Part d'in mom suka nufa,bbu laifi Abba yasami tarba a gun mom."
Auren Wata Shida Part 1 Complete Hausa Novel · about 111 min read
Abinci sukaci tare a dining area harda mom,byn sun gama" sannan abba yaje yyi wanka yyi Sallah ya huta.
Sannan yakira Abdallah dan yazo yaji albishir d'in.
Bayan yakirasane mom tashigo ita,ta zauna gefen Abba saiga Abdallah yyi sallama yashigo.
Zama yyi Yana murmushi had'e da cewa yau Abba naji dadin wannan Rana sbd kadawo lfy.
Murmushi Abba yyi yace nagode my son"
Jiya munyi meeting da president nake fad'a Masa akan fannin zane ka kammala karatunka, shine yatambayeni kanada iyali Ni Kuma nace eh,dukba bansan miyasashi tambayarba.
To shine yace zai bud'e maka campany a nan yakuma zabeka akan duka wani gini na maaikatu ko makarantu ka zanashi sannan agina..
Cikin farin ciki mom tace alhmdllh yanxun yaushe zaa bude campany din?"
Da mamaki abdallah ke kallonta,Yana tunanin wane irin sin abin duniya ne da mom Wai?" Ko jira agama mgn batayi.
Dagowa yyi jin Abba yace Amma fa akwai matsala sbd mai girma president yace in yadawo dg k'asar India da 3 weeks za'ayi bikin bud'e campanin atime din angama ginasa to zaiyi kusan 2 weeks acan,shine nike ganin yarinyar nan zeenat d kikeso ya aura ,ayi auran ta ida karatun acan gdnsa ,sbd bazaiyu wu ayi bikin bud'e campanin bashida aureba ,Kuma na amsa yanada aure be kamata yallabai yaga nakasance me mgn 2 ba .
Yaka gani my son?"
Had'e rai mom tayi tace ai zeenat sai taga karatu zai aureta sbd haka acikin 5weeks Zan nema Masa AURE maana In zabar Masa wacce zai aura ,auren wucin gadi, byn Yan watanni sai yarabu d matar.
Abba yace haba ya....ah ah kaga kayi shiru kawai ayimasa AUREN WATA SHIDDA da lokaci yyi yarabu da ita,in Kuma kafison aganka me mgn biyu to.
Shiru Abba yyi Yana tunanin wannan maganar, yyinda uban gayyar bece uffanba saima ya fice dg parlourn....
Share pls
BY
MMN FAREESA
[1/29, 7:44 AM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by
mmn fareesa
Dedicate to all my fans🥰🥰👍🏻❤
ana mugun tare ,naga comments had'e da fatan alkhairi agareni a grps daban daban nagode sosai🙏🏻
p10
"""Ransa bbu dad'i ya isa part nasa" kwanciya yyi Yana tunanin wane irin haline da mom ?"
Tsaki yaja yafi ak'irga , yyinda yakudiri niyar bazai cewa mom komai ba gameda auren datakeso tamasa ,Kuma shima abban bazai Masa mgn ba ,inhar sun tursasa to zai amince amma duk wacce aka aura Masa wlh zata raina kanta agunsa...
Yo inbacin abin mom koni da kaina sai in bud'e campanin da gumina ba sai wani yabudeminba , yafad'a afili had'e da tashi ya wuce bath room...
Washe gari byn Abdallah yagama Shirin yyi break fast sannan yabar riyanatu na gyara Gurin ya nufi part din iyayansa Dan gaidasu.
Tab'e baki riyanatu tayi byn ya fita sbd ganin yadda yaketa cika Yana batsewa,amma ta lura yau Yana cikin damuwa,dan fuskar nan tasa murtuk take tamkar besan miye dariya ba...
apart d'in mom yafara zuwa ya gaida ita ,ta amsa cikin kulawa , sannan ta ce my son kayi hakuri pls kaji wlh zeenat tayi nadamar abinda ta maka Kuma anjima zatazo tabaka hakuri.ina umartarka daka nuna mata ka amince sbd yarinyar nan tana sonka ai yakamata ka Mata uziri sbd fa Kai take kishi ,shiyasa tayi hakan....amma mom Kuma sbd rashin hankali d wayo had'e da sakarci sai ta zargemu ni wlh banison.....ya isa haka kada kace komai..
Sannan mgnar auren da zaa maka yakake gani?"dan gsky banison wannan campanin yawuce ka....haba mom niwlh banison kina haka ko be budemunba inada kud'i kin sani,Abba ma haka zai iya bud'e mun can....ah ah my son wayace maka ana maida hannun kyauta ni na rigada na tsaba maka wacce zaka aura byn wata shidda ku rabu kaga baza a zargekaba da auri saki. Tunda mahaifinka yyi subutar bakiyace kanada aure be kamata Kuma aji ba haka bane gsky...
Shiru yyi Yana sauraronta " can yace nifa mom banida wani zab'i saidai daza a fasa auren harda na zeenat d'in to zanfi kowa farin ciki wlh...,,,,,
Hmmmm baza a fasaba kuwa nagaya maka mungama mgn da abbanka ko"
Tashi yyi hade da cewa to mom , yafad'a fuska bbu walwala... murmushi mom tayi tace na zauna nayi tunanin da wa Zan hadaka ?"sai na tuna da mai aikinka RIYANATU.....
Whattttttttt?" Mikike nufi mom?"
Zauna kaji Mana my son inmaka bayani sbd inada hujjojin yin haka zaifi"
Zama yyi had'e da tsareta d ido"ahankali tace kaga dai da farko iyayenta talakawa be Kuma ba nan garin sukeba ada ,amma yaxun sundawo da zama anan inaso kuyi AUREN WATA SHIDDA da ita akuma sirri nafiso dg mu iyayenka sai Kai d ita kawai zaku sani sai zeenat shima sbd kada ta tashi hankalintane.
Munyi mgn da dad naka gobe zai tura alh bukar yaga mamanta suyi mgn akan suna neman aurenta Nanda sati3 zuwa 4 zaayi auren.
In har sun amince to zasu siya ma ,mamanta gd subata jari ta Kuma saka amata binkice akanka kasan aure' dole Saida binkice in ma tana shakkun bada y'ar tata.
Saidai baaxa a fadi AUREN contract bane zaa dai nuna kana bukatar auren d wuri ita Kuma yarinyar Zan tsorata ta akan dole ta amince in iyayenta suka tambayi tana sonka , sannan Zan Mata alkawarin mai da ita boko sbd harira ta fad'a mun dg JSCE ta tsaya....
Shiru Abdallah yyi yanajin dogon sharhin mom harta Kai aya azancenta"
Tamkar zai fashe sbd bacin rai ,sbd ganin Wai kamarshi zaa tsorata wata can akan tace tana sonsa Wai ta auresa ,Kuma Wai duk arasama wadda zaa ce a aura Masa sai wannan vileger girl d'in k'aramar yarinya mittsss yaja tsaki afili....
Azabure mom tace nikakewa tsaki abdallah?"
Da sauri yace ah ah mom tunanin zuci nake kiyi hkri pls"
Shiru tayi tana mamakin halinsa, sannan ta ce yanxun kaje gun abbanka ka gaidashi sannan ka koma part naka ka turomun wannan yarinyar....
To"yafad'a atakaice, sannan ya fice dg parlourn.
Koda ya shige part d'in abban,samunsa yyi zai fito ya shirya da alama fita zaiyi,fadawa jikinsa yyi tamkar yaro yasaki kuka.,,,
Da sauri Abba yace yah Salam"
My son gayamun damuwarka kaji ?"
Ahankali yace gsky Abba Ni banson auren nan Dan ALLAH ku barni... ajiyar zuciya Abba yyi hade da cewa to shikenan tunda kafison in kunyata agaban babban mutum irin yallabai yadauki mahaifinka mak'aryaci Abdallah na fasa yimaka auren...bazanso sakaka adamuwaba" saidai matsalar mominka da k'yar zata....Abba na amince kayi hakuri Dan ALLAH insha ALLAH zankasance mai biyayya agareku.
Murmushi Abba yyi yace yauwa yaron Abba ko kaifa ,ka daure sbd nasan Kai jarimine insha ALLAH inaji ajikina akwai wani babban al'a mari mai kyau ko akasin haka da zai faru nan gaba , sannan wannan auren na sirrine bazayi shagaliba sbd gudun kada agane sai yanzun zakayi aure nafison aganka d matar ranar bikin bud'e campanin insha ALLAH sbd baniso mai girma president yaji lbarin bikin ,inhar sun amince iyayanta zasu baka ita,to da'a d'aura aure washe gari ta tare bbu wata bidia ko al'ada daza ayi.
Sannan apart naka dake gdn nan zaku zauna,ka fahimta?"
ak'agare Abdallah yace eh sbd yadda yakejin zafin maganar auren.... sannan yajanye jikinsa dg na Abba had'e da cewa to Abba sai kadawo, yafad'a had'e da saurin varin Gurin...
Azuciye ya isa part nasa,yasami riyanatu zaune kan carpet tana kallon indiyan firm a receiver"ke kije inji mom.....batamasan ya shigowa b.
Atsawace yace keee eeee!wawiyar inace?" anamiki mgn, atsorace ta juyo sukayi 4 eyes wata uwar harara ya aiko mata da ita had'e da Jan doguwar tsuka,yace kije momna kiranki , sannan kada ki koma yimun kallo a parlou"kinji ko bakijiba?" Yafad'a atsawace....
Jiki na kirma tace naji, had'e da saurin fita t nufi part d'in mom...
Zaune tasami mom itada aminiyar hjy ikilima wato mahaifiyar zeenat, sallama riyanatu tayi gabanta na mugun faduwa sbd tana mugun jin tsoron mom had'e da shakkarta.
Sama d qasa suka kalleta hjy ikilima ta tabe baki .sannan mom taja tsaki hade da hararan riyanatu dake gaidasu tace ki rik'e gaisuwarki.
Tuni mom ta Fara mgn kamar haka ,dalilin kiranki shine inason saki wani aiki mai hadari saidai zanmki GARGADI 2 na farko kiyi shiru kada ki fadawa kowa na biyu dole ki amince ko kuwa duniyar ta gagareki Zama....zaro ido riyanatu tayi cikinta yyi k'ara k'uuuuuuuuuuu tuni xufa tafara keto Mata.... murmushn samun nassara mom tayi sannan ta zayyane wa riyanatu k'udirinta akan son ta auri Abdallah Kuma AUREN WATA SHIDDA....
Cikin tsoro riyanatu tace Dan ALLAH hjy kirufamun asiri wlh tsoronsa nake ......rufemin baki ai na Masa mgn bbu abinda zai Miki sbd shi mgn Bata sha Masa kaiba saiki kiyaye kada kimasa kuskure akwai dalili shiyasa Zaki auresa inba hakaba ai ke ko darajar matar direbansa Baki kaiba.
daga k'arshe gobe zaa je gdnku gun ummanki neman aurenki inta amince ta fad'a musu suje gun iyayanki maza abasu aurenki.
Sannan inaso ki nunama ummnki kinason Abdallah Kuma soyayya kuke dashi....
Cikin tsoro riyanatu tace Amma Dan ALLAH kada kimun komai sannan da way shidda yyi zai sakeni?"
Harararta mom tayi tace eh bbu ragi bbu k'ari ,saiki tafi ko!kin wani kama kallonku d k'wala kwalan idanunki....
Jiki asanyaye Riyanatu ta fice ta na mamakin meke Shirin faruwa d rayuwarsu itada ummanta be?"
Tasan in bata amsaba to komai mom zata iya yimata sbd tunda taji maganarsu rannan ta yarda hjy batada Imani.
Da haka ta koma part d'in Abdallah,tasamu bayan nan,haka ta zauna tana tunani har 12 tayi,saiga wani yyi knock ta bud'e nan yasanar da ita shine zai rik'a koya Mata turanci .
Babu musu ta bisa alambun gdn yafara koyar da ita.
Cikin ikon ALLAH kafin su tashi riyanatu ta iya wasu abubuwa,shi kansa malamin yyi mamakin k'wak'walwarta....
Byn sun tashi dg islamiya ta koma gd ,duk jikinta asanyaye Fatima na lura da ita,harta tambayeta Amma sai tace bbu koma.
***********
Washe gari Gurin karfe 2:30pm su umma na zaune atsakar gd suna fira yyinda mutane na zuwa siyan abinci...wani yaro yashigo yace Wai ance ana son mgn da umman riyanatu inji wani mutum....
Da mamaki zuwaira tace to kace tana zuwa.
Byn fitar yaron ,umma tacewa mama zuwaira tayi hkri ita bazata b sbd batasan kowa agarinba.
Murmushi zuwaira tayi sannan ta saaka hijab ta fice waje.....tafi minti12 sannan ta dawo tana murmushi ta kalli umma tace kisaka hijab naki muje soro bara na shimfad'a ta barma bak'i mukayi sunxo mgn da kene akan dansu nason riyanatu....
Umma tace....
Share pls
BY
MMN FAREESA
[1/29, 8:28 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by
mmn fareesa
Wannan shafin nakune
Queen
Fatimatou
Mmn Bilkisu
Sury baby
Bilkisu Auwal
Zee hamis wada
Queen mimi
Inajindadin comments naku sosai love u wujiga wujiga👍🏻🥰🥰
p11
Umma tace anya kuwa da gaskene?"
Murmushi zuwaira tayi tace muje Dan ALLAH!ta fad'a had'e da daukar tabarma ta nufi soro....
Umma ma tasaka hijab tabi bayanta ranta fal da tunani"
sallama tayi had'e da Zama kusada zuwaira" byn gama gaisawa,alh bukar yyi gyaran murya had'e da cewa to nasandai zakuyi mamakin ganina a wannan lokaci,suna Alh Abubakar da'aki sani da alh buka .nasan kunsan ALH KABIR GIRMA ko?"suka d'aga Kai" sannan yacigaba da cewa ni amininsane yaturoni akan neman iziniku akan zaya turo a nema ma D'ansa auren y'ar ku,wato RIYANATU dake ma D'ansa aiki,wato ABDALLAH dg nan suka Fara soyayya d juna ....
Cikin mamaki umma tace oh D'an yau kenan dama ba aiki takemasa ba soyayya suke?"
Murmushi alh bukar yyi hade da cewa kunsan halin Yara insunason Abu to shine ai Abdallah ya matsa ayimusu aure saita cigaba da karatunta acan insha ALLAH,amma yanxun miye amsar ku?" Umma tayi ajiyar zuciya had'e da cewa da farko dai sai naji ta bakinta intana sonsa sannan muyi binkice akansa d iyayensa tukum saina turaku gun dangin mahaifinta dake k'auyen...
Tashi alh bukar yyi hade da yimusu godiya sannan ya ajiye musu rafa guda ta 1K ya fice Yana cewa ah ah su karb'a sbd jin umma na cewa yabar kud'insa...
byn fitar sa,su umma suka shiga cikin gd"mama zuwaira nata murmushi tace oh ikon ALLAH Ashe alkhairi ne ya maidoku garin nan,ai dama matar mutum kabarinsa ALLAH yasa hakan shiyafi alkhairi.
Umma tace ameen, Amma nifa gsky inajin tsoron ta auresa mufa talakawane gara dai ta auri talaka daidai mu. Kuma bamusan halinsaba....ah ah bintu addua yaka Mata kiyi, maganar hali Kuma gsky dukda ba Wai hudda nikedasu ba to Alh Kabir girma Yana mutunci sosai akwai temakon talakawa wlh ga yadda naji ,Kuma shi Abdallah bama nan yyi karatu ba ,bedade d dawowaba ,Amma inbaki yardaba bara nasaka harira dake hudd'a su dakuma salisu mak'ocinmu dake dreban gdn su Miki binkice akansu..
Ajiyar zuciya umma tayi tace ai bama wannan ba ,sai tazo naji abakinta tukum kinsan Dan yau ,kahaifesa baka haifi halinsaba.
Zuwaira tace hakane tana dariya , yyinda Fatima dake sauraronsu tanad'aki taita murmushi tana tuna yau zata tsokani Riyanatu....
*********
Zaune yake a lambun gdn kan resting cheir. gabansa center table ne da choke d cup akai da riyanatu ta aje Masa"
Idonsa alumshe yaje sai girgiza Kai yake,Yana jiran zuwan Hafiz sbd yakirasa akan yazo yanxun yanason ganinsa...
Yyi zurfi atunani yaji andafa kafad'arsa "da sauri yabude idanunsa dake jajir ya aza akan fuskar Hafiz"tamkar bayason mgn yace pls kazauna friend"
zama Hafiz yyi had'e da cewa lfy dai ko AK?"
cikin damuwa yasanar da shi maganar AUREN WATA SHIDDA da mom ke son tamasa Kuma Wai wannan vileger girl d'in ta zab'a Masa.....hhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhh...look mlm ba dariya nakiraka kamunba ,shawara zaka bani pls"cewar AK cikin jin haushin Hafiz daketa Masa dariyar.kallonsa Hafiz yyi ido cikin ido yace gsky kaji dad'i wlh... mittsss kaifa d'aniska ne ,Ina maka wani zance Kai kanamun wani"murmushi Hafiz yyi had'e da cewa hmmm to Wai miye abin damuwa anan ai gara RIYANATU akan zeenat gsky Ina maka murna sbd yarinyar ta had'u wlh 💯% inbacin daka rigani aida nike Shirin yin ta biyu da ita ni wlh dama tuni naga kunyi mugun marching da ita harfa kama na ga kunayi da ita,sbd.....STOP IT kanada matsala wlh kaxo kanamun surutan banza, bacin bashi na kiraka kamunba...wlh zaka jamata wlh ....
Sorry abokina Ni gsky banison kayi auren contract,amma kayi biyayya gasu Abba amma insha ALLAH wannan auren zai Zama alkhairi ,Kuma insha ALLAH baza ka auri zeenat ba.
Tsaki abdallah yaja had'e da cewa suduka bbu choice dina aciki kinsu .....hmmm haba mutumin kadafa ka kamu kazo kana mun y'ar murya nashawo maka kanta , Hafiz yafad'a cikin tsokana....wani purch Abdallah yakawo Masa yyi saurin kaucewa Yana dariya had'e da cewa k'ila mu angwance tare k'ila ma na rigaka sbd ni gsky bbu d,aga k'afa in my feedo ta shigo hannu na yadda nike amatse....tsaki abdallah yaja had'e da cewa banxa Dan akuya... murmushi Hafiz yyi had'e da cewa eh naji kaikuma me zaa kiraka sbd gara ni da Kai....kayimun shiru ga wannan yarinyar nan karma kaja ta kamun raini wlh na fasa bakinta yafad'a in a serious tone...
Riyanatu na k'arasowa,ta sunkuyar dakanta k'asa sannan tace yallabai ko akwai aikin da zanyi maka lokacin islamiya yakusa?"
inkin tanka Abdallah yatanka saima yarufe ido had'e jingina jikin sa d kujerar yamata banza.,,,
dagowa tayi ganin yashareta tace Yaya hafis Ina wuni?"
Murmushi Hafiz yyi yace lfy qlau ,Ashe kina islamiya?"
Eh tafad'a"atakaice.
Kallon AK hafis yyi hade da cewa friend kayi mgn pls kabarta tsaye "kada Kuma ta tafi tayi laifi..
Yakusan second 52 , sannan ya tsina fuska cikin husky voice ya dubeta had'e makamata harara sannan yace ban hanaki kirana da yallabai ba saikace kina gaban d'an sanda mittsss,Wai miyasa inbaki sani surutuba,bakijin dad'i?"
"Ahankali tace kayi hakuri lokaci na tafiya me zanyi?"
Banza yyi da ita"
Hafiy dake kallon su yace riyanatu kitafi abinki kinji...
Juyawa tayi had'e da tafiya.....RIYANNNNNNN cak ta tsaya sbd jin muryar Abdallah ta daki dodon kunnanta , had'e da mamakin jin yafad'i sunanta dukda yarage wasu haruffan aciki,Kuma yau ce ranar daya Fara Kiran sunanta.,sai Kuma taji sunan yyi mugun Mata dad'i amma Bata nuna ba.
Ahankali tace tadawo baya had'e da cewa gani,yadauki wasu second kafin yace ki had'a mun ruwan wanka,saiki tafi....
"To tace had'e da tafiya"
Byn tafiyita Hafiz yabugi kafad'ar Abdallah yace gsky mutumin kana lokaci fa wannan kasaita haka ,kumafa sunan da ka kirata dashi yyi daidai dama haka ake kiranta wlh RIYAN nice name.... Ya isa parrot Kanata zuba kamar ruwa na kirata ne sbd bazan iya kiran sunan har k'arsheba sbd yyimun tsawo sunan...
Murmushi Hafiz yyi had'e da girgiza Kai suka cigaba d fira wacce afirar Hafiz ne yafi mgn.,,,,,,
Riyanatu ce zaune gaban umma "
Umma tace dama Ashe ba aiki kikeba soyayya kuke da yaron nan dama?"
Wani mugun faduwa gaban riyanatu yyi ,cikin dauriya ta kak'aro murmushi ta sunkuyar dakanta k'asa..
Tunani take wato Ashe harma anzo neman auren kenan?"tunda gashi har umma na Mata maganar, lallai hjy abin tsoroce ita yanxun to yanxun daukar suna soyayya da Abdallah ake Mata wannan mai girman kan tsiyar d izza...kin yi shiru bakiyi mgn ba, iyayensa sun Aiko suna son abasu damar suje su nema Masa aurenki.
Kifad'amun gsky kina sonsa ko kuwa?" Cewar umma tana kallon riyanatu...
Shiru tayi tana mamaki da wannan tsaka mai wuya datake aciki"
Umma tace kinyi shiru ,kada kiji kunya kinji kifad'amun abinda ke ranki...
Ahankali tace...
Share pls
BY
MMN FAREESA
[2/1, 8:19 AM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
🌺AUREN WATA SHIDDA🌺
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by
mmn fareesa
Masumin mgn a pc ko agrps bbu reply kuyi hakuri pls &pls dakuma rashin jin posting d'ina inada uzuri....
p12
"Ahankali tace eh umma"ta fad'a tana murmushn dole had'e rufe fuskarta Wai taji kunya....
dariya umma tayi hade da cewa ALLAH yatabbatar Mana d alkhairi.sannan cike da jin kunya riyanatu ta tashi t fice..
Aranan ba'a kwanaba umma ta Kira Inna mariya tasanar da ita had'e da neman shawarar ta" takuma amince cikin farin ciki had'e da musu fatan alkhairi bbu bata lokaci umma ta bukaci Inna mariya ta sanar da baffa sule(k'anin baban riyanatu)zuwan bak'in yakuma fad'i yaushe zasu zo?"
sannan sukayi sallama akan duk yadda sukayi zata saka gali yakira su umma tamasu baya ni...
Zaune yake a cikin mota dawowarsa kenan dg wani park,kasancewar da kansa yyi driving bbu Wanda yabisa, ya d'ora kansa bisa sitiyarin na motor yyi zurfi atunani.... k'amshin turarenta da motsin bud'e motar datayi yasakashi dawowa tunaninsa"hiiii baby!
d'agowa yyi ransa bbu dad'i fuska a had'e yadubeta ya juya Kai , azuciyarsa yyi tsaki sbd ganin irin kayan dake jikinta... ahankali tace yakk?
lfy!ya amsa atakaice"haba baby duk kawani daure fuska bbu faraa kasan banason haka ko?"look zeet kinsan halina banason surutu da yawan mgn so pls ya isa"murmushi tayi tace hakane baby amma yakamata kaji meke tafe dani,kasan inasonka sosai am ma Kai ko irin zuwa fira guna bakason yi miyasa ?"cikin k'osawa yace hakan baya cikin tsarina"
Yanzun gsky yakamata kaje gdnmu ayi mgn asan da Kai dna kammala skul muyi AURE....ki sanar da su Mana ni ....haba Mana baby?"Kinga ki barni inji da damuwata mom ma AUREN WATA SHIDDA zatamun da time yacika narabu d matar na aureki shikenan?"yafad'a Yana kallonta da sexy eyes nasa.
Tasoyi Masa bore amma sbd yadda yatsaare ta ido dakuma cewar zai aureta sai tayi lak'os dukda dama tasan da maganar aurensa sbd mominta ta gayamata ,amma bataso riyanatu ce ba wadda za'ayi auren d ita" sbd batasan miyasa data ganta takejin faduwar gaba ba?"
sannan kyawun yarinyar na Bata tsoro.
cikin kissa tace amma dai bbu abinda zai shiga tsakanunku d ita in...keeeeeeeeee! mikike nufi?" banason hauka fa yafad'a atsawace.... murmushi tayi had'e da cewa yauwa baby har naji Dadi dakake nuna kinta... murmushn takaici yyi hade da cewa my zeenat Kenan ai Kisha kuruminki ke ce zabina...wani ihun murna tayi had'e da kokarin hugging nasa...kallon daya Aiko Mata dashi yasata dakatawa sbd yadda yyi mugun tsare gd,tsaki yaja had'e da ficewa dg motar yabarta ciki,Yana mamakin rashin wayonta tana classic lady amma harta yarda itace zabinnsa....
Part nasa ya wuce , parlour yasami riyanatu na turere parlourn,iya lab'b'ansa yyi sallama ,ita kuwa azatonta bayama sallama sbd girman kan sa,batasan budeymurya yyine ke be iyawa.
Ko kallensa batayiba tacigaba da aikinta.
Zama yyi kan kujera ya aza k'afa daya kan daya Yana wani Shan k'amshi"can yadubeta ak'ule hade da cewa keeeeeee! wace irin sokuwa ce Wai?" bakisan mutum yadawo kimasa sannu ko ki kamasa ruwa balle Kuma ki kaiga tambayar sa yana buk'atar wani Abu ke kin Fara wayewa ko?"
Shiru tayi had'e da mugun mamakinsa ,shin Wai shi wane irin mutum ne? in an kulasa yyimaka banza Inka k'yalesa shima laifine kenan"ko bakya jine?"
da sauri tace ah ah kayi hakuri naji bakayi...in ...um sal....what!mikikeson cewa?" Oh nagane kina nufin banyi sallama ba ko?" wato ni Zaki gayawa mgn ko kinunamun bansan darajan addininaba ko meye?" da sauri tace nifa ba haka nake nufi ba....dallah yimun shiru Kona fasa Miki Baki stupid kawai kinzo kina sani surutu mittsss yaja tsaki hade da cewa dallah kamun ruwa..."ahankali tace ALLAH yahuci xuciyarka"
Byn ta kawo ruwan ta zuba Masa had'e da mik'a Masa,tana tsugunne yashanye sannan ta d'auke cup d robar ,Bata kallesa tace zakayi wanka ne?"
Saida yadauki wasu mintina tukum sannan yace keeeee zonan!jikinta na rawa ta juyo had'e da kallonsa tace kayi hakuri intambayar ta maka zafi...Wai ba cewa nayi kizoba " cikin tsoro ta duk'a kusada k'afafunsa yyinda yyimata mugun kwarjini ta kasa kallonsa.
Cikin isa yace nasan mom tasanar dake aurenki dazata kikamun ko?"
To inaso kisani bawai son AUREN WATA SHIDDAn nikeba Zan Mata biyayya nekawai sbd haka ko byn anyi auren zanrabu dake ,shawara d'aya zanbaki shine kada ki yarda zuciyarki ta SONI sbd ni bazan taba SONKI ba "
Shiru tayi tana mamakin Wai mi mutumin nan yadauki kansane ?"itafa gsky tagaji da wannan wulakancin nasa, sai kace kud'i haukane"shibaisan wannan abun dayake Mata ba mugun tsanarsa takeji,cikin dakiya tace hmmm BOTH kenan ai inkmayi tunanin ni riyanatu zansoka kayi kuskure sbd bazan tab'a son mutum irinkaba wlh"....zaro ido yyi sbd mugun mamaki da maganarta tabashi Amma be nuna mamakinba cikin daurewar fuska yace ke ni Zaki gayama mgn sbd kin samu guri ko?" to bari kiji zanyi pernishment naki"ahankali tace pls sorry both nafad'a maka gasky tane... shout up!ok no zki nunawa ma kin waye kin Fara jin English ko to as from today kada ki koma kirana da both inba Zaki iya cewa Abdallah ba ki bari "stupid girl kawai "inkin gadama ki had'a mun ruwan wanka and last ki fitomin da k'ananun kaya sbd gulma shine d'azun da safe kika fitomin da manyan kaya ko sbd kin rainani....amma ai sune al'adarka ko?"
bansaniba Ina ruwanki to ma!naje nak'i Al adar"
girgiza Kai tayi had'e da nufar bed room nasa tabarsa aparlou.
Batafi 6 minit ba ta dawo....turus tayi had'e da jin faduwar gaba sbd 4 eyes dasukayi da mom"
jiki n rawa ta duk'a had'e da cewa hjy Ina wuni?"
Lfy" mom ta amsa atakaice tana Yan Harare Harare...
Cikin isa had'e da bada order tace ke yau bazaki islamiya ba ,kitsaya ki kularmun da yaro anguwa zanje, tafad'a had'e da gallawa riyanatu harara"jikinta na kirma tace to hjy.
Tsaki mom tayi ta dubi Abdallah had'e da cewa sai nadawo my son ka kularmun da kanka kaji"
Murmushi yyi yace insha ALLAH mom, ALLAH yatsare.
"Tace Amin had'e da ficewa"
Riyanatu dake zaune cike da jin haushinsu dg shi har mom d'in sbd hanata zuwa islamiya da akayi ,tunani take wai akan wannan k'aton saikace wani yaro ace ta wani kula dashi ,shiko kunya bayaji ace komai sai an Masa toda basuda kudinfa?"
K'arar rufe kofar bed room d'in yasa ta gane yabar parlourn" tsaki taja afili tace ALLAH ka kamun k'arshen matsalar nan....
Byn minti 15 tashiga ciki sbd ta fito Masa da kayansa.
Koda ta duba wardrobe nasa,k'ananun kaya ta fito Masa da su ,jeans dark blue da red d'in t shirt ta aje gefen gado, sannan ta fice jin Yana kokarin fitowa.
Komawa tayi a parlou ta zauna ta Fara kuka sbd bacin rai da tunanin wannan aure da zaa lakaba Mata watanni kad'an amai da ita k'aramar zawara...zaro ido tayi sbd wani tunani datayi,afili tace yah Salam insha ALLAH bbu abinda zai ahiga taakanunmu "to Wai ni miyasa ma na amince wai?"
Share hawanta tayi sbd jin zai bud'e parlourn.
Wani fitinan nan kamshi ketashi ajikinsa ,Saida ta lumshe ido"ko inda take be kallaba ya hakimce kan kujera.
Koda ta ga haka dining area ta nufa ta kwaso mai takawo gabansa tayi serving nasa, had'e da cewa kaci abinci pls"
Murmushi ya kuce Masa sbd ganin tana wani yin mgn cikin rarrashi wato taji maganar mom kenan.
Bbu musu yadan ci bbu laifi ,ta zuba Masa ruwa d drink yasha...
Byn ya idar ,yajawo laptop Yana dubawa can Kuma taga yashige bed room Jim kad'an yafito da pen d katuwar paper yafara Zane cikin kwarewa....sai satar kallon sa take "cikin 30 minit ya ajiye yafice zuwa masjid sallar la'asar.
Tashi tayi cikin sand'a ta duba zanen datayi,zaro ido tayi sbd ganin yadda ya Zane mutum sak tamkar hoto da alama photo ne ya kalla yyi zanen"
Ajiye tayi tana mamakin kwarewarsa azane"
Sannan taje tayi Sallah itama"
Sadda ta dawo har yadawo yadan kwanta kan 3 seeter"yatsina fuska yyi hade da cewa keeeeeee zanyi bacci bansan yawan motsi sbd dakinyi sai naji.
Cikin mamakin isarsa tace kana nufin da Raina bazanyi motsiba?"
"bansaniba"
Yafad'a had'e da gyara kwanciyarsa yarufe ido.
Sunkai kusan 35 minit , sannan cikin sand'a ta tashi ahankali zata fice..keeeeeeee! yafad'a cikin husky voice d'in sa,jikinta na kirma ta tsaya cak sbd batasan Yana kallonta ta k'asan ido"
Azuciyarta tace oh ni nabani d Mr arrogant din nàn....zonan nace" muryarsa ta katse Mata tunani.
Gabanta na faduwa ta je nesa dashi had'e da cewa gani!
Dagowa yyi ya bankomata harara sannan yace dama kula da ni mom tace kiyi ko kuwa sakani surutu kisamin ciwon Kai?
Girgiza Kai tayi had'e da cewa kayi h...short up your mouth stupit bacemun da gani...sum sum ta wuce ta Sami guri ta zauna.
Kwanciya yyi hade komawa bacci"
Be farkaba sai 6:21pm da sauri ya wuce ciki yyi alwarlal magrib yafito yadubeta cikin yatsina fuska yace Zaki iya tafiya gd" bejira amsarta ba yafice.
Tabe baki tayi had'e da gyara hijab nata ta dauki Jakarta ,ta fito parking space tasamu ya'u direba na alwalla (shike mai da ita gd kullum) yace ta jira yyi Sallah.
Byn ya ya'u direba yadawo yasameta inda yabarta wato bakin get , sannan suka wuce gd.
Bayan kwana2...
Share pls
BY
MMN FAREESA
[2/3, 5:52 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by
Mmn fareesa
p13
*Bayan kwana2*
Abubuwa sun faru inda Inna mariya ta sanar da baffa sule k'anin baban riyanatu zuwan bak'in yakuma yi murna sosai sbd jin wannan magana, yasan insha ALLAH barinsu garinsu alkhairi ne"
hakan yasa yacewa mariya duk ranar dazasu zo suxo yyi .
bbu musu inna mariya tasanar da umma komai,ita Kuma ta sanar da Alh bukar sbd yazo ranar da umma sukayi waya d Inna mariya har take sanar Mata gali na cikin damuwa sbd jin labarin auren riyanatu Wai sonta yake Amma be fad'a ba tuni."
Cikin jin tausayinsa umma tace oh ikon ALLAH !gsky banji dad'i ba , ALLAH yabasa wacce ta fita, k'ila ita ba alkhairi bace agunsa.. inna mariya tace Amin sukayi sallama.,,,
"Gefe guda Kuma riyanatu bbu laifi tana gane turancin sosai ,sbd hakan teachern nata yake had'a Mata da wasu abubuwan"
Sannan yasanar da Abdallah tunda wannan week d'in za'a koma skul kawai yasaka ta zaifi"shikuwa yace saiya duba.
Yyinda ita Fatima nakokarin ganin riyanatu ta xama classic lady itama,hakan yasa ana Bata albashinta sukaje bortique ta zabo Mata k'ananun kaya masu saukin siya "bakuma masu fidar da tsiraiciba"
Had'e da kayan kwaliya tuni riyanatu ta shiga sahu itama lolx..🤣
***********
Yau yakama Sunday akuma yau da marece Fatima zata koma skul"
Tun safe riyanatu tayi shirinta bbu k'arya,dukda ba tasoba sbd gudun Abdallah ya yarfata to Amma tilas Fatima ta Mata sbd ita azaton Fatima kwalliyar zata burge Abdallah hakan yasa da ita sukayi kwalliyar,hmmm duk Wanda yasanta inba farin sani ka mataba to bazaka ganeta.
Sanye take da gownt maroon da veil bak'i tayi rolling, ga takalmi bak'i flat tasaka da Yar hand bag , yyinda lips d'in ta sukasha lip stick maroon "sannan Fatima ta fesheta da body sprays.
Fuska bbu walwala ta fito dg daki sbd tafiyar Fatima skul tasan Kuma sadda zata dawo dg gun aiki ta koma skul ga wannane kwalliyar,,ita tsoronta ma kada mom ta gani ta Mata wani zato....kin fito ne ,cewar umma dake tasbihi azuciyarta sbd ganin yadda yar tata tayi kyau.
"Ahankali tace eh umma bara na wuce "umma tace ALLAH yatsare"amma gsky in an tsaida mgn ,to zakibar aikin sbd be daceba , amatsayinki na hausa Fulani ,kikasance me kunya da Kuma tsare mutuncinki .
Insha ALLAH umma nima nafison na Dena ,ta fad'a had'e da ficewa dg gdn....
"Kamar yadda ta Saba haka ta gyare ko Ina "sannan ta had'a Masa ruwan wanka kafin ta fito a parlou tayi jiran fitowarsa .
Shiru tayi tana tunanin kada Abdallah yyi zaton sbd taja hankalinsa tayi kwalli haka !Kai kodai ta gogene...salamu alaikum, sallamar Hafiz ta katse Mata tunani... murmushi tayi had'e da amsawa suka gaisa, sannan tace oh Yaya hafis kwana2 nabar ganinka"y'ar dariya yyi yace wlh RIYAN kinsan bikina yakusa befi 10 days ba shiyasa naje Kuma kano sbd ammi na anmata transfer a hospital tadawo anan garin da aiki ,jiya muka sauka,shine nazo gun ogan naki nakawo gaisuwa sbd jiya naga 2miss call nasa,nakira be d'agaba nasan fushi yyi.tabe Baki riyanatu tayi had'e da cewa to ALLAH yasa alkhairi"
Yyi saurin cewa amin,Zama yyi Yana murmushi sbd ganin kyawun datayi har cikin ransa yanama abokinsa fatan mallakarta har abada."
Ahankali tace to a Ina amaryar tamu takene?"murmushi yyi yace y'ar nan garince ai,Kuma nan zamu zauna duk fg Ni har ammina aiki yakamu nan garin. "ajiyar zuciya tayi had'e da cewa to ai yanxun ka Zama Dan gari ai.
Kofar bed room d'in yakalla sannan yace hakane,amma zakije bikina ko ,ma'ana kiyi attending d'in duk event na bikin?"
Kafin tayi mgn Abdallah ya murd'a kofar yashigo parlourn...tuni k'amshinsa ya mamaye parlourn"fuska murtuk ya gallawa hafis harara had'e da cewa parrot kazo ka cikawa mutane parlour da mgn " yafad'a had'e da Zama gefen hafis dake dariya"
Ahankali tace barka da fitowa!
dagowa yyi sukayi 4eyes...k'uri yyimata sbd son gano shin itace ko ba ita bace sbd yadda tayi kyau na ban mamaki...yanxun zakayi break ne?"muryarta ta katse masa tunani,saurin barin kalleta yyi cike d basarwa ,yawani yamutsa fuska tamkar yaga abin k'ii yace eh akan labb'ansa...
Hafis da tunda yaga Abdallah yad'ago zai kalleta yakafesa d ido... murmushi kawai yake mai sauti,"ahankali yace AK dakai fa take yakamata kadawo hayyacinka... mittsss Abdallah ya ja doguwar tsuka had'e da cewa dallah mlm miye haka?"kamar ya nadawo hayyavina ,daba a hayyacina nakeba ko me??""
nidai bance hakaba maida wukar...cewar Hafiz Yana dariya.
Yyinda riyanatu ke saurarensu Amma Bata kallonsu.
Keeeee! Kije ki kamun break kinyiwa mutane wani zaune sai kace kina gaban sa'anninki.. mitttsss yaja tsaki hade da makawa Hafiz harara ganin zaiyi mgn.
Ahankali ta tashi ta fice"
Hafiz yace haba mutumin kana yadda kakeso wlh wannan iko haka ai kabari abiya sadakin ko, sannan da alama wannan kwalliyar tata ,tatafi d imaninka....stop it !inkasan wannan surutun yakawoka guna zaka iya tafiya "wato namalura sokake da gske na auri wannan yarinyar ko?"
Hmmm friend kenan abar maganar kawai,dama naga Miss call naka jiya ,nakira kak'i dagawa sorry kasan jiya muka dawo tare d ammi bana kusa da wayar , sannan my feedo ta dameni da rigima tanason kuje kuga k'awayenta abasu abinda zaa basu ,kasan in tanamun wannan rigimar wlh jinake tamkar nacika aiki kaima ka gane?"yafad'a Yana daga gira had'e da murmushi,tsaki abdallah yaja had'e da cewa aikin banza jarababbe ai garadai da ammi zata maka aure wlh, sannan batun ganin k'awayenta zamu iya zuwa Amma kasan banason surutu da hayaniya Mata 2 sun isa muyi mgn da su.... murmushi Hafiz yyi had'e da cewa relax Mana ai nafad'a musu anbadakai😂 dud da nasan abokin nawa da farin jini dole wata ta k'yasa, shiyasa nafison kuje da babynka RIYAN kawai "itama nafad'a Mata tare zuje takuma amince....
Iya k'uluwa Abdallah ya k'ulu da iskancin da Hafiz ke Masa"murmushn takaici yyi Yana kokarin mgn... riyanatu tayi sallama had'e da ajiye musu tray din a gabansu "
Kok'arin had'ama Abdallah tea takeyi ,yyi saurin dakatar da ita ,cikin mugun tsare gd yace ke wakikayiwa kwalliya?"
Mamaki sosae tayi da tambayar sa, azuciyarta tace zanyi maganinka kuwa....
"Ko bakya jine?"
da sauri tace saurayina nayiwa!Wanda in Zan aura in mun rabu!
atsawace yace keee nikike gayawa saurayinki?"hhhhhhh yyi dariyar rainin hankalin sannan yadubeta off & down yace ai Ni banga wani Abu ajikinki da wani zai gani har ya burgesaba and last nakoma Miki mgn ko tambaya kina bani amsa agadarance Zan nunamiki ainahin calour d'ina....
Bata ce komai ba "tea din ta mik'a Masa hade plate datayi serving nasa , sannan ta fice dg parlourn Dan tajira awaje su gama.
Hafiz ya girgiza Kai beyi mgn ba,saidai yasha alwashin duk ranar da Abdallah yakamu dason riyanatu bazai taimakesa akan yashawo kantaba Kuma zai gayamasa managar dayake so son ransa...
#######
Abdallah sunje da sauran friends nasu sunga k'awayen fiddausi(feedo)sun basu abinda suka bukata ,acewar Abdallah ai in suntaya akan abinda suka bukata sunyi k'aranta ,da kud'insa yabasu.
Yyinda duk yawancin Yan matan sun rude da ganin Abdallah duk da sun lura yanada Shan k'amshi had'e da izzah"
Shire Shire kawai ake duka b'angaren 2 Dana Abdallah Dana Hafiz, yyinda Abdallah iyayensa sun je kauye antsaida mgn akan Nanda sati3 za'ayi bikin, sannan riyanatu umma tace ta Dena aiki yau kwanta 3 rabon ta da gdn,mom ta tura harira taji ko lfy"
Sai umma tace lfy lau ta Dena ne in ALLAH yasa tazama matarsa ta Masa komai..
Tabe baki mom tayi dataji bayanin umma gun harira, azuciyarta tace hmmm danbakisan auren yarjejeniya bane shiyasa....
Ayau yakama laraba Kuma yau ake arebiant night nasu hafis,ga Abdallah ne babban abokin ango , sannan Hafiz yace inhar bada RIYAN zashiba to baya bukatar sa ,da farko yyi fushi yace eh bazashiba tunda Saida ita.
amma dayayi tunanin yadda yakeda Hafiz saiyaji bazai iyaba gashi besan gdnsu RIYAN ba.
Wata arebiant gown ce me masifar kyau da tsada yasiya yakira ya'u direba, kasancewar yasan gdn sbd ganin Yana maida ita gd.
Yabasa yace yabata ,Kuma yasanar da ita anjima Gurin 5:00 pm zaizo ta shirya tasaka wannan rigai...,,,
Zaune take tana tunanin wannan k'addararran aure da za'amata" umma ta shigo dakin had'e da kallon ta tace kije soro kinada bak'o Abdallah ya aikosa.....
"Wani mugun faduwa gaban ta yyi sbd jin ankira Abdallah"
Cike da mamakin Wai ya aiko wani ta fice zuwa soro.
byn sun gaisa da ya'u direba ,ya mik'o Mata ledar had'e da sanar da ita abinda Abdallah yace....
Cikin k'arfin hali tace to shikenan, sannan sukayi sallama.
Tunani take to Ina zasu insun saka kayan be?" Itafa gsky tanajin tsoro k...har bakon yatafi?" cewar umma dake dubanta.
Murmushi ta k'akaro had'e da cewa eh wlh Wai kayane ya aiko zaizo da karfe5 nasaka zamuje anguwa...
Umma tace to ALLAH yakawosa lfy kidai kula da kanki dukda ansa muku Rana ni banson yawan nan bbu aure atsakani...
da misalin karfe 4:30 riyanatu ta gama Shirin ta ,sbd gudun masifar Abdallah kada yazo bata shiryaba.
Masha ALLAH tayi masifar kyau tamkar balarabiyar abinka da bafulatana."
Sai kamshi ketashi ajikinta,byn ta gama shiryawa ta zauna jiran zuwan sa...
Batafi minti12 ba da Zama yaro yashigo da sallama Wai wasu masu motoci sunce RIYAN tazo...
Tana dg cikin daki ta juyo...umma ta k'walo Mata Kira had'e da cewa ta fito.
mama zuwaira ta dubeta tace Masha ALLAH y'ata kinyi kyau"toshi sirikin namu bazai shigo yagaidamuba"
Cikin kak'aro murmushi tace uhmmm mama kunyafa yakeji"umma tace Ni kaina bana ma son yazo wlh... murmushi mama zuwaira ta yi tace oh bintu kunyarku ta Fulani na nan ajininki.
Kallon su riyanatu tayi had'e da cewa bara naje naji ina zamuje ne Wai.
To sukace sannan ta fice......
Yawan comments yawan typing 😎😎
Share pls
BY
MMN FAREESA
[2/3, 5:53 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by
mmn fareesa
Congratulations mmn sultan Ina taya ki murnar kamla littafinki(SON ZUCIYA)ga Kuma wani sabon salon kin fito da shi a Y'AR SADAKA... ALLAH yasa kifara asaa...
Not edited
p14
Abdallah zaune acikin mota gdn baya Yana hangen gdnsu RIYAN konace gdn mama zuwaira mai abinci.
Kallon gdn yake cikeda tausayi, azuciyarsa yace oh gsky yarinyar nan basudashi ,Amma ace kamarni ace surukaina na wannan gdn miye anfanin samuna?" Dukda auren wucin gadi zamuyi da time yacika narabu d ita"
Amma zanga Ibrahim (amintaccen yaronsa) yasiya musu gd su koma.....hango RIYAN da yyi cikin arebiant gown tamkar balarabiyar ko shuwa Arab..lolx.. yakatse Masa tunanin sa.... had'e rai yyi tamkar besan miye dariya ba,ganin cikin guards nasa wani zai bud'e Mata motar"
Sallama tayi , jikinta na b'ari cike da shakkarsa sbd ganin yadda ya had'e rai ,ta tsaya Bata shiga ba"tace ina wuni?"lfy"ya amsa atakaice"sunkai kusan 2 minit tukum yace inbaki shirya tafiyarba zaki iya komawa gd kin wani yimun tsaye akai..."ahankali tace kayi hakuri na shirya ,amma dan ALLAH Ina zamuje ne?"inaso in sanar da umma tukum.
