← Book details Aure A Yau Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
CHAPTER 3 OF 3

Fara

Aure A Yau Part 1 Complete Hausa Novel · about 452 min read

Spices
Yaji
Sanan duk wani kalar girki da kuke so in dai kunzo Fauzys kitchen za adafa muku shi a aika muku inda kuke cikin
ankanin lokaci
Ina samari yan kwalisa? Ina amarya da uwar gida? Me kuke jira? Azo ai surprised din habibi da abincin Fauzys kitchern and more Taste the delicious. Sannan spices dinmu duniya ne, inkai girke dashi har makota sai sunjiyoki sai sunzo kinsanmusu.
Ina garin Kano Rijiyar zaki.
Phone number 08068950560
Sunusi ya shiga
akin Sabila yana taraddadi a ransa, shi kansa ya san ajiye aikin Sabila da yanke ala
arsu da maman Nawal ba alkhairi ba ne a gidansa, ya tsaya a kanta cikin
ata rai ya ce"Ke Sabila".
agowa ba ta yi ta kalle shi ba, ya ce"Ba fa zai yiwu a ce ki dinga dafa abun marmari kina shiga da shi
aki ba, ai ma
otanki suna da hakki a kai, don haka dole ne ko me kika dafa ki dinga zubawa Karime nata".
Ta ce"To".
Ya ce"To maza raba naman nan gida uku ki ba ni namu ki
auki
aya".
Ta tsaya tana kallon shi da mamaki, ta kasa cewa komai, ya ce"Ba magana nake yi miki ba?"
Ta ce"Ita ma idan ta dafa ai ba ta ba ni, kuma ni wallahi ba zan iya ba ta abuna ba, ni ba ma
ociyata ba ce, kishiyata ce, wacce ba ta nufina da alheri, ba zamanta nake yi ba a gidan nan, don haka kowa ya yi harkarsa, babu ruwanta da ni".
Sunusi ya ha
e rai ya ce"Ke kar fa ki ga na kwantar miki da murya ki yi zaton lalla
a ki nake yi, to umarni nake ba ki, ki raba Malama ki ba ni na wuce".
Da rawar murya ta ce"Wallahi ba zan ba ta ba".
Ya kawo mata mari ta kauce tana cewa"Kar ka sake dukana, na gaji, ai ni ba jaka ba ce, ko don ka ga ina yin shiru?"
Ya ce"Au! Rashin kunya za ki yi min? Idan na cigaba da dukan naki me zai faru? Ok, ni fa dama na lura wannan matar maman Nawal ce take zuga ki tana hure miki kunne, ki raina ni ki raina Karime, to wallahi ba ta isa ta lalata min gida ba, saboda haka daga yau na yanke ala
arku da ita, daga yau aikin da kike ta
ama da shi har kika
ala min sharrin sata a kan banzan albashi na soke shi, ba ma aiki ba kar na sake ganin kin je gidan, idan kuma ta sake shigowa gidan nan na dawo aka fa
a min sai na je har gida na ci mutuncinta!"
Sabila ta ji komai ya tsaya mata cak, ta ma rasa abun cewa, fargaba ta shige ta sosai, ko Amina ba ta taimakonta da wasu abubuwa akwai sha
uwa a tsakaninsu, ta ya rana
aya zai ce su rabu alhalin bai sauke mata kowane nauyinta dake kansa ba?
Ya ce"Kin tsaya kina kallona da mayun idanunki, ko ban isa ba ne?"
Hawaye ya sakko mata, da rawar murya ta ce"Me na yi maka fa za ka yanke wannan hukuncin? A kan me zan rabu da wacce muka da
e muna mu'amala ta arzi
i? A kan me?"
Ya ce"Saboda na ga raini ya fara shiga tsakaninmu, kuma duk ita ce take zuga ki, inda da ne na ce ki raba kajin nan wallahi ko musu ba za ki yi ba za ki bi umarnina, amma yanzu dayake tana zuge ki har ni ne ina fa
a kina fa
a, to wallahi ba zan
auka".
Ta ce"Ni fa yanzun ma ba hanawa na yi ba, ita ce ba zan bawa ba, wallahi ba zan ba ta ba".
Ya ce"To raba shi gida biyu ki ban rabi".
Ta raba ta tura masa gabansa, ya ce"Kin ga yadda kika yi rabon nan? To idan kina so na yarda ki cigaba da harkar aikinki, wannan dubu hamsin
in sai kin fara raba ta gida uku, na farko dai kin san alfarma na yi miki da na bar ki kina yi, ita kuws Karime kin ga ba ta aikin, sannan a zahiri mai gadi ma kika mayar da ita, tun da za ki fita aiki ta zauna ta jire miki gida, don haka duk wata ina da dubu goma sha biyar a cikin ku
in, ita ma haka, kin ga bisa adalci ke sai ki
auki ashirin".
Ta ce"Wallahi ba zan iya ba ta ko sisi a cikin ku
ina ba, kuma baban Amal tsakani da Allah ba na kashe fin ku
in da kake bu
ata na ba ka
in a gidan nan? Yaushe rabon da ka yi min awo? Ko don ka ga na kau da kai ina yi idan ba ka yi ba? Kuma wallahi zuciyar musulunci ce kawai ta sa na cigaba da ba ka, ai da gani nake da gaske ba ka da shi, amma tun da ka tara ku
in aure kuma kake ciyar da ita na gane kana da shi, kawai ni
in ce ba za ka yiwa ba".
A fusace ya ce"Ba zan yi ba
in, ina da shi na hana, na
arfi ne ki dinga
wata mana! Kuma aikinki daga yau na soke shi, na yanke ala
arki da matar can, idan ba haka ba za ki ga yadda za mu yi da ke a cikin gidan nan".
Sabila ta fara kuka ta ce"Na ji zan ajiye aikin, zan yanke ala
a da ita, amma sai da shara
ance ido ya ce"Ni za ki gindayawa shara
i? Sabila yaushe na lalace haka a wajenki?"
'Tun ranar da ka nuna min ban ishe ka ba, ka yi mini kishiya' Ta fa
a a zuciyarta.
A fili kuma ta ce"E dole sai da shara
in za ka dinga yi min awo da cefane, sabulu, omo, ruwa, man shafawa, kula da makarantar yara, sutura, sannan idan sabgar dangina ta tashi za ka yi mini anko ka ba ni ku
in gudunmawa, kuma ko haka kawai na tambaye ka wasu ku
i za ka
auka ka ba ni ba tare da ka ji me zan yi da shi ba, wannan shi ne abin da mazan da suke hana mata sana'a suke yi a gidajensu a zauna lafiya, idan har ba za ka iya yi mini duk wannan ba to wallahi ba zan ajiye aikina ba, ita me ya hana ta fita ta nema?"
Mamaki ya kama Sunusi, na ganin karfin halin Sabila, ya ce"Sabila! Ni kike fa
awa magana haka?"
Ta juyar da kai gefe, ya ce"To na ma janye za
in da na bayar, yanzu ba ma bu
atar ku
inki, kawai na hana aikin nan, na soke shi, na rantse da Allah idan kika sake shiga matar nan sai na ba ki mamaki".
auki naman ya bar
akin, Sabila ta dinga share hawaye, ba
in ciki ya cika zuciyarta, kuma ta saka a ranta ba za ta bar aikin nan ba, sannan ba za ta rabu da maman Nawal ba, sai ta ga matakin da zai
auka, ita Indai ba na saki ba ne za ta iya jurewa.
Da ya shiga
akin Karime ya fa
a mata yadda suka yi da Sabila, sai kuwa ta hau zuga shi tana cewa"A lallai Sunusi kana da sakaci".
Ta yagi cinyar kaza ta ce"To wallahi nan gaba sai kun fara fito na fito da yarinyar nan, yarinya
arama kuma matarka da take
ashinka ta dinga bijirewa umarninka?"
Ya ce"Ni ma dai na yi mamaki, da Sabila ba haka take ba wallahi".
Ta ce"To yanzu dai ya rage naka, idan har ta cigaba da zuwa ba ka
auki wani mataki ba za ta yarda da cewar babu abin da za ka yi, don haka komai zai iya faruwa, tun da raini ya shigo ciki, idan ta fita aikin nan gobe ka tabbatar a gidansu ta kwana ba a gidan nan ba".
Ya ce"Na san ba za ma ta fitan ba fa".
Suka cigaba da firarsu tana ta zuga shi da tunzura shi a kan Sabila ta raina shi.
Washegari da safe Sunusi ya fita, Sabila ta gama ayyukanta bayan yara sun tafi makaranta, ta yi wanka ta tafi gidan maman Nawal, don gulma Karime har le
awa ta yi ta tabbatar da shigarta cikin gidan, ta jinjina kai tana cewa"Lallai yarinyar nan, Allah Ya sa
arshen aurenki ne ya zo a gidan nan".
auki waya ta kira Sunusi, ta zayyana masa, ta ce ya ma dawo ya ganewa idanunsa, ya ce ba sai ya dawo ba, Sabila ta fara aikin suna ta
a fira da maman Nawal kawai ta ga kiran Sunusi, sai da gabanta ya fa
i, amma ta daure ta
auka, ta ce"Baban Amal..."
Ya katse ta da fa
in"Uban baban Amal! Ni za ki fa
awa wani baban Amal? Ni zan kafa miki doka ki
i ji ko, wai ni ko gidan
anwar ubanki da uwarki ne? To kar ki sake ki koma mini gida, daga nan ki wuce gidanku, ko kuma su ba ki
aki a nan gidan, kin ga kin zama 'yar aiki mai lasisi".
Ya kashe wayar, Sabila ta sauke wayar a sanyaye tana kallonta kamar Sunusin ne a hannunta, Maman Nawal ta gane ba waya mai da
i ta yi ba, ta ce"Sabila mene ne? Ko rasuwa aka yi?"
Ta girgiza mata kai alamar a'a, kafin ta ce"Babu komai".
Ta cigaba da aikin.
Maman Nawal ta kar
e tsintsiyar hannunta ta ce"Ki fa
a min mene ne ya faru?"
Sabila ta ce"Don Allah kar ki matsa sai kin jii, sirrina ne wannan".
Ta cigaba da aikinta, tana gamawa ta bar gidan, ta zauna tana ta
inkinta, rana ta yi ta
ora girki, har yara suka dawo tana ta sabgarta, duk a tunaninta idan Sunusi ya dawo hargaginsa kawai zai yi ya kyale ta, a ya yi wuta ya ce zai dake ta, amma yana dawowa sai ya ba ta mamaki, tun daga zaure yake kiran sunanta "Sabila! Ke Sabila!".
Gabanta ya fa
i, ta tashi daga sallayar da ta idar da sallar magriba tana amsawa"Na'am".
araso
akin ya
aga labulen ya ce"Wallahi kin yi ka
an na kafa doka ki karya mini ita, karya kike yi, ni ba zan zauna da wacce za ta dinga karya dokata ba, ba zan rayu da wacce ban isa da ita ba, don haka ki zo ki fice mini daga gidan nan, idan kin ga dama ki je gidan matar ki cigaba da zama a can".
Tashin hankali ya rufto mata, ta ce"Baban Amal..."
Ya katse ta da fa
in"Kar ki sake, kar ki yarda ki fusata ni idan ba so kike na tattaka ki a gidan nan ba kafin ki tafi".
Har ya juya ya dawo ya ce"Wallahi kika bari na fito daga wanka ba ki bar gidan nan ba sai na lahira ya fi ki jin da
Ta san zai aikata, don haka ta tashi ta
akko akwatinta ta fara zuba kayansu a ciki hannunta yana karkarwa, zuciyarta tana bugawa, so take ma ta yi sauri ta gama ta tafin kafin ya fito ya
ara tsaurara hukuncin, tun da dai yanzu ai ba ta ji ya ambaci saki ba, don haka da sau
i, da sauri ta saka yaran a gaba tana jan akwatinta suka bar gidan, Karime ta le
o tana cewa"Allah raka taki gona, a gaida Baba da Mama, sannan a yi wa gwagwaren unguwa albishir".
Ko juyowa Sabila ba ta yi ba ballantana ta ba ta amsa, kai tsaye gidan iyayen shi ta nufa a maimakon na iyayenta, saboda ba ta san me za ta je ta ce musu ba, tana kuka ta zayyanawa mahaifinsa komai da ya faru, nan take ya kira Sunusi a waya ya ce ya zo yana neman shi, sam Sunusi bai kawo cewar Sabila ce ta kai
ararsa ba, sai da ya je gidan ya ganta, ai kuwa ransa ya
aci sosai, rai a ha
e ya zauna yana sauraron baban nasa da yake fa
a masa tun da bai sauke duka nauyinsa da ya wajaba ba, to ba zai hana ta sana'a ko aiki ba, kuma tana da iko a kan ku
inta.
Sai da Sunusi ya gama sauraron mahaifin nasa, kamar ya yarda da maganar shi, ya ce"Baba shikenan ka gama magana?"
Ya ce"E na gama, don haka ku koma gidanku, kuma zancen aiki ko gobe ta cigaba da zuwa, tun da ma
ota ne ma babu nisa, sannan ka ji tsoron Allah, ka sani ko mace tana aiki tana samun ku
i hakkin mijinta ne ya ciyar da ita, da duk sauran hidimarta".
Sunusi ya ce"Baba a bayananka dai idan na fahimta kana nufin ba na yi wa yarinyar nan adalci ko?"
Ya ce"To ai haka
in ne".
Ya ce"To tun da haka ne, ni ba zan cigaba da daukar alhakinta, saboda haka ta je gidansu kawai, fa niyyata dama ta je gida ta zauna ta ji idan zaman gidan da
i ne, idan ta yi hankali ta san darajata ta san darajar aure sai ta dawo, amma tun da abun ya zo da rashin daraja har tana da
afar kawo
ara ta, to ta je na sake ta kawai".
Wata irin zabura Sabila ta yi da
arfi ta ce"Innalillahi wa inna alaihi raji'un! Na shiga uku, Baba ka ji wai ya sake ni, Baba ka saka baki".
Sai kuma ta juya wajen Sunusin ta ce"Ka yi ha
uri baban Amal, indai aiki ne na ajiye, ta ya za ka sake ni ga yara a tsakaninmu? Yanzu idan suka fahimta me za mu ce musu, ka rufa mini asiri ka mayar da ni, zan gyara halayena wallahi"
Ta fashe da kuka, shi kuwa tsaki kawai ya ja ya fice daga gidan, yana ki Baba yana kiran shi bai dawo ba, sai cewa da ya yi"Baba ka yi ha
uri kawai, ni na riga na zartar da hukunci".
Sabila ta dur
ushe a wajen tana gurshe
en kuka.
08028966015
Kukanta ne ya jawo hankalin Umma dake tsakar gida tana ka
a miya, dama jira take ta gama ta je ta ji me yake faruwa, saboda ta san tun da ta ga Sabila da jaka da yara ba
alau ba, ta
arasa
akin tana cewa"Subhanallah! Sabila lafiya? Me yake faruwa ne Malam?"
Baba ya ce"Hmm! Al'amarin Sunusi sai addu'a, na ga ranar da yaron nan zai yi hankali, zan ga ranar da ba
incikin Sunusi zai bar ni na huta". Ya
arasa maganar da rawar murya.
Umma ta zauna tana cewa"Don Allah ka daina saka damuwar shi a ranka, ka yi masa uzuri, ka
auka kawai shi ne ya zama zakkar da ake fitarwa a kowane gida, ka kalli sauran 'ya'yanka sun isa ka ji sanyi a ranka, sai ka godewa Allah, tun da da ya ba ka
aya mai damuwa, sai ya ba ka da yawa nutsattsu wanda suka zama sanyin idaniya.
"Ya sake ni! Ya sake ni Umma ya zan yi? Na shiga uku, ni me zan je na ce a gidanmu? Ya zan yi da yaran nan? Wane kallo duniya za ta yi mini? Za a yi ta kasa Ni a faifai tun da na zama bazawara, me na yi masa da zafi haka? Indai aiki ne na ha
ura na ajiye". Kana kallonta za ka san cikin fitar hayyaci take maganganun.
Umma ta yi tsamm kamar ruwa ya cinye ta, ita dai a sanin da ta yi wa Sunusi da halinsa, da kuma sanin yadda yanayin zaman auren nasu yake ba ta ga wani abun damuwa ba don auren ya mutu, inda Sabila 'yarta ce da tuni ta da
e da
wato mata 'yancinta, amma shi ne yanzu ta samu 'yancin har take kuka da son ta koma? Lallai ka kiyayi so, kuma ka ji tsoron yaran zamani.
Ta ce"Sabila tashi mu je
aki ki huta" Ta
ago ta tana ri
e da ita ta kai ta
akinta ta zaunar, shiru ta yi tana kallonta yadda take kuka kamar an ce babarta ta mutu, sai da ta tsagaita da kukan sannan ta kira sunanta "Sabila".
Ba ta jira amsawarta ba ta
ora da fa
in"Mutuwar aure ba mutuwar rayuwa ba ce, don kin rasa miji ba uba kika rasa ba ballantana ki yi zaton ba za ki sake samun wani ba har abada, iyayenki suna raye, suna son ki, danginki suna son ki, 'ya'yanki suna sonki, kuma wallahi idan kika gama idda sai kin samu mai sonki, to me zai sa ki saka kanki a uku don mutum
aya ya daina sonki? Har me Sunusin yake tsinana miki da za ki so dawwama da aurensa? Idan ma yara kike ji to wallahi ki rage
ulafucinsu, ki
addara Sunusi mutuwa ya yi ba sakinki ya yi ba, ai ba za ki ce kin bar yin aure har abada ba, kuma ba ki da tabbacin wannan sabon mijin da za ki aura zai ri
e miki 'ya'yanki, kin ga dai kun rabu
in ko? To yanzu ma ki saka a ranki Sunusi ya mutu, sai ki samu nutsuwa ki yi rayuwa mai inganci, wallahi ba zuga ba Sabila kin fi
arfin Sunusi, kin wuce ajinsa, sai dai
addara da rabon 'ya'ya".
Har ta gama nasihohinta Sabila ba ta ce komai ba, hawaye kawai take yi, yaran na kwance a cinyarta, har
arfe tara Umma ta ga ba ta da niyyar tashi ta tafi gidan nasu, ta ce"Sabila ko na yi muku shinfi
Ta ce"E".
akin ta bar musu suka kwana ita kuma ta tafi
akin Baba, Sabila ta yi kwanan ba
inciki mai cike da zulumin gobenta, yayinda Sunusi ya yi kwanan farinciki silar yadda Karime ta dinga lalla
a shi, naman ma na rabon Sabila da ta tafi ta bar shi sai da safe ya
akko suka cinye shi, hankalinsa ya kwanta sosai da Karime ta nuna masa yanzu ne zai ji da
in rayuwarsa, dama Sabila ce damuwarsa, kuma ya gamsu da hakan.
Washegari da safe Sabila ta tashi da ciwon kai, ga alamun saukar zazza
i da take ji tun cikin dare, sai dai bai gama rufe ta ba, da haka ta daure ta taya Umma aikin gidan, da ta juye kaskon farko na
osan da take siyarwa, ta dama musu kunun alkama suka karya, sannan ta
ora musu ruwan wanka, don a tunaninta Sabila sassafe za ta tafi gidan iyayenta, amma sai ta ga sun yi wankan ita da yara, har ta gama
osanta ba ta da niyyar tafiya, ta yi mata shiru don ta ga gudun ruwanta, ganin har an yi la'asar Sabila babu shirin tafiya yasa ta cewa"Ni Sabila sai yaushe za ki tafi gida ne? Ko a nan za ki yi zaman iddar?"
Sai ta gya
a mata kai alamar E.
Umma ta ce"Gaskiya ni ba zan ba ki wannan shawarar ba, saboda idan 'yata ce ba zan yarda da wannan ba, idan har ba za ki koma gidanku ki yi idda a can ba to
akin mijinki ne ya fi cancanta, wallahi idan kika zauna a nan ko nan gaba kun sasanta da Sunusi sai zaman nan naki ya zame miki abun gori a wajensa, har ma da Kishiyarki ta samu abun fa
e, don haka ki tafi gidanku ya fi dacewa, ba na ma tunanin tun da abun ya faru kin yi waya da iyayenki ko?"
A sanyaye ta ce"Ban fa
a musu ba".
Ya ce"To maza ki tashi ki tafi, kuma ki kwantar da hankalinki, kar ki je musu kina kukan nan na rashin dalili ki tashi hankalinsu a banza, ki dage da addu'ar Allah Ya yi miki za
in alkhairi, idan cigaba da zaman ne alkhairi shi da kansa zai neme ki ya mayar da ke, idan kuma rabuwar ce alkhairi sai Allah Ya ba ki wanda ya fi shi".
Ta ce"To". Amma ba don tana tunanin rabuwa da Sunusi zai zame mata alkhairi ba, ta ina za ka rabu da uban 'ya'yanka mijin da ka saba da shi kuma a ce gara hakan?
A sanyaye ta ce"Wallahi kunya nake ji Umma, fargaba nake, me zan je na ce musu? Shikenan na shiga sahun zawarawa? Za a yi ta cewa na kashe aurena".
Umma ta ce"Amma dai Sabila tun jiya na ce miki ki saka a ranki Sunusi mutuwa ya yi ba sakinki ya yi ba, shi ne ka
ai zai sa ki samu kwanciyar hankali, ki kuma siyawa kanki 'yanci".
Ta ce"To".
Umma ta ce"Tashi mu je na raka ki, sai na yi musu bayani na ba su ha
uri".
A sanyaye Sabila take jan akwatin, suka hau adaidaitasahu zuwa gidansu, suna shiga wani sabon kuka ya zo mata, mahaifiyarta tana ganinsu ta mi
e tsaye a firgice ganin Sabila tana kuka, ta ce"Hajiya lafiya? Me ya same ta?"
Suka
arasa suka zauna, Umma ta ce"Ki kwantar da hankalinki naman Sabila, babu abin da ya same ta".
Gwaron numfashi mahaifiyar Sabila ta ja bayan gama jin bayanan Umman, ba ta
oye mata komai ba har irin rayuwar da Sabilan take yi, da wula
ancin da Sunusi yake yi mata, maman Sabila ta cika da mamaki, ranta kuma ya
aci, don ba ta ta
a sanin irin rayuwar da 'yarta take yi ba kenan, ita kuwa Sabila ji ta yi kamar ta toshewa Umman baki, wannan wace irin mace ce mai
an karen suturu haka? Kukanta ya tsananta sanda ta raka Umma ta dawo ta zauna, kafin ta ce komai Sabila ta riga ta da cewar"Wallahi Umma laifina ne, ni ce na yi taurin kai na ce ba zan daina aikin ba".
Umma ta kalle ta da takaici ta ce"An ji duk haka
in ne, a kan me zai sake ki ki tafi gidan iyayen shi? Uban me za ki yi a can? Ok kina nuna masa ba ki da wani gata sai nashi kenan ko? Kin zubar da darajarki Sabila".
Cikin ku
ka Sabila ta ce"Duk ba haka ba ne, ku kuka ce na yi ha
uri na bi mijina na yi masa biyayya, kuma sannan yanzu ki ce ba haka ba?"
Umma ta ce"Duk na ce haka, amma ban ce ki zauna ya cuce ki ba, da
uruciyarki ki dinga wannan rayuwar Sabila? Shi yasa duk
inkin da kike yi ake rasa inda ribar take ashe, kina can kina hidima da mijinki, kayya, amma na raina wayonki, bari babanku ya dawo, Wallahi ko yaron nan ya mayar da ke ba za ki koma ba".
A duk maganganun Umma kalmar ko ya mayar da ita ba za ta koma ba ita ta fi yi wa Sabila zafi, ta shiga share hawaye ta ce"Amma Umma idan ya ce a ba shi 'ya'yanshi fa?"
Ta ce"Sai ta a ba shi
in, idan mutuwa kika yi ya yaran za su yi? Ko za ki tafi da su lahira ne?"
Daga haka ta tashi ta cigaba da aikinta ta bar Sabila tana ta kuka. Ai kuwa mahaifinta yana dawowa da Umma ta zayyana masa komai, shi ma ransa ya
aci sosai, fa
a kamar zai daki Sabila, ya ce sai ya kai shi
ara ma an bi mata hakkinta na cutarwar da ya yi mata a baya, cikin kuka Sabila ta ce"Ni fa Baba bai cuce ni ba, idan ma ya yi na yafe masa albarkacin yaran nan".
Sai da ta yi nadamar ambatar yaran, saboda furucin Baba da ya biyo baya "Maza ha
a kayan yaran, zan je
afa da
afa na kai masa su, wallahi ba zan ri
e masa
a ko
aya ba, tun da ba shi da kirki bai san arzi
i ba".
Sabila ta ji kamar an buga mata guduma a ka, a rikice ta ce"Baba don Allah kar ka kai masa su, kar ka raba ni da 'ya'yan nan, ka ga mata ne, yara ne, kuma matarsa ba ta da kirki ba za ta ri
e ba".
Baba ya ce"Ai sai ya auro mai kirki ta ri
e, wallahi ba zan ri
e masa 'ya'ya ba, ai gatan ya yi masa yawa ma".
Ta ce"Baba don Allah..."
"Kin tashi kin kwaso kayan nasu ko sai na mangare ki?" Ya daka mata tsawa, ta san halin Baban ba shi da wasa, kuma kaifi
aya ne, don haka ta tashi ta fara ha
a kayan nasu tana kuka kamar wacce aka yi mata duka, tana ji tana gani Baba ya ja hannun yaran suna kuka suka bar gidan.
Can gidan iyayen Sunusi ya kai yaran ya ce ga sa
o nan a bawa Sunusi, Umma ta ce za ta ri
e su, Baba ya ce bai yarda ba a kaiwa Sunusin don ya gane muhimmancin uwarsu, da aka kira Sunusi da zancen sai da ya yi kwana uku bai je gidan ba, don haka rana ta hu
u Umma da kanta ta je ta kai yaran wajen Karime, ba ta bi ta kan cin maganin da Karimen take yi ba ta tafi ta bar su, ai kuwa a nan tsakar gida ta bar su da jakar kayansu, har sai da Sunusi ya dawo, cikin fa
a take cewa"Amma dai Sunusi ka san kafin aurenmu ba mu yi yarjejeniyar zan ri
e maka 'ya'ya ba ko?"
