Sashe 13
Budurwar Mijina Book 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Aikuwa gwara ka daura damaran auren dan nikam tayi min haka nake san mutum mai mutunci da sanin ya Kamata,matarka tunda ka aureta sau daya ta taba bani turmin zani wanan kuwa bama ka aureta ba ta gwangwaje ni da irin zanin nan har dasu mayafi ga kudi Kuma habawa ai ka shirya Kara Aure insha Allahu"
Yasan halin mahaifiyarsa Sarai wajen san abun duniya yasan kila ma ta zubar Masa da mutunci a wajen Hadeeza Sam baiji dadin zuwan da tayi gidansu ba.
"Kayi mata godiya idan kaje"
"Zan mata insha Allahu bari naje"
Yace tare da mik'ewa yayi waje Yana k'ok'arin tayar da machine dinsa kiranta ya shigo wayarsa tun da ya baro gidansu jiya basuyi waya da ita ba dan wayarsa a kashe take bai ma kunna ba sai dazu da text dinta ya shigo bai Kirata ba dan so yake yaje inyaso ya fada mata haihuwar Lubnar daga wayar yayi Yana "Gani Nan zuwa yanzu"
Ya katse wayar......
Kunsan yawancin novel dina true life ne na baya na canza na Kara daga wanan shafin zuwa na gama ya faru a gaske
KAYAN MATA
Assalamualaikum kina mace hadaddiya komi kincika ama kinada nakasu tawurin dadadawa miji?
Shin kinkai kin isa kina gogayya d sauran mata Amma tafannin ozaroom mishkila tasamu?
Shin sanyi y addabeki tayanda Baki iya gamsarda miji kullum kina makalemai yana kauda Ido?
Shin minene matsalar?
Kinshiga ko Ina kinnemi magani bawani chanji?
Tosaurara yar uwata aminiyar arziki, ubangiji yakawo mikini har inda kike,kizo kiji qawata,
Inada maganin sanyi me fatattakar kowani irin sanyi duk fitinarshi d izinin ubangiji seyabarki,
Munada magungunan mata masu matuqar kyau,hadaddu gangariya kizama t gaban goshi,komi kikace oga yace don, 🥰 kikerewa sa'o'i, kizama abun riritawa abun tarairaya a kudi qalilan,karki cuci kanki kizauna kina cewa ayni nasan kaina,a inadin? Wallahi ko kanada kyau qara d wanka Kisha kiyi qattt kigigita oga,
Munada tsumi nau'i nau'i
Gumba ta madara,ridi,gyada,dabino,kwakwa,dasauransu
Akway ruwan jaraba
Ruwan Dadi
Hadin minannas
Hadin dafa kaza(manta uwa)
Hadin yar gaban goshi,
Turarukan mallaka.
Duk a farashi mesauqi.
Serious buyers call, WhatsApp 07046881166
Senajiku kusiya kuyi godiya Kuma kumin addua❤️nagode
Sannan muna da hadaddun frames masu kyau gamai bukata yayi mgn 07046881166
*BUDURWAR MIJINA*
*NA SADNAF*
*E.W.F.*
*PAID BOOK*
*PAGE 8*
Koda isarsa a karamin palon gidan da suke zance yayi zamansa Yana jiranta,tun kafin ta iso palon ya fara jiyo kamshin turaren ta, Hadeeza ba baya ba wajen saka turare a ransa Yana so ya nuna mata rashin Jin dadinsa da zuwa gidansu da tayi baya san garajen nan da takeyi yafisan su bi komai a hankali yasan Yana santa amma har ga Allah da san zuciyarsa ne babu bukatar wani Karin Aure,Sam baiji dadin yanda lubna duk ta dago halin da yake ciki da Hadeeza ba tun a jiyan ya daura damarar canzawa wajen iya takunsa sam bayaso ta ringa Jin kamar ya daina santa,yasan tana iya k'ok'arin ta wajen faranta Masa
Sallamar da Hadeeza tayi cikin takunta najan hankali ya katse masa tunanin da yake ya dago idonsa Yana kallonta har ta samu waje ta zauna ta sakar Masa murmushi,dayasa ta kashe Masa jiki kwana biyun nan tana shigar dake dan bayyana surarta.
