Part d'in Abdallah hafiz ya wuce..
Auren Wata Shida Part 1 Complete Hausa Novel · about 42 min read
Yyi knock yamasa banza"hakan yasa yashiga kawai.,,,
Zaune yasamesa idanuwa jajir ,alamar bacin rai" yakamata ace karuka binkice kafin kahau dokin xuciya.... mutumin nan bada wata manufa yyi Mata mgn ba baikumasan tanada aureba...dallah mlm rabu Dani wato kana goyan bayansa ko me?"
Nina isa nayi hakan ,namasa bayani ko a skul kadama yanuna yasanta,yace abaka hakuri ,Kuma na yarda and mutumin kirkine...Tsaki Abdallah yyi had'e da cewa matsalarsace in mutumin kirkine me yakai idonsa akan dalibarsa ,inba jawowa Kai rainiba..hmmm kadda fa ka manta Sir Aliyu da hafsat malami ne da d'alibata...su suka sani ai Dana dawo Zan cireta dg skul din tashiga jamia Amma nikab zata ruka sakawa... sannan Zan saka Amin lek'en asiri a skul din muddin ya kula matata zai K'are rayuwarsa a preesing "
Kasan Zan iya hakan,Amma kasan laifinkane Dana sanar tanada aureba askul din...laifin Abba dai bashine yasakata ba, yafad'a Yana harararsa.. murmushi Hafiz yyi had'e da cewa yanzun dai kayi hakuri pls abar maganar"
"Ina ita riyan d'in?"
"Oho"
Kamar ya oho?"
Na k'yaleta,kuam ai gashi kagani da idonka tafi k'arfin ta biyoni tabani hakuri ko"
Hmmm AK bakaji dudu du yaushe riyan din ta sauko tasake maka ?harkake haka"halinka na nan kenan ?" Haka goben zaka tafi kana fushi da ita?"
Banza Abdallah yyi Masa yashige bed room nasa.
Hakan yasa hafiz fita,aharabar gdn yaduba, cikin saa yahangota Kai Duke.
Sallama yamata ta dago"fuska duk hawaye,hakuri yabata"kafin yace kije apart naku yanzun kibasa hakuri kinji baa sanya Gurin kula da miji ,Ni in inafuahi feedo Bata iya bacci saina hakura , shiyasa har yanzunbbu gurbin kowace mace azuciyata sai ita... yafad'a cikin tsokana...
Cike da kunya riyan ta tashi ta nufi part dinsu...
"Parlour bbu kowa,hakan yasa ta tsaya ,tana tunanin jiyafa haka adole yasaka itadashi sukayi wanka,bbu kunya yatube gabanta danma ta runtse Ido...
Ganin bbu sarki sai ALLAH ta kutsa Kai bed room dinsa....
K..
🌺AUREN WATA SHIDDA🌺
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by
Mmn fareesa
Not edited❌
Dedicated to alhussen 80K (Abu Sameer)
P 53
Kwance yake kan bed ,rigingine .ya lumshe Ido tamkar me bacci "dg shi sai boxer ajikinsa..
Riyan kuwa ahankali tyi sallama! Sau 1 takallesa ta kauda kanta"sbd ganin bbu Kaya ajikinsa, yyinda shikuma Yana kallonta ta kasan Ido..
Jiki bbu k'wari ta nufi bed side drower zata zauna...AK yyi wuf d ita ya rungumota ajikinsa"cikin shagwaba tace Nika cikani tunda bazaka hakura ba....uhhmm my sweet Queen ,aiba haka ake bawa miji hakuriba ko ?"
Amma yanxun tunda kinzo bbu komai nahakura kinji... murmushi tayi ta rufe fuskarta tana cewa yakamata kasanar mun abinda bakaso insha ALLAH Zan kiyaye!Amma pls karage saurin fushi ,manzon ALLAH (S A W) yyiwa wani mutum da yace Masa yimun nasiha sai annabi yace kada kayi fushi!yaasake maimaita Masa kada kayi fushi....nasan kasani namaka tuni... murmushi yyi yasumbace yace hakane tawan dama abinda akeso atsakanin ma'aurata shine fahimtar juna shine mak'asudin zaman lfy,Amma ni ummi tamun katangar karfe dake to kima sani yau bbu inda zakije guna Zaki kwana ,dama jiegin 12: Zan hau insha ALLAH Muna tare...Amma kasan...nasan me?" Kizauna kina biyewa ummi bacin mun shirya kanmu abinda kawai nakeson ji abakinki ,kawai innace Miki ilove you" kice I love you too my sweet AK....dariya riyan tayi har fararen hakoranta suka bayyana"cikin shagwaba tace Wai da gske nan Zan kwana?"
Eh Mana " yafad'a Yana d'age gira"firama zamuyi kafin muyi wanka sai natafi sallar magrib...
Fira suke sama sama rabi Abdallah na Wasa da ita ajikinsa tun Bata sake ba harta sake dashi "Koda Abdallah yaga 6:30 pm tayi yace tashi muje muyi wankan ko"tashi tayi ajikinsa ,tana kokarin guduwa yyi dariya yace lallai my Queen kina Wasa Dani ko?" Finciko yyi yahaye samanta yasakarmata nauyinsa,zaro Ido tayi ! azuciyarta tace nashiga3 Ni riyan ,shikuwa dariyar mugunta yake Yana cewa Zaki sake yunkurin guduwa ?"
Ah ah wlh Yaya pls kad'agani kayi nauyi...hancinta yaja had'e da cewa dg yau kada ki koma kirna da wani Yaya ki canza mun suna malama"sai uban nishi kk ,Ina ga nayi megaba d'ayar,inkuwa mukaje toilet kika rufe Ido to komai sai yafaru yarinya natafi nabarki ana jinyarki...yafada Yana d'agata" tashi tayi tana turo Baki ranta fall tsoro ,yamiko Mata towel shima yadaura nasa suka shige toilet...ko aciki bbu kunya tamakar rannan,hakan Abdallah yyita tsula rashin kunyar shi ,riyan kuwa bbu damar rufe Ido saidai ta kauda Kai...ahaka suka Yi wankan suka fito ya wuce masji.,,,,
Be dawo ba Saida akayi isha'i Koda yadawo part nasu yanufa,riyan nazaune kan kujera a parlourn tana latsa waya tana murmushi da alama chat take...cikin husky voice nasa yace Mrs Abdallah azo atarbi Abdallah sbd hakan yatsara arayuwar aurensa matarsa ce komai nasa... yafad'a Yana bude Mata hannayensa ...cikin jin kunya taje ta shige jikinsa..
Kan kujerar suka zauna yabude take away din daya shigo musu dashi..suka faraci Yana feeding nata da kansa suna fira gwanin birgewa,gefen zuciyar riyan tana mamaki Wai yau itace da Abdallah ahaka ,Kuma Wai Dan uwantane jininta , lallai ikon ALLAH yafi da hakan.,,,,,
Acikin gd kuwa ,Koda akayi isha'i bbu riyan bbu alamarta sai aka shiga jajanta " Hafiz ne yashigo agajiye awaiting parlourn sbd yakira ammi ta duba sultan Yana kuka yasamu ana zancen Ina riyan tashige tun marece...cikin ko inkula balle jin nauyi hafiz yace yo Ina zata inba Gurin mijinta ba ,aisuna tare...Qalu Inna lillahi wa inna ilaihir Raju un!! Arud'e jama'ar parlourn ke dubar hjy Kaka sbd jin salatin datayi"ta Dora da cewa yanxun sbd dibar albarka yaron nan haka yyi bbu kunya"in anyi mgn shidan Boko ko"to ai ita ja'irar ita tafisa tunda tabisa,yo miye laifinta hjy Dan tabi mijinta?" Cewar alhassan Yana murmushi,ungo nan nace ,tamasa dakk'uwa, had'e da cewa oh kaima haka zakayi ja'irin banxa "duk kunbi Kun fitsare...Kai nidai haka ALLAH ya rubuta matsiyaciyar yarinyar nan hassu takamun masifar rabani da jikokina gashi kowane yatshi bbu kunyar jinin Fulani ajikinsa...toke HAJARA kinji tabi mijinta saiki basa matarsa inyadawo k'ila lokacin ta haihu sbd nasan be rasa Mata ciki...su ammi ,umma ummi... murmushi kawai suke yyinda yaran ke dariya umma ta korasu, Hafiz yafito Yana cewa zamani ne abarsu su hole wlh...zakasan holewa gobe Inna bada umarni hiddausin ta tafi gd wanka saitayi kwana ,60 ja iziri...da sauri hafiz yyi rubus yadawo amarairaice yace natuba wlh kada kiyi haka hjy pls.. haba matar ! Nisan abinda Zan ruk'a siyomiki.. murmushi yakumcewa hjy Kaka ,shikuwa ammi ta banko Masa harara yyi saurin fita...
Tsaki hjy Kaka tayi had'e da cewa aikin banza yo mutum yaja Dani Mana yaga aiki da cikawa shi kanshi audullahin yazo da safe yasameni wannan mazuran nashi da d'aure fuska be Hana Ni yimasa tas...ke Kuma HAJARA saiki barsu suyi rawar gaban hantsi tunda ita Mai miji ta bisa bbu kunya batare dasun tareba ,ke kanki kinji kunyar shiga tsakaninsu gashi sun yarfaki meyafi haka ciwo?" Hmmmm yaran nan sai hakuri hjy Dan ALLAH kiyi hakuri...cewar ammi da umma to hakurin meye duk shaki'yin dayamun badaidai iyaka na dauki mataki mgn Kuma bana fasawa ehe.... Tafad'a tana ficewa...
Abdallah da riyan kuwa saida sukayi Kat ,kafin suje susake wanka da burush suka kwanta... ahankali ya janyota jikinsa yarungume Yana shafata yace banbaki amsar tambayar kiba d'azun ..Kinga gsky inada kishi sosai banason kije ko Ina saida izinina inba skul ba, sannan banison kawaye sosai sbd matsale,Abu na gaba kirikemana sirrinmu,banison kirik'a firata da yaran nan sbd kinsan bansan raini, Naga kansu rawa yake musammun husaina take ko hussy...insha ALLAH Zan kiyaye, to Amma yay...Mena fad'a Miki d'azun?" Oh namanta"nifa Banga laifin hussy ba kacika Shan k'amshi da yawa...bakinta ya matse yace maimaita abinda kkce" uhmmm ...murya k'asa k'asa yace toke muke bakyaso ne?"sannan gsky inhar Baki furtamun Abu 2 harnafi bazanji dadiba Zan Kuma Yi ko kwanto akan kin amince Dani amatsayin life partner naki...na 1 kikirani da special name sannan kice mun ilove you....shiru tayi...yagirgizata..yaji tana murmushi , ahankali tace hmmm nidai gsky banison karuka hudda da kowace mace in ancire Yan uwanka "ko kallonsu..saime?" Shikenan... murmushi yyi yace bakida matsala da hakan riyan dama can atsarina Ni mijin mace 1 ne, to Kuma koba hakaba ,riyan can zauna dake ke1 sbd hlarcin da kikamun arayuwa ta bazan taba mantawa Dan ALLAH riyan kiyi hakuri da laifin danayi abaya kinji...bbu komai Nina manta ma baka Dena tunamun mijina ilove you too... tafad'a tana murmushi had'e da rufe fuska...cikin farin ciki ya matseta ajikinsa ya had'e bakinsu gu d'aya..
,saida Abdallah yyita jagwalgwalarta "kafin yahakura yarabu da ita sbd ganin zai dagawa kansa hankali,yakuma dauki alkawarin duk runtsi sai ta tare agdnsa zai karb'i hakkins... wannan dare sunyi kwanan farin ciki dakuma alhinin rabuwa da juna...
*********
Washe gari kuwa ,sukuku riyan ta tashi Abdallah Yana lura da ita,yakumaji dad'i sosai sbd yasan dai yanzun tana sonsa"
Atare sukayi wanka "yasaka akamusu oder na break fast"
Sanye yake da suit bakak'e Yar ciki ja" kansa yasha gyara yyi masifar kyau"kamalarsa da haibarsa had'e da kwarjini sun sake fitowa atare dashi, sai kamji ketashi ajikinsa shida riyan dake sanye da gownt bak'a ,tayi kyau dukda bbu make up afuskarta! Hannunsa cikin nata ,saidai gaba d'aya dg shi har ita fuskokinsu bbu walwala sbd zasu rabu da juna...,,
Zama sukayi kan kujerun dake gaban dining table d'in suka Fara tsakurar break din kad'an kad'an Abdallah na rarrashinta kan cewar suna tare awaya da vedio call... Hafiz yashigo da sallama....riyan tayi yunkurin tashi d'aga cinyar Abdallah.,,
Hafiz din bakonkine?" Cewar Abdallah Yana mayar da ita..
Haba abokina inba hellow ai akwai hii!!
Tun jiya dg naturo a rarsh...dallah mlm kamana shiru ,zaka wani shigo saikace na kiraka.... murmushi Hafiz yyi yace eh naji job aakieani ba nazo muyi bankwana sannan wannan hura hancin da Shan k'amshn naka bai Hana Ni fadar abinda Naga dama ,kazo ka rik'e riyan to kasani wlh tsohuwar nan hjy Kaka najiranka.... Tsaki Abdallah yyi azuciyarsa yace gsky tsohuwar nan yakamata acanza Mata gd tazo tasaka ma mutane Ido..nasan dole inmunshi ga ciki sai tamun surutai....gaisawar da Hafiz keyi da riyan yadawo dashi tunaninsa... ahankali yace tashi muje ciki my Queen karfe 10:35 muyi sallama dasu ummi zanje office Kuma jirgin 12: Zan hau...
Kafin yadubi hafiz yace mlm zaka iya tafiya ko " murmushi yyi yace madallah ,sultan yaronka najiranka kamasa sallama... murmushi Abdallah yyi had'e da cewa kasan hakan dolene ...kafin Hafiz yafice.,,,,
Tashi riyan ta yi ,suka rufe part d'in ,yajawo trolley din da riyan ta shirya Masa Kaya jiya ,aka fitar dashi Dan asaka aboot...
Jerawa sukayi suna tafiya , Abdallah nasanar Mata duk abinda takeso ga atm nan ta Zara sannan zaa kamata iPhone 11 +...da hakan suka nufi babban parlourn gdn....
Da sallama suka shiga " Abdallah fuska atamke , parlourn cike da jamaa...
Gun feedo Abdallah ya nufa yakarbi baby sultan dayasha gayunsa cikin kayan sanyi yanata zuba k'amshi.
Kafin yanufi gurinda su ummi,umma ,ammi suke suna fira..yaje yagaidasu.. yyinda riyan su feedo da hussy keta tsokanarta Wai ta kwana gun miji...itadai cike da kunya ta sadda Kai k'asa and ganin iyayensu...
" Hjy Kaka ta fito da tazbaza ahannunta tana lazimin" tafa hannuwa tafara Yi sbd ganin Abdallah su umma Mama's afatan sauka lfy"to rasa kunya kajin birni"kana nufin bazaka gaisheniba Dan kada namaka mgn kaja yarinya gunka ta kwana ,yo k'ilama lokacin da ake cewa tana d'aki tana bacci nasan gunka take zuwa....intaje haramunne?" Abdallah yafad'a akule fuska bbu walwala " bansaniba ! Aida duka na kayi saina baka amsa...
Haba hjy keda Mai gdn naki, sallama yakamata kuyi ba fadaba cewar ammi.
Washe Baki hjy tayi tace to aikinsansa miskiline"Ina ita riyanatun ?" D'ayar marar kunyar... Abdallah bwyi mgn ba yafito da rafar 1000 yamikowa hjy Yana cewa kimun addua sainadawo....Baki washe tahau aka Masa albarka da adduar sauka lfy...bbu kunya yaja hannun riyan bacin yamika ma feedo sultan suka fice...
Suna fitowa mota suka shige drive yajasu sai air Port....
Acikin m....
Share...
BY
MMN FAREESA
[7/12, 1:44 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
🌺AUREN WATA SHIDDA🌺
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by
mmn
fareesa
Not edited❌
P54
.......Acikin mota kuwa " tunda suka shiga Abdallah kefaman rarrashin riyan da fad'a Mata kalamai masu sanyaya zuciya"kafin ta sake "Koda sukazo air Port,zamansu sukayi kafin time yyi na hawan jirgin...saidai driver din yafita yabarsu amotar.."ahankali Abdallah yajanyo riyan jikinsa"Murya k'asa k'asa yace ina fatan dana dawo ummi zata banike muje honeymoon din mu ko my sweet Queen??"
D'aga Masa Kai tayi ,alamar eh"hancinta yaja had'e da cewa malama mgn zakimun ba body language ba"murmushi tayi harfararen hakoranta suka bayyana
Sbd tuna time d'in da yamata warning akan Masa body language..."yyinda Abdallah yashagala da kallonta"ahankali tace to nadena MY REAL ONE! tafad'a tana rufe fuskarta sbd kunya...ware Ido yyi cikin jin dad'i yace wannan surprise haka"pls maimaita mun nasake ji...batare data kallesaba ta mak"e kafada" matseta ajikinsa yyi d kyau" kafin yace kissing nawa zakiyi yarinya Dan nagaji d wannan kunyar Taki..turo Baki tayi....yyi saurin manna bakinsa anata....mutane da aka Fara Kira yadawo dasu dg inda suka Lula....wayarsa da yyimusu video riyan Bata saniba yadauka yashiga photo ,yafara musu selfie"itadai sai murmushi take"murfin motar yabude"riyan tayi saurin rik'e hannunsa hawaye nazuba akuma tunta....
Yah rabbi! Yafurta cike da damuwa yakoma motar ta fado ajikinsa yarungume ta tana ajiyar zuciya,cikinkasala Abdallah yace meyasa sai yanxun kuka saki jiki Dani ba tuntuniba??" danasan da hakan bazanyi tafiyar nan nabarkiba pls kiyi shiru kimun addua Muna tare sbd zuciyar mu guda "ilove you my Queen ! Ilove you too my real one tafad'a tana murmushi"share Mata hawayenta yyi ",suka fito tare Yana rik'e d hannunta....
