← Book details Auren Wata Shida Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
CHAPTER 4 OF 5

Part d'in Abdallah suka nufa...tun kafin su shiga sukejin muryar yanxuwa dubiya...

Auren Wata Shida Part 1 Complete Hausa Novel · about 139 min read

Riyan ce zaune da mama zuwaira da Fatima(datazo hutu) tasamu anyi bikin riyan ,shine ta matsa su zo itada mama zuwaira,shine sukazo"riyan ke fad'a musu rashin lafiyar Abdallah suna cikin jajanta Mata suka shigo shida Hafiz...

Kallo d'aya riyan ta musu ta fahimci da akwai matsala"

Byn sun gaisa da su mama zuwaira"sannan sukayi sallama,riyan ta rakasu ,kafin ta dawo cikin parlourn.

Da Abdallah ta had'a ido...da sauri ta janye idanunta sbd ganin yadda nasa sukayi jajir"kafin ta dubi Hafiz had'e da cewa Yaya Hafiz lfy dai ko?"hmmmm riyan bbu lfy ko kad'an "munacikin tsaka mai wuya wlh...INNA LILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJU'UN! Riyan ta fad'a had'e kallon Abdallah dake hawaye sbd tuna Wai anyiwa mahaifiyar sa kurciya sbd arabata d Abba"
Hafiz ya shiga sanarda riyan k'udirin mom da komai..... murmushi mai ciwo riyan tayi had'e da cewa hmmm Yaya Hafiz kenan aini tun kwanana 2 agdn nan nasan cewa mom ba itace mahaifiyar Abdallah ba...da sauri Hafiz yace da gske?eh wlh cewar riyan " miyasa Baki fad'a ba to?"
Banida hujja ,Kuma hakan ba hurumina bane, sannan dama nasan kobajima gsky zatayi halinta"
Kwanana 2 da zuwa gdn nan,sai naje parlourn mom Dan intambayeta Zan tafi gd...harzan shiga saina dakata sbd jin tana mgn awaya da aminiyar ta hjy ikilima cewa yanxun ta zubawa Abdallah magani ga abincin sa ,data karb'o gun boka, Abdallah zai mutu inyaci sbd tanason mallakar dukiyarsa....iya nan naji na fito aguje,nafasa zuwa gdn.
Inbaka mantaba arana ta 2 da zuwa gdn nan zakaci abinci na buke hannunka ya zube k'asa ,nace maka tsakace ta fad'a to ai shine wannan abincin...ta fad'a tana kallon Abdallah...da yyi mutuwar zaune sbd ganin abun yake tamkar almara...riyan ta cigaba da cewa bayan na kwashe abincin da niyar na zubar sai a hanya muka had'u da ita ,cikin tsawa tace mun yaci Kobe ciba?"sainace beciba ,yace be ra'ayin cin komai yau(nayi Mata k'arya)sai naga tasaki ajiyar zuciya ta karb'i abincin ta wuce...
To sai Raina yabani k'ila ta canxa shawara ne...

Ajiyar zuciya Hafiz yyi had'e da cewa gsky ne ,nikaina namata wannan zargin naba itace mahaifiyar sa ba, sbd nasha jin suna maganganu masu wuyar fassara Koda zeenat Koda hjy ikilima.

Amma yanzun riyan ki zauna kijiramu ,muje gd gun ammi na neman shawarar yaza ayine.... Yak'are maganar da sanar dasu mom tasan wacece hjy hafsat,dakuma tambayar da mom tayi Masa game da amminsa.

Cikin tausayawa riyan tace to shikenan kuje d'in zanjiraku"ALLAH ya shige Mana gaba,ta fad'a had'e da saka tissue ta goge Masa zufar dayaketa Yi da hawayen dake zuba agefen idonsa....

Cikin minti 15 suka iso gdn ammi.


Koda suka fito parking space ,hafis cewa yyi kada Wanda yabisu bazasu jimaba..


Tana zaune a parlour kan kujera ,kasan cewar yau week end ne bbu zuwa hospital.

Da sauri ta amsa sallamar Hafiz dake Jaye da Abdallah kan kekensa,tana mamakin zuwansu a irin wannan lokacin"

Ko gaisawa Hafiz be Bari sunyiba , yafad'a jikinta yasaki kuka mai cin Rai, sbd d'azun daurewa kawai yyi sbd kada riyan ta damu dakuma jama'ar dake bak'in get na gdn su Abdallah kada su San abinda ke faruwa..

Arude ammi ta d'ago sa had'e da cewa lfy ?"meya faru...

Cikin kuka Hafiz ya sanar da ita komai had'e da cewa meye mafita ammi?"

Cike da tausayinsu tace lallai mutum mugun icce bacin rabasa da mahaifiyar sa da tayi,shine shikuma zata kasheshi....insha ALLAH Bata isa tayi hakan ba ALLAH bazai Bata ikoba....ta fad'a had'e da kallon Hafiz tace shawara4 ce zuwa ukku mafita ayau...

Ak'agare yace miye shawarar?"

Share
BY
MMN FAREESA
[3/16, 9:12 PM] +234 810 194 3850: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺

🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


Story & written by
mmn fareesa


Dedicate to all my fans🥰🥰👍

Not edited

P 30

Ak'agare yace miye shawarar?"

Ajiyar zuciya ammi tayi had'e da mik'e wa tsaye tana safa da marwa... cike da tausayawa tace na farko dole Abdallah yyi mutuwar wucin gadi sbd shi yak'i Dan yaudarane,inbaka iya Kama b'arawoba saishi yakama ka"
Ma'ana zanyiwa Abdallah allurar da zatayi 24 hours ajikinsa tana aiki "tun dg yau zuwa gobe kamar yanxun , sannan ta sakesa kafi....Amma ammi ta yaya kenan bacin kinsan sotake taga bbushi aduniya..jirani Mana Hafiz"cewar ammin.
Ai yanzun zanmasa allurar zaiyi kusan 30 or 35 minit kafin tafara aiki ajikinsa"
Na biyu...shine byn yanxun kamaidasa gd "zamuje Gurin liman me tsaran makabartar dake k'arshen g r a,nida kai muyi Masa bayani in ankai Abdallah anbinnesa zaka koma ku hak'osa kaidashi"sai dare yyi kaje ka daukosa ka maidosa nan gdn"na ukku shine in anyi sadakar 7 Zan canza Kama na nuna nice yayar mahaifiyar riyan naje na cewa hjy hafsat Zan tafi da ita gd tayi ta kaba,nasan zataso hakan"dana tafo da ita nan sai kawai ,mujabgoransu nidakai zuwa k'auyen karaye gdn baffanka MLM HABIBU(masanin kur'ani mai girma,Yana karya sihiri yayan mahaifin Hafiz ne) nasan insha ALLAH Abdallah komai Daren dad'ewa zai warke sbd da alama sammu aka Masa "kaga dg nan inya warke sai ya fito ya yak'i hjy hafsat,Amma tunkararta yanxun gsky bashine mafitaba sbd shikanshi mahaifinsa tagama dashi....na hudu shine duk jawabin nan kusanar da matarsa (riyan) sbd gobe in ALLAH ya kaimu zatafito tana kururuwa byn sallar asuba ta nufi part d'in hjy hafsat tasanar da ita Abdallah baya numfashi ko motsi...munsan dama burunta kenan ,Kuma baza a bincika ba sbd tagama da Abbansa,inkuma riyan ta ji ana cewa za'a bincika aga ya mutu ko kuwa to tayi hanzarin kiranka !kaikuma ka kirani.....

Ajiyar zuciya Hafiz yyi had'e da kallon Abdallah cike da tausayawa abd ganin za'a sa yyi mutuwar wucin gadi...

Ahankali yace AK kaji duk jawabin ammi ko?"

"D'aga Kai yyi "alamar eh.

Hafiz yace ka amince da shawarar ta?"

Abdallah ya d'aga Kai hawaye masu zafi na zubar Masa akumatu...ba tausayin kansa yasa Kashi kukaba,ah ah tausayin mahaifiyar sa da aka rabashi da ita tsawon wasu shekaru... lallai ya tafka kuskure "Yana zaune duk baisan hakan ba..wata zuciyar tace K'ADDARA ce tayi sanadin hakan..


Muryar Hafiz ce ta katse Masa tunani gun cewa to ammi kusanar damu wacece HASSU TSIYA TSABA?"

Ammi ta ce Zan sanar da ku,Amma lokaci ya kure yanxun Hafiz ,muyi abinda ke gaban mu..

Hafiz yace to shikenan....

Kamar yadda ammi tace haka akayi tayiwa Abdallah allurar(bazan fad'i sunantaba sbd kada anema acutar da wani)

Sannan Hafiz da body guards nasa suka maidasa gd gab da magrib , Hafiz be bar gdn ba Saida yyiwa riyan bayanin komai gameda shawarar da ammi ta basu,yakuma sanar da ita tayi taka tsan tsan Dan kubutar da rayuwar Abdallah ,sbd yau da isha'i mom zatazo ta kawowa Abdallah frash milk,kada ta yarda yasha..

Bayan Hafiz ya koma gd sunyi magrib da isha'i,yaja ammi amotarsa ,sukaje gun liman me tsaran makabartar,suka Masa bayanin komai sbd sun San insunkoma basu sanar masaba ,da matsala za'a zargesu ne...da farko liman ya nuna be yardaba ,Amma dasuka Masa bayani sosai suka nuna Masa photo na Abdallah sai ya amince ,yyi musu fatan samun nassara.

Bangaren su riyan kuwa.

Suna cikin tashin hankali da faduwar gaba har akayi magrib zuwa isha'i.

Zaune riyan take kan kujera, yyinda Abdallah ke kan kekensa zaune jigum Yana jiran zuwan mom.. had'e da tunanin Wai shine gobe zaa binne da ransa....oh shin mi wasu suka dauki duniyane Wai?"

Sallamar mom ta kashe Masa. Tunani... Wani mugun faduwa gaban su yyi shida riyan.

"Cikin ambaton ALLAH riyan ta amsa"tana kallon frash milk din dake hannun mom cikeda cup.....

Zama tayi fuska asake ,ta amsa gaisuwar riyan,kafin tace yamai jikin?

Riyan tace gashinan da sauk'i...

To madallah"ga frash milk sabon yayi,abashi Dan tafi waccan dakuke bashi,ta fad'a had'e da cewa to gata abashi mugani kota Masa dad'i...

Karb'a Riyan tayi hannu na kirma..

Mom ta matsa ta shafi kan Abdallah had'e da cewa sannu my son kaji"ALLAH ya tashi kafad'ar ka "dakai nake kwana nake tashi azuciyata sbd tausayin ka Abdallah kana cikin wannan hali,bbu jiii bbu mgn Amma aikomai yakusa zuwa karshe tunda za'a fita dakai waje... fad'a had'e da kukan munafurci Wanda bbu hawaye.

Azuciyar riyan tace shaid'aniya kenan,afili kuwa sai taita rarrashinta gun cewa kiyi hakuri mom ki yarda da k'addara insha ALLAH zai Sami sauk'i.

ALLAH yasa riyan "
Ameen mom"maza ki basa mugani kozai shnye ne...


Daukar cup d'in riyan tayi tana latsa wayar Abdallah dake hannunta had'e da kokarin Zama kusada keken Abdallah Dan tabasa...

Bata kaiga zamaba aka d'auke nefa ta gdn Baki daya...

Mittsss mom taja tsaki hade da cewa Kai Yan nefa bbu tabbas Yanzun ai ya'u direba zai tada Jan...

Kafin riyan tayi mgn haske ya gauraye parlourn...

Murmushn samun nassara mom tayi had'e da cewa yauwa anmaido"maza kibasa yasha aje akaisa ya kwanta...

Kallon mom kawai Abdallah keyi,jiyake kamar yashaketa sbd tsanarta,sai yau ya yadda da ake cewa wasu dg cikin Mata shaid'anu ne,Kuma dangin shaid'an...Ashe duk abin nan da mom ke Masa ba Dan ALLAH bane...cup d'in da riyan ta Kai bakinsa yadawo dashi tunaninsa....

K'uri da ido mom tayi tana dubarsu har Abdallah yashanye tas , riyan ta dubi mom had'e da cewa Kinga kuwa ya shanye duka bara na Kai cup din kicin natafo Masa da fura ya k'ara....

Ajiyar zuciya mom tayi aboye, yyinda fuskar ta fal da farin ciki tace to shikenan jeki dawo nima na wuce,namaji Alh shiru baidawoba bare yazo yaduba my son...riyan ta fice dg parlourn da cup a hannunta....

Tana fita mom ta kece da dariya had'e da cewa banzaye ,wawaye daku kaida ita... lallai Abdallah dg yau kagama numfashi... matsiyaci na tsaneka bana kaunarka kokadan ,ko rungumeni kayi ,jinake tamkar na shakeka,naso ace ka auri zeenat nasakata ta kashemun kai....

Duk abinda take cewa Abdallah najinta Amma be dagoba balle ya nuna alamar yaji,yyidai shiru...akuma dedenan Abba yyi sallama yashigo cikin parlourn.

Amsawa mom tayi , had'e da maida fuska kalar tausayi,tace Alh yakamata fa amaida Abdallah hospital kafin zuwan ranan da za'a fiddasa waje....

Zama Abba yyi hade da cewa,eh wlh nima naso hakan Amma k'ila amaidasa gobe....kafin tayi mgn riyan ta shigo.

Nan suka gaisa da Abba,kafin yakoma Gurin Abdallah Yana shafa kan sa, Yana Masa fatan samun lfy...dg bisani sukayi sallama ,atare da mom suka fice.

Byn sun fita ne.... Saiga ammi ta fito dg bayan kujerar da riyan ke zaune tana ajiyar zuciya. ..riyan tayi ajiyar zuciya tace hankalina fa yatashi danayita ma yaya Hafiz flashing,amma anki adauke nefa...sai yanzun Dana kirasa akicin yacemun ai akan idonsa mom ta shigo parlourn nan..

Ahankali ammi tace nikaina wlh ,hankalina be kwantaba Saida aka d'auke nefa na canza Miki frash milk d'in na karb'i me maganin.

.gata maza kije kiyi floshing nata ,nibara natafi gd zanbi ta inda Hafiz ya shigo Dani,yanacan Yana jirana.ALLAH yashige Mana gaba ,ki kula sosai kiyi yadda komai zai tafi daidai...

Insha ALLAH ammi ,riyan ta fada had'e da nufar bed room d'in ta.

Ammi ta kalli Abdallah dake sauronsu Yana kallonta da ido yanason yin mgn sai bakinsa ke motsi.

Murmushi tayi had'e da babu godiya tsakaninnu kaji Abdallah dakai da Hafiz duk d'aya me aguna,ta fada sbd talura abinda yakeson fad'a Ken.

Saida riyan ta dawo , sannan ammi ta fita....

Washe gari.......


Share

BY
MMN FAREESA
[3/16, 9:12 PM] +234 810 194 3850: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺

🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


Story & written by
mmn fareesa


Wannan shafin nakine mmn sudesss🥰


Not edited❌

p 31

Washe gari....da misalin karfe 6:30am riyan ta tashi "ahankali ta duba Abdallah tagansa tamkar mataccen da gske sbd ko kad'an be motsi balle numfashi"ta rasa meyasa take damuwa dashi da mugun jin tausayin da??"hijab tasaka ta fice da gudu dg part d'in Abdallah"
Tana tafe tana ihu da kururuwa harta iso parlourn mom"mom!mom!!mom!!! Riyan ta k'wala Mata Kira afirgice had'e da gigicewa tamkar da gske...lolx
Mom dake bed room nata tana jiran tsammani"tttanajin ihun riyan tasaki ajiyar zuciya had'e da yin wata dariya afili tace sainiiiiii!HASSU TSIYA TSABA!duk Wanda yaja Dani,zaifadi k'asa warwas.... adedenan riyan ta shigo afirgice tana kuka da hawaye lafiya lau,tamkar da gske...tuni mom itama tayi nata acting d'in"tayi saurin rik'e riyan had'e da cewa ke lfy,Miya faru??kisanar dani" Dan ALLAH kada kicemun wani abu yafaru da d'ana...ta fad'a hankali tashe...mom Abdallah baya numfashi ,inazaton ya mutuuuuuuu! tafad'a cikin kuka.... INNA LILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJU'UN!sukaji muryar Abba ta daki dodon kunnansu. dake kokarin shigowa yafad'a cikin wani irin yanayi....ihu mom tasaka had'e da rik'e riyan ta na kuka "Abba yace muje Dan ALLAH in gansa....bejira amsarsuba yyi gaba cikin hanzari har Yana tuntub'e..da gudu suka Mara Masa baya zuwa part d'in Abdallah.,,,,

Agigice Abba ke dubasa,Yana Kiran sunansa hawaye na zuba afuskar sa...salati yasaka sbd yatabbatar bbu Abdallah d'a guda daya mallaka aduniya....su mom da riyan dake tsaye suna kuka had'e da kallon Abba" mom tace da gske alh ya mutu?"cikin wani yanayi Abba yace ehhhhh....basu ankaraba sukaga yazube k'asa su mamme.....

Bayan awa1da rabi....ammi ce fuskarta fal da damuwa had'e da tausayi...gefenta Hafiz ne rik'e da gawar Abdallah Yana kuka sbd bayan Abba ya farka yakira alh bukar agigice "byn yazone, atime d'in Kuma riyan ta Kira Hafiz sbd ta lura za'a binciki gawar sai sukazo ,tare da ammi ta dubasa ta tabbatar musu ya rasu...Wanda ko dubawar agaban mom akayita"tayi kashe ka tsare da komai...gefe guda Kuma riyan ce da fiddausi matar Hafiz tana rarrashin riyan akan ta yi shiru ta Dena kuka sbd har idanunta sun kumbura, Abba kuwa da k'yar yake mgn "daurewa kawai yakeyi,Amma zuciyar a cunkushe take...wani gefen na zuciyar sa nason yakira alh nura yayansa yasanar Masa mutuwar Abdallah... Amma wani Abu yadanne Masa zuciya yahana yayi hakan...
bayan an gama kimtsa Abdallah akasakashi mankara😢aka Masa Sallah,kafin afito dashi zuwa makwancinsa na gsky"
Bbu laifi Masha ALLAH Abdallah yyi jama'a Dan D'an mutum baya kirguwa Gurin jana'izarsa"yyinda Hafiz ke lura da komai yadda ya kamata..
Bayan an rufesa kowa ya watse"Hafiz yyi kokarin komawa ,Amma be Bari kowa yaluraba ,ko Abba dayaga Yana kallonsa dazai tashi dg Gurin zaman makokin ,sai ya matsa gab da shi yace abba zanje air port natafo dawasu abokanmu dasukaxo yanxun...cikin damuwa Abba yace to Hafiz...jiki asanyaye Hafiz d'in ya wuce sbd mugun tausayin abban dayaji.,,,,

Kai tsaye acab'a ya hau"yakaisa makabartar nesa da makabartar ya ajesa"sbd tsaro "byn yasallamesa,yashiga ciki,bbu bata lokaci shida liman cikin Yan mintina suka hako Abdallah da haryanzun baya numfashi... sannan suka maida komai suka rufe tamkar ba'a budesa ba"sannan Hafiz yatafi yabar shi gun liman acikin wani d'aki dake cikin makabartar,sbd sai zuwa isha'i zaidawo tare da ammi a daukesa sbd liman yace sai yaga Abdallah ya farfado tukum zai badashi ,besan ko da gske ya mutuba ,sukayi k'arya Dan su hak'osa....

Haka aka cigaba da karban gaisuwa bbu dangin Abba ko guda ,saidai abokan arziki da mutanan anguwa da tauwagar mom,ammi da feedo da Hafiz duk nan suka yini ana karb'an gaisuwa.

Yyinda mama zuwaira da Fatima sukaji labarin rasuwar Abdallah,hankali tashe sukazo gaisuwa"dukda riyan bataso sunjiba sbd gudun kada su narda umma gashi ba gske bane,burunta sai byn sun bar garin tukum ta kirata ta sanar da ita komai.

Bata nuna musu komai ba,har suka tafi gd"

Bayan sallar magrib gdn,yad'an rage hayaniya da cikowa har zuwa byn isha'i.

An gama Sallah,kasancewar abakin get akayi rumfuna anan wani yajasu sallar, Hafiz yyi ma su Abba sallama had'e da Kiran feedo da ammi ta waya dasuke cikin gd suka fito suka tafi.

Gidansa ya wuce sbd afara aje feedo Dan ba'asan meke faruwa ba"wayar Hafiz tayi ringing dubawa yyi yaga taslim ce kanwarsa dake kano tana karatu, kasancewar kafin ayiwa ammi transfer ta Fara karatun shiyasa suka barta tana zaune a hostel"
Dubar ammi dake baya yyi had'e da cewa ammi autarkice!
Murmushi tayi had'e da cewa oh taslim sarkin kulafuci k'ila ta kirani taji akashe shine ta kiraka"Amma barta inmunkoma na kirata..ok yafad'a had'e da yin parking abakin get na gdnsa..

Fitowa feedo tayi ,fuska bbu walwala sbd ganin bazai shi ga gd ba yanzun.
Ammi data lura da ita saitayi murmushi tasan Mai ciki da saurin fushi sbd cikin yad'an tasa,
Ahankali tace jeki ciki kinji y'ata!daya ajeni zai dawo...cike da kunya feedo tashige ciki tana murmushi...

Basufi 10 minit ba suka iso makabartar"parking Hafiz yyi suka shige "
Sun samu Abdallah yafara motsi Amma bedawo normal ba.

Hakan yasa liman d'in ya yadda, Hafiz ya dakkosa,mom ta bud'e Masa gdn baya yasakashi ,kafin su shige , Hafiz ya ja motar suna hamdala ga ubangiji.

Ahanya ya Kira riyan ta wayar Abdallah yasanar da ita komai na tafiya yadda yakamata.

Bayn sun iso gdn ammi,d'akin da Hafiz ke zaune kafin yyi aure nan yakai Abdallah .
Byn ammi tasake saka kayan aiki ta bincika taga normal"

Befi 15 minit ba yabude idanunsa Yana kallonsu,da sauri Hafiz yace yayadai ,komai normal??"d'aga Kai yyi alamar eh.

Hakan yasa Hafiz ya taimaka Masa yyi brush da sallolin dake akansa,tabashi tea mai kauri yasha ,kafin ammi tamasa allurra bacci ,sbd dare yyi balle ayi Masa wanka,Kuma Hafiz yace saidai riyan ta Masa Amma shi Yana jin nauyin hakan.

Sai ammi tace to yakira riyan din , yasanar da ita gobe byn sallar asuba ta sato jiki ta fito ,su had'u bakin titi sai yakawota tayimasa wankan ,sai tasaka nik'ab ta koma...

Da wannan shawarar sukayi sallama da ammi sbd ganin yadda feedo keta faman jera Masa Kira...

Ita ammi sai asannan ta Kira autarta taslim......


**********

Washe gari ,kamar yadda suka tsara haka akayi komai"byn riyan tagama shirya Abdallah agaggauce ta basa tea fuskarta adaure sbd ta lura sai wani kallonta yake Yana kashe Mata ido"yyinda Hafiz dake jiran tagama su wuce,yake satar kallon su,sbd tuni ya fahimci mutumin nasa ya zurma dg ciki....lolx...saiso yake su had'a ido Amma Taki yarda sbd yau wata irin kunyar Abdallah takeji had'e da tsoronsa sbd yau bbu komai ajikinsa tamasa wanka🙈 ,ganin tak'i yarda su had'a ido gashi ta daure fuska sai yyi zaton kota Fara gajiya dashine"sai ya kalli Hafiz yatambayesa da ido Wai mi takema fushi?"
Oho"Hafiz ya fad'a had'e da d'age gira"itadai riyan batayi mgn ba,idonta akan red lips nasa tana bashi tea....Wai riyan ko kingajine da kula da abokina me"Naga kin wani daure fuska?"
Cewar Hafiz sbd yalura abinda ke ran Abdallah kenan.
Murmushi tayi had'e da cewa ah ah Yaya Hafiz,kawai dai Ina kewar ummana ne, ai bazan gaji da kulada shiba sbd irin d'unbin ladar da nike kwad'ayin nasamu.
Sannan bazan gaji da kulada shiba insha ALLAH har ya warke mu rabu.....sbd bazan iya barinsa ahakaba Dan D'an Adam darajace dash..... kwarewar da Abdallah yyi da tea d'in datake basa ,yasakata k'in k'arasa maganar ta....

Share...

BY
MMN FAREESA
[3/16, 9:12 PM] +234 810 194 3850: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺

🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


Story & written by
mmn fareesa


Not edited❌

p32

Murmushi kawai Hafiz keyi"azuciyarsa yace yauwa yarinya gara ki Fara ramawa "wani abunma sai ya warke"
Abdallah kuwa maganganun riyan suka sakashi k'ware wa, azuciyarsa yace tabbas riyan Bata SONA! Tunda tana maganar rubuwa... yafad'a had'e da k'ok'arin hararan Hafiz daketa murmushi...tashi Hafiz yyi had'e da cewa to marigayi AK saina sake dakkota gobe tasake maka wankan harzuwa ayi adduar bakwanka... yafad'a Yana dariya... yyinda riyan ke goge Masa tea din daya zubar Masa ajiki"
Duk yadda Abdallah ya so su had'a ido da ita" Amma tak'i yarda"harya hardai ya hakura suka fice itada Hafiz...

********
Bayan kwana7 "Hafiz ya buye number yarufe account d'in Abdallah kud'i basa shiga basa fita sbd ganin mom ta cire dubu dari biyar, sannan ya had'a duk takardun kadarorinsa da campany d'in sa ya b'oye ma Abdallah sai byn komai yalafa tukum....

Riyan zaune kan carpet da hijab ajikinta ita ga Mai takaba" kusada ita kan kujera mom da hjy ikilima ne zaune..suna wani yatsina sbd mom tafara gajiya da riyan,a yau takeson sanar da Abba yakamata riyan ta koma gdnsu tunda anyi7...sallamar wata Mata ta katsewa mom tunanin ta "sanye take da safa da hijab duka bak'ak'e da farin glass afuskarta"kallo d'aya zaka Mata kasan Yar shi'a ce"da murna riyan ta tashi tana cewa lahh goggo!sannu d xuwa..ta fad'a sbd tagane ammi ce"
Zama tayi kan kujera , yyinda mom da hjy ikilima keta wani Shan k'amshin"byn sun gaisa "goggon ta bukaci abata riyan sbd ta maida ita gd tayi takaba! Washe Baki mom tayi sbd dama haka takeso abata guri ta Wala yadda ta gadama...tuni ta amince ,tacewa riyan ta je ta kwaso kayanta apart d'in Abdallah tabata keys sbd ta anshe keys d'in da wayoyinsa guda 2 danma riyan ta yi dubarar boye 1 da ita suke mgn da Hafiz"
Gurin debo kayan ne dg nan ta had'a da wasu na Abdallah tasaka akasan nata kayan , sannan ta fito sukayi sallama da mom byn tabasu dubu 10 Wai suyi na mota...kafin su amsa Abba yashigo yaji Wai riyan zata tafi...beso hakanba , sannan yahana abata dubu 10 yabata dubu 100 "sannan yace byn tagama takaba tadawo za'a raba gado abata hakkin ta....mom na kokarin mgn hjy ikilima ta k'yafta Mata ido tayi shiru...

Har get Abba yarako su riyan Yana Mata godiya da saka Mata albarka, har suka fice dg gdn "ya k'udurta azuciyarsa inhar riyan zata amince to zai saka Hafiz ya aureta sbd samun irin yarinyar sai antona"yasan Hafiz zeji dad'in Zama da ita, sannan yasan tayi hakuri da Abdallah kafin yasamu lalurarsa"har hawaye Saida Abba yaji...

Byn fitar Abba mom tayi tsaki had'e da cewa wlh bazata dawoba sbd zansa amantar da ita mu,balle hr araba gadon da ita,shikuma wata6 nabasa kafin yabi byn D'ansa...hhhhhhhhhhhh😍
🤣🤣 suka shek'e da dariyar mugunta suna jin duniyar ta zamo masu tamkar sabuwa.

Bayan sun tsagaita dariyar"hjy ikilima tace Toni in ankammala komai miye nawa kason adukiyar Abdallah?"

Kafin mom tayi mgn"anyi sallama"d'ago wa tayi had'e da kallon wacce ta shigo!

Goggo ce"fuska asake ta ce hjy nayi mantuwa Dan ALLAH wayata na b'ari"ta fad'a had'e da nunawa wayar da ke
Cikin kujera inbaka luraba baza ka gantaba"tayi saurin d'auka had'e da cewa sai anjimanku.

Suka tab'e baki had'e da rakata da harara...

Ammi na fita tasamu riyan inda tabarta" sannan suka hau adedeta.

Abakin get na gdn ammi ya ajiyesu,suka sallamesa had'e da shigewa cikin gdn.

A bak'in kofar waiting parlour suka Kira Hafiz yazo ya bud'e musu, sbd tunda aka kawo Abdallah agdan basu barinta bud'e sbd gudun idon sani yashigo yagansa ...

Zama sukayi , yyinda Abdallah yakafe riyna da ido ,tayi kyau Masha ALLAH cikin riga da zani na jar super da hijab ja har k'asa..jiyake inama zai iya mgn...muryar ammi ce ta katsesa gun cewa to bara nafara saka muku recording d'in kuji....


Kaf suka saurari suk maganganun mom da hjy ikilima har karshe...kafin ammi ta dubi riyan da Abdallah tace gobe insha ALLAH zaku tafi sbd munyi waya da mlm jiya ,sai kin kula da addua shima zai dukufa da addua muma haka kunadai jin mugun nufinta ko?"
Abdallah ya kafe Hafiz da ido Yana tambayarsa in wata shidda yyi be warkeba kenan mom zata kashe abbansa?"

Girgiza Kai Hafiz yyi had'e da cewa insha ALLAH kafin lokacin ka warke AK ALLAH ya shige Mana gaba.

Suka amsa da Amin, sannan ammi tace ai kada kadamu Abdallah dama nasn zakayi wannan tunanin,Kuma muma zamu rik'a lurar maka da mahaifinka kaji ko?

Yad'aga Kai alamar eh yajin"

Ahankali ammi tace Zan sanar da ku wacece HASSU TSIYA TSABA sbd nafison kuji kafin kutafi....