"Sai yanzu ka tuna dani,jiya ko bacci banyi ba dan banji muryarka ba"
"Lubna ta haihu fa an samu bby girl shiyasa Sam jiya ban bi ta Kan waya ba"
Sai da ta dau tsawon lokaci kafin ta daure ta saki murmushi dan Addu'a tayi a ranta dama mutuwa lubnar tayi da tazo haihuwar
"Masha Allah Allah ya Raya mana ita kace na samu takwara"
"Sunan lubna na saka Mata zaa ringa kiranta Mimi ashe kinje gidanmu dazu"?
Kamar ya watsa Mata ruwan zafi dayace sunan lubna ya sawa yarsa dan taji labarin idan har miji yasa wa yarsa sunan matarsa ba karamin kaunarta yake ba,bata so ta nuna Masa rashin Jin dadinta yak'e tayi tana "Eee dazu naje na gaida mama tunda baka tab'a cewa muje na gaisheta ba"
"Dama kinsan gidanmu ne"?
"Tunda har nasan gidanka sanin gidanku bazai min wahala ba Mama nada kirki wlh tayi min tarb'a Mai kyau da dukan alamu na samu karbuwa a wajenta ba nida wani fargaba"
"Hmmm ai da kinn fada min zakije kila akwai shirin da zanyi kafin kije din amma tunda kin riga da kinje shikenan tace na miki godiya"
"Ba wani damuwa ai nima mahaifiyata ce"
"Hadeeza"
"Naam"
"Magana nakeso muyi mai mahimmanci Ina fatan Kuma Zaki fahimceni"
Gaban Hadeeza yanke wa yayi ya fadi duk tunani take mahfuz cewa zaiyi tayi hakuri bazai iya aurenta ba bata iya cewa komai ba ta zuba Masa Ido
"Kinsan dai Ina sanki Ina Kuma kaunarki,fatana Allah ya mallaka min ke Babu yaudara a tsakanina dake,da ace bana kaunarki bana Jin zan tsaya na ringa b'ata Miki lokaci ina b'atawa kaina,saura wata hud'u na samu shekara biyu da aurena,kafin ki dawo rayuwata wlh banida wani plan din auren Mata biyu a nawa tsarin mace daya ta isheni rayuwa sai dai idan Yana cikin kaddara ta sai na Kara Aure,Hadeeza Kamar yanda Kika sani a baya ni ba wani shahararren Mai kudi bane da na tada kai,rufin asiri gareni rayuwa ta a saukake nake yinta,kina kallo ko mota har yanzu bani dashi,dama burina bai wuce idan lubna ta haihu na fara tunanin yanda Zan samu motar ba,banida wani gida daya wuce Wanda Lubna ke ciki sai wani fili da na siya nida wani abokina Abdul komai a rayuwa sai kana tsarawa yanda bazaka yi abinda zai takura ka a yanzu nauyi ya Kara hawa kaina.tunda na fara tara iyali,Hadeeza abinda yasa nake Miki wanan maganar naga kin matsu kina so ko a yayane na turo muyi aure, inaso kisan komai sai da plan bana so muyi gaggawa ko garaje,inaso mubi komai a hankali a yanzu da Allah ya kaddara Zan aureki Zan fara shirye shiryen yanda Zan zauna da Mata biyu,dan haka zanzo na samu Abban naku yasan da maganar auren a bani lokaci na samu mu tsara komai,na biyu ba zancen Ina tsoron matata bane ko wani abu,inaso mu canza taku yanda ba zaa ringa saurin dago mu ba,wayar daren nan da mukeyi inaso mu hakura da wanan wayar,
Idan na fito daga gida Zan Kira ki da kaina.