Saida aka Kira sunansa tukum suka rabu "tana daga Masa hannu haryashige jirgi...kafin Takoma mota suka nofa gd..,,,,,
********
Tana fitowa dg motar" kallo d'aya zaka Mata kasan tayi kuka ,fuska bbu walwala ta nufi babban parlourn gdn....sallama tayi tana kokarin zama" hjy Kaka tayi saurin cewa oh kema izzar audullahin Zaki koya?" Kinbisa sbd bakuda kunya ,shine zakixo kina wani cin magani ko"bacin kunje kunyi soyayya.... to aike HAJARA gobe ma kisake "" oh hjy Dan ALLAH kibarta taji da abinda ke damunta da mitarki zataji Koda rad'adin rabuwa da mijinta....cewar hussy" ke ! K'aramar marar kunya fita dg idona,zakixo da wani iyayinki...ada nayi niyar yiwa kabiru mgn yyiwa faruqun naki transfer Amma na fasa tunda bakida mutunci....gaba d'aya jama' ar parlourn sukayi dariya....dasauri hussy tace tuba nake ran kakarmu yadad'e ALLAH ya barmana ke! my sweet granny""wasafa nake damani wlh banison yin nesa daku pls kisaka Abba yyimasa transfer zuwa nan garin" bazanyi hakan ba" kina fama da tsawo uwa daran Sallah! Turo Baki hussy tayi taja hannun riyan suka bar parlourn su ammi na murmushi.....
######
Kwance tashi bbu wuya agurin Allah tun bayan tafiyar Abdallah suka sake jonewa da riyan inkukaga yadda suke zuba love a waya sai abin yabaku mamaki,kullum inbasuyi vedio call ba sayi voice call ko chat ko taxt massages"sunyi wata shak'uwa taban mamaki "inda gefe guda Kuma riyan harta kammala SSCE inta"yyinda yanzun Abdallah befi saura 2 weeks yadawoba....yanzun biki saura 3 weeks sannan Abba yace ita riyan tare dasu zata tare ayi hidimar bikinsu sabo itada Abdallah sbd abaya ga yadda aurensu yakasance...ummi tace sai anyiwa y'arta komai harda lefe.... Hakan yasa akafara Shire shiren biki bbu Kama hannun yaro sai tsuma su riyan akeyi da musu gyaran jiki...tuni suka canza sosai musammun riyan ta yi bulbul da ita sai sheki fatarta keyi Abdallah kuwa duk yarude dayaganta a video call dasukayi,sai ma cewa yyi kada takara fita tunda bbu skul Dan kada wani yakalle Masa ita...
Riyan ta canza sosai inba farin sani ka mataba " bazaka ganetaba ko kace ta tab'a rayuwa ak'auye" ta waye da ilimin Boko Dana addini komai tanayinsa cikin nutsuwa da kamun Kai "duk abinda zata aikata to zatayi abinda yadace Wanda addininta beyi Hani ba" hakan yasake dasa kaunarta azuciyar ummi da dangin Abdallah nagurin ubah "gakuma abinda ke k'aramata kima ga jamaa ,kunya girmama nagaba da ita,sai kawaici...
Zaune riyan ta ke suna duba kayan lefen hussy da aka kawo" Masha ALLAH gsky komai yyi nagani na fad'a" sai dubawa suke itada taslim suna yabawa" yyinda hussy tayi tagumi tana kallonsu...taslim duba wani Swiss lace tace oh yah ALLAH yasa muga namu haka! Ni barama nakira hot baby naji anjiman yaushe zasu sauka shida yah Abdallah... murmushi hussy tayi tace hmmm wannan rawar kan naki yyi yawa ita anty riyan Bata haka "t boye murnanta...harara taslim t banko Mata had'e da cewa oh no baza kicemun antyn ba?" Eh koshi alhassan din ai Rana d'aya mukazo duniya" inkinga Yana hura hanci Inna ce Masa Yaya ko na girmamasa to agaban abokansane sbd son girmansa tamkar gyambo" shima Kuma saiyabani toshiyar Baki na 20K ko 50K kinsan gwamnati tahana aikin banxa...
Dariya sukayi suduka" kafin riyan ta fice zuwa kitchen tahau yiwa Abdallah special food Dan tarbarsa...,,,,,
Bata idarba sai gab da la'asar takai komai parlourn bak'i,kafin taje tayi Sallah ta shirya" farin ciki fal aranta my real one nata zaidawo bayan tashare kusan 4 month Bata ganshiba azahiri....
Kayan lefen riyan da taslim suka Fara yo gaba ,aka shigo dasu part na ummi kafin drivers sukoma air Port dauko Abdallah d alhassan sbd alhassan yasamu Abdallah adubai zai hado lefen riyan suka hado harda na taslim suka tafo gd tare...
Gaba d'aya AK Yana cikin farin ciki da burin son ganin riyan da family nasa sbd yyi missing nasu "
Yyi haske yyi gwanin kyau Masha ALLAH dg shi har alhassan din suna cikin shigar k'ananun Kaya sai k'amshi ketashi ajikinsu...
Koda driver yyi parking yazagaya yabudewa Abdallah yafito cikin takunsa na kasaita irin na wadanda suka amsa sunansu maza.. alhassan natake Masa baya suka nufi babban parlourn gdn...
Riyan kuwa taci kwalliya cikin doguwar riga ta lace orange tayi Rollin da veil orance Tasha make up sai k'amshi ta ke zubawa" dama tasanar da Abdallah tana parlourn bak'i...
Bayan duk sun gaisawa da kowa da kowa ,ummi d umma bakinsu yaki rufuwa sbd farin ciki" hjy Kaka nagefe tana kallon kowa one by one! Sultan Dan 4 month yyi kyau da kiba sai k'amshi yake Yana hannun Abdallah Yana Masa Wasa ,shikuwa yanata dariya"
bayan wasu mintina AK yatashi da sultan akafada Yana cewa feedo Ina mijinki?" Nayi fushi dashi" murmushi tayi tace tuba yake Ina tayasa bada hakuri angon riyan.....Yana office aiyikane suka Masa yawa Amma Yana hanya... murmushi Abdallah yyi bece komaiba yafice dg parlourn sultan na hannunsa..."Ahankali ya Murd'a k'ofar parlourn Yana murmushi had'e da sallama yashiga....bbu kowa a parlourn cike da mamakin Ina take?" Yana kalle ko ina....wani sihirtaccen k'amshi yadaki hancinsa "yalumshe Ido...yaji tattasan hannayenta anyi hugging nasa ta baya"murmushi yyi murya can qasa yace wannan irin surprise my Queen!
Yafad'a Yana juyo da ita agabansa "besan sadda yace wow! Masha ALLAH"Yana murza Ido" murmushi tayi"ta karb'i sultan daketa Mata dariya"uhummm Kinga Ni gsky ki kalleni muhada Ido haba my Queen! Wai kunyar nan Taki tana nan har yanzun dukda kindan rage?"wani kallo Mai narkar da zuciya ta Masa had'e da rik'e hannunsa guda ta sumbata! Ahankali tace sannu da zuwa da fatan Kun sauka lfy"lumshe Ido Abdallah yyi had'e janyota jikinsa suka zauna kan kujerun dake parlourn"ahankali ta zame jikinta tashiga zare Masa suit dinsa ta sama da takalmi sawu ciki da Safar dake kafarsa"tana dagowa suka had'a ido yadaga gira Yana cewa kinyi kyau sosai Masha ALLAH duk Ni daya akama wannan kwalliyar?" Ahankali tace eh Mana"
Gsky my Queen banso ace sai nan da one week Zaki tareba gsky"zaa wani hadani da yaran nan sai kace wani sa 'ansu gsky Ni amatse nike...da sauri tace banganeba"murmushi yyi azuciyarsa yace zanyi subutar baki tadena sakin jikinta Dani"
Afili yace eh Mana inhar bakada Mai kula da Kai a amatse kake yanzun gashi har kin bara bani care"dame dame kika tanadarma Ak d'in?" Mrs Abdallah.ajiyar zuciya tayi "yyi dariya aransa yace Zaki shigo hannu yarinya..
Komai da komai ta bud'e kasancewar dama atsakiyar parlourn ta shirya komai"
Lumshe Ido yyi sbd jin k'amshin girki"
Nan tafara seving nasa da friedrice da pepper chicken na kaji,ga meat pive da dambun nama da kunun Aya da sobo ,sai farfesun kan rago da sinasir... Abdallah yahadiya yawu yace lallai anaji Dani duk nidaya keda wannan kayan dad'in?"
Kafin riyan tayi mgn hafiz yashigo da sallama acikin parlourn...
Barka da sauka abokina! Mlm ka koma kawai cewar AK Yana Loma""hmmm bazaka ganeba wlh I'm very bussy"da kyau mutine na , wannan shagali haka bbu dayi.. eh D'an sa ido Dan ALLAH kaje wannan time d'in iyalina ne" wata dariya hafiz yyi yacehmmm su iyali manya to dadin abun ma ,kafin wani yyi mukayi kaga munfi sanin dadin iyalin"yadubi riyan Kinga yadda mijinki ke Loma tamkar beta ciba"murmushi tayi ta gaidashi ya amsa ,Yana amsar sultan,had'e da cewa kabar daddynka yasake da momynka...harararsa Abdallah yyi had'e da cewa dama Kai ka kawosane balle katafimun da yaro "kabani yarona" murmushi Hafiz yyi yace to ga kayanka nan ,yamika riyan sultan ya fice..
Abdallah yyi murmushi yanata loda ma cikins ayana Santi ,Saida yyi Kat kafin yyi feeding nata,yajata part nasa sukayi romance abinsu kafin suyi wanka ,atime din sultan yafarka sbd yyi bacci "suka maidosa part din su Hafiz...kafin sukoma part nasu" Ak yyi matashi da cinyar riyan suna fira abunsu tana shafa kansa...
Ahankali yace nifa gsky my Queen dg dinner bbu abinda zaakara banason yawan bidia , sannan Mai k'unshin nan gd zataxo jibin tamuku ko?"
Eh nan zata zo"
Ok to yanzun me zaaba kawayen naki?"
Babu komai sbd nima banison bidia,Kuma banida friends da yawa"ok hakan yyi "anjima Mai photo zaizo yamana nidake ,sannan ranan juma a wato ranar dinner friends nawa zasuzo da matansu"
Dama kanada Friends masu aure?""
Eh Mana" irinsu sir Aliyu , yarima Ashman,general sulaiman ,Abdul,Kai Wai da wad'an nan abokankane? Eh Mana kinsansu?" Eh nataba jin labarinsu wlh" to Zaki gansu azahiri ,Amma shi Abdul na bilkisu banji labarinsaba har karshe Wai kuwa ya auri billy?"
Ya aureta Mana har gun anniversary party nasu make sbd yadda bikin yazo abazata bbu wani shiri da akayi"Allah sarki Yaya na tausayawa Abdul sbd ALLAH ya had'asa da WATA UWA! Cewar riyan fuska kallar tausayi...kedai bari sai Kuma ALLAH ya basa mace ta gari bilkisu sunsha gwagwarmayar rayuwa "har Zama fa sukayi agdn goggo dg karshe Kabir yahada Baki da wata mace akayiwa Abdallah sharri Amma bilkisu tace Bata yardaba tasan halin mijinta ,shinefa goggo ta koresu dg gdn, alokacin bilkisu n nada tsohon ciki..saidai Musa abokinsa ya ararmusu gd gun mahaifinsa suka zauna... ALLAH ya kyauta cewar riyan sbd tausayi...
Yau yakama talata ayaune Kuma ake kunshi"
Zazzaune suke....
Share..
BY
MMN FAREESA
[7/12, 1:46 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
🌺AUREN WATA SHIDDA🌺
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by mmn
Fareesa
Not edited❌
P55
"Zazzaune suke a lambun gdn kan babbar tabarma "anawa Yan matan kunshi wato kawayensu"..gefe guda Kuma amaren ne wata Yar nijar me musu nasu..Masha ALLAH abin sai Wanda yagani ,gaba d'aya amaren sun canxa sai k'amshi da sheki suke sunyi gwanin kyau"agefensu feedo ce zaune tana ba sultan nono" can tace gsky guys din nàn wacce tamuku nima it's zata mun in angama yiwa hussy sbd nima nayiwa mijin nawa kwalliya Dan na lura tafi meyiwa kawayenku iyawa!
Hmmm gsky bamu yardaba anty feedo cewar hussy tana dariya" hararar ta ,riyan tayi tace Dole kuwa amata kodan aburge aminin mijina Kuma D'an uwansa....dariya suka shek'e da ita" hussy ta e oh ni anty riyan haka kike mugun son Yaya sai natuna time d'in da kike Sha Masa k'amshi" kinsanma kuwa a ikin k'qwayenmu wata ta k'yasa...wata uwar harara Riyan ta bankomata had'e da cewa Ina Wasa dakene Wai hussy"ok bara na kirasa na gayamasa....tafada cikin tsare gd"maida wukar Wasa nake Dan ALLAH kinsan halin Yaya wlh dukda Ina amaryar saiyamun duka...murmushi feedo tayi tana kallon riyan da mamakin ganin yadda tayiwa hussy wacce ta tabbatar hussy tabata shekara 6 ko 5 da haihuwa Amma Dan yayanta take aure shine take tsare gd haka"tafad'a azuciyarta...
Bayan an idar musu suna nan zaune sai
ga Abdallah "dawowarsa kenan dg office yanufosu fuska atamke yyi bala'in tsare gd"riyan kuwa fuska asake ta Mike tsaye sbd tasan gunta zai nufo"tasbihi take azuciyarta ta godewa Allah dayabata Abdallah amatsayin abokin rayuwarta ,tanason nmj a me Kama mutuncinsa inyashiga gundake da Mata" musammun da matan yanzu wasu sai addua" takuma San haka Abdallah yake tuni..
Gurinta ya nufo suna had'a ido atare suka sakar ma juna murmushi Saida suka burrge jama'ar dake Gurin yyinda aka shagala da kallonsu... ahankali riyan tace my man sannu da dawowa da alama ka gaji ko?" Sbd naji hakan ajikina! D'aga Mata Kai yyi alamar eh Yana kafeta da Ido sbd yadda kunshinta yatafi da ita" hannunta ya rik'e ya sumbata had'e da janta sutafi...feedo tayi saurin cewa daddy sultan Ina kabaromun mijina?" Murmushi yyi yace ah Ashe kina nan Kinga my Queen tasa bankula da kowaba sai ita" mijinki Yana zance! Yafad'a cikin tsokana..
Y'ar dariya feedo tayi tace hmmm ainasan baza kabariba hakan yakasance ba balle Kuma nasan waye mijina...
Abdallah da riyan suka bar gun suka nufi part nasu atare sukayi wanka suka ci abinci"kafin su rabu dukda shi gogan beki su dauwama atareba...
Ayau Kuma akayi wa'azi Mai shiga zuciya" bbu abinda amaren keyi sai kuka" musammun riyan duk jikinsu yyi sanyi...bayan mutane sun watse sannan riyan ta lura da mama zuwaira Mae abinci da Fatima cikin shiga ta wadata had'e da Kamala"rungume juna suka Yi Fatima da riyan suna firar yaushe gamo?" Kafin riyan su gaisa sosai da mama zuwaira"nan take cewa y'ar nan Kinga yadda muka canza?" ALLAH ne yacanzamu Amma Abdallah ne Sala! Yanzun nadena siyar da abinci" Yacanza Mana gd "yazanwa Fatima makaranta yasiyamun freeza guda 2 Ina sana'a" Dan ALLAH kik'aramun godiya !riyan ALLAH yyimiki albarka yabaku zaman lfy da hakuri da juna...Dan ALLAH kiyiwa mijinki biyayya" Kinga har k'auye yaje yagaida dangin hafinki yamusu hidima sannan baffanki iro kanin mamanki yamaidosa garin nan shida iyalansa yasiya Masa gd...
Ajiyar zuciya riyan tayi ,tanamaijin farin ciki sosai aranta tanajin k'aunar mijinta nabin ko Ina ajikinta"lallai sai yanzun tasan waye Abdallah da halinsa n akaramci da taimako" tabbas abaya yafad'a Mata cewar batasan waye Abdallah Kuma ta jahilci saninsa Ashe da gske ne?" cikin farin ciki ta amsa wa da mama zuwaira ameen tamata godiya sbd itace silar haduwarta da Abdallah mijinta Kuma D'an uwanta ,gashi har angane yayar mahaifiyartadata Bata shekara da shekaru...
**********" Ayaune Kuma yakama dinner" gaba d'aya angunan da amaren sun had'e iya haduwa ,misiltawama bata lokaci ne" su Abdallah da riyan ne gaba Tasha doguwar riga ta material white & maroon calou,anmata gownt ,yyinda Abdallah yasha farar shadda taciki da babbar riga" sunyi kyau Masha ALLAH abin sai Wanda yagani!
Sauran angunan da amaren na bayansu suma sun wanku....kowa da kowa yashige mota.... yyinda fans d'in AUREN WATA SHIDDA kaf Saida AK yabada motocin da za'a kwashesu....lol...
Gaba d'aya Abdallah ya rungumo riyan da zugar abokansu suka shige cikin hole din ana musu pics da video sauran amaren suka rufa musu baya....Masha ALLAH dinner tayi yadda akeso anci ansha an rak'ashe" mawak'a sun Sami kud'i da haka taro yatashi lfy"
Washe gari...andaura auren alhassan da taslim,faruq da hussy ,sai muce ALLAH ya basu zaman lfy da hakuri da juna"tun marece amaren keta kuka harda riyan dukda cewar itada taslim anan gdn zasu zauna ammusu part aljannar duniya" hussy ce zaa kaita G R A sbd Amma mijinta transfer...