Harararta yyi yace bansaniba?"mekika d'aukeni be Wai?"ok Zan saidake neko"
Fuska bbu walwala itama tace hmm Ni bahaka nake nufiba !inason sanine dannafad'a agd"be kalleta ba ,yawani yamutsa fuska sannan yace gun event din Hafiz sannan ki sanar da ita cikin 2 minit inkika .wuce haka zamu tafi.,,,
"batace komaiba ta juya zuwa gd"
Batakai 2 minit dinba ta fito ta nufi motar gabanta na faduwa.
Bismillah tayi had'e da shigewa ta takure gu d'aya, sannan ta saci kallonsa sanye yake da jallabiya bak'a me gajeren hannu"bbu hula akansa dayasha gyara sai salk'i yake ,yawani lumshe ido,ya kwantar d jikinsa akan kujera.
Cikin sweet voice d'in sa yace kallon ya isa haka yau kika Fara ganinane?"cikin daburcewa ta d'auke kanta had'e da maidasa kan titi tana kalle kalle...
Babu Wanda yasake mgn acikinsu har suka iso hole d'in da zaa gudanar da partyn atime din anfara Kiran magrib "suna parking ,yadube ta cikin bada order yace ke kijira nayo Sallah tukum sannan ki fito sbd ko kinfito bakison kowaba,raba ido zakiyitayi ,dama gaki bak'auya.... yafad'a had'e da ficewa yarufe motar.
Cikin jin haushin maganar sa tace ba komai indai wulakanci abin yine"
Koda AK yafita dg motar y'an matan dake Gurin sukayi Masa k'uri da ido(kasancewar baa Fara ba sbd ba duk'a suka isoba ko angon be isoba sbd duk'a yanzun akafara magrib) sun yaba shigarsa ,kowace najin inama inama.
Ak bedawoba Saida yadauki kusan 20 minit tukum, sannan yadawo Yana wani Shan k'amshi yabude motar beyi mgn ba ,wayarsa tayi ringing , d'agawa yyi sbd ganin angone Hafiz, murmushi yyi had'e da cewa ango ango!yotun yaushe muke anan ?"ku muke jira sbd kasan African time baya cikin tsarina ko?"ohon maka in banzo da itaba so what?"
Riyanatu kuwa Tasha alwashin muddin bece ta fito ba to bazata fitoba ,zata nuna Masa itama mace ce me daraja..
Shikuwa yacika yyi fam da rainin wayonta sbd ai tunda yabude tasan Yana nufin ta fito shine zata sharesa Dan wulakanci...
Sunkai kusan,6 minit bbu Wanda yabar gun bbu Wanda yyi mgn acikin shi d ita.ak'ule yaduk'a had'e da finciko hannunta.....wani electrical shock sukaji dg shi har it's sbd wannan karon ne farkon da jikinsu ya had'u"cikin jin haushin sa tace mlm sakeni "miye anfanin hakan?"bansaniba !nixaki jawa aji?"haba yarinya ke k'aramar kwaroce wlh yafad'a Yana murmushi Wanda gaba d'aya mutanen dake Gurin tsaye suna jiran isowar ango d amarya suka sahagala d kallon su sbd ganin mugun facewar dasukayi da juna, sannan murmushn da Abdallah yyi azatonsu na sone, yyinda ita Kuma ta galla Masa harara akaro na farko daya kamata k'iri k'iri ta hararesa,yanuna kansa waishi ta d'aga Kai alamar eh"
Kwafa yyi hade da sakin murmushn mugunta yace Zaki sani yarinya"
Ajiyar zuciya Hafiz yyi da ke kallonsu Yana cikin mota kasancewar yanzun suka iso Gurin idonsa ya haskomasa su..
Murmushi yyi yakama hannun feedo suka fito....Masha ALLAH sunyi kyau tamkar ka sace su ka gudu.
Tafi aka hau yi sbd ganin couples d'in,tuni AK dasuke tsaye tamkar suna firan soyayya yaja RIYAN suka nufi gunsu.
Murmushi RIYAN tayi had'e da cewa Masha ALLAH kunyi kyau"Hafiz yyi dariya had'e da cewa aibamu kaikuba sainaga kunyi tamkar Zara d wata... harara AK ya galla Masa had'e da cewa kana ango kana zuba surutu gsky feedo kiyi Masa fad'a ya canza, yafad'a Yana kallon amarya "
Murmushi tayi batayi mgn ba, sannan suka jera suka Fara tafiya domin shiga holl d'in"yyinda d RIYAN da Abdallah ke bayansu.....
Tuni MC yasaki kid'a guri yarin cabe ,ango da amarya anata musu pics da Kuma video har suka zauna , yyinda wakokin larabawane ke tashi agurin duk y'an matan sun saka jallabiya maza ma jallabiya...
Byn sun zauna RIYAN ta fincike hannunta dg na Abdallah sbd yadda yyi Mata mugun ruk'o na mugunta"har hannunta yyi ja sbd matsa....
Kallonta yyi ido cikin ido yace kin rai naniko?"turo baki tayi had'e da cewa to Ni mai nayine?"murmushn takaici yyi... adedenan mai photo yadaukesu basu saniba.
Sannan yace laifi 2 kenan kin harareni kin turamun Baki"
To kayi hakuri Dan ALLAH ,amma ai...amma what?" Kimayimun shiru ko ki karawa kanki laifi,baki na zaton yanxun kinbar yimun aikiba ko?"
To ai zaa d'aura auren yarjejeniya ,Zaki gane kuranki....haba Mana friend wannan soyewa haka duba ka gani kunyi kyau ,cewar Hafiz Yana Masa rada hade d nuna Masa pic nasu
shida riyanatu.kasancewar nan take aka wanke photon.
Cikin b'acin rai Abdallah yyi kok'arin karban pic din Amma Hafiz yahana"Yana dariya ya juya gun amaryar sa....
Tab'e baki riyanatu tayi had'e da kallon gefensu batayi mgn ,saidai ta lura duk mutanan Gurin idansu na gunsu itada Abdallah hakan yasa tayi bala'in kama kanta.
Nan aka Fara rarrraba irin cimakar da larabawa keyi ,itadai riyanatu bata ci komaiba gudun kada mutumin nata yace tayi kauyanci...
Dubansa tayi had'e da cewa Dan ALLAH kasaka amaidani gd isha'i tayi harta wuce ko magrib banyiba"
Banxa yyi Mata"
Dagowa tayi da nufin tasake Masa mgn,sukayi 4 eyes d zeenat ta nufosu a haukace ,jikinta Tasha wasu matsiyatan English wears dasuka fito Mata da suran jiki.
Wani mugun faduwa gaban riyanatu yyi had'e da jin Yana dukan tara Tara.
Saidai Bata nuna wata alamar ta tsorata ba ,ganin zeenat ta kusa xuwa gab dasu yasa ta Kai hannunta cikin na Abdallah, sbd tabata haushi....saurin juyowa yyi da nufin yamata masifa , idanunsa suka hasko Masa Zeenat.
Azabure ta......
Share pls
BY
MMN FAREESA
[2/4, 1:42 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by
mmn fareesa
Dedicate to all my fans🥰🥰
Ina mik'a godiya ta ga d'inbin masoya wannan novel ,kunyi ruwan comments a last page👍🏻❤
Wannan shafin nakune y'an team din mom😂🤣🤣
p15
..... Azabure ta kaiwa riyanatu cafka tana huci had'e da cewa Muna fuka algunguma kasheki zanyi! k'uri da ido Abdallah yyi Mata yaga iya gusunta ga hannun riyanatu cikin nasa... ganin tana kokarin shak'e wuyan riyanatu yyi saurin fisgo riyanatu da k'arfi ta fad'o jikinsa tasaki ka'ra tuni idanuwan mutane suka dawo kansu,tuni Hafiz yamike tsaye... adedenan zeenat cikin b'acin rai tasake kaiwa riyanatu Punch Abdallah yatare had'e da sinketa da wani gigitaccan Mari Yana huci had'e da nunata da yatsa yature riyanatu dg jikinsa..
Hafiz yyi saurin rirrik'esa Yana tausarsa sbd ganin ransa yab'aci komai zai iya faruwa,yyinda riyanatu ta buya abayansa"
Cikin kuka zeenat ta ce nagode Abdallah sbd wannan banzar ka mareni ,kuna nan kuna cin amanata ,wato har kasaki jiki da ita haka ,inaga ka aureta !to wlh bazaka auretaba zanje na fadawa mom.dole ka rabu da wannan matsiyac.... keeeeeee! Shout up Abdallah ya fad'a cikin hayayyako sannan yace dakikiya !mahaukaciya !inkin cika y'ar halak ki fita arayuwarta....be jira amsarta ba ya finciki hannun riyanatu suka fito dg hol d'in, tuni guard's d'insa suka bud'e musu mota sbd ganin sa azafafe,nan suka bar Gurin.
Acikin hole d'in kuwa sai hayaniya ke tashi da suruttai da yawa nata yiwa zeenat dariya da irin tozarcin da Abdallah yyi Mata suna cewa ALLAH ya k'ara da ya tsink'ata aiyafi dacewa da wadda yazo...
Cike da jin kunya had'e da k'unar rai, zeenat tabar gurin"
Hafiz kuwa girgiza Kai yyi cike da tausayin abokin nasa yace ALLAH shi kyauta.,,,,,,
********
Kuka kawai Riyanatu ke yi,tana danasanin yadda da wannan aure"gashi anata ci Mata mutunci harda cewa za'a kasheta.... dallah malama rufemin baki ,matsora ciyar banza miyasa kika nuna kinajin tsoronta?"Koda k'wanji kuka gwada da ita me zata iya yimki?" Mittsss yaja tsaki hade da rufe idonsa...
Shiru riyanatu tayi tana tunanin magan ganunsa "tabbas bazata sake nunawa zeenat tsoroba tunda ta lura ba son zeenat d'in yakeba mom ce ta tura mishi ita,Kuma tana k'yaleta ne sbd masifar mom da Abdallah...inbaza ki fitaba mumutafi kin yi wani shiru kina tunani" cewar Abdallah yana yatsina fuska....da sauri ta yi ajiyar zuciya had'e da cewa dakai da ita duk banyafe muku ba ,tayi saurin fita dg motar sbd sauri harta mance pos d'in ta.
Cike da mamakin ta Abdallah yace afili lallai yarinyar nan kin gama rainani wlh ,zankuwa yimiki mugunta son Raina saikiji dadin cewa Baki yafeba...
#########
b'angaren zeenat kuwa cikin bak'in ciki ta isa gd.ko parking batayi daidai ba ,ta fice ta shiga parlourn mominta hjy ikilima tana kuka mai sauti...afirgice hjy ikilima ta mik'e tayo kanta had'e da rungume ta,tana cewa lfy auta na ? wanene yabata Miki rai ?"shima nasa yab'aci... ABDALLAH Mana !ta fad'a cikin kuka.
Hjy ikilima tace hmmm narasa miyasa kika mak'alewa matsiyacin yaron nan?"shin dolene kibarsu Mana! dashi da hjy hafsatu wlh zasu gane banida mutunci.....Wai momy daga fa naje gdnsu nemansa sai mom tacemun Yana Gurin party na hafis friend d'in sa,tace naje can nabisa tayima zaton yasanar da ni,nace ah ah,saitamun kwatance.
naje nasameshi da y'ar iskar yarinyar nan.....ta sanar da ita komai....
Whattttttttt?" kina nufin sbd ita yamareki shi Dan iska to wlh yadobo ruwan dafa kansa saina dauki mummunan mataki akansa sbd duk Wanda yaci tuwo Dani miya yasha ,Kuma kema sai kinje da bakinki kin gaya Masa mgn komai Daren dadewa ai hafsatu shashasha ce "iza mai kantu ruwa Zan Mata wlh ,kadama ki sake ki nuna Mata abinda yafaru,kinajina?"
Cikin jin dad'i zeenat tace to momi.,,,,,,,,
🍁🍁🍁🍁
Masha ALLAH anyi dinner d'in Hafiz lfy inda uban gayyar yaje Amma banda riyanatu"Hafiz kuwa beji dad'i ba..
Washe gari aka d'aura auren sa da fiddausi Ahmed.... Abdallah ya wanku tamkar shine angon,haka akayi hidima lfy akagama lfy , amarya ta tare ad'akinta sai muce ALLAH yabada zaman lfy......
Kamar yadda Abdallah yyi alkawari azuciyarsa zai siyawa su riyanatu gd.cikin ikon ALLAH yacika "komai anxuba aciki d'aki,2 ne sai sitting room d kicin bbu laifi komai yyi daidai mai rufin asiri , sannan yaje da ya'u direba gdnsu RIYAN,sai akayi rashin saa da umma da riyanatu basanan suna wajen sunan k'anwar zuwaira,Kuma atime d'in zuwaira ta shirya itama zata tafi can,ta tsayane sbd masu siyan abinci ,shine tace su umma suyi gaba.
Cikin mutunci d girmamawa suka gaisa da Abdallah sannan ya bata takardar gd yakuma sanar da ita gobe ya'u direba zaizo yakaisu riyanatu gdn,nan zuwaira tayi ta Masa godiya da saka Masa albarka....
Lokacin da su umma sukaji labari tayi murna da godiya ta kumaji dadin zuwansa Bata nan sbd ita Wai kunya. Riyanatu ma taji dad'i sosai saidai fargabanta Yaya umma da dangin mahaifinta zasuji insunji bayan wata shidda Abdallah yasaketa inya aureta?"""
Zaune mom take tana tunanin maganar dasukayi da hjy ikilima jiya... Abdallah ya shigo ya aza kansa akan cinyarta yana wani shagwabe fuska... murmushi tayi tace oh my son me Kuma yafaru ne?"
Kallonta yyi yace gsky mom ni gyaran da akayi bemunba kinsan ba d'aki d'aya zamu zauna da itaba gsky"
Yo dama ai dakinta daban na Gefen naka ko?" Ok mom"
yauwa my son abinda nikeso dakai kaga yau sauka 12 days auren nan Kuma da anyisa da 2days za'ayi bikin bud'e campanin ka.
Cikin k'osawa yace eh"tace yauwa to kada ka yadda in yarinyar nan ta zo wani Abu yashiga tsakaninku da ita ..maana kada ka kusanceta....b'ata fuska yyi hade d cewa habamom! ALLAH ya kiyaye nayi....saikuma yyi shiru cike da jin kunya yana sosa kai" murmushi mom tayi sbd tasan duk miskilancin sa akwai kunya.
Canza topic d'in yyi da cewa yauwa momi kin sanar da su Uncle Suraj kuwa d hajjo ne(mahaifiyar momi) had'e rai tayi had'e da cewa ah ah sbd kasan acikin sirri za'ayi auren ko?"amma su mom ai baidace ace basu saniba tunda shak'ikankine kum....rufemin baki nace bazasu jiba!shiru Abdallah yyi Yana tunanin kan mom d'aya kuwa..muryarta ta katse Masa tunani gun cewa ada nace bazayi lefeba to sai nayi tunanin hakan xaisa agane koba sonta"to yanzun na karb'i kud'i gun abbanka anmata set6 na trolley, bbu laifi ansaka kaya masu tsada kala40 ne andinka 20 .sai dogayen riguna sun isheta sakawa har ku rabu" gobe nema zanbawa hjy ikilima da harira sukaimusu da 50K tayi kunshi ....cikin k'osawa yace hakan yyi had'e da tashi yace mom saina dawo"adawo lfy my son,yace amin had'e da ficewa...
Riyanatu zaune a parlourn su tana kallo tunani take na wannan aure gashi ita rabonta da Abdallah tun ranar da sukaje Gurin arebiant night tamasa rashin kunya k'ila be mantaba yarik'e abun intazo gdnsa yahukuntata...yauwa riyanatu naceba gsky inkinyi aure Zan cewa baffanki ya maidomin bilkisu sbd bbu Dadi Zama ni kadai gsky.
Murmushi tayi had'e da cewa hakane umma,Zama tayi had'e da cewa gsky bbu abinda zancewa yaron nan sai ALLAH yasa yagama da duniya lfy Dan ALLAH kimasa biyayya riyanatu kina gani yasiya mana ya zuba komai na bukata hardasu kayan abinci da fridge gashi inayin sana'a komai yimuke bamu neman taimakon kowa sai ALLAH!
Murmushi riyanatu tayi had'e da cewa hakane umma ,Kuma Kinga yace agdnsu zamu zauna kafin yagama namu Kuma be bukatar akaini da komai sai kayan sawa"umma tace eh haka alh bukar yafad'awa dangin babanki yaudai saura kwana 13 ALLAH yasa alkhairi yakaimu lokacin ameen,Amma Wai lfy naga ko sau d'aya baya zuwa fira gunki?" cikin dakiya hade da lalibo abinda zata fad'a tace
Lfy lau umma yyi tafiyane gashi bbu waya guna balle na kirasa, amma yace inyadawo zai siyamun waya.
ALLAH ya maidosa lfy ,tace ameen.
*byn kwana 10*
Abdallah na part d'in sa agefen inda yake motsa jiki,Hafiz ya shigo kamar anje hosa yyi wuri wuri dashi.
kallon sa Abdallah yyi had'e da cewa my man lfy dai ko?"
naga kamar baka lfy ko kuwa angoncin ne yazo da haka?"
Ajiyar zuciya Hafiz yyi had'e da cewa hmmm inafa lfy?"
Fiddausi tunda aka kamun ita Sam tak'i yarda Dani!
Hhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhh🤣🤣
Harda rik'e ciki Abdallah sbd dariya bakuma k'amin kyau tamsaba"yyinda Hafiz ya k'ulu iya k'uluwa da iskancin Abdallah.
Abdallah Saida yatsagai ta da dariyar sa tukum yace haba mazaje !yakake haka,yau bbu my feedo sai fiddausi atsaye?
Ina soyayyar dasu bbu d'aga k'afa?kazauna tausayinta kome yasa ka kasa biyan bukatarka gaka da fitina ,aini nazata an rugada an wuce wuri....dallah dakata ba dariya nazo kamunba "zaka wani tasani gaba kanayi harda rik'e ciki ,kabani shawara ya zanyi pls?"
Tabe baki Abdallah yyi had'e da cewa abinda zakayi yawuce ka yi Mata ta k'arfi ko kasa Mata k'wayoyi a drink feeling yataso Mata....
Girgiza Kai Hafiz yyi had'e da cewa duka bazan iya ko d'aya ba.
Tsaki abdallah yaja had'e da cewa to shikenan ka kashe kanka sbd son mace da tausayinta "
Hafiz yace hmmm dole kace haka tunda baka fad'a tarkon SO ba"
Yatsina fuska yyi hade da cewa bana fatan na fad'a kuwa"
ga shawara ta karshe in za iya?"
Zan iya Mana"
Kaje kayi Mata barazanar k'ara aure ,zata yadda da Kai inhar tana sonka...amma kuma....hmmm amma what?
Inbazaka iyaba kaikasani"
Shiru Hafiz yyi...can yace to bara na kwada mugani.
Towai miyasa ma bata yarda dakai?"ko maitar ka ka fito fili ka nuna Mata.
Cikin jin haushi Hafiz yace rufemin kofa fa take...tsaki abdallah yaja had'e da cewa sai kace ba nmj ba " wlh in nine ta karfin tsiya Zan Mata tunda na biya sadakina.
Murmushi Hafiz yyi had'e da cewa to shikenan sai kabari in RIYAN ta Zama mallakarka kayi hakan... mitttsss ALLAH ya kiyaye,aikasan auren dazamuyi ko?"inma kayi wannan tunanin to kabari,sbd nafi k'arfin hakan...
Girgiza Kai Hafiz yyi had'e da cewa ai saura 3 days ko ?" Dukda kace baza ayi komai ba na fad'a wa manyan abokanmu.
Kaikasani yanxun kaje gun matar ALLAH yabada saa kayi kok'ari kasama Mana baby,cewar Abdallah yana dariya.
Tsaki Hafiz yyi had'e da cewa Zan rama sannan ya fice...
Share pls
BY
MMN FAREESA
[2/5, 9:14 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
🌺AUREN WATA SHIDDA🌺
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story& written by
mmn fareesa
Dedicate to Queen❤
naji wasu maganganu gameda wancan novel d'in nawa (WATAH UWAH) wasu na cewa na siyarwane,wasuma anfara siyarmusu...
To inaso kusani duk makirar data siyarmun da novel ALLAH ya isa banyafeba.
Sannan inaso kusani ni mmn fareesa nafi k'arfin insaida novel a social media🤷🏼♀
p16
""""Hafis ne tsaye kofar gdnsu RIYAN Yana jiran zuwan ta kasancewar yatura akirata."kwalin wayane ahannunsa daya siya Mata da layi da komai"
Ak'alla kud'in wayar sunkai 50K" yyi seving d'in contact na Abdallah aciki.
Tunani yake azuciyarsa sbd yanaso ya nunawa RIYAN Abdallah ne yasiya mata wayar shin zata karb'a ko kuwa?" Salamu alaikum....sallamar RIYAN ta katse Masa tunani..
Cikin sakin fuska had'e da mamakin ganinsa tace ahhh yah Hafiz Kaine agdnmu ?"murmushi yyi had'e da cewa aikuwa !badolena ba nazo sbd mijinki ya matsamun nakawo Miki wannan, kinsan in yanajin sarautar tasa sai ahankali"yafad'a Yana mik'a Mata kwalin wayar....
Hararar wayar tayi had'e da cewa gsky kamayar Masa da abinsa...haba! RIYAN hakan be kamataba"kinsan bbu kyau ayimaka kyauta kamayar ,sai shaid'an ke hakan ,sai kace bakya zuwa islamiya ne!cewar Hafiz fuskarsa na nuna beji dad'i ba...karb'a tayi sbd ganin beji dad'i ba"ahankali tace shikenan nagode Amma waya nuna maka gdn?
Murmushi Hafiz yyi had'e da cewa ya'u direba ne.
To nagode sosai agaidamun da amarya,insha ALLAH zataji...yauwa yace ki kirasa number insa na ciki,yatsina fuska tayi had'e da cewa yo miye Kuma abin nakirasa?"yamin me ?". haba RIYAN !nifa banason kina haka,kisani duk aure , aurene bbu wani batun kice ai auren yarjejeniya sbd musulunci be yadda dashiba,sbd haka in anyi auren nan ki zauna da abokina da zuciya d'aya... ajiyar zuciya tayi cike da gamsuwa tace to nagode sosai"
Sannan sukayi sallama tayi cikin gd da kwalin wayar ahannunta.,,,,,
Umma dake zaune kan kujera ta na dame wani abu cikin cup gefe ga gwangwanin Madara peak emty ,ta dubi RIYAN ta ce kindawone?"
Eh umma ,Kinga Abdallah ne yabani "yace agaidaki Wai kunya yakeji bazai shigoba(tayi k'arya)
Murmushi umma ta yi hade da cewa to ba komai Ina amsawa, sannan ta karb'i wayar tana dubawa had'e da yiwa RIYAN fatan alkhairi."
Ajiye wayar umma tayi had'e da maikawa RIYAN cup din tace ungo maza shanye kiban cup d'in"bbu musu ta karb'a tashanye tana tandar baki sbd jin dadin maganin...
byn ta shanye ne ,umma ta jawo wata kula had'e da cewa riyan maza ki cinye naman nan ,Amma banda K'ashi, d'azun zuwaira ta kawosa kina bacci...turo baki tayi had'e da cewa Dan ALLAH umma kibarsa wlh bbu dad'i sai d'aci ,garama me dad'in nan yafi wlh... hararar ta umma tayi had'e da cewa maza kicinye yanxun"badan tasoba taita turawa tana mamakin miyasa ake Bata wad'an nan abubuwan?";;;
******
Abdallah ne zaune a parlourn sa fuskarsa atamke sai tsaki daya keta yawan ja"sbd daya tuna gobe zaa d'aura auren sa da wannan yarinyar bacin ba itace choice d'insa ba....wayarsa tayi ringing yaduba yaga bakuwar number...tsaki yaja had'e k'in d'agawa....sake Kira akayi,ak'ule ya daga bbu ko sallama yafara masifa kamar haka!dallah wanene zaka takuramun ne?"bacin banida lokacin kowa e ye?
cike da mamakin sa Riyan tace hmmm nice RIYAN , sannan kai kace nakiraka da mazan kiraba!what kinada hankali kuwa? wane makaryacin yafad'a Miki hakan ne Wai?"lallai kin waye
tunda har kin Fara rik'e China phone shine kikasamu contact d'ina kika kirani kinunamun kin waye ko?"
To bara kiji last warning duk inkika sake kirana should be in trouble".... yafad'a Yana mugun sakin doguwar tsuka yakashe wayar had'e da dafe kansa....haba Mana AK inata mgn kana zuba masifa lfy dai ko?"cewar Hafiz daya shigo yanzun "kallon sa Abdallah yyi off & down sannan yace hmmm dg gani kashiga dg ciki sbd gashi ka canxa"look mlm ka amsamun tambayata ba wani zaurance zakamunba"tabe baki Abdallah yyi had'e da cewa wannan yarinyar ce sbd sokwanci ta kirani.... yafad'a Masa abinda tace....
Hhhhhhhhhhhhhhhhhhh🤣🤣 nine nan na had'a komai"
Kana nufin Kai kace nace ta kirani?"
Yes"cewar Hafiz Yana d'aga gira"
Azabure Abdallah ya mik'e had'e da cewa wlh ka gama Dani ,kazubar min da aji, to kamayi gaggawar zuwa ka fad'a Mata k'arya kake ,sbd kadama ta dauka nadamu da itane,nikuma kasan nafi k'arfin hakan....hmm AK kenan ba'asan inda Rana ke faduwa ba, kabi ahankali , sannan Ni ba wannan yakawoniba ,nazone inmaka godiya sbd brain Inka naja shawararka tayi amfani nida my feedo mun jone..sannan in sanar da Kai cewa gobe byn angama d'aura auren ka ,nashiryawa abokanmu walima ....ka gama?" cewar Abdallah cikin fushi" eh wlh nagama "bara na wuce my feedo na jirana naje muci gaba dg inda muka tsaya,cewar Hafiz cike da tsokana.... mitttsss Abdallah yaja tsaki hade da barin parlourn"
Girgiza Kai Hafiz yyi had'e da ficewa.
########
Riyanatu zaune da dare tana hawaye had'e da kallon d'akin datake aciki sbd dg yau bazata sake kwanaba sai tsawon wata 6"wani gefen Kuma tanajin bak'in ciki akan maganganun da Abdallah yafad'a Mata d'azun,"
anya batayi kuskuren amincewa da wannan aurenba,gashi bbu Wanda yasani dg ita sai iyayen Abdallah dashi"ga Fatima na a skul balle tasanar da ita suyi shawara "ALLAH dai yakawo Mata mafita zata dage da addua "
Kwanciya tayi tana tunanin irin zaman da zatayi da Abdallah da mom...har bacci yyi gaba da ita...
Masha ALLAH Rana Bata k'arya saidai uwar d'iya taji kunya "ayau aka d'aura auren ABDALLAH Kabir girma da RIYANATU umar mohd a masallacin dake G R A nassarawa... yyinda ango bejeba yarufe kansa adaki yaki fitowa...shikuwa Hafiz tamkar shine angon sbd yadda nan nan da mutane.
Byn antashi sg daurin auren da ba'yi taroba sosai , Hafiz ya je da abokansu gdnsa akayi walima, sannan aka watse,Hafiz yanufi gidansu AK...
Part d'in mom yafara zuwa....kafin yyi sallama yaji mom tana cewa to hjy ikilima haka za'ayi goben da wuri zamu tafi muyi sakko Aina fad'a Miki dole....ah kamar mutum ko?"da sauri Hafiz yyi sallama had'e da gaidasu,fuska atamke mom ta amsa atakaice,cikin ladabi yace mom an d'aura AURE! ALLAH yasa alkhairi....kaga dakata ba aminba wlh mitttsss jeka tunda mun gaisa inkuma gun Abdallah kazo jeka sashensa kasamesa.
Hafis bece komaiba ya fice, azuciyarsa Yana musu adduar shiriya..
Ankai ruwa Rana tsanin Abdallah da Hafiz akan dole Abdallah ya shirya yasaka manyan kaya sbd shi angone.
Saida hafis ya nuna yyi fushi sosai sannan ya saka.
Wayyo ALLAH zanso inga mai karatu ,ya kiyasta azuciyarsa yadda Abdallah yyi masifar kyau sbd kayan sunyi mugun karb'arsa"
Milk shaddace ajikinsa Tasha aiki da brawn zare ,ga hula da takalmi duk brawn yasaka ,sai fitinan nan kamshi ketashi ajikinsa.
Tare suka fito shida Hafiz ,saidai fuskarsa atamke take"
Inda abokansu suke suka nufa..
Karfe 8:12 pm su mama zuwaira da dangin uban RIYAN sai wasu abokan arziki,suka iso gdn Alh Kabir girma da amarya RIYAN dake kuka tana a lullub'e yyinda wasu kwta gud'a.
Directly part d'in mom su mama zuwaira suka nufa da RIYAN sbd akaita Amana.
Sallama sukayi.....
Share pls
BY
MMN FAREESA
[2/11, 8:11 AM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by
mmn fareesa
p17
...... Sallama sukayi kafin su shiga ciki"mom da hjy ikilima dake hakimce kan kujera center table na gabansu d'auke da kayan motsa Baki"cikin kak'aro murmushi suka amsa sallamar ,mom ta mik'e ta kamo hannun RIYAN dake lullub'e ta zaunar da ita kusada ita"
Cikin iya bariki hjy ikilima ta musu maraba , sannan suka gaisa had'e da bada amanar riyan ga su mom.
Cikin dariyar yak'e mom tace hmmm ba komai ai y'armu ce kunji"zamu kula da ita insha ALLAH.
Riyan ta girgiza Kai sbd ganin yadda mom keyi azuciyarta tace hmmm lallai matan nan shu'umai ne na gske...cikin sakin fuska sukayi sallama dasu mom ,wadda duk dangin uban RIYAN nata yabonta suna tadace suruka dakuma gd aljannar duniya..lolx..
Part d'in Abdallah suka nufa da ita" kowa yaba kyan gdn yake had'e da santinsa , yyinda riyanatu gabanta ke faduwa,byn sun k'ara Mata nasiha su mama zuwaira da goggunanta dasukaxo dg k'auye sukayi sallama,sukabar RIYAN na kukan rabuwa da ummanta dakuma tausayin kanta...
Tsaye take ta jingina da motar ta parking space na gdnsu Abdallah"hawaye ne masu zafi ke zuba a kumatunta,har cikin ranta tasan tana masifar son Abdallah da kishinsa ,saidai data tuna irin wulakancin da cin fuskar dayayi Mata sai taji wani irin bak'in ciki arayuwarta. rabonta da gdn tun ranar da Abdallah ya mareta sai yau,gashi jiya dataji firar momynta da mom sunayi ta tsaya Mata arai"
Shin tasanar da Abdallah ko kuwa?"to yanxun inhar tasanar da shi ta tabbata marar zuciya kenan kamar yadda yace?"
Wai tsayuwar me kike kinyi shiru?" Muje da ALLAH lokaci natafi,dare yayi,cewar hjy ikilima tana shigewa cikin motar..
Ajiyar zuciya zeenat tayi had'e da shiga ciki ta tada motar zuciyarta bbu dad'i Dan jitake azuciyarta Abdallah nason Riyanatu....iska na wahal da me kayan Kara wlh "gwarama kin hakura da shegen yaron nan shizai fimiki sauki "sbd ko a da abinda yasa nikeso ki auresa shine dukiyarsa da Kuma muma muyi suna,to Kuma ayanxun bbu wannan na canxa shawara ,Amma fa hardani amasu cin dukiyarsa."sannan yaron nan ya wulakantaki agaban bainar jamaa,Kuma nima bayason taronmu da uwarsa Kinga kuwa dole na dauki mataki akansa ,byn nagama sannan mugaya Masa mgn...
Ahankali zeenat tace wlh momy narasa miyasa sonsa yaki fita dg Raina?"
Tsaki hjy ikilima ta ja had'e da cewa aisai kiyitayi,ke inhar kinsan ciwon kanki kyace kina sonsa duk tozarcin da yyimiki...Amma mom ki....rufemin baki,ta fad'a cikin tsawa.
Tsit zeenat tayi batasa ke mgn ba har suka iso gd.
**********
Bangaren Abdallah kuwa Gurin karfe 9:23 pm yanufi part d'in sa fuskarnan tasa a tamke ,Abu 2 kecimasa rai na farko wannan aure, dayake ma kallon na dole dakuma ma kalmar da riyannta fad'a Masa Wai dg shi har zeenat Bata yafe musuba , shiyasa yazo yanxun yymata abinda zatace Bata yafe d'inba d hujja..
Straight bed room d'in riyan yanufa..
Bbu sallama ya murd'a kofar yashiga...riyan dake zaune a tsakkiyar gadonta fuskarta Duke tana hawaye taji anshigo.... k'amshin turarensa yasa tagane shine...wani irin faduwa gaban ta yyi ,batad'ago ba tajira jin dame yazo ne?"
Keeeeeeeeee! yafad'a cikin kakkausar murya"tashi ki had'a mun ruwan wanka ,Inna fito akwai kaya ajike a toilet ki wankemun sannan kishiryamun kayan guga daaka kamun a wardrobe...
Yafad'a cikin tsawa had'e da cewa kobakya jine?"
Wani irin bak'in ciki had'e da k'unar rai, riyanatu ta ji azuciyarta"
Sbd ganin yadda Abdallah ke juyata tamkar wata baiwarsa"ahankali ta d'ago kanta tagansa yakafe ta da sexy eyes nasa Yana hararan ta.
Saurin janye idanunta tayi had'e da cewa gsky kayi hakuri dare yyi sannan Kuma dg xuwana...shout up your mouth,kin isa Ina mgn kinayi" ok kina nufin bazakiyiba?" To bara kiji bauta kikazo kiyimun kafin adadin kwanakinki su k'are a gdn nan,ko kinmanta kince Baki yafemunba to yanxun Zan Fara Miki abinda nagada ma saikice baki yafeba d hujja,Zaki tashi ko kuwa stupid ko anfada Miki dama zama aka auroki kiyine?"to inkinma yi tunanin hakan kiyi saurin canxawa,Zaki tashi ko kuwa?"
Hawaye masu zafi nata zuba a baby face nata ta fice, yyinda d Abdallah ya rakata da harara..
Byn ta had'a Masa ruwan wankan, sannan ta fito tafara shiryamasa kayan a wardrobe.
Sai share hawaye take tana tunanin ummanta...ana hakan Abdallah ya shigo ya matso dab da ita....tuni jikinta ya kama rawa" tsaki yaja had'e da dukawa ya dauki jallabiya,yanufi toilet...
Byn minti25
[2/11, 10:03 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
🌺AUREN WATA SHIDDA🌺
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by
Mmn fareesa
p 18
Byn minti25 riyan ta gama shirya kayan sai hak'i da nishi take sbd kayan nada yawa"
Bed room d'in ta ta koma domin tajira yafito yashirya saita koma"wayarta ta jawo ta Fara game,wani gefen zuciyarta natuna nin gd,dakuma rayuwar da zatayi awannan gidan...takai kusan 20 minit tukum ta ji wani mahaukacin Knocking"girgiza Kai tayi had'e da tashi ta bud'e...wani sanyayyan k'amshi yadaki hancinta,talumshe ido"atsawace yace keeeee!dg yau nasake fad'a Miki mgn ko Baki umarni ,ki ka bari nakoma maimaita Miki Zan nuna Miki colour Dina"stupid!kallonsa tayi acikin second 6,sanye yake da Fara k'ar din jallabiya,datayi bala'in karban sa yyi kyau ita kanta RIYAN tace Masha ALLAH"
Tsaki yaja akaro na 2 sannan ya juya tabi bayansa zuciyarta bbu dad'i sbd irin wulakancin da Abdallah ke Mata.,,,
Yana shiga gefen bed yazauna had'e da Fara duba lop top"RIYAN data shigo ta ajiye wayarta gefen bed ta shiga toilet"
Ajik'e cikin bucket ta Sami kayan , fararen vest ne da jallabiya kusan kala4 ajike, zuciyarta na zafi tana kuka tana wankin sbd wannan ne karon farko data wanke kayan nmj a rayuwarta"dubawa tayi taga bbu boxers aciki,takuma yi alk'awari inhar akwai bazata wankesu ba ko zai kasheta wlh"...ta d'au lokaci kafin ta gama ta shanyasu a toilet d'in"
Abdallah kuwa yajima yanata aikinsa can wayar riyan ta Fara ringing bbu k'akk'autawa,tunbe kulaba har yafara tsaki sbd k'aran na damunsa"kallon agogon dake jikin bango yyi yaga 10:34 pm,tsaki yaja had'e da cewa miye abin Kiran amarya a irin wannan time din?"inbacin son jin gulma... mik'ewa yyi da nufin kashe wayar,wani Kiran yakoma shigo,Yadubi fuskar wayar yaga ansaka Y'AR SIT"yatsina fuska yyi hade da cewa gsky yarinyar nan muguwar y'ar kauyece to inba rashin class ba meye nasaka wani y'ar sit mitttsss"
daukar wayar yyi yashiga contact...by surprise yaga tayi seving number insa da Mr arrogant.😳
Adede nan riyan ta fito dg toilet idanunta sunyi jajir sbd kuka"wani mugun faduwa gaban ta yyi sbd ganin wayarta a hannunsa, tunani take ALLAH yasa bega....keeeeee!zonan ,da sauri ta dubesa taga fuskarsa murtuk bbu alamar wasa aciki kinta Dan ALLAH kayi hakuri wlh mistake n.....nace kinmun wani abune?
Tambayar ki zanyi kawai"yafad'a batare da yakalleta ba"wanne suna kikayi seving number d'ina dashi?
Ummm....dama..dama,ban... shout up"lallai RIYAN kingama rainani ko?Amma bbu damuwa,saidai kin jahilci Abdallah Kuma har yanzun bakisan ko waye Abdallah ba"sannan Zaki cigaba da ganina ayadda kika d'aukeni"
And last nayi seezing wannan China phone d'in naki....turo baki tayi had'e da cewa to dama kaika siyamun Kuma baninace abaniba...
Dariya yyi had'e da kallon ta up & dawn , yyinda ita Kuma ta shagala da kallonsa sbd ganin yadda yyi mugun kyau...ni Abdallah nafi k'arfin hakan inma fad'a Miki ,Wanda yabaki shiya siyamiki wayar, sannan zanmiki hukunci sbd naga kin rainani and last ki gyaramun bed sannan ki had'a mun cofee,innayi bacci kya iya tafiya ki kwanta da 7:am tayi nasameki a parlou na...
Cike da mamaki riyan ke dubansa "
Kafin tace Ni ban iya had'a coffee ba , sannan bazan iya tsayawa ba har kayi bacciba a irin wannan lokacin sbd shed'an"
What?" Mekike nufi da hakan?
Turo baki tayi had'e da cewa kagane Mana"
Tabe baki yyi had'e da cewa"inhar kikasake turomun k'azamin bakinkin daya ke warin kuka da daddawa zanbaki mamaki..ke yanxun dakike cewa shaid'an yoke har kinkai mace?dubeki kwaila dake mittsss yaja tsaki hade da cewa"
Kije ki yi abinda nace banason surutu"
Bata kulasa ta Fara gyaran bed d'in Wanda bbu abinda yyi and yawal da itane ,ga hawaye nata zuba a kumatunta , gwanin ban tausayi...
Byn ta idar ta zauna k'asa kan carpet ta cigaba da kuka.
Dagowa yyi sbd jin wayarsa na ringing yaduba yaga Hafiz ne,tsaki yaja had'e da cewa ke dauko wancan basket d'in nafad'a Miki, yadda zakiyi"
Mamaki riyan ke yi,wato Yama iya hadawa sbd yawahal d ita zai ce ta had'a"
Bbu musu ta d'auko Yana Jan ajinsa da Shan k'amshinsa har yagama fad'a Mata,byn ta had'a ta Kai gabansa ta aje.
Ta juya tanufi kofar fita ,bece komaiba ya k'yaleta...
Koda ta koma d'akin,wanka tayi had'e da alwarla tayi nafila,ta dad'e ta addua akan ALLAH ya Bata ikon hakuri da juriya da Abdallah da mom tukum ta kwanta tana tunane tunane har bacci yyi gaba da ita...
********
Washe gari tunda wuri riyanatu tayi wanka da salla ta nufi parlourn Abdallah ta Fara gyaran parlourn... Abdallah nashigowa yasameta tana aikin,,dawowarsa kenan dg masjid sbd yau yatsaya yyi karatun alk'ur ani mai girma.
Kallonta yyi,da sauri ta duk'a had'e da cewa ina kwana?"
Ayatsine yace lfy?"
Jiyayi tabashi tausayi sbd ganin tun kafin7 d'in ta Fara aikin"Kuma yalura idanunta sun kumbura.
Wanka zanyi"yafad'a tamkar bayason mgn"
Da sauri ta tashi ta shiga ciki tabassa a parlourn.
Saida ta wanke toilet d'in tukum ta had'a Masa ruwan wanka kafin ta fito tasoma gyaran room d'in.
Tana ciki yashigo yanufi toilet,byn ta ida ta fito Masa da manyan kaya sbd tafi ganin sunfi Masa kyau duk da tana gudun kada yadisgata.
Parlourn ta koma ta zauna.
Shikuwa Abdallah byn yafito yagama shafe shafensa, yaduba kaya yaga milk shadda y'ar ciki da malun malun...tsaki yaja had'e da cewa Wai miyasa RIYAN kin rainani ne?"
Dg shi sai vest da boxe ya murdo kofar...da sauri riyanatu ta d'ago kanta suka had'a ido da Abdallah... harara ya aiko mata da ita had'e da cewa zakixo ki canxamun wasu ko kuwa?
Atsorace ta kauda Kai sbd ganin irin shigar dke jikinsa,shikanshi yalura da hakan ,sai ya tab'e baki yakoma ciki.
Binsa tayi had'e da cewa Dan ALLAH kayi hakuri kasakasun ,anjima seka canxa yanxun kafin na canxo wasu lokaci yatafi gashi hjy ta Aiko kiranka....
Mittsss dallah naji Zaki iya tafiya ko"
Batace ko maiba tajuya ta fice.
Tana nan jiran fitowarsa yyi break fast,ya fito yyi masifar kyau ,sak yafito a angonsa lol.x..
Fuska daure yace keeeeeee!dallah zonan ki dauramun link na maballin tunda kece kikaja nasakasu, yafad'a na Jan doguwar tsuka.
Girgiza Kai tayi had'e d tashi ,jikinta na rawa sbd tsoron hannu zai taba jikinsa dukda tasan mijintane Amma ai basa son juna Kuma ba aurene na dindin ba.
Ahankali ta Fara saka Masa,dukda hannunta na kirma,shikuwa hankalinsa na gun waya Yana dubawa Yana murmushi..kawai yaga hasken flasha ...da sauri yad'ago sukayi 4 eyes da Hafiz .
Murmushi Hafiz yyi had'e dayin sallama yashigo Yana cewa ango ango!!
Hararar d Abdallah Masa yasakashi yinshiru,mlm inkasan photo ne kama na wlh kama yi saurin gogeshi ko nahada maka borm Gurin feedo ince kanada budurwa...
Dariya Hafiz yyi had'e da cewa hmmm to saime inkace hakan?"
Ina kwana yah Hafiz cewar RIYAN,byn ta ida gama aikinta.
Lfy lau amaryar mu, Masha ALLAH kunyi kyau wl....ke had'a mun tea dallah"
Bata ce komai ba ta had'a Masa, sannan ta zauna tajira ,sai zolayanta Hafiz keyi Bata kulasa sbd ganin yadda Abdallah ke hararanta.
Byn yagama break fast ,suka fito da ita harda Hafis domin suje su gaida Abba d mom.
Parlourn abb
Share pls
BY
MMN FAREESA
[2/13, 7:20 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by mmn fareesa
p19
Parlourn Abba suka yi straight"Abdallah ya Fara sallama yashiga , sannan su riyan d Hafiz suka mara Masa baya"
Zaune Abba yake yana duba jarida, yyinda tire babba agabansa da alamar bejima da yin break fast ba"byn ya amsa sallamar ya aje jaridar ya d'ago kansa.....atare gaban Abba Dana RIYAN yafad'i.
Dasuka had'a ido,saurin duk'awa tayi ta gaidashi cikin girmama wa,shima Hafiz haka , yyinda da gogan ya matsa jikin abban Yana shagwaba... murmushi Abba yyi hade da kallon RIYAN yace y'ata kiyi Masa fad'a ya Dena wannan shagwab'ar bacin yagirm....haba Abba! Kada kajama yarinya ta rainani wlh"yafad'a Yana wurgowa riyan harara...
Kauda kanta tayi had'e da dukar k'asa"hararar sa Abba yyi hade da cewa banason haka fa ,kadena kanajina?"cike da girmamawa yace eh Abba kayi hakuri"murmushi yyi had'e da cewa ba komai , yasunan y'ar tawane?"kallon tambaya Abdallah keyiwa Abba. Sbd yalura kamar son aurenma Abba yake...sunanta RIYANATU Abba! muryar Hafiz ta katse Masa tunani"
Masha ALLAH"kiyita hakuri kinji y'ata" ALLAH yyi muku albarka. suka amsa d ameen banda Abdallah daya Lula tunani...
Tashi Hafiz yyi had'e dayiwa Abba sallama ,itama RIYAN cike da jin kunya tace Abba sai anjima,amsawa Abba yyi Yana murmushi haka nan yaji Yana son yarinyar Kuma bayason tarabu da Abdallah...
Abdallah yace Abba bara muje part d'in mom mugaisheta" murmushi Abba yyi hade da cewa to...
Koda suka fito da niyar shiga parlourn momin...kawai suka yi clash da ita d hjy ikilima"sunsha wanka cikin shiga ta alfarma ko waccensu Tasha las babba sai kamshi suke"kicin kicin da fuska Abdallah yyi sbd ganin mom tare d hjy ikilima. yyinda riyanatu kejin faduwar gaba, shikuwa hafis duk'ar da Kai yyi"
My son lfy dai ko?" naganku atare da yarinyar nan ko"tab'e baki Abdallah yyi had'e da cewa gaisheshi ki mukazo yi....Dan zaka zo gaisheni saikamun gayyane .... mittsss cewar mom cikin tsawa.... murmushin takaici Hafiz yyi had'e da cewa Ina kwananku mom? bejira amsarsuba yyi gaba yajira Abdallah sbd yasan sbd shi mom ke masifa"
Mom ta dubi riyanatu dake gaidasu awulak'ance kafin tace last warning zanbaki kada nakoma ganin kina binsa inzai tafi wani guri inba da izininaba,Zaki b'ace mun da gani ko kuwa"sum sum sum riyan ta bar gun.
Tsaki mom tayi had'e da maido kallonta ga Abdallah ta hararesa" adole yaduni hjy ikilima dake kallon sa yace momi Ina kwana?"
Tab'e baki tayi had'e da cewa hmmm lfy qlau "ai nad'auka bazaka gaidaniba ai"banza yyi Mata,saima ya dubi mom ya sassauta murya yace mom Ina Zaki da safen nan?"