********

Hafsat sani shine cikakken sunanta,suna zaune a unguwar Jan bulo itada iyayenta"iyayenta talakawane Amma akwai wadatar zuci,dukda mmnta nadason abin duniya"
Hafsat yakasance masifaffa hakan yasa ake Mata lak'ani da HASSU TSIYA TSABA!yarinyace ita Mai matukar kwad'ayi, had'ama ,son abin duniya ,burunta ta auri Mai kud'i sb d tazamo wata acikin k'awayenta,hafsat bak'a ce ba k'irinba, sbd tanada D'an haske...Kuma bazamu kirta mummunaba bbu laifi tanada kyau tuni tayi amfani da shawarar k'awayenta akan tarika bleecing"tuni tayi bau da ita,batayi karatu Mai zurfiba iyakarta J S CE ta watsar....nakasance makotansu sbd gdna na kallon nasu alokacin da na auri mahaifinka Musa,kowa da naja'at Musa ake kirana,byn zuwana anguwar hafsat ta ruk'a zuwa musammun dataga bbu laifi munada wadata "agd na take cin abin Rana Dana dare da Naga mijina zai dawo zance ta tafi"Bata zuwa islamiya inhanturata sai tataho gdn,Kona ce ta tafi batazuwa har nagaji na k'yaleta...

Wani lokacin mahaifinta yakamata ya Kinga Amma Bata zuwa makarantar"ana cikin haka ta had'u da wani saurayi Mai suna Suraj ,Wanda bbu laifi yanada abun hannunsa Amma ita ta Raina Abu daya yasakata kulasa shine kyawun sa,Amma tunda taga bbu mota bazata kulasa.
Tazo tasanar Dani amatsayina na uwar d'akinta , shawara nace inyanada halin kirki ta yarda harsuyi aure Mana.

Murmushi tayi had'e da cewa aurefa kikace?ai wlh bazan auri Suraj ahkaba albashinsa dubu 85 awata,sai yazama wani Abu zaidai ruk'a tatsarsa kawai inyazama wani Abu na auresa,danbdubu 85 ai baiwuce asati nagama dasuba "su amaleji kawai, inkuwa,jiya iya yaune to nacanza shek'a.
Girgiza Kai nayi had'e da cewa hmmm ALLAH ya shiryaki...

Haka kuwa ta kasance , hassu kullum saita Rok'i Suraj wannan "gobe wancan jibi wancan,shikuma dayake ALLAH ya jarabetasa da sonta begajiya dayimata hidima komai nasa akanta yake k'arewa,inyabata tayagarma mamanta wani Abu dg saitaki yimata fad'a inkinga ammata fad'a to babantane.

Shikuwa Suraj dama mahaifiyar sa ba ta raye sai ubansa ,bbu laifi Yana taimaka Masa,Amma Koda yahadu da tsiya tsaba ai saiya Dena.

Gefe guda Kuma Suraj nacikin maza masu yawan buk'atar mace ,hakan yasa yasanar da hassu cewafa gsky yanason turo magabatansa sbd yanason kasancewa da ita.

Fau fau fau tace ba hakaba,wlh bazatayi aure ayanxunba ta tsofe abanza ,hakan yasa sukayi fad'a da ita, sbd ta sanar Masa ta Raina samunsa ,wato albashinsa daya ke dauka sbd Yana teaching...

Kwana3 sukayi basuga junaba ,sai a lokacin tasan tabbas tana sonsa,hakan yasa ta nemi shawara gun kawarta ikilima sbd tasan intazo guna zanbata shawarar kirki.

Aidama haka ikilimar keso sbd ita tana bin maza ita Kuma batayi.

Hakan yasa tabata shawarar yo miye aciki kawai kucigaba da huddarku dashi indai zai yarda ,har zuwa lokacin da zakuyi aure tunda jarababbe be...

Jikinta asanyaye tace Mata to Amma Ina zamu ruk'a haduwa ne?

Gidan hajjo"(dillaliyace Kuma Yar duniya,anashiga gdn da Mata tabada d'aki abiyata)

Tundaga wannan lokacin Suraj ya maida hassu tamkar matarsa kullum suna atare gdn hajjo suna aikata Masha'a ALLAH katsaremu.
Nikuwa bansan komai ba gameda da hakan Saida abbanka yasanar da ni abinda hassu ta koma sannan yace nasanar da ita kada Takoma shigo Masa gd.

Ana cikin hakan mahaifiyar ta tarasu sakamakon ciwon kensa,byn tayi 40 ta koma ruwa.

Wani lokacin insukayi fad'a da Suraj yyimata mugun duka,Amma da dare tare zasukwana.

Lokacin da mahaifinta yafahimci inda tasaka gaba saiya koreta dg gdnsa dama bayn mutuwar mmnta yyi aure.

Hakan yasa ta koma gdn hajjo da Zama suka watsewarsu da Suraj ,dukda haka tana kuka samari Amma bata hud'd'asu sai da Suraj kawai take hudd'a.

Bayan na haifeka ,baza ka wuce shekaru 2 da rabiba.

Asannan ne hassu ta had'u da Alh kabir girma.....

Wash nagaji wlh muhade next page danjin ta Yaya Hassu ta had'u da Alh Kabir girma....

Share

BY
MMN FAREESA
[3/16, 9:12 PM] +234 810 194 3850: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

🌺AUREN WATA SHIDDA🌺

🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


Story & written by
mmn fareesa


Wannan shafin nakune SURRY BABY&RAFI'ATU...kuyi yadda kukeso dashi Ina mugun jidaku🥰🥰


Not edited❌

p 33

....Ayau yakama Friday akuma ranar ake dinner party na bikin Dan sarkin kano"hakan yasa aketa zumudin zuwa gun dinner d'in."
Hassu ba'a gaiyacetaba ,haka ta dauki wanka na kece raini ta tafi Gurin dinner d'in dukda Suraj yaso hanata zuwa Amma ta kafe sai taje...
Byn komai ya hallara MC yakira babban abokin ango sbd yabada tarihinsa....wato ALH KABIR GIRMA"hassu ta d'ago kanta sbd son taga waye shin Dan taji Marika nata kuzuzutashi....cak numfashinta ya tsaya sbd tozali datayi da kyakykyawar surarsa fari doge yyi kyau bbu karya ,cikin shadda light blue yar ciki da babbar riga" ga wani hand some asaman kafad'ar sa,yyinda hannunsa guda ke cikin na wata kyakykyawar mace koba tamtama matarsace,itama tana sanye da shadda doguwar riga kalar tasa"kallo d'aya zaka musu kasan suna matukar kaunar junansu... yyinda matar ta fito da rafa ta Yan dubu dubu tafara rabawa marok'an...

Har yagama jawabinsa yaja matarsa da D'ansa(Abdallah da mamansa) idanun hassu na akansu"sbd lokaci d'aya taji yyimata ta ko Ina , musammun sbd ta ga yanada zufar aljihu wato(kud'i)
Har aka tashi dg Gurin dinner d'in,idonta akansu , takuma tabbatar yanawa iyalinsa son dabaya was kansa shi...

Acikin kwanakin tayi binkice akansa taji Shiba Dan garin nan bane shida maatrsa aiki be yamaidosa anan,Kuma yaronsu 1 Abdallah Dan shekara3 da rabi,tuni ta je gun boka yabata wani kwalli da turare ta fesa ta shafa kwallin,daya had'a ido da ita ,yakuma shaki turaren angama zai sota ya aureta.

Sunsha rigima da Suraj kafin ya amince ,saidatace zata ruk'a yagomasa rabonsa dakuma cigaba da hud'da dashi tukum ya amince.

Haka kuwa akayi tashirya komai taje office nasa ,suna had'a ido da ita yaji tamkar ya mutu sbd ita.

Acikin wata 2 akayi komai aka gama ,inda tanuna Suraj amatsayin yayanta,hajjo mahaifiyar ta,saitace ubanta ya mutu, sannan ta ci alwashin tarwatsa matarsa intashiga gdn ,sbd likita ya tabbatar mata mahaifar ta ta lalace Bata ita haihuwa sbd tulin magungunan Hana d'aukar ciki datake Sha..
Hakan yasa ta ci alwashin rabasa da matarsa da gdn.
Lokacin da nasami labari" auren be wuce saura sati1 ba,naje na Mata nasiha har inda take nabata shawara taje ta Rok'i mahaifinta yafiya ,tace to Ashe batajiba"

Bayan auren ,Ashe matar nada yaron ciki dabaifi 3month ba ,sai dokin cikin uban keyi...Koda hassu ta lura da hakan saitafa Kai sunnsa gun boka tafara mallakesa alokacin mamanka tashiga wani hali gashi alokacin akayiwa alh kabir girma transfer yakoma kaduna da aiki,sukabar garin kano"
Bayan komawarsu can ,hassu tarabasa da danginsa da matarsa saidai aka nemeta aka rasa sbd kurciya ta Mata"Amma tabar Abdallah annan, alokacin shekarsa 4"nan hassu taja sa ajiki sosai yasake da ita har ya manta da mamansa ,kamar yadda ubansa ya manta da ita...

Hakan yasa dangin mamanka "basu San inda abbanka yakomaba,sbd sunxo say bbu addadi neman mamnka sai ace musu suntashi sbd wasu ke agdn zaune byn tashinsu..
Yyinda dangin mahaifinka suke zuwa Amma bbu sakin fuska gurun abbanka da hassu sai wulakanci da tozarci,sunason tambayarsa Ina mamanka Amma bbu fuska.
Kanada shekara 18 aka kaika Cairo karatu "acan kayi degree naka ,dg nan ka koma ingila kayi degree na2 acan , sannan duk azatonka hassuce mahaifiyar ka.

NiKuma dalilin dayasa nasan katafi karatu acan,sbd alokacin shima Hafiz can yatafi,munkawosa airport nida mahaifinsa,mukaganka kaima zaka shiga jirgi da abbanka,anan abban Hafiz kecemun Kinga Dan mijin hassu can,ko Ina zashi?"
Nace k'ila shima cairon zashi"dg nan byn tafiyarku ,Inna Kira Hafiz ya ke sanar Dani cewa ai skul d'aya kuke Amma kowa da department d'insa Amma a hostel guda kuke dashi"
Hakan yasa kuka Zama abokai sosai ,baku rabuba Saida ,kukayi degree,shiyadawo gd,Kai kawuce ingila" alokacin dakadawo kasami mijina yarasu,hakan yasa nakoma naja'at haruna"byn dawowarka ne akamun transfer nadawo garin nan da aiki.....
Wannan shine asalin hassu dakuma tarihin Abdallah,Abu dayane banfada mukuba shine mutuwar uban hassu dakuma , ikilima ta dawo gdn hassu da Zama "har suka samu wani Mai kud'i ta auresa da asiri....


Ajiyar zuciya Hafiz yyi had'e da cewa lallai mutum abin tsorone"to Amma ammi ta Ina zamu soma gano wacece mahaifiyar Abdallah da danginta??"

Ai insha ALLAH Hafiz zaa gane "mudai fatanmu shine samun saukin Abdallah,sbd ai kun sanarmu a yadda kukaji tace inhar Abdallah ya warke to ciwon zaidawo ajikinta,Kuma alokacin zata ma kanta tonon asirin abinda tayi tunda Bata ahaiyacinta,Kuma tace inharta fad'i da bakinta ita tayiwa mahaifiyar Abdallah kurciya to asirin zai karye"kaga zata waiwayi gd,dukda nasan insha ALLAH in tanada Rai to kano zata Fara zuwa hakan yasa in Abdallah ya warke zamuje kanon har gdn da abbanka yafara Zama musanar dasu intazo ga number sukiramu ,kada insha ALLAH komai zaizo da sauk'i,fatanmu ALLAH yasa tana a raye..

Gaba d'aya sukace ameen...

Abdallah kuwa sai hawaye yake na tausayin kansu"ALLAH yasa cikin da mamansa ta Bari be zubeba, yafad'a azuciyarsa...

Rarrashinsa ammi da Hafiz sukayi tayi,kafin ayo Masa alwarlal magrib suka gabatar da Sallah......

Washe gari tunda wuri riyan ta gama shirya Abdallah Wanda ta lura yau Yana cikin damuwa sosai...

Kan kekensa ta turosa har zuwa parlour suka gaisa da ammi da Hafiz (wand ayyiwa feedo karyar zashi Lagos)sbd shizaiyi driving d'in su....

Bayan tabasa tea da fresh milk ,itama ta karya a gaggauce ,kafin ammi taja ta d'aki ,yamata nasiha cikin minti 15 akan ta kula da kanta da Abdallah bbu ruwanta da kowa Kuma duk abinda Bata ganeba ta kirata da wayar Abdallah...

Allurar bacci ammi tayiwa Abdallah aka sakashi gdn baya aka Dora Masa Kaya marasa nauyi(sbd gudun kada masu tsaron hanya Yan garin su duba su gansa hannun agogo ya dawo baya.

Acikin boot sukasaka kekensa da kayan sawarsu sai irinsu kayan tea da katan na fresh milk sbd su ne zai iya sha ,sai gdn sauro sbd k'auye ne garin...dawasu abinda zasu bukata dakuma kud'i duk akabawa riyan inji Hafiz dukda tak'i karb'a saidai yanuna ransa yab'aci tukum ta karb'a..


Cikin ikon ALLAH komai ke tafiya lafiya suna waya da ammi a hanya"

Basu iso garinba sai byn sallar la'asar"sunyi tafiyar awa 7"

Abdallah dake zaune gdn baya ,kasancewar bedad'e da farkawa ba sbd Hafiz ya budesa da sukayi nisa sosai yasan bazasuga idon saniba"

Bayan sun yi parking"Hafiz da riyan suka Fara fitowa , Hafiz ya dubesu yace Ina zuwa pls,kafin yashige wani Dan madaidaicin gd,me zaure dogo ,yasha Suminti da dakali babba akofar gdn"bbu laifi garin akwai iska Mai Dadi Kuma bawani mugun k'auye bane akwai Yan boko ma'ana Yan k'auyen nazuwa bunni karatu.

Ajiyar zuciya Abdallah yyi Yana k'arewa Gurin kallo azuciyarsa yace ikon ALLAH Ni Abdallah yau Kuma anan zanyi rayuwa! lallai naga rayuwa...isowar Hafiz da wani matashin magidanci da Kuma mlm yakatse Masa tunanin da.

Nan Hafiz ya fito da keken aka aza Abdallah riyan dake tsaye tafara jansa da nufin su shiga ciki.

Salisu babban Dan mlm HABIBU ne "kallon riyan yyi Yana Taya Hafiz shiga da Kaya yace wannan fa?"yafad'a lokacin da riyan ke gaidasa ganin yanata aikin kallonta.

Fuska bbu walwala Hafiz yyi saurin cewa matar marar lafiyarce sbd yason salisu da son Mata ,gashi Kuma yalura Abdallah ya had'e rai ,fuskarsa murtuk,sbd ganin wawan salisu na kalle Masa riyan"wani malolon Abu Mai zafi da d'aci yatsaya Masa akirji....

Itadai riyan batace....


Share

BY
MMN FAREESA
[3/16, 9:12 PM] +234 810 194 3850: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

🌺AUREN WATA SHIDDA🌺

🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


Story & written by
mmn fareesa


Wannan shafin nakune"Queen minart &teema&mmn abdussamad😘🥰

Not edited❌

p34

""Riyan batayi mgn ba tacigaba da tura Abdallah har suka shige tsakar gdn"sallama tayi fuska asake"wata dattijuwar mace tayi saurin amsawa tana Mata Mara,byn sun gaisa Hafiz ya shigo tare da su mlm,aka shimfid'a tabarma aka sake gaisawa sannan mlm yanunawa Hafiz wani d'aki dake cikin rumfa yace ga d'akin bak'in"da to ya amsa yyinda riyan ta musu godiya kafin su shige d'akin da kayansu...

Dakine falle guda ashafe yake da sumunti ga ledar k'asa sabuwa sai katifa k'atuwa itama sabuwa daidai kwanciyar mutum 2" sai gefe fanka Yar girkece anjonata tana aiki kasancewar sunkawo nefa.
Trolley d'in su guda2 riyan ta aje,ta zauna gefen katifar tana ajiyar zuciya.

Hafiz ne yakai Abdallah yyi alwalla,suka Yi azahar da la'asar"kafin Inna mairo(matar mlm ) ta kamusu tuwon masara miyar kubewa busassa da ruwan tulu Mai sanyi,shikuma Abdallah aka kamasa fura damamma dataji kindurmo da madarar shanu"
Saida sukayi Kat "sukayi hamdala yyinda haryanzun fuskar Abdallah adaure take , Hafiz nason yin dariya Amma yadaure sbd ya lura har yanxun kishine dank'are azuciyar Abdallah.
Ruwan dumi Hafiz ya saka Inna mairo ta had'a aka wanke bayin , sannan yatura Abdallah ya kaisa toilet ,kafin yakira riyan tazo tayi Masa wanka...

Kafin su gama Hafiz ya sakawa d'akin labulaye da shimfid'a bed sheet kan katifar yashare d'akin sbd yason AK akwai son komai yagansa very need"
Byn tagama shiryashi me sukayi magrib da isha'i....

Da dare kasancewar anan Hafiz zai kwana washe gari zai koma da safe"ad'akin mlm dake soro akamasa shimfid'a Yana wayarsa da feedo Yana murmushi... Hafizu kaje gun yaron nan naga bakinsa na motsi da alama ko yanason ganinkane"cewar mlm dake tsaye akan Hafiz,sbd yaje yayiwa Abdallah addua yashafe Masa jiki yabasa rubutu...shine yalura da hakan.

Tashi Hafiz yyi had'e da tsinke Kiran feedo"yanufi dakinsu Abdallah.... Abdallah ya samu kwance gefen katifar ga Gurin kwanciyar mutum1 anbari "yyinda riyan ke zaune kan carpet d'in Sallah fuskarta bbu walwala"duka da kallo yabisu,sbd yafahimci,riyan bazata iya kwana ashimfida 1 da Abdallah ba"ahankali yace sannunku!Ashe bakuyi bacciba?"dama nazo yimuku Saida safene...
Eh wlh "dama nace kizan Sami tabarma saina shimfid'a na kwanta?"yo meyasa bazaki kwanta akan katifarba?"
Ai Zan yakirasa,gara abarsa yasake ko"Abdallah ya kalli Hafiz da ido ya roke'sa akan y rarrashi riyan tazo sukwanta, hararan sa Hafiz yyi had'e da make kafad'a alamar ah aha bbu ruwansa...zansamune ko kuwa? Cewar riyan tana hamma"bara mugani ko'a samu , yafad'a hade d fita.

Sai son su had'a ido Abdallah keyi,itakuma Taki yarda,suna haka har Hafiz ya shigo tare da tabarma yyimusu sallama ya fice wa yanama Abdallah gwalo..

Washe gari byn sun kimtsa had'e da yin kalaci"Hafiz yyi musu sallama fuskarshi bbu walwala sbd yasan zaiyi missing d'in abokinsa... shikanshi Abdallan dka gansa kasan yanacikin damuwa ,riyance ma tadan daure sukayi sallama har bakin mota,suka raka Hafiz riyan na masa fatan sauka lfy"

Basubar gunba Saida yabacewa ganinsu"kafin ta tura Abdallah suka shige cikin gdn"

Dakinsu ta kaisa,tana kokarin fitowa taji muryarsa ta daki dodon kunnanta yace" Riyannnnnnnnnnnnnnnnnnnnnnnnnnn!!!!

Share
BY
FAREESA
[3/16, 9:12 PM] +234 810 194 3850: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

🌺AUREN WATA SHIDDA🌺

🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


Story & written by
mmn fareesa


Wannan shafin nakine halak malak ummu sultan kiyi yadda kikeso dashi🥰🥰


Not edited ❌

p35

""Cak ta tsaya batare da juyoba"tana mamaki da tunanin kodai kunnanta ne yajiyo Mata hakan?
Tamkar yasan mitake tunani"ahankali yace kada kiyi mamakin jin nayi mgn"dama Ina kwatanta hakan sai yanxun ALLAH ya yarda! Cikin sakin fuska ta juyo had'e da cewa Masha ALLAH Alhmdllh...batajira amsarsaba ta na k'ok'arin fita....Riyannn!pls kada ki fita! Kanada matsala da hakan? banason wancan wawan yakallemunke"batare da ta juyoba tace me hakan ke nufi?haba Riyan nace kada kifita "kinsandai duk wacce ta tafi wani gu batare da izinin mijintaba mala'iku na tsine Mata ko ?yafad'a cikin sweet voice d'insa..
Juyowa tayi had'e da cewa hmmm ALLAH ko?"to bara kaji saina fita bbu Wanda ya isa yahanani"tafad'a had'e da niyar fita din sbd Taki yarda suhada ido sbd gudun kada yyimata kwarjini... riyan..kada ki..ki..kifita pls riyan...Bata aune taji shi timmmmm! yafad'o dg kan keken idonsa arufe tana tari sbd kwarewar da yyi..
Da gudu ta iso gabansa ta kok'arta ta daga kansa dake kan kujerar ta aza bisa cinyarta yyinda jikinsa ke a k'asa...pls riyan kada kije yaganki wlh Ina tsananin kishinki"kirikemun hannu Dan ALLAH my riyan kinji"ahankali take shafa kansa had'e da cewa Dan ALLAH Yaya Abdallah kayi shiru bbu inda zantafi"tafada had'e da saka gefen hijab nata goge Masa zufar dake akansa da wuyansa....kafin yyi mgn mlm ya shigo da sallama hannunsa d'auke da cups 2 Dana rubutu Dana zamzam da aka karanta surorin alk'ur ani mai girma guda shidda aciki wad'anda ke karya sihiri"ya mikowa riyan Yana cewa abashi yasha ashafa Masa ajiki!
To mlm angode "cewar riyan ta na karb'a"Abdallah ya bud'e ido ahankali yace mlm nagode sosai Alhmdllh yau nafara mgn....cikin farin ciki mlm yace Kai naji dad'i sosai Alhmdllh...

"Malam bai fitaba Saida yakama Abdallah aka mayar da shi kan kekensa tukum ya fice..
Bayn fitar mlm riyan ta basa yaasha"kafin tafara kokarin shafa masa,my riyan!banza tayi had'e da cigaba da aikinta"riyan Wai miyasa kukeson yimun hakane ?kidinga kallona Mana innayi mgn...hmmm ah ah basaina kallekaba sbd ni banason yawan kallon Wanda bayason akallesa, sannan naji dad'i sosai dakafara mgn da alama bazamu jimaba zakaida warkewa burina yacika...da sauri yace meye burinki? Rabuwa da Kai"tafad'a Kai tsaye... azuciyarsa yace why!tabbas yarinyar nan batasona ,inhar tanaaona ai bazatayi maganar rabuwaba"cikin wani yanayi yace nikuwa banida niyar rabuwa dake "asalima na yanke auren contract d'in "hmmmmaikuwa dole karabu da jarababbiya naje na auri jarababbe D'an uwana"tafad'a ranta na zafi sbd duk abinda yake Mata dagaya Mata bak'ak'en maganganu wannan maganar tamata ciwo..
Riyan anason Dan Adam yakasance Mai yafiya Mana kada ki tuna baya...Dan ALLAH Yaya Abdallah mubar maganar...shiru yyi Yana kallon Dan karamin bakinta...
Bayan ta idar da shafa Masa tamasa alwalla yyi Sallah..
Bayan ya idar "yadubeta had'e da cewa zokiji wata mgn"turo baki tayi had'e da cewa Ni baby inda zanzo kafada koma miye ne! shikenan tunda baza kizoba kiramun Hafiz awaya...bbu musu tayi calling d'in Hafiz...da sallama yad'aga Yana cewa riyan yayadai?ai nakusa sauka!my man...da sauri Hafiz yace Dan ALLAH da gske ne?muryar AK fa nakeji"nine my man kada ikon ALLAH ko"cikin farin ciki da murna Hafiz yace Masha ALLAH gsky zanjewa da ammi da babban albishir Kai Alhmdllh naji dad'i"to ke riyan ai saikiyi sadaka marigayi AK yafara mgn ko"yayi maganar cike da tsokana...hmmm inaso kayiwa wannan wawan salinsun nan mgn idanunsa sudaina kallon my iyali wlh sbd Ina d'aga Masa sbd mlm ne...
Dama kanada iyaline?cewar Hafiz Yana danne dariyarsa sbd ya lura kishine Kecin Abdallah "azuciyarsa yace nida sabon shiga...bansaniba! murmushi Hafiz yyi had'e da cewa Inna sauka mayi mgn"kafin yakashe wayar...

Riyan ta tab'e baki had'e da juyawa sbd ganin yadda Abdallah ya tsareta da golden eyes nasa....

Hakan ce takasance"Hafiz na isa gd yajewa da ammi da babban albishir d'in Abdallah yafara mgn"cikin farin ciki ammi ta Kira suka gaisa dashi da riyan dakuma mlm...

*******
Da dare bayan sun gama Shirin kwanciya"Abdallah na kan katifa kwance"yyinda riyan ke kan tabarma ta aza blanket ta kwanta akai"ahankali cikin wata iriyar murya Abdallah yace riyan taso mu kwanta kinji"cikin dauriya sbd jin muryar sa har wani kasala tasakarmata ,ta mak'e kafad'a had'e da cewa baza a zoba "to naji shikenan tunda baza kizoba,yanxun kibani wani long story kinji?Dan ALLAH mlm ka kwanta kacikawa mutane kunne da surutu ai sai kaina yyi ciwo...

Murmushi yyi"azuciyarsa yace lallai yarinyar nan wato rama abinda namata abaya take kenan"
Yyinda riyan ta lumshe ido tsikar jikinta natashi "fatanta ALLAH yasa hasa shenta yazama gsky ma'ana Abdallah SONTA yake.

Sbd tun ranar da suka had'a ido da shi taji zuciyar ta na kaunarsa.

Amma in har hakane dole ta garasa ta nunamasa ta bambanta da sauran Mata ,takuma Kama ajinta... ruwa Zan Sha...muryar Abdallah ta katse Mata tunani....
[3/16, 9:12 PM] +234 810 194 3850: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺

🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


Story & written by
mmn fareesa


Ina mik'a godiya ta ga d'inbin makaranta novels d'ina,da masu kirana suji lfy ba'a yi update ba.nagode sosa uzurirrikane suka boyeni.👏🥰🥰


Not edited❌

p 36

Batare da tace komaiba ta tashi ,tajawo katan na swan ta fito da 1 ta matsa gabansa had'e da kafa Masa abaki "
Bayan yagama Sha!"yawani lumshe ido"ahankali yace thanks.tabe Baki tayi had'e da komawa tayi kwanciyarta batabi ta kansaba dukda tanajin yana magana k'asa k'asa....

Washe gari sai riyanta Sami kanta da jin kunyar tayiwa Abdallah wanka gashi yau sai wani binta da kallo yake Yana murmushi, yyinda yakebata mamaki"tana tambayar kanta Ina ya aje girman kan da Shan k'amshin?"
Turasa take Yana Jan keken zuwa bayin gdn"hmmm wata yarinya yacika tsoro wlh...taji yafad'a Yana girgiza Kai"ware ido tayi azatonta bada ita yakeba,saitaga Yana murmushi,da sauri ta dubesa sai yad'age Mata gira guda..
Kauda Kai tayi had'e da addua suka shige bayin..
Keme me Abdallah ya ki rufe ido kamar yadda yake kullum inzata Masa wanka"kauda Kai tayi had'e da cewa mlm karufe idonka Mana!hmmm oh riyan meye n wani kunya bacin kingama kalleni,Aina ganoki innarufe ido ki kalleni son ranki ko?"cikin wani tsoro tace mekake nufi?"to nama fasa maka wankan tunda kace haka ai Ni bana tunanin Kai cikakken namijine dazan tsaya dubarsa...wani killer smile yasaki had'e da cewa babu damuwa ALLAH ya bani lfy Zaki maimaitamun da hujja! yafad'a had'e da rufe idonsa sbd yalura inbe rufenba zata iya fasa yimasa wankan..

Da misalin karfe 5:35pm riyan na zaune atsakar gd bayan tagama yiwa Inna mairo tankad'an garin tuwo tana game da wayar Abdallah"
Can wayar tafara ringing" da sauri riyan ta duba taga ummace!
Murmushi tasaki had'e da dagawa ta nufi dakinsu"nan suka soma gaisawa...cikin wani yanayi na damuwa umma tace riyan kina Ina?Ina fatan badai duniya kikashigaba ko? Sbd jiya muka dawo dg k'auye yaunaje gdn mama zuwaira mugaisa sai take mun gaisuwa nace Mata waya rasu?"tace mijinki!nayi mamaki had'e da sanar Mata bansaniba,tafaru ta Kare riyan ta fada azuciyarta...
Salati riyan ta yi hade da cewa ki kwantar da hankalinki umma bbu inda natafi asalima Ina tare da mijina..da sauri umma tace miyake faruwane kinsani aduhu ?"yanxunfa dg gdnsu mijinki Nike ,nayiwa mahaifiyar sa gaisuwa na tambayeta kina Ina tace ai yayar mahaifiyar ta tazo ta tafi da ita,Amma na lura batason nice mamankiba"hankalina yatashi Riyanatu bandaice Mata komaiba nabar gdn da niyar nakiraki awaya naji kina Ina ne...ajiyar zuciya riyan ta yi sbd jin umma Bata lalata musu aikiba.
Kallon gefenda Abdallah ke bacci tayi taga baccinsa yake.
Ahankali tace wlh umma bbu lfy Amma zanmiki bayani ki kwantar da hankalinki Amma kada kigayawa mama zuwaira da kowama Wai mijina na araye sbd ko abbansa yadauka ya mutu !zankiraki anjima namiki bayani...batajira me umma zatace ba ta kashe wayar...
Meyasa bazakiyi Mata bayanin yanxunba? Muryar Abdallah ta daki dodon kunnanta"cikin zaro ido had'e da Shan jinin jikinta ta d'ago kanta suka had'a ido da sauri ta janye nata idon sbd wani yarrrrrrrrrrrr!dataji ajikinta"kinyi shiru!kisanar da ita gsky kodan hankalinta ya kwanta...
Ahankali tace to... sannan ta Kira umma "kaf tamata bayanin komai.salati kawai umma keyi tana jinjina wannan lamari tamkar almara"ta tsorata da D'an Adam, sannan ta yarda tabbas akwai k'addarar data saka suka baro garinsu"gashi sunfara ganinta sai fatan ALLAH yasa su ida ganin karshenta lfy...tayiwa riyan nasiha sosai dukda riyan Bata fad'a Mata auren contract sukayi da Abdallah ba, Kuma shima yaji dad'in kin fad'ar datayi.


