← Book details Auren Katin Kasa Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
CHAPTER 11 OF 12

Part din ammah suka wuce inda ammah ta bata gadon ta gaba daya tace ta kwanta abunta, kwanciya amra tayi har barci ya kwashe ta,

Auren Katin Kasa Part 1 Complete Hausa Novel · about 176 min read

Mikewa ammah tayi ta luluba mata duvet kafin ta wuce bathroom ta dauro alwala don kusan karfe goma na dare, alwala ammah tayi tana dauro wa ta fito daga toilet din ta shimfida sallaya ta fuskanshi kibla, ta dade sosai tana addau Har barci ya kwashe anan zaune.

Karfe uku daidai kuwa Tayi saurin bude idanunta don jin wani abu daya taho mata daga mararta lokaci guda, da kyar ta zauna akan gadon tana cije lebe ta,
Ta dade sosai a zaune tana danne abun da takeji, abun dai gaba gaba yakeyi don haka yana turnikota ta kwala uwar kara “innalillahi wayyo bayana”
Cikin sauri ammah dake shirin sallame sallar daren da takeyi tana sallama ta mike cikin sauri ta karaso inda amra ke kwance, tana zuwa inda take taga ruwa na fita daga kasa ta don tayi sharkaf “subhanallah, daughter abun yazo gadan gadan”
Cikin sauri amra ta dago ta kalli ammah “wayyo ammah bayana marana Zan mutu”
“Shii babu abunda zai faru my dear Ina zuwa”
Mikewa ammah tayi ta dauka wayarta kan dresser ta fara dialing number Aman. Aman dake barci karar wayarshi ta karade dakin, cikin sauri ya dauka wayar ya Kara a kunnenshi Ganin sunan ammah baima tsaya ya gama jin abunda take fada ba ya kashe wayar ya mike tsaye ya zari keys dinshi ya futo daga dakin, yana fitowa saiga ammah ta futo da amra, mayafin daga lulluba mata ma ya koma gefe, kasa suka sauko ahanakli inda amra ke kururu tana wayyo Zan mutu, babu abunda ammah keyi mata sai addua
“Kai Aman zo riketa bari na dauko delivery bag”
Da sauri ya karaso ya rike amra dake faman dafe ciki.
Ammah na saukowa suka ta amshi amra kafin ya fuce ya fidda motarshi daga parking space.

Da taimakon Aman ammah ta saka amra a cikin motar, kusan karfe hudu kenan, suna shiga motar aman ya fushi mairam aguje suka bar compound din.
Yanda yake mugun gudu yasa suka iso in few minutes, suna zuwa Aman ya wuce reception ya fada masu akwai emergency nan zauka fito a gado Har wajen mota aka fidda amra aka saka ta Har lokacin hannunta na cikin na ammah “wayyo ammah Zan mutu” kawo take fada
“Bazaki mutu ba daughter, Allah ya sauke ki lafiya”
Agaggauce aka shige da amra cikin delivery room inda ammah da Aman suka kasa sukuni hankali su a tashe, da kyar Aman yasamu ammah ta zauna ya dunga tausasa ta saboda ciwon zuciya ta.

Suna nan zaune Har wajen karfe biyar shuru, awa saya da rabi kenan, at that point hankalin ammah ya gama Tashi sosai, babu abunda yake sai rokon Allah ya kawo ka amra sauqi.
Suna nan zaune saiga doctor ya fito tare da nurse fuskansu dauke da murmushi, mikewa ammah tayi tare da Aman sukayi saurin karasowa inda doctor yake, hannu ya miqa ma Aman don Duk a tunanin shi shine mijin amra, yana Mika mashi hannu yace “congratulations sir, ta haihu lafiya, the mummy and the babies are perfectly fine”
Wata nauyayyiyar ajiyar zuciya suka sauke atare nan ammah tace “were she zamu iya ganinta?”
“Yea zaku iya but kudan bamu minti goma a gama gyarasu, don Ana gyarata.”
Cikin zumudi ammah tace “Alhamdulillah alhamdullah, don ita ta amra ma take kawai don lokacin da take ce mata zata mutu ba karamin tashin hankali ta shiga ba.
After like 10min saiga nurse ta fito “Ma zaku iya shugowa, mun kaita recovery ward”
Nan nurse tayi masu jagora jikin ammah Har bari yakeyi tana son zuwa Ganin amra da abunda ta haifa don doctor bai fada masu ba.
Nurse dince ta bude dakin ahanakli, tundaga nesa ammah ta hangota tana sanye cikin gown din marasa lafiya hannunta biyu rike da towels, nan take ammah ta soma hawaye Har tana neman faduwa kasa, nan Aman ya tallabota Har suka karaso dakin, ammah na karasowa tayi turus ta tsaya gaban gadon, gaba daya kafafunta Gaza daukanta sukayi nan take ta zube a kasa tayi sujjada tana dagowa ta daga hannu, it was a very emotional moment Aman ma kasa dauke idnaunshi yayi akan amra da babies dun dake gabanta ta rike guda biyu a hannunta sai guda daya akan gadon, dukda bak ga fuskansu ba but ya hango cute hannayen yaran farare tass, da sauri ammah ta mike ta karaso gabanta ta shafa fuska ta ta sumbace ta. Ammah na kuka amra na kukan murna, gaba dayansu aka rasa wanda zai taddashi wani “barakallah daughter Allah yayi maki albarka, Allah ya Raya mana su “ abunda ammah ke fada kenan kafin ta saketa ta koma wajen babies din, takowa Aman yayi ya dauki wanda ke kwance akan gado while ammah ta rike daya amra ma ta rike daya, nan take ammah ta dunga jeroma yaran kisses tana hawayen farin ciki, suna cikin wann moment din saiga doctor ya shugo yana shugowa yayi congratulating dunsu tare da shaida masu gender na babies din, “hajiya daman kince kyautar Allah irin wannan ba a yi mashi shishigi, madam ta samu triplet 2 boys and a baby girl”
“Allahu akbar” ammah tayi kabbara tana gamawa ta juyo ta kalli doctor “hajjin bana dakai za aje doctor”
“Thank you so much ma thank you!!” Abund adoctor ke fada kenan, “anjima zamu sallameta Insha aallah, madam is brave, bamu taba tsammanin hakan ba,”
Godiya sosai ammah tayi mashi kafin ya fuce ya barsu suna kukan murna…
Kallon babies sun Aman yayi yace “ammah naga suna kama dake”
Dariya sukayi gaba dayansu inda ammah ta kalli babies sun for the countless times tace “gaba dayansu babu wanda yake kama dani, wannan ubansu suka dauko gaba Dayan su, kaga nan” ta fada tana nuna mashi wani dan mole din kumatunsu su duka don identical triplets ne, “kaga wannan mole din, irin na babansu ne sal hancinsu irin na mamansu skin dinsu irin na babansu, kai ni I’m jealous ma, gaba daya mazajen Nawa basu dauko mamansu da yawa ba”
Dariya sukayi gaba dayansu daga ammah Har amra dake dan cije lebe don Har lokacin tana dan jin zafi a wajen donma basu yi mata stitches ba.


Nnamdi ezikiwe international airport abuja…..
Karfe biyar daidai na asuba sukayi landing a international airport din abuja,
Sir general Amar taura…
Ahankali ya fara saukowa daga cikin jet dinshi Sanye yake da kakin sa na sojoji, yana saukowa ya shakur iskan Allah, garin yayi dan duhu don gari bai gama wayewa ba, ahankali yake tafiya majestically Duk da agajiye yake, cikin motar da aka tanadar masa anan airport ya shige nan driver ya jaa shi sai gida.
Tunda yayi relaxing bayanshi a cikin motar ya lumshe idanunshi, as he promised ammah suna gama operation zai dawo gida, hakan kuwa ta kasan don suna gamawa baima koma uae ba ya taho airport ya shige jet dinshi.
Ya rame sosai wanda dalilin harbinshi da akayi a kafada wajen operation din.
Parking din da driver yayi ne yasa shi dawowa daga tunani daya tsunduma, bude idanunshi ya fara yi ahankli nan take gabanshi ya fadi babu dalili, ciwon dake cinshi a zuciya yana dannewa ya dawo sabo tunawa da yayi da ita, fadin irin kewarta da yayi cikin watannin nan bata lokaci ne, da ita yake kwana da ita yake Tashi kullum,

Driver ne ya bude mashi kofa don haka ya saqalo kafafunshi ya fito, yana fitowa yace “thanks” tare da wucewa cikin gidan don gari ya soma haske, yana karasawa wajen entrance baima tsaya knocking ba ya Danna pins ya bude kofar ya shige ciki, futilun kasan Duk a kashe suke don haka ya tabbatar mashi da basu Tashi ba, daman abunda yake so kenan shiyasa he wanted to surprise them, yana nan tsaye yana karema parlor kallon maid ta fito daga kitchen hannunta rike da mopper, tana karasowa inda yake dukda bata sanshi ba tace “good morning sir”
“Morning” ya amsata kai tsaye kafun ya wuce bedroom dinshi, yana shiga ya watsar ruwa yayi salla yabi lafiyar gado.

Su salima Ana ta shaka barci wajen karfe goma tana Tashi bayan tayi wanka dakin ammah ta fara wucewa donta gaisheta tana zuwa taga wayam don haka ta futo ta wuce na amra nan ma wayam, hankalinta ne ya dan Tashi don haka ta sauko kasa, nan ta tadda maid tana shirya dining “cinty ammah bata nan ne?”
“Yes ma,“
“Sir Aman fah?”
“Shima bai fito ba sai dai wani daya shugo daxu da safe” maid ta fada
“Wani kuma? Waye wani?” Salima ta tambayeta
“Wannan part din ya shige” maid ta fada tana mata nuni da part sun amar, tana Ganin haka ta gane amar take nufi, wani irin dadi ne ya ziyarceta don haka tace “laa ya amar ya dawo,Toh ina su ammah suka tafi kenan”
Bata gama tunanin ba saiga horn din motar su aman, cikin sauri salima ta fuce zuwa tsakar gida, tana tsayuwar aman na parking, cikin sauri ta karaso “yaa…yaa”
Saurin guntse bakinta tayi Ganin ammah ta fito hannunta rike da babies guda biyu, bata gama mamaki ba saiga amra ta fito da baby daya a hannunta, jikinta ne ya soma bari “ammah….. baby???? Babyn adda???”
Wata uwar kara salima ta buga ta rungume amra tare da karban babyn hannunta nan take ta soma hawaye, ganin amra zata gaji a tsaye yasa ammah cewa “yarinyar kirki muje ciki ta huta”
“Ammah I’m so happy ya Allah adda wannan babies dinki be wayyo Allah na”

Cikin gidan suka wuce gaba dayansu inda ammah tace su taci sama gaba dayansu, wucewa sukayi nan aman ya wuce bedroom dinshi shima.

Suna hawa sama salima ta amshi sauran babiea din, fadin irin farin cikin da yake ciki bata lokaci ne “Alhamdulillah double celebration ammah, ya amar ma ya dawo”
Da sauri ammah ta kalleta “yaushe ya dawo,”
“Maid tace da asuba ya shugo yana bedroom dinshi”
Murmushi ammah tayi tana hamdala kafin ta kalli amra data Sunkuyar da kanta, gaba daya mood dinta ya sauya “Alhamdulillah lallai we have double celebration kam, yanxu daughter ki kwnata ki huta ko,”
“Tohm ammah”
Kallon salima ammah tayi tace “yarinyar kirki daukan min baby wannan mijin Nawa ni bari na rike amaryar dada da Dayan mijin nawa, mu bata wuri ta samu ta dan runtsa “
Mikewa sukayi atare suka bar amra ta kwanta nan take barci ya kwashe ta.

Suna fitowa ammah ta kalli salima, “muje kasa,”
Cikin zumudi salima tace “ya… Muhammad”
“Shii” ammah tayi amra nuni kan tayi shuru, ahankali suka fara saukowa kasa suna saukowa suka wuce bedroom dinshi direct, ko Ina a kashe sai karar ac daya kunna, dakinshi suka wuce direct inda salima taso yin sallama nan ammah ta ce mata tayi shuru har suka karasa bakin gadonsa yana nan kwance cikin duvet ya rufe jikinshi sai fuskansa dake a bayyane, wani irin dadi ne ya ziyarci ammah yau ga Muhammad ga yayan Muhammad, suna karasowa gaban gadon ammah ta zauna a gefenshi har lokacin baby no 1 da baby no 2 na hannunta while salima na rike da baby no 3.
Hannu ammah ta dan saka ta shafa fuskanshi tana murmushi, dan juyawa yayi kamar zai farka don barcin yayi nisa sosai, “son!!!”
Kamar daga sama yaji voice din ammah. Ahankali ya soma bude idanunshi, da kyakyawar fuskar ammah yaci karo da yake hawayen farin ciki tana murmushi, saurin mikewa yayi yana kokarin goge idanunshi da sukayi jaa alamun barci bai sakeshi ba “son….” Ammah ta sake fada
Dan dagowa yayi don baima Lura da abubuwan dake hannunta ba sai fuskanta daya kafe da idanu yana Ganin hawayenta
Hannunta biyu ta daga ta Dora mashi su duka akan laps dinshi, da sauri ya waigo ya sauke idanunshi akan……..
[7/11, 11:17 PM] +218 92-2035171: Update!!!
Unedited page….
Hankali atashe amra ta jita a sama babu zato babu tsammani ya dagata har lokacin bakinshi na cikin nata, yanda ya shige tsakankanin kafafunta yasata kankameshi hankali, tasan duk abunda zatayi bazata taba iya kwatan kanta ba daga hannushi ga tashin hankalin da take ciki na yanda ya yake kissing lips dinta kamar mayuwacin zaki,
Bangaren goga kuwa kasa controlling kanshi yayi don tunda ya matso kusa da ita yayi perceiving kamshin ta yaji gaba daya kamar ana connecting jikinshi da nata, kasa hana kanshi daga abunda yake yi yayi saima kara zurfafa abun da yayi, tunda yakai bakinshi cikin nata kuwa komai ya dauke mashi diff, hes so much enjoying it, ganin tsayuwa yana neman gagarar shi yasa ya riko ass dinta dakyau ya nufi gadonshi da ita, ahankali ya kwantar da ita tare da yi mata runfa, amra najinta a akan gadonshi da yanda yayi mata runfa yasa hankalinta tashi sosai don har yanxu memory din first haduwanshi da ita bai goge ba daga kwakwalwarta, she can vividly recal lokacin da yanda tasha wahala sosai a hannunshi, cikin tashin hankali da tsoro ta fara bugunshi, tana son yin kuka ya qi bata daman hakan don yayi gumming bakinshi da nata, bai damu da yanayin data shiga ba haka ya fara cukwikwiyata yanda yaga dama, kwata kwata baiyi gigin cire mata rigar jikinta ba saida yayi mai isarsa kafin ya kyale ganin yana neman jefa kanshi inda bazai iya fitowa ba indai ba samun abun yayi ba.
Adaddafe ya mike ya wuce bathroom ya sakarma kanshi ruwan sanyi, tunda ya tsaya gaban shower din ya runtse idanunshi shi kadai yasan irin wahalar da yake sha, ya dauka kusan awa guda a cikin shower din.

Tunda ta runtse idanunta bata budeba har ya shige bathroom, ta dauka kusan minti talatin tana hawaye akwance, he was never gentle ko kadan,mikewa zaune tayi da kyar ta lalubo hijabinta ta zura, haka ta zauna daga gefen gadon nashi ta raqube, saurin taba lips dinta tayi jin yanda yayi suntum.
Tana nan zaune ya fito daure da towel akugunshi, hannunshi rike da karamin towel yana goge wuyanshi, kallon ta yayi ganin yanda ta raqube a gefe kafin ya kauda kanshi gefe.
Cikin natsuwa ya shirya cikin pjs dinshi, anatse ya tako gaban switch ya rage lights din dakin kafin ya wuce gefen gadon yayi kwanciyarsa tare da janyo duvet dinshi.
Tunda ya fito harya shriya ya rage lights din dakin har ya kwanta bata dago kanta ba, gaba daya ta rasa me zatayi, shiko tunda ya juya mata baya bai sake waigowa ba, barcin ma kaurace mashi yayi gaba daya
Tana nan zaune har kusan karfe biyun dare, tsoron kwanciya kusa dashi y agama cika ta ga gyangyadin da takeyi.

Karfe biyar daidai ya bude rinannanun idanunshi alamun barci bai ishesa ba, mikewa yayi tsaye yayi miqa kafin ya janyo bedroom sleeper dinshi,ya nufi hanyar bathroom, cikin yan mintuna qalilan saigashi ya fito, agurguje ya zura jallabiyanshi ya fuce daga dakin don an kusa tada sallah.
Bayan an idar saida ya tsaya yayi morning azkar kafin ya fito daga masjid, direct apartment dinsu ya wuce cikin kamewa, gaishesa baba mai gadi yayi bayan ya bude mashi kofa, yana amsawa ya wuce cikin gida, bai tsaya ko’ina ba sai part dinshi.
Kai tsaye ya bude kofar yana hamma saboda baccin da bai ishesa ba don gaba daya baifi barcin awa biyu yayi ba aka kira sallah, yana karasowa tsakiyan dakin yayi turus ganinta kwance gefen gadonshi, gaba daya ta takure waje daya ta hade jikinta kamar mai tsoron wani abu zai sameta, karsowa yayi har bakin gadon ya zuba mata mayun idanunshi, kallon cute face dinta yayi hannunshi nade a kirjinshi, barcinta takeyi peacefully kamar yar baby, fuskanta tayi fayau gwanin ban tausayi, lebenta yayi jaa sosai saboda yanda ta turo bakin nata,ya dauka kusan minti goma a tsaye yana kallonta, kwata kwata bai san ya shagalta ba,kauda kanshi yayi gefe tunawa da wani abu da yayi kafin ya maida kallonshi zuwa gareta, ‘’ke! Kee! get up’’
Afurgice ta bude idanunta tare da mikewa zaune don kwata kwata batasan lokacin da barci ya kawashe ta akan gadon nashi ba,
Adaburce ta sauke kanta kasa kamar mara gaskia, yana ganin haka yace ‘’ke sai an tasheki sallah ne?’’
Saurin girgiza kanta tayi ta miqe tsaye ta nufi hanyar futa daga dakin, tana futa ya danyi yar tsuqa ya rage kayan jikinshi ya kwanta.

Tana futa daga dakin ta wuce sama abunta, tana shiga dakin ta sauke nauyayyiyar ajiyar zuciya, sai alokacin ta samu natsuwa, cire hijab din jikinta ta fara yi don dashi ta kwanta kafin ta wuce bathroom ta dauro alwala, cikin natsuwa ta fito ta hau kan sallaya ta tada kabarrar sallah, tana idarwa ta miqe tabi lafiyar gado don wani irin barci ne ke fusgarta sosai don sallar ma da kyar ta samu ta idar saboda jirin dake neman dibanta.

Zama ammah tayi bakin gado tana mamaki hali irin na amar, don lokacin da amra ta fito daga dakinshi akan idanun hakan ya tabbatar mata da korota yayi Kenan da asubar fari, daman saida tayi tunani zai korota don haka ta sauko kasan don ta tabbatar ko a cikin dakin ta kwana,futowan amra ya tabbatar mata da yayi halin nashi kenan, amra dai bata lura da itaba don a furgice ta fito harta haura sama zuwa daki.
Sauke nauyayyaiyar ajiyar zuciya ammah tayi tana mamakin hali irin na amar,yana da kafiya sosai, mamakin yanda ma kwata kwata amra bata gabanshi take, babu wanda zai kalli yarinyar ya kauda kai indai lafiyayye ne, dole saita sa idanu sosai akansu musamman amra data lura da yarinta sosai a tattare da ita.

Wayarta ta jawo ta yi dialing wata number datayi saving da madina marrage cousellor, ‘’assalam alaikum likitar mata diyar arziki how are you’’
‘’waalaikum salam hajiya ina wuni’’ matar ta fada daga chn bangare
‘’lafiya lau dear ya ayyuka da fama da mutane’’ ammah ta fada tana murmushi
‘’alhamdullah hajiya, kune da fama da mutane, yawan alkairin da kike mana saidai muyi fatan allah ya saka maki da alkahiri ya raya maki zuriyya’’ matar ta fada sounding very respectful daga chan
Murmushi ammah tayi kafin ta cigaba ‘’haba yarinyar kirki ya kamata ki daina godemin, banyi maki komai ba ay’’
‘’hajiya kinyi min komai wallahi dole nagode maki, kece sandiyar karatuna harna zama abunda na zama ayanxu, babu abunda zance sai godiya allah ya kara lafiya da tsawon rai’’
Murmushi ammah tayi tana jin dadin yanda gaba daya shes surrounded with positive mutane, nunfasa ta danyi kafin tace ‘’ina neman taimakon ki madina’’
Da sauri wanda ammah ta kira da madina tace ‘’ babu abunda zaki nema a wajena da bazaki samu ba insha allah hajiya,’’
‘’akwai diyata danake so ki koyama karatun ku na matan zamani, yarinya ce karama’’ ammah ta fada tana sauraron ta
‘’okay, tana da aure ne?’’ madina ta tambaya daga chan
‘’eh, inason ki koya mata duk wani abu daya kamata ta sani game da rayuwa da miji’’ ammah ta fada tana sauraron ta
‘’ba damuwa hajiya, zanyi kokari insha allah, zan duga zuwa ma har gida’’ goiya sosai ammah tayi mata kafin ta kashe wayar.


Bari mu leka katsina…..
Rayuwa juyi juyi, yau idan kaga daddy da iyalanshi saika tausaya masu, abubuwa da dama sun faru ciki kuwa harda mutuwar inna wato mahaifiyarshi, tun bayan rasuwarta abubuwa sun dan raga masu sosai, don yanxu buga buga daddy yake yi yana dillanci, kaf anguwar nan babu wanda bai shede sa da damfanra ba, haj kareema dai itama taga sauyin rayuwa , ada chan itace da saka gwala gwala da manyan kaya, ayanxu kuwa komai ya juya masu baya, ya muhammd yana kokari sosai wajen taimaka masu da kudi duk wata, duk sanda yaso ya dawo Nigeria haka haj kareema zata hanashi saboda idan yazo ma karar dashi dasuyi kaff, khady dai taqi auruwa don yanda zance ke yawo kamar ruwa haka anguwar su ta dauka da tana dauke da cutar aids, asma kuwa tana nan tana fama da kafa daya, hajiya kareema data kallesu sai kuka don ko a mafarki bata taba kawo cewa zasu koma haka ba ita da iyalanta, zagi dai babu irin wanda dadi bayasha a wajenta, har takaiga zaman kananun yayanta kawai take a gidan, don badan sub a da tuni ta tattara ta kara gaba itama, ana cikin wannan zama allah ya hadata da wata hatsabibyar mata talatu mai gwajo uwar mata, a kasuwa suka hadu inda haj kareema taje sayan kayan miya, nan take kuwa suka hade, sai gashii allah ya hadasu anguwa dayaa ba tare da sanin su sai daga baya, haka talatu ta dunga shiga jikin haj kareema harta karanci rayuwar haj kareema da yanda take da kwadayin kudi da rayuwa don haka ta fara zugata kan shiga hanyar samun kudi irin yanda takeyi itama, da farko haj kareema bata fahimci talatu ba don duk a tunaninta sana’ar gwanjo da talatun ke fakewa dashi a matsayin sana’ar ta, shi take nufi, saidaga baya ta futo mata muraran ta mata bayanin yanda take samun kudi tana biyan buqatar kanta basai ta jira wani ya mata ba wato kawalci da bin manyan maza masu kudi dattijai a waje.
Da farko mummy batayi shaawar shiga harkar da talatu tayi mata introducing ba saidaga baya ta amince saboda wulaqancin da daddy yake mata, musammad idan muhammd ya tura masu kudi haka zai je ya akshesu abanza a sunan investing kudin yake, haka zasu wuni wani lokaci babu abuncin kirki a gidan, yaranma yanxu government school suke zuwa, khady ce kadai a gabanta wadda yanxu itama ta saduda ta koma yin sana’ar sayarda sayarda takalma wanda jarin ma a wajen sabon saurayinta ta samu, shima dai saurayin dan jagaliya ne don ba auranta zaiyi ba. Change of environment yasa kananun yaranma suka koyi rashin kunya da zagi, idan kaji su jalal suna kuza ashariya saika rike baki, don babu wanda suke ragama har da iyayen nasu.
Hajiya kareema dai pressure din wahalar rayuwa yasa tayi diciding bin shawarar kawarta talatu wanda ayanxu ta kasance aminiyarta, tunda ta shiga harkar kuwa sauyi yazo masu a gidan, abunci baya yanke masu safe yamma da dare, alhaji mustpah dai bait aba tambayrta inda take samu ba don shima rakubewa yayi karkashin inuwarta ana ci dashi.
Akwana a tashi saiga hajiya kareema da ciki, aranar data gano tana da ciki hankalinta ya tashi sosai don haka ta fara laluben wayar talatu, rininging daya biyu talatu ta dauka ‘’yar gari any aba batan hanya kikayi ba, tun ranar dana hadaki da wannan alhajin ban kara jin motsin ki’’’
Cikin furgici haj kareema ta mike tna zarya adakin tace ‘’haba tlatu, inata kiranki tun jiya bakya dauka, kinsan irin damuwar danake ciki yanxu kuwa
‘’toh ay gashi nan na dauka ya ake ciki naga hankalinki ya tashi sosai meke faruwa?’’ talatu ta fada tana sauraronta
‘’talatu ciki, ciki ya shiga na shiga uku’’ kareema ta fada tana duban kofar shugowa dan dakin nasu
‘’shine kike wani tada hankali, amma dai kema wallahi kara wata karamar yarinya wallahi,’’ talatu ta fada tana dariya
A harzuke mummy tace ‘’ke ba dole hanklai na ya tashi ba, ke kinsan wannan cikin shege ne, kuma yanxu da aurena da tsufana aka ganni da cikin shege akwai damuwa’’
Da sauri talatu ta tari nunfashinta ‘’waye zai gane? Nifa matsala dake wani lokacin kamar baki da kwakwalwa wallahi, ki gane mana’’
Dan shuru haj kareema tayi kafin tace ‘’ance maki banyi wannan tunanin bane,bazaiyuwu na barshi a matsayin na mijina ba saboda yau mun kusa wata rabonda mu kwanta tare’’
Wata bazawarar dariya talatu tayi tace ‘’and so what?, yanxu dai tukunna zubarwa zakiyi ko ajeshi zakiyi’’
‘’zubarwa zanyi mana me zanyi dashi me zanyi da wani dan shege yanxu kuma’’ kareema ta fada
‘’ay shiknan, bari zan kira likita na saimuje kobe a cire shi’’ talatu ta fada
Sallama kareema tayi mata kafin ta kashe wayar.
Tana aje wayar khady ta shugo fuskanta dauke da takaicin abunda tajiyo ma kunnenta, a furgice mommy ta mike daga zaune ta dago ta kalleta, itama kallon nata tayi yanda take kallonta tace ‘’chapp yanxu ke mummy cikin shege kika kwaso?,lallai ma, kullum kece meyi mana surutun kinyi asarar haihuwa, mu kasa mu kasa, munje munyi iskanci ashe kema shi kikeyi, koda yake wallahi alhakin marayun da kika…’’
Afurgice mummy ta buge bakinta tace ‘’a gidan ubanwa kikaji wannan batu’’
Kallonta khady tayi tace ‘’wanne daga ciki? Na cikin shegen kona su salima da kika sa azubar dasu saboda rashin imani’’
Kwasheta kareema tayi ta mari tass, ta nuna ta da dan yatsa tace ‘’dan ubanki ina matsayin uwarki kike fada min Magana haka’’ kallonta khady tayi babu kunyar idanu tace ‘’hmm mummy Kenan, borin kunya ne ke damunki zanyi maki uzuri,amma wallahi allah saiya tambayeku keda dadi, duk halin da muka shiga ku kuka jawo mana, kuma bazan fasa fad aba wallahi alhakin marayun nan ne ke binmu mu duka shiyasa duk muka tsiyace,’’ ta kareshe tare da fucewa daga dakin tana hawaye, tana fita mummy ta dafe kirji tana innalillahi ‘’wannan wace irin masifa ce na shiga uku ni kareema’’
Washe gari haka mummy ta fuce daga gidan afurgice ba tare da sani kowa ba, direct asibitin da talatu ta bata address ta shige,a reception ta tadda talatu,saida suka gaisa kafin su wuce office din likitan, tunda suka zo talatu ta fada mashi buqatarsu, ba tare da bata lokaci bay ace ‘’ayki kam in yanxu kukeso za ayi, saidai sai kun cika min hannu, bayan wannan dole sainayi mata scanning da yan gwaje gwaje saboda bana son asamu complications don wannan aikin kusan yana da risk sosai,’’ atake talatu tace ‘’haba magaji baka da case’’
Wata irin dariya ya kyakyace kafin yace ‘’dillaliyar yan gwanjo ina yinki sosai’’
Saida suka aje mashi kudinshi kafin ya buqaci mummy ta kwanta don yin scanning,anatse ya soma duba cikin nata, gama daya satinshi shida don haka yace ‘’ayki zai yuwu don cikin baiyi gir…’’ dan shuru yayi yana gwalo idanu yana duban mahaifarta da kyau, ganin yayi shuru yasa takatu cewa ýadai’’
Nunfasawa yayi ya dubesu duka yace ‘’gaskia akwai matsala, cikin nan bazai zubu ba dole sai an haife shi,mahiafarta is weak, kuma kunsan cire ciki kamar forcing dinshi ne don ya futo bawai kamar bari bane don haka ayki bazai yuwu ba gaskia, idan kuwa akayi zata iya mutuwa’’
Hankali atashe mummy tace ‘’na shiga uku, yanxu babu yanda za ayi ya fit aba tare da wata matsala ba’’
Dariya likitan yayi tace ‘’haba hajiya lokacin da kike kwasar dadi bakiyi tunanin ciki ba sai yanxu, ai kawai kiyi hakuri ki haife shi don wallahi zaki iya mutuwa idan aka ce za ah cire shi don dole’’
Mummy dai karamin hauka ne batayi bad n hankalinta ya tashi sosai, yanxu ya zatayi da wannan masifa data tunkarota, babu abunda yafi tayar mata da hankali sai tunawa da daddy, tabbas shizai fara tona mata asiri don sunfi wata hudu basu kwanta ba,tunda suka fito daga asibiti mummy ke kuka har suka shiga napep, ganin haka yasa talatu cewa ‘’kewai kukan me kikeyi kamar tashin kiyama?,’’
Cikin jin haushin talatu ta soma Magana ‘’haba talatu, ay dole kice haka tunda ba kece a cikin situation din dana tsiinci kaina a ciki ba’’
‘’’toh ay naga kin tsaya kina bata ma kanki lokaci kina kuka ne, inma wanchan maholon mijin naki kike tsoron karya gane akwai yanda zamu toshe bakinshi, bazai taba cewa komai ba akan wannan ‘’
Cikin jin dadi mum kareema tace ‘’dan allah ki fada min,ya za ayi kenan’’
Murmushi kawai talatu tayi tace ‘’ki kwantar da hankalin ki indai kina da talatu bakida case’’
Nan take ta fada ma mai napep inda zai kaisu, cikin yan muntina kadaan sai gasu cikin wata anguwa, saukesu mai napep yayi suka sallameshi suka wuce, saida suka danyi tafiya mai nisa har suka wuce wata maqabarta kafin su shige wani gida dake kallon maqabartar, da baya baya talatu ta shiga gidan, mummy na ganin haka itama ta shige,babu komai a cikin gidan sai katon fili dake sagaye da bishiyu, sao tsakiyan bishiyar wani tsoho zaune akan taburma, anatse suka karaso suka zauna gabanshi, talatu ce ta fara gaishesa kafin ta nuna kareema tace ‘’malam na zango, wannan kawata ce, ga matsalolinta…..’’nan talatu ta fada mashi komai tare da buqatar da suke nema daga wajenshi, dago wa yayi ya karema karima kallo, kamar yanda itama take kallonshi, tsoho ne tukuf don har furfura ta gama cika fuskanshi, wata yar dariya yayi irin ta tsoffi yace ‘’ an gama, zaku niya tafiya’’
Shuru mumy tayi tana mamaki, just like that an gama?, talatu ce ta kallshi ta aje mashi maqudan kudi tace ‘’mun gode malam na zango’’
Sallama sukayi mashi suka fito atare,kareema dai gaba daya hankalinta ba a jikinta yake ba, kallon takatu tayi tace ‘’ban gane me tsohon nan ke nufi da an gama ba’’
Kallonta talatu tayi kafin ta bude Jakarta ta janyo cingum ta wulla bakinta kafin tace ‘’ayki ya tafi inda ya kamat yaje, ay an gama komai, da kanki zakizo ki bani labari’’
Shuru dai mummy tayi bat ace komai ba har suka iso anguwarsu…


Abuja Nigeria……
Yau sati guda Kenan, kullum madina ke zuwa wajen amra,da farko amra bata sake mata ba, ganin haka yasa madina ta fara janta da hira har suka shaku sosai cikin yan kwanakin, madina wayyaiyar yarinya ce, haifaffiyar garin sokoto ce aure ya kawota nan waje wajen Abuja har mujinta ya rasu, ya barta da yaya biyu,akwai wani program da akeyi na mata inda mata ke taimakon yan uwansu mata, ta hanyar basu jari da kudi da abubuwan da zasu dogara da kansu, ammah na cikin top member na cikin kungiyar inda take contributing sosai wajen taimakaw matan nan,anan ammah ta san madina,abunda yaja hankalin ammah ga madina shine,ta fita daban cikin sauran mutane, ita burunta kawai ayi sponsoring karatunta ba kamar sauran da suke neman aba su jariya ba, nan take ammah ta dauki nauyinta da karatunta, madina na ganin haka kuwa ta miqa yayanta wajen wan babansu don daman ba iya rikesu zatayi ba koda ta koma wajen iyayenta, cikin shekaru kalilian mdina ta gama karatunta na physiology harta fara aiki a cikin wani asibiti, inda ta samu wani bangare daban na sashen mata, har take yima mutane masu matsalolin aure counselling, duk wanna achievement din nata har yanxu she believe saboda ammah ne don kwata bata taba tunanin zata kai inda take ba ayanxu ba tare da taimakon ammah ba da suke kira da hajiya uwar marayu’.