Da misalin karfe 6:30..pm gaba d'aya suna parlourn Abba Yana musu nasiha Mai shiga jiki ,kasancewar yace shizai kaisu da kanshi d"akunansu bayasan taro" hakan yyiwa Abdallah dad'i..bayan ya idar yamusu addua yace sukoma ciki suyiwa iyayensu sallama ita hussy ta wuce mota inyakai sauran yazo ya kaita...
Riyan ce atsakiyar su takama hannun ko wace" kansu Duke suka shiga cikin parlourn" murya a dushe sbd kuka suka fad'a jikin iyayensu....hhhhhhhhhhhh😂🤣dad'ina da yau da gobe saurin zuwa yo Ina kukabar soyayyar ne?" Da zaku ruk'a kuka sbd kawai za'akaiku gdn mazajenku masoyanku?"cewar hjy Kaka tana kallonsu tana dariya...
Hmmm inkungama kukan kilbibin Dan ALLAH kutafi ALLAH ya tsare sannan kada Naga k'afar kowace a sashen nan, kutsaya can kuyi rashin kunyarku "aigara kudaga Kona Dena ganin haramun mike dalili"Haba hjy keda Yan jikokin naki" aizakiyi kewarsu...cewar ummi tana murmushi....ah ha wlh nikuwa neman me Zan musu asauka lfy"ammi ce ta tashi takamasu ta rakosu har inda Abba yake ,kafin ta koma ciki..,,,
Taslim aka Fara kaiwa kafin riyan..byn fitar Abba ta wuce toilet tayi alwallah tayi Isha i dama da wankanta! Tasake feshe jikinta da turaruka da humra ta zauna ta rufe fuskarta....takai kusan mintina 28 da Zama tajiyo motsi da k'amshin turaren Abdallah...murya can qasa yyi sallam "Yana sanye da wani d'enyel bowel fari yasha aikin hannu Riya iya gwiwa"ya aza hula gaban goshi fuskarsa awashe tamakar ammasa bushara da gdn aljannah...kallo d'aya zaka Masa kasan Yana cikin farin ciki...ledojin hannunsa ya aje gefen gadon ,kafin yazauna kusada ita"
Ahankali yace amincin ALLAH ya tambatta agareki yake ma'abociyar haske da ilimi...dafatan kinwuni lfy Kuma kina farin ciki da wannan Daren.. yafad'a Yana yaye mayafin ta,tayi saurin rufe fuskarta sbd kunya... murmushi yyi yace my Queen Kuma amarya ai yakamata kisaki jikinki,kidena wannan kunyar shiyasafa nace ma friends Dina bbu Wanda zaibini gsky da sunan rakkiya" nizan Kai kaina kobanyi daidaiba ?"
Shru tayi Bata d'agoba" hmmm tunda bansayi bakiba" agayamun nawane kudin siyan bakin?" Kai tadago ta Dan harresa suka had'a ido murmushi yyi yace kinfi kyau inkina harara "yanzun muje kiyi alwallah muyi Sallah Ni inada alwallah...murya can ciki tace nifa nayi Sallah" eh dukda haka zamuyi wata ,muje ko indaukeki da sauri ta tashi ta wuce bath room...
Bayan ta idar tasamesa ya shimfida prayer mat "nan yajasu sukayi rakaa 2 kafin yadafa kanta yyi Mata adduar da monzon ALLAH ya koyar dayi adaren farko..
Bayan sun Gama yajawo ledojin daya shigo dasu yaje kitchen yadakko plate da cup yyi seving nasu da gashashshiyar kaza Mai taushi harta biya Raina.😋
Abaki yafara Bata ,bacin tasoyin gardama ya rarrasheta tadanci shima yaci....kafin taje tayi brush ta canza kayan bacci ta kwanta"yyinda Abdallah ya wuce dakinsa yaje yashiryo yadawo...
Kashe fitilun duka gdn yyi yazo gefenta ya kwanta"
Riyan kuwa tsoro fargaba yahanata bacci tanajin time d'in da yakwanta jikinta yahau rawa... janyota jikinsa yyi y rungume had'e da kissing n goshinta" yace Wai duk wannan rawar jikin n Muna tarene ko meye saikace yauzamu kwana gudaya??" Inma wani Abu kike gudu Toni baccima nikeji muyi kwanciyarmu kinji...ajiyar zuciya riyan tayi had'e da shigewajikinsa...sagashi tasaki har fira sunayi har bacci yyi awon gaba dasu..
Washe gari tare sukayi wanka da break fast din da ummi ta Aiko Yar aiki takamusu,kafin su baje parlour cikinshigar k'ananun Kaya " riyan n zaune a tsakkiyar cinyarsa yarungumetasuna kallon pics d'in bikin awayar Abdallah"
Anazuwa gun wani indayaketa kallonta ,ta turo Baki haba Yaya irin wannan kallo?" Hmmm laifine ?" Eh Mana " haka kkace?" Eh tafad'a tana niyar barin jikinsa...yyiwuf da ita Yana cewa bbu inda Zaki yarinya bakince eh ba?" Turo Baki tayi...yyisaurin cafkar bakin suka baje kan carpet...bbu Bata time AK yafara romancing nata azafafe abinda betaba yiba yau saida yyi yacire Mata riga tuni riyan Ido yaraina fata...tahau magiya da basa hkri...
K'yaleta yyi d kyar idanunsa sun canxa kala...saidai yasha alwashin duk runtsi yau da dare bbu d'aga k'afa....
Share..
BY
MMN FAREESA
[9/3, 5:10 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
🌺AUREN WATA SHIDDA🌺
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by mmn fareesa
I'm really very sorry my fans🙏🏼
Not edited❌
P56"
Da dare bayan sun Gama abinda zasuyi sun kwanta"Abdallah sai Jan ta yakeyi da surutu tun Bata biye Masa harta saki jikinta,a azatonta bazai Mata komaiba." Jawota yyi jikinsa Yana shafa bayanta" murya can k'asa yace baby d'azun bayan mun idar da Sallah Naga wani tabo abayanki !bara na duba...bejira cewarta yafara kokarin k'asa da Yar fikar rigar baccinta....tun da taji hannunsa na yawo ajikinta ,tafara kakkarwa da kirma "yyinda yakai hannunsa yyi swech off din fitilar dake kusa dasu...cikin wani yanayi take turesa had'e da cewa Wai meye haka? Pls Kaden..... had'e bakinsu da yyi yahanata kasa k'arasawa..
Ahankali yake romancing dinta "tunyana ahaiyacinsa har yafice ahaiyacinsa "yyinda riyan Ido yaraina fata sai ihu da kuka take shikuwa yyi Nisan kiwo...🏃🏻♀️🙄😝sunkoreni🤫
Washe gari....riyance kwance cikin barko "ta jingina da gadon "idanunta sun kunbara sbd kuka"Taki yarda ta kallo Abdallah dake zaune kan bed side drower da cup d'in tea Mai kauri ahannunsa yanata faman rarrashinta Tasha yabata magani sbd tun jiya take kuka ko tashi Bata iyawa da kyar ta yarda yataimaka Mata tayi wanka tai Sallaar asuba dg zaune,sbd Bata iya tafiya.shine yamaidota kqn bed..
My Queen! yakamata ki hakura hakanan d kukan nan ,kowacce mace da hakan tafara sannan bazan komaba kinji?" yafad'a cike da damuwa ammafa fuskarsa sai shekin angunci take " yakafeta d Ido jiyake tamkar yahadiyeta ,abinda yafaru Daren jiya kawai kedawomasa,yyinda son riyan d kaunarta ya ninku azuciyarsa...matsawa yyi dab d ita yakai cup din abakinta "murya kalar tausayi yace pls kitausayamun Kisha kinji...da sauri ta dubesa jin kalamansa ! bama ita zai tausaya mawaba duk wuyar dayabata jiya itacema zata tausamasa kenan?"saurin kauda kanta tayi byn sunyi4 eyes" murmushi yyi ahankali yace kinsani acikin farin ciki aDaren jiya my sweet wife Ina alfahari dake ! Allah yyimiki albarka yabarmu tare yak'ara amallaka miki ni dama kinmallakeni! Yafad'a Yana murmushi...harara Riyan ta bankomata tana tura Baki kafin tasoma Shan tea din..
Magani yabata Tasha byn ta idar"kafin yace yajikin yanzun?"kauda kanta tayi ta rufe Ido hawaye n azuba akumatunta... Yah Salam?" Yafurta cikin damuwa "kafin yamatsa yataba jikinta yaji da zafi" rufeta yyi d bargo yafice dg room din.
Parlour yakoma ,yakasa zaune d tsaye sbd rashin mafita ,Yana zulumin sanar da ummi sbd kunyarta yakeji Dan ma saukin abun umman riyan Bata nan" sannan besan sarkin shisshigi hjy Kaka tasami yasan tabbas zata Masa surutai....of course yafad'a Yana ajiyar zuciya sakamakon tinawa yyi da ammi Kuma likirace ita" da sauri yanufi part d'in ammin duk besan ta yadda zaice Mata wani Abu ba...Aparlour yasami ammi da parsonal dressing sai farar lapcode ajikinta dg sama tana kokarin saka takalmi...yyi sallam " ta amsa cike da sakin fuska da kulawa"suka gaisa...tana tambayar sa riyan??"sunkuyadda Kai yyi k'asa yana shafa Kai.... murmushi ammi tayi and ta lura bakinsa da mgn Amma yanajin nauyi... Ahankali tace Abdallah lfy dai y'ar tawa take ko?" naji kayi shiru...umm..uhummm..damaaa...damah cah tayi nakiraki batajin Dadi yafad'a batare da yadago ba...ok to shikenan dama fita zanyi gani nan zuwa...da sauri ya Mike yafice... murmushi ammi tayi tace to Allah yasa be baro aikiba yaran yanzun sai addua bbu d'aga k'afa gadai auta ta can harda su dinki"(taslim) ficewa tayi ta nufi part dinsu AK... sallama tayi ...ganin bbu kowa a parlourn sai nufi bed room tasami riyan kwance d zazzabi ajikinta"janye bargon tayi...tayi saurin bud'e Ido....tanaganin ammi tasaki kuka harda sheshsheka... murmushi ammi ta Mata had'e da sannu kafin ta taimaka Mata ta Mike suka wuce toilet ta gasata sosai .. sannan suka fito ta saka Kaya ta rubuta magunguna tana Bata shawarwarin yadda zata kula da kanta tunda ba'a Mata d'innkiba saukin abin amma ta gurzu hannun Abdallah" takardar ta fito da ita saiga Abdallah yafito dg bed room nasa ta mikamasa batare data kallesaba tace yasiyo abata Tasha...yyi godiya ta fice...
Bedroom din riyan yakoma yasameta zaune ,da alama jikin yyi sauk'i bakamar d'azun ba" murmushi yyi yazauna kusada ita "had'e da rungumota"zare Ido tayi cike da tsoro tace Dan ALLAH kayi hakuri Yaya ammi tace kada kasake Yi naci ciwo...Dan zaro Ido yyi yace ,Nina abinda kk zato zanmikiba "zanje na siyomiki mgn ne Nazi naganki kafin nafita ,sannu kinji?" Aiko 3 days nabarki kikayi ai yyi ko?" Yafad'a Yana d'age gira"turo Baki tayi ta kauda Kai... kissing din goshinta yyi yace ILOVE U My sweet Queen...Bayan yasiyo maganin yabata Tasha bbu Bata lokaci bacci yyi awon gaba da ita"yakura Mata Ido Yana murmushi had'e da kwanciyya gefen ta ya rungume ,Yana tura farkon xuwanta gdn...ya lumshe Ido ahankali yace shiyasa baaso katsani Abu ko kinda da dayawa k'ilama shine alkhairi ga reka gashi ni Riyian Taxama fitila arayuwata!matseta yyi sosae ajikinsa yanajin zai iya yin komai akanta...dg haka wayarsa tahau ruri yaduba yaga hafiz ne...tabe Baki yyi had'e da dagawa yace mlm ya akai ?" banason takurafa""murmushi Hafiz yyi yace oh dad'ina da yau da gobe saurin zuwa aigara ka nunamun kashiga dg ciki to ai dadin abun Nina rigaka shiga dg cikin ai....dariya Mai sauri Abdallah yyi had'e da sake kank'ame riyan yace so what?" Dan kafini shiga dg ciki ai dacewa akeso in anshiga dg ciki ko"sannan Dan ALLAH kabarni naci amarcina nida iyalina....fit yakatse Kiran"
**********
Yauma kamar kullum yadda suka Saba zeenat da mahaifiyarta suka fito d mom wacce duk Wanda yasanta bazai ganetaba ,sbd d'oyi da zauri dake tashi ajikinta...
Suka kwanatr da ita gun dasuke Zama su karb'i sadaka " Wanda kudin da mom tasamu acikin Kashi 5 nasu xeenah4 ne Dan abinda suka barmaata suke siyan abinci su Bata....suna nan zaune anata Basu sadaka saiga wata katuwar mota ta taho aguje da alama ta kwace ma driver din ne" da sauri jamaa suka ruk'a guduwa Dan harta fara take wasu...da ihu su zewnah d hjy iklima su arce hakan yyi daidai da motar tabi tabisa kan mom ta take....ko shurawa batayiba anan ta cika Takoma ga mahaliccinta....hankalin su hjy iklima yatashi ganin irin mutuwar wulakancin da mom tayi arayuwa ,tuni suka Kara saduda da rayuwa suna jin danasani....hakan aka nemi dangin mom kowa yace besantaba karshe bbu wanka bbu komai aka kwashe gawarta aka binne.... ALLAH yabamu ikon shukata alkhairi ameen....
Riyan ce tafara bud'e Ido tajita ajikin Abdallah" juyowa tayi t kallesa... bud'e Ido yyi Yana murmushi yace baby kintashi yajikin ne??" Shiru tayi tana kokarin tashi " maidota yyi jikinsa Yana sunsunar wuyanta yace meyasa bazakimin mgn ba?" To kinason nakoma abin jiya ko?" tun kafin yarufe Baki tace wlh da sauk'i sosai kayi hakuri...dariya yyi sosai yace gsky banason ganin tsorona acikin idanunki gsky"da sauri tace nadena"agogo ya kallah yaga 1:11pm yace muje kiyi alwallah nikuma na wuce masjid..tao tace yarakata toilet kafin yafice.... lokacin da yadawo yasami hjy Kaka da Mai aikin ummi ta kawo abinci...Saida yaji wani dumm sbd ganin hjy Kaka jiyake tamkar yakoma amma bbu halin hakan tunda taganshi...sallama yyi had'e da Zama gefen riyan dake zaune kan 1 seeter jikinsa nagugar nata...fuska atamke yacewa Mai aikin Zaki iya tafiya Aiko....da sauri tafice,yasaci kallon hjy Kaka yaga shitake kallo.....to zakin fama jira nake nima ka koreni ko marar kunyar banxa to zuwa nayi dama naji lfy kaida matarka bakuxo Kun gaisheniba?" Murmushi Abdallah yyi yace lfy lau kawai bamuyi niyar gaidaki bane....tashi tayi tsaye to saime saime nace danbaku gaidaniba??" Dubunku sun gaidani,ainasan dai inada amfani tunda d'anbanxan yaron nan alhassan yyiwa matarsa aika aika be nemi kowaba saini ,har dinki aka Mata" kaga kuwa inada amfani Kuma andaukeni wata tsiya...Kuma kaima inhar taka takawoka guna saika sani ....mitsss ta doka tsaki tafice.... murmushi Abdallah yyi had'e da duban riyan yace Amma yaron nan alhassan shashasha ne miye abin yagayawa wannan tsohuwar sirrinsa gashi tana fad'a wama yasan iyakar inda ta fad'a din"...itadai riyan sai haraansa take tana tura Baki...tashi yyi yazubo musu abinci yasakkota k'asa yace inkika sake hararata ko turan Baki zanmiki hukunci ta hanyar bakin da abin jiya..
Bayan sati 2 Masha ALLAH riyan tayi bulbul da ita tayi gwanin kyau ga wata irin shak'uwa dasukayi da Abdallah yanzun biye Masa take suna soyewarsu hankali kwance bbu kunya.....ga shagwaba wani lokacinma da ita Abdallah ketafiya office...inkuwa zasuje gun ummi sai sun tabbatar hjy Kaka Bata nan and jarabarta suke shiga yyinda befi 2 month ba ta kammala SSCE dinta"ummi na mugun jidasu itada taslim da hussy faruq...***********
Fitowarta kenan dg bathroom sai sauri take ta shirya gudun kada Abdallah yadawo Bata gamaba....jikin ta take gogewa taji k'amshin turaren da"kafin tajuyo yyi hugging nata ta baya"suka kurama juna Ido acikin madubin suna kallo suna sakarwa juna tattausan murmushi.... ahankali riyan tace yaushe kadowo ne my man?"kansa ya aza akafadarta yace tundazun kina wanka Kuma dawowar takice gashi anyi daidai yafad'a Yana sinsinar wuyanta had'e da kokarin zame towel nata...cike da mamakin riyan ke dubansa sbd ta lura shiko gajiya bayayi da abunma...jia bebarta ta runtsaba Kuma gashi yanzunma...dole ta biye Masa yajata kan bed suka Lula duniyar ma aurata...
Bayan sun kimtsa sunci abinci "riyan nakan cinyarsa tana chat da friends nata, Abdallah nakallon news atv... Hafiz yashigo da sultan dan10 month akafadarsa yyi wayo kamar Dan 1 year....kokarin tashi riyan keyi Abdallah yariketa Gam" Yana cewa sbd wannan Dan iskan Zaki tashi baby?" Murmushi Hafiz yyi yace yizamanki kinji kaikuma ALLAH y shiryeka ga yaronka nakamuku yanata Kiran daddy da mommynsa yafad'a Yana ajiye sultan,kafin yyiwa Abdallah signal da Ido cewa gun feedo zashi ayi harka sukuma sunbarsu da raino" girgiza Kai Abdallah yyi Yana maka Masa harara yasauki sultan dake nufosu...
