← Book details Captin Haidar Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
CHAPTER 3 OF 5

fara

Captin Haidar Part 1 Complete Hausa Novel · about 50 min read

fita daga hayyacinci ambato
khaleesat
din dayayi yasa idris yace dad ina
KHALEESAT ????


💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞


🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎🏼🙎🏼🙎🏼


```Maman Abd shakur```


_PAGE_
0�4�


Lamido dake kuka sosai jin an
ambato
khaleesat wanda yakeso yakuma keji
da
ita yasa yadago kai ya kalli idris,
isya
yace dad TEEMA tacemin tare suka
dawo
ita aka fara saukewa a gidama, sai
alokacin Abban chuchu yay magana
yace
CHUCHU ma nagida itama tacemin
KHALEESAT suka fara saukewa.
Hankalinsu yakara tashi, daddaga
abubuwan dasuka kone suke suna
neman gawan khaleesat.
Idris yace dad! kowa ya juyo yana
kallonshi yace dad zokaga wanan ba
trolley dakasiyoma khaleesat bane
lokacin dakaje LOS VEGAS??
Dad ya karbi trolley wanda yasoma
konewa yace shine jikinsu yay
sanyi.
Abban chuchu yace da murya kaman
zaiyi kuka hala ita takone kurmus
shikenan narasa abokina da kawar
yata
Chuchu wayyo Allah na, yafashe da
kuka
sosai sai aka dawo shi ake lallashi a
falon………………………�.
Kusan kwanansu 3 akan hanya
saboda
motan nabasu wahala, khaleesat
kuwa
haryau bata farfadoba arana na 3 ne
suka isa nijar wani kauye mai suna
DOSO sukaje akwai wani babban
daji
wanda ba kasafai mutane ke zuwa
dajin
ba saboda namun dajin dasuke a
ciki.
Cirota sukayi daga mota suka kwara
mata ruwan sanyi ajiki wanda hakan
yasa ta kwalla ihu wanda saida dajin
yadau ihun.
Daidai lokacin wani namiji cikakken
buzu dogo sosai amma yanada
cikakken
jiki danko kadan ba siriri bane,
kakkyawan gaske ne shi yanada
dogon
hanci da karamin pink lips, manya
idanun gareshi ga gashi akanshi
kaman
nadan India, sanye yake da dogon
wando da wani riga wanda yawancin
masu zuwa farauta ke sawa,
bayanshi
kuma ya goya kwari da kwafa wanda
yake harbe namun daji dasu, akalla
shekarunshi zasuyi 27. bayanshi
wasu
mazane 2 amma basukaishi girmaba
dansu yarane yan 20 haka soboda
hunting yakeyi, kowanensu najan
akalan
dokinshi. Jin ihu yasa dukansu suka
tsaya chak yaran zasuyi magana
wanan
hadadden namijin saurayin maisuna
HYDAR ya daura hanunshi a
lebenshi
sukai shiru.
Kulle dawakan yayi ajikin wani
bishiya
sanan ya ciro kwari da kwafan shi
sabida imma wani abune su kashe
abun
sukuma yaran suka ciro addodinsu.
Tafiya suke sadaf harsukakai inda
ssukejin ihun amma saisuka labe
cikin
ganye, gani sukayi wata yarinya
wanda
idonta akulle tana kuka sosai tana
baba
mai gadi karku jefani cikin rijiya,
karka
manta alherin da babana yama dan
Allah kumin rai, dayan yace umarnin
oga mukebi khaleesat tacigaba da
kuka
tanato kuban abinci yunwa nakeji.
Hydar na ganin za’a kisan kai, yasa
yaji
ranshi yabaci, zuciyanshi na
tafarfasa
umarni yaba yaranshi su tsaya a
wurin
bari ya dauko dokinshi, zuwa yayi
ya
hau dokinshi da wani irin gudu
yafito
filin jikake sukutum sukutun alamun
takun doke ya doso inda suke,
Suna ganin wani ya gansu yasa
suka
daga khaleesat suka jefata cikin
rijiyan
amma kafin ta karasa ciki……�


💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞


🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎🏼🙎🏼🙎🏼


```Maman Abd shakur```


_PAGE_
0�5�


Kafin takarasa cikin rijiyan hydar
nadaga kan doki kafin yakaraso
inda
suke ya saki kwari da kwafa, Allah
yabama haydar baiwar saitin abu
kawai
sai arrow din ya chaki gefen wando
makarantan jikin khaleesat ya bulla
bango, sai abun yadawo kaman
hook,
hakan yasa bata karasa cikin rijiyan
gabaki dayaba kafafunta asama
kanta
akasa abunda haydar baisaniba
shine
kan khaleesat na cikin ruwan rijiyan
saboda rijiyan acike yake.
Gadan gadan yayo kansu mai gadi
wanda tuni suka fara gudu, dan
kallon
muscle din hydar kadai sukayi
sukasan
wanan namijin zaiyi bijimin karfi,
gudu
suke hydar na binsu kan dokinshi
ciro
sandan kwafa din yayi daga
bayanshi,
hannushi daya kan akalan dokin
dayan
hannu yasa ya bige kan dayan guard
din
dake tareda mai gadi, aiko yafadi
akasan wajen,mai gadi baiyi wata
wataba yacigaba da gudu,
hydar ya daki kan dokinshi a zuciye
tareda cemishi tsaya HISANN, chak
dokin yatsaya.
Hydar ya diro daga kan dokin, ya
mikar
da guard din yakaimai wani wawan
nushi a hanci tareda cewa maitai
muku
dazaku kasheta?yasa kafa ya
kwasheshi
kaban amsai? Zaikaimai duka na
uku
yaji tass mai gadi daga nesa dasu
ya
harbi hydar a muscle dinshi, yatako
ya
tsaya kusa da hydar ya saita bindiga
kanshi yace sakeshi, hydar yasaki
guard
din mai gadi yajashi sukabar wurin.
Hydar rike hanunshi yayi dake
bleeding
sosai, rigan dake jikinshi yacire,
danaga
kirjin hydar saida na tsorata yanda
kukaga HIRTIK na India film haka
hydar
yake saidai hydar yamafi hirtik.
Yaga
rigan yayi ya daure hanunshi gam,
tareda dan kara saboda azaba
dayaji,
juyawa yayi yana tafiyanshi na
cikakken
namiji karasawa yayi wurin rijiyan
amma kallo daya yama khaleesat
yay
maza ya dauke kai.
Gabaki dayan rigan khaleesat ta
kwaye
tayi sama ta rufe mata fuska, Allah
yasa
da bra a jikinta, yaran da hydar
ketare
dasu suka yi magana daga
maboyarsu
mufito NAMIJI?? Dan haka suke
basu
ketare umarnin hydar kodako
menene,
cemusu yayi ku tsaya lokacin
fitowanku
baiyiba.
Karasawa yayi jikin rijiyan hanunshi
daya yasa yarike kafan khaleesat
gam,
saikuma dayan wanda aka harbeshi
yasa
yana kokarin cizge arrow din daga
jikin
bangon rijiyan, kara yasaki sosai
saboda
yanda hannunshi kemishi azaba ya
fizge
arrow din da karfinshi aiko yaciru,
dayan hanun kuma yaciro khaleesat
wanda yay mamakin rashin
nauyinta.
Shimfideta yayi a kasa kusa da
rijiyan
duk abunda yakeyi yana kauda
fuskane
saboda bayason ganin tsiraicin
mace,
hanunshi na rawa yasa yaja rigan
daya
rufemata fuska ya sakko da rigan
jikinta
alokacinne ya kalli fuskanta dumm
yaji a
kirjinshi.
Yaran dayake tareda su yakira
bareed,
burhan, da sauri suka fito daga
maboyarsu suka karasa bareed ya
taba
hanun hydar yace kai suka harba??
batare dayabashi amsa ba Yace ku
dauramin ita kan dokina mutafi
gida.
daurata sukayi kan dokinshi, shima
suka
taimakamai yahau dokinshi sanan
suka
fara tafiya…�.
[2:18AM, 3/5/2017] �+234 803 052 4904�: 💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞


🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎🏼🙎🏼🙎🏼


```Maman Abd shakur```


_PAGE_
0�6�


ABUJA.
Haka aka sallace dad din khaleesat
da
mum dinta, amma ba’a ga gawan
khaleesat kaman yanda Abban
chuchu
yafada sai aka dauka hala itama
takone
kurmus ne.
**************************
Asalin labari.
Alh lamido da Alh hydar wa da kani
ne,
sukadai iyayensu suka haifa inda
iyayensu suka rasu sukabar musu
tarin
dukiya.
Alh lamido ya auri matarshi mai
suna
benazir inda ta haifa mishi yara 4,
HYDAR ne babban danshi,sai IDRIS,
ISYA
sai autansu TEEMA.
Alh hydar ya auri matarshi hauwa
jabo
inda ta haifi yara biyu KHALIS sai
KHALEESAT.
Alh lamido da Alh hydar suna zama
na
amana, gasu da son junansu ba’a
taba jin
kansu, gabaki daya sun hada kan
iyalinsu. Hydar da khalis suna
MEXICO
inda suke karatun likitanci acahn,
kuma
har yanzu Alh lamido bai fadamusu
zance mutuwan Alh hydar ba dan
yasan
hankalinsu zai tashi barinma khalis
harsu kasa karatu.
Abban chuchu abokin dad ne sosai
partners ne awani company dasuka
bude
mai suna TAKAFUL. Yarinyarshi
chuchu
sa’an khaleesat ce, tanason
khaleesat
sama da tunanin mai karatu, wani
irin
shakuwa sukayi da khaleesat wanda
bata
iya wuni bataje gidansu khaleesat
ba,
yanzu haka ma tana asibiti an
kwantar
da ita dan lokacin da’aka fadan
mata
khaleesat gobara yakama gidansu
kuma
tamutu sumewa tayi awurin anzuba
ruwa anyi fifita amma bata
farfadoba,
alokacinne ABBAN CHUCHU yafara
tunanin dabaisa ajefar da khaleesat
ba
gashi yanzu yarshu tilo na neman
mutuwa saboda wata banzar
khaleesat
achan.
Abban chuchu kullum burinshi shine
ya
mallaki duka dukiyar Alh hydar,
saboda
Alh hydar yafishi da komi ga kudi ga
dukiya, koina ansanshi, talakawa
nasonshi saboda yawan
taimakonshi,
saisa ya kasheshi kuma kafin
yamutu
saida yasa Alh hydar yay signing
cewa
dukkan kudinshi sun koma na
Abban
chuchu wanan kenan.
*************************
Alh lamido zaune akatafaren
falonshi,
matarshi benazir kusa dashi idonta
yay
ja, sai idris,isya da teema wanda ta
kwanta jikin mamanta tana kuka
sosai
tafijin mutuwan khaleesat kan kowa
saboda tarefa suka rabu a school
bus.
Benazir cikin murya mai taushi tace
Alh
yakamata ka kira yan makaranta
khalis
da hydar ka sanar dasu, yakamata
khalis
yasan iyayenshi sun rasu, Alh ya
kalli
matar tashi yace Hj idan na fadan
musu
khalis will be devastated gwara
yanzu
mukirasu sudawo gida, dama jiya
hydar
yakira yacemin sunyi hutu amma
basuson sudawo Nigeria ne.
Hj tace shikenan Alh hakan yayi,
saikuma zance teema ka ganta
jikinta
yay zafi kaman wuta nabata hakurin
taki, Alh yace my baby, ta dago
fuska
yace zo wurina, da gudu takarasa
wajen
Alh tafada jikinshi tana kuka tace
dad
kacema khaleesat tadawo, da kyar
dad
ya lallaceta tai shiru.
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞


🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎🏼🙎🏼🙎🏼


