitacemin yayanta Dr ne,
dago
kanshi yayi zaima Dr magana amma
yaga Dr haryabar wurin. bin Dr yayi
har
office ya cakume Dr.
Yace kufitomin da matana, dat man
is
lying,he is not her brother. Dr yaji
shaka
yafara kokarin kwace kanshi yace
let go
off me, ni police ne dazansan ba
wanta
bane?? Shiya kawota asibitin. hydar
yadaga hannu ya kifamai mari yace
u
must be very stupid.
Dr daga murya yayi yace security da
sauri suka shigo office din. yace
take him
out of my office, he is mad hala
saisama
matar ta gudo daga gidanka. da
kyar
suka bambare hanun hydar daga
wuyan
Dr aka fita dashi wajen gate.
Saida ya dade a wurin sanan ya
shiga
mota yatafi gida, yana shiga gida
ummi
ta tareshi tana hydar a ina ka
kwana?
amma bai iya cemata kalaba
dakinshi ya
shiga yafada kan katifa yay shiru
hawaye nabin kuncinshi.
Ummi ta shigo ta daura kanshi akan
cinyanta tana shafa kanshi ahankali,
saida hawayen idonshi suka tsaya
sanan
tace hydar ina khaleesat?? Kallon
ummi
yayi yay shiru yakasa amsa mata
ummi
ta goge kwallar idonta tace hydar
yimin
magana, ina khaleesat?? Hydar yay
shiru. Ummi kuka taci sosai ranan
dan
hydar yaki magana. Tashi tayi taje
taja
ruwa daga rijiya takaimai bayi ta
dawo
dakin tace hydar tashi kai wanka
kasan
yau kanada class ko, nanma kurama
ummi ido yayi batareda yace kalaba
sai
hawayen dakebin gefen idonshi.
Ummi tai kuka karshe tashi tayi
tabar
dakin, dan tasan ba karamin abune
zai
maida hydar hakaba, Allah dai yasa
ba
mummunan abu hydar yajiba.
SOJAA suna sauka a airport din
abuja
wayanda sukazo daukansu ne yasa
na
tsorata na gudo…�
[2:31AM, 3/5/2017] �+234 803 052 4904�: 💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
3�1�
Sojoji kusan su biyar naga sunzo
daukanshi, shiga cikin mota yayi
already
wata motan ambulance tazo akadau
khaleesat aka saciki, wani babban
asibiti
ya kaita a abuja mai suna AMAZING
GRACE HOSPITAL private asibiti ne,
likitocin wurin turawa ne nan aka
kwantar da khaleesat saida yagama
komi
sanan ya ajiye wani soja ya dinga
gadinta shikuma ya koma ya shiga
mota
yatafi headquarter dinsu inda ake
nemanshi.
HYDAR yadawo ba uhm ba uhuhm,
baya
fita ko ina, lesson dinma yadena
zuwa,
hunting ma yadena zuwa, bayama
kowa
magana, abin duniya yay ma ummi
yawa ga hydar ga zulaihat duka sun
dawo marasa lpy. Ita kanta karfin
hali
take dan yanzu tagane khaleesat
tazama
jininsu, bata a gidan yanzu gidan
yadena dadi, gidan yadawo fanko.
FAISOL tunda yakoma gida yake
rashin
lpy, mai martaba hankalinshi yatashi
yaga yatsan danshi a gutsure, yay
tambayan duniya amma faisol ba
bakin
amsawa saboda yanda bakinshi ya
kumbura ciwo ya cakashi.
Yau kimanin sati daya kenan da
tafiyar
khaleesat, yaune kuma za’a fara
waec.
Ummi ta debo ruwa takaima hydar
bayi
ta dawo dakinshi ta xauna kusa
dashi
tace “hydar� yadago kai ya kalleta
tace
yaune zakufara waec katashi kayi
wanka
katafi, girgiza kai yayima ummi
batare
dayace komiba.
Ummi itama idonta ya cika da
kwalla,
tace hydar kayakuri kaje kayi
jarabawan
khaleesat zata dawo wata rana
insha
Allah kaji. kulle idonshi yayi batare
dayace komiba. ummi tagama
magana
da wa’azin tafita hydar na zaune,
alwala
tayi tafara sallan nafila tana rokon
Allah
yadawo da hankalin danta jikinshi.
Hydar na zaune dakinshi yay shiru
idonshi a lumshe babu abunda yake
gani
sai fuskar khaleesat, tuna ranan
data
taba cemai inaso kazama soja abun
yatuna yamike ahankali yace
khaleesat
inhar burinki ne nazama sojaa koda
baki tare dani, koda shine abu na
karshe
dazanyi aduniyanan saina zama
sojaa
kallon agogo yayi yaga saura 30min
afara paper da sauri ya shiga
wanka.
Yana fitowa yasa kaya yay kyau
kaman
bashiba, ya shigo dakin ummi yana
murmushi yace ummi natafi,
mamaki
kaman zai kasheta tace to hydar
Allah
yabada sa’a bazakaci abinciba??
Yace
zanyi lattine saina dawo zanci,har
zaure
tarakashi sanan ya tafi 💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
3�2�
ABUJA
Har yau babu wani improvement a
khaleesat, likitoci kullum suna kanta
amma ba’a samun cigaba ko kadan,
kullum sojanan yana zuwa dubata
dan
har matarshi mai suna Farida da
dansu
marwan yakawo sun ganta, farida ta
tausayama khaleesat sosai dan har
kuka
saida tayi.
NIJAR
Alhamdulillah hydar ya kammala
waec
da jamb dinshi a tsawon wata biyu,
result yafito yaci da kyau yay
applying
NDA shima sunanshi yafito dan
yaune
ma zaitafi Nigeria, zaije chan
kaduna
makarantan Nigeria defense
academy
( NDA ).
Da sassafe ya shirya ya shigo dakin
ummi sai murmushi yake dan gani
yake
dazaran yaje Nigeria zaiga
khaleesat,
haka yakeji a ranshi zaiga
khaleesat,
ummi tace hydar ka shirya? yace eh
ummi, tace hydar maisa kazabi
Nigeria??
Akwai makarantan sojoji na nijar
maisa
bazakaje wurinba kaga kana
kusadamu,
yace ummi zan nemo matana a
Nigeria
ne. tace to abu daya zan fadama
shine
kariki gaskiya, amana, da takwa,
karka
zamo mai ha’inci, kakuma dunga
taimakom duk musulmin dayake
bukatan taimakonka, inhar karike
wanan dabi’an hydar tsawon 2 years
dinan dazakayi wlh saika zama
babban
sojaan da akwai sojoji dasukai
shekaru
goma basu sami mukamin ba.
Dana nahoreka dajin tsoron Allah,
ka
kiyaye sallolinka biyar, ka nisanci
sabon
Allah ka kula da kanka kuma. ya
rungume ummi, ummi ta fashe da
kuka
hydar ya share mata hawaye yace
ummi
nai miki alkawari zanyi amfani da
duka
abunda kikace sanan ya saketa.
Kallon zulaihat yayi wanda ta rakube
a
gefe tana matsar kwalla murmushi
yayi
yabude mata hannayenshi, da gudu
tazo
ta rungumeshi itama tafashe da
kuka da
kyar ya lallasheta, kallonshi tayi
tace
yaya hydar plz inzaka dawo ka dawo
min da kawata kaji? yay murmushi
yace
i promise, daganan tadau ghana
masgo
dinshi suka rakoshi har zaure.
Fadawan sarki ne suka ga sun shigo
gidan suna huci kusan su 50, hydar
ya
daure fuska yace lpy?? Sukace sarki
yace
ataho daku yanzunan.
Ummi ta dafe kirji tace maimu kayi
kuma?? Wani bafade yace zakuyi
bayanin uwar maiyasa kuka
guntulema
yarima faisol yat�. Bai karasa
magananba hydar ya wankamai
mari,
yace uwata kake zagi? sauran
fadawan
suka kama ummi, sukace koka wuce
mutafi komu nakasa mahaifiyarka
yanzu, hydar zai kara magana ummi
tace mutafi hydar. haka aka kamasu
har
fada�.
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
3�3�
********BAYAN 5 YEARS.***
Ayaune HYDAR ya kammala
karatunshi
na sojaa, inda yasami babban
mukami
as CAPTAIN HYDAR MUHAMMAD.
Har
hawaye saida yayi lokacin daya
shiga
office dinshi xama yayi kan kujera
yace
khaleesat all dis are 4 u, but plz
khaleesat where are you?? Ina kika
shiga
abin kaunata?? Zuciyata kadan
tarage ta
fashe.. waynshi ne yay kara,
yadauko
wayan ganin zulaihat ne yasa ya
dauka.
Murya arude tace yaya hydar ummi
batada lpy, hawan jinin ta yatashi,
plz
kaxo mukaita asibiti arude yamike
yana
too, to ganinan. zaran keys din
motanshi
yayi yafita.
�.Kasancewar lokacin damai
martaba
ya aika akirasu hydar faisal
yafadamai
khaleesat ce ta guntulemai yatsa
shine
mai martaba yacema hydar su tttara
subar garinshi yakoresu, haka suka
hada kudi suka shiga mota sukazo
kaduna. Da kyar hydar yasamu
yakama
musu daki daya anan kaduna sanan
shikuma ya shirya yatafi
makatantanshi
anan jaji kaduna�.
Yana kaiwa katafaren gidansu direct
dakin ummi yawuce, yaga Zulaihat
sai
kuka take ta daura ummi akan
cinyanta,
hydar da sauri yakarasa wurin ya
rike
ummi yana ummi na� ummi na�
ahankali ta iya bude ido amma babu
amsa, kallon zulaihat yayi wanda ga
dukkan alamu wanka tafito tana
daure a
towel sai kuka take, Hydar yace ya
isa
zulaihat jekisa kaya kizo mukaita
asibiti,
tashi tayi tashiga dakinta tazira
doguwan riga tadau hijab dinta
tafito,
tazo gaban hydar tace yaya hydar
zip,
saida yajamata zip din rigan sanan
yadau ummi yasa amota suka tafi
FMP
clinic kaduna.
Suna zuwa suka tarar da baban
likitan
dake duba ummi baya gari, wani
likita
ne yadubata saida yafito hydar ya
bishi
office, likitan yace hawan jini yama
mum dinka yawa, dan yanzu gab
take da
kamuwa da mutuwar barin jiki,
hydar
ya rude.
Dr yace calm down akwai wani
asibiti
dazan turaka, sunada good doctors
kuma
turawane, hydar arude yace ina?? Dr
yace sunan asibitin AMAZING
GRACE but
a abuja yake zan muku transfer
wajen
saboda aba mum dinka taimakon
gaggawa. hydar yace to bari naje
nadau
permission a office.
Yana zuwa office aka bashi 7 days
da
kyar shima, dan ko kadan basuson
hydar yay nisa,haryau cikin sojoji
ba’a
samu jarimi kaman hydar ba. Gida
yabiya ya kwasoma zulaihat kaya da
ummi yasa a box ya kulle gidan
sanan
yakoma asibiti. Suka wuce abuja da
ummi.
KHALEESAT haryau na nan yanda
take
ko motsi batayi, yayinda yan uwanta
sun cire rai datana rayema, Abban
chuchu duniyarshi yakeci da tsinke
dan
gani yake har abada babu mai sanin
wanan sirrin.
Sojaa da matarshi farida na dakin
zaune
jefe,jefi suna fira, farida tace honey
wlh
nakosa baiwar Allah dinan ta tashi,
dan
nasa ko ina iyayenta suke suna
chna
haryau hankalinsu atashe yake.
Sojaa ya
sauke ajiyan zuciya yace likitocin
suce
takusa tashi dan yanzu tana internal
movement, farida tace wow dat is
great!
Allah yasa ta tashi gabaki daya.
Wayan sojaa ne yay kara ganin
abunda
ke screen din yasa ya dauka yana
murmushi.
Yace likita bokan turai, kai alikitocin
ma
daban ne, likitan gawa kenan, achan
bangaren hydar yace zaka farako,
kazama gawa kaga inban fede kaba,
hydar yace by d way kasan gobene
dad
zaibude ma nida khalis asibiti ko?
dafatan zakazo?? Soja yace Allah
sanya
alheri in sha Allah i will be drr, be
expecting me HYDAR!!!
KHALEESAT wani irin motsi
kafaffunta
suka fara, ahankali take kyafta
idonta,
farida ne ta mike tsaye tace honey
zokaga wani abu,katse wayan kazo,
wlh
zata tashi,..
Sojaa yace hydar later patient din
tafarfado, � hydar yace in sha Allah
inhar komi yalafa zanzo nadubata
maâ€â€?.jin Hydar again khaleesat
tafara
kokarin moving hanuwanta�..
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
3�4�
Hanunta farida tarike tace yarinya
kitashi dan Allah,karki kara
komawa,
khaleesat saikuma tadena motsi,
farida
tajuyo ta kalli sojaa idonta cike da
hawaye tace honey takoma jeka kira
Dr,
da sauri soja yafita tareda Dr suka
dawo
dakin, Dr ya dudduba sanan ya juyo
ya
kallesu yace are u people sure
yarinyar
nan tai motsi?? Sojaa yace eh,
yanzunan
bamusan maiyasa ta komawaba,
likita
yace ok. yacigaba da dubata
Murya sukaji daga waje ana cewa
“zulaihat kiyi shiru, ki koma daki ki
zauna da ummi kinji, ni yanzu
pharmacy
zani na karbo maganin da Dr yay
prescribing�
Wani irin zabura khaleesat tayi
saura
kiris tama fadi daga gadon amma Dr
ya
riketa, bakinta tabude da kyar tana
“yaya hydar� yaya hydar� faisal zai
kasheni, sojaa yazo gabanta yace
yarinya
babu wanda zai kasheki, ihu tasaki
tafara kuka kaine ko, ka kaini dan
Allah
wurin yaya hydar yanzunan naji
muryanshi.
Dr yace wat is she saying?? Kowa
yay
shiru. khaleesat kokarin mikewa
zaune
take Dr ya kwantar da ita, yace after
5
years laying on dis bed, did u think
u
can walk easy my patient?? Just get
some
rest nw, anjima zan turo wanda zata
dinga miki massage therapy.
yashafa
kanta yafita daga dakin.
Farida ta matso kusa da ita tace
mezakici?? Khaleesat da sauri ta
rike
hanunta tace zulaihat kene?? Farida
ta
girgiza kai, tace ni sunana farida
mijinane ya tsinceki, khaleesat tace
ruwa
zansha. da sauri sojaa yaba farida
ruwa
taba khaleesat tasha sosai, sanan
tace
nagode, saikuma tafashe da kuka
tace
dan Allah ku mayar dani gidanmu a
nijar.
Sai alokacin sojaa yace dazaran an
sallameki daga asibitin nan zan
mayar
dake, ki kwantar da hankalinki kinji
ko?? Tace to nagode, farida ta
taimaka
mata tai brush sanan tabata tea mai
zafi
tasha sosai.
HYDAR saida yaga ummi tasamu
bacci
misalin karfe 8 nadare, dama
zulaihat
kanta nakan cinyanshi itama ta
kishingida tana gyangyadi, ahankali
yacire kanta daga kan cinyarshi ya
gyra
mata kwanciya sanan yadau key din
motanshi dan yaje yanemo hotel din
dazai kwana�..
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
3�5�
Tuki yake batare dayama san inda
yake
shigaba, sai zagaye abuja yake yana
yaba kyan garin wani hanya ya
shigo,
titi ne mai kyau, amma babu yawan
motoci, daya daya mota ke wucewa
hanyar shiruuuu, hydar yana cikin
tukinshi yaji kaman alamun ihu bai
gasgata abunda yakejiba parka
motanshi
yayi agefen hanya tareda kashe
wutan
motan kasa kunenshi yayi sai saiyaji
murya kaman tadan magidanci haka
yana ataimaken, zasu kasheni, jin
wanan kalmar yasa hydar ya dau
bindigarshi ahankali yabude
motarshi
yafito ya labe abayan motanshi.
Alamun gudun mutane yaji ta dayan
bangaren titin wanda gefenshi
dajine.
hydar da sauri ya tsallaka ya shiga
cikin
dajin yana tafiya sadaf sadaf, hango
wani dan tsoho yaci fararen malun
malum dayayi yarike wani briefcase
gam gam ajikinshi yana gudu yana
ataimakeni, saikuma wasu mutane
su 3
suna binshi fuskkokimsu na cikin
safan
fuska hannayensu dauke da manyan
itace.
Hydar yakara labewa bayan bishiyan
gani yayi tsohon yafadi timmm
akasa,
amma still yakara kankame wanan
briefcase din, mutane ukun suka
karaso
suka tsaya cak suna dariya sukace
ALH
LAMIDO kai kazaci kanada wayau
ne, ai
kai kuskuren fitowa batare da body
guard dinkaba kuma wlh yau saika
mutu
mukuma kaima oga wanan akwatin.
Hannu yasa zai fizge akwatin daga
kirjin
Alh lamido amma jikake tass hydar
ya
harbe hanunshi, fitowa yayi daga
maboyarshi, dayake akwai hasken
farin
wata suna ganin kayan sojoji
ajikinshi
suka ruga da gudun bala’i.
Hydar yay maza yadago Alh lamido
yana
sannu sir, rigan sojan dake jikinshi
ya
cire da sauri yana sharema Alh
lamido
jinin dake zuba daga goshinshi, alh
lamido yabude idonshi kadan
abunda
yaganine yasa yace ma hydar ur
back,
amma kafin hydar ya juyo mutumin
ya
kifama hydar icce akai, nan kan
hydar
yafara jini hydar ya zube a wurinn
shima.
Mutumin ya koma zai kwace akawtin
daga hanun Alh, hydar wani karfi
yaji
yazomai yatashi ya kifama mutumin
mari, ya hanbareshi tareda
lankwasamai
hannunshi tabaya, hular fuskar
mutumin yacire, hydar yasa dayan
hanunshi ya ciro wayanshi daga
aljihu
ya kunna yana haska fuskar
mutumin
wazai gani…�
[2:33AM, 3/5/2017] �+234 803 052 4904�: 💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
3�6�
Wanan mutumin wanda suka kusa
jefa
khaleesat cikin rijiya, Alh lamido
gwale
ido yayi yace “mai gadiâ€kaine, yace
kira
police wlh he is a wanted criminal,
hydar yana kokarin dialing number
police while hanunshi daya yana rike
da
mai gadi.
Mai gadi iya karfinshi ya daga
kafanshi
ya tokari hydar agabanshi wanda
hakan
yasa hydar yay kara yafadi kasa,
wayarma tafadi, mai gadi yadau
iccen
ya bugama Alh aciki, Alh yay ihu
yadawo kaman sumamme, yana
kokarin
daukan akwatin hydar ya wawuso
kafanshi daga kwance, mai gadi
take
yatsan hydar yayi sannan yamike
batare
dayakarayin takan akwatinba shima
yagudu, dan ya lura hydar mayene
ga
shegen karfi da naci.
Hydar saida yay kusan 10min kafin
wurin yadena mai zafi,yadawo dai
dai,
mikewa yayi tsaye yakoma kan Alh
wanda yake nufashi da kyar, daga
Alh
yayi yaciremai malun malun din,
goya
Alh yayi abayanshi dan yaga bazai
iya
tafiyaba, yakara tsugunnawa yadau
wayanshi da riganshi taareda
bindigarshi.
Yadau briefcase din yarike
ahanunshi
daya, yafita daga dajin, motarshi
yabude
yasaka Alh ciki sanan ya shigo
shima.
Alh da kyar ya iya magana yace ciro
wayana daga aljihu kaduba contact
dina
ko hydar ko khalis duk wanda kafara
gani kace suzo ina Iwofe road.
Hydar yaciro wayan sunan khalis
yafara
gani shiya kira.
Khalis yace dad haryanzu baku
gama
meeting din bane? hakanan hydar
yaji
kirjinshi ya buga jin muryan bawan
Allah. Da kyar hydar yasamo
natsuwa
yace Alh yasamu matsala kazo iwofe
road yanzu ka daukeshi arude khalis
yace maiya sami dad?? Hydar yace
kadaizo.
Alh yace ruwa, da sauri hydar ya
dauko
ruwa yafara bashi yasha sosai�.
Hydar dake tare da khalis yace
maiya
sami dad khalis?? Khalis yace wani
yace
muzo iwofe road dad na wurin ba
lpy,
arude suka shiga mota hydar kejan
motan har iwofe road din.
Khalis suna kaiwa suka parka,
yaciro
waya yakira hydar ya dauka, khalis
yace
motarka ce wata black jeep haka by
ur
left hand side?? Hydar yace nine
zaku
iya zuwa.
Khalis da hydar suka bude mota
suka
fito, ganin fuskan khalis yasa kirjin
hydar yafara dukan 50 50, wanene
wanan mai kama da khaleesat?
Wanene
wanan mai kama da matana?
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
3�7�
Hydar basar da tunanin yayi, tareda
cewa Allah kenan, maiyin hallita
yanda
yaso kwankwasa glass din car din
sukayi
hydar yabude motan tareda fito da
Alh
wanda goshinshi ke fitar da jini har
yanzu, hydar da khalis suka rude
tare da
cewa subhanallahi maiyasameshi??
Hydar yace wasu mutane suka
biyishi,
suna kokarin kwace briefcase dinan,
ya
mikama khalis briefcase din yakara
goya
Alh duk suka bude baki suna
mamakin
karfin hydar, hydar yadanyi
murmushi
yace muje saina samukushi a mota,
haka
suka jera saida hydar yasashi a
mota
sanan ya juyo sukai musa baha da
khalis
da kuma hydar sanan ya juya dan
yakoma motarshi.
hydar Abj yace dan tsaya, chak ya
tsaya,
hydar Abj yace tnx 4 saving my dad,
hydar yace my pleasure. yacigaba da
tafiya, hydar Abj ya biyoshi yace can
we
be friends?? Hydar yace sure why
not,
Hydar Abj yaciro card dinshi yabama
hydar, shikuma hydar ya ciro nashi
card
din yabama hydar Abj.
Hydar Abj ya kalli card din yace
wow!
So u are a captain?? Kasan wani
abu
kuwa bakai kama da dan nigeria
ba??
But hw come kuma kazama sojaa a
Nigeria?? Hydar yay murmushi yace
is a
long story friend kabari saimun
zauna,
all i can tell u is my biological dad
is a
nigerian. suka kara sallama hydar
yace
bari naje na sami khalis a car.
Daga kafan da hydar zaiyi yatafi
wurin
motanshi yaji jiri na dibanshi, wurin
da
mai gadi ya tokareshi yay mishi
wani
irin zafi tareda rikewa, hydar Abj shi
dama yariga ya juya baisan halin da
hydar ke ciki ba, Alh lamido
dayariga
yadan farfado saboda taimakon
gaggawan da khalis yabashi shine
yataba
khalis yace khalis yaron daya
taimakaen
zai fadi.
Khalis yafito daga mota yacema
hydar
dake kokarin bude mota ya shiga
yace
hydar mutuminchan zai fada kaman
yana ganin jiri, sa sauri sukai kan
hydar
amma kafin su kai hydar ya fadi a
wurin sumamme hanuwannshi na
rike
da abun.
Alh lamido dabaida ishesn karfi
shima
yafito daga mota yazo yasamesu,
ganin
inda hydar yarike yasa Alh buga
salati
INNALILLAHI Wa innailahi raji’un!!
Hydar da khalis suka juyo suka kalli
Alh,
Alh yace kutashi musashi a mota
mutafi
dashi gidanmu khalis ka dubashi,
Allah
yasa basuyima wanan yaron illaba.
Hydar yace dad wani illa kuma?? Alh
yace garin taimakona daya daga
cikin
mugayen mutanen ya tokareshi a
agabanshi sosai wlh, arude hydar da
khalis suka kaishi motansu, khalis
yaja
motan da sauri, shikuma hydar Abj
yafito yaja motan hydar suka
tafiiiiiiii�.
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
3�8�
suna kaiwa gida Alh yace ashiga da
hydar dakinshi, hj benazir tafito
arude
tana maiya faru?? Alh yace zakiji
komi
nan da gobe hydar da khalis suka
kwantar dashi kan gadon Alh sanan
kowa yafita daga dakin akabar daga
khalis sai hydar nijar.
Khalis ANDROLOGIST ne (likitan
maza ).
Ya dade akan hydar yana dubashi,
daga
baya yamashi allurai yasamai drip
yafito
daga dakin. kana ganinshi kaga
alamun
tashin hankali akan idonshi.
Alh lamido yafara mikewa yace
meke
damun yaron khalis?? Khalis ya
share
gumin dake keto mishi tareda yin
shiru,
Alh yace kamin bayani mana meke
damun shi?? khalis yay gyran murya
yace dad adan binciken danayi ya
nunamin yaron yasami matsala da
TESTICLES dinshi, sanadiyar bugun
wajen da akayi� Saikuma yay shiru,
Alh lamido yace sooo?? Khalis yace
am
afraid to tell u dis dad, da kyar in
yaron
nan ya iya samun HAIHUWA!! Alh
yace
INNALILLAHI shikenan najama yaron
mutane, hydar shima hankalinshi
yatashi.
Khalis yace dad banda garanteen
bazai
iya haihuwaba danni ba Allah bane
but
all wot i can said is TESTICLES
dinshi
yasamu matsala bazai iya secreting
enough sperm dazai bada baby ba.
Idon Alh lamido yacika tafff da
hawaye,
wani irin kaunar hydar yaji Allah
yasamai, in sha Allah kuma zai
nemanma hydar lpy.
Khalis yace nan da gobe zai tashi in
sha
Allah.
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
3�9�
Washegari da safe duka family
antaru
da dakin Alh lamido cikinsu harda
teema, Alh yay gyaran murya ya
dubi
matarshi hj benazir yace wifey kina
ganin mufadamai abunda ke
damunshi
idan yatashi?? Hj benazir ta gyara
zama,
tareda gyara zama glass din idonta
tace
husby yes yaron have d right to
know
what is wrong with him, Alh yace
tom,
ya kalli hydar da khalis yace kufa
mekukace? Sukace mum is
absolutely
right dad, gwara yasani�. Wayan
hydar
sukaji yay kara babu wanda ya
dauka,
anata kira, ana uku ne Alh ya
mikama
hydar wayan yace gashi sa’a
loudspeaker ka amsaa.
Wata zazzakar murya, mai shegen
dadi
sukaji tace yaya hydar, kazo asibitin
Dr
ya nemanka, kuma ummi taji sauki
sosai
itama tanata tambayarka, i think
za’ayi
discharging namune, hello yaya
hydar
kanajina?? Alh ya dagama hydar kai
alamun ya amsata.
Hydar yace ba yayanki ke
maganaba,
yayanki yadan samu matsala,
zulaihat
tace wayyo Allah maiya sami yaya
hydar?? Hydar yace bawani matsala
bane yanzudai fadamin wani asibiti
kuke zanzo, ni sai muyi maganan,
cikin
sheshekan kuka tace AMAZING
GRACE
ne, hydar yace to kidena kuka
ganinan
zuwa, tace toni mezan cema ummi
na??
Hydar yay murmushi hakanan yaji
yarinyar na burgeshi yace kicemata
hydar na zuwa tunda bata da lpy
karki
fada mata komi tace to sanan ta
katse
wayan.
Hydar yace dad zanje hospital din
dama
anan sojaa abokina aka kwantar da
yarinyar daya tsinta a nijar kuma
naimai alkawari zanzo na dubasu…�
Bai karasa maganan bane saboda
yaga
hydar na motsi, hydar kallonsu yake
daya bayan daya Alh lamido ne
yafara
matsowa kusa dashi yace dana
katashi??
Ka ganeni kuwa??
Hydar yadanyi murmushi yace yes
sir, i
recognize u sir, but maiya kawoni
nan??
Alh yace ga bayi kaje kai wanka
tukun
idan kafito mayi maganan hydar
baiyi
musu ba ya shiga bayi hakanan yaji
yanajin kunyar mutumin.
Alh ya kora teema, idris da isya
waje, ya
rage dakin daga hj benazir,sai hydar
da
khalis dakuma dad.
Hydar yafito ya zauna ya gaishe
dakowa
a falon, hj benazir tace nakawoma
abinci?? Murmushi yayi yace no
ma’am,
bana breakfast .
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
4�0�
Alh yace hydar inaso ka gafartamin,
dan
nasan kome yafaru dakai nine
sanadi,
hydar yay shiru kanshi akasa, Alh ya
cigaba yace jiya bayan ka suma
muka
kawonan gidanmu, nacema khalis
dana
yadubaka, sakamakon daya bamu
shiyafi
komi tadamin da hankali, hydar har
ilayau kanshi akasa.
Alh yace sakamakon da muka samu
shine bazaka iya haihuwaba!!
dummm
dumm hydar yaji gabanshi yafadi
amma
bai dago kanshi ba, Alh yace Hydar
kayakuri dan Allah nasan nina jama.