Eh..umm ...Zan tafine,Gurin gaisuwa"waya rasune?"Wai miye haka Abdallah ko turkeni zakayine da tambaya??
Ko ubanka bemun haka balle Kai"inzakamun addua kayi inbaza kayiba nidai natafi...ta fad'a tana tafiya, yyinda hjy ikilima ta mara Mata baya"
Girgiza Kai Abdallah yyi,ransa bbu dad'i,ya nufi campaund na gdn sbd yasan Hafiz bewuce can...
********
Riyan ce zaune kan kujera,a waiting parlour na Abdallah" sai tunanin ummanta take gashi Abdallah ya karb'e wayar balle ta kirata" sbd itama yanxun tanada waya...kee!tashi kihadamun ruwan wanka"da sauri ta juyo suka had'a ido tsaki yaja had'e da cewa banhanaki kallonaba!
Tashi tayi cikin sanyin murya tace Kai ya akayi idonka yakalli nawa har kasan Ina kallonka?"Amma kayi hakuri"
What?"zonan ! yafad'a Yana nuna kansa had'e da tunkararta....da gudu ta shige bed room d'in sa ta rufe,Dan duk azatonta dukanta zaiyi....ruwan wanka ta had'a Masa kafin ta lek'o ta kafar mukulli taga baya parlourn"da sauri ta fito dg d'akin... adedenan cikin ma'aikatan mom wata zulfa"tabiyosa da ture da kayan abinci asama, da alama lunch ne aciki"da sauri ta yi wuf tashige bed nata...ko inda take be kallaba,amma hak'e yake da ita"
Kan dining area ta aje"kokarin wucewa take , idanunta su hasko agogan Abdallah mai tsada da ke bisa ya manta d'azun...da sauri ta dauka ta sake a siket nata....ki tura sosai sbd tad'an lek'o....cewar Abdallah ke kallon duk abinda take.....wani mugun faduwa gaban ta yyi had'e dajin mugun tsoro tasan yau zamanta ya kare agdn muddin mom tasani dukda Bata gd....jiki na kirma tace Dan ALLAH kayi h.... shout up!ya fad'a atsawace had'e da cewa on your kneel! da sauri tayi, atsawace yace and hands up"
Babu musu ta yi tana kuka tana Masa magiya,cike da tsana yajuya yanufi bed room d'in sa Yana cewa kijirani kinji RAT"
Xufta tagaji iya gajiya ga tsoron kada akoreta kuma wannan karon ne n afarko datayi sata arayuwarta ,gashi ankamata Kuma tayi nadama,sbd dolece tasakata yin sata,tanemi taimakon mom akan za'ama mamanta aiki ,saita zageta tas tak'i Bata kud'in harma tana cewa zata koreta"
Hakan yasa tayi sata kota samu kudin....lfy dai ko zulfa naganki ahaka?" Cewar RIYAN dake waige waige gudun kada mutumin nata yafito....tas zulfa tasanar da ita abinda tayi dakuma dalilinta dayasa tayin"cikin kuka tace Dan ALLAH kibasa hakuri"kafin RIYAN tayi mgn k'amshin turaren Abdallah ya daki hancinta"
Da sauri ta duk'a had'e da cewa Dan ALLAH kayi hakuri akan laifin da zulf... you are very stupit kin isa kisa nayi abinda banyi niyaba ,kinsan dama kinmun laifi d'azun ko?"shine yanxun zakimun shishshigi da katsalandan dan haka maza kiyi joining da ita"
Hawaye na zuba a fuskar zulfa tace Dan ALLAH kayi hakuri ka saurareni kada laifina yasha feta...
Banza yyi Mata yyi musu ,saima ya zauna yakunna laptop ya aza kan center table, yyinda riyanatu batace komaiba ta yi joining din zulfa kamar yadda yace suka cigaba da knee &hands up.
Yakai kusan minti 20 kafin ya bar lop top d'in da wayoyinsa,ya fita waje"
Da sauri riyan ta tashi ta lallab'a ta dauki wayar ,kasan cewar baa security takeba sbd saka waya a security baya a tsarinsa.
"Number din umma ta saka had'e da Kira"
Bugu2 umma ta daga ,cikin murna had'e da boye damuwarta suka gaisa da umma"sannan umma ta ce ,nakiraki d'azun wayar akashe aketa cemun"
Da sauri riyan ta ce eh umma"tasamu matsala ne,Amma Zan canza wata"(tayi k'arya)
Dama Dan insanar dake gobe zanje k'auye insha ALLAH Zan kwana 2 kafin nadawo daganan ma mudawo da bilkisu...
Kai umma dan ALLAH ,Amma kinzo muyi sallama ko?"
Bakida hankali yarinyar nan wlh"nazo nayi me agdnki?
Kidai gaidamun Abdallaan kinji,yaron nan baya gajiya da d'awainiya ai d'azun yazo yagaidani da yaron nan Hafiz abokinsa...
Lah umma Ashe kunga juna kedashi?
Nasan bakyason yaganki"
Murmushi umma tayi tace hakane"Amma ko yau din wlh bankallesaba har yagaidani na amsa kaina na duk'e...Kai gsky umma kunyarki tayi yawa...hmmm riyanatu ALLAH ya shiryaminke"yanxun da wayar waye kika kirani ne?
Eh umma wayarsa ce"oh ni bintu"to sai anjima...lah umma kijira...d'it ta yanke wayar...
Murmushi RIYAN tayi had'e da cewa Kai umma wlh kunyarki tayi yawa"ta fad'a tana kokarin goge number in ta maida wayar taji ance inkin gama bani wayar....
Share pls
BY
MMN FAREESA
[2/14, 4:17 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
🌺AUREN WATA SHIDDA🌺
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by
mmn fareesa
Dedicate to all my fans😻😻
Not edited
p20
"""Arazane ta d'ago kanta tagansa tsaye yakafeta da sexy eyes nasa"fuskarsa murtuk bbu alamar wasa acikinta.
Cikin faduwar gaba had'e da daburcewa tayi saurin aje wayar a inda ta d'auka"murya araunane tamkar za tayi kuka tafara mgn"kayi hakuri Dan ALLAH ai kaineka kwace way... d'aga Mata hannu yyi alamar beson ji, sannan yyimata alamar tazo "magiya tahauyi dabasa hkri. yyinda yyimata banza saima Zama yyi, had'e da yiwa zulfa alamar ta zo kusadashi,ita kuwa ta galabaita da kneeling down gakuma hands up"
Da k'yar take tafiya har ta iso gabansa ta duk'a tana kuka"yakai kusan minti2 kafin yakalleta yace meyasa kikayi sata?"
Cikin kuka tahau basa dalilinta" kije Zan bincika"yafad'a atakaice, yyinda yake kallon RIYAN ta wutsiyar ido dake Shirin guduwa,sbd dama ta tsayane taga zai k'yale zulfa kozai Mata rashin m ne.....tashi zulfa tayi ta fice"inhar kika koma guduwa kinjawa kanki"garama kizozai fi Miki sauk'i".....tsaye tayi tanata zare ido ,wata zuciyar tace gara kitafi kawai zaifi miki.cikin sand'a take tafiya har ta iso gabansa "ta wani murgud'a baki tukum tace gani"yakai kusan minti 4 kafin yadako yadubeta ya yatsina fuska yace gsky naga k'ok'arin ki kina under purnishment kina k'arama kanki laifi"Aina fad'a Miki kika koma murgud'a min bakinki me warin kuka da daddawa zanbaki mamaki,to zanbaki mamakin...by suy taji lallausan tafin hannunsa kan kunnenta"kafin tayi mgn ya murd'a kunnen....ihu da k'ara tasaki sbd azaba har batason time din da ta'aza hannunta akan nasaba da nufin ta cire hannunsa.....wani mugun electrical shock sukaji atare da sauri AK yatureta ya janye hannunsa Yana Jan doguwar tsuka.....
Hhhhhhhhhhhhhhhh🤣
Da sauri AK yad'ago yaga waye ke dariya haka"suka had'a ido da Hafiz"tsaki abdallah yaja had'e da cewa k'ila kayi gamone ko?"dage gira hafis yyi had'e da cewa gsky nayi gamo nakuma alkhairi "gsky friend naji dadin ganunk....dallah yimun shiru Dan iska kawai....ke tashi kibawa mutane waje zannemeki ki karb'i hukuncin ki"haba Mana AK pls metayine?"Hafiz yakare maganar Yana kallon RIYAN daketa kuka sbd bakaramin murd'a Abdallah yyiwa kunnantaba"
Tabe baki Abdallah yyi had'e da cewa laifi tamun"tashi riyan tayi batace komaiba tayi tafiyarta.
Hafiz kuwa cikin masifa yafara da cewa gsky baka yiwa RIYAN adalci"Wai Mike damun Kane Wai?katuna D'an Adam yanada daraja "sannan kada kayi saurin wulakantashi sbd bakason ko agaba ba zai maka Rana"kabi katakurawa yarinyar nan komai tayi laifine....look mlm dallah zakazo kanamun surutu aka,kokasan me tamun ne?
Sassauta murya Hafiz yyi had'e da cewa to Dan ALLAH friend kabari kaga yarinyace be kamataba irin wannan abin dakake Mata saita tsaneka wlh....so what ?"inta tsaneni "
To yanxun shikenan ni inasonta inkarabu da ita Zan aureta"tab'e baki Abdallah yyi had'e da cewa well in zaka iya.
Murmushi Hafiz yyi sbd dama yafad'i hakan ne dan yagane shin ko Abdallah ya Fara son RIYAN ne?"
Ahankali Hafiz yace Bata kyautaba gsky Amma Dan ALLAH kayi hakuri na rokeka dukda bansan laifintaba"tashi tsaye AK yyi had'e da cewa Ni fita zanyi in kagama surutunka muje"Hafiz bece komaiba sbd yalura abokinsa yyi nisa bayajin Kira.
*******
Tun byn ta tashi ta koma d'akin ta,byn taci kukanta tayi wanka tayi sallar la'asar"sannan taji zuciyarta tarage zafi"tunani tahauyi sbd ganin abban Abdallah datayi kamar ta tab'a ganinsa wani waje ko Kuma taga wani me kama dashi be"sai juye juye take wani gefen zuciyarta Kuma ta gudurci niyar in umma ta dawo dg k'auye zata tambayeta su wanene danginta,ma'ana dangin ummar sbd itadai dangin ubanta kawai tasani,ko adangin umma baffa sule yayan umma kawai tasani"inbata mantaba ta tab'a tambayar umma danginta sai ummar takama kuka.... Knocking d'in datajine yasakata dawowa tunaninta"tashi tayi taje ta bud'e"zulfa tagani tana Mata murmushi had'e da mik'a Mata kud'i tace Kinga Abdallah ya bani ayiwa ummana duk abinda ake bukata"murmushi riyanatu tayi had'e da cewa gsky natayi murna kin gode...zulfa tace dama hjy tace kije...Saida hantar cikinta ta kad'a Amma sai ta dake tace to gani nan zuwa , sannan zulfa ta fice...
Ajiyar zuciya riyan ta yi afili tace hmmm indai akan Abdallah ne ,dakin huta kirana,nida ayau zai sawakemun aura sa dayafimun sauk'i wlh ,sbd ta dauki alwashin zata guji duk wani Abu nasa dazaisa har yaga yamata mgn koya wulakantata.
Parlourn mom ta nufa ,byn ta yi sallama ta zauna a k'asa kan carpet.
Ayatsine mom tace abinda yasa nace akiraki shine jibi ake bikin bud'e campanin my son ,za'azo ayi Miki kwalliya sbd yadda za'aganki a waye baa bagidajiyarki ba .
Sannan munyi mgn da my son yace bbu laifi kinjin turanci Kuma mai miki lesson zai cigaba dg yau har ku rabu"
Sai ki iya takunki ,inhar naji kin gayawa wani ko wata AUREN WATA SHIDDA kukayi wlh ninasan abinda zanmiki Kuma agun taron kinuna ma duniya ku masoyane shima zanjamasa kunne kinajina?
Da sauri tace eh"
Wasu kayane cikin bak'ar leda ta mik'o Mata hade da cewa in angama Miki kwalliyar kibasu su shiryaki.
Kin gane?
"Eh hjy"
Ok Zaki iya tafiya"
Da sauri riyan ta dauki kayan ta tafi d'akin y , sannan ta bud'e wardrobe tasaka ko ganinsu batayiba ,tana tambayar kanta wane campanine Abdallah zaibude?
Knocking taji,taje ta bud'e "zulfa ce tazo tace dama teacher d'in kine yazo"
Riyan tace to shikenan ganinan zuwa , sannan zulfa ta fice...
Da dare byn tayi dinner"tana parlour jiran fitowarsa kod aakwai aikin da zata Masa ,sbd haka mom tace tarikayi kullum Kuma abincima yadda ake Bata da irin na y'an aiki ,yanxunma haka ake Bata irin nasu Kuma Bata damuwa.
K'amshin turarensa taji"hakan yasa tagane Yana parlourn"
Zama yyi kan kujera,beyi mgn ba itama hakan"
Can yace ke tashi kikamun coffee,"
Batace komaiba ta tashi taje ta had'omasa kamar yadda ya koya Mata"
Bayan ta aje Masa ta shi zata koma ciki"
Waya Baki izinin tafiya?"
Zama tayi had'e da cewa to mezanyi yanzun ?"
Ki kunnamun kallo"bbu musu ta tashi taje ta kuna tv da receiva"sannan ta ce saime Kuma?
Zoki dauki wannan ki ida shanyewa"
Kayi hakuri bantaba shaba,Kuma baya birgeni"
Kifara dg yau"
Dan ALLAH Ni bazan iya shaba Kuma Kingine"
What?kamar ya kingi?"ok nagane nufinki kixo Kisha coffee d'in nan tun kina dariya ko Kisha atsiya.
Da sauri ta d'ago kanta suka had'a ido tsaki yaja had'e da cewa zakixo ki dauka ko kuwa?"
Hawaye ne masu zafi ke zuba a kumatunta gwanin ban tausayi"cikin kuka tace miyasa kakeson takurawa rayuwatane?"
Bansaniba"zakizo ko sainazo ? garama kiyi shiru Dan ko kukan jini zakiyi sai Kinshasa Dan bazan barsa ayi asaraba.
batace komaiba ta je ta d'auki cup din tashanye....tana yamutsa fuska tana kakarin amai.
Hmmm yarinya kika sake kikamun amai Zaki shanyesa"
Oya kima zauna "
Adole ta zauna kusan 20 minit,kafin tasaci kallon sa taga Yana kallon wani American firm"atashar mvc 2.
Zanje na kwanta Dan ALLAH!
Saida yagama Shan k'amshinsa tukum yace Zaki iya tafiya.
Da sauri ta shi har tana tuntube...
AK ya tab'e baki yacigaba da kallonsa....
Bayan kwana2
Share pls
BY
MMN FAREESA
[3/16, 9:10 PM] +234 810 194 3850: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
🌺AUREN WATA SHIDDA 🌺
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written
By mmn fareesa
Wannan shafin nakune AUREN WATA SHIDDA FANS GRP2& MMN SHUKRA NOVELS.comments naku yafi nakowa yimun dad'i😻
Love u guy's❤
Not edited
P21
.....bayan kwana2
Zaune riyan take a bed room nata tana tunanin yaushe za'amata kwalliyar da mom tace amata"tunda talura yau Abdallah busy yake rabonta da shi tun safe daya fita har yanzun shiru"sai tunani take ALLAH yasa Yana lfy"
Wata zuciyar tace k'ila da gske yau ake bud'e campany din Abdallahn"
Agogon d'akin ta kalla taga karfe 3:28 pm tashi tayi tayo alwarlal la'asar ta kabbar Sallah"
Byn ta idarne taji ana Knocking na kofar"tashi tayi ta bud'e Abdallah tagani tsaye sai faman Shan k'amshi take"da sauri tace kadawone?"tun safe daka fita baka dawoba lfy dai ko?"tab'e baki yyi had'e da cewa me ruwanki da dawowata da rashin dawowatane?"
Kizo wanka zanyi tunda ke Baki gadamar shiryawa ba Kuma karfe 5:0pm za'a yi taron.ni bazan tsaya jirankiba....Baki bud'e riyan ke sauraren wad'annan bak'ak'en maganganu da Abdallah ke yab'a mata har yakai aya ya juya yyi tafiyarsa...
""Bed room nasa tabisa tasamesa Yana rage kayan jikinsa"kauda kanta tayi had'e da shigewa toilet d'in ta had'a Masa ruwan wanka kafin ta fito"dg shi sai boxer da towel a hannunsa Yana jiran ta fito ya shiga"
Atsorace ta rufe idonta sbd ganin yadda yake, ga uban gashi kwance afaffad'an kirjinsa"
Jikinsa a murd'e duk gashi"tsaki yaja had'e da cewa Zaki bud'e idon ko kuwa?
Dan ALLAH kayi hakuri bazan iyaba wlh niba y'ar iska bace"lallai yarinyar nan kingama ganin gadon baccina wlh ok kifito kawai kice Abdallah Dan iska kawai...wlh wlh niba haka nake nufi ba kawai d....rufemin baki,ki tsaya kishiryani Inna fito sannan kije mom zata saka amiki kwalliya, sannan kima kamaa kanki agurin "kikamun hauka ko kanyanci wlh muka dawo tare d karnukan gdn nan Zaki kwana.. mittsss yaja tsaki hade da shigewa toilet d'in.
Zama tayi gwanin ban tausayi sbd tana mugun tsoron kare ne ,sbd jiya yaga sadda tashigo da gudu Kuma atsorace yace lfy ,tace karnuka suka biyota shine zaice intamasa laifi acikinsu zata kwana..,,,,
Befi 15 minit ba yafito sbd Yana sauri inyashirya zaije Gurin Abba ,insannan anshirya riyan su wuce"
Kanta na duk'e yace ke duba wardrobe dg sama kayana nan ki mik'o min , yafad'a Yana kokarin shafa mai"
Tashi tayi taje ta dakko ta aje gefen bed,kafin tace saime ?"kifito mun da agogo da takalmi"
Ahankali tace a Ina?"d'agowa yyi yaja tsaki hade da cewa ok bakisaniba?"Inna sani mezaisa na tambaya"nikike gayawa mag... afusace aka murd'o kofar"atare Abdallah da riyan suka d'ago Dan son ganin waye"mom ce ta shigo kamar anjehota" afusace tace bakada hankali Abdallah ?" Dubeka a have nerket Amma kake tare da munufukar yarinyar nan,tayimaka uwarme ?"
Cike da mamakin ta Abdallah yace haba mom me kike zargine? Kinsan koni waye inma bacin kun likamun ita bazan iya tsayawa ba har nakirata tamun wani Abu,,Kuma ko yanxun kayana ne zata fitomun dashi... mittsss kayan banza ,Zaki fita kije dakinki masu make up najiranki ko kuwa?"suna can natura su ,sundawo sunce Baki can Ashe kina nan munafuka....riyan da kanta ke duk'e tayi saurin ficewa dg d'akin, yyinda mom ta dubi Abdallah had'e da cewa dg yau kada nakoma ganin yarinyar nan acikin d'akin nan"kaji koba kajiba?"
Fuska bbu walwala yace naji....fuuuu tafice tamkar wata kububuwa..lolx.,,,,,,,,
Bangaren riyan kuwa tanashiga ,aka hauyimata make up sbd dama da wankan ta"sai yaba kyan ta suke har suka gama Mata kwalliyar ta fito musu da kayan da zata saka"
Sai asannan taga doguwar riga ce gwont dark blue sai Yar ciki Fara sai veil dark blue da takalmi dark blue....
Hmm..zanso me karatu yaga irin kyawun da riyan tayi,ga k'amshi na musammun dake fita ajikinta,byn sunmata rolling ta dubi kanta a mudubi....zaro ido tayi tana dubar kanta... murmushi masu kwalliyar sukayi had'e da cewa Masha ALLAH Kinga yadda kikayi k'ila ma mai gdn yakasa ganeki"
Kafin tayi mgn zulfa ta shigo had'e da cewa amarya kije inji angon"tafad'a cikeda zolaya"
Murmushi riyan tayi had'e da cewa to gani nan"sannan tayi sallama damasu kwalliyar suka fita.
Sake kallon kanta tayi a mirro,tayi tasbihi ga ALLAH dakuma godemasa da irin baiwar halitta dayayi Mata"
Ahankali ta canza lafiya tana wani yatsina d amotsa Baki ,tana dubar kanta a cikin mirro,taga intayi hakan Abdallah bazaice tayi wani kauyanciba sbd ita ayanxun ganin kanta take daidai da kowace mace,fatanta ALLAH yasa zeenat taje Gurin saitayi abinda tasakata zubda hawaye.
Jin ana knock yasa tayi saurin daukan post nata ta fice.
Ahankali take tafiya har ta iso waiting parlour inda Abdallah yakeda zugar abokansa"wadanda sukayiwa riyan k'uri da ido "yyinda gogan be kalli inda takeba dukda yanajin sautin Karan takalminta,hankalinsa nagun waya"
Masha ALLAH Hafiz ke cewa a zuciyarsa sbd da ace banan yagantaba to wlh bazai ganetaba inba muryarta yajiba.
Da k'afa ya zunguri Abdallah dashima yyi masifar kyau cikin dark blue na suit da takalmi da agogo duk dark blue ,sumarsa Tasha gyara sai salk'i take...
Cikin kak'aro murmushi yad'ago sbd bayason friend nasa su fahimci wani Abu,in ancire amininsa Hafiz"Dan sake ware ido yyi sbd ganin wata shuwa Arab din yarinya,yyi saurin dubar Hafiz,shikuwa yad'aga Masa gira"alamar eh itace"cike da basarwa yamike tsaye Yana wani shu'umin murmushi... adedenan cpt suleiman yace wow AK ka iya zabe' ammafa batafi iftihal d'ina ba komai(INA TARE DA ITA ) kallonsa AK yyi had'e da cewa dubadai"sannan ya dubi riyan data ida isowa"cikin murmushi yace gsky baby kin shanyamu da yawa"cikin dakiya riyan ta shagwab'e fuska tace to bana ce muje basai ammun make up d'in ba kace sai anyi....hmmm kincika rigima wlh ai in ammiki zakifi kyau ko?"yafad'a Yana murmushi had'e da mik'a Mata hannunsa"yace ga friends nawa ku ki gaidasu,cike da tsoro ta aza hannunta kan nasa, sannan tace hii!sannunku da zuwa!gsky Ina fushi daku tunda sai yau kuka tab'a visiting namu"
Baki bud'e Hafiz ke kallon wannan dirama ta riyan da Abdallah sbd tayi bala'in basa mamaki riyan.
Duk murmushi sukayi ,kafin Hafiz yace laifin mijinkine dabe gaiyaci wasuba a bikin naku saidai sukaji labari yyi aure...
Harararsa Abdallah yyi had'e da cewa "laifinka daiko"muje kada muyi latti"shagwab'e fuska riyan tayi had'e da cewa nidai gsky da nisa kafin mu isa get kadaukeni..... hhhhhhhhhhhhhhhhhhh🤣😂😄😻 duk suka saka dariya" sir Aliyu (nida d'alibata) yace gsky AK kuna lokaci kaida madam, wannan irin shagwaba da kayi Mata...cikin dariyar yak'e Abdallah yace to badole na shagwabata ba"yafad'a Yana muntsinin Riyan....da k'yar da daure batayi ihuba.
Ahankali Hafiz yace to ai tunda kashagwabata ko kunyarmu bakwayi saika dauketa ko"kallon gargadi Abdallah yyi Hafiz da riyan,saima Hafiz yyi tamkar bejiba.
Mlm riyan kuwa sai ta turje ita adole sai ya dauketa,yyinda hafis keta danne dariyarsa sbd yasan mutumin ya k'ulu"
Janyota yyi jikinsa suna kokarin ida fita dg cikin parlourn....wani yarrrrrrrrrrrr!yaji ajikinsa Amma sai yadaure,yakai bakinsa daidai saitin kunnenta"wata irin kasala riyan taji ajikinta"cikin masifa yace ke wlh ko yi tafiya da kanki ko ki kwana yau Gurin karnuka nizaki saka nayi dakon wannan k'azamin jikin naki.
Ita kuwa shiru tayi sbd ta k'udurta aranta saifa ya dauketa kodan zeenat da mom suji haushi sbd tasan suna a compound din gdn jiran fitowarsa.
Saurin janye jikinta tayi dg nasa tace shikenan nibazan jeba"Hafiz dake bynsu yace haba AK miye aciki?
Duk yadda kke sonta sbd ganin mu kak'i daukanta"
Abdallah jiyake kamar yarufe Hafiz da suka Amma bbu hali.
Yarima Ashman datun d'azun beyi mgn ba sbd kasaita "ahankali yace towai miyasa baza ka dauketa ?immune munyi gaba a mota mujiraku sai muwuce ko"
Hafiz yace hakane ai zai dauketa ma sbd aishi yashagwaba ta"
Cikin bak'in ciki Abdallah ya Suri riyan Yana murmushin yake,yyinda ita Kuma ta aza hannuwanta ta zagaye wuyansa dasu,tana murmushi.... adedenan Hafiz yyita musu pics .
Abdallah yyi mamakin jinta sakwab,azatonshi zatayi nauyi,sai hararan Hafiz yake yana Masa alama da ido yabari"
Amma yaki bari,shikuwa Abdallah shikadai yasan hukuncin dazai yankewa riyan .
Haka yasabeta har suka iso campaund din gdn....atare mom d zeenat suka tashi tsaye...
Da sauri mom ta nufi gurunsu.
Tun dg nesa....
Share pls
BY
MMN FAREESA
[3/16, 9:10 PM] +234 810 194 3850: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
🌺AUREN WATA SHIDDA🌺
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by mmn
Fareesa
Dedicate to all my fans🥰😘
Kuyi hakuri narashin posting d'ina inada uzurirrikane ,masu kirana dan jin lfy ta nagode sosai wad'an da banma reply ba a what's app pls kuyi hakuri"banida time nagode sosai...
p 22
""Tun dg nesa riyan ta hango su mom sunmike tsaye itada zeenat kowacce fuska da mamaki... duk'ar da Kai tayi ,tana dariya kafin ta d'ago taga mom gab dasu fuskarta daure,yyinda friends nasu AK ke kallonta"
Tana isowa tace kai
Abdallah meye haka nake gan....kallon da Abdallah yyi Mata da ido had'e da nuna Mata abokansa yasata yin shiru,ta k'akaro murmushn takaici d bak'in ciki"
Ita kuwa riyan Yana sauketa ta juya bayanta ta Dena kallon mom tana sauraronta taji dame tazo?"sai taji tayi shiru"
Mom kuwa dubar riyan data juya baya take , azuciyarta kamarta rufeta da duka ,ta daure tace y'ata yayadai kin juya baya?" Kushiga mota Mana"
Murmushi riyan tayi had'e da juyowa tace ok mom sai mundawo "ta fad'a had'e da dagawa mom hannu "sannan ta fakaici idon kowa ta yiwa zeenat gwalo wadda dg nesa tana kallonsu..
Hannunta Abdallah yakama yabude wata mota me kyau yasakata,kafin yashige sauron abokansa surufa Masu baya"
Mom ta bisu da kallo har suka b'acewa ganinta"ahankali tace hmmmm ALLAH yasa ayi taron lfy kafin komai yazo karshe kilama bazaki Kai WATA SHIDDA ba zansaka yasakeki....ah ah kada kiyi haka kawata ai plain namu bazai tafi daidaiba kibarta kawai cewar hjy ikilima tana dafa kafad'ar mom, yyinda zeenat ke kusada da ita tana hawaye...
Inmukayi hakan tana gdn bbu komai kuwa?" Cewar mom tana kallon hjy ikilima.
Yo eh Mana"
Bara kiji kawo kunnenki"nan ta rad'awa mom wata mgn suka shek'e da dariya.
Kafin mom ta dubi zeenat da mamaki tace lfy dai ko kike,Kuma miyasa bakije gun taron ba??"
Hmmm hjy hafsat rabu da marrar tunani wahalallar banza,ita a haukanta kishi take shiyasa take kuka ko"dubarta mom tayi had'e da kashewa hjy ikilima ido tace sorry kinji y'ata kidai Bari yarabu da ita dolensa ma ya aureki... murmushi zeenat tayi had'e da cewa yauwa mom amma Dan ALLAH kada kuyiwa abdl....ke rufemin baki wuce muje....shiru zeenat tayi had'e da bin byn hjy ikilima dkewa mom sallama.,,,,,
Bangaren Abdallah da riyan kuwa, byn sun shiga mota riyan ta matsa tayi nesa dashi" Abdallah kuwa yaso yyi Mata rashin m amma ganin driver najinsu sai ya k'yaleta kawai Yana murmushin yake had'e da matsawa gab da ita yakama hannunta ya matse cikin nasa gam Yana Mata mugunta...ita kuwa daurewa kawai take tamkar tasaki ihu sbd azaba"
Matsowa yyi da kansa kusada fuskarta"cikin sweet voice insa yace hii baby! akwai zafi?" ko nakara ?" banza tayi dashi tama rufe ido"murya k'asa k'asa yace zanbaki mamaki yarinya sbd kin sakani yin dakon wannan k'azamin jikin naki ....niwai Zaki ce nayi dakonki ko?"sbd gaki jarababbiya kina son had'a jiki Dani to kibari innarabu dake saiki auri jarababbe D"an uwanki kutaru kuyita jarabarku" "hmmm inhar mukashiga Gurin nan kikamun iyayi wlh muka koma gd Zaki gane bakida wayo....saurin janye fuskarsa yyi sbd ganin anyi parking....
Driver nayin parking yafice dg motar"
AK Yadubi riyan da idanunta ke rufe"
Yace keeeeeeeeeee!
Bud'e idanunta dasukayi jajir tayi ,sbd bak'in cikin kalaman da Abdallah yagaya Mata San ranshi..
Batace komaiba ba tana sauraronsa"
Cikin ko inkula da yanayinta yace abinda zan fad'a Miki"shine kikama kanki kada kisake kimana hausa ko body language,kinji ko bakijiba?"
To "ta fad'a atakaice"
Fitowa yyi ganin anbude Masa motar"Hafiz ne ke murmushi Yana cewa haba abokina wannan soyewa haka ,kamar ba gida d'aya zaku kwanaba "ai yakamata kufito hakan!yo wannan kana ma iya zuwa office kuwa?"sbd soyayya,ainas...mugun kallon da Abdallah yyi masane had'e da take Masa k'afa yasashi yin shiru Yana dariyar tsokana....saidai fa dariyar tasa ta tsaya sbd ganin fuskar riyan wata iri ba kamar d'azunba.... azuciyarsa yace AK ne kuwa yayimata wani Abu"
Hannun riyan yakama had'e da rungumota tuni camera ta Fara haskasu ,kowa na Gurin cewa yake Masha ALLAH sbd ganin couples d'in "ita kuwa riyan binsa take suna tafiya cikin nutsuwa Amma ranta fal bak'in ciki ta dau alwashin duk radda yasake yanemi wata alfarma gunsa zata basa mamaki...
Tuni MC yafara bayanin abinda yatarasu anan sbd ganin AK da riyan sun zauna ga abokansa abayansa" yyinda Abba da manyan mutane ke zaune gefe da sauran jamaa ,byn annatsu aka Kira AK yazo sbd ya yanka farin k'yalle"tashi yyi tsaye had'e da mik'awa riyan hannunsa ta kama ta tashi ,saita noke kafad'a alamar shagwaba.... azuciyarsa yace nafi iyawa"rank'wafowa yyi da kansa yace inhar kikbari nabar nan Baki biniba zanbaki mamaki"murmushi tasaki had'e da kama hannunsa ta tashi tsaye....tafi da sowa mutane suketayi sbd kowa azatonsa suna son juna ne,yyinda Abba keta murmushi sbd yazata ko Abdallah yafara son matarsa ganin yaduk'a azatonsa rarrashinta yake...
Ahankali riyan ta aza hannun ta kan na Abdallah byn sun isa Gurin ,nan ya yanka aka hau tafi sannan aka hau ciye ciye da Shan abin sha ,gefe guda kuwa music ketashi,riyan kuwa bataci komaiba ba" saidai Abdallah yasha drink kawai"byn duk su Abba sun fice akayita matsowa kusada su ana musu ALLAH yasa alkhairi !Koda riyan ta lura da mutane sunyi yawa saita sulale ta fito ta nufi Gurin motar dasuka zo" da sauri wani guard yabude Mata tashiga"saidai hafis duk Yana lura da ita da sauri yabiyota yaga Ina zata tafi" Koda yaga tashiga mota ,gun motar yanufa...turus yayi sbd ganin tana kuka harda shashsheka....da sauri yace riyan lfy kuwa?miye abdallah yyimki kike kuka haka?"
Yakusa minti5 tsaye Yana Shirin tafiya ma sbd ganin Taki kulasa...yaji tace yah Hafiz meyasa Abdallah besan darajan d'an adam ba?
Ajiyar zuciya Hafiz yyi had'e da cewa Mike faruwa ne Dan ALLAH?
Cikin kuka tasanar da shi kalaman da Abdallah yaga yamata"ta kare da fad'ar to Mike nufinsa?ko yaan zargina ne kome?"
Ya isa Dan ALLAH riyan'kiyi hkri kibarwa ALLAH bkinji sannan kada kikoma nuna Masa ranki na b'aci inyayimiki Abu ,kinuna ko inkula insha ALLAH zai bari Kuma Dan kicigaba da addua had'e da hakuri ni inaji ajikina akwai wani babban al'amari dazaifaru gaba kad'an riyan kinji....
Shiru tayi tana nazarinsa"ajiyar zuciya tayi had'e da cewa nagode sosai yah Hafiz"
"Murmushi Hafiz yyi yace ba komai ki goge hawayenki ki nutsu kada yagane kinyi kuka kinji bara na koma gurinsu sbd Kinga anata fitowa da alama antashi....
Abdallah kuwa be lura da tashintaba "sai gaisawa d jama'a yake harsuka rage kafin yalura Bata nan"
Tab'e baki yyi alamar ko ajikinsa ,tashi yyi ma Yana neman Hafiz be gansaba, sallama yadunga yi mutane yyinda yaketa yan waige waige ko yaga riyan Amma be gantaba Kuma gashi bega hafis shimaba,tsaki yaja had'e da cewa ita tasani matsalar ta"
Fitowa yyi su CPT SULEIMAN da SIR ALIYU abayansa suna cewa Wai AK Ina sahibar takane?"tabarka Kai kadai...cikin kak'aro karya yace eh tana mota "waya take sbd ciki bbu network... yafad'a yanajin haushin yau yyi k'arya sbd wata can bacin yatsani yin k'arya ko mak'aryaci arayuwarsa... adedenan Hafiz ya iso gunsu Yana cewa AK ga riyan canfa amota tana jiranka...
Ajiyar zuciya yyi sbd jin maganar Hafiz tazo daidai da karyarsa.
Bece komaiba ya yimusu godiya had'e da sallama kowa yashige motarsa...
Bud'e masa mota akayi yashiga cikin isa had'e da kasaita, yyinda riyan ko inda yake Bata kallaba,shima haka sai latsa wayarsa yyita yi har suka iso gd..
Ana gama parking riyan ta bud'e kofar kusada da ita ta fito ,tanajin Abdallah nacewa ke jirani...tayi Masa banxa.
Afusace yafito ,Amma tayi Masa nisa,kamar ance ta juyo taga yabiyo bynta sbd azatonta part d'in mom zai nufa.
Da sauri ta nufi part d'in su,tayi saurin shigewa bed room d'in ta ta saka key,ta jingina da kofar tana
Sakin ajiyar zuciya....
Bam !bam!!bam!!!
Abdallah kedukan kofar kamar zai balle kofar...
Riyannnnnnnn!
Nace ki bud'e kofar nan ko"
Inkika bari na kirga ukku Baki budeba wlh saikin sani kinji na rantse.....
One!twoo!!!thre.....
Share
BY MMN FAREESA
[3/16, 9:11 PM] +234 810 194 3850: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
🌺AUREN WATA SHIDDA🌺
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by
mmn fareesa
p23
One !two!!three!!!kafin yarufe bakinsa ta bud'e kofar tana kallonsa Bata ce komai ba"afusace yace gsky kin ceci kanki Dan wlh dabaki bud'e ba nidake ne agdn nan"oya kije kiyi magrib "inkin idar kije bed room d'ina kayan wanki na nan adaure ki wankesu,hukuncin sani dakon k'azamin jikin ki..... murmushi tayi had'e da cewa to shikenan"tafad'a tamkar bataji haushin sakata wankinba"
Cike da mamaki take dubanta harta juya ta koma cikin d'akin"tab'e baki yyi had'e da nufar bed room nasa yyo arwalal magrib yanufi masjeed"
Bedawoba ba sai byn isha'i yawuce part d'in mom"
Zaune take tana kallon TV, murmushi tayi had'e da amsa sallamar sa"byn sun gaisa ta Masa fatan alkhairi kafin ta gabatar Masa da abinci"
Byn yagama dinner d'in suna fira da mom Abba yashigo rik'e da jarida a hannunsa ya zauna gefen mom suka cigaba da fira da shi har kusan 9:35pm kafin AK yyi musu sallama yafito, yanaso ya kwanta da wuri sbd gobe karfe 8:am zaifita office"
B'angaren riyan kuwa byn ta idar da sallar ta je ta duba tulin kayan wankin sunkai set 16 ,danba basuda datti"wani kunci taji da bak'in ciki aranta amma data tuna INNAL LAHA MA'ASSABIRIN da Kuma INNA MA'AL USRU ISRAH...sai taji zuciyarta tarage zafi"wani tunani tayi da sauri ta koma gefen dayake motsa jikinsa ta dakko washing machine ta saka kayan ya wanke su tas Bata sha wahala ba"duk da atsorace take gudun kada yazo yatarar,Bata idarba sai 8:52 pm ta nufi Gurin hanger ta shanyasu byn ta maida washing machine d'in gunda ta d'auka.
Bed room nata ta koma ta yi isha'i had'e da sha'fa'i da wuturi "taci abinci ta kwanta cike da kewar ummanta...
Abdallah kuwa be shiga bed room nasa ba Saida yaje yaduba yaga ta wanke kayan tukum...saikuma yaji tausayinta,wata zuciyar tace yanzun in y'arka ce aka yima haka zakaji dad'i?"
Shiru yyi Yana tunanin tunda riyan ta zo gdn yake mata rashin kyautatawa,sai yaga be kyautaba duk da wani Time din ita keja ana Mata hakan.amma insha ALLAH zai Dena takurata har lokaci yyi yarabu da ita ya huta, kafin yyi ajiyar zuciya ya koma bed room nasa "ya wuce toilet ,da kansa yahad'a ruwan wanka kafin yyi...
Bayn ya fito yashirya ya kwanta....
********
Washe gari tunda wuri riyan ta tashi taje ta gyare masa ko Ina ta had'a Masa ruwan wanka kafin ta fito dg toilet d'in"ta dubi agogon dake jikin bango taga 7:14 am "afili tace anya ba8:am bane zai fita office?"
Nufar gadon tayi ta dubesa Yana kwance atsakkiyar gadon ya rufe jikinsa da bilencat,fuskarsa ce kawai ake gani"k'uri da ido tayimasa azuciyarta tace Masha ALLAH mutumin nan badai kyauba"matsalar sa girman Kai... ahankali ta Kai hannunta kan pillow tad'an bubbuga tana cewa katashi kada ka makara"
Yakai kusan 2 minit kafin yasoma motsa golden eyes nasa,harya waresu akan agogan bangon d'akin"tsaki yaja had'e da dubar riyan wacce kanta ke duk'e tanajiran yafara Mata masifa"shine Dan wulakanci sai yanzun Zaki tayar Dani?"yaushe harnayi wanka na gaidasu mom har natafi office?"
Bata dubesa ba tace kayi hakuri ,yanzun ma nayi kasadar tadakaine Amma kaje kayi wanka lokaci na tafiya"harara ya gallamata dukda ba ta kallon sa,jin motsin zai tashi yasata saurin juyawa da nufin fita"oh bazama kijira kitayani shiryawa ba ko?"shine Zaki give"baat juyoba ta tsaya sbd batason ganinsa help nercat"suit Zaki fito mun dasu "to saika fito"banza yyi Mata yadauki towel yashige bathroom d'in....
Ajiyar zuciya tayi had'e da nufar wardrobe ta fito Masa da suit red ta feshe su day design na performance nasa,ta curo Masa takalmi da agogo bak'a k'e ta duk'a tana goge takalmin sbd gudn masifarsa duk basuda k'ura to tasan shi mai tsabtane sosai... adedenan yafito daga toilet d'in"sai yaji ta kyauta sbd yanason tsabta"fuska bbu yabo bbu fallasa ya ce fitomun da brief case d'ina!to tace byn ta aje takalmin gefen mirro, yyinda yacigaba da sha mansa,harta kawo Masa"had'e da laptop nasa"ahankali tace gashi...tsaki yaja had'e da cewa Wai miyasa bazaki iya kiran sunana ba ne?"saikace Baki saniba "karki Bari nakoma Miki mgn"kayi hakuri bara najiraka aparlou kasaka kayan !Bata jira amsarsaba ta fice dg bed room d'in..
Cire towel din yyi, sannan ya ida shafe jikinsa yadauki kayan cike da mamaki yadubesu jin suna k'amshi wato ita tasaka turaren kenan"afili yace bbu laifi ta fara wayewa! Kafin yasaka kayan agaggauce yagyara sumarsa yafito da agogo ahanunsa"tana ganinsa ta shi vta karb'i agogon ta d'aura masa Yana duba wayarsa harta idar,kallonta yyi up& down yaga doguwar riga ce fited gownt maroon ajikinta,da wata huta baka tayi acuci...dagowa tayi suka had'a ido...saurin kauda kansa yyi cikeda basarwa, ahankali tace amma ko tea ne zakasha ko?
Ah ah bazanyi break ba gsky"
Amma katafi baka karyaba"
Laifin wa?"
Shiru tayi had'e da dukar da kai k'asa...as from today kada kikoma sakamun acuci maza acikin gd,ko kin dauka bansanshiba ne? Axotonki kija ra'ayina kome....indai acucine to duba na cire,ta fad'a had'e da cire hular kanta...tuni bak'in gaahinta mai tsawo da salk'i yabaiyana"kallo d'aya AK yamata yadauke kansa sbd ganin tabbasa gashintane tayi acuci dashi'yyi mamakin yawan gaahinta Amma be nuna ba.
Ita kuwa hularta ta mayar,tana cewa bara ko tea d'in ne nahada maka kasha .
Bata jira amsarsa ta wuce dinning area and had'a Masa ,ta dauko ta aje gabansa , yyinda shikuma yake waya da Hafiz.
Bbu musu yadan sha kusan fin rabi ,ya aje cup din had'e da cewa muje kiraka Ni....um um amma kamance hukuncin mom na tahanani binka ko Ina?ok banida suna ko?ah ah Yaya Abdallah.... murmushi yyi mai sauti yace ok haka Kuma nasamu y'ar kalan dangi,dukda banida kani ko kanwa ,aibance Ina nema ba ko"hmmm inma kayi wannan tunanin baka canka daidiba Inka tuna ma abokinka ma Yaya Hafiz nake kiransa sbd bana iya Kiran sunan Wanda ya girmeni Kai tsaye....am...is ok muje aininace ko"
Babu musu ta bisa, brief case d'insa na a hannunta ,ahr suka iso gabda part d'in mom....dakatar da ita yyi had'e da cewa jirani anan...
Ajiyar zuciya tayi sbd hakan yafi Mata sauk'i da masifar mom.
Bejimaba yafito,tabi bayansa gab dazasu isa get ya karb'i kayansa had'e da cewa Zaki iya komawa ciki...ok adawo lfy ALLAH yabada saa,akan labb'ansa yace ameen,kafin yanufi Gurin body guards nasa dake jiransa....
Masha ALLAH Abdallah yaje office yafara aiki lfy duk da yamaka, acan Kuma Hafiz da feedo suka samesa suka sakemasa fatan alkhairi,"anan Hafiz kw rad'awa AK akunne cewa my man munkusa Zama fa iyaye muma sbd nacika aiki madam laulayi take... yafad'a Yana dariya had'e da dagowa yace saura Kai ma yaka....shiru Hafiz yyi ganin mutumin ya had'e rai yasakashi jin shiru yyinda feedo ke murmushi tana kallonsu sbd bataji me Hafiz yaradawa AK ba.
########
Kwanci tashi bbu wuya Gurin ubangiji yaudai kimanin sati 6 kenan dafara zuwan AK office,Masha ALLAH yanata ganin ci gaba yyi suna ta fannin iya Zane da kwarewa sai kwangila ake kamasa ta gine gine ya zana ,yasaka agina abun sai godiya,tuni yakara yin suna a kd harda wajenta, arziki yakara bunkasa saidai har yanxun miskilancinsa na nan ,gwfe guda na zuciyar sa yanajin zafin abinda mom keyiwa dad , sannan yatsani hjy ikilima sbd yasan ita ke aza mom akan duk wani abin k'ii...
Gefe guda Kuma watansu 2 kenan da riyan, ak'agare yake 4 month yacika ya sallameta,duk har yanxun be Dena yimata abinda yakeba saidai yarage kaso ukku acikin goma na abinda yake Mata...
Zaune take kan kujera tana tunanin ummanta har yanxun tak'i dawowa tana k'auye gashi aun Dena waya ,Amma bara mutumin nata yadawo k'ila intasamu Yana cikin Yan arzikin yabata wayarsa takira umman.... k'amshin turarensa dataji yadaki hancinta yasa tagane yashigo parlourn.
Kallonsa ta sata tga fuskarsa bbu walwala kamar Kuma yanada damuwa"
Ahankali tace sannu d xuwa"
Yauwa"yafad'a atakaice.
Karbar brief case nasa tayi had'e da daukar takalmin daya cire ta nufi bed room nasa.
Btafi 5 minit ba ta fito tana cewa Yaya Abdallah kaje kayi wankan....
Riyan abar wankan nan bazanyiba.
Da mamaki take dubarsa,sbd jin Wai abar wankan nan"mutumin da saiyyi wanka sau 4ko5 arana ma, ahankali tace kayi hakuri kaje kayi tunda kadauko gajiya a office kaji dad'in jikinka ma.
Banza yyi Mata,sbd yau kwata kwata bayajin dadin jikinsa,ga faduwar gaba dayaketaji tun dg jiya da dare har yau besan dalilin jintaba.
Amm kayi hakuri Inna maka shishshigi Naga tun jiya kamar kana cikin damuwa ko?
Nima bansaniba , sannan pls kirabu Dani "
Bejira asartaba ya nufi bed room d'in sa,badan yasoba yyi wankan da alwarlal magrib yafice zuwa masjid.
Bedawoba sai byn isha'i,Kuma yashige bed room nasa be nemi kowaba ,beci dinner d'in da aka jaemasa a dining table.