Murmushi Abdallah yyi byn fitar Hafiz yadubi riyan yace my Queen yakamata nima nabada ajiyar baby hakanan ko sultan yasami kanwa... murmushi riyan tayi ta kwanta ajikinsa...tana wa sultan Wasa...tashi Abdallah yyi dasu ajikinsa yace muje sultan kasha maganin bacci Dan nima holewa zamuyi....lolx riyan ta hararesa tace wato gaka injin ko"maida wukar gimbiyya bacci kawai zamuyi ,abokina ke harka yanzun sbd yafadamun dazai fit... hannu riyan tasa ta rufe Masa Baki tana jamasa sajen fuska..Kara yasaki Yana runtse Ido had'e da saka hannunsa zai damkota ta arche da gudu tanamasa gwalo yabita shima sukabar sultan kwance kan bed....
Bayan wata 10 da auren riyan da Abdallah...alokacin kuwa taslim tahaifi danta nmj suna wanka ,yyinda hussy keda tsohon ciki...akuma lokacin riyan ta kammala karatunta na SSCE"yyinda umman riyan tasami Miji tayi aure wato Alh tanimu mijin hjy iklima sai ammi ta auri Alh bukar abokin abban Abdallah...wannan kenan
Riyance kwance jikin Abdallah da almaa Bata jin Dadi ,sbd duk jikinta yyi yaushi yasaki"tayi fari sosai tayi fresh da ita ,shikansa Abdallah yakara kiba da haske"ahankali yace gsky wannan babyn namu baya kyautawa komai kikaci saikin maido "yanzun mekikeson ci nasanar da ummi amiki"
Ahankali tace nibanason komai sai mandula! d'azun naga hjy Kaka naci..ita nakeso...zaro Ido Abdallah jin tace gun hjy Kaka"Amma bbu yadda ya iya dole yaje gunta Amma yasan zaiji magana d'aya da d'aya...
Kwantar da ita yyi kan kujera 3 seeter yafice dg parlourn yanufi part d'in su ummi....
Share
BY MMN FAREESA🖊️
[9/4, 5:22 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
🌺AUREN WATA SHIDDA🌺
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by mmn fareesa
Not edited❌
P57
The end
Direct parlourn hjy Kaka Abdallah yanufa yasameta zaune kan kujera tana lazimi "yyi sallam Yana murmushi had'e da cewa ranki yadad'e tsohuwa Mai ran k'arfe....tabe Baki tayi had'e da amsa sallamar ciki ciki "kafin ta dauke Kai fuska bbu walwala tace lfy kashigo Kanata faraa haka nasan dai Ni bankai matsayin kashigo sashena ba kadubani har garama matarka tana ziwa ita kwana 2 tadena zuwa...hakane hjy kinsan yanayin aikina ne shiyasa"kace ba?"to inma zuwa kayi kafadamun matarka nada juna biyu to nasani saika ja tsinman rayuwarka ka koma inda ka fito.... murmushi yyi yace ok bbu damuwa dama kud'i naka miki kinyiwa Yan uwanki kyauta Amma bara naje tunda korata kkeyi....haba kaikuwa bawan ALLAH Mai yyi zafi Ina ni Ina korar me gd ??"ainidakai Bata baci muyi fad'a muyi dad'i ko?" Zoka zauna ta rukosa"Murmushi Abdallah yyi azuciyarsa yace wannan tsohuwa ALLAH yyimata son kud'i"Zama yyi kusada ita yafito da kud'i Yan dubu masu yawa yamika Mata Baki washe ta karba tana saka mishi albarka"ahankali yace hjy to mezaki bada akaiwa kishiyarki?" Baki washe tace to bara na lissafa maka abinda Nike dashi kozata iya ci"inada goro inada d'ata ,inada nakiya,inada mandula da zahariyya takamun d'azun....ajiyar zuciya Abdallah yyi kafin yace yauwa garadai mandulan dako nakiyar k'ila zata iya ci" tashi hjy kaka tayi tashiga ciki Jim kad'an ta fito da su aleda ta Mika Masa" yyi godiya yafice....riyan kuwa nata faman jira harta kosa" yana shigowa d sauri ta nufesa t karbe" cike da tausawa yake kallonta ganin yadda takecin abun "wanison ummi yanunku acikin zuciyar sa, lallai duk Wanda be ji kan iyayensa ba yyi asara musammun uwa ma....dole yagodewa ALLAH dayasa shi yagane mahaifiyarsa da'aka rabashi da ita…..yanzun ga riyan sbd ciki abubuwa da yawa tace bataci kobatason kamshinsu ko warinsu,wasu abubuwan ma ada bataci Amma yanxun sbd ciki tana cinsu...muryar riyan ta katse Masa tunaninsa gun cewa pls Yaya yunwa nikeji kayi shiru mekake tunani me??"
Murmushi yyi yace tashi muje part d'in su feedo kici wani Abu"wannan baby Yana saki cin abinci sosai" yafad'a Yana murmushi had'e da mikar da ita ,yasaka Mata hijab dinta dake gefenta suka fice...
Feedo tayi matashi da cinyar mijinta tana latsa waya yyinda hafix ke latsa lap top"sultan Yana tsakar carpet zaune da kayan wasansa Dan yyi wayo har anyayesama"Abdallah yyi sallama Yana rik'e d hannun riyan.... murmushi Hafiz yyi yace AK and Mrs AK "harararsa Abdallah yyi yace to yasan rankane" ga baby nan yunwa takeji kubata wani abun "yafad'a Yana kokarin Zama kan kujera"yyinda riyan take gaisawa da Hafiz"feedo na murmushi tace oh wannan onborn Yana wahalar Mana dake?"murmushi riyan tayi batayi mgn ba ,feedo tajata zuwa kicin sukabar Abdallah d a Hafiz... Hafiz na dariya yace dubeka dallah aikai yakamata ka shiga kicin karuka Mata girki " kaida jin Dadi kabarta d wahalar ciki da haihuwa ko.... murmushi Abdallah yyi yace hmmm ni gsky inama zaton d cikin yyi 9 month CS zaamata haihuwa da wuya wlh" yafad'a fuska kallar tausayi" Hafiz yace lallai ma mlm to wlh Kar ma kasanar Mata kabari tahaihu da kanta bbubwani CS daza a Mata aganina " sannan indai shine wankan gd zaakaita tayi 4 month or 3 month"gaka bbu hakuri "ya fad'a Yana dariya"tsaki Abdallah yyi yace kia wlh Dan is Kane "aigara ni dakai wlh"sbd l....shiru yyi ganin riyan da feedo sunshigo ,riyan hannunta dauke da plate na wake da shinkafa da manja da uban yaji " kallonta yyi cike da kulawa yace Amma yajin nan baimiki yawaba" cike da shagwaba tace nibema isata"feedo tace yo aidanna mace tabari hakanan...
Zama tayi tashare plate din tas ta kora da lemo sai kallonta Abdallah keyi Dan yasan Nanda awa2 zata Kara... harararsa tayi tace kallonfa?"Murmushi Abdallah yyi yace bakomai kada yanzun Amin hukunci sbd naga yanzun saurin hawa kk Abu kad'an sai fad'a....feedo tace aiduk cikin me kesata haka...mikewa Abdallah yyi byn ya ajiye sultan ya dubi riyan yace muje ko uwar biyu"Hafiz yace kamanta uwar ukku...rabu dashi Yaya Hafiz cewar riyan ta na fita dg parlourn"Abdallah yyi kwafa Yana hararar Hafiz yafice...
************
Kwance Abdallah yake yyi rigingine riyan na kwance akan kirjinsa sunrufu da bargo"bbukaya ajikinsu"riyan saijuye juye take ajikinsa"murya can k'asa Abdallah yace yayadai baby konace ne Naga abin be ishekiba yafad'a Yana kashe Mata Ido" da sauri tad'aga Masa Kai ta na kukan shagwaba....had'e bakinsu yyi ana bata wani hot kiss tako Ina Yana yamutsata tana maida Masa murtani ganin hakan yasa nafito....🏃🏻♀️
Kwanci tashi bbu wuya agurin Allah su hussy anhaihu tasami twins duk maza saidai fa taci wuya yyinda riyan ta tsorata da haihuwa sosai....haka ta cigaba da rainon cikinta akarkashin kulawar ummi Abdallah da ammi" harcikin yashiga watan haihuwa...
Kamar kullum suna lambun gdn riyan da Abdallah suna zagayeshi sbd taruk'a exercise "goba da yalo na a hannunta tanaci dayan hannun Yana cikin na Abdallah yariketa,suna ta murmushi ga tartsatsetsan cikinta yyi k'asa da kyar take ta kawa"duk tayi duhu da kiba...irinta masu ciki"
Abdallah yadan murxa hannunta yace my Queen har yanxun shiru kinki haihuwa har edd dinki ya wuce " nak'agara ki haihu sbd Ina takuruwa gurin....kindai gane ko?" Yafad'a Yana d'age gira" murmushin karfin Hali tayi sbd tun jiya take jin ciwo daurewa kawai takeyi"ahankali tace to ai Yaya saikamun adduar sauka lfy ko?" Yace eh Mana aikullum ita mukeyi Dan....wayarsa tayi ringing ya...d'agawa yyi kafin yyi mgn riyan tasaki k'aramar Kara tadafe cikinta"Da sauri Abdallah yadubeta arikice had'e da sakin wayar yariketa duk yarude yace lfy Mike Miki ciwone?" Yaya bayana k'uguna "marata duka duk ciwo sukeyi"sannu kinji bara na Kira ammi muhadu asibiti aitanacan da sauri yakira ammi bbu ko gaisuwa yace gasunan tafe k'ila haihuwace "yace to sutaho,ummi ya Kira arude yasanar Mata dukda tanajin ihun riyan ta wayar"kafin ya sungumi riyan yyi hanar get da ita Yana Kiran driver...
Duk abinda yadace ammi tayi itace tsaye akan riyan "yyinda Abdallah yahana kowane likita ko wata nurse duba mas amata ,shida ummine da hjy Kaka gaban lebou room d'in"hjy Kaka tace oh ni duniya Ina Zaki damu wannan yaro bakada kunya " kayi k'ato k'ato kahana wani yashiga ai da itama naja'atun kahanata ai "saikai daka Mata cikin ka amshi haihuwar....Dan ALLAH kirabu Dani naji da damuwata yanzun ba lokacin surutu bane kindameni da mgn....Baki bud'e hjy Kaka ke kallonsa kafin tayi mgn ,saiga taslim d alhassan, hussy da faruq ,feedo d Hafiz"
Tashi tsaye hjy Kaka tayi tana kallon kowa tace lfy y'ayan nan duk kukaxo nan ?" Hussy tace inafa lfy munxo duba jikin anty riyan ne" salati hjy Kaka tasaki tana sallami had'e da cewa Wai nakudarma tallarta akeyi yoke HAJARA Aida bamuzoba munbarsu su sunxo Dan abin kunyar harda surikinki 😂😂 dukda anacikin wannan yanayin Saida su hussy d alhassan suka Dara"kafin hussy tace ah ah hjy Kaka my one ba surikin ummi bane dantane...look malamai dallah kuyi Mana shiru cewar AK cikin daure fuska ....tsit sukayi hjy Kaka ta tabe Baki"yyinda ummi ta juya baya" Hafiz yanufi Gurin AK Yana rarrashinsa ganin yadda yadamu...kofarce aka bud'e kowa yamaida attention dinsa agun.
Ammi ce ta fito fuska washe tana murmushi ta dubi ummi tace duk wuyar nan da mukasha Ashe kishiyace ba mujiba" murmushi ummi tayi tace alhmdllh tasami mace hjy ta fad'a tana dubar hjy Kaka....wani ihun mirna Abdallah yyi yarungume Hafiz , yyinda alhassan shima yarungumesu suna farinciki....kafin ammi ta koma Dan kimtsa Mai jego...
Masha ALLAH nuna farin cikin da wannan family sukayi Bata lokacine"yarinya tayi goshi kyakykyawa da ita tamkar Abdallah yyi kaki ya aje"Alh kabeer girma yabata kyautar sarka da dankunne na gwal riyan Kuma mota sabuwa fil"uban gaiyar kuwa yyimusu soyayya tamkar bbu gobe da Yan uwa da abokan arziki"riyan har kukan farin ciki tayi.... Abdallah kuwa dashi ake zaman jegon "da sultan Dan shekara2 rabi ,yyi girma sosai Yana like da riyan sbd baby girl D'insa k'anwarsa beso ana tab'ata "
Ranar suna diya taci HAJARA (annur) Masha ALLAH abin sai Wanda yagani anci ansha ancashe baby d mamnta sun Sami kyaututtuka gun jamaa...haka su riyan suka cigaba da wankan jego apart din ummi"yyinda take Bata kulawa sosai Bata barin Abdallah yadad'e inma yashigo to Bata fita d'akin "yaza Mana inba awayaba bayasamun yin mgn da riyan duk yadamu"ak'agare yake sugama wnkan su koma ko jarabar hjy Kaka"Amma so yake riyan Takoma amatse yake....
Ranar da riyan ta koma itada Abdallah bbu Wanda yafito dg part d'in su ,sunkashe waya"duk bin diddik'in Hafiz saidai yahakura besami laying Abdallah ba inyakira sunacan suna zuba love abinsu....
Bayan shekara 18....
Wata kyakykyawa r yarince tsaye da wani hand some guy suna mgn a compound din wani had'add'en gd"sunata skarma junansu murmushi!Saida na ware Ido tukum nagane Ashe Wai sultan ne da annur"ahankali annur tace Dan ALLAH Yaya sultan kayi hakuri kabani wayar wlh bansan Shiba kawai yakirani ne"tafad'a cike da shagwaba"lumshe Ido yyi cikin coolvoice yace No! bazan bayarba kinsan nakoma ganin wani yakiraki bazaki Kara rik'e wayaba "yanzun zanje nacanza Miki layi"inkuma kinfison b'acin Raina toshikenan"saikuma yyi k'asa da murya yace kinsan banida wani buri aduniyar nan sai ganin kinzama mallakina Amma har Zaki amsa wayar wani wato zuciyata ta buga ko?" nifa Yaya sultan ba haka bane! To mene?" Kafin tayi mgn saiga Alh Abdallah Kabir girma da Alh Hafiz aminnan juna zasu wuce parts nasu dawowarsu kenan dg Gurin wani daurin aure.... murmushi sukayi ganin yaronsu suna mgn cikin farin ciki"AK dubi yarancan cewar Hafiz" murmushi Abdallah yyi yace nagansu Amma kadena cewa AK din nàn bacin mun girma muna Shirin auredda yara.... murmushi Hafiz yyi yace hakane Amma aiba'a canzawa tuwo suna kasan Mina tuna kuwa?" Abdallah yace ah ah ranar da kazama marigayi Abdallah 😂AsheAshe darabon ka haihu harzaka aurar... murmushi Abdallah yyi Yana nuna Masa gafa yarancan karsuji"kafin kowane yanufi part d'in sa....sultan yyi saurin rissinawa yacewa Abdallah daddy barka da dawowa" yauwa my son cewar Abdallah yawuce...
Zaune take atsakiyar parlourn kan carpet itada yara 3 suna homework,sai wani saurayi dabaze wuce 16 years ba zaune kan kujera(dansu na2 kabeer affan) bbu abinda yabari ahalin Abdallah gun miskilanci"sallamar da Abdallah yyi yasaka riyan d'agowa ta amsa tana Masa murmushi...Zama yyi kan kujera yace mommy sannu da gd" yauwa daddy kundawo dg gun daurin auren ne?kafin yyi mgn affan yace daddy sannu da zuwa ! Yauwa Abdallah yafad'a Yana kallon riyan yace muje kibani sakon nan" to kawai tace Dan tasan me yake nufi...annurce tayi sallama adaidai sadda Abdallah yatashi zai nufi part nasa" annur tayi saurin cewa yauwa daddy kayiwa affan mgn wlh yaron nan yarainani ban isa in aikesa yajeba" waye yaron Wai?" Cewar affan Yana muxurai....daure fuska Abdallah yyi yace zansab'amaka ba yayarka bace?" Nan yakwatanta musu kafin yanufi part nasa...
Riyan na kwance kan bed tana jiransa Dan tasan Kiran be wuce su hadu kan bed....su riyan angirma anxama manyan Mata haihuwarta 5... Rungumota yyi yace Ashe kin gane Kiran danike?eh Mana daddy Kai kullum tamkar saurayi kake baka tsufa.... murmushi yyi yace ai soyayya Bata tsufa saidai masoyan su tsufa"yafad'a Yana sinsinar wuyanta had'e da cewa bara murufe jikinmu kada mmn fareesa taganmu tasami abin fadawa fans nata......
TAMAT BI HAMDILILLAHI..🙏🏼
Anan nakawo k'arshen wannan littafi Mai taken AUREN WATA SHIDDA....kuskuran danayi aciki yah ALLAH ka yafemun...
Godiya...Ina Mika dinbun godiyata ga dukkan masoya wannan book da grps din da ake post nasa.. wad'an da hannuna bazai iya rubatasu ba sbd yawansu.... nagode! nagode k'warai ALLAH yabar zumunci sai mun hadu asabon book Dina WAYAFI SONTA?" True life story yafaru da gaske tauraruwar littafin akwaita acikin grps d'ina Amma bazan Fadi sunantaba😊
Labarine natsantsar soyayya da jarabawar rayuwa ga Wanda yyi hakuri ,gaban tausayi ga nishadi da hannunka Mai sanda ....tunada sunan WAYAFI SONTA??"