********

Mom ce tsaye fuska bbu walwala"yyinda hjy ikilima ke zaune jigum tamkar masu zaman makoki" cikin bacin rai mom tace nayi mamakin meyasa hakan tafaru?Amma ba ri ubansa yadawo dukda shi yasan banina haifesaba Amma ai bazaimun musu ko hanani iko da abunsaba"
Hjy ikilima ta karbe zancen da cewa Ni wlh abinda yatsoratani shine rufe account d'in da Kuma b'oye number d'in daakayi amfani da ita"kodai wani yasan me muke nufi...
Cikin faduwar gaba mom tace Kai haba!bana tunanin hakan gsky"Amma Bari Alh yadawo naji koshi yarufe account d'in Abdallan"
Haushin guda bbu kud'i da yawa guna ,gashi Suraj ya matsamun akan 3 million yakeso"kinsan innace alh yabani zai tuhumeni akan mezanyi dasu ,Kuma bansan amsar dazan bashiba"
Haba Mana karkibada Mata saikace ba TSIYA TSABA ba!kusamu karyan dakika Masa Mana ki karba may bee dg baya musan yadda zamu yi abude account d'in Abdallan,sbd Kinga inbaki bashiba akwai matsala, sannan in kikayiwa alh maganar account d'in Abdallan shima zaimiki wani zato ko fassara,Koda kina ganin ki Masa asiri azuciyarsa zai Yi wani zato daban Koda ke bazaimiki mgn ba....
Ajiyar zuciya mom tayi had'e da cewa wannan gsky ne aminiya"ta fad'a suna dariyar mugunta....

######
Bayan wata 2 ,kwanci tashi asarar Mai Rai" yanxun dai su riyan da Abdallah watansu 2 kenan akauyen karaye"bbu laifi jikin Abdallah saidai muce Masha ALLAH !sbd yanzun kusan abinda yarage ajikinsa kad'an ne Dan yanzun hannunsa da kafarsa suna aiki da motsi har kansa ma zai iya turawa Yana akan keken..yanxun tashi yyi tafiyane kawai matsalar sa,shima Kuma mlm yad'age Gurin basa taimako, yyinda shida riyan sakaci da adduar neman tsari da azkar...

Har iya yanxun riyan Bata sakarwa Abdallah fuskar yyi Mata wata mgn dashafi soyayya inma yyi sai tabasar"inkuma Hafiz ya zo dubiya yaroki yatayasa camphane "sai yayi k'ememe yace bbu ruwansa...hakan yasa Abdallah ya Dena rokarsa"sannan itama yadena nuna soyayyar sa yabar wa yasamu k'afa tukum dukda wani lokacin say tari yakan kwatanta intazo basa Abu yahad'a da hannunta yarik'e"saita daure fuska ta kwace hannunta"ranar da yarik'e hannun ta yafisgota tafad'a ajikinsa yaga bacin ranta "batace komaiba sai kuka kawai "hakan yanuna Masa cewa tabbas riyan Bata SONSA takuma tsanesa Wanda abad'ini ba haka bane..
Gefe guda Kuma mlm yahana salisu ahiga gdn sbd lura da yyi inhar Abdallah ya ganshi musammun in riyan nagun to besake mgn ko faraa,in salisun Kuma yamasa mgn da k'yar yake amsawa...hakan yasa mlm yace insuntafi yadingashigowa sbd yafahimci Abdallah nakishin iyalinsane, sannan Kuma bega laifinsaba...

Yau yakama juma'a"bayn sundawo dg masjid, Abdallah yacewa Inna mairo adama Masa fura,bacin ga riyan wacce ta nunama ko ajikinta Dan talura yau wani shan k'amshi yakeji ga wani kyau namusammun da yyi sbd anmasa aski da gyaran fuska...har cikin ranta taji bbu dad'i Amma saita share..

Yyinda gogan keta aikin satar kallonta"sbd tunda yake da riyan sai yau yamata kallon tsab "wata zazzafar kaunar ta na fisgarsa"jiyake kamar yajanyota jikinsa Amma ba damar hakan"ita kuwa Sarai tasan Yana kollonta sbd ta na lura ta gefen ido.

Inna mairo ta mik'o wa riyan cuein fura had'e da gidauniya da nono kindirmo aciki tace gashi kidama Masa.

Dagowa tayi taga ita yake kallo"harara tasakarmasa,sai yyi murmushi had'e da d'age Mata gira guda"

Lumshe ido tayi ,kafin ta cigaba da dama furar har ta idar akan idon Abdallah.

Shikanshi Yana mamakin wannan kauna dayakewa riyan "

Ko sadda take Masa aiki ,in yasata kuka bayajin dad'i ga tausayinta yanaji,dukda yasan atime d'in baso bane"sannan yanajin dad'in yadda take kiransa da Yaya Abdallah...

Tura kansa yyi har cikin d'akin sbd ganin ta tashi ta shiga d'akin.

Ahankali yace madam abani "tunda baza'a cemun gashiba...

Tashi tayi had'e da turo baki tace aibaka tambayaba"

Hmmm Anya ke ba auta bace my riyan?"
Mik'o Masa tayi had'e da cewa me ruwanka da hakan"

Murmushi yyi yace nidaiko riyan ya?

Eh din meza iyayimun?"insha ALLAH daka warke anan gdn zaka sallameni ,bazan bikaba ,balle kamun mugunta.

Ko ka manta da azabtar Dani dakayi adaren da aka kaini gdnka?

Shiru yyi jikinsa yyi sanyi sbd bemason tuna wannan abubuwan....


Waiwaye...

Share

Zakuji shin maman Abdallah Ina tadosa bayn fitarta dg gdn alhj Kabir girma?"
Tana raye kobata raye?

Muhade a next page...

BY
MMN FAREESA
[3/16, 9:12 PM] +234 810 194 3850: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

🌺AUREN WATA SHIDDA🌺

🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


Story & written by
mmn fareesa


Not edited❌

P 37

Waiwaye
Tunda tabar gd Gurin karfe 5:30 am na asuba taketa Jan trolley dinta guda2 da hand bag nata "tana tafiya kawai batasan Ina zata dosaba?" gaba d'aya taji garin yamata zafi tamkar ana sukan jikinta da allura"ga kunci da bacin rai tana ji ,Wanda batasan Kona meye bane"ge fe guda Kuma Tama manta ita wacece"
Tafiya kawai take Yi "tun gari da duhu har Rana ta fito.
Tana bakin wani titi taga motoci na wucewa"can taji wani mutum nacewa ADAMAWA ko YOLA...cak tatsaya had'e da juyowa tanufi Gurin motar...
Karfe 6:25 suka d'auki hanyar YOLA....tunda tashiga motar Bata um bare um um tayi gum da bakinta tana Yan kalle kalle...can wata yarinya budurwa dabata wuce shekara ashirin zuwa da d'aya"sai kallonta take , yyinda itama yarinyar tana cikin damuwa.
Sunyi tafiya Mai nisa akatsaya Dan aci abinci ayi Sallah"
Bayn sun gama sallar gefen wani guri da ake siyar da abinci"sai sai ummin Abdallah ta tashi taje ta siyo plate d'aya har zata Fara ci"sai takula da yarinyar ce kadai ke Bata siyi abincinba!dakuma alama tanason abincin "da hannu ta yafitota"bbu musu ta taso tazo gurinta.
Ahankali tace ke miyasa bazaki ci abincinba?"shiru tayi hawaye na zuba afuskar ta"cikin damuwa tace banida kud'i!asalima ko kud'in motar bandashi Kuma bansan inda zaniba.... tafad'a had'e da rushewa da kuka.
Rarrashinta ummi tayi had'e da siyamata abincin "kafin sokoma mota suka dauki hanya..

Karfe Gurin karfe 4:18 suka iso garin YOLA"duk anata sauka kowa da kowa dake cikin motar"nan ummi ta biyama kanta da wannan budurwa , yyinda taji zuciyar ta wasai tarage Zin kunci tabacin Rai sannan ayanxun inxaka kasheta bazata iya ce maka ko ita wacece ba.. yarinyar dkeda suna yusra ta dubi ummi tace to hjy nagode sosai ALLAH yabiya ki da wannan taimako da kikamun "murmushi tayi had'e da cewa Amin..
Kafin yusra tace kema anan garin kike ko Gurin wasu kikazo??
Hmmm acikin tambayoyinki bbu kodaya"da sauri yusra ta dubeta da mamaki ganin mace har mace ,kallo d'aya zaka Mata kasan tana cikin hutu da jindadin rayuwa Kuma agdn wadata...kafin yusra tace wani Abu ummi ta rugata da cewa bansan miyake damunaba nasan dai inada aure da d'a ayanxun haka Kuma i nada ciki" Amma bazan iya nuna mijin ko d'anba balle Kuma dangina
"Nadai tsintsi kaina ahaka"salati yusra tayi cikin tausawa kansu sbd itama tanada tata matsalar"
Ajiyar zuciya ummi tayi had'e da cewa mutambayi Ina ne gdn Mai anguwa ko"yusra tace mezamuyi acan ne?"
Inaso musami masauki ko zuwa gobe ne sai nasamu hayar gd ko Kuma karami nasiya Dan nazauna ...Dan ALLAH kitemakeni na zauna gurinki kafin nadan wani lokaci nadaidaita da iyayena"nakoma gunsu agarin kano...
Meye laifin da kika aikata musune?"
Ajiyar zuciya yusra tayi had'e da cewa suna yusra Ahmed iyayena Yan asalin kanone Amma munda dangi asokota"byn na kammala NCE d'ina "saurayina ya yaudareni yakaini d'akin abokinsa yamun FYAD'E sanadin hakan nasamu ciki "iyayena suka koreni akan nazubar ,nikuma bazan iyaba "sbd tamkar nayi kisan Kaine"Kinga laifi 2 kenan dukda ba'ason Raina hakan yafaruba"to dalilin haka yasa babana yakoreni"yakuma gargade Ni inhar yaji labarin naje gdn y'an uwansa zai tsinemun...
Hakan yasa naso ingudu awannan yanayin mota ta kadeni sai cikin yazube ,wanda yakadeni yakaini asibiti nayi kwana3 sannan nakoma gd nasanar dasu"tun kan in ida shiga gdn babana yyimun dukan tsiya yakoreni, mahaifiyata na kuka nabasa hakuri be saurareniba"tace natafi gdn danginta"sai yace innaje bakin aurenta!hakan yasa na kwana amakotanmu yau da asuba na hau motar Yola amma bansan Ina zanijeba..
Saida ummi ta Mata kuka sbd tausayi "sannan tace ki kwantar da hankalinki ,insha ALLAH zamu zauna tare kidai rik'e Amana Dan ALLAH.
Kukan farin ciki yusra tayi had'e da Mata godiya,kafin su tambayi gdn Mai anguwa aka nuna musu...

Byn sun gaisa had'e da samun tarba ta mutunci gun matan Mai anguwa.

Ummi ta Masa bayani,kamar haka"

Sunana HAJARA! wannan Kuma yusra kanwatace,mu Yan gudun hijirane,ankashemun miji da iyayena dg Ni sai muka tsira da cikin dake jikina.. ajiyar zuciya mlm dauda ( Mai anguwa)yyi Yana dubarsu had'e da nazartarsu.

Can yace to yanxun miye dalilin xuwanku anan gurina!

Ummi tace munaso Dan ALLAH kabamu masauki zuwa gobe insha ALLAH sai asama Mana gd karami musiya mukoma.

Masha ALLAH bbu damuwa !cewar mlm dauda"

******
Haka kuwa akayi washe gari mlm dauda yaje dasu ummi kasuwa ta siyar da sarkan gwal d'in ta anaira million d'aya da dubu dari bakwai...
Aka Samar musu gd karami na million d'aya da dubu dari"daki biyune sai kitchen da toilet sai soro guda.
Bbu laifi gdn Mai kyaune Kuma sabo yasha tayis da fanti ga famfo akwai..

Acikin kwana2 suka koma bacin sunyi Yan siyayyar abun amfani aciki harda katuwar freezer da yusra tabada shawarar ummi ta siya taruka Sanaa sbd Gurin akwai jamaa ga Kuma islamiya dake gaban gdn.

Hakan yasa ta siya bbu bata lokaci suka farayin zobo da kunun Aya ,cikin ikon ALLAH abin yasami karbuwa da albarka..kullum sai sunyi sob'o na tiya 2 kunun Aya na tiya3 ga pure water anashigowa asiya"Kuma duk cikin gd suke siyarwa harya Kare.
Da wannan Sanaa sukeci suke sha...

Cikin ikon ALLAH cikin jikin ummi nata girma byn wata6 ta haihu agd Kuma twins..mace da namiji"murna Gurin yusra baa mgn...

Acikin haka Yara suka tashi da kiriniya had'e da b'anna..

Kyawawa dasu macen wankan tarwada ce namijin bak'i ne.

Saidai matsalar dasuka Fara fuskarta itace!da farko anxata mijin ummi yarasu,byn ta yaye twins sai jawarawa sukayimata caaaaaa!abinka da farar mace bafulatana Kuma kyakykyawa...ita kuwa tasan Sarai tanada aure hakan yasa Bata kulasu..ko sakan musu fuska.

Hakan sai yasa ake zundensu Wai ai yaranta shegune basuda uba basuda asali"

Duk intaji hakan ranta na zafi da k'una"ita kanta yusra batajin dad'in hakan.

Sau tari insun fito waje saikaji yaran anguwa na tsokanarsu da cewa Ina babansu basuda uba.

Dasunzo gd sai suyita tambayar ta,ummi Ina abbanmu?"

Wani lokacin har hawaye take sbd rashin amsar dazata basu.saidai tace abbanku ya mutu.

Da wannan yanayin suka Fara tasawa har suka Kai she kara5 tasaka su skul harda islamiya.

Suntaso darashin ji had'e da k'iri niyar tsiya ga fad'a"akwaisu da Jan fad'a ,sai suyi Taran dangi ga Wanda suka ja.

Suna mugun son junansu da tsokanan juna musammun ALHASAN"yyinda yake Kiran HUSAINA da anty hussy!kasancewar itace babba"

Duk ranar da aka goranta musu Alan basuda uba sai sunyi kuka dukda atime d'in yarana sosai.

Hakan yasa ummi hanasu yawan fita sai intare da yusrane ko Kuma zuwa skul..

Ana cikin hakan"sunje kasuwa siyayya itada yusra...kwatsam yusra taga k'anin baban ta"yakuwa tsaidata had'e da tambayar ta Ina ta tafine anata nemanta tsawon she kara5 da wasu watanni?"

Ummi tamasa bayanin suna tare "byn yabinciko gsky yyimata godiya sosai washe gari yazo yatafi da yusra gd gun iyayenta... wannan shine dalilin rabuwarsu da yusra ,suka dawo rayuwa su kad'ai...

Bayan shekara 20....

Kuyi manage da wannan"
Happy week end🥰


Share

BY
MMN FAREESA
[3/16, 9:13 PM] +234 810 194 3850: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

🌺AUREN WATA SHIDDA🌺

🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


Story & written by
mmn fareesa


Not edited❌

p 38

Bayan shekara 20
""Abubuwa da yawa sunfaru "aciki harda girman twins da tashinsu dg gdn dasuke da ALHASAN Yacanza musu sbd ayanzun shi cikakken d'an jaridane(Yana aiki agdn TV) kasancewar sa Mai k'wazo yasa acikin wad'anda gwamnati tabawa schooler ship hardashi"yatafi malesia yyi 5years acan"bayan yadawo yasami aiki yacanza musu gd..
Yyinda hussy tazama nursing"harda yanzun cikin su bbu maimarmarin aure arayuwarsa sbd basusan kosu suwayeba!hakan yasa basa soyayya dukda hussy tanada tarin masoya Bata kulasu wasukuma insunji basuda asali saisu shareta"
ALHASAN miskili ne shima akwai izza Amma baikai Abdallah ba"betaba son wata ya maceba,Amma yanada wata friend salimat dasukayi karatu a malesia tare "da farko suna mutunci Amma dg baya data nuna sonsa take sai ya nuna be ganeba yyi baya da ita,gefe guda Kuma y'an matan Yola na masifar sonsa kasancewarsa Dan jarida Mai farin jini....
Basa Jim dad'i suk sadda suka tuna basu son asalinsuba"sannan Kuma insunso tambayar ummi saitakama kuka hakan yasa suka Dena Mata mgnar"
Hussy ta tashi kyakykyawa wankan tarwada gajera yyinda Alhasan yatashi saurayi Mai jini ajika dogo Baki kyakykyawa Mai aji,miskili...
Inna kagansu zaka d'auka ba twins bane sbd hussy karamin jiki gareta saikace Alhasan ne yayanta.
Har yanzun shakuwarsu
Na nan saima karuwa datayi...ayanxun shekararsu 26.,,,,,

********
Zaune take acikin parlour madaidaici" Mai d'auke da kujerune matsakaita sai tv stand dake d'auke da plasma Media size da dvd sai receiver"sai carpet atsakar
parlourn..
Bubu laifi yyi kyau iya gwargwado ga Mai rufin asiri...wayar Alhasan ce hannunta tana duba sakunansa na PC chat"sai dariya take ta na girgiza Kai...wani fitinan nan kamshin turare yadaki hancinta"
Lumshe ido tayi had'e da d'ago kanta tabusa, sbd tasan Alhasan ne.
Wow gsky broth kayi kyau! wannan babban wanka haka sai Ina Kuma?"
Fuska bbu walwala ya zauna kusada ita had'e da aza kansa akan kafad'ar ta yace BABU atakaice!
Kobata tambayesa damuwarsa ba" tasan miye damuwar" sbd haka sai ta k'akaro murmush had'e da cewa gsky dagani "yakamata ace acikin Yan matan dake sonka kafitar da guda musha biki Dan ALLAH !konima nazama yayar miji arika girmamani... tafad'a tana dariya"tsaki yaja had'e da cewa matsalata dake kenan wlh..ah ah miye abin damuwa kaga ma kausar kawata tace tana ciki...hussy tafad'a had'e da ture Masa Kai dg kafad'ar ta.
ALLAH ya kiyaye wlh na auri tsohuwar yarinya Sa'ar antynah "yafad'a Yana dariya sbd yasan yashakata Dan bataso ace Mata tsohuwar yarinya"
Ni wlh y'an matan wannan zamanin nabani mamaki !Babu kunya ko kad'an ,in anyi mgn suce wayewa...tir da irin wannan wayewar .
Ai kunya adoce ga y'a mace"dallah mlm yiwa mutane shiru danma kasamu tace tana sonka zaka raina mana hankali "to sai kajika kanka kasha...
Ahhhh lallai anty hussy "to ke miyasa bazaki Yi aurenba?"sannan miyasa da Faruq friend d'ina dayace Yana sonki kikace bakya sonsa?
Mittsss wannan ai yamun yaro wlh ,Kuma sai kawai na auri abokin k'anina!ai saika rainani wlh....hhhhhhhhhhhh🤣😂 to sannu gyanbo sarkin son girma"yo duka dami kika girmeni ne?"
Ai Rana daya aka haifemu Kuma lokaci guda...

Harara ta galla Masa had'e da cewa k'ar ya kake,da safe aka haifeni! Kai Kuma da dare...

Ah ah wlh ban yarda"bara na tambayi ummi..

Ummi! Ummi!!Ummi!!!

Alhasan yashiga k'wala wa ummi Kira"

Fitowa tayi...Masha ALLAH bazaka dubeta ba kace tayi shekara 48 ba dukda tarage haske Amma tayi kyau Masha ALLAH..

Ahankali tace oh!lafiya kuke k'walamun Kira haka?"

Har rige rige suke ,tamakr Yara,Gurin nufarta suna cewa ummi bani da safe kika haifeniba ?shikuma da dare..ah ah ummi ba lokaci guda bane Dan ALLAH ummi cewar Alhasan Yana tsareta da ido...

Hararar su ummi tayi had'e Jan tsaki tace da dare aka haifeka !kada Kuma wani yakoma mun irin wannan tambayar...

Ihun murna hussy tayi had'e da cewa kadaijita wlh...yeeeeeeee! tafad'a tana Masa gwalo had'e da dungure Masa Kai...

Kingani daiko ummi? Ita ke Jana ko wlh bazan hakuraba saina Rama nima...

Da gudu hussy ta fito tsakar gd tana dariya,shikuwa azuciye yabiyota"ku Bari nace muku ko"cewar ummi tana fitowa had'e da cewa ALLAH ya shiryeku ,saikace wasu Yara k'anana"

Alhasan be saurari ummiba "yacafko hannun hussy.... adedenan wani yaro ya kwad'a sallama had'e da cewa Wai ance hussy ta zo inyi wani...

Hannuwanta Alhasan ya murd'e da k'arfi "tasaki ka'ra"Dan ALLAH broth kayi hakuri kaga ba k'arfin mu gudaba... murmushn mugunta yasaki had'e da dubar yaron da aka Aiko yace kaje kace Masa yayanta yace baza ta zoba tamasa laifi "Yana Mata hukunci... wlh karya yake k'anina ne"cewar hussy tana hararan Dan Aiken sbd ganin yana dariya....

Wai miyasa bakwajin mgn?zaka sake Mata hannu ko kuwa...ummi ta fad'a atsawace had'e cewa yaron kace tana zuwa...

Bbu musu Alhasan yasakarmatahannu,Yana turo baki sbd be wani son taruka kula samari bacin basu son tushensuba" ya lura ummi ita sotake hussy tayi aure tabarsa sbd shi Bata Masa fad'a akan yyi budurwa ko yyi aure"Amma hussy ita tana Mata fad'a akan ta rik'a kula samari....

Hijab hussy ta saka ta fita waje... yyinda Alhasan ke zaune a parlou sai cika yake Yana batsewa...Sarai ummi na lura dashi saitashare sa,sbd ita sotake hussy tayi aure ace budurwa har 26 years Babu aure....

Wuf yatashi zai fice sbd ganin hussy ta jima Bata fitoba"

Kai Ina zaka?"ummi ta tambayesa fuska daure.

Toilet zanshiga(yamata k'arya) sbd toilet d'in nakinsa zai shiga dake sitting room.

Batace komaiba ,shikuma ya fice..

Saida yadaure fuska murtuk ,tamkar besan miye dariya ba,dama gashi akwai kwarjini, tukum yafito kofar gdn..

Tana tsaye ta rik'e kyauren gdn ... yyinda saurayin ke tsaye Yana kokarin shigar da kansa a gunta"gefe guda yyi parking d'in motar sa.

Sunansa muh'd"ajiya yakai kanwarsa hospital d'in da hussy ke aiki yaganta yaji ta Masa,shine yatambayi gdnsu..

Keeee gyaramun na wuce....cewar Alhasan cikin mugun tsare gd..

Saurin janye wa tayi tana kallonsa,Koda ta ga fuskarsa tasan no mutunci yau,dukda Yana k'aninta wani time d'in in yatsare gd " ita kanta shayinsa take...

Keee!shiga gd... yafad'a fuska a had'e"
Bbu musu ta juya sbd bazata iya yarfasaba awajeba tasansa da son girma.

Yayanmu barka da marece ! Cewar Muhd sbd azatonsa yayantane...

Cikin I.....

Share

BY
MMN FAREESA
[3/16, 9:13 PM] +234 810 194 3850: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


Story & written by
mmn fareesa


Not edited❌

p 39

....Cikin isa yace barkadai "kafin yyi gyaran murya ya dubi muh'd fuska bbu Wasa yace dg yau Dan ALLAH kayi hakuri kadena zuwa gunta"
Ko miye dalili?"cewar Muhd cike da mamaki"
Ok dalili kakeson ji ko?"to ammata Miji...bejira asarsaba yakoma cikin gd..
Hussy na shiga ciki"ummi tace har yatafine?"eh wlh gara da yatafi "kingansa wani mummuna dashi ga k'aton Kai da k'aton Baki....ke dallah miye haka ?bakida hankali ko meye Zaki rik'a sherance mutum haka kina Masa ba'a bacin ALLAH ne ya haliccesa...to ummi nadena Amma wlh guy d'in be munba ga saurin mgn yanad....hhhhhhhhhhhhh😂😂 Gsky zakuyi marching dashi wlh "cewar Alhasan Yana rik'e ciki sbd dariya...tsaki ummi tayi had'e da cewa ALLAH ya shiryeku"
Harara hussy ta galla Masa had'e da yin kwafa.. tab'e baki yyi had'e da d'age kafad'a alamar ko ajikinsa.....

********
Abdallah na zaune kan keken sa, yyinda yyi tagumi cike da damuwa Yana tuna abbansa da mahaifiyar sa da besan a wanne hali takeba! Kullum burinshi shine ALLAH ya shi lfy yaje yanemi mahaifiyar sa.... sallamar da riyan tayi ce tadawo dashi tunaninsa" kallo d'aya tamasa tagano Yana cikin damuwa"
amm pls kafita Zan shirya"kasancewar dg wanka ta fito" bece komaiba ya tura keken yafice" tafara kimtsa was...beshigo dakinba Saida yadauki wasu mintina,kafin yashigo sbd yasandai yanxu ta isa idarwa.
Zo muje ki rakani toilet! Kanafa iya zuwa da kanka kayi komai"tunda kasami sauk'i...bece komaiba dama Dan yaji mezatacene,"Dan tunda hannayensa suka aiki da kansa yake wanka, alwalla da sauransu"
Masha ALLAH y'an matan Abdallah kinyi kyau sosai"Ina fatan wannan kwalliyar tawace ko?"
Kai asuwa da zanmaka kwaliya?" Ni a mijinki manah yafad'a Ina serious tone! Hmmmm aini banida mijin daya wuce Yaya gali....what?" Bakida hankali Riyan ?"da aurena igiya 3 akanki kike Kiran sunan wani K'ato "eye! yafad'a atsawace cikin b'acin rai...to Bari kiji duk ranar da koma jin sunansa abakinki wlh zanbaki mamaki kedashi yafad'a cikin tsantsar b'acin rai...ita kanta riyan jikinta yyi sanyi ga shi ta tsorata da tsawarsa...tuni idanunsa sukayi jajir, yyinda kunnansa ke jiyo Masa kalmar ai banida mijin daya wuce Yaya gali...
Rufe idonsa yyi sbd jin wani mahaukacin kishi na taso Masa..da sauri yafice dg d'akin akan kekensa...
Da kallo ta bisa har yafice duk sai taga Bata kyautaba dukda dama danyaji haushi tayi hakan,Amma tasan be kamata ba ta ruk'a zancen wani da aurenta....


Gaba d'aya duk ayinin ranar Abdallah bashida walwala ko fura beshaba duk sonsa da ita,kallo d'aya zaka Masa kasan Yana cikin damuwa"Inna mairo na lura dashi ,taso tayi mgn Amma saitashare ganin beshafeta Dan tana hankalce da irin zaman dasuke shida riyan d'in..
Riyan ma gaba d'aya batada sukuni ganin itace silar b'acin ransa"gashi yashareta tunda akayi abun be sake Mata mgn ba ko saka aiki ta Masa kaza kota dauko Masa kaza har dare...

Suna zaune adaki shi kan keken sa ita kan tabarmar datake kwanciya"tundazun suke zaman kurame acikin d'akin bbu me yiwa wani mgn"can riyan ta daure tace Yaya Abdallah! Tamkar bazai amsaba"Amma yajin dad'i inta kirasa da yayanta ,hakan yasa yace na'am"yanzun ne zaka kwanta?"
Riyan zooo! yafad'a Yana aikin kallonta"shiru tayi tana tunanin Kiran meyake matane? In baza ki zoba kibarshi kawai...tashi tayi tsaye...kikamun ruwa!
Swan taje ta dakko ta matsa kusadashi had'e da mik'a Masa...
Yahad'a da ruwan da hannunta yarik'e...kafin yyi kokarin saka k'wayar idonsa acikin tata..wani yarrrrrrrrrrrr,! Riyan ta ji ajikinta "ga saimurza hannun ta dake cikin nasa take"murya qasa qasa tamkar mai rad'a yace Riyannnnnn! Meyasa bakya tausayinane ,bakya Sona kin tsaneni?"bacin yanxun kulawarki nikeso kamar yadda kikeyin komai dan ALLAH,to kicigaba kada ki duba baya nasan Ni Mai laifine agareki Amma kimun uzuri ,kibani Dama riyan"Ina cikin damuwar rashin sanin Ina mahaifiyata take da danginta da Kuma a wanne hali mahaifinayake,gakuma Taki damuwar riyan meye tsafi haka?"Dan ALLAH kiyi hakuri kibarni inji da abinda ke damuna"bazanmiki Dole akan kisoniba ko na rokeki kisoni ..ah ah sbd hakan ba adalci bane dukda kinunamun bakya Sona kintsaneni tunda gashi da aurena akanki kina ambaton wani banza k'azami....kigodewa da basansa wlh..

Dan ALLAH cikani kada mom yashigo "

Hannunta yasaki had'e da Shan ruwansa,ita Kuma ta juya zuciyar ta fal da tausayinsa,tasan tabbas be kamata tahada Masa zafi 2 ba tabarsa da abinda ke damunsa...saidai fa Bata tunanin tagama koya Masa hankali , sannan Kuma sai yafad'a ma iyayenta da kanshi cewa AUREN WATA SHIDDA sukayi yakuma bawa ummanta hakuri...tukum takejin zata iya karb'an soyayyarsa Dan yasan tana daraja ...Amma yanzun da sauransa ...


Riyan bazaki hakuraba Dan ALLAH?

Me kakeso nace maka Yaya Abdallah?mubar maganar dan ALLAH ,addua yakamata muyi akan ALLAH yabaiyana Mana mamanka kawai dakuma samun lafiyarka....keba mamanki bace kenan?"ah ah nidai banceba...hmmm zoki kamani natashi... mak'e kafad'a tayi had'e da cewa Ium um d'azun bashareni kayiba"kak'i sakani aikin komai... murmushi yyi Yana kallonta azuciyarsa yace gsky yarinyar nan ta cika wauta da kuruciya...afili sai yace ai laifi kikamun shiyasa nashareki nayi fushi dake ke Kuma Baki iya rarrashi ba,kokuwa Dan bakya jine Dani shiyasa...

Bata basa amsaba ta matso kusadashi ta kamasa ...wuf yafisgota tafad'a kansa...ya matseta akirjinsa Yana ajiyar zuciya"hannuwansa yasaka yarik'e Gam ganin tanson kwace kanta...sai mutsu mutsu take had'e da cewa Dan ALLAH kayi hakuri kacikani .....banza yyi Mata saima yafara kokarin sinsinar Mata wuya...wayyo ALLAH tuni tsikar jikinta ta tashi ,jikinta yasoma rawa saikuma tafara hawaye had'e da cewa wlh Zan maka ihu koka cikani...ajiyar zuciya yyi had'e Dora fuskarsa kan tata yace so what? inkinmun ihun ne..

Hmmm to naji sakeni"bazanfa cikakiba,atare zamu kwanama ,sbd nagaji da kwana Ni daya bacin inada iyali"yanzun Dan ALLAH ko tausayina bakyayi riyan?"