```Maman Abd shakur```


_PAGE_
0�7�


NIJAR.
Sina karasawa gidansu hydar, hydar
ya
diro daga kan dokinshi tareda sakin
kara, kallonsu bareed yayi yace
zaku iya
tafiya gidanku, tare sukace to
NAMIJI
suka juya kowanensu yatafi gidansu.
Dayan hanunshi mai lafiya yasa
yadau
khaleesat chak akafadanshi ya shiga
dan
karamin gidansu na kasa da ita.
Wata yar tsohuwa wanda akalla
zatakai
sittin ta taso da yarensu na buzaye
tace
hydar maiya sameka a hannu???
Wacece
kuma wanan ka dauko??
Cije lebenshi yayi sanan yace ummi
abar
maganan nan zuwa anjima yanzu ke
ceci rayuwan yarinyar nan dan bata
numfashi, ummi tace oya shigo da
ita
daki.
Ummi tana gaba suka shiga dakin
tabarma ta dauko ta shimfida afalon
nasu da ba kujeru sai simenti kadai,
shimfidar da khaleesat yayi akan
tabarma ummi ta taba jikin
khaleesat da
alamun damuwa tace hydar samo
ganyen magarya yanzunan da ruwan
zam zam.
Fita yayi dukda hanunshi na azaba,
makotansu suna saidawa zuwa yayi
ya
siyo ya kawoma ummi. Zama yayi
kusa
da ita yaga tabude baki khaleesat ta
zuba
iskan bakinta a ciki sanan ta danna
kirjinta ahankali khaleesat tai wani
tari
sanan ruwa dayawa yafito daga
bakinta.
Ummi ta karbi ganyen magaryan ta
wanke sanan ta matse ruwansu
tabude
bakin khaleesat tazuba ta matse
hancinta harsaida ta hadiye.
Kallon fuskan khaleesat tayi taga
yanda
jijiyoyin idonta dasuke akulle suka
fito
baro baro, hanunta takai tabude
idon
khaleesat taga gabaki dayan idon
haki
yacikashi, babu bakin tsakiyan
idonta
gabaki dayan idon yakoma fari,
saikuma
haki, ummi tace hydar ban ruwan
zam
zam din ya mika mata jiki na rawa
shima yadawo kusa da ita ya zauna.
Ummi takara bude idon khaleesat
din ta
diga ruwan zam zam wanda hakan
yasa
khaleesat tai ihu, saikuma tai shiru
tacigaba da bacci, hydar yace ummi
maike damunta??
Juyowa tayi ta kalli dan nata hydar
hanunshi ta kama ta bude ta zuba
wasu
magunguna sanan tasa wani karfe
tana
neman bullet din hydar sai cije baki
yake, da kyar ummi taga bullet din
taciro
sanan tasa magani a hannun ta sa
wani
farin kyalle ta kulle.
Tace hydar Yarinyar nan tana fama
da
ciwo sanyin kashi, kanta kuma yay
zafi
sosai alamun da abunda ke
damunta,
sanan kuma idonta ya mutu har
abada
bazata kara gani ba saidai wata ikon
Allahan, tadawo MAKAUNIYAA.


💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞


🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎🏼🙎🏼🙎🏼


```Maman Abd shakur```


_PAGE_
0�8�


ABUJA
yaune ranar da HYDAR tareda
KHALIS
suka diro naija, Alh lamido da
matarshi
Hj benazir sukaje daukosu, su hj
benazir
anci gayu ga tabarau a idanunnan
tai
kyau abunta kamar swt 16 nanko ta
ajiye yara 4.
Hydar na hango mamarshi benazir
da
sauri yazo ya rungumeta mother
huuuuhh kinyi kyaufa nafa zaci
teema
ce wollah, hj benazir taja hancinshi
tace
teeman ce ai, khalis ya iso wajen ya
ballama hydar harara yace aisai
abani
wuri nima na rungumeta ko takace
kadai?
Hydar yace baza a matsa ba din, hj
benazir tana dariya tace kai go gefe
joor,hj benazir ta rungume khalis,
Alh
lamido dai yana gefe yana
murmushi
sukaje suka gaida Alh lamido?
daganan sai gida.
Sun shiga gida kowa yamusu sannu
da
zuwa amma sun lura babu wanda ke
cikin walwala, sai bayan anci ansha
sanan dad yakira meeting falonshi
kowa
ya hallara.
Bayan gaisuwa da dad yakara musu
yace
khalis hydar ku kadaine kuka rage
bakusan komiba yace ku mazane,
kuma
maza aka sani da lallashin mata,
kuma
kusan cewa komi daya faru haka
Allah
ya tsaro ayau inaso na sanar muku
dacewa kanina hydar, tareda
matarshi
jabo, da yarshi kanwarka khalis
khaleesat duka sun koma ga
ubangijinsu
sakamakon gobara daya kama
gidan.
.
Khalis salati yake aranshi, yanzu da
gaske mum da dad dinshi da lil sis
dinshi
khaleesat sun rasu?? No way
gaskiya
hala basu bane.
Haydar hawayene kawai baiyiba
yanzu
da gaske harda little pumpkin dinshi
khaleesat?? Yarinyar dayake sonta
tun
tana karama kukan zuci yafara dan
baida masoyiyar data wuce
khaleesat bai
fada mata bane dan yanason saiya
gama
karatu.
Khalis kasa daurewa yayi yafashe da
kuka, teema kaman yarinya ta
rarrafo
tazo ta shige jikinshi itama tana
kuka
sosai da kyar dad ya lallashesu
sukai
shiru shidai hydar ba bakin kuka
amma
idanunshi sunyi jaa alamun tashin
hanakali duk suna zaune falon anyi
jugum sukaji sallama, dad ne ya iya
bude
baki yace shigo.
Abban chuchu ne ya shigo tareda
chuchu
wanda tarame sosai takara haske,
teema
ne tatarota tana chuchu ya jikin??
Yaushe aka sallameki?? Tace yau da
safe
teema taja hanunta suka tafi
dakinta.
Falon yarage su dad sai yaranshi
maza
da khalis, Abban chuchu yakara
gyara
zama ya kalli khalis yace khalis
karkaji
ko dar a kirjinka dan babanka dan
aljanna ne, sunyi mutuwar shahada,
muna addu’a Allah ya jikansu kowa
yace
amin.
Dauko file din hanunshi yayi ya
mikama
Alh lamido, alh yakarba yace Abban
chuchu name?? Abban chuchu ya
gyara
zama yace tun satin daya wuce
muna
office Alh hydar ya aika akirani, ina
zuwa yamikamin file dinan wai nai
signing ya barmin dukiyarshi gabaki
daya, kowa na falon saida ya kalli
fuskar
Abban chuchu.
Kafin yacigaba da magana hydar ya
katseshi a zuciye dan dama hydar
tun fil
azal ya tsani mutumin, hakanan
zuciyarshi bai yarda dashiba, cikin
tsawa yace kan wani dalili baffa
zaibarma duka dukiyarshi banci
yanada
yara har biyu?? Ban yardaba
mikamin
file din nagani, dad ya ballama
hydar
harara yakoma ya zauna.
Dad yace Abban chuchu cigaba,
yace Alh
lamido iya abunda nasani shine
yacemin
yabarmin duka dukiyarshi ne saboda
yanaji ajikinshi yakusa barin duniya,
wai ga dukiyarshi duka yabarmin
halak
malak na taimaki musulmai da ita.
Hydar zaiyi magana dad yadaga
mishi
hannu yay shiru.
Dad yace Abban chuchu nafi kowa
sanin
halin kanina na yawan kyauta, so
bawani matsala indan yabarma duka
dukiyarshi saboda yasan cewa nizan
iya
daukan nauyin yayanshi batare da
korafi ba ko kyashiba, so bawani
abu ya
kalli khalis yace ko kanada nacewa
son??
Ahankali khalis yace dad banda abin
cewa tunda yay kyautan shiyasan
dalilin
yinshi Allah yakai ladan kyautan
kabarinshi kowa yace Ameen,
Abban
chuchu ya sauke ajiyan zuciya
finally
yasha.
Har anmanta da zance ancigaba da
fira
sukaji muryan hydar yanacewa dad
amatsayina na wanda yakaranshi
PATHOLOGY inaso nayi performing
AUTOPSY a jikinsu saboda nagano
dalilin, kokuma abunda yakawo
mutuwar su�.
Abban chuchu jiyayi fitsari na
neman
zubo mishi wanan wani irin ja’irin
yarone mai shegen naci????�
PATHOLOGIST shine likitan dayake
dealing da komi nakan gawa, shi
likitan
gawawwaki ne abunda hydar ya
karanta
kenan.
AUTOPSY shi text ne da akema
gawa
daya mutu dan agano musasbabin
mutuwanshi, dalilin mutuwarshi,
abunda
yajawo mutuwarsu.


💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞


🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎🏼🙎🏼🙎🏼


