Gabatarwa
Captin Haidar Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
[2:17AM, 3/5/2017] �+234 803 052 4904�: 💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
0�1�
Saukowan jirginsu kenan maisuna
ARIK
AIRLINE a national airport abuja.
wanda
daga Indonesia yake, aikam na
gyara
zama dan naga masu fitowa daga
jirgin.
Wasu mata da maza nagani wanda
ga
dukkan alamu yan makarantane
suna
sanye cikin uniform dinsu dogon
wanda
da red riga saidan hijab akansu
dukansu
irin kayanne a jikinsu.
Kutsawa nayu cikin students din
chan
nahango wasu yan mata su 3 wanda
ga
dukkan alamu bazasu wuce 17
years ba.
Biyu farare daya kuma chocolate ce.
Mai suna fateema amma suna
cemata
TEEMA COOL tace ma mai suna
CHUCHU
da KHALEESAT wlh wanan
compition
din da school dinmu suka turamu
yayi,
yakuka kawatar ashe haka Indonesia
keda kyau? atleast mudan bude ido,
chuchu tace abii my sis. Teema tace
wai
maisa khaleesat yau bata magana?
tun
muna cikin jirgi bata cewa komi, ko
abinci da akabamu bata ciba cofee
kadai
tasha, chuchu tace wlh nima
nadamu,
khaleesat tai musu murmushi batare
datace komiba duk maganan nan
dasukeyi tafiya suke.
Suna fitowa sukaga motar
makarantan
su tazo daukansu mai suna
TURKISH
INTERNATIONAL SCHOOL.
Suna shiga motan khaleesat taji
gabanta
yacigaba da faduwa rike kirjinta tayi
saikuma tafashe da kuka sosai.
Teema da chuchu suka daddafata,
chuchu tace khalee kidena kuka plz
kifadamana meke damunki, teema
tace
ko bakida lpy ne?ko ciwon cikinki
yatashine? Khaleesat ta girgizakai
tana
matsar hawaye.
Chuchu tace khalee kinfasan dad
nawa
yace zaisai ma dukanmu gift inhar
mukai wining kuma munci soo cheer
up.
Khaleesat ta share hawayen
muryanta
mai kama da tayara kuma karama
tace
chuchu, teema wlh bansan mesaba
jinake
kaman wani abu zaifaru dani yau, i
can
feel it, dama tun tuni nake bad
mafarki,
takara fashewa da kuka tace i can
feel it
wlh my destiny is going to change
today
tacigaba da kuka.
Chuchu da hawaye yacika mata ido
dan
su ukun suna bala’in son junansu,
idan
antaba daya to antaba dukansu,
iyayensu abokanayen junane.
Chuchu
tace khaleesat kidena magana haka
addu’a zakiyi, kinsan we luvs u alot,
damuwarki damuwarmu ce plz
kidena
kuka. ahankali ta kwantar da kanta
kan
kafadar Teema. Daidai nan bus ta
tsaya
dan ankawo kofar gidansu khaleesat
sallama tayima su chuchu da teema
ta
sauko sukuma suka wuce dankai
kowani
dalibi gidansu.
Katafaren gidansu mai kaman dana
tsohon gwamnan ph ROTIMI
AMECHI ta
shiga gidane mai masifan kyau
kasan
gidan manyane.
Ahankali take tafiya tana janye da
trolley dinta, abunda yabata mamaki
shine babu mai gadi, kuma babu
securities din gidan.
Kofar falonsu tabude, batare datai
sallamaba abunda taganine yasa
idanunta suka fara juyawa�
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
0�2�
Tuss din dataji alamun karan
bindiga
yasa taji juyawan da idonta yakeyi
yadena, sake dago daradaran idonta
tayi
taga babanta da mamanta kwance
akasa
cikin jini, wanda taga anharbi
babanta a
daidai saitin zuciyarshi, mamanta
kuma
akai, jakar dake hannunta tayar
takarasa cikin falon dagudu zata
fada
kan iyayenta amma mutumin ya
nuna
ariketa.