Hydar yay shiru batare daya dago
kanshi ba, Alh ya matso kusa da
hydar
ya dago kanshi yace hydar say
something, shirunka na azabtar
dani,
am feeling guilty, hydar idonshi ya
cika
da kwalla sosai murya narawa yace
sir
am scared, sir wlh tsoro nakeji, Alh
cike
da rashin fahimta yace tsoron me
hydar??
Hawayen daya cika idon hydar ya
zubo
yace tsoro nakeji idan matana tasan
inada matsalan nan tace bazata
zauna
daniba, sir if dat happen i will just
die,
cos i can’t leave without her, she is
my
everything, hawaye ya gangaro
idonshi.
Alh ya dafa kafadanshi yace be a
man,
be strong we all promise u kafin
matarka tasan da matsalanan ka
warke,
Hydar Abj ya dawo kusa da hydar
shima
ya dafashi, khalis shima ya dawo
kusa
dashi ya rikemai hannu har hawayen
idonshi suka dena zuba.
Hydar Abj yace dama kanada mata
ne??
Hydar nijar yace eh inada mata,
khalis
yace to ina take?? Hydar nijar yace
tabata, bangantaba, hydar Abj yace
hw
com?? Ya akayi kanada mata kuma
tabata baka gantaba??
Hydar yace is a long story all i can
tell u
now is matana na kama da wanan
ya nuna khalis, kowa yajuyo yana
kallon
khalis.
Hydar yace duk lokacin dana
kalleshi
saina tuna da matana�
[2:39AM, 3/5/2017] �+234 803 052 4904�: 💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
4�1�
Khalis yay murmushi yace inda ace
lil sis
bata rasuba da sainace itace hala
matar
taka, amma nasandai hallitan Allah
ne,
dama hausawa sunce kowa
aduniyanan
bibbiyu ne, akwai irinka mai kama
dakai awata kasa.
Hydar nijar yace hakane, yamike
tsaye
yace bari naje asibiti ummi na
ankwantar da ita, hj benazir tace
hydar
kabari duk mubika mu gaida
mamanka,
hydar Abj yace nima abokina na
asibiti
ya tsinci wata yarinya batada lpy
duk
saimu tafi tare mudubasu, haka
ilahirin
family suka dunguma harda su
teema
aka tafi asibitin.
A haraban asibiti suka hadu da
sojaa,
soja ya gaisa da kowa, ya rungume
hydar
Abj yace mutumina kai fresh fa.
yace
kuzo muje farida na tare da yarinyar
abinci take bata, ni nafito siyo mata
maganine. hydar Abj yace bari
mufara
duba maman abokina sai muje soja
yace
ok muje tare mana. sukaje dakin
Maman
hydar.
Zulaihat na ganin hydar ta taso da
gudu
ta rungumeshi tana kuka, ya
bubbugi
bayan ta yace am ok yanzu ai, ummi
sai
hira take da hj benazir kaman sun
dade
da sanin juna, yayinda teema anga
kawa kakkyawa buzuwa aka makale
ma
zulaihat, hydar Abj sai satan kallon
zulaihat yake.
Duk ana zaune ana fira Dr ya shigo
yabasu sallama, Alh shiya biya bill
hydar
zaiyi magana Alh yace shiii daga
yanzu
kai danane, ummi ma sai godiya
take, hj
benazir da teema suka taya zulaihat
hada duka abubuwan dasuka zo
dashi
asibitin har mota suka rakosu ummi
da
zulaihat suka shiga mota suka
zauna.
hydar yace ummi bari nadan bisu
mugaida wat mara lpy, ummi tace
to.
Sojaa na gaba ilahirin family din
tareda
hydar nijar na binshi a baya har
room
29. ganin number dakin yasa gaban
hydar fadi dan yasan rana 29 ga
watan
agusta yataba haduwa da
KHALEESAT.
Gaban hydar ya tsananta bugawa
lokacin da Sojaa ya bude kofan
dakin
suka shiga tareda sallama mezasu
gani…�.. .. �.
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
4�2�
Gani sukayi gadon wayam, ba kowa
adakin, soja yace ku shigo ciki mana
ku
zauna, sun shiga wankane halan,
duk
suka shigo, hydar nijar wani irin
sanyi
yaji yana shiga jikinshi dabaisan
dalilinsaba,ba’a kunna Ac ba, ko
fanka
ba’a kunnaba amma amma ya rasa
maisa wanan sanyi ke ratsa jikinshi.
Soja yatashi yaje gaban bayi yace
farida
da baki a dakinfa inkun gama
wankan ki
fito kidau kayanta kafin kifito da ita,
tace to honey.
Hydar nijar ganin shiru shiru gashi
yabar su ummi a mota yasa ya mike
yace
sir i have to go, kaduna is a long
journey
kuma nabar ummi a mota, Alh yaja
kunnenshi yace am not sir, am ur
dad,
Hydar yay murmushi yace to dad,
yaje
wajen hj benazir yace mum natafi
tace
to dana Allah kiyaye hanya. yay
musabaha dasu hydar sanan yayma
teema bye bye, itama da
murmushinta
tamayarmai haryakai bakin kofa zai
fita
yaji anbude kofa…� Wani irin sanyi
wanda yafi nada ya kara shiga
jikinshi
wanda yasa saida ya busar da iska,
da
sauri ya daga kanshi ya kalli kofan
da’aka bude saiyaga wata
kakkyawan
matace tafito gaisheta yayi ta amsa
tace
baza ka tsaya ku gaisa damai
jikinba??
Yace wlh sauri nake nabar ummi a
mota
tace gaskiya yi sauri babu kyau
shanya
uwa yasakai yafice, tareda mamakin
maisa yakejin sanyi acikin dakin.
Farida ta gaida su Alh da kyau
sanan
tadau dogowan rigan khaleesat na
atampa pink takoma bayin, saida
tasama
khaleesat kayan, khaleesat tace
anty
farida nagode, farida ta shafi gefen
fuskarta tace nace kidenamin
godiya, ta
gungurata akan keken guragun
datake
kai dan haryanzu ta~ta~ta take
tafiya
daya biyu saita fadi dan
kasusuwanta
basu riga sun fara aiki dukaba.
Duk suna zaune kowadai yakosa
yaga
mara lafiyan, dad da mum sunata
hira
sama sama, yayinda hydar da soja
suma
suna hiransu, khalis ne ke danne
danne
waya danshi haka Allah ya yishi
baida
magana shiru shiru ne, jin karan
anbude
kofa yasa kowanensu ya dago
kanshi
dan yaga mara lafiyan daza’a fito da
ita
daga bayi,
Khaleesat sukaga farida na
gungurowa a
keken guragu, kowanensu yakara
goge
idonshi dan gani sukeyi kaman a
mafarki, farida tace Alh ga maijikin
nan
tafito, saidai fa ba ganinku takeba
dan
makauniyace.
Alh bakinshi yana rawa yace
k..haa�
lllee…sat.. Khaleesat kece ko
kuma??????
yama kasa karasa maganan saboda
kuka
dayazomai.
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
4�3�
KHALEESAT jin muryan dad yasa
tace
dad is dat you?? Ina kake? dad wai
plz
mafarki nakene? ba muryan dad
baffana najiba?? Kokarin tashi tayi
daga kan keken da kyar ta mike
tsaye,
lalube take da hannu tana dad ina
kake?? Hawaye na zuba daga
idonta,
taku daya biyu a na ukun dazatayi
tayi
kasa zata fadi da sauri dad ya tarota
tafada jikinshi, ya shafi gefen
fuskanta
yace jidda ganinan, nine, baffan
kine,
wani ihu tayi mai hade da kuka,
dakuma
murna ta kankame dad tace dad ya
akayi kasan ina nijar?? (Dan ita
haryanzu batasan tana abujaba ),
kafin
dad ya amsa tambayan tace dad ina
mum??
Hj benazir da hawaye yagama wanke
mata fuska maiya dawo da
khaleesat
makauniya?? tace jidda ganinan tare
da
rike hanun khaleesat da sauri
khaleesat
ta rungumeta tana mum i missed u
alot,
hj benazir kuka takeyi bana wasaba,
khaleesat ta dago kanta itama cikin
hawaye tace mum ina yaya ishak??
Da sauri ishak yazo inda take ya
rike
kafadanta yace khaleesat ganinan,
shima
kuka yake khaleesat ta rungumeshi
tana
kukan murna, ta dako kanta tace
ina
yaya idris??
Idris yazo yarike hanunta yace
khaleesat
gani rungumeshi tayi tana kuka
sanan ta
dago kanta tace ina yaya hydar??
Hydar da hawaye ya wanke
fuskanshi ya
rungumeta tsam tsam a jikinshi yace
ganinan little pumpkin, itama kuka
take
takara kankameshi jin yafara
shafamata
baya yasa ta tuna tanada aure ta
kwace
jikinta da sauri tana hawaye tace
yaya
hydar ina teema na??
Teema cikin wani irin bala’in kuka
tazo
da gudu ta rungume khaleesat
tabaya
tana kuka sosai sama dana kowa a
dakin, khaleesat ta juyo ta
kankameta.
sojaa da farida sudai sun shiga
duhu
suna gefe.
Khaleesat ta dago kanta tace teema
where’s my chuchu?? Teema cikin
sheshekan kuka tace tana gida,
Khaleesat tace ina YAYA KHALIS??
Teema tace gayican, khaleesat tace
kaini
wurin yayana, teema ta rike
hanunta,
khaleesat tafiya take kaman mai
koyon
tatata, kafanta rawa yakema sosai,
dan
karfin datake dashi yakusa karewa,
Teema ta kaita gaban khalis wanda
kukanshi yafi na kowa adakin majina
taff a hancinshi, idonan yay jajur,
teema
tace gashinan agabanki.
Khaleesat daga hannayenta biyu tayi
tana shafan fuskanshi, muryan na
rawa
tace yaya khalis dena kuka, ta
sharemai
hawaye am back, wani irin runguma
khalis yay mata ya fashe da kuka
banawasa ba kaman mace, itama
kukan
khaleesat tafashe dashi, babu
wanda yay
yunkurin lallashinsu saboda ansan
mesukema kukan.
Da kyar khalis ya iya controlling
hawayen idonshi yashare na idon
khaleesat, kokarin faduwa take
saboda
tagaji da tsayuwa ya rike da sauri
ajikinshi, teema da sauri ta gunguro
kekenta khalis ya daurata akai.
Tsugunnawa yayi agabanta ya Rike
gefen fuskanta yace lil sis maiya
sameki??? Ciwon me kikayi haka??
Where have u been all dis while??
Ya
akayi kika dawo MAKAUNIYA???
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
4�4�
Khaleesat kuka yaci karfinta tama
kasaba khalis amsa, kowa ya nemi
waje
ya zauna danson jin maizatace.
Khalis
ya dago kanta ya share mata
hawaye
yace lil sis kukan ya isa haka tell
me
maiya sameki??maiya dawo dake
makauniya??
Khaleesat tasa hannu ta share
hawayen
idonta tace bayan school bus ya
saukeni, naja box dina na shigo
cikin
gida, abu nafarko daya faraban
mamaki
shine babu mai gadi, securities ma
duk
bangansuba nacigaba da tafiya na
bude
kofan falo na shiga.
Kuka yaci karfinta tadaura hanunta
biyu
akan na yaya khalis dake kan
fuskanta,
tace yaya dey murdered our parents,
kashesu yayi agabana, kowa na
falon
saida yadago kanshi ya kalli
khaleesat a
firgice. tace yaya dad took his last
bullet
in front of me, dad yay numfashi shi
na
karshe agabana batare da mutumin
ya
barni naje nataba dad ba. Murya
chan
kasa tace dey shoot dad and mum
agabana, i was helpless, powerless,
ban
iya tabuka komiba na ganin na
taimaki
iyayenaba har suka mutu agabana.
khalis kokarin rike kukanshi yake
amma
yakasa, kara fashewa yayi da kuka
hydar yataso ya rikemai kafada yana
girgizamai kai,shima idonshi cike da
hawaye.
Khaleesat tace mutumin yazo
gabana
yasa aka rikeni gam, yadauko
shaltos,
saikuma tayi shiru tareda sauke
ajiyan
zuciya.
Tace yaya bantaba going through
azaban
danai going rananba tunda mum ta
haifan, dauko shaltos yayi, ta rike
hanun
khalis gam, tace yaya yasa aka
budemai
idanuna da kyau ya fesamin a idona
yaya, i screamed, i hala, i shout, but
no
one was dr to help me. Teema
fashewa
tayi da kuka tafada jikin mum dinta
benazir wanda itama kuka take,
farida
ko kuka take ba’a magana sojaa
idonshi
yay jajir.
Khalis kukanshine worse, khaleesat
tacigaba daga lokacin ban kara
sanin
inda kaina yakeba, sai alokacin
dasuka
kaini nijar zasu jefani cikin rijaya,
tasaki wani kayatachen murmushi
tareda cewa,
Allah send me a guardian angel, my
saviour,d only man dat help me
without
asking 4 anything in return, my one
and
only yaya HYDAR HUNTER!!! Ta
sauke
ajiyan zuciya, wani siririn hawaye ya
sauko daga idonta tace, shiya
taimaken,
ya kwaceni daga hanunsu, yakaini
gidansu shida iyayenshi suka cigaba
da
kula dani, mamanshi tacigaba da
kula da
idona harya washe cos da yafi haka
worse…�.kuka yaci karfinta.
Khalis ya dago kanta cikin kuka
yace
khaleesat waye ya kashe
iyayenmu???
Waye ya kashe miki idanu?? Yanda
jikin
khaleesat yafara rawa yasa kowa
yakoma kallonta tace no yaya, i
can’t tell
u, tsoro nakeji, banason ya kashe
ku
kuma, bazan iya rayuwa bakuba.
Khalis ya rike hanunta gam yace
khaleesat nai alkawari bazamu bari
yay
miki ko mu komiba, kifadinmin
wayeshi
cos he have to pay, dole mubima
iyayenmu hakkinsu
Khaleesat tafara kuka sosai tace no
yaya
tsoro nakeji, kona fada bamu da
proof,
inma akwai proof kokuma wanda zai
iya
testifying a court mutum dayane cos
shine yaga fuskokin wayanda suka
kusa
kasheni, khalis yace waye?? Tace
yaya
HYDAR HUNTER..
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
4�5�
Khalis yace inhar hakane dole na
nemo
hydar hunter duk inda yake, i will
go to
nijar dakaina na nemoshi, but
khaleesat
u have to tell me waya kashemana
iyayenmu??
Khaleesat jikinta yahau rawa tafara
no,
tana kokarin jaa baya, yaya inna
fada
zai iya kashemin kai, no bazan
fadaba,
khalis idonshi yay jaa yace
khaleesat u
have to, dole kifadanmin, dad ya
taso
yace khalis karkai forcing yarinyar
nan,
bata riga tagama warkewaba, dont
pressure her too much, dad ya
tsugunna
yace khaleesat fadamin waya
kashemin
kanina da matarshi??
Khaleesat cikin kuka tarike hannun
dad,
tace dad all i want now is to be
happy,
banason nakara rasa wani daga
cikinku,
tace dad u trust me right?? Yace eh
khaleesat, tace den trust me when i
tell u
keeping my mouth shot is d best,
hakan
zaisa na tsira kuma ku tsira, dad
abunda
nasani shine inhar nafadi wani abu
gabaki dayanmu xai iya halakamu,
but
akwai Allah kisan kai yayi tun kafin
yabar duniya Allah zai binma
iyayena
hakkinsu� Dr ne yashigo dakin yace
visiting hours are over. Hakanan
kowa
ya mike yafita.
Dad dasu khalis da hydar tareda
sojaa
sukabi Dr office dinshi, dad yace Dr
inaso ayimana transfers zuwa d
best
asibitin ido akasar waje dan nema
mata
lafiyan ido.
DR ya sauke glass din idonshi yace
Alh
akwai brother na a England yana
aiki a
wani asibitin gyara ido zan turaku
wajen jibi saiku kushirya zuwa
England
dad ya dinga godiya.
[2:44AM, 3/5/2017] �+234 803 052 4904�: 💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
4�6�
Hydar sun koma kaduna ya ajiye su
ummi agida shikuma ya koma
barrack,
gabaki daya hankalinshi yaki
kwanciya
duk lokacin daya tuna matsalanshi,
yakuma tuna khaleesat sai
hankalinshi
yatashi.
Wani abokinshi Mansur, sojaa ne
amma
shi likitane yatafi wurin shi hydar
yafadamai komi, Dr mansur ya duba
hydar sosai, yace there’s a
possibility
zaka iya warkewa, zakuma ka iya
haihuwa but it depends on yanda
testicles din zai iya secreting sperm
inkai meeting da wife naka hydar.
amma
dole saikana shan magani., yay
prescribing wasu drogs hydar ya
dage da
shansu yakuma cigaba da aikinshi
yayinda khaleesat ke ranshi daram.
ABBAN CHUCHU ya shigo dakin
chuchu
da sauri saboda wani ihu dayaji tayi,
tana ganinshi ta katse wayan ta taso
da
sauri ta rungumeshi tana dad am
very
very happy today. tasakeshi tana
tsalle,
dad yace can i know d reason??
Cikeda murna tace dad anga
khaleesat
yanzunan temimeyi ke fadamin,
kirjinshi ya buga dammm ya kwalalo
ido, chuchu ta yamutse fuska tace
saida
fa makauniya tadawo, dad kasan
maiyafi
ban mamaki kuwa?? Tsoro yahanata
fadan wanda ya kashe mum da dad
dinta.
Take abban chuchu ya sauke ajiyan
zuciya, chuchu tace wlh dad abun
yaban
haushi khaleesat dama tun muna
yara
duk tafimu tsoro, khalis da dad
sunyi
sunyi tafada taki wai tsoro takeji zai
iya
kasheta koya kashesu, but u know
something dad?? Wlh innaje zansata
saita fadamin.
Abban chuchu yace ke chuchu tunda
taki
fada ki kyaleta mana, ba’a
takuramata
ai kidaije gidan kuyi hira kyazo
kiban
labarin komi, chuchu tace dad plz
xanbisu england din kaji?? Yace to
to
shikenan nima zandanyi tafiya yau
inkinje ki kwana a gidan ma.
Chuchu tace dad wai yaushe zaka
kara
aure?? Tunda mum tarasu kaki
aure??
Yay murmushi yace very soon
daughter
yanzu sauri nake dole nafita bai jira
maizatace ba yafita daga dakin.
Chuchu tace dad reaction look soo
strange, ta tabe baki tace who
knows y,
ta shiga wanka agurguje dan ta tafi
asibitin ranan ita da khaleesat sunci
kuka.
Khaleesat ta kalleta azuciyanta tace
friend bazan iya sa babanki a prison
ba
kodan yanda kike sona, i can’t hurt
u lyk
dat, bazanso zumuncin mu yabaci
ba,
duk randa nafada nasan kowa na
family
na will hate u, bancin nasan cewa a
child is not to blame 4 his parents
wrong
doings……�
HYDAR NIJAR na zaune akatafaran
office dinshi wayanshi yay kara bai
dagaba saboda baisan number
dinba, a
kira na 4 ne hydar ya daga.
Hydar Abj yay dariya yace bafa asan
sojaa ya tsoron dauka new number
ba,
hydar yay murmushi tare da cewa ya
kk
friend?? Hydar Abj yace sorry wlh
ban
kirakaba since I’ve been busy
kanwarmu
KHALEESAT tadawo, yanzu haka
gobe
zamu kaita england dan awanke
mata
idoo. ..💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
4�7�
Gaban hydar yafadi dummmm, hydar
Abj ya cigaba da magana friend wlh
inason khaleesat sosai,bazan iya
rayuwa
babu itaba, yanzu nasan dazaran
idanun
sun warke dad zai hada bikinmu
dana
teema,bikin teema saura 1 month.
wlh
friend inasonta sosai, tun tana yar
karama nake sonta.
Hydar yay shiru, gabanshi na
faduwa,
wacece wanan wanda sunanta daya
da
matarshi??kuma itama makauniya??
addu’a yahauyi a zuciyarshi Allah sa
ba
khaleesat dinshi bace.. hydar Abj
yace
friend are u dr?? Hydar ya sauke
ajiyan
zuciya yace ina jinka. Hydar Abj
yace
idan antashi bikin kaini babban
friend
dinafa, hydar yace tom shikenan
yanzu
gobe zaku tafi?? Yace eh, hydar
yace tom
shikenan inkun dawo zanzo
nadubata,
Allah yakuma kara sauki. hydar Abj
yace shikenan bye.
Gabaki daya hankalin hydar yatashi
anya kuwa wanan khaleesat dinshi
ce??
Yace no, ba ita bace, Dan yasan
khaleesat dinshi zata fada tanada
aure,
yace no way dankawai wanan
makauniyace bai nuna cewa
khaleesat
dina bace, amma yanzu koma
menene
insuka dawo zanje na ganta.
Ayaune jirginsu yadaga zuwa
england
dad,mum,hydar,khalis
teema,chuchu, da
farida duk saida suka bita har
England
din, wani babban asibiti suka kaita
suna
zuwa likitoci suka fara duba idon
inda
suka bama su dad tabbacin idon zai
bude but dole a wanke idon wanda
jibi
zasuyi mata dad suka biya kudin
komi
sukabar matan a asibiti sukuma
suka
fita dan neman hotel dazasu sauna,
dan
asibiti sunce mutum daya zasu bari
ya
zauna da mara lafiyan.
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
4�8�
Abban chuchu zaune akatafaren
office
dinshi waya yake ranshi abace, yace
nabaka nanda 2 weeks duk inda
kake
kazo gidana ina nemanka kanajina
ko??
Mai gadi yace yes oga zanzo. ya
katse
wayan yana huci.
Maisa mai gadi zaimai karya yace
khaleesat ta mutu?? Yanzu gashi
tadawo
she’s now a threat to him, duk
randa
tabude bakinta yabani, yadafa
kanshi
yace ohhhhhhhhh I’ve to do
something,
dole nai wani abun kafin ta tonamin
asiri dole nai wani abun…�
Yau satinsu khaleesat daya a
England
jiya akai mata operation din, inda
aka
ciro idanun aka wankesu tass, duk
wani
chemical din shaltos din dake jikin
kwayan idon saida aka wanke sanan
aka
maida cikin idonta aka kulle idon
yanzu
ance jibi za’a bude idon, kowa
addu’a
yake Allah sa idon ya gyaru.. �
Alh, hj benazir, farida dauke da
marwan
tana bashi indomie, sai khalis gefe
yana
danna waya cikin babban falon
dakin
dasuka dauka a hotel, hydar Abj ne
ya
shigo da sallamanshi ya gaida
kowaa
yazo ya zauna gaban mum da dad
yace
dad inada magana.
Dad ya gyara zama yace inajinka,
yace
dad dama inason kabani auran
khaleesat ne, kuma zanso ahada
bikin
dana teema tunda nata saura sati
uku
yanzu plz dad, kowa kallonshi yake
hatta
khalis kallonshi yake�..
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
4�9�
Dad da murmushi a fuskanshi ya
shafa
kan hydar yace hydar am very happy
da
zaka kulla wanan zumuncin, zanfi
kowa
murna idan khaleesat ta dawo
matarka,
hankalina zai kwanta saboda nasan
zaka
kula da ita amma bazan ma
khaleesat
doleba inbata sonka.
Kaje ka nemi soyayyarta inhar ta
aminta
dakai saina baka ita ahada auren
dana
teema kajiko?? Da murmushi a
fuskanshi
yace to, ya juyo ya kalli khalis
wanda
murmushi yake ya dagamai gira,
tashi
yayi yafita wani babban shago yaje
yasiyo zoben diamond acikin yar
karaman akwatin, yakoma gida.
Tunda sassafe kowa ya shirya aka
tafi
asibiti danyau takasance babban
rana ga
khaleesat dakuma kowa na family
din.
Duk suna dakin yayinda chuchu da
teema nakan gado kusa da
khaleesat.
Chuchu na satan kallon khalis kadan
kadan, arayuwanta Allah ya jarabeta
da
mugun son khalis amma koda wasa
bata
taba bari ya ganeba, gaisuwa kawai
ke
hadata dashi danshi dama baida
magana.
Duk suna zaune saiga Dr ya shigo
dakin,
Dr ya kalli khaleesat yace my patient
are
u ready 4 today??? Cikin murna
tace yes,
teema da chuchu suka sauka daga
kan
gadon, likita yazo ahankali yake
warware farin kyallen da aka rufe
idon
khaleesat dashi, kowa gabanshi
faduwa
yake, saida Dr ya warware tass
sanan
yacema khaleesat open ur eye,
ahankali
khaleesat tafara
bbbbbuuuuuddddddeeeee,
iiiidddaaaaannnuuuunnnn,
nnnnaaaattttaaaaaa.
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
5�0�
Kallon yan uwanta takeyi batare
datai
motsi ba, saikuma tunanin hydar
yafado
mata taso ace duk randa idanun nan
nata zai budu ya kasance shine
mutum
na farko dazatai tozali dashi.
Khalis yazo gabanta ya tsaya da
alamun
damuwa a fuskarshi yace lil sis kina
ganina kuwa?? Shiru tayi kaman
batajishiba batare da yay
tsammaniba
yaji tayi wani ihu ta rungumeshi
tana
yaya i can now see all of uuuu,
kowa
murna yake yana hamdala khalis ya
kankameta yana murna sosai.
Sakinshi tayi taje ta rungume dad
tana
murna ta rungume mum tana
murna, ta
rungume teema da chuchu suna
murna
harda tsalle, tasakesu taje ta
rungume
hydar yawani matseta sosai yana
mata
wani irin kallon soyayya da sauri ta
fizge kanta. sanan takoma wurin
wata
mata yar kakkyawa fara wanda ita
kadaine bata saniba a dakin,
Ta tsaya agabanta ahankali
khaleesat
tace anty farida ko?? Farida hawaye
ya
gangaro daga idonta tace eh nice
khaleesat, khaleesat ta rungumeta
sosai
tace anty farida nagode sosai Allah
biyaki abunda kikamin ta saketa ta
tsugunna tadau marwan tana mishi
wasa, Dr yace my patient wot about
my
hug?? Khaleesat tai murmushi
tareda
noke kai ta saramishi tace dis is 4 u
Dr
kowa yay dariya adakin, DR yace
zamu
riketa nayau but gobe inhar babu
wani
matsala saimu sallameku.
Saida komi ya lafa ana zaune a na
fira
yayinda marwan ke jikin khaleesat
tana
mai wasa dan Allah ya zuba mata
son
yara.
Hydar ne yaxo ya tsugunna gaban
khaleesat ya ciro akwatin zoben
daga
aljihu riganshi, dakin akai tsit.
Cikin murya mai taushi da dadi yace
will
u marry me my little
pumpkin?????????
�..gaban khaleesat yace
dummmmm,
dole yau susan koni wacece�.
[2:51AM, 3/5/2017] �+234 803 052 4904�: 💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
5�1�
Hydar yace little pumpkin tun kina
yar
yarinya nake sonki, bansanar dake
bane
saboda baki gama karatu ba,plz
khaleesat marry me,i promise to
keep u
happy all ur lyf, khaleesat hawaye
ya
gangaro daga idonta, Hydar yace
say
something little pumpkin.
Khaleesat saida taci kuka sosai,
kowa
kallonta yake adakin sanan ta dago
kanta ta kalli hydar dake kneeling a
gabanta, tace yaya hydar am sorry
but
bazan iya aurankaba, saboda ni
matar
aure ce, ni matar wani ne.
Khalis yace wott??? Dad yace wot
are u
saying khaleesat?? Teema da
chuchu
kallonta suke dan neman karin
bayani,
share idonta tayi tace dad ni matar
aure
ce, matar hydar hunter,yana chan
nijar
yanzu……�.. Nan tabasu labarin
rayuwanta a nijar kaf batare da
boye
komiba.
Hydar ya daka wani uban tsaki
mtsswwwww wanan aure naki ai
auran
kaddarane khaleesat, sadaki dubu
daya
ai ba sadaki bane,kuma ma ya
halasta
kiyi wani aure tunda yanzu rabonki
dashi shekara 5 dayan watanni
batare
da yazo ya neme kiba, dan haka
nothing
change, INA KAN BAKATA (book din
sis
Aj &mss ameera ).,ahada aurenmu
dana
teema, aurenki ba aure bane auren
kaddarane..
Khaleesat tace wlh yaya hydar matar
aurece ni.
Hydar ya daka mata tsawa yace shut
up,
maganan bnxa kenan, ina xaki ga
mijin
bare ki ganesa shekara da shekaru?
Auren dakikayi lokacin kina
makauniya,
ai ya halasta ki yi wani auren, 5
years fa
khaleesat, aurenki auran kaddarane,
ur
marriage is nothing but a filthy
marriage�. Zaiyi wata maganan ..
Dad ya dakamai tsawa yace hydar ka
kiyayeni,nasan u are right ya
hallasta
tayi aure tunda bazata gane mijinba,
kuma shekara5 basa tare,amma
wayace
ma sadaki na karanta?? Dakace
auran
kaddarane kasan me Allah yahada
aciki??? inaso kasani ni uba nagari
ne,
inaba yarana hakkinsu, yajuyo yace
khaleesat “cikin kuka tace naam
dad.