Jikinsa ya yi sanyi ya zauna ya ce"Hakane, amma lokacin kin ga ni ma ban san zan saki Sabila ba".
Ta ce"To kenan yanzu ni kake nufin na zauna na dinga hidimarsu? Ni fa ba zan iya ba, ba ma lafiya ce da ni ba,
ila ma laulayi nake yi, wannan sammakon tashin sassafen a shirya su zuwa makaranta ka ji na rantse maka ba zan iya ba, ban haihu ba babu
an wata gur
iya da zai saka mini hawan ruwa da rashin bacci".
Sunusi ya ce"To yanzu ya kike so na yi? Kin ga yadda ran Baba ya
aci kuwa? Ba zan mayar da su ba".
Ta ce"Na ji su zauna, amma wanka da shirin makaranta, wanki, da duk
ananun abubuwansu sai dai ka dinga yi musu, ni ba zan iya ba wallahi".
Ya ce"To shikenan babu damuwa,Allah Ya ba ni iko".
Haka kuwa aka yi, da sassafe zai tashi ya
ora musu ruwan wanka ya yi musu, idan ya gama ya
ora abun karyawa, ya saka su a gaba ya kai su makaranta kamar yadda Sabila take yi a baya, wataran da
yar yake iya tashi saboda bacci, tun da bai saba da tashin wuri ba, wankin unifom
insu haka zai yi yana tsaki, hatta shimfi
a shi yake gyara musu, su kwana a
akin babarsu, tun ba a je ko'ina ba ya fara ganin amfanin Sabila, saboda bakinsa yana ta kwa
ayin
an abu mau da
i kuma ya kasa siya, ya saba da doya da dankali kuma sun yi masa tsadar da ba zai iya siya ba, su ma yaran yana lura ba sa sakewa sam, don ma dai Karimen ba ta hana su abinci, amma duk da haka yana tausayinsu, ga shi ya hana su shiga gidan Maman Nawal.
Ita kuwa Sabila haka ta ci kukanta ta gaji, tun tana kewar yaran har ta daina, tun a ranar ta sanarwa da Maman Nawal, washegari kuwa ta zo har gida ta yi mata jaje, Baba yana nan a lokacin, babu zato ya ce da Maman Nawal bayan satu
aya Sabila za ta cigaba da zuwa aikinta, maman Nawal ta yi godiya, Sabila ta yi raurau da ido bayan tafiyar maman Nawal take cewa Baba"Amma Baba idan ya ga na cigaba da zuwa aikin
ara fusata zai yi a maimakon ya sakko ya mayar da ni".
Baba ya ce"Ke wannan yaron fa ke da gidansa har abada, ko ya mayar da ke ba za ki koma ba, ko kotu sai na je an raba aurenku, za ki cigaba da zuwa aikinki, ki saka ni
ab kuma ki kama kanki, ban da kula maza tun da kin dan idda kike yi".
Zuciyarta ta buga da
arfi duk da ta san da gaske iddar take yi amma sai ta ji maganar bambarakwai, kenan shi Baba a zaton shi har ma za ta iya kula wani ko ta gama iddar? Har mamaki take yi, ta rasa me mutane suka
auki mutuwar aure har da suke kallonta da sau
i haka, ta amsawa Baba za ta cigaba da zuwa aikin ba don ranta ya so ba.
A ranar da ya ce ta koma ta cigaba da zuwan, kullum za ta saka ni
ab ta je ta yi aikinta ta dawo, bayan sati biyu Umma ta ce ya kamata a kwaso kaya ko don keken
inkinta saboda ta cigaba da
inki, ai a ranar sai ta ji sakin ya dawo sabo fil, idan aka kwashe kaya ai kuma shikenan maganar kome ta
are, ta ce"Amma Umma a
a'ida sai an gama idda ake kwashe kaya, kar kuma a zo ana mayarwa daga baya".
Umma ta saki baki tana yi mata kallon mamaki, Sabila ta sunkuyar da kai tana share hawaye.
Umma ta ce"Wato ke har yanzu kina nan a kan bakanki na komawa auren nan ko?"
Ta ce"A'a, amma dai a
akko iya keken kawai".
Umma ta ce"Ai shikenan".
A ranar da daddare ta
auki wayarta ta lalubo lambar Sunusi, tun da abun ya faru ba ta kira shi bai kira ta ba, ta kira tana fargaba zuciyarta na bugu, tunaninta da masifa zai
auka ya fara yi mata hargaginsa, amma sai ta ji akasin haka "Hello Sabila" Ya fa
a yaban ya
auki kiran.
Da murya mai rauni ta amsa"Na'am, ina wuni".
Ya ce"Lafiya
alau, ya aka yi?"
Ta ce"Yanzu shikenan mun rabu? Wannan hukuncin da ka yanke wa zamanmu kana ganin shi zai fi?"
Shi ma fa ya yi kewarta a 'yan kwanakin nan, yana yawan tuna ta da sanyin halinta, amma idan ya tuna taurin kai da rainin da ta koya sai ya ga hukuncin da ya yanke shi ne daidai, don haka ya yi tsaki ya ce"Hukunci ai ke ce kika za
a, wannan shi ne dalilin kiran? Idan shi kenan zan kashe waya".
Ta ce"A'a ba shi kenan ba, dama, keken
inkina zan zo na
auka gobe".
Ya ce"To me yasa ba za a kwashe duka kayan ba?"
Ta yi jim kafin ta ce"Baba ne ya ce sai an gama idda ake kwashe".
"Ok kar ki zo min gida, zan aiko a kawo miki". Yana fa
in haka ya katse kiran.
Hawaye ya sakko mata ta ajiye wayar, tana jin kewar gidanta da 'ya'yanta baki
aya.
Washegari ya aiko mata da keken tun da safe kuwa, ta zo ta cigaba da
inkinta, sallar dare kuwa kullum ne sai ta yi, tana ro
on Allah Ya karkato da hankalin Sunusi ya mayar da ita
akinta.
08028966015
GIDAN HAMZA
Rayuwa ta fara yi wa Mardiyya zafi da matsi, a hankali soyayyar su da Hamza take riki
a zuwa wani abu da ban mai kama da
iyayya, Hamzan da a da ba ya son
acin ranta, mai lalla
a ta tamkar
wai, wanda zai kalle ta ya yi murmushi yanzu sai dai tsaki da
ata rai ya biyo bayan kallonta, tun da wannan laulayin ya rufar mata ya canza zaman nasu baki
aya, Mardiyya mace mai kwalliya da tsafta, ga tarairayar miji, amma laulayin ya sa ta canza, duka ta zubar da kwalliya da tsafta, akwai wata
awarta wacce da tare suke tashen kwalliya, sun sha tara ku
i su tafi kasuwa takanas kawai su kaso shi a siyan kalolin kayan kwalliya, amma
awar tata tana yin aure duk ta watsar, Mardiyya ta dinga Allah wadai da ita, tana mamakin sakacinta na ajiye kwalliya da gyaran jiki. "Hmm Mardiyya kenan, wallahi tun da na ajiye kwalliya ke ma sai kin ajiye ta, ba za ki gane nufina ba sai kin yi auren" Maganar da
awarta ta fa
a mata ta dawo mata kamar yanzu take fa
a mata, duk da ba ta bu
e mata bayanin ba yanzu ta fahimta, tun da ga ta dai yanzu ba ta da isasshiyar lafiyar yin kwalliyar, ko ma da lafiyar ina ta ga ku
in siyan kayan kwalliyar? Idan ma da ku
in wa zai yaba mata idan ta yi? A da da ba ta da miji idan ta yi kwalliya ko saurayi bai zo zance ba za ta fita unguwa ta zagaya ko kuma a aike ta, ko banza wasu mazan za su ganta kuma ta burge su ko ba su fa
a mata ba, a yadda take ganin yadda yake basar da ita sam ba ta ma sha'awar yi masa kwalliyar, ita yanzu ta yadda za ta dinga samun abinci mai da
i ta ci ta
oshi kawai take, saboda ta gaji da wannan kame-kamen, tuni ya daina sako mata gas, ya siyo mata murhun gawayi, sannan ya daina yo mata cefane sai dai ya ba ta ku
in da ba zai ishe ta ba.
Idan Saude da Sahura suna yin girki
amshi ya buwaye ta, tana kallo suna cin abinci da nama ko kifi, sai dai ta ha
iyi yawu, bayan sun gama ta shiga
aki ta sare hawaye, har almajirai ne da su wanda kullum sai sun ba su abinci, ita kuwa Sahura har da mai taya ta aiki, amma ba su san ya kamata su sammata ba, 'To ke a da kafin miji ya juya miki baya kin sammasu naki? Sanda kike
ararraken da
walen kaji wa kika ta
a yi wa tayi a gidan' Zuciyarta ta jefo mata wannan tambayar, nan take ta tuna abin da ta yi wa Sahura sanda ta kama ta tana satar mata nama, nadama ta kama ta, sai ta ji ina tun a farkon zaman ta so su da ha
in kai, wata zuciyar ta ce mata yanzu ma lokaci bai
ure mata ba, tana da damar shiga jikinsu ta nuna musu ta yi kuskure a baya.
Yau
in shinkafa da wake ta dafa, ta daka yajinta wanda ya ji gishiri fau, saboda magin ba zai isa ba, ta zuba a farantai biyu ta
auki
aya ta nufi
akin Saude da sallama, fuskarta
auke da sabon salon murmushin da ta tsiro musu da shi, wanda kana gani ka san na ya
e ne da son neman wajen zama, Saude babu yabo babu fallasa ta amsa sallamar, ta cigaba da
inkinta, Mardiyya ta ajiye mata abincin tana cewa"Anti Saude ga wake da shinkafa".
Saude ta ce"To! Ai ni ma na yi girki Mardiyya, ki
auke abinki na gode".
Mardiyya ta ce"Na san kin yi, amma ai ba irin nawa ba ne, don Allah ki kar
Saude ta ce"Wallahi ba zan kar
a ba, saboda abincin da na dafa ina tunanin ma ya yi mana yawa, bayan mun ci har dare
ila zai kai a
umama da safe, don haka idan na kar
i naki na yi miki asarar shi".
Ta kalli abincin ta
an ta
e baki ka
an ta ce"Kuma yaran nan ba su fiya son yaji ba ma, kin san fara da mai idan ta yi yawa an ce tana haddasa basir, cin yajin nan ma ba shi da wani amfani, ke ma ki kiyaye".
Jikin Mardiyya ya yi sanyi, ta ji kamar ta ce don Allah ta zuba mata nata abincin, saboda ta ga tuwon shinkafa ne ta yi da miyar agushi, ita ce ma ta yanka mata alayyahun, ta tashi da abincin ta ce"Sai an jima" Ta fita Saude ta bi ta da kallon tausayi ka
an amma, ita ba don Sahura ta
ora ta a hu
ubar kar su taimaki Mardiyyar ba da tuni ta sake da ita, tun da dai ai yanzu ta san ta gane namiji irin Hamza ba abun a yi fuffuka a kansa ba ne, amma dai haka ta shanye tausayin, musamman da ta tuna miyar da ta yo masa kafin auren, ta san Allah ne ka
ai ya san irin
aryar da Hamzan yake zabga mata a baya, kuma da alama ta yarda, tun da da ta zo gidan kallon shashashu ta dinga yi musu, kafin Hamza ya juya mata baya, don haka ta bakin Sauden ne gara ta
ana ta ji.
Da sallama Mardiyya ta shiga
akin Sahura, Sahura tana can cikin
aki tana shiryawa, don yanzu suka gama aikin awara, ta gama shirya kayan 'yan oder yau an tafi kai musu, ita ma ta soya tata ta musamman, wacce ta marmasa ta a cikin ruwan
wai mai yawa, ta soyu ta yi kyau, sannan ta zuba ha
iyar miyar da take yinta don ha
awa da awarar, ga kayan lambu ta zuba a gefe, ga lemonta da ta ciro shi daga firji mai
an karen sanyi, har ra
a yake yi, ta ajiye shi kusa da awarar don ya sarara kafin ta gama saka kaya ta zo ci.
Mardiyya ta kalli awarar ta ha
iyi mugun yawo, sai ta raina wake da shinkafar hannunta, wanda ko isasshen mai babu, saboda idan ta sabga ba zai isa a cinye duka abincin da ta dafa ba, kamar minti uku tsakani Sahura ta fito cikin doguwar rigar shadda tana zuba
amshi, ta ce"Mardiyya ce? Sannu".
Mardiyya ta ce"Ni ce Anti Sahura, dama abinci ne na kawo miki". Ta mi
a mata farantin.
Sahura ta ce"Ayya na gode Mardiyya, amma ki bar shi kawai, kin ga fankasau ma na yi yau
in ai, amma na kasa ci ballantana kuma wake da shinkafa, ki
ara ki ci kawai don yaran ma ba na tunanin za su ci".
Mardiyya ta ce"To" A sanyaye ta ajiye kwanon a gefenta, ta zauna jim ka
an, jira take ta ji ta yi mata tayin awarar, don a yadda yawunta ya tsinke ba za ta wuce tayin ba, amma sai ta ga Sahurar ta janyo farantin ta fara ci tana korawa da lemo ba ta sake kallon inda take ba, Mardiyya ta ce"Wai ni kam Anti Sahura nawa ne pack
in awararki?"
"Dubu
aya da
ari biyar ne". Ta ba ta amsa tana kai lemo bakinta
Mardiyya ta ce "Ban ta
a ci ba, kullum sai dai na ji
amshin suya da na miya".
Sahura ta ce"Ai ke ce ba ki so ba".
Mardiyya ta ce"Wallahi ina so, kullum sai raina ya biya".
Sahura ta ce"To me ya hana ki siya?"
Da sigar zolaya ta ce"Au har mu ma na gida sai mun siya?"
Sahura ta yi murmushi kamar yadda Mardiyyar ta yi kafin ta ce"Inda Hamza ne ya ba ni jarin sai a yi haka".
Mardiyya ta yi shiru, har sai da Sahura ta gama cin awararta ta fita ta wanke hannu ta dawo sannan ta tashi ta bar
akin, lokacin wake da shinkafar har ya yi sanyi, kuma tun daga ranar ko me ta dafa sai ta mi
a musu, sai su
i kar
a, sannan ta dage da taya su aiki, amma ganin duk da haka sun
i sakewa da ita, wataran suna zaune a
akin Saude su duka Mardiyya ta shiga a sanyaye ta zauna, kanta a
asa ta ce"ina da magana da ku don Allah, ni fa gaskiya ba na jin da
in yadda kuke ware ni daga cikinku, tun da muke auren miji
aya ai shikenan mun zama
aya, babu kuma sauran kishi, idan ma kuna kishi da ni ni wallahi yanzu na watsar, babu komai da nake ji game da ku, don Allah mu zauna lafiya".
Saude ta ce"To Mardiyya ai dama
alau muke zaune ko? Ko wata cikinmu tana yi miku wani abu na rashin adalci?"
Ta girgiza kai alamar a'a, sannan ta ce"Babu abin da kuke yi mini, amma dai ina so yadda kanku yake a ha
e ni ma ku ha
a da ni, na zama
aya daga cikinku, ku dinga shiga
akina muna yin fira, kuma mu dinga ga
warya, idan na dafa na baku ku kar
a, kuma ku ba ni naku, kuma sana'arku zan dinga taya ku aiki kuna biyana a maimakon masu tayin aikin da kuke samowa daga waje".
Sahura ta ce"Rufa mana asiri, so kike Hamza ya ce mun mallake masa mata?"
Saude ta ce"Ni ma dai haka na gani 'yar'uwa, ita da aka yi auren huce haushi da ita, kuma yanzu a ce ta zama baiwarmu? Ta shiga cikinmu ta zama irinmu, matsayinmu? Ai sai jinin Hamza ya hau, gaskiya ba za mu ha
awa mijinmu zafi biyu ba".
Sahura ta ce"Wannan shi ne adalcin da za mu yiwa mijinmu, mu taimake shi ya cika burinsa na auren mace 'yar kwalliya mai share masa hawaye ta soyayya, mu kuwa ya bar mu da fafutukar neman na kanmu".
Ta kalli Mardiyya ta ce"Mardiyya wannan maganar ba ta kamawa ba ce, mun ji ba mu yarda ba, mu muna son zaman lafiya, mun san Hamza ba zai so ha
in kanmu ba, don haka ki je ku cigaba da shan soyayyarku kawai, gaisuwar da muke yi ma ta isa, batun ga
warya ma mun yafe kowa ya ci
waryarsa".
A sanyaye Mardiyya ta ce"To shikenan". Ta tashi ta fita a sanyaye.
Kuma tun daga ranar ta ji ba ta sha'awar cin komai sai awarar Sahura, ga shi ba ta da ku
in siya, ta gwada cirar na cefane tana so har ta tara ya kai dubu da
ari biyar
in, amma ta ga ba zai yiwu ba, saboda ba zai taru da wuri ba, don haka yau da yake ranar kwanta ne ta ritsa Hamza da cewar"Wai ni kasuwnacin nan nawa sai yaushe za ka fara ba ni ribata?"
Ya ha
e rai kuwa ya yi banza da ita kamar bai ji tambayarta ba.
Ta sake cewa"Gaskiya ni ina da bu
atar ku
i, don haka ka fara ba ni wani abu a ciki".
Ya daka tsaki ya ce"Dalla ke kar ki dame ni, ya ishe ki haka, kin saka ni a gaba ina cusa garau-garau kamar zan sha
e ba ki bar ni da wannan takaicin ba shi ne za ki
ara min da wata mitar banza da wofi, to wallahi Mardiyya ki kiyaye ni, ba ni da kyau, ba ni da kirki".
Mardiyya ta ce"Ai dama na san ba ka da kirki, tun da ga shi nan kana ta nuna min".
Sai kuwa ya hanka
e kular gabansa ya ce"Kee! Ni kike cewa ba ni da kirki? Ni kike zagi?"
Ta ce"Ni ban zage ka ba, kuma ai kai ka fara fa
awa kanka ba ka da kirki ni kawai maimaitawa na yi".
Ya ce"Ok! To ki dawwama kina maimaitawa, kuma wallahi ku
in na cinye ba zan bayar ba".
Ta ce"Ai kuwa ba zai ta
a yiwuwa ba, ku
ina dole ne ka ba ni wallahi, to idan ka cinye ku
in nan ma aurenmu ya haramta, tun da dama sadakinka ne da ka kai gidanmu aka ba ka ni, yanzu tun da ka kar
e ka ga tamkar ka kar
i sadakinka ne, ai kuwa aure ya mutu".
Ya ce"Ni kar ki kafirta ni da karamin jahilcinki, ke kika san sadaki ne, ni ba da niyyar sadaki na kar
a ba, kuma ke kika ba ni ba
wata na yi ba, kika ce na juya miki, kuma ku
i suna kasuwa suna ta juyi, idan suka gama ai za su juyo wajen mai shi, amma tun da gani kike zan cuce ki to ni da a zarge ni gara ma a yi da hujja wallahi, don haka ku
i na
arfi ne na cinye".
ora da fa
in"Aikin banza aikin wofi kawai, a ce mace ko haihuwa
aya ba ki yi ba amma kin saki jiki ya kwararra
e, kin daina kwalliya, babu magana mai da
i, kin bi sahun matana har gara ma su, ke dai wannan duk inda kika yi haihuwa uku ba za ma ki ganu ba, ni wallahi na ma rasa me na gani a tare da ke na nace, ke tsaya ma ki ji hujjar ri
e ku
in nan, wallahi ko na hana ki wannan ku
in ba komai ba ne kin manta yadda kika dinga cutata kafin aurenmu? Nan fa kika ha
a min jagwalgwalonki kika ce sai na ba da dubu hamsin, hauka ake yi? To na fashe wallahi a ku
ina, nan kike yi min miya duk tsami duk gishiri ki ce na ba da ku
in ke ga ki macuciya, haka zan bayar kawai saboda ina ganin bayan auren za ki share mini hawaye, to ashe ke ma da i kwashi-kwaraf
in ce na kwaso, kai ni Hamza ina ganin jalala wallahi".
Idan ran Mardiyya ya yi dubu to ya
aci, don Hamza ya ci mutuncinta, ta tuna yadda Hamza yake jin tsoron yayanta, ta san shi ne kawai zai saita shi, don haka ta ce"Shikenan, ni ba ni da
arfin
watar ku
ina, amma ina da mai
watar mini, yau zan kira yayana na fa
a masa duk irin wula
ancin da kake yi mini".
Hamza ya ji damm, gabansa ya fa
i, idan ya ce bai ji tsoro ba ya yi
arya, amma da ya duba sai ya ga ai raini ne ma ya sa har take yi masa barazana da abin da ta san yana jin tsoro, don haka ya daina nuna mata yana jin tsoro idan ba haka ba za ta dinga juya shi da wannan damar.
Ya tsinci kansa da fa
in"Ki fa
in, barikin sojoji ma ta ci buhun ubanta har
adangarun da suke saka kakin sojan, Mardiyya idan ba ki kai
arata ba ba kya tsoron Allah, je ki fa
a masa na ga uban da zai iya yi, ni mijinki ne ko ubanki yanzu na fi shi iko da ke, ballantana kuma wani banzan yayanki wai don yana ta
amar shi soja ne, to dama a wancen lokacin na yi luf ne kawai don ina sonki, amma wallahi a yanzu sai mun ha
wanji da shi,
aton banza da shi? Ke kin yi zaton fankam-fankam tana kilishi ne? Kar ki fasa fa
a masa ki ce masa ku
i na cinye".
Ya fice daga
akin ya a bu
e kafa
a wai shi a dole ya tashi kanta, ya yi bajinta, amma a
asan ransa fargaba yake yi da salati, yana fatan Allah Ya sa wannan kurarin da ya yi ya sa Mardiyya ta yi zaton ba ya jin tsoron ta fasa kai
arar.
Ita kuwa mamaki ne ya kama ta, kalamansa suka
ara
ata mata rai, don haka ta
auki waya ta kira yayan nata, suna gaisawa ta fashe da kuka, ya shiga tambayarta wane ne ya mutu? Ta zayyana masa komai da ya faru, sai da ya fara
ura mata manyan ashar, saboda har yanzu yana jin haushinta na bijirewa masa da
in fasa auren Hamza, ban da raini a ce Hamzan ya auri matarsa ya bu
e ta a leda ya gama yadda ya so da ita ya saki ya bar masa si
in kwano, sannan yanzu ya dawo ya auri
anwarsa mace tilo da suke ji da ita ita ma ya ce zai wula
anta ta?
"Ke Mardiyya kukan nan ya isa haka, kuma uban waye ya ce ki yi ha
uri a aurenki da yaron nan? Dole ne sai kin zauna da shi?" Ya tambaya a hasale
A bazata ya ji amsarta"Yaya a yanzu dai ya zama dole, tun da ciki ne da ni, kuma ina son shi kawai gyaran hali nake so a yi masa mu koma zamanmu kamar na baya".
Hafiz ya yi murmushin takaici ya ce"Shikenan indai gyaran hali ne za a gyara shi, ki ba ni kwana biyu na gama magana da wa
anda zan saka su yi aikin". Ya katse kiran.
Sai bayan ta gama wayar kuma sai ta ji tsoro ya kama ta, ta fara tunanin kar fa su cutar da Hamza sosai ko su kashe shi ma a garin horonsu, ga shi kuma tun da ta riga ta kai
arar ta san dole sai Hafiz
in ya cika al
awarin da ya
auka, ta shiga damuwa cikin
anin lokaci, tana so ta cewa Hamza ya ba ta ku
inta su
arke lafiya tana tuna cika bakin da ya yi mata, ta tuna kafin auren kunnensa kawai ya mur
e amma ya zuba ihu yana karanto la'ilaha illa anta, to ina ga an zo yi masa gyaran hali kuma? Ita sai yanzu ma ta gane ba fa son Hamza ta daina ba, kawai halinsa ne ya ja ta ji ya fara fita a ranta, tausayin shi ya kama ta tun kafin a aiwatar da aikin a kansa.
Da daddare bayan sun kwanta, ya juya mata baya yana chatting, shi a dole fushi yake yi da ita, tana so ta fa
a masa yadda suka yi da ta kai
ararsa, kuma ba ta so ya ga rauninta ya gane tana tausayinsa, amma gaskiya ba ta son a yi masa dukan da za a lahanta shi, dayake wayarta a auto-recording take sai ta nemo na wayar da suka yi ta kunna ta
ure volume, Hamza kuwa yana jin kukanta ta cikin wayar ya tattara hankalinsa ya fara saurara, sanda ya gama ji kuwa ya ji
e sharkaf da gumi, motsin kirki ya kasa, sai da ya samu ya sauke wata gwauruwar ajiyar zuciya sannan ya juyo ya kalli Mardiyya da take danna wayar fuskarta kicin-kicin, da rawar murya ya ce"Mar...Mamarmamar...My Mardis me nake ji haka don Allah?"
Ta ce"A ina fa? Magana ka ji na yi ne?"
Ya ce"E to, ni dai na san ban yi bacci ba, amma yanzu a nan sai na yi wani mummunan mafarki, kamar mafarki kamar kuma a farke, wai kin yi waya kin kai
arata".
Ta ce"Sai ka jira nan da kwana biyu shi ne za ka tantance mafarki ne ko wasi
ar jaki".
Ya tashi zaune ya kunna fitilar wayarsa ya ce"A'a Mardis ba za mu yi haka ba, tashi zaune za mu yi magana kin ji?"
Ta ce"Ba ni da sauran magana da kai, tun da dai na mi
a komai a hannun yayana shi zai yanke hukunci".
Hamza ya ce"Innalillahi wa inna ilaihi raji'un! Ke My love ashe ba ki san wasa ba? Wallahi da wasa nake yi miki".
Ta harare shi ta ce"Wannan nau'ikan
untatawar da kake yi mini fa?
azu ka gama ce mini ni kwashi-kwaraf ce, na saki na rakwarkwa
i, kuma sannan ka ce idan na yi haihuwa uku ba zan ganu ba".
Hamza ya ce"Haba My Mardis wannan ai duk frank ne".