```Maman Abd shakur```


_PAGE_
0�9�


Dad yace wai hydar me kakecewa
haka
ne?? Kazaci a turai kake dasuke kai
gawa mutually, tun randa abun
yafaru
mukaje muka birnesu, idan kuma
son
sanin abunda yajawo mutuwarsu ne
ai
kafi kowa sanin gobara ce, kuma
kadena
irin maganan nan zakaja khalis ko
wanin mu yafara tunanin kaman
kashesu akayi, da sauri Abban
chuchu
yace hakane wlh.
Hydar yace dad amma kunce ba’aga
gawan little pumpkin ba (khaleesat)
??
Dad yace eh, amma munfi kawo ita
takone ne kurmus. Hydar ya kalli
khalis
da yay tagumi yay shiru yana
tunanin
iyayenshi yace jeka shirya kayi
wanka
muje gidanku.
Inhar little pumpkin takone kurmus
ne,
inaganin tokan zan gane jikin
mutum ne,
amma inhar banga tokan dake nuna
alamun jikin mutum neba to zansan
cewa bata gidan lokacin da gobaran
yafaru, daga hakan ne dole nai
bincike
starting 4rm maiya kawo gobaran??
dakuma kan masu gadin gidan
tareda
guards din saboda aisu basu
mutuba,
maisa su kadai suka mutu??
Dad yace kai hydar kacika taurin
kai,
yaro sai nacin bala’i sai alokacin Hj
benazir tai magana tace Alh kyau
kenan,
ya tsaya kan aikinshi kabarshi Alh
yayi
aikinshi, kuma kasan mu kanmu
bamusan maiya kawo gabaran ba,
nafi
kowa sanin halin jabo bata sakaci
da
kayan dasuke kawo wuta, saisa
nima
abun yaban mamaki sosai, kaga
gwara
hydar yay aikinshi koya fito damu
daga
duhu, Alh lamido yay shiru saikuma
yace
kinada gaskiya matana, kuje kuyi
wankan anjima saikuje.
Abban chuchu da zufa ya rufeshi
yana
wanan wani irin mayene?? I have to
do
something, i have to make hydar
disappear 4 good, dole kamutu dan
kana
neman ka tsokano tsuliyan dodo.
Alh lamido yace lpy Abbn chuchu
naga
kana zufa?? yay murmushin yake
tareda
share zufan kanshi yace bakomi,
tunawa
nayi inada meeting a office dad yace
to
bari akirama chuchu kutafi, yace
barta
anjima nazo daukanta yafice daga
falon
wuff.
Alh lamido yay shiru yana tunani hj
benazir tace lpy?? Yace wlh matana
i
found it strange hydar bai tamayin
abu
mai mahimanci haka batare da ya
shawarceniba, har yay kyauta da
duka
dukiyarshi, hj benazir tace kasan
baffa
akwai kyauta, kuma yanason Abban
chuchu sosai dan amininshi ne hala
saisa
yay hakan.
Dad yace kuma hakane Allah sa
mudace
shikuma Allah kai ladan kyautan
kabarinshi, hj tace amin.
Ina labarin khaleesat da hydar dinta
na
nijar??? Sai kuma gobe in sha Allah.
Shin hydar abuja na iya gano
musabbabin wuta?? Yana iya gano
cewa
khaleesat bata cikin gidan wuta
yakama??
Khaleesat na warkewa??
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞


🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎🏼🙎🏼🙎🏼


```Maman Abd shakur```


_PAGE_
1�0�


NIJAR
kwanan khaleesat 5 kullum ummi
nabata
magani amma haryanzu bata
farkaba,
abun na damun ummi itadai tasan
tayi
iya yinta.
********
Ummi likita ce, amma irin likitocin
kauye, a wurin mamarta takoya,
yanzu
haka ita kadaice likita a kauyen, ko
haihu za’ayi ana kiranta ta karbi
haihuwan. mijinta yarasu tun hydar
na
17. ummi ita tacigaba da kula da
hydar
da kanwarshi ZULAIHAT wanda
yanzu
take 18, hydar tun farko yataso
mutum
ne mai zuciya, yanason ummi da
zuliahat sosai, jss3 yakai a karatu
ya
dakatar saboda rashin kudi, gashi
ummi
kullum wahalan aiki yakamata shizai
fara ciyar da uwarshi yanzu, dalilin
dayasa yake farauta kenan, idan
yasamo
dabba wurin farautan yadawo cikin
gari
ya sayar dahaka suka hada kudin
harsukasa zulaihat a makarantan
gwannatin kauye inda yanzu take
jss2.
-***********
Kullum idan ummi ta fita hydar
shizai
zauna da khaleesat yayta kallonta,
shi
kanshi baisan dalilin yin hakanba,
abu
daya yasani shine yana tausayinta,
maita musu dasukeson kasheta??
itako
zulaihat tun randa aka kawo
khaleesat
din tacema hydar , ya hydar dan
Allah
ina sonta da kawa sai yay murmushi
yace kiyi addu’a tatashi da wuri to.
Yau kwanan khaleesat 7 chipchip
Hydar
yafita parauta, zulaihat na
makaranta,
ummi ce kadai adakin kusa da
khaleesat
tana zaune.
Gani tayi khaleesat tafara girgiza
kafanta tana kokarin daga hannu,
ummi
ta matso kusa da ita tana murna
tace
yarinya mike karki bari ciwon yakara
komar dake rayuwar bacci, mikewa
tayi
zaune tare da sandara ihu, dan
Allah
kuya kuri karku sani a rijiya, ummi
ta
tsaya tana kallonta kaman mai
nazarin
wani abu.
Khaleesat kokarin bude idonta take
tana
bude idon wanda yanzu yakoma fari
gaba daya taga bata ganin komi,
saidai
wani azaba datakeji kaman anzuba
mata
barkono da sauri ta kulle idon tana
kuka, gashi intana kukan saitaji
idon
namata zugi.
Ummi ce takomo hanunta tana
yarinya
zokici abinci, khaleesat daddagewa
tayi
ta fusge hannunta tana kuka tace
mai
gadi kun kashemin iyaye shine
yanzu
zaka kawoni gurin matarka ko,
tonima
ku kasheni, ihu kawai take tana
wasu
maganganu da ummi batama gane
abunda take fadaba, jisukayi
anfashe da
dariya sosai.
Khaleesat takara firgita ta kankame
jikinta tana addu’a Allah kareta daga
shairin mutanenan, zulaihat ce ta
shigo
tace kawata dan Allah cigaba da
magana, wlh muryanki dadi kaman
ta
kananan yara tacigaba da dariya.
Khaleesat takara haukace musu tana
nasan kasheni zakuyi kawai ku
kasheni
nahuta, kun riga kun kashemin ido
bana
gani kawai ku kasheni, ummi ta
matso
kusada ita tace yarinya kidena kuka
idanunki zasuyi miki ciwo sosai,
ayanda
kike yanzu bai kamata ko digin
hawaye
yafito daga idonki ba,
Khaleesat ta fizge hanunta tana
kokarin
tashi sai tattaba bango take duk
sunbita
da ido tsayawa tayi chak saikuma
tafara
kuka.
Tace Abban chuchu baxan taba
yafemaba, kiri kiri ka maidani
makauniya wlh duk wanda kedasa
hannu harda ku duka banyafe
mukuba,
in sha Allah kuruwan iyayena bazai
barku lpy ba, tacigaba da kuka
sosai ta
dafa idonta saboda yanda yake mata
zugi.
Tundaga kofar gida Hydar yaji
alamun
ana ihu a gidansu daure dokinshi
yayi
ya dauko wasu naman ragon daya
kawo
da yawa yakaraso cikin gidan dasu
ajiyesu yayi yakarasa dakin yaga
khaleesat tsaye sai kuka take,
Ummi tace yauwa hydar kadawo,
kaga
bakuwarku ta farka sai ihu take
mana
wai mukasheta tahuta, taki yarda
taci
abinci kuma nace tadena kuka
saboda
zaikarama idonta matsala.
Khaleesat kara bude baki tayi tace
wayyo mamana gashinan yadawo
zai
kasheni, Hydar wani tsawa yadaka
mata
yace keee yimana shiru, tunda take
bata
tabajin anmata irin tsawanan a
duniya
ba kama bakinta tayi ko tari bata
karaba.
Yace banason ihu, na tsani yawan
kuka,
so kikiyaye, muba cutarki zamuyiba,
mukuma ba kasheki zamuyiba, mu
muntaimakekine, yanzu zulaihat
tarakaki ki wanke baki kizo kici
abinci
anjima da daddare mayi magana
kisan
maiya kawoki gidanmu,
Yanda taji hydar na magana yasa
tatuna
da yayanta hydar na Abuja, daga
muryanshi da yanda yake magana
yasa
duk wani fargaba dake zuciyarta
yafice
tanemesu tarasa, daga kafanta tayi
tafara tafiya so take tazo inda hydar
yake,
Zulaihat ta rike hanunta tace kawata
mekike nema?ina zaki? Kome kike
nema
kidinga fadamin saboda nabaki abu.
budan bakinta tace niki kaini wurin
wanda yay magana yanzunan
yayana
ne, murysnshi irin na yayana, haka
yayana ke magana, plz kaini
wurinshi
nasan shikadai ne bazai bari su
maigadi
sukasheniba.
[2:20AM, 3/5/2017] �+234 803 052 4904�: 💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞


🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎🏼🙎🏼🙎🏼


```Maman Abd shakur```


_PAGE_
1�1�


Hydar da ummi kafeta sukai da ido,
zulaihat tace tozo na kaiki gashinan
zaune kusa da ummin mu, tako rike
hanun khaleesat harkusa da hydar
takai
khaleesat ta zaunar da ita.
Hydar bai cemata komiba itama tai
shiru, daga hanunta biyu tayi tafara
shafa fuskanshi, jitayi yanada saje,
takara kai hanunta kan lips dinshi
taji
karami ne kuma sunada taushi, takai
hanunta kan hancinshi taji yanada
tsini
gashi dogo, takara matsar da
hnunta
kan idanunshi daya lumshesu tun
lokacin data fara tafabashi, hanunta
takara matsar wa sama taji ta chusa
hanun cikin gashin kanshi mai yawa
mai laushi da santsi irin nayan
India,
zata kara matsar da hanun yakamo
hanun ya rike, saboda wani yarr yaji
yanaji ajikinshi gakuma ummi a
wurin
yace mai haka kikeyi??
Tabe baki tayi tace sorry, kana
kama da
yayana, banbancinku kai kafishi
gashin
kai, tace ya sunanka?? Zulaihat tace
sunanshi yaya hydar,
Khaleesat tace wlh sunan yayana
shima
hydar tace dan Allah zaka zama
yayana?? Kawai kallonta yake tunda
yake daidai daso daya baitabajin
mace
ta burgeshiba, sai wanan bakuwar,
yanda take magana dakomi nata
kawai
yadaiji daban.
Magananta yakaraji tace zaka zama
yayana?? Kaga bazaka bari Abban
chuchu yamin komiba. budan bakin
hydar yace A’a. Ni yayan zulaihat ce
kadai, ita kadaice kanwata ke
bakuwar
muce, dazaran kin gama warkewa
zaki
fadamana garin dakike mu komar
dake.
Jikinta yay sanyi, taji wani abu ya
tsaya
mata amako goro, kaman tafashe da
kuka saikuma ta daure ta rike
kukan,
mikewa tayi tsaye murya na rawa
irin
wanda ke shirin kukan nan tace
zulaihat
dan Allah kaini na wanke ba..ba�
kin
kuka yadan kufce mata amma tai
maza
ta hadiye.
Zulaihat,ummi, dashi kanshi hydar
din
sai sukaji basuji dadin abunda hydar
yayiba.
Kama hanunta tayi suka fita brush
dinta
takawoma khaleesat tasa toothpaste
tabata tazuba mata ruwa abuta tasa
brush din abaki tayi, tace ma
zulaihat
zanyi fitsari, zulaihata takaita har
bayi,
ita tacirema khaleesat pant tai
fitsarin ta
maida mata da komi sanan tariko
hanunta suka fito.
Khaleesat tace nagode zulaihat,
zulaihat
tai murmushi tace kidinga cemin
kawarki, tace nagode kawata.
Zulaihat
taja hanunta oya mutafi daki,
khaleesat tace zan zauna anan
tsakar
gida in yayanki yafita kifadamin
saina
koma dakin, sai kuma tafara kuka ta
durkushi a wurin tana wani kuka,
tace
kawata agabana suka kashe
mamana,
suka kashemin babana, bansan
inane
nanba, amma sainaga yayanki naji
inajinshi kaman yayana, amma
yanuna
bayason kanwar dani bakomi, nima
Allah yaban lpy in sha Allah zanga
yayyina kusan su biyar nakedashi
nidama nafison hydar acikin yayyina
dan yafiji dani little pumpkin ma
yake
cemin. zulaihat hawayee yazubo
daga
idonta tace kawata kyale yaya hydar
ni
ina sonki ummi ma nasonki, zamu
kula
dake harki warke ta rungume
khaleesat.
Hydar yana tsaye abakin kofa dama
yafito yabata hakuri ne saboda
ummi
tamishi fada yanda yay mata
magana,
yanda take kuka gashi ashema har
iyayenta suka kashe yaji wani
tausayinta
karasawa wurin yayi yace
BAKUWARMU!!!�


💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞


🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎🏼🙎🏼🙎🏼


```Maman Abd shakur```


_PAGE_
1�2�


NIJAR
Bata amsashiba amma tadago
kanta,
yace kiyakuri nayarda nadawo
yayanki
daga yanzu, tadanyi murmushi mai
kara
mata kyau wanda yabayyana dimple
dinta batare datacemai kalaba,
hydar ya
tsaya kallonta kaman yana nazarin
abu.
Zulaihat tace kawata muje daki, daki
suka koma ummi takawo mata
abinci ita
kebata khaleesat abaki, kuka ya
kufece
ma khaleesat , ummi tace maiya
faru?
tace akaro nabiyu yarinya nace
kidena
kuka zai tsananta ciwon idonki,
bakinta
narawa tace ummi wai yanzu ko
abincin
gabana bani gani, bana ganinku
bana
iya yima kaina komi, ummi mai
amfanina yanzu? inda sun kasheni
danafi hutawa dawanan azaban da
nakasun dasukasamin.
Hydar da hawaye ya ciko idonshi
tashi
yayi yabar dakin, ya shiga dakinshi
arayuwanshu ya tsani yaga mace na
kuka bayaso, barinma bakuwar nan
da
intana kuka sai zuciyarshi tadinga
mishi
zafi.
Ummi tace yarinya karki damu komi
lokaci ne, yanzu bayan yan kwana
biyu
zakiga kin soma sabawa kin fara
yima
kanki wasu abubuwan, karki damu
kinji
ke yatace zan cigaba da kula dake
harki
warke insha Allah khaleesat tace
nagode
ummi.
Saida taci abincin shinkaface da
miya
yaji nama abunku da Hunter agida
lol.
Bayan tagamaci ummi da kanta
takaita
bayi taimata wanka khaleesat sai
dukar
dakai take wani irin kunyan matan
taji
tanaji, bayan sun dawo daki ummi
tashafa mata wasu magunguna ajiki,
zulaihat takawo mata wani atampha
ta
talakawa tai musu godiya sosai
ranan.
sanan aka bata tabarma tai salla.
Da daddare bayan anci abinci ummi
ta
gyara zama tace yarinya ya
sunanki??
khaleesat tace sunana “KHALEESAT
HYDAR� ummi tace munason muje
dalilin, sanadin kokuma ince abunda
yakawoki wanan garin nijar akauyen
doso??
Kirjinta ne yabuga kaman zai fashe
tace
ummi nijar?? Nida nake Nigeria
maiya
kawoni nijar? na shiga uku ni
khaleesat
shikenan bazan kara ganin yan
uwana
harna fadanmusu maiya faru dani
ba.
Yanda sukaga tarude yasa ummi
tace ya
isa haka, hydar kai fadamin a ina
kasamo Khaleesat??
Take a wurin hydar ya fadan musu
komi
amma saiya boyema khaleesat
zancen an
harbeshi saboda ita, khaleesat kuka
take
da yanzu ta mutu badan hydar ya
cecetaba, atake itama tafada musu
komi
da komi daya faru. ummi da zulaihat
kuka wiwi suke Hydar kam
idanunshi
sunyi jajir kaman yay mata kuka
haka
yakeji.
Ummi ta share hawayenta tace
khaleesat
bazanso ki koma gida da makantan
nan
ba saboda mutumin zai iya kasheki
batareda kinsaniba, nai alkawari zan
nemo miki maganin idonki ya warke,
mutara kudi dazai kaimu Nigeria
mukaiki har gidan kanin babanki Alh
lamido. ki kwantar da hankalinki nai
alkawari zan kula dake harsai randa
numfashina yadauke. Khaleesat ta
rungume ummi tana kuka zulaihat
itama
ta rungume ummi hydar tashi yayi
yabar
dakin.


💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞


🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎🏼🙎🏼🙎🏼


```Maman Abd shakur```


_PAGE_
1�3�


ABUJA
Khalis da hydar sunje har gidan
bincike
sukai sosai, abu na farko dasuka
samu
shine akwai labulen dabai kone
dukaba,
khalis ya shishina labulen yaji warin
kalanzir yamikama hydar shima ya
shinshina sunsan cewa Hj jabo bata
taba
amfani da kalanzir hasalima da gas
take
girki dat was d first thing dat made
dem
suspicious, Hydar ya tsinci bullet
kwaya
3 akasa wanda hakan yasa gabansu
yafadi suka fara tunani koyan fashi
ne
suka shigo gidan.
Waya hydar yaciro yakira babanshi
Alh
lamido sanan yakira police. dasuka
iso
hydar suka nuna musu abunda suka
gani, investigation police suka
shigayi
sosai inda haryakai ana neman mai
gadi
yayi bayani ko da wanda suka shigo
gidan aranan gobara, amma annemi
mai
gadi anrasa.
Har gidan mai gadi akaje amma
akaga a
kulle, yan anguwa suce tun randa
mai
gidanshi yarasu mai gadi yabar gari,
takenan mai gadi ya shiga cikin
suspect
aka buga hotonshi as a wanted
crimanal
ana nemanshi.
Securities ma duka anje gidajensu
amma
basunan suma aka buga
hotonayensu
ana nemansu.
Pathologist da dama police sun kira
an
bi diddigin tokan da abubuwan
dasuka
kone amma ba’aga alamun konewan
gawan khaleesat ba, hankalin kowa
yatashi barinma khalis to ina
kanwarshi
wai shin ina KHALEESAT???
Ina tashiga?? Ina suka kaita?? Inhar
bata
mutuba ina suka kaita, khaleesat
kina
ina my lil sis plz kifito, da kyar Alh
lamido ya lallabashi yay shiru.
Har lokacin komawansu hydar da
khalis
makaranta yayi ba’aga su
maigadiba,
hakanan suka tattara suka koma
dan
dama semester daya yarage musu
sugama karatun duka sudawo
cikakkun
likitoci.
Duk garin Nigeria duk inda ka shiga
zakaga poster na hoton khaleesat
har
kudi naira miliyan 5 Alh lamido yasa
duk wanda yaganta amma shiru.
Abban chuchu tun ranan dayaji
hydar
nacewa zaiyi bincike fitan dayayi
zuwa
yayi yabiyasu mai gadi, sanan
yasasu
barin garin gabaki daya. yanzu
hankalinshi kwance yasan cewa
yariga
yataushe hanyar da za’a iya gane
yanada hannu a kisan Alh hydar.


💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞


🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎🏼🙎🏼🙎🏼


```Maman Abd shakur```


_PAGE_
1�4�


NIJAR
Rayuwa a nijar ba laifi dukda
khaleesat
bata sababa amma ganin yanda
ummi
da zulaihat ke sonta ke kula da ita
yasa
taji itama tana sonsu sosai, hydar
nedai
haryau bata sake dashiba dukda shi
yana
kokarin ganin yajata ajiki amma
bata
bari ko fira take da zulaihat dazaran
ya
shigo bazaka karajin bakintaba.
Ummi ta dage wajen nemama
khaleesat
lpy idanunta, alhamdulillah yanzu
idon
khaleesat ya washe duk hakin sun
bace
saida bata gani kwata kwata dan
idan
kaganta zaka zaci tana ganin
mutane ma
amma ko kadan bata gani.
Yau asabar zulaihat tadawo daga
hadda,
ta zauna suna fira da khaleesat
ummi ta
shigo dakin tace zulaihat tace naam
ummi, ga maganin nan ki kaima
humaida tasha jiya ta haihu,
khaleesat
tace ummi nadan bita tunda nazo
ban
taba fitabafa, ummi saida taidan jim
tace shikenan amma zulaihat ki kula
da
ita da kyaufa.
Kuma karku jima, banda biye biye,
kuna
mika sakon ku dawo sukace to
khaleesat
harda murna.
Zulaihat ta dakko hijab tasa mata
sanan
tarike hannunta suka tafi.
Sunkaima humaida maganin,
humaida
tace zaliha wanan wacece?? Zulaihat
tace
kanwatace kuma bakuwarmu ne,
humaida tace amma wlh tanada
kyau
gatadai baka amma duk tafi yan
matan
garinan kyau ga diri, zulaihat tace
ummi
tace muyi sauri sai anjima.
Suna fitowa suna tafiyansu ahankali
sukaji ana busa sarewa alamun
kodai
sarkin kauyen kokuma dan sarkin
kauyen mai suna FAISOL zai wuce.
Khaleesat tace kawata wanan
sarewan
fa?? Zulaihat tace hala ko sarkin
garinan
ko danshi ne zasu wauce. kinga mu
tsaya
dan inhar suna hanya ka shiga
hanya
sai anmaka duka 80, khaleesat
sarkin
tsoron bulala takara kankame
zulaihat
tace wlh mu tsaya har suwuce.
FAISOL nakan rakumin shi wanda
anmishi ado irin nadan sarauta yazo
wucewa kawai idanunshi suka sauka
kan
khaleesat wanda take sanye da
doguwan
riga ta atampha kanta kitson yan
nijar
ne wanda ummi tamata jiya hijab
din
datasa yafito da tulin kitson gaban
goshinta wanda hakan yasa tai kyau
sai
jujuya fararan idanunta manya take
tana waige waige kaman tana gani,
kallonta yayi yaji tabala’in bashi
sha’awa ta, bai taba ganinta a
kauyenan
ba. Safkowa yayi daga kan rakumin
ya
tunkaro inda suke fadawanshi na
biye
dashi.
Zulaihat takara rike hanun khaleesat
gam dan kowa yasan FAISOL dason
mata
yarone 25 years yake amma yanzu
matanshi 4, auri saki, dazaran yaga
kakkyawa saiya saki daya daga cikin
matanshi ya auro. gakuma khaleesat
daya mutu akanta, tun kafin ya iso
zulaihat tafarama khaleesat magana
a
kunne tace wanan dan iskan dan
sarki
na zuwa karki kulashi.
Yana karasowa yace kee kanwar
hydar
wacece wanan dakika rike??
Zulaihat
jikinta yafara rawa tace
bakuwarmuce,
yay murmushi yace to kutafi gida
amma
kicema mamanki aurenta gobe dan
haka
kushirya, khaleesat jin maganan
aure
yasa tace nacema ina sonkane??
FAISOL yace basai kinceba, kuma
bawai
amincewarki nake nemana, nidan
sarki
ne kome nakeso akemin, a tsiwace
khaleesat tace niko bazan sokaba,
jitayi
ya fincikota tafada kirjinshi, iya
karfinta
ta daddage takaima duka wanda
bama
tasan a inda ya saukaba ashe a
fuskane
take nan ranshi yabaci,
Yace nuna sarkin bulala yace amata
50
masu kyau, da gudu zulaihat tazo ta
tsugunna gabanshi tace dan Allah
kayakuri wlh kanwata makauniyace
bata
gani, kayafe mata batasan waye
kaiba
bakuwace, hankade zulaihat yayi
yace
amusu tare, haka aka musu bulala
50
khaleesat harda suma.
Ya kalli zulaihat yace kushirya gobe
za’azo adaura auren nafada miki,
kuka
babu wanda ya isa yahana, garina
kuka
dan haka kome na garin nawane,
yay
tsaki yahau rakuminshi sukai gaba.

💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞


🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎🏼🙎🏼🙎🏼


