Sashe 1
Buzuwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻
🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻
*_BUZUWA_*
🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻
🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻
*_STORY & WRITTEN_*
*_BY_*
*_AUNTY FAUZAH YAR AMANAH_*
*_Editing_*
*_by_*
*_SISIN MAMA_*
*_🌈KAINUWA WRITERS✍ ASSOCIATION_*🤝
```{United we stand and succeed; Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers} ```
https://www.facebook.com/kainuwawritersassociation/
*_```wanan book din gaba daya Sa sadaukar wace ga hazakan fasiyan taurarin Association wayau yan KAINUWA writer's wanan book din gaba daya na kune godiya a gare Ku mai tarin yawa Allah yabar mu tare ya bar so da kauna a tsakanin mu_*
```wanan labarin kirkiran Kaya na nayi ban yishi Dan wani koh wata ba in yayi dai dai da rayuwar ki/ka akasine```
🅿1⃣
Zaune yake akan motar shi dake k'ofar gidan su sai danne-danne yake a wayar shi inda kira ya shigo dayar wayar dake kusa dashi, dubawa yayi ganin mai kiran yaja karamin tsaki sannan yayi picking call din yana dagawa yafara magana a cikin sanyi murya wanda shi a ganin shi fada yakeyi "Malam in za kazo muje kataho mutafi in ba hakaba zan koma gida abina kacemin ga kanan zuwa amman sama da 25 minutes ina zaune a waje ka wani shanyani haba ai koh shanya kayi ya isa ya bushe" bai jira abin da dayan zai fada bah yakashe wayar yana Kara jaan wani siririn tsaki ba afi 10 minutes ba sai ga ABK ya karaso "I am very sorry aboki na wlh har zan fitoh hajiya tace in dan mata lissafin wasu kudi shiyasa kaga na dade" Yasir kallon shi yayi yace "dan rainin wayo to basai kakira ni ka fadan min ba aman kashan yani a waje kowa ya taho saiya karemin kallo toh wai ma ina motar kane na ganka a kafa?
ABK yace wlh duk tayi datti kuma Daddy baya gida bare na dauko tashi kasan ta Mommy kuma tayi kalar ta mata shiyasa na barta a wanke min" Yasir yace "OK saboda ka rainamin wayo ni kake so nazama drivern ka kenan" yana sakkowa daga kan motar hade da jefawa ABK Key din motar "gashi nan sai kajamu in ba hakaba wlh in fasa rakiyar kilama inje Inga yarinya yar ficiciya bata fi a raineta ba duk wanan rawar jikin da kakeyi a kanta" dariya ABK ya tuntsire da ita ta shakiyanci yace "au so kake in nemi uwar mata wadda in an shigo gdana za'ana doubting akan matar gidan ce ko babar me gidan ai ni bazan auri irin yan matannan da suka gaji da boko ba kai dai da kake da wannan ra'ayi Allah ya baka sa'a amma ni nafi gane ma yan shila wanda basu gama sanin mecece rayuwa ba inyi tarbiyar ta da kaina yanda zan....." maganar ce ta makale masa sakamakon yarinyar da tazo wucewa muryar tace ta doki kunnenshi tace "ina yini" cikin zazzakar muryar ta kamar ana busa sarewa tasa hijab dinta mai ruwan blue black yawuce gwiwa wanda yakara fitoh da tsan_tsan kyawun ta da hasken fatarta ga Al,kurani a rungome a kirjin ta ABK baki narawa yace "lafiya lau" bata kara cewa komai ba tai cikin gidan a bin,ta
ABK yace "Abokina kar dai kacemin yarinyar buzayan gidan kuce ta girma haka?"