Ta ce"Shi kuma ha
a ni da mai da yaji fa? Saka ni girki da gawayi, yi mini kallon banza, daina fira da ni, mutuwar mai naman miya da ka ce, masifar da kake yi mini, uwa-uba ku
ina da ka ce ka cinye na
wata su kuma fa me za ka ce?"
Hamza ya ha
iyi wani yawu mai tauri ya ce"To a dai yanzu rayuwar nan ta zama Mardis su ma wannan abubuwan da kika lissafa duk suna under frank
in, kin san yanzu rayuwa ta zama komai frank, ni dama fa komai da nake yi miki ina yi ne don na auna son da kike yi mini a mizani, komai na canji da kika gani a tare da ni jarabawa ce wallahi, ina son sanin yadda kika
auki, kin san ai ana yin haka, ka gwada wanda kuke tare don ka san shin zai iya zama da kai da halinka? Kuma dama ina dab da gama yi miki wannan jarabawar don Allah Mardis daure ki cinye jarabawarki, wallahi frank ne, i love You my sweet".
Sai ya janyo ta ya rungume yana sauke ajiyar zuciya ya ce"Wai na yi kewar soyayyarmu my love, amma dai na tsinewa abokina da ya ba ni shawarar na yi miki wannan frank
in wallahi, Alhamdulillah my Baby, kin cinye jarabawar, yanzu na tabbatar ke ce matar rufin asirina, na gode Mardis-Hamz". Ya ha
e sunansu irin a gayancen nan.
Nan take jikin Mardiyya ya yi sanyi, saboda tsakani da Allah ta yarda da Hamza sai ta ji nadama ta kama ta, ashe dama Hamza duk gwada
arfin soyayyar yake yi, shi ne har ya sa ta je take neman sulhu da matansa suna yan
wana ta? Ta fara yi masa kukan shagwa
a ta ce"Ni dai kar ka sake yi min wannan wasan".
Yana shafa bayanta ya ce"To ai komai ya zo
arshe my love, daga yau ya
are".
Ta yi luf a jikinsa tana jin kewar soyayyarsu.
Hamza ya ce"To yanzu ya za a yi? tun da kin riga kin fa
awa yayanmu".
Ta ce "Zan kira shi na fa
a masa ashe gwada ni kake yi".
Hamza ya ce"Lala! Kar ki yi haka, kawai yanzu ki kira shi kina dariya ki ce dama
azu frank kika yi masa
alau muke zaune, kin ga kenan an yi Frank a kan Frank abun zai ba da citta sosai".
Ta yi dariya ta ce"Amma fa Yaya Hafiz sai ya zage ni wallahi".
Ya mi
a mata wayar yana cewa"Kira shi pls kar ya yi bacci".
Ta dannawa lambar kira, yana
agawa ya ce"Ya aka yi? Ko wani abun ne ya sake faruwa?"
Ta saka dariya ta ce"Yaya
azun ma fa babu abin da ya faru, wallahi dama cewa na yi bari na yi maka frank, ni
alau muke zaune da mijina".
Ya lailayo wata ashar ya dan
ara mata kafin ya ce"Ke! Yaushe raini ya shiga tsakaninmu? Ni za ki yi wa frank?"
Ta ce"Ka yi ha
uri ba zan sake yi maka ba tun da ba ka so".
Ya yi
wafa ya katse kiran, Hamza ya
ame ta yana jera mata i love You, kafin ya ce ba ni account number ki yanzu, ta ba shi, nan take ya saka mata ku
inta duka, ta ce"Ai da ka fara juyawar".
Ya ce"Babu damuwa za ki iya wani abun da su, ko idan kina sha'awar wata sana'ar ta cikin gida, ni kuma zan fara ba ki
an ku
in kashewa".
Ta ce"Na gode, amma mutuwar mai nama ma tana cikin frank?"
Ya ce"
warai kuwa, ai daga gobe za ki ga canji, gobe har dambun nama za ki yi mana a gidan nan".
Farinciki ya kama ta, tana ji a ranta lokacin ramuwar gayya ya zo, tabbas sai ta rama
aga kan da Saude da Sahura suke yi mata tun daga gobe, za su gane su tarkace ne a gidan Hamza.
08028966015
YUSUF
Tun ranar da ya saka hannunsa ya rubuta saki ga matarsa
aya tilo, wacce yake so yake jin sonta ka
ai ne zai iya rayuwa a tsokar dake
irjinsa, shikenan ya rasa nutsuwarsa, jikinsa ya yi masa sanyi da nauyi, hakan ya haifar masa da rashin kuzari,
uncin zuciyarsa kuma wanda damuwa da zaman ka
aici ya haifar masa ya saka masa rashin walwala har a kan fuskarsa, ya sani yana son Zubaida duk da ita ba ta ta shi a yanzu, amma bai san son ya yi girma har haka ba sai yanzu da ta yi masa nisa, a ganinsa ya kamata iyayensa su fahimce shi, su yi masa adalci tun da shi ma ya yi musu ya bi umarni ya saki matarsa, to su daina yun
urin tirsasa shi ya yi wani auren, su a ganinsu zai iya manta komai cikin
ankanin lokaci, a na shi ganin kuwa ba abu ba ne mai sau
i a ce ya rabu da matar shi da yake so, 'ya'yansa sun yi nesa da shi, wanda suka yi shekaru suna kwana tare su tashi tare, kuma a ce wai ya manta da komai cikin
anin lokaci har ma ya kalli wata mace da sunan so kuma ya aure ta? Shi kam ya gama yankewa ba shi da rabo a soyayya, tun da wacce yake so ta za
i rabuwa da shi, ba auren dole aka yi musu ba, tana son shi yana sonta, ko matsalar da suka fara samun bayan auren hakan yana da ala
a da halayenta wanda ba ya so, amma bai ta
a zaton za ta so su rabu ba, sai ga shi ta za
i rabuwa da shi a sanda suka fara kafa danginsu, Indai wacce yake so take son shi aurensu zai
are a haka to ina ga wacce ba ya sonta? Don ya san shi ba zai sake son wata ba, tun da hakane kuwa bai ga amfanin yin wani auren ba,
ila ita ma wacce suke so ya aura
in sai bayan auren ya zurma a sonta ta yi masa irin na Zubaida ko ma fiye da haka.
Haka ya rayu cikin watanni ukun iddarta kamar majinya, ba shi da aiki sai kallon hotunanta da vedios da yake saukewa daga status dinta, shi sai yanzu ma vedios
in tallan nata suke burge shi, har yake jin ashe ma ba wani laifi ba ne, shai
an ne kawai ya zuga shi ya kimsa masa kishin banza da wofi, amma a duk sanda ya ga ta
ora chart
inta da wani namiji da sunan customer sai ya ji ransa ya
aci sosai, sau uku yana canza lamba domin ita, duk tana yin block
insa, kuma yanzun ma zuciyarsa ba ta daina ba shi shawarar ya nemi wata dabarar ba, amma idan ya tuna kalamanta na
arshe a gare shi sanda ya kira ta da sabuwar lambarsa sai ya dakata ya yi watsi da shawarar zuciyarsa. "Wai kai Yusuf wane irin tsohon maye ne? To wallahi tallahi ko kai ne ka yankewa maita cibiya sai ka ha
ura da ni, ana dole ne? Na gama fahimtarka ba ka son cigabana, shiyasa ka so dankwafar da ni a kejin gidanka, yanzu na samu na ku
uta kake tunanin zan yi kuskuren sake dawowa gare ka? Allah Ya kiyaye, da
in ma
addara ce da rabon yara, amma dama tun kafin na gane halinka na
an taure na ci alwashin rabuwa da kai, idan ka sake kirana Yusuf kai ba
an halak ba ne, kuma a ranar za ka tabbatar mini Safiya da Malam Haladu a titi suka haife ka!". Ya tintse ido yana jin zafi da yanayin
acin rai, haka kullum yake ji indai ya tuna furucin Zunaidan,
walla ta kawo idonta, amma ya daure ya shanye ta ta koma.
Indai har macen da yake so, ya zauna da ita tsakani da Allah da kyautatawa za ta rufe ido ta fa
a masa maganganun nan to kuwa ba zai sake yarda da kowace mace ba, don haka shi ya ha
ura da aure tun da dai yana da masu yi masa addu'a. A cikin watanni ukun ya je shagonta ya fi sau ashirin, don idan kewarta ta dame shi kawai sai ya tsinci kansa da zuwa shagon, wai ko za ta fahimce su su tattauna a yi komen, amma a duk zuwan da yake yi ba ta kula shi, ba ma kullum yake ganinta ba, don akwai ranar da ta yi wa mazan cikin shagon garga
in kar a bar shi ya sake shigowa, da ya dawo washegari suka so dakatar da shi ta
arfi ya zage
waji suka fara dambe, ba don fitowar da ta yi ta yarfa shi ba, ta gaggasa masa maganganun da suka sanyaya masa jiki da sai ya karya wani a cikinsu, ranar shi ne zuwansa na
arshe, amma yana shirya yaran ya kai su gidan iyayenta duk ranar Juma'a, duk da ba ta ta
a nuna masa ta damu da ganin yaran ba, yana yi ne kawai don ganinsu ya dinga sanyaya mata jiki ta ji ta na son yin rayuwa da su, amma sai ya ma ya ga kamar yaran ba sa gabanta.
Daga yadda ya ga ta shigo da wani sabon salo bayan gama idda da sati
aya ya fara zargin dama can a shirye take da mutuwar auren nan, ba don an ce zato zunubi ba da sai ya ce ta riga ta samu bazawari tun tana idda ko ma kafin mutuwar auren, tun da dai zai yi wuya a ce daga gama iddarta wai har ta ha
u da wannan Alhajin mai
aton ciki da take
ora hotonsa a status tana rufe fuskarsa, babu kunya babu tunanin za a yi ta tambayarta yaushe aurenta ya mutu, haka take nunawa duniya sabon masoyinta, wanda Yusuf ya so ganin fuskarsa don ya ga bayan arzi
in da yake bayyana kansa a suturar mutumin sai kuma me ya fi shi?
Da fari bayan ta gama iddar ya so gwadata da
ayar lambar da22
YUSUF
Tun ranar da ya saka hannunsa ya rubuta saki ga matarsa
aya tilo, wacce yake so yake jin sonta ka
ai ne zai iya rayuwa a tsokar dake
irjinsa, shikenan ya rasa nutsuwarsa, jikinsa ya yi masa sanyi da nauyi, hakan ya haifar masa da rashin kuzari,
uncin zuciyarsa kuma wanda damuwa da zaman ka
aici ya haifar masa ya saka masa rashin walwala har a kan fuskarsa, ya sani yana son Zubaida duk da ita ba ta ta shi a yanzu, amma bai san son ya yi girma har haka ba sai yanzu da ta yi masa nisa, a ganinsa ya kamata iyayensa su fahimce shi, su yi masa adalci tun da shi ma ya yi musu ya bi umarni ya saki matarsa, to su daina yun
urin tirsasa shi ya yi wani auren, su a ganinsu zai iya manta komai cikin
ankanin lokaci, a na shi ganin kuwa ba abu ba ne mai sau
i a ce ya rabu da matar shi da yake so, 'ya'yansa sun yi nesa da shi, wanda suka yi shekaru suna kwana tare su tashi tare, kuma a ce wai ya manta da komai cikin
anin lokaci har ma ya kalli wata mace da sunan so kuma ya aure ta? Shi kam ya gama yankewa ba shi da rabo a soyayya, tun da wacce yake so ta za
i rabuwa da shi, ba auren dole aka yi musu ba, tana son shi yana sonta, ko matsalar da suka fara samun bayan auren hakan yana da ala
a da halayenta wanda ba ya so, amma bai ta
a zaton za ta so su rabu ba, sai ga shi ta za
i rabuwa da shi a sanda suka fara kafa danginsu, Indai wacce yake so take son shi aurensu zai
are a haka to ina ga wacce ba ya sonta? Don ya san shi ba zai sake son wata ba, tun da hakane kuwa bai ga amfanin yin wani auren ba,
ila ita ma wacce suke so ya aura
in sai bayan auren ya zurma a sonta ta yi masa irin na Zubaida ko ma fiye da haka.
Haka ya rayu cikin watanni ukun iddarta kamar majinya, ba shi da aiki sai kallon hotunanta da vedios da yake saukewa daga status dinta, shi sai yanzu ma vedios
in tallan nata suke burge shi, har yake jin ashe ma ba wani laifi ba ne, shai
an ne kawai ya zuga shi ya kimsa masa kishin banza da wofi, amma a duk sanda ya ga ta
ora chart
inta da wani namiji da sunan customer sai ya ji ransa ya
aci sosai, sau uku yana canza lamba domin ita, duk tana yin block
insa, kuma yanzun ma zuciyarsa ba ta daina ba shi shawarar ya nemi wata dabarar
ba, amma idan ya tuna kalamanta na
arshe a gare shi sanda ya kira ta da sabuwar lambarsa sai ya dakata ya yi watsi da shawarar zuciyarsa. "Wai kai Yusuf wane irin tsohon maye ne? To wallahi tallahi ko kai ne ka yankewa maita cibiya sai ka ha
ura da ni, ana dole ne? Na gama fahimtarka ba ka son cigabana, shiyasa ka so dankwafar da ni a kejin gidanka, yanzu na samu na ku
uta kake tunanin zan yi kuskuren sake dawowa gare ka? Allah Ya kiyaye, da
in ma
addara ce da rabon yara, amma dama tun kafin na gane halinka na
an taure na ci alwashin rabuwa da kai, idan ka sake kirana Yusuf kai ba
an halak ba ne, kuma a ranar za ka tabbatar mini Safiya da Malam Haladu a titi suka haife ka!". Ya tintse ido yana jin zafi da yanayin
acin rai, haka kullum yake ji indai ya tuna furucin Zunaidan,
walla ta kawo idonta, amma ya daure ya shanye ta ta koma.
Indai har macen da yake so, ya zauna da ita tsakani da Allah da kyautatawa za ta rufe ido ta fa
a masa maganganun nan to kuwa ba zai sake yarda da kowace mace ba, don haka shi ya ha
ura da aure tun da dai yana da masu yi masa addu'a. A cikin watanni ukun ya je shagonta ya fi sau ashirin, don idan kewarta ta dame shi kawai sai ya tsinci kansa da zuwa shagon, wai ko za ta fahimce su su tattauna a yi komen, amma a duk zuwan da yake yi ba ta kula shi, ba ma kullum yake ganinta ba, don akwai ranar da ta yi wa mazan cikin shagon garga
in kar a bar shi ya sake shigowa, da ya dawo washegari suka so dakatar da shi ta
arfi ya zage
waji suka fara dambe, ba don fitowar da ta yi ta yarfa shi ba, ta gaggasa masa maganganun da suka sanyaya masa jiki da sai ya karya wani a cikinsu, ranar shi ne zuwansa na
arshe, amma yana shirya yaran ya kai su gidan iyayenta duk ranar Juma'a, duk da ba ta ta
a nuna masa ta damu da ganin yaran ba, yana yi ne kawai don ganinsu ya dinga sanyaya mata jiki ta ji ta na son yin rayuwa da su, amma sai ya ma ya ga kamar yaran ba sa gabanta.
Daga yadda ya ga ta shigo da wani sabon salo bayan gama idda da sati
aya ya fara zargin dama can a shirye take da mutuwar auren nan, ba don an ce zato zunubi ba da sai ya ce ta riga ta samu bazawari tun tana idda ko ma kafin mutuwar auren, tun da dai zai yi wuya a ce daga gama iddarta wai har ta ha
u da wannan Alhajin mai
aton ciki da take
ora hotonsa a status tana rufe fuskarsa, babu kunya babu tunanin za a yi ta tambayarta yaushe aurenta ya mutu, haka take nunawa duniya sabon masoyinta, wanda Yusuf ya so ganin fuskarsa don ya ga bayan arzi
in da yake bayyana kansa a suturar mutumin sai kuma me ya fi shi?
Da fari bayan ta gama iddar ya so gwadata da
ayar lambar shi, ya fara shisshige mara ya ce yana son ta, amma sai ta ce masa tana da wanda ta tsayar,
arshe ma ta daina sauraron shi, shi ma ya
yale ta gudun kar ta gaji ta yi block
insa.
Ranar Lahadi ne, tun sassafe ya tafi gidan iyayensa, saboda a can yake so ya karya yau, da kunu da
osan Ummansa, zaune yake shiru kana kallonsa za ka san ya yi nisa a duniyar tunani, a zahiri dai yaransa dake karyawa yake kallo, amma a ba
ini kamar ma bai san da wanzuwar su a wajen ba ne, Umma ta shigo ta ajiye masa nasa abun karin ta zauna a gefe, bayyananniyar ajiyar zuciyar da ta sauke ce ta dawo daga daga duniyar tunaninsa, shi ma numfashi ya sauke ya ce"Sannu Umma".
Ta ta
e baki ta ce"Yusuf ai kai ne da sannu ba ni ba, wand yake jinyar zuciya shi sannu ta kama ba mai gajiyar gangar jiki da aka saba ba".
an sunkuyar da kai ya ce"Umma ba komai ba, ni babu abin da yake damuna fa".
Ta ce"Hmm! Ai ka san dai ni ba 'yarka ba ce ballantana ka tsara ni, ni dai na gaji, mun baka wata
aya cirr ka fito da matar aure, don wallahi ba zai yiwu ka zauna haka ba, domin tsaf sai ka zauce, yanzun ma ka
akko hanya".
Ya ce"Zautuwa kuma Umma?"
Ta ce"To idan ba haka ba ni dai ko da kake saurayi ban ta
a ganinka da wannan shigar da ka zo gidan nan da ita yau ba, ka duba fa ka gani, ka saka riga t-shirt, wandon shadda, ga kuma wata safa kamar
an ball ka
ora kuma ka saka hular da ya dace a ce da shadda aka saka ta, tsakani da Allah a ce lafiya kuwa?"
Sai yanzu shi ma ya kalli dreesing
in nashi, sai ya ba wa kansa dariya, ya ce"Normal ne Umma, ni
alau nake".
Ta ce"Wallahi rashin aure ne, na tabbata da kana da aure da matar ba za ta bar ka ka fita a haka ba, don haka ka fito da matar aure, ko na fito maka da ita, ita Zubaida tana can tana rayuwarta cikin aminci, na ji ma an ce an tsayar da ranar aurenta, kai kuma kana nan ka sakawa kanka damuwa, kamar dai ita ka
ai ce mace?"
Sai ta sassauta murya ta ce"Haba Yusuf, ya kamata ka manta baya ka fuskanci gaba, duk wanda ya cika kallon raunin da ya samu bayansa garin haka zai samawa kansa wani raunin a gaba, ka ga an yi biyu babu kenan".
Ya ce"In sha Allahu zan daina Umma".
Ta ce"Na rantse maka da Allah idan kwana talatin
in nan ta cika ba ka samo wacce kake so ba sai na ha
a ka da wacce na yi niyya".
Ya ce"Umma don Allah ki bar yi min batun auren nan, ba na son shiga hakkin 'yar mutane, wallahi ba zan so ba, idan kuma babu so kin ga ba zan yi mata adalci ba".
acin rai ta ce"Kar ka yi adalcin, wannan matsalarka ce, idan walakiri ya tashi tilli
arka za ka gane soyayya ba komai ba ce, ai aure na ce ka yi fama ba so ba, ka yi aure ka nutsu ka ri
e yaranka su ma su samu nutsuwa".
Ya ce"To ki nema min kawai, amma ki samo wacce na za ta dinga
orafi ba".
Ta ce"Ka dai duba zuwa watan
ayan da na ba ka, na fi so ka za
o da kanka".
Ya ce"Ai ko shekara
aya za ki ba ni Zubaida zan ta za
a, shi yasa gara ki za
in".
Ta ce"To Allah Ya kyauta".
Daga haka ya fara karyawa, da ya gama ma neman waje ya yi ya kwanta bacci ya
auke shi, saboda jiya bai samu ya yi mai yawa ba, shi kanka yana bu
atar auren, saboda a yanayinsa ba wanda zai iya dogon zama babu aure ba ne, yana da bu
atar mace a kusa da shi, don haka zai iya ha
ura tun da Umman ta nace, amma sai don ya samu inda zai dinga rage nauyin mararsa kawai,babu zancen so, an gama shi a kan Zubaida.
SABILA
Babu abin da yake saka Sabila saurin fushi irin wani ya ba ta shawarar ta ha
ura da Sunusi ta gama iddarta ta yi wani auren, duk wani kwa
ay da zai wuce yana tafiya ne da jarumtarta,
umbin fargabar kuma yana linkuwa, saboda Sunusi ko waiwaye bai yi ba, ballantana ta yi zaton zai zo biko, tun tana zuba ido har ta sare, ko mama Nawal abin da yake ha
a su fa
a kenan idan tana ba ta shawarar ta manta da Sunusi, kullum sai ta yi sada
a da fatan Sunusi ya mayar da ita, haka ba ta fasa sallar dare ba tana ta addu'ar Allah Ya karkato da hankalin shi ya dawo gare ta, ya fahimci rabuwarsu ba alkhairi ba ce, a haka ta yi wata biyu cikin tsananin da ta
orawa kanta, sanda ta shiga wata na uku kuma ta tabbatar idan fa ta gama idda shikenan sai hankalinta ya
ara tashi sosai, saboda fargabarta kar sai ta yi tsarki Sunusi ya zo mayar da ita ya ji sai ya sake biyan sadaki ya fasa, tun da ta san yadda yake da ku
i, ba ya son su fita musamman ma a kan hidimarta, ita duk a baya gani take gudun zawarci da son kasancewa da yaranta ne ya sa ba ta son rabuwa da Sunusi, sai yanzu da sula yi nesa da juna ta gane ashe har da so, sanda suke tare ta yi zaton wannan son da take yi masa tun na saurayi da buduruwa ya gushe, ashe da ransa bai mutu ba, sai yanzu ya taso da
arfinsa, ya ha
u da kewarsa suke ta ragargaza zuciyarta.
Zuwa lokacin Sabila ta rame ta yi zuru-zuru, ko makaho ya shafa ta ya san tana mawuyacin hali, tun iyayenta suna tsangwamarta a kan wannan
ulafucin da ta saka a ranta har suka daina, ita mahaifiyarta yanzu har tausayi take ba ta ma, Musamman yadda ta ga ta dage da sallar dare, a zatonta neman za
in Allah take yi, ba ta san ita Sunusi kawai take nema ba.
Saura sati biyu ta gama idda, wataran ta kasa jurewa ta kira shi a waya, yana kasuwa lokacin don sai da ta daidaici sanda ba ya gida gudun kar Karime ta sani, yana dauka ta fara kuka, ta kasa cewa komai, a fusace ya ce"Wace karfar ce wanann za ta cika min kunne da hauka?"
Sabila ta tsananta kukan ta ce"Sabila ce fa, kenan ma ka goge lambata?"
Ya ja tsaki don yana sane ya san ita ce, ko babu lambarta ai ya haddace sautin kukanta, ballantana ma da lambar har yanzu, ya ce"Wace Sabilan?"
Ta ce"Maman Amal da Minal 'ya'yanka".
Ya sake wani tsakin yana ha
e fuska kamar tana ganinsa ya ce"To sai me? Mene ne kike kirana?"
Ta ce"Don Allah baban Amal ka zo mu zauna mu daidaita kanmu, ka ga na kusa gama iddata, idan fa na gama sai ka biya wani sadakin".
Ya ce"Sabila!".
Ta ce"Na'am".
Ya ce"Mun yi da ke zan mayar da ke ne?"
Ta girgiza kai alamar a'a kamar yana kallonta, shi ma kuma bai jira amsarta ba ya
ora da fa
in"To don Allah idan kin san ba zancen kwashe kayanki za a yi ba kar ki sake kirana, ni ina zaune lafiya da matata ba za ki hargitsa min gida ba wallahi".
Ya kashe wayar, ta fashe da kuka, shi kuwa Sunusi bayan ya koma gida sai da ya zayyanawa Karime komai, suka dinga dariya, saboda tun kwanakin baya da ta ji Sunusin ya fara cewa yana tausayin yaran saboda sun
i sakewa su saba da rashin Sabila, zuciyarta ta ayyana mata tsaf hakan zai ya yi sha'awar mayar da ita, shi yasa ta sake sabon salo, ta fara jan yaran a jiki, shi ma ta linka kyautata masa, duk hidimarsu da ba ta yi ta kar
a take yi, ga shi ta cigaba da kasuwancinta, don haka har kaza take siya ta dafa masa, tun da gani take da haka Sabilan ma ta siye shi, amma fa duk na lokaci ne, jira take Sabila ta gama idda ta yi aure, sai ta ajiye komai ya fara ramuwar bashin kyautatawar da ta yi masa kamar baiwa.
Tun da Sabila ta ga period
inta ya zo hankalinta ya tashi, tun da ta san saura 'yan kwanaki damarta ta wuce, ta shiga damuwa, ta kira Sunusi ya fi a
irga amma ba ya
auka, ba don tana tuna furucin Ummanta ba da tuni ta je har gida ta same shi.
"Sabila duk na san nufunki, na san takunki, to duk wani zubar da darajarki da ajinki ya tsaya a kan iya wayar da kike yi masa, ba mun bar ki kina zuwa unguwar kullum ba, duk sanda kika taka
afa kika je
ofar tsohon gidanki da sunan zuwa wajenki ban yafe miki ba".
Kalaman sun yi mata tsauri, ta rasa dalilin da zai da zai sa Umman ta yi wannan furucin, tana ji tana gani dai ta yi tsarki, ta tabbata ta gama idda, auren Sunusi ya warware daga kanta, a ranar sai ta kasa kuka da hawaye sai
uncin zuciya, don kuka ma ya san tsararsa, ita abin da take ji ya fi gaban kuka da hawaye ko kuma ihu.