```Maman Abd shakur```


_PAGE_
1�5�


Zulaihat kuka take sosai gashi garin
inhar dan sarki yadaki wani baka isa
kataimakeshiba duk yan garin sunki
taimakonta, ga khaleesat asume
itama
bayanta zafi kaman ta mutu ta kifa
kanta kan cikin khaleesat tana kuka
sosai. ana haka Allah ya jefo hydar
kan
dokinshi yadawo daga daji yana
goye da
kwari da kwafanshi, sakkowa yayi
yataho wurinsu arude yace zulaihat
dago
kanta tayi yace maiya faru?? Kafin
tafada mishi ya koma kan dokinshi
yaciro goran ruwa yazo yayyafama
khaleesat ta farfado tana kuka ta
rirrike
hydar tana cewa zulaihat karki bari
yadakeni.
Hydar yace maiya faru zulaihat
khaleesat najin muryan hydar takara
sautin kukan tana yaya hydar wani
mugune wai zai aureni gobe plz
karka
bari ya auren dan Allah. ya
sharemata
hawaye yace kutashi mutafi gida
khaleesat takasa mikewa hakanna
yadagata yasata akan doki nanma
ihu
tayi tace menene wanan yaya
hydar??
Yace dokina tafara wayyo Allah wlh
ni
faduwa zanyi, kacire daga kan doki,
nibantaba hawaba, tsaki yayi
yadaura
zulaihat tana bayan khaleesat, hawa
yayi
kan dokin suna fara tafiya khaleesat
tasa
hanunta tarike cikinshi gam, wanda
hakan yasa suka kusa kifawa takara
sandara ihu, zulaihat duk kukan
daya
cita saida tai dariya, hydar yace wai
mehaka cire hanunki a jikina takara
kankmeshi tana kuka ai faduwa
zanyi
to, tsaki yayi ya kyaleta suna kaiwa
gida
saida yakara saukar dasu.
Dasuka fadanma ummi abunda
yafaru
hankalinta yatashi tace nifa saisa
banason tafitan dama, yanzu
yazamuyi
wazai iya da bala’in FAISOL a
garinan??
Hydar yace ummi Allah kaimu goben
yazo gidanan dazancen aure yaga
inban
sassareshi da addanaba tace kai
hydar
lallabasu fa zamuyi yaza ayi haka.
Idan yadage saiya aureta kasan
saiya
aureta mukuma bazamu iya aurar da
yarinyar dabamusan iyayentaba, da
kyar ranan khaleesat tai bacci har
firgita
take saida ummi tahada da mata
tofi
tukun tai bacci.
Washe garin ranan hydar bai fitaba
aiki
ba. wuraren 10 yaji busan sarewa
khaleesat ihu tafara takankame
ummi
tana kuka, ummi dake salati tana
shikenan mun bani yanzu da gaske
yake
FAISOL yake.
hydar dakinshi yakoma ya dauko
kwari
da kwafa ya goya sanan yadau wata
sharbebiyar adda yafita waje ummi
nakiranshi hydar ina zaka kisa
zakayi
ko?? Amma ko kallonsu baiyiba
yawuce
yafita kofar gida.
Tsayawa yayi a kofar gidan ya daure
fuska kaman baitaba dariyaba,
hanunshi
daya na rike da sharbebiyar adda,
kafin
sukaraso kofar gidan cikin wata irin
murya katuwa wanda ban tabajin
hydar
da itaba yace wlh duk wanda
yakaraso
kofar gidanan saina sassareshi�.
Turus
kowa ya tsaya har fadawan, shi
kanshi
FAISOL gabanshi faduwa yake dan
kowa
agarin yasan ko waye HYDAR
HUNTER!!!
[2:22AM, 3/5/2017] �+234 803 052 4904�: 💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞


🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎🏼🙎🏼🙎🏼


```Maman Abd shakur```


_PAGE_
1�6�


FAISOL ne yace kai hydar nazo
auran
bakuwarkune, hydar yace inka isa
ka
sauko kazo wurinann kaga yanda
zanyi
gunduwa gunduwa dakai, faisol
gabanshi yacigaba da faduwa
arayuwanshi yana tsoran hydar
sosai,
juyawa yayi yacema fadawanshi
mutafi,
suka tafi hydar yakoma cikin gida ya
zauna yana huci. ummi tace hydar
yatafine?? yace eh, khaleesat
tafashe da
kukan murna, batare datace
komiba.
Shikuma hydar ya shige cikin
dakinshi
yahau bacci.
Wuraren 11 na safe yana cikin bacci
yaji
alamun ihu firgigita yatashi yaji
ummi
da khaleesat suna kwallamai kira
yana
fitowa yaga fadawa rike da ummi da
khaleesat ga sarki bulala rike da
bulala a
hanunshi, wani bafade yace sarki
yace
kodai kabimu muje fada yanzu, ko
muyima uwarka dukan tsiya
agabanka,
ummi cikin kuka tace hydar dan
girman
Allah kavisu nasanka da taurin kai,
jin
mamanshi tahadashi da Allah yasa
yace
musu suje aka saki su ummi
shikuma
yabisu sai fada.
Fada na cike mai martaba sai waziri
dawasu makaraban mai martaba aka
shigo da hydar. Sarki yace kai harka
isa
ka wulakanta dana ka disgashi
gaban
jama’a dan yace yanason bakuwarku
da
aure wanan makauniyar?? To bari
kaji
Ko kanaso ko bakaso saiya aureta,
ku
daukeshi a kulleshi sai bayan kwana
7,
sanan abashi bulala 80 abaya
tareda
horo mai kyau aka tafi da hydar
kurkuku.
Kowa afadan kallon kallo suke,
sunsan
inhar an kulle hydar sun bani,
kauyenan
inba hydar fanko ne, suda cin nama
sai
randa aka sakeshi dan basu da
Hunter a
garin dayawuce hydar.
Waziri yace Allah ja zamanin sarki,
Allah taimaki sarki takarawrka lpy
uban
gidana ko zan samu daman fadin
wani
abu?? Sarki yace anbaka.
Yace mai girma inhar aka kulle
hydar
fada bazata kara samun namaba,
duk
kauyenan bamu da jarumi kaman
hydar,
shike zuwa mana farautan namun
daji,
yaza ayi inhar an kulle hydar??
Hakan
zaisa ko antashi bikin bazamu samu
namabacinba koba hakaba?? Sauran
yan
fada sukace haka.
Shi kanshi sarki faisol ne ya matsa
mai
saisa ya kulle hydar, amma kowa
yasan
hydar nada amfani a kauyenan,
shikadai ke zuwa farauta yasamo
namun
daji yasayarma fada yanzu
yazasuyi??
Gaskiya dole nasa asakeshi, gyaran
murya yayi yace naji zancenku zan
sakeshi amma sai bayan azahar.
Ummi suna gida sukaji labarin an
kulle
hydar kuka sukafara, ummi lallashin
kanta tayi sanan tafara lallashin
khaleesat dake kuka kaman tamutu
yanzu yazatayi?? Ankulle yaya hydar
mai kareta.
Bayan azahar kaman yanda sarki
yafada
duk suna zaune yasa aka sako hydar
aka
gurfanar dashi agabanshi. ya kalli
hydar
a wulakance yace na kwanceka ne
saboda kaje kayomana farautan
namun
daji wanda za’ayi sha’anin bikin
dashi
kafin la’asar.
Yanzu katashi katafi bayan la’asar
zamuzo a daura aure, faisol murna
kaman yakasheshi harda yima hydar
gwalo. Hydar baice musu komiba ya
mike idanunshi jajur bayan riganshi
duk
jini saboda bulala 80 dayasha.
Direct yabar fada yana zancen zuci,
nasan faisol bazaitaba kula da
khaleesat
ba, wulakantata zaiyi, bama hakaba
yarinyar da bamusan kowa nataba
sai
nabada ita aure ga wanda baisan
darajan mace ba, yace noooo hakan
bazai yuu ba dole nasan abunda
zanyi
na taimaki khaleesat, i have to save
her.
duba aljihun riganshi yayi yaga
yanada
dubu biyu, yadau dubu daya yasai
goro
da sweets, direct yawuce wani
babban
masallaci kauyen, imam din yasan
hydar
suna shiri dan hydar akwai mutunci
ga
yawan ibada yana ganin hydar yace
dana wanan goron fa?? mai zakayi
dashi??, hydar yace ya imam inaso
ka
dauramin Aure da khaleesat
yanzunan!!!

💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞


🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎🏼🙎🏼🙎🏼


```Maman Abd shakur```


_PAGE_
1�7�


Imam yace hydar ban ganeba na
daurama aureba, wai meke
faruwane??
Nan hydar ya sanar da imam komi,
imam yace Allah maka albarka
hydar,
irinku akeso a musulunci, babu
wanda
baisan halin yarima faisol ba bari
ina
zuwa.
Waje yaje yakira mutane nanfa
masallaci ya cika makil na”ibi ya
wakilci
hydar, imam ya wakilci khaleesat
inda
dunbin mutanen nan suka shaida
daurin
auren HYDAR da KHALEESAT akan
sadaki dubu daya.
Hydar take yaji hankalinshi ya
kwanta
sai murmushi yake wanan fararan
hokoran nashi na shining. Diban
sweets
yayi da wasu goro ya dumfara
gidansu
gabanshi nafaduwa badan komiba
saidan khaleesat yanzu yazata karbi
alamarin nan?yazataji? Tabe baki
yayi
yace nima ai ba sonki nakeba, nayi
hakane dan na tsira dake daga
hanun
faisol.
Yana shiga gidan da sallamanshi
ummi
ta taso tana shafa kanshi hydar
sannu
yaushe suka sakeka?? Yace dazu
nan
ummi, kallonshi ta tsayayi sama da
kasa,
saikuma ta duba bayanshi tayi ihu,
muje nasama magani hydar yay
murmushi yace basai kinsaba ummi.
ya
kalli khaleesat dake rakube agefe
tai
tagumi tana hawaye rana tafarko
daya
fara kiran sunanta yace khaleesat
da
sanyi muryanshi, da sauri ta daga
idonta ta kalleshi kaman tana
ganinshi,
ya dauke idonshi daga kanta ya kalli
ummi yace ummi akwai abu mai
mahinmanci dazan fada muku.
Ummi ta zauna shima ya zauna yace
khaleesat inaso kisani cewa nai
hakan ne
danna ceci rayuwarki badan komiba,
banason faisol ya wahalar dake,
banaso
ya cutar da rayuwanki, burina daya
shine ki warke nakai ki wurin
iyayenki,
inaso kisani cewa yanzunan aka
dauramana aure kafin na shigo gida
akan sadaki dubu daya, ke matata
ce
yanzu khaleesat! Ke matata ce!!!💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞


🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎🏼🙎🏼🙎🏼


```Maman Abd shakur```


_PAGE_
1�8�


Ummi tace hydar maiya kaika yin
wanan danyar aikin? yarinyar
dakasan
bakuwace haryau batasan muba,
batasan
kalanmuba, batasan ya kamaninmu
sukeba, batasan siffarmuba, haba
hydar
maisa zakai irin abunan batare
dakayi
shawara daniba kokuma ka tambayi
yarinya kota amince dakai.
Khaleesat dai batace musu komiba
sai
kuka datakeyi sosai. Hydar yace
ummi
abunda kike fada bahaka bane wlh
mai
martaba dasu faisol bayan sallan
la’asar
sukace zasuzo a daura auren faisol
da
khaleesat. ummi nina tsinci
khaleesat
hakkinane nanema mata lpy, nakula
da
ita, nakareta daga shairin mutane,
har
sai randa namikata ga iyayenta. To
aganina hanyar dazan iyabi na
taimaki
khaleesat daga hanun faisol shine
nasa
adaura mana aure da ita kafin su
suzo
alokacin tazama matana, ummi ban
auri
khaleesat dan komiba saidan wanan
dalilin.
Yajuyo ya kalli khaleesat dake kuka
sosai
murya irin ta lallashin yaro yace
khaleesat kidena kuka, dazaran
komi
yalafa sati 2 ko 3 zan sake ki kinji
ko??
Ta girgiza kai, yace to share
hawayenki
kimin addu’a Allah bani nasara idan
sunzo, ta share hawayen tana
murmushi
tace amin yaya hydar. mikewa tayi
tadau sandarta ta shiga daki dan
yanzo
tana iya yawo a tsakar gidansu da
sanda.
Ummi tace Allah maka albarka hydar
tatashi ta shiga daki, shikuma hydar
yadibe ruwa abotiki ya shiga bayi
yin
wanka, bayan yafito yasa riga da
wando
na English wears.
Dukda sun kode amma sunmai
bala’in
kyau sumanshi a kwance lub lub
dasu sai
kamshi turarenshi yake dan duri lol.
Bayan sallan la’asar sarki da
mukarabanshi harda wasu sarakuna
daya gayyato nawasu gari aka
dungumo
akayo hanyar gidansu hydar.
Khaleesat na zaune daki taji busan
sarewa afirgice ta daukan sandanta
tayi
tana doddogarawa har ta kusa
faduwa
tayi dakin hydar tana tattaba bango
tana
wayyo yaya hydar ina kake gasunan
sunzo wlh kaboyeni, karsu kamani.
Yana daga kwance ya kifeta,
hannayenshi biyu abayan keyanshi,
ya
kafeta da ido batare dayace uffan
ba. ko
dan kwali babu akanta tanata juya
manyan idanunta masu kama da
madara tana waige waige alamun
nemanshi take, cigaba da shigowa
dakin
tayi tana kwalamai kira tana kuka,
yaya
hydar ! yaya hydar! wlh sunzo yau
na
shiga uku ina kake? kafito kaboyeni
dan
Allah kar faisol yatafi dani,
sandar hanunta ne yafadi tasaki ihu
garin kokarin neman sandar tatafi
luuu
zata fadi hydar ya maza ya finciko
hanunta tafada kanshi akan
katifa�..


💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞


🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎🏼🙎🏼🙎🏼


```Maman Abd shakur```


_PAGE_
1�9�


Wani irin abu sukaji kaman shock
yabi
jikinsu da sauri yadagata daga
jikinshi
yace haba khaleesat kidena
ganganci
fitowa ke daya saida dan jagora.
kokarin
rikomai riga take dukta rude tace
yaya
hydar ai sunzone plz kaboyeni,
murmushi yayi yace karki damu
babu
abunda zai faru in sha Allah kimin
addu’a kinji ta girgiza kai tana kuka
sosai jikinta ko ina rawa yake.
Jawota jikinshi yayi ya rungumeta
tai
lamoo saida yaji bugun kirjinta
yarage
sanan yasaketa yace ki zauna anan
karki
fita kinji bari naje naga�. Jisukayi
ana
bubbuga kofar gidansu kara
fashewa da
kuka tarike gefen riganshi gam yaya
hydar sune wlh sunzo.
Yace khaleesat bazasu miki komiba
sakeni naje to. da kyar tasakeshi ya
zaunar da ita sanan yay addu’an
daura
mutum kan makiyanshi sanan yafita.
ummi tana daki tana nafilfili Allah
yakare danta yasa kar rigiman nan
yaja
akoresu daga kauyenan.
Yana fita waje yaga sarakuna
azaune
anshimfida babbar tabarma kowa
yay
shiga ta alfarma. faisol ya gyra zama
yace zaka iya zama mufara daurin
auren, hydar yay mai kallon rainin
wayo wanda saida cikin faisol yajuya
hydar yace wace kake magana??
Faisol yace bakuwarku khaleesat
makauniya.
Hydar saka hanunshi yayi cikin
aljihun
wando yaciro sweets da goro cike
da
ladabi ya ajeyi sweet daya da goro
daya
agaban kowani sarki a wurin harda
gaban faisol din sanan yamike ya
kalli
mai martaba da shima kallonshi
yake.
Hydar ya gyara tsayuwa yace matar
da
faisol yazo aure MATATA CE, auren
sunna, auren soyayya dan haka
babu
wani batun aure dan matata�.ce bai
karasa magana ba FAISOL ya mike
yana
huci yace kama rainamin wayo to
wlh
dole kasaketa yanzunan, babu
wanda ya
isa yahanani auren khaleesat, ina
sonta
dole kasaketa ya kalli babanshi yace
waikai baba bazakace wani abuba
ne?
maisa kake diganine baba? Wlh
baba
bakayiba na rantse.
Mai martaba jiyayi kaman ya nutse
kasa
saboda kunya wanan wani irin yaro
Allah yabashi, jibi yanda ya disgashi
gaban sarakuna gumi yacikamai
goshi.
Gefe daya danshi nason abu, gefe
daya
kuma bazai iyayin rashin adalci
gaban
sarakunaba sunanshi da kimarshi
tabaci
kafin yay magana sarkin chadi yace.
Yarima Faisol bakaji yaro yacema
matar
aure bace? Katabajin anyi aure kan
aure? Faisol yace dalla munafuki
yimin
shiru fadawan sarki mali suka mike
suka
dumfaro faisol dan sudakeshi amma
sarkin mali yace su barshi tashi yayi
yahau dokinshi mai martaba ya
ballama
faisol harara yatashi yanaba sarkin
mali
hakuri. wurin dai yakacame da
hayaniya hydar kam sai murmushi
yake.
Sarakuna suka kira sarki gefe suka
tattauna sanan aka zauna mai
martaba
yace hydar munji tunda matarkace
yanzu faisol ya hakura kutashi
mutafi
magana tawuce.
Faisol wani ihu yayi yazo gaban
hydar
ya nunashi da yatsa yace ka
sauraren
wanan abun bai kareba khaleesat
saina
aureta ka rubuta ka ajiye. yahau
dokinshi hydar sai murmushi
yakemai
saida suka tafi sanan hydar yakoma
cikin gida ya sanar dasu abunda
yafaru.
Bayan kusan sati 3 da faruwan
hakan
khaleesat taji shiru hydar haryai bai
saketaba, yaudai tagaji da daddare
ta
shiga dakinshi ta gaidashi ta zauna,
yace
khaleesat menene??
Murya na rawa tace yaya hydar
sakin
saikuma tai shiru, hydar ya kalleta
sosai
sai kuma ya dauke kai yace
khaleesat
dare yayi yanzu kitashi kitafi gobe
mayi
maganna mikewa tayi ta turo baki
saida
takai bakin kofa sanan tace STUPID
VILLAGE MAN U BETTER DIVORCE
ME
OR ELSE HMM arayuwanta bata taba
tunanin hydar yaje school ba dan
bata
tabajin yanayin turenci ba kafa tasa
zata
fita daga dakin taji ankamo hanunta
yana huciiii kaman zaki�


💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞


🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎🏼🙎🏼🙎🏼


```Maman Abd shakur```


_PAGE_
2�0�


Fitsarine kawai khaleesat batasakiba
amma ta harde kafafunta saboda
yanda
taji alamun zai zubo, hydar ya daka
mata tsawa yace nikike cema stupid
village man khaleesat??
4 d 1st tym khaleesat sai taji tai
nadaman zagin datamai, tai dana
sani,
mema yakaita? jikinta ko ina rawa
yake
dan duk azatonta dukanta zaiyi,
jitayi ya
saki hanunta yace tafi ba laifinki
bane.
Jikinta yay mugun sanyi, wani irin
nadama ya shigeta saita fashe da
kuka a
wurin taki tafiya, yana daga kan
katifanshi ya daka mata tsawa kidau
sandarki gashinan wurin kafanki
kifita
daga dakinan kafin nasaba miki.
laluben sandar tafara tai maza ta
dauka
tana dogarawa tabar dakin tana
kuka
sosai.
Kusan sati daya kenan kwata kwata
hydar yafita harkan khaleesat, ko
gaisuwanta baya amsawa. wanda
hakan
yasa hartafara rama, ko ummi saida
ta
tambayeshi maiya hadashi da ita
yace
bakomi. Dukta damu kullum saitai
kuka
aboye wanda hakan yasa idanunta
yanzu sunfara komawa jaa.
Yau tunsafe take zazzabi sosai
ummi da
zulaihat duksun damu.
Da yamma hydar yadawo daga
farauta
yana shigowa gidan zulaihat taje da
gudu
tace yaya hydar Khaleesat batada
lpy
sunanka taketa kira wai kayakuri
kuma
takicin abincima.
Tare suka shiga dakin hydar ya
zauna
kusa da ita hakan yasa ummi da
zulaihat
fita, idonta biyu amma batasan yana
dakinba, tsayawa yayi ya kalleta
wani
irin tausayinta da sonta suka
shigeshi a
once.
Riko hanunta yayi ya matse tareda
cewa� khaleesat “dukda ba karfi
jikinta
amma tafara kokarin tashi tana
kuka
yaya hydar dan Allah kayakuri
abunda
nama.
Nasan banyi daidaiba plz kayakuri
dan
girman Allah, kuka take sosai gashi
idonta yay jajir jikinta zafi sosai,
hydar
ya shafi gefen fuskanta zuwa lips
dinta
yace shiiiii, karki kara cewa komi
maisa
kike wahalar da kanki kinkicin
abinci??
Tace yaya hydar ai fushi kake dani.
Kamo hanunta yayi ya dagota ya
daura
kanta akan cinyanshi, yahada
hannayensu gam murya ciki ciki
yace
dont u know dat i luv u khaleesat,
zuciyata bazata iya juran ganinki
cikin
ciwoba, zuciyata zatai zafi idan
naganki
cikin yunwa khaleesat i luv u with
all of
my heart.
Khaleesat mamaki yakusasa ta sume
jibi
yanda hydar yake turenci kaman dan
India, gabanta yakara fadi lokacin
data
tuna da kalmarshi na karshe cewa
he
luvs her.
Muryanshi takaraji yace khaleesat
nakasa sakin ki, gangar jikina da
zuciyata bazata iya rayuwa bakiba,
zama dake na tsawo lokacinan yasa
kin
dawo wata bari a rayuwata, yace plz
khaleesat accept me as ur husband,
plz
khaleesat .
Kifa fuskanta a cinyanshi tayi
danyau
wani irin kunyar hydar taji tanaji,
hanunshi yakai ya shafi gahin kanta
dayakeda tsawo sai kyalli yake yace
say
something MY JIDDA.
[2:24AM, 3/5/2017] �+234 803 052 4904�: 💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞


🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎🏼🙎🏼🙎🏼