Ina tausayinka Mana"nifa ba wancan tausayin na rashin lafiya Nike nufiba....um ..um Dan ALLAH cikani zanshiga ba'yi... tafad'a tana zillo "irin abukace take da lalura"cikata yyi da sauri...
Tashi tayi sg jikinsa tayi Masa gwalo had'e da cewa dama ba wani bayin dazan shiga Dan ka cikanine...

Nidai ko riyan?"eh din me zakamun me?"hmmm haba yarinya saikace ba yanzun kike mun magiya na cikakiba,Ai insha ALLAH Zan tashi ko"nidake ne...cikin rashin gane manufarsa tace ohodai Ni na kwanta in mlm yashigo yataimaka maka ka kwanta.
Tayi saurin kwanciya tana addua.
K'uri da sexy eyes nasa ya Mata ,shifa yanzun komai tayi burgesa take "lumshe ido yyi Yana kissima abubawa dayawa game da riyan inya warke...

Washe gari suna zaune atsakar gd bayan sallar Zuhur sukaji sallamar ammi da Hafiz..
Cike da farin ciki riyan da Abdallah suka tarbesu...
Byn sun gaisa sunci abinci Abdallah ya ja Hafiz gefe harda kwallonsa yace pls abokina miye shawara wlh na lura yarinyar nan da gske take tanason murabu?"

Dariya Hafiz ya kece da ita"take Abdallah ya had'e rai.

Mlm inbazaka bani shawaraba toshiken....hmmm lallai AK ai wlh gara tagaraka son ranta in ALLAH ya taimakeka k'ila tasoka sbd kamarka da k'yar asamu wacce zatace Baka mataba"
Murmushi Abdallah yyi had'e da cewa ai badolene ba ka birge kowaba....

Hakane ,amma ai nason abokina taurarone"

Yau Ina pics d'in dakake yawan yima nida my riyan?"


Ashek'e Hafiz ya kallesa had'e da cewa bacin kagayamun mgn ai nagogesu ma...haba Mana pls kabani nagani....Wai kus kus dinme kuke hakane?"cewar ammi data fito sanyin alwallal la'asar...

Tab'e baki Riyan tayi had'e da kauda kanta "

Hafiz ya Yi murmushi yace ai kinsan tsakanin aboki da aboki sai ALLAH ko"

Buta ammi ta d'auka had'e da cewa kwaji dashi ,tashige bayi abinta...

Abdallah yasakarwa riyan wani killer smile daya kusa Tona asirin zuciyar ta"sbd smile din yatafi da ita ainun..

Bayan sun yi Sallah ,nanma Saida suka Dade suna fira ,kafin suyi sallama har kofar gd su Abdallah da riyan suka rakosu,bayan ammi ta kwantarwa da Abdallah hankali kan cewa tasanar akano gdn dasuka zauna in mamansa tazo akirata da number indata basu, sannan Abba ma suna bibiyarsa bbu matsala insha ALLAH...

Bayan sati2

Share

BY
MMN FAREESA
[3/16, 9:13 PM] +234 810 194 3850: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

🌺AUREN WATA SHIDDA🌺

🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


Story & written by
mmn fareesa


Not edited❌


p40
Bayan sati2
""Kinga yadda ALLAH yamaidoni arayuwar mijina ko?ga Kuma yarana kingani "duk bak'in cikin ki saiya kasheki"inaso kisani duk zakaran da ALLAH ya nufa da cara...ko ana muzuru ana shaho sai yyi!ummi ta fad'a tana kokarin shak'e wuyan mom .... dedenan ta farka a rud'e tayi sharkaf da gumi....wani uban ihu tasaki...Wanda yasa Alh Suraj (Suraj) yyi saurin tashi dg bacci. kasancewar Abba baya gdn ,shine yazo kamar yadda suka Saba..
Mitttsss yaja tsaki hade da cewa lfy Wai inajin dadin baccina Zaki wani tasheni da ihu?"jiki bbu lakka tasanar da shi mafarki da tayi had'e da cewa yanxun me hakan kenufi?"kaddai ace da gske HAJARA zata dawo ta fad'a hankali tashe"tabe baki yyi had'e da cewa may be ta dawon "dakuwa tawa ta sameni! Dole na koma gun boka sbd fa harda wannan mataccen ta nunamun a mafarkin" Hmmm lallai hassu waike ko tsoron ALLAH ma bakyayi"kinzo ki rusa gd kinata makirci da cin Amana gsky karsh....dallah dakata !aikin banza aikin wofi"aidole kace haka tunda ana yagomaka rabonka kana fantamawa ko?"duk wani cin amanar dawa na aikatashi badakaiba" butulu !zaka rik'a gayan mgn "to wlh ka kiyayeni...anki akiyayekin k'aramar y'ar iska k'aramar y'ar bariki,nizakiya akuyanci"indani aka ci Amana aibani na aza ki kan turbarba ganinki nayi akai nima gashi adalilinki har yanzun banyi aureba balle nayi Dan kaina"tir dake wlh "nayi nadamar saninki arayuwata'kinjani ga aikata halaka...Suraj nikake gayawa mgn haka? lallai Dan Adam bulune!
Eh angayamiki,ribar mi nasamu atarena dake inba faduwa ba"nabiye Miki Muna cikin Bata"inbaki sannuba ,yadda kikazo agyara to Zaki koma a alakoro...kutumar ubancan! cewar mom had'e da k'ok'arin shak'e wuyan Alh Suraj d'in"tana huci cikin tsananin b'acin rai....kaucewa yyi had'e da cewa haukan naki Zaki nunamun ko?"to Bari kiji dg yau bazaki sake ganin Suraj ba"sbd nagama dake zanje na yita istigifari ga ubangiji !ke kuwa nasan bazakiyi nadama ba sbd kinsaka shirka aranki "saidai Ina Miki albishir d'in cewa kina d'auke da cuta mai karya garkuwar jiki(H I V )dake da kawarki ikilima sbd inbaki saniba yau kisani "ikilima Ina nemanta sbd ita takamun kanta Kuma agunta nasami wànnan ciwon sakamakon kwana2 dasuka wuce Muna gdnta tare "tana toilet"aka kirata awaya na d'aga ,kafin nayi mgn "naji ance kawata kiyi hakuri kicigaba da Shan mgni Zaki rayu lfy bbu komai,sbd ita H I V indai kana shan magani to baza'a gane kana d'auke da itaba...iya nan naji nakashe wayar ,ko afuska ban nuna Mata nansaniba,saidai nasha alwashin Zan goga Miki kamar yadda aka gogamun sbd kece silar shigata bariki,Kinga kuwa dole mudauki cutar atare... sannan dg karshe kisani ikilima Bata kaunarki ko kad'an tana Miki iza me kantu ruwa ,Tasha fad'a mun cewa akullum tanajin zafin hinta dakikayi...
Daskarew a mom tayi tamkar gawa jitake tamkar amafarki"shin meke Shirin faruwane Dani?"ta fad'a afili batare da tasan ta fad'a d'inba...watan Dana saninkine yatsaya...wani uban ihu ta kurma tan cewa Zan nunamaka d'aya dg cikin kaidina"murmushi Suraj yyi had'e da cewa to shikenan inzaki iya,Koda hakan ta faru banajin komai sbd na boye number naturama Alh Kabir girma da cewa kinada HIV , sannan na sanar da abokina cewa inhar yaji kinmun wani sharrin to yatura Masa video d'in da namana nidake muna aikata Masha a Kinga zai yarda da gske ke annobace! Dukda nasan kinmasa asiri....

Kuka kawai tasaki had'e da fadawa kan bed"sbd rashin sanin me yakamata tayine,shin da gske zai iya tura. Vedio d'in,shin Wai hjy ikilima dama kinta take tuntuni???"""
K'arar rufe kofar ya maido tunanin ta"da sauri ta tashi tsaye had'e da ficewa...
Ihu take iya karfinta tana cewa kwarto jamaa kwarto jamaa!!!kutare kutare!!
Tuni ma'aikatan gdn suka Fara fitowa da masu gd...cikin ikon ALLAH suka Kama Alh Suraj dake niyar ficewa Gurin karfe 5:30 na asuba...
Saidai sunyi turus sbd ganin ai wannan yayantane sbd duk sadda zaizo har get take rakosa,takuma musu gargadin duk time d'in dayazo su barashi yashiga...
Hakan yasa suka tsaya had'e da cewa kobashine bane,ana hakan yyi wuf yafice dg gdn" ita Kuma alokacin ta iso Gurin..
Sbd tashin hankali tuni ta fad'i Gurin su mamma...


********

Abdallah da mlm na zaune atsakar gd suna fira...sukaji sallama...da gudu riyan ta fito Dan darban ummanta sbd tasan da zuwanta sunyi waya ajiya ta sanar da ita sunan k'auyen datazo ta tambayi gdn mlm HABIBU za'a kaita..
Wani mummunan faduwa gaban umma yyi alokacin da suka had'a ido da Abdallah dake murmushi Yana Mata sannu da zuwa!Bata tab'a ganinsaba sai yau ,dama sau d'ayane yaje yagaida ita shima Kuma Bata kallesaba"
Fuskarsa ta Mata Kama da KB(sunansa na kuruciya) mijin HAJARA yayarta data Bata...

Dakewa tayi had'e da boye mamakinta"ta gaida mlm da Inna mairo kafin Abdallah da riyan suka bita d'aki suka gaida ita...

Kok'arin fita Abdallah ya keyi "sauri riyan ta ce lahh Kinga umma Yaya Abdallah fita zaiyi Wai kunyarki yakeji... murmushi umma tayi gabanta na faduwa sbd ta tuna sunan Dan Yaya HAJARA Abdallah"

Hararar riyan umma tayi hade da cewa to yyi dakene ?

Juyowa Abdallah yyi da keken Yana murmushi yace rabu da ita umma bacin yanzun kindena Yi da ita saini... yafad'a Yana kashewa riyan ido...

Turo baki tayi had'e da cewa umma Wai da gske?"

Eh Mana "

Dariya yyi ta Mata,itakuwa tana hararan sa"

Sosai umma ta jajanta Masa had'e cewa Dan ALLAH ko kanada photo na mahaifinka nagani sbd inason sanin gano wani Abu?"

Da mamaki abdallah yace ah ah wlh sbd manyan wayoyina matar Abba ta k'wacesu... k'aramar ce kawai hannun riyan"Amma Zan iya zanamaki tunda hannuna na aiki...

Umma tace ah ah abarshi kawai...ah ah umm tunda zai iya bbu komai fa cewar riyan..


Haka kuwa akayi cikin kankanin lokaci mlm yasaka aka samo pencil da colours Abdallah cikin kwarewa yasoma zana alhj Kabir girma....

*********

Zazzaune suke har da ummi suna cin abincin Rana"cikin son tsokana Alhasan Yadubi hussy yace kije ki gyaramun d'akina kihadamun ruwan wanka... murmushi tayi had'e da kallonsa ashek'e yace to Yaya angama!
Itadai ummi najinsu batace komaiba!
Ummi Wai kece kikayi girkin nan kuwa?"
Itace Mana!cewar hussy dason jin mezaice!
Haba no wonder shiyasa yyi mugun dad'i.....hhhhhhhhh😂🤣 dallah mlm bi ahankali kada ka k'ware Gurin yin Santi" to ninayisa ba wata ummi...

Yamutsa fuska yyi had'e da cewa hmmm to ai nima Wasa nake Dan naji Mai zakice ai!

Hmmm kajidashi ai ,sarkin gulma"kadai Fadi gsky kaji.

Naji ta Mohd bada kanki asare... had'e rai tayi had'e da cewa wlh ya isheka"

Haba my sweet hussy!Kinga kawai ayi Yar gida da friend d'ina farouq kawai"ummi kingani ko?
Tsaki ummi tayi had'e da cewa kunfi kusa ai...

Aje spoon d'in hannunsa yyi had'e da cewa muje mugyara d'akin kinji antyna yafad'a cikn marairai cewa...

Murmushi hussy tayi sbd tasan badan ALLAH yaceba"tashi tayi tabisa tana cewa hmmm su oh oh d agdn masu kud'i ka fito dakayi mulki da son jiki son ranka wlh, komai sai namaka, to inda babbuni ummi kasan bazayi makaba ko?


Yatsina fuska yyi hade da cewa Kinga inbazaki gyaramunba kirabu Dani ,kintasani agaba kinamun surutai...

Eh naje nayi ,kayi maganin abun manah"ance kayi aure amma kaki Yi,in kanada Mata saika juyata yadda kakeso...
Finciko hannunta yyi had'e da cewa me kike fade?"

Haba my sweet broth!Yaya Alhasan !muje nagyara maka d'akin.

Murmushi yyi mai sauti....


Abba ne zaune a office nasa.

Wayarsa tayi k'ara alamar shigowar sako!

Dubawa yyi saiyaga ansaka kamar haka.....

Kun rage comments ba kamar daba, kodan kunga kullum kuna samun 2 pages to dg yanzun 1 zaku samu"
Banason tanx ko steakers comments kawai....


Share


BY
MMN FAREESA


[3/16, 5:27 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

🌺AUREN WATA SHIDDA🌺

🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


Story & written by
mmn fareesa

Kuyi hakuri my fans dajina shiru Ina da uzurirrikane🙏🏼 sannan Ina godiya ga wadanda suka kirani da Kuma masu turo sakuna" nagode sosai d kulawarku... sannan duk week end gsky bazaku samuba🤣


Not edited❌

p 41

......Matarka!hjy hafsat tana d'auke da cuta mai karya garkuwar jiki H I V....nine Kuma na lik'amata ita"
In kana kokwanto zanturo maka video d'in da nike kusantarta! Kana sone?"sannan nasan tamaka asiri tana juyaka bacin ta rabaka da iyalanka...kada kasake ka kusanceta Koda ta bukaci hakan "sannan inta maka kwarjini ka ambaci sunan ALLAH insha ALLAH zakaji tsoron yarage "
Niii..na tuba yanzun ,inhar kana bukatar jin sirrin Matarka ka turo sako ta wannan number 09087671240..... Ka Kuma goge sakon sbd zata iya dubawa....iya nan Alh kabir girma yakaranta" zuface keta keto Masa dukda acikin AC yake d fanka" yyinda zuciyarsa ke tambayar sa cewa ta rabaka da iyalanka? To suwaye kenan...wani faduwar gaba yaji had'e da mugun sarawa kansa yyi "da k'arfi yyita ambaton sunayen ALLAH...ji yyi zaman office d'in ya ishesa,hakan yasa yatafi gd "zuciyar sa nason tuna Masa yau kimanin wata 3 kenan rabonda yakusanci mom tun kafin marigayi Abdallah yarasu..lolx..yakuma aiyana aransa Dole yaga video d'in, sannan bazai yarda wani Abu yashiga tsakanin suba "Kuma Wai da aurenta take aikata Masha'a ,inda gske ne to tun yaushe ta Fara aikata hakan?"

Koda ya iso gd "har part nata yaje Amma bbu ita bbu alamarta"yakira wayarta akashe"to Ina ta tafi?yatambayi kansa dukda Bata tambayar sa zuwa anguwa...wasu hawaye ne masu zafi suka zubo Masa sbd tuna Abdallah da yyi"ahankali yace ALLAH ya jikanka da rahama...gaba d'aya sai yaji yatsani rayuwarma gaba d'aya...

*********
INNA LILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJU'UN!shine abinda umma ke maimaitawa had'e da nuna photon Abba da hannu tana hawaye had'e da cewa shine!shine!!shine!!!wlh shine mijin yayata HAJARA data Bata shekara 25 kenan...cikin zaro ido had'e da mamaki riyan da Abdallah keyiwa umma kallon tambaya...da sauri ta d'aga Kai had'e da nuna Abdallah tace Ni jininka ce Riyan k'anwarkace! shin ya akayi hakan yafaru ?"tafad'a cikin kuka da shashsheka"dama hassu itace kishiyarta?"ni dama bansantaba alokacin da akace mahaifinka zai k'ara aure sbd alokacin ko aure baa munba"Kuma bayan AUREN abbanka da wata2 mukaje kano gun mahaifiyar ka kace sun tashi...

Cikin mamaki had'e da al'ajabi Abdallah yace umma ke k'anwar mahaifiyatace?"

Tace k'warai da gske "sbd ga sheida nan,na photon mahaifinka da Kuma yadda Naga kuna yanayi da Yaya HAJARA"sbd Kai jinintane,gashi sunanka Abdallah ,hakan ne sunan d'an data Haifa...umma na yarda !Ashe dama ko Yaya zanga jinin mahaifiya ta kafin nabar duniya ?

Yafad'a Yana hawaye"kafin yad'aga hannunsa sama Yana wa ALLAH godiya"
Mlm yyi gyaran murya had'e da cewa Masha ALLAH Alhmdllh lallai kunga rayuwa"ubangiji yabaiyanata aduk inda take yasa tana raye....da ameen suka amsa kafin mlm yafita Dan basu guri...
Riyan kuwa tamkar gunki tayi sbd ganin abun tamkar almara!Wai Abdallah jinintane?"
Yayanta ne! Shiyasa haba take yawan jin tausayinsa dakuma kin mom tunda tagane ba itace mahaifiyar sa ba"sannan inya Mata wulakancin batajin zafinsa ,ga yawan damuwa dashi datayi ,Ashe D'an uwantane... lallai ikon ALLAH beda k'arshe... d'ago kanta tayi ta kallesa saitaga yyi saurin janye idanunsa dg nata...

Shikuwa Abdallah kunyace fal da Dana sani aransa! lallai yaga rayuwa"tabbas Hafiz ya Sha fad'a Masa yadena wulakanta mutum bakasan meyimaka ranaba ,gashi Riyan ta Masa Rana dg k'arshe Kuma Ashe ita d'in jinin sa ce"yayantane"lallai Hafiz bazai tab'a mantawa dashiba"sai yanzun yagano dalilin dayasa mom Bata kaunar Hafiz"
Wato Dan taga Yana fad'a Masa gsky "tabbas bazai manta da AUREN WATA SHIDDA ba !gashi sanadinsa yasan abubuwa da yawa"wad'an da ko a mafarki bai sansuba"inama ace ana maido baya"yadawo da rayuwarsa ta baya "ya gyara kuskuransa...
Sai yanzun ya tuna da tunatarwar malaminsa na addini(a ingila) dayake cewa kuguji k'in Abu"Amma kunemi zabi agun ALLAH"ma'ana in wani Abu yashige maka to Rok'i ubangiji yazaba abinda yafi alkhairi...sbd da yawa abinda kuke k'i,sai yazama alkhairi agareku"abinda kukeso yazama sharri agareku!to gashi yak'i AUREN WATA SHIDDA Ashe shine sanadin warwarewar matsalar sa,fatanshi ALLAH ya bashi lfy yagyara abinda yabata agurin Riyan d'in shi ...wani murmushi yasaki daya tuna irin farin cikin da Hafiz da ammi zasuyi....Amma Wai duk ta Yaya hakan tafarune ?ya akayi kukazo nan Kuma ita hassun tasan Kuna nan??"


D'ago kanta RIYAN tayi ta shiga warwarewa umma komai"sbd abaya akwai abinda ta boye Mata,saidai ko yanzun Bata Fadi aurensu na WATA SHIDDA bane...

Saida umma tasake yin wasu koke koken, sbd tausayin su Abdallah"takuma yarda Abu na farko shine subar komai sai Abdallah ya ida samun lfy tukum..

Ahankali umma tace Zan sanar da ku wacece HAJARA da yadda akayi ta auri Abbanka da halin da muka shiga alokacin da muka gane ta Bata!konace ,abbanka yasiyarda ita ya gudu kamar yadda muke cewa a k'auye...

#######

Zaune take gaban bokanta"fuska bbu walwala "kallo d'aya zaka Mata kasan tana cikin damuwa"
Cikin muguwar muryarsa irinta dodanni yace "Al"amarinki yazo Kashi 2 na farko nassara...tuni tasaki ajiyar zuciya...na biyu akasinta,sbd zanbaki mgn kiyi matsi dashi in har mijinki yakusanceki to kingama mallakarsa har abada bayin maganar kowa sai Taki... Kuma kinsan zai d'auki cutar dake jikinki"sannan akasin haka shine yaki kusantarki, sannan duk ranar da yyi tozali da jinin matarsa to zai tunata ! ma'ana yaga yayan matarsa ko k'aninta ko kanwarta....cikin katse hanzari mom tace insha ALLAH ma bazai gansu ba....keeeeeeeee!rufe Mana Baki anan,kibar Kiran sunan ALLAH sbd inda dashi aranki bazaki zo nanba! yafad'a cikin wata mahaukaciyar tsawa had'e da k'yalkyalewa da dariyar mugunta irinta bosawa....

Shiru tayi ,sai zare ido take,kafin boka yabata izinin tafiya.


Koda ta shiga mota,kasancewar ita takawo kanta,Koda tafito dg dajin ,gdn hjy ikilima ta nufa ,sbd ta Mata wankin barko,ta tona Mata asiri...


Gaban get d'in gdn ta yi parking Bata shigaba"
Babu ko sallama ta banka Kai acikin parlourn gdn...
Hjy ikilima na zaune gefen mijinta Alh tanimu, yyinda zeenat ke zaune kan carpet tana chat...
Wani faduwar gaba hjy ikilima taji ganin mom tamkar anjehota"cikin rawar jiki tace hjy hafsat kece da Rana haka dg Ina kike?"dg gdn uwarki!mom ta fad'a cikin b'acin rai da masifa"kafin ta cigaba da cewa munafuka, makira matsiyaciya, maciyiya amana "to ALLAH ya Toni asirinki,Ashe kina da cutar me karya garkuwar jiki?"keeeeeee!dabbar inace ko kin Fara shaye shaye be??Zaki shigo kina Mana haushi acikin gd tamkar karya...cewar hjy ikilima azafafe...

Tashi tsaye Alh tanimu yyi da ma shi har ga ALLAH yagaji da Zama da hjy ikilima dukda Yana tsoronta ,Amma takaisa karshe Bata basa hakkinsa na aure kimanin wata 4 kenan ,zaman dasuke ayanzun so yake yamata zancen Amma Yana shakkarta...jin wannan maganar ta mom ta fidda Masa tsoronta...

Fuska daure yace keeeeeee hjy hafsat kisanar dani gsky!

Wani faduwar gaba hjy ikilima taji had'e da dubarsa tace Ina ruwanka ne,fita dallah kabamu wuri...Bata rufe bakintaba taji saukar wani gigitaccan Mari akuncinta...


Hahahahahahahahahahahahahahahahahahahaha😅😂🤣 mom tasaki had'e da cewa tabbas asiri ya karye "to Zan sanar da Kai tabbas tana d'auke da cuta mai karya garkuwar jiki wato H I V, sannan inaso kasani waccen y'ar ta nuna zeenat ba y'arka bace shegiya ce,tayo cikinta awaje ta manna maka...zaro ido yyi had'e da fibncikar hjy ikilima cikin tsawa yace da gske take?ita kuwa tsabar mamaki yarufe Mata Baki takasa mgn sbd batayi zaton haka dg mom d'in ba" ga kuma ihun da zeenat keyi sbd jin ita shegiya ce...
Murmushi mom tayi had'e da kallon hjy ikilima wacce Alh tanimu yyiwa muguwar Shaka tace k'arshen maciynin Amana kenan,kafin ta dubi Alh tanimu tace saika binciki kanka kaji kanada cutar,saika d'auki mataki ,tunda Kai doctor ne...

Bata bi ta kansuba ta fito,dg parlourn tashige mota da niyar yau Kota tsiya Kota arziki sai Abba yakusanceta...

Shikuwa Alh tanimu ,dg hjy ikilima har zeenat d'in jansu yyi yarufe adaki, sannan yatafi asibiti..

Bedawoba Saida yatabbatar anmasa gwaji...cikin ikon ALLAH bashida cutar..

Kaitsaye d'akin dasuke yashige ,yarufe,yyiwa hjy ikilima d zeenat d'in mugun duka na fitar hankali ,ko tashi basu iyawa ,da kansa yajasu kamar kayan wanki yafito da su waje,yace suyi gaggawar banmasa gd ,Kuma cutarsa dasukayi ALLAH ya isa yagode ALLAH da zeenat ba y'arsa bace,ko tsinke basu d'auka ba agdn ,dg su sai kayan jikinsu,sukja jiki sukabar anguwar gab da magrib,bbu halin shiga makota sbd hjy ikilima Bata hud'da dasu sai d'aga Kai take musu....


Gyaran murya umma tayi had'e da cewa.....


Share

BY
MMN FAREESA
[3/16, 5:27 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

🌺AUREN WATA SHIDDA🌺

🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


Story & written by
mmn fareesa


Not edited❌


p 42

Mlm jamilu shine mahaifinmu,asalinsu shida mahaifiyar mu halimaYan agadas ne dg can ne,sukazo k'auyen wazo k'ayawa"suka yada zango.
Alokacin anhaifi Yaya HAJARA,byn haihuwarta aka naifi IRO saini Fatima ana min lak'ani da BINTU..muntashi cikin tarbiyya da kaunar junanmu had'e da hadin Kai"mun Sami ilimin addini sosai agun mahaifinmu....kasan cewarsa malami masanin addini"
Bayn YAYA HAJARA takai shekara 12"kwasam mlm yyi bak'i dg birni,wato kakanka da mahaifinka anan Alh Kabir girma da akewa lak'ani da KB (sunansa na kuruciya)yaga HAJARA yaga ta Masa,anan maifinmu yabashi ita aka d'aura musu aure yabaro kauyenmu da ita ,suka tafi garinsu wato KANO...anan mahaifiyar KB dataga HAJARA tace Sam tayi k'ranta da aure ,abarta gurinta ko shekara 3 tayi alokacin 15 years gareta saisu tare...
Wannan dalilin yasaka aka sanya HAJARA primary 4 bayan tayi JSCE suka tare agdnsu ita da mijinta acikin so da kaunar juna..

Alokacin da naji tayi boko sai naji inama Ni, sannan nida IRO Muna kamata ziyara Ni har sati1 Ina Mata har ALLAH yasa tahaifeka"
Bayan haihuwarka ne mahaifin mu yaraasu" munshiga tashin hankali matuk'a,nan ababnka da mahaifinsa Alh Abdul fata suka dawo taimaka Mana sosai"yyinda Kanata girma da wayo har kayi shekara 4 alokacin Kuma mahaifinka yabijiro da maganar k'ara aure,Wanda HAJARA ta tashi hankalinta,Saida mahaifiyar mu ta Mata nasiha sosai , yyinda kakanka Alh Abdul fata yak'i amincewa da auren sbd aganinsa ,bega abinda HAJARA taragi KB dashiba"yyinda abbanka yakafe kan sai yyi auren...badan yasoba yabarsa,bakufi sati 3 da aurenba Alh Abdul fata yarasu...akuma lokacin HAJARA nada shigar karamin ciki ajikinta"
Kwatsam bayna rasuwar kakanka ,munje kano gdn Yaya HAJARA Babu kowa Mai gd yace Mana suntashi ai...mukaje gdn marigayi kakanka sai akace Mana ai kakarka Bata k'asar anfita da ita waje sbd Bata lfy tun bayan rasuwar mijintakuma dg can intadawo Nigeria to zasu wuce Mai duguri Gurin danginta, sbd su Yan can ne aiki yakasu kano,anan muka tambayi Ina su HAJARA da mijinta akace anmasa transfer Gurin aiki amma basusan ko wane gari sukeba...
Cikin tashin hankali da damuwa muka koma gd,muka sanar da mahaifiyar mu,itama ta damu kwarai "tun Muna saka ran jin wani Abu game da su harmuka fidda rai....
Shekarar Yaya HAJARA 5 da Bata akamun AURE,bayan na haifi Riyan mahaifiyar mu bango yafad'a Mata tarasu...

Haka yasa muka Zama marayu nida Yaya Iro,cikin ikon ALLAH shima yyi aure ak'auyen" lokacin da naji gwamma na mutu da rayuwar shine mutuwar mahaifinki da ciwon ciki yakasheshi a "yanxun haka Yaya iro Yana da yara3 bilkisu,Bashir da aminatu... sannan ta sanar da Abdallah dalilin zuwansu kaduna dakuma abinda yasami yarima HAMZA...

Hawaye kawai Abdallah keyi "sbd tausayinsu ,Ashe dama wannan dalilin ne yasakasu barin garinsu "sai gashi yajeho riyan arayuwarsa... lallai wani Abu sai ubangiji"tabbas har ya mutu bazai iya yafewa mom ba sbd ta cutar da rayuwarsu matuk'a"saidai Alhmdllh tunda asannu ALLAH keta warware musu abun...

Ajiyar zuciya Abdallah yyi had'e da kallon umma yace to kenan yanxun kenan dangin Abba basu San namutuba kenan?

Wannan Kuma ai su Hafiz zaka tambaya Abdallah , sbd ni rabona d adangin babakan banmasan tun yaushe ba gsky,Amma hjy kakarka tana Rai ko kuwa?

Eh tanada Rai,duk da nima rabona da ita shekara8 innama Abba mgn muje bayaso saima ya nuna ransa yab'aci,asheda ta rabasa da danginsa"hajjo da Uncle Suraj sunike ma d'auka yayanta da mahaifiyar Ashe batattune irinta"Kai gsky bazan tab'a yafewa matar nanba har duniya ta nade... yafad'a Yana share hawaye.. yyinda ita riyan d'in kukan take..

Ajiyar zuciya umma tayi sbd bazata hanasu kukaba Dan yacancanci suyi"

Ahankali Abdallah ya ce , shiyasa lokacin da zantafi ingila nayo 5 years naso naje Mai duguri Amma matar nan tahani zuwa sbd gudun tonan asirinta sbd last zuwana hjy kaka tace Inna zake dawowa zata gayamun wata mgn me mahimmanci,nikuma sai nagaya ma hassu ,tundaga lokacin batasake barin naje Mai duguri ba"dukda ni alokacin banajin dad'in ganin yadda dangin Abba basa nuna Mata kauna ko so saima habaici,hakan yasa duk naji aunficemun arai,sbd azatona basason mahaifiyata,sai yanzun ma na gano maganar da hjy Kaka zata fad'a mu k'ila tasanar da wani ba hassu bace mahaifita!

Tabbas abinda taso ankarar da Kai kenan"Amma bbu koami,lokacin jinne beyiba,Amma gashi da lokacin jin yyi ,saikaji da kunnanka..


Satar kallon riyan Abdallah yyi ...caraf suka hada ido da sauri ya d'auke kansa... girgiza Kai tayi sbd ta gano cewa Abdallah yau nauyinta yakeji..

Umma ce ta dubesu jin anakiran magrib tace riyan maza kaisa yyi alwala,lokaci yyi.