Yasunan kauyen a nijar??tace dad
sunan
kauyen DOSO,kuma kowa na garin
yasan
hydar hunter, dad yace yazo gidan
sauki
nasan kauyen sosai limamin garin
aboki
nane shima asalinshi dan naija ne,
yace
khalis yace naam dad, ka shirya
gobe
bayan an sallamemu zamubi jirgi
zuwa
nijar neman mijin khaleesat kana
jina ko
yace to dad.
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
5�2�
Washe gari da sassafe aka basu
sallama,
khaleesat dai ranan very weak take
addu’a take Allah yasa yaya hydar
ya
yarda yabiyo su dad. Hotel suka
koma
dansu sai gobe zasu koma Nigeria
yayinda su dad da khalis harda
hydar
yabisu suka tafi nijar din.
Koda suka isa nijar dad wurin imam
din
garin ya sauka, imam ya dinga
murna
bayan anci ansha dad yace yaa
imam
munzo garinan neman wani bawan
Allah dake auren yata ne, imam
yace
wane?? Ya sunanshi?? Dad yace eh
to
abunda dai yarinya ta tace ana
kiranshi
dashi a garinan shine hydar hunter.
Imam yay kabbara Allahu akbar, dad
yace lpy?? Imam yace iya sanina
makauniyace kadai matar hydar ko
makauniyar ce yarka?? Dad da sauri
yace eh.
Imam yace wlh tayi sa’an miji, hydar
yarone mai zuciya, ga taimako,
yawan
kyauta ga son addini saikuma
girmama
nagaba dashi. ya auri makauniyar
nan
danya ceceta daga hanun dan sarki
faisol nida kaina na daura mai
auren.
Khalis yace imam ina zamuga hydar
hunter din?? Imam nan fuskarshi
takoma ta bikin ciki da tarin
damuwa,
yace sarki ya koresu sunbar garinan
da
dadewa take wani murmushi ya
bayyana
fuskan hydar harda cewa
Alhamdulillah.
Imam yace lokacin da faisal ya
warke,
yafada ma sarki yarinya ce ta
guntulemai yatsa shine yasa aka
kamosu
amma babu yarinyar ita ta
gudu,saida
akama hydar bulala 50 sanan aka
korasu
daga garinan yazo yamin sallama
amma
bai fadamin inda zasuba.
Dad ya share gumi yace imam yanzu
yaza’ayi da aurenshi dake kan
yata??
Imam yace ai yarka ya hallasta tayi
aure, tunda ba’aga mijin ba tsawon
shekara 5,amma kudan kara koda
wata
biyu ne aga ko zai bayyana kafin
tayi
wani auren.
Kwanansu daya suka bar nijar inda
sukama imam shatara na arziki. sai
naija.
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
5�3�
su dad sun dawo gida da daddare
bayan
sallan isha aka kira kowa falon, dad
yace khaleesat hydar yabar nijar, da
sauri ta dago kanta ta kalli dad
saikuma
takomar da kanta kan kafadar
chuchu
tana hawaye.
Dad yace amma zamu tsaya muga
nan da
2 months inbai bayyanaba zamu
raba
auren kiyi wani aure, munbarma
imam
din nijar sallau indan yadawo nijar
din
afadamin. inhar nanda 2month
mijinki
bai bayyanaba khaleesat zan hada
aurenki dana hydar. Yace teema
kekuma
ki turomin surikin nawa dan za’a
daga
bikinki zuwa wata biyu masu zuwa.
Dad da murmushi a fuskanshi yace
chuchu ke yaushe xakiyi auren?? Da
sauri chuchu ta saci kallon khalis
karaf a
idon khaleesat, ta maida kanta kasa
da
sauri batare da tace wani abu ba.
Teema
tace wlh dad bansan mesa chuchu
bata
kula samari ko kadan, ranan wani
abokin yaya khalis yace yana sonta
amma taki, kuma yanada kirki, dad
yace
chuchu, cike da kunya tace naam
dad,
yace kidena korasu, cikinsu ki zabo
daya
na kirki kinji inyaso dukanku ma
aurar
daku rana daya.
Hj benazir tace ayiriri nadawo
Maman
amare uku, yarana uku zan aurar
rana
daya da sauri suka mike sukabar
falon
suna dariya.
Hydar Abj ke waya yace haba hydar
nijar dad fa na nemanka tuntuni
bakazoba, hydar nijar yace oo friend
aiki sunmin yawa ne but i promise
dis
weekend zanzo, idan nazoma inaso
nasai gida a abujan, hydar Abj yace
saboda me??
Hydar yace saboda in bikinka yazo
bakace saura 1 month ba, kaga
saina
dinga kwana achan. Hydar Abj yace
ga
gidanmu??wai mesa kacika tsoron
mata
ne?? Yay murmushi yace ni bana
tsoron
mata kawai ina taya matana kishin
kainane, kuma kasan lokacin bikine
mata sun cika gidan.
Chuchu yaudai ta shirya dan taje ta
gaida dad dinta tunda shi bai
nemetaba,
da sallama ta shiga falonsu amma
taji
shiru handbag dinta ta ajiye a falo
tayi
hanyar bedroom din dad.
Tun daga nesa taji kaman ana fada,
kanta tasa jikin kofan taji karan mari
tasss, Abban chuchu ya gaurama
mai
gadi mari, yace hw could u betray
me lyk
dat?? Kashemin ka kashe khaleesat
ashe
baka kashetaba, yanzu inta tonamin
asiri fa tace nina kashemata iyaye?,
Nakuma makantar da ita?? Chuchu
kulle
bakinta tayi da duka hannayenta
biyu
wot!! dad shine ya kashe iyayen
khaleesat?but y?mesuka mishi?
Maganan
dataji dad nayi ne yadawo da ita
daga
duniyar tunani,
Abunda nakeso dakai shine nabaka
1
week inaso inji cewa khaleesat ta
mutu,
inaso ka kawomin kanta kafin ta
tonamin asiri gwara na aikata
lahira�
Chuchu ahankali takeja baya tana
hawaye tana no dad, no dad, it can’t
be
u dad, u are not a murder, kafanta
ne ya
zubar da glass cup din dake center
table
jikake ragagassss, wanda hakan ya
janyo
hankalin su Abban chuchu. da sauri
Abban chuchu yadau pistol (karamar
bindiga )yafito daga daki yana zare
ido
mai gadi na biye dashi da tashi
bindigar
jikake tasssss Abban chuchu ya
harbi…�..
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
5�4�
Ya harbi yar aikin gidan,wanda ke
bayan chuchu a tsaye tafito daga
kitchen
ne saboda karan glass din dataji.
afirgice
chuchu tai kanta tana mama, mama
karki mutu plz, Abban chuchu yace
dole
ta mutu dan taji sirrina, zuwa wurin
yayi yakara mata second bullet take
taja
numfashinta na karshe. chuchu
tasaki
wani irin razanannan ihu tasume
warwas a wurin.
Kallon mai gyadi yayi yace kadau
gawanan kajefar a bola, sanan daga
yau
ya zamto a anguwar su khaleesat
kaida
sauran yarana kuke wuni, duk randa
tafito ita kadai ku tabbatar kun
kasheta
kun kawomin kanta, ya mikamai
kudade
da yawa. mai gadi ya saba gawan
yar
aiki a kafadanshi yafita da ita
compound
ya wurgar da ita akasa, bude booth
yayi
yachusata sanan yakoma yaja motan
yabar gidan.
Chuchu bata farkaba sai wuraren 5
na
yamma, tana tashi ta kalli ko ina
taga
adakinta take tafashe da kuka sosai,
muryan dad taji yace welcome back.
Dago kanta tayi ta kalleshi take taji
wani
irin tsanar shi a ranta, tace i hate u
dad,
u are a murderer, ka kashe mutum
agabana, dad ka kashe iyayen my
best
friend, dad ka kashema kawata
idanunta, i hate u and i will report u
to d
police,Ta koma ta kwanta tana kuka
sosai.
Zama yayi kusa da ita yay gyaran
murya
yace chuchu abunda kikaji yau da
wanda
kika gani inaso kiyi pretending
kaman
bai taba faruwaba, ki addana sirrin
babanki, karki bari kowa yaji
sirrinan,
inba hakaba duk wanda kika fadi
mawa
zan kasheshi, kinga kinjama mutane
mutuwa kenan. koda ina kashe
mutane,
ina yine saboda nabaki good lyf, a
luxurious lyf, kema ki shiga jerin
yayan
manya, yayan ministers,kihau mota
mai
kyau, kisa kaya mai tsada,ke kina
ganin
inda ace ke talakace su khaleesat
da
teema zasuyi kawa dake??
Chuchu kome kikaga nadawo yau,
saboda kene, ke kadai Allah yaban,
ke
kadaice yata, ke kadai nake kalla
naji
haske araina, dole nasan yanda
zanyi
nasamu kudi dan nabaki farin ciki
chuchu, yafashe da kukan gulma
yace
chuchu yanzu zaki tonamin asiri ??
Zaki
iya cewa nina kashe dad din
khaleesat?
despite everything i did 4 u
Chuchu?
Chuchu da hannuna na kashe rai
saboda
kawai nasami kudi na kaiki Turkish
international school. Yanzu zaki
iyakai
babanki wanda ya haifeki prison
chuchu????
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
5�5�
Jikin chuchu yay sanyi sosai jin
maganganun babanta, tai shiru,
yakara
narkewa tareda kecewa dawani kuka
sosai yace chuchu answer me??
Yanzu
zaki iya kaini prison chuchu??nina
haifeki, nasai miki kaya nasaki a
school,
inkina ciwo na kaiki hospital,
chuchu
har kashe mutane nayi saboda ke
amma
sakamakon dazan samu wurin ki
shine
zaki kaini prison koo??? Ya mike
tsaye
ya share hawayen idonshi yace
shikenan
chuchu, go ahead am ready ki
tonamin
asiri, ki kaini prison, addu’a na
shine
Allah ya dauki raina wurin, na mutu,
tunda har yar dana haifa bata sona
zata
iya kaini prison. yamike zai wuce
yaji
chuchu takama hanunshi. Wani
murmushi yayi yace yes.. chuchu ta
taso
tana zuwa gabanshi yahau hawaye
yana
cemata let me goo chuchu, u said u
hate
me, so let me go, yace chuchu i
agree am
a murderer but everything i do is to
give
u happiness, �.. Zai cigaba da
magana
chuchu ta taushe bakinshi tana kuka
sosai tace dad i luv u soo very
much.
Taja hanunshi suka zauna akan
gado
tace dad naji nakuma yarda bazan
tonama asiriba, bakuma zankai
karanka
police station ba amma under one
condition, dad ya kwalalo ido yace
uhhumm, azuciyarshi yace wai wace
irin
mayyar yarinya Allah yabanne.
Tace dad zan rufama asiri only if u
promise me bazaka kara kashe
kowaba,
zaka tuba, kuma bazaka kara yima
khaleesat komiba. kakuma koma
islamiyya, kayi aure. Inhar kayi
hakan
nai alkawari bazan tonama asiri ba.
dad
yay murmushi yace i promise u
chuchu,
zan chanza, zan kuma baki mamaki,
yay
mata kiss a goshi sanan yabar
dakin.
Yana kaiwa dakinshi ya share
hawayen
idonshi yace yaro man kaza, anrufe
wanan chapter din kuma. ya kece
dawani arnen dariya taredayin tsalle
yafada makeken gadonshi.
[2:53AM, 3/5/2017] �+234 803 052 4904�: 💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
5�6�
Khaleesat taji chuchu shiru, kuma
tace
mata zata dawo kafin magrib gashi
yanzu har bayan isha bata gantaba.
Daukan wayanta tayi takira amma
chuchu bata daukaba saida
khaleesat
takira sau biyar ne chuchu ta daga
murya kasa kasa tace hello,
khaleesat
arude tace chuchu meke damunki??
Chuchu tace kaina ke ciwo gobe zan
shigo gobe inya sauka. khaleesat
duk ta
damu tace Allah sawake friend.
Chuchu
da sauri ta katse wayan ta fashe
dakuka,
i betray u khaleesat, plz forgive me,
am
not worth a friend to you, i betray
our
friendship tacigaba da kuka, sai
wata
zuciyan tace mata chuchu karki
manta
everybody deserve a second chance,
abunda nayi shine daidai, fatana
Allah
ya yafema dad tunda yay alkawari
baxai
karaba. Haka tasha kukanta har
bacci
yay gaba da ita.
Yau takama Saturday khaleesat na
zaune
dakinta tai shiru bakomi take tunani
ba
sai hydar hunter, kullum saitai
addu’a
Allah ya bayyanashi kafin lokacin da
dad yadiba yayi. tana zaune tana
tunani
taji teema ta dafata, tace khaleesat
kidena yawan tunanin nan nasan
matsalanki.
Khaleesat tace teema inason mijina
wlh,
banason arabamu, ko shekara dari
ne
zan iya jiranshi inhar zai dawo,
teema
bazan miki karyaba banason yaya
hydar
abu, wlh banason aurenshi, tafashe
da
kuka sosai ta rugume teema tace
teema
yaya hydar ya taimaken, ya
kaunaceni
dukda ina makauniya, an harbeshi
saboda ni, ya shiga matsaloli da
dama
saboda ni, teema hydar dabanne a
raina, koda bazai dawo gareniba
aganina hanyar dazan nunamai am
grateful akan abubuwan dayamin
shine
na zauna da aurenshi a kaina har
karshe
rayuwata, teema koda bai dawoba
banason dad yaraba auren, inason
hydar dina, deep down inaji ajikina
zai
dawo gareni very soon�.. Karan
bude
kofa sukaji da sauri ta share
hawayenta
hydar Abj ne ya shigo ya kalleta yay
murmushi yace my luv, keda teema
kutashi ku shiga kitchen ayima
bakona
abinci daga kaduna zaizo, yama
kusa
isowa plz ayi food din yay shegen
dadi.
sukace to yawuce yafita yanama
khaleesat kallon soyayya…�
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
5�7�
Khaleesat ta sauke ajiyan zuciya
tareda
share guntun hawayen dayazubo
mata,
teema tace is ok Khalee, khaleesat
bubbuga kafanta tafarayi akasa tana
kuka sosai kaman yarinya tace
teema ni
mijina nakeso banason yaya hydar
wlh
banason aurenan.
Teema tace khaleesat kiyi hakuri,
kiyita
addu’a ai dad yace sai ancika 2
month
din daidai aranan za’a dauramana
auren, aranan kuma za’a raba
aurenki,
to kinga ki dage da addu’a Allah ya
bayyana shi kafin wa’adin da dad ya
dauka su cika.
Khaleesat tace to, teema tace oya
tashi
muje muyi abincin da wuri, kinsan
yaune nikabas day bikin kawata
MARIAM DANDAWAKI, ustaz zata
aura
wai shine za’ayi nikabas day, kowa
zaisa
dogon hijab,da nikab yau, khaleesat
tace
nidai ban iya sa nikab ba.
Teema tace Allah ya kamaki dole
kisa,zamu biyama chuchu ma,
khaleesat
jikinta yafara rawa, tace a’a ita
zatazo
nan, teema tace lpy jikinki ke rawa
haka?? Khaleesat tai maza ta mike
tace
tashi muje muyi aikin yaya hydar.
Kitchen suka shiga, suna hada
abinci
kala kala, suna cikin girkin chuchu
ma ta
iso sai murna suke sun cika gidan
da
ihu, saida suka gama abincin duka,
inda
khaleesat ta dafa tuwan shinkafa da
vegetable soup. Teema tayi fired
rice
dayaji naman kaji, chuchu kuma tayi
pepper soup na cow head, khaleesat
ta
hada watermelon jus. Suka jera
kayan
abincin a dining sanan suka wuce
dakin
danyin wanka.
Ko wanensu yay wanka cikin English
wears amma suka daura dogon
hijab
dinsu light blue har kasa sanan
suka
daddaura nikab din, tare suka fito
sukaje dakin hj benazir dan mata
sallama, hj benazir tace wai ina
zaku
haka da nikab a fuska?? Sukace
bikin
mariam dandawaki, sai yaba kyansu
take, ta dauko kudi tabasu tace
ayima
amarya siyayya, sukai godiya.
sanan suka fito waje har sun shiga
mota,
chuchu zatai driving, khaleesat tace
laaa
na manta dawayana vari na dauko.
ta
fita da sauri daga motan tayi part
dinsu.
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
5�8�
Daukan wayanta tayi, juyowan
dazatayi
taji wani irin sanyi ya shiga jikinta,
da
sauri ta kankame jikinta, bazata
manta
ba ranan dazata hadu dasu dad
haka ta
dingajin sanyinan, to yau kuma
maizai
faru dayasa takejin wanan sanyi
again??
Ajiyan zuciya ta sauke tareda rike
kirjinta dataji yana bugawa sosai,
tafiya
ahankali take harta fito tsakar gida,
wani irin bugu kirjinta yayi
dummmmmm lokacin da idanunta
suka
sauka kan wani kakkyawan saurayi
na
karshe, ma’aboci tsawo da fadin
kirji,
dan yamafi hydar Abj cika, da kyau
gakuma kwarjini, sajenshi bakin
kirin ya
kwanta lub agefen fuskanshi,
gashinshi
kaman nadan India, sai kyalli suke.
lips
dinshi pink sosai kuma kanana dasu
yana sanye cikin kayan sojoji, take
taji
wani tsoranshi aranta dan
kwarjininshi
yay mata yawa, tare suke da hydar
Abj
sun tsaya wajen gate da alamu su
chuchu
na gaidasu ne.
Cike da faduwar gaba ta sauke
nikab din
fuskarta, tareda daga kafarta tana
tafiya,
amma kwata kwata bata kallon
gabanta
hankalinta nakan wanan matashi
dakema su teema murmushi kadan
kadan mai karamai kyau, ga dukkan
alamu teema barkwanci take musu.
Khaleesat gabanta faduwa yake,
shima
saurayin taga yana magana amma
ya
kankame jikinshi kaman yanajin
sanyi,
tafiya take kaman wanda lakka ya
fashemai aciki.
Jin abu kaman yakushi akan kafanta
yasa ta kalli kafanta karamin
kadangare
ne, kumbanshi ya kama safan
kafanta
gam dan kokarin sauka yakeyi
amma
yakasa.
Wani uban ihu ta doka, wanda
hakan
yasa su hydar suka juyo. wayyo
Allah na
yaya hydar lizard on my leg, hydar
Nijar
ne yafara dumfaro ta, itama tafiya
tafara da sauri, tana jijjiga kafanta
ko
kadan garen zai sauka, kuka take
sosai
dan khaleesat dama tun tana
karama
batason kadangare da bera, tsoro
suke
bata.
bata ankaraba kawai tajita tafada
kirjin
hydar nijar!!!
shikuma wani irin shock dayaji da
rest
of mind yasa yasaka hannayenshi
biyu
yakara janyota jikinshi, khaleesat
itama
kankameshi tayi tace wayyo lizard,�
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
5�9�
Kankameshi tayi sosai ta kulle
idonta,wani ajiyan zuciya tasaki,
hakanan saitakeji is she now safe,
duk
wani damuwan datake ciki ya yaye.
Hydar nijar yakama kafannata,
ahankali
ya cisge lizard din daga jikin safan
kafanta wanda haka yasa tasaki yar
kara tareda kankameshi. hakan yasa
hydar yaji wani yarrr ajikinshi,
mikewa
tayi, shima ya mike ya kafeta da
ido,
yanaji kaman ya cire nikab din yaga
fuskan wanan yarinyar dayaji kaman
sonta ya shigeshi at once, khaleesat
kuma takafeshi da ido jitake kaman
ta
sanshi, kaman ta taba rayuwa dashi.
Idontane yakai kan hydar Abj dake
bayan hydar nijar ya balla mata
harara,
kallon hydar nijar tayi murya ciki
ciki
tace tnx sanan ta wuce ta shiga
mota
chuchu sunata mata dariya mai
tsoron
lizard takama ta kankame bakon
yaya
hydar, sai dariya suke mata.
Hydar Abj yace sorry friend itace
khaleesat din wanda zan aura yanzu
bikin ma saura 3 weeks, wlh tacika
tsoro,tun tana yarinya haka take
tsoron
lizard da rat, Hydar jiyayi yanason
ganin wanan khaleesat din, maisa
yake
jinta kaman khaleesat dinshi??
Anya kuwa??khaleesat dinshi tace
mishi
hydar wanta ne, amma ai bazata iya
auran wantaba, no way wanan wata
khaleesat ce.
Hydar Abj yace mu shiga ciki nasan
dad
na tsumayanka.
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
6�0�
Fitan su khaleesat keda wuya, mai
gadi
yaga fitar motarsu, ya hangosu su
uku,
amma duk sunsa nikab, wayanshi ya
dauka ya kira Abban chuchu ringing
daya ya dauka tareda cewa kun
kashetan?
Mai gadi yace oga wlh ba khaleesat
kadai
bane, su uku ne, kuma duk sunsa
nikabi,
ba musan takamaimen wacece
khaleesat
cikinsuba.
Abban chuchu arude yace
barsu,barsu,
wlh yata natare dasu, walima
zusuje, ai
dama cemuku nayi duk randa tafito
ita
kadai, kuyita gadinta duk randa
tafito
ita kadai ranan ne zaku kasheta.
Hydar Abj yakai hydar dining dancin
abinci, bude abincin yayi hakanan
saiya
samu kanshi dacintuwon shinkafan
da
miyan vegetable din.
Bayan sun gama hydar yakaishi
palon
dad lokacin suna tare da hj Benazir
khalis ma yana dakin. Dad yana
ganin
hydar ya rungumeshi, yana murna
my
son barka da zuwa. hydar murmushi
yake yana dukar dakai dan kunyan
dad
yake sosai , yace dad ina wuni, ya
ce
mum ina wuni duk suka gaidashi
suna
murmushi.
Abba ya kalleshi yace hydar ya
jikinka?
A natse yace dad da sauki, inashan
magani, dad yace hydar kayafemin
sanadina aka jama wanan lallurar.
Hydar yace noo dad wlh bakaibane,
Allah ya kaddara abunda zai samen
kenan, kuma nai imani dashi, in
Allah
yaso na warke zan warke, idan Allah
yace baxan warkeba bazan warkeba,
kowani hali nasamu kaina zan
godema
Allah. Dad burina daya ne duk randa
zanga matata Allah yasa ta yarda ta
zauna dani da matsalar nan, khalis
ya
kama hanunshi yace in sha Allah
zaka
warke abokinmu, all of us here
munma
alkawari zamu tayaka neman
lafiyanka,
jiya kan case dinka na dinga
bincike,
nagano wani magani tsawo 5month
zaka
shashi da yardan Allah zaka warke,
hydar yace nagode Dr khalis.
Dad yace ehhee talking about wife
hydar
har yanzu bakaga matarkaba??
Mekakeyi na nemanta??
[2:56AM, 3/5/2017] �+234 803 052 4904�: 💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
6�1�
Hydar ya saukar da ajiyan zuciya,
yace
dad kullum ina neman matana,
kullum
sainai sallan dare kan Allah ya
bayyanamin ita, nakosa naga
matana,
ummi na kullum maganan khaleesat
take, yawan tunanin tane yaja
tasamu
hawan jini. Kanwata zulaihat kullum
cemin take yaya hydar yaushe zaka
dawomin da kawata, idonshi ya ciko
da
hawaye, yace bansan inda zan
gantaba,
bansan inda ta shigaba, Allah yasa
ko
ina take tana cikin jin dadi da
annashuwa.
Dad yace hydar why not ka kara
aureto?? Dan baikamata matashi
kaman
kai bakada mataba, karka fada cikin
hadari. hj benazir tace hakane.
Hydar ya
girgiza kanshi yace dad tun ina yaro
banda ra’ayin mata biyu, dan bazan
iya
adalciba, ban iya boye son
danakema
abuba, kuma ban iya boye tsanan
danake ma abuba, khaleesat daban
ce
araina, ina mata wani irin son
dabazan
iya boyewaba,zanta jiran khaleesat
harsai randa ta mutu, nakuma
tabbatar
da haka sanan xanyi aure.
Dad yace hydar ka burgeni, haka
akeson
namiji mai alkawari, kuma in sha
Allah
zakaga matarka mai sunan yata
khaleesat, naima wanan alkawarin,
dad
yace wot about ur father?? Hydar
yace
tun ina yaro dad dina yarasu, kowa
afalon yace Allah jikanshi.
Hydar Abj yace yauwa dad kaga
hydar
wai sai ana gobe daurin aurena
zaizo,
kumafa akawai abubuwan dazamuyi
tare, dad yace hydar� Kafin
yakarasa
maganan hydar yace shikenan dad
ana
saura sati daya zanzo to, khalis yay
dariya yace mundai jiku.
Dad yace khalis kai yaushe zakayi
auren?? Sosa keya yayi yace dad
banda
wacce nakeso, hydar Abj yay karaf
yace
amma ai kasan chuchu na sonka,
dukda
bata fadamaba, khalis ya hararai
yace
toni nacema ina sontane.
Hj benazir tace khalis chuchu is a
nyc
girl,ina maka sha’awan aurenta, kayi
kokari ku fahimci juna saboda
muhada
bikin ku uku kaji, yace tom shikenan
mum. Haka suka dinga hira sai
bayan
sallan la’asar hydar yatafi inda
yabama
hydar Abj tabbacin ana saura sati
daya
biki zaizo.
Khaleesat basu dawo gidaba sai
bayan
magrib. Bayan sallan isha tadau
hijab
dinta tasa hanyar dakin yayanta
khalis
tayi dan akwai wata mahimmiyar
maganan datakeso suyi�.
Ahankali take knocking, yace
waye??
Tace yaya is me, tabude kofa ta
shiga,
yana zaune yana danna laptop. ajiye
laptop din yayi agefe yana mata
murmushi bude mata hannushi yayi
yace come here lil sis, da gudu taje
tafada jikinshi, tana dariya.
Saida suka gama wasan wa da
kanwa
sanan yace mekikeso dakikazo
dakina
yau?? A natse tace yaya khalis inaso
muyi wata magana ne, kuma sirrine
yaya plzzz. yace ok even though am
not
good at keeping secret,but i will try
my
best to keep my lik sis own. yafadi
hakan
yana magana kaman yanda
khaleesat
keyi tareda jan kunenshi, khaleesat
ta
langabar dakai ta tabe baki yaya to
mekake kwaikwayen maganana??
Yace
ok keeee khaleesat it will be our
little
secret yay maganan ne da babban
murya, khaleesat ta fashe da dariya
sosai. Khalis ya tsaya yana kallonta
jawota yayi jikinshi yace am glad u
are
laughing today sis, i promise to be
ur
dad, nd mum. i luv u lil sis,nd i
missed
our parents, hawaye ya sauka daga
idonshi khaleesat ta rungumeshi
tace i
luv u too yaya, ka kadai karagemin.
Share hawayen idonshi yayi ya
share
nata yace is ok, yace back to
business
maganan me zamuyi??? ……�.
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
6�2�
Gyra zama tayi ajikinshi murya
ahankali
tace yaya i want u to marry chuchu.
Da
sauri yace wott? Khaleesat takara
shagwabe fuska tace yaya do it 4
me,plzzzz.
Yace khaleesat i dont ‘ve any
feelings 4
her, khaleesat tace but she do. Sai
yay
shiru yana kallonta.
Tace yaya lokacin da ka auri chuchu
alokacin hankalina zai kwanta,
nasan
zata kula dakai saboda tana sonka.
Yaya chuchu yarinyace mai tsananin
kunya dan komu bata fadamana
tana
sonkaba, nagane ne ta yanayinta.
khaleesat ta kankame hannu khalis
tace
yaya kana aurenta inkazauna da ita
4
some days zakaji kafara sonta, cos
chuchu halayrnta, da dabi’unta abin
sone da kowa, kaji yaya plz,yay
shiru
khaleesat ta fashe da kuka tana
buga
kafa ta mike zata tafi.
Jitayi ya janyo hanunta yana
murmushi,
yace ok nayarda, but just 4 u,
saboda
nasaki murna na yarda, nd i
promise i
will teach myself hw to luv her,
khaleesat
ta rungumeshi tana murna sai kuma
ta
mike taja hanunshi yaya tashi muje
mufadama su dad ka yarda.
Har dakin su dad sukaje, dad yafi
kowa
murna da khalis yafadamai. dauko
wayanshi yayi yakira Abban chuchu.
Abban chuchu yace Alh chuchu ai
yarkace, basainazoba, ni yanzu
gobe zan
tafi Malaysia. So nabarma komi kuyi
bikin akaita dakinta Alh ya dainga
godiya..
Khaleesat komawa dakin su tayi da
gudu,
tafada kan chuchu tace yar Air
yanzunan akasa ranan aurenki da
khalis
nan da 3 weeks, chuchu wani murna
taji
kaman a mafarki saikuma tadau filo
tarufe fuskanta saboda yanda taga
khaleesat da teema ke kallonta.