08028966015
GIDAN HAMZA
Da safe jiki na rawa Hamza ya siyowa Mardiyya kayan shayin da zai yi mata kwana uku, har da sun
umemen biredi da bota, sannan ya siyo indomi guda hu
wai hu
u, Mardiyya ta ji kanta a sama kamar wata 'yar sarki, aka dafa shayi aka soya
wai, har wani
agawa matan gidan kai take yi, su kuwa suka zuba ido suna kallon sabon salo, tun da a da har gaishe su take yi tana kiransu Anti, amma suka ga dare
aya ta canza, bayan sun karya ta bawa Hamza ATM
inta ta ce ya ciro mata ku
in jiya da ya tura mata, ya ciro mata su duka, sannan ya yo mata uban cefane, har da kaza, tana ban
aki ya shiga
akin nata, ya ga ku
in ta ajiye a kan mudubi, ya zari dubu uku a ransa yana cewa'Na rage wahala'. Da zai fita kasuwa har zaure ta raka shi tana kisisina, ta dawo ta yi wa Saude da Sahura dake tsakar gida kallon tara saura kwata, ta watsar da su ta shige
akinta, Saude ta kalli Sahura ta ce"Sahura mu ji tsoron Allah mu ji tsoron kaidin Hamza, Allah ka
ai ya san abin da ya kawo wannan canjin, na tabbata yaudararta ya yi da wasu kalaman na
arya, shi ne take wannan fuffukar".
Sahura ta ce"Hmm Saude kenan, an ni dama na kwana da sanin hakan za ta faru, tun da dai tun farko da tsalle ta shigo cikin gidan da niyyar raini da tozarci a gare mu, wuya ce ta ladabtar da ita har ta so shiga cikinmu, inda na biye miki da tuni mun sake da ita tana morarmu, kin ga da yanzu wula
ancin da za ta yi mana sai ya fi yi mana ciwo, yanzu kuwa ta je can ta
arata, indai Hamza ne za ta koma gidan jiya".
Saude ta ce"
warai kuwa, don mai hali ba ya fasawa sai dai wuta ta sa shi ya rage".
Don zumu
i Mardiyya da wuri ta
ora girki, sai kunna wa
i take yi a wayarta tana bi tana wani juya kai, ita a dole duniya sabuwa, can da Sahura ta fara suyar awara ta tashi ta shiga
aki, ta da
e tana sha'awar awarar don ba ta da ku
in siya ne, ta zaro dubu
aya da
ari biyar a cikin ku
in ta fito tana
aga kai sama da yamutse fuska, ta ce da Sahura dake gaban kasko "Malama ba ni awara pack
aya, amma ki soya min ta soyu sosai".
Sahura ta kalle ta she
e ta ce"Babu".
Mardiyya ta ce"Wannan da nake gani fa?"
Ta ce"
ila ban yi niyyar siyar miki ba ne".
Mardiyya ta ce"To! Allah Ya kyauta, amma ni wai tausaya miki na yi, kina ta shan zafin wuta, na ce bari na rage miki gudun yin kwantai ashe ban yi miki gwaninta ba".
Sahura ta ce"Ke!
i sakawa bakinki linzami tun ban tashi na yi miki kwaf
aya ba, idan na yi kwantan ubanki ne yake ba ni jari?" Ta yi maganar a hasale tana zazzare mata ido
Tsoro ya kama Mardiyya amma ta dake ba ta nuna ba, ta juya ta bar wajen, har ga Allah ta so ta ci awarar, haka ta ha
ura ta gama girkinta ta ci, tazarce ta yi har dare tun da Hamza ba a
akinta yake ba.
Sati
aya Hamza yana yi mata hidima, a cikin satin nan ba kalar iskancin da ba ta yi wa Saude da Sahura ba, su kuwa suka watsar da ita suna jiran ganin
arshen abun, ai kuwa ana shiga sati na biyu Hamza ya janye tallafinsa ga Mardiyya, ta koma 'yar gidan jiya, har ma abun ya so ya fi na da, ba ta gane ba ta da wayo ba sai ranar da ta zauna a gaban shi tana kuka take cewa wannan prank
in ya ishe ta haka, tun da ya yi na farko ai shikenan sai ya bari, ko kuwa har yanzu bai yarda da ita ba ne? Wani banzan kallo ya watsa mata ya ce mata indai da gaske ta yarda prank ne to wannan na har abada ne, ko ta jure ko ta bar gidan
ofa a bu
e take, tana so ta kaiwa yayanta
ara, amma idan ta tuna zai iya sawa a yi wa Hamza dukan da za a nakasa shi sai ta fasa, saboda ba ta daina son shi ba, kuma tana son zaman aurenta, amma tabbas ta fara gajiya, tun da yanzu an kai ga
ar da sai ya fita bai ba ta ko naira biyar ba, ta cinye ku
in hannunta duka ta rasa yadda za ta yi ta sarrafa abincin, ta zauna ta ci kuka wataran idan ta dafa sai dai ta shiga ma
ota su sammata mai ta ji haka babu yaji, ga shi duk yadda ta so fa son gane ma'ajiyar ku
in shi ta rasa, kullum ne sai ta lalube aljihunsa amma ba ta samun ko biyar, kuma abin da yake ba ta mamaki a farkon aurensu tana samu ta sata, duk da lokacin ma son zuciya ne kawai, tun da yana yi mata komai.
Akwai wani gida a
asan layinsu da take zuwa kitso, irin gidan nan ne da ba ya rabo da 'yan kitso, mata kala-kala a yi ta kitsa gulma da banka
a sirrin gida, a nan ta ji wata tana fa
in halin mijinta na
in ba ta ku
in cefane, idan ya ajiye kayan abinci shikenan, nan take mata suka yi mata ca ana fa
in ita doluwar ina ce? Ai kayan abincin ake
iba a siyar a samu na cefane, mai kitson ta
ora da fa
in"Idan kin tashi siyarwa ki kawo min ni zan siya, kin gan su can kashi-kashi a kitchen
ina, kuma tass wasu matan da ake basu ku
in awo suke zuwa su siye".
Nan kuwa Mardiyya ta ji a ranta ta samu mafita, ba ta bar gidan ba sai da ta fa
a mata ita ma za ta fara kawowa, ta ce mata tana jiranta, ai kuwa a ranar Mardiyya ta auno shinkafa kwana
aya, taliya biyu, macaroni biyu ta kai aka cake mata ku
inta, sai dai an karya farashin ka
an an rage
ari uku a kowanne, Mardiyya ta dinga farinciki, ta yi cefanenta ranar jar miya ta yi har da kifi, Sahura da Saude suka yi zaton wani
an'uwanta ne ya ba ta ku
To fa tun daga nan Mardiyya ta samu mafita, sai dai ba ta da
e tana yi ba Hamza ya gane kayan abincinta yana
arewa da wuri ba kamar da ba, da ya yi
orafi sai ta ce ai ciki ne da ita dole ta dinga ci tana
oshi, da dai ya ga abun ba na
arau ba ne sai ya ce zan yi maganinki, ya daina ajiye mata kayan abinci da yawa, sai ya auno shinkafa kwano
aya, idan ta
are ya siyo taliya daya, washegari ya siyo macaroni, cikin
anin lokaci Mardiyya ta koma gidan jiya, dayake sun zama kamar
awaye da mai kitson sai ta je tale ba ta labarin yadda abu ya canza, mai kitso ta ce"To ai ba sai kayan abinci ba, ni fa komai siya nake, ko wani abun za ki iya kwasowa ki kawo".
Mardiyya ta ce"Ni kuwa me zan kwaso idan ba kayan sakawata ba?"
Mai kitso ta ce"Wai ba ke ce amaryar su Sahura da Saude ba?"
Ta ce"Wai dama kin san gidana?"
Ta ce"Ina sane da ke mana, ai duk mai zuwa kitso gidan nan ina bincike na san gidanta saboda gudun
acin rana".
Mardiyya ta jinjina kai.
Mai kitso ta ce"Yanzu ban da ke shashasha ce ai da ko waken suyan Sahura za ki iya aurowa kina kawowa, akwai masu awarar da suke zuwa siya, kin gan shi can yanzu ma wata yarinya ta kawo na babarta, ai rayuwar sai da haka yanzu, kai ma neman mafitarka kake yi".
Mardiyya ta
auki hu
ubarta, duk da dai tana fargaba, sata ba ba
on abu ba ne a wajenta, amma na ta wuce ta ku
i, tun tana yarinya idonta idon ku
in da aka yi wasarere da shi to kuwa za ta tattare, yanzu kuwa kayan sana'ar kishiyarta fa za ta fara
iba, anya abun zai kai mata kuwa? Ta dai saka a ranta za ta gwada tun da ba ta da wata mafitar da ta wuce wannan
SABILA
A satin da ta gama idda Ummanta ta tambaye ta ta gama? Ta ce ta gama, ta fara yi mata nasiha ta ce"Sabila don Allah ki manta da Sunusin nan, yaro kamar ya asirce ki? Ki fuskanci rayuwar gaba ki manta ta baya, don wallahi ba sonki yake yi ba, inda yana sonki ko wani babban laifin kika yi masa zai mayar da ke kafin ki gama idda, amma kawai a kan ya hana ki aiki ba ki hanu ba? Wallahi ga mai sonka wannan bai kai abin da za a yi saki ba, kuma har a
i kome, ba yabonki nake yi ba kin wuce ajinsa, kawai mun amince kin aure shi ne don kina son shi, kuma ba don kin munafurce mu ba kin
oye rayuwar da kike yi da tuni ba ki haihu har biyu da shi ba".
A sanyaye ta ce"Umma ba munafurci ba ne wallahi".
Ta ce"Wallahi shi ne, kodayake rayuwarki ce ai ba tamu ba, yanzu dai ki kama kanki, babu mamaki wani yana nan yana jira ki gama idda, to duk wanda ya zo ki ba shi dama ki auna shi a gani, idan kin samu miji aurenki za ki yi, babu abin da za ki jira, gobe in sha Allah za a je a kwashe kaya".
"Kwashe kaya!? Innalillahi wa inna ilaihi raji'un, kenan dai shikenan ba zan sake zama a
akina ba? Na shiga uku".
Umma ta gwa
e bakinta da bayan hannu, ta ce"Ba ki shiga uku ba sai kin je kin shigewa Sunusi ya gane ba ki da sauran gata da
ima sai na shi, idan ya mayar da ke
akin naki a sannan za ki san kalmar shiga uku, ni dai wallahi na rasa wa kika gado Sabila, Allah Ya shirye ki kawai zan ce don ba zan yi miki baki ba". Ta tashi ta bar
akin
Mai neman kuka ne aka jefe shi da kashin shanu, don haka Sabila ta ta
are ta rushe da kuka, ita kawai kwaso kayan da za a yi ne tashin hankalinta.
Tana ji tana gani washegari aka kwashe kaya aka dawo da su gida, ta yi kuka har ta gaji, kuma har lokacin ba ta fasa addu'a Allah Ya karkato da hankalin Sunusi ba, ita ma kuma mahaifiyarta ta du
ufa da taya ta addu'a Allah ya yaye mata son Sunusi ya ba ta miji na gari.
A hankali addu'ar mahaifiyar ta fara tasiri, ba dai za a ce ta daina son Sunusi ba, amma abun ya ragu sosai, tun da yanzu har namiji zai yi sallama da ita ta fita ta saurare shi, duk da tana kula su ne kawai ba don tana hasashen za ta aure su ba.
Bayan wata biyu kuwa rayuwarta ta fara sauyawa, a yanzu ta ma daina kula duk masu zuwa wajenta, sai sabon saurayin da ta yi ta waya, a whatsApp suka ha
u da shi, ya ce a wani group ya
auki lambarta amma yanzu da ya san group
in na mata ne ya yi left, ya ce shi dai yana ji a jikinsa rabon su ha
u ne ya sa shi joine, group
in, a yadda ya ce mata yanzu ba ya Nigeria, yana Dubai harkokin kasuwancinsa, amma ya kusa dawowa, ta ga hotunansa masu yawa, kuma babu laifi ya
an yi mata, yanzu kullum ba ta da aiki sai chatting da shi,
inkin ma ta rage yi, saboda yana yawan turo mata ku
i, ba iyayenta ba hatta maman Nawal ta san da zaman Khalid
in Sabila, kuma kowa ya san tana son shi, duk da dai tana yawan cewa mutane ba auren shi za ta yi ba, saboda ita ta gama aure a kan Sunusi, saboda har yanzu yana nan a ranta tana daurewa ne kawai, tun da ta lura shi ya rufe babinta.
Sabila har wani kyau ta
ara saboda hatta man shafawa ta canza shi, don Khalid yana yawan yo mata aike, a yadda yake fa
a mata gangar jikinsa ce kawai a can, amma zuciyarsa tana inda take, kuma ta yarda da hakan, tun da yanzu hatta masu shagunan unguwarsu da masu nama ba wanda bai san Khalid ba, komai take bu
ata kawai zuwa take ta kar
a shi zai sa yaransa su biya ku
in, kullum ba shi da zancen sai ro
onta kan don Allah idan ta dawo ta gan shi face to face ta yi ha
uri ta kar
e shi a duk yadda yake.
YUSUF
Duk da ya bawa Umma za
in matar aure ta ce ta ba shi wata
aya ya dai duba, ko yunkurin dubawar bai yi ba, kuma sai ya ga ta yi shiru har wata
ayan ta wuce, kamar ya ce mata ya yaji shiru? Saboda ya fara shiga wani yanayi a kan yawan bu
atuwarsa, amma dai ya daure, sai da Umma ta ji labarin Zubaida ta yi aure kuma ta ga yadda Yusuf
in yake neman rasa nutsuwarsa sannan ta nemo masa wata yarinya, 'yar ma
otansu ce,
aramar yarinya ce bazawara, haihuwarta
aya mijinta ya rasu, tana da hankali da nutsuwa, kyaun fuskar ma kuma babu laifi, suka yi magana da mahaifiyarta lokacin watanta
aya da gama takaba, dayake babar yarinyar ta yarda da halayen Yusuf nan take ta ce an ba shi, Umma ta yi godiya.
Da safe suna zaune da Yusuf take ce masa"Anjima ka shirya ka je ka ga matar da na za
a maka, nan bayan layinmu ne, na san ma za ka santa ko tana
arama ne,
anwarsu Hamisu".
Yusuf ya yi tsam kafin ya ce"Kar dai wata ba
ar yarinya, doguwa?"
Ta ce"Ita ce".
Ya ce"Haba Umma, yaushe aka haifi yarinyar nan? Yanzu har ta isa aure?"
Ta ce"To ga shi dai ta yi har ta haihu, ka je ka gani idan ba ta yi ba sai a canza, amma kuma wallahi tana da hankali, ga shi babarta har ta ce an ba ka ma".
Ya ta
e baki ya ce"Ai shikenan, ruwan kashe gobara ba a yi masa za
Ta ce"Sai ka je da daddare ko?"
Ya ce"Ni fa ba sai na je ba, a yi duk abin da ya dace kawai".
Ta ce"A'a sai ka je gaskiya, ba na son wula
anci Ka shirya anjima ka je, sunanta Shamsiyya".
Ya ce"To".
Kamar yadda ta yi masa umarni ya cika, da daddare ya je ya yi sallama da ita, suka gaisa a tsaitsaye, ko tsayawa kare mata kallo bai yi ba, ya dai gane ba ta da rawar kai, kuma ba ta fa surutu, suka yi shiru bayan gaisuwa aka rada mai yiwa wani magana, can dai ya ce"Kin gama shirya auren? Rana ka
an nake so a saka".
Ta ce"To sai abin da iyayen suka ce".
Ya ce"Ok zan fa
awa Ummata wata biyu ya isa, nan da kwana uku sai a saka ranar".
Ta ce"Allah Ya nuna mana".
Ya ce"Sai anjima".
Ya tafi yana ta
e baki, don shi dai sam ba ta yi masa ba, amma ya zai yi dole haka zai kwasa.
Bayan an gama daidaitawa aka saka ranar aurensu wata biyu kamar yadda ya ce, Zubaida ba ta kwashe kayan gado da kujerunta ba, kayan sakawa da wasu masu muhimmanci a kitchen kawai aka kwashe, sauran babanta ya ce an bar wa 'ya'yanta, shi yasa shi kuma Yusuf
in ya ce da Shamsiyya ba sai ta zo da kayan
aki ba, lefe ma ba kaya ya yi ba ku
i ya bada, a wata biyun da
yar ya yi zuwa hu
u gidansu, shi ma duk matsa masa ake yi, ko lambarta ba shi da ita, haka lokacin ya zo aka yi auren ba ma koqa ya gayyata ba sai abokansa na kusa-kusa.
A ranar aka kai amarya
akinta, ya tarar da ita zaune a falo ta lullu
e kanta da mayafi, ya yi wata 'yar dariya ya zauna a kujerar nesa da ita yana cewa"Baiwar Allah ke da ba buduruwa ba mene ne abun rufe fuska? Ki tashi ga kaza nan idan za ki ci, idan kin gama ki yi alwala ki same ni a
akina".
Daga haka ta tashi ya wuce
akin nasa, Shamsiyya ta bu
e fuskarta ta bi bayansa da kallo don tana son sanin ina ne
akin nasa, amma jikinta ya yi sanyi da tarbar da ya yi mata, yadda ba sonta yake ba ita ma fa ba son shi take ba, amma ta aure shi da zuciya
aya, ta saka a ranta za ta yi masa biyayya, kuma za ta bu
ofar zuciyarta idan ya so ya shiga za ta yi maraba da shi, domin ita tun bayan rasuwar mijinta komai ya tsaya mata, ta ji kawai ba ta da wani za
in miji a nan gaba, za ta yi auren ne kawai tun da ta san ya zama dole a gare ta, don ta san ko ta ce ba za ta yi ba ta yaudari kanta ne, tun da tana da
uruciya, yanzu ma ta fara rayuwar dududu shekararta goma sha tara ne.
08028966015
Sai da ta yi kusan minti goma sannan ta tashi ta shiga
akinta, ta yi wanka ta yi alwala ta yi sallar isha'i sannan ta shirya ta tafi
akin nasa, ta same shi zaune da waya yana kallon hotuna, amma ba ta gane hotunan Zubaida ba ne, tunani kawai yake yi ashe dai akwai ranar da za ta zo ya kwanta da wata mace ba Zubaida ba? Bai ta
a wannan hasashen ba, ko don ba shi da ra'ayin zama da mata biyu ne oho, ajiye wayar ya yi ya tashi ya hau sallar dake shimfi
e ya kabbara sallah, ita ma sai ta bi bayansa ta kabbara, ya ja su raka'a biyu, bayan sun idar ya gyara zamansa ya ce"Shamsiyya ko?"
Ta gya
a masa kai.
Ya ce"An ce mijinki mutuwa ya yi ko?"
Ta ce"E".
Ya sake cewa"Kuma wai kina da
a ko?"
Ta ce"E,
an shekara biyu".
Ya ce"Ok gobe ki
akko shi, ni ma nawa yaran gobe za su dawo nan
in sai mu ha
a mu ri
Ta ce"To na gode Allah Ya ba mu iko".
"Bisimillah" Ya fa
a yana yi mata nuni da gadonsa, ta sunkuyar da kai, shi kuma ya shiga wanka, kafin ya fito ta hau gadon ta kwanta.
Zai iya cewa yana samun cikakkiyar nutsuwa da Shamsiyya, amma fa iya ta gangar jiki ban da ta zuciya, ta fannin kwanciyar aure shi sai yanzu ya san ya yi aure, domin duk tarin bu
atar shi Shamsiyya tana shanyewa, bai ta
a nemanta ta kawo masa cikas ba, yana matu
ar ganin
arinta, yana
arje angoncinsa ko ma a ce yana yin
ara'in da bai samu damar yi ba a baya, har mamakin juriyar yarinyar yake yi.
Tun a washegarin aka kawo mata
anta, shi ma Yusra da Areef suka dawo gidan, yana iya
arinsa na ganin bai ware yaron ba, duk wani abu na yara da zai shigo da shi zai ha
a da na shi a ciki, sannan zai zauna tare da shi ya yi musu wasa su yi fira kamar shi ma
ansa ne, Shamsiyya ce dai har yanzu ya
i sakewa da ita, umarni ne kawai yake shiga tsakaninsu, sai idan za ta tambaye shi wani abun ko ta fa
a masa wani abu ya
are a gidan, bayan wannan babu wata fira da take shiga tsakaninsu, saboda gani yake ba shi da wannan lokacin tun da shi ba don haka ya aure ta ba, zaman kallon hotunan Zubaida ka
ai ya ishe shi fira, tun da yanzu ta rage status.

GIDAN HAMZA
A bisa shawara Mardiyya ta fara aunar waken suyan Sahura tana kaiwa ana ba ta ku
in, ta samu na cefane, ba kullum take
iba ba, sai ku
in hannunta sun
are, a hankali kuma Sahura ta fara lura da ana
ibar mata waken suya, ko a ka ba ta kawo Saude ba, ta fi zargin Hamza da matarsa amma ta fi
arfafa zargin a kan ita Mardiyyar, saboda ta san idan Hamza ne ya yi niyyar yi mata sata sai dai ku
i, ranar da ta fara ganewa
in waken kwano uku ne ya yi saura a buhun, wanda duka za ta yi amfani da shi washegari, da safe da ta auna sai ta ga kwano biyu, mamaki ya kama ta sosai, har take bawa Saude labari, haka dai ta
aro kwano
ayan, ta yi ta
ana tarko ta hana idonta bacci don ta kama mai yi mata sata amma sai aka yi ta samun sa
ani, tun da ba kullum Mardiyyar take
iba ba, ranar dai da dubun Mardiyyan ta cika, a ranar Sahura ce ke da girki, ta saka a ranta sai ta kafa ta tsare yau, don haka ta ce wa Hamza kanta ciwo yake yi ya mata uzuri yau a
akinta za ta kwana, ya ce Allah Ya sawa
Ba wani dare ne ma ya yi ba, don lokacin sha
aya da 'yan mintuna, da yake Hamza da wuri ya dawo yau
in sai Mardiyya ta yi zaton Sahura tana can
akinsa, ba ta san tana zaune a kujerar falonta tana kallon windo ba, ta jiyo
arar bu
ofar Mardiyya da fitowarta, a kan idonta ta ga tana ta waige-waigen rashin gaskiya, sannan ta ga ta doshi kitchen, hakan ya tabbatar mata da zarginta, ta bu
ofar
akinta a hankali ta fito cikin takun san
a, sanda ta shiga kitchen
in ya yi daidai da sanda Mardiyya take juye kwanon waken da ta
ebo a wata leda babba, kwacarr ta saki ledar waken ya baje a
asa, sakamakon haskata l da Sahura ta yi, sai ta ki
ime ta fara dibi-dibi kafin ta ce"Umm Anti Sahura dama cewa na yi tun da na kasa bacci bari na gyara miki waken gobe".
Sahura ta wanke ta da mari hagu da dama, Mardiyya ta dafe kunci ta ce"Ni kika mara?"
Ta ce"To ko za ki rama ne? Wallahi ki godewa Allah da ya
addara wannan ciki na jikinki, ba don shi ba da yau sai na yi
asa-
asa da ke a gidan nan, har ni za ki dinga yi wa satar kayan sana'a? To ki je ki tambayi mijin naki ki ji sanda yake gwada min
an halin yaya muka
are a
arshe?"
"Hamza! Hamza!" Sahurar ta shiga
wala masa kira.
Sai ga shi ya fito da sauri yana cewa"Sahura lafiya? Wannan wane irin kira ne haka?"
Ta dam
e hannun Mardiyya da take shirin barin wajen, Hamza ya ce"Me yake faruwa? Sake ta mana".
Ta ce"Wallahi ba zan sake ta ba sai an ja lissafin duk satar da take yi mini, ga ta nan da bakinta ta fa
a maka".
Hamza ya ce"Hmm wallahi Sahura ko ba ki rantse ba na yarda, indai wannan
wararriyar ce za ta aikata, wato Mardiyya satar taki ta wuce kaina tun da ni yanzu na ci maganin zama da ke ta koma kan matan gidan ko?"
Mardiyya ta kasa cewa komai, sai yun
urin kwance hannunta daga ri
on da aka yi mata take ta kasa.
Hamza ya ce"Ni Wallahi na rasa
addarar da ta saka ni
ara aure, Kodayake laifinku ne da ba za ku dinga tarairayata ba, yanzu ai ga ki ga ta sai ki yi mata hukuncin da ya dace, ni kin
auki alhakina kin katse min bacci".
Ya juya zai tafi Sahura ta yi tsalle ta dira a gabansa ta ce"Wallahi bacci bai kama ka ba, tsayawa za ka yi mu tattauna, na rantse da Allah ba don darajar cikin dake jikinta ba da sai dai ta
arasa
akinta da rarrafe, to ni ba na fatan na yi kisan kai ko na cutar da
an cikinta, don haka tsayawa za ka yi a ja lissafi wallahi tallahi sai ta biya ni ku
in wakena ko kuma wakena".
Hamza ya ce"To wannan ai tsakaninku ne, ni mene ne nawa a ciki?"
Sahura ta ce"Ai kuwa da naka, tun da dai kai ne ka auro ta zamanka take yi, ban da ta ci darajarka ai kotu ce za ta raba mu, idan na rufa mata asiri kai na rufawa, don haka na so a yi sasanci a gida".
Ya dawo ya ce"To yanzu ya kike so a yi?"
Ta ce"Ita ta san ko kwano nawa ta aunar min, don haka ta fa
a a lissafa ku
in ta biya ni ku
ina".
Mardiyya ta ce"To ki cika ni".
Sahura ta ce"Idan na
i fa?
arauniyar banza da wofi, ki nemi sana'a girman kai ya hana ki, shi ne za ki sauka akan sana'ata? To wallahi sai kin biya ni".
Hamza ya ce"To sake ta, don Allah ki sake ta".
Sahura ta sake ta, ya ce"Ku je
akunanku da safe za mu san abun yi".
Sahura ta ce"Ba zan iya bacci ba fa sai na ji matsayar hakkina".
Ya ce"Mardiyya kina da ku
in biyanta?"
Ta ce"Ni ina na gan shi? Kuma ko na yi satar ai kai ne sila, kai ka jefa ni a wannan rayuwar, haka kawai a ce ka ajiye ni a gida kamar wata akuya, sai dai ka kawo abinci babu cefane, wallahi na gaji". Ta fashe da kuka, ta wuce
akinta.
Sahura za ta bi ta Hamza ya ri
o ta ya ce"Don Allah shikenan Sahura..."
Ta katse shi da fa
in"Za ka biya mata?"