Yasir yace "mai idon ka ya nuna maka mayen mata" murmushi ABK yayi hadi da sosa kai yace
"Kai abokina wlh dan kawai na riga nawa Hasina al,
'kawarine wlh da nan zan dawo ayi yar gda gaskiya Allah yayi halita a nan kodai-kodai Abokina
shiyasa kaki kula kowace yarinya in akai magana kace har yanzun kai bakaga matar Aure ba ashe kai kasan mai kaboye a cikin gida gaskiya na tayaka murna abokina" ABK ya fada hadi da dariyar shakiyanci irinna abokai ya mika mishi hannu alamar su gaisa yana mishi murna wata uwar harara Yasir ya sakar mishi hadi dajan tsaki tamkar zai tsinka harshe yace "lallai ka rainamin wayo me zanyi da wanan yar mitsitsiyar yarinya wace koh wanka ba agama mataba balle har tasan me kalmar aure take nufi" ya karashe maganar yana hararar ABK
baki bude ABK yake kallon shi yace "kasan mai make fada kuwa Yasir in wasa kake ma ka daina dan nayi maka sha'awar yarinyar nan da a kalla zatakai 17 years dan bazata wuce shekarun Hasina ba wlh mutumina zan baka shawara ka ajiye girman kai a gefe ka bada kai bori ya hau dan kar garin kallon ruwa kwado ya maka kafa kana gani wani yazo ya dauke ta ya barka da cizon yatsa" wanin wawan tsaki Yasir yayi hade da kaiwa ABK duka a kafada yace"wai akan wanan abin kake magana to abinda kake ta hankoron ganowa ni ban ganshi ba kaga Malam in zaka wuce mutafi ka wuce in kuma zakaci gaba da zuban,ne sai kai tayi ni inada abinyi,ya fara karkata akalar shi zuwa get din gdansu da sauri ABK ya riko rigar shi yana haba abokina wuce muje motar ABK yashiga sanan Yasir shima ya shiga yaja motar sai da suka hau titi sosai ABK yace "Yasir"uhmm Yasir din yace dan yasan maganar da ABK zai fada tana da mahimanci a gunshi tunda ya kira sunan shi,kara gyara murya ABK yayi sanan yace abin da nakeso in fadan maka game da yarinyar nan wlh karka zauna ruwan ido a maka abin dabakai zati ba kai da bakin ka kafadan min yar kanwar daddy tafitoh gaba daga tace Sanka take da aure sanan kai da bakin ka kace bakasan,ta saboda rashin tarbiyar ta kuma kasan in daddy yaji wanan magana ba abin da zai hana auren ka da itah sai mutuwa tunda kasan yanda daddy yake ji da kanwar nan ta amman kaga in kace kana sanan wanan yarinyar ta gidan Ku koh da maganar MARYAM ta bullo zai San abinyi aman in ba hakaba ina gujemaka shiga matsala nan gaba saboda tabbas in MARYAM tai tai da kai taki samun kanka ka amen CE da soyayyar ta zata fadan ma maman ta ita kuma kai tsaye zata fuskan,ci daddy da maganar kuma zai na'am da maganar sanan yazaman,ma dole ka aure ta aman kayi tunanin sosai a maganar ka Dan nasan in dai akaci gaba da haka tabbas abin da baka tunani zai faru
Muje next page
By yar Mutan KD
🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻
🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹
*_BUZUWA_*
🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻
🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻
*_STORY & WRITTEN_*
*_BY_*
*_AUNTY FAUZAH YAR AMANAH_*
*_Editing_*
*_by_*
*_SISIN MAMA_*
*_🌈KAINUWA WRITERS✍ ASSOCIATION_*🤝
```{United we stand and succeed; Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers} ```
https://www.facebook.com/kainuwawritersassociation/
*_Fisabilillah_*