kema kinsan Ina samun sarari Ina baki lokaci sosai a wajen chatting wanan shine maganar kawai dafatan Kuma zaki fahimceni"
Ba karamin dauriya tayi ba wajen danne zuciyarta cikin yak'e tace "Na fahimceka wlh ba wani damuwa zan daina kiranka idan kana gidan kamar yanda ka bukata amma inaso kasan cewa wlh ba sharri a zuciyata bansani ba ko matarka wani abu tace maka kazo kake min maganganun nan"
"Aaa wlh ba abinda tace min kawia naga ya dace yanda nake baki lokaci itama na ringa bata lokacinta Kinga bai dace na ringa shiga hakkinta ba ko"
"Eee hakane kuma"
Tace cikin yak'e tana "yaushe zanzo barka ne kaga ya Kamata naje naga 'yata"
"Kai aaa Zan kawo Miki ita idan ta fara wayo"
"Kasan kuwa next week su Abba zasu tafi umara wlh dukansu har da yaran ni Kuma wai na koma gida idan sun dawo sai na dawo"
"Allah sarki kice zanyi missing dinki"
"Tab ai ba Inda zani bazan iya kwana biyu banganka ba wlh"
Dariya mahfuz yasa Yana "toh ya zaayi kenan"?
"A jaka zan saka ka mu tafi can"
Hira kawai suke mahfuz Sam baima San lokaci ya ja ba sai da aka fara Kiran sallah magriba yaso daga massallaci ya wuce gida Hadeeza ta hana shi har sai daya ci abincin dare a gidan.
A lokacin daya isa gida har Lubna tayi bacci.
Zainab da Aunty Sa'a kanwar mahaifiyar lubna kuwa Suna daya d'akin Yana jiyo hirarsu.
Wanka kawai yayi yazo ya kwanta ganin Lubna na bacci yasa ya kunna data Suka hau chatting da Hadeeza da ta ajiye masa message rututu na irin kaunar da take Masa ta hada da ya turo mata hotunan baby.
Sai da ya fara Jin bacci yayi Mata sallama ya kashe wayarsa.
LUBNA
Ba laifi naga canji daga wajen mahfuz tunda na haihu,ban sake ganin yayi wayar dare ba,idan ya dawo gida baya sake fita har a raina naji dadi Inda na ringa addua Allah yasa ya dore a haka Allah yasa ya rabu da wanan tsinaniyar budurwar tasa,har bincike nayi a wayarsa na shiga message dinsa da watsapp banga alamar lambarta ba a wayanda yake Hira dasu yafi hira da Abdul na Kuma ji dadi sosai.
Ba laifi ya min dinki masu dan kyau da tsada daidai karfinsa duk da mummy ta riga da tamin dinkin fitar suna haka ma ta kusa cikowa mimi akwati da kaya.
Hankalina kwance muka Sha Suna a ranar sunar ba inda Mahfuz yaje Yana nanike dani,Muna ta hotuna.
Ko kunyar mutane bayaji da suka cika gidan,har anko mukayi dashi na wani blue shadda munyi kyau sosai Koda ba'a fada ba.
Zuwan mahaifiyarsa Hajiya Ammi da ta had'e rai tana dan harararsa yasa ya bar wajena yayi waje.
Koda na gaisheta Mimi kawai ta karba daga hannuna ta amsa gaisuwar ciki ciki nakan yi mamakin yanda take min,Banda matan yayyen mahfuz nace min haka halinta yake da nace sona ne batayi.
Yan uwana sai da suka tayani kintsa koina Kamar ba'ayi taro a gidan ba kafin suka tafi Aunty Sa'a Dai sai ta Kara kwana biyu kafin ta tafi.
Mahfuz
Yaji dadin hadin Kan da Hadeeza ta bashi wajen daina damunsa a waya suna gama chatting yake gogewa gudun kar Lubna ta masa bincike a waya ta gani yafiso ta dauka sun rabu da Hadeeza Sam bayasan ta ringa zarginsa tana dagawa kanta hankali.
Ranar suna da Mai kwalliya tazo ta rangada wa Lubnarsa kwalliya ba karamin kyau ta masa ba hakane yasa yayi ta zuba musu hotuna a wayarsa da mimi.
Hotunan dayafi kyau ya zab'a ya Dora akan status da rubutun "Allah ya Raya mana Mimi ya baki lafiyar shayarwa Rabin Raina
Ko minti biyar baiyi da sawa ba sai ga Kiran Hadeeza a wayarsa.
