Sashe 5
Buzuwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Sallama Firdausi tayi ta shiga dakin mahaifiyar ta ta ga Amrah a hannun ta da sauri ta rasa gaban mahaifiyar ta ta fuska cike da damuwa take tambayar ta
"mommy lafiya?
" na same ki kin zuba tagumi haka?
"gashi tun a waya naji muryar ki cike da damuwa Allah yasa dai lafiya mommy" Firdausi ta k'arasa maganar muryar ta da tsananin damuwa.
Mommy take kai maman Amrah wannan damuwar da kika nuna yanzun ai harta fi tawa kwantar da Hankalin ki yata sai Al,khairi "Allah yata ba ta mommy"
"Ameen maman Amrah mommy tace
"Firdaus"
"na'am mommy"
maman Amrah ta fad'a tana me kafe mommy da ido tasan tunda ta kira ainihin sunan ta abin ba na wasa bane shi yasa duk ta kosa taji abin da zai fitoh daga bakin momy
momy tace
"Firdausi wani abu wani babban abu mara kyau ne yake nufo family dinmu gaba daya"
innalillahi wa inna ilaihir raji'un
abin da Firdausi ta fada kenan takara matsawa kamar zata koma cikin momy rike hannu momy tai
"tace mommy Allah ubangiji ya mana katangar k'arfe da koma menene mara kyau da yake nufo zuri'ar mu"
"Ameen ya Allah Firdausi"
MARYAM ce na ga take_taken ta, ta san Yasir ta keyi na kuma kirashi na tanbaye shi ya tabbatan min da hakan cewa ta sa me shi da kanta ta fadan mishi"
mommy MARYAM fa kika ce ?
kina nufin MARYAM din mama A'i take san Yasir" maman Amrah tai tambaya kamar ba taji abin da mommy tace ba koh take nufi ba
gaskiya mommy cewa za kiyi babbar masifa ce take tunkaromu dole hankali ki ya tashi, ina MARYAM take da nagartar da duk namiji mai hankali zai soh ta zama uwa ga ya'yan shi
"mommy Yasir din shi ya amince ne?
" da kika tambaye tashi?
a'a dan yanzun koh gaishe shi tayi baya amsawa aman ina tsiran maryam dan yarinyar duk ta wuce yanda muke tunani saboda shu'umace"
"gaskiya ne mommy"
an man mommy me kike ganin ya jamata ayi?
"tam ni dai nace nan da 2 weeks masu zuwa ya fitar da matar aure in ba haka ba MARYAM na fada ma A'i ita kuma A'i ta sami daddy ku da maganar ba abin da zai hana ya aureta dan kinsan A'i ba abin da zata nema wajan daddy Ku ya kasa mata sai dai in abin yafi k'arfin shi balle wanan yana ganin dan shine ai sai wani ikon Allah ne kawai zai sa abin yaki faruwa"
"mommy, Yasir ba zai iya fitoh da mata nan da 2 weeks ba saboda Sam bashi da budurwa koh shekan jiya da suka zo gida na da ABUBAKAR sai da mu kayi maganar ABUBAKAR yace Yasir wlh bai da budurwa mommy ke saki samo mana mu fitah akan Al,amarin nan"
"Maman Amrah wlh narasa mafitah kwata kwata"
duka d'akin shiru yayi kamar bakowa dukan su suna tunanin mafitah,
sai cen Firdausi ta d'ago mommy na sami mafita a jiyar zuciya mommy ta sauke tun kafin taji abin da Firdausi zata fada.
*Dan jin wace mafitah Firdausi ta sami musu sai min hadu a page na gaba*
*_by yar mutan K/D
🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻
🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻
*_BUZUWA_*
🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻
🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻
*_STORY & WRITTEN_*
*_BY_*
*_AUNTY FAUZAH YAR AMANAH_*
*_🌈KAINUWA WRITERS✍ ASSOCIATION_*🤝
```{United we stand and succeed; Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers} ```
https://www.facebook.com/kainuwawritersassociation/
*Rayuwa zata iya canza maka a cikin mintina kalilan. Abinda ka saba dashi zai iya sauyawa zuwa wanda baka taba tunani ba*.
*Bakin ciki ko farin ciki. Rashi ko samu. Allah na jarabtar bawa ta ko wanne fanni. Karka taba dauka kai kadaine a yayin da duniya tai maka kunci.*
*Jarabawa ce Allah ya dora maka dan yaga karfin imaninka a gare Shi. Ka zama mai tawakkali da addu'a. Zaka ga sakamakon hakan*.