Yau Friday don haka sai wajen karfe hudu ta karso gidan don saida ta gama da office, lokacin data shugo ammah na zaune a parlor, cikin girmamawa madina ta karaso suka gaisa, nan ammah ke tambayarta any progree ‘’ay hajiya daughter taki tana da wayewa sosai, tana daukan karatu ssoai’’madina ta fada tana murmushi
‘’madallah, nasan bazaku bani kunya ba ay, haka nake so naji, allah ya taimaka yarinyar kirki’’ ammah ta fada tana murmuhsii
‘’ameen hajiya’’
‘’kije saman yanxu ta haura’’ ammah ta fada tana kallon tv
Anatse madina ta mike ta hau saman, direct dakin amra ta wuce da sallama, amra dake sanye da riga da skirt tayi saurin juyowa jin muryarta ‘’ánty madinaaaa, sannu da zuwa’’
Murmushi madina tayi ta karaso cikin dakin ta cire mayafinta tace ‘’washh na gaji, yauwa student, ya zaman gida fatan ki fara bashi assaignment kema’’
Shuru amra tayi tana jin kunya tace ‘’anty madina its not easy oo, kinsan na maki bayanin komai’’
Kama baki madina tayi tace ‘’haba karki bani kunya mana mrs general’’
Karasowa amra tayi har inda take zaune cikin nastuwa tace ‘’hmmm anty madina Kenan wallahi bazaki gane bane, ahaka ma da nake zuwa dakin nashi bakiji kirjina ba’’
Dariya madina tayi tace ‘’banga laifinki ba wallahi, ni har yanxu mamaki nake ashe shine mujin naki?, dole kiji tsoro sister don wallahi jiya dana ganshi saida gabana ya fadi, yana da wani irin kwarjini sosai, saidai bari kiji na fada maki wani abu’’
Madina ta fada tana kamo hannunta tace ‘’kalleni kiga, sister ke macece, mace nada wani sirrin daraja, musamman irin ku, jibeki fah san kowa kin wanda ya rasa, wallahil azeem duk gigin kanshi zaki iya saukewa trust me and trust the process,’’
Sauke ijiyar zuciya amra tayi tace ‘’wallahi tsoronshi nake ji anty madina, kinga yanxu fah kamar ya kara tsanata, baya kallon inda nake kwata kwata, baya cemin komai har gaisuwata ya daina amsawa’’
Shuru madina tayi tana sauraron ta kafin tace ‘’wace irin gaisuwa kikayi mashi? Kinyi irin wadda na koya maki ko yaya?’’
Sunkuyar dakai amra tayi tana dan murmurshi ‘’gaskia anty madina nidai bazan iyaba wallahi’’ amra ta fada tana sunnar dakai
‘’kinji matsalarki Kenan wallahi, menene abun kunya adan hugging,kinga wallahi in baki cire kunya da tsoronshi ba wallahi zaki wahala’’
Kallonta madina ta sakeyi tace ‘’dear in tambayeki mana? Bakyason kiga kuna sakewa kedashi?,’’
‘’ina…so’’ amra ta amsa ta jiki a mace
‘’then you have to make him know your existence, you have everything da namiji mai lafiya dai bazai iya kauda kai daga ganinki ba,kuma wallahi yanxu kiyi min alkawarin zaki cire duk wani tsoronsa daga ranki, ki saki jiki kiyi abunda ya kamata inba haka ba wallahi haka zaiyi ta maki kallon hadarin kaji, don yarigada ya dandana ki, inason ya haukace akanki ta yanda bazaiyi yan seconds b aba tare da yaji motsinki a kusa dashi ba’’
‘’anty madina zan iya kuwa? Ni ina ganin kamar yafi karfina’’ amra ta fada ashagwabe
Dan buge mata bagi madina tayi tace ‘’waya fada maki namiji yana fin karfin mace, musamman mace irinki, gaki da kayan alatu allah ya baki diri da komai, ga kyawun fuska gana hali duk kin hada ke kadai’’
Dariya amra tayi ta kalleta ‘’kai anty madina da zuzuta, yanxu me zaki buqata akawo maki?’’
Dan dagiwa sukayi jin an bude kofa, daga nesa salima na hangosu tace ‘’yanxu nasan zaku koreni, waima anty madina me kike koya mata ne? nima akoya min’’
Hararata amra tayi tace ‘’toh mara kunya, futa anan’’
Dariya madina tayi tana kallonsu har salima ta fita tana cewa ‘’ina wuni anty madina, ‘’
Amsata madina tayi harta fuce tana kunkuni, maido da kallonta ga amra tayi tace ‘’yauwa as I was saying,wallahi saikin dage damtse ki cire wannan tsoron naki fah, yanxu dai daga ina muka tsaya jiya?’’ ta fada tana kallonta…..
Sun dade sosai inda madina ta tsatsarata akan yanda zata dunga tarairayarshi, itadai kawai tana jinta ne saidai tasan cewa shidai duk wannan ba lallai yayi aiki a wajenshi ba.
Sai wajen karfe shida na yamma madina tayi masu sallama ta wuce gidanta.

Yau amra da kanta ta sauko kasan ta dora dinner, nan salima ta sauko ta tayata tare da talatu, sai wajen gab da sallar magrib suka gama, da taimakon salima suka jera komai a dining, suna gamawa suka wuce sama atre gaba dayansu.
Wani sabon wanka amra ta sake ta sauya kaya zuwa doguwar riga a shape gown data fidda shape dinta sosai, atamfa ce Holland mai zanen flowers mai kyau, anyi mata dinkin stones tundaga sama har kasa yayi mata kyau sosai, feshe jikinta tayi da turaren ta masu sanyin kamshi kafin ta tada sallah, tana nan zaune aka kira sallah isha’I tana idarwa ta danyi yan addu’oi ta dan dade sosai a zaune kafin ta miqe ta zare hijab din nata ta wuce gaban gado ta janyo wayarta, ammah tasa an mata sabon sim card saidai bata da number dayawa a ciki daga na ammah saina haifa da Nadine ,suma duk numbers din nasu basa shuga, gashi tayi trying tura masu message shima baya tafiya, har social media din haifa saida ta shiga ta tura mata message thrug Instagram, shima shuru babu response, haka nan ta hakura saidai kullum saita duba Instagram dinta,
Yanxu ma zaman datayi duban Instagram din ta soma yi, ganin babu response yasa ta hakura kawai ta soma duban timline dinta,da sabbin followers dinta, tana cikin yan dube dubenta ta shiga wajen suggested followers, taga handle din amar, bata dauka shi bane ba don sunan dayayi using as ‘’A..mar, kallon profile din ta soma yi ba tare da ta shiga ba don tabbatar da ko shi dinne, ginin picture din baya fita sosai yasa ta shiga cikin account din, nan take pictures dinshi sukayi appearing guda hudu ajere, samun kanta tayi da shiga cikin hoton don tabbatar da shi dinshi, first picture din a tsaye yake a safari da kundura a saka wani bakin glass gefenshi wani tattabara ne dayayi landing a kafadarshi ya juya yana kallon tattabar, yayi masifar kyau sosai a hoton don ita kanta saida ta shagala da kallon shi, hes looking so so cute and charming, haka ta sakankance wajen kallon hotunan nashi kaf har tayi liking day aba tare da saninta ba, saida salima ta shigo dakin tace ‘’adda dinner’’ kafin ta danyi firgigi ta waigo tace ‘’gani nan’’
Atare suka sauko kasan , ammah ne kawai zaune kan dining gefenta salim, zama duk sukayi atare, cikin yan mintuna kalilina ammah tace ‘’salima jeki kira yayanku’’ sanin wa take nufi yasa ta miqe a tsanake ta wuce dakin nasa, da sallama ta shiga har cikin dakinsa, azaune ta hangoshi ya doka tagumi abun tausayi, kallonshi tayi kafin ta karaso har inda yake kanta a kasa tace ‘’dinner is ready ammah tace ka fito’’ dan dagowa da jajayen idanunshi yayi ya kalleta yace ‘’ina zuwa’’
Wani iri taji ganin yanda yanayinshi yake gashi yanda ya bata amsa ma yasa taji babu dadi harta juyata dawo tace ‘’is everything okay with you’’
Ay kamar jira yake ya juyo ya kalleta yace ‘’youre asking me if everything is okay?i thought kince you don’t care anymore, so why are you asig huh?’’ ya fada yana kafeta da idanu, wani irin rashi dadi taji saidai hakan baisa ta ji zata sauke kudurinta akanshi ba don haka tace ‘’I just ask bawai don na damu bane’’
Ataqaice ya bata amsa da ‘’okay good’’
Yana kaiwa nan ya juya mata bata, rike kugu tayi tana mamakin shi kafin tace ‘’me yake nufi da hakan Kenan?daman nasan ba sona yake ba’’
Yana gab da shiga bathroom ta dago murya a hasale tace ‘’hmm namiji Kenan daman nasan ba sona kake ba fada kawai kake abaki’’
Juyowa yayi gadan gadan jin abunda ta fada yazo gab da ita yace ‘’ are you kidding me?bayan kinyi neglecting dina yanxu kuma kina questioning son da nake maki?anyways laifina ne dana kasa moving on da rayuwata dama chan nike sonki ba sona kike ba so nima zanyi kokari na cireki araina’’ yana kaiwa nan ya fuce daga dakin ya barta tsaye hawaye na zarya a fuskanta, rai abace ya wuce dining din ya zauna, itama saida ta daidaita natsuwarta kafin ta fito daga dakin ta zauna’
Abunci suka fara ci atsanake babu wanda yace tak sai karar cokula dake tashi,
‘’barka da dare ammah’’
Da sauri duk suka dago don gaba dayansu babu wanda ya lura da karsowarsa har ya wuce mazauninsa, kallonshi da gefen idanu amra tayi kafin ta sauke kana
‘’yaushe ka dawo son, na dauka zaka kai dare yau ay’’ ammah ta fada tana sauke spoon din hannunta kan plate
‘’dazun na shigo’’ ya fada yana jan kujera ya zauna fuknshi na nan yanda take babu wasa
Duk gaishesa sukayi banda amra data tsaya dacin abunci nata saida ya zauna ta dan dago da fuskta dake kyallin hutu tace ‘’barka da dawowa, ina wuni’’
Atakaice ba atre daya kalleta bay ace ‘’alhamdulillah’’
Mikewa tayi ta tako har inda yake dab dashi sosai don yana jin kamshinta a hancinsa tace ‘’what sould you like’’ yanda ta fada saida ya sashi dagowa ya mata kallon second biyar kafin ya sauke yace ‘’any thing’’… anatse ta soma juya mashi baya ta koma wajen warmers ta bude, tunda ta juya mashi baya ta soma takawa gabanshi ya fadi dammm, bayanta ya zuba ma idanu, ya kasa kaudawa, ammah dai tunda ta dago ta kallesu tayi saurin sauke idanunta ta cigaba da cin abuncinta, su salima kuwa daman su hankalinsu ba akansu yake ba, salim kam shi harya mike yabar dining din,
Saida ta zuba mashi yanda zai isheshi, white rice da kidney and liver sauce kafin ta tako har inda yake ta aje mashi tace ‘’bismillah’’ bin bakinta ya danyi da kallo kafin yayi saurin kauda kanshi, daman juice yana daga dayan bangarenshi don haka daga gefe ta rankwafo ta zagayo da hannunta ta janyo glass jug din, ay tunda tayi hakan ya saki spoon din hannunshi kan plate din, saida ta janyo glass din ta matsa ya samu yajaa dogon nunfashi yana mamakin abubuwan da takeyi, da sauyin data yi cikin kwanaki, haka ta zuba mashi juice din ta tura gabanshi kafin ta koma mazauninta hankali kwance.

Anatse kowa yaci abunci har suka miqe su duka don daman sun kusa gamawa ya shugo dining din, ammah ce ta fara tafiya kafin salima follow by aman, amra dai bata dagaba haka zalika bata dago ta kalleshi ba shima bai kalleta ba saidai yana mamakin qin tashi datayi don ya lura da ta gama cin abuncin.
Saida y agama tsaf ya janyo tissue ya goge bakinsa kafin ya jayo glass cup din juice, tana ganin haka ta mike tsaye ta fara tattare kwanukan, saida ta kwashe duka harta dawo dining din yana zaune juice a hannunshi, takowa ta soma yi cikin takunta mai daga hankali ta karaso har inda yake tace ‘’kana buqatan wani abun ne?’’ ta karashe tana kafeshi da idanu yanda ya kafeta itama, mamakin yanda take kallon cikin idanunshi yasa ya kasa cewa komi, at the same time bai dauke idanunshi akanta ba, saida tace ‘’yaayaa?, do you need anything?’’
Samun kanshi yayi da girgiza mata kai, tana ganin haka kuwa ta juya ta soma taku daidai kamar mujiya, yanda take tafiya kamar bazata taka kasa ba harta nufi stairs,ta haura saman abunta, baki asake ya dunga kallonta harta wuce saida ta fuce mashi daga gani yadan yi tsaki ya miqe yabar dining din.

Kamar kullum saida tayi wanka ta goge jikinta da turaren da ammah kafin ta janyo nighties dinta da ammah ta saya mata kwanaki wanda ta jingine su saboda kunyar sasu da take yi, yanxu kuwa maganr anty madina da karfin gwiwa da take bata yasa take jin zatayi kokarin rage kunyar da takeyi,
Janyo wata milk night gown tayi,rigar straight ce kamar ta sirara, hannun rigar sirri, gaban rigar anyi v neck don cleavages dinta ya fito sosai,koda tasa rigar saida ta tsaya ta karema kanta kallo, she looks so breath taking, tayi masifar kyau sosai ba kadan ba, murmushi kawai tayi gabanta nadan faduwa tunawa da maganr da madina tayi mata akn cewa ta rage kunya idan tana tare dashi ta saki jikinta ta daina jin tsoronshi kwata kwata, da kyar ta tattaro kuzanrinta ta kalli kanta tace ‘’an y azan iya kuwa’’
Chan kuma ta kara kallon kanta ‘’why not, kefa macece, dole ki tsaya tsaye akanshi inba haka ba haka zaki kare rayuwarki cikin kunci’’
Saida ta jaddama kanta tare da hana kanta tsoron komai kafin ta janyo hijab dinta da wayrta ta tare da sleeping mask dinta ta fuce anatse, tana fitowa taci karo da salima tana haurowa hannunta rike da cereal, kallonta amra tayi tace ‘’kedai da ciye ciyen dare’’
Tabe baki salima tayi tace ‘’ina zuwa adda’’ ta fada cikin zolaya don tasan duk nuqu nuqun da takeyi tare da madina harma da ammah, banza amra tayi mata tace ‘’ruwan da zan dauko ma saina fada maki’’
Dariya kawai salima tayi tace ‘’mu kwana lafiya addan mu’’
Da harara amra ta bita harta shige dakinsu, amra na ganin ta shige ta sauka kasan cikin nastuwa, bata tsaya knocking ba ta shige part din nashi, saida tasan tsaya a sitting room ta karema ko’’ina kallo kafin ta wuce bedroom din kai tsaye, da sallama ta bude kofar bedroom din, zaune yake baking ado ya dafe kanshi dake mashi wani irin masifaffan ciwo, takowa tayi gefen gadon inda take kwanciya ba tare da ta kalleshi ba, tunda ta shigo kuwa yaji kamshinta daga zaunen da yake, tana ganin haka kuwa ta kauda kanta gefe ta cire hijab dinta ta ta aje kusa da ita don dashi take luluba, tunanin ko me yasameshi ya dafe kanshi takeyi tan nan zaune tajiyo muryanshi ahankali ‘’bude side drawer ko miqa min magani’’
Anatse ta miqe tsaye ta janyo drawer dake gefenta ganin magunguna da yawa yasa tace ‘’wanne za a dauko’’
‘’panadol’’ ya bata amsa, tana jin haka ta gane kanshi ke mashi ciwo, don haka ta dauko Panadol din ta tako inda yake ta mika mashi, ‘’gashi’’
Dan dagowa yayi ya soma kallonta tundaga kan yatsun kafunta zuwa fuskanta, saurin runtse idanunshi yayi don baiyi tunanin ganinta a haka ba, itako daman da gayya tayi haka dukda tsoron daya cikata,ganin yaqi karban maganin ya kafa mata idanu yasa tace ‘’ga maganin’’
Kauda idanunshi yayi ya miqa hannu don karban maganin, nan take ya hade hannunta da maganin, wani irin shock yaji da sauri ya dago ya kalleta tare da karban maganin, tana ganin haka ta wuce gefen bedside ta dauka bottle water ta mika mashi, karba yayi ba tare da ya kalleta ba haka zalika baisha maganinba,
Take zuciyarta ta fara raya mata wani abu, runtse idanunta tayi kawai ta sallamawa kanta tare da zama gefenshi, hannunta ta daura kan nashi, maganin hannun nashi ta karba daga hannunshi ta balla guda biyu tare da bude bottle water din tace ‘’gashi’’ ta fada tana mika mashi, samun kanshi yayi da karban magani yasa a bakinshi kafin ya karbi ruwan hannun nata ya kora dashi, yana gma sha ta karba daga hannunshi ta rufe, kafin ta miqe tsaye, tana miqewa ya kwanta da bayanshi kafafunshi na kasa jikinshi na kan gadon.
Kamar munafuka haka amra ta zagayo ta hau gadon ta zauna, hannunta na rawa tana tsoron abunda zuciyarta ke ingizata, shiko idanunshi a rufe yake don kanshi wani irin bugu yake mashi kamar an daura mashi buhun shinkafa, kamar daga sama yaji kanshi akan lausassan hannunta ta tallabo kanshi ta dora kan cinyanta,da sauri ya bude idanunshi tarr akan fuskanta don tadan rankwafo, murmushi tayi mashi tace ‘’this will help’’ ta fada tana massaging kanshi ahankali dayasashi runtse idanunshi yanajin yanda take massaging kan nashi, ta dauka kusan minti talatin tana massaging dinshi in a slow motion motion har barci ya soma debanshi, d moment was out of world, barci na yake son dibanshi sosai, saidai hakan bai samu ba don baya son yanayin yakare, chan yaji ta daina massaging din,bai bude idanunshi ba saida yaji abu a fuskanshi, da sauri ya bude idanunshi, gashinta ne ya barbazu akan fuskanshi sakamakon barcin daya kwasheta ta rankwafo, hannunshi biyu yasa ya tattare gashin nata baya dukda yana cikin hula ya karema fuskanta kallo, ya dauka kusan inti goma a haka kafin ya daga kanshi daga cinyanta yace ‘’mteww inkinsan barci zakiyi meysa zaki fara ’’
Da sauri ta bude rinannaun idanunta da barci ya rikesu sosai tace ‘’laaa sorr…yyy’’ ta fada adan shagwabe kafin ta matsa gefe ta kwanta kamar gawa,
‘’whys she sleeping like a dead person’’ ya tambayi kanshi, saurin dauke kanshi yayi daga gareta ya koma gaban couch ya zauna yayi relaxing kanshi
[7/11, 11:17 PM] +218 92-2035171: Update!!
Unedited chapter
Karfe shida da rabi daidai ya bude idanunshi da sukayi mashi nauyi sosai, dagowa yayi daga zaune kan couch din, baima san lokacin da barci ya kwashe shi ba, squeezing fuskanshi yayi ya dago hannunshi ya sanya a bayan wuyanshi daya rike, saida ya dauka kusan minti biyar a zaunen kafin ya miqe, direct cikin bathroom ya shige ya dauro alwala, kafin ya fito cikin kamewa, bai tsaya duban inda take kwance ba ya zura jallabiyanshi ya shimfida sallaya ya tada kabbarar sallah, yana idarwa ya fara lazimi anatse.
Dai waigawa yayi ya kalleta nay an seconds kafin ya kauda kanshi, kamar wanda yayi tunanin wani abu ya sake juyo da kanshi, sai alokacin ya tabbatr da fadowan zatayi daga kan gado don lokacin daya juyo yaga tana juyi kamar zata sulalo, da sauri ya miqe azafafe ya yarda charbin hannunshi, taku biyu yayi ya karaso gefen gadon ya duka tare da taro ta da hannunshi don kiris ya rage ta fado, gaba daya jikinshi ta murgino cikin barcinta don bata farkaba kwatakwata, mamkin irin nauyin barcin da take dashi yake yi, sai alokacin yayi dana sanin miqewa ya tarota, dama barinta yayi ta fado ya fada aranshi, yar tsuka yayi yana shirin turata daga jikinshi yaji ta nanuqoshi sosaai tana tura kanta cikin kirjisnhi, atake yayi baya ya zauna dabas,ya dafe tiles, yanda take shishige mashi gaba daya kamar mage ya sashi kallonta dakyau, shi baima lura da kayan data saka jiyan ba sai yanxu, rigar tayi mata kyau sosai ta bi lafiyar fatar jikinta ta haskata, maido da idanunshi yayi kan fuskata datayi fayau, he can’t lie tana da innocent cute face, tabe bakinshi yayi ya kalleta da kyau yace ‘’kee’’ shuru babu respond don haka ya dan matso da fuskanshi daidai tata ahankali ya soma Magana ‘’keee….tashi,’’ ya fada da dan karfi
Sama sama ta soma jin muryanshi a kunnenta, ahankali ta soma bude sexy idanuwanta  bata kaiga bude sub a ta lumshesu still bata tashi ba don duk tunaninta mafarki take, yana ganin haka kuwa yadan harzuka ‘’open your eyes kona zubar dake’’
Fugigi ta bude idanunta don sai alokacin ta tabbatar da ba mafarki take ba, kuri tayi mashi da idanu taqi sauke wa, shima kallon nata yake fuskanshi babu annuri ba wasa, saurin lumshe idanunta ta sakeyi ta dan tabe bakin ta kamar yar karamar yarin,
‘’lallai yarinyar nan ta raina min hankali, ina mata Magana tana lun lumshe min idanuwa’’ ya fada a cikin ranshi, duk wannnan zancen da yakeyi aranshi bai sashi ya tureta daga jikinshi ba, itako haka kawai taji bazata iya tashi daga jikinshi ba, don shes weak, gashi barci bai isheta ba, ‘’are deaf ne? get off me kafin ranki ya baci’’
Ya fada babu wasa afuskanshi, dukda gabanta na faduwa haka kawai taji zata dake taki tashi daga jikin nashi.
Kamar yar baby haka ta sanya hannunta ta nadoshi sosai a jikinta, ashagwabe ta soma cewa ‘’ya..ya wallahi kaina yana min ciwo sosai, bazan iya tashi ba I’m weak’’ ta karashe tana turo baki,
kura mata idanu yayi yana kallon ikon allah, yanda take mashi Magana ashagwabe ma is giving him phallus, da sanyin safiyar allah  yarinya karama na neman rikita mashi lissafi, kiri kiri ya kasa controlling mind dinshi, da mamaki amra taji ya dauketa gaba dayanta ya maidota gadon ya dafe bedding din ya sakata tsakiyanshi, don daya ajeta bai daga ba, idanunshi na cikin nata yana sauke mata su, saurin lumshe idanunta tayi she can feel yanda yake bin jikinta da mayen kallonshi, kokarin hana kanshi yin abun kunya yake saidai inaa kamar ma fusganshi akeyi zuwa gareta, he can still sniff kamshin turaren jikinta dake dagula lissafin kwakwalwarshi,ita kuwa tunda ta rufe idanunta taqi budesu, babu abunda kirjinta keyi sai lugude, indai ya rabeta babu abunda ke fado mata aranta kamar irin wahalr datasha a hannunshi, dukda anty madina na convincing dinta akan cewa ta miqa amshi kanta,ta cire tsoron komai itadai batajin shes ready for that.
Bata gama tunanin ba taji saukan hannunshi wajen kafadarta, yana sauke hannun rigar jikinta, saurin bude rinannun idanunta tayi ta sauke akanshi, ya rankwafo sosai gab da fusaknat, idanunshi a rufe, ganin haka yasa ta runtse idanun nata don duk tunanin kissing dinta zaiyi, bazato ba tsammani taji tip din hancinshi kan fatar shoulder dinta zuwa ga wuyanta,ahankali yake brushing lips dinshi da hancinshi yana sniffing dinta slowly kamar wani mad dog har yazo daidai kunnenta ya sauke mata zazzafan nunfashin sa…
Kasa motsawa tayi don kamar an dauke mata wuta,dukda tana jin tsoro hakan baisa taji wani irin bakon yanayin na ziyartarta ba,kamar an arura mata wuta a jiki haka ta soma ji don wani irin gumi ne ya soma tsatsafo mata,
‘’why are you weak?’’ ya fada yana kai bakinshi cikin kunnenta in a sexy way, cikin sauri amra tayi gasping breath dinta tana jin wani irin waiwaiyi a kasan ta, yanda ya yake mata Magana a cikin kunnenta ba karamin effect yake bata ba, don gama daya jinta take kamar shes getting out of the world, ta kasa fahimtar dalilin da yasa jikinta yake wannan response din, yanayin da take ji bai gama zama high ba saida ya danyi bitting kunnenta in a naughty way ‘’so youre naughty huh?,’’
 Ya fada yana dago kanshi tare da fuskantar ta da kyau yana zuba mata mayun idanunshi da sukayi jaa sosai alamun yah hau network, he can feel yanda take harhade kafafunta, kallon yanda ta damke bedsheets din gadon da yanda ta rufe idanunta gam yayi, wani irin murmushin mugunta yayi yace ‘’so that’s the reason kike acting as a wife now?, ya fada babu wasa, saurin dawowa hayyacinta tayi ta bude idanunta tarr akanshi, baibar kallonta ba ya cigaba da cewa ‘’ ‘’you think what youre doing will change my thought on you?let me make things clear, bana buqatarki a rayuwana kwata kwata ive said this countless of times, I don’t even know why you changed your mind about this whole god damn things, so let me remind you idan nayi Magana daya bana chanzawa,and all this acting that youre doing its better you stop it, it wont work on me okay? You gerrit?’’ ya kaarshe yana kallonta, wani irin maqoqon baqin ciki ne ya tsaya mata a maqogaro, kuka take son yi don taji zafin maganar tashi sosai saidai tana kokarin hana kanta, ‘’this is going to be tough as I predict’’ ta fada a zuciyarta, da mamaki yake kallon yanda take mashi murmushi, ada chan idan ya fada mata Magana hawaye take yi, saidai yanxu yayi mamakin ganin akasin, mikewa yayi azafafe daga kanta, binshi ta soma yi da idanu har zuwa kasanshi, tana daga kwance ta dago a sanyaye cikin dakewa, fukanta dauke da murmushi tace ‘’hmm yaaya Kenan, komai zakace dai I’m still your wife’’ tana akrashewa ta mike tsaye kamar ba ita tayi Magana ba ta raba ta gefenshi ta zari hijab dinta ta saka tare da fucewa daga dakin ta barshi baki asake, he can still recall irin kallon da tayi mashi kafin ta fuce daga dakin, yar tsuka yayi ya wuce bathroom kai tsaye, tube kayanshi yayi ya wuce shower, tunda ya kunna shower din kwakwalwarshi ta soma tariyo mashi tundaga lokacin daya sauketa kan gadonshi har zuwa abunda  kallon datayi mashi da kalamanta na karshe, saurin sauke kanshi yayi ya kalli erection dinshi dake dripping, sai a lokacin ya fuskanshi ma’anar kallon datayi mashi da kalamanta na karshe, da sauri ya daki bangon shower nitch yace ‘’shitttt’’
Wani irin takaici ya soma ji na kanshi, duk maganganun da yayi mata yanxu a banza Kenan, rainin da yake tsoro yanxu zai shiga tsakaninsu don tabbas erection dinshi ta gani, shi kwata kwata bai kawo wannan aranshi ba kuma baiyi tunanin zata lura ba ko tayi tunanin shima ya shiga yanayi, don kallon da yake mata as yarinyar da bata san komai ba ‘’haba dude shes 23 fah, dole tasan komai’’ zuciyarshi ta raya mashi, hes trying to convince kanshi cewa bata gane ba saidai wannan look din datayi mashi ya tabbatar mashi da tasan komai.
‘’but meysa yarinyar nan take bashi wuta ne duk lokacin da ya rabeta? ko bai rabeta bama he feels her presence koda yaushe,’’ ya tambayi kanshi tare da kallon erected di22k dinshi harga allah hes craving for her sosai, don tun bayan first sex din da sukayi a wannan lokaci da kyar ya hana zuciyarshi daga abunda take ingiza shi akan yi, tsaki kawai yayi ranshi adan bace, ‘’I will just ignore her completely kafin nayi abun kunya’’ ya fada ma kanshi
 
Tunda ta fito daga dakinshi dakinta ta wuce directly, aggaugce ta tube kayan jikinta bata tsaya komai ba ta wuce bathroom don tunda ta miqe tsaye kafafunta a dakinshi kafafunta suka fara trembling, cikin sauri ta kunna bath ta kunna ruwan zafi ta shige cikin bath tube din ta hade kai da gwiwa, wani irin baqon yanayi take ji mara misaltuwa wanda ta rasa ko menene but definitely it has to do with abunda yayi mata dazu, abunda ta kasa ganewa shine, that’s not the first time data taba jin closeness dinsu don har sex sunyi saidai yanxu taji wani abun daban wanda ta kasa controlling jikinta, kuka ne ya kufce mata sosai jin yanda cikinta yadan murda mararta ta kulle, she can feel abuu na sauka akanta, what shes feeling is unbearable, saurin runtse idanunta tayi tunawa da yanda yayi bitting kunneta da yanda yake sauke mata nunfashinsa akan wuyanta, ‘’innalillahi wa inna ilaihi rajiun’’ ta soma furtawa ahankali jikinta na trembling, ita taqamaimai bazatace ga abunda take jiba,ta dauka kusan awa guda cikin bathtub tana mutsu mutsu kafin ta danji dama dama, jikinta y agama mutuwa gaba daya, anatse ta fito daga cikin bathube, ranga ranga taji futsari ya tunkudo mata, saida ta zauna tayi fitsarin taji wani irin relieve sosai, jiki a mace ta janyo hand washer faucet ta soma yin tsarki, dan jim tayi ta fidda hannunta, zaro idanu tayi cikin mamakin ganin yanda wani ruwa mai yauqi kebin hannunta, shes so confuse tama rasa me zatayi, ‘’wannan menene kuma’’ ta tambayi kanta, ganin bata da amsar tambayar tata yasa ta karasa wanke pp dinta ta wuce shower tayi wankanta fess ta dauro alwala ta fito,
Lokacin data fito gari yayi haske sosai don kusan karfe takwas, agaggauce ta shirya cikin manyan kaya, doguwar rigar lace anyi dinkin riga da skirt, kayan ya zauna dam ajikinta saboda yanayin jikinta, dirin ta ya fito sosai haka zalika kayan sunyi mata masifar kyau,
Cikin hanzari ta gama saka kayan ta zura hijab dinta ta hau kan sallaya ta tada sallah, tana idarwa ta mike ta zare hijab din ta wuce gban dresser don ko mai bata shafa ba,kallon kanta tayi ta jikin mirror tana mamakin kanta sosai yanxu itace ta koma haka? Ta tambayi kanta, lallai allah baya barci, kuma yana tare da duk wani bawanshi musamman marayu, gaba daya rayuwarta bata taba tunanin zata samu gatan saka sutura ba masu tsada tun bayan rasuwar iyayen su, tunawa da iyayensu yasa jikinta yamutu sosai, yanxu babu wanda zasu nuna a matsyin danginsu yanxu daman chan mami batada dangi don uncle dinta daya riketa ya dade da rasuwa tun tana raye,daddy kuma ya nuna tsantsar butulci da cin amana agaresu da iyayensu, don amana ce a hannunshi amma haka yayi watsi dasu ya wulaqantasu, hawaye ne ya soma sulalo mata tunawa da rayuwar da sukayi abaya, nan take ta fara godiya ga allah da irin gatan daya masu ita da kannenta daya kawo masu ya muhammd cikin rayuwarsu, duba ga komai ayanxu tun bayan tafiyarta dubai har zuwa yanxu shine ya haskaka rayuwarta da qannenta, ayanda take jinshi aranta ayanxu batajin akwai abunda bazata iya mashi ba shida ammah, batada gatan daya wuceshi ita da kannenta, bai san sub a haka kawai rana daya allah ya kawoshi cikin rayuwarsu, don haka tayi alqawarin komai zai faru zata zauna dashi for better for worse, yau koda ace bashida komai aduniya zata zauna dashi har abada, zatayi mashi biyayya and she will always do as he said, bazata taba saba mashi ba haka zalika she will keep pushing har saiya amince ya yarda da ita kuma yayi accepting dinta as his wife.
Murmushi kawai tayi tunawa da lokacin daya gaya mata Magana adazun, saurin rufe fuskanta tayi da tafin hannunta jin kunyar abunda ta gani, daman anty madina ta fada mata yanda zata gane if hes into her, ‘’hmm yaya Kenan, akwai cika baki’’ ta fada tana yar dariya,’’yanxu wannan abun saboda ni ya miqeeee’’’ta karashe tana jan maganar kamar mai jin kunya, saurin marin fuskanta tayi tana dariya ‘’ashe zan iya’’ ta fada ma kanta tana kallon surarta cikin mirror ‘’lets see idan abunda ka fada hakan ne, baka buqatar mace ?hmmm not someone like me,yanxu wasan ya fara yaa muhammd hmm’’ ta fada tana murmushi ta gefen baki
Alabe salima ta shigo dakin don kwata kwata amra bata lura da it aba harta karaso inda take, ta kura mata idanu tace ‘’adda…naji kince ya muhammd kodai kin kamu ne kema?’’ salima ta fada tana mata dariyar mugunta,
Firgigi amra ta waigo ta zuba mata harara tace ‘’ki daina shigo min daki babu sallama
‘’oh adda sallama na sau nawa kuma, na shigo naga kin fada tunani kina cewa ya muhammd, kodai tunanin ya muhammd kike naga baki dade daga dawowa daga….’’ Wani irin mugun kallo amra tayi mata  da ya sata maqale sauran maganar nata ta kyalkyale da dariya, bugu amra takai mata da sauri ta kauce ta gudu daga dakin.
‘’lallai yarinyar nan, zanyi maganin ki ne’’ amra ta fada tana janyo dankwalin lace din ta yafa shi ta fuce daga dakin,
Direct part din ammah ta wuce da sallama, tana shiga ganin babu kowa ya tabbatar mata da qila tana toilet kota sauka kasa don haka ta fuce daga dakin zuwa kitchen.
 