Bai kawo komai ba ya daga wayar
Kukanta ne ya karade wayar
Sam baisan Mai yasa ta kuka.ba hakane yasa a rude ya hau tambayarta lafiya mai ya faru bata ce masa komai ba ta cigaba da rusa kuka.
Yasan halin mahaifiyarsa Sarai wajen san abun duniya yasan kila ma ta zubar Masa da mutunci a wajen Hadeeza Sam baiji dadin zuwan da tayi gidansu ba.
"Kayi mata godiya idan kaje"
"Zan mata insha Allahu bari naje"
Yace tare da mik'ewa yayi waje Yana k'ok'arin tayar da machine dinsa kiranta ya shigo wayarsa tun da ya baro gidansu jiya basuyi waya da ita ba dan wayarsa a kashe take bai ma kunna ba sai dazu da text dinta ya shigo bai Kirata ba dan so yake yaje inyaso ya fada mata haihuwar Lubnar daga wayar yayi Yana "Gani Nan zuwa yanzu"
Ya katse wayar......
Kunsan yawancin novel dina true life ne na baya na canza na Kara daga wanan shafin zuwa na gama ya faru a gaske
KAYAN MATA
Assalamualaikum kina mace hadaddiya komi kincika ama kinada nakasu tawurin dadadawa miji?
Shin kinkai kin isa kina gogayya d sauran mata Amma tafannin ozaroom mishkila tasamu?
Shin sanyi y addabeki tayanda Baki iya gamsarda miji kullum kina makalemai yana kauda Ido?
Shin minene matsalar?
Kinshiga ko Ina kinnemi magani bawani chanji?
Tosaurara yar uwata aminiyar arziki, ubangiji yakawo mikini har inda kike,kizo kiji qawata,
Inada maganin sanyi me fatattakar kowani irin sanyi duk fitinarshi d izinin ubangiji seyabarki,
Munada magungunan mata masu matuqar kyau,hadaddu gangariya kizama t gaban goshi,komi kikace oga yace don, 🥰 kikerewa sa'o'i, kizama abun riritawa abun tarairaya a kudi qalilan,karki cuci kanki kizauna kina cewa ayni nasan kaina,a inadin? Wallahi ko kanada kyau qara d wanka Kisha kiyi qattt kigigita oga,
Munada tsumi nau'i nau'i
Gumba ta madara,ridi,gyada,dabino,kwakwa,dasauransu
Akway ruwan jaraba
Ruwan Dadi
Hadin minannas
Hadin dafa kaza(manta uwa)
Hadin yar gaban goshi,
Turarukan mallaka.
Duk a farashi mesauqi.
Serious buyers call, WhatsApp 07046881166
Senajiku kusiya kuyi godiya Kuma kumin addua❤️nagode
Sannan muna da hadaddun frames masu kyau gamai bukata yayi mgn 07046881166
*BUDURWAR MIJINA*
*NA SADNAF*
*E.W.F.*
*PAID BOOK*
*PAGE 8*
Koda isarsa a karamin palon gidan da suke zance yayi zamansa Yana jiranta,tun kafin ta iso palon ya fara jiyo kamshin turaren ta, Hadeeza ba baya ba wajen saka turare a ransa Yana so ya nuna mata rashin Jin dadinsa da zuwa gidansu da tayi baya san garajen nan da takeyi yafisan su bi komai a hankali yasan Yana santa amma har ga Allah da san zuciyarsa ne babu bukatar wani Karin Aure,Sam baiji dadin yanda lubna duk ta dago halin da yake ciki da Hadeeza ba tun a jiyan ya daura damarar canzawa wajen iya takunsa sam bayaso ta ringa Jin kamar ya daina santa,yasan tana iya k'ok'arin ta wajen faranta Masa
Sallamar da Hadeeza tayi cikin takunta najan hankali ya katse masa tunanin da yake ya dago idonsa Yana kallonta har ta samu waje ta zauna ta sakar Masa murmushi,dayasa ta kashe Masa jiki kwana biyun nan tana shigar dake dan bayyana surarta.