Ita kuwa riyan k'yaleshi tayi kamar bukata"9:pm nayi tayi kwanciyarta.
Washe gari byn riyan tayi sallar asuba ta koma ta kwanta sbd ganin week end ne bbu office dukda zataje islamiyar safe sbd Bata Dena zuwaba.
Bata jima da kwanciya ta farka agigice sbd mummunan mafarkin datayi taga Abdallah acikin baccinta.
Da gudu ta nufi bed room nasa ,bbu ko sallama ta kutsa Kai ciki..
Kwance tasamesa kamar.....
Yanzun aka soma labarin sbd abaya baa Fara komaiba,bana bukatar steakers ko godiya comments kawai ko kuji shiru...
BY
MMN FAREESA
[3/16, 9:11 PM] +234 810 194 3850: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
🌺AUREN WATA SHIDDA🌺
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by
mmn fareesa
Wannan shafin sadaukarwane ga masoya wannan novel aduk inda kuke Naga comments bbu adadi had'e da fatan alkhairi agareni,naji dad'i . sannan kuyi hakuri da rashin post akai akai inada uzuri wlh...🥰😘
Not edited
p 24
..... kwance tasamesa kamar matacce! Inbacin idonsa da ke motsi data d'auka cewa ya mutune"
Sbd ko motsi bataga yanayi ba "ahanzarce , Had'e da kid'ima ta nufi gefen gadon tana cewa Yaya Abdallah!Yaya Abdallah!!yaya Abdallah!!!Amma shiru Kuma Yana kallonta.
Inna lillahi wa inna ilaihir Raju un kawai take maimaita wa had'e da Kama hannunsa Amma saitaji hannun asake kamar matacce"zaro ido tayi ta girgiza sa"tana cewa kayi mgn Dan ALLAH!
Hawaye tagani na zuba ta gefen idonsa hakan ya tabbatar mata yanada Rai" wani mummun abune ke Shirin samunsa koma yasamesa"runtse idanunta tayi sbd tuna mafarkinta nad'azun!da sauri ta saki hannunsa ta fice dg bed room d'in cikin tsantsar tashin hankali....
Yyinda Abdallah yyi zugudum akwance sbd ko hannunsa baya iya d'agawa balle Kuma yyi mgn "azatonsa ma ko mutuwa zaiyi,gashi yanajin maganar riyan Amma baya iya mgn shi,ko tashi balle har ya iya tafiya"abinda kawai yake iya amfani dashi ajikinsa....IDO..tun bayan sallar asuba ya kwanta bacci yyi wani mafarki da wata dattijuwar mace kyakykyawa tana kiransa Yana kok'arin zuwa Amma ta Masa nisa ga Daddy nason yaje gunta ga mom najan hannunsa ta hanasa zuwa da k'yar ya fisge hannunsa dg na mom zai tafi Gurin matar sai yaga Rami gabansa zai abka sai riyan tayi saurin rik'e sa... adedenan ya farka !Amma me ?sai yajisa cikin bak'on yanayin dabaitab'a riskarsaba arayuwarsa.
Yyi yayi yatashi ta kasa Koda motsa hannunsa balle bakinsa dayyi tamkar anrufe masashi "ambaton ALLAH kawai yake ana cikin hakan riyan ta fad'o dakin"to Wai meke Shirin faruwane Dani?"yafad'a azuciyarsa....
Riyan cikin tashin hankali ta kutsa Kai parlourn Abba "bbu ko sallama"akidime ta dubi Abba dake dining area tsaye Yana Shirin hadawa mom tea , yyinda mom ke zaune busa kujera 1 dake gaban dining table d'in"Abba! Abdallah..ne ..ne bashi...bashi... mitttsss dallah inzakiyi mgn kiyi inbazakiyiba ki fice kibawa mutane guri"cewar mom tana watsowa riyan muguwar harara"
Yyinda Abba gabansa yyi mummunan faduwa "da sauri yace lfy dai ko?meyasami Abdallan??"
Cikin kidi'ma tashiga sanar dasu...LA'ILAHA ILLA ANTASSUBA NAKA INNI KUNTI MINAL ZALIMINA!WALAHAULA WALAQUWATA ILLA BILLAH... abinda Abba keta maimaitawa, yyinda mom ta kurma uban ihu had'e da cewa nashiga ukku ni hafsatu"meya ke Shirin samunka Abdallah?"
Shiru riyan tayi tana dubansu kawai,kafin Abba cikin tashin hankali Yadubi mom yace muje mugansa...
Yadda tabarsa ,haka suka samesa!da gudu mom ta nufesa tana kuka da surutai tana girgiza sa da Kiran sunansa cikin zubda hawaye, yyinda Abba ketsaye gaban gadon yana kallonsa cikin tausayi da son D'an nasa tilo guda aduniya, idanunsa sunyi jajir "gefe guda Kuma riyan itama hawaye take sbd tausayin Abdallah,takuma k'ara Imani da ALLAH meyin yadda yaso alokacin dayaso "jiya iwar haka take fito Masa da kayansa har Yana cewa ta canza,Amma yanzun dubesa shida matacce banbanci kad'an me, lallai mutum ba'akin komai yakeba agurin ubangiji zaibaka lfy da rashinta assada yaso.... maganar Abba ce ta katse Mata tunani,daya ce bara na Kira ya'u direba da Hafiz abokinsa mukaisa asibiti "
Gimtse fuska mom tayi had'e da sakin Abdallah dake jikin ta ,ta maidasa kwance tace ah ah Alh basai anwani Kira Hafiz ba akiradai ya'u direba d'in"
Ok" yafad'a atakaice kafin ya fice da hanzarinsa...
Kallon Abdallah mom tayi taga yarufe ido,jikinsa ta duba taga jallabiya ce Fara yasaka,da alama da ita yyi sallar asuba kenan..
Cikin kuka tace Abdallah kana mgn ko baka iyawane?Kuma kanajina be?"
Cikin mamaki riyan ke sauraren wad'annan tambayoyi na mom dasuke da alamar ayi Mata itama tambaya"
Abin mamaki sai Abdallah be bud'e idonba koya motsa bakinsa"hakan yasa tasaki kuka tana cewa wayyo ALLAH yanxun ko ji da mgn bakayi Abdallah"
Oh ALLAH yabaaka lfy!
Kallonta ta maida akan riyan dake hawaye"cikin hantara da tab'e baki tace to ke asuwa kike kuka?"
Girgiza Kai riyan tayi,sbd yau taji kwata kwata yau bbu tsoron mom atare da ita.
Kai tsaye tace ,Ina kuka sbd Ina tausayinsane dakuma tausayin wasu mutane na cikin duniya dake zalinci da cin Amana basa tuna ranar da ALLAH zai kamasu ,yyi musu hukunci,wato a.....ke dallah rufemin baki!dak'kiya!uwar me kika sani,dazakice zakiyawa wani waazi....hmmm kiyi hakuri hjy Ni bance Miki inawa wani waazi ba... mittsss mom taja tsaki hade da cewa kikulamun da yaro na canxo kaya mutafi asibiti ta fad'a had'e da shafa kan Abdallah ta fice...
Abdallah kuwa duk abinda sukeyi yanajinsu da tambayar mom data Masa, sannan da amsar da riyan ta Bata yatsaya Masa arai yakuma yiwa amsar tata fassarori da yawa,saidai Kash bazai iya mgn ba ,balle ya tambayeta dalilin bawa mom wanna amsa...
Mom na fita"da hanxari riyan ta d'auki d'aya dg cikin wayoyin Abdallah dake kan bed side dirowa" talalubo number in Hafiz sbd tasanar Masa"aganinta Hafiz be kamata ace besan meke faruwa ba" tasaka Kira bugu2 yad'aga Yana cewa my man....bashi bane riyan ce...nan tashiga sanar dashi abinda yafaru...cikin tashin hankali Hafiz ke ta salati had'e da cewa dama Ina hanya bara na k'araso....ah ah yah Hafiz kabarshi,yyi saurin cewa meyasa?
Kallon Abdallah tayi haryanzun idonsa arufe...abinda Bata saniba! duk yanajin ta ,yaji dad'in sanarma da Hafiz datayi " cikin inda inda tace um muhade a hospital sbd can zamu!ok yace had'e da datse Kiran domin yagane cewa cikin2 dole guda ko mom ta hana asanar Masa ko Kuma tana Gurin ta nuna bataso yazo...
Riyan kuwa tak'i fad'a Masa mom ce taha na sbd ganin Abdallah k'ila yanaji tasan Kuma bazaiji dadiba....saurin aje wayar tayi sbd jin motsin za'a shigo.,,,,,,
Mom ce da Abba,abayansu ya'u direba ne,cike da tausayawa suka Kama Abdallah suka fito da shi sbd asakashi mota,juyawa riyan tayi sbd taje ta sako hijab tabisu"mom ta dubeta had'e da cewa Ina zuwa?"
"Xanje nasaka hijab be"ta fad'a atakaice.
Baza kijeba , sbd zuwanki beda wani amfani agaresa ko agaremu,Bata jira amsarta ba ta fice dg d'akin"
Shiru riyan tayi had'e da Zama ,tana mamakin halin mom"kafin ta d'auki wayar Abdallah tasaka number in umma ta Kira.
sallama umma tayi ,muryar riyan taji"murmushi tayi tace oh riyan kwana2 ya gdn?nan suka gaisa cike da alhini riyan ke sanar da umma lalurar datashafi Abdallah..
Cikin tausaya had'e da damuwa ,umma ta jajanta Mata had'e da cewa insha ALLAH acikin satin nan zatazo taga Abdallah d ajikin,nan suka Yi sallama umma nata kwantar Mata da hankali.
**** **** ****
Hafiz byn sun gama waya da riyan,Kai tsaye asibitin da amminsa ke aiki ne yanufa sbd yasan da wuya Suki zuwa can sbd tafi kusa dasu Kuma asibiti ce maitsada da kula.
Office din ammin yanufa ,tana duba patient,amatsayinta na babbar likita k'wararra"da mamaki ta amsa sallamar sbd basudade da rabuwaba yazo gaisheta"saidai yanayin data gansa tasan tabbasa bbu lfy! agaggauce ta sallami patient d'in"kafin ta dubesa tace lfy dai ko Hafiz?"
Cikin damuwa had'e da tausaya wa ,yashiga yimata bayanin matsalar Abdallah.
Kafin tayi mgn anyi Knocking"
Yes "kawai tace,wata nurse ta shigo had'e da cewa Dr kije emergency da gaggawa anason ganinki sbd ankawo wani patient Kuma doctor's da yawa akeson sutsaya akansa!
Ok kije ganinan zuwa"cewar ammin (Dr naja'at haruna)ta fad'a had'e da mik'e wa tsaye tasaka farar riga saman hijab nata ,kafin ta dubi Hafiz tace bara naje k'ila Abdallah ne.
Tashi yyi hade da cewa to mom muje nima na gansa"
Atare suka fito har zuwa kofar da zata sadaka da shiga emergency d'in... adedenan suka Sami Abba da mom had'e da ya'u direba, suna Kai komo" kallo d'aya zaka musu ka gano tsantsar tashin hankali acikin idanunsu....
Gun Abba Hafiz ya nufa , yyinda ammi ta nufi ciki kawai,dukda ta lura da mom na Mata kallon sani ,Amma saita waske ta nunama batasanta,dukda cewar akwai abota mai k'arfi atsakanin yaronsu to Amma basu tab'a ganin junaba,dukda ita ammin tasan mom ce mahaifiyar Abdallah .
Rungume Abba Hafiz yyi Yana kuka tamkar karamin yaro"
Bubbuga bynsa Abba keyi cikeda da rarrahi yace kayi hakuri insha ALLAH abokinka zai Sami lfy "addua zami yimasa ba kukaba"cikin gamsuwa Hafiz ya d'aga Kai.
Gum mom ya isa ,ya gaida ita, had'e da Mata jaje"
Fuska bbu yabo bbu fallasa ta amsa,tana mamakin ya'akayi yasani?"kasna zuciyarta nace wa Anya waccen matar ba naja'at bace?
Da wannan tunanane tunanen takira hjy ikilima ta sanar da ita halin dasuke ciki"
Sannan suka zauna jiran fitowar doctors din dake kan Abdallah.
Hafiz kuwa office d'in ammi ya koma , yafito da wayarsa yakira layin Abdallah da riyan ta kirasa dashi yaji miyasa batazo asibitin ba.
Riyan dake zaune jugudum a parlou..taji wayar na ringing,dubawa tayi,ganin Hafiz ya sakata saurin d'agawa,bbu wani boye boye tasanar dashi mom ta hana, girgiza Kai yyi had'e da kashe wayar"
#######
Kusan awa3 da wani Abu dashigar da Abdallah ,amma bbu wani Dr daya fito duk sub abba sunyi jigum jigum,tun safe ga shi har 1:saura.
Nan wasu doctors 2 suka fito suna sharce gumi"da hanxari Abba yanufeso har Yana tuntub'e"mom na Mara Masa baya
,Har suna had'a Baki Gurin cewa Yaya jikinsa?meke damun da?"
Girgiza Kai sukayi had'e da cewa ku kwantar da hankalinku,Dan ALLAH!yanxun zamuje muyi Sallah kafin mu ida bincikenmu "
Jiki asanyaye Abba yace to shikenan,kafin Yadubi mom cikin damuwa yace bara naje nayi Sallah,kiyi waya agd akawo wani abun bukata"
To "kawai tace,kafin ya fita"
Tana nan zaune Hafiz ya iso gurinta,Yana cewa mom Yaya dai jikin nasa?"
Cikin yatsina tace da sauk'i, had'e da cewa zaman me kake a hospital d'in nan?
Cike da mamaki azuciyarsa,yake sauraronta,Amma be nuna ba,sai yace na tsaya sbd naji yajikin Abdallah ne..Kuma nima ammina,wato mahaifiya ta anan take aiki..da sauri tace ko itace naja'at Musa ?"
Har zai ce eh ,sai kawai yatsintsi kansa da cewa ah ah itadai Dr naja'at haruna ta ke"
Ajiyar zuciya mom tayi ,wadda basan cewa hafis yajiba,tace ok inaga kamace.
Shikuwa Sarai Hafiz yasan ada da naja'at Musa take bearing ,byn abbansa yarasu ta maida da sunan mahaifinta ,wato naja'at haruna.
Sannan ya boyewa mom ne sbd besan miyasa take son sanin ammice koba amminceba gashi tasaki ajiyar zuciya to meke faruwa ne?Amma in hankali ya kwanta zai tambayi a mmi d'in.
Sallama yyimata akn xeje yyi Sallah.
Bayan awa3,hakan yyi Dede karfe 3:25pm, doctors d'in sufa fito sunata sharce gumi.
Da hanzari su Abba suka taresu,Dr naja'at ta cire eye glass d'in ta tace kusameni a office"Bata jira amsarsuba ta nufi hanyar office d'in ta da wani likita ,da alama ita dashi ne zasuyiwa su Abba bayanin ciwon dake damun Abdallah.
Babu Bata lokaci su Abba suka rufa masu baya zuwa office d'in.
Share
BY
MMM FAREESA
[3/16, 9:11 PM] +234 810 194 3850: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by mmn fareesa
Wannan shafin nakine halak malak Queen minart🥰😘 kiyi yadda kikeso dashi...
Not edited
P 25
""Bayan duk sun zauna koya ya nutsu"kafin Dr naja'at ta Fara mgn kamar haka...da farko dai Alh inaso kuyi hakuri ku maida lamarinku ga ALLAH ta hanyar karb'ar k'addararku daya k'addareku da ita! sannan kucigaba da Masa addua sbd shi ciwo lokaci guda yake shiga jikin mutum ,Amma sauk'i ahankali yake zuwa ind....ya isa haka pls kusanar damu Mike damun yaron mune?"cewar mom dake kallon Dr naja'at dake musu bayani"Dr naja'at Bata kalletaba da dubi Abba dake kallon ta tace maganar gsky Alh bazan boye maka ,munyi iya bakin kok'arin mu zurfafa bincike naganin munsan meye ke damun d'anka "Amma amsar guda ce"cikin k'osawa mom tace meye amsar?"
Dr naja'at ta cigaba da cewa binkicenmu yanuna Mana cewa Yana cikin koshin lfy!abad'ini kenan"azahiri kuwa idanunsa kawai ke aiki ajikinsa, sannan abinda muka gane yanxun na damun shine jininsa Yana kok'arin yahau, Kuma zuciyarsa na bugawa.
Hakan Yana nuna alamar cewa yasaka damuwa aransa ne,Kuma munyi kok'arin shawo kan wannan matsalar...salati kawai Abba ke maimaita sbd tashin hankalinsa yakaru akan nada, yyinda mom keta kuka da surutai..
Dr kamar yadora da cewa duk asibitin da zaku kaisa indai tsakani da ALLAH zasu gaya muku to amsar d'aya ce da nan "sannan ayanzun abincinsa yakasance me ruwane sbd be iya motsa bakinsa balle har yatauna abinci"zamu rik'e sa sai zuwa gobe musallamesa"Amma dai yanada iyali ko?"eh yanada Mata ,cewar Abba kafin mom ta yi mgn yarugata.
Dr Kamal yace ok to yakamata tazo kusa dashi sbd Yana bukatar kulawarta amatsayinta na iyalinsa,tunda yanxun komai sai anmasa.,,,,,
Insha ALLAH yanxun inmunyi la'asar zamuje adakkota tana gd"cewar Abba Yana duk'ar da Kai sbd ganin yadda mom ke jifansa da kallon tuhuma"
Gyaran murya Dr naja'at ta yi hade da cewa inada shawara Alh!
Abba yadubeta ya ce miye shawarar likita?
Gsky ciwon danku bana asibiti bane,ayadda na fahimta,ciwonsa na....ah ah dakata bamasan Jaye Jaye tunda kun kasa gane abinda ke damunsa inkun sallamesa zamu can za hospital ko mufitar dashi waje..cewar mom tana tashi tsaye.
Murmushi Dr naja'at ta yi domin yanxun ta lura mom ta daina Mata kallon sani,Kuma itama bazata nuna ta Santana,sai kawai tace to shikenan hjy ALLAH yasa adace" cikin Shan k'amshi mom ta ce Amin"sbd azatonta k'ila Dr naja'at ta ji shakkuntane...
Atare mom da Abba suka fice dg office d'in Dr naja'at.
Hafiz dke cikin toilet d'in office d'in yyi ajiyar zuciya sbd yaji komai ,ya fito zuciyar sa cike da tausayin abokin nasa.
Saurin dubarsa ammi tayi had'e da hararan sa tace har kabani tsoro,miye anfanin hakan kamana labe?
Murmushi Hafiz yyi had'e da cewa yi hkri ammi inason jin abinda ke damun AK ne"
Ok to kaje gd hakan nan tunda kaji,tun safe kake nan ,itama fiddausi yakama ta kaduba kaga halin datake ciki"
Zan tafi ammi Amma Dan ALLAH Zan tambayeki?"
Ina jinka "miye tsakanunku d hjy hafsat (mom) mahaifiyar Abdallah?"
Murmushi ammi tayi had'e da cewa meyasa kamun wannan tambayar?
Nan yashiga sanar Mata yadda mom ta tambayesa akan ta.....ajiyar zuciya ammi tayi had'e da cewa Zan sanar dakai wacece HASSU TSIYA TSABA! amma ba yanxunba ,abinda nikeso dakai kada ka nuna Mata cewa nice naja'at Musa,kanajiko?"eh ammi
Ok zaka iya tafiya...
*******
Abba d mom na fita takama balbalesa da masifa akan wane dalili zai ce Abdallah nada iyaline?"
Girgiza Kai yyi Kai tsaye yace basa abinci ,wanka , alwalla,kulada abinda yashafi tsiraicinsa ke Zaki kula Masa da sune?"
Tabe baki mom tayi had'e da cewa eh hakane muje to sai akawota nan d'in"ta fad'a. Cike da mamakin Wai yau Abba ke gaya Mata mgn a tsaye lallai da sake....
Saida suka sake zuwa d'akin da akaje Abdallah ,suka samu Yana bacci ga drip an d'aura masa
Kafin su fice dg room d'in sukabar ya'u direba agunsa....
Byn Abba yyi Sallah suka nufi gd shida mom...
Byn mom tayi wanka tasaka zulfa ayi Mata Kiran riyan.
[3/16, 9:11 PM] +234 810 194 3850: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written
by mmn fareesa
Not edited
p 26
Riyan na zaune kan abin Sallah yana azkar,byn ta idar da sallar la'asar wacce ta dad'e tanama Abdallah addua ,kafin ta soma azkar yyinda k'asan zuciyarta ke tunanin Yaya jikin Abdallah da sauk'i ko bbu?"
Knocking d'in da taji ne yasaka cewa ashigo...byn zulfa ta shigo tasanar da ita Aiken mom kafin ta fice...
Tab'e baki Riyan tayi had'e da tashi ta ajiye cazbaza d'in,kafin ta fice ta nufi part d'in mom.",,,,,
Fuska bbu yabo bbu fallasa tayi sallama had'e da Zama kan carpet tace ganiiii!
Cike da mamaki mom ke dubarta sbd ta lura dg yau da safe zuwa yanzun wani hayak'in rashin kunya ko me Riyan keji,Amma sai Bata nuna mamakin ta,tadaiyi kwafa azuciyarta sbd gab riyan din take da barin gdn...
Ayatsine tace abinda Zan gaya Miki shine kishirya yanzun ki dauki abinda zaku iya bukata keda my son" acikin driver's din my son wani zai kaiki hospital gurnsa ki kula dashi kafin muzo anjima nida abbansa!
To insha ALLAH"riyan ta fad'a had'e da tashi ta fice"mom ta rakata da harara...
Bbu bata lokaci riyan ta shirya cikin doguwar riga ta amfa red tasaka hijab red,kafin ta fito taje bed room d'in Abdallah ta fito Masa da kayansa irinsu vest boxers jallabiya sbd tasan be wuce su mom take nufi ta fito Masa dashiba.... sannan ta Kira Hafiz tasanar Masa su had'u a asibiti "yace to...
Basu iso abitinba sai kusan 5:12pm "har room d'in da Abdallah ya ke driver d'in yanunama riyan , sannan ya tafi"cikin faduwar gaba ta murd'a kofar tashiga,bakin ta d'auke da sallama.... Hafiz ya amsa Yana kallon ta "byn sun gaisa ta ce yamai jikin?Yadubi Abdallah dake jingine da pillow bisa gado yace da sauk'i...
Matsowa tayi jikin gadon tana kallonsa tace yajikin?" ALLAH ya baka lfy" k'uri da ido yyi Mata Yana hongo tsantsar tausayinsa acikin k'wayar idonta,Wanda be tsammaci hakanba,azatonsa k'ila ma tace dole sai yasaketa Amma gashi ita rashin lafiyarsa tadameta....Yaya Hafiz ya ci abinci kuwa da wanka da Sallah???
Tambayar da riyan tayi ta sakashi dawowa tunaninsa,yanadaita aikin kallonsu..
"Ahankali Hafiz yace ah ah be jima da falkawaba ai"dama fresh milk ce da tea akace mu basa to komai dai akwai shi"to bara na had'a Masa tea din sai yyi Sallah da wanka.
Ok toshiken, Hafiz ya fad'a had'e da matsawa kusada Abdallah sbd byn farfadowarsa Yana Masa nasiha akan ya rungumi k'addararsa,dadai nasiha anan yafahimci yanajin mgn ,bede iyayinta"
Ahankali yace my man inason in sanar da Kai wata shawara Dan ALLAH inbacin nida riyan kada ka nunawa kowa kanajin mgn,inafatan kagane?"
Da ido Abdallah yace sbd me?
Hafiz yace Zan fad'a maka Amma da sauran lokaci... adedenan riyan ta iso da cup d'in tea mai kauri a hannunta ta dubi Hafiz tace gashito"
Gira ad'age yace nayime dashi?"
Kabashi yasha Mana"
Ke Kuma kiyi me Inna basa?"haba riyan! aike yakamata kibasa kinji"
Batace komaiba,taja kujerar roba Fara dake cikin d'akin ta matsa sosai kusada Abdallah dukda tanajin faduwar gaba ,haka ta daure, Hafiz ya d'ago kansa"had'e da bud'e Masa Baki har ya shanye duka Yana kallonsu da ido,kafin ta sake fito da fresh milk itama ta dura nasa , sannan ta basa ruwa yasha ...
Byn kamar minti12 , Hafiz ya fice dg room d'in"
Bbu jumawa yadawo shida wani doctor da keke me kujera suka Kama Abdallah suka aza akai"Hafiz ya shige dashi toilet sbd yyi arwala ya Rama sallolin dake akansa tunda Yana a haiyacinsa.
Bayan shigarsu riyan ta gyare gadon had'e da share room d'in sbd tasan Abdallah bayason k'azanta.
Bata jima da gamawaba suka fito, Hafiz ya saitashi ga alk'ibla yaga batarda Sallah dg zaune sbd lalurarsa...
Bayn ya idar ne Hafiz ya turasa acikin toilet , yafito Yadubi riyan yace kije kiyi Masa wanka"Amma kibi ahankali kada yashaki sabili inkin gama Masa ki fito ,sai nazo na fito da shi"
Zaro ido riyan tayi had'e da cewa wankafa?"girgiza Kai Hafiz yyi had'e da cewa eh riyan ai mijinkine ko?"Kuma akwai boxer ajikinsa....batasan sadda tasaki ajiyar zuciya ba.
Duk anacikin wani hali Saida hafis ya murmusa.
Kafin ta shige toilet d'in atsorace.
Zaune yake kan keken idonsa arufe,sbd jin k'arar bud'e kofar yasan itace saiyai maza ya rufe idonsa,dukda yasan akwai boxer ajikinsa sai yaji nauyin tagansa ahaka musammun sai yadda tayi dashi....wani imani yaji yasake shigarsa lallai rayuwa abun tsoroce "Wai ita wace irin mutumce yanxun duk rashin kwautatawar da yyimata ,bazaisa ta cusguna masaba kota goranta Masa sbd yanzun Yana k'asa..
Wata zuciyar tace sbd ita daban take"Kuma zuciyarta tsarkakakkace tasan ko ita Bata wuce ALLAH ya jarabetaba.....tunaninsa ya tsaya cak sbd jin hannunta da soso ajinsa tana murzawa....
Kofar toilet d'in aka Fara budewa ,kafin ta turosa akan keken,da Abba suka hade ido yyi tagumi cike da tausayi yake dubarsu...
Hafis ne yatashi yataimaka Mata suka saukeshi dg kan keken suka aza kan bed.
Kafin Abba yadubeta fuska asake yace sannu !kinji ALLAH yyimiki albarka yabaki ladar"
Fuska aduke tace Amin.
Abba ya matsa kusada da Abdallah ya rungumesa Yana Masa adduar samun lfy had'e da nasiha akan ya yadda da k'addara "
Kallon sa Abdallah keyi yanason yace Masa Ina mom?"ai azatonsa bazata iya yin nesa dashi Kona na 1minit ba Yana cikin wannan halin"ALLAH sarki riyan ! yarinyar dayake wulakantawa gashi ita tafimasa mahaifiyarsa,sai yanzun ya tunada da nasihar Hafiz agaresa daya ke Masa fadan yadaina wulakanta riyan sbd D'an Adam darajace dashi bakasan Wanda zai maka Rana ba!gashi yagani ya wulakanta ita Kuma ta taimakaesa.... lallai bazai tab'a mantawa da Hafiz da riyan arayuwarsaba , wadanda yatabbatar bbu wad'anda mahaifiyar sa ta tsana sama dasu arayuwarta... wasu hawayene masu zafi na tausayin kansa suka Fara ziraromasa agefen ido....
Cikin dubara Hafiz ya goge Masa sbd kada Abba yagani.
Da taimakon Abba da Hafiz aka shirya Abdallah cikin t shirt da wanso 3 quarter...
Gab da magrib ,Abba da Hafiz suka fice zuwa masjid,sukabar Riyan agunsa ita kadai.
Itama alwarlal tayi bayn ta saita Abdallah dake kan keke a alk'ibla.
Bayan sun idar ,riyan na kan abin Sallah tana lazimi kafin lokacin isha'i yyi.
Afusace aka banko kofar ,bbu ko sallama.
Da sauri riyan ta d'ago kanta Dan ganin su wayene.
Zeenat ce da hjy ikilima,suna jifar riyan da mugun kallo.
Wani faduwar gaba riyan ta ji Amma saita dake.
Abdallah na.....
Share
BY
MMN FAREESA
[3/16, 9:11 PM] +234 810 194 3850: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
🌺AUREN WATA SHIDDA🌺
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by
Mmn fareesa
Wannan shafin nakune y'an team d'in HASSU TSIYA TSABA....lolx..🤣🤣
Not edited❌
P 27
Abdallah na kallonsu "Yana jiran jin meyakawo ne"yyinda riyan ta maida Kai tacigaba da abinta take batace uffanba....hmmm dole ki sunkuyar dakai Mana marar kunya"ko kinmanta ranar da kikamun gwalo sbd wannan nakashashshan mjin naki"?ok na mantafa Ashe auren contract nefa...cewar zeenat tana nuna Abdallah dake sauronsu yyi jigum tamkar gunki.
Hjy ikilima ta karbe zancen da cewa ai gara dabaki auresaba wlh "dayanzun anbarki da jinya ,yazamana Baki amfana da komaiba a auren nasa dakikayi.... ALLAH ya tsareni mom da Zama da nakashashshe,ai wlh ko ya aureni yazama haka dole yarabu Dani,dama inasonsane sbd kyau, aji.dakuma nassaba,to Kuma yanzun bbushi...hmmm yo insuke ai inhar basu yi sannuba abinda suka mallaka sai yakare gun neman magani...cewar hjy ikilima tana murmushin mugunta, had'e da cewa dubesa shida gawa duk days suke banbancinsu guda 2 shine numfashi d gani mutane kawai,Amma bayaji baya mgn "dayanaji saina gaya Masa abinda zaisa zuciyar sa bugawa,domin ni hjy ikilima nafi k'arfin aja Dani ko a wulakanta mun y'a daya Dana mallaka aduniya gashi kaga aya dg yau inkaji wani zai wulakanta wata ka mishi mgn yabari....
Riyan ta d'ago cikin tsantsar bacin rai had'e da tausayin Abdallah sbd ana ci Masa fuska Dan ALLAH yajarabesa,sbd azatonta bejin mgn da gske"
Salamu alaikum!bara namuku sallama sbd naga da alama dg y'ar har uwar bbu Wanda yasan darajan yin sallama ko amsata...keeeeeee k'aramar mar kunya....cewar zeenat tana nufar riyan tamkar zata daketa..
Murmushn takaici riyan tayi dukda tad'an tsorata tace hmmm ALLAH ya Baki saa kikawo hannunki jikina wlh ,Dana nunamiki ke danbace!Kuma JAHILA"nikike cewa jahila?"
Eh"ance jahila mezaki iyane?"
Inbacin jahilci Taya zakixo gun bawan ALLAN da ubangiji yajarabta da lalura kima Masa ba'a kosan goranta Masa...iyeeeee! tafad'a cikin tsawar dabatan ta iyataba....saurin janye zeenat hjy ikilima ta yi sbd taganin kamar riyan zata iya bige zeenat d'in sbd taji ance abin ba ajiki bane "zuciyace .
Mom rabu Dani naci uwarta wlh....hhhhhhh...kinadai zagin takusa dake batawaba"sannan kisani dama Abdallah yasha fad'a mun bayasonki ko kad'an hasalima cusa masake akayi...kutumar ubancan,cewar zeenat azafafe...ita kuwa riyan abad'ini Abdallah bece Mata hakaba tafad'a ne sbd zeenat taji haushi ,gashi Kuma ta ji haushin..
Yyinda Abdallah tun farkon Fara yab'a Masa mgn yakejin zuciyarsa na zafi had'e da k'una...Amma jin kalaman riyan sai yaji tamkar anyaye Masa abinda yakeji sbd shima ya fahimci riyan batasan yanajin mgn ba...
Hjy ikilima ta ja hannun zeenat had'e da cewa muje kibarta kawai zata ga abinda zai faru d ita... sannan Wanda takeyi danshi batada daraja agunsa sbd ai itama dama aka Bata ta auresa bashi yace yanasoba....hmmm hjy kenan ai Ni bandamu yasoni ko kar yasoniba !mijina ne ko auren me mukayi Zan Kuma kula dashi tsakani da ALLAH sabanin y'ar ki sake sonsa sbd wasu abubuwa, wad'anda mutum ke kuskure yace zai so Dan uwansa sbd su,ke kuwa Abu gudane yasaka Abdallah rashin kaunarki,shine rashin tarbiyya,dukda inazaton gadon hakan kikayi....Dan ALLAH momi kisakeni na lallasa yarinyar nan...
Hmmm kisaketa Mana!
Sannan inaso kusani keda ita sbd da alama bakuje islamiya duk abinda zai Sami bawa mai kyau ko marar kyau to yanada ga k'addararsa ne,sbd haka baku isa kumin komaiba suk abinda yasameni nayi imanin dg ubangijina ne.
Hmmmm haka kikace?"
Eh "basaina maimaita Miki ba,cewar riyan adake.
Kwafa hjy ikilima tayi had'e da cewa zakisan wacece Ni wlh,dg yau zuwa gobe Zaki fita dg rayuwar Abdallah Dan zansaka mahaifiyar sa tace yasakeki kota tsine Masa...
Kisaka niya Dan ALLAH tunda Bata lfy Yar sa kukeba ,to kisaka hartace zata tsine Masa ,kisani barazanar ki batayi amfaniba, sannan dg karshe kisani duk mai gsky yanatare da ALLAH,kija akuyar yarki kufice ko nata taramuku jamaa....kafin suyi mgn su Abba sun murd'a kofar sun shigo , kasancewar dawowarsu kenan dg masjid angama isha'i.
Koda Abba yaga hjy ikilima Saida yaji wani iri"sbd dama beson abotarsu da mom,Dan bbu yadda zaiyine kawai.
Fuska bbu yabo bbu fallasa ya amsa gaisuwar ta da jajen datake Masa akan Abdallah.
Wacce ta ke mgn tana karya wuya ita tausayi...
Riyan kuwa batayi mamakin ganin hakan ba,har suka fice itada zeenat.
Mamakine fal da al'ajabi acikin zuciyar Abdallah ,game da hjy ikilima da mom...
Sannan Kuma wani gefen na zuciyar sa cike yake dajin dad'in maganganun da riyan ta fad'a musu,sbd ko shi iya abinda zai fad'a d'in kenan, inda zai iya mgn.
Ya k'udurta aransa ko mom ta ce yarabu da riyan wlh bazai Mata biyayya ba" sai yanxun yagane dalilin dayasa Hafiz ya ce kada yanuna yanajin mgn.
Mgnar da Abba yyice tadawo dashi tunaninsa,Gurin tambayar riyan sunyi isha'i?tace ah ah"nan da toimakonsa Abdallah yyi isha'i yasha abinsha..
Gurin karfe 10:30 Hafiz ya shigo,byn sun gaisa da Abba yace Abba yaka Mata ka koma gd" nida riyan zamu kwana gunsa,anbani wani daki dake kusa Da nan ,ita riyan sai su kwana anan ita dashi..
Abba yace ah ah Hafiz kaga kanada iyali,kaje kawai tunda ga guards nasa awaje....kayi hakuri Abba kada muyi jayayya ,ai tana Gurin ammi(matarsa) can zata kwana,Tama koma can ,sai Naga yadda jikinsa yakasance kafin ta dawo ...
Abba cike da jin dad'i,yace to shikenan Hafiz ALLAH yyi maka albarka. Yabarku tare,naji dadin yadda ka dauki Abdallah Dan uwa agareka.
[3/16, 9:11 PM] +234 810 194 3850: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
🌺AUREN WATA SHIDDA🌺
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by
mmn fareesa
Not edited❌
P 28
..... Hafiz yyi murmushi had'e da cewa Amin,nan abban ya matsa kusada Abdallah ya rungumesa,yyi a ddua yasha famasa ajiki,kafin yyimusu sallama ya fice dg room d'in sbd body guards nasa Dana Abdallah na waje...
Byn fitar Abba riyan daketa gyangyadi ta dubi Hafiz tace Amma Wai Dan ALLAH me ke damunsane?Dan ALLAH! ajiyar zuciya Hafiz yyi had'e da zaiyane Mata abinda doctors sukace,yadora da cewa Amma yanajin abinda ake cewa....be k'arasa ba riyan tayi saurin kallon Abdallah sbd ta tambatar da abinda Hafiz yace,kaddai ace duk abinda yafaru d'azun akunnansa,gashi ta Masa k'arya... tafad'a azuciyarta.... yyinda Abdallah keta aikin kallonta sbd yafahimci abinda take tunani,sai yyi kok'arin kanne Mata ido d'aya...saurin janye idonta tayi ta dubi Hafiz dake cewa bara na je d'akin dake kusa da nan na kwanta har 11:tayi, yafad'a Yana hamma,kafin Yadubi riyan yace inyanason shiga toilet ,ki bud'e kofar body guards nasa na nan kice su kirani...bejira asartaba yanufi kofa...
Amma Kuma Dan ALLAH nifa....saikuma tayi shiru sbd ganin Abdallah yatsareta da ido.
Hafiz ya juyo yakalli Abdallah wanke Masa alamar yacewa riyan ta kwanta.
Murmushi yyi had'e da cewa to ke kinji both yace ki matsa kusada shi ku kwanta... yafad'a cike da tsokana Yana satar kallon Abdallah dake hararan sa...
Itama riyan murmushn tayi,sbd ta lura Hafiz tsokana ajininsa take.
Tabarma da bargo taja ta shimfid'a ta kwanta,shikuma Hafiz ya gyarawa Abdallah kwanciya kan bed d'in ya fice...
Can cikin dare riyan takasa bacci ,sbd tunanin ciwon Abdallah d a Hafiz ya fad'a Mata Wai doctors since basuga abinda ke damunsa ba"inhasashenta gsky ne to ciwonsa bana asibiti bane na gd ne.
Tashi tayi cikin sand'a ta matsa kusada Abdallah ,Wanda ke kallonta tun farkon tashinta Amma Bata saniba"
Gabansa ta tsaya tayi addioin tsari ta tofa Masa ga jikinsa ,kafin ta koma ta kwanta.
Lumshe ido Abdallah yyi cikin wani bakon yanayi...dg haka bacci yyi gaba da shi.
******
Washe gari tunda wuri riyan da Hafiz suka shirya Abdallah bacin yaci ya koshi,kafin mom da Abba su shigo tare da doctors.
Tsintar kansa Abdallah yyi da k'inson ganin mom dajin mugun haushinta,sbd haka ko kallonta be yiba ,yanaji tana cewa jiya da masassara ta kwana shiyasa batazoba, yyinda itama riyan ko kallo Bata ishetaba balle ta gaisheta...
Byn doctors sun gama dubasa ,aka sallamesa.
Mom tace dole acanza hospital.
Kai tsaye wata private hospital suka sake zuwa....hmmm saidai abin mamaki da ita d awaccen duk Abu guda suka fad'a gameda Abdallah..
Hakan yasa Abba yace sukoma gd gobe zai saka asama Abdallah biza konan da sati 2 su tafi Cairo ko Egypt adubasa sosai...
Da wanna suka koma gd.
Byn isarsu mom tace awuce da Abdallah part nasa,tasaka angyara d'azun.
Abdallah yyi mamaki kwarai ,azatonsa acan part d'in mom za'a yi jinyarsa.
..
######
Bayan 6 "yau yakama Abdallah kwanan sa 8 kenan acikin wannan lalura tasa,Wanda yakasance dg riyan sai Hafiz da Abba kawai ke kula dashi,Dan mom arana sau2 ta ke lekowa ta gansa ko sau d'aya.hakan yasa zuciyar Abdallah rauni da karaya had'e da wani zato.gefe guda be wuce saura kwana 9-10 afita dashi waje Dan duba lfy yarsa.... sannan kullum riyan namasa adduoi azamzam data saka Hafiz ya kawo Mata tana bashi Yana sha.. sannan anrufe campany d'in Abdallah sai byn yaji sauk'i wannan umarni ne na mom,hakan yatada hankalin mutanen dake aiki campany d'in...
Zaune yake kan keken sa, orange din t shirt ce ajikinsa da wando 3 quarter" riyan na tsaye a gefensa tana basa frash milk "sai aikin kallonta yake"a Dede ban mom ta shigo tana wani yatsina fuska had'e da toshe hanci....cikin al'ajabi Abdallah ke kallonta be ankaraba ya k'ware awahalce yabiyo Masa ta hanci da Baki,gashi baya yin tarin sai rawa bakinsa keyi cike da azaba...hawaye riyan ta ji sbd tausayinsa ...da sauri ta saka tissue bbu nuna ko k'yama tafara goge Masa na hancin kafin ta goge na bakin...
Mom ta tab'e baki had'e da cewa ke ki kula adunga gyara Gurin sosai sai wani d'oyi nakeji,bara naje in anjima na dawo ai sai zuciyata ta tashi nayi amai wannan kayan k'azanta haka...ta ida fad'a tana ficewa.
Riyan ko ci kanki batace mataba,ta dubi Abdallah da idanunsa sukayi jajir"yyinda jijiyoyin kansa duk sun tashi Rad'o rad'o"almar ransa yab'aci matuk'a...
Cikin sanyin murya riyan tace kayi hakuri Dan ALLAH,duk tsanani Yana tare da sauk'i...
Rufe ido Abdallah yyi yanajin wani Abu game da riyan,dake kula dashi tsakani da ALLAH Bata hantararsa ko nuna k'yamarsa gashi mahaifiyar sa na gudunsa , wannan wace irin rayuwace haka... lallai sai yanxun yafahimci cewa ciwonsa bana asibiti bane,gsky Yana sakaci gun adduoin neman tsari dukda wani time d'in yanayi,Amma yadauki hakan amatsayin k'addararsa...sai yatuna da hadisin monxon ALLAH (S AW) daya ke cewa TAHARIF I'LALLAHI!YA'A RIFIKA FI SHIDDATI...ma'ana(kasan ALLAH sadda kake cikin yalwa, zai Sanka sadda kake cikin tsanani.) Lallai RIYAN ba abin yadawa bace arayuwarsa gashi tana Masa addua kullum dare d safe Bata gajiya hakan yasakashi shima yanayin adduar azuciyarsa.... Gashi Kuma Yana ganin amfaninta tunda yanxun Yana iya d'a ga kansa ki ya girgiza sa....tabbas in har ALLAH ya bashi lfy bazai tab'a iya rabuwa da itaba dukda yasan batasonsa" Amma shi Yana Mata zazzafan SO"saidai inhar yaga ya jima be warkeba to dole ya hakura kada ya tauye Mata hakki,Amma shi tuni yyi ball yasoke auren contract ,saima fatan ALLAH ya yafemasa sbd yasan bbu kyau irin wannan auren".... sallamar Hafiz ta katse Masa tunani....
Da misalin karfe 4:47 Hafiz ne ke Jaye da Abdallah dake kan keken sa,suka nufi part d'in mom sbd tunda aka sallamesa dg asibiti yadawo gd kullum sai Abba yasaka guards nasa da Hafiz sun fita dashi Gurin shak'atawa da Gurin hutawa...
Har zasu wuce sai Hafiz yace baradai suje suyi Mata sallama dukda Abdallah beso sun biyanba.
Awaiting parlour suka shiga Bata nan...zulfa ce tace tana parlourn ta...hakan yasaka Hafiz karya kwana da Abdallah suka nufi parlourn mom.
Bayan sun shige corridor d'in da kofar take , Hafiz na kokarin bud'e wa....yyi saurin dakatawa sbd jin muryar mom na mgn arude....kamar haka..
Wlh kawata bbu lfy sbd banjima da dawowa ba dg Gurin boka,wlh kashe yaron nan zanyi sbd gudun abinda zai faru..sbd boka yacemun yaga ana mishi addua zata iya yiwuwa yaji sauk'i "sannan muddin ya warke to ciwon zaidawo ajikina, alokacin zantona ma kaina asirin duk abinda nayi aciki kuwa harda yiwa alhj asirin bin umarnina da rabasa da danginsa,dayiwa mahaifiyar Abdallah kurciya shekara ashirin da ,niyar dasuka wuce,Kuma muddin ya warke karyata ta Kare kenan" meye shawara hjy ikilima?"
Yauwa !hakan za'ai mugama da mitsiyacin mukashesa har lahira ,bana kaunar Abdallah ko kad'an!burina shine nagaje abinda ya mallaka.
Shiyasa nace Miki sakashi yasaki riyan bashine fa'idaba ,gara abarta ,Kinga bayan munga bayansa sai mu korata ta k'ara gaba...shi alhj koni na k'arasashi Nanda wata 6ko7 Kinga sai ace zafin mutuwar D'ansa ce da bak'in ciki yakasheshi...
Yo ai na amso magani gun boka ,yau da dare Zan zuba Masa a frash milk nabawa shegiyar matarsa tabasa zuwa safe ya mace Kinga...da safe sai akaisa kabarin.....ah ah kwfa kamar motsi nakeji bara na duba.....
Da sauri....
Share
BY
MMN FAREESA
[3/16, 9:12 PM] +234 810 194 3850: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
🌺AUREN WATA SHIDDA🌺
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by
Mmn fareesa
Dedicate to all my fans🥰👍
Masumin mgn a pc banmusu reply ba dawasu grps kuyi hakuri mutane sunmin yawa nakaranta comments naku ,naji dad'i sosai tunda akafara wannan novel ba'a tab'a yin comments masu yawa zafafaba. kamar na last page nagode😊😘🌹
Not edited
P 29
....Dasauri Hafiz yyi baya had'e da k'ok'arin juyawa da Abdallah"da hanzari Abdallah ya girgiza Masa Kai alamar su shiga kawai...daidaita nutsuwarsa Hafiz yyi had'e da bud'e kofar da sauri... adedenan mom ta iso tana dubarsu....boyayyar ajiyar zuciya tasaki sbd ganin bbu wani tashin hankali akan fuskokinsu "hakan ya tabbatar mata da cewa basujiba kenan....mom basai mun zaunaba gun shak'atawa dama zamuje dashi"shine nace bara muzo miyimiki sallama...gsky ka kyauta Hafiz kaji"nagode sosai d yadda kake kulamun da yaro, ALLAH ya baka ladar....tak'are da cewa ai gara yyi fitar bankwana azuciyarta...
Cikin jarumta had'e da k'arfin hali Hafiz yace to mom bara muje ko....to Hafiz ta fad'a had'e da shafa kan Abdallah Wanda yyi k'asa da ido sbd gudun taga idanunsa sun sauya kala"yyinda zuciyarsa ke bugawa tana sanar da shi mafarki yake....
Cikin dakiya Hafiz yyi Mata sallama suka fito dg parlourn,yasaki wata nauyayyar ajiyar zuciya yacigaba da turo Abdallah har suka baro part d'in mom"
Byn sun fito Hafiz cikin fargaba yace yanxun Ina zamu jene domin samun mafita?"ko muje mu sanar da riyan ne?"