Special thanks for mmn sultan (Yar sadaka)
Hauwa'u Usman lado(mmn onborn)🥰 Allah yasaukeki lfy
Zee hamis wada
Mmn feena
kinfi kowa son auren wata shidda😘
Zaune yasamesa idanuwa jajir ,alamar bacin rai" yakamata ace karuka binkice kafin kahau dokin xuciya.... mutumin nan bada wata manufa yyi Mata mgn ba baikumasan tanada aureba...dallah mlm rabu Dani wato kana goyan bayansa ko me?"
Nina isa nayi hakan ,namasa bayani ko a skul kadama yanuna yasanta,yace abaka hakuri ,Kuma na yarda and mutumin kirkine...Tsaki Abdallah yyi had'e da cewa matsalarsace in mutumin kirkine me yakai idonsa akan dalibarsa ,inba jawowa Kai rainiba..hmmm kadda fa ka manta Sir Aliyu da hafsat malami ne da d'alibata...su suka sani ai Dana dawo Zan cireta dg skul din tashiga jamia Amma nikab zata ruka sakawa... sannan Zan saka Amin lek'en asiri a skul din muddin ya kula matata zai K'are rayuwarsa a preesing "
Kasan Zan iya hakan,Amma kasan laifinkane Dana sanar tanada aureba askul din...laifin Abba dai bashine yasakata ba, yafad'a Yana harararsa.. murmushi Hafiz yyi had'e da cewa yanzun dai kayi hakuri pls abar maganar"
"Ina ita riyan d'in?"
"Oho"
Kamar ya oho?"
Na k'yaleta,kuam ai gashi kagani da idonka tafi k'arfin ta biyoni tabani hakuri ko"
Hmmm AK bakaji dudu du yaushe riyan din ta sauko tasake maka ?harkake haka"halinka na nan kenan ?" Haka goben zaka tafi kana fushi da ita?"
Banza Abdallah yyi Masa yashige bed room nasa.
Hakan yasa hafiz fita,aharabar gdn yaduba, cikin saa yahangota Kai Duke.
Sallama yamata ta dago"fuska duk hawaye,hakuri yabata"kafin yace kije apart naku yanzun kibasa hakuri kinji baa sanya Gurin kula da miji ,Ni in inafuahi feedo Bata iya bacci saina hakura , shiyasa har yanzunbbu gurbin kowace mace azuciyata sai ita... yafad'a cikin tsokana...
Cike da kunya riyan ta tashi ta nufi part dinsu...
"Parlour bbu kowa,hakan yasa ta tsaya ,tana tunanin jiyafa haka adole yasaka itadashi sukayi wanka,bbu kunya yatube gabanta danma ta runtse Ido...
Ganin bbu sarki sai ALLAH ta kutsa Kai bed room dinsa....
K..
🌺AUREN WATA SHIDDA🌺
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by
Mmn fareesa
Not edited❌
Dedicated to alhussen 80K (Abu Sameer)
P 53
Kwance yake kan bed ,rigingine .ya lumshe Ido tamkar me bacci "dg shi sai boxer ajikinsa..
Riyan kuwa ahankali tyi sallama! Sau 1 takallesa ta kauda kanta"sbd ganin bbu Kaya ajikinsa, yyinda shikuma Yana kallonta ta kasan Ido..
Jiki bbu k'wari ta nufi bed side drower zata zauna...AK yyi wuf d ita ya rungumota ajikinsa"cikin shagwaba tace Nika cikani tunda bazaka hakura ba....uhhmm my sweet Queen ,aiba haka ake bawa miji hakuriba ko ?"
Amma yanxun tunda kinzo bbu komai nahakura kinji... murmushi tayi ta rufe fuskarta tana cewa yakamata kasanar mun abinda bakaso insha ALLAH Zan kiyaye!Amma pls karage saurin fushi ,manzon ALLAH (S A W) yyiwa wani mutum da yace Masa yimun nasiha sai annabi yace kada kayi fushi!yaasake maimaita Masa kada kayi fushi....nasan kasani namaka tuni... murmushi yyi yasumbace yace hakane tawan dama abinda akeso atsakanin ma'aurata shine fahimtar juna shine mak'asudin zaman lfy,Amma ni ummi tamun katangar karfe dake to kima sani yau bbu inda zakije guna Zaki kwana ,dama jiegin 12: Zan hau insha ALLAH Muna tare...Amma kasan...nasan me?" Kizauna kina biyewa ummi bacin mun shirya kanmu abinda kawai nakeson ji abakinki ,kawai innace Miki ilove you" kice I love you too my sweet AK....dariya riyan tayi har fararen hakoranta suka bayyana"cikin shagwaba tace Wai da gske nan Zan kwana?"
Eh Mana " yafad'a Yana d'age gira"firama zamuyi kafin muyi wanka sai natafi sallar magrib...
Fira suke sama sama rabi Abdallah na Wasa da ita ajikinsa tun Bata sake ba harta sake dashi "Koda Abdallah yaga 6:30 pm tayi yace tashi muje muyi wankan ko"tashi tayi ajikinsa ,tana kokarin guduwa yyi dariya yace lallai my Queen kina Wasa Dani ko?" Finciko yyi yahaye samanta yasakarmata nauyinsa,zaro Ido tayi ! azuciyarta tace nashiga3 Ni riyan ,shikuwa dariyar mugunta yake Yana cewa Zaki sake yunkurin guduwa ?"
Ah ah wlh Yaya pls kad'agani kayi nauyi...hancinta yaja had'e da cewa dg yau kada ki koma kirna da wani Yaya ki canza mun suna malama"sai uban nishi kk ,Ina ga nayi megaba d'ayar,inkuwa mukaje toilet kika rufe Ido to komai sai yafaru yarinya natafi nabarki ana jinyarki...yafada Yana d'agata" tashi tayi tana turo Baki ranta fall tsoro ,yamiko Mata towel shima yadaura nasa suka shige toilet...ko aciki bbu kunya tamakar rannan,hakan Abdallah yyita tsula rashin kunyar shi ,riyan kuwa bbu damar rufe Ido saidai ta kauda Kai...ahaka suka Yi wankan suka fito ya wuce masji.,,,,
Be dawo ba Saida akayi isha'i Koda yadawo part nasu yanufa,riyan nazaune kan kujera a parlourn tana latsa waya tana murmushi da alama chat take...cikin husky voice nasa yace Mrs Abdallah azo atarbi Abdallah sbd hakan yatsara arayuwar aurensa matarsa ce komai nasa... yafad'a Yana bude Mata hannayensa ...cikin jin kunya taje ta shige jikinsa..
Kan kujerar suka zauna yabude take away din daya shigo musu dashi..suka faraci Yana feeding nata da kansa suna fira gwanin birgewa,gefen zuciyar riyan tana mamaki Wai yau itace da Abdallah ahaka ,Kuma Wai Dan uwantane jininta , lallai ikon ALLAH yafi da hakan.,,,,,
Acikin gd kuwa ,Koda akayi isha'i bbu riyan bbu alamarta sai aka shiga jajanta " Hafiz ne yashigo agajiye awaiting parlourn sbd yakira ammi ta duba sultan Yana kuka yasamu ana zancen Ina riyan tashige tun marece...cikin ko inkula balle jin nauyi hafiz yace yo Ina zata inba Gurin mijinta ba ,aisuna tare...Qalu Inna lillahi wa inna ilaihir Raju un!! Arud'e jama'ar parlourn ke dubar hjy Kaka sbd jin salatin datayi"ta Dora da cewa yanxun sbd dibar albarka yaron nan haka yyi bbu kunya"in anyi mgn shidan Boko ko"to ai ita ja'irar ita tafisa tunda tabisa,yo miye laifinta hjy Dan tabi mijinta?" Cewar alhassan Yana murmushi,ungo nan nace ,tamasa dakk'uwa, had'e da cewa oh kaima haka zakayi ja'irin banxa "duk kunbi Kun fitsare...Kai nidai haka ALLAH ya rubuta matsiyaciyar yarinyar nan hassu takamun masifar rabani da jikokina gashi kowane yatshi bbu kunyar jinin Fulani ajikinsa...toke HAJARA kinji tabi mijinta saiki basa matarsa inyadawo k'ila lokacin ta haihu sbd nasan be rasa Mata ciki...su ammi ,umma ummi... murmushi kawai suke yyinda yaran ke dariya umma ta korasu, Hafiz yafito Yana cewa zamani ne abarsu su hole wlh...zakasan holewa gobe Inna bada umarni hiddausin ta tafi gd wanka saitayi kwana ,60 ja iziri...da sauri hafiz yyi rubus yadawo amarairaice yace natuba wlh kada kiyi haka hjy pls.. haba matar ! Nisan abinda Zan ruk'a siyomiki.. murmushi yakumcewa hjy Kaka ,shikuwa ammi ta banko Masa harara yyi saurin fita...
Tsaki hjy Kaka tayi had'e da cewa aikin banza yo mutum yaja Dani Mana yaga aiki da cikawa shi kanshi audullahin yazo da safe yasameni wannan mazuran nashi da d'aure fuska be Hana Ni yimasa tas...ke Kuma HAJARA saiki barsu suyi rawar gaban hantsi tunda ita Mai miji ta bisa bbu kunya batare dasun tareba ,ke kanki kinji kunyar shiga tsakaninsu gashi sun yarfaki meyafi haka ciwo?" Hmmmm yaran nan sai hakuri hjy Dan ALLAH kiyi hakuri...cewar ammi da umma to hakurin meye duk shaki'yin dayamun badaidai iyaka na dauki mataki mgn Kuma bana fasawa ehe.... Tafad'a tana ficewa...
Abdallah da riyan kuwa saida sukayi Kat ,kafin suje susake wanka da burush suka kwanta... ahankali ya janyota jikinsa yarungume Yana shafata yace banbaki amsar tambayar kiba d'azun ..Kinga gsky inada kishi sosai banason kije ko Ina saida izinina inba skul ba, sannan banison kawaye sosai sbd matsale,Abu na gaba kirikemana sirrinmu,banison kirik'a firata da yaran nan sbd kinsan bansan raini, Naga kansu rawa yake musammun husaina take ko hussy...insha ALLAH Zan kiyaye, to Amma yay...Mena fad'a Miki d'azun?" Oh namanta"nifa Banga laifin hussy ba kacika Shan k'amshi da yawa...bakinta ya matse yace maimaita abinda kkce" uhmmm ...murya k'asa k'asa yace toke muke bakyaso ne?"sannan gsky inhar Baki furtamun Abu 2 harnafi bazanji dadiba Zan Kuma Yi ko kwanto akan kin amince Dani amatsayin life partner naki...na 1 kikirani da special name sannan kice mun ilove you....shiru tayi...yagirgizata..yaji tana murmushi , ahankali tace hmmm nidai gsky banison karuka hudda da kowace mace in ancire Yan uwanka "ko kallonsu..saime?" Shikenan... murmushi yyi yace bakida matsala da hakan riyan dama can atsarina Ni mijin mace 1 ne, to Kuma koba hakaba ,riyan can zauna dake ke1 sbd hlarcin da kikamun arayuwa ta bazan taba mantawa Dan ALLAH riyan kiyi hakuri da laifin danayi abaya kinji...bbu komai Nina manta ma baka Dena tunamun mijina ilove you too... tafad'a tana murmushi had'e da rufe fuska...cikin farin ciki ya matseta ajikinsa ya had'e bakinsu gu d'aya..
,saida Abdallah yyita jagwalgwalarta "kafin yahakura yarabu da ita sbd ganin zai dagawa kansa hankali,yakuma dauki alkawarin duk runtsi sai ta tare agdnsa zai karb'i hakkins... wannan dare sunyi kwanan farin ciki dakuma alhinin rabuwa da juna...
*********
Washe gari kuwa ,sukuku riyan ta tashi Abdallah Yana lura da ita,yakumaji dad'i sosai sbd yasan dai yanzun tana sonsa"
Atare sukayi wanka "yasaka akamusu oder na break fast"
Sanye yake da suit bakak'e Yar ciki ja" kansa yasha gyara yyi masifar kyau"kamalarsa da haibarsa had'e da kwarjini sun sake fitowa atare dashi, sai kamji ketashi ajikinsa shida riyan dake sanye da gownt bak'a ,tayi kyau dukda bbu make up afuskarta! Hannunsa cikin nata ,saidai gaba d'aya dg shi har ita fuskokinsu bbu walwala sbd zasu rabu da juna...,,
Zama sukayi kan kujerun dake gaban dining table d'in suka Fara tsakurar break din kad'an kad'an Abdallah na rarrashinta kan cewar suna tare awaya da vedio call... Hafiz yashigo da sallama....riyan tayi yunkurin tashi d'aga cinyar Abdallah.,,
Hafiz din bakonkine?" Cewar Abdallah Yana mayar da ita..
Haba abokina inba hellow ai akwai hii!!
Tun jiya dg naturo a rarsh...dallah mlm kamana shiru ,zaka wani shigo saikace na kiraka.... murmushi Hafiz yyi yace eh naji job aakieani ba nazo muyi bankwana sannan wannan hura hancin da Shan k'amshn naka bai Hana Ni fadar abinda Naga dama ,kazo ka rik'e riyan to kasani wlh tsohuwar nan hjy Kaka najiranka.... Tsaki Abdallah yyi azuciyarsa yace gsky tsohuwar nan yakamata acanza Mata gd tazo tasaka ma mutane Ido..nasan dole inmunshi ga ciki sai tamun surutai....gaisawar da Hafiz keyi da riyan yadawo dashi tunaninsa... ahankali yace tashi muje ciki my Queen karfe 10:35 muyi sallama dasu ummi zanje office Kuma jirgin 12: Zan hau...
Kafin yadubi hafiz yace mlm zaka iya tafiya ko " murmushi yyi yace madallah ,sultan yaronka najiranka kamasa sallama... murmushi Abdallah yyi had'e da cewa kasan hakan dolene ...kafin Hafiz yafice.,,,,
Tashi riyan ta yi ,suka rufe part d'in ,yajawo trolley din da riyan ta shirya Masa Kaya jiya ,aka fitar dashi Dan asaka aboot...
Jerawa sukayi suna tafiya , Abdallah nasanar Mata duk abinda takeso ga atm nan ta Zara sannan zaa kamata iPhone 11 +...da hakan suka nufi babban parlourn gdn....
Da sallama suka shiga " Abdallah fuska atamke , parlourn cike da jamaa...
Gun feedo Abdallah ya nufa yakarbi baby sultan dayasha gayunsa cikin kayan sanyi yanata zuba k'amshi.
Kafin yanufi gurinda su ummi,umma ,ammi suke suna fira..yaje yagaidasu.. yyinda riyan su feedo da hussy keta tsokanarta Wai ta kwana gun miji...itadai cike da kunya ta sadda Kai k'asa and ganin iyayensu...
" Hjy Kaka ta fito da tazbaza ahannunta tana lazimin" tafa hannuwa tafara Yi sbd ganin Abdallah su umma Mama's afatan sauka lfy"to rasa kunya kajin birni"kana nufin bazaka gaisheniba Dan kada namaka mgn kaja yarinya gunka ta kwana ,yo k'ilama lokacin da ake cewa tana d'aki tana bacci nasan gunka take zuwa....intaje haramunne?" Abdallah yafad'a akule fuska bbu walwala " bansaniba ! Aida duka na kayi saina baka amsa...
Haba hjy keda Mai gdn naki, sallama yakamata kuyi ba fadaba cewar ammi.
Washe Baki hjy tayi tace to aikinsansa miskiline"Ina ita riyanatun ?" D'ayar marar kunyar... Abdallah bwyi mgn ba yafito da rafar 1000 yamikowa hjy Yana cewa kimun addua sainadawo....Baki washe tahau aka Masa albarka da adduar sauka lfy...bbu kunya yaja hannun riyan bacin yamika ma feedo sultan suka fice...
Suna fitowa mota suka shige drive yajasu sai air Port....
Acikin m....
Share...
BY
MMN FAREESA
[7/12, 1:44 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
🌺AUREN WATA SHIDDA🌺
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by
mmn
fareesa
Not edited❌
P54
.......Acikin mota kuwa " tunda suka shiga Abdallah kefaman rarrashin riyan da fad'a Mata kalamai masu sanyaya zuciya"kafin ta sake "Koda sukazo air Port,zamansu sukayi kafin time yyi na hawan jirgin...saidai driver din yafita yabarsu amotar.."ahankali Abdallah yajanyo riyan jikinsa"Murya k'asa k'asa yace ina fatan dana dawo ummi zata banike muje honeymoon din mu ko my sweet Queen??"
D'aga Masa Kai tayi ,alamar eh"hancinta yaja had'e da cewa malama mgn zakimun ba body language ba"murmushi tayi harfararen hakoranta suka bayyana
Sbd tuna time d'in da yamata warning akan Masa body language..."yyinda Abdallah yashagala da kallonta"ahankali tace to nadena MY REAL ONE! tafad'a tana rufe fuskarta sbd kunya...ware Ido yyi cikin jin dad'i yace wannan surprise haka"pls maimaita mun nasake ji...batare data kallesaba ta mak"e kafada" matseta ajikinsa yyi d kyau" kafin yace kissing nawa zakiyi yarinya Dan nagaji d wannan kunyar Taki..turo Baki tayi....yyi saurin manna bakinsa anata....mutane da aka Fara Kira yadawo dasu dg inda suka Lula....wayarsa da yyimusu video riyan Bata saniba yadauka yashiga photo ,yafara musu selfie"itadai sai murmushi take"murfin motar yabude"riyan tayi saurin rik'e hannunsa hawaye nazuba akuma tunta....
Yah rabbi! Yafurta cike da damuwa yakoma motar ta fado ajikinsa yarungume ta tana ajiyar zuciya,cikinkasala Abdallah yace meyasa sai yanxun kuka saki jiki Dani ba tuntuniba??" danasan da hakan bazanyi tafiyar nan nabarkiba pls kiyi shiru kimun addua Muna tare sbd zuciyar mu guda "ilove you my Queen ! Ilove you too my real one tafad'a tana murmushi"share Mata hawayenta yyi ",suka fito tare Yana rik'e d hannunta....