Tasowa yayi yana murmushi keta,
khaleesat tace Abban chuchu maisa
ka
kashemin iyayena?? Ba abokinka
bane??
Karka manta mu yayanku mune
muka
hada zumuntar dake tsakaninku
maisa?
mai iyayena sukama abban chuchu?
Kara dago kanta tayi ta kalli wasu
mutane masu bakakaen kaya tana
binsu
dai dai da kallo idontane ya sauka
kan
mai gadin gidansu shima rike da
bindiga.
Zatai magana Abban chuchu ya
kwasheta
dawani mahaukacin mari wanda
saida
jinita yadena aiki 4 dat moment,
yadau
bindiga ya saita kanta zai harbeta
amma
kuma saiya samu kanshi
dakasawa,ya
cije lebe, idan ya kalleta yana ganin
fuskar yarshi tilo CHUCHU yasan
sunason junansu barinma chuchu
tana
bala’in son khaleesat.
Maida bindigar yayi cikin aljihu
sanan
yajuya mata baya cikin kakkausan
murya yace khaleesat ban
kashekibane
saboda abu daya tak!! Shine yata
chuchu
, nasan yanda take sonki, amma
yanzu
zanyi maganin komi.
Khaleesat takara fashewa da kuka
gashi
ba halin guduwa, gashi ba halin taje
tataba babanta da mamanta datake
gani
cikin jini, kuka take kawai. jitayi
Abban
chuchu yace khaleesat! ta dago dara
daran idonta ta kalleshi saiji tayi
wani
feeeeeeeee ya fesa mata shalton a
idanunta biyu take ta sulale kasa
tana
ihu saboda azaba, duda haka baiji
tausayintaba yacema gurds din
dasuka
riketa ku gwalemin idonta aiko suka
gwale duda idanun sunyi bala’in jaa
saboda azaban shaltos amma haka
yakara fesawa saida shaltosa daya
yakarae a idanun khaleesat take
itama
tasume warwas awurin saboda
azaba.
Abban chuchu ya zabo mutane biyu
mai
gadi, dawani basamude yace kudau
yarinyanan inaso ku kaita chan
nijar,
nijar dinma a kauye, kauyen ma
cikin
kasurgumin dokan daji, dajinma
dababu
mahalukin mutum dayake zuwa
saboda
gudun kar wata rana ta tona mana
asiri.
Banason tadawo Nigeria. Suna
rawan
jiki aka fita da khaleesat sukasata
amota
sukaja.
Abban chuchu yafashe da dariya ya
tsugunna yana shafa fuskan baban
khaleesat yace oo dear amininna!
kai
kuskuren yarda dani arayuwanka,
gashi
yanzu duka dukiyarka tadawo nawa,
na
kashe idon yarka khaleesat wanda
har
abada tadawo makauniya. yakara
fashewa da dariya ya mike yacema
sauran bodyguard din kuzuba
kalanzir a
gidan ku kona, kuma kuyi maza
kubar
anguwan yanda babu wanda zaitaba
zaton kashesu akayi. saidai kowa
yayi
zaton gobarace takeshesu, yana
fadan
haka yadau wani file yafita daga
gidan
dayake anguwan shuru shuru ce.
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
0�3�
Yana barin gidan sauran guards din
suka fara zuba kerosene din sun
zufa
akan kujerun, katifu sai labelayen
dakin
sanan suka zuba kerosene din a
jikin
maman khaleesat,da babanta
wayanda
sun riga sun mutu.
Saida suka fito bakin kofa sanan
suka
kyasta ashana suka wurga cikin
dakin
aiko daki yakama da wuta sosai da
sauri
suka shiga motarsu sukabar
anguwan
batareda ko mutum daya yagansuba,
sai
murna suke dan Abban chuchu yace
zaibiyasu dakyau. Abunda suka
manta
shine Allah mai kowa da komi
wanda ya
hallicesu ya gansu kuma surely
zaibinma
wayandavsuka kashe hakkinsu.
Wuta citake sosai makota sunfarajin
kauri suka fito mutane dayawa
akaga
wuta hartafasa roof, nanda nan aka
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
0�1�
Saukowan jirginsu kenan maisuna
ARIK
AIRLINE a national airport abuja.
wanda
daga Indonesia yake, aikam na
gyara
zama dan naga masu fitowa daga
jirgin.