Bbu musu riyan ta turasa akan keken suka fito da ga cikin d'akin"
Cikin wata iriyar murya Abdallah ya ce Riyannnnnnn!

#####
Nine!! nine!!!nine Abdallah ummi !kidawo gareni Dan ALLAH"yafada Yana Miko Mata hannunsa ,Yana hawaye, yyinda umman riyan ke tsaye kusada ita tana Mata murmushi....dedenan ta farka agigice"tayi sharkaf da gumi, tana cewa BINTUUUUUUUUUUUUU!a Ina nasanku kedashi wannan saurayin Mai suna Abdallah??"
Ummi lfy dai ko dg d'aki na Ina jiyo muryarki....cewar Alhasan Yana tsareta da idanunsa.... k'uri da ido tamasa tamkar yau tafara ganinsa,jitake yamata Kama da wani mutum datasani....kiyi mgn ummi Mana"yakatse Mata tunaninta"
Ajiyar zuciya tayi had'e da cewa bbu komai mafarki ne nayi"lokacin sallar la'asar yyine?" Ta canza maganar..
Eh yyi"to shikenan kaje katada husaina tayi,nima bara naje nayo alwalla"
To yace,kafin yafice... tarakasa d idanuwa had'e da sakin ajiyar zuciya....


Mom nayin parking ta fito ta nufi part d'in ta...

Tana tura kofar ,suka had'a ido da Abba dake zaune....


Bana bukatar steakers ko godiya comments kawai,ko kuwa sai next week kuka update...


Share

BY
MMN FAREESA
[3/17, 12:41 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺

🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


Story & written by
mmn fareesa


Not edited❌

P43

"""Babu ko sallama ta nufi bed room d'in ta,cikin halin ko inkula dashi "kasancewar ta Saba hakan "shikuwa yau sai yaji ta rage Masa kwarjini musammun dayadinga maimaita kalmar "LA'ILAHA ILLA ANTASSUBA HANAKA INNI KUNTI MINAL ZALIMINA...cikin dakiya had'e da danne jin shakkarta yace dg Ina kikeee?"
da sauri ta juyo cike da mamakin tambayar sa" azuciyarta tace meke Shirin faruwa Danine?"Koda ta had'a ido da shi Saida taji gabanta ya fad'i'bakiji me nace bane?"
Cikin k'arfin hali tace naje anguwane!anguwa Ina kenan?"haba Alh meye haka?"zaka matsamun da tambaya bacin nadawo agajiye"muje ciki ka had'a mun ruwan wanka...inbaki had'a da kankiba kibari "sannan kada ki koma fita batare da izininaba...
Cikin tashin hankali da faduwar gaba tace mekake nufi ne Wai?" Bece komaiba ya tashi yafice sbd lokacin sallar magrib yyi...

Cikin wani yanayi na damuwa had'e da tashin hankali ta nufi bed room d'in ta,tashige wanka"tana tunani da zulumin zatayi nassara ko akasin haka "harta fito ta shirya had'e da yin matsi da maganin da boka yabata"ta nufi dinning area taci abinci ta koma parlourn abbah sbd tasan sai byn isha'i yake dawowa"
Tunanin maganar boka take ,afili tace inma yakiyarda to zansaka Yan daba su aikasa lahira inda na mik'a D'ansa.....karaf a kunnan Abba....

********
Zaune suke kan carpet"hussy na chat dawowarta dg asibiti Kenan,byn ta kimtsa"yyinda ummi ita ke zaune tayi tagumi tafad'a kogin tunani, d'akin yyi shiru kasancewar ba fira sukeba, yyinda Alhasan na d'akin dake soro...
Wai ance hussy ta zo inji muh'd"muryar wani yaro yaratsa parlourn..tsaki hussy ta ja had'e da cewa yah Salam! wannan wace irin masiface?yafaje a hospital har ward d'in mu yasaka akakirani "shine yanzun Kuma zai biyoni.. mitttsss taja tsaki"jekace tana zuwa! cewar ummi ta na hararan hussy, had'e da cewa Zaki tashi ko kuwa?"kafin tayi mgn Alhasan yashigo parlourn ransa ab'ace yafara zuba masifa"
Zancire hannuna a al'amarin ki tunda bakyajin shawara da mgn'bance Miki kada nakoma ganin wancan Mai katan kan akofar gdn nan ba ",,,,,

To ubanta!tunda Kai ke iko da ita"Dole ka azamata doka ko?"to nace taje taji meyakawosa ,sbd bbu kyau wulakanta mutum"inkuma ban isaba to dg Kai har ita kuyi yadda kukeso... tafad'a cikin damuwa...kiyi hakuri ummi niba wani Abu nake nufiba akwai abinda na hango Amma in ranku yab'aci kuyi hakuri insha ALLAH bazan koma mgn akan Wanda yazo gurintaba...bejira amsarsuba yyi saurin ficewa dg parlourn...
Ita kuwa ummi saitaji jikinta yyi sanyi tamkar Bata kyauta masaba "tasan tabbas akwai abinda yake hangowa Wanda ita Bata hangosa ba"

Ita kuwa hussy jiki asanyaye ta saka hijab ta fice dg gdn.

Zaune yake kan motarsa Yana Wasa da keys d'in hannunsa ,fuskarsa murtuk ,jikinsa sanye da yadi milk me shara shara"Koda ta lura da yanayin fuskarsa ,ita ma saiata d'aure fuska.

Sallama tayi"ya amsa aciki ciki"
Lura tayi da beda alamar mgn"ak'ule tace mlm dama bakada abin cewa ka kirani?"
Dirowa yyi dg kan motar "Yana tafa hannuwansa, had'e da sakin shu'umin murmushi"tafin dayakeyi ya ankarar da Alhasan dake Shirin rufe dakinsa dake soro"
Hakan yasa yatsaya Yana hangensu "
Sama da k'asa muhd yadubeta ya yatsina fuska had'e da cewa dama Ashe bakuda hasali ?"shiyasa wannan banzan yayan naki yazo Yana muzurai Adena zuwa gurinki anmiki miji"to asirinku yatonu ,aminu mak'ocinku abokina yasanar da ni komai"k'ila ma ku shegune...bakuda ub....wani wawan Mari hussy ta tsinkesa dashi...kafin tayi mgn k'amshin turaren Alhasan yadaki hancinta,dagowa tayi suka had'a ido"tahango bala'i da b'acin rai acikin idonsa"sai huci take...wani wawan punch yakaiwa fuskar muh'd,,atake hancinsa yafashe sai jini... rirrik'esa hussy tayi tana kuka hade d cewa karabu da shi ALLAH yasan damu zaikuwa bamu mafita alamarinmu,tureta yyi yafara suburbid'ar muh'd Wanda ba k'arfin su guda da Alhasan ba,dukda muh'd d'in yyi kok'arin ramawa Amma yaci k'arfin sa...

Cikin Yan mintoci jamaa suka Fara taruwa,da k'yar wasu maza 3 suka rabasu ,sai huci Alhasan keyi...da gudu hussy ta fad'a jikinsa tana kuka"
Rungume yyi ,ransa na suwa had'e da k'una ,dama abinda yake gudu kenan gashi yafaru ,anfara cima y'ar uwarsa zarafi akan abinda basuda laifi ,bakuma su da tabbas akan sunada uba koba sudashine...


Faruq ne abokin Alhasan yada fasa, kasancewar zuwansa Kenan gun Alhasan sin yasamu ana wannan fitinar"
Juyowa yyi yakallesa sai Kuma yyiwa hussy rad'a da sauri tabar jikinsa ta nufi cikin gd... hararan sa Faruq yyi, had'e da cewa meka fad'a Mata?
Kafin Alhasan yyi mgn ,murjar aminu mak'ocinsu sukaji Yana cewa ,Dole kayi Masa haka tunda yafad'i gsky "to wlh kasani bakaci bulus ba sai kasan kadake....afusace Faruq yace dallah yiwa mutane shiru ko Kuma kaima na maka abinda akayiwa abokinka, sannan dg Kai harshi mu had'u a kotu,sai kubada cikakkiyar hujjar shegantasu dakukayi,sai kunemi lauyer ,Dan nine lauyensa...cikin tashin hankali had'e da tsoro "aminu yace wlh Ni bbu ruwana kayi hakuri Dan ALLAH... yafad'a sbd ganin yamasa kwarjini gakuma jin Wai shi lauyer ne...
Tsaki Faruq yaja had'e da cewa hakuri ai bansanshiba"sannan Zan hukuntashi na sakamun Mata kuka(hussy)ai bama ajinsa bace tafi k'arfin sa"dama batasonsa shine zai billo d hakan...
Magiya amunu da muh'd Wanda ke ajigace suka hau yiwa Faruq"
Tsaki Alhasan yaja had'e kallon Faruq yace abokina mu shiga cikin gd....

#####
Shiru tayi batare da ta amsaba"
Banida bakin dazan Baki hakuri Riyan ,nasan Ni Mai laifine agareki Amma nasan kinada zuciya Mai kyau" kiyumun hukuncin daya dace Dani ,Amma pls Banda rabuwa Dani ,naji dad'i da farin cikin kasan cewar ki jinina riyan"ALLAH kabani ikon tashi nabaki kulawa da gata" ILOVE U!bakina kauyencine yaruka fad'in irin kaunar danimeki"saidai na gwada a aikace da Kuma zahiri ba'a bakiba...
Ahankali tace ALLAH yabaka lfy yakuma baiyana Mana mama"ameen
Shima ameen yace dukda yacire Rai dayaji zatace wani abun...
Inda yake arwala ta barsa bayan ta mik'a Masa buta, sbd da kansa yakeyi...

Bayan sun kammala cin abincin dare, Abdallah da kansa yakira Hafiz ya sanar dashi komai"Wanda yyi farin ciki sosai da jin wannan al'a mari musammun dayaji cewa RIYAN k'anwar Abdallah ce,"
Cikin farin ciki yace gobe my man Ina hanya insha ALLAH dukda wannan watan my feedo take haihuwa,Amma zamuzo tare da ammi insha ALLAH goben..

D'akin Inna mairo umma ta nufa danta kwana,dukda bada niyar kwanan tazoba,jin Abdallah jinintane yasata kwana...
Tabar riyan da Abdallah ad'akinsu Dan su sake ...
Bayan fitar umma Abdallah ya dubi riyan had'e da yin k'asa k'asa da murya yace Mrs Abdallah zoki kamani na kwana pls...cikin ko inkula tace ai mlm ne ke kwantar da Kai ko inyakamaka addua ko"hmm Nike nakeso yau,inkuma bakyayi nasanar da umma bakyajin mgn ta...da sauri ta tashi , cike da tsoro ta nufesa.
Ahankali ta mik'a Masa hannunta yakama ta dagosa dg kan kujerar"kasancewar gasu ga katifar"hakan yasa yyi saurin riketa Gam ajikinsa ,suka fad'a kan tatifar atare"ckin mugun tsoro riyan ke kokarin kwacewa ,amma sai yasaka hannunsa ya gyaramata kwanciya akan faffad'an kirjinsa" cikin murmushi yace matsoraciya anan Zaki kwana yau ,nima naji dumin jikin matata ,Koda yaushe saiki barni Ni daya na kwanta saikace wani gwabro ko" bacin inadake... eh d'in Nika cikani konamaka ihu ALLAH kuwa tafad'a tana son kwacewa dg jikinsa..
Murmushi yyi had'e da cewa so what?" Inkinmun ihun ne"garama ki kwanta Dan bazan cikakiba...sai zille zille take da koke koke,Wanda duk Wanda yagani zai gane shagwaba ce zalla take" hakan Kuma sai ya saka mutumin nata cikin wani yanayi....


Daskarewa Abba yyi agurin,me maganar ta kenufine?"
Ta aikasa lahira inda na mik'a D'ansa"
Zuciyarsa tace....


Share


BY
MMN FAREESA
[3/18, 4:12 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

🌺AUREN WATA SHIDDA🌺

🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


Story & written by
mmn fareesa


Wannan shafin nakune Queen minart & pretty Ina mugun yinku, irin sosai d'in nan🥰🥰


Not edited❌

P 44
.... Zuciyar sa tace kanada wani d'anda ya wuce Abdallah ne!tuni gabansa yyi mummunan faduwa...Amma sai yaita ambaton sunayen ALLAH azuciyarsa"meke Shirin faruwane Dani ?" yatambayi kansa"ita takashe Abdallah Kuma ta keson ganin bayansa"
Dakewa yyi ,yyi sallama had'e da boye damuwarsa da al'ajabin dake cikin ransa"itama amsawa tayi fuska asake"Zama yyi agefenta ,Yana cewa yau bazaiyi dinner ba ,da wuri zai kwanta..
Mik'a tayi had'e da cewa nima da wuri Zan kwanta muje ko"Ina Kenan ?"yatambaye ta sbd ba gu d'aya suke kwanaba ! bed room d'in ka Mana acan Zan kwana..
Kallon ta yyi had'e da hmmm Aida bacan kike kwana ba ,Amma inzaki iya muje Amma fa kisani banida lfy "
Cike da mamaki had'e da zaton ko Suraj ya sanarda shi wani Abu "tace banganeba kamun bayani,kamar ya bakada lfy??"
Tashi tsaye yyi Yana nufar bed room d'in sa Yana cewa , ma'ana bazan iya wani Abu dakeba Wanda yashafi auratayya....dam..dam...Damm kirjinta yabuga!am bbu komai ALLAH yabaka lfy "Amma meyasa bakasanar daniba?"eh to naga Baki bukatane shiyasa...bejira amsartaba yashige ciki...
Har ciki ta bisa ta duba wayarsa sbd baya d'akin Yana toilet"ta duba text message bataga komaiba "haka Kuma vedio dakuma receive call nasa ... ajiyar zuciya tasaki had'e da ficewa...
Cikin sauri Abba yafito dg toilet d'in sbd Yana hangenta ta kofar toilet d'in.
Girgiza Kai yyi had'e da cewa akwai k'amshin gsky ga Wanda yaturomun sakon nan"sannan Wai da gske itace takashemun yaro?"
Wani jiri yaji had'e da sarawa yaji kansa na Masa,jinsa yake tamkar bashiba "
Number in da Suraj yabasa yarubuta sako kamar haka...

Inason ganin vedio d'in"
Sannan inason sanin sirrinta...yyi saurin turawa .

Kwanciya yyi kan bed Yana juyi...wani mugun faduwa gaban sa yyi sakamakon tuno hjy Kaka mahaifiyar sa da yyi"rabonsa da ita 2 years kenan...wani iri yakejinsa jiyake kamar ma mafarki yake,ko Kuma wani Abu na damunsa...

*********
Duk yadda riyan ta so barin jikinsa abun yaci tura,hakan yasa ta hakura ta lafe ajikinsa bacci yyi awan gaba dasu..

Washe gari ita ta rigasa tashi ,tawi wuf tabar jikinsa"
Byan sun kimtsa umma da Abdallah na fira dukda Bata cika mgn sosaiba sbd kunya , yyinda riyan ke cikin d'aki sbd zamanta atsakar gd sai Abdallah ke jifanta da kallo Mai wuyar fassara..
Abdallah ya dubi umma fuska bbu walwala yace wlh umma gabana ke faduwa gashi nayi mafarkin Abba na,Ina gudun kada muguwar matar nan tayi Masa wani Abu"inaji ajikina Abba baya qlau....cikin damuwa umma tace insha ALLAH Yana klau kuma ALLAH ya fita ni inada wata shawara Abdallah...
Sallamar Hafiz da ammi ya katse musu zance.
Cikin farin ciki aka tarbesu had'e da murna,kafin ammi tagabatar da kanta gun umma, yyinda umma tamata godiya akan jajir cewarta ga lamarin Abdallah"suka Taya juna farin ciki...shikuwa Abdallah Jan Hafiz yyi gefe suna gulmal riyan..

Ammi ta ji Dadi sosai da kakar Abdallah keda Rai ,hakan yasa ta dubi umma tace inda wata shawara Mai zai Hana ,yau mu koma kano tare dake !gobe saimu nemi jirgi muje Mai duguri,muje mu warware wa hjy Kaka koami... ajiyar zuciya umma tayi had'e da cewa wlh kamar kinsan abinda ke Raina,inason sanar da Abdallah haka kuka shigo d'azun...
Saidai matsalar guda bamusan gdn ba... murmushi ammi tayi had'e da cewa ga Abdallah nan zai bamu address na gdn..
Umma tace to"
Nan ammi ta waiga gundasu Hafiz suke taga suna 'kus k'us tayi murmushi had'e da cewa inkungama gulmar sai kuzo ai...dariya sukayi bak'i daya had'e da tasowa.... Yyinda riyan byn sun gaisa tun d'azun tabar tsakar gdn...

Kaf ammi tamasu bayanin yadda sukayi da umma"cikin jin Dadi Abdallah yace eh ammi hakan yyi"kafin yabawa Hafiz ful address na gdn hjy Kaka...

Ana gama azahar ,su ammi da umma suka yiwa riyan da Abdallah bankwana dukda riyan taso binsu"umma ta Mata tas tace baza taba ,intabisu tabarwa wa mijinta"shikuwa Abdallah ganin tana kuka sai yaji bbu dad'i "yyi zaton k'ilama kukan k'insa take..


########
Haka Abba yakwana cikin damuwa da fargaba had'e da tarin tambayoyi wad'anda bashida Mai fassara Masa su...gefe guda Kuma yanajiran yaga suwa mom zata had'a shi dasu su aikasa lahira ,sbd shi garama yamutun ko yahuta da wannan halin dayake ciki...


Da misalin karfe 12:30 pm suka iso gdn hjy Kaka"umma ce agaba sbd tasan hjy Kaka afuska "kasancewar ammi batasantaba"
Sallama sukayi acikin babban parlourn gdn"dattijuwar mace ce ,Yar kimanin shekara 70- 72 aduniya"zaune da farin glass a fuskar ta, kallo d'aya zaka Mata kasan tana cikin damuwa"kasancewar fuskar ta ta bbu walwala..
D'agowa tayi da nufin amsa sallamar masu shigowa,sukayi 4 eyes da umma... akidime ta tashi tsaye,tana nuna umma had'e da cewa Wana ke gani kamar BINTU? k'anwar HAJARA... murmushi umma tayi had'e da cewa eh hjy nice...kuka hjy ta fashe dashi had'e da cewa bintu Ina HAJARA da Abdallah jikana ,rabona dashi shekara 8 kenan ,ubansa kuwa ya manta cewa nice mahaifiyar sa shekarata 2 rabon da nagansa...ta fad'a had'e da sakin kukan bak'in ciki...da sauri umma ta k'arasa ta rungume hjy Kaka tana kukan tausayinta...


Bbu abinda kakeji sai shashshekar kukan hjy Kaka sbd bayan sun gaisa sun huta sunnmata bayanin komai da mutuwar wucin gadi da Abdallah yyi da aurensa da kurciyar da mom tayiwa HAJARA,"duka Saida suka sanar da hjy Kaka...cikin damuwa hjy Kaka ta hau yiwa su ammi da Hafiz godiya da kyakykyawar fata sbd gudunmuwar dasuka bada ga rayuwar jikanta..kafin ta dubi umma tace gsky bintu Zama a garin nan be kamaniba Dole nabiku muje kaduna Naga Yaya rayuwar d'ana take"tunda ta gama mallakarsa har yamanta Dani amatsayina na uwar dana haifesa"tsakanina da wannan Mata ALLAH ya isa har abada bazan yafe mataba"wannan wane irin rashin imanine wannan ? lallai ikon ALLAH baida karshe saikace almara,amma bbu komai haka ALLAH ya rubuta yakuma so ,tunda gashi Yana warware komai..ammi tace haka ne hjy ki kwantar da hankalinki to Amma ke miyasa Baki nemi HAJARA ba?"
Wlh y'an nan ,tun bayan rasuwar mijina banida lfy ,hakan yasa k'anina dake aiki akasar Madina yamaidani can ,yana kuladani nakusa shekara 4 acan.. alokacin da nadawo ,nasmi HAJARA Bata nan ,natambayi Kabiru sai ya nunama besantaba ,da matsa Masa sai yace yarabu da ita,sai ayanxun nasan kurciya akamata"sannan na fahimci sarkin miskilancin nan(Abdallah) yadauka itace uwarsa ,Kuma beson laifinta,naso ankarar da shi,abin yaci tura,zuwan dayyi Wanda bansake ganinsaba har yanxun ,nace Masa yazo Zan sanar da shi wata mgn Mai mahimmanci,tundaga ranar bekoma zuwaba,saidai ubansa yace mun yatafi ingila karatu..bayan tafiyarsa da shekara 2 naje har gd ,nayiwa hassu tas na zageta and na fahimci ita taraba Kabiru da danginsa,nakuma bukaci yasaketa ,sai yanuna Sam bazai iyaba,yahau mun magiya ,nayi hkri.nikuma nace bbushi bbuni,na Hana kowa zuwa gdn,har tsawon shekara 2"bezoba babu Wanda yaje adanginsa,dama shine babban agurin a sai ,halliru kaninsa,da autata safara...

Shiru sukayi kowanne zuciyar sa cike da tausayin wànnan ahali nasu Abdallah , lallai mom irinsu aduniya annobace babba..

Bayan wasu mintina
Hjy Kaka tace ,insha ALLAH zamuyi nassara akanta ,gobe insha ALLAH saina biku acan,har gdn sa ,muga zai ganeki ,Kuma zai nemi yafiyata sbd bayin kansa bane ,ta fad'a tana nuna umma..

Umma tace to shikenan ALLAH yasa hakan shiyafi alkhairi..

Suka amsa da Amin...

Washe gari da da guri suka kimtsa,kafin hjy Kaka takira su halliru da safara'u tasanar da su tafiyarta kaduna,juma suma zata bukaci ,suje nan gaba...

Gurin bayan sallar la'asar ta su hjy Kaka suka iso gdn Alh Kabir girma su 4 Hafiz,ammi,umma,hjy Kaka...

Kaitsaye babban parlourn gdn suka nufa, Hafiz yyi saurin cewa,kubari nashige gaba,ke Kuma matar sai kibiyoni abaya , yafad'a Yana nuna hjy Kaka Yana murmushi"dungure Masa Kai tayi tana cewa haba ai kamun tsufa ,nabarwa Matarka Kai, tafad'a tana dariya sbd har cikin ranta tana kaunar Hafiz jinsa take tamkar jikanta ne shima...

Sallama Hafiz yyi"mom na kwance cikin kushin ta aza k'afa d'aya kan d'aya,da alama duniyar ta Mata dad'i...

Amsawa tayi a yatsine, had'e da dubar Mai yin sallama,idonta yahango Hafiz...

Gabanta yyi mugun faduwa,rabaon ta dashi tun ran bakwai na marigayi Abdallah"had'e rai tayi had'e da cewa mlm lfy?"in maula ta kawoka,to ai Wanda kake zuwa gurinsa ya shek'a barzahu..azatonki kenan , matsiyaciya annamimiya Mai bak'ar aniya to jikana nabusa doron k'asa bai mutuba,tunda ransa ba a hannunki yakeba...hjy Kaka tafad'a had'e da fitowa dg bayan Hafiz, yyinda umma da ammi suka bayyana...

Wani mummunan faduwa gaban mom yyi,tuni gabanta yahau dukan 100 100 lolx...ammi tayi murmushi had'e da cewa naja'at Musa ce tsaye agabnki ,nasan a hospital Baki ganeniba,to yanzun nasanar da ke ,Kinga kin fita dg duhu ko...umma ta karbe zancen da cewa nikuwa nasan Baki sanniba nice BINTU k'anwar HAJARA da kikayiwa kurciya,Kuma nice mahaifiyar Riyan matar Abdallah...wani irin zabura mom tayi, tuni kunnan ta ke jiyo Mata gargadin klboka,inhar yaga jinin matarsa to zai tunata...saidai kafin tayi wani Abu , sallamar da Abba ya kwad'a tadaki dodon kunnanta..cikin tsantsar tashin hankali tace alh kada...kad... BINTU UUUUU!Abba yafad'a da k'arfi had'e da nunata da yatsaya,saikuma yadafe kansa had'e da runtse idonsa ,yanajin hajijiya, had'e da juwa ,asukwane Hafiz dake rungume da hannayensa na kallon tashin hankali acikin idanun mom,yyi saurin tarbe Abba... yafad'i sumamme...
Mom kuwa da gudu ta nufi kofar fita,Amma Ina...umma tayi saurin fincikota ta wanketa da wani gigitaccan Marka lafiyayyu guda 3 ,saiada jinta na wucin gadi yadauke, kafin,ta hankada ta,ta fadi kanta yabigi k'asa...ammi ta kamawa umma suka aza keyar mom ,suka kaita wani d'aki suka rufe...

Kafin sukoma su Sami Hafiz na yarfawa Abba ruwa .

Wata nauyayyar ajiyar zuciya Abba yasaki ,Yana furta INNA LILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJU'UN....

Faruq da Alhasan na shiga cikin gdn ,suka Sami hussy na kuka ummi na rarrashinta,Zama sukayi akan 2 seater, Alhasan yace kingani ko ummi ?abinda nake hangowa kenan gashi yafaru...

Ya isa haka Dan.... maganar ta mak'alewa ummi, sbd jin kanta yyi mugun sarawa...

Rufe ido tayi had'e kwantar da kanta jikin kujerar da ga nan Bata sake sanin inda kanta yakeba...

Da adduar tashi dg bacci ta falka abakinta, had'e da bud'e idanunta,taga su hussy , Alhasan da Faruq zagaye da ita suna Mata sannu...
Kallon su take tamkar Mai nazari tasan tabbas yayantane,to Ina Abdallah yake ?"
Cikin wani yanayi tace Kai Ina Abdallah yake???"" Da Kuma abbanku?....


Bayan tafiyarsu umma,akabar riyan nata hawaye..

Kekensa yaja ,ya iso gabda ita.

Ahankali yace....


Share

BY MMN FAREESA
[3/19, 9:03 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

🌺AUREN WATA SHIDDA🌺

🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


Story & written by
mmn fareesa


Dedicate to all my fans🥰🥰

p 45


"""Ahankali yace Riyan !yakamata ace kindena kukan nan haka pls"inkuma nine bakya San gani insha ALLAH Inna sun dawo koban warkeba Zan sallameki "yafad'a had'e da kafeta da golden eyes nasa akan fuskarta..
Afirgice ta d'ago kanta suka had'a ido da shi,sai yyi murmushi Mai kashe zuciyar masoya..tsab yagane kobata sonsa to akwai tausayinsa azuciyarta da k'wayar idonta ,dama yyi hakan ne bisa plan d'in su dasuka shirya da Hafiz Dan yagane tana sonsa..mlm Dan ALLAH katafi kawani zo katsare da ido...ta fad'a had'e da murgud'a baki tana k'unk'uni" bedena kallonta bekuma Yi mgn ba,saima burgesa datayi ,sbd intana Masa hakan jinsa yake acikin nishadi... hannunsa Yayi saurin azawa kan nata ya rik'e Gam,kallonsa tayi tawani d'aure fuska ALLAH kacikamun hannu "kosokake kaci zalin d'ina ne?" Dariya yyi har fararan hakoransa suka bayyana...kafin yyi mgn jankwata k'ware(k'adangare) yafad'o k'asa jikake timmmmm!ahhhhh wayyo ALLAH Yaya Dan ALLAH kakoresa"riyan ta fad'a cikin tsoro had'e da buya bayan Abdallah ta rirrik'esa,kanta na a kafad'ar sa, hannunta nakan kirjinsa zuwa cikinsa, yyinda gogan naku yawani riketa Gam "Yana cewa yishiru bazai Miki komaiba"yafad'a had'e da Kiran Inna mairo dake cikin d'akinta...da sauri ta fito ...saikuma tayi baya ganinsu ahaka.shikuwa Abdallah ko ajikinsa saima cewa yyi Dan ALLAH Inna afitar da k'adangaren nan yatsoramun ita..sai asannan Inna ta lura dashi tasaka tsintsiya ta korasa...ajiyar zuciya riyan ta saki sai a sannan talura da yadda suke da Abdallah ,tayi wuf ta cikasa... amma sai yyi saurin riketa yace matsoraciya bbu inda Zaki tafi oya zauna inda kika tashi fira zamuyi yau"zance nazo...
Batasan lokacin da tasaki y'ar dariya ba sbd yabata dariya"Wai zance yazo.shikuwa shagala yyi da kallonta,sai yaji kamar karta bar jikinsa...kinyi kyau my baby Riyan"turo baki tayi had'e da cewa Yaya niba baby bace"murmushi yyi had'e da cewa ke baby ce Mana amma aguna..
Riyan muje kirakani daki zanyi waya,yyi Mata k'arya...bbu musu ta bisa d'akin"
Har gefen katifa ta kaisa ta taimaka Masa ya hau "wayar ta je ta kamasa sai ya karb'a yahade da hannunta,ya fisgota ta fad'o jikinsa"
Lumshe ido yyi ya rungume ta akirjinsa Yana ajiyar zuciya,kafin yyi k'asa da murya yace aidai namiki wayo ,yanxun bacci zamuyi kafin ayi magrib..
Ba'ason baccin maraice nidai kacikani Dan ALLAH"Kai da bakada lfy,Amma saikayita.... had'e bakinsu yyi guri guda,hakan yasa takasa Ida zancenta....


**********

Kallon kowa yake da idanunsa"ahankali Yadubi hjy Kaka yace hjy Ina hajjona?"(sunan dayake Kiran ummi)wlh nayi wani mummunan mafarki Wai anrabani da ita Kuma Abdallah ya mutu... murmush me ciwo hjy Kaka tayi had'e da cewa ba mafarki kayiba da gske ne, labarin Mai tsayine Kabiru ,kaje kayi Sallah inkun dawo Zan maka bayanin komai ,nida wad'an nan bayin ALLAH n,ta fad'a had'e da nuna su ammi...tashi Abba yyi da taimakon Hafiz suka fice atare zuwa masjid.,,,,,

INNA LILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJU UN!kalmar da dad'i ke fad'a kenan Yana , hawaye, tabbas hassu kin cuceni kin zalinceni ,kin rabani da matata har da juna 2 ajikinta,shin Ina zanga HAJARA ne?"inbacin dare yyi da yau bbu abinda zaisa naki zuwa Naga Abdallah.. yafad'a had'e da rungume Hafiz,yace nagode! nagode!! ALLAH yasa muku da alkhairi kaida mahaifiyar ka"tabbas Hafiz Kai Mai kaunar Abdallah ne,insha ALLAH kaida Abdallah bakuda banbanci agurina,Zan Kuma maye maka gurbin mahaifinka,tuni hassu ta so zugani akan nayimaka kaca kaca kafita arayuwar Abdallah"Ashe Kai garkuwane agaresa...shima Hafiz d'in kukan yake Yana cewa insha ALLAH Abba Dama can a uba na daukeka"
Kallon umma Abba yyi yace wlh BINTU tun danaga RIYAN gabana yafad'i nayita tunanin Ina nasan mekama da ita, sannan naji Ina kaunar ta,Ashe y'ar kice jinin haraja ce"lallai ikon ALLAH kenan buwayi gagara misali, tabbas asanadin AUREN WATA SHIDDA da muka yiwa Abdallah da riyan gashi yyi sanadin warwarewar matsalar mu..wane irin AUREN WATA SHIDDA Kuma?
Suka fad'a atare,Amma banda Hafiz Dan yasan komai...
Nan Abba yyi musu bayanin komai,harda barazanar da mom tayiwa riyan sbd ta amince....
Salati sukayi bak'i daya,hjy Kaka tace lallai samun irin hassu 10 agari sai su tashi garin, lallai ta wuce tunanin Mai maitunani...nan Abba yasanar dasu tanada ciwon k'anjamau...kowa cewa yake madallah ai Bata gama ganiba...