Dukamsu
suka fashe da dariya.
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
6�3�
shirye shirye
ake ba kama hanun yaro, hj benazir
ta
dauko shahararun masu gyaran jikin
amare AYSHA DANSABO, da AISHA
GAMBO. Duk abuja ansansu sun iya
gyaran jiki, saidai Allah ya zuba
musu
iya chaji kodan sunga magungunan
na
aiki ne oho.
Haka suka tasa yan matan nan uku
agaba yau sha wanan gobe jika
wanchan, duk sunyi bulbul yayinda
sun
kara cikowa barinma khaleesat dan
duk
tafisu diri.
Khaleesat tana cikin damuwa sosai,
dan
kullum saitai kuka aboye, barinma
yanzu dataga kiri kiri raba aurenta
da
hydar hunter za’ayi dan saura sati
daya,
gashi gabanta na yawan faduwa fiye
da
da.
**************************
Kana shigowa falo saidai kaji
hayaniyarsu su uku,
khaleesat,teema ,da
chuchu. Hayaniya suke kan Pringles.
Chuchu dayake mayyar Pringles ce
ita ta
siyo ta kawo musu sunaci, sai
khaleesat
tace chuchu da potato akeyin
abunan
ko??
Teema da tama kasacin Pringles
din, dan
ita tun fil azal bataci. teema tai
karaf
tace karyane da fulawa ne, daga
gani da
fulawa akayi. argument din yadawo
babba har chuchu tai shiru dan
sunfi
karfinta, suna cikin argument din
khaleesat taji wani sanyi ya ratsata
da
sauri ta kankame jikinta.
Saikuma sukaji muryan hydar Abj a
down stairs, khaleesat ta mike tsaye
tace
ehheee ga yaya chan yadawo yau
shizai
kashe mana gardaman nan. Batare
da
taduba irin shiga dake jikintaba tana
sanye cikin black jeans yakamata
sosai
tasa pink top, da pink danmakale,
gashinta har gadon baya takama da
pink
ribon, tai matukar kyau sosai.
Su uku ke zaune a falon, HYDAR
NIJAR.
hydar Abj, da yaya khalis.
Hydar nijar yace yau zakaga
amaryana,
namasan suke mana hayaniya, bari
nakirama ita harya mike sai ya
hango
khaleesatna zuwa..
Da sauri khaleesat ke saukowa daga
matattakalar benen, hanunta na rike
da
Pringles din, kafin takaraso tsakiyar
falon cikin muryanta mai dadin
sauraro
tace yaya hydar kashemana
gardamanan�..Jin muryan abin
kaunarshi, muradin ranshi, abin
begenshi, muryan dayaketason ji
koda
amafarkine. kaman a mafarki yaji
khaleesat dinshi, dan ya tabbatar da
ko
dagaskene yasa ya dago kanshi da
sauri,
wazai gani? gabanshi ne yafadi
lokacin
da idanunshi suka sauka kan
kakkaywan
fuskar matarshi Khaleesat ……�
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
6�4�
Khaleesat karasa saukowa tayi daga
benen taje ta zauna kusa da yaya
hydar,
shikuma yaya hydar ya daure fuska
tamau saboda wani irin kishi dayaji,
yanda yaga hydar nijar na kallonta.
Khaleesat tace yaya hydar wai dan
Allah
wanan Pringles din da flour akayi?ai
da
potato neko?
Tsassssssssss karan fashewan glass
cup
sukaji, dukansu uku suka juyo suna
kallon hydar nijar da kamaninshi
sun
soma chanzawa, tsabagen
rudewa,ga
wani zafin kishi dayakeji baimasan
lokacin da glass cup din yafadi
ahanunshiba, lemon ya baremai ajiki
da
sauri ya mike tsaye.
Khaleesat dayake taganeshi tace
ayya
sorry abokin yaya, bari na daukoma
towel ka goge jikinka, tsayawa yayi
yana
kallonta, tajuya da sauri tayi hanyar
kitchen hydar yabita da kallo,
Ta fito da clean towel mai kyau ta
mikamai, amma bai karbaba
tsayawa
yayi yana kallonta cikin ido, yakai
kallonshi kan dogayen yatsun ta,
tabbas
wanan matata ce. itama shitake
kallon
sai tanaji kaman ta sanshi. Juyawa
yayi
yay hanyar fita, khaleesat zata bishi
amma hydar Abj ya daka mata
tsawa,
my luv wuce kije kisa hijab .
Hydar nijar jin sunan my luv da
hydar
yakirata dashi yasa yasan wananne
khaleesat din dazai aura hawaye ne
yacikomai ido yay sauri yasakai
yafice,
khalis da hydar suka bishi da sauri,
har
ya shiga mota hydar yakaraso yace
friend ina zaka??
Hydar kokarin danne hawayen dake
shirin zobu mishi yake yace zanje
gidana na abuja ne zazzabi nakeji.
Khalis yace bari nadubaka plz, hydar
nijar yace bacci kawai nake bukata
bai
jira sun kara maganaba yaja motan
yabar gidan�..
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
6�5�
Direct gidan dayasiya a abujan
yawuce,
gidane mai kyau dan karami, daki
biyu
falo da uwar daka, sai bayi da
kitchen
sai store. Horn yayi mai gadi yazo
ya
budemai baima kulle marfin
motarba ya
shiga cikin gidan da sauri.
Zama yayi dirshan akasa ya dafa
kanshi
dakemai zafi sosai, ciro wayanshi
yayi
daga aljihu yayi dialing number
zulaihat
ta dauka tana yaya hydar harka isa
abujan.
Murya chan kasa yace zulaihat
naganta
amma narasata, narasata zulaihat
narasata, hawaye ya gangaro daga
idonshi. Zulaihat arude tace
wakagani
yaya hydar meke faruwa ne?wakuma
karasa?
Yace zulaihat naga khaleesat, yau
naga
matata, abin sona, amma narasata
dan
aurenta dis Saturday, zulaihat arude
tace
a ina yaya?? Yace abokina zata
aura.
Zulaihat tace yaya kamata magana,
kafadama abokin naka matar
aurece.
kafada ma khaleesat din kaine
hydar
dinta. hydar ya fashe da kuka sosai
yace
zulaihat bazan iyama hydar hakaba,
yanason khaleesat sosai wlh
nahakura da
ita nabarmai, tunda bata ganeniba
ranan biki innaje zan nemeta saina
saketa yakara fashewa da kuka.
Zulaihat tace yaya plz karka saki
khaleesat, kamata magana, yaya
inasonka da khaleesat kafi dacewa
da
ita, idan kai kahakura, kasan
zuciyarka
bazata taba hakuraba. hydar katse
wayan yayi dayaga zulaihat na
neman
karyamai zuciya.
Kuka yaci ranan kaman mace,
danjiyayi
zuciyarshi tafaramai zafi kaman
wuta
babu wanda yake gani sai fuskar
Khaleesat …�
[3:00AM, 3/5/2017] �+234 803 052 4904�: 💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
6�6�
Khaleesat kwata kwata takasa bacci
ranan, samun kanta tayi da tunanin
wanan bakon yaya hydar, maisa ya
kalleta haka?? Maisa duk inna
kaleshi
saina tuna yaya hydar hunter,
saikuma
tafashe da kuka tana yaya hydar
come
back, yau saura 6 days. da kyar
bacci
yay awon gaba da ita.
************
Yau takama alhamis, khaleesat tai
zuru
zuru, danyau za’ayi kamu da
yamma.
hydar tun daga ranan bai kara zuwa
gidanba.
Da misalin karfe 2 ya shirya danyaje
gidan, saboda hydar Abj yadameshi
da
kira kan yazo afara shirye shirye.
Kananun kaya yasa sunmai kyau,
blue
jeans da brown short sleeve sai
kamshi
yake, amma kana ganinshi kasan
yarame, ya sanya sun glass saboda
rana
da akeyi ranan.
Yana parking akofar gidan ya shiga
amma yaga mata sun cika gidan da
sauri
yafito yakira hydar Abj yace hydar
mata
sun cika gidan kafito ka dauken,
hydar
Abj yace kabiyo ta garden babu
mutane
ni nama cire kaya wanka zan shiga
yace
to.
Hanyar garden yabi wayanshi yay
kara
ya dauka zulaihat ce�
Khaleesat zaune a garden tai shiru
PHERTY tagama mata lalle an
wanke,
yay bala’in kyau. tana zaune taki
komawa cikin gida tunanin hydar
hunter, sai kuka take ita kadai sanyi
takaraji ya shegeta, saikuma taji
wani
murya sak irin na hydar dinta,
mikewa
tsaye tayi tana waige waige taga ta
ina
mai muryan zai bullo.
Daidai lokacin hydar kecewa zulaihat
inason khaleesat sona har abada,
amma
nahakura nabarma hydar abokinane,
cike da damuwa yace to ya zanyi
zulaihat zan lallashi zuciyana haka
Allah
ya kaddara, dana raba abokina
hydar da
farin ciki gwara nai dakon so. karfa
kifadama ummi kinsan ciwonta zai
iya
tashi, sukai sallama yacigaba da
tafiya
batareda ya lura da mutum ba.
Khaleesat kuka ne, murna ne, bakin
ciki
ne, mamaki, al’ajabi, mafarki ne ko
gaskene? tamarasa wanda zatayi.
cikin
baban murya tace yaya hydar!!! chak
ya
tsaya batare daya juyoba gabanshi
na
faduwa, wani irin gudu khaleesat
tayi ta
fada jikinshi, ta rungumeshi tsam ta
baya, kuka sosai takeyi, tace yaya
hydar
maisa xaka boyemin kanka?? Why
yaya
hydar?? Takara fashewa da kuka
tareda
kankameshi, hydar kulle idanunshi
yayi
hawaye na gangara jiyake kaman ya
juyo ya rungumeta ya
lallasheta……�..
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
6�7�
Hydar yajuyo yana hawaye yace ina
kika
sanni khaleesat? Cikin kuka tace a
Nijar,
kaine yaya hydar daya taimaken.
ya girgixa mata kai har lkcn yana
hawaye yace to bani baneba, ta
fashe da
kuka takara rungumeshi ta
kankamesa
tace wllh wllh kai ne ya Hydar dina,
plz
yaya hydar kar kayi min hka.
Hydar ya turata cikin tsawa
muryarsa
na rawa yace ki rabu dani, niban
sankiba, i don know u khaleesat. ya
juya
da sauri ya bar wajen, khaleesat ta
durkushe wajen tana kuka sosai
tana
kiranshi yaya hydar dan Allah
kadawo,
kar kamin haka.
Hydar ko juyowa bae yi ba, da sauri
ta
mike ta bisa har gate
Amma har ya shige motarsa. Kara
fashewa tayi da kuka ta garden tabi
ta
shiga falonsu babu kowa, key din
motan
yaya khalis ta hango kan dining
table ta
dauka saita hango abayan teema
daura
abayan tayi dan shimi da 3quater ne
ajikinta saboda lallen datayi.
Fita tayi ta garden taje ta shiga
motan
yaya khalis taja motar tabar gidan.
Yaran Abban chuchu suna ganin
mota
yafito suka hango khaleesat kejan
motan
wani ihu sukayi yau dubunta ya
cika,
suka kunna mota sukabi bayanta.
Khaleesat kuka take kaman ranta
zai fita
wani irin wawan gudu take daga
nesa
chan ta hango motar yaya hydar
binshi
ta dingayi dukda yamata nisa sosai.
hanyar wani daji taga yayi, yay
parking
motan abakin hanya ya shiga dajin
itakuma taciga da tuki da sauri, dan
ta
cimmishi.
Bata ankaraba taji ansha gabanta da
mota wanda hakan yasa saida
motanta
ya daki motan dayasha gabanta, ta
tsorata ainun tai maza ta kashe
motan
tana kokarin fitowa taga wata mota
ta
parka abayan motan ta.
Mai gadi tagani dawasu su kusan
goma
ko wanne dauke da bindiga sun fito
kowanne yasaita bindigar saitinta
maigadi yace kokifito ko mu
harbeki,
khaleesat sumane kawai batayiba
bindiga goma asaitinta ta dagakai
taga
haryanzu tanada tazara da inda yaya
hydar ya shiga gadai motarshi
abakin
hanya. kuka tafashe da shi tabude
motan
tafito jikinta na rawa� .
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
6�8�
Mai gadi ta fincikota, yace kafin na
kasheki zan rama marin da akamin
sabodake, ya daga hannu ya
wankama
khalis mari wanda hakan yasa
takusa
sumewa, ta fashe dakuka tana
kuyakuri.
Mai gadi yace kai ammafa yarinyar
nan
akawaiki da kyau gaskiya bari na
shana
dake sai mukasheki innagama, ya
kalli
sauran yace kuma zaku dandana
ta?? Da
sauri suke eh oga.
Hanunshi daya yarike doguwar rigan
jikin khaleesat, dayan hanun kuma
yana
kokarin cire wandon jikinshi da
khaleesat taga da gaske raping nata
zasuyi sai dabara tafado mata.
Ahankali ta dinga daga hanunta
takai
har kirjinta, buturin rigan ta ballesu
guda 4 batareda wani ya luraba, mai
gadi bai anakraba yaga tacire
doguwan
rigan ta falfala da gudun tsiya,
sauran
suka daga bindiga zasu harbeta mai
gadi
ya daka musu tsawa zaku tonamana
asirine?? Bakuga nan hanya bane
binta
zamuyi saimu kasheta.
Khaleesat gudu take iya karfinta
daga
shimi sai 3quarter ajikinta harsaida
takai inda hydar ya paka motan ta
shiga
cikin dajin tana kawallamai kira yaya
hydar zasu kasheni,kana ina yaya
hydar?? yayinda mazaje 10 ke binta
abaya, harda mai gadi.
Hydar na bakin wata yar rafi yana
kuka
sosai,, jefi jefi yana jefa dutse cikin
rafin, jiyayi kaman muryan
khaleesat
mikewa yayi zunbur aiko saiga
khaleesat
ta bullo tana kuka, duk taji ciwo
akafanta, bakinta afashe tana
hangoshi
ta taho amma saitai tuntube tafadi
akasa
murya chan ciki tace yaya hydar
zasu
kasheni, da sauri hydar yakarasa
wajenta ya riketa ajikinshi zaiyi
magana
yaji alamun gudu. Daukan khaleesat
yayi
chak yafara gudu, akwai wani
babban
dutse agefen rafin yanada kogo,
amma
ruwa na fita daga dutsen sosai
hydar ya
shigar da ita,shima ya shiga.
Hydar yarasa yanda zaiyi gashi bai
fito
da bindigaba, khaleesat ta fashe da
kuka
sosai tana haki, hydar ya jawota
jikinshi
tai lamoo, jikinta ko ina rawa yake.
Muryan mai gadi sukaji yace
khaleesat
ko kifito daga inda kika boye
kokuma
yau ko kwana zakiyi adajin nan
zamu
tsaya harsai mun nemoki ki, ki fito,
khaleesat jikinta yahau rawa zatai
magana hydar yasa yatsanshi akan
lips
dinta, ya girgiza kai tai shiru, ya
kwantar da kanta akirjinshi.
Mai gadi yace bazaki fitoba, ya kalli
sauran yace oya ku nemota, kowa
yabi
hanyarshi daban, duk wanda
yaganta ya
harbeta yakawomin kanta�
Khaleesat tanajin haka bare baki
zatai
magana hydar yahada bakinshi da
nata……�
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
6�9�
Khaleesat ta kwalalo ido tana
kallonshi
da mamaki, tana kokarin kwace
kanta,
girgiza mata kai yayi, yakai
hanunshi
yarufe idonta, saida yay kissing
dinta
har yaga ta natsu jikinta yadena
rawan
dayake sanan yasaketa tareda cire
hanunshi akan idonta din.
Khaleesat saukar da idonta tayi
kasa,
dan tasamu kanta dajin kunyarshi
sosai
takasa kallonshi.
Hydar ya kalleta yay murmushi wani
natsuwa yaji ya shigeshi. Wayanshi
yaciro daga aljihu dan yakira hydar
Abj
amma yaga wayan ta jike sharkaf
yay
tsaki ya maida wayan. Alamun tafiya
dasukaji kusa da kogon yasa
khaleesat ta
dago kanta atsorace tana shirin
kwala
ihu hydar ya janyota jikinshi ya
daura
hanunshi kan lips dinta, cikin
muryan
rada yace kidena tsoro babu abunda
zasu miki bazasu gankiba kinjiko??
Ta
girgiza mai kai tana hawaye ta
kankameshi gam, murya na rawa
tace
yaya hydar sanyi nakeji, banason
ruwan
sanyi natabani ta fashe da kuka.
hankalinshi yatashi ya share mata
hawaye yace munkusa fita daga
wurin
nan kinji ki yakuri dole ruwan ya
dinga
jikaki yanzu amma muna fita saina
samu kaya nabaki, ta girgiza kai.
Muryan mai gadi sukaji yace okkk,
so
bazaki fito bako, kinsan akwai
beraye
idan dare yayi ko, gashi yanzu karfe
biyar khaleesat kifito ta arziki inba
hakaba zan kasheki a wulakance
wlh.
khaleesat ta dago kanta daga kirjin
hydar tana kuka sosai, tace yaya
hydar
tsoro nakeji, kasheni zasuyi,
mutuwa
zanyi yau, jikinta ko ina rawa yake,
ya
rike kanta yace close ur eye babu
abunda zai sameki, da sauri ta kulle
idanun nata gam Hydar ya kura
mata
ido komi kyau yake mata.
Karan bindiga sukaji wanda hakan
yasa
khaleesat ta kwalla ihu ta kankame
hydar gam�..
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
7�0�
Mai gadi da mukarrabanshi suka
doshi
inda sukaji ihun, hydar hankalinshi
yatashi yanzu yazaiyi, waigawa yayi
gabas da yamma babu wani makami
ga
khaleesat ta kankameshi tana ihu.
baya
yajuya mata yace oya hau kuma
kimin
shiru, da sauri tahau bayan nashi ta
kankameshi tana kuka kaman ranta
zai
fita. yace close ur eyes kome zakiji
karki
sake ki budesu, tace to. hydar ya
mike
tsaye da ita, yadau wani babban
dutse
daya gani yarike a hannu ya labe a
gefen kogon.
maigadi shine agaba, ga
bindigoginsu
ahannu sunyi pulling trigger, mai
gadi
yafara shigowa kogon hydar iya
karfinshi ya bugamai dutsen ahanci,
bindigarshi yafadi akasa, hydar yay
maza ya dauka tareda rike mai gadi
yasa
bindigar akanshi,
Hydar yace koku barmu muwuce,
kona
kashe oganku, duk suka tsaya
kikam, mai
gadi yace karku bari yatafi. hydar
yakaimai duka aciki yasaki ihu,
yadinga
bugunshi yace bazaku bani wuriba,
da
sauri suka bama hydar hanya ya rike
mai gadi gam suna tafiya, suna
binshi
abaya har saida hydar yakai wurin
mota.
Khaleesat da idonta akulle hydar
yace
mata sauko da sauri ta sauko, yace
sa
hannu a aljihuna kibude mota ki
shiga
tadauko tabude motan tashiga,
hydar
cikin dabara ya jefa musu mai gadi
duk
suka fadi shikuma da gudu ya shiga
mota yatada mota da gudun bala’i
yaja
motan.
Da sauri su mai gadi suka tafi wurin
motarsu suka shiga suka bisu,
khaleesat
tajuya baya taga suna binsu ihu
tafara ta
kankame hanun hydar, jin ana
harbin
motanshu yasa khaleesat ta sulale
ta
sume a wurin. hydar yace better .
yakarama motan wani gudun hauka,
harsaida yaymusu nisa sosai.
Direct gidanshi ya wuce da ita tun
kafin
yakaraso yake horn mai gadi
yabudemai
ya shiga.
Hydar yafito yasama gidan kwado ya
leka ta get yaga masu gadi sun iso
anguwar amma basu gane gidan
daya
shigaba, ajiyan zuciya ya sauke
yakoma
mota, khaleesat ya dauketa kaman
yarinya, kan gadonshi ya kwantar da
ita
yana yana kallonta, bayi yafara
zuwa
yahada mata ruwan zafi sosai dan
tai
wanka……�..
[3:03AM, 3/5/2017] �+234 803 052 4904�: 💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
7�1�
Yagama hada ruwan yafito yahayo
gadon, dago kanta yayi yadaura kan
cinyanshi, yahada hannayensu
yakura
mata ido,yanda jikinta ya jiku
sharkaf,
komi ana gani, Kallonta ya tsaya
yanayi
batare daya tashetaba. wani irin
mugun
sonta yake shiganshi kaman ya
hadiyeta,
wai yanzu matarshine khaleesat
akan
cinyarshi Allah nagodema daka
bayyanamin ita. Hannunshi yakai ya
shafi gefen fuskarta murya chan
kasa
yace my jidda wake up� Kaman an
minsileta ta tashi afirgice tana
Wayyo
Allah zasu kasheni tana kokarin
sauka
daga kan gadon.
Hydar ya riko hanunta da sauri yace
my
jidda nine, u are now safe kidena jin
tsoro, dago kanta tayi ta kalleshi da
sauri
ta koma jikinshi ta kankameshi tana
kuka sosai. Ahankali yake shafa
bayanta
yace ya isa dena kukan. Takara
kankameshi tace yaya hydar am
scared,
kasheni zasuyi, tsoro nakeji,wlh
zasu
dawo.
Ya dago kanta daga jikinshi yace
kalleni
my jidda, ta dago idonta wanda sun
rine
saboda kuka, yace babu abunda
zasu iya
miki kinjiko, kuma bazasu dawoba, i
promise u dat, Ta girgiza kai cikeda
shagwaba, saikuma suka kurama
junansu ido, ahankali Hydar yace i
luv
yhu my jidda, ina sonki sosai, da
sauri
khaleesat ta kulle idonta cikeda
kunya
takara kankameshi tanamai kuka,
Ahankali taji lebenshi kannata, ya
bata
light kiss, saikuma ya rungumeta
tsam
ajikinshi sosai. Rawan sanyi tafara,
Hydar yadago kanta yace menene??
Hawaye na zuba daga idonta tace
sanyi
nakeji.
Dagata yayi yace muje kiyi wanka, ki
cire kayanan sun jike, ya dagata
daga
jikinshi yakaita bayi yafito. saikuma
yaji
tabude kofa tafito tace cikin
shgwaba
yaya hydar towel?? Kallonta yayi yay
murmushi ya sosa kanshi tareda
daga
mata gira harsaida taji kunya, yace
my
jidda sabon gidane babu komi ciki
bansai towel ba, yakara kallonta
yace
oopss sorry. Dariya abun yaso
yabata
tadawo dakin zanin gadon dake kan
gado tacire takoma bayin…�..
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
7�2�
Ta dade tana wanka, ta gasa jikinta
da
ruwan zafi sosai, inda ta guje ta
wanke
gashin kanta ta dade cikin ruwan
zafin
sanan ta fito zanin gadon ta daura.
Kasa
fitowa tayi daga bayin saboda
kunyan
datakeji hydar ya ganta ahaka, daga
karshe saitai shahada tafito.
Tana fitowa taga babu hydar adakin,
ihu
tasaki tafara kuka gabaki daya
tarude
kaman ba itaba, hanyar kofa tafara
nema dan tafita cewa take shikenan
yaya ya gudu yabarni kasheni
zasuyi.
Taje zata bude kofan, daidai lokacin
hydar ya shigo da sauri, gware
kansu
sukayi khaleesat tai baya zata fadi
da
sauri yakamota yana sorry, ta fashe
da
kuka tace ina kaje??
Hancinta yaja yace kincika tsoro,
kitchen
naje nahada miki tea, zauna bari
naje
nahado nakawomiki, da sauri tarike
hanunshi ta girgiza kai tana goge
hawaye nizan bika to. yariko
hanunta
suka tafi kitchen din, tana tsaye
gefenshi
yahada musu tea din, yasoya musu
egg
yakawo musu falo, yace zauna
kifaraci
bari naje nai wanka, tace yaya
kayan
dazansafa?. Yace zaki iyasa
kayana?? Ta
girgiza kai, yawuce dakin, fito mata
yayi
da boxer iya cinya da kuma farin
singlet
dinshi ya mika mata.
Ta kwalalo ido, saikuma tafara
hawaye
yaya aini bazan iyasa irin
kayananba,
ya matso kusa da ita yace mesa
kincika
shagwaba??to ahaka zaki kwana??ni
banda kaya anan, nazo wajen hydar
dazu saboda inkarbi dinkin daya
amso
manane. ya shafa gashinta dake
zubar
da ruwa yace kisasu haka kinji my
jidda?
Ta dagamai kai yawuce cike, haka
tasa
boxer din iya cinya da singlet din
wanda
kusan ana hango komi nata naciki
wani
irin kunyan taji yaganta ahaka. Ta
tufke
gashinta a tsakiyan kanta, sai wasu
gashi sukafito ta gefen fuskanta,
wanda
tsawonshi yakai har kirjinta, saitai
wani
irin kyau kaman baturiya.
Zanin gadon ta warware ta rufe
jikinta
tai sallolin dake kanta tacire zanin
ta
linke.
Tajawo tea zatasha kenan taji
anbude
kofa, kallon kofan tayi taga yaya
Hydar
shima da boxer da singlet mikewa
tsaye
tayi jikinta yafara rawa ta kulle
idonta
gammmm tana kuka..
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
7�3�
Da sauri hydar yakaraso falon
yariketa
menene?? Tai shiru, saikuma tace
nidai
kasa kaya, dariya yadanyi kadan
dan
hydar bai cika dariyaba, yace to my
jidda ba ruwa ya jikamu ba banida
wasu
kayan, bude idonki musha tea to.
Zaunar da ita yayi kusa dashi tasa
hannu zata dau tea yarike hannunta
ya
girgiza mata kai. Diban tea din yayi
yakai bakinta idonshi akanta,
ahankali
tabude dan karamin bakinta
yasamata
tea din, shiya bata abincin harsaida
ta
cinye.
Bayan sun gamacin abincin da sauri
khaleesat ta kwashe kayan takai
kitchen
hydar yabita da kallo.
Bayan tadawo ta zauna akasa, hydar
kuma ya kwanta akan doguwar
kujera.
Cikin wata irin murya, idonshi a
lumshe
yace “my jidda “dago kanta tayi ta
kalleshi, bude mata hannayeshi biyu
yayi yace com to me my jidda,
come�
mikewa tayi tafada kan kirjinshi ya
kankameta sosai hawaye ya gangaro
daga idonshi, shafa gashin kanta
yakeyi
zuwa bayanta, bakinshi yakai saitin
kunenta yace my jidda duk lokacin
damuke tare karki kara zama wani
wuri
sai ajikina, i will always be ur
chair,i
will always be ur bed, u pillow nd ur
support jidda.
Hada goshinsu yayi hawayen
khaleesat
ya diga akan kumatunshi, yace i
missed
u khaleesat, i missed u my jidda
mesa
kika gudu kika barni?? Kinkosan ya
rayuwata tazama dabaki taredani??
Khaleesat ta girgiza kanta cikin
hawaye
tace am sorry yaya hydar, am soo
sorry,
i promise to never leave ur side
again, i
equally missed u my guardian angel.
Hydar cikin kuka yace yace i luv
yhu, i
luv yhuuuuu my jidda,idan baki
arayuwata kaman babu ruhi ne
ajikin
dan adam. khaleesat cikin kuka
sosai
tace nd i luv u more my guardian
angel,
i luv yhuu yaya hydar, kasoni
lokacin da
i was nothing, lokacin da i was
helpless
bazan iyama kaina komiba, u took
good
care of me, u showered me with
luv,
tafashe da kuka tarike fuskanshi da
hannayenta tace i luv yhuu yaya
hydar, i
vow to keep u happy in good nd
bad
tyms harsai randa bana numfashi.
kankameta yayi kaman nace zan
kwaceta,
Ahankali ya kwantar da ita kan
kujeran
ya matseta ajikinshi, murya kuka
yace
can i kiss u Khaleesat ? Cikin
hawaye ta
girgiza mai kai………………�.
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
7�4�
Cikin wani irin salo,ahankali yasaka
bakinshi anata ya kankameta sosai
akirjinshi, sun dade suna abu daya,
sanan ya saketa yadaga kanshi yana
kallon fuskarta yana murmushi.
Ita kuma da sauri ta lumshe
idanunta
dan kunyan shi takeji, gashinta
yashiga
shafawa ahankali, yace i luv ur hair
khaleesat. Daga hanunta yayi ya
kalli
lallin da’aka zana mata yace wot is
dis??
Cikin karamar murya tace lalle,
hanun
yakai bakinshi ya sumbaci hanun
yace it
looks nyc, i luv it.