*_Ina mai fama da ciwon asima ga magani da yarda Allah kisamin garin habatu sauda da man tafar nuwa koh garin,ta kowane cokali biyu garin cokali biyu aman tafarnuwa koh gari cokali biyu sai kisami Zuma mai kyau sosai sai ki kwaba da garin nan da man tafar koh garin sai kisami ruwan lifton koh ruwa mai zafi sai ki zuba wanan garin da kika kwaba da Zuma babban cokalin Cin abinci guda biyu a cikin wanan ruwa zaki sha dasafe kafin kici komai sanan haka zaki zauna sai yakai awa daya dasha sanan zakici abinci_*
_sanan kisa ruwa a tukunya in ya tafasa sai ki zuba garin habatu sauda ya zamana kina sirace dashi in sha Allah Allah zai kawo lafiya_
🅿2⃣
🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻
*_BUZUWA_*
🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻
🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻
*_STORY & WRITTEN_*
*_BY_*
*_AUNTY FAUZAH YAR AMANAH_*
*_Editing_*
*_by_*
*_SISIN MAMA_*
*_🌈KAINUWA WRITERS✍ ASSOCIATION_*🤝
```{United we stand and succeed; Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers} ```
https://www.facebook.com/kainuwawritersassociation/
*_```wanan book din gaba daya Sa sadaukar wace ga hazakan fasiyan taurarin Association wayau yan KAINUWA writer's wanan book din gaba daya na kune godiya a gare Ku mai tarin yawa Allah yabar mu tare ya bar so da kauna a tsakanin mu_*
```wanan labarin kirkiran Kaya na nayi ban yishi Dan wani koh wata ba in yayi dai dai da rayuwar ki/ka akasine```
🅿1⃣
Zaune yake akan motar shi dake k'ofar gidan su sai danne-danne yake a wayar shi inda kira ya shigo dayar wayar dake kusa dashi, dubawa yayi ganin mai kiran yaja karamin tsaki sannan yayi picking call din yana dagawa yafara magana a cikin sanyi murya wanda shi a ganin shi fada yakeyi "Malam in za kazo muje kataho mutafi in ba hakaba zan koma gida abina kacemin ga kanan zuwa amman sama da 25 minutes ina zaune a waje ka wani shanyani haba ai koh shanya kayi ya isa ya bushe" bai jira abin da dayan zai fada bah yakashe wayar yana Kara jaan wani siririn tsaki ba afi 10 minutes ba sai ga ABK ya karaso "I am very sorry aboki na wlh har zan fitoh hajiya tace in dan mata lissafin wasu kudi shiyasa kaga na dade" Yasir kallon shi yayi yace "dan rainin wayo to basai kakira ni ka fadan min ba aman kashan yani a waje kowa ya taho saiya karemin kallo toh wai ma ina motar kane na ganka a kafa?
ABK yace wlh duk tayi datti kuma Daddy baya gida bare na dauko tashi kasan ta Mommy kuma tayi kalar ta mata shiyasa na barta a wanke min" Yasir yace "OK saboda ka rainamin wayo ni kake so nazama drivern ka kenan" yana sakkowa daga kan motar hade da jefawa ABK Key din motar "gashi nan sai kajamu in ba hakaba wlh in fasa rakiyar kilama inje Inga yarinya yar ficiciya bata fi a raineta ba duk wanan rawar jikin da kakeyi a kanta" dariya ABK ya tuntsire da ita ta shakiyanci yace "au so kake in nemi uwar mata wadda in an shigo gdana za'ana doubting akan matar gidan ce ko babar me gidan ai ni bazan auri irin yan matannan da suka gaji da boko ba kai dai da kake da wannan ra'ayi Allah ya baka sa'a amma ni nafi gane ma yan shila wanda basu gama sanin mecece rayuwa ba inyi tarbiyar ta da kaina yanda zan....." maganar ce ta makale masa sakamakon yarinyar da tazo wucewa muryar tace ta doki kunnenshi tace "ina yini" cikin zazzakar muryar ta kamar ana busa sarewa tasa hijab dinta mai ruwan blue black yawuce gwiwa wanda yakara fitoh da tsan_tsan kyawun ta da hasken fatarta ga Al,kurani a rungome a kirjin ta ABK baki narawa yace "lafiya lau" bata kara cewa komai ba tai cikin gidan a bin,ta
ABK yace "Abokina kar dai kacemin yarinyar buzayan gidan kuce ta girma haka?"