Saida aka Kira sunansa tukum suka rabu "tana daga Masa hannu haryashige jirgi...kafin Takoma mota suka nofa gd..,,,,,
********
Tana fitowa dg motar" kallo d'aya zaka Mata kasan tayi kuka ,fuska bbu walwala ta nufi babban parlourn gdn....sallama tayi tana kokarin zama" hjy Kaka tayi saurin cewa oh kema izzar audullahin Zaki koya?" Kinbisa sbd bakuda kunya ,shine zakixo kina wani cin magani ko"bacin kunje kunyi soyayya.... to aike HAJARA gobe ma kisake "" oh hjy Dan ALLAH kibarta taji da abinda ke damunta da mitarki zataji Koda rad'adin rabuwa da mijinta....cewar hussy" ke ! K'aramar marar kunya fita dg idona,zakixo da wani iyayinki...ada nayi niyar yiwa kabiru mgn yyiwa faruqun naki transfer Amma na fasa tunda bakida mutunci....gaba d'aya jama' ar parlourn sukayi dariya....dasauri hussy tace tuba nake ran kakarmu yadad'e ALLAH ya barmana ke! my sweet granny""wasafa nake damani wlh banison yin nesa daku pls kisaka Abba yyimasa transfer zuwa nan garin" bazanyi hakan ba" kina fama da tsawo uwa daran Sallah! Turo Baki hussy tayi taja hannun riyan suka bar parlourn su ammi na murmushi.....
######
Kwance tashi bbu wuya agurin Allah tun bayan tafiyar Abdallah suka sake jonewa da riyan inkukaga yadda suke zuba love a waya sai abin yabaku mamaki,kullum inbasuyi vedio call ba sayi voice call ko chat ko taxt massages"sunyi wata shak'uwa taban mamaki "inda gefe guda Kuma riyan harta kammala SSCE inta"yyinda yanzun Abdallah befi saura 2 weeks yadawoba....yanzun biki saura 3 weeks sannan Abba yace ita riyan tare dasu zata tare ayi hidimar bikinsu sabo itada Abdallah sbd abaya ga yadda aurensu yakasance...ummi tace sai anyiwa y'arta komai harda lefe.... Hakan yasa akafara Shire shiren biki bbu Kama hannun yaro sai tsuma su riyan akeyi da musu gyaran jiki...tuni suka canza sosai musammun riyan ta yi bulbul da ita sai sheki fatarta keyi Abdallah kuwa duk yarude dayaganta a video call dasukayi,sai ma cewa yyi kada takara fita tunda bbu skul Dan kada wani yakalle Masa ita...
Riyan ta canza sosai inba farin sani ka mataba " bazaka ganetaba ko kace ta tab'a rayuwa ak'auye" ta waye da ilimin Boko Dana addini komai tanayinsa cikin nutsuwa da kamun Kai "duk abinda zata aikata to zatayi abinda yadace Wanda addininta beyi Hani ba" hakan yasake dasa kaunarta azuciyar ummi da dangin Abdallah nagurin ubah "gakuma abinda ke k'aramata kima ga jamaa ,kunya girmama nagaba da ita,sai kawaici...
Zaune riyan ta ke suna duba kayan lefen hussy da aka kawo" Masha ALLAH gsky komai yyi nagani na fad'a" sai dubawa suke itada taslim suna yabawa" yyinda hussy tayi tagumi tana kallonsu...taslim duba wani Swiss lace tace oh yah ALLAH yasa muga namu haka! Ni barama nakira hot baby naji anjiman yaushe zasu sauka shida yah Abdallah... murmushi hussy tayi tace hmmm wannan rawar kan naki yyi yawa ita anty riyan Bata haka "t boye murnanta...harara taslim t banko Mata had'e da cewa oh no baza kicemun antyn ba?" Eh koshi alhassan din ai Rana d'aya mukazo duniya" inkinga Yana hura hanci Inna ce Masa Yaya ko na girmamasa to agaban abokansane sbd son girmansa tamkar gyambo" shima Kuma saiyabani toshiyar Baki na 20K ko 50K kinsan gwamnati tahana aikin banxa...
Dariya sukayi suduka" kafin riyan ta fice zuwa kitchen tahau yiwa Abdallah special food Dan tarbarsa...,,,,,
Bata idarba sai gab da la'asar takai komai parlourn bak'i,kafin taje tayi Sallah ta shirya" farin ciki fal aranta my real one nata zaidawo bayan tashare kusan 4 month Bata ganshiba azahiri....
Kayan lefen riyan da taslim suka Fara yo gaba ,aka shigo dasu part na ummi kafin drivers sukoma air Port dauko Abdallah d alhassan sbd alhassan yasamu Abdallah adubai zai hado lefen riyan suka hado harda na taslim suka tafo gd tare...
Gaba d'aya AK Yana cikin farin ciki da burin son ganin riyan da family nasa sbd yyi missing nasu "
Yyi haske yyi gwanin kyau Masha ALLAH dg shi har alhassan din suna cikin shigar k'ananun Kaya sai k'amshi ketashi ajikinsu...
Koda driver yyi parking yazagaya yabudewa Abdallah yafito cikin takunsa na kasaita irin na wadanda suka amsa sunansu maza.. alhassan natake Masa baya suka nufi babban parlourn gdn...
Riyan kuwa taci kwalliya cikin doguwar riga ta lace orange tayi Rollin da veil orance Tasha make up sai k'amshi ta ke zubawa" dama tasanar da Abdallah tana parlourn bak'i...
Bayan duk sun gaisawa da kowa da kowa ,ummi d umma bakinsu yaki rufuwa sbd farin ciki" hjy Kaka nagefe tana kallon kowa one by one! Sultan Dan 4 month yyi kyau da kiba sai k'amshi yake Yana hannun Abdallah Yana Masa Wasa ,shikuwa yanata dariya"
bayan wasu mintina AK yatashi da sultan akafada Yana cewa feedo Ina mijinki?" Nayi fushi dashi" murmushi tayi tace tuba yake Ina tayasa bada hakuri angon riyan.....Yana office aiyikane suka Masa yawa Amma Yana hanya... murmushi Abdallah yyi bece komaiba yafice dg parlourn sultan na hannunsa..."Ahankali ya Murd'a k'ofar parlourn Yana murmushi had'e da sallama yashiga....bbu kowa a parlourn cike da mamakin Ina take?" Yana kalle ko ina....wani sihirtaccen k'amshi yadaki hancinsa "yalumshe Ido...yaji tattasan hannayenta anyi hugging nasa ta baya"murmushi yyi murya can qasa yace wannan irin surprise my Queen!
Yafad'a Yana juyo da ita agabansa "besan sadda yace wow! Masha ALLAH"Yana murza Ido" murmushi tayi"ta karb'i sultan daketa Mata dariya"uhummm Kinga Ni gsky ki kalleni muhada Ido haba my Queen! Wai kunyar nan Taki tana nan har yanzun dukda kindan rage?"wani kallo Mai narkar da zuciya ta Masa had'e da rik'e hannunsa guda ta sumbata! Ahankali tace sannu da zuwa da fatan Kun sauka lfy"lumshe Ido Abdallah yyi had'e janyota jikinsa suka zauna kan kujerun dake parlourn"ahankali ta zame jikinta tashiga zare Masa suit dinsa ta sama da takalmi sawu ciki da Safar dake kafarsa"tana dagowa suka had'a ido yadaga gira Yana cewa kinyi kyau sosai Masha ALLAH duk Ni daya akama wannan kwalliyar?" Ahankali tace eh Mana"
Gsky my Queen banso ace sai nan da one week Zaki tareba gsky"zaa wani hadani da yaran nan sai kace wani sa 'ansu gsky Ni amatse nike...da sauri tace banganeba"murmushi yyi azuciyarsa yace zanyi subutar baki tadena sakin jikinta Dani"
Afili yace eh Mana inhar bakada Mai kula da Kai a amatse kake yanzun gashi har kin bara bani care"dame dame kika tanadarma Ak d'in?" Mrs Abdallah.ajiyar zuciya tayi "yyi dariya aransa yace Zaki shigo hannu yarinya..
Komai da komai ta bud'e kasancewar dama atsakiyar parlourn ta shirya komai"
Lumshe Ido yyi sbd jin k'amshin girki"
Nan tafara seving nasa da friedrice da pepper chicken na kaji,ga meat pive da dambun nama da kunun Aya da sobo ,sai farfesun kan rago da sinasir... Abdallah yahadiya yawu yace lallai anaji Dani duk nidaya keda wannan kayan dad'in?"
Kafin riyan tayi mgn hafiz yashigo da sallama acikin parlourn...
Barka da sauka abokina! Mlm ka koma kawai cewar AK Yana Loma""hmmm bazaka ganeba wlh I'm very bussy"da kyau mutine na , wannan shagali haka bbu dayi.. eh D'an sa ido Dan ALLAH kaje wannan time d'in iyalina ne" wata dariya hafiz yyi yacehmmm su iyali manya to dadin abun ma ,kafin wani yyi mukayi kaga munfi sanin dadin iyalin"yadubi riyan Kinga yadda mijinki ke Loma tamkar beta ciba"murmushi tayi ta gaidashi ya amsa ,Yana amsar sultan,had'e da cewa kabar daddynka yasake da momynka...harararsa Abdallah yyi had'e da cewa dama Kai ka kawosane balle katafimun da yaro "kabani yarona" murmushi Hafiz yyi yace to ga kayanka nan ,yamika riyan sultan ya fice..
Abdallah yyi murmushi yanata loda ma cikins ayana Santi ,Saida yyi Kat kafin yyi feeding nata,yajata part nasa sukayi romance abinsu kafin suyi wanka ,atime din sultan yafarka sbd yyi bacci "suka maidosa part din su Hafiz...kafin sukoma part nasu" Ak yyi matashi da cinyar riyan suna fira abunsu tana shafa kansa...
Ahankali yace nifa gsky my Queen dg dinner bbu abinda zaakara banason yawan bidia , sannan Mai k'unshin nan gd zataxo jibin tamuku ko?"
Eh nan zata zo"
Ok to yanzun me zaaba kawayen naki?"
Babu komai sbd nima banison bidia,Kuma banida friends da yawa"ok hakan yyi "anjima Mai photo zaizo yamana nidake ,sannan ranan juma a wato ranar dinner friends nawa zasuzo da matansu"
Dama kanada Friends masu aure?""
Eh Mana" irinsu sir Aliyu , yarima Ashman,general sulaiman ,Abdul,Kai Wai da wad'an nan abokankane? Eh Mana kinsansu?" Eh nataba jin labarinsu wlh" to Zaki gansu azahiri ,Amma shi Abdul na bilkisu banji labarinsaba har karshe Wai kuwa ya auri billy?"
Ya aureta Mana har gun anniversary party nasu make sbd yadda bikin yazo abazata bbu wani shiri da akayi"Allah sarki Yaya na tausayawa Abdul sbd ALLAH ya had'asa da WATA UWA! Cewar riyan fuska kallar tausayi...kedai bari sai Kuma ALLAH ya basa mace ta gari bilkisu sunsha gwagwarmayar rayuwa "har Zama fa sukayi agdn goggo dg karshe Kabir yahada Baki da wata mace akayiwa Abdallah sharri Amma bilkisu tace Bata yardaba tasan halin mijinta ,shinefa goggo ta koresu dg gdn, alokacin bilkisu n nada tsohon ciki..saidai Musa abokinsa ya ararmusu gd gun mahaifinsa suka zauna... ALLAH ya kyauta cewar riyan sbd tausayi...
Yau yakama talata ayaune Kuma ake kunshi"
Zazzaune suke....
Share..
BY
MMN FAREESA
[7/12, 1:46 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
🌺AUREN WATA SHIDDA🌺
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by mmn
Fareesa
Not edited❌
P55
"Zazzaune suke a lambun gdn kan babbar tabarma "anawa Yan matan kunshi wato kawayensu"..gefe guda Kuma amaren ne wata Yar nijar me musu nasu..Masha ALLAH abin sai Wanda yagani ,gaba d'aya amaren sun canxa sai k'amshi da sheki suke sunyi gwanin kyau"agefensu feedo ce zaune tana ba sultan nono" can tace gsky guys din nàn wacce tamuku nima it's zata mun in angama yiwa hussy sbd nima nayiwa mijin nawa kwalliya Dan na lura tafi meyiwa kawayenku iyawa!
Hmmm gsky bamu yardaba anty feedo cewar hussy tana dariya" hararar ta ,riyan tayi tace Dole kuwa amata kodan aburge aminin mijina Kuma D'an uwansa....dariya suka shek'e da ita" hussy ta e oh ni anty riyan haka kike mugun son Yaya sai natuna time d'in da kike Sha Masa k'amshi" kinsanma kuwa a ikin k'qwayenmu wata ta k'yasa...wata uwar harara Riyan ta bankomata had'e da cewa Ina Wasa dakene Wai hussy"ok bara na kirasa na gayamasa....tafada cikin tsare gd"maida wukar Wasa nake Dan ALLAH kinsan halin Yaya wlh dukda Ina amaryar saiyamun duka...murmushi feedo tayi tana kallon riyan da mamakin ganin yadda tayiwa hussy wacce ta tabbatar hussy tabata shekara 6 ko 5 da haihuwa Amma Dan yayanta take aure shine take tsare gd haka"tafad'a azuciyarta...
Bayan an idar musu suna nan zaune sai
ga Abdallah "dawowarsa kenan dg office yanufosu fuska atamke yyi bala'in tsare gd"riyan kuwa fuska asake ta Mike tsaye sbd tasan gunta zai nufo"tasbihi take azuciyarta ta godewa Allah dayabata Abdallah amatsayin abokin rayuwarta ,tanason nmj a me Kama mutuncinsa inyashiga gundake da Mata" musammun da matan yanzu wasu sai addua" takuma San haka Abdallah yake tuni..
Gurinta ya nufo suna had'a ido atare suka sakar ma juna murmushi Saida suka burrge jama'ar dake Gurin yyinda aka shagala da kallonsu... ahankali riyan tace my man sannu da dawowa da alama ka gaji ko?" Sbd naji hakan ajikina! D'aga Mata Kai yyi alamar eh Yana kafeta da Ido sbd yadda kunshinta yatafi da ita" hannunta ya rik'e ya sumbata had'e da janta sutafi...feedo tayi saurin cewa daddy sultan Ina kabaromun mijina?" Murmushi yyi yace ah Ashe kina nan Kinga my Queen tasa bankula da kowaba sai ita" mijinki Yana zance! Yafad'a cikin tsokana..
Y'ar dariya feedo tayi tace hmmm ainasan baza kabariba hakan yakasance ba balle Kuma nasan waye mijina...
Abdallah da riyan suka bar gun suka nufi part nasu atare sukayi wanka suka ci abinci"kafin su rabu dukda shi gogan beki su dauwama atareba...
Ayau Kuma akayi wa'azi Mai shiga zuciya" bbu abinda amaren keyi sai kuka" musammun riyan duk jikinsu yyi sanyi...bayan mutane sun watse sannan riyan ta lura da mama zuwaira Mae abinci da Fatima cikin shiga ta wadata had'e da Kamala"rungume juna suka Yi Fatima da riyan suna firar yaushe gamo?" Kafin riyan su gaisa sosai da mama zuwaira"nan take cewa y'ar nan Kinga yadda muka canza?" ALLAH ne yacanzamu Amma Abdallah ne Sala! Yanzun nadena siyar da abinci" Yacanza Mana gd "yazanwa Fatima makaranta yasiyamun freeza guda 2 Ina sana'a" Dan ALLAH kik'aramun godiya !riyan ALLAH yyimiki albarka yabaku zaman lfy da hakuri da juna...Dan ALLAH kiyiwa mijinki biyayya" Kinga har k'auye yaje yagaida dangin hafinki yamusu hidima sannan baffanki iro kanin mamanki yamaidosa garin nan shida iyalansa yasiya Masa gd...
Ajiyar zuciya riyan tayi ,tanamaijin farin ciki sosai aranta tanajin k'aunar mijinta nabin ko Ina ajikinta"lallai sai yanzun tasan waye Abdallah da halinsa n akaramci da taimako" tabbas abaya yafad'a Mata cewar batasan waye Abdallah Kuma ta jahilci saninsa Ashe da gske ne?" cikin farin ciki ta amsa wa da mama zuwaira ameen tamata godiya sbd itace silar haduwarta da Abdallah mijinta Kuma D'an uwanta ,gashi har angane yayar mahaifiyartadata Bata shekara da shekaru...
**********" Ayaune Kuma yakama dinner" gaba d'aya angunan da amaren sun had'e iya haduwa ,misiltawama bata lokaci ne" su Abdallah da riyan ne gaba Tasha doguwar riga ta material white & maroon calou,anmata gownt ,yyinda Abdallah yasha farar shadda taciki da babbar riga" sunyi kyau Masha ALLAH abin sai Wanda yagani!
Sauran angunan da amaren na bayansu suma sun wanku....kowa da kowa yashige mota.... yyinda fans d'in AUREN WATA SHIDDA kaf Saida AK yabada motocin da za'a kwashesu....lol...
Gaba d'aya Abdallah ya rungumo riyan da zugar abokansu suka shige cikin hole din ana musu pics da video sauran amaren suka rufa musu baya....Masha ALLAH dinner tayi yadda akeso anci ansha an rak'ashe" mawak'a sun Sami kud'i da haka taro yatashi lfy"
Washe gari...andaura auren alhassan da taslim,faruq da hussy ,sai muce ALLAH ya basu zaman lfy da hakuri da juna"tun marece amaren keta kuka harda riyan dukda cewar itada taslim anan gdn zasu zauna ammusu part aljannar duniya" hussy ce zaa kaita G R A sbd Amma mijinta transfer...