Da sauri Abdallah yad'aga Masa Kai alamar eh"yyinda gumi ya wanke Masa jiki,idanunsa sun yi jajir"har yanzun fata yake ace mafarkine abinda kunnensa yaji...
Sannan yakira Abdallah dan yazo yaji albishir d'in.
Bayan yakirasane mom tashigo ita,ta zauna gefen Abba saiga Abdallah yyi sallama yashigo.
Zama yyi Yana murmushi had'e da cewa yau Abba naji dadin wannan Rana sbd kadawo lfy.
Murmushi Abba yyi yace nagode my son"
Jiya munyi meeting da president nake fad'a Masa akan fannin zane ka kammala karatunka, shine yatambayeni kanada iyali Ni Kuma nace eh,dukba bansan miyasashi tambayarba.
To shine yace zai bud'e maka campany a nan yakuma zabeka akan duka wani gini na maaikatu ko makarantu ka zanashi sannan agina..
Cikin farin ciki mom tace alhmdllh yanxun yaushe zaa bude campany din?"
Da mamaki abdallah ke kallonta,Yana tunanin wane irin sin abin duniya ne da mom Wai?" Ko jira agama mgn batayi.
Dagowa yyi jin Abba yace Amma fa akwai matsala sbd mai girma president yace in yadawo dg k'asar India da 3 weeks za'ayi bikin bud'e campanin atime din angama ginasa to zaiyi kusan 2 weeks acan,shine nike ganin yarinyar nan zeenat d kikeso ya aura ,ayi auran ta ida karatun acan gdnsa ,sbd bazaiyu wu ayi bikin bud'e campanin bashida aureba ,Kuma na amsa yanada aure be kamata yallabai yaga nakasance me mgn 2 ba .
Yaka gani my son?"
Had'e rai mom tayi tace ai zeenat sai taga karatu zai aureta sbd haka acikin 5weeks Zan nema Masa AURE maana In zabar Masa wacce zai aura ,auren wucin gadi, byn Yan watanni sai yarabu d matar.
Abba yace haba ya....ah ah kaga kayi shiru kawai ayimasa AUREN WATA SHIDDA da lokaci yyi yarabu da ita,in Kuma kafison aganka me mgn biyu to.
Shiru Abba yyi Yana tunanin wannan maganar, yyinda uban gayyar bece uffanba saima ya fice dg parlourn....
Share pls
BY
MMN FAREESA
[1/29, 7:44 AM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by
mmn fareesa
Dedicate to all my fans🥰🥰👍🏻❤
ana mugun tare ,naga comments had'e da fatan alkhairi agareni a grps daban daban nagode sosai🙏🏻
p10
"""Ransa bbu dad'i ya isa part nasa" kwanciya yyi Yana tunanin wane irin haline da mom ?"
Tsaki yaja yafi ak'irga , yyinda yakudiri niyar bazai cewa mom komai ba gameda auren datakeso tamasa ,Kuma shima abban bazai Masa mgn ba ,inhar sun tursasa to zai amince amma duk wacce aka aura Masa wlh zata raina kanta agunsa...
Yo inbacin abin mom koni da kaina sai in bud'e campanin da gumina ba sai wani yabudeminba , yafad'a afili had'e da tashi ya wuce bath room...
Washe gari byn Abdallah yagama Shirin yyi break fast sannan yabar riyanatu na gyara Gurin ya nufi part din iyayansa Dan gaidasu.
Tab'e baki riyanatu tayi byn ya fita sbd ganin yadda yaketa cika Yana batsewa,amma ta lura yau Yana cikin damuwa,dan fuskar nan tasa murtuk take tamkar besan miye dariya ba...
apart d'in mom yafara zuwa ya gaida ita ,ta amsa cikin kulawa , sannan ta ce my son kayi hakuri pls kaji wlh zeenat tayi nadamar abinda ta maka Kuma anjima zatazo tabaka hakuri.ina umartarka daka nuna mata ka amince sbd yarinyar nan tana sonka ai yakamata ka Mata uziri sbd fa Kai take kishi ,shiyasa tayi hakan....amma mom Kuma sbd rashin hankali d wayo had'e da sakarci sai ta zargemu ni wlh banison.....ya isa haka kada kace komai..
Sannan mgnar auren da zaa maka yakake gani?"dan gsky banison wannan campanin yawuce ka....haba mom niwlh banison kina haka ko be budemunba inada kud'i kin sani,Abba ma haka zai iya bud'e mun can....ah ah my son wayace maka ana maida hannun kyauta ni na rigada na tsaba maka wacce zaka aura byn wata shidda ku rabu kaga baza a zargekaba da auri saki. Tunda mahaifinka yyi subutar bakiyace kanada aure be kamata Kuma aji ba haka bane gsky...
Shiru yyi Yana sauraronta " can yace nifa mom banida wani zab'i saidai daza a fasa auren harda na zeenat d'in to zanfi kowa farin ciki wlh...,,,,,
Hmmmm baza a fasaba kuwa nagaya maka mungama mgn da abbanka ko"
Tashi yyi hade da cewa to mom , yafad'a fuska bbu walwala... murmushi mom tayi tace na zauna nayi tunanin da wa Zan hadaka ?"sai na tuna da mai aikinka RIYANATU.....
Whattttttttt?" Mikike nufi mom?"
Zauna kaji Mana my son inmaka bayani sbd inada hujjojin yin haka zaifi"
Zama yyi had'e da tsareta d ido"ahankali tace kaga dai da farko iyayenta talakawa be Kuma ba nan garin sukeba ada ,amma yaxun sundawo da zama anan inaso kuyi AUREN WATA SHIDDA da ita akuma sirri nafiso dg mu iyayenka sai Kai d ita kawai zaku sani sai zeenat shima sbd kada ta tashi hankalintane.
Munyi mgn da dad naka gobe zai tura alh bukar yaga mamanta suyi mgn akan suna neman aurenta Nanda sati3 zuwa 4 zaayi auren.
In har sun amince to zasu siya ma ,mamanta gd subata jari ta Kuma saka amata binkice akanka kasan aure' dole Saida binkice in ma tana shakkun bada y'ar tata.
Saidai baaxa a fadi AUREN contract bane zaa dai nuna kana bukatar auren d wuri ita Kuma yarinyar Zan tsorata ta akan dole ta amince in iyayenta suka tambayi tana sonka , sannan Zan Mata alkawarin mai da ita boko sbd harira ta fad'a mun dg JSCE ta tsaya....
Shiru Abdallah yyi yanajin dogon sharhin mom harta Kai aya azancenta"
Tamkar zai fashe sbd bacin rai ,sbd ganin Wai kamarshi zaa tsorata wata can akan tace tana sonsa Wai ta auresa ,Kuma Wai duk arasama wadda zaa ce a aura Masa sai wannan vileger girl d'in k'aramar yarinya mittsss yaja tsaki afili....
Azabure mom tace nikakewa tsaki abdallah?"
Da sauri yace ah ah mom tunanin zuci nake kiyi hkri pls"
Shiru tayi tana mamakin halinsa, sannan ta ce yanxun kaje gun abbanka ka gaidashi sannan ka koma part naka ka turomun wannan yarinyar....
To"yafad'a atakaice, sannan ya fice dg parlourn.
Koda ya shige part d'in abban,samunsa yyi zai fito ya shirya da alama fita zaiyi,fadawa jikinsa yyi tamkar yaro yasaki kuka.,,,
Da sauri Abba yace yah Salam"
My son gayamun damuwarka kaji ?"
Ahankali yace gsky Abba Ni banson auren nan Dan ALLAH ku barni... ajiyar zuciya Abba yyi hade da cewa to shikenan tunda kafison in kunyata agaban babban mutum irin yallabai yadauki mahaifinka mak'aryaci Abdallah na fasa yimaka auren...bazanso sakaka adamuwaba" saidai matsalar mominka da k'yar zata....Abba na amince kayi hakuri Dan ALLAH insha ALLAH zankasance mai biyayya agareku.
Murmushi Abba yyi yace yauwa yaron Abba ko kaifa ,ka daure sbd nasan Kai jarimine insha ALLAH inaji ajikina akwai wani babban al'a mari mai kyau ko akasin haka da zai faru nan gaba , sannan wannan auren na sirrine bazayi shagaliba sbd gudun kada agane sai yanzun zakayi aure nafison aganka d matar ranar bikin bud'e campanin insha ALLAH sbd baniso mai girma president yaji lbarin bikin ,inhar sun amince iyayanta zasu baka ita,to da'a d'aura aure washe gari ta tare bbu wata bidia ko al'ada daza ayi.
Sannan apart naka dake gdn nan zaku zauna,ka fahimta?"
ak'agare Abdallah yace eh sbd yadda yakejin zafin maganar auren.... sannan yajanye jikinsa dg na Abba had'e da cewa to Abba sai kadawo, yafad'a had'e da saurin varin Gurin...
Azuciye ya isa part nasa,yasami riyanatu zaune kan carpet tana kallon indiyan firm a receiver"ke kije inji mom.....batamasan ya shigowa b.
Atsawace yace keee eeee!wawiyar inace?" anamiki mgn, atsorace ta juyo sukayi 4 eyes wata uwar harara ya aiko mata da ita had'e da Jan doguwar tsuka,yace kije momna kiranki , sannan kada ki koma yimun kallo a parlou"kinji ko bakijiba?" Yafad'a atsawace....
Jiki na kirma tace naji, had'e da saurin fita t nufi part d'in mom...
Zaune tasami mom itada aminiyar hjy ikilima wato mahaifiyar zeenat, sallama riyanatu tayi gabanta na mugun faduwa sbd tana mugun jin tsoron mom had'e da shakkarta.
Sama d qasa suka kalleta hjy ikilima ta tabe baki .sannan mom taja tsaki hade da hararan riyanatu dake gaidasu tace ki rik'e gaisuwarki.
Tuni mom ta Fara mgn kamar haka ,dalilin kiranki shine inason saki wani aiki mai hadari saidai zanmki GARGADI 2 na farko kiyi shiru kada ki fadawa kowa na biyu dole ki amince ko kuwa duniyar ta gagareki Zama....zaro ido riyanatu tayi cikinta yyi k'ara k'uuuuuuuuuuu tuni xufa tafara keto Mata.... murmushn samun nassara mom tayi sannan ta zayyane wa riyanatu k'udirinta akan son ta auri Abdallah Kuma AUREN WATA SHIDDA....
Cikin tsoro riyanatu tace Dan ALLAH hjy kirufamun asiri wlh tsoronsa nake ......rufemin baki ai na Masa mgn bbu abinda zai Miki sbd shi mgn Bata sha Masa kaiba saiki kiyaye kada kimasa kuskure akwai dalili shiyasa Zaki auresa inba hakaba ai ke ko darajar matar direbansa Baki kaiba.
daga k'arshe gobe zaa je gdnku gun ummanki neman aurenki inta amince ta fad'a musu suje gun iyayanki maza abasu aurenki.
Sannan inaso ki nunama ummnki kinason Abdallah Kuma soyayya kuke dashi....
Cikin tsoro riyanatu tace Amma Dan ALLAH kada kimun komai sannan da way shidda yyi zai sakeni?"
Harararta mom tayi tace eh bbu ragi bbu k'ari ,saiki tafi ko!kin wani kama kallonku d k'wala kwalan idanunki....
Jiki asanyaye Riyanatu ta fice ta na mamakin meke Shirin faruwa d rayuwarsu itada ummanta be?"
Tasan in bata amsaba to komai mom zata iya yimata sbd tunda taji maganarsu rannan ta yarda hjy batada Imani.
Da haka ta koma part d'in Abdallah,tasamu bayan nan,haka ta zauna tana tunani har 12 tayi,saiga wani yyi knock ta bud'e nan yasanar da ita shine zai rik'a koya Mata turanci .
Babu musu ta bisa alambun gdn yafara koyar da ita.
Cikin ikon ALLAH kafin su tashi riyanatu ta iya wasu abubuwa,shi kansa malamin yyi mamakin k'wak'walwarta....
Byn sun tashi dg islamiya ta koma gd ,duk jikinta asanyaye Fatima na lura da ita,harta tambayeta Amma sai tace bbu koma.
***********
Washe gari Gurin karfe 2:30pm su umma na zaune atsakar gd suna fira yyinda mutane na zuwa siyan abinci...wani yaro yashigo yace Wai ance ana son mgn da umman riyanatu inji wani mutum....
Da mamaki zuwaira tace to kace tana zuwa.
Byn fitar yaron ,umma tacewa mama zuwaira tayi hkri ita bazata b sbd batasan kowa agarinba.
Murmushi zuwaira tayi sannan ta saaka hijab ta fice waje.....tafi minti12 sannan ta dawo tana murmushi ta kalli umma tace kisaka hijab naki muje soro bara na shimfad'a ta barma bak'i mukayi sunxo mgn da kene akan dansu nason riyanatu....
Umma tace....
Share pls
BY
MMN FAREESA
[1/29, 8:28 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by
mmn fareesa
Wannan shafin nakune
Queen
Fatimatou
Mmn Bilkisu
Sury baby
Bilkisu Auwal
Zee hamis wada
Queen mimi
Inajindadin comments naku sosai love u wujiga wujiga👍🏻🥰🥰
p11
Umma tace anya kuwa da gaskene?"
Murmushi zuwaira tayi tace muje Dan ALLAH!ta fad'a had'e da daukar tabarma ta nufi soro....
Umma ma tasaka hijab tabi bayanta ranta fal da tunani"
sallama tayi had'e da Zama kusada zuwaira" byn gama gaisawa,alh bukar yyi gyaran murya had'e da cewa to nasandai zakuyi mamakin ganina a wannan lokaci,suna Alh Abubakar da'aki sani da alh buka .nasan kunsan ALH KABIR GIRMA ko?"suka d'aga Kai" sannan yacigaba da cewa ni amininsane yaturoni akan neman iziniku akan zaya turo a nema ma D'ansa auren y'ar ku,wato RIYANATU dake ma D'ansa aiki,wato ABDALLAH dg nan suka Fara soyayya d juna ....
Cikin mamaki umma tace oh D'an yau kenan dama ba aiki takemasa ba soyayya suke?"
Murmushi alh bukar yyi hade da cewa kunsan halin Yara insunason Abu to shine ai Abdallah ya matsa ayimusu aure saita cigaba da karatunta acan insha ALLAH,amma yanxun miye amsar ku?" Umma tayi ajiyar zuciya had'e da cewa da farko dai sai naji ta bakinta intana sonsa sannan muyi binkice akansa d iyayensa tukum saina turaku gun dangin mahaifinta dake k'auyen...
Tashi alh bukar yyi hade da yimusu godiya sannan ya ajiye musu rafa guda ta 1K ya fice Yana cewa ah ah su karb'a sbd jin umma na cewa yabar kud'insa...
byn fitar sa,su umma suka shiga cikin gd"mama zuwaira nata murmushi tace oh ikon ALLAH Ashe alkhairi ne ya maidoku garin nan,ai dama matar mutum kabarinsa ALLAH yasa hakan shiyafi alkhairi.
Umma tace ameen, Amma nifa gsky inajin tsoron ta auresa mufa talakawane gara dai ta auri talaka daidai mu. Kuma bamusan halinsaba....ah ah bintu addua yaka Mata kiyi, maganar hali Kuma gsky dukda ba Wai hudda nikedasu ba to Alh Kabir girma Yana mutunci sosai akwai temakon talakawa wlh ga yadda naji ,Kuma shi Abdallah bama nan yyi karatu ba ,bedade d dawowaba ,Amma inbaki yardaba bara nasaka harira dake hudd'a su dakuma salisu mak'ocinmu dake dreban gdn su Miki binkice akansu..
Ajiyar zuciya umma tayi tace ai bama wannan ba ,sai tazo naji abakinta tukum kinsan Dan yau ,kahaifesa baka haifi halinsaba.
Zuwaira tace hakane tana dariya , yyinda Fatima dake sauraronsu tanad'aki taita murmushi tana tuna yau zata tsokani Riyanatu....
*********
Zaune yake a lambun gdn kan resting cheir. gabansa center table ne da choke d cup akai da riyanatu ta aje Masa"
Idonsa alumshe yaje sai girgiza Kai yake,Yana jiran zuwan Hafiz sbd yakirasa akan yazo yanxun yanason ganinsa...
Yyi zurfi atunani yaji andafa kafad'arsa "da sauri yabude idanunsa dake jajir ya aza akan fuskar Hafiz"tamkar bayason mgn yace pls kazauna friend"
zama Hafiz yyi had'e da cewa lfy dai ko AK?"
cikin damuwa yasanar da shi maganar AUREN WATA SHIDDA da mom ke son tamasa Kuma Wai wannan vileger girl d'in ta zab'a Masa.....hhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhh...look mlm ba dariya nakiraka kamunba ,shawara zaka bani pls"cewar AK cikin jin haushin Hafiz daketa Masa dariyar.kallonsa Hafiz yyi ido cikin ido yace gsky kaji dad'i wlh... mittsss kaifa d'aniska ne ,Ina maka wani zance Kai kanamun wani"murmushi Hafiz yyi had'e da cewa hmmm to Wai miye abin damuwa anan ai gara RIYANATU akan zeenat gsky Ina maka murna sbd yarinyar ta had'u wlh 💯% inbacin daka rigani aida nike Shirin yin ta biyu da ita ni wlh dama tuni naga kunyi mugun marching da ita harfa kama na ga kunayi da ita,sbd.....STOP IT kanada matsala wlh kaxo kanamun surutan banza, bacin bashi na kiraka kamunba...wlh zaka jamata wlh ....
Sorry abokina Ni gsky banison kayi auren contract,amma kayi biyayya gasu Abba amma insha ALLAH wannan auren zai Zama alkhairi ,Kuma insha ALLAH baza ka auri zeenat ba.
Tsaki abdallah yaja had'e da cewa suduka bbu choice dina aciki kinsu .....hmmm haba mutumin kadafa ka kamu kazo kana mun y'ar murya nashawo maka kanta , Hafiz yafad'a cikin tsokana....wani purch Abdallah yakawo Masa yyi saurin kaucewa Yana dariya had'e da cewa k'ila mu angwance tare k'ila ma na rigaka sbd ni gsky bbu d,aga k'afa in my feedo ta shigo hannu na yadda nike amatse....tsaki abdallah yaja had'e da cewa banxa Dan akuya... murmushi Hafiz yyi had'e da cewa eh naji kaikuma me zaa kiraka sbd gara ni da Kai....kayimun shiru ga wannan yarinyar nan karma kaja ta kamun raini wlh na fasa bakinta yafad'a in a serious tone...
Riyanatu na k'arasowa,ta sunkuyar dakanta k'asa sannan tace yallabai ko akwai aikin da zanyi maka lokacin islamiya yakusa?"
inkin tanka Abdallah yatanka saima yarufe ido had'e jingina jikin sa d kujerar yamata banza.,,,
dagowa tayi ganin yashareta tace Yaya hafis Ina wuni?"
Murmushi Hafiz yyi yace lfy qlau ,Ashe kina islamiya?"
Eh tafad'a"atakaice.
Kallon AK hafis yyi hade da cewa friend kayi mgn pls kabarta tsaye "kada Kuma ta tafi tayi laifi..
Yakusan second 52 , sannan ya tsina fuska cikin husky voice ya dubeta had'e makamata harara sannan yace ban hanaki kirana da yallabai ba saikace kina gaban d'an sanda mittsss,Wai miyasa inbaki sani surutuba,bakijin dad'i?"
"Ahankali tace kayi hakuri lokaci na tafiya me zanyi?"
Banza yyi da ita"
Hafiy dake kallon su yace riyanatu kitafi abinki kinji...
Juyawa tayi had'e da tafiya.....RIYANNNNNNN cak ta tsaya sbd jin muryar Abdallah ta daki dodon kunnanta , had'e da mamakin jin yafad'i sunanta dukda yarage wasu haruffan aciki,Kuma yau ce ranar daya Fara Kiran sunanta.,sai Kuma taji sunan yyi mugun Mata dad'i amma Bata nuna ba.
Ahankali tace tadawo baya had'e da cewa gani,yadauki wasu second kafin yace ki had'a mun ruwan wanka,saiki tafi....
"To tace had'e da tafiya"
Byn tafiyita Hafiz yabugi kafad'ar Abdallah yace gsky mutumin kana lokaci fa wannan kasaita haka ,kumafa sunan da ka kirata dashi yyi daidai dama haka ake kiranta wlh RIYAN nice name.... Ya isa parrot Kanata zuba kamar ruwa na kirata ne sbd bazan iya kiran sunan har k'arsheba sbd yyimun tsawo sunan...
Murmushi Hafiz yyi had'e da girgiza Kai suka cigaba d fira wacce afirar Hafiz ne yafi mgn.,,,,,,
Riyanatu ce zaune gaban umma "
Umma tace dama Ashe ba aiki kikeba soyayya kuke da yaron nan dama?"
Wani mugun faduwa gaban riyanatu yyi ,cikin dauriya ta kak'aro murmushi ta sunkuyar dakanta k'asa..
Tunani take wato Ashe harma anzo neman auren kenan?"tunda gashi har umma na Mata maganar, lallai hjy abin tsoroce ita yanxun to yanxun daukar suna soyayya da Abdallah ake Mata wannan mai girman kan tsiyar d izza...kin yi shiru bakiyi mgn ba, iyayensa sun Aiko suna son abasu damar suje su nema Masa aurenki.
Kifad'amun gsky kina sonsa ko kuwa?" Cewar umma tana kallon riyanatu...
Shiru tayi tana mamaki da wannan tsaka mai wuya datake aciki"
Umma tace kinyi shiru ,kada kiji kunya kinji kifad'amun abinda ke ranki...
Ahankali tace...
Share pls
BY
MMN FAREESA
[2/1, 8:19 AM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
🌺AUREN WATA SHIDDA🌺
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by
mmn fareesa
Masumin mgn a pc ko agrps bbu reply kuyi hakuri pls &pls dakuma rashin jin posting d'ina inada uzuri....
p12
"Ahankali tace eh umma"ta fad'a tana murmushn dole had'e rufe fuskarta Wai taji kunya....
dariya umma tayi hade da cewa ALLAH yatabbatar Mana d alkhairi.sannan cike da jin kunya riyanatu ta tashi t fice..
Aranan ba'a kwanaba umma ta Kira Inna mariya tasanar da ita had'e da neman shawarar ta" takuma amince cikin farin ciki had'e da musu fatan alkhairi bbu bata lokaci umma ta bukaci Inna mariya ta sanar da baffa sule(k'anin baban riyanatu)zuwan bak'in yakuma fad'i yaushe zasu zo?"
sannan sukayi sallama akan duk yadda sukayi zata saka gali yakira su umma tamasu baya ni...
Zaune yake a cikin mota dawowarsa kenan dg wani park,kasancewar da kansa yyi driving bbu Wanda yabisa, ya d'ora kansa bisa sitiyarin na motor yyi zurfi atunani.... k'amshin turarenta da motsin bud'e motar datayi yasakashi dawowa tunaninsa"hiiii baby!
d'agowa yyi ransa bbu dad'i fuska a had'e yadubeta ya juya Kai , azuciyarsa yyi tsaki sbd ganin irin kayan dake jikinta... ahankali tace yakk?
lfy!ya amsa atakaice"haba baby duk kawani daure fuska bbu faraa kasan banason haka ko?"look zeet kinsan halina banason surutu da yawan mgn so pls ya isa"murmushi tayi tace hakane baby amma yakamata kaji meke tafe dani,kasan inasonka sosai am ma Kai ko irin zuwa fira guna bakason yi miyasa ?"cikin k'osawa yace hakan baya cikin tsarina"
Yanzun gsky yakamata kaje gdnmu ayi mgn asan da Kai dna kammala skul muyi AURE....ki sanar da su Mana ni ....haba Mana baby?"Kinga ki barni inji da damuwata mom ma AUREN WATA SHIDDA zatamun da time yacika narabu d matar na aureki shikenan?"yafad'a Yana kallonta da sexy eyes nasa.
Tasoyi Masa bore amma sbd yadda yatsaare ta ido dakuma cewar zai aureta sai tayi lak'os dukda dama tasan da maganar aurensa sbd mominta ta gayamata ,amma bataso riyanatu ce ba wadda za'ayi auren d ita" sbd batasan miyasa data ganta takejin faduwar gaba ba?"
sannan kyawun yarinyar na Bata tsoro.
cikin kissa tace amma dai bbu abinda zai shiga tsakanunku d ita in...keeeeeeeeee! mikike nufi?" banason hauka fa yafad'a atsawace.... murmushi tayi had'e da cewa yauwa baby har naji Dadi dakake nuna kinta... murmushn takaici yyi hade da cewa my zeenat Kenan ai Kisha kuruminki ke ce zabina...wani ihun murna tayi had'e da kokarin hugging nasa...kallon daya Aiko Mata dashi yasata dakatawa sbd yadda yyi mugun tsare gd,tsaki yaja had'e da ficewa dg motar yabarta ciki,Yana mamakin rashin wayonta tana classic lady amma harta yarda itace zabinnsa....
Part nasa ya wuce , parlour yasami riyanatu na turere parlourn,iya lab'b'ansa yyi sallama ,ita kuwa azatonta bayama sallama sbd girman kan sa,batasan budeymurya yyine ke be iyawa.
Ko kallensa batayiba tacigaba da aikinta.
Zama yyi kan kujera ya aza k'afa daya kan daya Yana wani Shan k'amshi"can yadubeta ak'ule hade da cewa keeeeeee! wace irin sokuwa ce Wai?" bakisan mutum yadawo kimasa sannu ko ki kamasa ruwa balle Kuma ki kaiga tambayar sa yana buk'atar wani Abu ke kin Fara wayewa ko?"
Shiru tayi had'e da mugun mamakinsa ,shin Wai shi wane irin mutum ne? in an kulasa yyimaka banza Inka k'yalesa shima laifine kenan"ko bakya jine?"
da sauri tace ah ah kayi hakuri naji bakayi...in ...um sal....what!mikikeson cewa?" Oh nagane kina nufin banyi sallama ba ko?" wato ni Zaki gayawa mgn ko kinunamun bansan darajan addininaba ko meye?" da sauri tace nifa ba haka nake nufi ba....dallah yimun shiru Kona fasa Miki Baki stupid kawai kinzo kina sani surutu mittsss yaja tsaki hade da cewa dallah kamun ruwa..."ahankali tace ALLAH yahuci xuciyarka"
Byn ta kawo ruwan ta zuba Masa had'e da mik'a Masa,tana tsugunne yashanye sannan ta d'auke cup d robar ,Bata kallesa tace zakayi wanka ne?"
Saida yadauki wasu mintina tukum sannan yace keeeee zonan!jikinta na rawa ta juyo had'e da kallonsa tace kayi hakuri intambayar ta maka zafi...Wai ba cewa nayi kizoba " cikin tsoro ta duk'a kusada k'afafunsa yyinda yyimata mugun kwarjini ta kasa kallonsa.
Cikin isa yace nasan mom tasanar dake aurenki dazata kikamun ko?"
To inaso kisani bawai son AUREN WATA SHIDDAn nikeba Zan Mata biyayya nekawai sbd haka ko byn anyi auren zanrabu dake ,shawara d'aya zanbaki shine kada ki yarda zuciyarki ta SONI sbd ni bazan taba SONKI ba "
Shiru tayi tana mamakin Wai mi mutumin nan yadauki kansane ?"itafa gsky tagaji da wannan wulakancin nasa, sai kace kud'i haukane"shibaisan wannan abun dayake Mata ba mugun tsanarsa takeji,cikin dakiya tace hmmm BOTH kenan ai inkmayi tunanin ni riyanatu zansoka kayi kuskure sbd bazan tab'a son mutum irinkaba wlh"....zaro ido yyi sbd mugun mamaki da maganarta tabashi Amma be nuna mamakinba cikin daurewar fuska yace ke ni Zaki gayama mgn sbd kin samu guri ko?" to bari kiji zanyi pernishment naki"ahankali tace pls sorry both nafad'a maka gasky tane... shout up!ok no zki nunawa ma kin waye kin Fara jin English ko to as from today kada ki koma kirana da both inba Zaki iya cewa Abdallah ba ki bari "stupid girl kawai "inkin gadama ki had'a mun ruwan wanka and last ki fitomin da k'ananun kaya sbd gulma shine d'azun da safe kika fitomin da manyan kaya ko sbd kin rainani....amma ai sune al'adarka ko?"
bansaniba Ina ruwanki to ma!naje nak'i Al adar"
girgiza Kai tayi had'e da nufar bed room nasa tabarsa aparlou.
Batafi 6 minit ba ta dawo....turus tayi had'e da jin faduwar gaba sbd 4 eyes dasukayi da mom"
jiki n rawa ta duk'a had'e da cewa hjy Ina wuni?"
Lfy" mom ta amsa atakaice tana Yan Harare Harare...
Cikin isa had'e da bada order tace ke yau bazaki islamiya ba ,kitsaya ki kularmun da yaro anguwa zanje, tafad'a had'e da gallawa riyanatu harara"jikinta na kirma tace to hjy.
Tsaki mom tayi ta dubi Abdallah had'e da cewa sai nadawo my son ka kularmun da kanka kaji"
Murmushi yyi yace insha ALLAH mom, ALLAH yatsare.
"Tace Amin had'e da ficewa"
Riyanatu dake zaune cike da jin haushinsu dg shi har mom d'in sbd hanata zuwa islamiya da akayi ,tunani take wai akan wannan k'aton saikace wani yaro ace ta wani kula dashi ,shiko kunya bayaji ace komai sai an Masa toda basuda kudinfa?"
K'arar rufe kofar bed room d'in yasa ta gane yabar parlourn" tsaki taja afili tace ALLAH ka kamun k'arshen matsalar nan....
Byn minti 15 tashiga ciki sbd ta fito Masa da kayansa.
Koda ta duba wardrobe nasa,k'ananun kaya ta fito Masa da su ,jeans dark blue da red d'in t shirt ta aje gefen gado, sannan ta fice jin Yana kokarin fitowa.
Komawa tayi a parlou ta zauna ta Fara kuka sbd bacin rai da tunanin wannan aure da zaa lakaba Mata watanni kad'an amai da ita k'aramar zawara...zaro ido tayi sbd wani tunani datayi,afili tace yah Salam insha ALLAH bbu abinda zai ahiga taakanunmu "to Wai ni miyasa ma na amince wai?"
Share hawanta tayi sbd jin zai bud'e parlourn.
Wani fitinan nan kamshi ketashi ajikinsa ,Saida ta lumshe ido"ko inda take be kallaba ya hakimce kan kujera.
Koda ta ga haka dining area ta nufa ta kwaso mai takawo gabansa tayi serving nasa, had'e da cewa kaci abinci pls"
Murmushi ya kuce Masa sbd ganin tana wani yin mgn cikin rarrashi wato taji maganar mom kenan.
Bbu musu yadan ci bbu laifi ,ta zuba Masa ruwa d drink yasha...
Byn ya idar ,yajawo laptop Yana dubawa can Kuma taga yashige bed room Jim kad'an yafito da pen d katuwar paper yafara Zane cikin kwarewa....sai satar kallon sa take "cikin 30 minit ya ajiye yafice zuwa masjid sallar la'asar.
Tashi tayi cikin sand'a ta duba zanen datayi,zaro ido tayi sbd ganin yadda ya Zane mutum sak tamkar hoto da alama photo ne ya kalla yyi zanen"
Ajiye tayi tana mamakin kwarewarsa azane"
Sannan taje tayi Sallah itama"
Sadda ta dawo har yadawo yadan kwanta kan 3 seeter"yatsina fuska yyi hade da cewa keeeeeee zanyi bacci bansan yawan motsi sbd dakinyi sai naji.
Cikin mamakin isarsa tace kana nufin da Raina bazanyi motsiba?"
"bansaniba"
Yafad'a had'e da gyara kwanciyarsa yarufe ido.
Sunkai kusan 35 minit , sannan cikin sand'a ta tashi ahankali zata fice..keeeeeeee! yafad'a cikin husky voice d'in sa,jikinta na kirma ta tsaya cak sbd batasan Yana kallonta ta k'asan ido"
Azuciyarta tace oh ni nabani d Mr arrogant din nàn....zonan nace" muryarsa ta katse Mata tunani.
Gabanta na faduwa ta je nesa dashi had'e da cewa gani!
Dagowa yyi ya bankomata harara sannan yace dama kula da ni mom tace kiyi ko kuwa sakani surutu kisamin ciwon Kai?
Girgiza Kai tayi had'e da cewa kayi h...short up your mouth stupit bacemun da gani...sum sum ta wuce ta Sami guri ta zauna.
Kwanciya yyi hade komawa bacci"
Be farkaba sai 6:21pm da sauri ya wuce ciki yyi alwarlal magrib yafito yadubeta cikin yatsina fuska yace Zaki iya tafiya gd" bejira amsarta ba yafice.
Tabe baki tayi had'e da gyara hijab nata ta dauki Jakarta ,ta fito parking space tasamu ya'u direba na alwalla (shike mai da ita gd kullum) yace ta jira yyi Sallah.
Byn ya ya'u direba yadawo yasameta inda yabarta wato bakin get , sannan suka wuce gd.
Bayan kwana2...
Share pls
BY
MMN FAREESA
[2/3, 5:52 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by
Mmn fareesa
p13
*Bayan kwana2*
Abubuwa sun faru inda Inna mariya ta sanar da baffa sule k'anin baban riyanatu zuwan bak'in yakuma yi murna sosai sbd jin wannan magana, yasan insha ALLAH barinsu garinsu alkhairi ne"
hakan yasa yacewa mariya duk ranar dazasu zo suxo yyi .
bbu musu inna mariya tasanar da umma komai,ita Kuma ta sanar da Alh bukar sbd yazo ranar da umma sukayi waya d Inna mariya har take sanar Mata gali na cikin damuwa sbd jin labarin auren riyanatu Wai sonta yake Amma be fad'a ba tuni."
Cikin jin tausayinsa umma tace oh ikon ALLAH !gsky banji dad'i ba , ALLAH yabasa wacce ta fita, k'ila ita ba alkhairi bace agunsa.. inna mariya tace Amin sukayi sallama.,,,
"Gefe guda Kuma riyanatu bbu laifi tana gane turancin sosai ,sbd hakan teachern nata yake had'a Mata da wasu abubuwan"
Sannan yasanar da Abdallah tunda wannan week d'in za'a koma skul kawai yasaka ta zaifi"shikuwa yace saiya duba.
Yyinda ita Fatima nakokarin ganin riyanatu ta xama classic lady itama,hakan yasa ana Bata albashinta sukaje bortique ta zabo Mata k'ananun kaya masu saukin siya "bakuma masu fidar da tsiraiciba"
Had'e da kayan kwaliya tuni riyanatu ta shiga sahu itama lolx..🤣
***********
Yau yakama Sunday akuma yau da marece Fatima zata koma skul"
Tun safe riyanatu tayi shirinta bbu k'arya,dukda ba tasoba sbd gudun Abdallah ya yarfata to Amma tilas Fatima ta Mata sbd ita azaton Fatima kwalliyar zata burge Abdallah hakan yasa da ita sukayi kwalliyar,hmmm duk Wanda yasanta inba farin sani ka mataba to bazaka ganeta.
Sanye take da gownt maroon da veil bak'i tayi rolling, ga takalmi bak'i flat tasaka da Yar hand bag , yyinda lips d'in ta sukasha lip stick maroon "sannan Fatima ta fesheta da body sprays.
Fuska bbu walwala ta fito dg daki sbd tafiyar Fatima skul tasan Kuma sadda zata dawo dg gun aiki ta koma skul ga wannane kwalliyar,,ita tsoronta ma kada mom ta gani ta Mata wani zato....kin fito ne ,cewar umma dake tasbihi azuciyarta sbd ganin yadda yar tata tayi kyau.
"Ahankali tace eh umma bara na wuce "umma tace ALLAH yatsare"amma gsky in an tsaida mgn ,to zakibar aikin sbd be daceba , amatsayinki na hausa Fulani ,kikasance me kunya da Kuma tsare mutuncinki .
Insha ALLAH umma nima nafison na Dena ,ta fad'a had'e da ficewa dg gdn....
"Kamar yadda ta Saba haka ta gyare ko Ina "sannan ta had'a Masa ruwan wanka kafin ta fito a parlou tayi jiran fitowarsa .
Shiru tayi tana tunanin kada Abdallah yyi zaton sbd taja hankalinsa tayi kwalli haka !Kai kodai ta gogene...salamu alaikum, sallamar Hafiz ta katse Mata tunani... murmushi tayi had'e da amsawa suka gaisa, sannan tace oh Yaya hafis kwana2 nabar ganinka"y'ar dariya yyi yace wlh RIYAN kinsan bikina yakusa befi 10 days ba shiyasa naje Kuma kano sbd ammi na anmata transfer a hospital tadawo anan garin da aiki ,jiya muka sauka,shine nazo gun ogan naki nakawo gaisuwa sbd jiya naga 2miss call nasa,nakira be d'agaba nasan fushi yyi.tabe Baki riyanatu tayi had'e da cewa to ALLAH yasa alkhairi"
Yyi saurin cewa amin,Zama yyi Yana murmushi sbd ganin kyawun datayi har cikin ransa yanama abokinsa fatan mallakarta har abada."
Ahankali tace to a Ina amaryar tamu takene?"murmushi yyi yace y'ar nan garince ai,Kuma nan zamu zauna duk fg Ni har ammina aiki yakamu nan garin. "ajiyar zuciya tayi had'e da cewa to ai yanxun ka Zama Dan gari ai.
Kofar bed room d'in yakalla sannan yace hakane,amma zakije bikina ko ,ma'ana kiyi attending d'in duk event na bikin?"
Kafin tayi mgn Abdallah ya murd'a kofar yashigo parlourn...tuni k'amshinsa ya mamaye parlourn"fuska murtuk ya gallawa hafis harara had'e da cewa parrot kazo ka cikawa mutane parlour da mgn " yafad'a had'e da Zama gefen hafis dake dariya"
Ahankali tace barka da fitowa!
dagowa yyi sukayi 4eyes...k'uri yyimata sbd son gano shin itace ko ba ita bace sbd yadda tayi kyau na ban mamaki...yanxun zakayi break ne?"muryarta ta katse masa tunani,saurin barin kalleta yyi cike d basarwa ,yawani yamutsa fuska tamkar yaga abin k'ii yace eh akan labb'ansa...
Hafis da tunda yaga Abdallah yad'ago zai kalleta yakafesa d ido... murmushi kawai yake mai sauti,"ahankali yace AK dakai fa take yakamata kadawo hayyacinka... mittsss Abdallah ya ja doguwar tsuka had'e da cewa dallah mlm miye haka?"kamar ya nadawo hayyavina ,daba a hayyacina nakeba ko me??""
nidai bance hakaba maida wukar...cewar Hafiz Yana dariya.
Yyinda riyanatu ke saurarensu Amma Bata kallonsu.
Keeeee! Kije ki kamun break kinyiwa mutane wani zaune sai kace kina gaban sa'anninki.. mitttsss yaja tsaki hade da makawa Hafiz harara ganin zaiyi mgn.
Ahankali ta tashi ta fice"
Hafiz yace haba mutumin kana yadda kakeso wlh wannan iko haka ai kabari abiya sadakin ko, sannan da alama wannan kwalliyar tata ,tatafi d imaninka....stop it !inkasan wannan surutun yakawoka guna zaka iya tafiya "wato namalura sokake da gske na auri wannan yarinyar ko?"
Hmmm friend kenan abar maganar kawai,dama naga Miss call naka jiya ,nakira kak'i dagawa sorry kasan jiya muka dawo tare d ammi bana kusa da wayar , sannan my feedo ta dameni da rigima tanason kuje kuga k'awayenta abasu abinda zaa basu ,kasan in tanamun wannan rigimar wlh jinake tamkar nacika aiki kaima ka gane?"yafad'a Yana daga gira had'e da murmushi,tsaki abdallah yaja had'e da cewa aikin banza jarababbe ai garadai da ammi zata maka aure wlh, sannan batun ganin k'awayenta zamu iya zuwa Amma kasan banason surutu da hayaniya Mata 2 sun isa muyi mgn da su.... murmushi Hafiz yyi had'e da cewa relax Mana ai nafad'a musu anbadakai😂 dud da nasan abokin nawa da farin jini dole wata ta k'yasa, shiyasa nafison kuje da babynka RIYAN kawai "itama nafad'a Mata tare zuje takuma amince....
Iya k'uluwa Abdallah ya k'ulu da iskancin da Hafiz ke Masa"murmushn takaici yyi Yana kokarin mgn... riyanatu tayi sallama had'e da ajiye musu tray din a gabansu "
Kok'arin had'ama Abdallah tea takeyi ,yyi saurin dakatar da ita ,cikin mugun tsare gd yace ke wakikayiwa kwalliya?"
Mamaki sosae tayi da tambayar sa, azuciyarta tace zanyi maganinka kuwa....
"Ko bakya jine?"
da sauri tace saurayina nayiwa!Wanda in Zan aura in mun rabu!
atsawace yace keee nikike gayawa saurayinki?"hhhhhhh yyi dariyar rainin hankalin sannan yadubeta off & down yace ai Ni banga wani Abu ajikinki da wani zai gani har ya burgesaba and last nakoma Miki mgn ko tambaya kina bani amsa agadarance Zan nunamiki ainahin calour d'ina....
Bata ce komai ba "tea din ta mik'a Masa hade plate datayi serving nasa , sannan ta fice dg parlourn Dan tajira awaje su gama.
Hafiz ya girgiza Kai beyi mgn ba,saidai yasha alwashin duk ranar da Abdallah yakamu dason riyanatu bazai taimakesa akan yashawo kantaba Kuma zai gayamasa managar dayake so son ransa...
#######
Abdallah sunje da sauran friends nasu sunga k'awayen fiddausi(feedo)sun basu abinda suka bukata ,acewar Abdallah ai in suntaya akan abinda suka bukata sunyi k'aranta ,da kud'insa yabasu.
Yyinda duk yawancin Yan matan sun rude da ganin Abdallah duk da sun lura yanada Shan k'amshi had'e da izzah"
Shire Shire kawai ake duka b'angaren 2 Dana Abdallah Dana Hafiz, yyinda Abdallah iyayensa sun je kauye antsaida mgn akan Nanda sati3 za'ayi bikin, sannan riyanatu umma tace ta Dena aiki yau kwanta 3 rabon ta da gdn,mom ta tura harira taji ko lfy"
Sai umma tace lfy lau ta Dena ne in ALLAH yasa tazama matarsa ta Masa komai..
Tabe baki mom tayi dataji bayanin umma gun harira, azuciyarta tace hmmm danbakisan auren yarjejeniya bane shiyasa....
Ayau yakama laraba Kuma yau ake arebiant night nasu hafis,ga Abdallah ne babban abokin ango , sannan Hafiz yace inhar bada RIYAN zashiba to baya bukatar sa ,da farko yyi fushi yace eh bazashiba tunda Saida ita.
amma dayayi tunanin yadda yakeda Hafiz saiyaji bazai iyaba gashi besan gdnsu RIYAN ba.
Wata arebiant gown ce me masifar kyau da tsada yasiya yakira ya'u direba, kasancewar yasan gdn sbd ganin Yana maida ita gd.
Yabasa yace yabata ,Kuma yasanar da ita anjima Gurin 5:00 pm zaizo ta shirya tasaka wannan rigai...,,,
Zaune take tana tunanin wannan k'addararran aure da za'amata" umma ta shigo dakin had'e da kallon ta tace kije soro kinada bak'o Abdallah ya aikosa.....
"Wani mugun faduwa gaban ta yyi sbd jin ankira Abdallah"
Cike da mamakin Wai ya aiko wani ta fice zuwa soro.
byn sun gaisa da ya'u direba ,ya mik'o Mata ledar had'e da sanar da ita abinda Abdallah yace....
Cikin k'arfin hali tace to shikenan, sannan sukayi sallama.
Tunani take to Ina zasu insun saka kayan be?" Itafa gsky tanajin tsoro k...har bakon yatafi?" cewar umma dake dubanta.
Murmushi ta k'akaro had'e da cewa eh wlh Wai kayane ya aiko zaizo da karfe5 nasaka zamuje anguwa...
Umma tace to ALLAH yakawosa lfy kidai kula da kanki dukda ansa muku Rana ni banson yawan nan bbu aure atsakani...
da misalin karfe 4:30 riyanatu ta gama Shirin ta ,sbd gudun masifar Abdallah kada yazo bata shiryaba.
Masha ALLAH tayi masifar kyau tamkar balarabiyar abinka da bafulatana."
Sai kamshi ketashi ajikinta,byn ta gama shiryawa ta zauna jiran zuwan sa...
Batafi minti12 ba da Zama yaro yashigo da sallama Wai wasu masu motoci sunce RIYAN tazo...
Tana dg cikin daki ta juyo...umma ta k'walo Mata Kira had'e da cewa ta fito.
mama zuwaira ta dubeta tace Masha ALLAH y'ata kinyi kyau"toshi sirikin namu bazai shigo yagaidamuba"
Cikin kak'aro murmushi tace uhmmm mama kunyafa yakeji"umma tace Ni kaina bana ma son yazo wlh... murmushi mama zuwaira ta yi tace oh bintu kunyarku ta Fulani na nan ajininki.
Kallon su riyanatu tayi had'e da cewa bara naje naji ina zamuje ne Wai.
To sukace sannan ta fice......
Yawan comments yawan typing 😎😎
Share pls
BY
MMN FAREESA
[2/3, 5:53 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by
mmn fareesa
Congratulations mmn sultan Ina taya ki murnar kamla littafinki(SON ZUCIYA)ga Kuma wani sabon salon kin fito da shi a Y'AR SADAKA... ALLAH yasa kifara asaa...
Not edited
p14
Abdallah zaune acikin mota gdn baya Yana hangen gdnsu RIYAN konace gdn mama zuwaira mai abinci.
Kallon gdn yake cikeda tausayi, azuciyarsa yace oh gsky yarinyar nan basudashi ,Amma ace kamarni ace surukaina na wannan gdn miye anfanin samuna?" Dukda auren wucin gadi zamuyi da time yacika narabu d ita"
Amma zanga Ibrahim (amintaccen yaronsa) yasiya musu gd su koma.....hango RIYAN da yyi cikin arebiant gown tamkar balarabiyar ko shuwa Arab..lolx.. yakatse Masa tunanin sa.... had'e rai yyi tamkar besan miye dariya ba,ganin cikin guards nasa wani zai bud'e Mata motar"
Sallama tayi , jikinta na b'ari cike da shakkarsa sbd ganin yadda ya had'e rai ,ta tsaya Bata shiga ba"tace ina wuni?"lfy"ya amsa atakaice"sunkai kusan 2 minit tukum yace inbaki shirya tafiyarba zaki iya komawa gd kin wani yimun tsaye akai..."ahankali tace kayi hakuri na shirya ,amma dan ALLAH Ina zamuje ne?"inaso in sanar da umma tukum.