Ya ce"Ba zan biya ba, amma gobe zan saka ta a gaba mu je tare da ke gidan iyayenta sai su biya ki kayanki".
Da haka ya lalla
a Sahura, ai kuwa washegari ta ce Wallahi ba zai fita ba sai sun je, haka babu kunya Hamza ya saka Mardiyya a gaba suka tafi gidan iyayenta tana ta kuka, aka zauna aka baje zance, nan take iyayen suka yarda saboda sun san halin 'yarsu da kwa
ayin abun wani, amma dai sun yi mamakin yadda Hamza ya kasa rufa mata asiri ya biya mata ku
in, kuma sun ji haushi duk da dai ita ce ta ja, da aka tambayi Mardiyyar kwano nawa ne ta ce ba ta sani ba, haka ita ma Sahura ba ta sani ba, sai aka kintata aka ce a bar shi a kwano goma, mahaifin Marriyya ya ba wa Sahura ku
in kwano goma, ta kar
e abunta ta saka a jaka, da suka fara yi wa Mardiyyar fa
a akan sata sai ta fashe da kuka, ta ce ai Hamzan ne ya ja komai, ta zayyana duk rashin cefanen da yake yi, idan ya kawo mata awo shikenan sai dai ta nemi na sarrafawa, ai kuwa Hamza ya ba ta mamaki don tsalle ya yi ya dire ya ce
arya take yi masa, komai yana yi mata kawai rashin godiyar Allah ne, Mardiyya tana kuka ta ce ai ga Sahura nan za ta yi shaida, Sahura ta tashi ta ka
e hijjabinta ta ce ita ba ta san komai ba ba ruwanta da shiga hurumin wannan shari'a, ta ma fice daga gidan,
arshe sai a
ofar gidan ta jira Hamza, wanda ya fito shi ka
ai fuska a ha
e, don Mardiyyar cewa ta yi ba za ta bi shi ba, iyayenta kuma ba su matsa ba suka ce su ma za su so ta zauna a nan
in don su yi mata nasiha a tsanake.
"Ai sai ki wuce mu je". Hamza ya fa
a yana hararar Sahura
Ta yi 'yar dariya ta ce"Ba dai ni na kar zomon ba, ita fa? Sai anjima?"
Ya ce"Oho, ni wallahi da ma za su ce na ba ta takardarta da bata zan yi na huta, ina dalili? Ni fa wannan auren wahalarsa ta fi da
insa yawa, Allah da
ga ita ba zan sake auro wata ba".
Sahura ta ce"Ashe ba kai ba ne".
in adaidaitasahu ma
in biya ya yi ya ce ai tafiyarta ce ba tashi ba, da zai fita kuwa ta tambayi ku
in cefane ya ce ta zara a cikin na banzan da ta samu, ta ce ai ba damuwa zai tarar da fara fa mai, don abin da aka shuka shi ake girba.
SABILA
A kwana a tashi lokacin dawowar Khalid ya yi, babu yabo fallasa haka take ji a ranta, ba ta farincikin dawowar shi, haka ba ta ba
inciki, abu
aya dai ta saka a ranta idan ya ce su cigaba da soyayya za su cigaba, idan kuwa ya kawo zancen aure to za ta saita masa hanya, don ba ta shirya yin wani auren ba. Ranar Juma'a ya diro
asar, ya ce mata ranar Asabar da safe za su ha
u ta ce Allah Ya nuna mana.
Sanin zuwan nasa bai sa ta fasa zuwa aikinta gidan maman Nawal ba, ta je da niyyar za ta gama shaf-shaf ta koma gida ta jira shi, Maman Nawal sai tsokanarta take yi suna musu akan tana son shi, ita kuma Sabila ta dage ba ta son shi, tana gama aikin sai ga wayar shi, ta
auka suka gaisa ya ce mata ya kasa jurewa ya biyo ta wajen aikin.
Ta yi mamaki ta ce"Kamar ya ka biyo ni?" Saboda a iya saninta bai san ma kalar aikin da take yi ba ballantana gidan, kawai dai ta fa
a masa tana yin aiki.
Ya ce"E mana, ba ke ce kika shiga gida mai milk
in fenti ba?"
Ta ce"E nan ne, amma ya aka yi ka san gidan?"
Ya ce"Ina girmama abin da nake so, don haka kar ki yi mamaki don na san wannan, ina sane da komai da ya shafe ki, ki fito kawai".
Ta ce"To".
Ta kashe wayar tana kallon Maman Nawal ta ce"Kin ji wai yana
ofar gidan nan".
Maman Nawal ta ce"Ma sha Allah ashe ba zai iya jira ba, to ko ciki za ki kawo shi ku zauna?"
Sabila ta ta
e baki ta ce"Allah Ya kiyaye, darajarsa ba ta kai na kawo miki shi
akinki ba".
Maman Nawal ta ce"Ai kuwa ga ni nan fitowa na gan shi, don ba
aramin jarumi ba ne zai sa Sabila ta ha
ura da batun Sunusi ta saurare shi".
Sabila ta yi 'yar dariya ta ce"Ni na ce miki na ha
ura?"
Ba ta jira amsarta ba ta fice daga gidan, waige-waige ta fara yi ta inda za ta hango shi, ba ta ga kowa ba, sai dai ta ga motar dake nesa ka
an da gidan tana yin horn, sai kuma kira ya shigo wayar tata, ta
auka tana kallon motar, "Ga ni a mota"
Ba ta ce komai ba ta katse kiran ta yi wajen motar, tsaye ta yi tana jira ya bu
e, har abun ya ba ta haushi saboda sai da ya
auki sakanni kafin ya zuge glass
in, ta kai dubanta ga na cikin motar,
irjinta ya yi mummunar bugawa sakamakon ganin baban Nawal zaune yana yi mata murmushi, ta
an daburce kafin ta ce"Ina kwana baban Nawal, yi ha
uri wani nake jira ne, na zata motarsa ce".
Ta juya za ta bar wajen, ga mamakinta sai ta ga ya fito still yana murmushin yake cewa"Ni
in dai kike jira My Sab" Ya
arashe da kiran sunan da ta san shi ka
ai yake kiranta da shi, ya
ara mata mamakin da kiran wayarta don ta sake tabbatarwa shi
in ne.
Ai sai ta ji wani jiri yana shirin kwasarta, amma ta dake suna kokowa, ta ce"Baban Nawal, ban gane ba, dama kai ne Khalid
in?"
age kafa
a ya ce"Ni ne, ina fatan dai laifina ka
an ne ko? Kuma ina fatan ba za ki duba ala
arki da matata ba za ki yi wa soyayyarmu al
alancin da ya dace".
Maganar da ta kwaso ta ma
ale sakamakon ganin fitowar Maman Nawal daga gida, cak ta tsaya tana kallon su da mugun mamaki, zuciyarta ba ta kawo mata komai ba sai dama Sabila raina mata wayo take yi da ta ce saurayinta yana Dubai, dama can sun da
e da
inkewa da mijinta kuma kullum tana zuwa zance, ta yi haka ne kawai don ta
atar da zargi, a fili ta furta"Innalillahi wa inna ilaihi raji'un!" Ta fara nuna su da yatsa a rikice, shi kuwa baban Nawal ko a jikinsa, kallon Sabila kawai yake yi har lokacin da murmushi a fuskarsa, hakan ya sake tabbatarwa da maman Nawal da yanzun fargabar tonon asiri ce kawai ta sa Sabila nuna alamun firgici.
Da wata irin murya mai mugun rauni Sabila ta ce"Maman Nawal! Wallahi..." .
Maman Nawal ta yi saurin dakatar da ita ta hanyar
aga mata hannu ta ce"A'a, ba sai na ji komai ba, ai idona ya fa
a min, Allah Ya tabbatar muku da alkhairi". Ta juya da gudu-gudu ta shige gida.
Sabila cikin kuka ta kalle shi ta ce"Me yasa za ka yi min haka? Ka cuce ni, Allah Ya isa ban yafe maka ba, mutumin banza da wofi kawai". Ta
arasa maganar cikin
araji, har sai da Sunusi da ya fito daga gida ya ji sautin muryarta, ya tsaya yana yi mata kallon mamakin me suke tattaunawa da mijin
awarta?
Shi kuwa sam bai damu da yadda ta ru
e ba, sai cewa ya yi"Sorry my Sab, kin ga ki shiga mota ki
an samu nutsuwa sai mu yi magana".
A fusace ta ce"Mu ce uban me?"
Ya ce"Babu ruwan Amina da soyayyarmu, sannan ina tabbatar miki ba ta kishina za ku zauna lafiya".
Ta ce"Allah Ya kiyaye, Allah Ya tsare ni, kuma
ata min lokaci da ka yi ban yafe maka ba!".
Daidai nan Sunusi ya
araso yana ha
e gira, don sai ya tsinci kansa da jin kishin tsayuwarsu su biyu, da kuma son jin abin da ake tattaunawa, cikin tsare gida ya ce"Ke Sabila me kuke tattaunawa ne? Me ya ha
a ku har kike kuka da
aga murya?"
Kamar ta yi masa bayani sai kuma ta kasa magana ta fashe da kuka, to me za ta ce? Gani take babu wanda zai yarda da ita, tun da ba lallai a yi mata uzurin ba ta gane muryarsa ba, amma tun da Allah Ya sani shikenan.
Ganin ba za ta yi magana ba ya sa Sunusi sake ha
e rai sosai ya kalli baban Nawal ya ce"Kai malam me ya ha
a ka da matata?"
Baban Nawal ya yi maza shashashan kallo ya ce"Tsohuwar matarks dai, kuma wacce nake neman aurenta a yanzu".
Ya shiga mota ya ja bar wajen, shi kansa Sunusi dai da ya ji kamar an zare masa laka, tun da ya fi kowa sanin ala
ar Sabila da matarsa, shi kansa ya ga rashin dacewar wannan ha
in na cin amana.
Ya kalli Sabila ya ce"Sabila! Da gaske yake? Da gaske aure za ki yi? Kuma kika rasa wa za ki aura sai mijin
awarki?"
Ta ce"Idan na yi auren laifi ne? Mene ne naka a ciki?"
Ya tsaya yana kallonta wai yau shi Sabila take yi wa magana da tsawa haka? Shi wani kyau da ya ga ta yi ne ma ya ba shi mamaki, nan take ya ji an cake shi da mashin tsohuwar zuma, don haka jikinsa ya
arada yin sanyi kawai ya bi ta da kallo, sanda take kwan
wasa
ofar gidan maman Nawal
Da murya mai sanyi kamar ba tashi ba ya ce"Ki ha
ura mana,
ila ba za ta bu
e ba".
Ta share hawaye ta juya ta fara tafiya.
Ya bi bayanta ya ce"Sabila garin yaya haka ta faru?"
Ko juyowa ba ta yi ba, ya ce"Magana fa nake yi miki, Sabila" nan ma dai ba ta juyo ba, sai ya ja hijjabinta yana cewa"Wato kin raina ni ko?"
Ta juyo ta fizge tana cewa"Don Allah Sunusi ka rabu da ni, ka
yale ni na ji da damuwata".
Ya sake ta ya ce"To shikenan Allah Ya rufa asiri". Ya juya ya koma gidansa, ita kuma ta cigaba da wurga
afarta tana jin kamar za ta fa
i kafin ta isa gida.
A firgice ta shiga gidansu, babu kowa a tsakar gida ta ji da
in hakan, don ka
aici kawai take bu
ata, ta fa
akinta ta kwanta ta fashe da kuka, damuwarta
aya yadda za ta wanke kanta a wajen Maman Nawal kawai, idan har ta fahimce ta to komai mai sau
i ne, ta
auki waya ta kira ta har sau uku ba ta
auka ba, sai ta kunna data, ai kuwa ta ci karo da sa
onta, voice ne ta yi mata, ta kunna shi ds sauri ta fara saurara, ta yi iya
arin hana bayyana damuwa a muryarta, ta fara da yiwa Sabila sallama kafin ta ce"Maman Amal don Allah ki yi ha
uri na yi muku kutse na gano abin da ba ku shirya na sani a yanzu ba, mamaki ne ya sa na kasa saita kaina
azun ba komai ba, ke
awata ce Sabila kuma na sha fa
a miki ina jinki kamar 'yar'uwata, ban
i aurenki da mijina ba, amma ba zan
oye miki ba bai dace da ke ba, da ki aure shi gara ki koma gidan Sunusi, yau zan fa
a miki halinsa na nake ta
oye miki Sabila, baban Nawal
an luwa
i ne, a wata
ayan farko da aurenmu ne kawai ya neme ni ta inda shari'a ta yarda, shiyasa har na samu cikin Nawal, amma bayan nan ya fara nemana ta baya, har yanzu a cikin wannan tashin hankalin nake, na rasa dalilinsa da farko, sai da na ta
a binciken wayarsa na gane kungiya ce da su ta wannan ba
alar, ya sha fa
a min mace ba ta ta
a burge shi, ya yi aure ne kawai don ya samu haihuwa ko
aya ce, duk sanda ya kusance ni a tsayin zamanmu to fya
e yake yi mini, saboda ban ta
a amincewa da shi ba, har na saba da hakan, na kasa fa
awa kowa, iyayena kuma sun
i su tsaya su saurare ni, Sabila irin wannan mijin za ki aure? Idan za ki aure shi ina maraba da ke a matsayin abokiyar zama, Allah Ya ba ku zaman lafiya, ki ri
e mini sirrina, idan za ki bayyana ki bari sai ya aure ki".
Jikin Sabila ya yi wani irin sanyi, don ita ba ta ta
a hasashen a cikin irin wannan u
ubar Maman Nawal take ba, ta saki sabon kuka amma a wannan karon na tausayin
awar tata ne.
08028966015
Ba ta san kukan nata ya yi
arfin da ya fitar da sauti ba, sai da Umma ta shigo
akin a rikice take tambayarta "Sabila lafiya? Me ya faru? Kukan me kike yi?"
Sabila ta tsagaita da kukan amma ba ta ce mata komai ba, ta ce"Ba tambayarki nake yi ba? Mene ne? Idan kin san batun Sunusi ne kuma kar ma ki ce min komai don ina iya mangare ki wallahi".
Sabila cikin kuka ta ce"Ba Sunusi ba ne Umma Khalid ne".
Umma ta ce"Me ya yi Khalid
in? Ba kika ce yau zai zo ba? Ko wani abun ne ya same shi?"
Ta girgiza kai da shasshe
ar kuka ta ce"Mayaudari ne Umma, ashe mijin Maman Nawal ne,
arya yake ta yi mini, sai yau
in ya fito ya fa
a min, kuma maman Nawal
in ta ganmu tare, ba za ta saurare ni ba ballantana ta fahimce ni".
Umma ta
auki salati ta dire kafin ta ce"Kai jama'a duniya ina za ki damu? Amma lallai namiji ba shi da kunya, wannan ai wula
anci ne da cin amana, kuma yanzu kukan me kike yi? Ba dai na takaicin rabuwa da shi ba?"
Sabila ta ce"Wallahi daka can ba wai son shi nake yi ba, kuma dama ni ba auren shi zan yi ba, kawai dai ina ganin ban kyautawa maman Nawal ba, kuma ba za ta fahimce ni ba".
Umma ta ce"Ai Allah Ya ga zuciyarki, shi zai wanke ki kuma a zuciyarta, sai ki bari idan an kwana biyu ta huce ki fahimtar da ita ki ba ta ha
uri, Allah Ya rufa asiri".
Sabila ta amsa da Amin, amma a zuciyarta ba abin da mijin maman Nawal ya yi ne yake damunta ba, wautar da maman Nawal
in take tafkawa a rayuwarta ce ta saka ta a firgici, matar ta sha nuna mata ba ta da wayo, ashe ita ce babbar mara wayo, idan ba hauka ba ta ya za ta zauna da miji irin wannan wai ta ce fya
e yake yi mata? Ta ya za ta ce iyayenta sun
i fahimtarta alhalin ba ta fe
e musu biri har bindinsa ba?
auki waya ta kira ta ba ta
auka ba, haka ta wuni da tunanin nema mata mafita, da yamma lis ta shirya ta ce da Umma za ta tafi gidan nata ta ba ta ha
uri, Umma ta ce ta dawo lafiya, ta ce ta dinga bugawa ba ta bu
e mata ba, kuma tana zargin ta gane ita ce shiyasa ba ta bu
e ba, tun da tana bugun tana ha
awa da kiran wayarta, sai da aka fara kiraye-kirayen sallar magriba sannan ta bar
ofar gidan, ta tafi tana waiwayen gidan Sunusi, sai yanzu ma ta tuna abin da ya faru tsakaninta da shi a
azu da safen, ta tuna irin sassanyan kallon da yake yi mata, da kuma murya mai taushi irin ta shekarun bayan nan, wato kafin aurensu, sai ta gan shi kamar a sanyaye, kamar ya nutsu ya shiryu, a ranta ta raya
ila nesa da ita ne ya sa shi nadama har ya dawo hayyacinsa ya nutsu, sai ta tsinci kants da sakin murmushi a ranta ta ce'Allah Ya sa
arshen komai ne ya zo'.
Haka ta kwana tana ta zulumi da tunanin yadda za ta taimaki
awarta ta ku
uta daga sharrin wannan macucin mutumin, ta jinjina
ari da wautar Amina, don ita dai da ta yi wannan rayuwar ta gwammace ta rabu da iyayen nata, domin duk wanda ya kama Allah Ya gujewa sa
a masa ba zai bar sa ya tagayyara ba, a gefe guda kuma ta jinjina rashin kunyar namiji, yanzu idan ma ba shi da wannan matsalar hauka take yi da za ta aure shi? Bayan duk halaccin da Amina take yi mata? Amma shi har yana ganin wannan ba komai ba ne kenan, hasashenta tun kafin ma aurenta ya mutu yake sonta, da aurenta yake ta yi mata kallon so, duk ta silar halin Sunusi, tun da da a ce ya tsare mata komai na bu
atunta babu ma abin da zai kai ta aiki gidan shi, ballantana har ya dinga ganinta a kai a kai ya fara tunanin soyayya da ita, ita kanta ta kasa yi wa kanta uzuri na yadda ko muryarsa ta kasa ganewa, duk da dai idan sun ha
u a gidan nashi amsa gaisuwa ce ka
ai yake ha
a su, ta ja masa Allah Ya isa ya fi cikin carbi.
Washegari da sassafe ta yi wanka ta shirya ko karyawa ba ta yi ba, ta ce"Umma zan tafi".
Umma ta ce"Sabila za ki tafi ina? Ji nake batun aiki ya
are ai".
Ta ce"Ba aiki zan je ba ai, zuwa zan yi mu fahimci juna da ita, wallahi na kasa nutsuwa".
Umma ta ce"E hakan yana da kyau, ki je, amma kar ki sake ki da
e, kuma idan kuka fahimci juna to wannan zuwan ya zama zuwanki gidan na
arshe, idan da dama ma ni zan so ku yanke ala
a da ita, shi zai fi alkhairi".
Sabila ta ce"In sha Allahu zan yi hakan Umma".
Ta fita tana yi mata fatan dawowa lafiya, cikin sa'a ta tarar da
ofar gidan a bu
e, tana dab da shiga ta ga maman Nawal
in ta fito rako Nawal zuwa makaranta, tun da ta ga mai babur
inta ga kuma yarinyar cikin unifom, da sauri maman Nawal
in ta yi nufin komawa ta rufe gidan, Sabila cikin zafin nama ta fa
a gidan, maman Nawal ta ce"Sabila mene ne ya kawo ki? Idan aiki ne na yafe, anjima zan tura miki ku
inki na watan nan, ba shi kenan ba?"
Sabila ta ce"Kishi! Da gaske kina kishin wannan la'anannen mijin naki? To ni ba batun shi ne ya kawo ni ba, batun yadda za a tsamo ki daga wannan taskun nake, Amina za ki hallaka kanki fa, wallahi za ki mutu, zai lalata miki rayuwa".
Amina ta ce"Sabila ban fa
a miki sirrina don ina kishin ki aure shi ba, kuma ban fa
a don ina neman taimakonki ba, na fa
a miki ne don ki san wanda za ki aura, tun da a yadda na
auke ki ba zan ga za ki fa
a halaka ban ankarar da ke ba, don haka ba ruwanki da rayuwata".
an hasala Sabila ta ce"Da ruwana! Idan kuwa har ba kya son a taimake ki to wallahi ba fya
e yake yi miki ba kina so! Kuma ki sani hukunci
aya Allah zai yi muku, sannan su iyayenki da kike ganin kamar laifinsu ne ba su da wani laifi tun da ba ki fito
arara kin sanar da su gaskiya ba, Amina ke ma munafuka ce, don idan ba kya so har zuciyarki ba za ki iya wannan dogon zaman da shi ba, ai ba zai yiwu a ce kaf danginku an rasa mai sauraronki ba, kin zauna yana cutarki yana ru
ar da ke? Allah ka
ai ya san cututtukan da ke jikinki" Ta
arasa da raunin murya hawaye suka zubo mata, saboda tausayin
awar tata.
Amina ta fa
a jikin Sabila ta saki wani kuka mai
arfi, sai ta ji kamar ba ta da wani sauran gata sai na Sabilan, cikin kuka ta ce"Ya zan yi Sabila? Ni me na isa na yi wa babban mutum irin shi? Kaf danginmu babu mai arzi
in Shari'a da shi, kuma ma ina tsintar kaina da kasa fa
awa kowa ainahin matsalar, saboda gani nake ba za a fahimce ni ba, gani za a yi da son raina, kuma ga shi ke ma yanzu kin ce ina so
in, abin da na guda kenan tun farko, nake ta zama a haka lokaci yan
ara ja".
Sabila ta ce"Ai kuma wannan ne silar dawwamarki a matsalar, ita matsala tun tana jaririya ake magance ta, tun ranar da ya fara gwada miki ya kamata ki ya
e shi, amma sai kika yi shiru, kin cuci kanki, kin cuci addininki, kuma wallahi idan ba ki tuba ba kin daina kika mutu a haka sai Allah Ya tuhume ki, ko a nan duniya babu mai yi miki uzurin wai an
i sauraronki ne".
Amina ta ce"Yanzu ya zan yi?"
Sabila ta
ago ta daga jikinta ta ce"Ki tafi gida ki fa
awa iyayenki, idan ba su saurare ki ba ki fa
a wa wanda kike tunanin zai daurareki a dangi, idan kowa bai fahimce ki ba hukuma za ta fahimce ki, akwai Hizba, akwai human rith, akwai
ungiyoyi da dama na kare hakkin mata, da wannan za ki samu mafita in sha Allah".
Ta ce"To zan je in sha Allah, zan gwada sanarwa iyayen nawa, na gode sosai Sabila".
Sabila ta ce"Allah Ya sa
arshen wahalarki kenan
awata, sannan batun soyayya da mijinki yaudarata ya yi, wallahi ban san shi ba ne sai a jiyan da kika ganmu a tsaye, kuma..."
"Haba Maman Amal na fahimce ki wallahi, na san ba za ki yi da gangan ba" Ta katse ta da fa
in hakan.
Sabila ta ce"To ni zan koma, ba sai na shiga ba, sai mun yi waya?"
Amina ta yi murmushin ya
e ta ce"Na gode".
Sabila ta fita daga gidan, a ranta tana jin damuwarta ta ragu, tun da
awarta ta fahimce ta, kuma ta ce za ta nema wa kanta mafita, don haka fuska a sake ta fito daga gidan ba a yadda ta shiga ba. Tana sako
afarta
aya wajen gidan ta hangi Sunusi ri
e da hannun Amal da Minal, yaranta da tun ranar da suka rabu da Sunusi ba ta sake saka su a idonta ba sai a mafarki, maman Nawal ta sha cewa ta zauna ta jira su dawo daga makaranta ta gansu, tun da suna shiga gidan, amma Sabila dai ta
i, saboda tana ganin kamar ganin yaran ba zai haifar mata da komai ba sai damuwa da tada tsohon miki.
So ta yi ta juya ta koma inda ta fito, amma fizgewar da Minal ta yi daga hannun Sunusi ta yi wajenta da gudu ce ta dakatar da ita, a zatonta Sunusin zai yi mata tsawa ya ce ta dawo, don ba
aramin aikinsa ba ne, ita ma kuma Amal tunaninta kenan, dayake ita tana da gudun zuciya, ta kalle shi ta ce"Abba ni ma na je?"
Ya saki hannunta yana gya
a mata kai, ta
arasa ita ma, Sabila ta ha
a su ta rungume tana jin kewarsu tana taso mata, Amal ta ce"Ammi me yasa ba ki dawo ba?"
Minal ta ce"Ni dai gidan Umma zan koma wajenki".
Ta ce"Zan dawo gidanku ma in sha Allah".
Sunusi ya tsaya yana kallonsu da burgewa, shi fa tun jiya da ya ga Sabila ya fara jin kewarta tana taso masa, ga shi ya ga ta
ara kyau, sam bai yi zaton za ta ha
ura da shi cikin sau
i da sauri haka ba, amma a yadda ya lura kamar ta ha
ura za ma ta iya rabuwa da shi ta auri wani, yana da tarin tambayoyin da yake son yi mata a kan abin da ya ha
a ta da mijin maman Nawal, amma yanzu babu lokaci, ya
arasa yana ce mata"Hajiya Sabila".
Fuskarta babu yabo babu fallasa ta ce"Ina kwana".
Ya ce"Lafiya
alau, sake su za mu tafi makaranta kar su makara, da yamma na yi miki al
awarin zan kawo su, zuwa dare sai na zo na
auke su, hakan ya yi?"
Ta ce"To na gode". Ta fara yi wa yaran bey-bey.
Minal ta ce"Ammi don Allah yau ki raka mu".
Amal ta ce"Don Allah Ammi mu je da ke".
Sabila ta kalli Sunusin, sai ya
aga mata gira yana murmushi, murmushin da ta ji shi har cikin ranta, domin irin na shekarun baya ne, wanda yake dilmiyata a kogin kaunar shi, kama hannunsu da ta yi suka fara tafiya ne ya tabbatar da ta amince
in, a hanya fira kawai suke yi da yaran, bai saka musu baki ba, sai da suka raka su a hanyar dawowa ya ce"Hajiya Sabila".
Ta yi 'yar dariya ta ce"Wai kai yaushe na zama Hajiya?"