Da misalin karfe 6:30..pm gaba d'aya suna parlourn Abba Yana musu nasiha Mai shiga jiki ,kasancewar yace shizai kaisu da kanshi d"akunansu bayasan taro" hakan yyiwa Abdallah dad'i..bayan ya idar yamusu addua yace sukoma ciki suyiwa iyayensu sallama ita hussy ta wuce mota inyakai sauran yazo ya kaita...
Riyan ce atsakiyar su takama hannun ko wace" kansu Duke suka shiga cikin parlourn" murya a dushe sbd kuka suka fad'a jikin iyayensu....hhhhhhhhhhhh😂🤣dad'ina da yau da gobe saurin zuwa yo Ina kukabar soyayyar ne?" Da zaku ruk'a kuka sbd kawai za'akaiku gdn mazajenku masoyanku?"cewar hjy Kaka tana kallonsu tana dariya...
Hmmm inkungama kukan kilbibin Dan ALLAH kutafi ALLAH ya tsare sannan kada Naga k'afar kowace a sashen nan, kutsaya can kuyi rashin kunyarku "aigara kudaga Kona Dena ganin haramun mike dalili"Haba hjy keda Yan jikokin naki" aizakiyi kewarsu...cewar ummi tana murmushi....ah ha wlh nikuwa neman me Zan musu asauka lfy"ammi ce ta tashi takamasu ta rakosu har inda Abba yake ,kafin ta koma ciki..,,,
Taslim aka Fara kaiwa kafin riyan..byn fitar Abba ta wuce toilet tayi alwallah tayi Isha i dama da wankanta! Tasake feshe jikinta da turaruka da humra ta zauna ta rufe fuskarta....takai kusan mintina 28 da Zama tajiyo motsi da k'amshin turaren Abdallah...murya can qasa yyi sallam "Yana sanye da wani d'enyel bowel fari yasha aikin hannu Riya iya gwiwa"ya aza hula gaban goshi fuskarsa awashe tamakar ammasa bushara da gdn aljannah...kallo d'aya zaka Masa kasan Yana cikin farin ciki...ledojin hannunsa ya aje gefen gadon ,kafin yazauna kusada ita"
Ahankali yace amincin ALLAH ya tambatta agareki yake ma'abociyar haske da ilimi...dafatan kinwuni lfy Kuma kina farin ciki da wannan Daren.. yafad'a Yana yaye mayafin ta,tayi saurin rufe fuskarta sbd kunya... murmushi yyi yace my Queen Kuma amarya ai yakamata kisaki jikinki,kidena wannan kunyar shiyasafa nace ma friends Dina bbu Wanda zaibini gsky da sunan rakkiya" nizan Kai kaina kobanyi daidaiba ?"
Shru tayi Bata d'agoba" hmmm tunda bansayi bakiba" agayamun nawane kudin siyan bakin?" Kai tadago ta Dan harresa suka had'a ido murmushi yyi yace kinfi kyau inkina harara "yanzun muje kiyi alwallah muyi Sallah Ni inada alwallah...murya can ciki tace nifa nayi Sallah" eh dukda haka zamuyi wata ,muje ko indaukeki da sauri ta tashi ta wuce bath room...
Bayan ta idar tasamesa ya shimfida prayer mat "nan yajasu sukayi rakaa 2 kafin yadafa kanta yyi Mata adduar da monzon ALLAH ya koyar dayi adaren farko..
Bayan sun Gama yajawo ledojin daya shigo dasu yaje kitchen yadakko plate da cup yyi seving nasu da gashashshiyar kaza Mai taushi harta biya Raina.😋
Abaki yafara Bata ,bacin tasoyin gardama ya rarrasheta tadanci shima yaci....kafin taje tayi brush ta canza kayan bacci ta kwanta"yyinda Abdallah ya wuce dakinsa yaje yashiryo yadawo...
Kashe fitilun duka gdn yyi yazo gefenta ya kwanta"
Riyan kuwa tsoro fargaba yahanata bacci tanajin time d'in da yakwanta jikinta yahau rawa... janyota jikinsa yyi y rungume had'e da kissing n goshinta" yace Wai duk wannan rawar jikin n Muna tarene ko meye saikace yauzamu kwana gudaya??" Inma wani Abu kike gudu Toni baccima nikeji muyi kwanciyarmu kinji...ajiyar zuciya riyan tayi had'e da shigewajikinsa...sagashi tasaki har fira sunayi har bacci yyi awon gaba dasu..
Washe gari tare sukayi wanka da break fast din da ummi ta Aiko Yar aiki takamusu,kafin su baje parlour cikinshigar k'ananun Kaya " riyan n zaune a tsakkiyar cinyarsa yarungumetasuna kallon pics d'in bikin awayar Abdallah"
Anazuwa gun wani indayaketa kallonta ,ta turo Baki haba Yaya irin wannan kallo?" Hmmm laifine ?" Eh Mana " haka kkace?" Eh tafad'a tana niyar barin jikinsa...yyiwuf da ita Yana cewa bbu inda Zaki yarinya bakince eh ba?" Turo Baki tayi...yyisaurin cafkar bakin suka baje kan carpet...bbu Bata time AK yafara romancing nata azafafe abinda betaba yiba yau saida yyi yacire Mata riga tuni riyan Ido yaraina fata...tahau magiya da basa hkri...
K'yaleta yyi d kyar idanunsa sun canxa kala...saidai yasha alwashin duk runtsi yau da dare bbu d'aga k'afa....
Share..
BY
MMN FAREESA
[9/3, 5:10 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
🌺AUREN WATA SHIDDA🌺
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by mmn fareesa
I'm really very sorry my fans🙏🏼
Not edited❌
P56"
Da dare bayan sun Gama abinda zasuyi sun kwanta"Abdallah sai Jan ta yakeyi da surutu tun Bata biye Masa harta saki jikinta,a azatonta bazai Mata komaiba." Jawota yyi jikinsa Yana shafa bayanta" murya can k'asa yace baby d'azun bayan mun idar da Sallah Naga wani tabo abayanki !bara na duba...bejira cewarta yafara kokarin k'asa da Yar fikar rigar baccinta....tun da taji hannunsa na yawo ajikinta ,tafara kakkarwa da kirma "yyinda yakai hannunsa yyi swech off din fitilar dake kusa dasu...cikin wani yanayi take turesa had'e da cewa Wai meye haka? Pls Kaden..... had'e bakinsu da yyi yahanata kasa k'arasawa..
Ahankali yake romancing dinta "tunyana ahaiyacinsa har yafice ahaiyacinsa "yyinda riyan Ido yaraina fata sai ihu da kuka take shikuwa yyi Nisan kiwo...🏃🏻♀️🙄😝sunkoreni🤫
Washe gari....riyance kwance cikin barko "ta jingina da gadon "idanunta sun kunbara sbd kuka"Taki yarda ta kallo Abdallah dake zaune kan bed side drower da cup d'in tea Mai kauri ahannunsa yanata faman rarrashinta Tasha yabata magani sbd tun jiya take kuka ko tashi Bata iyawa da kyar ta yarda yataimaka Mata tayi wanka tai Sallaar asuba dg zaune,sbd Bata iya tafiya.shine yamaidota kqn bed..
My Queen! yakamata ki hakura hakanan d kukan nan ,kowacce mace da hakan tafara sannan bazan komaba kinji?" yafad'a cike da damuwa ammafa fuskarsa sai shekin angunci take " yakafeta d Ido jiyake tamkar yahadiyeta ,abinda yafaru Daren jiya kawai kedawomasa,yyinda son riyan d kaunarta ya ninku azuciyarsa...matsawa yyi dab d ita yakai cup din abakinta "murya kalar tausayi yace pls kitausayamun Kisha kinji...da sauri ta dubesa jin kalamansa ! bama ita zai tausaya mawaba duk wuyar dayabata jiya itacema zata tausamasa kenan?"saurin kauda kanta tayi byn sunyi4 eyes" murmushi yyi ahankali yace kinsani acikin farin ciki aDaren jiya my sweet wife Ina alfahari dake ! Allah yyimiki albarka yabarmu tare yak'ara amallaka miki ni dama kinmallakeni! Yafad'a Yana murmushi...harara Riyan ta bankomata tana tura Baki kafin tasoma Shan tea din..
Magani yabata Tasha byn ta idar"kafin yace yajikin yanzun?"kauda kanta tayi ta rufe Ido hawaye n azuba akumatunta... Yah Salam?" Yafurta cikin damuwa "kafin yamatsa yataba jikinta yaji da zafi" rufeta yyi d bargo yafice dg room din.
Parlour yakoma ,yakasa zaune d tsaye sbd rashin mafita ,Yana zulumin sanar da ummi sbd kunyarta yakeji Dan ma saukin abun umman riyan Bata nan" sannan besan sarkin shisshigi hjy Kaka tasami yasan tabbas zata Masa surutai....of course yafad'a Yana ajiyar zuciya sakamakon tinawa yyi da ammi Kuma likirace ita" da sauri yanufi part d'in ammin duk besan ta yadda zaice Mata wani Abu ba...Aparlour yasami ammi da parsonal dressing sai farar lapcode ajikinta dg sama tana kokarin saka takalmi...yyi sallam " ta amsa cike da sakin fuska da kulawa"suka gaisa...tana tambayar sa riyan??"sunkuyadda Kai yyi k'asa yana shafa Kai.... murmushi ammi tayi and ta lura bakinsa da mgn Amma yanajin nauyi... Ahankali tace Abdallah lfy dai y'ar tawa take ko?" naji kayi shiru...umm..uhummm..damaaa...damah cah tayi nakiraki batajin Dadi yafad'a batare da yadago ba...ok to shikenan dama fita zanyi gani nan zuwa...da sauri ya Mike yafice... murmushi ammi tayi tace to Allah yasa be baro aikiba yaran yanzun sai addua bbu d'aga k'afa gadai auta ta can harda su dinki"(taslim) ficewa tayi ta nufi part dinsu AK... sallama tayi ...ganin bbu kowa a parlourn sai nufi bed room tasami riyan kwance d zazzabi ajikinta"janye bargon tayi...tayi saurin bud'e Ido....tanaganin ammi tasaki kuka harda sheshsheka... murmushi ammi ta Mata had'e da sannu kafin ta taimaka Mata ta Mike suka wuce toilet ta gasata sosai .. sannan suka fito ta saka Kaya ta rubuta magunguna tana Bata shawarwarin yadda zata kula da kanta tunda ba'a Mata d'innkiba saukin abin amma ta gurzu hannun Abdallah" takardar ta fito da ita saiga Abdallah yafito dg bed room nasa ta mikamasa batare data kallesaba tace yasiyo abata Tasha...yyi godiya ta fice...
Bedroom din riyan yakoma yasameta zaune ,da alama jikin yyi sauk'i bakamar d'azun ba" murmushi yyi yazauna kusada ita "had'e da rungumota"zare Ido tayi cike da tsoro tace Dan ALLAH kayi hakuri Yaya ammi tace kada kasake Yi naci ciwo...Dan zaro Ido yyi yace ,Nina abinda kk zato zanmikiba "zanje na siyomiki mgn ne Nazi naganki kafin nafita ,sannu kinji?" Aiko 3 days nabarki kikayi ai yyi ko?" Yafad'a Yana d'age gira"turo Baki tayi ta kauda Kai... kissing din goshinta yyi yace ILOVE U My sweet Queen...Bayan yasiyo maganin yabata Tasha bbu Bata lokaci bacci yyi awon gaba da ita"yakura Mata Ido Yana murmushi had'e da kwanciyya gefen ta ya rungume ,Yana tura farkon xuwanta gdn...ya lumshe Ido ahankali yace shiyasa baaso katsani Abu ko kinda da dayawa k'ilama shine alkhairi ga reka gashi ni Riyian Taxama fitila arayuwata!matseta yyi sosae ajikinsa yanajin zai iya yin komai akanta...dg haka wayarsa tahau ruri yaduba yaga hafiz ne...tabe Baki yyi had'e da dagawa yace mlm ya akai ?" banason takurafa""murmushi Hafiz yyi yace oh dad'ina da yau da gobe saurin zuwa aigara ka nunamun kashiga dg ciki to ai dadin abun Nina rigaka shiga dg cikin ai....dariya Mai sauri Abdallah yyi had'e da sake kank'ame riyan yace so what?" Dan kafini shiga dg ciki ai dacewa akeso in anshiga dg ciki ko"sannan Dan ALLAH kabarni naci amarcina nida iyalina....fit yakatse Kiran"
**********
Yauma kamar kullum yadda suka Saba zeenat da mahaifiyarta suka fito d mom wacce duk Wanda yasanta bazai ganetaba ,sbd d'oyi da zauri dake tashi ajikinta...
Suka kwanatr da ita gun dasuke Zama su karb'i sadaka " Wanda kudin da mom tasamu acikin Kashi 5 nasu xeenah4 ne Dan abinda suka barmaata suke siyan abinci su Bata....suna nan zaune anata Basu sadaka saiga wata katuwar mota ta taho aguje da alama ta kwace ma driver din ne" da sauri jamaa suka ruk'a guduwa Dan harta fara take wasu...da ihu su zewnah d hjy iklima su arce hakan yyi daidai da motar tabi tabisa kan mom ta take....ko shurawa batayiba anan ta cika Takoma ga mahaliccinta....hankalin su hjy iklima yatashi ganin irin mutuwar wulakancin da mom tayi arayuwa ,tuni suka Kara saduda da rayuwa suna jin danasani....hakan aka nemi dangin mom kowa yace besantaba karshe bbu wanka bbu komai aka kwashe gawarta aka binne.... ALLAH yabamu ikon shukata alkhairi ameen....
Riyan ce tafara bud'e Ido tajita ajikin Abdallah" juyowa tayi t kallesa... bud'e Ido yyi Yana murmushi yace baby kintashi yajikin ne??" Shiru tayi tana kokarin tashi " maidota yyi jikinsa Yana sunsunar wuyanta yace meyasa bazakimin mgn ba?" To kinason nakoma abin jiya ko?" tun kafin yarufe Baki tace wlh da sauk'i sosai kayi hakuri...dariya yyi sosai yace gsky banason ganin tsorona acikin idanunki gsky"da sauri tace nadena"agogo ya kallah yaga 1:11pm yace muje kiyi alwallah nikuma na wuce masjid..tao tace yarakata toilet kafin yafice.... lokacin da yadawo yasami hjy Kaka da Mai aikin ummi ta kawo abinci...Saida yaji wani dumm sbd ganin hjy Kaka jiyake tamkar yakoma amma bbu halin hakan tunda taganshi...sallama yyi had'e da Zama gefen riyan dake zaune kan 1 seeter jikinsa nagugar nata...fuska atamke yacewa Mai aikin Zaki iya tafiya Aiko....da sauri tafice,yasaci kallon hjy Kaka yaga shitake kallo.....to zakin fama jira nake nima ka koreni ko marar kunyar banxa to zuwa nayi dama naji lfy kaida matarka bakuxo Kun gaisheniba?" Murmushi Abdallah yyi yace lfy lau kawai bamuyi niyar gaidaki bane....tashi tayi tsaye to saime saime nace danbaku gaidaniba??" Dubunku sun gaidani,ainasan dai inada amfani tunda d'anbanxan yaron nan alhassan yyiwa matarsa aika aika be nemi kowaba saini ,har dinki aka Mata" kaga kuwa inada amfani Kuma andaukeni wata tsiya...Kuma kaima inhar taka takawoka guna saika sani ....mitsss ta doka tsaki tafice.... murmushi Abdallah yyi had'e da duban riyan yace Amma yaron nan alhassan shashasha ne miye abin yagayawa wannan tsohuwar sirrinsa gashi tana fad'a wama yasan iyakar inda ta fad'a din"...itadai riyan sai haraansa take tana tura Baki...tashi yyi yazubo musu abinci yasakkota k'asa yace inkika sake hararata ko turan Baki zanmiki hukunci ta hanyar bakin da abin jiya..
Bayan sati 2 Masha ALLAH riyan tayi bulbul da ita tayi gwanin kyau ga wata irin shak'uwa dasukayi da Abdallah yanzun biye Masa take suna soyewarsu hankali kwance bbu kunya.....ga shagwaba wani lokacinma da ita Abdallah ketafiya office...inkuwa zasuje gun ummi sai sun tabbatar hjy Kaka Bata nan and jarabarta suke shiga yyinda befi 2 month ba ta kammala SSCE dinta"ummi na mugun jidasu itada taslim da hussy faruq...***********
Fitowarta kenan dg bathroom sai sauri take ta shirya gudun kada Abdallah yadawo Bata gamaba....jikin ta take gogewa taji k'amshin turaren da"kafin tajuyo yyi hugging nata ta baya"suka kurama juna Ido acikin madubin suna kallo suna sakarwa juna tattausan murmushi.... ahankali riyan tace yaushe kadowo ne my man?"kansa ya aza akafadarta yace tundazun kina wanka Kuma dawowar takice gashi anyi daidai yafad'a Yana sinsinar wuyanta had'e da kokarin zame towel nata...cike da mamakin riyan ke dubansa sbd ta lura shiko gajiya bayayi da abunma...jia bebarta ta runtsaba Kuma gashi yanzunma...dole ta biye Masa yajata kan bed suka Lula duniyar ma aurata...
Bayan sun kimtsa sunci abinci "riyan nakan cinyarsa tana chat da friends nata, Abdallah nakallon news atv... Hafiz yashigo da sultan dan10 month akafadarsa yyi wayo kamar Dan 1 year....kokarin tashi riyan keyi Abdallah yariketa Gam" Yana cewa sbd wannan Dan iskan Zaki tashi baby?" Murmushi Hafiz yyi yace yizamanki kinji kaikuma ALLAH y shiryeka ga yaronka nakamuku yanata Kiran daddy da mommynsa yafad'a Yana ajiye sultan,kafin yyiwa Abdallah signal da Ido cewa gun feedo zashi ayi harka sukuma sunbarsu da raino" girgiza Kai Abdallah yyi Yana maka Masa harara yasauki sultan dake nufosu...