Tana futa ammah ta fito daga toilet adafe saboda aman data tashi dashi da ciwon kai,yau kusan sati guda Kenan tana fama da aman babu wanda ya sani, koda taga abun is getting worst don kullum saitayi don haka tayi consulting family doctor, nan take ya shaida mata effect din magungunan da take sha ne saboda suna da karfi sosai, which normally damn idan girma yazo hakan tanafaruwa har sai an gama shan magungunan, bata akwo komai a baa rata don haka ta maida hankalinta wajen shan magungunan nata don sunada yawa sosai.
Ayanxu hakan ma daga toilet din take don bata dade da shan magungunan ba aman ya taso mata gadan gadan,da kyar ta karso gaban gado ta zauna ta dan dafe kanta dake mata ciwo,dan dagowa tayi don duba agogon bango kafin ta sauke kanta ganin kusan karfe tara saura,hannunta ta sanya don daukan wayanta don shes feeling weak nan take taga digan jini atafin hannunta, bat agama tunanin daga ina jinin yake ba ta sake jin saukan wani digan jinin a hannunta, da sauri ta tabo fuskanta ta shafo nan take taji zuban jinin daga hancinta bul bul harda gudan jini, hankali atashe take kallon hannunta dake dauke da gudan jini, ‘’subhannallah habo da safiyar allah’’ ammah ta fada anatse..
 
Amra na shiga kitchen dain ta tadda salima da lantana suna fere irish da plantain, saida suka gaisa da lantana kafin ta sanya masu hannu don su gama da wuri.
Cikin kankanin lokaci suka gama suka fara jerawa akan dining, kallon agogo amra tayi ganin kusan karfe tara da rabi yasa ta kalli salima tace ‘’ki je ki dubo ammah’’
Da sauri salima ta wuce sama zuwa dakin ammah, saida ta fara shiga dakinsu ta tashi salim daketa faman sheka barci kafin ta wuce dakin ammah.
Da sallama ta shigo dakin kai tsaye, daga nesa ta hango ammah a zaune, da sauri ta karaso gabanta ganin hannunta daya akan kirjinta daya kuma a daidai fuskanta ta taro, da sauri salima ta matso kusa da ita don tabbatar da abunda idanunta ya hango mata, ‘’innalillahi ammah, are you okay’’ salima ta fada hankali atashe tana duban ammah
Kallonta amma tayi ta mata nuni da tissue dake kan dresser, da suri salima ta dauko mata ta miqa mata ta soma goge hancin nata, saida ta gama tass tace ‘’oh dear harkin tada hankalinki, habo ne fah’’
Sai alokacin salima taji sanyi aranta tace ‘’harna tsorata wallahi, baya maki ciwo dai ko?’’ salima ta sake tambayarta cikin kulawa, ‘’no dea, an gama breakfast ne?’’ ammah ta tambayeta tana riko hannunta, ‘’yes ammah an gama, adda nema tace nazo na duboki ganin baki sauko kasan ba’’ salima ta karshe tana kallonta fuskanta dauke da damuwa.
Atare suka sauko kasan, amra na ganin ammah tayi saurin dukawa ta gaisheta kafin su zauna kan dining,
Zama ammah tayi ta kalli amra ‘’ya futa aiki ne?’’ ammah ta fada tana son jink o adakin ta kwana dashi,
Kanta a kasa tace ‘’ah ah bai fita ba’’ ta amsa amra don shes not even sure ko yana gidan koya fita
Katse mata tunanin da ta fara ammah tayi ‘’go and call daughter’’
Dan dagowa amra tayi idanunta suka sauka kan salima dake dariya ciki ciki, harara amra ta galla mata ta miqezuwa bedroom din nashi, da sallama ta shige cikin bedroom din, akwance ta taddashi daga shi said an towel a kugunshi alamun daga bathroom yake, saida tazo dab dashi ta gane cewa barci yakeyi ma, zama tayi gefen gadon ta zuba mashi idanu don rub da ciki yayi, haka ta dunga bin bayanshi da kallo zuwa murdaddan cinyanshi da hannayenshi, hes so damn sexy, samun kanta tayi da kasa tashin nashi ta zuba ma suman kanshi idanu dake kwance lub lub sai shining take yi, maida kallonta tayi ga fuskanshi, hes sleeping peacefully, idanunshi a lumshe gashin idanun zara zara, ‘’hes cute when hes sleeping,’’ ta fada ahankali
Hannunta ta janyo kamar mai jin tsoron wani abu ta dan shafa sajen fuskanshi dake kwance sunsha gyara sun kara mashi kyau, haka ta dunga running hannunta kan fuskanshi tana taba gashin nashi, kamar daga sama taji yace ‘’stop that’’
Chak ta tsaya daga abunda takeyi still bata cire hannunba saida ya bude jajayen idanunshi ya kura mata idanu, da murmushi dauke a fuskanta ta matso da fuskanta daidai tashi don har nunfashinsu na gugan na juna, hancinta na dab da nashi tace ‘’good morning ya mohaa, breakfast izz ready ammah tace nazo na kira ka’’ ta karashe tana mashi wani fari da bata a san tayi ba, tuni wuta ta dauke ma goga, azafafe ya janyota ya kwantar da ita kan gado ya matso da fuskanshi daidai tata azafafe yace ‘’why are you doing this? Ke baki da zuciya ne? are you that cheap kina kawo kanki inda ba a buqatanki huh? Bakiji abunda na fada maki bane dazu?, bakisan youre disgusting me ba? Huhhh?’’
Dan runtse idanunta tayi ta budesu akanshi tana shakar kamshinsa dake bata wani effect, bata san lokacin data matso dab dashi sosai ba itama don har bakinsu na gab da mannewa ta bude bakinta dake kamshin mint and strawberry mouth wash tace ‘’what im I doing yaa? Ni babu abunda nakeyi,’’ ta karashe tana juya mashi idanu, ay kamar ta kara kunnoshi ya mike yayo kanta tare da  damko hannunta sosai zuwa ga jikinshi yace ‘’ni kike cewa babu abunda kikeyi, youre trying my patience ko?’’
Ganin ya harzuka gashi yanda ta kwanta gefen gadon zasu iya fadowa, ba tare da wani ba ta murgina nan take kuwa ta fado cikin hanzari ya biyo bayanta, ahankali ta rikoshi kamar batasan tayi ba tace ‘’washhh yaya, my bum….’’
 
Baki sake amar ke binta da idanu, sarai ya gane da gangan ta murgino, abubuwanta na neman haukatashi sosai, rai adan bace ya bude baki saiyi Magana tayi saurin jan hannunshi tace ‘’yaa dubamin ko naji ciwo’’ kamar ba amarba haka ya kasa hanata yin abunda take shirin, itako daman tasan zai fusge hannunshi don haka ta chanyo hannun takai wajen bum dinta, bata kaiga daura hannun nashi ba ta tsaya chak ganin yaqi hanata yin hakan,daman a tsorace take kawai dakewa takeyi tana wasu abubuwan da ita kanta mamakin kanta takeyi, sakin hannun nashi tayi ta miqe tsaye ‘’barshi ma yaya, ya daina zafi’’ tana kaiwa nan ta fuce daga dakin, saida ta fuce daga ganinshi ya lura da abunda ya faru just now, da sauri ya miqe tsaye yana huci ‘’lallai yarinyar nan is trying my patients, dole nayi maganinta kuwa’’
 
Amra kuwa na fitowa daga bedroom dinshi ta tuna da ayken ammah, koba a fada mat aba tasan ta dade a dakinshi, akunyace ta karasa dining kanta aksa ‘’gashi nan fitowa’’
Dan murmusa ammah tayi batace komai ba, salima kuwa me zatayi banda dariya, tana ganin aman dake kaarso wa dining din ta guntse dariyarta ta hade girar sama da kasa daman haushinsa take ji sosai.
 
Da yamma saiga aunty madina tazo, cikin aminci amra ta tarbeta, saida suka gaisa kafin ta soma tambayarta ya ake ciki, nan take amra ta bata labarin komai tare da shaidama mata yanda yake acting, nan take madina ta daka tsalle tace ‘’madallah, ina maki kallon shuru shuru ashe kema pro ce ‘’ madina ta fada tana zama gefenta tana dariya, rufe ido amra tayi tace ‘’kai anty madina wai pro’’
‘’ke tsaya ma dai tukunna fatan dai, kin saki jikinki anyi komai’’ madina ta tambayeta tana dariya
‘’anty madina ni wallahi tsoro nake ji, im not ready harga allah’’
‘’ay bazan tursasa ki ba, just calm your self, but duk sanda kikaga ya nuna yana so karki hanashi, don wallahi wannan kuma keda’’
Madina ta fada
‘’hmm anty madina anya zai tambaya kuwa, kinsan me yace min ne? wai im cheap, yace baya buqatata ni kuma sai chusa kai nake yi’’ amra ta kfada tana kallon madina fuskanta gwanin ban tausayi
‘’haba dear wannan duk surutanshi ne, kedai kidage dayi mashi biyayya, ki nuna mashi kulawarki agareshi, and keepgiving him assignment, its your turn now, wallahi karki sassauta mashi, kina Instagram ay ko? Akwai wata kawata amrukt incence muna kiranta da queenMarh, tana sayarta mahaukatn turarurukan wuta da su khumra, ke khumran nata ma wani special hadi take mashi da haddaddun oils daga dubai wanda ke attracting sosai wallahi duk inda kika gifta bazai dauke kanshi akanki ba,zan baki handle dinta kiyi mata Magana thrug Instagram wallahi saikinzo kin bani labari hmm’’
Cikin zumudi amra tace ‘’yauwa anty madina, kai wallahi ina godiya ga allah daya kawo ki cikin rayuwata, thank you so much allah ya biyaki’’ amra ta karashe tana kallonta fuskanta dauke da murmushin jin dadin hirar tasu
‘’haba amra tsakanina dake babu godiya, fatana allah yasa ki damke wannan miskilin mijin naki,’’
Nan madina ta bude wayarta tabata handle din mai turaren@amrukt_incense harda phone number ta 08032542629
‘’ki tura mata mssage zata maki recommending best seller dinta, akwai wani royal oud khumra, ya hadu ba a Magana dear’’
Godiya sosai amra tayi mata nan ta bude janyo bag pack data zo mata dashi tace ‘’ga wannan kyautar daga wajena ce,’’
Karban jakar amra tayi tana jin dadin muamalarsu da madina, ‘’oh anty madina da dawainiya’’
Bude packaging din amra tayi, baki abude ta zaro wasu lingeries haddddu guda biyar, daya bayan daya ta dunga kallon riguwanan, ahankali tace ‘’waii anty madina, wannan fah’’
‘’banasan kauyanci, daga yanxu su zaki dunga sakawa idan zakije dakinsa, kuma wallahi saura na dawo naji kince min baki saka ya gani ba’’ madina ta fada tana dariya
‘’hmm anty madina anya’’.. ‘’babu wani anya, rufe idanu zakiyi ki zama yar gari kawai’’ madina ta fada tana miqewa zuwa bathroom
Shuru amra tayi tana karema kayan kallo, kayan dai dasu da babu duk daya, daga daya daga cikin kayan tayi, rigar yar yaloluwa ce, daga gefe an tsattsaga kamar rigar mahaukata saidai rigar nada kyau sosai don sai shekin diamonds take, agefe harda wani g string pants, kallon g string din tayi ta tabe baki ‘’chab wannan a ciki za ah sa Kenan? Toh ay wannan dinma dashi da babu duk daya’’ ta fada tana tabe baki, haka madina ta fito ta taddata tana jujuya kayan.

Zama Madina tayi kusa da ita ta Kara Dora mata lectures sosai akan yanda zata dunga tarairayarshi tana janshi a jikinta “Yanxu dai inason ki daina taoron komai kinji, and Duk abunda ya shige maki duhu ki fadamin, Zan maki explaining komai.
Madina ta fada tana kallonta, shuru amra tayi tana wani nazari kafin tace “anty Madina Akwai wani abu kuwa”
Da ido Madina ta kalleta tana sauraron ta
“Ni banma san yanda Zan maki bayani ba” amra ta fada ashgwabe
“Ki fadi ko ta yaya ne Zan gane” Madina ta fada tana janyo handbag dinta
“Anty Madina kinga, jiyan da abunnan ya faru bayan na dawo daki, gaba daya jikina wani irin ya dunga mun, musamman idan na tuna abun da yayimim, na dade sosai a bathroom cikina na kullewa na rasa ya zanyi, gashi inajin wani abu na fita daga jikina, gaba daya hankalin na ya tashi saboda what I was feeling is unexplainable” ta karashe tana kallon Madina fuskanta gwanin ban tausayi
“Bayan ya zo kusa da jikinki kika fara jin abun?”Madina ta tambayeta tana nazari
Kallonta amra tayi fuskanta dauke da damuwa tana dan nazari kafin tace “eh naji abu na zubomin, bayan na koma daki kuma naji abun is getting worse”
Dariya Madina tayi Harda fadawa tace “Anya sister kema ba yar hannu bace?”
Kuri amra tayi mata tana son jin Karin bayani
“Anya ke ba harija bace? Because don touches bazaisa ki shiga wannan yanayin ba”
Madina ta fada tana dariya
“Anty what’s harija kuma?” Amra ta tambaya don kwata kwata bata gane kan zancen ba
“Kaji yayan boko, bakisan meaning din harija ba?Well it means, a woman with high sex drive”
Zaro idanu amra tayi waje tace “noo anty madina I doubt that gaskia na shiga uku na”
Gyara zama Madina tayi “Gaskia ina tunanin hakan ne, anyways zaki iya nemawa kanki answer dakanki idan kukayi Har kuka saba tanan zaki gani idan ke mabuqaciya ce” Madina ta fada tana mata dariya Harda rike ciki
Tabe baki amra tayi tace “anty madina please nidai ba hiriji bace”
“Harija ake cewa ba hiriji ba yar Boko” anty Madina ta fada tana mikewa tare da janyo handbag dinta “Toh amarsu nidai Zan tafi, Kar dare yayi min sai zuwa gobe Insha Allah”
Sallama sukayi amra ta rakota Har kasa shiga motar ta ta tafi.
 
Amar……
Tun bayan fitarta ya miqe ya shirya cikin kananun kaya, saida yah aura sama ya gaishe da ammah nan ta tambayeshi maisa baizo breakfast ba nan ya shaida mata ya tashi da ciwon kaine, saida ta mashi addaur neman sauqi kafin ya mata sallama ya fuce daga daki, yana fitowa ya kalli kofar dakin amra, kafin ya kauda kanshi gefe ya sauka kasa ya fuce daga gidan gaba daya.
 
Bai dawo gidan ba sai wajen karfe sha daya, anatse ya shigo gidan cikin kamewa harya shige bedroom dinshi don agajiya yake sosai, yauma saida yaje ya dubo daddy,inda ya tarar da abubunshi sunyi nisa sosai, don yanxu idan an kunce mashi karafunan da aka kulle jikinshi dashi saiya fara attempting kashe kanshi, don kusan sau biyu ana kunce shi yana buga kanshi da bango, inda kanshi yayi kulu sosai, ga maganganu da yakeyi kamar ya zauce, haka duk dare zai fara dariya yana kyakyatawa yana cewa ‘’lokaci ya kusa, lokaci ya kusa hahahaha’’
Tun asad baya fargaba da lamarin alhaji kabiru haryazo ya fara warning amar akan lallai dole akwai wata kullalliya wadda basu san da ita ba, haka suka wuni suna buncike shida asad.
 
Anatse ya bude kofar dakin nashi nan take kamshi muattar mukhalat data saya wajen amrukht aka queenmarh ya dashi hancinsa, saida yadan runtse idanunshi kafin ya budesu tarr, bin dakin ya fara yi da kallo, jiki a mace ya fara takowa bai kaiga karasa shugowa ba ya tsaya chak yana binta da kallo, amra kuwa kanta aksa ta fito daga bathroom dinshi, batama lura dashi ba, tundaga sama har kasa ya bita da ido sanye take da wani matsiyacin nighties daya tsaya a gwiwanta, rigar daga both side of cinyoyinta a tsage yake daga kan hips dinta zuwa kasa, hannun rigar siriri daga kasan wajen kirjinta ya dan tattare don clevages dinta ya fito sosai, yanda rigar tayi lapping a jikinta he can clearly see duka surar jikinta, sai alokacin ya lura da madd hips dinta dake juyi cikin rigar don he can clearly see her skin tsaboda rigar nada tsagu ta gefe gefen, gaba daya lokaci guda nunfashinsa ya tsaya chak saida ya tattaro shi yayi gasping breath  ‘’goddd damnn ya allah, yarinyarnan tana neman kasheni’’ ya fada a ranshi
Itako batama lura dashi ba Saida tazo tsakiyan, zaro idanu tayi adan furgice cikin sarsarfa ta wuce ta gabanshi ta wuce inda ta aje hijab inta ta dauka ta zura shi ajikinta, shiko atsayen nan da yake ya kafeta da idanu harta wuce ta gabanshii yabi ass dinta da kallo harta zura hijab din, hes so confuse at that moment don ko bai kalli gabanshi ba yasan ya samu phallus, azafafe kamar bashiba ya wuce bathroom kai tsayr ganshi na bugu sosai, saida ya shiga bathroom din ya dan tsaya yana sauke huci mai zafi, bai gama processing kwakwalwarshi ba sai gata  shugo toilet din sanyeda hijab tace ‘’welcome ya mohaa, bari na hada maka ruwan wanka,’’
Ta gabanshi ta wuce ta tattara hijab dinta don karya cike ta tsaya gaban bath ta tara mashi ruwa tare da zuba mashi abubuwan kamshi sosai a ciki, tana gamawa ta juyo ta sake kallonshi ashagwabe tace ‘’bismillah yaaa moh,’’ tana kaiwa nan ta kashe mashi idanu ta fuce, amar dai hes definitely loosing it, yarinya karama tana san susutar dashi, mamakin kanshi ma yakeyi da abubuwan da takeyi, kamar an dinke mashi baki ya kasa tsawatar mata, kallon gabanshi yayi daya yi tozo kafin ya kauda kanshi gefe ya wuce gaban shower ba tareda yabi takan bath dinba ya rage kayan jikinshi ya soma wanka.
Ya dauka kusan an hour kafin ya fito yana futiowa kuwa ya taddata zaune gefen gado tana latsa waya, baibi ta kanta bay a gama shirin shi tsaf cikin pjs kafin ya fuce daga dakin, cikin yan mintuna kalilan sai gashi da bottle water ya dawo, dagowa tayi ta kalleshi tace ‘’ya moh, do you need coffee? Nasan baka son cin abunci when its late’’
Bai aklleta ba haka zalika bai bata amsa bay a tabe baki ya aje bottle water yayi kwanciyarsa, bataji zafin hakan ba don haka ta maida hankalinta kan wayarta tana scrolling, tana gamawa ta miqe ta kashe lights din dakin kafin ta dawo gefen da take kwanciya, kamar bazata cire hijab din ba chan kuma ta cireshi kawai ganin wutan dakin a kashe yake ta kwanta abunta tare da juya mashi baya.
Nan take barci kuwa ya kwasheta hankali kwance, amar kuwa duk wannan abubuwan datayi akan idanunshi gaba daya harta kwanta,baiyi tunanin zata kwanta ba ganinshi kan gadon don normally cikin kwanakin idan ta kwanta kan gadon kan couch yake dawowa, in kuma shine ya fara kwanciya kan couch itama take komawa, da mamakinta ya rufe idanunshi dakyar shima ya samu barci ya kwashe sa.
 
Cikin dare ya bude idanunshi jin futsari na matsinshi,janye duvet dinshi ya soma yi anatse kafin ya soma kokarin mikewa, ba zato ba tsammani yaji cinyarta gaba daya akan jikinshi, da mamaki ya kunna bedside lamb don tabbatrwa, waro idanu waje yayi yana bin laps dinta dake bayyane a bude har zuwa p**sy dinta dake cikin white panties dinta, saurin ture kafarta yayi daga jikinshi ya mike ya wuce bathroom, don yana kara kallon wajen for the second time komai zai iya faruwa don he can do anything wanda zaiyi regretting daga baya, ya dade sosai a cikin bathroom kafin ya futo, baimabi takan gadon ba ya fuce daga bedroom din gaba daya zuwa sitting room yana tunanin yanda zai raba kanshi da ita gaba daya ba tare da ammah tayi fushi ba.

A zaune ya kwana Har aka kira sallan asuba, wanda barci da yayi ma gaba daya baifi na awa daya ba a zaune, mikewa yayi jiki a mace ya wuce bedroom din, as he expected bata Tashi ba, bai tsaya kallon inda take ba don karya ganoma ma kanshi ya wuce bathroom kai tsaye ya dauro alwala, yana fitowa ya saka jallabiyan shi ya fuce daga dakin gaba daya zuwa masjid.

Koda ya dawo daga masallaci kaya kawai ya sauya zuwa gym wears,wayarshi ya janyo dake gefen bedside kanshi a gefe ya fuce daga dakin.

Anan cikin estate din ya wuce sashen gym da aka bude a cikin estate ga wanda ke shaawar workout, yana shiga ciki kuwa cikin girmamawa couch’s din cikin gym din suka gaishesa sanin shi a matsayin me estate din gaba daya.
Don kowa yaga live broadcast announcementda yayi akan taura company, inda ya bayyanar da matsayinshi na da ga Alhaji Yunus Taura, kuma magajin tauraCom gaba daya.

Amra kuwa saida tasha barcin ta ta koshi kafin ta Tashi, ganin baya dakin yasa ta fuce daga dakin gaba daya zuwa nata, tana mamakin wannan yawan barci da take yi hartana mising sallah.

Shiko goga sai wajen karfe takwas ya shigo gida, anan kasa ya tadda ammah, anatse ya tako Har Ind a take ya gaisheta kafin ya wuce bedroom dinshi.
Karfe Tara kowa ya hallara a dining Banda amra, ammah na Ganin haka ta tura Salim ya dubota,a kwance ya taddata tana barcin ta hankali kwance don tayi wanka harta sauya kaya, tashinta ya soma yi suka sauko kasa atare.
[7/11, 11:17 PM] +218 92-2035171: Update!!
Unedited page
Doguwar rigace a jikinta ta atamfa free gown sai dankwalin atamfar dake rike a hannunta, gashinta duk ya bazo har kan kafadarta, fuskanta fayau tayi wani irin kyau sosai anatse ta karso har dining din ta gaisheda ammah kafin tabi kowa da kallo, aman ta fara gaishewar kafin ta maida dubanta ga amar daya hade rai tamm kamar zai fashe, kauda kanta tayi ta karaso gefen da yake zaune ta janyo kujera ta zauna, saida ta zauna ta dan dago suka hada idanu, wani irin kallo ya watsa mata mai wuyar fassara,saurin kauda kanta tayi daga wajenshi,jiki a mace tace ‘’ina kwana ‘’
‘’lafiya’’ ya amsa ta atakaice saboda ammah na zaune, tabe baki kawai amra tayi janyo plate zata diba abunci, dan dagowa yayi ya faki idanun ammah cikin sauri ya buge hannunta, dan dagowa tayi ta zuba mashi shanyayyun idanunta tana mamakin abunda yayi, rai adan bace ya soma maggana kasa kasa yanda babu wanda zai jisu, ‘’cover your hair’’ tana jin haka tayi saurin taba gashinta, sai a lokacin ta lura kanta a bude yake, mamakin yanda ta manta bata daura dankwalin ba tayi, nan take taji kunya ta lullubeta don ahaka ta sauko kasan, cikin hanzari ta daura dankwalin ta rufe kanta dashi, samun kanta tayi da kasa motsawa saida ammah tace ‘’daughter bazakici ba? Ko kina buqatan wani abun daban?’’
Da hanzari ta dago ta kalli ammah cikin kunya tace ‘’no ammah, zanci’’
Har amma ta mike ta fuce daga dining din bata diba abuncinba, haka duk suka fara fucewa daga dining din daya bayan daya,ya rage daga ita shi a zaune, dukda shima y agama hakan baisa ya miqe ba haka zalika inda take zaune ma bi kalla ba saida kowa ya watse ya dago ya kalleta babu fara a afuskanshi yace ‘’this should be the last time zaki dunga yawo babu cover, understood?’’ ya karashe yana kallonta, dan waigowa tayi ta zuba mashi idanun nan nata kafin ta dan murmusa ta sauke kanta kasa tace ‘’in sha allah baza a sake ba, wannan ma tsautsayi ne bansan na futo haka dinba,’’ kallonta yayi ganin yanda ta sauke kanta da yanda take magana calmly in a respectful manner sai ya bashi mamaki chan kuma yaji wani iri, yar tsuka yayi ya miqe tsaye ya fuce daga dining din.
Yana fucewa tabi bayanshi da kallo, haka kawai yau ta tashi with emotional mood, yana fucewa ta afshe da kuka, ita kanta bazatace ga abunda ke damunta ba ko ga abunda akayi mata, kawai dai shes not feeling her self, abuncin ma bata kalli inda yake ba ta miqe ta wuce sama tana hawaye.
 
Ammah na komawa daki ta zauna bakin gado ta jawo wasu papers, kallon takardar ta farayi hawaye na zubuwa akan fuskanta,abunda ke kunshe cikin papers din yarjejeniya ce da tayi sighning da hannunta na transfer din property din amar zuwaga alhaji kabiru, tunani ta soma yi tana hawaye wannan ne first threat da manipulation da alhaji kabiru ya fara yi mata bayan mutuwar dada, inda aranar ne ta ga asalin intention dinshi na karbar company da yayi asunan zaija ragamar company din, duk sanda ta dauka papers dinnan saitayi hawaye,dukda yanxu ta samu kwanciyar hankali da aka kama daddy but hakan baisa hankalinta ya kwanta dashi ba kwata kwata don ita ta fara gano cewa shi ya kashe dada, dukda ta boye ma amar saboda tsoron abunda zaije ya biyo baya dalilin hakan tayi sighing yarjejeniyar saboda daddy yayi threatning dinta akan idan har bata bashi komai ba zai kashe amar ta hanyar daya kashe dada, tayi kuka sosai lokacin data gano dady nada sa hannu a kisan dada don tunwa da wannan kadai ma yakesa ta samun heart attack,bayan wannan tunanin aman ya fado mata, bazata taba manta lokacin da mahaifiyarshi ta bar mata wasika ba kafun allah ya dauki ranta inda take ce mata ‘’maryama, akwai masifa da ukuba a cikin zuriar nan, wanda na kasa hana ta yin tasiri a cikin family nan, bazan ce maki komai ba don nasan mutuwa zanyi, saidai nasan koba yauba allah zai kawo ranar da allah zai bayyanar da komai, ga yayanmu nan ki kula dasu, sannan a karshe ina rokon alfarma a gurinki yar uwa, don allah ki kula min da aman, dan allah ki jashi a jikinki karki bari yabi sahun mahaifinshi, bazan iya fada maki komai ayanxu ba amma zaki gane komai nan da yan shekaru agaba,’’
Tun bayan mutuwarta cikin ikon allah abubuwa suka fara bayyanar ma ammah cikin ruwan sanyi wanda daga karshe bata da option daya rage mata don tayi protecting yayanta sai auren dady,inda shi da kanshi ya buqaci hakan, da farko tayi mamakin sai daga baya ta fahimci kudirinshi nayi hakan don ya karbi company da duk dukiyar da dada yabar masu, da farko dataqi yarda saiya nuna mata asalin kudirinshi akan inhar bata yarda tayi sighimg wannan papers dinba zaiyi abunda zaisa properties din su dawo hannunshi cikin ruwan wanda hakan na nufin zai kashe amar.
Sanin yanada hannu a kisan dada yasa hankalinta ya tashi don tabbas zai iyayin komai don haka ta amunce da buqatarshi harta aureshi, a wannan lokacin tayi kuka sosai babu wanda take tausayama kamar Amar don jin wannan zancen zaiyi shattering dinshi idan yaji labarin cewa daddy nada da hannu a kisan dada, don haka Tayi alkwarin bazata taba bari ya sani ba don abun zaiyi breaking dinshi sosai wanda bazata so ta ganshi cikin damuwa ba.
 