Harararta yyi yace bansaniba?"mekika d'aukeni be Wai?"ok Zan saidake neko"
Fuska bbu walwala itama tace hmm Ni bahaka nake nufiba !inason sanine dannafad'a agd"be kalleta ba ,yawani yamutsa fuska sannan yace gun event din Hafiz sannan ki sanar da ita cikin 2 minit inkika .wuce haka zamu tafi.,,,
"batace komaiba ta juya zuwa gd"
Batakai 2 minit dinba ta fito ta nufi motar gabanta na faduwa.
Bismillah tayi had'e da shigewa ta takure gu d'aya, sannan ta saci kallonsa sanye yake da jallabiya bak'a me gajeren hannu"bbu hula akansa dayasha gyara sai salk'i yake ,yawani lumshe ido,ya kwantar d jikinsa akan kujera.
Cikin sweet voice d'in sa yace kallon ya isa haka yau kika Fara ganinane?"cikin daburcewa ta d'auke kanta had'e da maidasa kan titi tana kalle kalle...
Babu Wanda yasake mgn acikinsu har suka iso hole d'in da zaa gudanar da partyn atime din anfara Kiran magrib "suna parking ,yadube ta cikin bada order yace ke kijira nayo Sallah tukum sannan ki fito sbd ko kinfito bakison kowaba,raba ido zakiyitayi ,dama gaki bak'auya.... yafad'a had'e da ficewa yarufe motar.
Cikin jin haushin maganar sa tace ba komai indai wulakanci abin yine"
Koda AK yafita dg motar y'an matan dake Gurin sukayi Masa k'uri da ido(kasancewar baa Fara ba sbd ba duk'a suka isoba ko angon be isoba sbd duk'a yanzun akafara magrib) sun yaba shigarsa ,kowace najin inama inama.
Ak bedawoba Saida yadauki kusan 20 minit tukum, sannan yadawo Yana wani Shan k'amshi yabude motar beyi mgn ba ,wayarsa tayi ringing , d'agawa yyi sbd ganin angone Hafiz, murmushi yyi had'e da cewa ango ango!yotun yaushe muke anan ?"ku muke jira sbd kasan African time baya cikin tsarina ko?"ohon maka in banzo da itaba so what?"
Riyanatu kuwa Tasha alwashin muddin bece ta fito ba to bazata fitoba ,zata nuna Masa itama mace ce me daraja..
Shikuwa yacika yyi fam da rainin wayonta sbd ai tunda yabude tasan Yana nufin ta fito shine zata sharesa Dan wulakanci...
Sunkai kusan,6 minit bbu Wanda yabar gun bbu Wanda yyi mgn acikin shi d ita.ak'ule yaduk'a had'e da finciko hannunta.....wani electrical shock sukaji dg shi har it's sbd wannan karon ne farkon da jikinsu ya had'u"cikin jin haushin sa tace mlm sakeni "miye anfanin hakan?"bansaniba !nixaki jawa aji?"haba yarinya ke k'aramar kwaroce wlh yafad'a Yana murmushi Wanda gaba d'aya mutanen dake Gurin tsaye suna jiran isowar ango d amarya suka sahagala d kallon su sbd ganin mugun facewar dasukayi da juna, sannan murmushn da Abdallah yyi azatonsu na sone, yyinda ita Kuma ta galla Masa harara akaro na farko daya kamata k'iri k'iri ta hararesa,yanuna kansa waishi ta d'aga Kai alamar eh"
Kwafa yyi hade da sakin murmushn mugunta yace Zaki sani yarinya"
Ajiyar zuciya Hafiz yyi da ke kallonsu Yana cikin mota kasancewar yanzun suka iso Gurin idonsa ya haskomasa su..
Murmushi yyi yakama hannun feedo suka fito....Masha ALLAH sunyi kyau tamkar ka sace su ka gudu.
Tafi aka hau yi sbd ganin couples d'in,tuni AK dasuke tsaye tamkar suna firan soyayya yaja RIYAN suka nufi gunsu.
Murmushi RIYAN tayi had'e da cewa Masha ALLAH kunyi kyau"Hafiz yyi dariya had'e da cewa aibamu kaikuba sainaga kunyi tamkar Zara d wata... harara AK ya galla Masa had'e da cewa kana ango kana zuba surutu gsky feedo kiyi Masa fad'a ya canza, yafad'a Yana kallon amarya "
Murmushi tayi batayi mgn ba, sannan suka jera suka Fara tafiya domin shiga holl d'in"yyinda d RIYAN da Abdallah ke bayansu.....
Tuni MC yasaki kid'a guri yarin cabe ,ango da amarya anata musu pics da Kuma video har suka zauna , yyinda wakokin larabawane ke tashi agurin duk y'an matan sun saka jallabiya maza ma jallabiya...
Byn sun zauna RIYAN ta fincike hannunta dg na Abdallah sbd yadda yyi Mata mugun ruk'o na mugunta"har hannunta yyi ja sbd matsa....
Kallonta yyi ido cikin ido yace kin rai naniko?"turo baki tayi had'e da cewa to Ni mai nayine?"murmushn takaici yyi... adedenan mai photo yadaukesu basu saniba.
Sannan yace laifi 2 kenan kin harareni kin turamun Baki"
To kayi hakuri Dan ALLAH ,amma ai...amma what?" Kimayimun shiru ko ki karawa kanki laifi,baki na zaton yanxun kinbar yimun aikiba ko?"
To ai zaa d'aura auren yarjejeniya ,Zaki gane kuranki....haba Mana friend wannan soyewa haka duba ka gani kunyi kyau ,cewar Hafiz Yana Masa rada hade d nuna Masa pic nasu
shida riyanatu.kasancewar nan take aka wanke photon.
Cikin b'acin rai Abdallah yyi kok'arin karban pic din Amma Hafiz yahana"Yana dariya ya juya gun amaryar sa....
Tab'e baki riyanatu tayi had'e da kallon gefensu batayi mgn ,saidai ta lura duk mutanan Gurin idansu na gunsu itada Abdallah hakan yasa tayi bala'in kama kanta.
Nan aka Fara rarrraba irin cimakar da larabawa keyi ,itadai riyanatu bata ci komaiba gudun kada mutumin nata yace tayi kauyanci...
Dubansa tayi had'e da cewa Dan ALLAH kasaka amaidani gd isha'i tayi harta wuce ko magrib banyiba"
Banxa yyi Mata"
Dagowa tayi da nufin tasake Masa mgn,sukayi 4 eyes d zeenat ta nufosu a haukace ,jikinta Tasha wasu matsiyatan English wears dasuka fito Mata da suran jiki.
Wani mugun faduwa gaban riyanatu yyi had'e da jin Yana dukan tara Tara.
Saidai Bata nuna wata alamar ta tsorata ba ,ganin zeenat ta kusa xuwa gab dasu yasa ta Kai hannunta cikin na Abdallah, sbd tabata haushi....saurin juyowa yyi da nufin yamata masifa , idanunsa suka hasko Masa Zeenat.
Azabure ta......
Share pls
BY
MMN FAREESA
[2/4, 1:42 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by
mmn fareesa
Dedicate to all my fans🥰🥰
Ina mik'a godiya ta ga d'inbin masoya wannan novel ,kunyi ruwan comments a last page👍🏻❤
Wannan shafin nakune y'an team din mom😂🤣🤣
p15
..... Azabure ta kaiwa riyanatu cafka tana huci had'e da cewa Muna fuka algunguma kasheki zanyi! k'uri da ido Abdallah yyi Mata yaga iya gusunta ga hannun riyanatu cikin nasa... ganin tana kokarin shak'e wuyan riyanatu yyi saurin fisgo riyanatu da k'arfi ta fad'o jikinsa tasaki ka'ra tuni idanuwan mutane suka dawo kansu,tuni Hafiz yamike tsaye... adedenan zeenat cikin b'acin rai tasake kaiwa riyanatu Punch Abdallah yatare had'e da sinketa da wani gigitaccan Mari Yana huci had'e da nunata da yatsa yature riyanatu dg jikinsa..
Hafiz yyi saurin rirrik'esa Yana tausarsa sbd ganin ransa yab'aci komai zai iya faruwa,yyinda riyanatu ta buya abayansa"
Cikin kuka zeenat ta ce nagode Abdallah sbd wannan banzar ka mareni ,kuna nan kuna cin amanata ,wato har kasaki jiki da ita haka ,inaga ka aureta !to wlh bazaka auretaba zanje na fadawa mom.dole ka rabu da wannan matsiyac.... keeeeeee! Shout up Abdallah ya fad'a cikin hayayyako sannan yace dakikiya !mahaukaciya !inkin cika y'ar halak ki fita arayuwarta....be jira amsarta ba ya finciki hannun riyanatu suka fito dg hol d'in, tuni guard's d'insa suka bud'e musu mota sbd ganin sa azafafe,nan suka bar Gurin.
Acikin hole d'in kuwa sai hayaniya ke tashi da suruttai da yawa nata yiwa zeenat dariya da irin tozarcin da Abdallah yyi Mata suna cewa ALLAH ya k'ara da ya tsink'ata aiyafi dacewa da wadda yazo...
Cike da jin kunya had'e da k'unar rai, zeenat tabar gurin"
Hafiz kuwa girgiza Kai yyi cike da tausayin abokin nasa yace ALLAH shi kyauta.,,,,,,
********
Kuka kawai Riyanatu ke yi,tana danasanin yadda da wannan aure"gashi anata ci Mata mutunci harda cewa za'a kasheta.... dallah malama rufemin baki ,matsora ciyar banza miyasa kika nuna kinajin tsoronta?"Koda k'wanji kuka gwada da ita me zata iya yimki?" Mittsss yaja tsaki hade da rufe idonsa...
Shiru riyanatu tayi tana tunanin magan ganunsa "tabbas bazata sake nunawa zeenat tsoroba tunda ta lura ba son zeenat d'in yakeba mom ce ta tura mishi ita,Kuma tana k'yaleta ne sbd masifar mom da Abdallah...inbaza ki fitaba mumutafi kin yi wani shiru kina tunani" cewar Abdallah yana yatsina fuska....da sauri ta yi ajiyar zuciya had'e da cewa dakai da ita duk banyafe muku ba ,tayi saurin fita dg motar sbd sauri harta mance pos d'in ta.
Cike da mamakin ta Abdallah yace afili lallai yarinyar nan kin gama rainani wlh ,zankuwa yimiki mugunta son Raina saikiji dadin cewa Baki yafeba...
#########
b'angaren zeenat kuwa cikin bak'in ciki ta isa gd.ko parking batayi daidai ba ,ta fice ta shiga parlourn mominta hjy ikilima tana kuka mai sauti...afirgice hjy ikilima ta mik'e tayo kanta had'e da rungume ta,tana cewa lfy auta na ? wanene yabata Miki rai ?"shima nasa yab'aci... ABDALLAH Mana !ta fad'a cikin kuka.
Hjy ikilima tace hmmm narasa miyasa kika mak'alewa matsiyacin yaron nan?"shin dolene kibarsu Mana! dashi da hjy hafsatu wlh zasu gane banida mutunci.....Wai momy daga fa naje gdnsu nemansa sai mom tacemun Yana Gurin party na hafis friend d'in sa,tace naje can nabisa tayima zaton yasanar da ni,nace ah ah,saitamun kwatance.
naje nasameshi da y'ar iskar yarinyar nan.....ta sanar da ita komai....
Whattttttttt?" kina nufin sbd ita yamareki shi Dan iska to wlh yadobo ruwan dafa kansa saina dauki mummunan mataki akansa sbd duk Wanda yaci tuwo Dani miya yasha ,Kuma kema sai kinje da bakinki kin gaya Masa mgn komai Daren dadewa ai hafsatu shashasha ce "iza mai kantu ruwa Zan Mata wlh ,kadama ki sake ki nuna Mata abinda yafaru,kinajina?"
Cikin jin dad'i zeenat tace to momi.,,,,,,,,
🍁🍁🍁🍁
Masha ALLAH anyi dinner d'in Hafiz lfy inda uban gayyar yaje Amma banda riyanatu"Hafiz kuwa beji dad'i ba..
Washe gari aka d'aura auren sa da fiddausi Ahmed.... Abdallah ya wanku tamkar shine angon,haka akayi hidima lfy akagama lfy , amarya ta tare ad'akinta sai muce ALLAH yabada zaman lfy......
Kamar yadda Abdallah yyi alkawari azuciyarsa zai siyawa su riyanatu gd.cikin ikon ALLAH yacika "komai anxuba aciki d'aki,2 ne sai sitting room d kicin bbu laifi komai yyi daidai mai rufin asiri , sannan yaje da ya'u direba gdnsu RIYAN,sai akayi rashin saa da umma da riyanatu basanan suna wajen sunan k'anwar zuwaira,Kuma atime d'in zuwaira ta shirya itama zata tafi can,ta tsayane sbd masu siyan abinci ,shine tace su umma suyi gaba.
Cikin mutunci d girmamawa suka gaisa da Abdallah sannan ya bata takardar gd yakuma sanar da ita gobe ya'u direba zaizo yakaisu riyanatu gdn,nan zuwaira tayi ta Masa godiya da saka Masa albarka....
Lokacin da su umma sukaji labari tayi murna da godiya ta kumaji dadin zuwansa Bata nan sbd ita Wai kunya. Riyanatu ma taji dad'i sosai saidai fargabanta Yaya umma da dangin mahaifinta zasuji insunji bayan wata shidda Abdallah yasaketa inya aureta?"""
Zaune mom take tana tunanin maganar dasukayi da hjy ikilima jiya... Abdallah ya shigo ya aza kansa akan cinyarta yana wani shagwabe fuska... murmushi tayi tace oh my son me Kuma yafaru ne?"
Kallonta yyi yace gsky mom ni gyaran da akayi bemunba kinsan ba d'aki d'aya zamu zauna da itaba gsky"
Yo dama ai dakinta daban na Gefen naka ko?" Ok mom"
yauwa my son abinda nikeso dakai kaga yau sauka 12 days auren nan Kuma da anyisa da 2days za'ayi bikin bud'e campanin ka.
Cikin k'osawa yace eh"tace yauwa to kada ka yadda in yarinyar nan ta zo wani Abu yashiga tsakaninku da ita ..maana kada ka kusanceta....b'ata fuska yyi hade d cewa habamom! ALLAH ya kiyaye nayi....saikuma yyi shiru cike da jin kunya yana sosa kai" murmushi mom tayi sbd tasan duk miskilancin sa akwai kunya.
Canza topic d'in yyi da cewa yauwa momi kin sanar da su Uncle Suraj kuwa d hajjo ne(mahaifiyar momi) had'e rai tayi had'e da cewa ah ah sbd kasan acikin sirri za'ayi auren ko?"amma su mom ai baidace ace basu saniba tunda shak'ikankine kum....rufemin baki nace bazasu jiba!shiru Abdallah yyi Yana tunanin kan mom d'aya kuwa..muryarta ta katse Masa tunani gun cewa ada nace bazayi lefeba to sai nayi tunanin hakan xaisa agane koba sonta"to yanzun na karb'i kud'i gun abbanka anmata set6 na trolley, bbu laifi ansaka kaya masu tsada kala40 ne andinka 20 .sai dogayen riguna sun isheta sakawa har ku rabu" gobe nema zanbawa hjy ikilima da harira sukaimusu da 50K tayi kunshi ....cikin k'osawa yace hakan yyi had'e da tashi yace mom saina dawo"adawo lfy my son,yace amin had'e da ficewa...
Riyanatu zaune a parlourn su tana kallo tunani take na wannan aure gashi ita rabonta da Abdallah tun ranar da sukaje Gurin arebiant night tamasa rashin kunya k'ila be mantaba yarik'e abun intazo gdnsa yahukuntata...yauwa riyanatu naceba gsky inkinyi aure Zan cewa baffanki ya maidomin bilkisu sbd bbu Dadi Zama ni kadai gsky.
Murmushi tayi had'e da cewa hakane umma,Zama tayi had'e da cewa gsky bbu abinda zancewa yaron nan sai ALLAH yasa yagama da duniya lfy Dan ALLAH kimasa biyayya riyanatu kina gani yasiya mana ya zuba komai na bukata hardasu kayan abinci da fridge gashi inayin sana'a komai yimuke bamu neman taimakon kowa sai ALLAH!
Murmushi riyanatu tayi had'e da cewa hakane umma ,Kuma Kinga yace agdnsu zamu zauna kafin yagama namu Kuma be bukatar akaini da komai sai kayan sawa"umma tace eh haka alh bukar yafad'awa dangin babanki yaudai saura kwana 13 ALLAH yasa alkhairi yakaimu lokacin ameen,Amma Wai lfy naga ko sau d'aya baya zuwa fira gunki?" cikin dakiya hade da lalibo abinda zata fad'a tace
Lfy lau umma yyi tafiyane gashi bbu waya guna balle na kirasa, amma yace inyadawo zai siyamun waya.
ALLAH ya maidosa lfy ,tace ameen.
*byn kwana 10*
Abdallah na part d'in sa agefen inda yake motsa jiki,Hafiz ya shigo kamar anje hosa yyi wuri wuri dashi.
kallon sa Abdallah yyi had'e da cewa my man lfy dai ko?"
naga kamar baka lfy ko kuwa angoncin ne yazo da haka?"
Ajiyar zuciya Hafiz yyi had'e da cewa hmmm inafa lfy?"
Fiddausi tunda aka kamun ita Sam tak'i yarda Dani!
Hhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhh🤣🤣
Harda rik'e ciki Abdallah sbd dariya bakuma k'amin kyau tamsaba"yyinda Hafiz ya k'ulu iya k'uluwa da iskancin Abdallah.
Abdallah Saida yatsagai ta da dariyar sa tukum yace haba mazaje !yakake haka,yau bbu my feedo sai fiddausi atsaye?
Ina soyayyar dasu bbu d'aga k'afa?kazauna tausayinta kome yasa ka kasa biyan bukatarka gaka da fitina ,aini nazata an rugada an wuce wuri....dallah dakata ba dariya nazo kamunba "zaka wani tasani gaba kanayi harda rik'e ciki ,kabani shawara ya zanyi pls?"
Tabe baki Abdallah yyi had'e da cewa abinda zakayi yawuce ka yi Mata ta k'arfi ko kasa Mata k'wayoyi a drink feeling yataso Mata....
Girgiza Kai Hafiz yyi had'e da cewa duka bazan iya ko d'aya ba.
Tsaki abdallah yaja had'e da cewa to shikenan ka kashe kanka sbd son mace da tausayinta "
Hafiz yace hmmm dole kace haka tunda baka fad'a tarkon SO ba"
Yatsina fuska yyi hade da cewa bana fatan na fad'a kuwa"
ga shawara ta karshe in za iya?"
Zan iya Mana"
Kaje kayi Mata barazanar k'ara aure ,zata yadda da Kai inhar tana sonka...amma kuma....hmmm amma what?
Inbazaka iyaba kaikasani"
Shiru Hafiz yyi...can yace to bara na kwada mugani.
Towai miyasa ma bata yarda dakai?"ko maitar ka ka fito fili ka nuna Mata.
Cikin jin haushi Hafiz yace rufemin kofa fa take...tsaki abdallah yaja had'e da cewa sai kace ba nmj ba " wlh in nine ta karfin tsiya Zan Mata tunda na biya sadakina.
Murmushi Hafiz yyi had'e da cewa to shikenan sai kabari in RIYAN ta Zama mallakarka kayi hakan... mitttsss ALLAH ya kiyaye,aikasan auren dazamuyi ko?"inma kayi wannan tunanin to kabari,sbd nafi k'arfin hakan...
Girgiza Kai Hafiz yyi had'e da cewa ai saura 3 days ko ?" Dukda kace baza ayi komai ba na fad'a wa manyan abokanmu.
Kaikasani yanxun kaje gun matar ALLAH yabada saa kayi kok'ari kasama Mana baby,cewar Abdallah yana dariya.
Tsaki Hafiz yyi had'e da cewa Zan rama sannan ya fice...
Share pls
BY
MMN FAREESA
[2/5, 9:14 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
🌺AUREN WATA SHIDDA🌺
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story& written by
mmn fareesa
Dedicate to Queen❤
naji wasu maganganu gameda wancan novel d'in nawa (WATAH UWAH) wasu na cewa na siyarwane,wasuma anfara siyarmusu...
To inaso kusani duk makirar data siyarmun da novel ALLAH ya isa banyafeba.
Sannan inaso kusani ni mmn fareesa nafi k'arfin insaida novel a social media🤷🏼♀
p16
""""Hafis ne tsaye kofar gdnsu RIYAN Yana jiran zuwan ta kasancewar yatura akirata."kwalin wayane ahannunsa daya siya Mata da layi da komai"
Ak'alla kud'in wayar sunkai 50K" yyi seving d'in contact na Abdallah aciki.
Tunani yake azuciyarsa sbd yanaso ya nunawa RIYAN Abdallah ne yasiya mata wayar shin zata karb'a ko kuwa?" Salamu alaikum....sallamar RIYAN ta katse Masa tunani..
Cikin sakin fuska had'e da mamakin ganinsa tace ahhh yah Hafiz Kaine agdnmu ?"murmushi yyi had'e da cewa aikuwa !badolena ba nazo sbd mijinki ya matsamun nakawo Miki wannan, kinsan in yanajin sarautar tasa sai ahankali"yafad'a Yana mik'a Mata kwalin wayar....
Hararar wayar tayi had'e da cewa gsky kamayar Masa da abinsa...haba! RIYAN hakan be kamataba"kinsan bbu kyau ayimaka kyauta kamayar ,sai shaid'an ke hakan ,sai kace bakya zuwa islamiya ne!cewar Hafiz fuskarsa na nuna beji dad'i ba...karb'a tayi sbd ganin beji dad'i ba"ahankali tace shikenan nagode Amma waya nuna maka gdn?
Murmushi Hafiz yyi had'e da cewa ya'u direba ne.
To nagode sosai agaidamun da amarya,insha ALLAH zataji...yauwa yace ki kirasa number insa na ciki,yatsina fuska tayi had'e da cewa yo miye Kuma abin nakirasa?"yamin me ?". haba RIYAN !nifa banason kina haka,kisani duk aure , aurene bbu wani batun kice ai auren yarjejeniya sbd musulunci be yadda dashiba,sbd haka in anyi auren nan ki zauna da abokina da zuciya d'aya... ajiyar zuciya tayi cike da gamsuwa tace to nagode sosai"
Sannan sukayi sallama tayi cikin gd da kwalin wayar ahannunta.,,,,,
Umma dake zaune kan kujera ta na dame wani abu cikin cup gefe ga gwangwanin Madara peak emty ,ta dubi RIYAN ta ce kindawone?"
Eh umma ,Kinga Abdallah ne yabani "yace agaidaki Wai kunya yakeji bazai shigoba(tayi k'arya)
Murmushi umma ta yi hade da cewa to ba komai Ina amsawa, sannan ta karb'i wayar tana dubawa had'e da yiwa RIYAN fatan alkhairi."
Ajiye wayar umma tayi had'e da maikawa RIYAN cup din tace ungo maza shanye kiban cup d'in"bbu musu ta karb'a tashanye tana tandar baki sbd jin dadin maganin...
byn ta shanye ne ,umma ta jawo wata kula had'e da cewa riyan maza ki cinye naman nan ,Amma banda K'ashi, d'azun zuwaira ta kawosa kina bacci...turo baki tayi had'e da cewa Dan ALLAH umma kibarsa wlh bbu dad'i sai d'aci ,garama me dad'in nan yafi wlh... hararar ta umma tayi had'e da cewa maza kicinye yanxun"badan tasoba taita turawa tana mamakin miyasa ake Bata wad'an nan abubuwan?";;;
******
Abdallah ne zaune a parlourn sa fuskarsa atamke sai tsaki daya keta yawan ja"sbd daya tuna gobe zaa d'aura auren sa da wannan yarinyar bacin ba itace choice d'insa ba....wayarsa tayi ringing yaduba yaga bakuwar number...tsaki yaja had'e k'in d'agawa....sake Kira akayi,ak'ule ya daga bbu ko sallama yafara masifa kamar haka!dallah wanene zaka takuramun ne?"bacin banida lokacin kowa e ye?
cike da mamakin sa Riyan tace hmmm nice RIYAN , sannan kai kace nakiraka da mazan kiraba!what kinada hankali kuwa? wane makaryacin yafad'a Miki hakan ne Wai?"lallai kin waye
tunda har kin Fara rik'e China phone shine kikasamu contact d'ina kika kirani kinunamun kin waye ko?"
To bara kiji last warning duk inkika sake kirana should be in trouble".... yafad'a Yana mugun sakin doguwar tsuka yakashe wayar had'e da dafe kansa....haba Mana AK inata mgn kana zuba masifa lfy dai ko?"cewar Hafiz daya shigo yanzun "kallon sa Abdallah yyi off & down sannan yace hmmm dg gani kashiga dg ciki sbd gashi ka canxa"look mlm ka amsamun tambayata ba wani zaurance zakamunba"tabe baki Abdallah yyi had'e da cewa wannan yarinyar ce sbd sokwanci ta kirani.... yafad'a Masa abinda tace....
Hhhhhhhhhhhhhhhhhhh🤣🤣 nine nan na had'a komai"
Kana nufin Kai kace nace ta kirani?"
Yes"cewar Hafiz Yana d'aga gira"
Azabure Abdallah ya mik'e had'e da cewa wlh ka gama Dani ,kazubar min da aji, to kamayi gaggawar zuwa ka fad'a Mata k'arya kake ,sbd kadama ta dauka nadamu da itane,nikuma kasan nafi k'arfin hakan....hmm AK kenan ba'asan inda Rana ke faduwa ba, kabi ahankali , sannan Ni ba wannan yakawoniba ,nazone inmaka godiya sbd brain Inka naja shawararka tayi amfani nida my feedo mun jone..sannan in sanar da Kai cewa gobe byn angama d'aura auren ka ,nashiryawa abokanmu walima ....ka gama?" cewar Abdallah cikin fushi" eh wlh nagama "bara na wuce my feedo na jirana naje muci gaba dg inda muka tsaya,cewar Hafiz cike da tsokana.... mitttsss Abdallah yaja tsaki hade da barin parlourn"
Girgiza Kai Hafiz yyi had'e da ficewa.
########
Riyanatu zaune da dare tana hawaye had'e da kallon d'akin datake aciki sbd dg yau bazata sake kwanaba sai tsawon wata 6"wani gefen Kuma tanajin bak'in ciki akan maganganun da Abdallah yafad'a Mata d'azun,"
anya batayi kuskuren amincewa da wannan aurenba,gashi bbu Wanda yasani dg ita sai iyayen Abdallah dashi"ga Fatima na a skul balle tasanar da ita suyi shawara "ALLAH dai yakawo Mata mafita zata dage da addua "
Kwanciya tayi tana tunanin irin zaman da zatayi da Abdallah da mom...har bacci yyi gaba da ita...
Masha ALLAH Rana Bata k'arya saidai uwar d'iya taji kunya "ayau aka d'aura auren ABDALLAH Kabir girma da RIYANATU umar mohd a masallacin dake G R A nassarawa... yyinda ango bejeba yarufe kansa adaki yaki fitowa...shikuwa Hafiz tamkar shine angon sbd yadda nan nan da mutane.
Byn antashi sg daurin auren da ba'yi taroba sosai , Hafiz ya je da abokansu gdnsa akayi walima, sannan aka watse,Hafiz yanufi gidansu AK...
Part d'in mom yafara zuwa....kafin yyi sallama yaji mom tana cewa to hjy ikilima haka za'ayi goben da wuri zamu tafi muyi sakko Aina fad'a Miki dole....ah kamar mutum ko?"da sauri Hafiz yyi sallama had'e da gaidasu,fuska atamke mom ta amsa atakaice,cikin ladabi yace mom an d'aura AURE! ALLAH yasa alkhairi....kaga dakata ba aminba wlh mitttsss jeka tunda mun gaisa inkuma gun Abdallah kazo jeka sashensa kasamesa.
Hafis bece komaiba ya fice, azuciyarsa Yana musu adduar shiriya..
Ankai ruwa Rana tsanin Abdallah da Hafiz akan dole Abdallah ya shirya yasaka manyan kaya sbd shi angone.
Saida hafis ya nuna yyi fushi sosai sannan ya saka.
Wayyo ALLAH zanso inga mai karatu ,ya kiyasta azuciyarsa yadda Abdallah yyi masifar kyau sbd kayan sunyi mugun karb'arsa"
Milk shaddace ajikinsa Tasha aiki da brawn zare ,ga hula da takalmi duk brawn yasaka ,sai fitinan nan kamshi ketashi ajikinsa.
Tare suka fito shida Hafiz ,saidai fuskarsa atamke take"
Inda abokansu suke suka nufa..
Karfe 8:12 pm su mama zuwaira da dangin uban RIYAN sai wasu abokan arziki,suka iso gdn Alh Kabir girma da amarya RIYAN dake kuka tana a lullub'e yyinda wasu kwta gud'a.
Directly part d'in mom su mama zuwaira suka nufa da RIYAN sbd akaita Amana.
Sallama sukayi.....
Share pls
BY
MMN FAREESA
[2/11, 8:11 AM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by
mmn fareesa
p17
...... Sallama sukayi kafin su shiga ciki"mom da hjy ikilima dake hakimce kan kujera center table na gabansu d'auke da kayan motsa Baki"cikin kak'aro murmushi suka amsa sallamar ,mom ta mik'e ta kamo hannun RIYAN dake lullub'e ta zaunar da ita kusada ita"
Cikin iya bariki hjy ikilima ta musu maraba , sannan suka gaisa had'e da bada amanar riyan ga su mom.
Cikin dariyar yak'e mom tace hmmm ba komai ai y'armu ce kunji"zamu kula da ita insha ALLAH.
Riyan ta girgiza Kai sbd ganin yadda mom keyi azuciyarta tace hmmm lallai matan nan shu'umai ne na gske...cikin sakin fuska sukayi sallama dasu mom ,wadda duk dangin uban RIYAN nata yabonta suna tadace suruka dakuma gd aljannar duniya..lolx..
Part d'in Abdallah suka nufa da ita" kowa yaba kyan gdn yake had'e da santinsa , yyinda riyanatu gabanta ke faduwa,byn sun k'ara Mata nasiha su mama zuwaira da goggunanta dasukaxo dg k'auye sukayi sallama,sukabar RIYAN na kukan rabuwa da ummanta dakuma tausayin kanta...
Tsaye take ta jingina da motar ta parking space na gdnsu Abdallah"hawaye ne masu zafi ke zuba a kumatunta,har cikin ranta tasan tana masifar son Abdallah da kishinsa ,saidai data tuna irin wulakancin da cin fuskar dayayi Mata sai taji wani irin bak'in ciki arayuwarta. rabonta da gdn tun ranar da Abdallah ya mareta sai yau,gashi jiya dataji firar momynta da mom sunayi ta tsaya Mata arai"
Shin tasanar da Abdallah ko kuwa?"to yanxun inhar tasanar da shi ta tabbata marar zuciya kenan kamar yadda yace?"
Wai tsayuwar me kike kinyi shiru?" Muje da ALLAH lokaci natafi,dare yayi,cewar hjy ikilima tana shigewa cikin motar..
Ajiyar zuciya zeenat tayi had'e da shiga ciki ta tada motar zuciyarta bbu dad'i Dan jitake azuciyarta Abdallah nason Riyanatu....iska na wahal da me kayan Kara wlh "gwarama kin hakura da shegen yaron nan shizai fimiki sauki "sbd ko a da abinda yasa nikeso ki auresa shine dukiyarsa da Kuma muma muyi suna,to Kuma ayanxun bbu wannan na canxa shawara ,Amma fa hardani amasu cin dukiyarsa."sannan yaron nan ya wulakantaki agaban bainar jamaa,Kuma nima bayason taronmu da uwarsa Kinga kuwa dole na dauki mataki akansa ,byn nagama sannan mugaya Masa mgn...
Ahankali zeenat tace wlh momy narasa miyasa sonsa yaki fita dg Raina?"
Tsaki hjy ikilima ta ja had'e da cewa aisai kiyitayi,ke inhar kinsan ciwon kanki kyace kina sonsa duk tozarcin da yyimiki...Amma mom ki....rufemin baki,ta fad'a cikin tsawa.
Tsit zeenat tayi batasa ke mgn ba har suka iso gd.
**********
Bangaren Abdallah kuwa Gurin karfe 9:23 pm yanufi part d'in sa fuskarnan tasa a tamke ,Abu 2 kecimasa rai na farko wannan aure, dayake ma kallon na dole dakuma ma kalmar da riyannta fad'a Masa Wai dg shi har zeenat Bata yafe musuba , shiyasa yazo yanxun yymata abinda zatace Bata yafe d'inba d hujja..
Straight bed room d'in riyan yanufa..
Bbu sallama ya murd'a kofar yashiga...riyan dake zaune a tsakkiyar gadonta fuskarta Duke tana hawaye taji anshigo.... k'amshin turarensa yasa tagane shine...wani irin faduwa gaban ta yyi ,batad'ago ba tajira jin dame yazo ne?"
Keeeeeeeeee! yafad'a cikin kakkausar murya"tashi ki had'a mun ruwan wanka ,Inna fito akwai kaya ajike a toilet ki wankemun sannan kishiryamun kayan guga daaka kamun a wardrobe...
Yafad'a cikin tsawa had'e da cewa kobakya jine?"
Wani irin bak'in ciki had'e da k'unar rai, riyanatu ta ji azuciyarta"
Sbd ganin yadda Abdallah ke juyata tamkar wata baiwarsa"ahankali ta d'ago kanta tagansa yakafe ta da sexy eyes nasa Yana hararan ta.
Saurin janye idanunta tayi had'e da cewa gsky kayi hakuri dare yyi sannan Kuma dg xuwana...shout up your mouth,kin isa Ina mgn kinayi" ok kina nufin bazakiyiba?" To bara kiji bauta kikazo kiyimun kafin adadin kwanakinki su k'are a gdn nan,ko kinmanta kince Baki yafemunba to yanxun Zan Fara Miki abinda nagada ma saikice baki yafeba d hujja,Zaki tashi ko kuwa stupid ko anfada Miki dama zama aka auroki kiyine?"to inkinma yi tunanin hakan kiyi saurin canxawa,Zaki tashi ko kuwa?"
Hawaye masu zafi nata zuba a baby face nata ta fice, yyinda d Abdallah ya rakata da harara..
Byn ta had'a Masa ruwan wankan, sannan ta fito tafara shiryamasa kayan a wardrobe.
Sai share hawaye take tana tunanin ummanta...ana hakan Abdallah ya shigo ya matso dab da ita....tuni jikinta ya kama rawa" tsaki yaja had'e da dukawa ya dauki jallabiya,yanufi toilet...
Byn minti25
[2/11, 10:03 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
🌺AUREN WATA SHIDDA🌺
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by
Mmn fareesa
p 18
Byn minti25 riyan ta gama shirya kayan sai hak'i da nishi take sbd kayan nada yawa"
Bed room d'in ta ta koma domin tajira yafito yashirya saita koma"wayarta ta jawo ta Fara game,wani gefen zuciyarta natuna nin gd,dakuma rayuwar da zatayi awannan gidan...takai kusan 20 minit tukum ta ji wani mahaukacin Knocking"girgiza Kai tayi had'e da tashi ta bud'e...wani sanyayyan k'amshi yadaki hancinta,talumshe ido"atsawace yace keeeee!dg yau nasake fad'a Miki mgn ko Baki umarni ,ki ka bari nakoma maimaita Miki Zan nuna Miki colour Dina"stupid!kallonsa tayi acikin second 6,sanye yake da Fara k'ar din jallabiya,datayi bala'in karban sa yyi kyau ita kanta RIYAN tace Masha ALLAH"
Tsaki yaja akaro na 2 sannan ya juya tabi bayansa zuciyarta bbu dad'i sbd irin wulakancin da Abdallah ke Mata.,,,
Yana shiga gefen bed yazauna had'e da Fara duba lop top"RIYAN data shigo ta ajiye wayarta gefen bed ta shiga toilet"
Ajik'e cikin bucket ta Sami kayan , fararen vest ne da jallabiya kusan kala4 ajike, zuciyarta na zafi tana kuka tana wankin sbd wannan ne karon farko data wanke kayan nmj a rayuwarta"dubawa tayi taga bbu boxers aciki,takuma yi alk'awari inhar akwai bazata wankesu ba ko zai kasheta wlh"...ta d'au lokaci kafin ta gama ta shanyasu a toilet d'in"
Abdallah kuwa yajima yanata aikinsa can wayar riyan ta Fara ringing bbu k'akk'autawa,tunbe kulaba har yafara tsaki sbd k'aran na damunsa"kallon agogon dake jikin bango yyi yaga 10:34 pm,tsaki yaja had'e da cewa miye abin Kiran amarya a irin wannan time din?"inbacin son jin gulma... mik'ewa yyi da nufin kashe wayar,wani Kiran yakoma shigo,Yadubi fuskar wayar yaga ansaka Y'AR SIT"yatsina fuska yyi hade da cewa gsky yarinyar nan muguwar y'ar kauyece to inba rashin class ba meye nasaka wani y'ar sit mitttsss"
daukar wayar yyi yashiga contact...by surprise yaga tayi seving number insa da Mr arrogant.😳
Adede nan riyan ta fito dg toilet idanunta sunyi jajir sbd kuka"wani mugun faduwa gaban ta yyi sbd ganin wayarta a hannunsa, tunani take ALLAH yasa bega....keeeeee!zonan ,da sauri ta dubesa taga fuskarsa murtuk bbu alamar wasa aciki kinta Dan ALLAH kayi hakuri wlh mistake n.....nace kinmun wani abune?
Tambayar ki zanyi kawai"yafad'a batare da yakalleta ba"wanne suna kikayi seving number d'ina dashi?
Ummm....dama..dama,ban... shout up"lallai RIYAN kingama rainani ko?Amma bbu damuwa,saidai kin jahilci Abdallah Kuma har yanzun bakisan ko waye Abdallah ba"sannan Zaki cigaba da ganina ayadda kika d'aukeni"
And last nayi seezing wannan China phone d'in naki....turo baki tayi had'e da cewa to dama kaika siyamun Kuma baninace abaniba...
Dariya yyi had'e da kallon ta up & dawn , yyinda ita Kuma ta shagala da kallonsa sbd ganin yadda yyi mugun kyau...ni Abdallah nafi k'arfin hakan inma fad'a Miki ,Wanda yabaki shiya siyamiki wayar, sannan zanmiki hukunci sbd naga kin rainani and last ki gyaramun bed sannan ki had'a mun cofee,innayi bacci kya iya tafiya ki kwanta da 7:am tayi nasameki a parlou na...
Cike da mamaki riyan ke dubansa "
Kafin tace Ni ban iya had'a coffee ba , sannan bazan iya tsayawa ba har kayi bacciba a irin wannan lokacin sbd shed'an"
What?" Mekike nufi da hakan?
Turo baki tayi had'e da cewa kagane Mana"
Tabe baki yyi had'e da cewa"inhar kikasake turomun k'azamin bakinkin daya ke warin kuka da daddawa zanbaki mamaki..ke yanxun dakike cewa shaid'an yoke har kinkai mace?dubeki kwaila dake mittsss yaja tsaki hade da cewa"
Kije ki yi abinda nace banason surutu"
Bata kulasa ta Fara gyaran bed d'in Wanda bbu abinda yyi and yawal da itane ,ga hawaye nata zuba a kumatunta , gwanin ban tausayi...
Byn ta idar ta zauna k'asa kan carpet ta cigaba da kuka.
Dagowa yyi sbd jin wayarsa na ringing yaduba yaga Hafiz ne,tsaki yaja had'e da cewa ke dauko wancan basket d'in nafad'a Miki, yadda zakiyi"
Mamaki riyan ke yi,wato Yama iya hadawa sbd yawahal d ita zai ce ta had'a"
Bbu musu ta d'auko Yana Jan ajinsa da Shan k'amshinsa har yagama fad'a Mata,byn ta had'a ta Kai gabansa ta aje.
Ta juya tanufi kofar fita ,bece komaiba ya k'yaleta...
Koda ta koma d'akin,wanka tayi had'e da alwarla tayi nafila,ta dad'e ta addua akan ALLAH ya Bata ikon hakuri da juriya da Abdallah da mom tukum ta kwanta tana tunane tunane har bacci yyi gaba da ita...
********
Washe gari tunda wuri riyanatu tayi wanka da salla ta nufi parlourn Abdallah ta Fara gyaran parlourn... Abdallah nashigowa yasameta tana aikin,,dawowarsa kenan dg masjid sbd yau yatsaya yyi karatun alk'ur ani mai girma.
Kallonta yyi,da sauri ta duk'a had'e da cewa ina kwana?"
Ayatsine yace lfy?"
Jiyayi tabashi tausayi sbd ganin tun kafin7 d'in ta Fara aikin"Kuma yalura idanunta sun kumbura.
Wanka zanyi"yafad'a tamkar bayason mgn"
Da sauri ta tashi ta shiga ciki tabassa a parlourn.
Saida ta wanke toilet d'in tukum ta had'a Masa ruwan wanka kafin ta fito tasoma gyaran room d'in.
Tana ciki yashigo yanufi toilet,byn ta ida ta fito Masa da manyan kaya sbd tafi ganin sunfi Masa kyau duk da tana gudun kada yadisgata.
Parlourn ta koma ta zauna.
Shikuwa Abdallah byn yafito yagama shafe shafensa, yaduba kaya yaga milk shadda y'ar ciki da malun malun...tsaki yaja had'e da cewa Wai miyasa RIYAN kin rainani ne?"
Dg shi sai vest da boxe ya murdo kofar...da sauri riyanatu ta d'ago kanta suka had'a ido da Abdallah... harara ya aiko mata da ita had'e da cewa zakixo ki canxamun wasu ko kuwa?
Atsorace ta kauda Kai sbd ganin irin shigar dke jikinsa,shikanshi yalura da hakan ,sai ya tab'e baki yakoma ciki.
Binsa tayi had'e da cewa Dan ALLAH kayi hakuri kasakasun ,anjima seka canxa yanxun kafin na canxo wasu lokaci yatafi gashi hjy ta Aiko kiranka....
Mittsss dallah naji Zaki iya tafiya ko"
Batace ko maiba tajuya ta fice.
Tana nan jiran fitowarsa yyi break fast,ya fito yyi masifar kyau ,sak yafito a angonsa lol.x..
Fuska daure yace keeeeeee!dallah zonan ki dauramun link na maballin tunda kece kikaja nasakasu, yafad'a na Jan doguwar tsuka.
Girgiza Kai tayi had'e d tashi ,jikinta na rawa sbd tsoron hannu zai taba jikinsa dukda tasan mijintane Amma ai basa son juna Kuma ba aurene na dindin ba.
Ahankali ta Fara saka Masa,dukda hannunta na kirma,shikuwa hankalinsa na gun waya Yana dubawa Yana murmushi..kawai yaga hasken flasha ...da sauri yad'ago sukayi 4 eyes da Hafiz .
Murmushi Hafiz yyi had'e dayin sallama yashigo Yana cewa ango ango!!
Hararar d Abdallah Masa yasakashi yinshiru,mlm inkasan photo ne kama na wlh kama yi saurin gogeshi ko nahada maka borm Gurin feedo ince kanada budurwa...
Dariya Hafiz yyi had'e da cewa hmmm to saime inkace hakan?"
Ina kwana yah Hafiz cewar RIYAN,byn ta ida gama aikinta.
Lfy lau amaryar mu, Masha ALLAH kunyi kyau wl....ke had'a mun tea dallah"
Bata ce komai ba ta had'a Masa, sannan ta zauna tajira ,sai zolayanta Hafiz keyi Bata kulasa sbd ganin yadda Abdallah ke hararanta.
Byn yagama break fast ,suka fito da ita harda Hafis domin suje su gaida Abba d mom.
Parlourn abb
Share pls
BY
MMN FAREESA
[2/13, 7:20 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by mmn fareesa
p19
Parlourn Abba suka yi straight"Abdallah ya Fara sallama yashiga , sannan su riyan d Hafiz suka mara Masa baya"
Zaune Abba yake yana duba jarida, yyinda tire babba agabansa da alamar bejima da yin break fast ba"byn ya amsa sallamar ya aje jaridar ya d'ago kansa.....atare gaban Abba Dana RIYAN yafad'i.
Dasuka had'a ido,saurin duk'awa tayi ta gaidashi cikin girmama wa,shima Hafiz haka , yyinda da gogan ya matsa jikin abban Yana shagwaba... murmushi Abba yyi hade da kallon RIYAN yace y'ata kiyi Masa fad'a ya Dena wannan shagwab'ar bacin yagirm....haba Abba! Kada kajama yarinya ta rainani wlh"yafad'a Yana wurgowa riyan harara...
Kauda kanta tayi had'e da dukar k'asa"hararar sa Abba yyi hade da cewa banason haka fa ,kadena kanajina?"cike da girmamawa yace eh Abba kayi hakuri"murmushi yyi had'e da cewa ba komai , yasunan y'ar tawane?"kallon tambaya Abdallah keyiwa Abba. Sbd yalura kamar son aurenma Abba yake...sunanta RIYANATU Abba! muryar Hafiz ta katse Masa tunani"
Masha ALLAH"kiyita hakuri kinji y'ata" ALLAH yyi muku albarka. suka amsa d ameen banda Abdallah daya Lula tunani...
Tashi Hafiz yyi had'e dayiwa Abba sallama ,itama RIYAN cike da jin kunya tace Abba sai anjima,amsawa Abba yyi Yana murmushi haka nan yaji Yana son yarinyar Kuma bayason tarabu da Abdallah...
Abdallah yace Abba bara muje part d'in mom mugaisheta" murmushi Abba yyi hade da cewa to...
Koda suka fito da niyar shiga parlourn momin...kawai suka yi clash da ita d hjy ikilima"sunsha wanka cikin shiga ta alfarma ko waccensu Tasha las babba sai kamshi suke"kicin kicin da fuska Abdallah yyi sbd ganin mom tare d hjy ikilima. yyinda riyanatu kejin faduwar gaba, shikuwa hafis duk'ar da Kai yyi"
My son lfy dai ko?" naganku atare da yarinyar nan ko"tab'e baki Abdallah yyi had'e da cewa gaisheshi ki mukazo yi....Dan zaka zo gaisheni saikamun gayyane .... mittsss cewar mom cikin tsawa.... murmushin takaici Hafiz yyi had'e da cewa Ina kwananku mom? bejira amsarsuba yyi gaba yajira Abdallah sbd yasan sbd shi mom ke masifa"
Mom ta dubi riyanatu dake gaidasu awulak'ance kafin tace last warning zanbaki kada nakoma ganin kina binsa inzai tafi wani guri inba da izininaba,Zaki b'ace mun da gani ko kuwa"sum sum sum riyan ta bar gun.
Tsaki mom tayi had'e da maido kallonta ga Abdallah ta hararesa" adole yaduni hjy ikilima dake kallon sa yace momi Ina kwana?"
Tab'e baki tayi had'e da cewa hmmm lfy qlau "ai nad'auka bazaka gaidaniba ai"banza yyi Mata,saima ya dubi mom ya sassauta murya yace mom Ina Zaki da safen nan?"