Wasu mata da maza nagani wanda
ga
dukkan alamu yan makarantane
suna
sanye cikin uniform dinsu dogon
wanda
da red riga saidan hijab akansu
dukansu
irin kayanne a jikinsu.
Kutsawa nayu cikin students din
chan
nahango wasu yan mata su 3 wanda
ga
dukkan alamu bazasu wuce 17
years ba.
Biyu farare daya kuma chocolate ce.
Mai suna fateema amma suna
cemata
TEEMA COOL tace ma mai suna
CHUCHU
da KHALEESAT wlh wanan
compition
din da school dinmu suka turamu
yayi,
yakuka kawatar ashe haka Indonesia
keda kyau? atleast mudan bude ido,
chuchu tace abii my sis. Teema tace
wai
maisa khaleesat yau bata magana?
tun
muna cikin jirgi bata cewa komi, ko
abinci da akabamu bata ciba cofee
kadai
tasha, chuchu tace wlh nima
nadamu,
khaleesat tai musu murmushi batare
datace komiba duk maganan nan
dasukeyi tafiya suke.
Suna fitowa sukaga motar
makarantan
su tazo daukansu mai suna
TURKISH
INTERNATIONAL SCHOOL.
Suna shiga motan khaleesat taji
gabanta
yacigaba da faduwa rike kirjinta tayi
saikuma tafashe da kuka sosai.
Teema da chuchu suka daddafata,
chuchu tace khalee kidena kuka plz
kifadamana meke damunki, teema
tace
ko bakida lpy ne?ko ciwon cikinki
yatashine? Khaleesat ta girgizakai
tana
matsar hawaye.
Chuchu tace khalee kinfasan dad
nawa
yace zaisai ma dukanmu gift inhar
mukai wining kuma munci soo cheer
up.
Khaleesat ta share hawayen
muryanta
mai kama da tayara kuma karama
tace
chuchu, teema wlh bansan mesaba
jinake
kaman wani abu zaifaru dani yau, i
can
feel it, dama tun tuni nake bad
mafarki,
takara fashewa da kuka tace i can
feel it
wlh my destiny is going to change
today
tacigaba da kuka.
Chuchu da hawaye yacika mata ido
dan
su ukun suna bala’in son junansu,
idan
antaba daya to antaba dukansu,
iyayensu abokanayen junane.
Chuchu
tace khaleesat kidena magana haka
addu’a zakiyi, kinsan we luvs u alot,
damuwarki damuwarmu ce plz
kidena
kuka. ahankali ta kwantar da kanta
kan
kafadar Teema. Daidai nan bus ta
tsaya
dan ankawo kofar gidansu khaleesat
sallama tayima su chuchu da teema
ta
sauko sukuma suka wuce dankai
kowani
dalibi gidansu.
Katafaren gidansu mai kaman dana
tsohon gwamnan ph ROTIMI
AMECHI ta
shiga gidane mai masifan kyau
kasan
gidan manyane.
Ahankali take tafiya tana janye da
trolley dinta, abunda yabata mamaki
shine babu mai gadi, kuma babu
securities din gidan.
Kofar falonsu tabude, batare datai
sallamaba abunda taganine yasa
idanunta suka fara juyawa�
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
0�2�
Tuss din dataji alamun karan
bindiga
yasa taji juyawan da idonta yakeyi
yadena, sake dago daradaran idonta
tayi
taga babanta da mamanta kwance
akasa
cikin jini, wanda taga anharbi
babanta a
daidai saitin zuciyarshi, mamanta
kuma
akai, jakar dake hannunta tayar
takarasa cikin falon dagudu zata
fada
kan iyayenta amma mutumin ya
nuna
ariketa.
Tasowa yayi yana murmushi keta,
khaleesat tace Abban chuchu maisa
ka
kashemin iyayena?? Ba abokinka
bane??
Karka manta mu yayanku mune
muka
hada zumuntar dake tsakaninku
maisa?
mai iyayena sukama abban chuchu?