Abba yatashi Yana cewa muje kukaini inda kuka rufe munafukar"tashi sukayi gaba d'aya suka fito..

Bud'e kofar sukayi,suka shige,atsorace ta d'ago kanta ,kallo d'aya tayiwa Alh Kabir girma ta dukar da kai k'asa sbd taga tsanarta muraran acikin idonsa...wani mugun shak'a Abba yyi Mata had'e da makata jikin bango,cikin muguwar tsawa yace makira maciyiya Amana !fasik'a,muguwa ,Ina kika kaimun matata?"natsaneki bana kaunarki ko kad'an Ashe da sihiri kika aureni,yo inada kamar HAJARA me Zan kalla ajikinki har na aureki, nagode ALLAH daban haihuwa dakeba"
Auranki danayi nasan k'addara tace hakan...nasakeki saki 3 ALLAH ya isa tsakanina da ke bazan tab'a yafe mikiba har abada, yafad'a had'e da sakinta ya hankad'a ta kanta yabigi bongo...jikake k'uru rummmmm!cikin tsana Abba yadubeta had'e da cewa d'ana Abdallah Yana nan da ransa bisa taimakon wannan yanuna ammi da Hafiz, sannan bazaki bar gdn nan ba sai Abdallah ya warke , ma'ana ciwon yadawo jikinki ,kamr yadda bokanki yasanar da ke,duk cikin wad'anda kika zalinta kinfi cutar HAJARA da Abdallah,kin nuna Masa rashin girmama mutane ,kin koya Masa jin Kai da isa ,kin nuna Masa yyi miskilanci,Dan ma wasu abubuwan Ina hanashi,to kisani AUREN WATA SHIDDA da kika yimasa shine silar tonan asirinki,Kuma aure har abada tsakanin sa da matarsa sai mutuwa ce zata raba...

Tsaki hjy Kaka tayi had'e da cewa yabak'inki yabakin halinki,Naga alama ma Baki tubaba ,dama ance duk Wanda yatuba Dan wuya tubarsa be yiba,bakuma gama gani komai ba...

Shiru mom tayi sai zufa keta keto Mata,umma ta wurgo mata pure water guda had'e da cewa gashi Kisha sbd kada ki mutu bakiga dawowar yayataba da gudan jininta,inbacin hakan ko ruwan kwata bazan iya bakiba...

Bayan sun ci abinci kowa yaje yakwanta ,suna jimami had'e da farin cikin ganin matsalar su takusa zo wa k'arshe.

Washe gari,byn sun karya"Hafiz yace zaije gdnsa yaga Yaya feedo take,yakuma je office"Abba yace to shikenan Amma in zaidawo yadawo tare da feedo ,itama ammi nan zata dawo da Zama tunda akwai sassa ajikin gdn, kasancewar gdn unguwace guda..


Kafin Abba Yadubi hjy Kaka,yace hjy masu aiki zasuxo agyara ko wanne parts kema anan Zaki zauna banison nesa da ke... sannan nayiwa liman bayani d'azun da asuba danaje masjid"nace asauke alk'ur'ani Mai girma akuma tayamu da addua ALLAH ya bayyana ta,yabawa kuma Abdallah lfy"

Shine yace mun insha ALLAH indai tana raye to zata dawo hayyacinta,acikin 2 za'a yi guda Kota je gidana na kano kotaje k'auye gun iyayenta...

Ammi ta karbe zancen da cewa eh Alh ai munsanar da mutanan dake gdn intazo sukiramu awaya...

Abba yace Kai Masha ALLAH gsky doctor tsakanin mu dake sai godiya"ubangiji yabar zumunci"

Suka amsa da Amin"

Umma tace inkuma tayi k'auye Saida tasami Iro,duk ai bayan tafiyarta mahaifiyar mu tarasu ,kaga Bata saniba... salati Abba yyi cike da mamaki yace Wai Inna tarasu?umma tace eh wlh...

Ammi itace ta Kira Abdallah "alokacin suna tare da riyan,kan katifa,yahanata tashi yarik'eta Gam ajikinsa ,Kiran yashigo"yadauka da hannu d'aya yyi sallama..

Wa alaiku mussalam Abdallan Abba...muryar Abba ta daki dodon kunnan Abdallah...

Cike da mamaki dukda yyi zaton dama indai su ammi sunje gun hjy Kaka to Abba zaisan Yana raye..

Cikin muryar kuka yace abbana Kaine,?"kasami labarin komai ko?

Cikin tausayi Abba yace eh Abdallah kada kayi kuka kaji...be rufe bakiba Abdallah yafashe d kuka tamkar yaro karami, bakaramin tausayin sa Riyan ta jiba,batasan sadda ta rungume saba tasaki kuka itama,hakan yasa Abba yakashe wayar sbd shima zuciyar sa takare...

. rungume ta sosai Abdallah yyi ajikinsa suna kuka,Mai ban tausayi"saican riyan tayi shiru ta d'ago kanta suka had'a ido,tasaka hannunta tana share Masa hawayensa"tajawo robar ruwa dake kusa dasu tabashi yasha,Koda yasha ,sai itama yasaka Mata robar abaki Yana murmushi yabata Tasha itama..
Bayan yajanye robar sai ya juyo had'e da aza kansa akan cinyarta,cikin farin ciki yace baby Abba yadawo tunanin sa, Kuma su hjy Kaka da umma na gd,yanzun saura umma na ake tunanin tana raye ko kuwa... yafad'a cikin damuwa...

Ahankali tace Alhmdllh Kuma insha ALLAH itama zata bayyana injain hakan ajikina"Dan ALLAH kadena yawan saka kanka adamuwa insha ALLAH komai yakusa zuwa karshe...ai inkinga na zauna cikin walwala to mahaifiyata ta bayyana Kuma kin karbeni amatsayin masoyi Kuma mijinki to innasami hakan baby burina yagama cika!
Riyan miyasa bazaki soniba ?"Dan ALLAH riyan kiyi hakuri kikasance me yafiya"
Ajiyar zuciya tayi had'e da cewa.....

Su duka da ido suka tsareta"Alhasan yace ummi waye Kuma Abdallah da abbanmu"?"

Tashi....

Share

BY
MMN FAREESA
[3/20, 6:20 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

🌺AUREN WATA SHIDDA🌺

🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


Story & written by
mmn fareesa


Not edited❌

p 46

Tashi tsaye ummi tayi ta na murza ido had'e da kallon su Alhasan "tamkar yau tagansu....atake komai yadawo k'wak'walwarta"ta tuna ita wacece da rayuwar dasukayi anan itada yusra"da Kuma tafiyar yusran... LA'ILAHA ILLA ANTASSUBA HANAKA INNI KUNTI MINAL ZALIMINA"shine abinda ummi ke maimaita tana hawaye had'e da kallon su hussy tace , ABDALLAH !yayankune"abban Kuma mahaifinkune......tun dg farkon tushensu har zuwa barinta gidan alh kabir girma da auren hassu da yyi,da haduwarta d yusra Saida tasanar da su...shashshekar kukan suce kawai ketashi acikin parlourn"shikanshi Faruq tausayinsu yasakashi kukan...cikin damuwa ummi tace yazama Dole gobe insha ALLAH mubar garin nan ,mutafi zuwa kano "sbd muga wasu acikin dangin mahaifinku,bani da tabbas Yana raye shida Abdallah ko kuwa,Kuma ALLAH yasa yaganeni,Dan tabbas dg Ni har shi , anshiga tsakanin mu ne"sannan muje k'auye gun mahaifiyyata da k'annena , BINTU da IRO...inhar suna raye nasan suna cikin tashin hankalin rashina... Alhasan ya rungume hussy Yana godiya ga ALLAH kafin Yadubi Faruq yace abokina insha ALLAH ko muntafi sainadawo naciwa muh'd mutunci"Alan abinda yyiwa hussy gashi baa kwanaba ma munsan komu suwaye"shin meyasa mutane basa wa junansu kyakykyawan zatone?"
Faruq yace alhmdllh naji dad'i sosai da ALLAH ya baiyana komai ,Kuma goben nima zanbiku Inna sanar a gd"sannan batun muh'd karabu dashi "wlh inhar yaji maganar nan sai yaji kunya k'ilama yazo yanemi yafiyarku"shiyasa hakuri yakeda riba arayuwa"
Ummi tace Faruq wani Abu ne yafaru?"
Eh wlh ummi...nan yasanar Mata"murmushn takaici tayi had'e da cewa bbu komai kansa yatozarta" mungode sosai Faruq,da yadda kake hud'da damu bacin bakasan komu suwayeba"baka d'aukar zugar jamaa...wlh bbu komai ummi ni dama jikina Yana bani wlh akwai wani al'amari game daku" gashi yafaru"ALLAH ya kyauta gaba...
Suka amsa da Amin"nan sukayita jajanta abun"sab'anin hussy datayi shiru sbd ganin Faruq agurin ,Yana ta Mata kallon k'urulla..

Tashi Faruq yyi had'e da musu sallama,Yadubi hussy yace antinmu sai anjima...banza tayi dashi, yyinda Alhasan yatashi Dan masa rakkiya yazunguri hussy da k'afa,kafin yafice
[3/24, 2:04 PM]


Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

🌺AUREN WATA SHIDDA🌺

🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


Story & written by
mmn fareesa


Not edited❌


p 47

.... Zaro ido tayi had'e da tashi tsaye tana kallonsa"bakinta na motsi... murmushi yyi had'e da cewa da gske ne abinda idanunki suka nuna Miki"kada kiyi mamaki da ikon ALLAH!ubangiji ya yadda yau Nike takawa da k'afafuna"
Cikin farin ciki riyan tace Alhmdllh !yah ALLAH ka bayyanar da baiwarka cikin aminci... tafad'a tana d'aga hannayenta sama"murmushi yyi had'e da cewa ameen , adedenan ya iso beyi wata wataba yad'aga ta sama Yana juyi da ita Yana murmushi "gaba d'aya yabata kunya , addua take ALLAH yasa kada wani yafad'o gdn yagansu "Yaya kasaukeni " bafa mukad'ai bane pls , nak'i saikin had'a ido Dani tukum saina saukeki...ninama ga kamar Baki murna da tafiyata ba ko?"kafin tayi mgn sunji muryar mlm Yana musu gyaran murya had'e da cewa Masha ALLAH Alhmdllh !
Sauketa yyi ,Yana murmushi ko ajikinsa "yyinda riyan tashige d'aki da gudu"sbd jin wata iriyar kunyar mlm yagansu ahaka"
Sosai mlm yyi farinciki da samun tashin Abdallah , yyinda Inna ta fito ta tayasu murnar wannan abin dad'i... d'akin yakoma"
Tana jin motsin shigowarsa ta rufe idonta"murmushi yyi had'e da rage kayan jikinsa "yarage sg shi sai boxer ....jinsa yake tamkar yau yafara rayuwa"lallai in har ALLAH ya baka Rai da lfy kagode Masa kobai baka komai ba aduniya,ya yarda da ake cewa lfy jarice...
Kansa ya kallah yanjin farin ciki Wai shine yau yake tafiya da k'afafunsa.
Kan kafitar yanufa Yana cewa garama ki bud'e idonki yarinya "wanka Zaki tashi muyi! yafad'a Yana haurawa kan kafitar yahad'e jikinsu gu d'aya"yasakar Mata nauyinsa ....wani yarrrrrrrr!sukaji dg shi har ita,Yana murmushi"murya can k'asa k'asa yace muje toilet muyi wanka ,Kinga nima saina Rama kallenin dakikeyi inzakimun wanka ,kafin nayi Mai gaba d'ayan.... atsorace ta bud'e idonunta...tsab acikin nasa...turesa ta hauyi dg jikinta,tana janye idanunta , had'e da turo baki ashagwabe tace Wai miye haka?"bbu kyaufa mugunta da cin zali nika.... had'e bakinsu yyi guri guda yafara aikamata da hot kisses...ta yi iya yinta Akan tak'waci kanta ta kasa"
Shikuwa gogan ,yafama Fara fita hayyacinsa,sabida romancing d'in ta kawai yake, yyinda riyan ta rufe ido,jikinta amace" da alama tana karb'an sak'onsa.... Saida taga Yana kokarin cire Mata riga yasakata cije Masa labb'ansa ,yyi saurin sakar Mata Baki "yana cewa lah lah zankuwa rama"yafad'a Yana d'age gira"kafin ta yi hanzarin Masa cakulkuli ,yyi saurin janyewa dg jikinta Yana k'yalkyala dariya"tayi wuf ta tashi dg kan kafitar,kallonta yyi had'e da cewa zamu had'e anjima yarinya"Zaki gayamun hakkin nawane bbu kyau ko kuwa?"matsoraciya dake kawai...


Bata sauraresa sbd abinda yamata yanxun ta tsorata ,takuma Yi mamakinsa!dama haka yake?

D'akin Inna mairo ta nufa , yyinda Abdallah yafito yawuce bayi Dan yin wanka ,inyafito yagyara fuskarsa datacika da kasumba,kafin yasanar da Yan gd yasami k'afa,dukda yasan Abba jiya yace yau zasuxo adubasa ....

************
Cikin wani irin farin ciki sukace da gske Dan ALLAH?"
Ammi tace wlhy ,bara nakira...hands free tasaka wayar byn tayi calling!salamu alaikum cewar ummi...wa'alaikumussalam hajjonah!cewar Abba cikin wani yanayi"tuni hawaye suka zubowa ummi Dan bazata tab'a mantawa da muryar Abba ba"kiyi mgn Dan ALLAH kice wani Abu...hussy ta kalli Alhasan tayi murmushi had'e da nuna Masa ummi da ido Wai da alama suna soyayya da abbansu alokacin dasuke tare"kasancewar itama ummi a hands free tasaka wayar...Abba ummi kuka take ,sunana Alhasan d'anka jininka... wayyo ALLAH Abba ga hussy nan nima y'arka ce"suka had'a ido da Faruq ta galla Masa harara...
Cikin farin ciki yace ya'yana dama HAJARA kin haifwmun cikin dake jikinki?"kashe wayar ummi tayi sbd kada Abba yyi katob'ara ga yarah..

Alhasan ne yakarbe wayar yasake Kira ,cikin farin ciki yasanar da Abba gasu a kano agdnsa...
Abba yace suje air port gashinan tafe a heli copter zaizo yatafo dasu kaduna... sannan yasanar da da Alhasan yacewa ummi suna tare da BINTU k'anwar ta...

Bayan awa 3...
Bakajin komai sai shashshekar kukan ummi, Alhasan,hussy, Faruq, shikanshi abban kukan farin cikin dawowar iyalansa taye" yyinda umma ke rungume da y'ar uwarta...
Bayan sun tsagaita kukan ,ummi tayi ajiyar zuciya had'e da cewa Alhmdllh ALLAH nagode maka da kakamun k'arshen wannan K'ADDARA daka jarabemu da ita"sannan ta dubi ammi tace baiwar ALLAH nagode ! nagode!! nagode!!! ALLAH yasa ka d alkhairi,yabar zumunci Dan ALLAH akiramun Hafiz d'ana yazo namasa godiya"ubangiji yabawa Abdallah lfy gobe insha ALLAH kukaini naje nadubosa"Abba yace to shikenan dama yau zamuje sai ALLAH yasa kuka dawo yafad'a had'e da kamo hannun hussy yace autana zoki zauna kusa Dani kinji...bbu musu ta matso kusada Abba tana dariya had'e da yiwa Alhasan gwalo.. Alhasan yyi saurin cewa nifane auta Abba! dubeta k'atuwa da ita take auta... murmushi sukayi hjy Kaka tace yakanan Mai gdna zoka zauna kusada ni, dariya yyi yace to matar...ummi ta dubi umma tace yanzun ita riyan d'in suna tare da Abdallan ?
Ummi tace eh ,muje gun bak'ar dagar can sai nakirasu namusu albishir"
Tashi tsaye sukayi ,ammi nacewa ummi ai Hafiz ya tafi yadakko taslim dg skul anyi hutu,Amma bazukai dareba zasu dawo"
Murmushi ummi tayi had'e da cewa ALLAH ya maidosu lfy"suka ce Amin...kafin hjy Kaka dake rik'e da hannun Alhasan tadubi Faruq tace to wannan Kuma waye?
Murmushi Alhasan yyi had'e da cewa surikin Abba ne"ma'ana Wanda hussy zata aura ne...su Faruq sai aka washe Baki, yyinda uwar gayyar tayi banza dasu,dukda Alhasan yabata haushi ,dayyi k'arya,bacin ita basonsa takeba...
Abba yace Kai Masha ALLAH gsky naji dad'i,umma tace to ALLAH yasa alkhairi yakaimu lokacin...turo baki hussy tayi tana cewa wlh k'ar.... hararan da ummi ta Mata yasaka ta yin shiru....

Kofar umma ta bud'e ... adedenan Kiran riyan yashigoa wayar ta ,cikin d'oki umma ta d'aga"ko gaisawa basuyiba, riyan tasanar da ita Abdallah yasamu" k'afafunsa da gske kike y'an nan?"gaba d'aya sukace meya farune?"Abdallah ya tashi da k'afafunsa"wani farin ciki sukaji ,hussy da Alhasan suka rungume juna, yyinda umma tasanar da riyan su ummi sun dawo gd cikin koshin lfy.... shigewa Baki d'ayansu...sukayi ad'akin..
Mom na kwance tamkar gawa,sai wari da zauri d'akin keyi"gefenta tulin kashine datayi tun jiya sbd larurar ajiya tasameta"idanunta akafe tana kallonsu"murmushi Mai ciwo ummi tayi had'e da kamo Alhasan da hussy ta dubi mom tace ,ikon ALLAH sai kallo ayau kin ganni gani ga yarana da Kuma ubansu zamu shiga sabuwar rayuwa, yyinda kekuma Taki rayuwar ta wulakanta ta mutu da ranta ,Kinga yadda ALLAH yyi dake , to kisani wanda kikayiwa hakan ya warke,ciwo yadawo kanki ,keda samun lfy har abada insha ALLAH , sannan kisani hakkinmu dakika d'auka da zalintarmu dakikayi munbarki da ubangiji,sai ranar gobe,bazan tab'a yafe mikiba har abada ALLAH ya isa tsakaninnu dake...Abba yarik'e hannun ummi bbu kunya ,Yana murmushn k'arfin hali yace kibarta ahaka,ko warin kashinta da fitsarinta ya isheta"inhar my son yadawo zuwa jibi to zansaka afitar da ita dg gdn nan akaita titi ta ida rayuwa acan... tabbas hakan yyi sbd. Haka yadace da ita,cewar hjy Kaka tana kukan tausayin zuri arta....

Gaba d'aya suka koma cikin gdn,sukaci abinci,mazan suka wuce masjids sbd magarib ta gabato,basu Jima da fitaba,hafis da taslim, hade da feedo dake fama da tulelen cikinta,suka shigo gdn,,,idanun taslim da feedo jajir sbd kukan tausayin su Abdallah da mahaifiyar sa, dasukayi. kasancewar yau Hafiz ya sanar da su komai ,sbd yasan yau dai insunga wani Abu Dole su tambaya,hakan yasa yasanar dasu kawai..,,,,,

Bayan anyi isha'i 'suka zaune a babban parlourn gdn ,aka Kira Abdallah da riyan a video call"kowa yagansu ,sukayi mgn da kowa,ummi jinta take tamkar ansakata a aljanna Dan farin ciki,shikuwa Faruq yayarda da cewa duk Dan hakkin daka Raina shike tsone maka ido"mutane na daukar su hussy basuda asali ,Ashe sukeda babban asali ga arziki da ilimi"fatansa ALLAH yasa hussy ta amince dashi amatsayin abokin rayuwarta,yagodewa ALLAH dayaka sance, shimai saukin kaine
da yanzun inyyi musu wani Abu yaji kunya,shi harga ALLAH tsakani da ALLAH ya keson hussy...

Abba ne yanunawa kowa part d'in sa, hussy nada d'akinta daban ,taslim ma,sai Alhasan, sannan part din hjy Kaka daban na ummi daban na umma daban ,na Hafiz ma daban da ammi , sannan sai part d'in Baki...
Yyinda part d'in Abdallah gobe za'ayi Masa gyara xuwa jibi agama insundawo su sauka....

Gaba d'aya Hafiz kusan raba dare sukayi suna video call da Abdallah har riyan tayi bacci,Saida feedo ta karbe wayar ta kashe tukum suka Bari...


Abba da ummi kuwa suna kuryar d'aka"ana firan soyayya da yaushe gamo..lolx....

Alhasan da Faruq na d'aki d'aya.
Suna kwance"Faruq yace insha ALLAH jibi gsky zantafi gd sbd office ,Kuma kaga naga,familynku ko?"
Murmushi Alhasan yyi had'e da cewa wannan gsky ne,Amma nafiso sai su Yaya da matarsa sundawo sbd yaganka, sannan maganar hussy kabarta nasan yadda zanmata Inna da gske Bata sonka Zan gane...
Murmushi Faruq yyi had'e da cewa ah ah kabarta ,pls kada kamata Dole,nifa atsarina banason auren wacce Bata Sona gsky...hmmm kaidai kabarni kawai....

Taslim da hussy suma suna d'aki guda"dukda dai hussy ta girmi taslim sosai Dan taslim bazata wuce 22 years ba...
Ammafa sai fira suke acikin kankanin lokaci suka Saba... wannan kenan.

#######
Washe gari byn duk kowa yyi break fast,masu aiki nata kaida kawowa,yyinda umma da ammi suka fita ,ammi zataje hospital, yyinda umma zataje,gdnta ta kwaso kaya da gdn zuwaira mai abinci tasanar da ita komai sbd aganinta Dole duniya zatasan Abdallah be mutuba,tunda zaidawo gd"sannan zuwaira ta taimakesu alokacin da suke buk'atar taimakon,hakan yasa taga yadace tasanar da ita....
Hjy Kaka ma na part nata,itama ummi haka...

Taslimce zaune kan kujera a waiting parlourn gdn ,tana kallo atashar mvc 2... k'amshin turaren nmj taji"had'e da motsi....kafin ta duba taji wata murya akausashe ance ke canza tashar nan"
Cike da mamaki ta d'ago Kai, sukayi ido 4 da Alhasan...

Kicin kicin da fuska yyi had'e da cewa ko bakyajine?"...

D'aure fuska tayi,ta janye idanunta,tace yoni nasan wacce Zan canzane"


Ke nalura dake tun jiya,kinfi k'arfin ki gaida mutane ke y'ar rashin kunya ko?"kina wani Shan k'amshi, to ko hussy dake kanwatae,tana gaidani balle ke.... murgud'a baki tayi had'e da cewa to waini me ruwanka danine ,gaisuwa Kuma bazan gaidakaiba....cikin tsawa yace ke wlh Zan tattakaki anan wlh...gama belt nan sai naba ka zaneta Alhasan cewar Hafiz dake rik'e da hannun feedo"kasancewar zuwansu kenan parlourn...
Cike da jin kanya Alhasan yace Yaya barka da fitowa"amsawa yyi cikin sakin fuska kafin Yadubi taslim yace bakida hankali ba yayanki bane kike Masa rashin kunya,wlh kada kibari ammi tasani,Zaki basa hakuri ko kuwa...

Cike da mamaki taslim kedubar Hafiz ,ganin wannan rashin adalcin k'ara ra,saikace bashine yafara takalartaba,dama fa shiyasa Bata Masa mgn ba jiya,Dan talura Yanada izza da girman Kai....bazaki basa hakurin ba ko?"

Maganar Hafiz ta dawo da ita tunanin ta...

Ahankali tace kayi hakuri"tafad'a fuska daure"

Shima fuskar adaure yace yawuce,yabar parlourn...

Dariya feedo tayi ta dubi taslim tace ikon ALLAH ku Kuma da wannan salon zaku Fara taku soyayyar...

ALLAH ya kiyaye nasosa ,Yana wannan jida kan da izzar... tafad'a had'e da fice was,cikeda jin haushi...

Hafiz yyi murmushi had'e da cewa hmmm tunda abokina ya sallama ma ai kowama ai dole yasallama,muje mmn baby, yafad'a Yana Jan hancinta, murmushi tayi had'e da cewa inama Inna fara nak'udar Kai zaka karbe cikin ka haihu"hararan Wasa yyi Mata had'e da cewa kin manta ai,nidai kinsan Gurin jin dad'i nafi auki, shiyasa na k'agara ki haihu sbd cikin nan Yana takurani wlh...
Girgiza Kai feedo tayi,suka nufi part d'in ummi Dan gaida ita.

Bangaren riyan da Abdallah....


Share


BY

MMN FAREESA


🌺AUREN WATA SHIDDA🌺

🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


Story & written by
mmn fareesa


Not edited❌

P 48
Bangaren Riyan da Abdallah kuwa" byn Abdallah ya gama video call da Hafiz,Yadubi gefen tabarma inda Riyan ke kwance tana barci "tashi tsaye yyi Yadubi agogon dake jikin bango yaga karfe 1:13 am,afili yace ahhh lallai dare yyi"aigarama kitashi yarinya mu kwanta.zaifi Miki sauk'i yafad'a Yana tsugunna wa ya d'auki riyan dake bacci ya azata kan katifar,shima ya kwanta gefenta had'e da janyota jikinsa" ya rungume yanajin wani farin ciki dabai tab'a jinsaba arayuwarsa,Wai yau shine yyi ido 4 da mahaifiyar sa da k'annensa,Kuma yake takawa da k'afafunsa" lallai ALLAH abin godiya"ak'agare yake yaganshi akaduna"wani juyi yyi had'e da matse riyan sosai ajikinsa ....dg nan bacci yyi awan gaba dashi".

Washe gari tunda ta Fara motsi tajita tamkar ajikin mutum take..da sauri ta bud'e idanunta "tsab cikin na Abdallah"janye idanunta tayi tana tura Baki had'e da kokarin janye jikinta dg jikinsa...
gam yarik'e ta"ahankali yace bbu gaisuwa bbu komai saima wani turomun Baki ake,to bara na hukunta Bakin...pls kayi hakuri...shitttttt! Is too late, yafad'a ya had'e bakinsu gu d'aya....Saida yyi Mai isarsa sannan ya cikata Yana murmushin mugunta had'e da cewa dg yau ma ki sake turamun Baki..tashi tayi sbd gari yafara haske harsun makara"Saida ta Kai bakin kofar tace eh sai ansake d'in,Yi yyi tamkar ze biyota,saita fice da gudu"dariya yyi ,yafito yyi alwala...

***** ***** *****
Zazzaune suke aparloun ammi,hussy da taslim sai feedo ,datayi zaman masu ciki" yyinda ammi ke latsa loptop...su taslim nata fira jefi jefi.,,
Hafiz ne tare da su Alhasan da Faruq ne suka shigo parlourn"
Bayan sun gaishe da ammi"yyinda Alhasan suna had'a ido da taslim yabanko Mata harara....ramawa tayi had'e da tab'e baki"Alhasan cike da son girma Yadubi hussy yace ke Baki iya gaisuwa bako?"juyowa hussy tayi da zumar ta Masa rashin m" da ido yarok'eta kada tayi Masa haka agaban jama'a,"
Ahankali tace sorry Yaya Alhasan"tuni ta fasa Masa Kai" murmushi feedo tayi tadubi taslim ta zungureta da k'afa"
Ahankali hussy tace Ina kwananku yaya"kafin su amsa wayar Faruq tayi ringing"d'agawa yyi Yana murmushi"can yace pls ya isa Zan kiraki anjima kinji"Amma kada kikashemun waya...wani dummm hussy ta ji had'e da jin kirjinta yamata nauyi... yyinda Alhasan Yadubi hussy yace pls kigyaramun d'akina"yanxunfa hjy Kaka Zan yankewa farce ,ga taslim nan ta gyara maka"ni gsky bbu wani gyaran d'akin dazanyi.... shout up! Bakida hankali"zakije ki gyara Masa ko kuwa?" Dama na lura tunda kika dawo kanki ke rawa"cewar ammi tana hararan taslim"had'e da kallon Alhasan tace dg yau komai kakeso kasakata ai k'anwarkace ka isa da ita...cike da girmamawa Alhasan yace to ammi nagode"kafin yafice sbd Faruq tuni yafice Yana waya"
Da sauri hussy ta biyosa ,tana cewa broth!tsayawa yyi,Yana cewa yayadai"yatsina fuska tayi had'e da cewa waida wacece Faruq yake wayane?

Kinada matsala d ahakan ne?"Yafad'a Yana d'age gira...
Bansaniba!
Yaza'ai Yana Sona Kuma Yana kula wata"
Yo miye aciki?"kefa kikace bakya sonsa"hmmm ai dama namiji bashida tabbas!cewar hussy tana hararan Alhasan d'in
, Murmushi yyi yace "Kinga inkin amince Well!inkuma Baki amminceba nasanar da shi ,dama gobe zaitafi gd"wayar dakikaji yanayi da kanwarsace ba dawataba,nasan kishine ke fama dake....

Tsaki taja hade da cewa to Amma fa kanuna Masa cewa Kaine ka tursasani nasosa ko...hmmm haba my sweet heart inkunyar fad'a mun kike ainaji "cewar Faruq dake bayansu....cike da jin kunya hussy ta arta aguje tamkar yarinya tana murmushi... yyinda Alhasan da Faruq suka kashe"kasancewar dama k'ullinsune bbu wata wacce yyi wayar da ita"su suka shirya plane nasu...