Yasir yace "mai idon ka ya nuna maka mayen mata" murmushi ABK yayi hadi da sosa kai yace
"Kai abokina wlh dan kawai na riga nawa Hasina al,
'kawarine wlh da nan zan dawo ayi yar gda gaskiya Allah yayi halita a nan kodai-kodai Abokina
shiyasa kaki kula kowace yarinya in akai magana kace har yanzun kai bakaga matar Aure ba ashe kai kasan mai kaboye a cikin gida gaskiya na tayaka murna abokina" ABK ya fada hadi da dariyar shakiyanci irinna abokai ya mika mishi hannu alamar su gaisa yana mishi murna wata uwar harara Yasir ya sakar mishi hadi dajan tsaki tamkar zai tsinka harshe yace "lallai ka rainamin wayo me zanyi da wanan yar mitsitsiyar yarinya wace koh wanka ba agama mataba balle har tasan me kalmar aure take nufi" ya karashe maganar yana hararar ABK
baki bude ABK yake kallon shi yace "kasan mai make fada kuwa Yasir in wasa kake ma ka daina dan nayi maka sha'awar yarinyar nan da a kalla zatakai 17 years dan bazata wuce shekarun Hasina ba wlh mutumina zan baka shawara ka ajiye girman kai a gefe ka bada kai bori ya hau dan kar garin kallon ruwa kwado ya maka kafa kana gani wani yazo ya dauke ta ya barka da cizon yatsa" wanin wawan tsaki Yasir yayi hade da kaiwa ABK duka a kafada yace"wai akan wanan abin kake magana to abinda kake ta hankoron ganowa ni ban ganshi ba kaga Malam in zaka wuce mutafi ka wuce in kuma zakaci gaba da zuban,ne sai kai tayi ni inada abinyi,ya fara karkata akalar shi zuwa get din gdansu da sauri ABK ya riko rigar shi yana haba abokina wuce muje motar ABK yashiga sanan Yasir shima ya shiga yaja motar sai da suka hau titi sosai ABK yace "Yasir"uhmm Yasir din yace dan yasan maganar da ABK zai fada tana da mahimanci a gunshi tunda ya kira sunan shi,kara gyara murya ABK yayi sanan yace abin da nakeso in fadan maka game da yarinyar nan wlh karka zauna ruwan ido a maka abin dabakai zati ba kai da bakin ka kafadan min yar kanwar daddy tafitoh gaba daga tace Sanka take da aure sanan kai da bakin ka kace bakasan,ta saboda rashin tarbiyar ta kuma kasan in daddy yaji wanan magana ba abin da zai hana auren ka da itah sai mutuwa tunda kasan yanda daddy yake ji da kanwar nan ta amman kaga in kace kana sanan wanan yarinyar ta gidan Ku koh da maganar MARYAM ta bullo zai San abinyi aman in ba hakaba ina gujemaka shiga matsala nan gaba saboda tabbas in MARYAM tai tai da kai taki samun kanka ka amen CE da soyayyar ta zata fadan ma maman ta ita kuma kai tsaye zata fuskan,ci daddy da maganar kuma zai na'am da maganar sanan yazaman,ma dole ka aure ta aman kayi tunanin sosai a maganar ka Dan nasan in dai akaci gaba da haka tabbas abin da baka tunani zai faru
Muje next page
By yar Mutan KD
🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻
🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹
*_BUZUWA_*
🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻
🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻
*_STORY & WRITTEN_*
*_BY_*
*_AUNTY FAUZAH YAR AMANAH_*
*_Editing_*
*_by_*
*_SISIN MAMA_*
*_🌈KAINUWA WRITERS✍ ASSOCIATION_*🤝
```{United we stand and succeed; Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers} ```
https://www.facebook.com/kainuwawritersassociation/
*_Fisabilillah_*
*_Ina mai fama da ciwon asima ga magani da yarda Allah kisamin garin habatu sauda da man tafar nuwa koh garin,ta kowane cokali biyu garin cokali biyu aman tafarnuwa koh gari cokali biyu sai kisami Zuma mai kyau sosai sai ki kwaba da garin nan da man tafar koh garin sai kisami ruwan lifton koh ruwa mai zafi sai ki zuba wanan garin da kika kwaba da Zuma babban cokalin Cin abinci guda biyu a cikin wanan ruwa zaki sha dasafe kafin kici komai sanan haka zaki zauna sai yakai awa daya dasha sanan zakici abinci_*
_sanan kisa ruwa a tukunya in ya tafasa sai ki zuba garin habatu sauda ya zamana kina sirace dashi in sha Allah Allah zai kawo lafiya_
🅿2⃣