*Ba lallai ya faru a lokaci daya ba. Karka gaza. Ka rike addu'a da sadaka, Ka kyautata imaninka, ka yawaita istigfari kuma kamika lamurranka ga Allah Allah yasa mudace (Amin thumma amin)*
🅿9⃣
*F* irdausi tace "mommy me zaisa bazaki samo, mishi a cikin ya'yan k'awayan kiba?
Hhmm "maman Amrah kenan har yanzun ke yarinya ce in ban,da haka ya'yan k'awaye,na kinsan da yawa duk sunyi aure wanda suka rage yanzun kuwa bazan iya barin yasir ya aure,suba saboda gaba daya tarbiyar su batamin ba sanan budewar idon su tayi yawa sosai
mu dai nemi wata mufitar kawai
dakin shiru yakara a karo na biyu
Firdausi tasaki a jiyar zuciya sanan tace " mommy ga shawara in wanan batayi ba walahi tunanina ya tsaya cak sai dai in ko zuwa gaba Mu,sami mafitah Sa.....
"kinga Firdausi fadan min kowace mafita kika samu mommy ta katsata bata karasa abin da takeson fada ba
Mommy me zai hana kice ma yasir yanemi soyayyar Yusrah kawai
wanin kallo mommy tabi maman Amrah dashi Wanda maman Amrah takasa gane kona menene mommy take binta da irin wanan kallon,
"Firdausi"
Mommy takira sunan ta
"Na'am mommy"
"Firdausi Allah yamiki Albarka
sai da maman Amrah tasaki a jiyar zuciya sanan tace "Ameen ya Allah mommy"
mommy tace kwata_kwata tunanina bai kawo min nanba koh kadan walahi Yusrah itace dai-dai da Yasir saboda munsan wacece ita mu
muka raineta da hannu,mu
mu
muka bata ta tarbiyar musan waye itah
saboda haka wanan shawarar taki tayi Allah yamiki Al,barka"
"amen ya Allah mommy"
"Mommy"
"Na'am"
"Mommy akwai matsla daya fah"
"matsala kuma Firdausi?
" tamefa?
"Mommy yasir yasha fadin shi bayasan karamar yarinya gashi Yusrah sa'ar little ce dukan su 17 year suke
koh shikaran,jiya da sukaje gidana sai da sukayi da ABUBAKAR a cewar yasir bazai iya auran kamar yarinyar da ABUBAKAR ya kesoba kuma itah yarinyar ma ta girmi su little dan itah 18 year ke gareta inaga za asami matsala yasir yaki amin ce da auran Yusrah
murmushi mommy tai " kwan'tar da hankalin,ki maman Amrah wanan mai sauki,ne mutukar bai kawo Matar da nace yakawo ba shan ruwa sai yafimin wahala fiye da amin cewar shi"
Allah yasa haka mommy
"Ameen yar Albarka wace take fitar da mahaifiyar,ta cikin damuwa
ba karamin dadi maganar tai ma Firdausi ba sai murmushi take
tace " Allah yabar min ke mommy na takaina"
"ameen ya'ta takaina gaba daya sukasa dariya
"Mommy aman inaga tunda sun riga sungama jarabawar su ta karshe me zai hana me san
little shima ya fitoh a hada bikin duka a wuce wajan kawai tunda daddy bai barin yarinya ta tafi jami'a batare da tayi aure ba"
Gaskiya kam aman bari daddy Ku yadawo mayi maganar
kai ko kuma mubar muji abin da Yasir yace inyaso daga baya anyi maganar Ummi din
*_by Aunty FAUZAH YAR mutan K/D_*
🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻
🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻
*_BUZUWA_*
🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻
🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻
*_STORY & WRITTEN_*
*_BY_*
*_AUNTY FAUZAH YAR AMANAH_*
*_🌈KAINUWA WRITERS✍ ASSOCIATION_*🤝
```{United we stand and succeed; Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers} ```
https://www.facebook.com/kainuwawritersassociation/
```Mu tunatar da kanmu```
*Allah ka cire mana hassada*
*Allah ka cire mana girman kai*
*Allah ka cire mana ganin kyashi*
*Allah ka cire mana san zuciya*
*Allah ka zamo jin mu*
*Allah ka zamo ganin mu*
*Allah ka zamo tunaninmu*
*Allah ka zamo furucinmu*
*Allah ka yalwata Arzikin mu*