Taslim kuwa cike djin haushin Alhasan tana ganin yatakurawa rayuwar"itafa Sam bataso dawowar su gdn ba"kada yyi zaton sbd tana gdnsu yanemi takata ko yimata Gori"ai basu sukadawoba ca akayi sudawo"
Da wannan tunanin ta isah part d'in Alhasan d'in...
Bayan tagyara ko Ina"tanama kok'arin fita"wayarta tayi ringing"d'agawa tayi ganin hakim course mate nata"har ka isone?"tafad'a, kasancewar d'azun ta kwatan ta Masa gdn"ok ganin zuwa"
Kai tsaye bakin get ta nufa ,kasancewar jikinta doguwar riga ce gwont dark purple da veil tayi rolling...
Yana tsaye gaban motarsa Yana murmushi "itama fuska asake ta k'araso suka gaisa,Yana cewa gobe zai wuce kano(garinsu) kasancewar yaxo daurin aurene a kaduna shine yabiyo su gaisa,dukda shi sonta yake,Amma ita saita nuna batama ganeba...
To Amma muje ciki ko ruwa kasha Dan ALLAH....kafin yyi mgn taga Alhasan gabansu Yana huci ,fuskarsa murtuk bbu alamar wasa acikinta,yace ke shiga ciki"
Tabbas yamata kwarjini"hakan yasa tace Dan ALLAH Yaya kayi hakuri course mate d'ina ne , tafiya ma zaiyi,yabiyo mu gaisa..wani sanyi yaji aransa,gashi dama dason girma,kansa yafasu...sai yabawa Hakim hannu suka gaisa cike da basarwa yace aidakin kaisa ciki ko ruwa yasha..Hakim yace ah ah nagode barama na wuce"yafad'a sbd tsab yagano wannan guy d'in son taslim yake...


Bayan yashiga mota ,taslim ta d'aga Masa ,hannu tana kokarin komawa ciki"Alhasan yace dg yanzun kada nakoma ganin ki da wani nmj"akan wane dalili?"
Basai kinjiba"sannan kije kidamaman kunun gyada...ni wlh nagaji!ok bara nasanar da ammi cewa bazakiyi ba"nifa bacewa nayi bazanyibaHmmmm"oya muje inkin gama kisameni adakina"
Batayi mgn ba ta wuce,cikin gd"yabi bayanta...Yana tunanin hussy Yana dariya,Ashe tanason Faruq ,iyayintane yahanata ta nuna...

######

Cike da farin ciki bayan sunyi sallar asuba ,suke sanar da mlm anga ummi"sosai yatayasu farin ciki"kafin yacewa Abdallah nasan kanason komawa gd ko?" Cikin girmamawa Abdallah yace eh mlm"mlm yace Masha ALLAH to kayi hakuri zuwa nan da kwana 3 ka Ida shanye maganinka"nakara baku adduo in tsari tukum sai kutafi...
Abdallah yace to shikenan ALLAH ya kaimu...

Gaba d'aya zaune suke a babban parlourn gdn"harda hjy Kaka da ga kugunta gana Alhasan Yana zuba Mata shagwaba sbd tunda sukazo take mugun jidashi"yyinda hussy ke kusada Abba"
Acikin 2 days da dawowarsu sunyi bala'in canzawa dg ummin har yaran..
Abba yadubesu yace...

To Masha ALLAH "Alhmdllh mungode ma ALLAH Mai rahama Mai jin Kai"su Abdallah sai bayn kwana 3 zasu dawo, yafad'a mun d'azun damukayi waya insha ALLAH.kowa yace ALLAH ya maidosu lfy...kafin yaci gaba to husaina zata cigaba da aikinta na nursing ,yyinda Alhasan shima zai Fara aiki abanki dg gobe insha ALLAH"

Sannan Abdallah inyadawo ,byn yahuta shima zai koma campany d'in sa yacigaba da aiki ,Amma kafin haka sai anyi taro na nuna farin cikin warkewarsa ,sbd har yanzun awaje bbu Wanda yasan be mutuba,garama jiya nasanar da ma'aikatan gdn nan da Alh bukar"cewar be mutuba...

Umma tace eh gsky sbd inya koma aiki mutane ,hankalinsu zai rabu ayita wasi wasi.....

Bayan kwana3

Share

BY
MMN FAREESA
[3/25, 10:10 AM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


Yadariya yyi yace to matar...ummi ta dubi umma tace yanzun ita riyan d'in suna tare da Abdallan ?
Ummi tace eh ,muje gun bak'ar dagar can sai nakirasu namusu albishir"
Tashi tsaye sukayi ,ammi nacewa ummi ai Hafiz ya tafi yadakko taslim dg skul anyi hutu,Amma bazukai dareba zasu dawo"
Murmushi ummi tayi had'e da cewa ALLAH ya maidosu lfy"suka ce Amin...kafin hjy Kaka dake rik'e da hannun Alhasan tadubi Faruq tace to wannan Kuma waye?
Murmushi Alhasan yyi had'e da cewa surikin Abba ne"ma'ana Wanda hussy zata aura ne...su Faruq sai aka washe Baki, yyinda uwar gayyar tayi banza dasu,dukda Alhasan yabata haushi ,dayyi k'arya,bacin ita basonsa takeba...
Abba yace Kai Masha ALLAH gsky naji dad'i,umma tace to ALLAH yasa alkhairi yakaimu lokacin...turo baki hussy tayi tana cewa wlh k'ar.... hararan da ummi ta Mata yasaka ta yin shiru....

Kofar umma ta bud'e ... adedenan Kiran riyan yashigoa wayar ta ,cikin d'oki umma ta d'aga"ko gaisawa basuyiba, riyan tasanar da ita Abdallah yasamu" k'afafunsa da gske kike y'an nan?"gaba d'aya sukace meya farune?"Abdallah ya tashi da k'afafunsa"wani farin ciki sukaji ,hussy da Alhasan suka rungume juna, yyinda umma tasanar da riyan su ummi sun dawo gd cikin koshin lfy.... shigewa Baki d'ayansu...sukayi ad'akin..
Mom na kwance tamkar gawa,sai wari da zauri d'akin keyi"gefenta tulin kashine datayi tun jiya sbd larurar ajiya tasameta"idanunta akafe tana kallonsu"murmushi Mai ciwo ummi tayi had'e da kamo Alhasan da hussy ta dubi mom tace ,ikon ALLAH sai kallo ayau kin ganni gani ga yarana da Kuma ubansu zamu shiga sabuwar rayuwa, yyinda kekuma Taki rayuwar ta wulakanta ta mutu da ranta ,Kinga yadda ALLAH yyi dake , to kisani wanda kikayiwa hakan ya warke,ciwo yadawo kanki ,keda samun lfy har abada insha ALLAH , sannan kisani hakkinmu dakika d'auka da zalintarmu dakikayi munbarki da ubangiji,sai ranar gobe,bazan tab'a yafe mikiba har abada ALLAH ya isa tsakaninnu dake...Abba yarik'e hannun ummi bbu kunya ,Yana murmushn k'arfin hali yace kibarta ahaka,ko warin kashinta da fitsarinta ya isheta"inhar my son yadawo zuwa jibi to zansaka afitar da ita dg gdn nan akaita titi ta ida rayuwa acan... tabbas hakan yyi sbd. Haka yadace da ita,cewar hjy Kaka tana kukan tausayin zuri arta....

Gaba d'aya suka koma cikin gdn,sukaci abinci,mazan suka wuce masjids sbd magarib ta gabato,basu Jima da fitaba,hafis da taslim, hade da feedo dake fama da tulelen cikinta,suka shigo gdn,,,idanun taslim da feedo jajir sbd kukan tausayin su Abdallah da mahaifiyar sa, dasukayi. kasancewar yau Hafiz ya sanar da su komai ,sbd yasan yau dai insunga wani Abu Dole su tambaya,hakan yasa yasanar dasu kawai..,,,,,

Bayan anyi isha'i 'suka zaune a babban parlourn gdn ,aka Kira Abdallah da riyan a video call"kowa yagansu ,sukayi mgn da kowa,ummi jinta take tamkar ansakata a aljanna Dan farin ciki,shikuwa Faruq yayarda da cewa duk Dan hakkin daka Raina shike tsone maka ido"mutane na daukar su hussy basuda asali ,Ashe sukeda babban asali ga arziki da ilimi"fatansa ALLAH yasa hussy ta amince dashi amatsayin abokin rayuwarta,yagodewa ALLAH dayaka sance, shimai saukin kaine
da yanzun inyyi musu wani Abu yaji kunya,shi harga ALLAH tsakani da ALLAH ya keson hussy...

Abba ne yanunawa kowa part d'in sa, hussy nada d'akinta daban ,taslim ma,sai Alhasan, sannan part din hjy Kaka daban na ummi daban na umma daban ,na Hafiz ma daban da ammi , sannan sai part d'in Baki...
Yyinda part d'in Abdallah gobe za'ayi Masa gyara xuwa jibi agama insundawo su sauka....

Gaba d'aya Hafiz kusan raba dare sukayi suna video call da Abdallah har riyan tayi bacci,Saida feedo ta karbe wayar ta kashe tukum suka Bari...


Abba da ummi kuwa suna kuryar d'aka"ana firan soyayya da yaushe gamo..lolx....

Alhasan da Faruq na d'aki d'aya.
Suna kwance"Faruq yace insha ALLAH jibi gsky zantafi gd sbd office ,Kuma kaga naga,familynku ko?"
Murmushi Alhasan yyi had'e da cewa wannan gsky ne,Amma nafiso sai su Yaya da matarsa sundawo sbd yaganka, sannan maganar hussy kabarta nasan yadda zanmata Inna da gske Bata sonka Zan gane...
Murmushi Faruq yyi had'e da cewa ah ah kabarta ,pls kada kamata Dole,nifa atsarina banason auren wacce Bata Sona gsky...hmmm kaidai kabarni kawai....

Taslim da hussy suma suna d'aki guda"dukda dai hussy ta girmi taslim sosai Dan taslim bazata wuce 22 years ba...
Ammafa sai fira suke acikin kankanin lokaci suka Saba... wannan kenan.

#######
Washe gari byn duk kowa yyi break fast,masu aiki nata kaida kawowa,yyinda umma da ammi suka fita ,ammi zataje hospital, yyinda umma zataje,gdnta ta kwaso kaya da gdn zuwaira mai abinci tasanar da ita komai sbd aganinta Dole duniya zatasan Abdallah be mutuba,tunda zaidawo gd"sannan zuwaira ta taimakesu alokacin da suke buk'atar taimakon,hakan yasa taga yadace tasanar da ita....
Hjy Kaka ma na part nata,itama ummi haka...

Taslimce zaune kan kujera a waiting parlourn gdn ,tana kallo atashar mvc 2... k'amshin turaren nmj taji"had'e da motsi....kafin ta duba taji wata murya akausashe ance ke canza tashar nan"
Cike da mamaki ta d'ago Kai, sukayi ido 4 da Alhasan...

Kicin kicin da fuska yyi had'e da cewa ko bakyajine?"...

D'aure fuska tayi,ta janye idanunta,tace yoni nasan wacce Zan canzane"


Ke nalura dake tun jiya,kinfi k'arfin ki gaida mutane ke y'ar rashin kunya ko?"kina wani Shan k'amshi, to ko hussy dake kanwatae,tana gaidani balle ke.... murgud'a baki tayi had'e da cewa to waini me ruwanka danine ,gaisuwa Kuma bazan gaidakaiba....cikin tsawa yace ke wlh Zan tattakaki anan wlh...gama belt nan sai naba ka zaneta Alhasan cewar Hafiz dake rik'e da hannun feedo"kasancewar zuwansu kenan parlourn...
Cike da jin kanya Alhasan yace Yaya barka da fitowa"amsawa yyi cikin sakin fuska kafin Yadubi taslim yace bakida hankali ba yayanki bane kike Masa rashin kunya,wlh kada kibari ammi tasani,Zaki basa hakuri ko kuwa...

Cike da mamaki taslim kedubar Hafiz ,ganin wannan rashin adalcin k'ara ra,saikace bashine yafara takalartaba,dama fa shiyasa Bata Masa mgn ba jiya,Dan talura Yanada izza da girman Kai....bazaki basa hakurin ba ko?"

Maganar Hafiz ta dawo da ita tunanin ta...

Ahankali tace kayi hakuri"tafad'a fuska daure"

Shima fuskar adaure yace yawuce,yabar parlourn...

Dariya feedo tayi ta dubi taslim tace ikon ALLAH ku Kuma da wannan salon zaku Fara taku soyayyar...

ALLAH ya kiyaye nasosa ,Yana wannan jida kan da izzar... tafad'a had'e da fice was,cikeda jin haushi...

Hafiz yyi murmushi had'e da cewa hmmm tunda abokina ya sallama ma ai kowama ai dole yasallama,muje mmn baby, yafad'a Yana Jan hancinta, murmushi tayi had'e da cewa inama Inna fara nak'udar Kai zaka karbe cikin ka haihu"hararan Wasa yyi Mata had'e da cewa kin manta ai,nidai kinsan Gurin jin dad'i nafi auki, shiyasa na k'agara ki haihu sbd cikin nan Yana takurani wlh...
Girgiza Kai feedo tayi,suka nufi part d'in ummi Dan gaida ita.

Bangaren riyan da Abdallah....


Share


BY


MMN FAREESA


[7/12, 11:51 AM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺

🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


Story & written by mmn fareesa

Happy Sallah all my fans! ALLAH ya maimaita Mana yakarbi ibadunmu🤲🥰🥰

Godiya....Ina Mika godiya ta sosai agareku masoya wannan novel...ada nace bazan cigaba ba Amma sbd magiya dana samu ana hadani da ALLAH yasa Zan ciga ba har karshe d neman sa da jamaa keyi...Amma insha ALLAH dg garesa bazan koma rubuta novel ba....sai dai in true life story ne... nagode🤝


Wannan shafin sadaukarwane gareki aminiyar k'warai mmn sultan.marubuciyar ( Y'AR SADAKA)
ALLAHU yakai haske kabarin baba yajikansa da rahama...🤲😭 Ameen...


P49

Bayan kwana 3...
Riyan ce da Abdallah zaune gdn baya"yyinda hafis da driver ke gdn gaba zasu tafi kaduna sunbar kauye...
Jigum riyan tayi duk jikinta yyi sanyi sbd nasihar da mlm yyimusu dakuma shawarwarin daya basu..gameda su dage da addu o in tsari sbd ita addua takobin mumini ce!
Juyowa tayi ta saci kallon sa...caraf suka had'a ido da sauri ta janye idanunta dg kansa...shikuwa gogan murmushi yyi Yana kokarin aza hannunsa kan nata ita Kuma Taki Bari..
Yyinda motar ta dauki shiru bbu Mai mgn, hafiz ne yakatse shirun gun cewa Abdallah ango ango!! Banza yyi dashi be kulasaba shikuwa Hafiz murmushi yyi yace gsky friend kauyen nan yakarbeka saidai kayi duhu Amma nasan damun koma gd zaka washe..kallon riyan Abdallah yyi murya qasa qasa yace Wai da gske nayi duhu?"
Harararsa tayi had'e da cewa ai dama kaiba fari bane nafika haske....wani mugun murmushi yyi yace hmmm nidinko?"zamu had'u ai Zaki gayamun da hujja nidake wayafi wani fari... hafiz ne yace Wai abokina kus kus din me kuke haka ko duk murnan ce ?zakuje gd..bansaniba D'an sa ido kawai Abdallah yabasa amsa Yana harararsa ta madubi...


Kallon sa yamayar gun riyan dake saurarensu yace oh wai naga ke ko zumudi bakyayi zamuje muga family mu ko?"ahankali tace hmmm ai farin cikin danake bazai musultuba kodan sbd AUREN WATA SHIDDAN da akamun awarwaresa sbd kasan har munshiga 8 month da aure!...wani Abu Mai kama da faduwar gaba Abdallah yaji Amma sai yadake be nunba..saidai tunani yake aransa dama har yanzun riyan Bata sonsa kudirinta na nan na sai sun rabu?bazata iya sonshib akodan sbd ya na d'an'uwanta na jini...amma ko sama da k'asa zasu had'u bazai iya rabuwa da itaba...gaba d'aya sai yaji zuwa kd d'in yafita aransa sai ya ji kamar su dauwama a k'auyen"sbd yasan yanxun bagu d'aya zasu zauna da riyanba...balle yakalleta Koda zata Masa tsiwa yaji dad'i,sunkwanta gu d'aya suci abinci atare.. Kuma inhar tasanar Bata sonsa zaace araba aurensu...karar bud'e murfin motar da riyan ta yi yadawo dashi tunaninsa.,,,,,,Ahankali yabude murfin motar yafito...lumashe ido yyi Yana karewa gdn kallo tamkar yau yafara shigowarsa ,ganin komai yake tamkar amafarki" Yana maijin wani irin farin ciki Wai yau shine agdnsu zaiyi ido 4 da mahaifiyarsa da k'annensa...gaba d'aya ma'aikatan gdn suka nufo su suna gaida Abdallah damasa murnar warkewarsahade da dawowar mahaifiyar sa..

Itadai riyan tana gefe gu d'aya ranta fari k'ar da farin ciki,tana kallon yadda Abdallah be iya boye farin cikinsa Yana gaisawa d jamaa"tamkar ba Abdallan data sani adaba Mai girman Kai...
Hafiz ne yajanyesa Yana cewa kabar nurul khalbinka nata jiranka kushige muje...yafada cike da tsokana... yyinda riyan batace komaiba tabi bayansu suka bar parking space din.,,,,

Babban parlourn gdn suka nufa"

Tun kafin su karaso su hussy,alhassan,taslim,abba,ammi ummi,umma suka fito....atake Abdallah yaji hawayen farin ciki na zuba dg idonsa azuciyarsa kuwa Yana tir da halin mom data iya raba d'a da uwa...hussy da alhassan har rige rigen zuwa suke su rungume Abdallah sbd sunyi vedio call sunsa...bbu musu yyi hugging nasu back shima...yyinda riyan ta ruga aguje ta rungume ummi dake kukan farin ciki...shikansa abban hawayen ne kwance a idonsa yadai ki Bari su fito...ita kuwa ummi cikin kuka ta rungume riyan sbd Bata iya rungume Abdallah tana kawaicinsu na Fulani tunda d'an fari ne Shi..

Bayan ta rungume ummi sannan ta rungume ummanta tana kuka," kafin su hussy su sake Abdallah yaje yayi hugging na abba..


Muryar hjy Kaka tasaka Abdallah yanufeta ya rungume", yyinda riyan hussy ta ringumeta.

Feedo natsaye da tulelen cikinta ,taslim na gefenta d ammi...cikin subutar baki hafiz yace oh my feedo sannuki kinji bake kadai cikin nan yata kuraba wlh har Dani shiyasa na k'agara ki haihu Kona rik'....,tsawar da ammi ta Masa yahanashi k'rasawa...Yana dagowa yaga duk sunshige babban parlourn gdn....""Sosa Kai yyi had'e da kallon feedo dake kusa dashi yace mmn baby muje ko"harararsa tayi cikin yamutsa fuska tace gsky baka kyautamun kana bani kunya wlh.
Yanzun ji yadda kawani Yi subutar baki...dariya yyi had'e da Kama hannunta yace I'm sorry kinji...yafada suka shige ciki.,,,,

Gaba d'aya yaran nakan carpet zaune manyan nakan kujera suna ta murnan ganin juna... Abdallah kuwa Yana zaune kusada k'afar ummi hannunsa da kansa kan cinyarta yanajin wani irin nishadi Wai yau shine yakejin dumin mahaifiyar sa...

Bayan wasu mintina kowa ya nutsu...Abba yasa akayi addua"kafin yyi gyaran murya yace Masha ALLAH ALHMDLLH mungodewa Allah daya nuna Mana wannan rana.. sannan ayanzun Zan sanar da ku yadda akayi auren Abdallah da riyanatu yakasance.....kaf Abba yasanar dasu mom ce ta had'a AUREN WATA SHIDDA sbd wani buri nata gashi yyi sanadin warwarewar matsalar su"

Umman riyan kuwa Tasha mamaki afili tace dama riyan da Abdallah bakwasan juna kukayi aure?"

Da sauri Abdallah yace eh amma yanzun munason juna....ummmi tayi saurin dubar riyan tace Wai haka y'ata ?"karki cuci kanki ki fad'a Mana inbakiso araba auren tunda na yarjejeniya ne kuk...Dan ALLAH hafiz kasanar dasu wlh munshirya pls Abdallah yatari numfashin ummi tamkar zaiyi kuka... hafiz yace bbu ruwana ni...riyan kuwa tashi tayi fuska bbu walwala tabar parlourn...ummanta na kiranta batako tsayaba.

Ummi kuwa bada gaske take nufiba " tanaso ne riyan ta jawa Abdallah aji tanema wa kanta daraja...

Shikuwa Abdallah duk yarude...yyinda hussy da alhassan keta dariya abinsu "Abdallah kuwa murtuke fuska yyi yadawo sak Abdallan sa nada "

Yadubi su hussy fuska atamke yace dallah malamai kuyi ma mutane shiru ko kuwa wlh yanxun nabaku mamaki,sai wata dariya kuke saikace sabbin kamun hauka"banida sabo Koda ...haba abokina ai basu suka kashe zomanba...wata uwar harara Abdallah yabankowa hafiz "hakan yasa hafiz murmushi yyi shiru"

Ammi ce tayi murmushi tace abi su ahankali "kukuma Yan saka ido saiku kiyaye"tabe Baki hussy tayi sbd atake Abdallah yyimusu kwarjini tuni suka nutsu "

Tashi Abdallah yyi yace Abba abamu key din part namu naje na watso ruwa.

Abba yace to muje ko"ummi tayi saurin cewa shidai yaje Amma banda riyan tana nan bangarenmu...umma tace ah ah Yaya HAJARA kibarta tabisa sukoma Dan ALLAH....bbu ruwanki nida yatane! murmushi umma tayi sbd tuni tagane abinda ummi ke nufi...shikuawa Abdallah Sarai yaji Kuma beso hakanba yabidai Abba suka fice..

Hafiz ma shida feedo fita sukayi"

Taslim ce ta tshi zata wuce, tazo gab dasu alhassan ahankali tace hmmm naji dad'i sosai da Yaya Abdallah yadawo kosu oh oh sun bar mutane su huta "sbd in izzace mutum yaga Wanda yafisa Kuma mutum yamun wani Abu na hadasa da yah Abdallah ehe...

Murmushi alhassan yyi sbd yasan dashi take saurin tashi yyi shima zai fita "aikuwa sai taslim tafasa fitar gudun su had'e .


***********

Riyan kuwa Koda ta tshi d'akin su hussy ta nufa dukda batasan ko d'akin su waye ba...

Takusa 30 minit sannan hussy tashigo da sallama ta zauna gefwn bed kusada riyan ,tana murmushi tace kanwata Kuma antyna! Ashe kina nan ,kinbar mijinki yanata Shan kamshi..gsky Yaya Abdallah akwai izza Kinga fa yau yafara ganinmu Amma Kinga yadda yake Mana masifa! murmushi riyan tayi tace hmmm laifi kuka Masa shiyasa"


Hussy ta gyara Zama tace " hmmm ai gayacan zai tafi part naku ummi tace Kuma Baki binsa...zaro ido riyan tayi had'e da cewa da gske Dan ALLAH?" Hussy tace kinsan anty riyan na fahimci Yaya namiki wani irin so ki Kama ajinki Dan ALLAH ki garasa tukum ki amince Dan nasan kina Sansa tungashi kin razana jin nace ummi tace bazaki bisa part naku ba"...
Kinga dole ki koma skul gsky sbd kisake sani meye rayuwa Kinga dai mijinki yadda yahade da yawa dole Mata suruka Kai Masa farmaki...

Riyan tace insha ALLAH Dan wlh inada zafin kishi...dariya hussy tayi tace to ko dole kizage damtse ki rik'e abinki Gam...yanzun ki shiga wanka lokacin lunch yakusa...


____________

Zazzaune suke kan kujerun dake dining area....riyan Tasha kwaliya cikin doguwar riga ta lace orange Masha ALLAH tayi kyau dukda tayi duhu sbd zamansu a kauye"ga wani k'amshi na musammun dake fita ajikinta....su hussy da taslim na gefenta da feedo..sai su umma dake gefe " hussy ce tafara seving nasu ...batagamaba Abdallah yashigo sanye da jallabiya Fara sai zuba k'amshi yake,yyi kyau Masha ALLAH, fuskar nan atamke sbd bayason raini"shikansa hafiz dake bayansa sharesa yyi sbd yaji haushin abinda yyi Masa d'azun ..shikuwa Hafiz bedamuba sbd yasaba da halin Abdallah...

Gurunsu yanufo tundaga nesa yaga yada riyan tayi kyau ,sai yaji besan hafis yakalleta....Yana karasowa hussy tace sannu da fitowa Yaya me zaa zuba maka...fuska bbu yabo bbu fallasa yace yauwa...kafin yadubi riyan dake satar kallonsa,fuska a had'e, cikin bada umarni yace ke tashi kiyi seving d'ina,yafada in a serious tone!

Hussy kuwa tabe Baki tayi ta zauna..

Cikin tsawa yace kobakya jine?"

Jikinta na Bari ta tashi"

Tama rasa me zata zuba Masa sbd ga abinci nan calours da yawa..shikuwa tsaki yaja yanufi kan kujerun dake parlourn yazauna..

Azuciyarsa kuwa Yana jin haushin abinda riyan tayi d'azun hakan yasa yyi alwashi ko mutuwa zaiyi bazai iya rabuwa da itaba hakan Kuma bazaisa yadauki rainiba,koba Dan Yana aurenraba ya isa da ita tunda kanwarsace... sannan dole yagyarawa yaran nan Zama hussy da alhassan and yaga kansu na rawa...kamshin turarenta ya ankarar dashi isowarta"plate ne da bowle ta aje gabansa Takoma ta kamasa drinks da ruwa..

Duba abincin yyi yaga sakwarace d miyar agushi..

Kalonta yyi ganin zata tafi" ahankali yace ke dawo ki zauna!

Ashagwabe tace Dan ALLAH kabarni natafi gunsu"
Ok tunda sunfini matsayi agunki Zaki iya tafiya amam bada yawunaba inkinga Zaki iya bin umarnina fine! Inkuma tsinuwar mala'iku kika zaba shima well...

Batace komaiba ba tazauna kan kujera tana fuskantarsa..

Hafiz daya nufosu zai wuce shida feedo d plate na sinasir a hannunsa yace kanajin dad'inka mutumina irin wannan iko haka""Tsaki Abdallah yyi had'e da kallon feedo yace mmn baby Allah yasa ki haifa Mana baby girl "
Inyiwa my riyan ta kwara! Murmushi feedo tayi tace to Allah yasa... hafiz yace hmmm nidai nasan nayi laifi wannan Shan kamshin da ake mun bazan denaba...yafada suna ficewa...

Can carpet Abdallah yakoma yyi Bismillah yafara cin abincin sa"Yana satar kallonta..can yace ke kinci abincin?"

Innaci ko banciba me ruwanka?"

Kafin yyi mgn alhassan yashigo parlourn Yana huci bema lura dasu Abdallah ba,,,

Taslim!taslim! Taslim!!! Yaketa kwalawa Kira afusace...ita kuwa suna dinning area suna lunch tana hangensa...tayi Masa sbd ita tasan Bata Masa laifin komai ba..

Isowarsa gun yyi, cikin rufewar ido yace ke ban hanaki kula kowaba?"sannu uwarta sannu ubanta kaji"cewar ummi cike da mamakin ikon alhassan kan taslim"

Cikin dabir cewa yasosa k'eya sbd yamanta suna agurin" yace Amma ummi bakiga fa Wanda yake nemantaba bbu wata tarbiyya atare dashi... murmushi ammi tayi tace kayi hakuri insha ALLAH zata kiyaye...ita kuwa taslim sai tura Baki take batace komaiba...cikin jin kunya alhassan ya wuce.

Abdallah kuwa tsab yaji komai ,yakuma gano alhassan son taslim yake sbd yadda yaga Yana nuna kishi tsantsa...akanta."""


Bayan yagama ne ,yadubeta yace in anjima da dare kima shirya part namu zamu koma ko kuwa nazo na daukeki da hannuna !kin San zan iya tashi tayi tace aisai k'asa niya..tayi saurin barin Gurin"...


********
Da misalin karfe 8:30 pm kowa yakimtsa "Abba yace wa Abdallah suje part d'in da mom take sbd dg yau tagama zamar Masa gd,gobe insha ALLAH zaisa afitar da ita dg gidan..
Wani bacin rai Abdallah yaji sbd jin an anbaci sunan mom"
Dandai be iya musu da mahaifins ada bazaya ba..
Ummice tasaka aka Kira riyan dake d'akin su hussy"tazo itada Abdallah auka jera sai Abba suka nufi part din da mom take...

Suna....

Banyi alkawarin post kullumba...😛

Share....

BY MMN FAREESA
[7/12, 11:51 AM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


🌺AUREN WATA SHIDDA🌺

🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


Story & written by
mmn fareesa


Godiya ta musammun ga masu dogon sharhi..👍🥰🥰


P 50

.....suna Murd'a k'ofar suka shiga"Abba beko kalletaba yajuya baya sbd yatsani ganinta agdn....riyan kuwa jikinta yyi sanyi tasake yadda D'an adam ba bakin komai bane agun ubangijinsa"sbd yadda taga mom ayanzun da Kuma sadda take gautsar cin duniyar...
Lallai duniya abin tsoro ce ta fad'a azuciyarta....mom na kwance bacin wari da zarni bbu abinda takeyi dama d'akin Baki d'aya tayi Baki ta lalace ta fita hayyacinta!Kashi nan fitsari nan Bata iya komai sai anmata,abinci kadai ake Bata shima Dan kada yunwa ta kasheta" shima masu aiki be ,wadanda ada suke karkashinta take wulakantasu " yanzun sukuma suke Rama abinda ta musu... tanaji dai tana mgn Kuma...hanci toshe Abdallah yadube ta zuciyarsa na Kuna sbd daya tuna itace snadin rashin lafi yarsa da raba ummi da Abba!
Wani mugun tsanarta yaji yakaru aransa...cikin kallon tsana yadubeta Yana murmushi me ciwo yace Kinga ikon ALLAH ko?kin had'a AUREN WATA SHIDDA tsakani na da riyan sbd wata manufa Taki,byn nan kin saka ankoreta bayan kamuwata da ciwon dakece sanadi saigashi mun maidake wawiya mun boye wayonmu munbarki muga iya gudun ruwanki....yanzun Ina mashirikin bokan naki?daya kasa Baki lfy!hmmm bara na sanarmiki aurena da riyan mutu ka raba "sbd ni AUREN WATA SHIDDA alkhairi yazamarmun sbd asanadinshi Nagano bakin zaren komai...