Ya ce"Tun ranar da kika fara ganin za ki iya rayuwarki fresh babu ni, kalli har wata
iba kike yi Sabila, dama za ki iya mantawa da ni?"
Ta tuna wayar da suka yi da shi ta
arshe, tana ro
on shi ya dawo da ita kafin ta gama tsarki, haushinsa ya so kama ta, da ta kalli narkakkun idanunsa na 'yan
waya sai ta ji ta kasa tuna masa kalamansa na ranar, wannan ba mijinta Sunusi ba ne, saurayinta ne Sunusi, wannan mai sukar da ita da kallon love, sannan ya farfa
o da ita da kalaman soyayyarsa masu tsayawa a rai, wannan mai sanyin halin da sanyin murya,
an gayu, ma'abocin turare, duk da a wasu lokutan
amshin turaren ba ya kashe warin sigarin dake jikinsa, amma ita a hakan yake burge ta, a hakan ya fiye mata maza dubu
ari.
"Hakane ko Sabil?" Ya kira ta da sunan da yake tsokanarta da shi a baya, wato ya cire harafin
arshen na A, ita kuma a lokacin sai ta fara fushi ta ce Sabil sunan namiji ne.
Sai take jin kamar rayuwarsu ta da ce aka juyo musu da ita, tamkar dai an saka Sunusi a na'ura an yi masa canjin halaye, an maido masa da kyawawan halayensa na da ne.
"Sabila kin guje ni ko?" Ya fa
a yana sake narkar da muryarsa da idanunsa da ta san ya gane lagonta ne.
Ya sha gabanta ya tsaya, hakan ya tilasta mata dakatawa daga tafiyar tasu, idanunsa sun yi mata kaifi, don haka ta kau da kai tana danne zuciyarta daga wutar shau
in da take rura mata, a
arinta na son ta ja ajinta da kankarowa kanta darajar da mutane suke ta cewa ba ta iya ba.
Ya sake cewa"Sabil".
Ta ce"Ni ka daina fa
a min sunan maza, kuma ma ai kai ne ka za
i nesa da ni, kai ne ka manta da ni, har fa magiya na yi maka a kan ka mayar da ni, amma ka nuna ba ni da wata sauran dama a wajenka" Sai muryarta ta karye ta fara hawaye.
Ya ce"Subhanallah! Ya isa haka don Allah, wannan duk ya wuce, duk tsautsayi ne da
addara, ni wallahi ma sai yanzu abin da ya faru yake dawo min, Allah ina ga asiri aka yi min, Karime ba ta bar ni haka ba wallahi, ki yi min uzuri Sabila, na san ban kyauta miki ba, amma don Allah ina ro
on ki ba ni dama na gyara kuskurena, wannan karon zan ba ki mamaki, in sha Allah ba za ki yi kuka da ni ba".
Ina ruwa yake Sabila ta zuba a
asa ta sha? Ji ta yi kamar ta yi ta tsalle tana rawar murna, ba
aramin
ari ta yi ba na dakewa ba ta nuna girman farincikin da ta shiga ba, amma dai ta kasa
oyewa a fuska, don kuwa ta kasa ri
e murmushin da ya
wace mata yake sarrafa kansa a fuskarta, har ta kai Sunusin ya ce"Ko a baya murmushinki ne yake sanar da ni afuwarki idan na yi miki laifi, na gode sosai Sabila, Allah Ya bar mu tare".
Ta ce"Amin, za ka kawo su
in?"
Ya ce"E, in sha Allah, daga nan sai mu tattauna yadda za a yi, Allah Ya sa dai Umma da Baba ba su yi fushi ba".
Ta ce"Ko sun yi ma ai za su huce, tun da ni ce mai zaman ba su ba, kuma ai Allah ma muna yi masa laifi ya yafe mana".
Ya ce"To Alhamdulillah, zan zo in sha Allah, zan ma kira ki a waya idan na
arasa kasuwa".
Ya tayar da adaidaitasahu da ta zo wucewa ya ce ta shiga ya kai ta gida, ya biya ku
in yana yi mata bey-bey.
Sabila ta saka kanta a cinyarta ta saki siririn
aran farinciki, a fili ta furta"Alhamdulillah!"
Tana shiga gida Umma ta lura da farincikinta, ta yi mamaki tun da ta san da akasin haka ta tafi a fuskarta, ta ce"Sabila da alama dai kun sasanta ko?"
Sabila ta sunkuyar da kai, tana wasa da cover wayarta, ga kuma murmushi a fuskarta ta ce"E Umma, ya ce ma yau zai zo mu tattaunawa, da yamma zai kawo yaran, da daddare sai ya zo ya
auke su".
Mamaki fa firgici ne suka dirarwa Umma a lokaci
aya,ta ce"Shi wa!?"
Sai yanzu Sabila ta gane ba wannan labarin ta tambaye ta ba, ita yadda suka yi da maman Nawal take son ji, wacce Sabila har ta manta da ita ma, ta ce"Au wai maman Nawal? E mun shirya, ta fahimce ni".
Ta ce"Ma sha Allah, Allah Ya rufa asiri, shi kuwa mijin nata Allah ya shirye shi".
Sabila ta amsa da Amin.
Umma ta ce"Amma wa kike nufin zai zo ku tattauna har zai kawo yara anjima?"
Kai tsaye da murmushin jin kunya kanta a
asa ta ce"Baban su Amal ne muka ha
u da shi yanzu da na fito daga gidan, ba ki gan shi ba Umma ya
ara nutsuwa, kuma daga ganinsa ya yi nadama, ya ce komai ya wuce, ku kawai yake ji, na ce masa ai babu damuwa kuma
in".
Jin shiru na 'yan sakanni Umman ba ta ce komai ba ya sa Sabilan
agowa ta kalle ta, sai ta ga ita take yiwa kallon mamaki kamar kuma har da firgici, "Umma mene ne?" Ta tambaye ta a tsorace.
Umma ta ce"Sabila da gaske kike? Da gaske Sunusi kika tsaya kika saurara har ma kuka sasanta kanku cikin
asa da awa
aya? Kin manta shekaru ya
auka yana
untata miki? Kin manta sakin da ya yi miki wanda ya bayyana halin ko'inkula
arara? Sabila anya kuwa? Anya?"
Sai hawaye ya sakkowa Sabila ta ce"To Umma ya zan yi? Yanzu ya dace ina kallon uban 'ya'yana na tsallake na auri wani da ban? Mene ne amfanun yin hakan?"
Umma ta ce"Ai ke dama ba za ki gani ba, tun da dai ba ki da cikakken hankali, to kar ki sake na ga yaron nan ya zo kin fita, wallahi sai na yi
asa-
asa da ke a gidan nan, wacce ba ta san ciwon kanta ba ballantana 'yancinta!".
Ta fice daga
akin ranta a
ace sosai, tana jin idan Sunusi ya zo tsaf za ta iya saka ta
arya ta sheme
afafunsa.
Sabila kuwa mamakin kalaman Umman ne suka daskarar da na'urorin jikinta, ta yi suman wucin gadi kafin ta farfa
o ta
ora hannuwanta biyu a ka, ihu ne abin da ya dace ta yi, amma babu dama, don ta san hakan daidai yake da ta yanki tikitin yin kukan na ha
a, domin tsaf Umma za ta laka
a mata na jaki, don haka kawai ta fara yin kukan ciki-ciki, daidai lokacin kuma kiran Sunusin ya shigo wayarta, sai ta kasa
agawa, don ba ta son nuna masa iyayenta ba su kar
i bikonsa ba, ta je ma ya yi fushi ya koma ta shiga uku, bayan kiran ya katse ta
auki wayar, sai ta ga alert
in dubu
ari daga maman Nawal, ta linka mata ku
in aikinta na watan nan, duk da watan ma ko rabi bai yi ba, kuma ta san wannan shi ne na
arshe, sai dai kuma ta rungumi
inkinta.
08028966015
Ganin Sunusi ba zai saurara mata da kiran wayar ba ya sa ta saita kanta ta
auka, ta yi sallama cikin murya mai rauni, daga can
angaren ya ce"Amin wa alaikissalam, my Sabil ya na ji muryarki babu shauki? Ko wani abu ya faru da kika koma gida?"
Ta yi shiru kafin kuma ta ga to me za ta
oyewa uban 'ya'yanta? Don haka ta ce"E, na ba wa Umma labarin mun sasanta, sai ta nuna ba ta farinciki da hakan, yanzu haka ma ta ce idan ka zo na fita sai ta yi
asa-
asa da ni".
Sunusi ya ji ransa ya
aci, haushin Umma da mamakinta ya kama shi, yana ganin mutuncin iyayen Sabila tun da ba su ta
a nuna masa
yama ko ba
in hali ba, saboda shi sam bai san ba ta ta
a kai
ararsa gida ba, ya yi zaton kawai masu ha
uri ne. Jin shiru ya sa Sabila cewa"Kuma ka yi shiru, yanzu ya za mu yi?"
Ya sauke numfashi ya ce"To Sabila me zan ce? Tun da dai ke ba ki san yadda za ki yi ki nuna musu kina son komawa gidan mijinki ba ba sai a bi yadda suka ce
in ba?"
Ta shagwa
e murya kamar za ta yi kuka ta ce"Mu rabu kenan?"
Ya ce"To e mana, ba haka suke nufi ba? Kuma kika yi musu lakwa-lakwa kika nuna musu za ki iya amincewa?"
Ta ce"Ba haka ba ne, amma ka san iyaye ne sai na bi a sannu".
Ya ce"To wallahi muddin kika ce za ki bi a sannu sai dai ki tsinci kanki cikin wa
anda za a yi wa sannu, don kuwa sai dai su raba mu ki je can ki auri wanda ba ki san halinsa ba, hakan kuwa yana nufin kin rabu da 'ya'yanki kin bar su a wajen kishiya na har abada, saboda na rantse da Allah ko za a mutu har Liman ba zan yarda ki auri wani
an iska sannan ki tafi da 'ya'yana gidansa ba, don haka za
i ya rage naki".
Ta ce"Ai ni ma fa ban ce zan ha
ura
in ba".
Ya ce"To Sabila idan ma kin ha
ura kanki kika cuta da 'ya'yanmu, jiya na ga wani posting a Facebook, yarinya ce 'yar shekara biyu aka
ora hotonta wallahi fuskarta yadda kika san ta yi hatsarin mota, aka rubuta matar ubanta ce ta yi mata dukan kawo wu
a saboda ta sha mata pure water, kawai sai jikina ya yi sanyi, namu yaran na fara tunawa, tun da kin ga ni Karime na kusa sakinta, kuma ba zan zauna haka babu aure ba, ban san wacce zan aura ba, don haka ki dawo cikin hayyacinki Sabila".
Sabila jikinta ya gama yin sanyi ta ce"In sha Allahu ma ba ni da wani mijin bayan kai, yanzu ta ina zan fara?"
Ya ce"To dole sai kin cire tsoro da shakkar kowa, wannan shi ne matakin farko, mataki na biyu kuma duk abin da na ce ki yi kawai ki aiwatar, don haka yau
in nan zan zo, kuma dole ne ki fito mu tattauna ko an hana ki, dole ne mu yi da
ewar da har Babanki zai ganmu, idan na tafi ko dukanki aka yi ki jure gobe ma zan sake dawowa a dake ki
in, a hankali za su ha
ura su ajiye makamansu".
Sabila ta ce"To zan gwada, Allah Ya sa".
Daga haka suka yi sallama, ta tashi ta hau keke tana
arasa
inkin wata mata, a gidansu ta ma fi samun
inkunan, ta fi samun kwanciyar hankali, ta ci ta
oshi babu mai yi mata ko kallon banza ballantana tsawa ko zagi, sa
anin gidan Sunusi da kullum take cikin
ar. Bayan azhar sai ga Sunusi da yara, lokacin Sabila tana kan keke, Umma kuma tana bacci, ta ji sallamar yaran da kuma gudunsu ha
e da kiran Ammi, suka shigo ta tashi ta rungume su tana cewa"Tun yanzu ya kawo ku?"
Amal ta ce"E, yana waje ma ya ce ki je".
Sabila ta
an yi jim tana fargaba, amma da ta tuna hu
ubarsa ta
azu sai ta saka hijjabi ta
auki wayarta ta tafi, ta same shi ba da shigar
azu da safe ba, da alama bayan dawowarsa daga kasuwar sai da ya yi wanka ya sake shirin zuwa wajen nata, suna ha
a ido suka sakarwa juna murmushi, Sunusi ya ce"Har wata
iba kika
ara yi ta wajena".
Ta ce"Ni ma sai yanzu na lura da ka
ara kumari, alamar dai ba ka yi kewata ba".
Ya ce"Idan har haka ne sai dai ki ce ba mu yi kewar juna ba, Sabila indai kin yi kewata to linka wannan kewar uku, ni ita ce kwatankwacin kewarki da na yi, za ta yi magana kira ya shigo wayarta, ta duba ta ga ba
uwar lamba ce, tana
auka ta ji muryar mijin maman Nawal ya yi sallama, ta kashe da sauri kuma ta
an daburce, Sunusi ya ce"Wane ne? Kar dai har kin fara kula zawarawa Sabila?"
Ta girgiza kai da sauri ta ce"Wallahi a'a".
Daidai nan kiran ya sake shigowa ya ce"To wane ne wanan
in? Ki
auka idan kina da gaskiya".
Sai ta ga ya
ata rai yana neman tiki
a ya zama asalin Sunusi mijinta ba saurayinta ko ta ce bazawarinta ba, don haka ta
auka da sallama, ba ta jira amsawarsa ba ta ce"Ka ga bawan Allah ba ni da sauran magana da kai, cutarwar da ka yi mini da yaudara Allah Ya isa ban yafe maka ba, ba zan ta
a cutar da
awata ba, kuma ko matarka ba
awata ce ni na fi
arfinka na wuce ajin
azami irinka, idan ka sake kirana sai na yi
ararka!".
Daga can
angaren mijin maman Nawal
in ya yi wata 'yar dariya ya ce"Malama Sabila kenan, garga
i na kira ki na yi miki ba batun soyayya ba, na sani kun tattauna sirrina da matata, to ina garga
inki da cewar kar ki shiga wannan fa
an, ba na ki ba ne, idan kika shiga ba
awarki kika shigarwa ba, case ne na
ungiya, kungiyar da za ta iya
arar da duka danginku a
arinta na kare kanta da rufuwar asirinta, maganar soyayya ta
are tsakanina da ke, amma wallahi idan kika fitar da sirrin
ungiyarmu sunanki gawa, da ke da danginki, kuma sai kin sake ganin matata sannan za ki zuga ta ta nemi 'yancinta, ke da ganin Amina har abada!".
itt ya yanke wayar,
irjin Sabila ya fara bugawa, tsoro da fargaba suka lullu
e ta, Sunusi ya tare wayarta da saura ka
an ta fa
asa, shi ma da alamun firgicin ya ce"Ke, Sabila lafiya? Da wa kika yi waya? Me aka ce miki?"
auke hawayen da ya sakko mata, ita duk a maganganunsa babu abin da ya razanata kamar cewar ba za ta sake ganin Amina ba, to ina zai kai ta?
"Babu komai, bari na shiga gida". Ta fa
a tana shirin juyawa.
Ya mi
a mata wayarta ya tare hanyar ya ce"babu inda za ki je ba ki ba ni amsar ru
un da kika jefa ni ba, da wa kike waya?"
Da muryar kuka ta ce"Mijin maman Nawal ne".
Ya zaro ido waje ya ce"Au kenan zargin da na hana zuciyata rannan gaskiya ne? Soyayya kike da shi?"
Ta shiga girgiza kai da sauri, ganin zai birkice mata ya koma Sunusin shi na ainihi, ta warware masa komai, amma ba ta ba shi labarin matsalar da suke kira sirrinsu ba, idan ran Sunusi ya yi dubu to ya
aci, ya sake ha
e gira ya ce "Amanata za ki ci Sabila? Kenan da a ce da kuka ha
un kin ga wani ne ba shi ba da yanzu wata maganar ake yi ba wannan ba ko?"
Duk ta daburce ta ce"Wallahi a'a, dama kawai ina rage lokaci ne, kuma don na ga ba zuwa zance yake yi ba, amma Allah ba ni da niyya da burin auren waninka baban Amal". Sabbin hawaye suka sakko mata.
Ji ya yi kamar ya faffalla mata mari don takaici, amma ya san hakan ba
aramin kuskure ba ne, tun da wanda yake ruwa ba ya zagin kada, don haka kawai ya yi huci mai zafi ya ce"Ki kiyaye! Kuma ki fa
awa Baba gobe zan turo magabatana a yi a wuce wajen, don ba za ki kashe ni ba".
Bai ma jira cewarta ba ya bar wajen, zuciyarsa tana raya masa ya je sha
e mijin maman Nawal har lahira, amma yana ta
arin tausar kan shi.
Yunwa yake ji don haka ya yi gida kai tsaye, don da ya dawo Karime ta yi ta yi ya tsaya ya ci abinci ya ce mata yana zuwa sai ya kai yaran unguwa ya dawo, tana shirya su take tambayar su inda zai kai su, suka fa
a mata gidan Amminsu, ta ji zuciyarta ta doka, kishi ya taso mata, ita dama ta san za a iya hakan, shi yasa ta
agu ta ji labarin auren Sabilan, to ga shi yanzu mai afkuwa ta afku, shi da ko yaran ne suka ambaci Sabila yake daka musu tsawa amma yau wai shi zai
auke su ya kai su wajenta? Zuciyarta ta fara kumbura, inda Sunusi ya lura zai gane yanayin da ta shiga kafin ya fita, amma dayake hankalinsa yana can wajen Sabila sai bai fuskanta ba.
Karime tana ban
aki sanda Sunusi ya shigo gidan, don haka bai jira ta ba ya shiga kitchen ya sha
o faranti da ha
en dambun da ya tarar a kula, ya bu
e wata roba ya ga soyayyun kaji, sun ji wuta sun yi jawur da su, ya ha
i yawu, nan take ya ji yunwarsa ta linku, ya caku
a su kafin ya za
o jinyoyin duka biyun, ya za
o da
walen tsokoki biyu ya watsa a kai, ya
ibi ha
ari don idan suka soyu suna yi masa da
i sosai, ya watsa a kan dambun ya tafi
akin Sabila da ya zama falon Karime kuma makwanci 'ya'yansa, Allah ya taimake shi yana zama aka kawo wuta, fanka ta fara falfala gudu, sai ma ya tashi ya zare rigar jikinsa don ya fi jin iska, ya kai hannu kan cinyar kazar kenan da nufin
auka, ba zato ya ji an tankwa
e hannun, Karime ta
auke farantin tana huci ta ce"Haram! Wallahi haramiyark
a, kai da ka sake cin nama a gidan nan sai idan da ku
inka ka siya".
Sunusi ya daskare da mamakin abin da ya canza Karime cikin
anin lokaci haka, ya ce"Karime? Ni kike tankwa
ewa hannu haka?"
Ta ce"Na tankwa
in sai me?"
ata rai sosai ya ce"To me kike nufi da
auke abinci? Wani sabon salon wula
ancin ne za ki tsiro da shi?"
Ta ri
ugu ta ce"Amma dai ka san wannan ba cefanenka ba ne ko? Dama ina yi ne don ina zaton kyautatawa za ta sa ka
auke idonka daga kan waccen tsohuwar matar taka, tun da kuwa ka manta da komai la munafurce ni ka zagaye ka koma wajenta to ina tabbatar maka na janye tallafina na fannin tukunya daga kanka, ka je Sabila ta cigaba da ba ka".
Ya ce"Ok! Kenan dama ba don Allah da neman aljanna kike yi ba ko? To ni kuma idan na janye tallafin kan gado ya za ki yi?"
Ta ce"Ko me za ka ce dai na janye tallafina, tun da ba shi da amfani, daga yau abin da ka kawo shi za ka zo ka tarar".
Ya ce"Na ji kin janye, amma ba ni wannan
in na ci na
arshe don Allah, yawuna ya riga ya tsinke, yunwa nake ji wallahi".
Ta ce"Ai wallahi ba za ka ci ba, tun da uwata ba ta ce min je ki kya gani ba da zan ta yanke maka kaji kana ci ya tashi a aikin banza".
Sunusi ya shammace ta ya warce farantin har rabin dambun ya zube, ta kawo hannu za ta
wata ya mur
e hannun, a zabure ya ce"Wallahi zan mauje ki, zan tattaka ki, ke don kin raina min hankali da ni za ki ja?"
Karime ta ce"Wa za ka taka? To idan mafarki kake yi tashi maza ka wanke idanunka, don na rantse da Allah duk ranar da hannunka ya yi kuskuren dukana za ka sha mamaki, don sai dai mu daki juna".
Ya ce"To gwada kar
e wannan farantin mu gani".
Ga mamakinsa sai gani ya yi ta cafko farantin, ai kuwa ya falla mata zazzafan mari yana cewa"Ban yi lalacewar da macen aurena za ta raina ni ba, kuma wallahi..."
Maganarsa ta katse sakamakon saukar marin da Karime ta yi masa tana huci.
Ai da kansa ya yi tatali da farantin, ya sake zabga mata mari, gani ya yi hannun ba zai kai masa ba, shi yasa ya fara laluben neman waya, amma bai samu ba, tun da ko kayan kallo babu a gidan, yana juyowa ya ga Karimen ta ci
ammara da
an kwalinta, ta yi tsayuwar shirin dambe,
afarta ta hagu a gaba ta ba dama ta yi baya, ta dun
ule hannaye tana jiran shi, "Taho! Na ce taho Sunusi".
Mamaki ya kashe shi, ba ya son biyewa zuciyarsa da take kitsa masa ya
auki ta
arya ya rotse ta, Allah ne ya taimake ta ya kwana biyu bai afa
wayar ba sai sigari, "Ke dan uwarki da ni za ki yi dambe?" Bai jira amsarta ba ya yi kanta a guje yana kai mata naushi, ya yi nasarar kwarfe
afarta, duk
ibarta sai ga ta a
asa rigijib, ya fara tattaka ta, ta mulumula ta mi
e ta dam
o wuyansa ta sha
e, har sai da ta ha
a shi da bango ta gwara, ya kuwa hanka
e ta ta yi baya, suka cukuikuye juna suna dambe, wane tudu wane gangare
arshe sai ga Sunusi s hannun Karime, ta
aga shi ta maka da
asa, a zuciye ya yi tsalle kamar
an biri ya
afe ta, ya fara dukan kanta yana cewa"Ke kin isa? Kin isa da kaza-kazanki? Lalacewata ba ta kai nan ba, shegiya mara tarbiyya sai yanzu na gane dalilin mutuwar wa
ancen auren naki".
yar ta samu ta
are shi daga jikinta ta watsar tana tsine masa da cewar"Wallahi na gama zama da kai, yau sai ka sake ni Ni ba sai gobe ba, ni ba jaka ba ce irin Sabila".
Jikinsa yana mazari ya ce"Dama sai kin nema? Ke da
iyar ina ce da sai ma kin jira na ce na sake ki? Ai idan ana yin saki dubu Karime na yi miki! Kuma dole ma na dawo da matata, Sabila zama daram a gidan nan sai dai ki mutu, kuma wallahi Karime ko aure dubu za ki yi sai kin fito tun da ashe ke 'yar ta'adda ce".
Ta yi tsalle ta yi kansa tana cewa"Ga ka nan babban dan ta'adda,
arawo mai yi wa matarsa sata". Suka sake kaurewa da dambe, Allah ne Ya taimaka ma
ocinsu ya fa
o gidan, don ya gaji da jin hayaniyar, da
yar ya raba su, Sunusi yana zarginta da cewar ta bar masa gida.
Ta ce"Wannan gidan mai kama da akurkin kaji har abun gori ne? Ka je ka yi ta fama da lagwani, dama ni na tallafa maka, yanzu na ga da uban me za ka mayar da Sabilan".
Ya ce"Da da me muke zaune da ita? Ai kece harija kwa
ayayyiya".
yar ma
ocin nasa ya janye shi waje, yana huci ya fice daga gidan, saboda zuciyarsa da take
ara harzu
a, can nesa da gidan ya zaunar da shi yana yi masa nasiha, bai bar shi ya koma ba sai da ya koma gidan shi ka
ai ya tarar da Karime ta tafi, Sunusi ya zauna yana huxu da takaicin wai shi yau mace ta daka?
Ya da
e zaune cikin wani hali kafin ya kalli kansa a madubi, silar bakinsa da yake jin yana yi masa zugi, yana dubawa ya gan shi a kumbure ga jini a gefe, idonsa ma ya yi taruwar jini, gabansa ya fa
i ya furta"Innalillahi wa inna ilaihi raji'un!" Kawai ya gama sadda
arwa Karime 'yar ta'adda ce,
arfinta ya ba shi mamaki, ya shiga ya yi wanka yana jin yadda jikinsa yake amsawa, amma sau
inta
aya da ya tuna irin jibgar da ya yi mata shi ma, ya san ba shi ka
ai zai yi jinya ba, cikin sa'a kuwa ya ga ba ta tsaya kwashe abincinta ba, amma ta kwashe kazar, ya zuba dambun ya ci ya sha ruwa, ya kwanta yana tunanin dole dai ya dawo da Sabila, yanzu ya gane ita ce kawai za ta iya zama da shi ta bi umarninsa.
Wahalallen bacci ne ya kwashe shi, wanda ya kai shi har bayan la'asar, bugun gidan da ake yi da
arfi ne ya farkar da shi, ya fito yana cewa"Wane
an wahalan ne?"
Yana bu
ewa ya ga mata da maza, wata cikinsu ta ce"'Yan'uwan Karime ne, mun zo kwashe kaya".
Ya kalle su na sakanni sannan ya jinjina kai ya koma ciki, ya kwashe kayansa dake cikin sif
inta, ya juye su a buhu ya jingine a gefe, sannan ya ce su shigo, ficewa ya yi ya zauna a
ofar gidan yana busa sigari, fuskar nan babu alamar rahama, don gudun su kawo masa raini, ji yake daidai yake da kowa.
A daidai lokacin ne kuma kiran Sabila ya shigo wayarsa, don Babanta ne da ya dawo Umma ta zayyana masa komai ya fusata ya ce sai ta kira shi maza ya zo ya kwashe yaransa, idan ma da su zai yaudare ta bai samu mafaka ba.