Baiwar allah abunda bata sani ba shine wannan papers din forging dinsu daddy yayi ba sune asalin real document dinba don babu wanda yasan inda asalin paper record of the property’s din yake ba harshima don koda yazo kashe dada saida yayi threating dinshi akan ya bashi real paper record din ko yanda zai kasheshi haka zai kashe amar, saidai allah bai bashi ikon samun hakan ba saboda atake dada ya mutu, alhaji kabiru kuwa yayi takaici sosai don saida ya aiwatar da kudirinsa na kashe dada saboda ya gano sirrinsa ya tuna da property record din.
Saurin share hawayen fuskanta tayi bayan ta gama tunanin, anatse ta janyo locker da take aje duk wani important document ta aje aciki ta rufe.
Anatse ta mike tsaye don dauro alwala, nan take taji jiri na dibanta, ahankali ta furta ‘’ya salam’’
Da sauri tayi baya ta zauna ta dafe kanta don gaba daya kanta juyawa ya soma yi, wasa wasa bayan jiri ta soma jin throat dinta Nayin zafi sosai, wanda hakan yasa ta danyi coughing next thing saiga gudan jini ,abunda yafi tayar mata da hankali shine abunda yabiyo tarin, kallon hannunta tayi hankali atashe ta furta ‘’subhanallah jini kuma”
Wasu irin hawaye ne ke zubowa a fuskanta babu dalili saidai tabbas tasan something is definitely going on, anaste ta soma karanto innalillahi ta yago tissue dake gefen bedside dinta ta dauki gudan jinin ta nade shi cikin tissues din, tunani ta soma yi yanda cikin kwanakin yake samun changes a jikinta wanda hakan ke bata mamaki dukda doctor ya shaida mata effect din magungunan ta ne, wanda for the mean time zata samu changes daga baya kuma zaizo ya bari idan maganin ya kare, gaba daya she’s not convinced with maganar doctor don abun gaba yake yi don haka Tayi saurin janyo wayarta ta soma dialing number family doc din,yana picking suka gaisa.
Tun kafin ta soma mashi bayani ya soma magana “hajiya yau ma Akwai wani chances din ne?”
Tayi mamaki dajin kalamanshi don abun sounds like kamar yasan dalilin kiranshi datayi kenan, bata kawo komai aranta ba don haka tace “oh doctor harkasan complain zanyi maka kenan, anyway gaskia inaga zanzo asibitin don nayi checkup, don naga abubuwan na Kara gaba sosai, anya baza a sauya wasu magungunan ba da alamu dai wannan basu karbeni ba” ta karashe tana murmushi.

Dariya ya danyi yace “Akwai wasu chances dinne bayan wanda kika fada kwanaki hajiya?”
“Eh yau na Tashi da jiri, sai kuma tari da jini”
Shuru ya danyi kafin yace “okay bayan tari da jiri Akwai ciwon kirji?”
Ya tambayeta kai tsaye
“No gaskia babu Ay rabon da nayi ciwon kirji harna manta likita”ta bashi amsa
“wannan ma yana nuna alamun Akwai ci gaba kuma maganin yana aiki saidai Ina Ganin kamar yayi maki karfi ne shiyasa kike jin jiri, amma za a iya chanza maki wasu suma dai babu guaranteed don kowani magani yana da effect substance da yake chanza organism, don wannan da na baki shine mai sauki sosai wanda bashida side effect and Duk wannan symptoms din normal ne ga masu ciwon zuciya with time zai daina
Ammah najin haka tace “Toh shiknan doc ba damuwa Zan cigaba da wannan din, kasan girma idan yazo sai ah hankali” ta karashe tana murmusa daga bisani kuma tayi mashi godiya ta kashe wayar.

Wunin ranar ammah a kwance tayishi don tana miqewa sai jiri, koda su amra sukazo dubata jin shuru nan ta shaida masu da ciwon kai ta wuni.
Amar ma koda ya hauro sama don ya dubata shima boye mashi tayi saboda tasan yanda zai tada hankalinshi don haka ta shaida mashi ciwon kai ne kawai ya dan rike ta, shima saida yayi mata sannu kafin ya wuce kasa zuwa part dinshi.

Tun bayan daya dawo daga dakin ammah wanka kawai yayi ya sauya kaya zuwa pjs dinshi ya zauna kan gado tare da jawo laptop dinshi ya soma yin wasu ayyukan, daman evidence ne yake tartarawa gaba daya akan mks empire da wanda dada ya tura mashi da wanda ya samu shima.
Tunda ya kafa ma screen din laptop dinshi idanu ya kasa daukewa yana kallon property report dinda dada ya tura mashi cikin encrypted portal, gaba daya properties din taura sunanshi ne a jiki as the heir, haryau mamakin date din da dada yayi handing over Duk properties din yakeyi don if he can recall alokacin yana makaranta ne ko university bai gama ba, “Toh kodai tun lokacin dada ya gano sirrin daddy ne?” Ya tambayi kanshi.
Ganin babu mai bashi amsa yasa ya rufe laptop din ya dubi time da agogon na rolex, almost past twelve, dan waigawa ya soma yi yana mamakin rashin zuwan ta dakin, tabe baki kawai yayi don she hakan ma yayi mashi, don he needs break from her new behaviour wanda ke sakashi yin abubuwan da ya kasa gane kanshi.
Saida ya kwanta ya janyo duvet yayi addaua ya rufe idanunshi, forcefully yake son yin barci saidai tunanin da yake hana kanshi yi yagama shiga ranshi, he keeps thinking of her, tambayar kanshi kawai yake yi meysa bata zo ba? Kodai she’s sick ne? Ya tambayi kanshi, da sauri ya miqe zaune zumbur ya zauna ya dafe kanshi, “goddd why do I care” ya karashe yana yar tsuka kafin ya kwanta, ko second biyu baiyi ba ya sake Tashi gama daya he’s anxious, haka nan ya Tashi ya saka bathroom sleeper dinshi ya fuce daga dakin, sama ya wuce direct kamar Ana ingiza shi Har zuwa dakinta, saida ya dan tsaya yana nazari kamar ya shiga kamar karya shiga, karshe dai haka ya batse ya tura kanshi cikin dakin ba tare da yayi knocking ba, a zaune ya tadda daga ita sai singlet da shorts akan gado, ta aje dry cereal a gabanta tana ci,dan waigawa tayi tana jin alamun bude kofa, da mamaki ta kura mashi idanu don kwata kwata batayi expecting dinshi ba, shima idanun ya zuba mata Har ya shigo dakin dan nesa da ita yana mamakin Anya wannan yarinyar kalau take kuwa?,
Kallonshi amra tayi Ganin yanda ya Tamke fuska kamar bai taba fara a ba don haka tace “laa
Bakayi barci ba yaaya”
Shuru yayi yana mamakin yanda yanzu ko irin fargabar da take yi idan zatayi mashi magana batayi, ayanxu yanda yake magana dashi sshe’s talking casually.
Haka ya dunga binta da idanu baice mata Kala ba Har saida ta mike tsaye ta karaso gabanshi ko kunyanshi bata jiba, tace “kana buqatan wani abu ne?”ta karashe tana mashi Farr da idanu, da ido ya dunga bin ta da kallo tundaga tsakiyan kanta don gaba daya bata da wani tsayi sosai a gabanshi zuwa cinyoyinta, cikin sauri ya kauda kanshi gefe yace “bring me coffee”
Yana kaiwa nan ya fuce cikin kamewa, da idanu tabi bayanshi da kallo har ya fuce mata daga gani.
[7/11, 11:18 PM] +218 92-2035171: Update
Uneditedpage

Binshi da idanu amra tayi harya fuce daga cikin dakin, da cearal dinta a hannunta ta janyo hijab dinta ta zura ta bi bayanshi, tana sauka kasa kitchen ta wuce direct ta fara kiciniyar hada coffee, anatse ta gama hadawa ta daura mashi akan saucer ta fuce daga kitchen din cikin natsuwa, da sallama ta bude bedroom dinshi a zaune yake bakin gado ya nade hannayenshi akan kirjinshi, dan dagowa tayi ta kalleshi kafin ta karaso har gabanshi ta dan sunkuya gefen bedside ta aje mashi mug din, ‘’bismillah’’
Kallonta ya danyi kafin ya maida idanunshi kan mug din, cikin kamewa ya miqa hannunshi wajen bedside din ya dauka mug din kafin ya fara kaiwa bakinshi, tana ganin haka ta juya zata fuce daga dakin, hankalin shi gaba daya nakan coffee din yana kokarin cire mug din daga bakinshi bayan yayi sipping ‘’na baki umarnin tafiya ne?’’
Tana jin haka tadan tsagaita ta juyo ta mashi kallo daya kafin ta tako har inda yake zaune ta dan tsaya daga nesa, ta dauka kusan minti biyar a tsaye duk ta gama takurewa, dan leka mug din hannun nashi tayi ganin ko half baiyi ba ta dan tabe baki ta karaso gefen da yake zaune ta zare hijab din jikin nata ta zauna gefenshi ta tankwashe kafarta kan gadon ta bashi baya tare da bude pack din cereal din nata data boye a cikin hijab, da mamaki ya waigo ganin yanda gaba daya yanxu bata kunyar shi, samun kanshi yayi da gyara zama yanda zai hangota da kyau akan gado, tana jin motsin chanza position da yayi ta juyo bakinta cike da cereal, cikin sauri ya kauda kanshi ya hade rai tamm kamar ba kallonta yake ba, sake maida idanunshi yayi kanta karaf suka hada idanu tana ganin haka ta sauke mashi lausansan murmushi mai melting herat wanda yasa heart dinshi skipping lokaci guda, cikin shagwaba tace ‘’yaya nifa barci nake ji wallahi, ka sallameni na tafi’’
Banza yayi da it aba tare da ya sake kallonta ba, itama tana ganin haka ta juya mashi baya tana turo baki tana cin cereal din harta cinye tass, wasa wasa sun dauka kusan awa guda shi baice mata ta tafi itama bat ace mashi kala ba har barci ya soma fuzgarta, time to time yake dubanta har barci ya kwasheta ta lafe akan gadon, zuba mata idanu yayi yana kallon bayanta, hakannnan yaji hes relaxed harya gama shan coffee din, yana gamawa ya miqe ya fuce da mug din zuwa kitchen, yana dawowa ya taddata ta baje ko’ina, tayi rub da ciki, bin bayanta yayi da kallo yana ayyana abubuwa sosai aranshi kafin yayai saurin kauda kanshi, anatse ya tako bakin gadon ya kwanta daga gefe ya janyo masu duvet, koda yazo lulluba mata saida yadan tsagaita yana wani tunani aranshi ‘’why im I doing this?’’ ya tambayi kanshi, kallon innocent face dinta yayi haka kawai yaji yana tausayinta babu dalili, saurin kauda duk wani tunanin dayazo ranshi yayi ya rufa mata duvet din ya kwanta gefe yana facing ceiling tare da nade hannayenshi a kirjinshi yana tunani har barci ya fusgeshi.
Cikin dare yaji mutsu mutsu a jikinshi, ahankali ya soma bude rinannaun idanunshi harya sauke su akanta, ta nadeshi gaba daya ta rungumeshi, da mamaki ya ware idanunshi da kyau don tabbatar da abunda idanunshi ke ganar mashi, ta wani kanainayeshi tayi cuddling dinshi, he can feel her bare chest a jikinshi, saurin runste idanushi yayi ya fara kokarin janyeta daga jikinshi,bai kaiga zareta ba ta zake hade jikinta da nashi ta rike shi gam kamar ta samu pillow, shiko goga take komai ya fara chanza mashi don gaba daya jinshi yayi kamar an arura mashi wutar azaba a marar shi, ‘’ya allah, yarinyar nan zata haukata ni’’ ya fada ahankali yana fidda nunfashin wahala, rasa abunyi yayi don gaba daya babu alamun zata bari ya janyeta daga jikinshi, gashi any wrong move yayi saita kara damkoshi wanda hakan ba karamin affecting dinshi yake ba, don haka ya hakura ma ya kyaleta saidai daren ranar dai barci kaurace mashi yayi gaba daya.
Akunnenshi aka kira sallar asuba, yana jin haka kuwa ya turata gefe, ganin tana shirin damkoshi ya sashi daka mata tsawa ‘’kee bakida hankali ne, whats the meaning of this?’’
Firgigi ta bude idanunta ta sauke akanshi, idanunta sunyi mici mici,gaba daya barcin bai isarta ba don haka ta maida idanunta ta rufe yana ganin haka kuwa ya wuce bathroom azafafe rai a bace, yana shiga ya fara yin wanka, ya dade sosai a tsakiyan shower yana rage ma kanshi wahalan da yake ji, saida yaji ana neman tada sallah yayi saurin dauro alwala ya fito ya zura jallabiyanshi ya fuce daga dakin.
Koda aka idar da sallah tare suka fito daga masjid shida aman da salim, idan ka gansu gwanin burgewa har suka shige cikin gida kowa ya wuce part dinsh.
Yana shiga bedroom dinshi ya tako har bakin gadon ganinta a kwance kamar aynda ya barta, ranshi ne yadan sosu haka kawai don haka ya soma Magana afadace ‘’keee aisha!!!’’
Anaste ta juyo ta bude idanunta ta suka danyi jaa ta kalleshi, ‘’ke are you okay?what sort of rubbishness is this? Ke kafira ne ko sai ance tashi kiyi sallah’’
Miqewa tayi zaune ta kura mashi idanu, saida y agama fadace fada cen shi kawai ta fashe da kuka, wiwi ta dunga kukan shagwaba, shide tsayuwa yayi yana kallon ikon allah, lallai yarinyar nan ta gama rainashi yana mata Magana tana kukan rainin hankali, ya fada aranshi, ay baisan lokacin daya daka mata tsawa ba ‘’shut the fuck up, are you insane?’’
Ay kamar ya kara tunzirata don haka ta miqe tsaye ta janyo hijab dinta ta karaso gabanshi tace ‘’haba yaya, why are you treating me like this? Meysa ka tsane ni? Me nayi maka a duniyar nan,ina kokarin ganin na faranta maka kai kuma kullum cikin neman hanyar kuntata min kakeyi,why???’’
Yanda ta tsaya gabanshi babu tsor babu komai tana fada mashi maganganu ya hasalashi ya kalleta daga sama har kasa ya mata wani disgusting look yace ‘’nace maki ina buqatar farantawar taki ne? nace maki ki shiishigemin ne? ke kika sama kanki, waye ya yama baki wannan shawarar, look idan kina tunanin wannan abubuwan da kikeyi zai chanza mind dina youre mistaken, gwara ki daina bata ma kanki lokaci, Magana daya nakeyi bana chanza Magana, so I will advice its better you stop…’’’
Takowa tayi gabanshi tana sheshekar kuka jikinta na rawa ta tsaya gabanshi dab dashi ta rike kugu harda dan dingilawa don ya ganta da kyau don ya fita tsayi sosai ‘’nooo, nooo I will not stop, this is just the beginning ma yaya, ko mai zakace min wallahi bazan taba rabuwa dakai ba, kace ina shishigi ko ina cusa kai?, ay aynxu ma na fara, kuma kyautatawa ne ba chusa kai ba’’ ta karashe tana murguda mashi baki kafin ta juya mashi baya ta duka ta dauki hijab dinta data yar da gangan a kasa, saurin yin baya yayi don gab ass dinta ya gogi gabanshi, ganin abunda take shirin yi wanda idan har ya bari hakan ta faru zaiji kunya, ba karamin chaza mashi kai yarinyar nan take yi ba itako tana dukawa ta dauki hijab dinta ta mike ta zura abunta ta gifta ta gefenshi ta nufi hanya, tana gab da fita ta dan waigo tayi murmushi don taga lokacin dayayi baya data duka ‘’sorry my yaya ban gaisheka ba, ina kwana?hope ka tashi lafiya ‘’
Bata jira jin amsan shi ba ta fuce tana dariya ciki ciki, ‘’ay yanxu wasan ya fara, wallahi zaka ga chusa kai, daman kunya nake ji shiyasa nake baya baya dakai ammah wallahi yanxu zan nuna maka cewa ba’a yima mace haka’’
Tana kaiwa nan ta shige daki ta dauro alwala ta tada kabbarar sallah tana idarwa tabi lafiyar gado hankali kwance.

Tun bayan fitar amra ya kasa motsawa, he’s so stunned with her new attitude, ya kasa ganema kanshi shima yanda ya kasa taka mata burki, cije lower lip dinshi yayi yana takaicin yanda ya tsaya take fada mashi maganganu ba tare da yayi maganin ta, he’s so madd, yanda she looked into his eyes har tana iya cewa she won’t stop, shi abunda yafi bashi haushi ma is the fact that deep down yana son yanda take chusa kanta zuwa gareshi, dukda he’s trying to distance himself from her saboda neman haukatashi da takeyi with her presence, duk motsinta akan idanunshi wanda yakeyi afake ba tare da sanin yana yi da kanshi ba, bayan wannan he started to notice he cared so for her dukda ya dauka wannan a matsayin saboda ita marainiya ne kuma yanxu reponsibity dinta da kannenshi ya dawo hannunshi saboda sanin yanda suka taso cikin wahala.


Dubai uae….
Tun bayan tafiyar amra without notice hankali haifa da Nadine ya tashi sosai.
Washe gari m5 ya shaida ma Nadine saboda yasan zata damu, haifa cedai babu wanda ya shaida mata, don sunyi plans din haduwa the next day ita da amra saboda zasuyi pre graduation photoshoot, haka ta wuni tana kiran line din amra baya shiga karshe dai haka ta hakura, washe gari ma haka ta dunga kiran lne din throughout switch off, ganin haka yasa ta shirya ta wuce penthouse din amar.
Koda ta iso gidan nan Nadine ta shiada mata cewa ta koma Nigeria saboda wani abu daya taso urgently wanda haka m5 ya fada mata, hankalin haifa ya tashi sosai don tana jin haka babu abunda yazo ranta sai maybe ko amra ta gudu, ko kuma general ya sake maidata gidanshi saboda wani kudirin nashi daban, ganin babu wanda zai bata amsar tambayoyinta yasa ta koma gida hankali atashe.
Haka ta jera kwanaki tana zuwa gidan don neman yanda zatayi connecting da amra,gashi duk zuwan da zatayi sai sunyi sabani da m5 sabod yabar zuwa gidan, daman amfanin zuwanshi saboda ya kai amra aiki ne ko idan general yana nan, yawancin zuwan nashi sai jefi jefi yake yi don duban gidan saboda ya bama general report akan abubuwan da suke gudana a gidan wanda hakan qa’’idarsa ce duk sanda baya kasar sai m5 ya bashi report ,agidan kuwa Nadine ce kawai sai dayar maid din, suke kula da gidan don sir general din bai sallamesu ba haka zalika wata na karewa zai tura masu kudin aikinsu.

After 1 month…
Haifa’s resident…
Lokaci kamar ruwa haka yake gudu, yau wata daya Kenan rabonda haifa taji daga wajen amra, cikin kwanakin nan haifa tayi su ne cikin tashin hankali da damuwar aminiyarta, amra ta zame mata wani bangare na cikin rayuwarta da bazata taba neglecting dinta ba kota manta ta da ita, acikin kwanakin har tunanin zuwa Nigeria saida tayi saidai abuh ya hanata saboda na farko that will be the first da zata shiga kasar, gashi bata san kowa ba shima abu bashida wani connection da Nigeria don baitaba zuwa ba, don haka ya bata hakuri akan ta bari daga baya after engagement dinta da hamman wanda ake shirinyi a cikin month din.

Yau gidansu haifa a cike yake tam da dangi, both dangin abuh da dangin ummi, asalin larabawa kake gani kota ina, an kawata gidansu da decoration din flowers, daga hanyar shigowa gidan anyi hanging wedding banner (welcome to haifa and hammans engagement) gaba daya anguwar ta cike da hadaddun motoci, cikin gidan kuwa shima cike yake da mata dam, anata guda, ga kamshin turaren wuta daya bade ko’ina, compound din gidan yasha lightings da decors kamar yau ne ranar bikin nasu, cikin sitting room kuwa manya manyan carpet ne shimfide da tuntu inda jiga jigan larabawa masu ji da dirhams suke zaune, duk sunsha gwala gwalai kamar competition gabansu shake da abunci kala kala, irin nasu na manya, su hammus falafel,taboule, fattoush, su mandi ne,gasassun rago da kaji a jibge, kawayen ummi da danginta da dangin abu duk kowa na zazzaune ana hira masu guda na guda masu takawa na, abun dai sai san barka,yau engagement din diya daya tilo a cikin familyn, chan na hango ummi, taci kwalliyansu na larabawa cikin traditional arab dressing na iyaye, tasha gwala gwala itama kamar babu gobe, tana saukowa daga stairs aka fara guda yiiiii yiii ko’ina, kawayenta ne suka miqe suka tarbota har zuwa cikin sitting room din.
Karfe biyu daidai dangin ango suka karaso, maman hammam ce kawai sai yan uwanta na chan Iraq mutane biyar wanda duk distance relatives ne, suma sunyi kyau sosai, itama tasha gwal dinta babu laifi don shima ana gani ansan kudi ya zauna, hammam dai ya fito da mahaifiyarshi, suna karasowa aka fara guda ana gaggaiwasa, abunka da larabawa ba barsu abaya ba wajen tsegumi, dole saida aka samu waenda suka danyi tsegumin cewa ay angon is no body anan uae.
Saida akaci akasha kafin aka fara shirin fitoda da amarya don ango ya iso,ummi ce dakanta ta wuce dakin haifa don dubota, da sallama ta shiga dakin, haifa dake zaune bakin dresser tasha bridal gown irin na larabawa red, tayi masifar kyau sosai tasha makeup, ta fito a asalinta na balarabiya jinin larabawa sak, she looks so beautiful sai wani irin sheki take kana ganinta kaga amarya,
A zaune take bakin dresser ta kurama diamond necklace data sa akayi masu customizing ita da amra a hannunta inda a jikin necklace din aka rubuta amra bestie, idanunta ne suka kawo ruwa tunawa da alkawarin da sukyai ma juna ita da amra, she clearly recall lokacin da suka yi alakwarin having each other back, komai is moving so fast yanxu gashi har za ayi engangement dinta babu best friend dinta, babu bestie dinta a kusa da ita, alokacin da suke tare haka zasuyi ta maganar with so much excitement, tunawa da maganra amra yasa hawayen nata ya soma bullowa ‘’I cant wait to walk with you during your engangement, I want to be your best girl’’
Jin alamun bude kofa yasa haifa bude dan box din Sarkar ta aje aciki ‘’I miss you so much best girl’’ haifa ta fada tana goge hawayenta jin muryar ummi tana cewa ‘’masha allah allahumma bareek habibty masha allah’’
Karasowa ummi tayi kusa da ita ganin hawaye na neman saukowa akan fuskanta, da hanzari ummi ta rike hannunta ta dagota sama ta kalleta da kyau, ‘’my baby why are you crying on your special day?,’’
Ashagwabe haifa ta kalli ummi tace ‘’ummi, im so sad, todays my engangement babu amra a kusa dani, I missed her so much’’
Saurin share mata fuskanta ummi tayi tace ‘’no dearest don’t cry, im sure idan tasan kinyi kuka ranar engangment dinky saboda ita bazataji dadi ba, I’m sure she will be happy for you, and insha allah zaku sake haduwa habibty, kinga yanda kikayi kyau kuwa?’’ ummi ta fada tana kamo fuskanta tayi pecking din kumatunta da goshinta, nan take emotions ya shiga, kallonta ummi tayi kmar zatayi kuka she cant believe yau engangement din diyarta, shes so happy’
Saida ummi ta lallaba ta ta daina kukan kafin ta rufe mata fusknta da veil din bridal gown din ta riko hannunta suka futo.

Ataresuka fara saukowa kasan, mutane na hangosu aka fara gudaa yiii yiii yii, babu abunda ke tashi sai larabci, ‘’masha allah, allahumma bareek’’ wasu na addua wasu nay aba kyawun amarya dukda ba a fuskanta ba, ummi na saukowa da ita ta karasa da ita gaban mahaifiyar hammam, nan ta duka ta gaisheta yanda suke traditionally, mikewa mahaifiyar hammam tayi ta rike hannunta ta rungumeta tare da kissing din kumatunta, haka ummi ta dunga zagaye da ita saida kowa ya rungumeta ya sumbaci goshin kafin a zaunar da ita a tsakiyan parlor, daman haka tradition dinsu yake, nan za a ajeta gaban kowa ango zai shigo ya sameta yayi unveiling fukanta don shi zai fara ganinta kafin afara engangement din.
Karasowar ango dakin ya karade da guda, masha allah sanye yake da kundura yasha farar jellabiya, fuskanshi dauke da murmuhsi, mahaifiyarshi data shigo dashi har gaban haifa ta zaunar dashi, nan ya bude veil din haifa kafin ya sanya mata engangement ring, nan take wajen ya sake dauka da guda, anata masha allah, haifa dai kanta akasa har sukayi exchanging rings.

Nigeria taura estate…
yau kwana biyu Kenan bai saka amra a idanunshi ba dukda ya damu sosai saidai ego dinshi bazaisa ya dubata ba bayan wannan ma haka ya dunga denying kanshi akan ya damu da itan dukda yana alaqanta hakan ne saboda maraicinta ne yasa ya damu badan wani abun ba, itama dai ta bangarenta tana sane dashi, don saita faki lokacin da ya futa daga gidan take shiga dakinshi ta gyara mashi ko’ina ta saka mashi turaren wuta,kyautatawa dai wadda tayi alkawarin saitayi mashi kullum tana yi abayan idanunshi, haka zata shiga closte dinshi ta gyara mashi kayanshi, bayan wannan ma ayanxu duk abunda ya shafeshi ya dawo hannunta daga kan gyaran bangarenshi bata wasa da wannan sosai zuwa ga coffee dinda ammah keyi mashi duk dare yanxu duk ita takeyi kuma idan tayi haka zata kai mashi dakinta ta aje mashi ta futo, kwata kwata bata yarda sun hadu ba don yanxu ta daina kwanan dakinshi gaba daya saboda shawarar da madina ta bata kan cewa tayi testing dinshi ta hanyar daina shishige mashi ko zai zo da kafarshi, idan har baizoba kuma dole su chanza salon yanda zasu tunkareshi.
Ko wajen yin breakfast ma bata saukowa, haka zalika ammah ma bata takura mata akan dole saita sauko kasan taci dasu saboda wasu dalilai.
Afili dai yana nuna bai damu ba saidai a zuci ya damu sosai don sanin kodai tana lafiya, gashi dai bazai taba iya tambayar ammah ba bayan wannan ma bazai taka har inda take ba don zata rainashi, a cikin ranshi ba karamin haushin kansa yake jib a yanda ya kasa controlling kanshi har yake saka damuwar mace aranshi wanda bait aba tsammanin zaiyi haka bag aba daya rayuwar shi.