Kara dago kanta tayi ta kalli wasu
mutane masu bakakaen kaya tana
binsu
dai dai da kallo idontane ya sauka
kan
mai gadin gidansu shima rike da
bindiga.
Zatai magana Abban chuchu ya
kwasheta
dawani mahaukacin mari wanda
saida
jinita yadena aiki 4 dat moment,
yadau
bindiga ya saita kanta zai harbeta
amma
kuma saiya samu kanshi
dakasawa,ya
cije lebe, idan ya kalleta yana ganin
fuskar yarshi tilo CHUCHU yasan
sunason junansu barinma chuchu
tana
bala’in son khaleesat.
Maida bindigar yayi cikin aljihu
sanan
yajuya mata baya cikin kakkausan
murya yace khaleesat ban
kashekibane
saboda abu daya tak!! Shine yata
chuchu
, nasan yanda take sonki, amma
yanzu
zanyi maganin komi.
Khaleesat takara fashewa da kuka
gashi
ba halin guduwa, gashi ba halin taje
tataba babanta da mamanta datake
gani
cikin jini, kuka take kawai. jitayi
Abban
chuchu yace khaleesat! ta dago dara
daran idonta ta kalleshi saiji tayi
wani
feeeeeeeee ya fesa mata shalton a
idanunta biyu take ta sulale kasa
tana
ihu saboda azaba, duda haka baiji
tausayintaba yacema gurds din
dasuka
riketa ku gwalemin idonta aiko suka
gwale duda idanun sunyi bala’in jaa
saboda azaban shaltos amma haka
yakara fesawa saida shaltosa daya
yakarae a idanun khaleesat take
itama
tasume warwas awurin saboda
azaba.
Abban chuchu ya zabo mutane biyu
mai
gadi, dawani basamude yace kudau
yarinyanan inaso ku kaita chan
nijar,
nijar dinma a kauye, kauyen ma
cikin
kasurgumin dokan daji, dajinma
dababu
mahalukin mutum dayake zuwa
saboda
gudun kar wata rana ta tona mana
asiri.
Banason tadawo Nigeria. Suna
rawan
jiki aka fita da khaleesat sukasata
amota
sukaja.
Abban chuchu yafashe da dariya ya
tsugunna yana shafa fuskan baban
khaleesat yace oo dear amininna!
kai
kuskuren yarda dani arayuwanka,
gashi
yanzu duka dukiyarka tadawo nawa,
na
kashe idon yarka khaleesat wanda
har
abada tadawo makauniya. yakara
fashewa da dariya ya mike yacema
sauran bodyguard din kuzuba
kalanzir a
gidan ku kona, kuma kuyi maza
kubar
anguwan yanda babu wanda zaitaba
zaton kashesu akayi. saidai kowa
yayi
zaton gobarace takeshesu, yana
fadan
haka yadau wani file yafita daga
gidan
dayake anguwan shuru shuru ce.
💞💞💞💞💞💞💞
💞💞💞💞💞
💞💞💞
🌹 *_KHALEESAT_*🌹
🙎ðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼ðŸ™ŽðŸ¼
```Maman Abd shakur```
_PAGE_
0�3�
Yana barin gidan sauran guards din
suka fara zuba kerosene din sun
zufa
akan kujerun, katifu sai labelayen
dakin
sanan suka zuba kerosene din a
jikin
maman khaleesat,da babanta
wayanda
sun riga sun mutu.
Saida suka fito bakin kofa sanan
suka
kyasta ashana suka wurga cikin
dakin
aiko daki yakama da wuta sosai da
sauri
suka shiga motarsu sukabar
anguwan
batareda ko mutum daya yagansuba,
sai
murna suke dan Abban chuchu yace
zaibiyasu dakyau. Abunda suka
manta
shine Allah mai kowa da komi
wanda ya
hallicesu ya gansu kuma surely
zaibinma
wayandavsuka kashe hakkinsu.
Wuta citake sosai makota sunfarajin
kauri suka fito mutane dayawa
akaga
wuta hartafasa roof, nanda nan aka