Shi ne ta kira shi tana kuka, shaf ya ma manta da lalla
a ta yake yi, yana
agawa ya ce"Ya aka yi ne?"
Ta ce"wata matsala ce ta faru, yanzu Baba ya dawo, shi ne ya ce..."
Ta dakata tana jin nauyin maganar da za ta fa
A fusace ya ce"Ya ce uban me?"
Ta yi mamaki, amma ta dake ta ce"Wai ka zo ka
auki yaran nan".
Ya ce"Ba zan zo ba! Ya zubar da su a shara mana! Ke kin ga Sabila na lura ke ma ba sona kike yi ba fa, idan har za ki biyewa iyayenki su raba mu to bisimillah, ni zan iya ha
ura da ke baki
aya, da me ake so na ji?"
Ya yi tsaki ya katse kiran, Sabila ta bi wayar da kallon mamaki zuciyarta tana bugu, tunani take me ya faru da shi kuma?
08028966015
GIDAN HAMZA
Tun da Hamza ya baro Mardiyya a gida bai ko kira ta a waya ba ballantana ya je biko, a cewarsa ai ba fa
a suka yi ta yi yaji ba, da matar shi suka yi, kuma ba shi ya ce ta zauna a gidan ba, iyayenta ne suka ce za su yi mata fa
a, tun da kuwa ya ji shiru ba su gama yi mata fa
an ba ne, shi tsakani da Allah tafiyarta ba
aramin da
i ta yi masa ba, ko banza ya samu sau
in siyan kayan abinci, a yanzu kacokam ya fi mayar da hankalinsa ga sabuwar buduruwar da ya yi mai suna Farida, wacce yake jin kawai dami ne ya tsince shi a kale, gani yake Allah ne ya aiko masa ita, tun da idan ban da ha
in Allah ta ina ma zai ha
u da kyakkyawar kuma 'yar masu ku
i irin wannan? A super market suka ha
u, wani mai gidansa na kasuwa wanda ya yi masa freedom ya aike shi siyayya, ita ma ta zo siyayya, tun da ya
yalla ido ya ganta ya ji ta burge shi, amma sanin ba ajinsa ba ce ya sa ya kama kansa ya maze, yana dai ta daidaita zaman glass
insa yana taku
ai don ya burge ta, sannan shi da ba siyan agogo zai yi ba ya je
angaren da take a tsaye yana duba agogon.
Kamar daga sama ya ji ta ce"Yayana don Allah duba min agogo mai kyau, ku ne maza ku kuka san wanda ya fi burge ku".
Hamza ya yi murmushi a ransa ya ce'Abun nema ya samu, matar
an sanda ta haifi kulki' ya matsala wajen yana murmushin ya ce"To wa za ki siyawa? Yayanki ne ko saurayi?"
Ta ce"Kai dai ka za
a min kawai".
Hamza ya fara rarraba ido, mai tsada kawai ya za
a ba mai kyau ba, ya ce"Ki
auki wannan, na tabbata zai yi masa kyau".
Ta ce"Na gode, kuma idan ya yi masa kyau zan sanar da kai, don haka za ka ba ni lambarka".
Hamza ya ba ta lambar shi, ya wuce yana yi mata murmushi, tun daga ranar ya saka ta a zuciyarsa, har mafarkinta yake yi, lokacin ko sunanta ma bai sani ba, yana ta dakon jiran kiranta shiru, har ya sare ya fara ha
ura sai ga shi wataran kwatsam ta kira shi, ranar kamar ya zuba ruwa a
asa ya sha, ta fa
a masa sai yau ta ba da agogon, ya kar
a amma sam bai nuna jin da
insa ba, Hamza ya ce mata to ko wane ne wanann ta kiyaye shi, saboda ba sonta yake yi shi yasa kyautarta ba ta burge shi, kuma sai ta gamsu da hakan, kalaman Hamza sun burge ta, shi yasa tun daga lokacin take kiransa suna gaisawa, kuma ta saki jiki da shi tana yawan neman shawarar shi a kan saurayinta Haidar, wanda take so kamar ranta, shi kuma bai damu da ita ba, nan fa Hamza ya samu waje ya dinga zuga ta, da ba ta shawarar duk runtsi kar ta yarda ta auri wanda ba ya nuna mata so, da ta tambaye shi batun iyali ya ce mata yana da mata
aya ko haihuwar fari ba ta yi ba, amma yanzu haka tana gidansu ba ta da lafiya, shi yasa yake samun damar yin waya da ita, don a yadda yake nuna mata inda matarsa tana nan ba shi da lokacin waya da ita, kacokam lokacinsa na kula da matarsa ne, a yanzun ma har so yake ta kira shi ta ji busy, cike da alfahari yake fa
a masa da matarsa yake waya, ita kuwa Farida wannan kulawar tana burge ta sosai, duka halin Hamza ya yi mata, don dai kawai ba shi da arzi
i, don bai
oye mata shi talaka ba ne, ta sha jin an ce matan talakawa sun fi samun kulawa da soyayyar miji, don haka ta ji za ta iya auren Hamza inda a ce zai aure ta.
Shi tsaf ya gane takunta, amma ya
i nuna mata ya san me take yi, yake ta sake bayyana abubuwan da zai sa ta mato a kan son shi, tun tana
oyewa har ta bayyana ta furta tana son shi, tun da ta ga ya
i fahimtarta, a hankali ta dinga
arin shawo kansa yana mazewa, har dai ya sauke farashi ya nuna shi ma yana sonta, soyayyarsu ta yi
arfi ta waya, a yanzu kuma burin Farida bai wuce Hamza ya fara zuwa zance gidansu ba, yana ta jan aji dai, shi yanzu fira da Farida ya fi masa komai, don haka ransa fess yana ji ma tsaf zai iya sakin Mardiyya idan iyayenta suka zo masa da
abli ko ba'adi, don ya fara hasashen auren Farida nan kusa, Indai ya dage da salon da ya lura yana siye zuciyarta, kuma a gaskiya ba zai iya ri
e mata hu
u ba, su ma Saude da Sahura don dai sun zama turken gida ne ba yadda zai yi da su, kuma su ko bai ba su ba suna yi wa kansu, ba kamar Mardiyya na da take satar masa, don haka dole ita zai sallama.
Sanda Mardiyya ta cike wata
aya a gida babanta ya kira Hamza a waya ya ce ya zo yana son ganin shi, Hamza ya shirya ya tafi yana cika da batsewa, lokacin cikin Mardiyya watansa bakwai, bayan ya gaishe shi ya ce masa"Malam Hamza gaskiya ba zan
oye maka ba, na yi mamakin rashin bin ba'asin lamarin matarka, wata
aya fa kenan, ta ce ko a waya ba ka ta
a nemanta ba, wannan ya sa na fara zargin ba ka damu da ita ba gaskiya".
"Ai ya ma wuce zargi" Maganar ta kufce masa, don a zuciyarsa ya so ya yi.
Mahaifin Mardiyya ya ce"Na'am! Ka ce ya wuce zargi? Me kake nufi?"
Hamza ya wayance ya ce"To Baba ai na ga ku ne kuka ce ta zauna ba ni na ce ta zauna ba, ka ga ni ban isa na ja da ku ba, kun fi ni iko da ita, duk yadda kuka tsara dole na kar
a, amma
ofa a bu
e take ai, idan kun gama yi mata fa
an za ta iya dawowa".
Mahaifin Mardiyya bai ji da
in halin ko'inkula da Hamza ya nuna a kan 'yarsu ba sam, amma dai ya danne, tun da yaran zamanin nan ba ka cin alwashi a kansu, kana
arin kare musu hakki ne suna
arin kunyataka, ba don haka ba da tsaf zai ce Hamza ya sakar masa 'ya, tun da sun yarda da komai da ta fa
a na hana ta cefanen da yake yi, kawai don kar a ce sun bi bayan 'yarsu ne, wai irin karar nan kar ka nuna naka ne mai gaskiya, amma wannan cije-cijen da Hamzan yake yi yanzu ya sake tabbatar da zarginsa.
"Baba shikenan zan iya wucewa?" Hamzan ya katse masa tunaninsa.
Ya ce"A'a ina zuwa".
aga murya ya
walawa Mardiyya kira, wacce take zaune a
aki tsuru-tsuru tana jiran ta ji yadda za a kaya, ta fannin cin abinci mai kyau ne kawai take jin da
in zaman gidan nasu, amma ta fannin makwanci tana takura, ta saba kwana a gadonta mai
atuwar katifa ko gadon Hamza, yanzu ta zo tana kwana a kan tabarma da zanin gado, ta yi ciwon jikin har ta gaji ta daina, kuma tsakani da Allah tana kewar Hamza, saboda bayan ta gama laulayin sai cikin yake haddasa mata shawa'a sosai, uwa-uba kuma ita fa ba ta daina son Hamza ba, halinsa kawai ta tsana ba shi ba, don ko wannan zaman wata
ayan da ta yi a gidan sai da yayanta ya ce zai zo ya
auki mataki ya daidaita zaman, ita ce ta hana ta ce indai don ita za a yi ta yafe masa, babanta ya ce ai ita ce mai zaman auren don haka su rabu da mijinta ya yi mata yadda ya so, to daga baya kuma da babarta ta lura hankalinta ya karkarta kan komawa gidanta, shi ne ta sa Baban ya kira Hamzan a yi wacce za a yi ta koma kawai, tun da ita ta ga za ta iya.
Mardiyya ta
arasa zauren gidan da baban nata ke zaune da Hamza, ya sha wankan shaddarsa mai sau
in ku
i, sai
amshin turare yake yi, sai dai sam ba ta ga annuri da zumu
in ganinta a fuskarsa ba, hakan ya sanyaya mata jiki, ta tuna da yadda yake washe baki idan ya zo zance, wai me yasa maza suke haka ne? Kafin su samu mace ne suke ririta ta, amma da ta zo hannu shikenan sai su riki
a kamar hawainiya, "Baba ga ni" Ta fa
a bayan ta zauna ta sunkuyar da kai.
Ya ce"Ga mijinki nan, sai ku tattauna ku tsayar da ranar da za ki koma
akinki".
Ta sake sunkuyar da kai, Baba ya tashi yana cewa Hamza"Shikenan idan kun gama za ka iya tafiya, Allah Ya rufa asiri".
Hamza ya amsa da Amin, ya mayar da dubansa ga wayarsa, yana karanta sa
on da Farida ta turo masa a daidai lokacin.
Ganin sam hankalinsa ba ya kanta ya sa ranta
aci, amma ya za ta yi? Ita take son komawa, don haka ta ce"Yanzu yaushe zan koma?"
Bai kalle ta ba ya ce"Ranar da kika yi ra'ayi, kuma ni da za a bi shawarata ma wallahi da kin yi zamanki kawai, idan kika haihu kika yi arba'in sai ki dawo baki
aya".
Ta ha
iyi yawun ba
inciki, ta ma kasa magana har sai da ya ce"Hakan ya fi ko?"
Ta ce"Wai don Allah Hamza me na yi maka?"
Ya ce"Na ce kin yi min wani abun ne? Matata kawai kika yiwa sata, wannan tsakaninku ne ai"
Ta ce"Ni ba wannan ba, wannan abin da kake yi min fa wula
anci ne wallahi, me na yi maka da zafi haka? Duk ina al
awarin da ka yi mini na dawwamar farinciki?"
Sai kuwa ya sake ha
e fuska ya ce"Kin ga ba na son
ananun maganganu haka Mardiyya, idan fa kin ga zaman nan ba zai yiwu ba to kawai ki bu
e baki ki yi bayani na sallama miki, matana ma sun ishe ni rayuwa wallahi".
Takaici ya sake rufe ta, tabbas yanzu ta yarda ta yi za
en tun dare, Hamza ba miji ba ne, amma tunaninta yanzu idan ya sake ta da ciki sai fa ta yaye
an da za ta haifa kafin ta yi wani auren, ba ta jin za ta iya wannan dogon zaman ba a gidan miji ba, don haka za ta jure komai, zuwa sanda
anta zai isa yaye, daga nan sai ya sake ta ko ta tsiya ko ta arzi
i, ya ce"Me kika yanke? Za ki tsaya sai kin haihu
in ko kuwa kawai ma kin gaji da zaman?"
Ta ce"Ni ba sai na haihu a gida ba, anjima da daddare ka zo ka
auke ni zan koma".
Ya ce"To na zo na
auke ki kamar ya? Ni da ba mota ba ko a kaina zan
ora ki?"
Ta ce"Babur
in naka fa?"
Ya ce"Ba zai
auki wannan uwar akwatin da kika
auka ba, hmm Mardiyya kenan, har ni za ki nunawa zuciya, wai ki aiko 'yan'uwanki su lodar miki kayan sawa a babbar akwati, ke ga mai zuciya, to wanda suka zo suka
iba su ya dace ki gayyato su mayar, ni fa na daina jibgawa babur
ina kaya".
Ta ce"To ka ba da ku
in adaidaitasahu".
Ya ce"Ba ni da ko sisi fa".
Ya tashi yana cewa"Sai kin
araso
in".
Bai jira amsarta ba ya fice yana
agawar Farida da fa
in"Hello Beb"
Mardiyya ta daskare a wajen, hawaye ya sakko mata, ta share tana jin
aci a zuciyarta, idan kafin aurensu ne wani ya ce mata Hamza zai yi mata abubuwan da yake yi yanzu da sai dai ta kira shi a matsayin mahassadi, saboda gani take ta fi kowa dacen mijin aure, ashe dai ba a gane maci tuwo sai miya ta
are, tabbas Hamza ya yi mata bazata.
Da daddare haka ta koma ita ka
ai, mai adaidaitasahun yana sauke ta ta ga Hamzan zaune a
ofar gidan yana waya, ta yi zaton zai zo ya tare ta ya biya ku
in, sai ta ga ma ya juya baya yana cigaba da wayar kamar dai bai ganta ba, don haka ita ma ta shige cikin gidan ba ta kula shi ba, can
asan ma
oshi ta yi sallama don haka mutanen gidan ba su ji ba ballantana su amsa, ba ta kula kowa, haka su ma ba wanda ya kula ta, tun tana tsaye da jiran ya zo ya bu
e mata
ofa har ta gaji ta zauna a kan akwatin nata, ta kusa minti ashirin sannan Hamza ya shigo gifan, jefa mata mukullin da ya yi ne ya ba ta tabbacin yana sane da cewar tana jiransa, ita dai a wannan karon ta yi al
awarin jure wula
ancinsa, tun da dai ya riga ya cuce ta ya
unsa mata ciki, amma bari dai ta haihu ta yaye zai ga ikon Allah.
Babu laifii Hamza yana yi mata cefane, saboda ya fara jin tausayin jikin jikinta, da
in da
awa idan ta tambayi ku
in cefanen ya ce ba shi da shi sai dai ta fara kuka, a maimakon tsiwa da nuna masa bai isa ba, shi yasa take
an ba shi tausayi yake rangwanta mata, a wannan karon ba ta ma ga fuskar cewa za ta shiga cikin su Saude ba, tun da ta san abin da ta aikata, zai yi wuya su sake kar
arta. Haka take ta ha
uri da rayuwa har Allah Ya sauke ta lafiya, ta haifi
anta namiji, Hamza ya zuba wula
anci a haihuwar nan, don taron suna ma cewa ya yi ba za a yi ba saboda ba shi da hali, ya dai bawa Sahura ku
i ta siyo kayan jaririn kala biyar, da kuma atamfar mai jego, hakan sosai ya ba
antawa Mardiyya rai, saboda ya bawa kishiya siyayya,
arshe dai 'yan'uwanta suka ce ba za su yarda ba dole sai an yi taron sunan nan, ya ce to ba dai a gidansa ba, suka tafi da Mardiyya gida suna ta tsinewa Hamza, ita kuwa ta ci kuka ta gode Allah, haka ta yi zaman wankan gida duk sati yana zuwa amma ba ya ri
o komai, ko famfas bai ta
a siyawa yaron ba, idan aka yun
ura a
watar mata 'yanci sai ta ce a rabu da shi, sai ma ta
auki gaba da mutum idan ya fiya zaginsa, ganin haka ya sa suka zuba mata ido, aka ha
a mata ku
i aka ce ta ja jari ta fara wata sana'ar, sai ta za
i siyo dilar gwanjo take tallatawa ma
ota da
awayenta, sannan har wanke kayan take ta goge ta saka a leda ta yi musu hoto tana tallatawa a online, da Allah Ya dube ta sai ya saka mata albarka a kasuwarta, ta jingine Hamza a gefe tana ta kula da
anta.
GIDAN YUSUF
Duk yadda Yusuf ya kai ga rashin nuna kulawa ga matarsa Shamsiyya ba ya ganin alamun tana damuwa, sabgar gabanta kawai take yi, komai na hakkinsa tana yi masa daidai gwargwadon iyawarta, sannan tana kula da yaran sosai, idan ka ganta a cikinsu suna wasa kamar wata yayarsu, sun sake da ita sosai, yanzu sun ma rage yi masa zancen mahaifiyarsu, saboda sun samu wata uwar. To shi ma a hankali ya zauna ya yi karatun ta nutsu ya yi wa kansa fa
a fa nasiha, dama dai Zubaida ce ya
wallafawa rai, to kuma yanzu ga shi ta yi aure, ita tana can cikin aminci ta manta da shi, shi kuma ya addabi kansa fa kewarta, tana can tana shimfida rayuwar farinciki da mijinta shi ya
i bawa matarsa damar da za su more rayuwar aure, kullum sai ya ga status dinta tana yabon mijinta da kuranta shi, ba sa ma
asar, a yanzu suna
asa ta uku kenan suna gudanar da honeymoon, kullum ba ta da status sai na rungume da mijinta, tun yana jin takaici har ya zo ya rage ji, sai dai ya yi murmushin ya
e kawai, tabbas ya san Zubaida ta samu rayuwar da take so, dole za ta manta da shi, don haka ya kana kansa ya fara
arin jan Shamsiyya jikinsa, bai wani sha wahala ba tun da ita a zaman su da shi tuni ta kamu da son shi, cikin
anin lokaci rayuwa ta yi musu da
i, suna zaman lafiya, ba shi da wata hanyar kushe ta, sai guda
aya wato kawai ba ya sonta, har yanzu Zubaida ce a zuciyarsa, amma fa a kwance son yake, tun da yanzu Alhamdulillah yana iya
arinsa ba ganin ya manta da ita.
A hankali ya rage ganin status
inta, ya dai san lokacin da ta
ora sun dawo Nigeria, tun daga nan kuma bai ga ta cigaba da soyayyar tasu ba, sannan bai ga ta cigaba da
ora kasuwancinta ba, sai ya yi zaton duk a cikin amarci ne, ko kuma arzi
in mijinta ya wuce ta cigaba da sana'a,
arshe dai ya dai tattara tunaninta ya watsar.
Watarana yana shagonsa da daddare, kamar almara sai ga kiran Zubaida a wayarsa, ta wannan layin nasa dai na asali da ta saka shi a blacklist, mamakin dalilin kiran ya hana shi
auka har sai da wayar ta katse, kiran ya sake shigowa a karo na biyu, ya
auka yana jin yadda bugun zuciyarsa ke
aruwa, amma dai ya yi dauriya sosai ya saita kansa suka gaisa, har ma ya yi mata Allah Ya sanya alkhairin aurenta, ta amsa da Amin, kafin ta ce"Ya yarana suke?"
Ya ce"Suna lafiya, idan na koma gida sai na ha
a ki da su idan kina so".
Ta ce"Gidan Umma?"
Ya ce"Gidan babansu dai".
Ta ce"Ka yi aure ne?"
"E" Ya ba ta amsa a ta
aice, saboda sanin da matar wani yake magana bai kamata doguwar fira mara dalili ta shiga tsakaninsu ba.
Ta sauke numfashi ta ce"Ashe har ka yi aure Yusuf? To Allah Ya sanya alkhairi".
Ya ce"Amin, sai anjima idan na koma ba su yi bacci ba zan ha
a ku".
Da sauri ta ce"Dama so nake na fa
a maka ina son yaran su zo gidana su kwana biyu".
an yi jim don bai tsammaci wannan
in ba, ya ce"Ok amma kin san suna zuwa makaranta dai ko?"
Ta ce"Na sani, ko ranar Juma'a ne su zo sai su koma Lahadi".
"Ok" Kawai ya ce ya katse kiran, ga mamakinsa sai ya ji jikinsa ya yi sanyi kamar an zare masa laka, ko da Zubaida za ta bu
aci ganin yaranta bai ta
a zaton za ta biyo ta wajensa ba, kuma ya yi mamakin yadda ta kwantar da kai take yi masa magana, sai ya ji kamar tana cikin damuwa, ko mene ne yake damunta? Sai kuma ya yi istigfari yana
arin kau da tunanin nata a ransa, ya kira wayar Shamsiyya suka fara fira, kamar ba gidan zai koma su kwana tare ba.
Kafin ta koma gida yaran sun yi bacci, washegari da magriba kafin ya fita shago sai ga kiran Zubaidan, ya
auka ko magana bai yi ba ya ba wa yaran, sun da
e suna fira, kafin ta fa
a musu gobe Juma'a za ta aiko a
auke su su je gidanta, suka cika da farinciki kuwa. Shamsiyya ba ta ji komai ba ta ha
a musu kaya suka je suka kwana biyu, aka dawo da su ranar Lahadi da yamma, tare da uwar tsarabar da ta yo musu daga honeymoon.
A zaton Yusuf shikenan magana ta
are sai dai ko tana so su sake gaisawa bayan an kwana biyu, amma ranar Litinin yana office sai ga kiranta, suka gaisa ta ce tana son magana da yaran ne, ya ce"Zubaida kina fa aure, ba zan so wani ya dinga waya da matata a kan wannan
aramin dalilin ba, don haka ni ma ba zan yi wa wani ba, idan kina son ku dinga gaisawa da yaranki ne zan ba ki lambar matata, sai ki dinga kiranta tana ha
a ku".
"Idan da kai nake son gaisawa kuma fa?" A bazata ya ji tambayar tata, wacce ta ba shi mamaki sosai.
an ha
e gira kamar tana ganinsa ya ce"Ban gane ba, a kan wane dalilin za ki gaisa da ni?"
Ta ce"A kan kai ne uban 'ya'yana, wanda da shi ya fi cancanta mu tattauna matsalar yaranmu".
Ya ce"Ni 'Ya'yana ba su da wata matsala, idan don wannan ne kar ki sake kirana zan turo miku lambar matata".
Ta ce"Idan kuma ba shi ka
ai ba ne ba fa?"
Ya ce"Mene ne? Ina sauraron ki".
an yi shiru kafin ta ce"Maganar tana yi min nauyin fa
a, mu ha
u a online kawai".
Tsaki ya yi kawai ya katse kiran, duk ta dabaibaye shi da kalamanta, shi kam sam bai gane mata ba,
in kunna data ya yi duka wunin ranar, duk da yana son ganin sa
on da za ta ajiye masa, haka ya kwana yana nazari.
Washegari da asuba ya kasa jurewa ya kunna datar, sa
on nata kawai ya gani gabansa ya fara fa
uwa, ya saka Bluetooth ya kunna voice
in, yana satar kallon Shamsiyya dake sallaya tana karatun Qur'ani sai yake ganin kamar za ta jiyo sautin voice
Zubaida ce ke magana cikin wata murya mai rauni, wacce shi dai bai santa da ita ba, "Yusuf na san za ka ga kamar ina takura maka ko son shiga rayuwarka, ba haka ba ne, wallahi abokin shawara nake nema Yusuf, wannan auren nawa ni sam bai yi min rana ba, mijina ya yaudare ni, da farko dai ya ce min matarsa
aya ce, ashe matansa uku, sannan kuma bai fa
a min shi hariji ba ne, ka san yanayina ai, inda na san haka yake ba zan aure shi ba, kuma yanzu bayan dawowarmu daga honeymoon na yi masa batun zan koma shago kan kasuwancina shi ne ya ce bai amince mini na
ara yin wata sana'a ba, da farko na zata ma abun wasa ne, tun fa ban ta
a mafarkin zai hana ni sana'a ba, amma yq dage ya ce wallahi ba zan sake siyar da komai ba, tun da ban rasa ci da sha, da sutura ba, sannan zai dinga ba ni dubu hamsin duk wata ku
in kitso". Kuka ya
wace mata a
arshen voice
Ya sauke numfashi ya kunna na gaba, inda ta
ora da fa
in, na kai
ararsa gidanmu ya nuna iyayena ba su isa su juya shi ba, a
arshe na ce ya sake ni, ya ce har abada ba zai sake ni ba, don ya rayu da ni ya aure ni, kuma dole na bi dokokinsa, shi ne na
auki fushi na daina nuna masa kulawa, yanzu haka ya sallami mai aikin gidan ya ce tun da ba ni da kirki shi ma abin da yake dole kawai zai dinga yi mini, ni nake aikin
aton gidan nan kullum, Yusuf na gaji, ina neman taimakonka don Allah, amma da farko ka yafe min don Allah, ka saka a ranka rabuwarmu
addara ce kawai, a yanzu kai ka
ai nake da shi da zai taimaka mini".
Daidai nan voice
in ya yanke, ya yi tsam yana tunanin wannan lamarin, to mene ne ha
in shi da ita? Kuma wane irin taimako zai iya yi mata? Ya na rasa replay
in da zai yi mata, don haka kawai ya ajiye wayar, ya lula duniyar tunani.
08028966015
A sanyaye ya karya ya yi shirin tafiya aiki, har sai da Shamsiyya ta gane bai tashi da walwala ba, da ta tambaye shi ya ce mata babu komai yanayi ne kawai, wajen
arfe goma ya kunna data, bai yi zaton zai ga sa
on Zubaida ba, tun da ya barta tana jiran amsar shi, amma sai ya ga ta yi masa sallama, dai emoji na hawaye sannan ta rubuta"Ba ka amince ba ko? Ba za ka taimake ni ba? Na san kana sona, ban yi zaton wata mace za ta iya gusar da ni daga zuciyarka cikin
anin lokaci ba".