Friday morning….
Yau garin an tashi da sanyi sosai, wether gaba daya ya rikide babu rana, it was a peaceful morning, gaba daya duk sun hallara a dining banda amra dake sama a kwance cikin dakinta zazzabi na neman ya rufeta,ta dauka kusan awa guda a kwance tana juyi, gaba daya ta rasa abunda ke mata, ganin kwanciyar ma zazzabi yake kara mata yasa ta mike ta janyo hijab dinta ta daura akan riga da wandon dake jikinta nab arci don ko wanka bata samu tayi ba saboda sanyin da take ji ga sanyi garin ma, anaste ta zura slippers dinta masu kyau ta fito daga dakin fuskanta fayau, anaste take sauko wa daga stairs harta nufi hanyar kitchen, tana shiga ta bude fridge ta zaro fresh milk, cup ta janyo ta tutula yanda zai isheta kafin ta zura cup din cikin microwave ta fara warmng, tana gamawa ta fito hannunta rike da cup din don madaran ya dau zafi sosai, kallon agogon jikin bangon sitting room tayi ganin kusan karfe sha daya saura tayi tunanin ya fuce daga gidan don haka ta chanza hanya zuwa dakinshi don ta gyara mashi sharpe sharpe kafin zazzabin ya riketa sosai.
Bata tsaya knocking ba don tasan ya rigada ya fuce by that time don haka ta wuce cikin bedroom din direct kanta a kasa, tana shiga ta aje warm milk din nata a gefen bedside kafin ta soma cire hijab din jikinta, tana cirewa ta ninkeshi ta aje a gefe ta tattara gashinta daya bazo ta nade shi a baya, jiki a mace ta soma bin daki da kallo, ganin gadon shi adan yamutse yasa ta soma zare blanket din don ya kwana biyu and bata wuce kwana biyu take chanza mashi zuwa wani, tana zarewa ta wuce bathroom ta saka shi cikin laudry kafin ta fito, anaste ta bude closet dinshi don anan ne wankakkun set of blankets dinshi suke, kai tsaye ta bude kofar tana jin jiri na dibanta, saida ta shigo ta rufe kofar ta dafe kanta dake sara mata,ta dauka kusan minti biyu a tsaye kafin ta danji ya lafa, yana lafa mata ta juyo jiki a mace ta nufi hanyar closet din, kyam ta tsaya ganinshi tsaye ya bata baya babu komi a jikinshi naked da alamu yana cikin shiri ne ta shugo, arazane tabi gaint sexy structured bayanshi da kallo ganinshi a haka ba kaya,saida ta danyi baya tayi saurin kauda idanunta daga kanshi ta juya, shiko yayi mamkin shugowanta a wannan lokaci don kwata kwata baiyi expecting ba, ‘’innalillahi im so sorry bansan kana shiryawa bane’’
Gaba daya ta gama rikicewa ganinshi da tayi a hakan, gabanta na faduwa ga wani abu data somaji daya fara taso mata wanda anty madina ta karance mata shi ta mata bayanin cewa idan taji irin haka to sha’awa take ji, shiko ko ajikinshi yanda ya juya bayan nan bai juyo ba haka zalika baibar abunda yake ba kwata kwata, sai yayi ma kamar bai san da zamanta a wajen ba saidai deep down yaji kunyan ganinshi da tayi a hakan, ayanxu koda yayi Magana ma ko ya juyo yay a kalleta abun kunya za ayi don dalilin qin futarshi Kenan, yau abun ya motsa mashi gadan gadan babu sauqi, ya watsa ruwan sanyi yafi sau biyar ajere saidai abunma kamar tunzarashi yakeyi don yanda garin ya sauya wani irin niima na sauka yasa yake jin muguwar shaawar da yake dannewa na taso mashi.
Ganin ya mata shuru yasa ta dan juyo dontaga koya gama shiryawa, aykuwa tana juyawa tana ganshi ya dafe closet din ya rike mararshi, tsoro ne ya durar mata ga abunda take ji daya taso mata babu shiri, saurin saita natsuwarta tayi ta dan kauda kanta gefe ta karaso dan nesa dashi taba sake gigin kallon bayanshin ba tace ‘’ya..yaa, are you okay? Is something wrong with you’’
Yana jin muryarta yayi saurin runtse idanunshi don kamar an balbala mashi wuta haka yakeji, wannan shurun da yayi ya kasa koda motsawa ya kara tayar mata da hankali don saida ta sake waigowa ta mashi kallo daya ta kauda kanta, samun kanta tayi da dan taba murdadden damtsen hannunshi ‘’yaya’’
Azafafe ya juyo kamar wani mayen zaki ya chapko hannunta ya juyata zuwa gabanshi, a tsorace ta dago ta kalli jajayen idanunshi, cikin furgice ta maida kallonta ga hannunta dayayi ma wani irin ruko kamar zai balla mata kashinta, idanunta na kawo ruwa ta kalleshi muryanta chan kasa kamar bata son yin Magana tace ‘’yaaya hannuna’’ ay kwat kwata kamat an toshe mashi brain dinshi baya ji baya gani sai binta kawai yake da idanuwanshi dake kara haukata ta, yaukam tabbas tasan ta shigo hannu don kwata kwata bataga alamun wasa a fuskanshi ba, yau asalin genera din data sani ne tun farko wanda baya daukan wargi ne agabanta, bude bakinta ta sakeyi zata mashi Magana ‘’ya…’’ baiyi wata wata ba ya turata bayan glass closet din ya chapke lips dinta ya fara kissing dinta passionately yet hungrily kamar wanda ya shekara baici ba, gaba daya rikicewa tayi jin yanda yake kissing dinta da yanda ya damke hannunta kamar hes depending on them’’ jikinta har wani irin karkarwa yake shima jikinshi bari yakeyi kamar mazari, yana son hana kanshi abunda yake saidai inaaa, yanda ta kawo kantan nan baya jin zai iya raga mata koda na seconds ne, amra dai babu abunda take sai hawaye, dukda kalaman anty madina na yawo a kunneta inda take ce mata koda ya nemeta da kanshi ta natsu ta cire tsoro she will enjoy it, dukda she’s trying to calm her self hakan bai samu ba saboda wani irin azaba take sha a hannnushi, saboda yanda ya riketa da yanda ya kama bakinta yana zuqota kamar babu gobe, hankalinta bai gama tashi ba saida taji ya sauke hannunshi daga kafadarta ya ruko kugunta dashi da karfi, jiki a mace duk suka zube anan kasan, it aba aje ko’’ina bama ta galabaita jiki a mace ga zazzabi ga abunda ke ciyota, goga dai shi tun bayan shugowarta bazai iya tantance meyake yi ba saboda feelings din daya taso mashi kamar walkiya,
Ya dauka kusan minti ashirin yana sarrafa jikinta son ranshi, kayanta ma batasan a yaushe ya kwashe su daga jikinta ba don baibarta da komai ba said an pant dinta, bra dinta kam yageta yayi tass ya wullar gefe, tunda yaci karo da albarkatunda allah yayi mata kuwa notikan kasnhi suka kunce tass babu abunda yayi saura, brain dinshi ma vibrating yake, iya nan ma Kenan baa je ga manhood dinshi ba, hes just ripping her yanda yake so, wani irin dadi na ziyartashi that is out of the world, ahankali ya soma jin ya fara dawowa daidai, ko kadan baiyi gangancin kusantarta ba, saidai babu irin jagwagwalon da baiyi mata ba, ita kuwa gaba daya ya karar mata da ruwan jiki don har lokacin jikinta karkarwar sanyi yake yi ga azabar muguwar shaawar da takeji, sun dauka kusan awa guda a yashe a kasan, harya rage wahala, itama dai fita tayi a hayyacinta dukda zazzabin dake ciyota saida sakon da yake aika mata ya isa gareta dukda a wahale komai ya wakana.
Saida komai ya lafa mashi ya miqe tsaye yayi satisfaction stretching, amra da idanunta ked an kafeta tana jin ya miqe ta fashe da matsanancin kuka, shuru ya danyi yana mamakinta, don yasan baiyi mata komai ba tunda bai shigeta ba balle ace ko ta samu tear kamar last, then whys she crying ya tambayi kanshi yana karemata kallo daga sama har kasa yana mamakin yanda ta kara komai ba kamar yanda ya sameta a lokacin daya kusanceta ba, tabe bakinshi yayi ya fuce daga closet, tana jin alamun rufe kofar da yayi ta miqe adaddafe ta janyo hijab dinta don batabi takan kayanda ya faffarka bag aba daya, tana zura hijab din ta allabo ta fito ta fuce daga dakin.
Tana hawa sama kamar ana ingizata dakinta ta wuce direct ta kwanta kan gado tana kuka mai cin rai, tabbas tayi alkawarin komai zai mata zata zauna dashi saidai batasan hes this heartless ba, babu abunda ya sani sai kanshi, lallai tana da aiki agaban, tambayar kanta ta soma yi anya ya Muhammad zai taba sonta kuwa?
Ta dauka kusan awa guda akwance tana hawaye, gab daya jikinta y agama tsami ga zazzabin da takeji, da kyar ta samu ta mike ta wuce bathroom ta watsa ma kanta hot bath kafin ta fito, ko kaya bata tsaya ta saka ba ta balli Panadol biyu tasha ta kwanta, nan take barcin wahala ya dibeta.

Shiko goga koda ya fito daga bathroom closet room ya koma kugunshi daure da towel, bin closet room din ya farayi da idanu, ganin batanan, yar tsuka yayi ya wuce gaban closet ya bude ya dauka kayansa ya shirya, gaba daya jinshi yayi kamar an zare mashi duk damuwarsa, abunda yaji adazun is unexplainable.
Agurguje y agama shirinsa ya fuce daga gidan gaba daya yanajinshi relaxed and stree free.

Amra dai wunin ranar a kwance tayishi, koda salima tajita shuru ta leko dakin tana ganinta kwance ta fito ta barta don yanxu ta daina mamakin yawan barcin da takeyi, direct dakin ammah ta wuce ta sameta zaune, nan ta zauna suka sha hirarsu har tana yi mata tausa.

Ta daddare ma salima ce kawai ta sauko don bata tsaya duban amran ba, daga ita sai lantana sukayi preparing dinner atare.
Suna gamawa ta fara jerawa akan dining, saida ta tabbatar ta kammala komai ta nufi hanyar stairs, tana shirin hawa saiga aman ya fito daga dakinshi, kasa motsawa tayi daga tsayuwan datayi ta zuba mashi idanu yanda shima ya zuba mata, tun bayan zuwanta dakinshi da tayi last har sukayi musayar yawu yake ignoring dinta, bata taba sanin tana mashi so, mahaukacin so ba sai yanxu, gaba daya bata iya barcin saida tunaninshi, sonshi ya rigada ya mamaye zuciyarta, shiko a yanxu yayi moving on don ta nuna mashi bata sonshi, dukda deep down baya jin zai iya rabuwa da ita saidai ya bama kanshi hakuri akan ta, tare da barma allah komai, don yayi Imani idan har akwai rabo tsakaninsu zasu dawo don babu macen daya taba so duk duniya kamar baby sal dinshi.
Tunda ta kura mashi idanu ta kasa saukewa, ya mata ram a idanu, tausayin na ninkuwa aranta, harga allah she wants to open up, she wants to tell him how much she love him saidai ganin yanda ya watsar da ita yasa ta watsar dashi itama ta fara nuna kamar bata damu ba.
Kauda kanshi yayi daga kanta ya wucewarshi kamar bai ganta ba, haka ta dunga binshi da idanu harya fuce daga gidan, ahankali siraran hawaye ya soma sauka akan fuskanta, ‘’yaya dan allah ka daina wahalar da zuciya ta’’ ta fada acikin zuciyarta tana share hawayen daya zubo mata.

Karfe tara daidai amar ya shugo gidan, jikinshi a mace, gaba daya haka ya wuni yau sukuku da tunaninta don saida ya fita ya tuna yanayin daya barta, haka kawai yaji zuciyarshi na iching musamman idan ya tunata.
Yana shugowa direct sama ya wuce zuwa dakin ammah, da sallama ya shiga dakin, ganin babu kowa a dakin yasa ya zauna gefen gadonta don yaji alamun mutun abandaki.
After like 10mins saiga ammah ta fito, hannunta dafe a kirjinta dake mata zafi, bata lura dashi ba saida ta karaso cikin dakin ta ganshi, yana ganin futowarta yace ‘’barka da dare ammah na’’
Fuskanta dauke da fara’a , tana kokarin karasowa tace ‘’barka dai son, ya aiki harka dawo’’
‘’ya amsa yanxu na shigo gidan,’’ ya amsata
Zama tayi gefenshi ta kalleshi fuskanta dauke da murmushi, kallonta shima yayi sai alokacin ya lura da yanda ta dafe girjinta, ganin haka ya sashi saurin cewa ‘’are you okay ammah?ko baki jin dadi ne’’
‘’im okay son lafiyata kalua’’ ta bashi amsa tana kauda kanta gefe, batajin zata iya fada mashi abunda ke damunta don tasan tabbas zai tada hanaklinshi, shiko kallonta yake yana karantarta, sai alokacin ya lura da yar ramar datayi, ga idanunta ya fada sosai.
Mikewa yayi tsaye yace ‘’gobe zamuje asibiti,I want to be sure youre fine ammah na, goodnight’’
Dan murmusawa tayi don daman tasan halinshi idan ya fara sensing abu don haka bata musa bat ace ‘’allah ya kaimu son, saida safe’’
Yana fucewa daga dakin ammah yabi dakinta da kallo yana nazari, yanason ya shiga dakin nata saidai ego dinshi bazai barshi ba.


The next day….
Saturday morning 8am
Da sallama salima ta shigo dakin amra, sanye take da hijab har kasa, amra dake zaune baking ado ta rafka uban tagumi, sanye take da doguwar riga abaya baqa, fuskanta tayi fayau alamun damuwa kwance akan fuskan nata.
Anatse salima ta kaarso har inda take ta zauna gefen gadon ta dafa kafadarta ‘’adda lafiya dai? Are you okay ko akwai abunda ke damunki,’’
Firgigi amra ta farga da ita, jiki amace ta kalleta tace ‘’yashe kika shugo’’
Da mamaki salima ke kallonta, ‘’adda something is wrong with you ko? Ki fada min dan allah, akwai abunda ke damunki da kike boyemin’’
Murmushin yaqe amra tayi ta miqe tsaye tayi rolling mayafin abayarta akanta tace ‘’babu abunda ke damuna, kece dai kike boye min abu, na lura kwana biyu bakya cikin wlwala’’
Shuru salima tayi son tasan waske zancen take son yi don haka itama tace ‘’ni babu abunda yake damuna, abu daya ne ke damuna’’
Da idanu amra ta kalleta ‘’meke damunki fda min my baby sis’’
‘’kece adda na, wallahi damuwata damuwarki ce,ki daina boyemin komai don allah, we only have each others back’’
Nunfasawa amra tayi ta dan kakalo murmushin d bai kai xuci bat ace ‘’nidai babu abunda ke damuna, kinga taso muje mu daura breakfast yanxu naga karfe tara ta kusa’’

Atare suka sauko kasan zuwa kitchen, anan suka tadda lantana tana ayyukanta, saida suka gaisa kafin su fara preparing breakfast, suna gab da gamawa amra tace ‘’baby sis, kije ki fada ma ammah an gama breakfast, sannan ki taso salim’’
‘’okay adda’’ salima ta fada tana kokarin fucewa, amra ce da kanta ta jera komai saboda salima ta wce sama, saida ta gama tsaf ta dawo kitchen ta kalli lanatan dake yankan avocado tace ‘’oh anty lantana bakya gajiya da aiki, ayda kin ajiye idan kin gama cin abunci saiki hada juice din’’
Da murmushi lantana ta kalleta tace ‘’ah ah gwara n agama duka na huta’’
Shuru amra tayi tace ‘’toh shiknan bari na wuce sama’’
Amra nakaiwa nan ta juya zuwa sama, bata kaiga karasawa ba ta tuna da wayanta data bari a kitchen don haka ta juya zuwa kitchen din, koda ta karaso kicin din batayi sallama ba ta kutsa kai, ‘’kingaa na man…’’ kasa karaswa tayi ganin yanda lantana ta daburce kamar wata barauniyar da aka kama, da mamaki amra ke kallonta da yanda take kokarin kare abunda ke hannunta da zaninta, staff amra ta ngo qamshin rashin gaskia a tattare da ita, ance kayi ma mutun kyakyawan zato koda yaushe don haka ta basar kamar bata ga komai bat ace ‘’ashe anan nabar wayar’’
Cikin yaqe lanatana ta juya gefe tace ‘’au laa ashe mantawa kikayi, kinga nida nayi zaman akuye daurin zani na neman gagarata’’ ta fada tana gyaran zani, murmushi kawai amra tayi ta fuce daga kitchen din tana mamakin abunda ta gani.

Karfe goma daidai kowa ya hallara banda amra, ammah na zaune salima tayi serving dinta, kafin tayi serving salim, tana shirin zubama aman yayi saurin janye plate dinshi ba tare da ya kalleta bay ace ‘’no thanks’’
Jiki a mace ta zubama kanta ta zauna chan gefe ta fara cin abunci, da sallama amar ya shugo shima ya zauna, saida ya fara gaisheda ammah kafin suma su gaishesa, duban dining din yayi zuwa kofa hoping ko zai ganta, ganin babu ita yasa ya fusge, salima ce tayi serving dinshi tana gamawa shima yayi bismillah ya fara ci.
Suna nan zaune saiga amra kamar wadda aka wullo, ta sauyo kaya zuwa wata abayar mai kyau lemon green color, tayi mata kyau sosai kmar ba ita, anaste cikin takunta mai daukar hankali ta karaso dining din fsukanta fayau, kusa da ammah ta fara zuwa ta gaisheta kafin ta ja kujera kusa da ita ta zauna, daya bayan daya ta bisu ta gaishesu, amar dai tunda ta fito ya kasa dauke idanunshi akanta, har saida ya kusa kwarewa kafin ya sauke idanun nashi, itako bata wani bi takanshi ba ta soma serving kanta.

Shuru kake ji a dining,babu wanda yace kala sai karar spoon dake tashi.
Da sallama lantana ta shugo dining din hannunta dauke da dogon cup data hadama ammah green juice aciki, saida ta gaishe da kowa kafin ta matso kusa da ammah ta aje mata kan table tace ‘’hajiya ga girin juice din’’
Dariya salima ta danyi data kubce mata tace ‘’kai anty lantana, keda wannan girin din’’
Murmusa duk sukayi ammah tace ‘’nagode lantana sarki aiki, bakya mantuwa,ni wallahi mantawa ma nakeyi da green juice din’’
Murmushi kawai lantana tayi ta juya da nufin shiga kitchen, amra data kafeta da idanu tana ganin juyawarta tace ‘’ji mana’’
Juyowa lanatana tayi ta tsaya tace ‘’naam anty’’
Miqewa amra tayi ta tako inda ammah take zaune tana kokarin kai juice din bakinta tace ‘’ammah zansha’’
Da mamaki ammah ta kallota, kafin ta dan murmusa tace’’ gashi doctor ay bana hanaki ba,’’
Karba amra tayi ta juyo gaban lantana ta kalleta tace ‘’anty lantana ko zaki fara sha kiji min idan da daci’’ adaburce lantana ta kalleta tana yaqe tace ‘’ay na taba sha, akwai daci kam wallahi, anya zaki iya sha kuwa keda kike son zaqi’’
Shuru amra tayi ta sake kallonta fuskanta babu wasa, tace ‘’yaushe nace maki inason zaqi?, kedai ki dandana min kawai’’
Atsorace lantana ta sake kallonta tace ‘’kaii ni zawayi yake sani saidai ki bama ammah ta dandana maki’’
Amar da kanshi ke kasa yana jiyo su sama sama ya dago ya kallesu, nan kowa ma ya maida kallonsu kansu, amra dai ta dage akan lantana saita dandana, ita kuwa lanata data gama tsurewa sai dojewa take karshe ma cewa tayi, ‘’na doraruwan zafi akan gas bari na kshe’’
Kamar daga sama taji muryar amar ‘’stoppp there’’
Ya fada a kausashe kafin ya tako har inda suke, hannu ya sanya ya janye amra gefe anatse kafin ya karbi juice din daga hannunta ya kalli lantana yace ‘’shaaa’’
Haba waa nan take lantana ta saki futsari, gaba daya alamunta sun nuna bata da gaskia kiri kiri,
Akaro na biyu ya daka mata tsawa yace ‘’takeeee it and drink it up’’
Jiki na bari ta karba ta fara kokarin kaiwa bakinta, bata kaiga sha ba ta saki cup din a kasa wanwas ya fashe juice din ya malale, saurin miqewa duk sukayi daga kan ammah zuwa ga aman da abun shima ya daure mashi kai,
Kallon cup din amar yayi zuwaga juice din dake Malala, ahankali idanunshi suka sauka kan wani yellow drug da bai gama melting ba a cikin juice din, tsugunnawa yayi ya dauka kwayar yak are mata kallo sosai, if hes not mistaken wannan molly ce wanda daddy yake safarar su ga manyan kasashe, wanda a shekara sau daya yake hadata kuma baifi mutun biyar yake sayarma ba duk duniya, kuma da ita yake amfani yake kashe mutanen da suka nemi susha gabanshi, hankali atashe amar ya dago idanunshi sun kada sunyi jaaaa, jikinshi harya soma bari barr barr, ya kalli lanta adata saki futsri, yau karyarta ta kare asirinta ya tonu, yanxu ko tace zata falfala ta gudu bazata tsira ba, ammah ce ta kaste silence din ganin amar ya furgice lokaci guda, anatse ta tako inda suke tsaye don nesa kadan suke da dining tace ‘’muhammad whats wrong? In tace bata son sha ku kyaleta mana’’
Hanakali aatshe ammah tayi baya ganin yanda amar ya karade ya sauya, idanunshi sunyi jaaa fuskanshi ma tayi jajawur, lantana na ganin haka tayi saurin zubewa a gwiwarta ta dora hannu aka ‘’na shiga uku ni abida wayyo allah na, yau karshena yazo, don darajar allah ku yafe min wallahi wallahi bayin kaina bane, sharrin shaidan ne na rantse da allah’’
Kallonta amma tayi don bata gane kan zancen ba ‘’ke lantana meke faruwa anan? Me kikayi da kike neman gafara’’
‘’wallahi hajiya ba laifin…’’ tassss taji saukan marinda saida ya toshe mata kunnenta nan take taji wani dummmm saida ta yi baya, bata gama jin zafin marin bay a sake kwasheta da wani marin, fuskanshi yayi jaa sosai jikinshi har rawa yake,wanda yasa ammah da amra yi baya son sun tsorata da yanda suka ganshi, lantana dai ta tafi hutun wucin gadi kafin ta dawo ya sake ball da ita, aman ne yayi saurin taro shi yana kokarin kamashi ya hambare hannunshi gefe ya sake bata wani blow daya sata gangarawa har wajen parlor, dukda haka bai barta ba saida ya bita ya dunga kwallo da ita gaba daya ya fuce daga hayyacinshi, ammah na ganin zai kashe yar mutane tayi saurin bin bayanshi tana ‘’muhammd kaii muhammd menene haka, dukan mace kakeyi? Kome tayi maka bai chanchanci kayi mata haka ba’’
Ay muhammd fa ba sauraron ta yake ba, haka su amra sukabi bayan su suma aman ma da y agama gano komai yayi saurin bin bayansu don tabbas amar zai iya kasheta anan take, don haka yayi gaggawar janyo wayarshi ya soma kiran hukuma,
Ammah dake bin amar har suka fito tsakar gida yana ball da lantana tayi saurin kallon amra tace ‘’aisha meke faruwa ne?,’’
Kasa cewa komai amra tai don itama Karin bayani take nema, saida amar yayi mata lugu lugu idanunshi sunyi jaa sosai ya janyo wayarshi daga aljihunsa baya gani ma sosai yayi dialing number asad,yana picking azafafe yace “idan ka wuce 5 minutes baka zo nan gida b azan kashe wannan wicked soul din’’ yana kaiwa nan ya kashe wayar ya fara neman abunda zai dauka ya karasata, ganin wani karfe daga chan gefe yayi saurin juyawa ya dauko yayo kanta dashi, ammah na ganin haka ta dafe kirjinta tana innalillahi, Muhammad zaiyi kisa akan idanunta, innalillahi wa inna ilaihi rajiun, bat agama tunani ba taji kwal ya bugama lantana a kafa daya saida kafar ta balle, daga hannu yayi zai sake buga mata amra tayi saurin tahowa inda yake ta rungumeshi ta baya ‘’yayaa don allah calm down, karkayi abunda zakazo kayi dana sani’’
Baya ji baya gani yace ‘’sakeni,’’
‘’wallahi bazan sakeka ba yaya, bazan taba bari kayi abunda zai jefa rayuwar ka a halaka ba,’’
‘’aishaaaaaaaaa’’ ya daka mataa tsawa, dukda ta tsorata hakan baisa ta sakeshi ba, wani irin juyi yayi ya zubar da ita a kasa, nan take ta kwala uwar kara dayasa ammah ta kalleta, kankace me cikin kankanin lokacin ammah ta zube a kasa wanwas, jini na fita daga bakinta da hancinta hankali atashe salima ta kwala kara ‘’ammahhhhhhhh!!!!! Wayyo allah na shiga uku’’
Amra da bat agama dawowa daidai tana ganin ammah a yashe a kasa tayi saurin rarrafowa ta karaso wajen, ganin ammah a kwance hankali aatshe ta taba ammah tace ‘’ammah ammah’’ jin shuru ya sata taba wajen zuciyar ammah, dipp komai ya tsaya chak, hankali atashe amra ta dago agigice ta kalli salima da aman da suka zagaye ammah tace ‘’am….mahhh..ta mutu.uu..’’hannunta da bakinta duk karkarwa suke, da sauri ta miqe tsaye kamar mahaukaciya har veil dinta na faduwa ta kaarso inda amar ke bugun lantana da duk jini ya gaba malalewa a jikinta ga uban raunuka daya ji mata, amra na karasowa ta daka mashi tsawa daya sashi tsayawa babu shiri ‘’amarrrrrrrrrr!!!!!’ idanunta sunyi jaa sosai sai sauke nunfashi takeyi
Da sauri ya waigo ya kalleta ya zuba mata idanunshi, tana ganin haka ta juya ta nuna mashi ammah ‘’ammahhhh’… ammahhh’’’
Ay baisan lokacin daya saki rodin ba taku biyu uku ya iso inda ammah ke kwance kamar gawa, salima a furgece ta dago tana kuka ‘’ya aman wai ta mutu, ammah ta mutu, na shiga uku na wayyo allah na’’
Amar daya tsaya kikam ya kasa yin komi, jikinshi na bari ya durkuso ina ammah ke kwance rai a hannun allah……… [7/11, 11:17 PM] +218 92-2035171: Update!!
Unedited page…
Wajen karfe uku na dare ya farka saboda wani irin zafi dayaji a jikinsa lokaci guda, bude rinannun idanunshi yayi ya sauke su akanta, ta maqalqaleshi gaba dayanta ta sauke mashi nauyin jikinta tana rawar sanyi, ga wani irin turirin zafi dake fita daga jikinta, saurin lumshe idanunshi ya sakeyi yi ya budesu tarr akanta sosai bakinta na gab da nashi lebanta na karkarwa sosai, saurin mikewa yayi zaune ya gyara zamanshi ya kalleta da kyau saboda akwai hasken bedside lamb dake a kunne, kyawawan ya zubama idanu inda wasu siraran hawaye ke zarya akan fuskan nata, saurin taba wuyanta yayi ganin yanda ta fara kafewa bakinta har lokacin yana karkarwa sosai, wani irin zafi yaji daya sashi saurin cire hannunshi ‘’shes burning up’’ ya fada ahankali yana kallon fuskanta, saurin janyeta yayi daga jikinshi ya mike tsaye yama rasa abunda zaiyi don ya mata taimakon gaggawa, tunawa da yanda ammah ke mashi lokacin da yake karami yayi don haka ya wuce bathroom ya jiko hand towel kafin ya dawo gefen gadon ya zauna ya soma goga mata a fuskanta.
jikinta ne ya tsananta don har lokacin he can feel yanda take sauke nunfashi mai zafi sosai akan hannunshi, last option daya yake dashi wajen taimaka, kamar bazaiyi ba don yasan zaiyi affecting dinshi sosai, saidai ganin yanda take rawar sanyi ya sashi jin wani iri don haka ya mike tsaye ya kashe ac dakin ya wuce ciki closet ya dauko babban duvet mai nauyi sosai ya sauya da dayan, yanda yake yin komai a gaggauce zaka gane hankalinshi a tashe yake.
Yana nan tsaye yana nazari kamar ana fusganshi haka ya soma zame kayan jikinshi ya rage daga shi sai dogon wando pjs dinshi.
Ahankali ya hau kan gadon ya zauna kafin ya janyota jikinshi ya soma zame kayan jikinta, saida ya cire kayan barcin nata gaba daya kafin ya hade jikinshi waje daya ya rungumota, wani irin shock ya soma ji saboda yanda fatar jikinta ke gogar nashi don babu bra kwatkwata jikinta, runtse idanu kawai yakeyi jikinshi na vibrating saboda kusanci yayi yawa sosai, janyo duvet din yayi ya rufa masu gaba dayansu tundaga sama har kasa har lokacin tana cikin jikinshi tayi lamo.
Ahankali zafin jikin nata ke transferring zuwa jikinshi don shi temperation dinshi is normal, shida idanunshi suke a bude kuma yana cikin hayyacinshi shi kadai yasan irin connection din da zuciyoyinsu suka shiga, don heart beat dinsu kusan a tare suke bugawa, at the point ya tabbatar zuciyarshi is beating for her don kwata kwata ba haka zuciyarshi ke bugawa ba,
Bakinshi ya maotso saitin kunnenta ya soma karanto mata addu’oin samun sauki harta daina rawar darin da takeyi nunfashinta na sauka ahankali akan kirjinshi da gashi ke kwance akai.

Har aka kira sallar asuba bai runtsa ba ko kadan yana maqale da ita, sallar ma bai samu yayi ba don sai a lokacin barci ya fusgeshi saboda wani matsanancin ciwon kai daya fara kawo mashi ziyara.

Amra dai bata san wainar da yake toyawa ba saidai daren ranar taji wani irin sanyi a zuciyarta, daman duk dare saitayi wannan zazzabin wanda ayanxu ya zaman mata jiki don duk dare saitayi.

Basu suka tash ba sai wajen karfe goma na safiya, amra ce ta fara bude idanunta saboda wata irin yunwa data nuqurqusota, saurin bude idanunta tayi ganin duhu duhu yasa tadan razana don bata ma lura da ajikinshi take bay a lullubesu da duvet, mutsu mutsun da ta soma yi ne ya farkar dashi daga barcin, bude kyawawan idanunshi yayi ya sauke akanta, sai alokacin itama ta kalli fuskansa da kyau, janyota yayi sosai a jikinshi ya lumshe idanunshi da suka danyi jaa yace ‘’shiii go back to sleep’’
Dauke idanunta tayi akanshi don yanda yayi mata maganar yasa ta soma jin wani abu chan kasan ta saboda whispering tone yayi using, dan turo bakinta tayi kafin ta soma Magana anatse ‘’ ni yunwa nake ji’’
Bai bude idanun nashi ba ya sake cewa ‘’baki isa ba fah, yanda kika hanani barci jiya sai kin koma’’
Ashagwabe ta sake cewa ‘’wallahil azeem yunwa nakeji, cikina yana ciwo’’
Banza yayi da ita, idanunshi a rufe to his surprise sai jin kukanta yayi kamar wata baby ashgwabe tana kuka tana gunguni tana Magana ‘’ni wallah yunwa nake ji’’,ta fada tana harba kafarta har wani zungurinshi takeyi da kafafun nata wanda ya sashi runtse idanunshi ya danyi yar tsuka ya bude idanun ya saukesu akanta ‘’why are you so stubborn ne? ke ba’a isa a fada maki abu kiji ba’’
‘’toh nace maka inajin yunwa kaqi barina na tafi’’ ta sae fada tana kauda kanta daga gareshi.
Bai saketa ba haka zalika bai sake ce mata qala ba harta karaci kukan nata ta gaji ta rabu dashi, don kukan ma galabaitar da ita yakeyi sosai.
Saida suka dauki kusan minti atalatin a haka, har lokacin bai saketa daman dalilin qin sakinta nata da yayi was erection din data tado mashi wanda bayason ta ganshi a haka ta samu kofar sake rainashi shiyasa ya ki sakinta saida ya bari komai ya dan lafa mashi.

Sauke duvet din ya farayi kafin ya sassauta rikon da yayi mata ya sauke kafafunshi kasa ya wuce bathroom anatse ba tare da ya waigo inda take zaune ba don har lokacin engine dinshi na nan a tsaye bai sauka ba, ya shiga bathroom ya soma zame kayanshi ya fara wanka.

Tana ganin ya shige bathroom ta mike zumbur, sai alokacin ta lura da babu komi a jikinta said an pants dinta, wani irin takaici ta danji a ranta don yanzu kiriri ta gane buqatarta yake sosai, wanda tayi alqawarin bazata taba bari ya kusanceta ba sai ya karbeta a matsayin mace kamar kowacce mace a wajen mijinta.
Yar tsuka tayi ta zura rigar barcinta, bata ma staya saka hula ba ta fuce daga dakin aranta tana rokon allah yasa babu kowa a parlor, koda ta futo daga dakinshi ta karasa wajen kofar fita daga parlor nashi saida ta dan tsaya ta bude kofar ahankali ta zuro kanta, babu kowa a parlor kuma bataji wani hayaniya ba ko karar spoons don haka tayi maza ta bude kofar ta fuce fit tana dan sassarfa kamar munafuka.
Batayi landing a ko’ina ba sai dakinta tana shiga ta sauke wata ajiyar zuciya tana haki, saida ta dan dawo daiidai kafun ta wuce cikin daki ta soma rage kayan jikinta ta wuce bathroom tayi wankanta.

Tana gama wanka ta fito daga bathroom tana tsane jikinta da hnd towel data ruko a hannunta, agurguje ta soma shiryawa ta saka wani doguwar riga wanda ta dan kamata kadan, tana gama shiryawa ta hau kan sallaya ta tada sallah, tana idarwa ta mike tsaye tana kokarin cire hijab din jikinta saiga sallamar ammah, cikin sauri ta sauke hijab din kasa ta wuce wajen dresser ta tsaya tana murmushin yaqe don bazata so ta ganta tana sallah yanxu ba don duk wand aya ga haka sai ya kawo wani abun, ammah dai ta kamata lokacin da ta bar wajen sallayar haka zalika taga fitowarta daga dakin nashi don tana tsaye tana shirin futowa daga kitchen ta hangota.
Fuskan ta dauke da murmushi ta tako cikin dakin tace ‘’daughter yau kin Makara sosai’’
Adaburce amra ta saukar da kanta kasa tana wasa da yatsunta tace ‘’ina kwana ammah?’’
‘’lafiya kalua daughter ya kwanan ki da na baby?,’’ ammah ta sake tambayarta
‘’alhamdullillah’’ ta amsata anatse muryanta baya futowa ma sosai.
‘’zo ga breakfast na kawo maki, na sanki da son dumame’’ ammah ta fada tana karasowa baking ado ta ajiye mata akan carpet ‘’bismaillah, zoki zauna kici dear’’
Cikin jin dadi amra ta karaso inda ammah ke tsaye kanta har lokacin a kasa fuskanta fayau said an murmushi da ya wanzu akan fuskanta ‘’thank you ammah, daman dashi na tashi wallahi’’
Murmushi kawai ammah tayi mata kafin ta juya hanyar futa tace ‘’idan kin gama ki sauko kasa, yaudai kid an zagaya estate din, ga salim nan saiya rakaki’’
‘’tohm ammah’’ amra ta bata amsa.

