fara
Captin Haidar Part 1 Complete Hausa Novel · about 2 min read
bada taimakon gaggawa, wani
makocinsu wanda yake shiri da
baban
khaleesat yace innalillahi wlh tare
mukadawo daga sallan azahar da
Alh, ya
shiga gida nikuma nawuce nawa
gidan
Allah ubangiji yasa basa cikin
gidanan
wutan yakama, ciro wayanshi yayi
yakira fire brigade sukace gasunan
zuwa, sanan yakira lamban baban
khaleesat amma bayazuwa.
Jiyayi gabanshi yafadi, da sauri ya
lalebo
lamban yayan baban khaleesat
LAMIDO
wanda shima anan abuja suke da
iyalinshi, yana dauka yace Alh kazo
gidan kaninka baban khaleesat wuta
yakama kuma ba’a san inda baban
khaleesat sukeba.
Arude wan baban khaleesat maisuna
lamido yafadanma matanshi da
yaranshi
mota suka shiga suka taho.
Lokacin dasukazo lamido da
yaranshi
maza biyu dasuka biyoshi suka
karasa
da sauri yanda sukaga wuta nacine
yasa
hankalinsu yatashi kashe wutan aka
dingayi da kyar da sidin goshi wutan
ta
mutu kurmus.
Cikin wayanda suka zo aka kashe
wutan
kuwa harda Abban chuchu, yay
fuskan
damuwa kaman da gaske, bayan an
kashe wutan an tabbatar ta mutu
russ
sanan mutanen fire brigade da su
lamido ya yaranshi biyu maza masu
suna IDRIS, ISYA suka shiga
gabansu na
faduwa Allah sa baffansu baya cikin
wutan..
Ahankali suka fara bincike har suka
shiga falo wanda yake da sauran
abubuwa na hayaki saida aka gama
kashewa sanan lamido da sauran
mutane suka karasa ciki abunda
suka
ganine yabasu mamaki, baban
khaleesat
da mamarta jikinsu ya kone kurmus
yadawo toka amma fuskokinsu ko
alamun wuta yataba babu hasalima
saidai wani haske tareda murmushi
dake
kan fuskokin nasu sanan zufa a
goshinsu.
Lamido da yaranshi idris da isya
suka
fashe da kuka, lamido yadau kan
kaninshi ya rungume yana kuka
sosai
yace haba hydar maisa zaka mutu
ka
barni?kasan kai kadai nakedashi a
duniya kaine kadai kanina. Bazaka
tsaya ka aurar da yarankaba
khaleesat
da khalis?? Kuka yake sosai yama
makocinsu wanda yake shiri da
baban
khaleesat yace innalillahi wlh tare
mukadawo daga sallan azahar da
Alh, ya
shiga gida nikuma nawuce nawa
gidan
Allah ubangiji yasa basa cikin
gidanan
wutan yakama, ciro wayanshi yayi
yakira fire brigade sukace gasunan
zuwa, sanan yakira lamban baban
khaleesat amma bayazuwa.
Jiyayi gabanshi yafadi, da sauri ya
lalebo
lamban yayan baban khaleesat
LAMIDO
wanda shima anan abuja suke da
iyalinshi, yana dauka yace Alh kazo
gidan kaninka baban khaleesat wuta
yakama kuma ba’a san inda baban
khaleesat sukeba.
Arude wan baban khaleesat maisuna
lamido yafadanma matanshi da
yaranshi
mota suka shiga suka taho.
Lokacin dasukazo lamido da
yaranshi
maza biyu dasuka biyoshi suka
karasa
da sauri yanda sukaga wuta nacine
yasa
hankalinsu yatashi kashe wutan aka
dingayi da kyar da sidin goshi wutan
ta
mutu kurmus.
Cikin wayanda suka zo aka kashe
wutan
kuwa harda Abban chuchu, yay
fuskan
damuwa kaman da gaske, bayan an
kashe wutan an tabbatar ta mutu
russ
sanan mutanen fire brigade da su
lamido ya yaranshi biyu maza masu
suna IDRIS, ISYA suka shiga
gabansu na
faduwa Allah sa baffansu baya cikin
wutan..
Ahankali suka fara bincike har suka
shiga falo wanda yake da sauran
abubuwa na hayaki saida aka gama
kashewa sanan lamido da sauran
mutane suka karasa ciki abunda
suka
ganine yabasu mamaki, baban
khaleesat
da mamarta jikinsu ya kone kurmus
yadawo toka amma fuskokinsu ko
alamun wuta yataba babu hasalima
saidai wani haske tareda murmushi
dake
kan fuskokin nasu sanan zufa a
goshinsu.
Lamido da yaranshi idris da isya
suka
fashe da kuka, lamido yadau kan
kaninshi ya rungume yana kuka
sosai
yace haba hydar maisa zaka mutu
ka
barni?kasan kai kadai nakedashi a
duniya kaine kadai kanina. Bazaka
tsaya ka aurar da yarankaba
khaleesat
da khalis?? Kuka yake sosai yama