Eh..umm ...Zan tafine,Gurin gaisuwa"waya rasune?"Wai miye haka Abdallah ko turkeni zakayine da tambaya??
Ko ubanka bemun haka balle Kai"inzakamun addua kayi inbaza kayiba nidai natafi...ta fad'a tana tafiya, yyinda hjy ikilima ta mara Mata baya"
Girgiza Kai Abdallah yyi,ransa bbu dad'i,ya nufi campaund na gdn sbd yasan Hafiz bewuce can...
********
Riyan ce zaune kan kujera,a waiting parlour na Abdallah" sai tunanin ummanta take gashi Abdallah ya karb'e wayar balle ta kirata" sbd itama yanxun tanada waya...kee!tashi kihadamun ruwan wanka"da sauri ta juyo suka had'a ido tsaki yaja had'e da cewa banhanaki kallonaba!
Tashi tayi cikin sanyin murya tace Kai ya akayi idonka yakalli nawa har kasan Ina kallonka?"Amma kayi hakuri"
What?"zonan ! yafad'a Yana nuna kansa had'e da tunkararta....da gudu ta shige bed room d'in sa ta rufe,Dan duk azatonta dukanta zaiyi....ruwan wanka ta had'a Masa kafin ta lek'o ta kafar mukulli taga baya parlourn"da sauri ta fito dg d'akin... adedenan cikin ma'aikatan mom wata zulfa"tabiyosa da ture da kayan abinci asama, da alama lunch ne aciki"da sauri ta yi wuf tashige bed nata...ko inda take be kallaba,amma hak'e yake da ita"
Kan dining area ta aje"kokarin wucewa take , idanunta su hasko agogan Abdallah mai tsada da ke bisa ya manta d'azun...da sauri ta dauka ta sake a siket nata....ki tura sosai sbd tad'an lek'o....cewar Abdallah ke kallon duk abinda take.....wani mugun faduwa gaban ta yyi had'e dajin mugun tsoro tasan yau zamanta ya kare agdn muddin mom tasani dukda Bata gd....jiki na kirma tace Dan ALLAH kayi h.... shout up!ya fad'a atsawace had'e da cewa on your kneel! da sauri tayi, atsawace yace and hands up"
Babu musu ta yi tana kuka tana Masa magiya,cike da tsana yajuya yanufi bed room d'in sa Yana cewa kijirani kinji RAT"
Xufta tagaji iya gajiya ga tsoron kada akoreta kuma wannan karon ne n afarko datayi sata arayuwarta ,gashi ankamata Kuma tayi nadama,sbd dolece tasakata yin sata,tanemi taimakon mom akan za'ama mamanta aiki ,saita zageta tas tak'i Bata kud'in harma tana cewa zata koreta"
Hakan yasa tayi sata kota samu kudin....lfy dai ko zulfa naganki ahaka?" Cewar RIYAN dake waige waige gudun kada mutumin nata yafito....tas zulfa tasanar da ita abinda tayi dakuma dalilinta dayasa tayin"cikin kuka tace Dan ALLAH kibasa hakuri"kafin RIYAN tayi mgn k'amshin turaren Abdallah ya daki hancinta"
Da sauri ta duk'a had'e da cewa Dan ALLAH kayi hakuri akan laifin da zulf... you are very stupit kin isa kisa nayi abinda banyi niyaba ,kinsan dama kinmun laifi d'azun ko?"shine yanxun zakimun shishshigi da katsalandan dan haka maza kiyi joining da ita"
Hawaye na zuba a fuskar zulfa tace Dan ALLAH kayi hakuri ka saurareni kada laifina yasha feta...
Banza yyi Mata yyi musu ,saima ya zauna yakunna laptop ya aza kan center table, yyinda riyanatu batace komaiba ta yi joining din zulfa kamar yadda yace suka cigaba da knee &hands up.
Yakai kusan minti 20 kafin ya bar lop top d'in da wayoyinsa,ya fita waje"
Da sauri riyan ta tashi ta lallab'a ta dauki wayar ,kasan cewar baa security takeba sbd saka waya a security baya a tsarinsa.
"Number din umma ta saka had'e da Kira"
Bugu2 umma ta daga ,cikin murna had'e da boye damuwarta suka gaisa da umma"sannan umma ta ce ,nakiraki d'azun wayar akashe aketa cemun"
Da sauri riyan ta ce eh umma"tasamu matsala ne,Amma Zan canza wata"(tayi k'arya)
Dama Dan insanar dake gobe zanje k'auye insha ALLAH Zan kwana 2 kafin nadawo daganan ma mudawo da bilkisu...
Kai umma dan ALLAH ,Amma kinzo muyi sallama ko?"
Bakida hankali yarinyar nan wlh"nazo nayi me agdnki?
Kidai gaidamun Abdallaan kinji,yaron nan baya gajiya da d'awainiya ai d'azun yazo yagaidani da yaron nan Hafiz abokinsa...
Lah umma Ashe kunga juna kedashi?
Nasan bakyason yaganki"
Murmushi umma tayi tace hakane"Amma ko yau din wlh bankallesaba har yagaidani na amsa kaina na duk'e...Kai gsky umma kunyarki tayi yawa...hmmm riyanatu ALLAH ya shiryaminke"yanxun da wayar waye kika kirani ne?
Eh umma wayarsa ce"oh ni bintu"to sai anjima...lah umma kijira...d'it ta yanke wayar...
Murmushi RIYAN tayi had'e da cewa Kai umma wlh kunyarki tayi yawa"ta fad'a tana kokarin goge number in ta maida wayar taji ance inkin gama bani wayar....
Share pls
BY
MMN FAREESA
[2/14, 4:17 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
🌺AUREN WATA SHIDDA🌺
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by
mmn fareesa
Dedicate to all my fans😻😻
Not edited
p20
"""Arazane ta d'ago kanta tagansa tsaye yakafeta da sexy eyes nasa"fuskarsa murtuk bbu alamar wasa acikinta.
Cikin faduwar gaba had'e da daburcewa tayi saurin aje wayar a inda ta d'auka"murya araunane tamkar za tayi kuka tafara mgn"kayi hakuri Dan ALLAH ai kaineka kwace way... d'aga Mata hannu yyi alamar beson ji, sannan yyimata alamar tazo "magiya tahauyi dabasa hkri. yyinda yyimata banza saima Zama yyi, had'e da yiwa zulfa alamar ta zo kusadashi,ita kuwa ta galabaita da kneeling down gakuma hands up"
Da k'yar take tafiya har ta iso gabansa ta duk'a tana kuka"yakai kusan minti2 kafin yakalleta yace meyasa kikayi sata?"
Cikin kuka tahau basa dalilinta" kije Zan bincika"yafad'a atakaice, yyinda yake kallon RIYAN ta wutsiyar ido dake Shirin guduwa,sbd dama ta tsayane taga zai k'yale zulfa kozai Mata rashin m ne.....tashi zulfa tayi ta fice"inhar kika koma guduwa kinjawa kanki"garama kizozai fi Miki sauk'i".....tsaye tayi tanata zare ido ,wata zuciyar tace gara kitafi kawai zaifi miki.cikin sand'a take tafiya har ta iso gabansa "ta wani murgud'a baki tukum tace gani"yakai kusan minti 4 kafin yadako yadubeta ya yatsina fuska yace gsky naga k'ok'arin ki kina under purnishment kina k'arama kanki laifi"Aina fad'a Miki kika koma murgud'a min bakinki me warin kuka da daddawa zanbaki mamaki,to zanbaki mamakin...by suy taji lallausan tafin hannunsa kan kunnenta"kafin tayi mgn ya murd'a kunnen....ihu da k'ara tasaki sbd azaba har batason time din da ta'aza hannunta akan nasaba da nufin ta cire hannunsa.....wani mugun electrical shock sukaji atare da sauri AK yatureta ya janye hannunsa Yana Jan doguwar tsuka.....
Hhhhhhhhhhhhhhhh🤣
Da sauri AK yad'ago yaga waye ke dariya haka"suka had'a ido da Hafiz"tsaki abdallah yaja had'e da cewa k'ila kayi gamone ko?"dage gira hafis yyi had'e da cewa gsky nayi gamo nakuma alkhairi "gsky friend naji dadin ganunk....dallah yimun shiru Dan iska kawai....ke tashi kibawa mutane waje zannemeki ki karb'i hukuncin ki"haba Mana AK pls metayine?"Hafiz yakare maganar Yana kallon RIYAN daketa kuka sbd bakaramin murd'a Abdallah yyiwa kunnantaba"
Tabe baki Abdallah yyi had'e da cewa laifi tamun"tashi riyan tayi batace komaiba tayi tafiyarta.
Hafiz kuwa cikin masifa yafara da cewa gsky baka yiwa RIYAN adalci"Wai Mike damun Kane Wai?katuna D'an Adam yanada daraja "sannan kada kayi saurin wulakantashi sbd bakason ko agaba ba zai maka Rana"kabi katakurawa yarinyar nan komai tayi laifine....look mlm dallah zakazo kanamun surutu aka,kokasan me tamun ne?
Sassauta murya Hafiz yyi had'e da cewa to Dan ALLAH friend kabari kaga yarinyace be kamataba irin wannan abin dakake Mata saita tsaneka wlh....so what ?"inta tsaneni "
To yanxun shikenan ni inasonta inkarabu da ita Zan aureta"tab'e baki Abdallah yyi had'e da cewa well in zaka iya.
Murmushi Hafiz yyi sbd dama yafad'i hakan ne dan yagane shin ko Abdallah ya Fara son RIYAN ne?"
Ahankali Hafiz yace Bata kyautaba gsky Amma Dan ALLAH kayi hakuri na rokeka dukda bansan laifintaba"tashi tsaye AK yyi had'e da cewa Ni fita zanyi in kagama surutunka muje"Hafiz bece komaiba sbd yalura abokinsa yyi nisa bayajin Kira.
*******
Tun byn ta tashi ta koma d'akin ta,byn taci kukanta tayi wanka tayi sallar la'asar"sannan taji zuciyarta tarage zafi"tunani tahauyi sbd ganin abban Abdallah datayi kamar ta tab'a ganinsa wani waje ko Kuma taga wani me kama dashi be"sai juye juye take wani gefen zuciyarta Kuma ta gudurci niyar in umma ta dawo dg k'auye zata tambayeta su wanene danginta,ma'ana dangin ummar sbd itadai dangin ubanta kawai tasani,ko adangin umma baffa sule yayan umma kawai tasani"inbata mantaba ta tab'a tambayar umma danginta sai ummar takama kuka.... Knocking d'in datajine yasakata dawowa tunaninta"tashi tayi taje ta bud'e"zulfa tagani tana Mata murmushi had'e da mik'a Mata kud'i tace Kinga Abdallah ya bani ayiwa ummana duk abinda ake bukata"murmushi riyanatu tayi had'e da cewa gsky natayi murna kin gode...zulfa tace dama hjy tace kije...Saida hantar cikinta ta kad'a Amma sai ta dake tace to gani nan zuwa , sannan zulfa ta fice...
Ajiyar zuciya riyan ta yi afili tace hmmm indai akan Abdallah ne ,dakin huta kirana,nida ayau zai sawakemun aura sa dayafimun sauk'i wlh ,sbd ta dauki alwashin zata guji duk wani Abu nasa dazaisa har yaga yamata mgn koya wulakantata.
Parlourn mom ta nufa ,byn ta yi sallama ta zauna a k'asa kan carpet.
Ayatsine mom tace abinda yasa nace akiraki shine jibi ake bikin bud'e campanin my son ,za'azo ayi Miki kwalliya sbd yadda za'aganki a waye baa bagidajiyarki ba .
Sannan munyi mgn da my son yace bbu laifi kinjin turanci Kuma mai miki lesson zai cigaba dg yau har ku rabu"
Sai ki iya takunki ,inhar naji kin gayawa wani ko wata AUREN WATA SHIDDA kukayi wlh ninasan abinda zanmiki Kuma agun taron kinuna ma duniya ku masoyane shima zanjamasa kunne kinajina?
Da sauri tace eh"
Wasu kayane cikin bak'ar leda ta mik'o Mata hade da cewa in angama Miki kwalliyar kibasu su shiryaki.
Kin gane?
"Eh hjy"
Ok Zaki iya tafiya"
Da sauri riyan ta dauki kayan ta tafi d'akin y , sannan ta bud'e wardrobe tasaka ko ganinsu batayiba ,tana tambayar kanta wane campanine Abdallah zaibude?
Knocking taji,taje ta bud'e "zulfa ce tazo tace dama teacher d'in kine yazo"
Riyan tace to shikenan ganinan zuwa , sannan zulfa ta fice...
Da dare byn tayi dinner"tana parlour jiran fitowarsa kod aakwai aikin da zata Masa ,sbd haka mom tace tarikayi kullum Kuma abincima yadda ake Bata da irin na y'an aiki ,yanxunma haka ake Bata irin nasu Kuma Bata damuwa.
K'amshin turarensa taji"hakan yasa tagane Yana parlourn"
Zama yyi kan kujera,beyi mgn ba itama hakan"
Can yace ke tashi kikamun coffee,"
Batace komaiba ta tashi taje ta had'omasa kamar yadda ya koya Mata"
Bayan ta aje Masa ta shi zata koma ciki"
Waya Baki izinin tafiya?"
Zama tayi had'e da cewa to mezanyi yanzun ?"
Ki kunnamun kallo"bbu musu ta tashi taje ta kuna tv da receiva"sannan ta ce saime Kuma?
Zoki dauki wannan ki ida shanyewa"
Kayi hakuri bantaba shaba,Kuma baya birgeni"
Kifara dg yau"
Dan ALLAH Ni bazan iya shaba Kuma Kingine"
What?kamar ya kingi?"ok nagane nufinki kixo Kisha coffee d'in nan tun kina dariya ko Kisha atsiya.
Da sauri ta d'ago kanta suka had'a ido tsaki yaja had'e da cewa zakixo ki dauka ko kuwa?"
Hawaye ne masu zafi ke zuba a kumatunta gwanin ban tausayi"cikin kuka tace miyasa kakeson takurawa rayuwatane?"
Bansaniba"zakizo ko sainazo ? garama kiyi shiru Dan ko kukan jini zakiyi sai Kinshasa Dan bazan barsa ayi asaraba.
batace komaiba ta je ta d'auki cup din tashanye....tana yamutsa fuska tana kakarin amai.
Hmmm yarinya kika sake kikamun amai Zaki shanyesa"
Oya kima zauna "
Adole ta zauna kusan 20 minit,kafin tasaci kallon sa taga Yana kallon wani American firm"atashar mvc 2.
Zanje na kwanta Dan ALLAH!
Saida yagama Shan k'amshinsa tukum yace Zaki iya tafiya.
Da sauri ta shi har tana tuntube...
AK ya tab'e baki yacigaba da kallonsa....
Bayan kwana2
Share pls
BY
MMN FAREESA
[3/16, 9:10 PM] +234 810 194 3850: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
🌺AUREN WATA SHIDDA 🌺
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written
By mmn fareesa
Wannan shafin nakune AUREN WATA SHIDDA FANS GRP2& MMN SHUKRA NOVELS.comments naku yafi nakowa yimun dad'i😻
Love u guy's❤
Not edited
P21
.....bayan kwana2
Zaune riyan take a bed room nata tana tunanin yaushe za'amata kwalliyar da mom tace amata"tunda talura yau Abdallah busy yake rabonta da shi tun safe daya fita har yanzun shiru"sai tunani take ALLAH yasa Yana lfy"
Wata zuciyar tace k'ila da gske yau ake bud'e campany din Abdallahn"
Agogon d'akin ta kalla taga karfe 3:28 pm tashi tayi tayo alwarlal la'asar ta kabbar Sallah"
Byn ta idarne taji ana Knocking na kofar"tashi tayi ta bud'e Abdallah tagani tsaye sai faman Shan k'amshi take"da sauri tace kadawone?"tun safe daka fita baka dawoba lfy dai ko?"tab'e baki yyi had'e da cewa me ruwanki da dawowata da rashin dawowatane?"
Kizo wanka zanyi tunda ke Baki gadamar shiryawa ba Kuma karfe 5:0pm za'a yi taron.ni bazan tsaya jirankiba....Baki bud'e riyan ke sauraren wad'annan bak'ak'en maganganu da Abdallah ke yab'a mata har yakai aya ya juya yyi tafiyarsa...
""Bed room nasa tabisa tasamesa Yana rage kayan jikinsa"kauda kanta tayi had'e da shigewa toilet d'in ta had'a Masa ruwan wanka kafin ta fito"dg shi sai boxer da towel a hannunsa Yana jiran ta fito ya shiga"
Atsorace ta rufe idonta sbd ganin yadda yake, ga uban gashi kwance afaffad'an kirjinsa"
Jikinsa a murd'e duk gashi"tsaki yaja had'e da cewa Zaki bud'e idon ko kuwa?
Dan ALLAH kayi hakuri bazan iyaba wlh niba y'ar iska bace"lallai yarinyar nan kingama ganin gadon baccina wlh ok kifito kawai kice Abdallah Dan iska kawai...wlh wlh niba haka nake nufi ba kawai d....rufemin baki,ki tsaya kishiryani Inna fito sannan kije mom zata saka amiki kwalliya, sannan kima kamaa kanki agurin "kikamun hauka ko kanyanci wlh muka dawo tare d karnukan gdn nan Zaki kwana.. mittsss yaja tsaki hade da shigewa toilet d'in.
Zama tayi gwanin ban tausayi sbd tana mugun tsoron kare ne ,sbd jiya yaga sadda tashigo da gudu Kuma atsorace yace lfy ,tace karnuka suka biyota shine zaice intamasa laifi acikinsu zata kwana..,,,,
Befi 15 minit ba yafito sbd Yana sauri inyashirya zaije Gurin Abba ,insannan anshirya riyan su wuce"
Kanta na duk'e yace ke duba wardrobe dg sama kayana nan ki mik'o min , yafad'a Yana kokarin shafa mai"
Tashi tayi taje ta dakko ta aje gefen bed,kafin tace saime ?"kifito mun da agogo da takalmi"
Ahankali tace a Ina?"d'agowa yyi yaja tsaki hade da cewa ok bakisaniba?"Inna sani mezaisa na tambaya"nikike gayawa mag... afusace aka murd'o kofar"atare Abdallah da riyan suka d'ago Dan son ganin waye"mom ce ta shigo kamar anjehota" afusace tace bakada hankali Abdallah ?" Dubeka a have nerket Amma kake tare da munufukar yarinyar nan,tayimaka uwarme ?"
Cike da mamakin ta Abdallah yace haba mom me kike zargine? Kinsan koni waye inma bacin kun likamun ita bazan iya tsayawa ba har nakirata tamun wani Abu,,Kuma ko yanxun kayana ne zata fitomun dashi... mittsss kayan banza ,Zaki fita kije dakinki masu make up najiranki ko kuwa?"suna can natura su ,sundawo sunce Baki can Ashe kina nan munafuka....riyan da kanta ke duk'e tayi saurin ficewa dg d'akin, yyinda mom ta dubi Abdallah had'e da cewa dg yau kada nakoma ganin yarinyar nan acikin d'akin nan"kaji koba kajiba?"
Fuska bbu walwala yace naji....fuuuu tafice tamkar wata kububuwa..lolx.,,,,,,,,
Bangaren riyan kuwa tanashiga ,aka hauyimata make up sbd dama da wankan ta"sai yaba kyan ta suke har suka gama Mata kwalliyar ta fito musu da kayan da zata saka"
Sai asannan taga doguwar riga ce gwont dark blue sai Yar ciki Fara sai veil dark blue da takalmi dark blue....
Hmm..zanso me karatu yaga irin kyawun da riyan tayi,ga k'amshi na musammun dake fita ajikinta,byn sunmata rolling ta dubi kanta a mudubi....zaro ido tayi tana dubar kanta... murmushi masu kwalliyar sukayi had'e da cewa Masha ALLAH Kinga yadda kikayi k'ila ma mai gdn yakasa ganeki"
Kafin tayi mgn zulfa ta shigo had'e da cewa amarya kije inji angon"tafad'a cikeda zolaya"
Murmushi riyan tayi had'e da cewa to gani nan"sannan tayi sallama damasu kwalliyar suka fita.
Sake kallon kanta tayi a mirro,tayi tasbihi ga ALLAH dakuma godemasa da irin baiwar halitta dayayi Mata"
Ahankali ta canza lafiya tana wani yatsina d amotsa Baki ,tana dubar kanta a cikin mirro,taga intayi hakan Abdallah bazaice tayi wani kauyanciba sbd ita ayanxun ganin kanta take daidai da kowace mace,fatanta ALLAH yasa zeenat taje Gurin saitayi abinda tasakata zubda hawaye.
Jin ana knock yasa tayi saurin daukan post nata ta fice.
Ahankali take tafiya har ta iso waiting parlour inda Abdallah yakeda zugar abokansa"wadanda sukayiwa riyan k'uri da ido "yyinda gogan be kalli inda takeba dukda yanajin sautin Karan takalminta,hankalinsa nagun waya"
Masha ALLAH Hafiz ke cewa a zuciyarsa sbd da ace banan yagantaba to wlh bazai ganetaba inba muryarta yajiba.
Da k'afa ya zunguri Abdallah dashima yyi masifar kyau cikin dark blue na suit da takalmi da agogo duk dark blue ,sumarsa Tasha gyara sai salk'i take...
Cikin kak'aro murmushi yad'ago sbd bayason friend nasa su fahimci wani Abu,in ancire amininsa Hafiz"Dan sake ware ido yyi sbd ganin wata shuwa Arab din yarinya,yyi saurin dubar Hafiz,shikuwa yad'aga Masa gira"alamar eh itace"cike da basarwa yamike tsaye Yana wani shu'umin murmushi... adedenan cpt suleiman yace wow AK ka iya zabe' ammafa batafi iftihal d'ina ba komai(INA TARE DA ITA ) kallonsa AK yyi had'e da cewa dubadai"sannan ya dubi riyan data ida isowa"cikin murmushi yace gsky baby kin shanyamu da yawa"cikin dakiya riyan ta shagwab'e fuska tace to bana ce muje basai ammun make up d'in ba kace sai anyi....hmmm kincika rigima wlh ai in ammiki zakifi kyau ko?"yafad'a Yana murmushi had'e da mik'a Mata hannunsa"yace ga friends nawa ku ki gaidasu,cike da tsoro ta aza hannunta kan nasa, sannan tace hii!sannunku da zuwa!gsky Ina fushi daku tunda sai yau kuka tab'a visiting namu"
Baki bud'e Hafiz ke kallon wannan dirama ta riyan da Abdallah sbd tayi bala'in basa mamaki riyan.
Duk murmushi sukayi ,kafin Hafiz yace laifin mijinkine dabe gaiyaci wasuba a bikin naku saidai sukaji labari yyi aure...
Harararsa Abdallah yyi had'e da cewa "laifinka daiko"muje kada muyi latti"shagwab'e fuska riyan tayi had'e da cewa nidai gsky da nisa kafin mu isa get kadaukeni..... hhhhhhhhhhhhhhhhhhh🤣😂😄😻 duk suka saka dariya" sir Aliyu (nida d'alibata) yace gsky AK kuna lokaci kaida madam, wannan irin shagwaba da kayi Mata...cikin dariyar yak'e Abdallah yace to badole na shagwabata ba"yafad'a Yana muntsinin Riyan....da k'yar da daure batayi ihuba.
Ahankali Hafiz yace to ai tunda kashagwabata ko kunyarmu bakwayi saika dauketa ko"kallon gargadi Abdallah yyi Hafiz da riyan,saima Hafiz yyi tamkar bejiba.
Mlm riyan kuwa sai ta turje ita adole sai ya dauketa,yyinda hafis keta danne dariyarsa sbd yasan mutumin ya k'ulu"
Janyota yyi jikinsa suna kokarin ida fita dg cikin parlourn....wani yarrrrrrrrrrrr!yaji ajikinsa Amma sai yadaure,yakai bakinsa daidai saitin kunnenta"wata irin kasala riyan taji ajikinta"cikin masifa yace ke wlh ko yi tafiya da kanki ko ki kwana yau Gurin karnuka nizaki saka nayi dakon wannan k'azamin jikin naki.
Ita kuwa shiru tayi sbd ta k'udurta aranta saifa ya dauketa kodan zeenat da mom suji haushi sbd tasan suna a compound din gdn jiran fitowarsa.
Saurin janye jikinta tayi dg nasa tace shikenan nibazan jeba"Hafiz dake bynsu yace haba AK miye aciki?
Duk yadda kke sonta sbd ganin mu kak'i daukanta"
Abdallah jiyake kamar yarufe Hafiz da suka Amma bbu hali.
Yarima Ashman datun d'azun beyi mgn ba sbd kasaita "ahankali yace towai miyasa baza ka dauketa ?immune munyi gaba a mota mujiraku sai muwuce ko"
Hafiz yace hakane ai zai dauketa ma sbd aishi yashagwaba ta"
Cikin bak'in ciki Abdallah ya Suri riyan Yana murmushin yake,yyinda ita Kuma ta aza hannuwanta ta zagaye wuyansa dasu,tana murmushi.... adedenan Hafiz yyita musu pics .
Abdallah yyi mamakin jinta sakwab,azatonshi zatayi nauyi,sai hararan Hafiz yake yana Masa alama da ido yabari"
Amma yaki bari,shikuwa Abdallah shikadai yasan hukuncin dazai yankewa riyan .
Haka yasabeta har suka iso campaund din gdn....atare mom d zeenat suka tashi tsaye...
Da sauri mom ta nufi gurunsu.
Tun dg nesa....
Share pls
BY
MMN FAREESA
[3/16, 9:10 PM] +234 810 194 3850: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
🌺AUREN WATA SHIDDA🌺
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by mmn
Fareesa
Dedicate to all my fans🥰😘
Kuyi hakuri narashin posting d'ina inada uzurirrikane ,masu kirana dan jin lfy ta nagode sosai wad'an da banma reply ba a what's app pls kuyi hakuri"banida time nagode sosai...
p 22
""Tun dg nesa riyan ta hango su mom sunmike tsaye itada zeenat kowacce fuska da mamaki... duk'ar da Kai tayi ,tana dariya kafin ta d'ago taga mom gab dasu fuskarta daure,yyinda friends nasu AK ke kallonta"
Tana isowa tace kai
Abdallah meye haka nake gan....kallon da Abdallah yyi Mata da ido had'e da nuna Mata abokansa yasata yin shiru,ta k'akaro murmushn takaici d bak'in ciki"
Ita kuwa riyan Yana sauketa ta juya bayanta ta Dena kallon mom tana sauraronta taji dame tazo?"sai taji tayi shiru"
Mom kuwa dubar riyan data juya baya take , azuciyarta kamarta rufeta da duka ,ta daure tace y'ata yayadai kin juya baya?" Kushiga mota Mana"
Murmushi riyan tayi had'e da juyowa tace ok mom sai mundawo "ta fad'a had'e da dagawa mom hannu "sannan ta fakaici idon kowa ta yiwa zeenat gwalo wadda dg nesa tana kallonsu..
Hannunta Abdallah yakama yabude wata mota me kyau yasakata,kafin yashige sauron abokansa surufa Masu baya"
Mom ta bisu da kallo har suka b'acewa ganinta"ahankali tace hmmmm ALLAH yasa ayi taron lfy kafin komai yazo karshe kilama bazaki Kai WATA SHIDDA ba zansaka yasakeki....ah ah kada kiyi haka kawata ai plain namu bazai tafi daidaiba kibarta kawai cewar hjy ikilima tana dafa kafad'ar mom, yyinda zeenat ke kusada da ita tana hawaye...
Inmukayi hakan tana gdn bbu komai kuwa?" Cewar mom tana kallon hjy ikilima.
Yo eh Mana"
Bara kiji kawo kunnenki"nan ta rad'awa mom wata mgn suka shek'e da dariya.
Kafin mom ta dubi zeenat da mamaki tace lfy dai ko kike,Kuma miyasa bakije gun taron ba??"
Hmmm hjy hafsat rabu da marrar tunani wahalallar banza,ita a haukanta kishi take shiyasa take kuka ko"dubarta mom tayi had'e da kashewa hjy ikilima ido tace sorry kinji y'ata kidai Bari yarabu da ita dolensa ma ya aureki... murmushi zeenat tayi had'e da cewa yauwa mom amma Dan ALLAH kada kuyiwa abdl....ke rufemin baki wuce muje....shiru zeenat tayi had'e da bin byn hjy ikilima dkewa mom sallama.,,,,,
Bangaren Abdallah da riyan kuwa, byn sun shiga mota riyan ta matsa tayi nesa dashi" Abdallah kuwa yaso yyi Mata rashin m amma ganin driver najinsu sai ya k'yaleta kawai Yana murmushin yake had'e da matsawa gab da ita yakama hannunta ya matse cikin nasa gam Yana Mata mugunta...ita kuwa daurewa kawai take tamkar tasaki ihu sbd azaba"
Matsowa yyi da kansa kusada fuskarta"cikin sweet voice insa yace hii baby! akwai zafi?" ko nakara ?" banza tayi dashi tama rufe ido"murya k'asa k'asa yace zanbaki mamaki yarinya sbd kin sakani yin dakon wannan k'azamin jikin naki ....niwai Zaki ce nayi dakonki ko?"sbd gaki jarababbiya kina son had'a jiki Dani to kibari innarabu dake saiki auri jarababbe D"an uwanki kutaru kuyita jarabarku" "hmmm inhar mukashiga Gurin nan kikamun iyayi wlh muka koma gd Zaki gane bakida wayo....saurin janye fuskarsa yyi sbd ganin anyi parking....
Driver nayin parking yafice dg motar"
AK Yadubi riyan da idanunta ke rufe"
Yace keeeeeeeeeee!
Bud'e idanunta dasukayi jajir tayi ,sbd bak'in cikin kalaman da Abdallah yagaya Mata San ranshi..
Batace komaiba ba tana sauraronsa"
Cikin ko inkula da yanayinta yace abinda zan fad'a Miki"shine kikama kanki kada kisake kimana hausa ko body language,kinji ko bakijiba?"
To "ta fad'a atakaice"
Fitowa yyi ganin anbude Masa motar"Hafiz ne ke murmushi Yana cewa haba abokina wannan soyewa haka ,kamar ba gida d'aya zaku kwanaba "ai yakamata kufito hakan!yo wannan kana ma iya zuwa office kuwa?"sbd soyayya,ainas...mugun kallon da Abdallah yyi masane had'e da take Masa k'afa yasashi yin shiru Yana dariyar tsokana....saidai fa dariyar tasa ta tsaya sbd ganin fuskar riyan wata iri ba kamar d'azunba.... azuciyarsa yace AK ne kuwa yayimata wani Abu"
Hannun riyan yakama had'e da rungumota tuni camera ta Fara haskasu ,kowa na Gurin cewa yake Masha ALLAH sbd ganin couples d'in "ita kuwa riyan binsa take suna tafiya cikin nutsuwa Amma ranta fal bak'in ciki ta dau alwashin duk radda yasake yanemi wata alfarma gunsa zata basa mamaki...
Tuni MC yafara bayanin abinda yatarasu anan sbd ganin AK da riyan sun zauna ga abokansa abayansa" yyinda Abba da manyan mutane ke zaune gefe da sauran jamaa ,byn annatsu aka Kira AK yazo sbd ya yanka farin k'yalle"tashi yyi tsaye had'e da mik'awa riyan hannunsa ta kama ta tashi ,saita noke kafad'a alamar shagwaba.... azuciyarsa yace nafi iyawa"rank'wafowa yyi da kansa yace inhar kikbari nabar nan Baki biniba zanbaki mamaki"murmushi tasaki had'e da kama hannunsa ta tashi tsaye....tafi da sowa mutane suketayi sbd kowa azatonsa suna son juna ne,yyinda Abba keta murmushi sbd yazata ko Abdallah yafara son matarsa ganin yaduk'a azatonsa rarrashinta yake...
Ahankali riyan ta aza hannun ta kan na Abdallah byn sun isa Gurin ,nan ya yanka aka hau tafi sannan aka hau ciye ciye da Shan abin sha ,gefe guda kuwa music ketashi,riyan kuwa bataci komaiba ba" saidai Abdallah yasha drink kawai"byn duk su Abba sun fice akayita matsowa kusada su ana musu ALLAH yasa alkhairi !Koda riyan ta lura da mutane sunyi yawa saita sulale ta fito ta nufi Gurin motar dasuka zo" da sauri wani guard yabude Mata tashiga"saidai hafis duk Yana lura da ita da sauri yabiyota yaga Ina zata tafi" Koda yaga tashiga mota ,gun motar yanufa...turus yayi sbd ganin tana kuka harda shashsheka....da sauri yace riyan lfy kuwa?miye abdallah yyimki kike kuka haka?"
Yakusa minti5 tsaye Yana Shirin tafiya ma sbd ganin Taki kulasa...yaji tace yah Hafiz meyasa Abdallah besan darajan d'an adam ba?
Ajiyar zuciya Hafiz yyi had'e da cewa Mike faruwa ne Dan ALLAH?
Cikin kuka tasanar da shi kalaman da Abdallah yaga yamata"ta kare da fad'ar to Mike nufinsa?ko yaan zargina ne kome?"
Ya isa Dan ALLAH riyan'kiyi hkri kibarwa ALLAH bkinji sannan kada kikoma nuna Masa ranki na b'aci inyayimiki Abu ,kinuna ko inkula insha ALLAH zai bari Kuma Dan kicigaba da addua had'e da hakuri ni inaji ajikina akwai wani babban al'amari dazaifaru gaba kad'an riyan kinji....
Shiru tayi tana nazarinsa"ajiyar zuciya tayi had'e da cewa nagode sosai yah Hafiz"
"Murmushi Hafiz yyi yace ba komai ki goge hawayenki ki nutsu kada yagane kinyi kuka kinji bara na koma gurinsu sbd Kinga anata fitowa da alama antashi....
Abdallah kuwa be lura da tashintaba "sai gaisawa d jama'a yake harsuka rage kafin yalura Bata nan"
Tab'e baki yyi alamar ko ajikinsa ,tashi yyi ma Yana neman Hafiz be gansaba, sallama yadunga yi mutane yyinda yaketa yan waige waige ko yaga riyan Amma be gantaba Kuma gashi bega hafis shimaba,tsaki yaja had'e da cewa ita tasani matsalar ta"
Fitowa yyi su CPT SULEIMAN da SIR ALIYU abayansa suna cewa Wai AK Ina sahibar takane?"tabarka Kai kadai...cikin kak'aro karya yace eh tana mota "waya take sbd ciki bbu network... yafad'a yanajin haushin yau yyi k'arya sbd wata can bacin yatsani yin k'arya ko mak'aryaci arayuwarsa... adedenan Hafiz ya iso gunsu Yana cewa AK ga riyan canfa amota tana jiranka...
Ajiyar zuciya yyi sbd jin maganar Hafiz tazo daidai da karyarsa.
Bece komaiba ya yimusu godiya had'e da sallama kowa yashige motarsa...
Bud'e masa mota akayi yashiga cikin isa had'e da kasaita, yyinda riyan ko inda yake Bata kallaba,shima haka sai latsa wayarsa yyita yi har suka iso gd..
Ana gama parking riyan ta bud'e kofar kusada da ita ta fito ,tanajin Abdallah nacewa ke jirani...tayi Masa banxa.
Afusace yafito ,Amma tayi Masa nisa,kamar ance ta juyo taga yabiyo bynta sbd azatonta part d'in mom zai nufa.
Da sauri ta nufi part d'in su,tayi saurin shigewa bed room d'in ta ta saka key,ta jingina da kofar tana
Sakin ajiyar zuciya....
Bam !bam!!bam!!!
Abdallah kedukan kofar kamar zai balle kofar...
Riyannnnnnnn!
Nace ki bud'e kofar nan ko"
Inkika bari na kirga ukku Baki budeba wlh saikin sani kinji na rantse.....
One!twoo!!!thre.....
Share
BY MMN FAREESA
[3/16, 9:11 PM] +234 810 194 3850: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
🌺AUREN WATA SHIDDA🌺
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by
mmn fareesa
p23
One !two!!three!!!kafin yarufe bakinsa ta bud'e kofar tana kallonsa Bata ce komai ba"afusace yace gsky kin ceci kanki Dan wlh dabaki bud'e ba nidake ne agdn nan"oya kije kiyi magrib "inkin idar kije bed room d'ina kayan wanki na nan adaure ki wankesu,hukuncin sani dakon k'azamin jikin ki..... murmushi tayi had'e da cewa to shikenan"tafad'a tamkar bataji haushin sakata wankinba"
Cike da mamaki take dubanta harta juya ta koma cikin d'akin"tab'e baki yyi had'e da nufar bed room nasa yyo arwalal magrib yanufi masjeed"
Bedawoba ba sai byn isha'i yawuce part d'in mom"
Zaune take tana kallon TV, murmushi tayi had'e da amsa sallamar sa"byn sun gaisa ta Masa fatan alkhairi kafin ta gabatar Masa da abinci"
Byn yagama dinner d'in suna fira da mom Abba yashigo rik'e da jarida a hannunsa ya zauna gefen mom suka cigaba da fira da shi har kusan 9:35pm kafin AK yyi musu sallama yafito, yanaso ya kwanta da wuri sbd gobe karfe 8:am zaifita office"
B'angaren riyan kuwa byn ta idar da sallar ta je ta duba tulin kayan wankin sunkai set 16 ,danba basuda datti"wani kunci taji da bak'in ciki aranta amma data tuna INNAL LAHA MA'ASSABIRIN da Kuma INNA MA'AL USRU ISRAH...sai taji zuciyarta tarage zafi"wani tunani tayi da sauri ta koma gefen dayake motsa jikinsa ta dakko washing machine ta saka kayan ya wanke su tas Bata sha wahala ba"duk da atsorace take gudun kada yazo yatarar,Bata idarba sai 8:52 pm ta nufi Gurin hanger ta shanyasu byn ta maida washing machine d'in gunda ta d'auka.
Bed room nata ta koma ta yi isha'i had'e da sha'fa'i da wuturi "taci abinci ta kwanta cike da kewar ummanta...
Abdallah kuwa be shiga bed room nasa ba Saida yaje yaduba yaga ta wanke kayan tukum...saikuma yaji tausayinta,wata zuciyar tace yanzun in y'arka ce aka yima haka zakaji dad'i?"
Shiru yyi Yana tunanin tunda riyan ta zo gdn yake mata rashin kyautatawa,sai yaga be kyautaba duk da wani Time din ita keja ana Mata hakan.amma insha ALLAH zai Dena takurata har lokaci yyi yarabu da ita ya huta, kafin yyi ajiyar zuciya ya koma bed room nasa "ya wuce toilet ,da kansa yahad'a ruwan wanka kafin yyi...
Bayn ya fito yashirya ya kwanta....
********
Washe gari tunda wuri riyan ta tashi taje ta gyare masa ko Ina ta had'a Masa ruwan wanka kafin ta fito dg toilet d'in"ta dubi agogon dake jikin bango taga 7:14 am "afili tace anya ba8:am bane zai fita office?"
Nufar gadon tayi ta dubesa Yana kwance atsakkiyar gadon ya rufe jikinsa da bilencat,fuskarsa ce kawai ake gani"k'uri da ido tayimasa azuciyarta tace Masha ALLAH mutumin nan badai kyauba"matsalar sa girman Kai... ahankali ta Kai hannunta kan pillow tad'an bubbuga tana cewa katashi kada ka makara"
Yakai kusan 2 minit kafin yasoma motsa golden eyes nasa,harya waresu akan agogan bangon d'akin"tsaki yaja had'e da dubar riyan wacce kanta ke duk'e tanajiran yafara Mata masifa"shine Dan wulakanci sai yanzun Zaki tayar Dani?"yaushe harnayi wanka na gaidasu mom har natafi office?"
Bata dubesa ba tace kayi hakuri ,yanzun ma nayi kasadar tadakaine Amma kaje kayi wanka lokaci na tafiya"harara ya gallamata dukda ba ta kallon sa,jin motsin zai tashi yasata saurin juyawa da nufin fita"oh bazama kijira kitayani shiryawa ba ko?"shine Zaki give"baat juyoba ta tsaya sbd batason ganinsa help nercat"suit Zaki fito mun dasu "to saika fito"banza yyi Mata yadauki towel yashige bathroom d'in....
Ajiyar zuciya tayi had'e da nufar wardrobe ta fito Masa da suit red ta feshe su day design na performance nasa,ta curo Masa takalmi da agogo bak'a k'e ta duk'a tana goge takalmin sbd gudn masifarsa duk basuda k'ura to tasan shi mai tsabtane sosai... adedenan yafito daga toilet d'in"sai yaji ta kyauta sbd yanason tsabta"fuska bbu yabo bbu fallasa ya ce fitomun da brief case d'ina!to tace byn ta aje takalmin gefen mirro, yyinda yacigaba da sha mansa,harta kawo Masa"had'e da laptop nasa"ahankali tace gashi...tsaki yaja had'e da cewa Wai miyasa bazaki iya kiran sunana ba ne?"saikace Baki saniba "karki Bari nakoma Miki mgn"kayi hakuri bara najiraka aparlou kasaka kayan !Bata jira amsarsaba ta fice dg bed room d'in..
Cire towel din yyi, sannan ya ida shafe jikinsa yadauki kayan cike da mamaki yadubesu jin suna k'amshi wato ita tasaka turaren kenan"afili yace bbu laifi ta fara wayewa! Kafin yasaka kayan agaggauce yagyara sumarsa yafito da agogo ahanunsa"tana ganinsa ta shi vta karb'i agogon ta d'aura masa Yana duba wayarsa harta idar,kallonta yyi up& down yaga doguwar riga ce fited gownt maroon ajikinta,da wata huta baka tayi acuci...dagowa tayi suka had'a ido...saurin kauda kansa yyi cikeda basarwa, ahankali tace amma ko tea ne zakasha ko?
Ah ah bazanyi break ba gsky"
Amma katafi baka karyaba"
Laifin wa?"
Shiru tayi had'e da dukar da kai k'asa...as from today kada kikoma sakamun acuci maza acikin gd,ko kin dauka bansanshiba ne? Axotonki kija ra'ayina kome....indai acucine to duba na cire,ta fad'a had'e da cire hular kanta...tuni bak'in gaahinta mai tsawo da salk'i yabaiyana"kallo d'aya AK yamata yadauke kansa sbd ganin tabbasa gashintane tayi acuci dashi'yyi mamakin yawan gaahinta Amma be nuna ba.
Ita kuwa hularta ta mayar,tana cewa bara ko tea d'in ne nahada maka kasha .
Bata jira amsarsa ta wuce dinning area and had'a Masa ,ta dauko ta aje gabansa , yyinda shikuma yake waya da Hafiz.
Bbu musu yadan sha kusan fin rabi ,ya aje cup din had'e da cewa muje kiraka Ni....um um amma kamance hukuncin mom na tahanani binka ko Ina?ok banida suna ko?ah ah Yaya Abdallah.... murmushi yyi mai sauti yace ok haka Kuma nasamu y'ar kalan dangi,dukda banida kani ko kanwa ,aibance Ina nema ba ko"hmmm inma kayi wannan tunanin baka canka daidiba Inka tuna ma abokinka ma Yaya Hafiz nake kiransa sbd bana iya Kiran sunan Wanda ya girmeni Kai tsaye....am...is ok muje aininace ko"
Babu musu ta bisa, brief case d'insa na a hannunta ,ahr suka iso gabda part d'in mom....dakatar da ita yyi had'e da cewa jirani anan...
Ajiyar zuciya tayi sbd hakan yafi Mata sauk'i da masifar mom.
Bejimaba yafito,tabi bayansa gab dazasu isa get ya karb'i kayansa had'e da cewa Zaki iya komawa ciki...ok adawo lfy ALLAH yabada saa,akan labb'ansa yace ameen,kafin yanufi Gurin body guards nasa dake jiransa....
Masha ALLAH Abdallah yaje office yafara aiki lfy duk da yamaka, acan Kuma Hafiz da feedo suka samesa suka sakemasa fatan alkhairi,"anan Hafiz kw rad'awa AK akunne cewa my man munkusa Zama fa iyaye muma sbd nacika aiki madam laulayi take... yafad'a Yana dariya had'e da dagowa yace saura Kai ma yaka....shiru Hafiz yyi ganin mutumin ya had'e rai yasakashi jin shiru yyinda feedo ke murmushi tana kallonsu sbd bataji me Hafiz yaradawa AK ba.
########
Kwanci tashi bbu wuya Gurin ubangiji yaudai kimanin sati 6 kenan dafara zuwan AK office,Masha ALLAH yanata ganin ci gaba yyi suna ta fannin iya Zane da kwarewa sai kwangila ake kamasa ta gine gine ya zana ,yasaka agina abun sai godiya,tuni yakara yin suna a kd harda wajenta, arziki yakara bunkasa saidai har yanxun miskilancinsa na nan ,gwfe guda na zuciyar sa yanajin zafin abinda mom keyiwa dad , sannan yatsani hjy ikilima sbd yasan ita ke aza mom akan duk wani abin k'ii...
Gefe guda Kuma watansu 2 kenan da riyan, ak'agare yake 4 month yacika ya sallameta,duk har yanxun be Dena yimata abinda yakeba saidai yarage kaso ukku acikin goma na abinda yake Mata...
Zaune take kan kujera tana tunanin ummanta har yanxun tak'i dawowa tana k'auye gashi aun Dena waya ,Amma bara mutumin nata yadawo k'ila intasamu Yana cikin Yan arzikin yabata wayarsa takira umman.... k'amshin turarensa dataji yadaki hancinta yasa tagane yashigo parlourn.
Kallonsa ta sata tga fuskarsa bbu walwala kamar Kuma yanada damuwa"
Ahankali tace sannu d xuwa"
Yauwa"yafad'a atakaice.
Karbar brief case nasa tayi had'e da daukar takalmin daya cire ta nufi bed room nasa.
Btafi 5 minit ba ta fito tana cewa Yaya Abdallah kaje kayi wankan....
Riyan abar wankan nan bazanyiba.
Da mamaki take dubarsa,sbd jin Wai abar wankan nan"mutumin da saiyyi wanka sau 4ko5 arana ma, ahankali tace kayi hakuri kaje kayi tunda kadauko gajiya a office kaji dad'in jikinka ma.
Banza yyi Mata,sbd yau kwata kwata bayajin dadin jikinsa,ga faduwar gaba dayaketaji tun dg jiya da dare har yau besan dalilin jintaba.
Amm kayi hakuri Inna maka shishshigi Naga tun jiya kamar kana cikin damuwa ko?
Nima bansaniba , sannan pls kirabu Dani "
Bejira asartaba ya nufi bed room d'in sa,badan yasoba yyi wankan da alwarlal magrib yafice zuwa masjid.
Bedawoba sai byn isha'i,Kuma yashige bed room nasa be nemi kowaba ,beci dinner d'in da aka jaemasa a dining table.
Ita kuwa riyan k'yaleshi tayi kamar bukata"9:pm nayi tayi kwanciyarta.