Ammah na fucewa ta zauna ta nadi tuwon nan sosai, saida taci ta koshi harda sude hannu kafin ta wuce bathroom ta wanke hannunta, tana wanke hannun ta fito ta dauki plate din ta fuce daga dakin.
Kasa ta fara saukowa babu kowa a kasan don haka ta wuce kitchen kai tsaye ta ajiye plates din, gaban fridge ta tako ta dauka bottle of ice water kafin ta fuce daga kitchen din.
Tunda ta gifta ta wuce kitchen ya dago ya kaleta harta futo daga kitchen din batama san yana wajenba, itako amra bata lura dashi ba kwata kwata kanta a kasa saida tazo daidai wuce hanyar dining din ta jiyo karar spoon, duk a tunaninta ma ammah ne a wajen don haka ta dan dago da idanunta, karaf idanun nata suka sauka akan nashi, hannunshi rike da toasted bread yana kokarin kaiwa baki, samun kanta tayi da galla mashi harara tayi wani farr da idanu tare da turo mashi baki kafin ta kauda kanta gefe tana kokarin amsa kiran da ammah dake zaune a sitting room takeyi mata ‘’daughter daughter, kin sauko ne?’’
‘’eh na sauko ammah, plate na ajiye ne a kitchen’’ tana kaiwa nan ta sake mashi kallo daya ta dauke kanta ta cigaba da catwalk tafiyanta kamar wata tarwada,mazaunanta yabi da kallo har saida ta gifta ma kallonshi kafin ya sauke wata nauyayyiyar ajiyar zuciya ‘’ya allah,’’ ya furta ahankali, tunani ya soma yi aranshi har lokacin bread din na hannunshi bai kai baki ba, ‘’yarinyar nan na neman haukatani’’ ya fada aranshi kafin ya danyi wani murmushin da shi kadai yasan ma’anar shi ‘’zanyi maganinki ne’’
Tura bread din yayi abakinshi, da farko kwata kwata bayajin cin komai saidai yanxu daya ganta da yanda tayi wannan abun da tayi mashi da fuskanta saiya tsinci kanshi da jin dadin cin abunci,.

Amra kuwa wani irin haushinsa takeji yanda yake kokarin maidata kamar wata toy dinshi, don sai ayanxu ta lura da take takenshi na neman coffee da daddare, saboda yasan ammah zata ce takai mashi, tun kafin ta karaso parlor ta soma Magana a zuciyarta ‘’ay kuwa bazan kara kai maka ba wallahi, daman na lura da take taken ka’’
Kaarsowa tayi parlor har lokacin tana tunani aranta,muryar ammah ne ta katseta ‘’daughter kayannan baya damunki?’’
Dan dagowa tayi kafin ta maida idanunta kan kayan ‘’ah ah ammah, baya damuna’’
‘’toh shikenan, ki dauko mayafi salim ya rakaki ku zagaya’’ ammah ta fada tana maida kallonta ga tv
‘’tohm ‘’ tana kaiwa nan itama ta wuce sama anatse, tana shiga daki ta dauka dankwalin doguwar rigar ta tsaya gaban mirror ta daura dankwali, ba karamin kyau daurin yayi mata ba dukda bata iya ba, tana gama daurawa ta dauka kohl ta sanya a idanunta da suka dan fada kadan, tana gamawa ta dan jaa baya ta karema kanta kallo, dan bumb dinta ya futo sosai don sai a lokacin ta lura dashi saboda yanayi rigar jikin nata daya fiddashi dan kiff, shafa cikin tayi tana murmushi, ‘’yanxu da baby anan wajen’’ ta fada tana shafa cikin nata tana murmushi, ta dauka kusan minti biyu a tsaye tana shafen cikin nata kafin ta tuna da wani abu, take yanayinta ya sauya tana tausayin kanta, duk sanda ta tuna yanda ya Muhammad ke treating dinta tana jin rashin dadi aranta, ta rasa dalilin dayasa hes always cold to her, kowani aure tasan koda babu soyayya akwai mutuntawa da kulawa da juna saidai ita batayi sa’a ba, don ko fara’arshi baifi sau biyu ta taba gani ba, baya sake mata ko kadan, doguwar Magana ma bata shiga tsakaninsu saidai fada, har lokacin ta kasa gane wani irin mutunne shi, da farko bayan rashin lafiyar ammah har tana cewa ya chanza ashe ashe bai chanza, koda yake what did she expect? Baka taba chanza mutun daga yanda yake dlilin wannan yasa ta kasa tantance a wani matsayi ta sakashi a zuciyarta, bata jin zai taba sonta a duniya don haka bata daurama kanta bama saida ta kawo zancen soyayya aranta ta tuna da Haifa,ada chant un tana tunaninta sometimes harda kuka idan tayi missing dinta saidai yanxu komai ya chanza, but har lokacin tana ranta.
Nunfaswa tayi ta janyo mayafin ta ta nada shi kan kafadarta ta fito daga dakin har lokacin bottle of ice din data dauko yana hannunta, natse take tafiya harta sauko kasa, dan dagowa tayi daga nesa ta hangoshi zaune kusa da ammah ya daura kafa daya kan daya, wayarshi maqale a kunneshi yana responding calls, ‘’har kin sauko?’’ ammah ta tambayeta tana kallonta
‘’eh,’’ ta amsa ta kai tsaye kanta a kasa
‘’toh tashi kuje salim, ku zagaya ko’ina ki danyi exercise kafin ku dawo’’ ammah ta fada tana kallon salim dake zaune yana buga ball
Mikewa salim yayi ya zagayo inda take ‘’ammah sai mun dawo’’ amra ta fada tana bin hanyar futa daga cikin parlor hannunta rike dana salim suna tafiya ahankali.
‘’toh daughter saikun dawo’’ ammah ta fada tana maida idanunta kan tv.
Saida y agama wayar ya dan kalli ammah ta gefen idanu, kamar bazaice komai ba chan kuma ya hade rai yace ‘’ina zasuje da safen nan’’
Yanda yayi maganar yana basarwa kamar bashi ba,ammah bata kalleshi ba ta bashi amsa kai tsaye ‘’zasuje strolling’’
Dan tabe baki yayi kmar bai damu ba, yna son mikewa saidai kuma yana ganin kamar amma zatayi tunanin wani abun don haka ya soma latse latsen wayarshi.
Tunda ta fuce yake kallon time din wayarshi don ya dauka suna fita zasu dawo saidai yaga akasin haka don kusan 30mins basu dawo ba, kasa sukuni yayi daga zaunen da yake dukda bazaka taba tantance hakan akan fuskanshi ba sai tsaki daya dunga jerowa har lokacin idanunshi nakan wayar, ganin tsukar tashi taki karewa yasa ammah juyowa ta kalleshi ‘’is everything okay son?’’ dan dagowa yayi ya kalli ammahn kafin ya sauke kanshi ‘’wani aiki nasaka ayi shine akayi min shirme’’
Ammah dai bat ace mashi qala ba don ta lura da yanda ya yanayin nashi bayan futarsu amra, babu abunda tke sai murmushi aranta ta so Magana ‘’zama ka saukar da wannan ego din naka ne’’

Zumbur ya mike tsaye ya wuce bedroom dinshi, cikin yan mintuna qalilan sai gashi da key a hannunshi, don gaba daya hes anxious akan futan nata, gani yake kamar wani abu zai sameta ko kuma za a kalleta wanda hakan ke tayar mashi da hankali sosai, ganin ya nufi hanyar futa yasa ammah cewa ‘’futa zakayi? I thought kace yau wuni zakayi a gida’’
‘’akwai wani abu da zanje na karba ne’’ ya amsata
‘’okay adawo lafiya’’ ammah ta fada tana dauke idanunta daga gareshi tana dan murmusawa irin nasu na manya.

Yana futa ya wuce wajen zabgegeiyar benz dinshi ya budeta ya shige ciki, cikin hanzari ya kunna motar yayi reversing, wani irin mahaukacin horn yayi don gab daya securities din suna cikin cctv room sai karar horn dinshi sukeji.
Da sauri daya daga cikin securitis din ya futo ya bude mashi gate din, a harzuke ya karaso da motar inda securities din yake ya zuge glass din motar ya soma Magana cikin fada ‘’what the hell is going on with your head? Kana son loosing job dinka ne?
Da sauri secuty yace ‘’no sir sorry sir’’
‘’so you better do your job properly, this is your last warning’’ ya karashe yana fuzgar motar aguje kamar zai tashi sama, bin kan titin estate din ya farayi don street kusan uku ne a cikin estate din, haka yabi first street baiga alamunsu ba, gaba daya ranshi a dagule yake shi kanshi ayanxu kasa controlling kanshi yakeyi akanta, haka ya dunga bin street din estate dinnan yana zagayesu yana dawowa tass bai samesu ba, saida yazo dab da last street ya hangosu daga chan nesa, rage gudun motar tashi yayi ya soma tafiya ahankali, nan ya soma hangosu da kyau, tana daga zaune kan wani dakali wajen kofar gate din wani apartment salim na daga gefenta shima a tsaye yana wasa da wani farin cute kare, itama idanunta nakan Karen tana kokarin shafa kanshi, saurin taka burki yayi kiii lokacin da wani mutumi ya fito daga cikin apartment din yana masu Magana, dan jim yayi yana kallonsu zuciyarshi na boiling sosai, abunda ya kara harzuka shi shine ganin tana murmushi tana shafa kan Karen wanda mutumin ya janyo ring din da ake kama Karen dashi da alamu nashi ne, amar dai idanunshi sunyi jaa sosai, ranshi yayi mugun baci sosai har baisan lokacin daya karaso inda suke da mot aba ya zuge glass din motar fuskanshi babu annuri yace ‘’get in’’
Tunda ya tsayar da motarshi amra ta dago ta kalli motar,baka hango na ciki don saida ya zuge glass din ta ganshi, gabanta ne yadan fadi haka kawai ba tare da sanin dalilin ba, ganin yanda fuskanshi ta hade sosai yasa ta danji wani iri, ‘’do I have to repeat my self’’
Mikewa ta soma yi ahankali tana kokarin mikewa, kafanta da ya dan sake mata ya jaaa jinni ne yasa ta danyi baya ta danyi kara ‘’washh’’ da sauri mutumin ya mika hannu zai taimaka mata karta fadi kasa, aamar da yaga haka yayi saurin buga mashi tsawa ‘’don’t you dare, don’t you dare touch my wife!!!!! Are you insane!!!’’
Yanda yake fada a cikin motar da yanda gaba daya a susuce yasa gaba dayansu suka sha jinin jikinsu harma da mutumin, kallonshi mutumin yayi in a calming tone yace ‘’sorry yallabai, naga zata fadi ne shine!!!’’
‘’shut the fuck up ka wuce cikin apartment dinka ko na koreka daga..’’
Kallonshi mutumin ya dunga yi tun lokacin daya soma Magana, sai a lokacin ya lura da koma waye, ‘’the owner of the estate,’’ ya fada aranshi, cikin sauri ya akste amar daga abunda yake shirin fada yace ‘’dan allah kayi hakuri sir, tsautsayi ne’’ yana kaiwa nan ya wuce cikin apartment dinshi da dan Karen sa a hannu.
Amra dai komawa tayi baya ta zauna saboda zugin kafarta, idanunta sunyi jaa sosai, ‘’keee’’ amar ya sake fada yana kallonta, bata dagoba don at this point dayace kee dinnan ya hasalata sosai ‘’idan kika bari na sake repeating kaina saina…’’
‘’saikayi me?’’ tayi saurin katseshi ranta a bace, itama idanunta yayi jaa sosai, mai ciki da jaraba, lokaci guda idanunta ya rufe ta soma Magana ‘’nace me zakayi min? dukana zakayi?, ehhh?’ da fada da dan karfi daya salim matsowa kusa da ita yana jan gyalenta alamun tayi shuru, saurin ture hannunshi tayi ta hankadashi gefe idanunta yayi jaa sosai bata ji bata gani ‘’matsamin a waje kai kuma,’’
Tana fadin haka ta maido da idanunta kana amar ‘’ina ruwanka dani yaya? Naga dai baka damu da alamarina ba? Baisa yanxu kake shiga cikin rayuwata?, ‘’
Ranshi ne yayi mugun sosuwa don haka ya mata wani irin kallo mai wuyar fassara, cije lower lips dinshi yayi ya fusgi motarshi yabar wajen yana jin haushin kansa da yanda ya sauke kanshi har tana iya fada mashi Magana, gaba daya maganganunta basu bashi haushi ba sai Kalmar dukana zakayi datace, abun ya bata mashi rai sosai, me take nufi Kenan? Hes not that ruthless, bazai taba koda bugun hannunta ba saboda tana da wani matsayi babba a zciyarshi.

Yana barin wajen ta sauke wata ijiyar zuciya don batayi tunanin zasu wanye da sauqi haka ba don duk a tunaninta da sanin da tayi mashi da zafin rai bazaiyi shuru yayi walking out haka ba, salima e daya rakube gefe ya tako inda take ya rike hannunta ya taiamaka mata ta mike suka bi hanyar dazai maidasu gida.
Cikikin yan mintuna kalilan suka karaso gida, babu abunda take sai haki har suka karso cikin gida, ammah suka tadda a zaune yanda suka barta ‘’sannu daughter kinyi kokari’’
Murmushi kawai amra tayi ta samu waje ta zauna ta mikar da kafarta ‘’washh ammah na gaji anya zan iya kuwa’’
‘’zaki iya mana daughter, sannu haka zaki dage harki saba’ ammah ta fada tana kallonta
‘’dauko min ruwa mai sanyi salim’’ amra ta fada tana kallonshi
Mikewa yayi tsaye ya wuce kitchen kallonta ammah tayi tace ‘’ku hadu da son akan hanya kuwa yanxu shima ya futa’’
Hade rai amra tayi tadan tabe baki kafin tace ‘’eh munga fucewarshi lokacin muna dawowa’’…..
[7/11, 11:17 PM] +218 92-2035171: Update
Unedited page
Hade rai amra tayi tadan tabe baki kafin tace ‘’eh munga fucewarshi lokacin muna dawowa’’
Shuru ne ya biyo baya bayan dawowar salim da ruwan data buqata, tunda tayi resting bayanta ta soma jin barci barci sama sama, ammah na dake duban ta jefi jefi tana ganin yanayinta tace ‘’dear kije ki kwanta kafin anjima da yamma saiku sake futa ko?’’
Kamar daman jira take ta mike tsaye tana dan yin nishi sama sama ‘’toh ammah,’’
Tana kaiwa nan ta wuce hanyar stairs zuwa dakinta, datayi dan taku daya biyu saita huta kafin ta cigaba, ammah na kallontta daga zaune, fadin irin farin cikin da take ji idan ta kalli amra dake dauke da cikin Muhammad mara misaltuwa ne, shes so happy, kusan kullum sai tayi sadaka, duk dare kuwa bata barcin daya wuce awa biyu, haka zata tashi ta kafa goshinta akan sallaya tana godiya ga Allah daya basu wannan kyauta ta musamman, she’s just waiting for the perfect time ta fada ma Muhammad, dalilin dayasa ta boye mashi kuwa shine, yanda ta lura yana qaunar amra sosai amma yaqi futowa fili ya nuna yana son ta, bayan wannan tafison sai ya nuna yana buqatar matarshi da kanshi kuma yayi accepting dinta da kanshi kafin ta fada mashi. Ayanxu ta zuba masu idanu tana karantarsu sosai, daya daga cikin abunda ta lura dashi shine, yanda yake pushing amra don duk hidimar datakeyi mashi akan idanunta ne shi kuma yana basarwa saboda ego dinshi daya kasa barinshi ya saukar da kanshi kasa, da farko taso ta barsu a yanda suke ko zasu dawo dan kansu saidai kuma amaimakon komai ya falling into places sai akasin haka, don yanda yake pushing din amra yasa take baya baya dashi, don da gayya ammah take aikata dakinshi don ta lura ta daina kwana anan dinma, bata takura mat aba haka ta kyaleta tana kwana inda takeso saboda yanayin ta.
Nunfasawa ammah tayi tana tunanin, harga allah tana son tagansu kamar kowanne mata da miji, saidai hakan kamar bazai samu ba saboda kafiya irin ta amar, tunanin yanda zatayi dasu ta fara kafin takai kan decision dinta.
Tana nan zaune salim na gefenta yana barcin daya saba a doguwar kujera akayi sallama, kallon inda yake shugowa ammah tayi fuskanta dauke da fara’a da bata barin fuskanta, ‘’malam labara maraba lale’’
Har inda take zaune ya karaso ya zauna a kasa ya fara gaisheta ‘’nace ka daina zama a asa malam labaran, ga kujera nan manene amfaninta kenan’’
Cikin girmama way ace ‘’hajiya nan ma yayi, ina wuni ya iyali?’’
‘’lafiya kalua alhamdullahi ya aykin gona?,ya kuma jiki’’
‘’da sauqi hajiya alhamdullahi, ‘’ ya bata amsa
‘’toh madallah allah ya taimaka’’ amma ta amsa shi tana kokarin kallon tv.
Hannunshi ya zaro cikin aljihun shi yace ‘’hajiya ga wannan, kudin wannan shekarar ne, shine nace bari na akawo’’
Kudin ya ajiye mata da paper a gefe ‘’wannan list din komai ne na rubuta a ciki, murmusawa ammah tayi ta kalli kudin daya nade a leda kafin ta maida idanunta kanshi, ‘’masha allah, ka rike a hannunka, duk wani abunda za a buqata a gonar saika saya dashi sai kuma amfaninka kaima’’
Kanshi a kasa yace ‘’hajiya akwai duk wani abunda za a buqata, wannan…’’
‘’Toh ka rike kaja jari’’ ammah ta kkasteshi, wasu ahwaye ne suka fara zarya akan fuskanshi, kafin ya dan dago ya soma jero mata adduo sosai.
‘’babu komai malam labaran ka daina min godiya? Yauwa daman inata so na tambayeka, ya maganra memories dinka kuwa, akwai improvement?’’ nunfasawa ya danyi yana murmushi yace ‘’alhamdullahi, gaskia akwai, saboda yanxu idan na kalli wasu abubuwan wani shafi daga cikin rayuwata yana zuwanmin’’
‘’toh alhamdullah allah ya kawo sauqi cikin lamarin’’ ammah ta fada tana murmusawa
‘’ameen hajiya, bari na wuce,’’ ya fada yana mikewa, ‘’toh madallah malm labaran nagode sosai.’’ Dan waigawa yayi ya kallli inda salim ke kwance ya juyamasu baya don baya fuskanta inda suke zaune, murmushi kawai malam labaran yayi ya fuce daga gidan yana jin yanda hajiyar take kara qima da daraja a idanunshi, ‘’oh ashe waennan ne yaran da ta rikesu, allah sarki samun mutane irin hajiya sai an tona, baka sansu ba basu sanka ba ka rike su amana kamar naka allahu akbar’’ malam labaran ya fada yana tafiya shi kadai har yazo bakin wajen mai gadi, don shima maganar yara da hajiya take rikewa daga wajen baba mai gadi yaji zancen.
Sallama yayi ma baba mai gadi kafun ya fuce daga gidan.

Bangaren amra kuwa tana shiga daki ta soma zame kayan jikinta ta wuce bathroom don jikinta har wani yami yami yake mata saboda dan zufar datayi, a gaggauce ta watsa ruwa ta fito daure da towel tayi kwanciyarta nan take barci ya debeta.

Bangaren amar shima tun bayan ya fusgi motarshi yabar estate din ranshi a bace bai tsaya ba, haka ya dunga zagaye da motar yama rasa ina zaije, ranshi yayi mugun sosuwa da abunda amra tayi mashi, bait aba tunanin zi sauke kanshi to this level ba har ta samu damar fada mashi Magana son ranta and abunda yafi bata mashi rai shine yanda ya kasa ce mata komai, ‘’why why’’ ya fada da karfi yana bugun steering motar shi, gefen titi ya gangara yayi parking don idan rasnhi ya baci baya careless driving, yana parking motar yayi shuru yana dafe kanshi dake sara mashi sosai, shi maganganun ma data fada mashi bai dameshi ba kamar ganinta da yayi zaune wani asararre yana mata Magana ita kuma tana murmushi, abun ya staya mashi arai sosai yanda mutumin ya tsaya yana kallonta har yana kokari taba jikinta, ‘’fuckkk’’ ya fada da karfi yan sake bugun sterring din kamarzai ballah ranshi amugun bace yake ‘’why would she smile’’
Ya fada aranshi, meysa zatayi ma wani murmushi, murmushinta mai tsada ne wanda baya son kowa ya gani bayanshi ya fada aranshi, wata zuciyarshi ce ta tambayeshi ‘’why? Why would you care idan tayi ma wani murmushi?meysa zaka damu’’
Dan jim yayi ranshi a abce kafin ya furta ‘’cause shes my wife, as long as shes my wife no one will ever see that smile’’
Wata zuciyar ce ta sake tambayarshi, ‘’but kace baka buqatarta why now? Why are you acting like that ko dai kana sonta ne? are you ready to accept her?’’
Dafe kanshi yayi ya furzar da wani nunfashi mai zafi kafin yace ‘’no no nooo, bazai taba yuwu hakan ne ba kawai obsession ne da tausayi that’s all, nothing else’’
Wata zuciyarce ta sake tambayarshi ‘’then why would you care, why are you jealous?’’
Haka nan zuciyarshi ta dunga mashi wasi wasi, yama rasa taka maimain, ainihin abunda yake damunshi, he cant lie baya wuni day aba tareda ta fado ranshi ba every seconds, gashi lokaci guda allah ya saka mashi damuwa akanta, don ayanxu sai yayi tunanin sau nawa baima san yana yi ba, hes craving for her, he wants her badly, he cares for her saidai wani bangare na zuciyarshi na ego dinshi bazai barshi ya sauke kanshi ba, infact why would he do that? Haka yake yawan tambayar kanshi daga nan kuma komai saiya sauya, haka zai fara denying feelings din da yake mata,thinking about this kadai yana damunshi sosai, ya dade a cikin motar yana saqa da warwara, sai wajen yamma yabar wajen ya juya akalar motarshi zuwa gida.

Karfe biyar daidai ya shugo gidan bayan ya tsaya a masjid yayi sallan asr, lokacin daya shugo gidan babu kowa don motar ammah bata garage don haka ya gane cewa bata gidan, yana nan tsaye a parlor ya zaro waya shi ya soma dialing number ta, ammah na picking tun kafin ya soma Magana ta katse shi don tasan nagging zai fara ‘’sorry son ka dawo bana nan ko? Naje groceries shopping naga abubuwan fridge sunyi kasa’’
Sauke ajiyar zuciya yayi har tana jin sautin sa ‘’ammah na, maysa baki fada min dana futa ay dana biya na sayo’’
‘’sorry son,nag aka futa ne cikin gaggawa, shiyasa banyi maka maganar ba’’
Saida takai aya ya cigaba ‘’ammah please..bana son kina yawan futa ke kadai, ga aman ne, idan ma bana nan he can go and get it’’
‘’son, calm down, babu abunda zai faru dani cikin ikon allah, besides aman baya nan, zaije daukan salima daga school yau zasu gama exam very late, bazan dade b azan dawo nan kusa ne fah’’
Ahankali ya sauke ajiyar zuciya for the second time yace ‘’okay tohm, allah ya kiyaye’’
‘’ameen yauwa ka shiga ka duba min daughter ko zata buqaci wani abu, na barta tana barci’’
Shuru ya danyi kamar bazaice komaiba har saida tace ‘’hello kana ji?’’
‘’yess ammah’’ yana kaiwa nan ya kasha wayar

Part dinsa ya wuce direct, yana shiga parlor ya zauna a kan couch dinshi ya danyi resting kanshi tare da lumshe idanunshi, yanayin fuskanshi bazaka taba tantance yanayin da yake ciki ba kwata kwata, ya dade a zaune kafin ya mike ya wuce bedroom dinshi.

After like 30mins sai gashi ya futo sanye da farar riga mai gajeran hannu ta kamashi sai sai gajeran wando daya kai har wajen gwiwarshi, hannunshi rike da wayarshi while dayan hannun ya saka shi cikin aljihun wandon nashi, kafanshi sanye yake da wani sandals baki wanda ya fidda kyawawan yatsun kafafunshi dogaye, fuskanshi sai sheki yakeyi, he look so damn handsome, kamar ka sace shi ka gudu sai kamshi jikinsa ke fiddawa duk inda ya gifta, cikin kamewa yake tafiya harya bi hanyar stairs, walking majestically kamar basarake, fuskanshi a hade kamar koda yaushe, yana hawa sama hanyar dakinta ya wuce direct kai tsaye, yana zuwa daidai kofar nata ya sanya hannunshi kan handle din kofar ya bude,
Yana budewa ta juyo arazane don harta zame towel dinta kasa tana shirin daukan doguwar rigar da zata saka, cikin saurin ta dago idanunta ta sauke akanshi, shima ita yake kallo tundaga kanta dake digar ruwa zuwa kafadarta dake sheki da sauran ruwa a jiki zuwa santatala cinyoyinta data saka wani blue lace pants, juya mashi baya tayi tana kare kirjinta ranta lokaci guda y abaci da wannan behavoiur nashi na shigowa dakin mutane babu sallama babu wani excuse kawai ya bude kofa, abunda yafi kular da ita shine yanda ya kafeta da idanu, dukda ta juya mashi ba she can feel yanda yake mata kallon kurulla, gashi babu komai a jikinta banda pant dinta, ita fatanta ma allah aysa baiyi noticing dan bumb dint aba daya fito sosai, rai abace ta jawo rigar tata ta zura abaibai kafin ta juyo ta fuskance shi, har lokacin ita yake kallo haka zalika bai rufe kofar dakin ba don yana tsaye a bakin kofar ya rike handle din kofar, ranshi a hade fuskanshi tam, dukda ya shiga wani yanayi daban ganin ta haka but bazaka taba tantance hakan ba saboda yanda fuskanshi keda wuyar fassara, ‘’dan allah ka dunga yin knocking in zaka shugo’’
‘’in naki fah?’’ ya fada yana takowa inda yake bayan yayi banging kofar daya sa harta dan tsorata sosai.
Takowa a soma yi ahankali har inda take tsaye dan nesa da ita har lokacin hannunshi na cikin aljihun shi, ‘’acikin gidana saina nema excuse kafun na shiga inda nake so? Uhmm’’
Ranta e ya dan sosu da maganarshi don haka ta dago rai abace ta kalleshi ‘’koda kuwa a gidan naka ne, bai kamata ka shugo min haka nan ba ina saka kaya yanxu idanda tsirara nake fah?’’
Kallonta yayi daga sama har kasa kafin yadan sauke wani lausassan murmushi kafin ya hade fuskan nashi, ‘’bakida right din fada min abunda ya kamata nayi, idan na ganki naked haramun ne?, niba mijinki bane?’’
Wani irin kallo tayi mashi na kama raina min hankali kafun ta dan murmusa ‘’auu sai yanxu kasan ni matarka ce?, I tot kace baka buqata na a rayuwar why yanxu kuma,?’
Rai a bace ya sake kallonta, ta kaishi bango sosai ita kanta dataga reaction dinshi bayan ta fada mashi hakn saida ta dan tsorata, ‘’anya kinje islamiyya kuwa? Let me remind you, nike da iko akanki aduk lokacin dana so, idan ina buqatarki dolenki ki mika kanki, haka zalika idan bana buqatarki baki isa kija da hakan ba,’’
At this point jii tayi kamar ya chaka mata mashi a wuya, ranta ya gama baci sosai, ‘’niko naje islamiyya kuma ni nasan darajar mace wajen mijinta, ya muhammd bari kaji, nifa ba toy dinka bace ba da zaka dunga yi min abunda kaga dama koka fadamin abunda kaga dama, ayau idan harka buqaci rabuwa dani bazan hanaka ba but baka da right din forcing dina idan nace banayi, so ka daina cewa sai duk yanda kaga dama dani, waima tukunna inason ka fada min wani abu, what exactly do you want from me? Kace baka buqata na kace you don’t accept me as a wife, what else do you want? Jikina kakeso? Indai shi kakeso yaya bazaka samu ba, saboda n agama kawo kaina inda kake, fom the moment kayi pushing dina to the wall na fita daga sabgoginka saboda ka nuna min baka buqatata kuma bazaka taba buqatata ba cikin rayuwar ’’
Rai abace ya damko hannunta ya juyashi bayanta ya bankarota gaba, ‘’washh Allah ka sakeni’’
‘yanda yake huci yana turata baya idanunshi sun rufe sosai ya soma maganganu, ‘’idan jikin naki nake so so what are you not my wife,har yau bakisan who youre dealing with ba, baki jin kunyan fada min abunda kikaga dama, who d hell do you think you huh? Is it because kinga ammah ta tsaya mashi shiyasa you feel like saying duk abunda kikaga dama huh’’
‘’yaya ka sakeni zaka jimin ciwo,’’
‘’no bazan sakeki ba saina nuna maki inada iko dake, and I can toy with you to my satisfaction innaga dama, bakece zaki fadi yanda zanyi dake ba, you’ll belong to me, only me idan naga dama,’’
Hannunta daya da bai rike ba ta saka ta rike damtsen hannunshi daya rike dayan hannunta, idanunta na neman kawo ruwa ‘’yaya karkayi forcing dina, wallahi idan kayi haka youll regret it nan gaba, don wallahi bazan ya..’’
Saurin toshe bakinta tayi jin ya turata kan gadon, gaba daya baya ji baya gani haka ya sanya hannu ya fisge rikarta ya keta rigar daga sama har kasa, kafin ya afka mata, babu irin struggling din da batayi ba akan ya saketa yaqi, saida yayi mata yaga yaga, kafin ya miqe soma sauke wandonshi daidai gwiwarshi, komawa yayi kanta, a lokacin duk ta gama galabaita, ga kuka ga gajiya daya soma tara mata, shes so weak at that point, don ko tsaya bata iya dagawa sai hawaye har lokacin bakinta bai rufe ba ‘’ka bari yaya,’’
‘’bazan bari ba, baki isa ke fada min abunda zanyi ba, saina koyama maki hankali na nuna maki nine namiji anan’’
Yana kaiwa nan ya farke dan pants dinta ya dan rankwfo kadan baya ya sauke inner shorts dinshi, manhood dinshi tsaye tana haninya kamar maciji, tana gani ta runtse idanunta ta sallama mashi don tasan bazai fasa ba yanda yakai maquran nan, cikin ta ne ya soma murda mata lokaci guda gadan gadan, ‘’yaa ya ka bari dan allah’’
Ta fada ahanakli bakinta na karkarwa, sakin boobs dinta da yake ma wani mugun matsa yayi ya dan dagata ya soma balle buttons din rigarshi, bai gama ballewa ba idanunshi ya sauka akan dan small bumbs dinta,tabbas ya dan fito kadan don yanda ya karanci jikinta aranshi zai iya zanata kuma yasanta da flat tummy sosai don shike fidda waist line dinta, bai komai aranshi ba don haka ya cigaba da abunda ya faro yana shafata daga samanta zuwa cibiyanta, dan jim yayi don alokacin ma saida ya danji mararta ta danyi tauri ta kasa kasa, gaba daya baya hayyacinshi don haka bai kawo komai bay a fara kokarin shigarta, manhood dinshi ya kama kafin ya kwanto jikinta ba tareda ya danneta bay akai bakinshi saitin kunnenta ya soma karanto addauar saduwa da iyali ahankali, yana gamawa ya daidaici hanyar shiga, ahankali ya soma kai manhood dinshi wajen, bamm yaji babu wata kofa don fatar a rufe take, kanshi ne ya dauka chargy sosai don koda yakai manhood dinshi wajen shes so wet, haka ya fara kokarin forcing kanshi ciki, tana ihu tana rokonshi baya jinta, saida ya sake komawa for the second time nan ma yaji shuru babu hanya, hankalinshi ne ya tashi don tsukewar data yi har tafi lokacin daya kusanceta, gashi yakai to the point that bazai iya hakura ba, kokarin daidaita natsuwar yayi yana kokarin kaiwa wajen ‘’wallahi azeem zaka kasheni, idan hark a sake kokarin shiga zaka kashemu, bakada imani ne?,’’
Dagowa yayi don kalamanta sun dakeshi sosai har cikin zuciyarshi, saida ya dago yaga yanda ta galabaice ga gumi daya shafe fuskanta gaba daya, kuka take sosai harda majina idanu ta a rufe, saida taji ya tsaya ta bude idanun nata, koda ya kalli cikin idanunta saida yaga yanda yayi jaa sosai kamar agwashi, ‘’menayi maka meysa ka tsaneni?da kake kokarin forcing kanka a jikina,wallahi yaya bazan taba yafe maka ba idan kayi sanadiyar abunda ke tattare dani, ban taba tsammanin zaka gwada min how merciless you are ba sai yanxu’’
Jikinshi ne yayi sanyi don sai a lokacin ya lura da abunda yaso yi, wanda bait aba tunanin zaiyi hakan ba a gareta dukda ita halas dinshi ce, bashida burin forcing kanshi a jikinta, ayanxun ma baisan mey ya hau kanshi ba,fushin da yayi yasa ya kasa controlling zuciyanshi, saurin mikewa yayi daga kanta jikia mace ya soma maida wandonhi, yana gamawa ya yi unbuttoning rigarshi, baima gama saka rigar ba ya kalleta ‘’the next time kika sake yin abunda kikayi yau bazan daga maki kafa ba,and it will be worst than this’’
Ya karashe yana juya mata baya yana runtse idanu, he can’t belive abunda ya fada mata bayan kuskuren dayaso tafkawa, wani irin haushi da takaicin kanshi yake ji,azafafe ya nufi hanyar kofar ya bude, ya fuce yana jin haushin kansa, bai ma tsaya ya lura da ammah dake shugowa da ledojin shopping a hannunta ba, gaba daya baya cikin natsuwarshi harya shige daki ammah na kokarin cewa ‘’son..mun..’’
Bata karasa ba ta dubi yanda jikinshi ke karkarwa da yanda buttons din rigarshi suke a bude ya sauko daga sama a harzike, gabanta ne ya dan fadi dukda bata kawo komai aranta ba saidai gabanta daya tsananta bugu saboda tasan shid a zuciya kamar kuturu.