Murmushi tayi dimple dinta suka
lotsa
yasa yatsanshi aciki yace i luv dis
too, da
sauri khaleesat ta kifa fuskanta tana
dariya kasa kasa. Dariya yayi shima
jitayi ya dauketa chak abun ya
tsoratata,
ta zabura zata sauko yace sarkin
tsoro
bacci zamuje muyi ai. Akan gado ya
kwantar da ita, ya kashe wutan
dakin
shima yahau gadon.
Ya kwanta nesa da ita, mirginowa
khaleesat tayi ta daura kanta akan
kirjinshi take Hydar ya saukar da
ajiyan
zuciya, dagata gabaki daya yayi ya
daurata kan kirjinshi yana shafa
mata
baya, ya matseta gam,yace i luv u,
tace i
luv u more,. Dago kanta yayi ya
sumbaci
goshinta yace sleep tight my jidda,
murya ahankali irintamai jin bacci
tace
u too my guardian angel. shafa
gashin
kanta yadingayi ahaka har bacci yay
awon gaba da ita, yadade yana
kallonta
daga baya yaja bargo yarufesu
shima
yay bacci yana dauke dayar
matarshi
akirji.
***************
Gidan biki hankalin yatashi annemi
khaleesat anrasa, hankalin khalis
yafi na
kowa tashi, annemi amarya anrasa,
an
sanar da police har dajin saida akaje
anga takalmin khaleesat, anga
motan
amma babu khaleesat, gakuma
bullet
dasuka gani akasa.
Chuchu takira dad dinta aboye tace
dad i
hope bakada wani alaka da bacewar
khaleesat?? Abban chuchu arude
yace
niiii?? Wlh baruwana, chuchu tace
dad
wlh inhar da hanunka a bacewarta i
will
report u to d police, saina tonama
asiri i
swear, ta katse wayan.
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
7�5�
Misalin karfe 4 na asuba khaleesat
ta
farka dawani irin ihuu afigice, tana
kiran karku kasheshi plz, hydar dake
kan dadduma yataso yariketa
menene?
fashewa da kuka tayi tace mafarki
nayi
mutanen sun kasheka, bata karasa
magananba sukaji ana bubbuga
musa
kofa.
Khaleesat ihu takarayi ta kankame
hydar
yaya sune karka fita plz, ta rirrike
hydar. Hydar yace bari naduba taki
sakinshi tashi yayi itama ta tashi
lekawa
yayi ta jikin kofa yaga mai gateman
ne.
yace jeki kulle jikinki mai gateman
ne, ta
girgiza mai kai hakanan yakoma
uwar
dakan ya yafa mata zanin gadon
sanan
suka bude kofa mai gadi ya
gaidasu.
Hydar yace baba menene?? Yace
oga
wasu mutane sunsa bakin kaya suka
kwankwasa kofa nabude tambayana
sukayi kowani namiji da mace sun
shigo
gidanan??da sauri hydar yace meka
cemusu?? Yace oga ina kallonsu
nasan
yan fashine, saisa nace musu babu
kowa
agidanan, bama atareba, gadi kawai
nake. Hydar yace nagode baba
yajuya.
hydar yamaida kofan ya rufe ya kalli
khaleesat da har lokacin jikinta na
bari
yace kincika tsoro muje muyi salla.
Bayan sunyi salla tare suka karanta
Al
Qur’an, khaleesat anan kasa ta
bingire
da bacci hydar ya mike tsaye ya
dauketa
ya kwantar kan gado shima ya
kwanta.
Cikin bacci taji kaman ana shafa
mata
ciki, bude ido tayi taga hydar ne
shima
idonshi a lumshe bacci yake, saibata
damuba takoma baccin,ahankali taji
hanunshi na tafiya zuwa sama sama,
hanunshi taji yafara rawa kaman
maison
taba abu yana tsoro, bata ankaraba
taji
hanunshi ya sauka kan kirjinta,
bacci
yake amma saida ya sauke ajiyan
zuciya
mai karfi. jin hanun kawai ya daura
kansu bataredaya musu komiba sai
bata
hanashiba, ta dauka duk cikin
baccine.
take takoma baccinta.
Cikin bacci taji ana shafasu sosai,da
sauri tabude idonta tatashi ta zauna
jikinta narawa,hawaye nazuba. hydar
mirginowa yayi ya daura kanshi
acinyanta idanunshi a lumshe yace
plzzz
khaleesat let me, kingama nakulle
idona,
i promise not to look dem, komar
da ita
yayi ya kwantar, ya shiga wasa da
ita
sosai,yana aika mata da sakkonni,
tuni
khaleesat tafara manta duniyan
datake,
chan kuma dataga wasan yasoma
mata
yawa, tana neman shidewa saita
fashe
da kuka sosai, ahawale yadago
kanshi
yace indena?bakiso? Ta girgiza mai,
hada bakinshi yayi da nata saida yaji
yasamu natsuwa ahakan sanan ya
kankameta, yarada mata akunne tnx
ko
wanan kadai makes me happy, muyi
bacci baxan kara miki komiba kinji??
Ta
girgiza mai kai.
Kwantar da ita yayi a kirjinshi har
bacci
yakara daukanta.
Karfe 10:30 nasafe ta tashi
bathroom ta
shiga tai wanka, singlet da boxer
din
tamaida tafito, kallonshi tayi taga
yana
bacci da dan murmushi a fuskanshi,
murmushi itama tayi tawuce tatafi
kitchen dan tama mijinta hadadden
breakfast.
Kitchen din tashiga ta gyarashi tass,
taga
indomie, kawai saitai musu indomie
pizza, tadafa ruwan zafin tea dinsu.
Tana gamawa tajuyo wazata gani?
�.
[3:07AM, 3/5/2017] �+234 803 052 4904�: 💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
7�6�
Hydar tagani tsaye ya daura
hannenshi
kan kirjinshi yana mata murmushi,
juyawa tayi da sauri saboda tuna
abunda yamata dazu kunyan
kallonshi
shi take.
Murya chan kasa yace my jidda give
me
a hug plzzz, bude mata hannu yayi,
ahankali tajuyo takuramai ido,
saiyakara
langabar dakai yabude hannayenshi
da
gudu taje tafada kirjinshi kankameta
yayi saiya dago kanta ya manna
mata
kiss a goshi yace i luv yhu, tace i
luv yhu
more. Karasawa yayi cikin kitchen
din
yadau abincin yafito. tare sukayi
break
abaki yadinga bata harsuka koshi
sanan
yakai komi kitchen.
Yadawo falon ya zauna akasa ya
daura
kanta akan kafadarshi yana shafa
gashinta, hanunshi daya yarike
hanunta
ya sumbata yace my jidda yaushe
zan
komar dake gida?? Yamutse fuska
tayi,
tadawo jikinshi da sauri, tai lamoo
akirjinshi muryan chan kasa tace
banason na koma, murmushi yayi ya
shafa kanta yace but kinsan dole
mukoma ko? Girgiza kanta tayi tace
uhm,uhm i want to stay wd u,
yahada
goshinshi da nata yace my jidda we
have
to go back, we just have to, hawaye
ya
gangaro daga idonta tace inmun
koma
za’a raba aurenmu, amma inbasu
ganniba bazasu rababa, if u insist
mubari sai ran Sunday saimu koma.
Yace butt su� Khaleesat ta daura
yatsan
ta akan lips dinshi ta girgiza kai
tace no
but yaya hydar, hawaye ya sauko
daga
idonta tace 5 good years bamu tare
yaya
hydar,i want us to enjoy dis
moment, 4
once in our lives karmuyi tunanin
kowa,
karmuyi tunanin halin dasuke
ciki,karmuyi tunanin abunda ke
jiranmu
nangaba, less stay together, am
happy
lyk dis, banason arabamu,banason
narabu dakai, yaya hydar i luv
yhuuu,
zata kara magana yahada bakinshi
da
nata kowanensu na hawaye ahankali
yafara zame singlet din jikinta�
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
7�7�
Zame singlet din yayi ya ajiye a
gefe, ya
kura mata ido,yana karemata kallo.
idanun khaleesat alumshe, danyau
tai
alkawarin bashi kanta, tahakanne
zaka
godemai abunda yamata arayuwa.
Hannushi biyu yasa ya tallabota
jikinshi,
ahankali ya kwantar da ita akasan
tiles
din falon, yafara aika mata da
sakkoni
kala kala. khaleesat duk karfin halin
datayi tace zata bashi kanta kasawa
tayi
jikinta yafara rawa, tafara kuka tana
yaya hydar kadena, kwata2 hydar
baya
jinta dan yay nisa sosai.
Kokarin saka abun yake amma
kome
yatuna yay maza yasaki khaleesat,
ya
tashi yazauna yana maida numfashi
da
kyar, idonshi sunyi jaa sosai,yadafe
kanshi da hannu biyu. khaleesat ta
tashi
zaune itama ta daura kanta
abayanshi
tana hawaye tace yaya kayakuri, wlh
tsoro nakeji�. Ahankali yadago
kanshi
ya maido da ita kijinshi yana shafa
kanta, murya cahn ciki yace
khaleesat
bazan iya miki komiba, idan ma
namiki
wani abu na cuceki ne, da sauri
khaleesat ta dago kanta ta kalleshi
tace
mesa kace haka??
Hawaye ya taru a idonshi yace
saboda
bana�. Saikuma yakasa fada mata,
Khaleesat tace saboda baka me??
Yace khaleesat kiyakuri bazan iya
fadamiki,kuma karki kara min wani
tambayan, yakara rungumeta tsam a
jikinshi yana shafa bayanta yana
sauke
ajiyan zuciya,yace iya abunda
nasani
shine i luv u my jidda, tace my luv u
too
my guardian angel, yadinga shafa
bayanta har bacci yay awon gaba da
ita.
Kwantar da ita yayi kan kujera,
yakoma
daki ya duko zanin gado ya
lullubeta
dashi, gashinta yake shafawa,
yakura
mata ido, hanunta yakai bakinshi
yamata kiss yace am sorry
khaleesat, am
soo sorry, kiyakuri naboyemiki
babban
sirrina, bazan iya fada miki bana
haihuwaba, dan banaso ki gujeni,
banason kice bazaki zauna daniba,
am
soo sorry�..
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
7�8�
Kwanan khaleesat 2 tare da hydar
hunter dinta, tundaga ranan bai
kara
koda cire mata rigaba, zadai suci
soyayyarsu amma baya wuce gona
da
ira, saboda bayason yakasa
controlling
kanshi.
Yau takama sunday tun safe
khaleesat ke
kunci saboda zasu tafi, hydar ya
aika
mai gadi yasiyo hijab da dogon riga
ya
dawo cikin gida yaganta tana
hawaye.
Da sauri ya karasa yadauketa
ajikinshi
yace wayatabamin jidda ta?? Ta
shagwabe harda yarfe hannu toba
kaineba zaka maidani gidaba,
yakama
hanunta ya matse yace khaleesat
dole
mukoma gida, tace idan sun raba
aurenmu fa?? Da sauri hydar ya
kalleta
yace babu abunda zai raba auren
mu in
sha Allah.
Khaleesat tace but i can feel it,
something
is going to happen, hydar yace
koma
menene in sha Allah alheri ne
agaremu,
tai shiru ta daure fuska.
Hydar ya rungumeta tsam haryaji ta
sakko sanan ya dagota ido cikin ido
yace
khaleesat waya kashe parents
dinki??
wakuma yakeson kasheki yanzu??
Tuni jikinta yafara rawa, tamike
tsaye
tana girgizamai kai, jikinta bari
yakeyi
sosai, tashi yayi yakamota ya maido
da
ita jikinshi yace calm down, dont be
afraid, yadago kanta yace kallen
khaleesat, ta daga kai,ta kalleshi
yace
kinaso arabamu??ta girgiza kai,
yace
kinaso namutu?? Ta girgiza kai
dasauri,
kin yarda dani? tace eh, yace to
fadamin
waya kashesu?? Ta rikemai riga
gam tace
yaya hydar innafadama wlh zai
kasheni
ne.
Shima hydar yariketa gam yace
inhar
kika fadamin bazan bari yamiki
komiba,
kin manta ni sojaa ne, nazama sojaa
ne
danna dinga kareki, inso kifadamin
waye yakashesu saboda hukuma ta
kasheshi,hukuma tabima iyayenki
hakkinsu. yay mata kiss a goshi
yace tell
me, who murdered ur parents??
Murya na rawa tace Abban chuchu
ne..
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
7�9�
Ta fashe da kuka sosai, hydar ya
share
mata hawaye, yace khaleesat dole
kifadama dad gaskiya saboda police
sukmashi, inba hakaba saiya
kasheki,kuma ya kashe dad. dan
ranan
wanan mutumin daya biyomu ranan,
naganshi yanabin dad, kinga dole
kitonamai asiri.
Khaleesat tace yaya hydar chuchu
fa??
kawata ce, kuma inasonta sosai.
Hydar
yace khaleesat idan mutum yayi
kisan
kai dole ayimishi hukunci,kodako
babankane, wanan shine gaskiya,
chuchu tanada hankali zata
fahimceki.
Buga kofa akayi ya fita ya karbo
dogowan rigan da hijab,shi ya
samata
kayan. Yace yanzu muna zuwa gida
kifadi gaskiya saboda akamashi d
earlier
d better. Yarike hanunta oya mutafi.
Mota suka shiga amma babu maiwa
wani magana, khaleesat na kallon
waje
dan batason komawa, hydar tunani
yake
ya dad dasu khalis da hydar
abokinshi
zasu dauki wanan bakon al’amarin??
Horn yayi maigadi yabudemai ya
shiga
gidan ya paka mota, yajuya ya kalli
khaleesat yace fito mutafi,
langwabar
dakai tayi hawaye nazuba, hannunta
yarike yace in sha Allah baza’a raba
aurenmuba. Kome zai faru ayau
khaleesat kisani cewa i luv yhuu
sosai,
yajawota yahada bakinshi da nata.
Daidai lokacin hydar Abj da police
suka
karaso wajen,da alamu kan case din
khaleesat suke magana,yayinda dad
da
hj benazir suke bayansu.
Hydar ya kwalalo ido muryanshi
narawa
cikin tsawa yace hydar, da sauri
hydar
nijar ya saki bakin khaleesat yajuyo
bude mota yayi yafito khaleesat
itama
tafito, da fushi da kuma zuciya
hydar
Abj yakarasa inda suke baiyi wata
wataba ya kodama hydar nijar mari
tass
, khaleesat ta fasa ihu, daidai
lokacin
dad yakaraso wajen da sauri, dad
yace
lpy ka hydar?? hydar nijar yarike
kuncinshi idonshi jajir yana kallon
hydar Abj, Hydar Abj yace
butulu,dan
iska, maciyi amana, dama kai
kasacemin
matana??kaja ba’a daura mana aure
jiyaba, hannu ya dunkule zai nushi
hydar nijar khaleesat ta shiga
tsakiya
nushi ya sauka a cikinta……�.
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
8�0�
Khaleesat ta sulale zata fadi kasa
hydar
nijar yatarota da sauri yana my
jidda,ahankali take numfashi
hawaye na
zuba daga idonta. hydar Abj arude
yace
my luv am sorry bansan kebane,
yakai
hannu zai karbeta daga hanun hydar
nijar, hydar yakara kankameta ajiki,
su
dad sunma kasa magana abun
mamaki
suke gani, hydar Abj ya dakamai
tsawa
wai meke damunka ka sakinmun
mata,
hydar nijar yakara kankameta yana
stay
with me khaleesat. Hydar Abj yajuyo
ya
kalli police yace kuzo kutafi dashi
shiya
saceta, sukazo dad ya daga musu
hannu
yace karku tafi dashi nasan hydar
bazai
sacetaba, akwai dai bayanin dazai
mana
dan yasamu aduhu zaku iya tafiya,
harsun shiga motansu hydar yace
dad
kar police sutafi akwai abunda
khaleesat
zata fada muku, zata fada muku
wanda
yakashe mata iyaye, da sauri khalis
wanda tunda aka fara draman baice
kalaba yace wott?? Hydar yace eh,
shine
yakusa kasheta na taimaketa, dad
yace
police kudawo khalis ya karbi
khaleesat
dukansu suka dunguma aka koma
falo.
Su chuchu da teema jin hayaniya
sukafito falo dad yace kuma ku
zauna.
Hydar nijar yazauna kusa da
khaleesat
khalis yabata taimakon gaggawa
cikin
10min tadawo normal, hydar yace
my
jidda kifadi musu komi dont be
afraid.
Hydar Abj zaiyi magana dad yace
yimana shiru. Khaleesat cikin sanyin
murya tace dad mum yaya, kafin
nafara
cemuku komi inso kusan hydar
shine
mijinane wanda kukaje nema a nijar,
amma zankuji labarin komi anjima.
hydar Abj idonshi yay jajair kirjinshi
kaman yafashe, harwani huci yake.
Khaleesat takalli chuchu tace
chuchu wot
am about to say will hurt u nasani,
amma kiyakuri i just have to, dole
nafada. ta share hawayen idonta,
chuchu
gabanta yafadi dummmm.
Khaleesat tace dad wanda yakashe
dad
da mum dina ABBAN CHUCHU ne,
yafesamin shaltos a ido, yacema mai
gadinmu sukaini nijar, ranan
Thursday
rananne nagane hydar ne mijina,
amma
yacemin yahakura yabarma yaya
hydar
shine yawuce yafita nikuma nabishi.
su
mai gadi suka kamani amma nagudu
yaya hydar ya cecen, nasan Abban
chuchu shiya turosu su kasheni.
Kowa zufa yake adakin chuchu
tafashe
da kuka sosai, khalis zuciyarshi tai
baki.
dad idanunshi yay jaa gaskiya biri
yay
kama da mutum, dama ranan kenan
shiya turo mai gadi yakasheshi ya
karbi
kudin da gwamnati tabashi na bude
gidan marayu.
Cikin zafin rai yace chuchu ki
gafarcemu, yajuyo ya kalli police
yace
officer kunji bayanin yarinya, kuma
yau
kunsan wanda yakashe kanina da
matarshi lokacin yayi dazakubi musu
hakkinsu, officer yace yanzu kuwa
yafadama sauran yaran atafi a kamo
Abban chuchu.
Chuchu tafashe da kuka sosai tace
dan
Allah karku kama dad dina
kuyafemai,
yamin alkawari bazai karaba…kowa
yajuyo yana kallonta�.
[3:10AM, 3/5/2017] �+234 803 052 4904�: 💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
8�1�
Officer ya juyo yama chuchu wani
irin
kallo yace are u an accomplice to d
crime?? Da sauri chuchu ta girgiza
kai,
officer ya juya yabar dakin. Chuchu
takara fashewa da kuka sosai tazo
gaban
khaleesat tarike kafanta tace
khaleesat
dan Allah kiyakuri kiyafema Abba
na,
yamin alkawari bazai karaba.
khaleesat
itama ta durkusa tarike chuchu tace
chuchu kiyakuri Abban ki shiya turo
su
maigadi su kashe, inda yaya hydar
bai
taimaken ba dana mutu, chuchu ta
share
hawayen idonta zuciyanta yay baki
dama dad karya yake mata,. amma
saita
kara fashewa da kuka tace
khaleesat kisa
asakeshi plz, i promise u bazai
karaba,
zanta mishi wa’azi harya chanza �.
Bata
karasa magananba taji an hankadata
tadago kanta taga khalis ne.
Khalis ya kalli su dad yakalli
khaleesat
yace yanzu wananne kuka cewa na
aura? d daughter of my parents
murderer, daughter of a monster,
daughter of a murderer. Allah
nagodema
da ba’a daura auren jiyaba, na
tsaneki
chuchu na tsaneki, khaleesat ta
mike
zataje wajenshi ya daga mata hannu
yace dont lil sis, bari nai magana.
Yasake kallon chuchu dake kuka
sosai,
yace imagine kina sane, kinkuma
sani
babanki yakashe iyayena, but
saikikai
shiru, kika rufawa babanki
asiri,naso
ace police suntafi dake cos u are
his
accomplice, chuchu tace ya khalis
ya
daga mata hannu yace abu daya
nakeson
naji, kinsan babanki ya kashe
iyayena
ko baki saniba?? Cikin kuka tace
nasani.
Hawaye ya gangaro daga idonshi ya
share yace dama ance a monster
always
give birth to a monster, good
people
always give birth to good, yace
chuchu
baddd person always give birth to
bad.
Just lyk u, i hate u, i hate u father.
Kun
kashemin iyaye kuma kinaso na
aureki,
never!! yafashe da kuka hydar Abj
yarikeshi.
Chuchu ta share idonta, tace yaya
khalis
kai kuskure,u are totally wrong,
mutum
battace kan iya haihuwan nagari,
danfashi zai iya haifan mahaddacin
al’quran, boka na iya haifan malami
mai
da’awa.
Yaya khalis i will prove to u, a bad
person can give birth to good
person,
zan nunama cewa mugun mutum na
iya
haifan nakirki, tajuya tabar gidan da
gudu, khaleesat tabita hydar ya
rikota
tafada jikinshi tana kuka itama.
Hydar Abj kishi ya cikashi, sakin
khalis
yayi yaje azuciye ya fincike
khaleesat
daga jikin hydar nijar, ya shake
hydar
nijar sosai yace yau zan kasheka�..
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
8�2�
Khaleesat tafashe da kuka tarike
rigan
hydar Abj, Hydar nijar baiko kokarin
cire hanun hydar Abj daga
wuyanshiba,
dan bazai taba yima hydar Abj
rashin
mutunciba kodan su dad dakuma
darajan khaleesat. Khalis yazo
yacire
hanun Hydar Abj daga wuyan hydar
nijar amma abun ya faskara. Dad
yataso
a xuciye ya kifama hydar Abj mari
tass
tass har guda biyu bashiri hydar Abj
yasakeshi, hj benazir takaramai
wasu
marikan guda biyu ya dafe kuncinshi
yana kallon iyayen nashi dad ya
dakamai tsawa zauna ya zauna da
sauri.
Hydar nijar yana mayar da
numfashi,
idonshi yay ja, khaleesat na
gefenshi
tana kuka, khalis yace hydar sannu
are u
ok? Hydar nijar yace am good. ya
juya
wuyanshi tuni yadawo daidai,
abunku
da soja.
Saida aka natsu, dad yafara
magana,
hydar Abj kaban kunya, kishi
haukane,
kisan kai kakeson yi agidana ko
me??
Dama haka kake??haba hydar
control ur
temper.
Dad yace hydar dama kaine hydar
hunter?? Yace eh dad, dad yace to
Alhamdulillah komi yazo da sauki,
ka
sanar da mamanka kaga khaleesat
kuwa?? Yace a’a dad, amma dama
yau
tunsafe nasa wani sojaa yakawomin
su
nan abuja, saboda bansan ko
innafada
muku nine mijin khaleesat ku
yardaba,saisa nace akawo ummi da
zulaihat nasan suna ganin khaleesat
zasu ganeta, yanzuma sun shigo
abuja
nasani nan bada dadewa ba zasu
shigo
gidanan danna turama sojaan
address.
Dad yace to Alhamdulillah.
Hydar Abj kanshi na cikin cinyanshi
duniyar tamai zafi kaman yayi ihu,
yanzu shikenan wani bare ya aure
kanwarshi, wanda yakeso tun tana
karama?. Suna zaune kowa yay
shiru a
falon khaleesat na kusa da teema.
sukaji
sallaman gateman, dad yace shigo,
yace
Alh nida bakine, dad da kowa na
falon
suka mike dad yace ku shigo mana.
Bude
kofa akayi aka shigo ganin wata
kakkyawan budurwa mai kama da
hydar
nijar tana sanye cikin bakin
doguwan
riga tayi rolling kanta da jan gyale,
yasa
hydar Abj gabanshi yafadi
dummmmm.
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
8�3�
Ummi ta tsaya turus batare datama
gaisa
da kowaba, hannu zulaihat takamo
tace
zulaihat kalli chan tana nuna
khaleesat
da hannu. Zulaihat takalli wajen
wazata
gani khaleesat kwalalo fararen
idonta
tayi waje tace kawata!!, khaleesat ta
share hawayen idontace tace kawata
Zulaihat ko, zulaihat da sauri ta
kankame khaleesat tana kukan farin
ciki,Khaleesat tasaki zulaihat taje
gaban
ummi ta tsugunna tace ummina ina
wuni, ummi dagota tayi ta rungume
tana
murmushi tace khaleesat ina kika
shiga?? Mun nemeki, yaushe
idanunki
suka warke??khaleesat takara
rungume
ummi tana kuka batareda
amsawaba.
Hj benazir tazo ta janye khaleesat
tace
kukan ya isa haka jidda jeki
zauna,tace
ummi mu ba’a ganmuba yartaki
kadai
kika gani, ummi tai dariya suka
gaisa
sosai kowa na falon suka gaisa
daganan
aka shiga maida zance zulaihat na
kusa
da khaleesat, teema an likema
zulaihat
anga yar fara lol.
Hydar Abj yakasa dauke idonshi
daga
kan zulaihat, khalis na lura dashi
batun
yauba, tun ranan dasuka fara waya
da
zulaihat. murmushi yayi aranshi
yace
hydar bakasan abunda kake soba,
har
yanzu bakasan different btw luv d
lyk
ba.
Hydar nijar dai idanunshi nakan
khaleesat ko motsi kadan tayi ya
kalleta.
anata fira hydar Abj yamike haryakai
bakin kofa zai fita saikuma yadawo
ya
tsaya agaban khaleesat.
Yace abu daya zan fada miki,
dagake sai
khalis iyayenku suka haifa, baki
burin ki
auri lafiyayyen namiji, wanda zaki
iya
haihuwa ki haifi yara suci sunan
marigayan iyayenki?? Khaleesat dai
takafeshi da ido, yace to inaso
kisani
cewa wancan dakika kira mijinki
HYDAR baya haihuwa, namiji neshi
amma fanko, bazai amfaneki da
komiba,
anayi aurene dan ahayayyafa, tunda
yafara maganan gaban khaleesat ke
faduwa,idonta kyam akan na hydar
nijar dake girgiza mata kai, yace
khaleesat bakiso ki auri miji
lafiyayye
kaman ni wanda zan baki yara? Dad
yadakamai tsawa hydar!!!
Zaki iya auren namijin dayaba
haihuwa?
think khaleesat, bakison ki auri
wanda
zaki hayayyafa dashi yaranki suci
sunan
iyayenki?bakison kiyi auren da
annabi
zaiyi alfahari damu ran tashin
alkiyama? Khaleesat answer mee
zaki
iya auran namijin dabaya haihuwa??
Khaleesat girgiza kai tafarayi tana
hawaye sosai murya asarke tace
nooo
bazan iyaba�..
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
8�4�
HYDAR nijar afirgice yakama
kirjinshi
hawaye yacika idonshi, yayinda
ummi
da zulaihat suke cikin duhu, Hydar
Abj
yace khaleesat gwara ki auren gani
dan
uwanki,kuma ki haifi yara……bai
karasa
magananba yaji wani tagwayen
marirrika afuskanshi, dad yarufe
hydar
da duka kaman karamin yaro khalis
yarike hannun dad da sauri yana
calm
down dad,kayakuri hydar baya
hayyacinshi now saisa yake
wayanan
maganganun.
Dad yace kai dan ubanka butulu,
bagarin taimakon ubanka ni bane
yasamu wanan matsalan??hydar
kana
abu kaman kai badana
bane,Alhamdulillah nai farin ciki da
Allah yasa ban daurama aure da
khaleesat ba ashe danai nadama
dan
yanzu nagane kaiba mutum nagari
bane.
Hydar kai butulu ne, baka da kirki,
bakada kara hydar, karka manta
garin
ceto babanka yaronan yasamu
matsala,
barikaji hydar wlh koda khaleesat
Bata
yarda da aurenshiba sainadau yata
teema nabashi dan hydar nijar
mutum
ne bana yarwaba,yaro mai mutunci
da
sanin yakamata. kuma katashi katafi
kama kanka, kasani cewa inhar
aurenan
yabaci na hydar nijar da khaleesat
wlh
wlh baxan taba yafemaba wawa
kawai,
ragon namiji. Hydar Abj jin furucin
babanshi yasa jikinshi yay sanyi
saikuma yay nadaman abunda
yafada.
Ummi macen arziki mace mai
dattako,
tace Alh kayakuri, ba’ama da irin
wayanan bakin, yanzu na shigo
gidanan
amma nagane abu daya kedamunshi
kishi ne which is normal yay acting
haka. kuma dama idan karasa
abunda
kakaeso dole bazakaji dadiba amma
kuyafemai ku janye furucin.
Zulaihat tace kuma in sha Allah
yayana
zai warke saidai kamutu da bakin
ciki,
hydar nijar ya daka mata tsawa
bakida
kunya ko zulaihat? tace yakuri yaya.
Khaleesat kuka take sosai.
Hydar nijar yamike tsaye ya share
hawayen fuskanshi yace ummi
kutashi
mutafi, ya kalli khaleesat yace
khaleesat
naji dadi yanda kika fadi
ra’ayinki,bazanso ace ni mai sonki
na
tauyemiki hakki ba, dan haka zan
sawwake miki, kije ki auri mai
haihuwa,
wlh ko kadan banji haushinkiba
kuma
ban tsanekiba, har gobe zan
kasance mai
sonki.