Washe gari byn riyan tayi sallar asuba ta koma ta kwanta sbd ganin week end ne bbu office dukda zataje islamiyar safe sbd Bata Dena zuwaba.
Bata jima da kwanciya ta farka agigice sbd mummunan mafarkin datayi taga Abdallah acikin baccinta.
Da gudu ta nufi bed room nasa ,bbu ko sallama ta kutsa Kai ciki..
Kwance tasamesa kamar.....
Yanzun aka soma labarin sbd abaya baa Fara komaiba,bana bukatar steakers ko godiya comments kawai ko kuji shiru...
BY
MMN FAREESA
[3/16, 9:11 PM] +234 810 194 3850: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
🌺AUREN WATA SHIDDA🌺
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by
mmn fareesa
Wannan shafin sadaukarwane ga masoya wannan novel aduk inda kuke Naga comments bbu adadi had'e da fatan alkhairi agareni,naji dad'i . sannan kuyi hakuri da rashin post akai akai inada uzuri wlh...🥰😘
Not edited
p 24
..... kwance tasamesa kamar matacce! Inbacin idonsa da ke motsi data d'auka cewa ya mutune"
Sbd ko motsi bataga yanayi ba "ahanzarce , Had'e da kid'ima ta nufi gefen gadon tana cewa Yaya Abdallah!Yaya Abdallah!!yaya Abdallah!!!Amma shiru Kuma Yana kallonta.
Inna lillahi wa inna ilaihir Raju un kawai take maimaita wa had'e da Kama hannunsa Amma saitaji hannun asake kamar matacce"zaro ido tayi ta girgiza sa"tana cewa kayi mgn Dan ALLAH!
Hawaye tagani na zuba ta gefen idonsa hakan ya tabbatar mata yanada Rai" wani mummun abune ke Shirin samunsa koma yasamesa"runtse idanunta tayi sbd tuna mafarkinta nad'azun!da sauri ta saki hannunsa ta fice dg bed room d'in cikin tsantsar tashin hankali....
Yyinda Abdallah yyi zugudum akwance sbd ko hannunsa baya iya d'agawa balle Kuma yyi mgn "azatonsa ma ko mutuwa zaiyi,gashi yanajin maganar riyan Amma baya iya mgn shi,ko tashi balle har ya iya tafiya"abinda kawai yake iya amfani dashi ajikinsa....IDO..tun bayan sallar asuba ya kwanta bacci yyi wani mafarki da wata dattijuwar mace kyakykyawa tana kiransa Yana kok'arin zuwa Amma ta Masa nisa ga Daddy nason yaje gunta ga mom najan hannunsa ta hanasa zuwa da k'yar ya fisge hannunsa dg na mom zai tafi Gurin matar sai yaga Rami gabansa zai abka sai riyan tayi saurin rik'e sa... adedenan ya farka !Amma me ?sai yajisa cikin bak'on yanayin dabaitab'a riskarsaba arayuwarsa.
Yyi yayi yatashi ta kasa Koda motsa hannunsa balle bakinsa dayyi tamkar anrufe masashi "ambaton ALLAH kawai yake ana cikin hakan riyan ta fad'o dakin"to Wai meke Shirin faruwane Dani?"yafad'a azuciyarsa....
Riyan cikin tashin hankali ta kutsa Kai parlourn Abba "bbu ko sallama"akidime ta dubi Abba dake dining area tsaye Yana Shirin hadawa mom tea , yyinda mom ke zaune busa kujera 1 dake gaban dining table d'in"Abba! Abdallah..ne ..ne bashi...bashi... mitttsss dallah inzakiyi mgn kiyi inbazakiyiba ki fice kibawa mutane guri"cewar mom tana watsowa riyan muguwar harara"
Yyinda Abba gabansa yyi mummunan faduwa "da sauri yace lfy dai ko?meyasami Abdallan??"
Cikin kidi'ma tashiga sanar dasu...LA'ILAHA ILLA ANTASSUBA NAKA INNI KUNTI MINAL ZALIMINA!WALAHAULA WALAQUWATA ILLA BILLAH... abinda Abba keta maimaitawa, yyinda mom ta kurma uban ihu had'e da cewa nashiga ukku ni hafsatu"meya ke Shirin samunka Abdallah?"
Shiru riyan tayi tana dubansu kawai,kafin Abba cikin tashin hankali Yadubi mom yace muje mugansa...
Yadda tabarsa ,haka suka samesa!da gudu mom ta nufesa tana kuka da surutai tana girgiza sa da Kiran sunansa cikin zubda hawaye, yyinda Abba ketsaye gaban gadon yana kallonsa cikin tausayi da son D'an nasa tilo guda aduniya, idanunsa sunyi jajir "gefe guda Kuma riyan itama hawaye take sbd tausayin Abdallah,takuma k'ara Imani da ALLAH meyin yadda yaso alokacin dayaso "jiya iwar haka take fito Masa da kayansa har Yana cewa ta canza,Amma yanzun dubesa shida matacce banbanci kad'an me, lallai mutum ba'akin komai yakeba agurin ubangiji zaibaka lfy da rashinta assada yaso.... maganar Abba ce ta katse Mata tunani,daya ce bara na Kira ya'u direba da Hafiz abokinsa mukaisa asibiti "
Gimtse fuska mom tayi had'e da sakin Abdallah dake jikin ta ,ta maidasa kwance tace ah ah Alh basai anwani Kira Hafiz ba akiradai ya'u direba d'in"
Ok" yafad'a atakaice kafin ya fice da hanzarinsa...
Kallon Abdallah mom tayi taga yarufe ido,jikinsa ta duba taga jallabiya ce Fara yasaka,da alama da ita yyi sallar asuba kenan..
Cikin kuka tace Abdallah kana mgn ko baka iyawane?Kuma kanajina be?"
Cikin mamaki riyan ke sauraren wad'annan tambayoyi na mom dasuke da alamar ayi Mata itama tambaya"
Abin mamaki sai Abdallah be bud'e idonba koya motsa bakinsa"hakan yasa tasaki kuka tana cewa wayyo ALLAH yanxun ko ji da mgn bakayi Abdallah"
Oh ALLAH yabaaka lfy!
Kallonta ta maida akan riyan dake hawaye"cikin hantara da tab'e baki tace to ke asuwa kike kuka?"
Girgiza Kai riyan tayi,sbd yau taji kwata kwata yau bbu tsoron mom atare da ita.
Kai tsaye tace ,Ina kuka sbd Ina tausayinsane dakuma tausayin wasu mutane na cikin duniya dake zalinci da cin Amana basa tuna ranar da ALLAH zai kamasu ,yyi musu hukunci,wato a.....ke dallah rufemin baki!dak'kiya!uwar me kika sani,dazakice zakiyawa wani waazi....hmmm kiyi hakuri hjy Ni bance Miki inawa wani waazi ba... mittsss mom taja tsaki hade da cewa kikulamun da yaro na canxo kaya mutafi asibiti ta fad'a had'e da shafa kan Abdallah ta fice...
Abdallah kuwa duk abinda sukeyi yanajinsu da tambayar mom data Masa, sannan da amsar da riyan ta Bata yatsaya Masa arai yakuma yiwa amsar tata fassarori da yawa,saidai Kash bazai iya mgn ba ,balle ya tambayeta dalilin bawa mom wanna amsa...
Mom na fita"da hanxari riyan ta d'auki d'aya dg cikin wayoyin Abdallah dake kan bed side dirowa" talalubo number in Hafiz sbd tasanar Masa"aganinta Hafiz be kamata ace besan meke faruwa ba" tasaka Kira bugu2 yad'aga Yana cewa my man....bashi bane riyan ce...nan tashiga sanar dashi abinda yafaru...cikin tashin hankali Hafiz ke ta salati had'e da cewa dama Ina hanya bara na k'araso....ah ah yah Hafiz kabarshi,yyi saurin cewa meyasa?
Kallon Abdallah tayi haryanzun idonsa arufe...abinda Bata saniba! duk yanajin ta ,yaji dad'in sanarma da Hafiz datayi " cikin inda inda tace um muhade a hospital sbd can zamu!ok yace had'e da datse Kiran domin yagane cewa cikin2 dole guda ko mom ta hana asanar Masa ko Kuma tana Gurin ta nuna bataso yazo...
Riyan kuwa tak'i fad'a Masa mom ce taha na sbd ganin Abdallah k'ila yanaji tasan Kuma bazaiji dadiba....saurin aje wayar tayi sbd jin motsin za'a shigo.,,,,,,
Mom ce da Abba,abayansu ya'u direba ne,cike da tausayawa suka Kama Abdallah suka fito da shi sbd asakashi mota,juyawa riyan tayi sbd taje ta sako hijab tabisu"mom ta dubeta had'e da cewa Ina zuwa?"
"Xanje nasaka hijab be"ta fad'a atakaice.
Baza kijeba , sbd zuwanki beda wani amfani agaresa ko agaremu,Bata jira amsarta ba ta fice dg d'akin"
Shiru riyan tayi had'e da Zama ,tana mamakin halin mom"kafin ta d'auki wayar Abdallah tasaka number in umma ta Kira.
sallama umma tayi ,muryar riyan taji"murmushi tayi tace oh riyan kwana2 ya gdn?nan suka gaisa cike da alhini riyan ke sanar da umma lalurar datashafi Abdallah..
Cikin tausaya had'e da damuwa ,umma ta jajanta Mata had'e da cewa insha ALLAH acikin satin nan zatazo taga Abdallah d ajikin,nan suka Yi sallama umma nata kwantar Mata da hankali.
**** **** ****
Hafiz byn sun gama waya da riyan,Kai tsaye asibitin da amminsa ke aiki ne yanufa sbd yasan da wuya Suki zuwa can sbd tafi kusa dasu Kuma asibiti ce maitsada da kula.
Office din ammin yanufa ,tana duba patient,amatsayinta na babbar likita k'wararra"da mamaki ta amsa sallamar sbd basudade da rabuwaba yazo gaisheta"saidai yanayin data gansa tasan tabbasa bbu lfy! agaggauce ta sallami patient d'in"kafin ta dubesa tace lfy dai ko Hafiz?"
Cikin damuwa had'e da tausaya wa ,yashiga yimata bayanin matsalar Abdallah.
Kafin tayi mgn anyi Knocking"
Yes "kawai tace,wata nurse ta shigo had'e da cewa Dr kije emergency da gaggawa anason ganinki sbd ankawo wani patient Kuma doctor's da yawa akeson sutsaya akansa!
Ok kije ganinan zuwa"cewar ammin (Dr naja'at haruna)ta fad'a had'e da mik'e wa tsaye tasaka farar riga saman hijab nata ,kafin ta dubi Hafiz tace bara naje k'ila Abdallah ne.
Tashi yyi hade da cewa to mom muje nima na gansa"
Atare suka fito har zuwa kofar da zata sadaka da shiga emergency d'in... adedenan suka Sami Abba da mom had'e da ya'u direba, suna Kai komo" kallo d'aya zaka musu ka gano tsantsar tashin hankali acikin idanunsu....
Gun Abba Hafiz ya nufa , yyinda ammi ta nufi ciki kawai,dukda ta lura da mom na Mata kallon sani ,Amma saita waske ta nunama batasanta,dukda cewar akwai abota mai k'arfi atsakanin yaronsu to Amma basu tab'a ganin junaba,dukda ita ammin tasan mom ce mahaifiyar Abdallah .
Rungume Abba Hafiz yyi Yana kuka tamkar karamin yaro"
Bubbuga bynsa Abba keyi cikeda da rarrahi yace kayi hakuri insha ALLAH abokinka zai Sami lfy "addua zami yimasa ba kukaba"cikin gamsuwa Hafiz ya d'aga Kai.
Gum mom ya isa ,ya gaida ita, had'e da Mata jaje"
Fuska bbu yabo bbu fallasa ta amsa,tana mamakin ya'akayi yasani?"kasna zuciyarta nace wa Anya waccen matar ba naja'at bace?
Da wannan tunanane tunanen takira hjy ikilima ta sanar da ita halin dasuke ciki"
Sannan suka zauna jiran fitowar doctors din dake kan Abdallah.
Hafiz kuwa office d'in ammi ya koma , yafito da wayarsa yakira layin Abdallah da riyan ta kirasa dashi yaji miyasa batazo asibitin ba.
Riyan dake zaune jugudum a parlou..taji wayar na ringing,dubawa tayi,ganin Hafiz ya sakata saurin d'agawa,bbu wani boye boye tasanar dashi mom ta hana, girgiza Kai yyi had'e da kashe wayar"
#######
Kusan awa3 da wani Abu dashigar da Abdallah ,amma bbu wani Dr daya fito duk sub abba sunyi jigum jigum,tun safe ga shi har 1:saura.
Nan wasu doctors 2 suka fito suna sharce gumi"da hanxari Abba yanufeso har Yana tuntub'e"mom na Mara Masa baya
,Har suna had'a Baki Gurin cewa Yaya jikinsa?meke damun da?"
Girgiza Kai sukayi had'e da cewa ku kwantar da hankalinku,Dan ALLAH!yanxun zamuje muyi Sallah kafin mu ida bincikenmu "
Jiki asanyaye Abba yace to shikenan,kafin Yadubi mom cikin damuwa yace bara naje nayi Sallah,kiyi waya agd akawo wani abun bukata"
To "kawai tace,kafin ya fita"
Tana nan zaune Hafiz ya iso gurinta,Yana cewa mom Yaya dai jikin nasa?"
Cikin yatsina tace da sauk'i, had'e da cewa zaman me kake a hospital d'in nan?
Cike da mamaki azuciyarsa,yake sauraronta,Amma be nuna ba,sai yace na tsaya sbd naji yajikin Abdallah ne..Kuma nima ammina,wato mahaifiya ta anan take aiki..da sauri tace ko itace naja'at Musa ?"
Har zai ce eh ,sai kawai yatsintsi kansa da cewa ah ah itadai Dr naja'at haruna ta ke"
Ajiyar zuciya mom tayi ,wadda basan cewa hafis yajiba,tace ok inaga kamace.
Shikuwa Sarai Hafiz yasan ada da naja'at Musa take bearing ,byn abbansa yarasu ta maida da sunan mahaifinta ,wato naja'at haruna.
Sannan ya boyewa mom ne sbd besan miyasa take son sanin ammice koba amminceba gashi tasaki ajiyar zuciya to meke faruwa ne?Amma in hankali ya kwanta zai tambayi a mmi d'in.
Sallama yyimata akn xeje yyi Sallah.
Bayan awa3,hakan yyi Dede karfe 3:25pm, doctors d'in sufa fito sunata sharce gumi.
Da hanzari su Abba suka taresu,Dr naja'at ta cire eye glass d'in ta tace kusameni a office"Bata jira amsarsuba ta nufi hanyar office d'in ta da wani likita ,da alama ita dashi ne zasuyiwa su Abba bayanin ciwon dake damun Abdallah.
Babu Bata lokaci su Abba suka rufa masu baya zuwa office d'in.
Share
BY
MMM FAREESA
[3/16, 9:11 PM] +234 810 194 3850: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by mmn fareesa
Wannan shafin nakine halak malak Queen minart🥰😘 kiyi yadda kikeso dashi...
Not edited
P 25
""Bayan duk sun zauna koya ya nutsu"kafin Dr naja'at ta Fara mgn kamar haka...da farko dai Alh inaso kuyi hakuri ku maida lamarinku ga ALLAH ta hanyar karb'ar k'addararku daya k'addareku da ita! sannan kucigaba da Masa addua sbd shi ciwo lokaci guda yake shiga jikin mutum ,Amma sauk'i ahankali yake zuwa ind....ya isa haka pls kusanar damu Mike damun yaron mune?"cewar mom dake kallon Dr naja'at dake musu bayani"Dr naja'at Bata kalletaba da dubi Abba dake kallon ta tace maganar gsky Alh bazan boye maka ,munyi iya bakin kok'arin mu zurfafa bincike naganin munsan meye ke damun d'anka "Amma amsar guda ce"cikin k'osawa mom tace meye amsar?"
Dr naja'at ta cigaba da cewa binkicenmu yanuna Mana cewa Yana cikin koshin lfy!abad'ini kenan"azahiri kuwa idanunsa kawai ke aiki ajikinsa, sannan abinda muka gane yanxun na damun shine jininsa Yana kok'arin yahau, Kuma zuciyarsa na bugawa.
Hakan Yana nuna alamar cewa yasaka damuwa aransa ne,Kuma munyi kok'arin shawo kan wannan matsalar...salati kawai Abba ke maimaita sbd tashin hankalinsa yakaru akan nada, yyinda mom keta kuka da surutai..
Dr kamar yadora da cewa duk asibitin da zaku kaisa indai tsakani da ALLAH zasu gaya muku to amsar d'aya ce da nan "sannan ayanzun abincinsa yakasance me ruwane sbd be iya motsa bakinsa balle har yatauna abinci"zamu rik'e sa sai zuwa gobe musallamesa"Amma dai yanada iyali ko?"eh yanada Mata ,cewar Abba kafin mom ta yi mgn yarugata.
Dr Kamal yace ok to yakamata tazo kusa dashi sbd Yana bukatar kulawarta amatsayinta na iyalinsa,tunda yanxun komai sai anmasa.,,,,,
Insha ALLAH yanxun inmunyi la'asar zamuje adakkota tana gd"cewar Abba Yana duk'ar da Kai sbd ganin yadda mom ke jifansa da kallon tuhuma"
Gyaran murya Dr naja'at ta yi hade da cewa inada shawara Alh!
Abba yadubeta ya ce miye shawarar likita?
Gsky ciwon danku bana asibiti bane,ayadda na fahimta,ciwonsa na....ah ah dakata bamasan Jaye Jaye tunda kun kasa gane abinda ke damunsa inkun sallamesa zamu can za hospital ko mufitar dashi waje..cewar mom tana tashi tsaye.
Murmushi Dr naja'at ta yi domin yanxun ta lura mom ta daina Mata kallon sani,Kuma itama bazata nuna ta Santana,sai kawai tace to shikenan hjy ALLAH yasa adace" cikin Shan k'amshi mom ta ce Amin"sbd azatonta k'ila Dr naja'at ta ji shakkuntane...
Atare mom da Abba suka fice dg office d'in Dr naja'at.
Hafiz dke cikin toilet d'in office d'in yyi ajiyar zuciya sbd yaji komai ,ya fito zuciyar sa cike da tausayin abokin nasa.
Saurin dubarsa ammi tayi had'e da hararan sa tace har kabani tsoro,miye anfanin hakan kamana labe?
Murmushi Hafiz yyi had'e da cewa yi hkri ammi inason jin abinda ke damun AK ne"
Ok to kaje gd hakan nan tunda kaji,tun safe kake nan ,itama fiddausi yakama ta kaduba kaga halin datake ciki"
Zan tafi ammi Amma Dan ALLAH Zan tambayeki?"
Ina jinka "miye tsakanunku d hjy hafsat (mom) mahaifiyar Abdallah?"
Murmushi ammi tayi had'e da cewa meyasa kamun wannan tambayar?
Nan yashiga sanar Mata yadda mom ta tambayesa akan ta.....ajiyar zuciya ammi tayi had'e da cewa Zan sanar dakai wacece HASSU TSIYA TSABA! amma ba yanxunba ,abinda nikeso dakai kada ka nuna Mata cewa nice naja'at Musa,kanajiko?"eh ammi
Ok zaka iya tafiya...
*******
Abba d mom na fita takama balbalesa da masifa akan wane dalili zai ce Abdallah nada iyaline?"
Girgiza Kai yyi Kai tsaye yace basa abinci ,wanka , alwalla,kulada abinda yashafi tsiraicinsa ke Zaki kula Masa da sune?"
Tabe baki mom tayi had'e da cewa eh hakane muje to sai akawota nan d'in"ta fad'a. Cike da mamakin Wai yau Abba ke gaya Mata mgn a tsaye lallai da sake....
Saida suka sake zuwa d'akin da akaje Abdallah ,suka samu Yana bacci ga drip an d'aura masa
Kafin su fice dg room d'in sukabar ya'u direba agunsa....
Byn Abba yyi Sallah suka nufi gd shida mom...
Byn mom tayi wanka tasaka zulfa ayi Mata Kiran riyan.
[3/16, 9:11 PM] +234 810 194 3850: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written
by mmn fareesa
Not edited
p 26
Riyan na zaune kan abin Sallah yana azkar,byn ta idar da sallar la'asar wacce ta dad'e tanama Abdallah addua ,kafin ta soma azkar yyinda k'asan zuciyarta ke tunanin Yaya jikin Abdallah da sauk'i ko bbu?"
Knocking d'in da taji ne yasaka cewa ashigo...byn zulfa ta shigo tasanar da ita Aiken mom kafin ta fice...
Tab'e baki Riyan tayi had'e da tashi ta ajiye cazbaza d'in,kafin ta fice ta nufi part d'in mom.",,,,,
Fuska bbu yabo bbu fallasa tayi sallama had'e da Zama kan carpet tace ganiiii!
Cike da mamaki mom ke dubarta sbd ta lura dg yau da safe zuwa yanzun wani hayak'in rashin kunya ko me Riyan keji,Amma sai Bata nuna mamakin ta,tadaiyi kwafa azuciyarta sbd gab riyan din take da barin gdn...
Ayatsine tace abinda Zan gaya Miki shine kishirya yanzun ki dauki abinda zaku iya bukata keda my son" acikin driver's din my son wani zai kaiki hospital gurnsa ki kula dashi kafin muzo anjima nida abbansa!
To insha ALLAH"riyan ta fad'a had'e da tashi ta fice"mom ta rakata da harara...
Bbu bata lokaci riyan ta shirya cikin doguwar riga ta amfa red tasaka hijab red,kafin ta fito taje bed room d'in Abdallah ta fito Masa da kayansa irinsu vest boxers jallabiya sbd tasan be wuce su mom take nufi ta fito Masa dashiba.... sannan ta Kira Hafiz tasanar Masa su had'u a asibiti "yace to...
Basu iso abitinba sai kusan 5:12pm "har room d'in da Abdallah ya ke driver d'in yanunama riyan , sannan ya tafi"cikin faduwar gaba ta murd'a kofar tashiga,bakin ta d'auke da sallama.... Hafiz ya amsa Yana kallon ta "byn sun gaisa ta ce yamai jikin?Yadubi Abdallah dake jingine da pillow bisa gado yace da sauk'i...
Matsowa tayi jikin gadon tana kallonsa tace yajikin?" ALLAH ya baka lfy" k'uri da ido yyi Mata Yana hongo tsantsar tausayinsa acikin k'wayar idonta,Wanda be tsammaci hakanba,azatonsa k'ila ma tace dole sai yasaketa Amma gashi ita rashin lafiyarsa tadameta....Yaya Hafiz ya ci abinci kuwa da wanka da Sallah???
Tambayar da riyan tayi ta sakashi dawowa tunaninsa,yanadaita aikin kallonsu..
"Ahankali Hafiz yace ah ah be jima da falkawaba ai"dama fresh milk ce da tea akace mu basa to komai dai akwai shi"to bara na had'a Masa tea din sai yyi Sallah da wanka.
Ok toshiken, Hafiz ya fad'a had'e da matsawa kusada Abdallah sbd byn farfadowarsa Yana Masa nasiha akan ya rungumi k'addararsa,dadai nasiha anan yafahimci yanajin mgn ,bede iyayinta"
Ahankali yace my man inason in sanar da Kai wata shawara Dan ALLAH inbacin nida riyan kada ka nunawa kowa kanajin mgn,inafatan kagane?"
Da ido Abdallah yace sbd me?
Hafiz yace Zan fad'a maka Amma da sauran lokaci... adedenan riyan ta iso da cup d'in tea mai kauri a hannunta ta dubi Hafiz tace gashito"
Gira ad'age yace nayime dashi?"
Kabashi yasha Mana"
Ke Kuma kiyi me Inna basa?"haba riyan! aike yakamata kibasa kinji"
Batace komaiba,taja kujerar roba Fara dake cikin d'akin ta matsa sosai kusada Abdallah dukda tanajin faduwar gaba ,haka ta daure, Hafiz ya d'ago kansa"had'e da bud'e Masa Baki har ya shanye duka Yana kallonsu da ido,kafin ta sake fito da fresh milk itama ta dura nasa , sannan ta basa ruwa yasha ...
Byn kamar minti12 , Hafiz ya fice dg room d'in"
Bbu jumawa yadawo shida wani doctor da keke me kujera suka Kama Abdallah suka aza akai"Hafiz ya shige dashi toilet sbd yyi arwala ya Rama sallolin dake akansa tunda Yana a haiyacinsa.
Bayan shigarsu riyan ta gyare gadon had'e da share room d'in sbd tasan Abdallah bayason k'azanta.
Bata jima da gamawaba suka fito, Hafiz ya saitashi ga alk'ibla yaga batarda Sallah dg zaune sbd lalurarsa...
Bayn ya idar ne Hafiz ya turasa acikin toilet , yafito Yadubi riyan yace kije kiyi Masa wanka"Amma kibi ahankali kada yashaki sabili inkin gama Masa ki fito ,sai nazo na fito da shi"
Zaro ido riyan tayi had'e da cewa wankafa?"girgiza Kai Hafiz yyi had'e da cewa eh riyan ai mijinkine ko?"Kuma akwai boxer ajikinsa....batasan sadda tasaki ajiyar zuciya ba.
Duk anacikin wani hali Saida hafis ya murmusa.
Kafin ta shige toilet d'in atsorace.
Zaune yake kan keken idonsa arufe,sbd jin k'arar bud'e kofar yasan itace saiyai maza ya rufe idonsa,dukda yasan akwai boxer ajikinsa sai yaji nauyin tagansa ahaka musammun sai yadda tayi dashi....wani imani yaji yasake shigarsa lallai rayuwa abun tsoroce "Wai ita wace irin mutumce yanxun duk rashin kwautatawar da yyimata ,bazaisa ta cusguna masaba kota goranta Masa sbd yanzun Yana k'asa..
Wata zuciyar tace sbd ita daban take"Kuma zuciyarta tsarkakakkace tasan ko ita Bata wuce ALLAH ya jarabetaba.....tunaninsa ya tsaya cak sbd jin hannunta da soso ajinsa tana murzawa....
Kofar toilet d'in aka Fara budewa ,kafin ta turosa akan keken,da Abba suka hade ido yyi tagumi cike da tausayi yake dubarsu...
Hafis ne yatashi yataimaka Mata suka saukeshi dg kan keken suka aza kan bed.
Kafin Abba yadubeta fuska asake yace sannu !kinji ALLAH yyimiki albarka yabaki ladar"
Fuska aduke tace Amin.
Abba ya matsa kusada da Abdallah ya rungumesa Yana Masa adduar samun lfy had'e da nasiha akan ya yadda da k'addara "
Kallon sa Abdallah keyi yanason yace Masa Ina mom?"ai azatonsa bazata iya yin nesa dashi Kona na 1minit ba Yana cikin wannan halin"ALLAH sarki riyan ! yarinyar dayake wulakantawa gashi ita tafimasa mahaifiyarsa,sai yanzun ya tunada da nasihar Hafiz agaresa daya ke Masa fadan yadaina wulakanta riyan sbd D'an Adam darajace dashi bakasan Wanda zai maka Rana ba!gashi yagani ya wulakanta ita Kuma ta taimakaesa.... lallai bazai tab'a mantawa da Hafiz da riyan arayuwarsaba , wadanda yatabbatar bbu wad'anda mahaifiyar sa ta tsana sama dasu arayuwarta... wasu hawayene masu zafi na tausayin kansa suka Fara ziraromasa agefen ido....
Cikin dubara Hafiz ya goge Masa sbd kada Abba yagani.
Da taimakon Abba da Hafiz aka shirya Abdallah cikin t shirt da wanso 3 quarter...
Gab da magrib ,Abba da Hafiz suka fice zuwa masjid,sukabar Riyan agunsa ita kadai.
Itama alwarlal tayi bayn ta saita Abdallah dake kan keke a alk'ibla.
Bayan sun idar ,riyan na kan abin Sallah tana lazimi kafin lokacin isha'i yyi.
Afusace aka banko kofar ,bbu ko sallama.
Da sauri riyan ta d'ago kanta Dan ganin su wayene.
Zeenat ce da hjy ikilima,suna jifar riyan da mugun kallo.
Wani faduwar gaba riyan ta ji Amma saita dake.
Abdallah na.....
Share
BY
MMN FAREESA
[3/16, 9:11 PM] +234 810 194 3850: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
🌺AUREN WATA SHIDDA🌺
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by
Mmn fareesa
Wannan shafin nakune y'an team d'in HASSU TSIYA TSABA....lolx..🤣🤣
Not edited❌
P 27
Abdallah na kallonsu "Yana jiran jin meyakawo ne"yyinda riyan ta maida Kai tacigaba da abinta take batace uffanba....hmmm dole ki sunkuyar dakai Mana marar kunya"ko kinmanta ranar da kikamun gwalo sbd wannan nakashashshan mjin naki"?ok na mantafa Ashe auren contract nefa...cewar zeenat tana nuna Abdallah dake sauronsu yyi jigum tamkar gunki.
Hjy ikilima ta karbe zancen da cewa ai gara dabaki auresaba wlh "dayanzun anbarki da jinya ,yazamana Baki amfana da komaiba a auren nasa dakikayi.... ALLAH ya tsareni mom da Zama da nakashashshe,ai wlh ko ya aureni yazama haka dole yarabu Dani,dama inasonsane sbd kyau, aji.dakuma nassaba,to Kuma yanzun bbushi...hmmm yo insuke ai inhar basu yi sannuba abinda suka mallaka sai yakare gun neman magani...cewar hjy ikilima tana murmushin mugunta, had'e da cewa dubesa shida gawa duk days suke banbancinsu guda 2 shine numfashi d gani mutane kawai,Amma bayaji baya mgn "dayanaji saina gaya Masa abinda zaisa zuciyar sa bugawa,domin ni hjy ikilima nafi k'arfin aja Dani ko a wulakanta mun y'a daya Dana mallaka aduniya gashi kaga aya dg yau inkaji wani zai wulakanta wata ka mishi mgn yabari....
Riyan ta d'ago cikin tsantsar bacin rai had'e da tausayin Abdallah sbd ana ci Masa fuska Dan ALLAH yajarabesa,sbd azatonta bejin mgn da gske"
Salamu alaikum!bara namuku sallama sbd naga da alama dg y'ar har uwar bbu Wanda yasan darajan yin sallama ko amsata...keeeeeee k'aramar mar kunya....cewar zeenat tana nufar riyan tamkar zata daketa..
Murmushn takaici riyan tayi dukda tad'an tsorata tace hmmm ALLAH ya Baki saa kikawo hannunki jikina wlh ,Dana nunamiki ke danbace!Kuma JAHILA"nikike cewa jahila?"
Eh"ance jahila mezaki iyane?"
Inbacin jahilci Taya zakixo gun bawan ALLAN da ubangiji yajarabta da lalura kima Masa ba'a kosan goranta Masa...iyeeeee! tafad'a cikin tsawar dabatan ta iyataba....saurin janye zeenat hjy ikilima ta yi sbd taganin kamar riyan zata iya bige zeenat d'in sbd taji ance abin ba ajiki bane "zuciyace .
Mom rabu Dani naci uwarta wlh....hhhhhhh...kinadai zagin takusa dake batawaba"sannan kisani dama Abdallah yasha fad'a mun bayasonki ko kad'an hasalima cusa masake akayi...kutumar ubancan,cewar zeenat azafafe...ita kuwa riyan abad'ini Abdallah bece Mata hakaba tafad'a ne sbd zeenat taji haushi ,gashi Kuma ta ji haushin..
Yyinda Abdallah tun farkon Fara yab'a Masa mgn yakejin zuciyarsa na zafi had'e da k'una...Amma jin kalaman riyan sai yaji tamkar anyaye Masa abinda yakeji sbd shima ya fahimci riyan batasan yanajin mgn ba...
Hjy ikilima ta ja hannun zeenat had'e da cewa muje kibarta kawai zata ga abinda zai faru d ita... sannan Wanda takeyi danshi batada daraja agunsa sbd ai itama dama aka Bata ta auresa bashi yace yanasoba....hmmm hjy kenan ai Ni bandamu yasoni ko kar yasoniba !mijina ne ko auren me mukayi Zan Kuma kula dashi tsakani da ALLAH sabanin y'ar ki sake sonsa sbd wasu abubuwa, wad'anda mutum ke kuskure yace zai so Dan uwansa sbd su,ke kuwa Abu gudane yasaka Abdallah rashin kaunarki,shine rashin tarbiyya,dukda inazaton gadon hakan kikayi....Dan ALLAH momi kisakeni na lallasa yarinyar nan...
Hmmm kisaketa Mana!
Sannan inaso kusani keda ita sbd da alama bakuje islamiya duk abinda zai Sami bawa mai kyau ko marar kyau to yanada ga k'addararsa ne,sbd haka baku isa kumin komaiba suk abinda yasameni nayi imanin dg ubangijina ne.
Hmmmm haka kikace?"
Eh "basaina maimaita Miki ba,cewar riyan adake.
Kwafa hjy ikilima tayi had'e da cewa zakisan wacece Ni wlh,dg yau zuwa gobe Zaki fita dg rayuwar Abdallah Dan zansaka mahaifiyar sa tace yasakeki kota tsine Masa...
Kisaka niya Dan ALLAH tunda Bata lfy Yar sa kukeba ,to kisaka hartace zata tsine Masa ,kisani barazanar ki batayi amfaniba, sannan dg karshe kisani duk mai gsky yanatare da ALLAH,kija akuyar yarki kufice ko nata taramuku jamaa....kafin suyi mgn su Abba sun murd'a kofar sun shigo , kasancewar dawowarsu kenan dg masjid angama isha'i.
Koda Abba yaga hjy ikilima Saida yaji wani iri"sbd dama beson abotarsu da mom,Dan bbu yadda zaiyine kawai.
Fuska bbu yabo bbu fallasa ya amsa gaisuwar ta da jajen datake Masa akan Abdallah.
Wacce ta ke mgn tana karya wuya ita tausayi...
Riyan kuwa batayi mamakin ganin hakan ba,har suka fice itada zeenat.
Mamakine fal da al'ajabi acikin zuciyar Abdallah ,game da hjy ikilima da mom...
Sannan Kuma wani gefen na zuciyar sa cike yake dajin dad'in maganganun da riyan ta fad'a musu,sbd ko shi iya abinda zai fad'a d'in kenan, inda zai iya mgn.
Ya k'udurta aransa ko mom ta ce yarabu da riyan wlh bazai Mata biyayya ba" sai yanxun yagane dalilin dayasa Hafiz ya ce kada yanuna yanajin mgn.
Mgnar da Abba yyice tadawo dashi tunaninsa,Gurin tambayar riyan sunyi isha'i?tace ah ah"nan da toimakonsa Abdallah yyi isha'i yasha abinsha..
Gurin karfe 10:30 Hafiz ya shigo,byn sun gaisa da Abba yace Abba yaka Mata ka koma gd" nida riyan zamu kwana gunsa,anbani wani daki dake kusa Da nan ,ita riyan sai su kwana anan ita dashi..
Abba yace ah ah Hafiz kaga kanada iyali,kaje kawai tunda ga guards nasa awaje....kayi hakuri Abba kada muyi jayayya ,ai tana Gurin ammi(matarsa) can zata kwana,Tama koma can ,sai Naga yadda jikinsa yakasance kafin ta dawo ...
Abba cike da jin dad'i,yace to shikenan Hafiz ALLAH yyi maka albarka. Yabarku tare,naji dadin yadda ka dauki Abdallah Dan uwa agareka.
[3/16, 9:11 PM] +234 810 194 3850: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
🌺AUREN WATA SHIDDA🌺
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by
mmn fareesa
Not edited❌
P 28
..... Hafiz yyi murmushi had'e da cewa Amin,nan abban ya matsa kusada Abdallah ya rungumesa,yyi a ddua yasha famasa ajiki,kafin yyimusu sallama ya fice dg room d'in sbd body guards nasa Dana Abdallah na waje...
Byn fitar Abba riyan daketa gyangyadi ta dubi Hafiz tace Amma Wai Dan ALLAH me ke damunsane?Dan ALLAH! ajiyar zuciya Hafiz yyi had'e da zaiyane Mata abinda doctors sukace,yadora da cewa Amma yanajin abinda ake cewa....be k'arasa ba riyan tayi saurin kallon Abdallah sbd ta tambatar da abinda Hafiz yace,kaddai ace duk abinda yafaru d'azun akunnansa,gashi ta Masa k'arya... tafad'a azuciyarta.... yyinda Abdallah keta aikin kallonta sbd yafahimci abinda take tunani,sai yyi kok'arin kanne Mata ido d'aya...saurin janye idonta tayi ta dubi Hafiz dake cewa bara na je d'akin dake kusa da nan na kwanta har 11:tayi, yafad'a Yana hamma,kafin Yadubi riyan yace inyanason shiga toilet ,ki bud'e kofar body guards nasa na nan kice su kirani...bejira asartaba yanufi kofa...
Amma Kuma Dan ALLAH nifa....saikuma tayi shiru sbd ganin Abdallah yatsareta da ido.
Hafiz ya juyo yakalli Abdallah wanke Masa alamar yacewa riyan ta kwanta.
Murmushi yyi had'e da cewa to ke kinji both yace ki matsa kusada shi ku kwanta... yafad'a cike da tsokana Yana satar kallon Abdallah dake hararan sa...
Itama riyan murmushn tayi,sbd ta lura Hafiz tsokana ajininsa take.
Tabarma da bargo taja ta shimfid'a ta kwanta,shikuma Hafiz ya gyarawa Abdallah kwanciya kan bed d'in ya fice...
Can cikin dare riyan takasa bacci ,sbd tunanin ciwon Abdallah d a Hafiz ya fad'a Mata Wai doctors since basuga abinda ke damunsa ba"inhasashenta gsky ne to ciwonsa bana asibiti bane na gd ne.
Tashi tayi cikin sand'a ta matsa kusada Abdallah ,Wanda ke kallonta tun farkon tashinta Amma Bata saniba"
Gabansa ta tsaya tayi addioin tsari ta tofa Masa ga jikinsa ,kafin ta koma ta kwanta.
Lumshe ido Abdallah yyi cikin wani bakon yanayi...dg haka bacci yyi gaba da shi.
******
Washe gari tunda wuri riyan da Hafiz suka shirya Abdallah bacin yaci ya koshi,kafin mom da Abba su shigo tare da doctors.
Tsintar kansa Abdallah yyi da k'inson ganin mom dajin mugun haushinta,sbd haka ko kallonta be yiba ,yanaji tana cewa jiya da masassara ta kwana shiyasa batazoba, yyinda itama riyan ko kallo Bata ishetaba balle ta gaisheta...
Byn doctors sun gama dubasa ,aka sallamesa.
Mom tace dole acanza hospital.
Kai tsaye wata private hospital suka sake zuwa....hmmm saidai abin mamaki da ita d awaccen duk Abu guda suka fad'a gameda Abdallah..
Hakan yasa Abba yace sukoma gd gobe zai saka asama Abdallah biza konan da sati 2 su tafi Cairo ko Egypt adubasa sosai...
Da wanna suka koma gd.
Byn isarsu mom tace awuce da Abdallah part nasa,tasaka angyara d'azun.
Abdallah yyi mamaki kwarai ,azatonsa acan part d'in mom za'a yi jinyarsa.
..
######
Bayan 6 "yau yakama Abdallah kwanan sa 8 kenan acikin wannan lalura tasa,Wanda yakasance dg riyan sai Hafiz da Abba kawai ke kula dashi,Dan mom arana sau2 ta ke lekowa ta gansa ko sau d'aya.hakan yasa zuciyar Abdallah rauni da karaya had'e da wani zato.gefe guda be wuce saura kwana 9-10 afita dashi waje Dan duba lfy yarsa.... sannan kullum riyan namasa adduoi azamzam data saka Hafiz ya kawo Mata tana bashi Yana sha.. sannan anrufe campany d'in Abdallah sai byn yaji sauk'i wannan umarni ne na mom,hakan yatada hankalin mutanen dake aiki campany d'in...
Zaune yake kan keken sa, orange din t shirt ce ajikinsa da wando 3 quarter" riyan na tsaye a gefensa tana basa frash milk "sai aikin kallonta yake"a Dede ban mom ta shigo tana wani yatsina fuska had'e da toshe hanci....cikin al'ajabi Abdallah ke kallonta be ankaraba ya k'ware awahalce yabiyo Masa ta hanci da Baki,gashi baya yin tarin sai rawa bakinsa keyi cike da azaba...hawaye riyan ta ji sbd tausayinsa ...da sauri ta saka tissue bbu nuna ko k'yama tafara goge Masa na hancin kafin ta goge na bakin...
Mom ta tab'e baki had'e da cewa ke ki kula adunga gyara Gurin sosai sai wani d'oyi nakeji,bara naje in anjima na dawo ai sai zuciyata ta tashi nayi amai wannan kayan k'azanta haka...ta ida fad'a tana ficewa.
Riyan ko ci kanki batace mataba,ta dubi Abdallah da idanunsa sukayi jajir"yyinda jijiyoyin kansa duk sun tashi Rad'o rad'o"almar ransa yab'aci matuk'a...
Cikin sanyin murya riyan tace kayi hakuri Dan ALLAH,duk tsanani Yana tare da sauk'i...
Rufe ido Abdallah yyi yanajin wani Abu game da riyan,dake kula dashi tsakani da ALLAH Bata hantararsa ko nuna k'yamarsa gashi mahaifiyar sa na gudunsa , wannan wace irin rayuwace haka... lallai sai yanxun yafahimci cewa ciwonsa bana asibiti bane,gsky Yana sakaci gun adduoin neman tsari dukda wani time d'in yanayi,Amma yadauki hakan amatsayin k'addararsa...sai yatuna da hadisin monxon ALLAH (S AW) daya ke cewa TAHARIF I'LALLAHI!YA'A RIFIKA FI SHIDDATI...ma'ana(kasan ALLAH sadda kake cikin yalwa, zai Sanka sadda kake cikin tsanani.) Lallai RIYAN ba abin yadawa bace arayuwarsa gashi tana Masa addua kullum dare d safe Bata gajiya hakan yasakashi shima yanayin adduar azuciyarsa.... Gashi Kuma Yana ganin amfaninta tunda yanxun Yana iya d'a ga kansa ki ya girgiza sa....tabbas in har ALLAH ya bashi lfy bazai tab'a iya rabuwa da itaba dukda yasan batasonsa" Amma shi Yana Mata zazzafan SO"saidai inhar yaga ya jima be warkeba to dole ya hakura kada ya tauye Mata hakki,Amma shi tuni yyi ball yasoke auren contract ,saima fatan ALLAH ya yafemasa sbd yasan bbu kyau irin wannan auren".... sallamar Hafiz ta katse Masa tunani....
Da misalin karfe 4:47 Hafiz ne ke Jaye da Abdallah dake kan keken sa,suka nufi part d'in mom sbd tunda aka sallamesa dg asibiti yadawo gd kullum sai Abba yasaka guards nasa da Hafiz sun fita dashi Gurin shak'atawa da Gurin hutawa...
Har zasu wuce sai Hafiz yace baradai suje suyi Mata sallama dukda Abdallah beso sun biyanba.
Awaiting parlour suka shiga Bata nan...zulfa ce tace tana parlourn ta...hakan yasaka Hafiz karya kwana da Abdallah suka nufi parlourn mom.
Bayan sun shige corridor d'in da kofar take , Hafiz na kokarin bud'e wa....yyi saurin dakatawa sbd jin muryar mom na mgn arude....kamar haka..
Wlh kawata bbu lfy sbd banjima da dawowa ba dg Gurin boka,wlh kashe yaron nan zanyi sbd gudun abinda zai faru..sbd boka yacemun yaga ana mishi addua zata iya yiwuwa yaji sauk'i "sannan muddin ya warke to ciwon zaidawo ajikina, alokacin zantona ma kaina asirin duk abinda nayi aciki kuwa harda yiwa alhj asirin bin umarnina da rabasa da danginsa,dayiwa mahaifiyar Abdallah kurciya shekara ashirin da ,niyar dasuka wuce,Kuma muddin ya warke karyata ta Kare kenan" meye shawara hjy ikilima?"
Yauwa !hakan za'ai mugama da mitsiyacin mukashesa har lahira ,bana kaunar Abdallah ko kad'an!burina shine nagaje abinda ya mallaka.
Shiyasa nace Miki sakashi yasaki riyan bashine fa'idaba ,gara abarta ,Kinga bayan munga bayansa sai mu korata ta k'ara gaba...shi alhj koni na k'arasashi Nanda wata 6ko7 Kinga sai ace zafin mutuwar D'ansa ce da bak'in ciki yakasheshi...
Yo ai na amso magani gun boka ,yau da dare Zan zuba Masa a frash milk nabawa shegiyar matarsa tabasa zuwa safe ya mace Kinga...da safe sai akaisa kabarin.....ah ah kwfa kamar motsi nakeji bara na duba.....
Da sauri....
Share
BY
MMN FAREESA
[3/16, 9:12 PM] +234 810 194 3850: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
🌺AUREN WATA SHIDDA🌺
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by
Mmn fareesa
Dedicate to all my fans🥰👍
Masumin mgn a pc banmusu reply ba dawasu grps kuyi hakuri mutane sunmin yawa nakaranta comments naku ,naji dad'i sosai tunda akafara wannan novel ba'a tab'a yin comments masu yawa zafafaba. kamar na last page nagode😊😘🌹
Not edited
P 29
....Dasauri Hafiz yyi baya had'e da k'ok'arin juyawa da Abdallah"da hanzari Abdallah ya girgiza Masa Kai alamar su shiga kawai...daidaita nutsuwarsa Hafiz yyi had'e da bud'e kofar da sauri... adedenan mom ta iso tana dubarsu....boyayyar ajiyar zuciya tasaki sbd ganin bbu wani tashin hankali akan fuskokinsu "hakan ya tabbatar mata da cewa basujiba kenan....mom basai mun zaunaba gun shak'atawa dama zamuje dashi"shine nace bara muzo miyimiki sallama...gsky ka kyauta Hafiz kaji"nagode sosai d yadda kake kulamun da yaro, ALLAH ya baka ladar....tak'are da cewa ai gara yyi fitar bankwana azuciyarta...
Cikin jarumta had'e da k'arfin hali Hafiz yace to mom bara muje ko....to Hafiz ta fad'a had'e da shafa kan Abdallah Wanda yyi k'asa da ido sbd gudun taga idanunsa sun sauya kala"yyinda zuciyarsa ke bugawa tana sanar da shi mafarki yake....
Cikin dakiya Hafiz yyi Mata sallama suka fito dg parlourn,yasaki wata nauyayyar ajiyar zuciya yacigaba da turo Abdallah har suka baro part d'in mom"
Byn sun fito Hafiz cikin fargaba yace yanxun Ina zamu jene domin samun mafita?"ko muje mu sanar da riyan ne?"
Da sauri Abdallah yad'aga Masa Kai alamar eh"yyinda gumi ya wanke Masa jiki,idanunsa sun yi jajir"har yanzun fata yake ace mafarkine abinda kunnensa yaji...