*Allah ka tsaremu shiga wuta*
*Ina muku fatan alheri mabiya book dina*
🅿1⃣0⃣
*Y* asir yashi go gida fuskar shi wasai da ka ganshi kasan yana cikin farin ciki
Yusrah ya hango tana shanyan kaya
kunnan,ta sanye da air phone ta dan juya bayan,ta
taba inda Yasir yake tsaye baya
wani k'ayatancan murmushi Yasir yasaki
kadangarune guda biyu tunda ya shigo yaga daya nabin daya ga dukan, alamu fada sukayi
zuwa yanzun duk kadangarun sun tsaya kallon junnan su sukeyi kadangarun kowa zai iya kaiwa dan uwanshi hari
kadangaran dake kusa da yasir
Yasir ya shura kafa aiko kadangarun'nan gaba daya sukai kan Yusrah wanda yabi takan kafar tane yai masifar tsora,tata wani irin ihu tasa wanda gaba daya gidan sai da ya dauka karar'ta nan take ta zube
wani kaya tacan murmushi Yasir yasaki ya kada kai yai gaba abin,shi ya shige part dinshi tabaya dan kar wani ma ya ganshi
Mommy da mama da little rage_ragen fitowa kowa takeyi daga dakin'ta suna nufan ida sukaji ihu Yusrah
a lokaci daya suka Kara so
mommy ce tafara yin kanta inda tagan,ta kwance sai kace gawa jijigata mommy take tana kirar sunan ta Yusrah! Yusrah!! Yusrah!!! anman shiru kallon little mommy tayi ummi yi Sauri keje dakin yayan,ki kiduba in yadawo ki kiramin shi da sauri little tawuce tana zuwa dakin tafara bugawa Yasir yace waye ne?
"nice yaya"
"mommy tace a kiraka ok ina zuwa"
"tana padt din su Yusrah"
"nace kije ganin koh?
da Saudi little tabar wajan dan da duk a lamu yafara fusata
Little nafita shima ya fitoh yabi bayan'ta b'arayin su Yusrah yayi hango mommy yayi rungume da Yusrah gaba daya hankalin,yan wajan a tashe yake karasowa yayi "mommy gani"
"yawa Yasir dan duba mana Yusrah kamar suma tayi Koh?
Koh alamun damuwa babu a tare dashi yace
" meyasa metane mommy?
"Ihun ta kawai mukaji koh da mu kazau sai muka sameta a haka"
"mommy lafiya?
" na same ki kin zuba tagumi haka?
"gashi tun a waya naji muryar ki cike da damuwa Allah yasa dai lafiya mommy" Firdausi ta k'arasa maganar muryar ta da tsananin damuwa.
Mommy take kai maman Amrah wannan damuwar da kika nuna yanzun ai harta fi tawa kwantar da Hankalin ki yata sai Al,khairi "Allah yata ba ta mommy"
"Ameen maman Amrah mommy tace
"Firdaus"
"na'am mommy"
maman Amrah ta fad'a tana me kafe mommy da ido tasan tunda ta kira ainihin sunan ta abin ba na wasa bane shi yasa duk ta kosa taji abin da zai fitoh daga bakin momy
momy tace
"Firdausi wani abu wani babban abu mara kyau ne yake nufo family dinmu gaba daya"
innalillahi wa inna ilaihir raji'un
abin da Firdausi ta fada kenan takara matsawa kamar zata koma cikin momy rike hannu momy tai
"tace mommy Allah ubangiji ya mana katangar k'arfe da koma menene mara kyau da yake nufo zuri'ar mu"
"Ameen ya Allah Firdausi"
MARYAM ce na ga take_taken ta, ta san Yasir ta keyi na kuma kirashi na tanbaye shi ya tabbatan min da hakan cewa ta sa me shi da kanta ta fadan mishi"
mommy MARYAM fa kika ce ?
kina nufin MARYAM din mama A'i take san Yasir" maman Amrah tai tambaya kamar ba taji abin da mommy tace ba koh take nufi ba
gaskiya mommy cewa za kiyi babbar masifa ce take tunkaromu dole hankali ki ya tashi, ina MARYAM take da nagartar da duk namiji mai hankali zai soh ta zama uwa ga ya'yan shi
"mommy Yasir din shi ya amince ne?
" da kika tambaye tashi?
a'a dan yanzun koh gaishe shi tayi baya amsawa aman ina tsiran maryam dan yarinyar duk ta wuce yanda muke tunani saboda shu'umace"
"gaskiya ne mommy"
an man mommy me kike ganin ya jamata ayi?