Yace khaleesat ta dago jajayen
idonta ta
kalleshi shi, yace naaaa saaa�..da
sauri
khaleesat ta rufemai baki da
hanunta
tana girgiza mai kai�
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
8�5�
Murya narawa tace no, karka saken
plz
yaya hydar ina sonka, kasan maiya
batamin rai dazu dahar nace a’a? ya
girgiza kai. Tace saboda babban
secret
ne kaboyemin why?mesa zakai
hakan?
dont u trust me?
Cikin kuka tace yace banason
narasaki,
banason kiji matsalan kice bazaki
zauna
daniba, khaleesat am afraid
banason
narasaki. Khaleesat ta kaimai duka
akirji
bamai zafiba tace karka kara
tunanin
haka, bazanta rabuwa dakai
arayuwanaba no matter wot, bazan
tababa yaya hydar, hydar baisan
lokacin
daya rungumeta ba, kunya kaman
khaleesat ta nutse akasa agabansu
dad ga
ummi. da sauri ta kwace jikinta
hydar
yadan sosa kai yakoma ya zauna.
Hydar
Abj yafita daga dakin dasauri cikin
dabara Zulaihat itama tafita daga
dakin,
khalis a zuciyanshi yace inama nida
chuchu nane muka rungume haka,
da
sauri ya kawar da tunanin chuchu
aranshi daya tuna abunda tayi.
Da sauri tabishi yana shirin shiga
part
dinsu tace hy u,ta rike kwankwaso,
Hydar gabanshi yace dumm yajuyo
ya
daure fuska lpy? Zulaihat ta
kadamai
idanunta wanda hakan yasa
numfashin
hydar yakusa daukewa, tace nazo na
gargadeka ne, karka sake yima
yayana
rashin kunya, inba hakaba wlh saina
zaneka.
Hydar Abj duk fushin dayake ciki bai
hanashi yin dariyaba sosai harda
rike
ciki, ya kalleta sama da kasa yakara
fashewa da dariya, zulaihat ta kulu
jitake kaman ta rufeshi da duka, ya
dago
kanshi yace look who’s talking, 4
god
sake wanan skinny lady dince zata
daken, keda ko khaleesat tama fiki
kiba
yafashe da dariya yace zoki daken
din
nagani.
Zulaihat ita adole yabata mata rai ta
dunkule hannu zata dakeshi fizgota
yayi
tafada kirjinshi ya kankameta
ajikinshi
yana karema fuskarta kallo,
kakkyawa ce
sosai kamanta daya da hydar, saidai
ita
batada kiba, ko khaleesat tafita
cika,
kuma zata girmi khaleesat da
shekara
daya ko biyu.
Zulaihat tayi tayi ta kwace kanta
takasa,
saida hydar yaji tsigan jikinshi
yafara
tashi yasa ya saketa da sauri ya
daga
mata gira yace plzzz gobema ki kara
zuwa dukana am sure zansha kuka,
d
famous zulaihat nijar, ta zane Dr
Hydar,
ya kashe mata ido.
Da gudu tabar wurin tace mugu
kawai,kuma Allah ya isa daka
rungumeni�
[3:14AM, 3/5/2017] �+234 803 052 4904�: 💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
8�6�
Bayan sallan magrib, dad hj benazir
da
khalis adakin mum.
Dad yace khalis dukda nine babanku
amma zanso naji ra’ayinka akan
khaleesat, tabi mijinta gida yauko ya
kakeso?
Khalis yace dad kaine babanmu, duk
abunda kace shizamubi,basai ka
shawarceniba, dad yace Allah maka
albarka,dad yace hj benazir ke
mekikace?? Tace Alh ni nawa inaso
tabi
mijinta yau, shekara 5 bawasaba,
karmu
kara rikemai mata, karmu shiga
hakkinsu, na lura hydar nijar na
mugun
son matarshi, idan yaso gobe
akaimata
kayan dakinta chan kadunan. Alh
yace
dama abunda nakeso nima kenan.
Khalis yace dad hydar Abj fa??hj
benazir
tace bansan kokun luraba, wlh
tundaga
ranan da hydar Abj yay waya da
zulaihat yafara sonta, ban gasgata
hakan
ba saida naga yanda yake kallonta
yau,
matsalan shi daya baisan meyakeso
ba??
Kodan bai taba soyayya bane halan,
amma tym nasan zai gane wa
yakeso
cikin khaleesat ko zulaihat.
Alh yace muje musanar dasu.
Duk suna falo zulaihat tasaki jiki
sunatashan fira.
Suka zauna dad yace Hydar yaushe
zaku
wuce??shafa kanshi yayi yadan kalli
khaleesat wanda hankalinta nakan
firan
dasuke, yace uhmm dama yanzu
zamu
shiga hanya, dad yace to
Alhamdulillah
dama zan fadama ne zaka tafi da
matarka, gobe za’a turo kayanta
kadunan, hydar ko kunya, yadinga
zubama dad godiya, khaleesat
taboye
kanta acinya zulaihat da teema sai
muntsilinta suke. Daki hj benazir
takira
khaleesat, tasata tai wanka tabata
wasu
magunguna da turare
tashafa,takuma
sha, sanan tasa mata wani ubansun
less
pink tai masifan kyau sanan aka
rufe
mata fuska aka fito da ita.
Wani kuka taji yazo mata ta
kankame
mum tana kuka, da kyar khalis
yafito da
ita daga dakin shima ya rungumeta
yace
lil sis kima mijinki biyayya, duk
randa
za’a shiga court zakuzo dan kibada
shaida, hydar ma haka kinji? ta
girgiza
kai tana kuka, tace yaya banason
natafi,
yace u have to, auren kenan zanzo
badubaki kinji, tace yaya tokaba
hydar
Abj hakuri yace i will, zulaihat
teema da
ummi suka shiga motan sojaan daya
kawosu, ita kuma khaleesat khalis
yasata
amotan mijinta.
Hydar nijar yafito suka rungume
juna da
khalis, Khalis yace ga amanan
kanwata
nan,kuma kacigaba dashan
magungunan
dana baka za’a dace in sha Allah.
hydar
nijar yace nagode sosai Allah bar
zumunci. yace ina hydar Abj??
Hydar
yatafi dakin yay mai sallama duda
bai
amsaba, amma saida yakara bashi
hakuri, sanan yafito ya shiga mota
suna
dagamai hannu motansu yafita daga
get
sukadau hanyar kadunaaa�
Khaleesat
sai kuka akee, niko nace na gulma
ba,
kin kusa amarcewa.
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
8�7�
Khaleesat ta dinga rafka uban kuka
a
mota ahankali hydar yay parking a
gefen titi, hannushi yakai ya bude
rufin
da’aka mata, yakura mata ido,tunda
yake khaleesat bata tabamai kyau
irin
nayauba, tacigaba da kukan ta
kaman
batasan ita yake kalloba.
Jawota jikinshi yayi yace my jidda
y ??ba
wananne abunda mukeso ba?? Tace
uhm
uhm, ni ai nafison gidanmu, takara
fashewa da kuka harda yarfe hannu
ya
tsaya kawai yana kallonta intana irin
shagwaban nan burgeshi take saisa
bayason tadena amma dai bayason
kukanta.
Yakai hannu ya share mata
hawayen,
yace karki kararmin da hawayena da
akwai randa zasu zubo zubowa mai
dalili,takara fashewa dawani kukan
tana
turo bakinta, hanunshi yakai ya
daura
kan bakin yadan daure fuska yace
ke,
adan tsorace ta kallai, yace yimin
shiru,
tai rau rau da ido, da gyara zama ya
daura hanunshi akan kirji yace it
seems
yau kuka kikejinyi ko?, ya ciro
wayanshi
yace oya yitayi ina daukanki,
hannun ta
yarfe tana wayyo ummi kinga yaya
hydar ko.
4 d 1st tym taji Hydar ya kyalkyace
da
dariya, saita tsaya tana kallonshi,
dariyan taimai kyau. ta yarfe hannu
tace wlh ni ka lallasheni, ya
murguda
mata baki yace nakiya, fadowa tayi
jikinshi tana wani kukan ahankali,
hanunshi yasa yadago kanta, yace
my
jidda ina sonki sosai,i luv everything
about u,u are special, i luv yhu
cikin
kuka tace luv u more, yace yanzu
kinga
karfe 10 kuma KD zamu kibari
inmukaje
gida na lallasheki ko, tace promise?
yace
yes my madam.
Ya tada motan duk second yana
kallonta
lumshe idonta tayi har bacci yay
awon
gaba da ita.
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
8�8�
Karfe 1 daidai suka sauka agidansu
dake
Alhaji estate kaduna,tuni khaleesat
ta
dade da bacci saida yay horn mai
gadi
yazo yabudemai suka gaisa yace
yallabai
ummi tacemin kayi amarya ina
takene??
Hydar yay murmushi yace tana bacci
amma gobe zaka ganta saiku
gaisa,yaciro kudi yabashi yakarasa
cikin
gidan yay parking.
Shafa mata fuska yadingayi,
ahankali
take bude idanunta saikuma takoma
baccin, dariya yayi ya gyara hanun
riganshi ya dauketa chak kaman
yarinya, shidai yana mamakin rashin
nauyin khaleesat falon ummi ya
shiga
ummi teema da zulaihat suna zaune
su
tuntuni suka iso.
Zulaihat ta mintsili teema, teema ma
haka suka wani fashe da dariya,
hydar
ya balla musu harara. Ummi tace
hydar
tai bacci ne? Yadan sosa kai yace
eh
ummi. Ummi tace to kaita dakinsu
zulaihat mana, yadan sosa kai yace
uhmm, ummi dama naga dakin
gadon
yayma su uku kadan.
Ummi tai murmushi irin nasu na
manya
tace to kaita part dinka dama a
gyare
yake da sauri yajuya yakara bakoma
su
teema harara sukai dariya yafita
daga
dakin.
Kan gadonshi ya shimfideta, yaje
yay
wanka yafito yahau gadon don
yarage
mata kayan jikinta, takalmin kafanta
yafara cirewa,Ahankali ya zage zip
din
riganta yacire mata rigan yakurama
halitanta ido, ya zame sket din
sanan
yakashe musu wutan ya daurata kan
kirjinshi yana kara godema Allah
daya
bashi mata Khaleesat.
Karfe 4 na asuba khaleesat ta tashi
bude
idonta tayi ta hango hydar yana kan
dadduma mikewa tazoyi taga
bakomi
jikinta da sauri takoma cikin bargo,
mamaki take waya cire mata kaya,
zanin
gadon tajawo ta mike, bayi ta shiga
tai
wanka sanan tadawo tazira doguwan
riga tasa hijab ta zauna,Hydar ya
mike
yana mata murmushi babu gaisuwa
my
jidda? Tai shiru yace bari naje
masallaci
ko taki kallonshi yasan metakema
fushi
inya biye mata bazai samu sallaba
yasa
yatafi.
Saida tai salla tai karatun al qur’an
takara wani wankan tasa atampha
mai
kyau tafito daga shashin tanata
tafiya
wani shashi tagani tabude tashiga
muryan teema da zulaihat taji a
kitchen
da sauri takarasa sukahau ihu,
matar
yaya hydar harkin tashi kunya
yakamata
suka rakata ta gaida ummi sanan
suka
cigaba da hada breakfast din.
Suna cikin yin breakfast hydar ya
shigo
yana sanye cikin kayan sojojin yay
kyau
sosai, ya zauna kan dining idonshi
akan
khaleesat dakecin abinci kanta
akasa,
ummi tace hydar harka shirya yace
eh
ummi, jibi zan dawo saina dauketa
mukoma barrack din, ummi tace tom
Allah kaimu,
Bayan sun gama breakfast khaleesat
tabisu zulaihat dakinsu dan kunyan
hydar take, hakanan yatafi batare
da
sunyi sallamaba.
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
8�9�
Hydar yaje barrack gidanshi yasa
aka
gyara, yazuba hadaddun
furnitures,yahada ma khaleesat
akwati
nagani nafada kwara 12 yasayo
mata
English wears dayawa ga nights
wears
kala kala, komi nagidan saida ya
chanza.
Ranan laraba da yamma yadawo,
lokacin khaleesat na kwance kan
gadon
zulaihat tana karatun wani littafi mai
suna JANAN, littafin namata dadi.
Tana
cikin karatu taji an fizge book
din,dago
kanta tayi taga hydar ne yana sanye
da
kayan sojoji.
Ya zauna kusa da ita ta dukar da
kanta,
ya rungumeta yace i missed u sosai
my
jidda, ya ciro wani doguwar riga mai
kyau yace gashi kisa wanan zamu
tafi,
tace ina? Ya kashe mata ido gidana
a
barrack, ta lankwasa kai ni banason
zuwa yace plzzzzzzz da kyar ta
yarda,
sukaima kowa sallama suka tafi.
Da magrib suka isa,sai kallon gidan
take
yamata kyau hydar ya jawota jikinshi
suka shiga har dakinshi ahaka,
yakaita
bayi yace jekiyi wanka kizo muyi
salla.
Bayan sun idar yakawo mata abinci
kadan taci, ya zauna kusa da ita,
ahankali ta kwanto da kanta
kafadarshi
tana kallon fuskarshi, yajuyo da
idonshi
ya kalleta, da sauri ta kulle idonta
tana
murmushi.
Hydar yasa yatsanshi a dimple dinta
yace i luv ur smile
khaleesat,Khaleesat ta
rungumeshi da sauri,yana shafa
bayanta
har lokacin issha yayi sukayi tare.
Tashi
yayi yabude wani wardrobe ya
dauko
mata wani farin nyt wear ya ajiye
akan
gado yace my jidda kisa wanan plz
ina
jiranki a parlo yawuce yafita.
Daukan rigan tayi taga dashi da
rashinshi duk daya,iya cinya ne.
saka
rigan tayi yay mata kyau kusan
rabin
kirjinta awaje, takama kanta da
white
ribom, ta shafa turarukan da mum
tabata, tai light makeup. sanan
tadau
white flat bedroom slippers tasa
ahankali take tafiya cike da kunyar
kayan datasa hartakai parlo.
Hydar na zaune shima yay wanka ya
chanza kaya zuwa,white boxer da
white
singlet, mikewa yayi yana kallonta
cike
daso, bude mata hannu yayi alamun
tazo, taje da gudu tafada kirjinshi
tana
boye fuska, bakinshi yakai kunenta
yace
kinyi kyau my jidda, is tym 4 my
surprise.
Wani farin kyalle ya dauko ya kulle
idonta, daukanta yayi chak kaman
baby
yakaita wani hadadden daki ya
ajiyeta a
tsakiyar dakin. sanan ya bude mata
idon, dakin tabi da kallo, babu komi
aciki sai gado an shimfida farin
zanin
gado ajiki, yazuba flowers jajaye
akan
gadon, wani katon frame tagani da
hotonta tana bacci akan kirjinshi an
rubuta i luv u my jidda ajiki.
Fuskan hydar taji ya sauke akan
kafadanta, yace did u luv it?
hanunta ta
daga ta shafa kanshi tareda lumshe
idonta ahankali tace i luv it, and i
luv u
my guardian angel,juyo da ita yayi
ya
kalleta yace u are d only thing dat
make
me happy, i luv yhu,i luv yhu
khaleesat
Hydar. ya manna mata kiss abaki
ahankali ya dauketa chak bakinshi
nakan nata ya sauketa akan gadon,
yana
mata wani irin kallo�
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
9�0�
Khaleesat taci bakar wuya ahanun
hydar,kwata2 basu runtsaba. adaren
hydar ya maida khaleesat dinshi
cikakkiyar mace, inda suka raya
sunan
annabi Muhammad ( SAW )ya
wahala
shima,itama ta wahala ba kadanba
sai
kuka takeyimai dan harda yar
sumanta.
Wayaga su khalee da captain hydar
hunter lol.
Yamata wanka ya gasata
sosai,kwata
kwata takasa tafiya, tuni jikinta yay
zafi
zazzabi yarufeta,hydar ya dakko
wasu
kayan yasamata ya kwantar da ita
akan
cinyanshi yana bubbuga mata baya
da
kyar bacci ya dauketa. Daukanta
yayi
yakaita dakinta ya kwantar,shima ya
shiga yay wanka saida yay sallan
asuba
sannan ya kwanta gefen khaleesat
yana
kallon kakkyawan fuskanta.
Shafa gashinta yake ahankali, ya
sumbaci goshinta yace am sorry
khaleesat, yau na wahalar dake, am
so
sorry yajawota jikinshi amma yaji
jikinta
kaman wuta.
Lokacin data tashi da sabon kuka ta
tashi yakaita bayi yamata wani
wankan
shiya mata brush yafito da ita yasa
mata
jumpsuit red sunmata kyau sosai.
yasa
mata hijab da kyar ta iya salla.
Bayan ta idar yakawo mata tea
amma
kasa sha tayi dan bakinta ba dadi
tafashemai dawani kukan kuma
haryanzu taki bari su hada ido.
Hydar ya rungumeta yana shafa
bayanta
yace am sorry bazan karaba,nai
miki
dazafi ko?ta girgiza kai, yace to
kiyakuri
bazan karaba kinji ya dago kanta ya
kalli kwayar idonta da sauri ta sauke
nata ahankali yace i luv yhu my
jidda,Allah miki albarka, nagode.
turo baki tayi tafada kirjinshi tace i
luv u
more.. Yace to dan daure kisha tea
dinko
da kyar yasamu tasha rabin kofi ya
lallabata tai wani barcin.
Wayanshi ya dauka yay dialing
number
DR YA~BINT..
[3:18AM, 3/5/2017] �+234 803 052 4904�: 💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
9�1�
Dr ya~bint tace captain ya amarya??
yace Dr ya~bint plz matana bata da
lpy
can u come over? Dr ya~bint tace
sure,
ganinan zuwa.
Ko lokacin datazo khaleesat na
barci
hydar ya kaita har dakin ya tsaya a
wurin.
Dr ya~bint tace captain adan bamu
wuri
ko, yadan sosa kai yace Dr dama
bata
uhm,dama batason allura ne plz
karki
mata yajuya yafita da sauri, Dr
ya~binta
tai murmushi ta shiga duba
khaleesat
dama tasan matsalan saisa tataho
da
magunguna data gama, tafito
tasameshi
tsaye abakin kofan sai zagaye yake
kaman khaleesat na Labour
room,lol.
Hydar yace Dr ya jikin??baki mata
alluran bako? Dr tace bakaso
namata
allura,amma kamata abunda yafi
allura
zafi ko, haba captain, gaskiya akula
dan
kai danyen aiki a wurin Hydar ya
dukar
dakai, tace anyway ga magungunan
dazata dinga sha,kuma ta dinga
amfani
da warm water inzatai tsarki Hydar
yace
tnx Dr tawuce tatafi.
Hydar yakoma daki yaga tatashi
breakfast yakawomata taci dadan
yawa,
yanda taga dukya damu yasa yabata
tausayi, yana mata tausa ahankali
tace
“yaya hydar�, yadago kanshi ya
kalleta
tabudema hannu tace come hear da
sauri yaje ta rungumeshi sosai
murya
chan kasa tace i luv uu, hawaye
yaciko
idonshi yace my sorry my jidda naja
miki ciwo, ta girgiza kai ai naji
sauki,yanzu ma wanka zanyi bayi ya
kaita ya wanko kayanshi ya fito da
ita.
wata yar shimi wanda da ita da
rashibta
duk daya yasa mata, tai murmushi
karfin hali tace muje parlor muyi
kallo,
daukanta yayi suka zauna kan
doguwan
kujera tanakan kirjinshi a kwance
suna
kallo yana bata popcorn abaki.
Suna cikin kallon sukaji an danna
door
bell, da kyar hydar ya iya tashi ya
kwantar da khaleesat yana mata
murmushi yace my jidda bansan
waye
keson damunmuba muna amarci
abunmu,rufe idonta tayi yay dariya
yace
shy girl, yadau jallabiya yasa yaje
wurin
kofa.
Yana budewa wazai gani? HYDAR
ABJ
ne yaci bakaken suit, da glass
dinshi no
respect, ya bangaje hydar nijar yace
nazo duba little pumpkin dinane
bakaiba, hydar nijar addu’a yake
Allah
sa khaleesat tabar falon dan babu
kayan
kirki ajikinta�
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
9�2�
Hydar Abj na gaba hydar na binshi
abaya amma koda suka karasa falon
babu khaleesat,wata boyayyen ajiyar
zuciya Hydar nijar ya sauke. Hydar
Abj
ya nemi kujera ya zauna yana cire
glass
din idonshi.
Khaleesat sukaji muryanta cikin
kuka
tace my guardian angel wurin zafi
yakemin, kuma da kyar na iya
fitsari.
daidai lokacin ta bude kofan
bedroom
dinsu tafito, hydar nijar yamike da
sauri,
ita bama ta lura da hydar Abj ba da
kyar
take iya daga kafa sai dingishi take,
tana
wani yarfe hannu tana kukkule ido
hawaye na zuba tana guardian angel
is
peppering me,hydar Abj binta yay
da
kallo zuciyanshi yay baki, daga gani
yanda take tafiya yasan mai afkuwa
tariga ta afku.
Hydar nijar yay sauri yakarasa inda
take
jallabiyan jikinshi ya kwabe yasa
mata
ajiki, ya share mata hawaye yace
sorry
my jidda nanda gobe zai dena miki
zafi
kinji,nine ko?? Ta girgiza kai tace
eh,
yace anjima zanyi tsallen kwado to,
tai
murmushi cikin kuka, daukanta yayi
ya
zagayo ya zauna da ita kan kujera
ya
zauna agefenta. sai alokacin ta lura
da
hydar Abj dake binta dawani mugun
harara.
Murya na rawa tace yaya Hydar ina
kwana, wani harara ya wurga mata
ta
dauke kanta da sauri tana kuka
kasa
kasa,hydar nijar yajawota jikinshi
tana
kokarin kwace kanta amma ya
matseta,yace is ok,dena kukan.
hakanan
ta kwanta ta kulle idonta Hydar na
shafa
mata baya ahaka bacci ya dauketa.
Hydar yakaita daki ya kwantar da ita
akan gado sanan yafito falo.
Yaje fridge ya daukoma hydar Abj
chivita active mai sanyi da glass cup
ya
ajiye mishi kan stool yace make ur
self at
home yayanmu, nizan shiga ciki
kasan
bata da lafiya ya juya zai tafi yaji
muryan hydar Abj yace ka sakammin
kanwata na aura hydar, ka saketa
nace…�
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
9�3�
Hydar nijar yajuyo ya zubama hydar
Abj
kyawawan idonshi. hydar Abj yace
hydar nace kasaketa, ka saketa na
aura.
Hydar nijar ya saukar da ajiyan
zuciya
yace dukda abunda kalura zuwanka
dinan still kanason nasaketa ka
aura?
Hydar Abj yace ba jikinta nakesoba
ka
saketa shine abunda nakeso,
kanwatace
zan iya zama da ita koya take.
Hydar Nijar yace am sorry amma
aurena
da khaleesat babu saki har abada
kamabar maganan saki,azuciye
hydar
Abj yace Hydar am warning u
kasaketa
inba hakaba wlh zan kasheka take it
as a
threat.
Hydar nijar yay murmushi yace
kataba
ganin inda chicken threaten to kill
an
elephant??yay wata yar karaman
dariya
yace it will never happen, u dont
have
dat courage hydar,u cant.
Hydar Abj ya dunkule hannu
yakaima
hydar nushi a hanci chak hydar nijar
yarike hanun,Hydar Abj yay iya
karfinshi ya kwace hanun amma
yakasa.
Hydar Nijar yace kataba ganin inda
doctor beat up a soldier?? Cikin
kwanciyan hankali hydar nijar yasaki
hanunshi yace a doctor can never be
a
threat to a soldier, soo do ur worse
yajuya yayi hanyar bedroom harzai
bude kofan saikuma ya juyo yace
hydar
tym is too short,better change,
change 4
good, yabude daki ya shiga ya
kwanta
kusada khaleesat dinshi yana
mamaki ya
akayi hydar yasan gidanshi na
barrack??
Hydar Abj yamike yace dis is a war
between doctor and soldier, if a
doctor
cannot beat a soldier, a doctor can
sedate a soldier, yay wani murmushi
yace i will sedate u 4 ever hydar, i
will
silence u 4 ever. Yajuya yabar
dakin.
Yana fita daidai lokacin driver ya
sauke
zulaihat,ummi ta aikota takawo
musu
abinci,tai mugun mamakin ganin
hydar
Abj, gashi taganshi sai huci yake
fuskanan tai ja,hydar Abj yana
ganinta
kirjinshi ya buga yadafe kanshi
gush!!
wai mesa duk innaga yarinyarnan
sainaji wani irin, hanyar motarshi
yayi
batare dayasake kallonta ba,
zulaihat ta
ajiye kulan abincin tabishi da gudu
tace
yaya hydar plz wait, chak ya tsaya
batare daya juyoba�
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
9�4�
Ta sha gabanshi hawaye na zuba
daga
idonta tace yaya hydar maikaima
yayana??why cant u leave dem
alone?
yaya hydar 4 god sake dont u have
faith?
Are u not a muslim?Baka yarda da
kaddaraba?in Khaleesat ba matarka
bace
ka dauka haka Allah ya tsara
al’amarin,
maiya kawoka gidansu dis early
morning? Ta fashe da kuka sosai
saikuma ta dago kanta ta kalleshi
wanda
ita yake kallo da alamu
magamganunta
sun shigai, kuma jiyayi kukanta na
ratsa
shi kaman ya lallasheta.
Ta hada hannayenta biyu tace am
begging u yaya hydar, karabu da
yayana
da matarshi, plz kabar yayana
yahuta,
tunda nake da yaya hydar ban taba
ganinshi cikin farin ciki hakaba, sai
yanzu plz dont ruin dis special
moment
4 him. yaya hydar plz leave my
brother
alone shikadai Allah yaban, ta
tsugunna
takama kafan hydar tana kuka sosai
tace
kabar yayana yahuta.
Ahankali Hydar Abj ya dagota,duk ta
kashemai jiki. Yace zulaihat kinaso
narabu da yayanki?? Kinason na
hakura
da khaleesat? Ta girgiza kanta tace
eh,
yay murmushi yace only on one
condition, tace wot? Yace inhar kin
yarda zaki auren, inhar kin yarda
zaki
maye gurbin khaleesat azuciyana,
inhar
kin yarda zaki zauna dani, yace
zulaihat
inhar kinaso na kyale yayanki u
have to
marry me,u just have to. zulaihat
cike
da mamaki ta tsaya kallonshi babu
amsa.
Hydar Abj yaciro katinshi daga aljihu
yace ga card dina, idan ki shirya
bani
amsa ki kirani, just do it fast inba
hakaba yay kwafa tareda daga mata
gira
yawuce, harya bude kofan mota zai
shiga, cikin sanyin muryanta tace
“yaya
hydar�, yajuyo yazubama kakkyawan
fuskanta ido.
Ta share hawayenta tace inason
yayana
sosai,yayana sacrifices a lot 4 me,
yayana a jss3 yahakura da karatu
only
danyaje yay aiki yasami kudi yasani
a
makaranta, yayana shikadai
nakedashi,shine gatana,duk abunda
kesani farinciki yanamin, yayana
baitaba farin ciki da murna ba saida
yahadu da khaleesat.
Yaya hydar inhar wanan abun zaisa
kabar yayana yaxauna Lpy da
matarshi,
ta share hawayen idonta i accept,
na
yarda zan aureka, duk randa ka
shirya
katuro adauramana aure, am ready
to
become ur wife. tajuya da gudu
tadau
kulan tashiga gida tana kuka,
Hydar Abj wani dadi yaji ya kasheshi
kaman yasha fitsarin mermue..lol.
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
9�5�
Kwanaki sunja tuni iyaye aka shiga
maganan hyd Abj da zulaihat ansa
musu rana wata biyu. yau tarewan
khaleesat da hydar sati bakwai
kenan,
kullum soyayyarsu karuwa take
amma
haryau khaleesat bata kara bari
yayiba
dan mugun tsoron abun take,takasa
manta yanda hydar ya wahalar da
ita.
ko romce dinta bata bari yayi dan
ita
tsoro takeji,hydar mutum ne mai
hakuri
da juriya,dukda yana bukatan
ta,amma
duk idan yanemeta tace tanajin
tsoro
kyaleta yake yahakura,ya shanye
bukatar danshi khaleesat yakeso ba
jikin
khaleesat ba. Ayaune takama litinin
hydar baije aikiba saboda ciwon
cikin
dayasashi agaba sosai, ayaune
kuma
suka amshi bakuntan KHALIS.
Khaleesat sai murna take khalis
yace ina
mijinki?? Tace yana daki baida lpy
takai
khalis dakin hydar, khalis ya kalleta
yace
lil sis bamu wuri nadubashi jekimin
delicious girkinki da murnanta tafita
tace sure.