Uhmmmm!ehemmm!tari yasarke mom" Baki jirkice maganar Bata ma fita sosai take ba Abdallah hakuri hawaye na zuba akuncinta...riyan daketa kallonsu tace hmmm yanzun kin yadda da ake cewa d'an hakkin daka Raina shike tsone maka ido?"

Dan nasan kin daukeni k'aramar alhaki gashi Kinga akasin haka"ALLAH ya shiryi masu hali irin naki dg karshe sai muce to ayi hauka lfy sbd kinsan bokanki yatada Miki haka...Tsaki Abdallah yyi yadubi Abba yace pls Abba gobe insha ALLAH kasa afita da ita akaita bakin bola ko jibji sbd dasu tadace nan yakamata yazama muhallinta...

Bejira amsar Abba ba yafice daga d'akin sbd yadda zuciyarsa ketashi daya shaki warin d'akin ....

Itama riyan fitowa tayi"tana kokarin wucewa Abdallah yyi saurin finciko "Ashe labewa yyi a corridor din"ihu riyan ke kok'arin sakawa sai tashaki kamshinsa hakan yasa takane shine..

Mlm meye haka? Koka cikani ko nama ka ihu" so what? dankinmun ihun nasandai ni mijinkine na biya sadakina...wata harara Riyan ta bankoma sa dukda be ganiba" tana mmkinsa" Wai yau Abdallah ke fad'a Mata yabiya sadakinsa...ta yadda da ake cewa nmj bashida kunya..
Abba ya fito hakan yasa Abdallah saurin cika riyan ,tun kafin abban ya iso tabar Gurin...yyinda Abdallah yaji tamkar yabita ,Dan yasaka rai yau agado daya zasu kwana.,,,,,


Magana sukayi da Abba kafin suyi sallama Abdallah ya wuce part nasa zuciyarsa bbu dad'i...toilet yawuce yyi wanka sannan yyi Shirin kwanciya..
Amma bacci yaki zuwa riyan kawai yake tunani ,da Kuma tuna baubuwan da yyimata abaya har wani nauyi yarukaji naja Kai gsky tsakaninshi da mom saidai yace ALLAH ya isah and ita tamasa tarbiyyar wulakanta jamaa da kyamar talaka...ya lura dole yazage damtse indai yanason riyan ta dawo hannunsa gsky gashi gobe zaije office yaduba ma'aikatansa da komai da komai sbd Hafiz yasanar musu Abdallah be mutuba sannan zaije Gurin liman me tsaron makabarta yasanar Masa ya warke...da wannan tunanin bacci yyi awon gaba dashi.,,,,;;;***********

Washe gari Gurin karfe 8:22 am Abdallah yafito cikin Shirin zuwa office yasha fararen suit sai k'amshi ketashi ajikinsa...kwana 1 da dawowarsu Amma har Yacanza "fuska bbu walwala yyi Sallah ma awaiting porlour"ummice da ammi sai umma dasu taslim , yyinda hafiz suna part nasu..cike da girmawa yaran suka gaidashi harda riyan data nuna ko inkula da ganinsa" hakan kuwa ya k'ular dashi"
Matsawa yyi yagaida iyayen nashi "umma ce ta tambayeshi fita zaiyi?" Yace eh zaije office tace to kajira ka karya Mana( break fast) ah ah umma nayi acan nama makara wlh ,yafada Yana nufar part na Abba..

Bayan yafito dg part din Abba yadaci kallon riyan yaganta cikin gayunta kanta yasha gyara tayi parking naza...wani kishi yaji yataso Masa yasan hafiz ko alhassan wani zai iya shigowa"Amma shine tabar Kai bud'e haka" be San sadda yace RIYAN zonan ba!
Intazo ta maka me?canake yanzun ta isa ka gane matsayinka agunta ko na tambayeta jiya ,tace bazata cigaba da Zama da kaiba sbd haka saika sallameta ko...haba Wai meye haka ,ke Kuma Zaki tashi kije kiji Kiran da yake Miki ko kuwa cewar umma atsawace... yyinda Abdallah yakulu da yadda ummi ke Masa fad'a agaban Yara..cikin kakkausar murya yace dallah malamai kubacewa mutane da gani mitttsss yaja dogon tsuka ya fice...

Riyan kuwa dama aranta taso zuwa Kiran"

Sum sum taja mayafinta ta fice"

Gurin flowers tagans atsaye yabada baya gabda parking space.

Ahankali tace Yaya gani!

Juyowa yyi sukayi 4 eyess...ta tsorata da yadda taga idanunsa sunyi jajir ga aLamar
b'acin Rai atare dashi k'ara ra"tambayar kanta take Miya Bata Masa rai?

As from to day nakoma ganinki bbu Dan kwali agdn nan wlh nidakene agdn nan sannan ki cigaba da nunawa duniya cewa bakya kaunata da nuna halin ko ingula dakike nunamun...bejira amsar ta yyi wucewarsa yashige mota driver yaja body guards nasa suka rufa musu baya...

Jiki asanyaye riyan ta juya gefe guda tanajin dad'i,sbd shawarar hussy datace ta zauna bbu dankwali indai true love yake Mata dole yaji kishi" gashi Kuma ta gane irin son dayake Mata,jitake kamar ta sakko su shirya...************

Bayan sati 2 gaba d'aya Abba ya nemawa riyan skul harta Fara zuwa amm a ss3 aka dauketa yyinda hussy tafara aikinta na nursing ,gefe guda Kuma shima alhassan Abba ya aza shi a harkokinsa, sannan magabatan faruq sun zo nemawa faruq auren hussy inda Abba yasa auren 3 month, yakuma sanar da alhassan muddin har lokacin yazo to zai hadashi da wacce yagadama tunda yakifito da wacce yakeso...gefe guda Kuma feedo tashiga watan haihu "zumudin gun hafiz baa mgn..

Tsakani riyan da Abdallah kuwa wasan buya ake kwata kwata Bata San fitowa inyana Gurin ko intasan zaizo zata gudu ,tun abun be damunsa haryafara damunsa da halin ko inkulan datake nunawa akansa ga Kuma jama'ar gdn nagani basa tsawatar Mata....yanason tarar hafiz da zance Yana gudun yyita Masa iskanci ko yadawo da abinda yafaru ada...


Mom kuwa tun awashe garin da Abdallah yadawo Abba yasaka Mai gadi dawasu maaikata sukafice da mom dg gidan yace su ajeta duk inda suka gadama...


Gefen wani kwazazzabe suka ajiyeta ga wari ga kwata sai hawaye take "agefe ga almajirai nan da masu siyar da abinci gaban su"

Mutane suka Fara Yan surutai Wai k'ila Yan yankar Kaine suka cire wani Abu ajikinta shine sukazo suka yarda ita...wasu ma suna fadar abinda yafi hakan...
Yyinda duk Jama'ar Gurin ke tausaya Mata "sbd ganin ta nakasa ko Zama Bata iyawa tana kwance cikin wari..sai Bata sadaka akeyi can saiga wata Mata da yarta...suna isowa suka tsaya agaban mom matar tace gsky bazai yuyuba ai nan Gurin muka Saba Zama muyi bara "dole ta tashi....haba ke kuwa ai yakamata ki tausayawa wannan bewar ALLAH kodan sbd halin data ciki kiduba ki gani kotashi Bata iyawa komai sai anmata sbd rashin Imani wasu sukazo suka yarda ita anan ,shin Yan uwantane ohodai!matar ta danyi Jim kafin tace to Allah ya kyauta, yyinda yarta dake tsaye tana cika tana batsewa...sbd tagaji da tsayuwa...adedenan Alh sanusi ya iso acikin motarsa yafito (yasaba zuwa nan Yana raba musu sadaka) Yan dubu dubu yafito Yana rabamusu "anan yalura da mom take tambayar meke damunta ,aka sanar masa had'e da dagota...adeden matar me fad'an anzannamusu guri ta kalleta aza bure tace hassu tsiya tsaba ! bud'e ido mom tayi sukayi 4 eyes da hjy iklima da yarta da suka Zama mabarata...tuni zuciya ta kwashi hjy iklima sbd tuna mom ce silar tonon asirinta gashi tana rayuwar kaskanci yanxun itada yarta....Muguwa makira azzalima !!! haka ALLAH yyidake dama ?hakan na nufin Abdallah ya warke ciwo yadawo jikinki iklima tafad'a cike da masifa da Bala'i"
Ai dama karshen mugu kenan !kuda kuke tausaya Mata to wannan ba k'aramar annoba bace...nan tafara basu labarin tsya tsaba da mugayen abubun datayi arayuwa...


Gaba d'aya jama'a ar Gurin suka Fara salati had'e da tir da mugun halin ta wasu nacewa ta gode ALLAH data Fara ganin sakayya aduniya...nan masu tausaya Mata suka Dena,aka watse akabarta nan gun..


Gab da magrib su hjy iklima bbu tsoron Itada zeenat da inba farin sani kamataba bazaka ganetaba" suka kwace duk kud'in da hassu tasamu sukayi tafiyarsu Dan gidan dasuke haya yanzun...


########

Kamar kullum fuska atamke yashigo parlourn Yana sallama ciki ga gajiya daya kwaso ga fargaba ga son ganin riyan yanayi..

Hjy Kaka dake zaune tana lazimin marece "tadubesa had'e da cewa miskili kafi mahaukaci ban haushi ! Duk wannan had'e ran d kake nameye ne,kodan sbd matar takane??""

Zama yyi kusada hjy Kaka yasassauta murya had'e da rik'e hannunta yace pls granny kisaka Baki su ummi subani matata Dan ALLAH inhar hakan tafaru kinada kaso Mai tsoka😊 yafada Yana murmushi..

Harararsa hjy Kaka tayi had'e da cewa oh wato toshiyar Baki kocin hanci zaka bani kenan? to karike kayan meyasa bazakaje ka rarrasheta d kankaba?"

Baza ki ganeba hjy! gashi nan da 3 days Zan tafi ingila nayi wani binkice akan yadda ake wani Zane zanyi 3 month acan...yobakanan ma za'ayi auren husaina ko?" ah ah satin bikin zandawo ai...

Inbasu bani matata yanxunba sai yaushezasu bani?"

Gidanku nace marar kunyar banxa...look hjy kada kikara batan Rai....ohhh shine kake zagina da harshen nasara?"

Kafin Abdallah yyi mgn hafiz yashigo arikice tamkar anjehosa...

Dukda haushinsa da Abdallah keji saida yyi saurin tashi had'e da cewa lfy freind?"

Freind feedo ke nakuda inasu ummi mutafi asibiti... harararsa hjy Kaka tayi had'e da cewa d'an bantan a uba ! kaida bakai ke gumurzunba harkake nuna wani tashin hankali saikashiga suna kicin...Bata rufe bakiba hafeez yabar parlourn arikice... yyinda Abdallah yakira driver guda yace yafito da mota atafi asibiti...

Abdallah Yana gama wayar ko inda hjy take be kallaba yyimata banza tana Masa mgn...Tsaki hjy tayi had'e da cewa Aida dukana kayi saika huce haushin ai riyan din cemaganinkakuma bazan saka bakinba balle tadawo...

Betankatabayanufi corridor din d'akin dasu riyaan suke itada hussyda taslim...

Ahankali ya Murd'a k'ofar yaga bbu kowa a parlourn"bed room d'in yakutsakai ,sunata surutu basuga shigowarsa a .

Riyan na tsaye gabn mirror tanataje gashinta" fitowarta dg wanka ke nan.,,,

Fuska a hade yyimusu alamar su fita"sum sum suka Mike batareda sunyi mgn ba...ita kuwa riyan batasan yashigoba...

Santala santalan cinyoyinta ya kurawa ya ido yaja numfashi had'e da lasar lips nasa Yana lumshe Ido...

Riyan kuwa jin shirun yyi yawa yasakata waigowa"adedenan Abdallah yarufe d'akin yazare keys d'in.. had'e da feedo na labou room zata haihu kema inkingama shiryawa kizo nabaki ajiyar nawa babyn,yafada Yana nuna Mata kan bed Yana murmushi...

Cikin...


Kuyi hakuri darashin jin post nawa abin sai ahankali...


Share


BY MMN FAREESA
[7/12, 1:42 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺

🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


Story & written by
mmn fareesa


P 51


.....cikin tsoro had'e da firgici riyan ta kallesa tana rufe jikinta da hannayenta "cikin marairaice murya tace pls Yaya kayi hakuri kafita kada ummi tazo....bbu inda zantafi tunda tare da iyakina nike"Kinga inkimai yafaru sun banike d hujja! Baza ace arabani dakeba.
yafada yana tunkarota"arude tayi baya tana kokarin kuka murya na rawa ta kwallah k'ara had'e da ihu...kafeta yyi da ido Yana kallo fuska bbu walwala yyinda sonta ke karuwa azuciyarsa"ahankali yace garama kirufemun Baki ko kinyi ihu bbu maiji"
Ada banyi niyar Miki komaiba ,Amma yanxun zanmiki sai ihun naki ya kwaceki...gadan gadan yyo kanta...gaba d'aya riyan ta rude ganin yadda yakoma Abdallansa sak nada...baya tayi da sauri yabiyota cikin taku 2 yajanyota jikinsa ya rungume ta yasaki ajiyar zuciya Yana lumshe Ido...saikiciniyar turesa take takasa..beyi wata wata yyi wuf ya cisge towel nata.. yyi kan bed d ita...saukin ta d'aya da pant! Wani irin yarrrrrrrr! Yaji ajikinsa da kasala sbd arba dayyi da surarta musammun kirjinta yyi bala'in tafiya da imaninsa....tuni yafara yamutsata Yana Nishi had'e da sinsinarta...riyan kuwa jikinta rawa kawai yake ga tsoro g kunya duk takamata,azuciyarta tace dama haka kake? ta rufe idanunta...

Yasaka hannu guda yarike hannayenta datakare kirjinta dasu..hmmm gaba d'aya Abdallah yarikice Yana neman fita hayyacinsa sai romancing riyan yake..Ita kanta jikinta yyi lakwas sbd tafara karban sakonsa...Amma Bata nuna hakanba hasalima turesa ta hauyi da zille zille...tana Masa magiya... had'e bakinsu yyi gu d'aya Yana Bata wani hot kiss......dam dam Damm ..wani mugun knock sukaji tamkar zaa balle kofar ga wayar Abdallah na ringing"akasale yazare bakinsa dg nata...tayi saurin Jan bargo ta rufe jikinta...

Tashi yyi yasauka dg kan bed d'in "ahankali yace my riyan !pls Dan ALLAH ki amince Dani amatsayin masoyi Kuma miji namiki alkawarin Baki tsantsar farin ciki da kulawa! inasonki matata!lumshe Ido riyan tayi tanajin dad'in kalamansa jitake kamar ta bisa...knock din da akeyine yasakashi daidaita jikinsa ya nufi k'ofar Yana cewa anjima xankiraki kada ki kashemun waya...Yana bud'e kofar ummi ta Fara Masa masifa da cewa meya kawoka gurinta ne zaka rufe kofa Dan Kar nashigo kome,ka fita dg idona na rufe???"
Amm ummi batajin dadine nataimaka Mata tayi wanka shine kiketa knock yafada Yana Sosa kai... subahanallahi meke damunta ne? Tafad'a tana Ida shigowa cikin d'akin"Abdallah yyi saurin kallon riyan ya kashe Mata Ido d'aya had'e da Mata gargadi yafice...


Ita kuwa riyan batayi mamakin karyar da Abdallah yashararoba tasan zai aika "ita kanta aigara yyi karyar sbd kunya takeji da ummin ta shigo inbwyi karyarba yadda bbu Kaya ajikinta ai dole ummi tazargi wani Abu...my daughter meke damunki?"muryar ummi ta katse Mata tunani"cikin pretend yace zazzabi ne ummi Amma da sauk'i sosai yanzun ruwa zansha..ummi tace alhmdllh bara na kamiki"tafad'a had'e da ficewa"riyan tasaki ajiyar zuciya tayi saurin tashi ta daura towel ,tabude wardrope tajawo doguwar riga ta saka da sauri ta zauna kan bed.. adedenan ummin tashigo da ruwa da cup ta zuba ta bata...

Bayan Tasha ruwan ummi tayi murmushi tace sannu kinji!ga ciwo ga sabon da' kunyi ko?"lah ummi feedo ta haihu ne?"tafad'a tana washe Baki cike da jin dad'i" ummi tace eh tasami namiji" yanzun zaa sallamosu dg asibitin...Masha ALLAH ta fad'a had'e ficewa dg d'akin tana murna...girgia Kai ummi tayi tana duba bed d'in ganinsa ahargitse tayi murmushi kawai Sarai tasan Abdallah karya yamata Dan Kare kansa Amma tasan riyan qlau take ga bed nan yanuna sannan tasan riyan Mason mijinta boyewa ne kawai take...afili tace inyadawo dg tafiyar kin koma...


#######
.gaba d'aya gidan yaruncabe da murnar karuwar dasuka samu, yyinda hafiz da Abdallah bakinsu yaki rufuwa Saida ammi Tama hafiz Jan Ido kana yarabu da feedo da baby boy sbd yadda yamannemusu...nikuwa nace nida sabon shiga ke nan...
Su riyan ,taslim hussy suna manne da Mai jego ana karban barka..


*********
Da dare Gurin 9:11 pm hussy ce ke tafiya zata shigo waiting parlourn gdn taji anriketa ta baya"da sauri ta juyo taga Ashe alhassan ne" mlm lfy zaka wani tsoratani? lallai ma wato rashin mutunci zakimun kenan ko?" Bacin yadda Nike kokarin ganin bbu wata azuciyar faruq sai ke... murmushi tasaki had'e da cewa sorry sweet heart,Yaya akayine?" Ajiyar zuciya yyi had'e da dafe saitin zuciyarsa yace pls taslim" Ina sonta Amma na lura kamar Bata Sona ko?"


Hmmm habawa ai mu wlh farin jini ne damu wazai kimu ai wlh taslim tana mugun sonka nima jiya na sani and jiya anty feedo na tsokanarta Wai taji Yaya hafiz na cewa tunda kunki sasanta kanku anmaka Mata , arikice take tambayar da gaskene,naji anty feedo tayi dariya tana cewa kina sonsane?

Tace eh wlh anty pls kitaimakamun Kar na rasashi" wani ihun murna alhassan yyi had'e da rungume hussy yace yanzun kishi ga ciki kifitomun da ita muyi zance inkikayi hakan Zan Baki 50K"
Wow da gske kake broth?"hmmm inamiki karyane ?" Ah ah" da sauri tayi cikin parlourn...


Yau yakama gobe suna Kuma washe garin suna Abdallah zai tafi ingila"
Zazzaune suke waiting parlourn ana musu lalle har da bak'i ,angama was Mai jego da riyan ana yiwa taslim dg ita sai hussy sai kanne feedo da kawayensu zaa mawa,,, Masha ALLAH kunshin yyi mugun kyau musammun ma riyan abinka da farar mace..lolx.. "gefe guda Kuma hjy Kaka ce keta faman mita akan sudena zanan lalle suyi na gargajiya Wai na aljannune sai Mata dariya suke tana dakko tarihinsu alokacinsu kaza d kaza... Abdallah da hafiz sukayi sallama a parlourn duk da Hafiz ne meyin sallamar , Abdallah kuwa fuskantarsa atamke yasake murtikewa sbd ganin Mata da yawa a parlourn...juya idanunsa suke akan in azai hango sahibar tasa data kulle da kishi ganin Yan matan dake parlourn suna kalleta Mata miji..wow !Masha ALLAH Abdallah yafada azuciyarsa sbd yadda kunshin riyan yamasa kyau musammun Jan..da sauri yanufi gurinta Yana adduar ALLAH ya asa kada ta disgashi...agaban mutane..Gaba d'aya jama'a ar Gurin sukamusu cahhh da Ido, musammun hafiz da ke gyaran muryar tsokana yanason Yi dariya.,,,

Ita kuwa riyan batayi tunanin zainufotaba Amma saita dake had'e da shagwabe fuska"

Ahankali ya iso gurinta had'e da dukawa yakama hannunta guda yasaka Mata jakarsa ta office" cikin sweet voice insa yace MY QUEEN! Sorry kinji ?" Nadade a office ko? Tashi muje ciki nagaji wlh..yafada Yana Mata wani killer smile...

Gaba d'aya jikin riyan ya mutu"ga wata kasala datakeji,Dan turo Baki tayi ,kafin takai bakinta daidai kunnesa tace Ni ka cikani bbu ruwana kaja ana kallonmu ,,,

Murmushi yyi ahankali ya janye kunnensa yace um um nak'i wayon bazan daukekiba muje da kafarki nima nagaji anjima zanmiki harda goyoma...gaba d'aya riyan Abdallah yagama Bata kunya Bata wani zabin daya wuce binsa sbd kunyar mutanen dake parlourn suna ta kallonsu suna jin Ina ma sune suka Sami hakan...janta yyi suka bar parlourn

Murmushi Hafiz yyi sbd yasan kad'an dg aikin Abdallah."

Baki bud'e hjy Kaka ke kallon su riyan har suka bacewa ganinta,al'ajabi yahanata mgn ,Koda Hafiz yalura da hjy tuni yyi saurin barin parlourn gudun kada hjy tadawo kansa..


Samira kawar feedo tace oh dama wannan tanada aure nazata budurwace?

Feedo tace eh Basu jimaba,Kai gsky sundace da juna gasu kyawawa Masha ALLAH muma ALLAH kabamu...cewar samiran..

Daya agefensu tace nidai inyana da Kani da suke kama Ina kamu...

Wani mugun kallo taslim ta watsa Mata"feedo ta kece da dariya had'e da cewa rufa kanki asiri shima gatasa matar nan saura 3 month aurensu...

Taslim kuwa cike da kishi da shagwaba takira alhassan Yana dagawa tasa kukan kirsa pls my one kada ka dawo gdn nan sai dare akwai masu farauta banaso akallemun Kai... murmushi yyi yace baby rigima da anjima in nabaro office zanzo nabiya ladan kunshinki(kasancewar tasaka hands free)
Na yarda kazo Amma ka kirani karkashi go"to shikenan ai yadda kikeso haka za'ayi Amma miye abin damuwa nifa nakine kw d'aya insha ALLAH...salati hjy Kaka tayi had'e da cewa ohni duniya tazo karshe bbu kunya bbu kawaici Allah yashirye ku yaran nan..duk suka saka dariya....


Bangaren riyan da Abdallah kuwa.....


Share

BY
MMN FAREESA
[7/12, 1:42 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺

🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


Story & written by
mmn fareesa


P 52


.....bangaren riyan da Abdallah kuwa suna barin Gurin tasoma kiciniyar k'wace hannunta"murmushi Abdallah yyi ya murza hannun "ahankali yace hmmm gara ki Bari mutafi cikin salama inkuwa kinki d'aukarki zanyi ,kinsan kuwa Zan iya... rannan ma kada ki zata knock d'in da ummi tayi yasa ni kyaleki ,,, ah ah dama iya abinda zanmiki kenan!
Yanzun kuwa kunshin naki zanduba nabiya kudin, sannan muyi wanka....yafad'a Yana d'age gira ganin yadda tazaro Ido tana tura Baki...yes! ko iya hakan bemiki b nayi me gaba d'ayar??"
Cewarsa adede time d'in daza sushiga part nasa"gashi ya riketa Gam bbu halin guduwa..ita Kuwa riyan ga kunya ga tsoro azuciyarta...

Bayan shigarsu ciki"sai Yan kalle kalle riyan keyi ta tuna rayuwar datayi acikin part dg zamanta Yar aiki har aurensu....lura Abdallah yyi da hakan sai yyi saurin janta suka zauna kan 3 seeter"shikansa inyana tuna abinda yyi abaya yanajin haushin kansa...
Soyake su had'a ido Taki yarda"hannayenta dake cikin nasa yafara murzawa Yana kallon yadda sukayi kwanin kyau da lallen"yafara kissing hannun! Runtse Ido tayi sbd jin wata kasala d mutuwar jiki"ahankali ya matso da fuskarsa kusada Tata yahade goshinsu d Karan hancinsu gu d'aya ,murya k'asa k'asa yace I love you so much my queen....pls ki bud'e idonki ki kalleni Kinga jibine tafiyar nan ,yakamata ace kin hakura hakanan kisaki jikinki Dani"Amma na lura kamar ma tsorona kike bacin nace ni bazan Miki komai...pls say something!
Inkuma kinfison innaje ingilar inyi zamana acan inma yakama nadawo saina auri...wuf ta bud'e idonta fas akan fuskarsa tana Masa kallon tuhuma....wani sanyayyen murmushi yasaki Wanda yakara Masa kyau" yaja hancinta had'e da cewa hmmm duk miskilancinki nasan bakikai Abdallah ba Tona sallama ,na furta ,kema yakamata ki furtamun hakanan nasandai ana Sona....harara ta sakarmasa yyi dariya yace kinyi kyau sosai da hararar nan "janye idanunta tayi tace dama da gske jibi tafiya zakayi?"
Eh Mana" Amma shine baka nasarmunba"damuwa kikayi Dani balle nasanar Miki"yanzunma inbacin Dana tafo dake bazaki biyoniba"cikin shagwaba tace to ba ummi tahanani zuwa part nakaba"
K'warai kuwa "Amma ai ita tana can part d'in nata mijin ko?" yafad'a ko ajikinsa yyinda riyan kunya ta kamata...Amma Yaya har....bakinsu da yahade yahana ta Ida maganar...Byn 35 minit...
Kofar toilet d'in aka bud'e Abdallah yafito da riyan dauke ahannunsa dg shi sai towel iya kugu,itama danata towel d'in "idonta arufe...kan bed yakwantar d ita ,Yana murmushi yace to kibude idon munfito"gsky kunyar nan Taki tayi yawa madam ! bud'e ido tayi tana murguda Baki batare data kallesaba tace nikadena cewa madam sai kace wata babba"lah lah lah nikike murguwa Baki Aiko Zan sanar da umma kuwa ?"eh din kafada...mene kikace ?" Yyikan bed d'in da sauri tayi baya zata sauka tana dariya ,yyi saurin cafkota ta fado kansa ya murginar d ita yadawo samanta Yana Mata chakulkuli...tanata dariya harda hawaye tana basa hakuri....Kiran Sallar laasar yakashi k'yaleta " Yana cewa zo mu shirya naje nayi Sallah kada na makara"
Cikin shagwaba tace to Ni wanne Kaya Zan saka ?" girgiza Kai yyi had'e da cewa hmmm inkin canza Kaya zasu dauka komai yaafaru kenan"
Eh Kuma fa ! Amma Ni gsky ,Zaki tashi ki shiryani ko kuwa sai nayi sallar anan mu kwana anan bbu me fita dake kinsan Zan iya..da sauri ta kallesa ta marairaice pls Yaya kunya nikeji kaje kayi sallar Zan jiraka...


Gun mirror yamatsa yyi shfa yazura jallabiya yafeshe jikinsa d performance d body sprays yace ...ita kuma ta mayar da kayanta yakamo hannunta Yana cewa innafito Sallah zanshigo nayi lunch sannan inkika buya wlh nida kene" nifa nadena bbu inda Zan buya"Dan ALLAH da gske my Queen ?"
Eh da gske "murmushi yyi yauwa kokefa ,kinci abincin ne?" Ah ah "ok sai muyi lunch d'in tare ko?"to shikenan, tafad'a gab dazai iso get yace ta koma har ya juya "tace ALLAH ya tsare aroka Dani"da sauri ya juyo sai ta juya da gudu tana dariya....


######

Bayan dawowar Abdallah kuwa haka akayi awaiting parlour yasami riyan ta shirya Masa abinci ,dukda tanajin kunya haka yajata sukaci tare a plate 1, dukda kowa da spoon nasa....hjy Kaka kuwa barin parlourn tayi tana sababi had'e da cewa zatama Abba mgn daya dawo dg tafiyar abashi matarsa tunda itama ja'irar tanason gun shi...su feedo sai dariya suke k'asa k'asa su taslim kuwa bbu damaryi itada hussy saidai adanne sbd sunsan halin Abdallah yaci k'aniyarsu..... Amma fa byn fitarsa riyan Tasha tsokana agunsu tun tana kulasu harta share...***********
Masha ALLAH yau anwayi gari juma'a Kuma ranan suna ,yaro yaci KABEER...(sultan) mejego da angon jego had'e da jama'ar gdn sun wanku saidai ace Masha ALLAH...

Da misalin karfe 5:11 pm feedoce dasu riyan da kawayenta a compound din gdn me DJ yasaki kid'a ana chashewa,itadai riyan tana gefe tana kallonsu suna rawa takiyi"
Tanadai musu liki tana murmushi..
K'amshin turaren Abdallah da sauri ta juyo"
Ta ga shida hafiz sun nufo Gurin "yyi masifar kyau"da sauri ta dubi kayan jikinta...shaddace dark orange" taga shima itace ajikinsa ,hafis ma Ash shida feedo...
Bata auneba taji hannunsa ajikinta ya rungumota ta baya,bbu kunya . Mai photo yadauka"ahankali tadan zame had'e da rik'e hannunsa ta shagwabe fuska tace anafa kallonmu"d'age gira yyi had'e da cewa so what?"
Kinga xo mubar gun nan yafara cika ga gardawa banso ayita kallemun ke... RIYAN! Inata mgn bakijiba"ya gd?"
dg ita har Abdallah suka juya suna kallon me maganar...

Uncle Khalil ne (malaminsu riyan na skul kasan cewarta SS 3)

Satar kallon Abdallah riyan tayi taga yahade Rai"ahankali tace mlm Ina yini?" Lfy lau"naha.... look mlm waya baka damar kula matata?" Cewar Abdallah Yana huci had'e da chakumar kwalar sa.. pls Yaya malaminmune Kuma besan inada aureba... adedenan Hafiz yalura.

Da sauri ya matso yajanye Khalil Yana cewa lfy abokina sbd yasanshi ?"yawo matarsa gun sunan...

Abdallah beyi mgn ba ya fisgi hannun riyan sukabar Gurin...


Cikin fahimta Khalil yyiwa hafiz bayani ba wani Abu bane kawai shi mlminta ne shine yamusu mgn..

"Hakuri hafiz yabashi "yakuma sanar masa eh mijintane ko a skul kada ya K'ara kulata..

Kasancewar. Hafiz asan halin Abdallah hakan yasa yacewa feedo Yana xuwa..


Suna barin Gurin yasaki hannunta,duk magiyar datake Masa dabasa hakuri be saurareta,yawuce part nasa..

Inda bbu jamaa sosai tasamu ta Duke tana kuka,dama gata gwanar kuka ce..
Chapter 4 · 0% Book details