"tam ni dai nace nan da 2 weeks masu zuwa ya fitar da matar aure in ba haka ba MARYAM na fada ma A'i ita kuma A'i ta sami daddy ku da maganar ba abin da zai hana ya aureta dan kinsan A'i ba abin da zata nema wajan daddy Ku ya kasa mata sai dai in abin yafi k'arfin shi balle wanan yana ganin dan shine ai sai wani ikon Allah ne kawai zai sa abin yaki faruwa"
"mommy, Yasir ba zai iya fitoh da mata nan da 2 weeks ba saboda Sam bashi da budurwa koh shekan jiya da suka zo gida na da ABUBAKAR sai da mu kayi maganar ABUBAKAR yace Yasir wlh bai da budurwa mommy ke saki samo mana mu fitah akan Al,amarin nan"
"Maman Amrah wlh narasa mafitah kwata kwata"
duka d'akin shiru yayi kamar bakowa dukan su suna tunanin mafitah,
sai cen Firdausi ta d'ago mommy na sami mafita a jiyar zuciya mommy ta sauke tun kafin taji abin da Firdausi zata fada.
*Dan jin wace mafitah Firdausi ta sami musu sai min hadu a page na gaba*
*_by yar mutan K/D
🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻
🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻
*_BUZUWA_*
🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻
🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻
*_STORY & WRITTEN_*
*_BY_*
*_AUNTY FAUZAH YAR AMANAH_*
*_🌈KAINUWA WRITERS✍ ASSOCIATION_*🤝
```{United we stand and succeed; Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers} ```
https://www.facebook.com/kainuwawritersassociation/
*Rayuwa zata iya canza maka a cikin mintina kalilan. Abinda ka saba dashi zai iya sauyawa zuwa wanda baka taba tunani ba*.
*Bakin ciki ko farin ciki. Rashi ko samu. Allah na jarabtar bawa ta ko wanne fanni. Karka taba dauka kai kadaine a yayin da duniya tai maka kunci.*
*Jarabawa ce Allah ya dora maka dan yaga karfin imaninka a gare Shi. Ka zama mai tawakkali da addu'a. Zaka ga sakamakon hakan*.
*Ba lallai ya faru a lokaci daya ba. Karka gaza. Ka rike addu'a da sadaka, Ka kyautata imaninka, ka yawaita istigfari kuma kamika lamurranka ga Allah Allah yasa mudace (Amin thumma amin)*
🅿9⃣
*F* irdausi tace "mommy me zaisa bazaki samo, mishi a cikin ya'yan k'awayan kiba?
Hhmm "maman Amrah kenan har yanzun ke yarinya ce in ban,da haka ya'yan k'awaye,na kinsan da yawa duk sunyi aure wanda suka rage yanzun kuwa bazan iya barin yasir ya aure,suba saboda gaba daya tarbiyar su batamin ba sanan budewar idon su tayi yawa sosai
mu dai nemi wata mufitar kawai
dakin shiru yakara a karo na biyu
Firdausi tasaki a jiyar zuciya sanan tace " mommy ga shawara in wanan batayi ba walahi tunanina ya tsaya cak sai dai in ko zuwa gaba Mu,sami mafitah Sa.....
"kinga Firdausi fadan min kowace mafita kika samu mommy ta katsata bata karasa abin da takeson fada ba
Mommy me zai hana kice ma yasir yanemi soyayyar Yusrah kawai
wanin kallo mommy tabi maman Amrah dashi Wanda maman Amrah takasa gane kona menene mommy take binta da irin wanan kallon,
"Firdausi"
Mommy takira sunan ta
"Na'am mommy"
"Firdausi Allah yamiki Albarka
sai da maman Amrah tasaki a jiyar zuciya sanan tace "Ameen ya Allah mommy"
mommy tace kwata_kwata tunanina bai kawo min nanba koh kadan walahi Yusrah itace dai-dai da Yasir saboda munsan wacece ita mu
muka raineta da hannu,mu
mu
muka bata ta tarbiyar musan waye itah
saboda haka wanan shawarar taki tayi Allah yamiki Al,barka"
"amen ya Allah mommy"
"Mommy"
"Na'am"
"Mommy akwai matsla daya fah"
"matsala kuma Firdausi?
" tamefa?