Khalis ya kalli hydar yace meke
damunka? Hydar ya mike dakyar
zaune
yana cije lebe ahankali yace nothing
much,kawai normal ciwon ciki.
Khalis
yacire farin glass din idonshi yace
Hydar dont lie to me,trust me u can
share ur problems with me, take me
as
ur friend,or as ur doctor.meke
damunka
hydar?
Yace cikina na ciwo dagaske,
saikuma
wurin gabaki daya ciwo yakemin
bansan
mesaba, khalis ya dubashi da
murmushi
ya dago yace kafara samun lpy ne,
yakoma falo ya shigo dawasu
magani
yabama Hydar yace wayanan
maganin
ka dinga shansu kullum sau daya in
sha
Allah kwanannan matsalanka zata
tafi,
issue of ciwon ciki wife dinka kake
bukata, fada kukene?? Hydar yace
a’a,
yace to mesa kake cikin wanan
yanayin?? Hydar kunya takamashi
yay
shiru, khalis yace answer me,
khaleesat
hanaka kanta takeko??yau zataci
gidansu
bari naje nasameta ya mike da sauri
hydar yakamo hanunshi.
Yace khalis bahaka bane wlh,khalis
cikin
fada yace to yane? Mutum da
matarshi
amma zakaje kasamu wata matsalar
ana
kokarin shawo kan tada.
Hydar yace khalis tsoro take,since,
after
we had our 1st nyt ne take tsoron,
and i
can force her, zan barta harsai
randa
tsoron yafita aranta. khalis yace
ashe
zaka mutu ahaka kam, waye baisan
lil
sis da tsoroba? Hydar ba’a biyema
mace,
ka karbi hakkinka koda ta karfine
dakaje kamutu, hydar yace no i can
do
dat, khaleesat nakeso ba jikintaba,
inhar
tana taredani koda babu abunda
kehadamu am happy wlh.
Khalis yarike hanun hydar yace
hydar
am happy yanda kakeson
kanwata,but u
have to understand kai namiji
ne,kaine
mai gidan,bakomi bane khaleesat
zatace
tanaso kana mataba,bakomi bane
zata
dingayi ka kyaleta ba, u have to
train
her,kowace mata ra’ayin mijinta
takebi,
kuyi magana let her understanding
wot u
are going through, lil sis nasonka
sosai
dazaran taji abunda ke damunka wlh
nasan zata baka kanta plzzz ka
gyara
hydar. Hydar yace to khalis tnx.
Kaima ya maganan chuchu??khalis
yace
i can lie to you, ina mugun son
chuchu
kullum tunanin ta nake amma
nakasa
yafe mata boyemin gaskiyan datayi.
Nd
also Ran Monday mai zuwa za’a
shiga
kotu kuzo mum hj benazir itace
lawyer
dake representing dinmu, get ready
u nd
khaleesat zakuyi testifying a court �
haka suka cigaba da fira sai yamma
yatafi,
[3:23AM, 3/5/2017] �+234 803 052 4904�: 💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
9�6�
Ranan da daddare bacin sun kwanta
khaleesat nakan kirjinshi ta lumshe
ido
ahankali yafara shafa bayanta tanaji
ya
gangaro wurin kirjinta ta zabura ta
mike
da sauri ta kunna wuta, ahankali
tace
yaya hydar me haka??murya adishe
yace
khaleesat i need u.
Jikinta yafara rawa ko ina,yaya
hydar
wlh mutuwa zanyi inka sakeyi, da
xafi
wlh, kuma tsoro nakeji,matsowa
yayi
kusa da ita ya manna mata kiss
abaki ya
dago da kanshi yace i promise
bazan
miki da zafi ba yacigaba da shafata
ihu
takarayi ta fizge jikinta zata gudu
tana
kuka sosai yakamo hanunta yace
ina
zaki??takara fashewa da kuka tace
yaya
hydar dan Allah kayakuri karkamin
komi tsoro nakeji. yanda yaga ta
tsorata
yasa yace naji my jidda zoto mu
kwanta
babu abinda zan miki, tana dar dar
takoma kirjinshi ta kwanta ta lumshe
ido,har bacci yaya gaba da ita,
ranan
hydar da kyar bacci ya kwasheshi da
ciwo yadingayi cikin dare.
Tundaga ranan ya kyaleta yazuba
mata
ido ranan sunday yace ta shirya suje
gidan ummi daga wurin ran Monday
zasu dau hanyar Abj ta dinga murna
suka tafi da yamma.
Ummi sai nan nan da khaleesat
takeyi,
zulaihat ma nata murna.
Bayan isha hydar ya shigo ummi
nafalon,yayma khaleesat alamu data
taho sutafi bangarensu amma kiri
kiri
taki tashi dan kunyan ummi take
sosai
hakanan yamusu sallama yatafi.
Khaleesat da zulaihat suka tafi
daki,harsun kwanta ummi ta shigo
tamikama khaleesat wani abu tace
shanyeshi, khaleesat ta shanye tass,
tamika mata wani tace jekiyi tsarki
dawanan,gobe dasafema haka zakiyi
tsarki dashi tace to ummi, zulaihat
sai
dariya take kasa kasa yanda taga
khaleesat nayi dabaki da alamu
maganin
da daci, saida khaleesat tagama
tafito ta
daki zulaihat suka kwanta.
Da sassafe ummi ta tashesu kowa
yay
salla sanan sukai wanka khaleesat
takarayin tsarki da maganin, amma
tarasa maisa yau gabanta keta
faduwa,
tana fitowa tazira hijab ummi tace
ina
zaki? Tace kayana zan je nasa suna
part
dinmu tawuce tatafi.
Tana shiga tacire hijab daga ita
saidan
karamin towel, tana shiga dakin ta
hango hydar akan gado yana rike da
kirjinshi da sauri tahau gadon ta
dagoshi
ta kwantar dashi kan kirjinta yaya
hydar
menene??yace my jidda gabana sai
faduwa yake i dont no y, khaleesat
tace
nima haka yaya.
Bude idonshi yayi dasukai jaa ya
kalleta
ya rike hanunta, yakara gyarama
kanshi
zama a kirjinta, yace khaleesat
koma
maizai faruyau dabamu saniba,pLz
kibari naji dumunki kafin abun
yafaru,
kibari na samu natsuwa,i need u
badly
khaleesat, karkija namutu da
bukatanki
araina…khaleesat tarufe bakinshi da
sauri tace yaya plz kadena maganan
mutuwa, babu abunda zai faru, plz
mufasa zuwa Abj inaji ajikina koma
mai
zai faru damu have something todo
with
abuja, hydar ya girgiza kai ahankali
yace i need u my jidda.
Yanda taga ya langabe,ya
kudundune
jikinshi, yana abu kaman mara lpy
yasa
ta tsorata sosai da sauri ta kwance
towel
din tayar, takankameshi tare da
kulle
idonta gam, tace gani yaya hydar
amma
plz karkamin dazafi kaji, murya da
kyar
yace to, kaman mahaukaci haka
yafara
shafata�
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
9�7�
Khaleesat taci wahala,ta dinga ma
hydar
kuka amma bai kyaleta harsaida
yajishi
ya gamsu. agogo ya kalla yaga karfe
tara
gashi khalis yace mishi 11 za’a
shiga
kotu,da sauri ya sunkuci khaleesat
wanda take kaman gawa yakaita
bayi
yagasata shi kanshi yasan ta
wahala.
kaman baitaba yi da itaba haka
yajita
yau bayan yamata wanka ya dawo
da ita
kan gado shiya koma bayi yayi
nashi
yafito.
Zama yayi gefenta akan gado yana
kallonta yanda gashinta ya barbazu
duk
ya manne a fuskanta gashi suna
digar da
ruwa yaga takara kyau sosai.
hayowa
gadon yayi ya rungumeta yace
Nagode
khaleesat plz zan kara. Baijira
maizatace
ba yafara.
Khaleesat tawahala iya
wahala,kaman
zata mutu saboda zafi harbata iya
hawaye rungumeta hydar yayi tsam
ajikinshi yace tnx my jidda hakika
nasamu natsuwa yau, ya kalleta
yace
kinya femin? Ta girgiza mai, tana
hawaye. ya sumbaci bakinta
yarungumeta sosai yace nagode yar
aljanna.
Kallon agogo yayi 9:30 dasauri
yakaita
bayi yamusu wankan tare kwata2
takasa
komi,ya dauko kaya yasa mata
shima
yasa nashi,saida ya shiryasu tsaf ya
dagata da kyar take tafiya ya tabe
fuska
yace am sorry my jidda, daukanta
yayi
yakaita mota yasata sanan yatafi
shashin
su ummi duk sun shirya suna falo
ya
sosa kai yace ummi mutafi ummi
batace
mishi komiba dan tafahimci komi.
Zulaihat ce tace yaya hydar meka
tsaya
yi 11 fa za’a shiga court yanzu 9:30
yaushe zamu kai dawuri?ya balla
mata
harara. Tace ina kawata? Dauke kai
yayi
yace tana mota da sauri yafita kafin
ta
wurgomai wata tambayan agaban
ummi.
Shiya fara shigowa motan yaga
khaleesat
ko motsin kirki bata iyayi ya
sumbaci
goshinta yace my jidda sorry
ko,ahankali
ta girgiza mai kai,ya matso da
fuskanshi
saitin bakinta yace i luv u my lazy
wife,
raguwa kawai, ya sumbaci bakinta,
cikeda shagwaba ta yarfe hannu
tace
niba raguwa bace,zaiyi wani magana
yaga Zulaihat da ummi sun iso.
Khaleesat takasa dago kanta saboda
kunyan ummi datake, daga zuwa
sako
kaya. Hydar yaja motan dawani irin
gudu, duk sec saiya juyo ya kalli
khaleesat yaga baccin gajiya ya
kwasheta.
Wani tausayinta yaji yakamashi.
Karfe 11 daidai aka fara shari’a inda
barista umar zaki ke kare Abban
chuchu
da tawaganshi, barista benazir umar
ke
kare d hydar’s family. Kotu tacika
makil,yan uwa da abokan arziki na
Alh
hydar duksun hallara,yayinda yan
uwan
Abban chuchu suma sun hallara,su
hydar
ne kawai basu isoba.
Karfe 11:05 alkali ya shigo kotu za’a
gabatar da shari’a�..
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
9�8�
Hj benazir tadamu saboda khaleesat
ce
shaida tafarko dazata fara
gabatarma da
kotu.
Duk suna zaune aka gabatar da
Abban
chuchu gaban court da yaranshi su
maigadi su 10, Abban chuchu bin
mutanen kotun yayi daya bayan
daya
baiga yarshi chuchu ba, take ya
sauke
ajiyan zuciya azuciyanshi yace
chuchu
inhar kinzo kotu kin bada shaida
akaina
wlh saina kashe khaleesat din
agabanki
damadai nasan daurin rai da rai
za’amin.
Hj benazir tajuyo ta kalli khalis dake
kujeran bayanta tace ka kirasu
hydar
kaji inda suke yanzunan za’a fara.
Koda
aka kira su hydar suna
zuba,ahakanma
dan yana mugun gudu.
Anfara shari’a inda hj benazir ta
nemi
daman yima Abban chuchu
tambayoyi,
Aka fito dashi, tace Abban chuchu
kanada hannu akisan kan Alh hydar
da
matarshi hj hauwa jabo?? Ya tabe
fuska
yace a’a. Tace kanada hannu a
makantar
daya kama yarsu khaleesat?? Yace
a’a.
Tace kozaka iya bayyanama kotu
yanda
akayi Alh hydar yay singing
document
din daya nuna dukiyarshi tadawo
taka?
Lawyer umar zaki yace objection ur
honour wanan tambayan bai dace
takawotaba.
Alkali ya gyara tabaran idonshi yace
objection overrule!! Hj benazir tai
karamin murmushi tareda gyara
tsayuwa. Tace Abban chuchu amsa
nake
jira. Yayi wani murmushi yace har
office
dina yazo yasamen yabani takardun
nai
signing.
Hj benazir tace ba’a taba signing
important document haka without
shaiduba,kuma Alh hydar baitabayin
wani abu batare da ya shawarci
wanci
ba, wanan yanuna mana dawani abu
kasa,zai zamto kaine kayi forcing
dinshi
yay singing harka kasheshi saboda
karyato� Lawyer umar zaki yace
objection ur honour, lawyer directly
tana
fada defendant dinne yay kisan,
alhlin
yace bashi yayiba.
Alkali yace objection sustain, ya
kalli hj
benazir yace reframe ur question.
Tace
nagode ya mai girma mai shari’a
amma
banda wata tambayan 4 now.
Saidai zanso kotu taban dama na
gabatar da shaidu na. Alkali yace
anbaki
dama, khalis da yanzunan suka
gama
waya da hydar yace yanzu suka
shigo
Abj yafadan ma hj benazir.
Hj benazir tace ur honour shaiduna
basu
riga sun isoba, ina rokon kotu data
kara
mana lokaci. Alkali yace za’aje break
na
minti ashirin inhar basu isoba zan
yanke hukunci.
Hydar nijar gudu yake kaman zai
tashi
sama, khalis da hydar Abj tsabagen
kosawa fitowa wajen court din
sukaji
dan jiran su hydar. Mint 20 yacika
Alkali
ya shigo amma shaidu shiru.
Hydar motansu na kunno kai yay
parking ummi da zulaihat suka fito,
khaleesat ta kankame hydar tana
kuka
yaya tsoro nakeji kuma gabana na
faduwa. Yay mata kiss yace karkiji
tsoro
kifadi gaskiya, zan tsaya kusa dake
kinji
yace oya fito.
Ahankali take tafiya saboda zafin
datakeji,khalis yace yi sauri mana lil
sis.
amma takasa, hydar nijar gyara
hannun
riganshi yayi ya dauketa chak sai
cikin
kotu daidai lokacin alkali na shirin
yanke hukunci, Abban chuchu sai
murmushi yake. Hydar ya ajiye
khaleesat agaban kotu ya sosa kai
yanda
yaga ana kallonshi da kayan sojoji a
jikinshi yace ur honour kafanta ke
ciwo
yajuya dasauri yasami wuri ya
zauna.
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
9�9�
Khaleesat kanta aduke saboda
yanda
hydar yabata kunya. Hj benazir
tataso
da murmushi a fuskanta tace
khaleesat
munaso kifadamana duka abunda
kika
sani, rau rau tayi da ido zatai kuka
tana
kallon Hydar, ya girgiza mata kai
alamun kartayi shanye hawayen tayi
tafara bayani tafadi komi. Umar zaki
yazo duk yanda yaso yay confusing
khaleesat yakasa haka akace taje ta
zauna, ahankali take tafiya taje ta
zauna
kusa da hydar.
Shima aka kirashi yaje yafadi
abunda
yasani yakoma kusada khaleesat
dake
kuka sosai yau takara tunawa da
mum
dinta jabo yadaura kanta akirjinshi
yana
lallashi.
Hj benazir tace inaso na gabatarma
da
court shaidata ta karshe, mai suna
AYSHA CHUCHU!!! Ahankali take
tafiya
tasa doguwan riga pink tai kyau
sosai,
Abban chuchu gabanshi faduwa
yake sai
kallonta yake amma taki bari su
hada
ido.
Hj benazir ta dauko wasu files biyu,
da
bindigogi 10, saikuma waya tamika
aka
bama Alkali. Tace wanan files
document
din dasukai singing dinne, iri
dayane
dukansu, saidai daya akwai jini a
takardun daya kuma babu,pistols
dinan
kuma adakinshi cikin loka chuchu
yarshi
tagani, saikuma phone dinan
recording
din da chuchu tayine lokacin da
babanta
yay confessing shiya kashesu,
yakumayi
threatening dinta cewa inta fada zai
kashe khaleesat din saisa takasa
fada.
Tace chuchu fadi abunda kika sani.
Hawaye ya sauko daga idon chuchu
tace
kafin nafadi komi inaso kowa yasani
dis
is d hardest decision of my lyf, to
testify
against my father. i can’t stand and
be
watching him killing innocent
people,i
have to put a stop to him. dad
nasan
abunda nayi duniya zata
zagen,za’ace
wace irin ya ceni, but 1 thing zasu
gane
shine justice comes b4 anything.
Kowanene mutum a wurinka inya
sabama shari’a ahukuntashi,inhar
ana
haka za’a rage criminals a
duniyanmu
tayau.
tafashe da kuka sosai tace dad am
sorry,
am sorry, am sorry forgive me. Hj
benazir ta dafata tace is ok, tai
shiru ta
dago kanta ta kalli babanta ido cikin
ido
tace yess is my father,my dad is
guilty,
my dad murdered khaleesat parents,
shiya kashe su, yakuma makantar
da
khaleesat. Not only dem mai aikin
gidanmu ma haka. And su mai gadi
are
his accomplice tare suke everything.
Jikake tsit. Lawyer umar zaki was
speechless akace kowa yakasa
magana,
mamaki ake wace irin brave lady ce
wanan. (Niko m shakur na daka
tsalle
nace swt pie dina kenan, chuchu d
oneeeeeeeeeee.)
taje ta zauna.
Alkali yay playing recording kowa
yaji
sanan yaduba files yaga banbanci.
Yabada pistols din aka tafi dashi lab
dan
testing.cikin 20 mins aka dawo aka
duba
finger print din yay matching nasu.
Alkali yagama rubuce rubuce sanan
yadago, yace ayau kotu ta yanke
hukunci, shaidu dakomi sun
nunamana
baro baro cewa Abban chuchu
shiyayi
kisan. da yaranshi.
Kotu ta yanke musu hukuncin daurin
rai
da rai. zama gidan yari na shekara
32
tareda horo mai tsanani.
Alkali ya buga kowa yamike yafita,
aka
fiffto waje chuchu kuka Khaleesat
kuka.
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
1�0�0�
Suna fitowa waje khaleesat ta
rungume
khalis tana kuka, ya share mata
hawaye
yace komi yazo karshe lil sis,shima
yadan fashe da kuka dad da Hj
benazir
sunta lallashinsu.
Khalis yace mum wai yaushe chuchu
tazo
court dinan??
Hj benazir tace tare mukazo nabarta
a
mota nane,yarinya har office tazo
takawomin shaidunan nima nai
mamaki
yarinyar tai namiji kokarin and
finally
she prove u wrong khalis, a bad
person
can give birth to good person.
Jikin khalis yay sanyi, yace mum
nai
nadaman abunda namata, hydar Abj
tace saika bata hakuri, Khalis yace
hakan
za’ayi duk suka cigaba da hira.
Chuchu tafito daga kotun tana tafiya
ahankali,khaleesat tafara zuwa inda
take
ta rungumeta sosai suka fashe da
kuka,
chuchu ta dagota ta share mata
hawaye,
chuchu zatai magana taga anfito da
babanta ankwa a hanunshi suka
juya
suna kallonshi.
Hydar nijar kasancewa yasan
khaleesat
na tsoron mutumin yataho wurin da
sauri tare da cewa “my jidda� tajuyo
da
kanta ta kalleshi yana tafiyane bai
riga
yakaraso inda takeba.
Chuchu tana kallon babanta taga
yasa
hannunshi biyu dake kulle da ankwa
acikin riganshi yaciro bindiga
yasaita
khaleesat chuchu tace khaleesat
tareda
tura khaleesat tusss kakeji bullet ta
sauka ahannun chuchu, take tafadi
akasa
hanunta nazuba da jini.
Khaleesat dake kasa tamike tsaye
da
sauri daidai lokacin Abban chuchu
yakara sakin wani harbi nabiyu,
wani
tsalle hydar nijar yayi ya tura
khaleesat
tafada kan chuchu bullet din sai
cikin
hydar, hydar yafadi warwar akasa
tareda daura hannayenshi kan gefen
cikinshi inda ya harbeshi yana
numfashi
sama sama.
Abban chuchu daya dawo kaman
mahaukaci yakara pulling trigger
yace ai
wlh yau khaleesat saikin mutu,
police din
daya rikeshi yace Alh ban bindigata
munyi dakai mutum daya kacal zaka
kashe, Abban chuchu yajuyo ya
harbeshi
take yafadi ya mutu, yace duk
wanda ya
matso kusa dani saina kasheshi.
Mutum
daya kacal nakeson tamutu, ita
tajamin
komi.
Abban chuchu zaiyi harbi na hudu
yaji
tusss police din daya rike maigadi
ya
harbi kafanshi faduwa bindigar tayi
aka
dauka. Tuni sojoji da polisawa sun
cika
haraban kotu.
Khalis yay gudu kan chuchu yarike
hanunta dake zuba da jini yace stay
with
me.
Khaleesat takoma kusa da hydar ta
daura kanshi kan cinyanta tana
tabashi
yaya hydar karka mutu, am begging
u
stay with me plz, tafashe da kuka
sosai
tana girgiza shi, ahankali ya bude
ido,
hannayenshi dake kan cikinshi inda
aka
harbeshi dake zubar da jini yadaga
ya
kama fukanta dashi murya chan
kasa
yace my jidda stop crying, yay tarii.
Khaleesat tarike hanunshi gam,tace
dont
talk, u are bleeding. yanzunan
ambulance zasuzo, girgiza mata kai
yayi
hawaye ya sauko ta gefen idonshi,
yace
my jidda, i�.. Lu…v……y…h…u
idanunshi yarufe ruf. Khaleesat ta
kwala
wani uban ihuuu take ta sume,
ummi
sulalewa tayi zata fadi hj benazir ta
rikota akasata cikin mota, zulaihat
tayi
baya zata fadi hydar Abj ya riketa
gam a
kirjinshi yana bubbuga
bayanta…………ni
m shakur na fashe da kuka
[3:27AM, 3/5/2017] �+234 803 052 4904�: 💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
9�6�
Ranan da daddare bacin sun kwanta
khaleesat nakan kirjinshi ta lumshe
ido
ahankali yafara shafa bayanta tanaji
ya
gangaro wurin kirjinta ta zabura ta
mike
da sauri ta kunna wuta, ahankali
tace
yaya hydar me haka??murya adishe
yace
khaleesat i need u.
Jikinta yafara rawa ko ina,yaya
hydar
wlh mutuwa zanyi inka sakeyi, da
xafi
wlh, kuma tsoro nakeji,matsowa
yayi
kusa da ita ya manna mata kiss
abaki ya
dago da kanshi yace i promise
bazan
miki da zafi ba yacigaba da shafata
ihu
takarayi ta fizge jikinta zata gudu
tana
kuka sosai yakamo hanunta yace
ina
zaki??takara fashewa da kuka tace
yaya
hydar dan Allah kayakuri karkamin
komi tsoro nakeji. yanda yaga ta
tsorata
yasa yace naji my jidda zoto mu
kwanta
babu abinda zan miki, tana dar dar
takoma kirjinshi ta kwanta ta lumshe
ido,har bacci yaya gaba da ita,
ranan
hydar da kyar bacci ya kwasheshi da
ciwo yadingayi cikin dare.
Tundaga ranan ya kyaleta yazuba
mata
ido ranan sunday yace ta shirya suje
gidan ummi daga wurin ran Monday
zasu dau hanyar Abj ta dinga murna
suka tafi da yamma.
Ummi sai nan nan da khaleesat
takeyi,
zulaihat ma nata murna.
Bayan isha hydar ya shigo ummi
nafalon,yayma khaleesat alamu data
taho sutafi bangarensu amma kiri
kiri
taki tashi dan kunyan ummi take
sosai
hakanan yamusu sallama yatafi.
Khaleesat da zulaihat suka tafi
daki,harsun kwanta ummi ta shigo
tamikama khaleesat wani abu tace
shanyeshi, khaleesat ta shanye tass,
tamika mata wani tace jekiyi tsarki
dawanan,gobe dasafema haka zakiyi
tsarki dashi tace to ummi, zulaihat
sai
dariya take kasa kasa yanda taga
khaleesat nayi dabaki da alamu
maganin
da daci, saida khaleesat tagama
tafito ta
daki zulaihat suka kwanta.
Da sassafe ummi ta tashesu kowa
yay
salla sanan sukai wanka khaleesat
takarayin tsarki da maganin, amma
tarasa maisa yau gabanta keta
faduwa,
tana fitowa tazira hijab ummi tace
ina
zaki? Tace kayana zan je nasa suna
part
dinmu tawuce tatafi.
Tana shiga tacire hijab daga ita
saidan
karamin towel, tana shiga dakin ta
hango hydar akan gado yana rike da
kirjinshi da sauri tahau gadon ta
dagoshi
ta kwantar dashi kan kirjinta yaya
hydar
menene??yace my jidda gabana sai
faduwa yake i dont no y, khaleesat
tace
nima haka yaya.
Bude idonshi yayi dasukai jaa ya
kalleta
ya rike hanunta, yakara gyarama
kanshi
zama a kirjinta, yace khaleesat
koma
maizai faruyau dabamu saniba,pLz
kibari naji dumunki kafin abun
yafaru,
kibari na samu natsuwa,i need u
badly
khaleesat, karkija namutu da
bukatanki
araina…khaleesat tarufe bakinshi da
sauri tace yaya plz kadena maganan
mutuwa, babu abunda zai faru, plz
mufasa zuwa Abj inaji ajikina koma
mai
zai faru damu have something todo
with
abuja, hydar ya girgiza kai ahankali
yace i need u my jidda.
Yanda taga ya langabe,ya
kudundune
jikinshi, yana abu kaman mara lpy
yasa
ta tsorata sosai da sauri ta kwance
towel
din tayar, takankameshi tare da
kulle
idonta gam, tace gani yaya hydar
amma
plz karkamin dazafi kaji, murya da
kyar
yace to, kaman mahaukaci haka
yafara
shafata�
```Daga group na:- ```
📚 *HAUSA NOVELS*📚
📞 _08034691340_
[3:31AM, 3/5/2017] �+234 803 052 4904�: 💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
9�7�
Khaleesat taci wahala,ta dinga ma
hydar
kuka amma bai kyaleta harsaida
yajishi
ya gamsu. agogo ya kalla yaga karfe
tara
gashi khalis yace mishi 11 za’a
shiga
kotu,da sauri ya sunkuci khaleesat
wanda take kaman gawa yakaita
bayi
yagasata shi kanshi yasan ta
wahala.
kaman baitaba yi da itaba haka
yajita
yau bayan yamata wanka ya dawo
da ita
kan gado shiya koma bayi yayi
nashi
yafito.
Zama yayi gefenta akan gado yana
kallonta yanda gashinta ya barbazu
duk
ya manne a fuskanta gashi suna
digar da
ruwa yaga takara kyau sosai.
hayowa
gadon yayi ya rungumeta yace
Nagode
khaleesat plz zan kara. Baijira
maizatace
ba yafara.
Khaleesat tawahala iya
wahala,kaman
zata mutu saboda zafi harbata iya
hawaye rungumeta hydar yayi tsam
ajikinshi yace tnx my jidda hakika
nasamu natsuwa yau, ya kalleta
yace
kinya femin? Ta girgiza mai, tana
hawaye. ya sumbaci bakinta
yarungumeta sosai yace nagode yar
aljanna.
Kallon agogo yayi 9:30 dasauri
yakaita
bayi yamusu wankan tare kwata2
takasa
komi,ya dauko kaya yasa mata
shima
yasa nashi,saida ya shiryasu tsaf ya
dagata da kyar take tafiya ya tabe
fuska
yace am sorry my jidda, daukanta
yayi
yakaita mota yasata sanan yatafi
shashin
su ummi duk sun shirya suna falo
ya
sosa kai yace ummi mutafi ummi
batace
mishi komiba dan tafahimci komi.
Zulaihat ce tace yaya hydar meka
tsaya
yi 11 fa za’a shiga court yanzu 9:30
yaushe zamu kai dawuri?ya balla
mata
harara. Tace ina kawata? Dauke kai
yayi
yace tana mota da sauri yafita kafin
ta
wurgomai wata tambayan agaban
ummi.
Shiya fara shigowa motan yaga
khaleesat
ko motsin kirki bata iyayi ya
sumbaci
goshinta yace my jidda sorry
ko,ahankali
ta girgiza mai kai,ya matso da
fuskanshi
saitin bakinta yace i luv u my lazy
wife,
raguwa kawai, ya sumbaci bakinta,
cikeda shagwaba ta yarfe hannu
tace
niba raguwa bace,zaiyi wani magana
yaga Zulaihat da ummi sun iso.
Khaleesat takasa dago kanta saboda
kunyan ummi datake, daga zuwa
sako
kaya. Hydar yaja motan dawani irin
gudu, duk sec saiya juyo ya kalli
khaleesat yaga baccin gajiya ya
kwasheta.
Wani tausayinta yaji yakamashi.
Karfe 11 daidai aka fara shari’a inda
barista umar zaki ke kare Abban
chuchu
da tawaganshi, barista benazir umar
ke
kare d hydar’s family. Kotu tacika
makil,yan uwa da abokan arziki na
Alh
hydar duksun hallara,yayinda yan
uwan
Abban chuchu suma sun hallara,su
hydar
ne kawai basu isoba.