Yana shigewa daki ya dafe kanshi tare da fisge rigar jikinshi, ‘’inaliahi what was I thinking ya allah’’
Wani irin zafi da haushin kanshi yakeji tunawa da yanda idanunta sukayi jaa da yanda ta soma mashi Magana a galabaice lokacin da yke kokarin forcing kanshi, runtse idanunshi yayi ya aksa gane dalilin da yasa yake treating dinta haa dukda deep down baya jin dadin hakan shima, saidai wannan banzanego din nashi bazai sashi ya zama remorseful ba, babu abunda yakeyi anan tsaye sai tsaki, ganin hakan da yakeyi bazai maidoda agogo bay aba yasa ya wuce bathroom.

Bayan shigewarshi part dinshii ammah ta bishi da idanu tana nazari kafin ta soma shigewa da abubuwan data sayo kitchen ta ajiye komai inda ya kamata na abubuwan datayi shoping dinsu kafin ta dawo parlor don daukar handbag dinta data ajiye anan parlor, su salima ne sukayi sallama ita da aman, salima ne ta fara shugowa sanye take da uniform a jikinta sai aman dake biye da ita da school bag dinta da books dinta a hannunshi tana mashi shagwaba yana bata hakuri kamar wani mijin hajiya, kallonsu ammah tayi, sun burgeta sosai yanxu ta sake tabbatar da idan aman ya auri salima zai kula da ita sosai saboda irin kaunar da yake nuna mata a fili sosai, jikinta ne ya danyi sanyi tunawa da yanda amar da amra suke zama, suda suke auren juna kwata kwata babu wani kusanci a tattare dasu ko kadan, shi miskili itama miskila, abun yana damun ammah ssoai dukda tasan amar nason amra ammah yana boyewa, bangaren amra ne ma bata tabbatar ba.
‘’ah ah yau kuma mai kayi mata haka ne take kunkuni’’
Ammah ta fada tana kallonsu, matowa salima tayi inda ammah take don sai a lokacin suka lura da ita ‘’barka da yamma amah na ya zaman gida’’
‘’alhamdullahi daughter na ya kike ya exam, an gama lafiya?
’’alhamdullah ammah, im so excited jibi grads’’
Juyowa aman yayi ya kallesu yana dan murmushi yace ‘’barka da yamma ammah’’
‘’barka dai son, ya hidima da mutuniyar tata, hala kayi mata laifi ne naga tana turo baki’’ ammah ta fada tana kallonta
‘’ammah wallahi shine wain ace zan sha icecream ya saya min wai bazai saya min ba haka kawai’’ salima ta fada tana galla mashi harara
Kallonshi ammah tayi, ‘’haba son, meysa baka saya mata ba’’
‘’ammah wallahi mura takeyi, da safe dana kaita school baki ganta ba she keeps on sneezing kamar hancinta zai fita’’ aman ya fada yana mata gwalo
‘’haba daughter yafiki gaskia anan, saboda lafiyanki, yanxu ki wuce sama kiyi wanka saiki sauko kuc abunci, gobe zamuje shopping din graduation’’
Cikin zumudi da murna salima tace ‘’yauwa ammah naa, love you so so much’’
‘’love you more my dear’’
Juyowa salima tayi ta warci Jakarta ta wuce sama abunta tana jin dadi.

Tana wucewa shima aman ya wuce dakinshi, suna tafiya ammah ta wuce sama itama don dubo amra data bari tana barci, da sallama ta bdue dakin nata, babu kowa a cikin dakin sai karar saukn ruwa, takowa ammah tyi bakin gadon ta dan tsaya tana jiran fitiwarta, idanunta ne ya sauka kan kayan amra dake a yage a kasa sai pant dinta shima da yayi gefe, maida idanunta tayi baking ado nan take idanunta ya suaka kan beddings din daya cukwikwiye kamar anyi dambe ga dan jini akan bedsheets din kadan, hankali ammah ne ya dan soma tashi, ahankali kunnuwanta ya soma jiyo mata kukan amra dake cikin toilet, matsowa tayi da sauri hanyar bathroom din t tsaya bakin kofar tayi knocking, kunnenta ta saka ajikin kofar tana jin yanada take yan surutai ‘’na tsanake yaya, youre so mean, baka da Imani, I hate you’’
Azafafe ammah ta donyi knocking kofar, ‘’daugter are you okay? Is everythingwrong,’’
Amra dake tsaye gaban shower jikinta a mace tayi zaman dirshan ta mike tsaye ahanakli tana share hawayenta ‘’e..eh.. im fine ammah, wanka zanyi yanxu zan futo’’
Komawa bakin gadon ammah tayi ta fara zarya tana son gano wani abu, don tabbas taga yanda ya sauko kasa a hargitse, ‘’badai muhammd forcing kanshi yayi akan yarinyar nan ba’’ ta tambayi kanta, fadin irin tashi hankalin da ammah ta shiga bata lokaci ne har saida amra ta futo daga bathroom kanta a kasa, idanunta yayi jaa sosai, hannunta ammah taja suka zauna baking ado, ‘’daughter meya sameki, meysa idanunki sukayi jaa?’’ shuru amra tayi ta sauke kanta kasa ‘’kaina ke ciwo’’
‘’karkiyi min karya daughter whats wrong? Muhammd yazo wajenki ne? meya maki?’’
Kasa dagowa amra tayi haka zalika ta kasa cewa komai, ‘’daugter speak up, baki dauki matsayin uwa bane da kike boye min?’’
Hawaye ne suka fara zarya a fuskan amra ta kasa cewa komai, ‘’baki dauke ni a matsayin uwa ba Kenan?’’
‘’ah ah ammah ba haka bane’’ amra ta fada ahankali kanta a kasa tana hawaye,
‘’then menene? Whats wrong ki fada min komai mai ya maki?’’
Cikin shehekar kuka amra ta soma Magana ‘’ammah bansan meysa ya tsanani ba, bayason ganina, ni na gaji da abunda yakemin, nace mashi bana so ban..’’
Saurin toshe bakinta tayi ta kasa karasawa, ‘’innalillahi wa inna ilaihi rajiun, ‘’
Rungumeta ammah tayi zuwa jikinta tana lallashinta, kiyi hakuri kinji, zan dauka mataki akan wannan, bazai cigaba da wulaqantaki ba idan baya sanki gwara ya rabu dake daina kukan my dear’’

Saida ammah ta lalasheta kafin ta umarceta datasa kayan ta kwanta ta huta, futa ammah tayi ta bata space, saida ta sauka kasa ta dumama mata tuwo da take so sosai kafin ta hauro saman, a zaune ta taddata ta doka uban tagumi a baking ado.
Kaarsowa aammah tayi ta ajiye mata abuncin a gefenta ‘’daughter ki daina tagumi babu kyau kinji, kici abunci ki kwanta, ki kwantar da hankalinki zan amshi iyaka dake okay?’’
Grigiza mata kai tayi tare da yi mata godiya kafin ammah ta fuce daga dakin.

Dakinta ta wuce direct, koda ta shigo dakin zarya ta soma yi a dakin tana tunanin yanda zatayi da amar, dole saita koya mashi hankali, yana neman rasa yarinyar nan ba tare da saninshi ba saboda wani banzan ego dinshi.

Karfe takwas kowa ya sauko kasa, inda mazan suka wuce masallaci, suna dawowa duk suka wuce dining banda amra dake kwance a daki har lokacin bata fut ba saboda zazzabi daya riketa, tunda ya karas dining din ya gaishe da ammah yaga sauyi a fuskanta, hankalinshi ne yadan tashi don duk tunanin ko yayi mata wani abun ne batare da saninshi ba.
Saida kowa ya gama cin abunci salima ta wuce da plates din kitchen, ammah ne ta miqe tsaye ta kalli inda amar yake zaune kanshi a kasa ‘’ka sameni a sama’’ tana kaiwa nan ta wuce sama direct
Gabanshi ya fadi dam tunda ta soma Magana harta wuce sama, jiki a amce ya mike yabi bayanta zuwa dakinta, da sallama ya shiga dakin a zaune ya taddata baki gado, kaarsowa yayi anaste ya zauna bakin gadon nata gefen da take zaune, ‘’barka da dare ammah’’
Bata amsa shi ba ta soma Magana ‘’muhammd bansan haka ka koma very rutheless ba, bansan yanxu ka sauya ba zuwa mara tausayi da tawakkali, bayan wannan ban taba tunanin zaka take maganata ba, amma bbu komai, tunda ka kafe baka jin shawara sai abunda kaga dama kuma kake so kake shikenan zan barka kayi, saidai wallahi ian fada maka saikayi regretting nan gama, now inason ka saki yarinyar nan, zan nema mata cikakkayan namiji wanda ya fika komai na aura mata shi, kai kuma inkaga dam aka mutu a haka ma bazan kara yi maka maganar mace ba,’’
Dammm yaji gabanshi ya fadi da sauri ya dago kanshi ya kalli ammah, ‘’ammah..’’
‘shut up my dear, wallahi saika saketa tunda dama chan kace baka buqatarta baka sonta, I was so selfish dana bar yar mutane a hannun wanda baisan darajarta ba idanda nasan haka zaka wulaqantata wallahi da tun wuri na barka ka saketa taje ta auri wanda take sotunda ba sonta kake ba, yarinya son kowa qin wanda ya rasa, wallahil azeem idan yau ta fita saita dawo da namijin da ya fika komai, kyau dai allah ya bata, uwa uba halayya na gari,ga rufin asirin miji, don duk abunda kake mata bata taba futowa ta fada min ba, she cares so much for you, abuncin da zakaci inda zaka kwanta gyaran part dinka dukda batada lafiya bata tsallake duk wani abunda ya danganceka ba, ammah maita samu daga gareka? You keep on pushing her, making her feel miserable dukda na fada maka wallahi bazaka taba samun mace kamarta ba, wadda zata zauna dakai despite halin da kake ciki na rashin haihuwa, haka ta amince ta amshe ka da hannu bibiyu kai kuma baunda zaka saka mata dahsi Kenan right? Toh ka saketa kawai babu dole, allah ya hada kowa da rabonsa, kuma wallahi aurar da ita zanyi to a gentle man dazai kula da ita ya tarairayeta ya bata kulawar daka gaza bata saboda wani banzan ego naka’’ ammah takai karshe tana haki kamar tayi tseren gudu.
Hankali aatshe amar ke kallonta yama rasa mai zaice, kasnhi har wani juya mashi yake yi tsabar tashin hankali, ‘’im sorr..’’
‘’noo o, don’t be sorry ba komai ay, wannan ne zabinka ay, kuma abunda kake so Kenan so ka saketa kawai ba damuwa nagode da nunamin da kayi ban isa dakai ba’’
‘’ammah dan allah kiyi hakuri wallahi ba haka bane, kin isa dani, banida kamarke a zuniyar nan, wallahi na karbeta as my wife,’’
Nunfasawa ammah tayi idanunta ya rufe sosai ‘’ay Magana ya kare, nabaka nan da sati guda ka sakar min yarinya, bata buqatar wanda zai dunga kunsa mata bakin ciki a zuciya,’’
‘’ammah please…’’ amar ya fada idanunshi sunyi jaa bakinshi har karkarwa yake
‘’don’t please me, wallahi kaya yanda nayi rantsuwa bazanyi kaffara ba, kuma youll regret it na fada maka, and nan da 1week ka ajiye min takardar yarinyar nan simple, now fita min adaki, I don’t want to sight you anan’’
Tana kaiwa nan ta nuna mashi hanyar futa, jiki a amce ya mike, duk duniya bayan ranar da ammah ta fadi bait aba shiga tashin hankali ba sai yau, gaba daya yama rasa tunanin da zaiyi harya shige cikin bedroom dinshi yana furta innalillahi a zuciyarshi , yanda yake zaarya tsakanin dakinshi da parlon shi zaka dauka ya zaunce ne, ‘’noo please ammah, wallahi bazan iyaba ba’’

Aranar dai amar bai samu wani abu da ake kira da barci ba, don a zaune ya kwana, idanunshi yayi jaa kanshi sai sara mashi yake sosai, fadin irin tashin hankalin da yake ciki bata lokaci ne, gaba daya yama rasa irin tunanin da zaiyi game da lamarin daya bijuro mashi.

Washe gari very normal amra ta sauko kasa, don ammah da kanta tazo dakin ta ta tasota akan ta sauko kasa suyi breakfast, tana zuwa dining din ta taddasu zaune gaba dayansu, ammah na ganinta tayi mata nuni da kujerar gefenta ‘’zoki zauna nan daughter’’
Dagowa amar yayi ya kalli inda zata zauna din, kujeran da ammah ke nuna mata ta zauna dake kusa da ammah,sauke kanshi yayi yana jin wani iri, don sai a yanxu ya fara tabbataer da abunda ammah ke fada, don akusa dashi take zama koda ayushe idan zasuci abunci a dining saidai akasin yau da ammah ta sauya mata gurin zama.
Haka nan akaci abinci kowa da irin tunanin da yake, amar dai da amra baifi spoon biyu sukayi ba, shi abun duniya ya isheshi na abunda ya tunkarosa, ita kuwa shi dinne ma bata son gani kwata kata, don tana shigowa suka hada idanu nan take taji wani irin baqin ciki ya ziyarceta lokaci guda.
Karfe biyu daidai kowa ya sauko kasa, salima da amra sai salim da ammah, gaba dayansu sanye suke da doguwar riga ta abaya, sunyi kyau sosai, futowa sukayi daga sitting room zuwa inda aman yayi parking don dashi zasu fita, amar dake zaune ya hango saukowansu gaba daya, saida gabanshi ya fadi lokacin dayayi arba da amra, tayi wani masifaffan kyau abayra tayi mata kyau kamar balarabiya, shape dinta ya futo sosai kamar ka sace ta ka gudu, she has this attracting look da bazaka iya resisting ba, cikin sauri ya dauke kanshi daga kanta ya hadiye wani irin miyau mai daci,saboda wani irin kallo da ammah tayi mashi, basu tsaya bin takanshi ba suka fuce yana kallonsu shima baice masu qala ba.

Wani makeken shopping mall suka shiga suka fara sayya saida suka jido abubuwa kamar babu gobe, janta gefe ammah tayi tace ‘’ki dunga duba wasu abubuwan na baby saboda da zarar kin shiga 8minth zamu fara sayyayn komai kinji daughter, akwai wasu ma danayi order daga dubai unisex masu kyau, sai next month zasu iso’’
Sunkuyar dakai amra tayi tana murmushi, ganin haka yasa ammah cewa ‘’gwara ki ajiye kunyan nan fah my dear ‘’ tana kaiwa nan ta wuce wajen da su salima suke tsaye.
Sai wajen karfe biyar takwas suka dawo gida don sunyi yawo sosai inda ammah tace yau ranar salima ne saboda itace graduante,don haka suka dunga zuwa wuraren shakatawa da ciye ciye har suka kai wannan lokacin kafun su dawo.

Lokacin da suka dawo baya gidan do haka kowa ya wuce sama da abunda ya sayo, aranar dai babu maganr girki don gaba dayan su a koshe suke.
Amar kuwa daya dawo yaga sauyi don ko dan coffee da amma ke ajiye mashi ranar batayi ba, gashi baiyi dinner ba, haka nan ya je kitchen ya dauka laban yasha ya koma daki ya kwanta.

Washe gari karfe takwas kowa ya futo cikin shiri, ammah sanye take da wani dakkaken lace mai shegen tsada wanda akallah zaikai dubu dari biyar, gefenta amra ce datasha atamfar super mai shegen tsada anyi mata dinkin doguwar riga A shape gown, rigar tasha stones daga sama har kasa wajen pattern din, sai salima data sha ladies suit blue, tayi masifar kyau sosai dukda batayi kwalliya ba, sai graduation gown dinta data rike a hannun tare da hular gown din, salim ma yasha riga da wando English wears yayi kyau sosai kamar bashi ba.
Kasa suka sauko gaba dayansu nan suka tadda mai gayya mai aiki, yasha manyan kaya shima, ‘’general amar taura’’
Wata dakkakkiyar shadda ya saka sky blue sai baqar hula data haskashi sosai yayi masifar kyau don koda suka hada idanu da amra saida ta sake kallonshi kafin ta tabe baki ta kauda kai, abun mamaki shine kayansu sai yazo kusan color daya, don atamfar data saka itama skyblue ce da dan ratsin black don haka ta yafa black veil, aman ne shima ya fito sanye da English wear blue kolor kayan amaryarshi suma sukayi anko, gaba daya suka futo, saida aka zo shiga motar ammah ta kallesu tace ‘’yanxu ya zamuyi tafiyan, mota daya bzai ishemu ba’’
Salima ce tayi sauarin cewa ‘’ammah kizo mu shiga motar ya aman, kaima salim ka taho nan, adda ke ki shiga motar ya muhammd’’
Hade rai ammah tayi har zatayi Magana aman y ace ‘’yes ammah kizo nan mu tafi su sais u biyomu a baya’’
Amra dai babu abunda take sai tabe baki tana jinsu, saidai bata da energy din wani argument, shuru kawai ammah tayi ta wuce motar aman, salim na biye da ita, atare suka shige aman ya fuce da motar while su amra na tsaye, shine ya fara wucewa wajen motarshi yayi reverse zuwa inda take tsaye, saida ta dauka kusan minti biyu tana nazarin kodai tayi zamanta ta fasa zuwa, don bata son su kebance dagashi sai ita ko kadan,saida ya danyi horn kafin ta soma takowa anatse kamar wadda jinni baya circulating a jikinta, anatse ta bude kofar ta shige ba tare da ta kalli inda yake ba, tana shiga ta rufo kofar kafin yaja motar,tunda ya kama hanya ta kauda kanta gefe bata kalleshi ba, tsit kakeji sai karar ac, ganin shurun yayi yawa yasa ya kunna wata slow romantic music dake sanyaya zuciya, kallon gefenda take zaune yayi ganin yanda ta takure, kamar wanda ake fusga haka ya samu kanshi da dora hannunshi kan nata data ajiye akan cinyanta, da sauri ta waigo, donta furgita dataji lausassan hannunshi kan fatarta, ba zato ba tsammani taji ya fadi word in da bata taba ji daga bakinshi ba and it came out with honesty ‘’im..so..rry about’’
Kaste shi taui saurin yi tana zame hannunta daga nashi ‘’ya wuce’’
Yanda ta fada ya tabbatar ma da kanshi bata hakura ba, bayason takura mata don haka baice komai bay a zame hannunshi ya maida kallonshi ga hanyar da yake driving, fuskanshi na nan yanda take
Har suka karaso school dinsu salima.

Wat ahaddaiyiyar makaranta ce ta manyan yayan masu kudi, fadin irin haduwar makarantar bata lokaci ne sosai, amra dai da idanu ta dunga bin wajen da kallo har yayi parking wajen parking space na guest, shine yay a fara fitowa kafin itama ta fito tana gyara zaman veil dinta, tunda suka futo mutanen dak etsaye wajen parking spec suka zuba masu idanu, babu abunda kake ji sai masha allah, perfect couple, dukda sunji abunda mutane ke fada hakan baisa amra ta saki fuskanta ba haka zalika shima har suka karasa inda su ammah ke zaune.

Cikin hall suka shiga, suka zazzauna, amra na gefen ammah wahile amar na daga chan dayan bangaren. Karfe goma daidai aka fara program of event.
It was a beautiful and happy day for salima saboda as she wish ammah na tsaye a kusa da ita kan stage atare suka karba certificate dinta, ita da kawayenta kuwa babu abunda suke sai hotuna they look so so happy, saida suka gama ta kaarso inda su ammah ke zaune, don an gama basu certificate dinsu, hannu kowa ya dunga bata daga kan ammah zuwa amar ‘’congratulation my daugter’’
‘’Thank you ammah na’’
Saida suka gama congratulating dinta amra dai harda dan kukanta kafin su fara daukan hotuna, kowa saida yayi da ita kafin suyi gaba dayansu, saida suka gama tace ‘’ya muhammd bamuyi dakai da adda’’
Shuru ko wannensu yayi kafin ta janyo hannayensu ta tsaya tsakiyansu aman ya masu hoto, yana gamawa ta saki hannunsu ta matsa gefen amra ta tura ajikin amar, da sauri ya tarota don kiris ya rage ta fadi ‘’daughter be careful’’ ammah ta fada tana galla mashi harara, nan take aman ya dunga daukan hotunan su inda sukayi kyau sosai dukd kowannen su rai a hade babu fara a.

Suna cikin hoton wayarshi ta soma ruri, sakinta yayi ya fuce daga cikin hall din yayi receiving call din, ya dade sosai kafin ya dawo hankali adan tashe, ‘’ammah I got an emergency call daga uae, I have to leave, akwai wani babban operation daya taso da zamuyi it’s a big one dole sainaje, hankali aatshe ammah ta kalleshi, ‘’toh fa, wannan wani irin kiran gaggawa ne haka’’
‘’yes I have to leave now, yarana zasuzo dauka na ta private jet in the next hour, zan koma gida nayi preparing yanxu’’
‘’ammah in an hour? Wannan wani irin tafiya ne’’ ammah ta fada
‘’sunata neman wayana tun jiya basu samu ba saboda na kashe ta gaba daya, so sun taho ne daga nan chan wajen operation zamu wuce ’’ amar ya fada yana kallon agogon hannunshi
‘’toh fah mu tafi kawai tunda an gama, ke salima ki tsaya kusha parting ku, aman ka zauna da ita saiku dawo tare’’
‘’okay ammah’’ suka amsa ta a tare.
Gaba dayansu suka fito aman, amra da salim sai ammah, cikin motarshi suka shiga azafafce yabar wajen..
[7/11, 11:17 PM] +218 92-2035171: Update
Unedited page
Suna tafiya Aman ya kalli salima dake tsaye dan nesa dashi kadan tana daukan hotuna ita da kawayen ta, daya daga cikin kawayen nata ne ta dan tabota tace “kaii sal wannan yayan naki Akwai kyau Wallahi, dama…”
“Shut up Malama, shi Zan aura fah kike maganan banzan nan”
Aman dake gefensu yana jinta ya soma dariya, yanda tayi maganan is so funny, ahanakli ya karasa inda take fuskanshi dauke da murmushi, tun kafin ya karaso inda yake ma Tayi saurin tunkararsa tana Galla mashi harara, “muje chan mu zauna, waennan Yan sa’idon har sun fara kai maka hari”
Tana kaiwa nan ta ja hannunshi suka wuce wajen chairs don garden sun school.
Suna zama ya zaro jakar da yake boyewa a bayanshi ya Mika mata, kallon hannunshi tayi kafin ta karba jakar tana murmushi, “yaya ashe zaka bani gift”
“Yea love Nina isa naqi bada gift, yaufa is one of our special day, now open it”
Ahankali ta soma bude jakar, tana budewa taga kwali anyi amshi wrapping, dagowa tayi ta dan kalleshi, kifta mata idanu yayi don haka ta maida idanunta kan kwalin, ahankali ta soma bude wrap din, tana budewa taga kwalin waya iPhone 14 pro max sabuwa dal, cikin sauri ta dago da idanunta ta kalleshi kafin Tayi saurin rungumeshi, “laaa iphone, iPhone 14 yaya thank you so so much love”
Ba karamin dadi yaji ba yanda ta nuna farin cikinta sosai “thank you yaya Allah ya azurtaka ya saka da alkairi I love you so much” ta karashe tana kai mashi peck a kumatu, tsabar murna batama san tayi ba.
Saida ta dago ta maida idanu ta kan kwali tana jujuyawa, shiko kasa motsawa yayi,fadin irin farin cikin da yake ciki bata lokaci ne, finally ta furta mashi abida he has been longing for tun last time data fada,“ baby say it again”
Dagowa ta kifta mashi idanu alamu bata gane ba, “you mean I love you?” Ta tambayeshi saurin runtse idanunshi yayi ya sumbaci hannunta “I love you too so so much, I can’t wait to make you my wife, zaki haifa jin babies ko?”
Saurin rufe idanunta tayi kafin ta mike ta shige hall, shiko da idanu ya bita yana godiya ga Allah don sai yanxu yasan rayuwarshi ta sauya ba kamar ta da ba.


Bangaren Amar tunda suka fito daga school dinsu salima yake kakin calls,Cikin Yan mintuna qalilan suka iso gidan,yana parking bai ma tsaya sun gama fitowa daga motar ba ya wuce cikin gidan yana receiving emergency call.

Atare ammah da amra da Salim suka fito daga cikin motar, ammah ce ma ta tsaya ta rufe mashi motar ta zare key din motar kafin su wuce cikin gidan, suna shiga amra ta wuce sama zuwa dakinta don agajiye take, ammah ma part dinta ta wuce ta sauya kaya.

Bayan ya shiga dakinsa, a gaggauce ya zaro traveling bag dinshi da laptop dinshi saida ya gama shirya Duk wani abu dayasan zai buqata kafin ya wuce bathroom ya sakarma kanshi ruwan dumi, ya dan dade tsaye a tsakiyan shower ruwa na sauka akanshi, yanda ya dafe gaban shower nitch da hannayenshi babu abunda yake tunani sai amra, haka kawai ya tsinci kanshi da tunanin ta wannan lokaci kafin ya fito daga bathroom din waist dinshi nade da towel, a gaggauce ya fara shirinsa,cikin Yan mintuna qalilan ya gama shirin nasa kafin ya janyo baggage dinshi da laptop bag dinshi ya fuce daga dakin.
Koda ya fito sitting room saida na kalleshi na sake kallonshi, fadin irin kyau da yayi ma bata lokaci ne, kakin sa ne a jikinsa da five stars dinshi maqale a gefen right shoulder dinshi, kafanshi kuwa sanye yake da boot dinshi same color da kakin sa, cikin kamewa yake tafiya harya karaso sitting room, ganin babu kowa yasa ya ajiye baggage da laptop bag dinshi anan sitting room din kafin ya wuce sama cikin natsuwa,
Da sallama ya bude dakin ammah, a zaune ya taddata tana latsa waya, idanunta sanye da farin glass na karfin idanu, karaso yayi inda take zaune bakin gado ya dan duka ya kamo hannunta cikin nashi, fuskanshi gwanin nan tausayi ya soma magana “ammah na, Har yanxu kina fushi dani ko? Ina rokon ki yafemin, I’m so sorry bazan iya tafiya da fushinki akaina ba,”
Da farko daya durkuso gabanta kauda kanta tayi don Har lokacin fushi take dashi kuka tana son ta nuna mashi kuskuren sa sosai,kallonshi ammah tayi nan take taji wani irin tausayin da kaunar sa a zuciyarta, Muhammad is her world shine komai nata, shine farin cikinta don shi kadai Allah ya bata, bazata so ya tafi da tunanin tana fushi dashi ba.
Hannunta daya ta sanya ta dago da fuskanshi kafin ta sauke mashi murmushi, shafa sajenshi ta danyi kafin ta soma magana “Allah ubangiji ya kiyaye ya tsareka ya dawo mana dakai lafiya, bakayi min komai ba, na yafe maka”
Wani irin dadi ne yaji ya ziyarce shi, cikin sauri ya mike ya rungumeta tsam kamar za a kwace mashi ita, “thank you ammah na, I love so so much, please take care of your self, da yaran”
Dan bubuga bayanshi ammah tayi har lokacin fuskanta dauke da murmushi “Insha Allah, take care of your self as well,”
“Insha Allah ammah na” ya fada yana sakinta fuskanshi dauke da murmushin jin dadi, “yaushe zaka dawo?” Ammah ta sake tambayarshi
Nunfasawa yayi kafin ya dan dago ya kalleta, “Wallahi I don’t know ammah, amma Muna gamawa Zan dawo”
“Toh Allah ya kiyaye ya tsareka”
“Ameen ya rabb bye ammah” yana kaiwa nan yayi mata sallama, idanunshi Har sun danyi jaa sosai saboda kewarta daya farayi, yana futa daga dakin ammah ta zauna bakin gado gabanta na faduwa kamar this is the last time da zata ganshi, ahankali hawaye ya soma sauka akan fuskanta, wannan hawaye ya kasance kamar routine a wajen Duk sanda yazo niger idan zai koma saita zuba da hawaye, hankalinta yafi kwanciya idan tana tare da dashi koda yaushe saidai bazata hanashi yin abunda yake so ba, abu daya ne yanxu take tunawa saitaji sanyi aranta.