```Maman Abd shakur```


_PAGE_
2�1�


Wani kuka ne yazomata sosai
tafashe
da kukan hydar yarude yace
khaleesat
kiyakuri idan abunda nafadane
yabata
miki rai, khaleesat ta share hawayen
idonta tace yaya hydar ka tunamin
na
mom dina ne ita kadai ke cemin
jidda,
takara fashewa da kuka hydar ya
rungumeta yana lallashinta sosai,
saida
tai kukan takoshi sanan tadago
kanta
tace yaya hydar ban hannayenka.
Ya mika mata hannayenshi, ta
rikesu
gam tace yaya hydar al’arshin Allah
yana girgiza duk lokacin da mata
tacema
mijinta yabata saki. kowace rana
shaidan da mukarrabanshi zasu
hadu
kowanne yana fadan aikin dayayi
duk
shaidan bazai yabesuba, wanda
shaidan
zai yaba shine wanda yazo yacema
shaidan yau na kashe aure, yau
naraba
ma’aurata�
yaya hydar nasan auranmu auren
kaddarane, kuma Allah shikadai
yasan
dalilin dayasa hakan tafaru,
kayafemin
bazan kara tambayar saki daga
garekaba.
amma abu daya nakeso kamin yaya
hydar sai hakan tafaru ne zan natsu
muyi rayuwan aure, nima
nasakamaka
da alhaire kaman yanda ka
taimaken.
Hydar yace menene khaleesat kome
kikeso in sha Allah zan miki, share
hawayenta tayi tace yaya hydar tun
ina
yar karama nakeson auren soja,
inaso ka
zana waec kayi applying NDA
kazama
soja. yaya hydar alokacin dakazama
soja
zaka iya hukunta Abban chuchu
daya
kashemin iyayena, kuma zaka iya
testifying a court tunda kai kadai ne
witness kaga fuskokin su mai gadi
dasuka kusa kasheni�.

💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞


🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎🏼🙎🏼🙎🏼


```Maman Abd shakur```


_PAGE_
2�2�


Takara matse hanunshi tace yaya
hydar
maisa kake sona? Nifa
makauniyace,
komun fara zaman aure babu
abunda
zan iyama saidai nazama kaya
akanka.
Hydar yace khaleesat idan so
yatashi
shigan mutum baya duba yakake,
baya
shawara dakai yake shiganka,
khaleesat i
luv u d way u are. Jidda ba
makantaba
koda kuturta ce ke damunki zan iya
zama dake, yace khaleesat zan
kasance
kaman MOH agareki wanda ya so
SUMY
CILLARE dukda takasance
nakashashiya,
wanda hakan yasa moh yadawo
HASKEN
IDANIYA agareta. Khaleesat koyaya
kike
inasonki, kuma nai alkawari zan
zama
soja, zan nema miki lpy in sha Allah
zaki
warke, zankaiki wurin yan uwanki
sanan zansa hukuma tabi miki
hakkinki
na kashe iyayenki da akayi.
Khaleesat kuka take harda shesheka
bata
tabajin wani abu game da hydar ba
sai
yanzu wanan kalaman daya fadan
mata
yasa yasamu babban guri a
zuciyanta
hannu yasa ya share hawayenta ya
kwallama zulaihat kira ta shigo
dakin
yace kawomin abincin khaleesat.
Tuwone da miyar kubewa wanda yaji
goat meat. hydar yace zokici abinci
ya
zaunar da ita akasa, ya wanke
hanun ya
gutsuro tuwon yasa a miya
yacemata
haaaaa, murmushi tayi dan yabata
dariya kaman wata shakur, tabude
bakin
yasa mata tuwon abaki ihu tayi ta
dawo
da tuwon waje tana zafi. hydar
yadau
towan yaci yana dariya, ta yamutse
fuska tace nifa ban iyacin abinci
dazafiba ranan hydar ne yabata
abinci
takoshi yakawota falo wurin su
ummi
shikuma yatafi dakinshi.
Kwanaki sunja hydar yadage da
karatu
ya shiga wani lesson awata kauye ta
gaba dasu, yakuma hada kudin
waec da
jamb yabiyama kanshi babu abunda
ke
hadashi da khaleesat amma suna
shiri
sosai hankalinsu kwance. khaleesat
wani
dadi takeji yanda taga hydar yadage
da
karatu ummi kam tafi kowa murna
danta yakoma makaranta.
Yau da sassafe hydar yafita dan
baimaje
parautaba saboda yanada wani
pratical
class na physics, zulaihat ta tafi
school
yarage daga ummi sai Khaleesat.
Suna saune ummi nama khaleesat
tsifa
wata mata ta shigo a rude tace
ummi
maman khadee na nakuda dan Allah
kizo ki karbi haihuwan dan jini zuba
yake, arude ummi tasa hijab tadau
akwati tabita hartakai waje takara
dawowa tace khaleesat sa hijab
muje tare
bazan barki ke kadai a gidaba.
Khaleesat tace ummi wlh bacci
nakeji
babu inda zani ummi tace to
zanjawo
kofar gidan suka tafi.
Khaleesat na zaune a wurin hartama
fara bacci taji alamun ana bude kofa
an
shigo daki, bata kawo komi arantaba
tace yaya hydar harka dawo daga
pratical dinne?? Taji shiru.
Saita tsorata tace waye ya shigo dan
Allah ayi magana waye?? Dan Allah
koma waye karya cutar dani wlh ni
makauniyace bana gani ta mike
tsaye
tana dogara sanda.
Alamun tafiya taji saikuma taji
Muryan
FAISOL yace wlh dole yau na
dandana
wanan kayan alatun�
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞


🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎🏼🙎🏼🙎🏼


```Maman Abd shakur```


_PAGE_
2�3�


Khaleesat tace wai wayene?? Dan
bata
gane muryan faisol ba, cewa yayi
uwar
kine dan ubanki. hankadata yayi
tafadi
akasan simintin falon.
Shikuma yafara cire kayan sarautan
dake jikinshi, yayinda khaleesat ke
neman sandarta dan ta mike tafice
daga
dakin, kuka take tana yauna shiga
uku,
waye ya shigo? Waye keson
kasheni?
cikin ikon Allah taji takama sandar
tamike tsaye da sauri, jitayi ankara
hankadata ta buge da bango. wanda
hakan yasa tabude baki zata
sandara ihu
amma taji ankaimata wani shegen
duka
abaki take bakin yafashe.
Faisol saida yacire kayan jikinshi
tass,
sanan yakara komawa kan khaleesat
gabaki daya hankalinshi baya
jikinshi,
kamo khaleesat yayi yana shafata ko
ina,
khaleesat tawage baki zatai ihu
yadau
wani katon dutse ya tura mata
abakin,
hakan yasa takasa ihu kuma
numfashinta yafara daukewa gawani
tari daya tasomata amma takasayi,
idanunta suka fara juyawa.
Faisol wani wawan dariya yayi ya
cigaba ya shafata kaman wani
mmahaukaci, yace abun namiki dadi
ne
naga kina wani jujjuya ido?? Juyata
yayi
ya Hadata da bango ya zage zip din
riganta, wani karfi taji yazo mata ta
daga kafanta ta tokareshi ashe kan
abun
ta tokareshi, faisol yay wani ihu
yasaketa da sauri, yarike abun.
Tuni khaleesat ta lalubi sandar ta
tana
dogarawa da sauri tafita daga dakin
tana
yaya hydar kadawo, tana zuwa
tsakar
gida ta rude, kwata kwata ta manta
ina
takebi ta ganta a waje, ta manta
hanyar
kofar gidan ta tsaya tana waige
waige
tana kiran sunayen Allah yayinda
fitsari
ke gangara daga jikinta danyau ta
tabbatar ta mutu.
jitayi an bugi kanta ta fadi a kasa
warwas.
Faisol ya rike kafanta yajata keeee
akasa
har cikin falo tuni khaleesat ta sume
saboda azaba, dagota yayi yana
lashe
lebenshi ya cire rigan jikinta yarage
daga ita sai ves, hanunshi yasa ya
kwance zanin jikinta nanma yarage
saura sket din ciki.
Kallonta yayi daga sama zuwa kasa
yace
yarinya Allah ya hore miki diri jibi
kirji
kaman su yaga ves dinan ai wlh yau
saina latsaku.
hannunshi yakai zai taba kirjinta
amma
kafin hanun yakai kan kirjin jikake
ketttt wuka ya guntule yatsan shi,
wani
ihu yasake yaga ashe Khaleesat ta
farfado harta samu wuka, sandarta
takara laluba ta bugamai dukda
batasan
inda ta bugamai ba tadaiji bata
karajin
koda motasin shiba,
Fita tayi daga dakin tafiya take
ahankali
saboda yanda ta galabaita cikin ikon
Allah takai kofar gida ta bude tafita
ahaka tadinga sauri kowa sai
kallonta
yakeyi, yanda take sauri daga ita sai
farin shima da sket din ciki shima
fari
gashinta abarbaje kaman
mahaukaciya
ga sandarta ahanun, tafiya tayi mai
nisa
gabaki daya ta galabaita sunan Allah
kawai take kira tana kuka.
Horn din motoci tadingaji, amma
bata
kulaba tacigaba da tafiyanta.
Wani kara takaraji alamun kaman
hatsari a firgice ta tsaya chak tana
hawaye.


💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞


🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎🏼🙎🏼🙎🏼


```Maman Abd shakur```


_PAGE_
2�4�


Wani saukan mari har guda uku taji
akan fuskanta, cikin muryan fushi
yace
ke wace irin wawuyace mara
lissafi??
Bakijin horn, kobaki ganin titi, so
kike
kijamin yin azumi sittin? fashewa da
kuka tayi tama kasa magana.
taji wasu mutane suna cewa sojaa
kara
mata, wawiya kawai zatasa mutane
suyi
hatsari, daga ganinta karuwace
bakuga
kayan dake jikintaba.
Khaleesat da zafin mari yasa
sandarta
tafadi kasa, tsugunnawa tayi
hawaye na
zuba daga idonta sosai, tana lalubar
sandarta, cewa take yaa Allah kasa
na
mutu nahuta,i hate dis lyf,, nafison
na
koma lahira inda abbana da
ummana
suke. yanda take lalubar sandar
yasa
ilahirin mutanen kan titin da
shikanshi
sojan daya mareta suka tsaya jikake
tsit
kowa yay shiru, jikinsu yay sanyi.
Dan basu taba sanin cewa
makauniya
bace. Cikin ikon Allah taji takamo
sandarta akan abu kaman kafan
mutum.
ahankali tadau sandar, tasa hannu
ta
goge kafan, sanan tamike tsaye ta
sahre
hawayen idonta tace kuyakuri ban
saniba, tace kayakuri in sha Allah
bazan
zamo sanadiyar saka yin azumi
sittin ba.
Tana fadin haka tajuya Tacigaba da
tafiya batare da tasan inda take
wurga
kafa ba. kowa yakoma cikin
motarshi
akabar titi.
Amma wanan sojan saiya sami
kanshi
dakasa tafiya, paka motanshi yayi,
yana
kallon khaleesat dake tafiya tana
dingishi, sai chan yaga ta zauna
tana
maida numfashi lebenta a bushe da
alamu kishi takeji.
Fita yayi daga motan ya tsaya awani
shago yasai ruwa mai sanyi na gora,
saida yakai gabanta sanan yace
baiwar
Allah ga ruwa, shiru tayi tana
kokarin
tuna muryan, akaro nabiyu yakara
cewa
ga ruwa kisha plz, dago kanta tayi
tace
kaine wanda ka mareni?? Ahankali
yace
kiyakuri rashin sanine, share
hawayen
idonta tayi tamike tsaye tadau
sandarta
tace nagode amma baniso tacigaba
da
tafiya. gani dayayi ta nufi saitin
wani
katon kwata babba yasa yace kee�
kee,
tsaya gabanki da kwata. Khaleesat
tace
koma menene Allah sa yaxama
sanadiyar mutuwana dan nagaji da
rayu� Bata karasa maganba taji
kanta
ya bugu da wani abu tafada cikin
wani
abu kaman kwata tafara ihu tana
son
magana amma takasa.
Wasu mutane yakira suka hadu suka
cirota daga kwatan khaleesat da
tuni ta
sume, sata a motanshi sukayi ya
shiga
motan sai babban asibitin dake
kasar
nijar.
HYDAR yadawo daga pratical din ya
kulle dokinshi a jikin garkenshi,
kafin ya
shiga daki saiga ummi da zulaihat
sun
shigo tare gidan, ummi tace hydar
yanzu
kadawo? yace eh ummi, fita kikayi
ne??
Tace wlh haihuwan maman khadee
naje
karba, zulaihat tace yaya hydar
sannu da
zuwa yace yauwa. Dakinshi ya shige
sukuma su ummi suka shige
dakinsu.
wani ihu suka saki suka fito da
gudu
daga dakin.
jin ihunsu yasa hydar yafito daga
dakinshi yana menene ummi? Lpy
kuke
ihu haka?? Dukanu sun kasa
magana,
ummi ce tai karfin halin nunama
hydar
dakin da yatsa, murya na rawa tace
hydar shiga kagani, shiga yayi dakin
da
sauri dan atunaninshi wani abu
yasami
matarshi khaleesat ne, amma daya
shiga
dakin abunda yagani yafi komi
tayarmai
da hankali a duniya..
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞


🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎🏼🙎🏼🙎🏼


```Maman Abd shakur```


_PAGE_
2�5�


Faisol yagani babu komi a jikinshi,
ga
jini duk falon, sanan ga guntulen
yatsa
akasa gakuma wuka, abu na farko
daya
fara zuwa zuciyan hydar shine ina
khaleesat?? Shiga yayi dakin yaduba
uwar daka bata, yafito kaman
mahaukaci ya duba bayin tsakar
gidan
nanma bata, komawa dakin yayi ya
hango kayan khaleesat riga da zanin
datasa yau da safe, a rude ya dago
faisol
ya kifamai wani irin mahaukacin
mari,
take faisol ya farka daga suman
dayayi
yana kukan azaba. Hydar da
fuskanshi
tai ja gabaki daya. ya shake wuyan
faisol
yace ina khaleesat?? Faisol yama
kasa
magana, hydar yakara dakamai
tsawa
ina khaleesat?? Ina kakaimin
matana??
Mekama matana??
Yanda idanun hydar suka juya
gabaki
daya kaman wanda yasha giya yasa
faisol yakara tsorata, yace hydar
tsaya
nama bayani dalla dalla. wani irin
naushi hydar yabama faisol aciki, ya
hanbareshi akan aciki, ya gwara
kanshi
da bango, hydar dukanshi yake ta
ko
ina, ummi taji dukan yay yawa tace
zulaihat ki tsaya anan karki shiga
dakinan. Ummi tai shahada tafada
dakin.
Rike hydar tayi gam tace hydar
karka
bari fushi yaci gabala akanka,
karkuma
kayi aikin dana sani, karkuma ka
manta
dan sarki kake duka haka, ka natsu
muyi
komi ahankali harya fito da
khaleesat.
Hydar fizge jikinshi yayi daga hanun
ummi, yakara komawa kan faisol
wanda
yadawo kaman mara numfashi
yacigaba
da dukanshi ummi ta fizgo hydar ta
rike
fuksanshi da tafukan hanunta biyu
tace
“hydar� “Hydar “Hydar kallen, yaki
kallon ummi sai huci yake yana
kokarin
kwace fuskashi.
Ummi takara matse kumatunshi tace
“hydar dago kwayar idonka ka
kallen�
da kyar ya iya daga jajayen idonshi
ya
kalli ummi yana huci kaman zaki.
ummi
tace oya furta INNALILLAHI WA
INNAILAHI RAJI’UN hydar da kyar
ya
iya furtawa. Ummi tadauko ruwa
tabashi
yama kasa karban kofin saboda
yanda
jikinshi ke rawa tsabagen zuciya.
Ummi ce takai ruwan bakinshi kadan
yasha yacire kai, ummi tace shanye
takara kaiwa bakinshi yakafa kai ya
shanye still tana rike dashi gam,
saboda
tafi kowa sanin halin dan nata,
ahankali kwalla yafara taruwa a
idonshi,
idonshi yacika taff da kwalla amma
basu saukoba. ummi ta shafa kanshi
tace hydar bar hawayen su zubo,
dan
hakan zaisa zafin zuciyarka ta ragu,
hawayen ya gangaro zuwa
kuncinshi,
hydar ya kifa kanshi akan cikin
ummi
yana shesheka, muryan kuka yace
ummi
ina yakaimin matana?? Ina yakaimin
khaleesat??mai yay mata?? Mai yay
ma
matana??
Ummi wlh inhar wani abu yasami
khaleesat, inhar wani abu yasami
matana saina kashe faisol saina
halakashi, saina…� Bakinshi ummi
ta
taushe tace shiiiii�
[2:27AM, 3/5/2017] �+234 803 052 4904�: 💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞


🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎🏼🙎🏼🙎🏼


```Maman Abd shakur```


_PAGE_
2�6�


Ummi ahankali take dukan bayanshi
harya sakko. idanunshi suka washe
kadan, mikewa yayi ummi tace
mezakayi
zoka zauna, yakoma ya zauna. ummi
ta
tashi tadau kayan faisol tabashi da
kyar
ya iya mikewa yasa kayan bayan
yasa
kayan, ummi cikin muryan natsuwa
tace
faisol ina yata khaleesat?? Maiya
faru??
maikuma yahadaku?ina ka kaita?
Jikin faisol yafara rawa saboda
yanda
yaga hydar na kallonshi, hydar ya
dakamai tsawa yace bazaka
fadanmana
gaskiyaba. Faisol cikin daburcewa
yace
wlh yau nikadai nafito tun safe dan
shakatawa, ina zuwa zan wuce ta
kofar
gidanan naga ummi tafito
hartanajan
kofar gida hakan ya tabbatar min da
bakunan kuma nasan baku barin
makauniyar fita ko ina saisa na
shigo
gidan� Hydar yace saikai mata
me??
Yace dama dama naso namata fyade
amma ta gutsiremin yatsa naga
tafita
daga dakin dagudu duk a tsorace
take,
amma wlh banmata komiba, ban
kuma
dauketaba.
hydar zai mike ummi ta rikeshi yace
ummi yanzu ina khaleesat??? Suka
mike
suka fito, Zulaihat tafara taransu
tace
ina kawata ummi??
Hydar ya share hawayen daya fito
daga
idonshi yace zulaihat tsoro yasa
tafita
daga gidan da gudu, yanzu
kauyenan
zamu bincika tass in sha Allah zamu
ganta, in Allah ya yarda batai
nisaba.
Ummi tafita tana shigan makota
tana
tambaya, yayinda hydar yahau
dokinshi
yana zuwa duk wani matattara
majalisa
a kauyen tambaya yake kosunga
wata
makauniya.
Hydar har babban titi yaje ya
tambayi
wasu, wani mai gyaran machine
yace
dazu wata yarinya kakkyawa yar
baka
haka daga ganinta kasan bayar nijar
bace tana dogara sanda, hydar da
sauri
ya sauka daga dokinshi yace eh ita
a ina
ka ganta??
Mutumin yace wlh hatsari takusa
jawowa fadawa tayi titi shinefa har
wani
soja ya mareta, hydar idonshi yay
jaaa,
hydar yace yanzu tana ina, ko kasan
inda tayi?? Mutumin yace wlh
bansaniba, dankoni saida na zageta
amma daga baya muka mage
makauniyace, wlh taban tausayi, sai
kuka take, daga gani kaman tana
cikin
tashin hankali, nidai naga lokacin
data
tsallake titi amma bansan inda
tayiba,
hydar yace nagode dan Allah zandan
daura dokina a wurinan mutumin
yace
to.
Hydar ya daure dokin, jiyake kaman
ya
hadiyi zuciya wani banza ne ya mari
matarshi??

💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞


🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎🏼🙎🏼🙎🏼


```Maman Abd shakur```


_PAGE_
2�7�


SOJA ya kaita wani babban asibiti
na
nijar mai suna PARAGON CLINIC.
Yana
shiga likitoci suka karbeta aka
dukufa
akanta, soja na zaune abakin kofar
dakin.
Wuraren awa biyu sanan likita
yafito,
da sauri sojan ya mike. DR yace
kabiyoni
office dina. Soja yabishi suka zauna,
soja
yace Dr ya jikin nata?? Dr ya cire
class
din idonshi tareda gyra sarkan cross
din
dake wuyanshi, Dr yace well she is
better
now, but am afraid to tell u dat ur
sister
is disconnected 4rm life. Atsorace
sojaa
ya mike tareda dafe kirjinshi yace
mekake nufi Dr?? Is she dead??
Doc yace calm down, bata mutu ba,
u
know dat Jesus Christ said in
Chapter 3 · 0% Book details