Karfe 11:05 alkali ya shigo kotu za’a
gabatar da shari’a�..
```Daga group na:- ```
📚 *HAUSA NOVELS*📚
📞 _08034691340_
[3:36AM, 3/5/2017] �+234 803 052 4904�: 💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
9�8�
Hj benazir tadamu saboda khaleesat
ce
shaida tafarko dazata fara
gabatarma da
kotu.
Duk suna zaune aka gabatar da
Abban
chuchu gaban court da yaranshi su
maigadi su 10, Abban chuchu bin
mutanen kotun yayi daya bayan
daya
baiga yarshi chuchu ba, take ya
sauke
ajiyan zuciya azuciyanshi yace
chuchu
inhar kinzo kotu kin bada shaida
akaina
wlh saina kashe khaleesat din
agabanki
damadai nasan daurin rai da rai
za’amin.
Hj benazir tajuyo ta kalli khalis dake
kujeran bayanta tace ka kirasu
hydar
kaji inda suke yanzunan za’a fara.
Koda
aka kira su hydar suna
zuba,ahakanma
dan yana mugun gudu.
Anfara shari’a inda hj benazir ta
nemi
daman yima Abban chuchu
tambayoyi,
Aka fito dashi, tace Abban chuchu
kanada hannu akisan kan Alh hydar
da
matarshi hj hauwa jabo?? Ya tabe
fuska
yace a’a. Tace kanada hannu a
makantar
daya kama yarsu khaleesat?? Yace
a’a.
Tace kozaka iya bayyanama kotu
yanda
akayi Alh hydar yay singing
document
din daya nuna dukiyarshi tadawo
taka?
Lawyer umar zaki yace objection ur
honour wanan tambayan bai dace
takawotaba.
Alkali ya gyara tabaran idonshi yace
objection overrule!! Hj benazir tai
karamin murmushi tareda gyara
tsayuwa. Tace Abban chuchu amsa
nake
jira. Yayi wani murmushi yace har
office
dina yazo yasamen yabani takardun
nai
signing.
Hj benazir tace ba’a taba signing
important document haka without
shaiduba,kuma Alh hydar baitabayin
wani abu batare da ya shawarci
wanci
ba, wanan yanuna mana dawani abu
kasa,zai zamto kaine kayi forcing
dinshi
yay singing harka kasheshi saboda
karyato� Lawyer umar zaki yace
objection ur honour, lawyer directly
tana
fada defendant dinne yay kisan,
alhlin
yace bashi yayiba.
Alkali yace objection sustain, ya
kalli hj
benazir yace reframe ur question.
Tace
nagode ya mai girma mai shari’a
amma
banda wata tambayan 4 now.
Saidai zanso kotu taban dama na
gabatar da shaidu na. Alkali yace
anbaki
dama, khalis da yanzunan suka
gama
waya da hydar yace yanzu suka
shigo
Abj yafadan ma hj benazir.
Hj benazir tace ur honour shaiduna
basu
riga sun isoba, ina rokon kotu data
kara
mana lokaci. Alkali yace za’aje break
na
minti ashirin inhar basu isoba zan
yanke hukunci.
Hydar nijar gudu yake kaman zai
tashi
sama, khalis da hydar Abj tsabagen
kosawa fitowa wajen court din
sukaji
dan jiran su hydar. Mint 20 yacika
Alkali
ya shigo amma shaidu shiru.
Hydar motansu na kunno kai yay
parking ummi da zulaihat suka fito,
khaleesat ta kankame hydar tana
kuka
yaya tsoro nakeji kuma gabana na
faduwa. Yay mata kiss yace karkiji
tsoro
kifadi gaskiya, zan tsaya kusa dake
kinji
yace oya fito.
Ahankali take tafiya saboda zafin
datakeji,khalis yace yi sauri mana lil
sis.
amma takasa, hydar nijar gyara
hannun
riganshi yayi ya dauketa chak sai
cikin
kotu daidai lokacin alkali na shirin
yanke hukunci, Abban chuchu sai
murmushi yake. Hydar ya ajiye
khaleesat agaban kotu ya sosa kai
yanda
yaga ana kallonshi da kayan sojoji a
jikinshi yace ur honour kafanta ke
ciwo
yajuya dasauri yasami wuri ya
zauna.
```Daga group na:- ```
📚 *HAUSA NOVELS*📚
📞 _08034691340_
[3:40AM, 3/5/2017] �+234 803 052 4904�: 💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
9�9�
Khaleesat kanta aduke saboda
yanda
hydar yabata kunya. Hj benazir
tataso
da murmushi a fuskanta tace
khaleesat
munaso kifadamana duka abunda
kika
sani, rau rau tayi da ido zatai kuka
tana
kallon Hydar, ya girgiza mata kai
alamun kartayi shanye hawayen tayi
tafara bayani tafadi komi. Umar zaki
yazo duk yanda yaso yay confusing
khaleesat yakasa haka akace taje ta
zauna, ahankali take tafiya taje ta
zauna
kusa da hydar.
Shima aka kirashi yaje yafadi
abunda
yasani yakoma kusada khaleesat
dake
kuka sosai yau takara tunawa da
mum
dinta jabo yadaura kanta akirjinshi
yana
lallashi.
Hj benazir tace inaso na gabatarma
da
court shaidata ta karshe, mai suna
AYSHA CHUCHU!!! Ahankali take
tafiya
tasa doguwan riga pink tai kyau
sosai,
Abban chuchu gabanshi faduwa
yake sai
kallonta yake amma taki bari su
hada
ido.
Hj benazir ta dauko wasu files biyu,
da
bindigogi 10, saikuma waya tamika
aka
bama Alkali. Tace wanan files
document
din dasukai singing dinne, iri
dayane
dukansu, saidai daya akwai jini a
takardun daya kuma babu,pistols
dinan
kuma adakinshi cikin loka chuchu
yarshi
tagani, saikuma phone dinan
recording
din da chuchu tayine lokacin da
babanta
yay confessing shiya kashesu,
yakumayi
threatening dinta cewa inta fada zai
kashe khaleesat din saisa takasa
fada.
Tace chuchu fadi abunda kika sani.
Hawaye ya sauko daga idon chuchu
tace
kafin nafadi komi inaso kowa yasani
dis
is d hardest decision of my lyf, to
testify
against my father. i can’t stand and
be
watching him killing innocent
people,i
have to put a stop to him. dad
nasan
abunda nayi duniya zata
zagen,za’ace
wace irin ya ceni, but 1 thing zasu
gane
shine justice comes b4 anything.
Kowanene mutum a wurinka inya
sabama shari’a ahukuntashi,inhar
ana
haka za’a rage criminals a
duniyanmu
tayau.
tafashe da kuka sosai tace dad am
sorry,
am sorry, am sorry forgive me. Hj
benazir ta dafata tace is ok, tai
shiru ta
dago kanta ta kalli babanta ido cikin
ido
tace yess is my father,my dad is
guilty,
my dad murdered khaleesat parents,
shiya kashe su, yakuma makantar
da
khaleesat. Not only dem mai aikin
gidanmu ma haka. And su mai gadi
are
his accomplice tare suke everything.
Jikake tsit. Lawyer umar zaki was
speechless akace kowa yakasa
magana,
mamaki ake wace irin brave lady ce
wanan. (Niko m shakur na daka
tsalle
nace swt pie dina kenan, chuchu d
oneeeeeeeeeee.)
taje ta zauna.
Alkali yay playing recording kowa
yaji
sanan yaduba files yaga banbanci.
Yabada pistols din aka tafi dashi lab
dan
testing.cikin 20 mins aka dawo aka
duba
finger print din yay matching nasu.
Alkali yagama rubuce rubuce sanan
yadago, yace ayau kotu ta yanke
hukunci, shaidu dakomi sun
nunamana
baro baro cewa Abban chuchu
shiyayi
kisan. da yaranshi.
Kotu ta yanke musu hukuncin daurin
rai
da rai. zama gidan yari na shekara
32
tareda horo mai tsanani.
Alkali ya buga kowa yamike yafita,
aka
fiffto waje chuchu kuka Khaleesat
kuka.
```Daga group na:- ```
📚 *HAUSA NOVELS*📚
📞 _08034691340_
[3:44AM, 3/5/2017] �+234 803 052 4904�: 💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
1�0�0�
Suna fitowa waje khaleesat ta
rungume
khalis tana kuka, ya share mata
hawaye
yace komi yazo karshe lil sis,shima
yadan fashe da kuka dad da Hj
benazir
sunta lallashinsu.
Khalis yace mum wai yaushe chuchu
tazo
court dinan??
Hj benazir tace tare mukazo nabarta
a
mota nane,yarinya har office tazo
takawomin shaidunan nima nai
mamaki
yarinyar tai namiji kokarin and
finally
she prove u wrong khalis, a bad
person
can give birth to good person.
Jikin khalis yay sanyi, yace mum
nai
nadaman abunda namata, hydar Abj
tace saika bata hakuri, Khalis yace
hakan
za’ayi duk suka cigaba da hira.
Chuchu tafito daga kotun tana tafiya
ahankali,khaleesat tafara zuwa inda
take
ta rungumeta sosai suka fashe da
kuka,
chuchu ta dagota ta share mata
hawaye,
chuchu zatai magana taga anfito da
babanta ankwa a hanunshi suka
juya
suna kallonshi.
Hydar nijar kasancewa yasan
khaleesat
na tsoron mutumin yataho wurin da
sauri tare da cewa “my jidda� tajuyo
da
kanta ta kalleshi yana tafiyane bai
riga
yakaraso inda takeba.
Chuchu tana kallon babanta taga
yasa
hannunshi biyu dake kulle da ankwa
acikin riganshi yaciro bindiga
yasaita
khaleesat chuchu tace khaleesat
tareda
tura khaleesat tusss kakeji bullet ta
sauka ahannun chuchu, take tafadi
akasa
hanunta nazuba da jini.
Khaleesat dake kasa tamike tsaye
da
sauri daidai lokacin Abban chuchu
yakara sakin wani harbi nabiyu,
wani
tsalle hydar nijar yayi ya tura
khaleesat
tafada kan chuchu bullet din sai
cikin
hydar, hydar yafadi warwar akasa
tareda daura hannayenshi kan gefen
cikinshi inda ya harbeshi yana
numfashi
sama sama.
Abban chuchu daya dawo kaman
mahaukaci yakara pulling trigger
yace ai
wlh yau khaleesat saikin mutu,
police din
daya rikeshi yace Alh ban bindigata
munyi dakai mutum daya kacal zaka
kashe, Abban chuchu yajuyo ya
harbeshi
take yafadi ya mutu, yace duk
wanda ya
matso kusa dani saina kasheshi.
Mutum
daya kacal nakeson tamutu, ita
tajamin
komi.
Abban chuchu zaiyi harbi na hudu
yaji
tusss police din daya rike maigadi
ya
harbi kafanshi faduwa bindigar tayi
aka
dauka. Tuni sojoji da polisawa sun
cika
haraban kotu.
Khalis yay gudu kan chuchu yarike
hanunta dake zuba da jini yace stay
with
me.
Khaleesat takoma kusa da hydar ta
daura kanshi kan cinyanta tana
tabashi
yaya hydar karka mutu, am begging
u
stay with me plz, tafashe da kuka
sosai
tana girgiza shi, ahankali ya bude
ido,
hannayenshi dake kan cikinshi inda
aka
harbeshi dake zubar da jini yadaga
ya
kama fukanta dashi murya chan
kasa
yace my jidda stop crying, yay tarii.
Khaleesat tarike hanunshi gam,tace
dont
talk, u are bleeding. yanzunan
ambulance zasuzo, girgiza mata kai
yayi
hawaye ya sauko ta gefen idonshi,
yace
my jidda, i�.. Lu…v……y…h…u
idanunshi yarufe ruf. Khaleesat ta
kwala
wani uban ihuuu take ta sume,
ummi
sulalewa tayi zata fadi hj benazir ta
rikota akasata cikin mota, zulaihat
tayi
baya zata fadi hydar Abj ya riketa
gam a
kirjinshi yana bubbuga
bayanta…………ni
m shakur na fashe da kuka
```Daga group na:- ```
📚 *HAUSA NOVELS*📚
📞 _08034691340_
[3:49AM, 3/5/2017] �+234 803 052 4904�: 💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
1�0�1�
Cikin one minute police da sojoji
suka
zagaye wajen
akadau Abban chuchu aka maidashi
cikin court.
Police suka kori mutane harda su
dad
baya, inda hydar khaleesat da
chuchu
suke aka zagaye wajen da sojoji aka
tsaya ana duba agogo ko minti daya
ba’a
karaba saiga ambulance biyu sunzo.
Wata kyakkyawa doctor tafito, tana
sanye ciki doguwan rigan atampha
amma ta daura farin coat da dan
karamin hijab dinta iya kirji shima
fari,
tana kokarin saka hand gloves,
sojoji
suka bata hanya ta shigo bayanta
wasu
mazane guda biyu suna dauke da
akwatuna, ta tsugunna tana duba
inda
aka harbi hydar.
Khalis ya matso wajen sojoji zasu
korashi ya nuna musu ID dinshi
suka
barshi ya shige, zuwa yayi kusa da
doctor din dake kan hydar ya nuna
mata
ID dinshi yace am Dr khalis, I’m an
ANDROLOGIST, doctor ta gyara
glass
tace am DR HAFSAT BUNZA I’m an
INTERNIST, nyc to meet u Dr khalis.
Yace can i help with anything? ta
girgiza
kai tace no, yanzu hospital zamu
dole
ayimai surgery cos yasamu hole a
stomach dinshi wanda hakan zaisa
stomach acid dinshi zaiyi
contaminating
da peritoneum dinshi, In hakan
tafaru
guy din zaiyi iya samun
PERITONITIS.
So Dr khalis kaga dole ayimai
surgery
inba hakaba zai mutu in d next 12
hours.
Khalis yace tnx 4 d information Dr
hafsat, tadanyi murmushi tace alwys
welcom. Take tasa aka saka hydar
da
khaleesat a ambulance daya chuchu
kuma adayar ambulance din aka
sata.
Khalis yadawo wurin su yace hydar
ka
koma kotu za’a kara yankema
Abban
chuchu hukunci komi yake kasa just
let
me know, yace mum kutafi gida
dasu
ummi yashiga motarshi da sauri
yabi
ambulance, hydar Abj kuma yakoma
cikin kotu.
INTERNIST~doctor ne dat deals with
internal medicine,kuma internist
doctor
ne dayake dealing da cututtukan da
basu
shafi surgery ba�
PERITONITIS~ ciwo ne, or infection
wanda zaisa intestines (hanjuna )
su
kumbura, dawasu organs deke dat
area
hakan zaisa mutum yamutu bada
dadewaba.
```Daga group na:- ```
📚 *HAUSA NOVELS*📚
📞 _08034691340_
[3:53AM, 3/5/2017] �+234 803 052 4904�: 💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
1�0�2�
Direct TASKAR MARUBUTA
SPECIALIST
HOSPITAL aka wuce dasu, asibiti ne
wanda shahararrun marubutanmu
kuma
likitoci suka bude.
Theater aka wuce dasu, itakuma
khaleesat aka kaita normal dakin
marasa
lpy, DR FIDDAUSI da DR UMMI
AYSHA
suke kanta suna dubata dansu
gynecologist ne, ruwa suka samata
ruwa
da allurai.
Likitoci uku suka dukufa kan hydar
DR
LUBIEEE, DR MEENA MUSA, da DR
KAUSAR LUV dukasu surgeons ne,
suna
kokarin ciro bullet din acikin Hydar.
Inda DR MIEMIE BEE, DR UMMU
SAMHA,
da DR BABEELO suma surgeons ne
suke
kan chuchu ana kokarin ciro bullet
din
hanunta.
Khalis na zaune agaban theater din
addu’a kawai yake Allah ya tadar da
kafadan hydar da chuchu wayarshi
yaji
yay kara yaduba hydar Abj ne
yadauka
yace hydar ya?? Yace yanzunan aka
rataye Abban chuchu, khalis yace
wot a
painful death, hydar yace ban
tausayamai ba cos he ask 4 it, kana
ina??
hydar nijar ya farfado?? Khalis yace
ba’a riga an gama operation dinba,
hydar Abj yace ganinan zuwa.
Khalis na ajiye wayan kiran dad ya
shigo ya dauka, dad cikin raunin
murya
yace inane asibitin da aka kaimin
dana?
Khalis yafadamai,
Ko minti 20 ba’ayiba sai gasu duk
sun
iso asibitin.
Dad yace ummi keda hj benazir kuje
ku
zauna dakin da aka kwantar da
khaleesat, hj benazir ta daga ummi
suka
tafi dakin dai2 lokacin khaleesat na
farfadowa da ihu ta tashi da sauri hj
benazir ta kamota ta rungume.
Khaleesat tace mum yaya hydar ya
mutu
ko?magana take kaman zata shide
saboda tsabagen kuka, ummi kasa
daurewa tayi tafita daga dakin, hj
benazir ta girgiza mata kai, tace
hydar
bai mutuba amma ana mishi
operation
yanzu kiyi addu’a Allah sa ayi a
sa’a.
Ahankali khaleesat ta sauko daga
kan
gadon mum tace ina zaki?tace bayi
zan
shiga nai fitsari, mum tace ok,
Khaleesat
ahankali ta iya daga kafarta, duk
mum
na lura da ita, zata daga nabiyu
tasaki
dan kara kadan.
Mum ta taso da sauri khaleesat
meke
damun kafanki?? Khaleesat ta shiru
kanta akasa hawaye na zuba, mum
tace
answer me Khaleesat maiya sameki
baki
iya tafiya da kyau, kafanki ciwo take
ne??
Khaleesat tafara kama yatsunta
kanta
akasa cikin kuka tace uhm ai, ai..
```Daga group na:- ```
📚 *HAUSA NOVELS*📚
📞 _08034691340_
[3:58AM, 3/5/2017] �+234 803 052 4904�: 💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
1�0�4�
Khalis yayi kanta dan ya kamata
amma
takara kankame hydar tana kuka
sosai,
khalis ya riketa ta turashi tana niku
sakeni binshi zanyi, khalis ya riketa
da
karfi ya kama fuskanta yace
khaleesat,
khaleesat kallan, da kyar ta iya daga
jan
idonta ta kallai yace hydar bai
mutuba
yanzu ki natsu muji me Dr zatace
kinji
ko? ta girgiza kai yariketa.
Dr tace mun cire bullet din, tun
Wuraren 5 amma mun rasa dalalin
dayasa yaki farkawa, Khalis yace ya
shiga coma kenan??Dr tace i cant
say,
mudai jira nan da 24 hours inhar
bai
farfadoba sai musan ya shiga coma,
Dr
tawuce tafita.
Kowa dakin hawaye yake amma
yanda
sukaga khaleesat ta durkushe akasa
tana
kuka yasa kowa ya shanye nashi
kukan
suka taru suna bata baki, wuraren
11
dad yace oya kutashi mutafi
gida,Khaleesat tafashe da kuka ita
batason zuwa, Khalis yace khaleesat
kitafi nida hydar zamu kwana anan
kinji, amma ta make kafada saida
khalis
yay kaman zai daketa sanan tabisu
Tana
kuka Zulaihat ta rungumeta suka
shiga
motan hydar.
Suna kaiwa gida Khaleesat da
zulaihat
dakinsu suka tafi ta kwanta yayinda
ummi aka bata part dinta daban. Hj
benazir da kanta takawo musu
abinci
zulaihat taci kadan amma khaleesat
takasaci.
Hj benazir da kanta ta zauna tana
bata
abaki da kyar ta iyacin kadan tace
ya
isheta da kyar ranan bacci ya
dauketa.
Duk inda tajuya hydar take gani, sai
lokacin take kara godema Allah
databashi kanta kafin abunan yafaru
dasu.
Wasa wasa yau sati 4 kenan hydar
ko
motsawa baiyiba, inda akamai dinki
harya warke amma hydar bai
tashiba.
Chuchu har an sallamota tadawo
gida
soyayya ta kullu tsakaninta da
khalis
mai karfi.
**********
Kwanaki sunja wata biyu kenan
amma
hydar shiru, khaleesat ta rame,ta
dawo
shiru2,bata iyacin abinci ko
kadan,sai
kuka, safe,rana, dare koda yaushe
kaga
khaleesat zakaga hawaye a idonta.
kowa
yana iya bakin kokarinshi ganin
tasake
amma khaleesat takasa,ga wani
yawan
kasala dake damunta. Abu daya
kebata
mamaki duda raman datayi amma
kirjinta sai cikowa suke kaman ana
hurasu.
Yau takama litinin tana zaune tasa
wani
atampha riga da sket fari,tasa hijab
baki
tana zaune a falo tana jiran khalis
yafito
yakaita asibiti wurin hydar idonta
alumshe. Dad mum da ummi suma
suna
falon fira suke sama2 dan har sun
saba
yanzu khaleesat bata magana daga
uhmm sai uhm.
Khalis yafito yace lil sis muje,
mikewa
tayi tafiya daya, biyu uku taji wani
mugun jiri tai baya zata fadi mum
tariketa tafada jikinta dasauri khalis
yajuyo.
Hj benazir tace khalis gaskiya
kadubata
khaleesat batada lpy sosai, cos dis
days
na lura jiri na yawan damunta,ummi
tace nima nalura da hakan ko
abincima
bataci shima.
Kwantar da ita sukai akan kujera
khalis
yakoma dakinshi ya dauko kayan
aiki
bayan yagama dubata, yabude
hanunta
ya kalla, yabude kwayan idonta
yaduba.
Duk dahaka bai gasgata abunda
yaganiba sirinj ya dauko yadebi
jininta
ya kalli su dad yace bari naje lab nai
testing jininta nadawo yanzunan.
Ko 30min ba’a yiba khalis yadawo
har
lokacin khaleesat na bacci,
murmushi a
fuskanshi dad yace khalis meke
damunta??kowa shiyake kallon.
Yace dad khaleesat nada…�..
```Daga group na:- ```
📚 *HAUSA NOVELS*📚
📞 _08034691340_
[4:02AM, 3/5/2017] �+234 803 052 4904�: 💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
1�0�3�
Sai kuma tayi shiru. Mum alokacin
nema
tagane, shiga bayin tayi tahada
mata
ruwan zafi sosai abuta tafito tariketa
takaita bayin tace kiyi tsarki dashi.
Tana fitowa kam taji yarage mata
zafin,zama tayi shiru gabanta sai
faduwa yake kallon agogo taga 5
takasa
daurewa saita fashe da kuka tace
mum
wai har yanzu ba’a gamaba? Mum
ta
share mata hawaye tace dad yace
kar
afito dakene, amma dan ajima
mafita
muga.
Khaleesat takoma ta kwanta tana
kuka
sosai idonta yay jajir.
Karfe 8 aka gama komi, Dr lubiee
tafito
tacema su dad kubiyoni, ummi da
sauri
taleka tafada ma mum fito da
khaleesat
akayi wanda ke zabga uban kuka ta
taushe bakinta, khalis yazo yariketa
ya
share mata hawaye yace be strong
lil sis,
babu abunda zai sami hydar, namiji
ne,
soja ne, in sha Allah mijinki zai fito
da
ranshi kinji, ta girgiza mai kai. dakin
da
chuchu take aka fara kaisu chuchu
idonta biyu ma amma da alamu taci
wuya, bancin sun dubata dad yace
Dr
dayan patient dinfa??
Dr tace kubiyoni.
Khaleesat kara kankame khalis tayi
suka
shiga wani daki mai kyau, gani
sukayi
hydar kwance, yay wani irin haske
da
kyau. Kowa yay shiru, Dad adan
rude
yace Dr maisa shi bai farfado ba??
Kowa yay zuru zuru yanason yaji
me Dr
lubiee zatace, Dr lubiee ta fuzar da
iska
take gaban khaleesat yakara fadi ta
dafe
kirji, Dr lubiee tace am afraid to tell
u
sir, dis patient is� Khaleesat bata
karasajin maganan ba tasulale zata
fadi
kasa khalis yatarota Rirrikeshi tayi
tace
yaya hydar ya mutu ko??wlh inya
mutu
yau saina bishi, tura khalis tayi da
iya
karfinta ta doshi gadon da hydar
kekai,
fadawa tayi jikinshi tana jijjigashi
sosai
tana kuka, yaya hydar wake up, Dr
lubiee tace ku kamata karta
famamai
inda mukai mai dinki�.
```Daga group na:- ```
📚 *HAUSA NOVELS*📚
📞 _08034691340_
[4:06AM, 3/5/2017] �+234 803 052 4904�: 💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
1�0�5�
Dad kowanensu yamike tareda dafa
kirji
saboda abunda suke tsammanin
zasuji
abakin khalis sukace khaleesat nada
me?
Khalis yace mum wlh MALARIA
takedashi,nama karbo mata
magani,kowanensu yakoma ya
zauna
gwuiwa a sanyaye, khalis yajuya
haryakai bakin kofa yajuyo yace dad
mum ummi khaleesat nada CIKI,
yaciro
wata takarda daga aljihunshi here is
d
result, dad shiya fara tashi da sauri
ya
karbi result din, ummi kam taushe
bakinta tayi hawaye yacika idonta
tana
murmushi tareda tasbihi ga Allah..
Dad dayaga result din baisan
lokacin
daya rungume khalis ba yana
Alhamdulillah Hydar yasamu
lpy,hydar
ya warke, ubangiji Allah yatashi
kafadarshi,itakuma Allah ya raya
abunda ke cikinta, dad yace khalis
wata
nawane??khalis yace dad wlh
karamin
cikine just 2 month.
Take ummi da hj benazir suka gane
ranan. Ana cikin murna hydar Abj ya
shigo yace me akema murna haka?
Khalis yace lil sis nada ciki 2
months
1hydar yasamu lpy, hydar Abj
jikinshi
yay mugun sanyi idanunshi suka
cika da
kwalla zuwa gaban ummi yayi ya
tsugunna yace ummi dan Allah
kuyafemin abunda nayi abaya
shairin
shaidan ne, ummi tashafa kanshi
tace
bakomi hydar komi yariga yawuce
aka
cigaba da mishi nasiha, daga bisani
dad
ya janye khalis da hydar suka tafi
asibitin.
Khaleesat lokacin data tashi karfe
shabiyu na rana,afirgice tatashi tana
kallon agogo,saikuma tafashe da
kuka
tana yaya khalis ka gudu baka kaini
wurin yaya hydar ba, mikewan
dazatayi
jiri yakara dibanta tazube a kasa
wurin,da sauri mum da ummi suka
fito
daga dakinsu suka dagata tana
sauke
ajiyan zuciya,murya chan kasa tace
ummi jiri naketaji ni bansan mesaba.
Mum tace zakisha tea? Ta girgiza
kai,
mekikeso to? Tai shiru tana
kallonta,
ummi tace zakije wurin hydar? Da
sauri
ta girgiza kai, ummi tace bari dan
anjima zasu dawo sai akaiki yanzu
mezakici? Ta girgiza kai.
Mum tace khaleesat talk now,
ahankali
tace agwaluma nakeso.
Ummi tace dakuma me? Ta girgiza
kai,
ummi tai murmushi ta kalli mum
tace da
alamu laulayinta na rashin magana
ne,dakuma yawan jin jiri, akwai
magunguna dazan hada mata,
amma
gaskiya dole tarage fita, saboda
kartaje
ta jiri yadebeta a idan da
baidaceba,koma zata fitan zai
kasance
wani natare da ita. Khaleesat ta
kura
musu ido alamun tambaya..
Mum tace khaleesat kinada shigan
ciki
na wata biyuuu�
```Daga group na:- ```
📚 *HAUSA NOVELS*📚
📞 _08034691340_
[4:11AM, 3/5/2017] �+234 803 052 4904�: 💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
1�0�6�
Khaleesat ta kallesu amma takasa
cewa
komi saita dukar da kanta hawaye
na
zuba,mum tace oya muje na kaiki
wurinshi da sauri tamike amma jirin
tafara gani takoma ta zauna, mum
tace
ikon Allah kaga wani sabon salon
laulayi,babu amai babu zazzabi sai
jiri
da rashin magana. Mum da ummi
suka
riketa suka sa a mota, ummi ma
tabisu
suka tafi asibitin.
Har dakin da hydar yake suka kaita
ta
zauna akan kujera sukuma suka
fita.
Kifa kanta tayi a cikinshi tana kuka
sosai, takamo hanunshi tarike gam
tana
sauke numfashi tai shiru,sai chan ta
dago kanta tana kallonshi tace my
guardian angel,katashi plz, u have
to
wake up,4 d sake of our baby.
Hanunshi tarike takai kan cikinta
tace
yaya hydar feel ur baby heartbeat,
can u
hear dat?katashi both of us need u,
tafashe da kuka sosai ta
kankameshi
hawayenta sai gangara suke a
cikinshi,
batare da hydar yay motsi ba amma
zuciyarshi ce tafara aiki da sauri,
nan da
nan computers din dake dakin suka