Amar na futowa daga dakin ammah ya dan tsaya a corridor tsakanin dakunan nan saman,kasa daga kafafunshi yayi idanunshi na kan kofar dakin ta, da kyar ya tattara kuzarinshi ya soma takowa zuwa dakin nata, dan tsayawa yayi jim kamar mai wani tunani kafin ya danyi knocking, amra dake zaune, tun bayan futowanta daga toilet bayan tayi wanka ta kasa motsawa saboda wani azababban ciwon kai daya kawo mata ziyara a tsakiyan kanta sai bayanta daya dan rike saboda tsayuwan da sukayi wajen daukar hoton graduation din Salima, tana nan zauna ta dafe kanta ko kaya bata saka ba tana zaune da pink towel dinta don Har lokacin bata son saka kaya saboda yana takura ta, knocking din da akayi ne yasa ta dan dago kanta don Duk a tunaninta ammah ne “yea come in” ta fada ahankali muryanta chan kasa tana kokarin rike dafe bayanta da hannu daya tana “washh”
Ahanakli ya bude kofar ya shugo anatse kafin ya rufe kofar ya tsaya yana binta da idanu.
Jin shuru yasa ta dan dago da kanta, nan idanunta ya sauka a nashi, sai kamshinsa daya bade dakin gaba daya lokaci guda,
Saurin kauda kanta tayi gefe ta mike tsaye ta nufi hanyar bathroom yana Ganin haka yayi saurin takowa zuwa inda take, cikin sauri ya kama hannunta “Aisha!!!”
Chak ta tsaya ta kasa motsawa don gab take da shigewa bathroom din gashi ya rike hannunta, ahanakli ya Kara matsawa inda take ya tsaya a bayanta “Aisha please!!!”
Gabanta ne ya dan fadi yanda yake mata magana da yanda ya kira suna ta calming kamar bashi ba sai taji kamar wani Amar dinne a tsaye a bayanta bashi general din data sani ba, kokarin kwace hannunta ta fara yi, yana Ganin haka ya rike hannun nata sosai kafin ya dan juyo da juyo da ita tana fuskantarshi, kasa dagowa tayi ta kalleshi kanta a kasa, fuskanta a hade babu annuri ko kadan, “Aisha please look up” ya fada in a calming tone, Har voice dinshi na cracking
Samun kanta tayi da dagowa ta kafe shi da idanu Har lokacin bata sakin fuskanta ba,
Bakinsa ya soma budewa yana son ya fada mata abu ya kasa, haka ya dunga mimicking ya gaza Tara courage dinshi, ganin haka yasa Tayi saurin kauda idanunta akanshi “Zan shiga bathroom” tana kaiwa nan ta zame hannunta daga nashi ta juya mashi baya ta nufi hanyar bathroom
Taku daya yayi ya cinmmata tare da rungumeta, ya hade bayanta da kirjinshi, Lumshe idanu yayi yana jin wani irin natsuwa na zuwan mashi, itako tunda ya rungumeta taji ranta ya baci sosai, kokarin kwacewa ta soma yi ya qi bata damar haka don kwakwaran rungume yayi mata, ahankali ya sauke kanshi daidai kafadarta, ahanakli yake sauke mata nunfashi anan wajen kafin ya matso da fuskanshi daidai wuyanta, yana sauke fuskanshi a wajen ta lankwasar da wuyanta,
Daidai bakinshi yayi wajen kunnenta kafin ya soma magana ahankali kamar mai rada “I’m sorry ayeeeshhh….I’m sorry for what I did the other time”
Yana kaiwa nan ya saketa tare da juyo da ita sautin fuskanshi ya saqalo hannunshi a kugunta kafin ya matso da fuskanshi saurin fuskanta nunafshinsu na gugan na juna, “I…I….”
Saurin katseshi tayi ta hanyar yin baya ta nunfashinta na fita sama sama, hawaye na gangarowa daga fuskanta, amaimakon kalamanshi su mata dadi sai suka bakanta mata zuciya, ya kaita maqura sosai inda take jin bata kaunar ganinshi ko kadan saboda abunda yaso yi kata shekaran jiyan, she begged him, but bai damu ba he’s selfish kanshi kawai ya sani, bayan abunda ya mata sai Yanxu kuma yazo yace sorry? Me yake nufi kenan? Ta hakura daga just saying sorry,
Saurin girgiza kanta tayi tana tunanin tana hawaye “no no,“
Ta dunga furtawa a zuciyarta, ya kaita bango sosai bazata iyaba, sorry dinshi is nothing to her compare to abunda ya mata all this while, Yan a Ganin haka ya soma matsawa inda take “stop please karka matso inda nake”
Chak ya tsaya jiki shi ya mutu sosai, harga Allah so yake yayi reconciling da ita Kodan saboda ammah don yasan tabbas bata huce dashi ba, dazun ma ta kulashi ne saboda zai tafi badan haka ba bazai ga murmushi ta bama.
“Why?” Ya tambayeta kai tsaye
Dan dago da jajayen idanunta tayi ta mashi kallo daya kafin ta sauke idanun nata ta kauda kanta gefe, yana Ganin haka yasa ya juya ba tare da yace mata komai ba,saida yazo daidai kofar futa daga dakin ya dan jinkirta “take care of your self and your siblings”
Yan kaiwa nan ya fuce daga cikin dakin, yana futa ta shige bathroom sai hawaye,haka nan ta dunga kuka ita kanta bata san dalilin kukan nata ba, ta dade sosai a cikin bathroom din tana hawaye kafin ta wanke fuskanta ta dawo cikin bedroom din.

Amar kuwa yana futa daga dakin amra ya sauko kasa, kai tsaye ya nufi Inda yabar jakanshi.
Saida ya karaso ma ya Lura da ammah dake zaune a sitting room din, sanye take da hijab tundaga sama Har kasa, kallonshi tayi fuskanta dauke da murmushi kafin ta mike ta tako Har Ind a yake ta karba laptop bag dinshi, yana Ganin haka ya rike hannunta suka fuce zuwa inda driver yayi parking, suna karasowa shida ammah ya saki hannunta ya dan rungumeta yace “bye ammah take care of your self for me pls”
“I will son, kaima Ka kula da kanka, don’t forget to call us idan kaje chan”
“ I will Insha Allah ammah na” yana kaiwa nan ya shige bayan motar driver yaja motar suka fuce daga gidan,
Jiki a mace ammah ta juya ta koma cikin gidan tana mai yi mashi addauar kariya da tsari.

Wunin ranar dai ammah da amra sunyi shi ne cikin rashin jin dadi,kowannen su na zaune a daki, karshe dai amra barci tayi wanda ya fusge ta batare da ta sani ba, while ammah kuwa tunda ta zauna kan sallaya bata mike ba tun bayan sallan dhuru datayi.

Amar kuwa suna fita da motar airport suka wuce direct, suna isa airport management suka shaida zuwanshi don haka takanas Aka saka mutun daya daga cikin officials yayi masu jagora zuwa wajen jets departures, bai fito daga cikin motarshi ba Har suka iso babban cikin da jet ke sauka, daga dan nesa jirgin driver yayi parking, ahankali amar ya futo anatse hannunshi cikin wandon kakin sa,kwarjinin sa ya gama cika wajen gaba daya, ahankali ya soma takowa cikin kamewa while wasu officials biyu na rike da baggage dinshi da laptop bag dinshi, direct gaban jirgin uae armed force ya tsaya, saida ya dan tsaya ya suke nauyayyiyar ajiyar zuciya kafin yayi addua yana gama wa fara hawa matattakalar jirgin, tundaga kan steps din jirgin yaranshi dake tsaye sunsha uniform dinsu kowannen hannunsa rike da manya manyan bindigu kamar zasuje yaqi, fuskokinsu a rufe da wani black helmet, sai inner bullet prove Riga da Kowannen su ya daura akan kakin, haka suka dunga Sara mashi Har ya shige cikin jirgin kafin su bi bayanshi, su kansu zasu kai akalla su talatin, wani special waje aka bashi nan ya zauna ya daura kafa daya kan daya, cikin sauri m5 y a karaso inda yake shi baima saka helmet dinba don Ana Ganin fuskanshi, “welcoming sir” m5 ya fada yana kamewa, kallonshi Amar yyi kafin yace “drop the formalities, seat”
Zama m5 yayi ind a yake mashi nuni nan opposite kujeran da yake zaune, nan ya buqaci da yayi mashi bayani akan operation din da komai daya kamata ya sani.

Cikin Yan mintuna qalilan jirgin su ya daga sararin samaniya…..
Adawo lpy sir general😭

Yau kwana biyu kenan bayan tafiyar Amar, gidan yayi shuru kamar an dauke masu annurin gidan, ammah kullum tana daki, abu daya ke fiddata daga daki shine dubo amra don sanin yanda ta Tashi, aranar da Amar ya tafi wahee gari ya chanza masu securities na gidan gaba daya, Banda baba mai gadi, sannan ya sanya asad yayi mashi inspecting wani babban company da suke kawo helps daga wata kasar, nan yasa asad yayi mashi kwakwaran buncike akansu kafin a kawosu gidan, ya mata ne guda biyu akalla zasukai shekaru talatin talatin, dukkansu Yan phillipines ne, bai yarda ya kawo Yan Nigeria ba,
Salima ne tayi kokarin training dinsu akan ayyukan gidan don kusan a tare suke yin komai, daya danganci abunci don basu iya abuncin mu na nan Nigeria ba,yanxu ayyukan gidan Duk ya koma hannunsu.
Yau sati guda kenan da graduation din salima, don haka amra tayi deciding fada mata komai, don daman dalilin dayasa ta ki fada mata was saboda Karta fada ma Aman don idan ta fada mashi zai ita fada ma Amar shiyasa ta qi fada mata a wanchan lokacin, yanxu kuwa inka ga yanda suke ma junansu kamar zasu cinye juna.

Zaune take akan gado hankali kwance tana chan mango da salima ta yanka mata,ayanxu bata da wata damuwa kwata kwata, don daman Amar ne ke bata ciwon kai, tun bayan tafiyarshi kuwa hankalinta ya dan kwanta, bata wani damu ba da alamarinshi don harta ma manta dashi saboda basu da wani memories mai dadi da zaisa ta tuna dashi saidai sometimes yakan dan fado mata arai.
Sallama salima tayi hannunta rike da wani plate din ta sake yanko mata saboda ta buqaci hakan, tana zuwa gaban gadon ta ajiye mata akan gado tana turo baki don hira take da habibinta a sabuwar wayar daya bata don yaje office shine ammah ta tado akan tazo ta yanka ma amra mango.
“Gashi nan, dan Allah abarni na huta haka nan, Wallahi adda lamarinki gaba yakeyi kamar wata mai ciki” tana kaiwa nan ta juya, amra kuwa mai zatayi Banda dariya din haka Tayi saurin katseta “ba laifina bane laifin danki ne ay”
Da sauri salima ta juyo don bata gane inda ta Dosa ba, shafa belly bump dinta tayi kafin ta maida kallonta kan salima “kingani ba? Shike damunki bani ba”
Da sauri salima ta tako inda take idanunta a waje Bakinta ya kasa rufuwa ta shafa cikin amra “adda baby ne anan?”
Salima ta fada tana shafa cikin amra, girgiza mata kai amra tayi tace “yes… “
Fadin irin farin cikin da salima ta shiga a wannan rana bata lokaci ne don kowa saida ya shaida hakan a gidan, she’s so happy Harda dan kukanta.


After one months….
A kwana a Tashi babu wuya yau wata guda kenan da tafiyar Amar, ayanxu hankalin ammah ya gama Tashi, wata guda kenan tun bayan tafiyarshi da sukayi waya sau daya lokacin daya shaida mata sun isa wajen operation inda bai fada mata ba saboda basa fadin work related to anyone hatta family wannan dokar sojoji ce.
Fadin irin tashin hankalin da ammah ke ciki bata lokaci ne ta rame sosai saboda tunanin Amar, this is the first time hankalinta ya Tashi da tafiyar da yayi don this is not the first time yake tafiya operations, don Duk sanda zaije koda yana chan dubai saiya fada mata kuma haka zasuyi kusan wata biyu basuyi magana ba idan yana chan Duk bata damuwa saidai akasin na wannan Karan abun ya dameta sosai, Wai irin unnecessary tunani take yi aranta wanda ada bata yinsu kwata kwata, “what if wani abu ya sameshi? What if something is wrong?” Kullum tambayar da take ma kanta kenan, abunda yafi damunta shine sai yanxu take dana samun fada mashi maganar cikin amra.
Tana nan zaune amra ta shugo dakin, kallonta nayi sama Har kasa sanye take da doguwar rigar atamfa bubu anyi nata free gown da ita, tayi wani irin bulbul skin dinta yayi haske sosai kamar jini zai fita, fuskanta tayi fayau, ga dan baby bump dinta daya futo ba laifi don yanxu kana ganinta kasan tana da ciki, yanxu cikinta watan shi bakwai da sati guda.

Shugowa tayi dakin atsanake ta karaso Ind ammah ke zaune Har zata zauna a kasa ammah ta kalleta jiki a mace kana ganinta kasan tana cikin damuwa sosai “haba daughter, baba hanaki zaman kasa ba yanda kika fara nauyin nan”
Murmushi amra ta danyi kafin ta zauna gefen gado ta gaisheta, cikin fara a ammah ta amsa mata. Shuru ne ya buyo baya kafin amra ta soma magana “ammah, Akwai abund ake damunki ne?”
Shuru ammah tayi kafin ta nunfasa “babu komi daughter,kinci abunci?”
“Eh naci tuwo” amra ta bata amsa
“Ammah please Ki fada min abunda ke damun ki, bakya cikin walwala kwanakin nan”
Kallonta ammah ta danyi baya son ta saka mata damuwa don haka tace “daughter yau wata guda kenan rabon da na samu son a waya, wayarshi baya shiga kwata kwata, Ina jin kamar wani abu ya faru”
Hannunta amra ta kama kafin ta soma magana in a calming tone “ammah ki kwantar da hankalin ki, nasan he’s perfectly fine Insha Allah, maybe Har yanxu basu gama operation sun bane shiyasa bakya samunshi a waya”

Haka amra ta dunga tausasa ta da kalamai masu kwantar da hankali harta danji nauyin da zuciyarta keyi ya ragu, hira suka danyi don yanxu inka gansu kamar uwa da ya babu wani kunya, amra ta sake sosai da ita.

Washe gari suka shirya da ammah da salima da amra suka wuce asibiti don salima tace Yanxu dole da ita za a dunga hidiman baby, suna zuwa doctor ya duba lafiyar baby Har alokacin ammah taki yarda Suga gender na baby don haka doctor ya bata magungunan Karin jini da wanda zai dunga sakata cin abunci don zatafi buqatan hakan ayanxu don ta kusa shiga wata takwas wanda ya zamana anzo gangara.


Bari mu Yan katsina….
Duniya ta juyama wannan family baya, yanxu taluacin da suke ciki haryaci uwar na da saboda da khady kawai suka dogara da take saida gwanjo itama ribar yanxu tayi kasa saboda hidiman gidan daya dawo hannunta dukda ba wani kudin arziki take fiddawa ba idan zasuyi cefane kullum, dari biyar ce safe da dare don ba a cin abuncin rana a gidan, dady kuwa tun bayan wannan targade da yayi har kayi mashi gyara a hannu da kafa, inda a hannunshi samu karaya while kafar kuwa ya samu targade, Toh da dai gyaran karayan nan baiyi ba kafarcema ya dan samu sauqi saidai hannun ne ya shanye gaba daya baya wani amfanuwa, sai kuma jan ruwa da yakeyi saboda inda ya ciwo wajen hannun ba a yi dressing ba haka gudaje da bad environment din wajen yayi affecting hannun, nan ya dunga Jan ruwa sai wani karshe dai hannun shanyewa tayi babu wani amfani.
Haka kullum zai zauna a gida baya uban komai, tun kareema na jin tsoro shi lokacin daya gano tana da cikin shege har tazo ta daina tsoronsa take gasa mashi aya a hannu, zagi cin mutunci babu wanda basa yima juna agaban yayansu, yaranma Har sun saba da yanda iyayensu keyi ma junansu, ah anguwa kuwa babu wanda baisan kareema matar mustapha mai damfara nada cikin shege ba, tayi cikin shege da aurenta, wannan zance yasa ko fita bata iyayi yaranma idan sun futa da irin zagin da ake jifansu dashi kenan, khady dai ta gama zama yar tasha idan ma an fada bata wani damuwa don Har cewa take “Toh saime idan tayi cikin shegen idan uwar wani ce Tayi ku fada min badai tawa uwar bace to munji tayi ciki”
Yanda ta zama yar daba daba yasa wasu idan sunso goga mata magana suke kyale ta saboda kangararren saurayin ta.

Bangaren wahab yana chan a kurkuku don asad saida ya tabbatar an yanke mashi hukunci daidai da abunda yayi, nan aka kaishi prison na shekara goma,don Akwai diyyar daya kamata ya biya wanda yayi ma yarinyar maqocinshi na chan lagos fyade inda aka tuntubi iyayenshi ko zasu iya biya don in ba a biya ba shekarun da zaiyi a prison zai karu, nan aka tuntubi Alhaji mustapha, lokacin da suka kirashi ma yana gida a zaune babu uban abunda yake sai zaman banza don haka da sukayi mashi bayani nan take yace “ku rufeshi kawai babu abunda zaku samu a waje na”
Yana kaiwa nan ya kashe wayar baima tsaya sauraron su ba, da kareema ta tambayi ko da wa yake waya kai tsaye ya mata bayani, nan take ta dunga kuka tana tsine daddy kan Duk shine ya janyo masu wannan masifa Har yayanta suka wulaqanta gaba daya saboda zalumcin shi da cin amanar dan uwansa da yayi na wulaqanta yayansa.
Nan suka dunga Sarfa ma junan su zagi ta uwa ta uba “kije kiji da shegen ciki wahallaiya asararriyar mata Wallahi nayi dana sanin aurenki kareema kina da kaso mai girma a cikin lalata rayuwata kece ma baqar kafar data lalata kin komai, badan kin sa an zubar da waennan yarannan ba da tuni na samu wani abun a wajen yayarsu”
Kallonshi karima tayi tana takaici ace Wai mutun baiyi nadama ba ko kadan, “shiyasa zaka kare a haka a wulaqance, Har yanxu zuciyarka a mace take”
Nan suka cigaba da cece kucensu dagashi Har ita aka rasa wanda zai jaa baki yayi shuru maqota na jin su.

Bangaren Muhammad kuwa yana chan Australia, yau watanshi biyar kenan, acahn yaqi dawowa don daddy’s ya kirashi ya shaida mashi uwarshi tayi cikin shege don haka ya tura masu da kudi, ranar da yaji wannan baqin labari ya shiga tashin hankali sosai inda ya ko sun kirashi ma kasa daukan wayan yakeyi don yana Allah wadai da iyaye nashi, wannan yasa yaqi dawowa yayi zamansa acahn ya maida hankali wajen aikin shi inda yake taimakawa kaninshi ishaq daya dage yana masters dinshi anan Australia don bayan ya gama karatu ya dawo wajen Muhammad nan ya muyi sponsoring dinshi ya samu schorlaship nan ya fara masters.

Bangaren kakarsu salima kuwa, rana daya Allah ya dauki ranta anan kauye inda take zaune wajen dan uwanta, tayi jinya sosai inda suka dunga bata maganin gargajiya da farko kamar komai ya lafa sai daga baya kuma gadan gadan ciwon nata ya dawo Har Allah ya dauki ranta bata samu damar Ganin marayun jikokinta ba.

Bangaren labaran shima bayan noma haka ya samu yayi renting wani kanti nan kusa da inda yake yake haya, nan yayi amfani da kudin da ammah ta bashi ya zuba provision a cikin shagon don bashi da wani girma sosai, cikin wata biyu wajen ya bun kasa don haka ya hade da shagon dake kusa dan wanda yake haka, cikin ikon Allah Allah ya by kasa mashi, don Allah ya bashi wannan baiwar da zarar ya saka hannu akan abu sai Allah ya bukata mashi, kullum kuwa saiyayi mafarkin yarannan guda uku ada chan baya yana mafarkinsu baya Ganin fuskokoinsu saidai shadow dinsu kuma yana jin saurin kukansu Yanxu kuwa yakan iya ganin su a fili saidai Har yau baiga fuskokinsu ba saidai yaji su suna dariya.
Bayan wannan Har yanxu zane kam yana. Yin shi, don idan ya dauka alakali yana Zane kamar wani pro nan ya gane cewa yayi ilimi don saida ilimi zaka iya zane irin wannan da ake kira da architecture.
Abunda yafi daga mashi hankali kuwa shine Akwai ranar da yazo tsallaka titi bayan ya dawo daga shago, nan take wata mota taso bugeshi Allah ya rufa asiri mutumin ya Taka burki nan take flashback din wani mummunan accident yazo mashi, inda anan ya gane lokacin da yayi accident ne kenan, everything was dark don haka bai gane komai ba.

Alhaji kabiru dai Ana chan prison shima an kaishi gidan yari inda zai gama rayuwar shi acahn gaba daya, irin dukan dasu asad sukayi mashi yasa yayi loosing site dinshi daya, ya rame ya jeme ya zama kamar wani mai kanjamau, talking of kanjamau lokacin da yayi wata irin rashin lafiya anan prison aka kaishi asibiti nan akayi mashi test take kuwa aka gano yana da hiv.
Haka aka sallamoshi bayan ya danji sauqi aka maidashi prison aka rufe shi, Har lokacin he can’t imagine rayuwarshi zata juya ta zama haka ba, ya zama kaskantacce, ya lalace kuma naka sasshe bashida kowa bashida komai, dukiyar daya tara ta hanyar haramci bata amfaneshi da komai ba saima jefa shi cikin mawuyacin hali datayi.
Aman Duk wata yana zuwa nan prison yana dubashi, wani sa’in yakan futo ya ganshi wani sa’in kuwa haka zai Karaci zamanshi daddy yaqi futowa don yanxu blaming dinshi yake yi akan cewa ya cuceshi yana matsayin ubanshi ya fallasa asirin sa.

Su lantaana da doctor ma ana chan ana serving a gidan yari, kowannensu an bashi shekara biyar for attempting murder.


Abuja Nigeria……
After 2 months…
Yau wata biyu kenan da tafiyar Amar, Har ranar dai shuru babu labarinshi, at this point hankalin ammah ya gama Tashi don haka ta fara neman manyan mutane da ta sani acahn dubai en, shuru dai Har lokacin don haka ta fara tunanin zuwa dubai din saidai kuma tunawa da amra tayi nauyi yanxu yasa tayi cancelling tafiyar.

***
Ammah ce zaune a sitting room hannunta rike da charbi tana lazimi gefenta Salim ne dake ta faman yin game a wayar Salima don batama san ya dauko ba tana barci.

Ahankali ta soma saukowa tana dingisawa harta sauko daga stair tana nishi, amra ce sanye da doguwar rigar chan iska wadda ammah ta sayo mata su da yawa saboda ta dunga sakewa a cikin rigar, saurin nishin da takeyi ne yasa ammah ta kalli inda take tsaye bayan ta sauko kasan, murmushi kawai ammah takeyi harta karaso parlor, kallonta ammah tayi da yanda yake tafiya, cikinta ya futo sosai kamar mai wadda zata haihu yau ko gobe, daman doctor ya fada masu cewa da zarar takai wata takwas cikin nata zai bude, yanxu kuwa cikin nata yakai 8months da sati daya, cikin ya futo sosai kuma yayi mata kyau sosai, ta Kara fresh da kyau kamar bamai ciki ba babu wannan kumburu fuska da na hanci, dass dass abunta.
“Wash barka da yamma ammah” ta karashe tana zama gefen kujera mai zaman mutun biyu
“Sannu daughter kina kokari, wannan babyn namu tubarkallah”
Dariya amra ta danyi kafin ta kalli inda Salim yake tace “kai kuma baka daddara ba ko, saita sauko ta mammake zaka daina daukan mata wannan wayar yar gold din”
Dan murmusawa ammah tayi tana kallonsu.
Salima ce ta sauko rai a bace Har tana grade kafafunta daga stairs, tana karasowa parlorn tayo kan salim, “kai Ka gama rainani ko? Toh Wallahi yau Saina koya maka hankali”
Tana kaiwa nan tayo kanshi, ammah ne Tayi saurin hanata “haba yarinyar kirki, yi hkui bazai sake ba kinji”
“Ki barta ta bugeshi ammah tunda baya ji, haka ya lalata min yawa Yanxu kwata kwata idan an kirani baba jin kara” amra ta fada tana kallonsu
“Ah ah baza ayi haka ba daughter” karban wayar ammah tayi daga hannunshi kafin ta mikama salima “ungo yarinyar kirki yaci albarkaci na”
Dungure kanshi salima tayi kafin ta karbi wayar, alokacin call din Aman ya shigo don haka ta wuce sama abunta tana murmushi.
Kallonta amra tayi da yanda jikinta ya dau zumudin Kira harta wuce sama, shuru ta danyi don sai a lokacin amar ya fado mata, dukda tana kokarin hana zuciyarta tunanin shi saidai hakan ya gagara don yanxu idan babyn cikin ta ya danyi motsi shine yake fadi mata arai.

Suna nan zaune wayar ammah tayi vibrating, dan waigowa ammah tayi, kamar a mafarki idanunta ya sauka akan sunan Amar, cikin sauri ta dauka wayar Har hannunta na karkarwa yau wata biyu kenan rabonta dashi, “hello hello son is that you”
Cikin jin dadi da murna Amar yace “yes ammah nine”
“Subhanallah!! Son in Ka shiga Ka barmu cikin damuwa, wata biyu…”
“So sorry ammah na shiyasa na kira ma yanxu, ko sauka bamuyi daga jirgi ba ayanxu haka maganar da nake dake”
“Ya kake are you okay babu abunda ya sameka? Kana cikin koshin lafiy…”
Saurin katseta yayi “I’m fine ammah, please don be worried I’m perfectly fine okay? Hope kuma kuna nan lafiya?”
“Yes son we’re fine alhamdullah yaushe zaka dawo? I have something very important to tell you”
“I don’t know ammah, saimunyi rounding up komai anan, but inason ki kwantar da hankalinki I’m perfectly fine, Muna gama operation Zan dawo Insha Al….”
Dip wayar ta dauke, amra data gyara zama tana. Kallon ammah data sauke wayar, gaba daya ta maida hankalinta kan ammah haka zalika Salim shima yana daga gefe yana kallon ammah Duk sun zama curious suji ko lafiya,
“Ammah lafiya dai ko?”
Dan Nunfasawa ammah tayi tace “Alhamdulillah, son ne yace yana lafiya Har yanxu basu gama operation bane”
Wata ijiyar zuciya amra ta saki Har yasa ammah ta juyota.
“Har hankalina ya kwanta daughter, yau wata biyu da kenan, alhamdullah ya Allah”
Sauke kanta kawai tayi kasa batace komai ba, saima wasa da Yan yatsunta data fara.

Washe gari wajen karfe biyu suka fito gaba dayansu, da yake weekends ne, sunyi kyau gaba dayansu daga kan amra zuwa salima sai ammah, Duk sunsha native kaya, atare suka fito gaba sayansu suka wuce motar ammah, ammah ne ke jan motar sai salima a bayan motar,
Anatse ammah ke drinving while tana dan duban amra ta jikin mirror, hira suka dan farayi a tsakanin au inda amra dai saidai tace uhm ko ah ah saidai kuma in anyi abun dariya Harda ita ake kyakyatawa.

Gaban wani katon mall suka 360 mall, mall din ya gadu sosai don yana dauke da wani babban bulding mai tsayi sosai, atare suka fito gaba dayansu inda salima ta taimakawa amra ta bata helping hand saboda yanayin ta, ahankali suka shiga cikin mall, fadin irin kyau na wurin ma bata lokaci ne, babu wani hayaniyan mutane dan few mutane ke yawo, ko Ina fess fess sai kamshi, maintainance din wajen sai ba a magana saboda ko Ina clean, cikin lift suka shiga nan ma saida salima ta taimaka mata, suna hawa second floor suka wuce wani katon shop may suna baby shark, tundaga nesa zaka san shop din kayan babies ne, ammah ce agaba suna biye da ita Har suka shige cikin shop din, mutanen wajen ne sukayi welcoming din ammah kafin su fara zagaya wajen,
Katon trolling ammah tasa salima ta janyo nan suka shiga shopping, abun da suka kwasa akalla zaikai wajen miliyan uku, ammah dai sage wa tayi babu abunda bata saya ba a wajen na Abubuwan da mummy and baby zasu magana dashi don suna da kaya designer don kamar ma kayan Duk na kasar waje ne, sun kwashi wajen awa biyu Ana abu daya, amra dai data gaji zama tayi nan mutanen wajen suka kawo mata ruwa da snacks, zamanta kuwa tayi taci snacks din tana cinye wa ta buqaci a kara mata nan ammah tasa su kawo mata da yawa.

Saida su salima da ammah suka gama kwashe kwashe su Duk wani cute kayan baby saida suka dauka Harda unisex babu wanda suka bari, Harda abubuwan da amra zata buqata wajen preparing delivery bag dinta, suna gamawa ammah tayi payment, lokacin da amra taji kudin saida ta kama baki, bazata iya musama ammah ba don haka taja Bakinta tayi shuru saidai bata kam taga abunda ake kira da gata.

Daga nan saida suka tsaya ammah ta saya masu kayan ciye ciye don itama tana son kayan dadi saidai diabetes dinta dake hanata cin wasu abubuwan,
Sai wajen karfe biyar na yamma suka dawo gida da kaya niki niki, daki guda ammah ta fidda anan sama aka zuba kayan a dakin.

Washe gari Kayan da ammah tayi order daga dubai da uk suka iso, suka fadin irin yawan kayan da kudin da aka kashe akansu bata lokaci ne.
Su Aman ne suka dunga shugowa dasu suna hawa dasu sama shida salim, suna hawowa dashi ammah tasa suka wuce dashi dakin data ware, daki ne babba sosai don Har yafi inda amra take, empty room ne saidai yasha frames, nan suka dunga zuba komai a ciki daga kan crop zuwa strollers da baby swings. Suna gama ajiyewa ammah ta shugo dakin tare da salima sai maida din gidan, nan suka fara shirya komai suna jerawa inda nan Aman shima yazo ya tayasu harhada crip da sauran abubuwan da dole sai anyi assembling, amra dai bata shugo dakin ba don kwana biyu tana dan fama da ciwon baya ga kumburin kafa da yake fama dashi.

After 1 week…
A cikin sati daya ammah ta gama komai na sayayyan baby, babu abunda bata saya ba Har wanda bazasu buqata ayanxu bama Duk ta siya.
Yau last appointment din amra before delivery don haka suka wuce asibiti, a cikin satitikan nan cikin amra girma yake kullum abun Har mamaki yake bama ammah, don cikin yayi girma sosai lokaci guda babu zato, Duk wasu kayanta yanxu basa shiga ta kwata kwata, sai doguwar riga mai bubu, wadda ammah ta karo mata su da yawa tana sakawa yanxu ma rigar ce a jikinta sai mayafin rigar, ahankali take sauko tana rike bayanta, tana saukowa ta dan tsaya tasa maid ta kawo mata ice water, tana nan tsaye ammah ta sauko kasan “sorry daughter na barki tsaye ko, muje”
Suna sauka saiga salima ta taho da sauri itama daga sama, “Laa ammah shine zaku tafi babu ni, dan Allah Zan biku “
“Toh muje” ammah ta fada tana wucewa gaba harta karasa gaban mota, tana karasawa ta bude gidan gaba kafin ta bude ma amra baya don ta daina zaman gaba, suna shigewa gaba dayansu suka bar cikin gidan.

Suna karasowa asibiti ammah tayi parking, fitowa sukayi gaba dayansu inda salima ke rike da hannun amra tana bata helping hand, anatse suke tafiya Har suka shiga cikin asibitin, suna zuwa kuwa time din appointment dinsu na cika cif. Basu tsaya komai ba suka wuce office din doctor.

Da sallama suka shiga cikin office din ammah ce a gaba sai amra dake biye da ita tare da salima.
Zama sukayi gaba dayansu baya sun gaisa da doctor din.
“Sannu madam ya nauyi? Hope baby is kicking”
Doctor ya fada yana kallon amra
Murmusawa kawai tayi batace komai ba, maida kallonshi yayi kan ammah yace “Bari mu fara scan ko? Saimug ko edd dinta yayi gaba ko ya dawo baya”
Mikewa amra tayi ta wuce inda doctor kw dubata, hawa tayi kan gadon kafin ya soma dubata, yana gamawa yayi printing scan din.

Mikamaa ammah paper yayi kafin ya soma magana “alhamdullah hajiya, ta shiga wata Tara ciff and edd dinta yana nuna in the next 7 days baby will be ready to come to the world, yanxu form now ya kamata ta dage da exercise sosai zai taimaka mata sosai”
“Alhamdullah I Alhamdulillah thank you doctor
Ammah ta fada tana murmushi.

***
Suna fitowa daga office din doctor motar suka shige, suna shiga ammah ta kunna motar suka bar cikin asibitin, kowannen su fuskanshi dauke da murmushin jin dadi, musamman ammah, amra dai mamaki ma ya hanata tunanin komai, she can’t believe itace zata haihu, allah mai ko kenan.

Suna isowa gida amra ta wuce daki saboda wani irin ciwon baya daya riketa sosai, yau kwana biyar kenan tana fama dashi yazo ya dawo haka yake mata, abunda yasa bata fada ma doctor ba kuwa shine normallly tana yin haka tun kafin cikin ta ya tsufa so yanxu daya fara mata hakan sai tayi tunanin it’s normal.

Karfe Tara nayi ammah ta shugo dakinta da sallama, a zaune ta taddata tana rike bayanta, “daughter Yadai”
Ammah ta fada tana zama gefenta don yanxu bata wuce minti talatin bata leko ta ba, “ba komai ammah, na gaji ne kawai da zaman”
“Toh ki miek ki zagaya gidan zai saki Insha Allah”
“Tohm ammah”
Tana kaiwa nan ta mike ta nufi hanyar futa daga dakin, kasa ta sauka ta zagaye parlor kafin ta hau sama, tana haurowa ammah na fitowa daga dakinta, “daughter Ina zuwa, Ay kin gama kwanan dakinki yanxu, wuce muje part dina”
Kanta a kasa tace “Toh ammah”
Chapter 11 · 0% Book details