"Sai yanzu ka tuna dani,jiya ko bacci banyi ba dan banji muryarka ba"
"Lubna ta haihu fa an samu bby girl shiyasa Sam jiya ban bi ta Kan waya ba"
Sai da ta dau tsawon lokaci kafin ta daure ta saki murmushi dan Addu'a tayi a ranta dama mutuwa lubnar tayi da tazo haihuwar
"Masha Allah Allah ya Raya mana ita kace na samu takwara"
"Sunan lubna na saka Mata zaa ringa kiranta Mimi ashe kinje gidanmu dazu"?
Kamar ya watsa Mata ruwan zafi dayace sunan lubna ya sawa yarsa dan taji labarin idan har miji yasa wa yarsa sunan matarsa ba karamin kaunarta yake ba,bata so ta nuna Masa rashin Jin dadinta yak'e tayi tana "Eee dazu naje na gaida mama tunda baka tab'a cewa muje na gaisheta ba"
"Dama kinsan gidanmu ne"?
"Tunda har nasan gidanka sanin gidanku bazai min wahala ba Mama nada kirki wlh tayi min tarb'a Mai kyau da dukan alamu na samu karbuwa a wajenta ba nida wani fargaba"
"Hmmm ai da kinn fada min zakije kila akwai shirin da zanyi kafin kije din amma tunda kin riga da kinje shikenan tace na miki godiya"
"Ba wani damuwa ai nima mahaifiyata ce"
"Hadeeza"
"Naam"
"Magana nakeso muyi mai mahimmanci Ina fatan Kuma Zaki fahimceni"
Gaban Hadeeza yanke wa yayi ya fadi duk tunani take mahfuz cewa zaiyi tayi hakuri bazai iya aurenta ba bata iya cewa komai ba ta zuba Masa Ido
"Kinsan dai Ina sanki Ina Kuma kaunarki,fatana Allah ya mallaka min ke Babu yaudara a tsakanina dake,da ace bana kaunarki bana Jin zan tsaya na ringa b'ata Miki lokaci ina b'atawa kaina,saura wata hud'u na samu shekara biyu da aurena,kafin ki dawo rayuwata wlh banida wani plan din auren Mata biyu a nawa tsarin mace daya ta isheni rayuwa sai dai idan Yana cikin kaddara ta sai na Kara Aure,Hadeeza Kamar yanda Kika sani a baya ni ba wani shahararren Mai kudi bane da na tada kai,rufin asiri gareni rayuwa ta a saukake nake yinta,kina kallo ko mota har yanzu bani dashi,dama burina bai wuce idan lubna ta haihu na fara tunanin yanda Zan samu motar ba,banida wani gida daya wuce Wanda Lubna ke ciki sai wani fili da na siya nida wani abokina Abdul komai a rayuwa sai kana tsarawa yanda bazaka yi abinda zai takura ka a yanzu nauyi ya Kara hawa kaina.tunda na fara tara iyali,Hadeeza abinda yasa nake Miki wanan maganar naga kin matsu kina so ko a yayane na turo muyi aure, inaso kisan komai sai da plan bana so muyi gaggawa ko garaje,inaso mubi komai a hankali a yanzu da Allah ya kaddara Zan aureki Zan fara shirye shiryen yanda Zan zauna da Mata biyu,dan haka zanzo na samu Abban naku yasan da maganar auren a bani lokaci na samu mu tsara komai,na biyu ba zancen Ina tsoron matata bane ko wani abu,inaso mu canza taku yanda ba zaa ringa saurin dago mu ba,wayar daren nan da mukeyi inaso mu hakura da wanan wayar,
Idan na fito daga gida Zan Kira ki da kaina.