"Mommy yasir yasha fadin shi bayasan karamar yarinya gashi Yusrah sa'ar little ce dukan su 17 year suke
koh shikaran,jiya da sukaje gidana sai da sukayi da ABUBAKAR a cewar yasir bazai iya auran kamar yarinyar da ABUBAKAR ya kesoba kuma itah yarinyar ma ta girmi su little dan itah 18 year ke gareta inaga za asami matsala yasir yaki amin ce da auran Yusrah
murmushi mommy tai " kwan'tar da hankalin,ki maman Amrah wanan mai sauki,ne mutukar bai kawo Matar da nace yakawo ba shan ruwa sai yafimin wahala fiye da amin cewar shi"
Allah yasa haka mommy
"Ameen yar Albarka wace take fitar da mahaifiyar,ta cikin damuwa
ba karamin dadi maganar tai ma Firdausi ba sai murmushi take
tace " Allah yabar min ke mommy na takaina"
"ameen ya'ta takaina gaba daya sukasa dariya
"Mommy aman inaga tunda sun riga sungama jarabawar su ta karshe me zai hana me san
little shima ya fitoh a hada bikin duka a wuce wajan kawai tunda daddy bai barin yarinya ta tafi jami'a batare da tayi aure ba"
Gaskiya kam aman bari daddy Ku yadawo mayi maganar
kai ko kuma mubar muji abin da Yasir yace inyaso daga baya anyi maganar Ummi din
*_by Aunty FAUZAH YAR mutan K/D_*
🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻
🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻
*_BUZUWA_*
🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻
🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻
*_STORY & WRITTEN_*
*_BY_*
*_AUNTY FAUZAH YAR AMANAH_*
*_🌈KAINUWA WRITERS✍ ASSOCIATION_*🤝
```{United we stand and succeed; Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers} ```
https://www.facebook.com/kainuwawritersassociation/
```Mu tunatar da kanmu```
*Allah ka cire mana hassada*
*Allah ka cire mana girman kai*
*Allah ka cire mana ganin kyashi*
*Allah ka cire mana san zuciya*
*Allah ka zamo jin mu*
*Allah ka zamo ganin mu*
*Allah ka zamo tunaninmu*
*Allah ka zamo furucinmu*
*Allah ka yalwata Arzikin mu*
*Allah ka tsaremu shiga wuta*
*Ina muku fatan alheri mabiya book dina*
🅿1⃣0⃣
*Y* asir yashi go gida fuskar shi wasai da ka ganshi kasan yana cikin farin ciki
Yusrah ya hango tana shanyan kaya
kunnan,ta sanye da air phone ta dan juya bayan,ta
taba inda Yasir yake tsaye baya
wani k'ayatancan murmushi Yasir yasaki
kadangarune guda biyu tunda ya shigo yaga daya nabin daya ga dukan, alamu fada sukayi
zuwa yanzun duk kadangarun sun tsaya kallon junnan su sukeyi kadangarun kowa zai iya kaiwa dan uwanshi hari
kadangaran dake kusa da yasir
Yasir ya shura kafa aiko kadangarun'nan gaba daya sukai kan Yusrah wanda yabi takan kafar tane yai masifar tsora,tata wani irin ihu tasa wanda gaba daya gidan sai da ya dauka karar'ta nan take ta zube
wani kaya tacan murmushi Yasir yasaki ya kada kai yai gaba abin,shi ya shige part dinshi tabaya dan kar wani ma ya ganshi
Mommy da mama da little rage_ragen fitowa kowa takeyi daga dakin'ta suna nufan ida sukaji ihu Yusrah
a lokaci daya suka Kara so
mommy ce tafara yin kanta inda tagan,ta kwance sai kace gawa jijigata mommy take tana kirar sunan ta Yusrah! Yusrah!! Yusrah!!! anman shiru kallon little mommy tayi ummi yi Sauri keje dakin yayan,ki kiduba in yadawo ki kiramin shi da sauri little tawuce tana zuwa dakin tafara bugawa Yasir yace waye ne?
"nice yaya"
"mommy tace a kiraka ok ina zuwa"
"tana padt din su Yusrah"
"nace kije ganin koh?
da Saudi little tabar wajan dan da duk a lamu yafara fusata
Little nafita shima ya fitoh yabi bayan'ta b'arayin su Yusrah yayi hango mommy yayi rungume da Yusrah gaba daya hankalin,yan wajan a tashe yake karasowa yayi "mommy gani"
"yawa Yasir dan duba mana Yusrah kamar suma tayi Koh?
Koh alamun damuwa babu a tare dashi yace
" meyasa metane mommy?
"Ihun ta kawai mukaji koh da mu kazau sai muka sameta a haka"