Murmushi Abdallah yyi byn fitar Hafiz yadubi riyan yace my Queen yakamata nima nabada ajiyar baby hakanan ko sultan yasami kanwa... murmushi riyan tayi ta kwanta ajikinsa...tana wa sultan Wasa...tashi Abdallah yyi dasu ajikinsa yace muje sultan kasha maganin bacci Dan nima holewa zamuyi....lolx riyan ta hararesa tace wato gaka injin ko"maida wukar gimbiyya bacci kawai zamuyi ,abokina ke harka yanzun sbd yafadamun dazai fit... hannu riyan tasa ta rufe Masa Baki tana jamasa sajen fuska..Kara yasaki Yana runtse Ido had'e da saka hannunsa zai damkota ta arche da gudu tanamasa gwalo yabita shima sukabar sultan kwance kan bed....
Bayan wata 10 da auren riyan da Abdallah...alokacin kuwa taslim tahaifi danta nmj suna wanka ,yyinda hussy keda tsohon ciki...akuma lokacin riyan ta kammala karatunta na SSCE"yyinda umman riyan tasami Miji tayi aure wato Alh tanimu mijin hjy iklima sai ammi ta auri Alh bukar abokin abban Abdallah...wannan kenan
Riyance kwance jikin Abdallah da almaa Bata jin Dadi ,sbd duk jikinta yyi yaushi yasaki"tayi fari sosai tayi fresh da ita ,shikansa Abdallah yakara kiba da haske"ahankali yace gsky wannan babyn namu baya kyautawa komai kikaci saikin maido "yanzun mekikeson ci nasanar da ummi amiki"
Ahankali tace nibanason komai sai mandula! d'azun naga hjy Kaka naci..ita nakeso...zaro Ido Abdallah jin tace gun hjy Kaka"Amma bbu yadda ya iya dole yaje gunta Amma yasan zaiji magana d'aya da d'aya...
Kwantar da ita yyi kan kujera 3 seeter yafice dg parlourn yanufi part d'in su ummi....
Share
BY MMN FAREESA🖊️
[9/4, 5:22 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
🌺AUREN WATA SHIDDA🌺
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by mmn fareesa
Not edited❌
P57
The end
Direct parlourn hjy Kaka Abdallah yanufa yasameta zaune kan kujera tana lazimi "yyi sallam Yana murmushi had'e da cewa ranki yadad'e tsohuwa Mai ran k'arfe....tabe Baki tayi had'e da amsa sallamar ciki ciki "kafin ta dauke Kai fuska bbu walwala tace lfy kashigo Kanata faraa haka nasan dai Ni bankai matsayin kashigo sashena ba kadubani har garama matarka tana ziwa ita kwana 2 tadena zuwa...hakane hjy kinsan yanayin aikina ne shiyasa"kace ba?"to inma zuwa kayi kafadamun matarka nada juna biyu to nasani saika ja tsinman rayuwarka ka koma inda ka fito.... murmushi yyi yace ok bbu damuwa dama kud'i naka miki kinyiwa Yan uwanki kyauta Amma bara naje tunda korata kkeyi....haba kaikuwa bawan ALLAH Mai yyi zafi Ina ni Ina korar me gd ??"ainidakai Bata baci muyi fad'a muyi dad'i ko?" Zoka zauna ta rukosa"Murmushi Abdallah yyi azuciyarsa yace wannan tsohuwa ALLAH yyimata son kud'i"Zama yyi kusada ita yafito da kud'i Yan dubu masu yawa yamika Mata Baki washe ta karba tana saka mishi albarka"ahankali yace hjy to mezaki bada akaiwa kishiyarki?" Baki washe tace to bara na lissafa maka abinda Nike dashi kozata iya ci"inada goro inada d'ata ,inada nakiya,inada mandula da zahariyya takamun d'azun....ajiyar zuciya Abdallah yyi kafin yace yauwa garadai mandulan dako nakiyar k'ila zata iya ci" tashi hjy kaka tayi tashiga ciki Jim kad'an ta fito da su aleda ta Mika Masa" yyi godiya yafice....riyan kuwa nata faman jira harta kosa" yana shigowa d sauri ta nufesa t karbe" cike da tausawa yake kallonta ganin yadda takecin abun "wanison ummi yanunku acikin zuciyar sa, lallai duk Wanda be ji kan iyayensa ba yyi asara musammun uwa ma....dole yagodewa ALLAH dayasa shi yagane mahaifiyarsa da'aka rabashi da ita…..yanzun ga riyan sbd ciki abubuwa da yawa tace bataci kobatason kamshinsu ko warinsu,wasu abubuwan ma ada bataci Amma yanxun sbd ciki tana cinsu...muryar riyan ta katse Masa tunaninsa gun cewa pls Yaya yunwa nikeji kayi shiru mekake tunani me??"
Murmushi yyi yace tashi muje part d'in su feedo kici wani Abu"wannan baby Yana saki cin abinci sosai" yafad'a Yana murmushi had'e da mikar da ita ,yasaka Mata hijab dinta dake gefenta suka fice...
Feedo tayi matashi da cinyar mijinta tana latsa waya yyinda hafix ke latsa lap top"sultan Yana tsakar carpet zaune da kayan wasansa Dan yyi wayo har anyayesama"Abdallah yyi sallama Yana rik'e d hannun riyan.... murmushi Hafiz yyi yace AK and Mrs AK "harararsa Abdallah yyi yace to yasan rankane" ga baby nan yunwa takeji kubata wani abun "yafad'a Yana kokarin Zama kan kujera"yyinda riyan take gaisawa da Hafiz"feedo na murmushi tace oh wannan onborn Yana wahalar Mana dake?"murmushi riyan tayi batayi mgn ba ,feedo tajata zuwa kicin sukabar Abdallah d a Hafiz... Hafiz na dariya yace dubeka dallah aikai yakamata ka shiga kicin karuka Mata girki " kaida jin Dadi kabarta d wahalar ciki da haihuwa ko.... murmushi Abdallah yyi yace hmmm ni gsky inama zaton d cikin yyi 9 month CS zaamata haihuwa da wuya wlh" yafad'a fuska kallar tausayi" Hafiz yace lallai ma mlm to wlh Kar ma kasanar Mata kabari tahaihu da kanta bbubwani CS daza a Mata aganina " sannan indai shine wankan gd zaakaita tayi 4 month or 3 month"gaka bbu hakuri "ya fad'a Yana dariya"tsaki Abdallah yyi yace kia wlh Dan is Kane "aigara ni dakai wlh"sbd l....shiru yyi ganin riyan da feedo sunshigo ,riyan hannunta dauke da plate na wake da shinkafa da manja da uban yaji " kallonta yyi cike da kulawa yace Amma yajin nan baimiki yawaba" cike da shagwaba tace nibema isata"feedo tace yo aidanna mace tabari hakanan...
Zama tayi tashare plate din tas ta kora da lemo sai kallonta Abdallah keyi Dan yasan Nanda awa2 zata Kara... harararsa tayi tace kallonfa?"Murmushi Abdallah yyi yace bakomai kada yanzun Amin hukunci sbd naga yanzun saurin hawa kk Abu kad'an sai fad'a....feedo tace aiduk cikin me kesata haka...mikewa Abdallah yyi byn ya ajiye sultan ya dubi riyan yace muje ko uwar biyu"Hafiz yace kamanta uwar ukku...rabu dashi Yaya Hafiz cewar riyan ta na fita dg parlourn"Abdallah yyi kwafa Yana hararar Hafiz yafice...
************
Kwance Abdallah yake yyi rigingine riyan na kwance akan kirjinsa sunrufu da bargo"bbukaya ajikinsu"riyan saijuye juye take ajikinsa"murya can k'asa Abdallah yace yayadai baby konace ne Naga abin be ishekiba yafad'a Yana kashe Mata Ido" da sauri tad'aga Masa Kai ta na kukan shagwaba....had'e bakinsu yyi ana bata wani hot kiss tako Ina Yana yamutsata tana maida Masa murtani ganin hakan yasa nafito....🏃🏻♀️
Kwanci tashi bbu wuya agurin Allah su hussy anhaihu tasami twins duk maza saidai fa taci wuya yyinda riyan ta tsorata da haihuwa sosai....haka ta cigaba da rainon cikinta akarkashin kulawar ummi Abdallah da ammi" harcikin yashiga watan haihuwa...
Kamar kullum suna lambun gdn riyan da Abdallah suna zagayeshi sbd taruk'a exercise "goba da yalo na a hannunta tanaci dayan hannun Yana cikin na Abdallah yariketa,suna ta murmushi ga tartsatsetsan cikinta yyi k'asa da kyar take ta kawa"duk tayi duhu da kiba...irinta masu ciki"
Abdallah yadan murxa hannunta yace my Queen har yanxun shiru kinki haihuwa har edd dinki ya wuce " nak'agara ki haihu sbd Ina takuruwa gurin....kindai gane ko?" Yafad'a Yana d'age gira" murmushin karfin Hali tayi sbd tun jiya take jin ciwo daurewa kawai takeyi"ahankali tace to ai Yaya saikamun adduar sauka lfy ko?" Yace eh Mana aikullum ita mukeyi Dan....wayarsa tayi ringing ya...d'agawa yyi kafin yyi mgn riyan tasaki k'aramar Kara tadafe cikinta"Da sauri Abdallah yadubeta arikice had'e da sakin wayar yariketa duk yarude yace lfy Mike Miki ciwone?" Yaya bayana k'uguna "marata duka duk ciwo sukeyi"sannu kinji bara na Kira ammi muhadu asibiti aitanacan da sauri yakira ammi bbu ko gaisuwa yace gasunan tafe k'ila haihuwace "yace to sutaho,ummi ya Kira arude yasanar Mata dukda tanajin ihun riyan ta wayar"kafin ya sungumi riyan yyi hanar get da ita Yana Kiran driver...
Duk abinda yadace ammi tayi itace tsaye akan riyan "yyinda Abdallah yahana kowane likita ko wata nurse duba mas amata ,shida ummine da hjy Kaka gaban lebou room d'in"hjy Kaka tace oh ni duniya Ina Zaki damu wannan yaro bakada kunya " kayi k'ato k'ato kahana wani yashiga ai da itama naja'atun kahanata ai "saikai daka Mata cikin ka amshi haihuwar....Dan ALLAH kirabu Dani naji da damuwata yanzun ba lokacin surutu bane kindameni da mgn....Baki bud'e hjy Kaka ke kallonsa kafin tayi mgn ,saiga taslim d alhassan, hussy da faruq ,feedo d Hafiz"
Tashi tsaye hjy Kaka tayi tana kallon kowa tace lfy y'ayan nan duk kukaxo nan ?" Hussy tace inafa lfy munxo duba jikin anty riyan ne" salati hjy Kaka tasaki tana sallami had'e da cewa Wai nakudarma tallarta akeyi yoke HAJARA Aida bamuzoba munbarsu su sunxo Dan abin kunyar harda surikinki 😂😂 dukda anacikin wannan yanayin Saida su hussy d alhassan suka Dara"kafin hussy tace ah ah hjy Kaka my one ba surikin ummi bane dantane...look malamai dallah kuyi Mana shiru cewar AK cikin daure fuska ....tsit sukayi hjy Kaka ta tabe Baki"yyinda ummi ta juya baya" Hafiz yanufi Gurin AK Yana rarrashinsa ganin yadda yadamu...kofarce aka bud'e kowa yamaida attention dinsa agun.
Ammi ce ta fito fuska washe tana murmushi ta dubi ummi tace duk wuyar nan da mukasha Ashe kishiyace ba mujiba" murmushi ummi tayi tace alhmdllh tasami mace hjy ta fad'a tana dubar hjy Kaka....wani ihun mirna Abdallah yyi yarungume Hafiz , yyinda alhassan shima yarungumesu suna farinciki....kafin ammi ta koma Dan kimtsa Mai jego...
Masha ALLAH nuna farin cikin da wannan family sukayi Bata lokacine"yarinya tayi goshi kyakykyawa da ita tamkar Abdallah yyi kaki ya aje"Alh kabeer girma yabata kyautar sarka da dankunne na gwal riyan Kuma mota sabuwa fil"uban gaiyar kuwa yyimusu soyayya tamkar bbu gobe da Yan uwa da abokan arziki"riyan har kukan farin ciki tayi.... Abdallah kuwa dashi ake zaman jegon "da sultan Dan shekara2 rabi ,yyi girma sosai Yana like da riyan sbd baby girl D'insa k'anwarsa beso ana tab'ata "
Ranar suna diya taci HAJARA (annur) Masha ALLAH abin sai Wanda yagani anci ansha ancashe baby d mamnta sun Sami kyaututtuka gun jamaa...haka su riyan suka cigaba da wankan jego apart din ummi"yyinda take Bata kulawa sosai Bata barin Abdallah yadad'e inma yashigo to Bata fita d'akin "yaza Mana inba awayaba bayasamun yin mgn da riyan duk yadamu"ak'agare yake sugama wnkan su koma ko jarabar hjy Kaka"Amma so yake riyan Takoma amatse yake....
Ranar da riyan ta koma itada Abdallah bbu Wanda yafito dg part d'in su ,sunkashe waya"duk bin diddik'in Hafiz saidai yahakura besami laying Abdallah ba inyakira sunacan suna zuba love abinsu....
Bayan shekara 18....
Wata kyakykyawa r yarince tsaye da wani hand some guy suna mgn a compound din wani had'add'en gd"sunata skarma junansu murmushi!Saida na ware Ido tukum nagane Ashe Wai sultan ne da annur"ahankali annur tace Dan ALLAH Yaya sultan kayi hakuri kabani wayar wlh bansan Shiba kawai yakirani ne"tafad'a cike da shagwaba"lumshe Ido yyi cikin coolvoice yace No! bazan bayarba kinsan nakoma ganin wani yakiraki bazaki Kara rik'e wayaba "yanzun zanje nacanza Miki layi"inkuma kinfison b'acin Raina toshikenan"saikuma yyi k'asa da murya yace kinsan banida wani buri aduniyar nan sai ganin kinzama mallakina Amma har Zaki amsa wayar wani wato zuciyata ta buga ko?" nifa Yaya sultan ba haka bane! To mene?" Kafin tayi mgn saiga Alh Abdallah Kabir girma da Alh Hafiz aminnan juna zasu wuce parts nasu dawowarsu kenan dg Gurin wani daurin aure.... murmushi sukayi ganin yaronsu suna mgn cikin farin ciki"AK dubi yarancan cewar Hafiz" murmushi Abdallah yyi yace nagansu Amma kadena cewa AK din nàn bacin mun girma muna Shirin auredda yara.... murmushi Hafiz yyi yace hakane Amma aiba'a canzawa tuwo suna kasan Mina tuna kuwa?" Abdallah yace ah ah ranar da kazama marigayi Abdallah 😂AsheAshe darabon ka haihu harzaka aurar... murmushi Abdallah yyi Yana nuna Masa gafa yarancan karsuji"kafin kowane yanufi part d'in sa....sultan yyi saurin rissinawa yacewa Abdallah daddy barka da dawowa" yauwa my son cewar Abdallah yawuce...
Zaune take atsakiyar parlourn kan carpet itada yara 3 suna homework,sai wani saurayi dabaze wuce 16 years ba zaune kan kujera(dansu na2 kabeer affan) bbu abinda yabari ahalin Abdallah gun miskilanci"sallamar da Abdallah yyi yasaka riyan d'agowa ta amsa tana Masa murmushi...Zama yyi kan kujera yace mommy sannu da gd" yauwa daddy kundawo dg gun daurin auren ne?kafin yyi mgn affan yace daddy sannu da zuwa ! Yauwa Abdallah yafad'a Yana kallon riyan yace muje kibani sakon nan" to kawai tace Dan tasan me yake nufi...annurce tayi sallama adaidai sadda Abdallah yatashi zai nufi part nasa" annur tayi saurin cewa yauwa daddy kayiwa affan mgn wlh yaron nan yarainani ban isa in aikesa yajeba" waye yaron Wai?" Cewar affan Yana muxurai....daure fuska Abdallah yyi yace zansab'amaka ba yayarka bace?" Nan yakwatanta musu kafin yanufi part nasa...
Riyan na kwance kan bed tana jiransa Dan tasan Kiran be wuce su hadu kan bed....su riyan angirma anxama manyan Mata haihuwarta 5... Rungumota yyi yace Ashe kin gane Kiran danike?eh Mana daddy Kai kullum tamkar saurayi kake baka tsufa.... murmushi yyi yace ai soyayya Bata tsufa saidai masoyan su tsufa"yafad'a Yana sinsinar wuyanta had'e da cewa bara murufe jikinmu kada mmn fareesa taganmu tasami abin fadawa fans nata......
TAMAT BI HAMDILILLAHI..🙏🏼
Anan nakawo k'arshen wannan littafi Mai taken AUREN WATA SHIDDA....kuskuran danayi aciki yah ALLAH ka yafemun...
Godiya...Ina Mika dinbun godiyata ga dukkan masoya wannan book da grps din da ake post nasa.. wad'an da hannuna bazai iya rubatasu ba sbd yawansu.... nagode! nagode k'warai ALLAH yabar zumunci sai mun hadu asabon book Dina WAYAFI SONTA?" True life story yafaru da gaske tauraruwar littafin akwaita acikin grps d'ina Amma bazan Fadi sunantaba😊
Labarine natsantsar soyayya da jarabawar rayuwa ga Wanda yyi hakuri ,gaban tausayi ga nishadi da hannunka Mai sanda ....tunada sunan WAYAFI SONTA??"
Special thanks for mmn sultan (Yar sadaka)
Hauwa'u Usman lado(mmn onborn)🥰 Allah yasaukeki lfy
Zee hamis wada
Mmn feena
kinfi kowa son auren wata shidda😘