kema kinsan Ina samun sarari Ina baki lokaci sosai a wajen chatting wanan shine maganar kawai dafatan Kuma zaki fahimceni"
Ba karamin dauriya tayi ba wajen danne zuciyarta cikin yak'e tace "Na fahimceka wlh ba wani damuwa zan daina kiranka idan kana gidan kamar yanda ka bukata amma inaso kasan cewa wlh ba sharri a zuciyata bansani ba ko matarka wani abu tace maka kazo kake min maganganun nan"
"Aaa wlh ba abinda tace min kawia naga ya dace yanda nake baki lokaci itama na ringa bata lokacinta Kinga bai dace na ringa shiga hakkinta ba ko"
"Eee hakane kuma"
Tace cikin yak'e tana "yaushe zanzo barka ne kaga ya Kamata naje naga 'yata"
"Kai aaa Zan kawo Miki ita idan ta fara wayo"
"Kasan kuwa next week su Abba zasu tafi umara wlh dukansu har da yaran ni Kuma wai na koma gida idan sun dawo sai na dawo"
"Allah sarki kice zanyi missing dinki"
"Tab ai ba Inda zani bazan iya kwana biyu banganka ba wlh"
Dariya mahfuz yasa Yana "toh ya zaayi kenan"?
"A jaka zan saka ka mu tafi can"
Hira kawai suke mahfuz Sam baima San lokaci ya ja ba sai da aka fara Kiran sallah magriba yaso daga massallaci ya wuce gida Hadeeza ta hana shi har sai daya ci abincin dare a gidan.
A lokacin daya isa gida har Lubna tayi bacci.
Zainab da Aunty Sa'a kanwar mahaifiyar lubna kuwa Suna daya d'akin Yana jiyo hirarsu.
Wanka kawai yayi yazo ya kwanta ganin Lubna na bacci yasa ya kunna data Suka hau chatting da Hadeeza da ta ajiye masa message rututu na irin kaunar da take Masa ta hada da ya turo mata hotunan baby.
Sai da ya fara Jin bacci yayi Mata sallama ya kashe wayarsa.
LUBNA
Ba laifi naga canji daga wajen mahfuz tunda na haihu,ban sake ganin yayi wayar dare ba,idan ya dawo gida baya sake fita har a raina naji dadi Inda na ringa addua Allah yasa ya dore a haka Allah yasa ya rabu da wanan tsinaniyar budurwar tasa,har bincike nayi a wayarsa na shiga message dinsa da watsapp banga alamar lambarta ba a wayanda yake Hira dasu yafi hira da Abdul na Kuma ji dadi sosai.
Ba laifi ya min dinki masu dan kyau da tsada daidai karfinsa duk da mummy ta riga da tamin dinkin fitar suna haka ma ta kusa cikowa mimi akwati da kaya.
Hankalina kwance muka Sha Suna a ranar sunar ba inda Mahfuz yaje Yana nanike dani,Muna ta hotuna.
Ko kunyar mutane bayaji da suka cika gidan,har anko mukayi dashi na wani blue shadda munyi kyau sosai Koda ba'a fada ba.
Zuwan mahaifiyarsa Hajiya Ammi da ta had'e rai tana dan harararsa yasa ya bar wajena yayi waje.
Koda na gaisheta Mimi kawai ta karba daga hannuna ta amsa gaisuwar ciki ciki nakan yi mamakin yanda take min,Banda matan yayyen mahfuz nace min haka halinta yake da nace sona ne batayi.
Yan uwana sai da suka tayani kintsa koina Kamar ba'ayi taro a gidan ba kafin suka tafi Aunty Sa'a Dai sai ta Kara kwana biyu kafin ta tafi.
Mahfuz
Yaji dadin hadin Kan da Hadeeza ta bashi wajen daina damunsa a waya suna gama chatting yake gogewa gudun kar Lubna ta masa bincike a waya ta gani yafiso ta dauka sun rabu da Hadeeza Sam bayasan ta ringa zarginsa tana dagawa kanta hankali.
Ranar suna da Mai kwalliya tazo ta rangada wa Lubnarsa kwalliya ba karamin kyau ta masa ba hakane yasa yayi ta zuba musu hotuna a wayarsa da mimi.
Hotunan dayafi kyau ya zab'a ya Dora akan status da rubutun "Allah ya Raya mana Mimi ya baki lafiyar shayarwa Rabin Raina
Ko minti biyar baiyi da sawa ba sai ga Kiran Hadeeza a wayarsa.
Bai kawo komai ba ya daga wayar
Kukanta ne ya karade wayar
Sam baisan Mai yasa ta kuka.ba hakane yasa a rude ya hau tambayarta lafiya mai ya faru bata ce masa komai ba ta cigaba da rusa kuka.