Ya tuna irin wula
ancin da ta dinga yi masa a baya, amma har take iya cewa ya taimake ta? Wato ya yarda ita mace ko ba ta sonka to ba ta so ka so wata, ta fi so ka yi ta sonta din, ganinta a online ya sa shi yi mata replay ya ce"Wane taimako kike so?"
Ta yi masa voice note ta ce"Amma duka labaran da na ba ka na halin da nake ciki ba su dame ka ba kenan? Tun da na ga ba ka yi reply a kansu ba".
Ya ce"Wannan rayuwarki ce, kuma ke ce kika za
i haka".
Ta ce"Wallahi ban za
a ba, kai ma ka san ba zan ta
a za
ar rabuwa da sana'ata ba, inda na san irin auren da zan yi kenan wallahi gara ma na zauna a gidan naka".
Ya ce"Zubaida kenan, kina nufin tsananin da kike ciki yanzu har ya kai wanda za ki za
i zama da mazinaci?"
Sai ta tura mata sticker kuka ta ce"Don Allah Yusuf ka yi ha
uri, ka yafe mini, wallahi na san ba za ka aikata ba, na fi kowa sanin halinka, na san abin da za ka yi da wanda ba za ka yi ba, kawai sharrin shai
an, da yake ta
awata mini kai ba sa'an aurena ba ne, na fito na samu wani, shi ne da abun ya faru na samu mafita na dogara da shi, don Allah ka yafe min".
Ya ce"Ok, wane taimako zan iya ba ki?"
Ta ce"Dama so nake ka taimake ni auren ya mutu don Allah, za mu nuna kamar muna soyayya ne, sai na cire password
in wayata, duk ranar da Allah Ya sa ya gani na san dole zai sake ni, sai mu koma rayuwar aurenmu, ina son rayuwa da yarana, don Allah ka yi min wannan taimakon".
Yusuf ya sauke numfashi ya ce"To ki bani kwanaki uku zan yi tunani".
Ta shiga jero masa godiya, ya kashe datar yana nazari, ga
oshi ga kwanan yunwa, ya san dai bai halatta ya aikata tayin nata ba, amma idan har da gaske Zubaida za ta aure shi a karo na biyu zai so auren nata ya mutu cikin gaggawa, don haka yake ganin tun da ba wasu kalaman batsa za su dinga yi ba zai iya, sai dai fatan Allah Ya tabbatar musu da alkhairi.
SABILA
Duk ta shiga damuwar rashin zuwan Sunusi ya
auki yaran, don Baba ya ce ba za su kwana ba, ga shi yanzu har an yi sallar isha'i, kuma ba ta son sake kiran Sunusin tun da
azu ta ji kamar yana yanayi mara da
i, kuma ko ba haka ba ma idan ta takura ya zo ya
auke su ai sai ya ga kamar iyayenta ba su damu da 'ya'yanta ba, wajen takwas da rabi sai ga kiran nashi, ta
auka da sauri, ta gaishe shi ya amsa, ya ce"Sabila ki yi hakuri
azu na
aga miki murya ko?"
Ta yi mamaki wai yau ita ce Sunusi yake bawa ha
uri don ya
aga mata murya, ba ma zagi ko duka ba, murmushi ya kufce mata, ta ce"Ai babu komai, fatan kana lafiya".
Ya ce"To ina fa lafiya ba kya kusa da ni? Don Allah ki tausaya min Sabila kin ga duk na susuce, yanzu ma zancen da nake miki fa na saki Karime".
Mamaki da murna suka kama ta lokaci
aya, ta ce"Ka sake ta kuma?"
Ya ce"Wallahi kuwa, to ai Sabila ni yanzu duk wanda zai nuna ba ya sona da ke kowane ne zan iya fito na fito da shi, wai matar nan daga fa
a mata za ki dawo
akinki ta fara kumbure-kumbure wai na za
a ko ita ko ke..."
Sabila ta katse shi da fa
in"Au haka ta ce? Lallai ta samu sake, ta zo ta gan mu tare kuma har ta yi zaton za ka za
e ta?"
Ya ce"
yale da
i, shegiya ba
ar mummmuna mai
irar samudawa, ni wallahi na rasa me na gani a tare da matar nan ma, ina da mace kamar ki Sabila baby girl amma na hango wata Karime? Ai nan take na ce ke na za
a, ta ce to sai dai na sake ta, nan take kuwa na ka
a 'yar banza gidansu".
Sabila ta yi dariyar jin da
i ta ce"Alhamdulillah! Allah Ya sa dai ta kwashe kayanta kafin na dawo, ai har kujeru zan yi in sha Allah ko sakan ne".
Ya ce"Ai har ma ta kwashe, cewa na yi ko cikalinta ba zai kwana a gidana ba".
Sabila ta ce"Allah raka taki gona, ta je can wani ya kwasa kuma".
Ya ce"To yanzu tun da ba ta nan kin ga ai ba na kwashi yaran ba, ki bar su a can
in kawai".
Ya ce"Ai dama kam".
Ya ce"Don Allah yaushe za ki dawo Sabila? Yaushe za a gama batun nan? Ni fa da sadakina a hannu ko yau za a
aura na shirya, na gaji da kewarki".
Ta ce"Ni ban san ta yadda zan shawo kan su Baba ba".
Ya ce"Haba Sabila ba mun tsara komai ba? Ki cije kawai ki yi tauri, duk wutar da za su ba ki kar ki dahu Babyna, ta haka ne kawai za su rabu da mu".
Sabila ta ce"To in sha Allah".
Ya ce"Kin kwashe kayanki duka fa Sabila, yau ko tabarmar da zan kwana babu, sai dai na shinfi
a kayan sakawata".
Da damuwa ta ce"Haba dai, ta ya haka zai faru?"
Ya ce"To ya zan yi? Ma
ota zan aika su ara min bargo? Ko tsarki da alwala pure water nake yi, tun da ko buta babu, wanka gobe sai dai na je gidan wanka zan yi".
Ta ce"A'a gaskiya, kuma tun da ga ni ai haka ba ta kama ka ba, yanzu ka zo ka kar
i bargon da 'yan abubuwan da suka sawwa
Ya ce"To ga ni nan zuwa".
Ta tashi ta
auko manyan bargonta guda biyu, ta
auki filo ta
ora a kai, ta
akko tabarma, sannan ta fita tsakar gida ta tarar da Umma tana zaune tana jin Radio ta
auki buta ta shiga ban
aki, da ta fito sai ta wuce da ita
akinta, ta
auki bokitin dake
ofat
akin ta jefa butar a ciki, ta saka tsintsiyar shararta, ta ri
ugu tana tunanin sai kuma me? 'Sai randar ruwa' Ta fa
a a ranta, sai kuma ta ga Umma za ta yi saurin ganewa, tun da bayan an kwaso kayan nata a tsakar gida aka bar randarta ake zuba ruwa, ya ma za ta yi fa ruwan ciki? Ta nemi waje ta zauna, can anjima sai ga kiransa, ta dauka ya ce mata yana
ofar gida, ta le
a tsakar gidan, Allah Ya taimake ta babu Umma, ta kwashi kayan da saurinta ta yi waje, Sunusi ya bi kayan da kallo ya ce"Duk wannan Sabila?"
Ta ce"Kar
i ka tafi kar wani ya ganka".
Ya ce"Korata kike yi?"
Ta kalle shi
uri kafin ta ce"Fuskarka ta kumbura, mene ne ya same ka?"
Ya ce"Na ce miki ba ni da lafiya ai, tunaninki ne ke neman yi mini walmukalafatu, don Allah ki dawo gidana".
Ta ce"In sha Allahu komai zai wuce, sai da safe".
Ya ce"Allah Ya tashe mu lafiya".
Tana shiga gidan ta ga Umma zaune a inda ta ganta
azu, ta ce"Sabila! Daga ina kike? Yaushe kika fita daga gidan nan?"
Ta ce"Yanzun nan ne ban da
e ba ma".
Ta ce"To wajen wa?"
Ta ce"Baban su Amal ne ya zo".
Ta ce"Hmm, sai da suka yi bacci zai zo?"
Daga can cikin
aki babanta ya ce"A tashe su ya ja su su tafi".
Sabila ta ce"Ba fa
aukarsu ya zo yi ba".
Umma ta ce"To uban me ya zo yi?"
Ta ce"Dama cewa na yi ya zo ya kar
i 'yan abubuwan da suka sawwa
a tun da ya saki matarsa".
Umma da mamaki ta ce"Ban gane abubuwan da suka sawwa
a ba".
Ta sunkuyar da kai ta ce"To ai matar ta kwashe kayanta, yau
in ba shi da inda zai kwana, shi ne na ba shi bargo da filo".
Umma ta dauki salati ta dire ta ce"Kika ba shi bargo? Sabila anya kanki
aya kuwa? Anya ba asiri y
aron nan ya yi miki ba".
Ta shige
aki hawaye yana sakko mata, shimfi
a ta yi wa yaran ta kwantar da su, haka suka da
e suna waya kafin ta yi bacci.
Washegari da sassafe Sabila ta ga Umma ta yi wa yaran wanka ta ba su abun karyawa,
arfe bakwai ba ta cika ba Baba ya fito ya kama hannunsu yana cewa"Wallahi yaron nan da ni yake zancen, bai isa na ri
e masa 'ya'ya".
Hankalin Sabila ya tashi bayan ta gane me Baban yake nufi, kamar za ta yi kuka ta ce"Baba shi ka
ai ne fa a gidan yanzu ba shi da mata".
Baba ya yi mata da
uwa ya ce"Ungo nan! Idan na sake jin bakinki a batun yaron nan sai na fasa miki shi, mara kunya wacce ba ta san darajar kanta ba".
Ya ja yaran suka tafi, ita kuma ta shiga
aki ta fara hawaye, tsakani da Allah idan ba son
ure mutum ba ta ya za a kaiwa gwauro yara? Kenan ba zai ke kasuwa ba hidimarsu zai zauna ya yi? Ta
auki wayarta ta kira Sunusin, yana
auka ta ce"Kana ina?"
Ya ce"Ina gida, bacci ma nake kika tashe ni".
Ta ce"To ga Baba nan zai dawo da su Amal yanzun nan".
Sunusi ta tashi zaune ya ce"Ban gane ba, haba Sabila ba ki fa
a musu ni ka
ai ne a gidan ba?"
Ta ce"Wallahi na fa
a musu".
Ya ce"To shi wane irin mutum? Gaskiya idan suka min haka ba su min adalci ba, ya zan yi da yara?"
Ta ce"Ka bar gidan kawai, ko kuma idan ya zo kar ka bu
e masa".
Ya tashi tsaye yana neman kayan da zai saka ya ce"Ai zai gane ban bu
e ba ne, tun da zai ga babu mukulli a
ofar, bari na bar gidan kawai".
Ta ce"Yawwa sai ya fi ma".
Suka katse kiran, a gurguje ya saka kaya ya fice ko sallar asuba bai yi ba, ballantana wanka. Can gidansu ya tafi, ya yi wanka ya yi sallah sannan ya fita teburin mai shayi, yana cikin karyawa ya hango Baban Sabila tafe da yara ya doshi gidansu, a ransa ya ce'Wannan tsohon akwai natacce'. Ya sunkuyar da kai don kar ya hango shi, yana gama karyawa ya wuce kasuwa, duk da lokacin tafiyarsa bai yi ba.
Sai bayan ya dawo gidan Sabila take jin yadda suka yi, yana bawa Umma labarin yana zuwa ya ga gidan da kwa
o har ya fita, sai ya kai masa ajiyarsu gidan iyayen shi, Umma ta ce ai ya yi daidai.
Sabila har ta gaji da kiran wayar maman Nawal, kullum a kashe take, tana son cewa Sunusi ya duba mata ita tana jin tsoro, tun da ta ga yanzu haushinsu yake ji saboda mijinta ya ce yana sonta, don haka ta yi shiru, amma dai ta damu. A can gidan iyayen nasa aka cigaba da ri
e yaran, shi kuma yana ta gwaurancinsa, zuwansa biyu Umma tana hana ta fita, yau ma ya ce zai zo, kuma sosai ya nuna mata
acin ransa, ya ce indai ba ta fito ba shi ya ha
ura, don haka ta kudurce ko yankata Umman za ta yi sai ta fita.
Ana idar da sallar isha'i ya yi mata waya ya ce yana
ofar gidan, ta tashi ta saka hijjabi gabanta yana fa
uwa, ga shi yanzu Umma ta koyi zaman tsakar gida, har maganin sauro take kunnawa kamar dole, sai goma ta wuce take shiga
aki, kuma ta san duk gadinta take yi, ta san gaskiyar Sunusi ne matsoraci ba ya zama gwani, don haka dole ta cire tsoro, ta ga alamar idan ta tsaya ra
e-ra
e sai Sunusi ya yi zuciya ya auri wata, ta fito ta wuce Umma a zaune za ta fita daga gidan, Umma ta ce"Ke kuma ina za ki je haka zungui-zungui?"
Ta sunkuyar da kai ta ce"Baban su Amal ne ya zo".
Umma ta ha
e rai ta ce"Wato kenan ba ki yarda da abin da na fa
a miki ba ko?"
Sabila ta fashe da kuka ta ce"Haba Umma don Allah, kowa yana gidan mijinsa tare da 'ya'yansa sai ni ka
ai? Idan ban koma gidan uban 'ya'yana ba wa zan aura? Ga ni a raye a ce yarana suna neman mafaka? Don Allah Umma ku rabu da ni na koma gidan mijina, wallahi tallahi ya yi nadama". Ta sake rushewa da kuka.
Umma ta saki baki tana kallonta, ba ta ma gama mamaki ba sai da ta ga Sabilan ta fice daga gidan tana cigaba da kukan.
A ki
ime Sunusi ya ce"My Sabil lafiya? Ke da wa?"
Ta ce"Wai me ka yi wa iyayena ne? Me yasa ba sa so na rayu da 'ya'yana? Ba dai ni ce mai zaman ba? To na ce na ji na gani, kuma ma..."
Maganarta ta katse saboda hango Baba ya taho, ta ce"Baba ne wancen, ka ga bari na shiga".
Ya tare hanyar ya ce"Babu inda za ki je, idan har muna
oye soyayyar mu ta ya za su bar mu mu yi aure? Dole ne fa mu yi fito na fito da kowa, ni ma gobe zan saka nawa uban a gaba kawai ya kawo sadakin nan a wuce wajen".
Daidai nan Baba ya
araso, ya kunna fitilar wayarsa ya haska Sabila don tabbatarwa, da mamaki a muryarsa ya ce"Sabila?"
Sunusi ya dur
usa ya ce"Baba ina wuni".
Bai kula gaisuwar ba ya ce"Kai Sunusi, kar ka sake na sake ganin
afarka a
ofar gidan nan, 'yata ba za ta ta
a komawa gidanka ba, tun da kai ba ka da kirki".
Ya sunkuyar da kai har yanzu yana du
en ya ce"A haba dai Baba a dai duba".
Sabila ta ce"Baba don Allah ku rabu da mu..." Dukan da ya kai mata ne ya datse sauran maganar da ta kwaso.
A fusace ya ce"Kin shige ciki ko sai na sheme ki?"
Ta wuce cikin gidan tana kuka, Baba ma ya shigo yana sababin a kan me Umma za ta bar ta ta fita?
Washegari sai ga waliyyan Sunusi sun zo wajen Baba, suka fara da ba shi ha
uri, da kuma fa
a masa Sunusi ya yi nadama ya shiryu, duk da su ma ba su da tabbas kawai don ya takura musu ne, Baba ya ce shi ya yafe masa cutar da ya yi wa 'yarsa amma fa ba za ta koma gidansa ba, suka yi ta ro
o ya dage a kan ba za ta koma ba, haka suka tafi gwiwa a sace.
Sai ga shi Sunusi ya aiko Liman da Ladanin unguwarsu Baban, su ma ro
on duniya ya ce ba zai ha
ura ba, nan fa Sunusi ya dage ya dinga turo masa mutane, a
angaren Sabila ita ma ta dinga bin dangi a waya tana fa
a musu, dangin Baba su kira shi su yi masa nasiha na Umma ma su kira ta, amma suka yi
ememe, har gara ma Umma ta fara sakkowa, Baba ne ya yi tsayuwar gwamen jaki, saboda bai manta abin da yw faru da 'yar abokinsa ba, miji ya dinga gallaza mata,
arshe ta kamu da ciwon zuciyar da ya yi ajalinta, don haka shi ba za a yi wannan da shi ba.
Da gaske Sunusi yake jin dawowar Sabila ce kawai nutsuwarsa, ya gaji da zaman ka
aicin nan haka, kuma yana gudun ya auri wata ya je
arshe a yi irin ta Karime, don haka ya dage sai ita
in dai.
Ranar suna waya yake ce mata"Ni fa Sabila na gaji dabarata ta
are wallahi, saura taki kawai".
Ta ce"To ya zan yi kuma? Ni ma tawan ta
are".
Ya ce"Kin ga yanzu mafitarmu
aya ce, kawai gobe ki zo ki same ni a kasuwa, akwai inda za mu je".
an ji tsoro ka
an, ta ce"Ina za mu je?"
Ya ce"Zan cuce ki ne? Ke dai ki zo kawai".
Ta ce"Amma ka san ba za a bari na fito ba".
Ya ce"Ki saci hanya kawai Malama, wannan ce mafitarmu ta
arshe, indai hakan bai yi amfani ba to kawai sai mu ha
ura, na gaji da ajiyar sadakina nan fa, ina ta so ma na yi
inkuna na gagara ga ku
i ina gani".
Ta ce"Shikenan zan fito
in".
Washegari tana ta zulumi da tunanin inda za su je, ta yi wanka tun da wuri ta zauna a
aki,
arfe goma ta faki idon Ummaa ta fice takalmanta a hannu, ta je ta same shi a kasuwar, suks shiga kallon juna suna jin tausayin kansu, ba wanda bai rame ba, musamman Sabila, ta ce"Ina za mu je?"
Ya ce"Hizba, mu kai su hizba kawai nan ne za a
watar mana 'yancinmu".
Sabila ta yi jim, ta san gaskiya ya fa
a amma ba ta so a ce za ta kai
arar iyayenta ba, wata zuciyar ta ce mata 'Ai su ne suka ja'.
Ya ce"Ko ba ki yarda ba?"
Ta ce"Na amince".
Ya ce"Yawwa masoyiya".
Suka hau adaidaitasahu suka kama hanyar hizba.
Tiryan-tiryan suka yi musu bayanin abin da ya kawo su, nan aka kar
i lambar Baba a wajenta aka kira shi, ba su san ba ta gidan ba dai lokacin, Baba ya tafi, don takaici ko Umma bai fa
awa inda zai je ba, shi ma Sunusi ya ba da lambar
anin babansa, aka kira shi.
Baba ya
auke
walla bayan an gama yi masa nasiha mai ratsa jiki, ya ce"Shikenan, na amince ta sake aurensa, Allah Ya ba su zaman lafiya".
Aka amsa da Amin, Sabila kuwa tun da ta ga
wallar Baba ta ji kamar an zare mata laka, ta raku
e a gefe tana ta share hawaye, aka tattauna aka tsayar da washegari a matsayin ranar da za a
aura musu aure, daga nan aka yi wa Sunusi nasiha sosai kan kula da hakkin matarsa, sannan suka sallame su.
Sabila da Baba a tare adaidaitasahu ta sauke su a
ofar gida, ta riga shi shiga sannan ya biyo bayanta, Umma tana ganinta ta ce"Gidan uban wa kika je Sabila?"
Baba ya shigo ya ce"Maryama ki shaida daga yau na zare hannu a kan lamarin auren yarinyar nan, indai Sunusi ne ta je ta zauna da shi har abada, amma ba yaji ba ko sakinta ya yi kar na ga ta tako gidan nan, idan ta kawo
ararsa sai na saka bulala na zane ta ciki da bai".
Ya wuce
aki, Umma ta bi shi tana salati, Sabila ma
akin ta shige, ta share hawaye ta ce"Haka kawai? Shikenan mutum ba ya shiryuwa? In sha Allahu ma
alau ma za mu zauna".
08028966015
Ba ta jima da dawowa ba Sunusi ya kira wayarta, ya ce"Sabila kin ga mun yi maganin matsalarmu cikin sau
i ko?"
Ta ce"Alhamdulillah, komai ya wuce da yardar Allah, amma ina ta jin babu da
i, Baba fa har hawaye ya yi, sai na ga kamar ban kyauta ba da na kai shi
ara".
Sunusi ya ce"To ai kai shi
arar shi ne babbar kyautatawar da za ki yi masa, tun da kin ga muna son junanmu, shi kuma ya hana ruwa gudu, tun da kika ga mun rabu mun dawo muna son komawa to
ila rabo ne, zama kuwa indai da rabo duk wanda ya so rushe shi to da Allah yake jayayya, kuma wallahi Allah ba zai bar shi ba, da ba a yi haka ba watakila rabo ya kashe shi, ko kuma shaidan ya ru
e mu mu fara bin wata hanyar, tun da dole sai wannan rabon ya fito a tsakaninmu, da mutuwarsa da ganin 'yarsa da cikin shege wanne ne mai da
i? Ai idan kika lura gara a ce an kai shi hizban da wannan abubuwan su faru, to don haka ki kwantar da hankalinki, ba ki yi laifin komai ba kin ji Sabil".
Ta gamsu da maganganunsa, don haka ta ji hankalinta ya kwanta, ta saki jiki suka sha fira, yana murmushi yake ce mata"Gobe iyanzu muna tare ko".
Sabila ma murmushin ta yi ta ce"Gobe kuma? Ai na zata za a
aura ne kawai, tariyar sai na shirya".
Ya ce"To Sabila shirin me kuma? Anya kin yi kewata kuwa? Kwana biyun nan da
yar nake iya bacci fa".
Ta ce"Hmm to kai ma kenan, ina kuma ga ni? Kai da ba ka da
e ma da rabuwa da matarka ba, ni kuwa watana nawa a gida?"
Ya ce"To amma shi ne kike son jinkirta tariyar tamu? Ba na son haka da an
aura me za a jira?"
Ta ce"Ai ina son shirye-shirye, ka ga na fa
a maka zan sayi kujeru".
Ya ce"Wannan ko bayan aure za ki siya, akwai abokina mai harkar kayan
aki ma ko ta wajensa sai a yi".
Ta ce"To".
Ya ce"Kujeru ma ai ba dole ba ne, mu ai gadon muke bu
ata kawai my Sabil".
Ta yi murmushi tana jin zumu
in kasancewarsu, saboda Allah ma Ya sani ta jigatu da kewarsa, dauriya kawai take yi, sun da
e suna fira kafin su yi sallama, sai da ya wanke mata damuwar da ta shiga silar kukan Baba tsaf, wajen sha biyu ta ji motsin Umma, ta san girki za ta
ora, don haka ta fito kama mata kamar yadda ta saba, ta same ta tana kunna wuta, sai ta je ta
auki kayan miyan da ta gani a gefe ta fara gyarawa, Umma ba ta kula ta ba har ta gama, amma fuskarta sam babu alamun walwala, kuma ta yi zaton za ta ce mata wani abun ko fa
a ne ta yi mata a kan abin da ta aikata sai ta ji shiru, har suka gama aikin girkin ba ta kula ta ba, ta yi alwala ta koma
aki, sai jikinta ya yi sanyi, don ta gane Umman ta barta ta yi wa kanta hisabi da hukunci ne, kunyarta ta kama ta, har ta kasa fitowa ta zuba abinci, sai da ta fito sallar la'asar ta zuba abincin ta tafi da shi, wanda ba don wannan abin da ta yi ba, ko ya aka gama girki ta jinkirta ba ta ci abinci ba Umman ta yi ta fa
a kenan tana
wala mata kira. Bayan ta gama cin abincin sai ta tashi ta shiga
akin da kayanta ke ajiye, ta fara fito da su tana duddubawa, sai ta ga akwai bu
atar ta sayi sabon zanin gado da labule, sannan tana son
aro wasu kayan amfanin kitchen
in, kayan gadon ma sun tsufa don dai ba ta da halin canzawa, kuma a
a'ida ma ai ya kamata Baba ya canza mata tun da sabon aure ne za ta yi, ta ta
e baki don ta san ba za ta samu hakan ba, tun da gobe za a
aura auren ta tare yau ya kamata ta sayi duk abin da take bu
ata.
Ta sake yin wanka, ta shirya ta
auki ATM
inta ta fito, ta ga Umma a tsakar gida tana tanka
en garin tuwon dare, ta du
a tana cewa"Kawo na yi Umma".
Umma ta ce"A'a na gode".
Dama tayi ne ba wai tana son tayatan ba, don haka ta ce"To Umma, zan je kasuwa ne na sayi zanin gado da labule".
Umma ta ce"Sai kin dawo".
Ta tashi ta tafi jiki a mace, ta dai fahimci ba wanda zai taimaka mata ko da shawara ne a kan auren nan nata, yadda za ta yi komen nan ma ai ya dace Umman ko daka da tsumi ne ta yi mata, tun da ita ta yi mata na aurenta, kuma duk haihuwa tana yi mata, amma yanzu ba ta alamar tana da shirin yi ba, a fili ta furta"In sha Allahu sai kun ce gara da na koma".
Ana kiraye-kirayen magriba ta dawo gida da kaya ni
i-ni
i, Umma ta kalle ta ta kau da kai, ta shiga
akin kayanta ta birkito kayan kitchen
inta ta fito da blander ta wanke, ana kawo wuta kuwa ta markade kayan marmarin da ta siyo, ta saka zuma da madara ta kwankwa
e, da daddare sai ga Sunusi ya zo zance, da
warin gwiwarta ta fita, suka sha firarsu, har sai sha
aya ya tafi.
Washegari
arfe biyu na rana aka
aura auren Sunusi da Sabila a karo na biyu, babu wanda ya yi batun kayan lefe ko wani ku
in aure, ko ku
in da zai ba ta ko
inki kala biyu ne ta yi, sadaki ne kawai ya raba auren da komen da ake yi kafin a gama idda, babu wani da aka gayyata, hatta ma
ota Umma ba ta fa
a musu ba, don a masallaci aka
aura auren, bayan an idar da sallah aka ce a tsaya akwai daurin aure. Ita dai Sabila tun safe ta yi wanka ta kayan sallanta ta zauna jigom a
aki, ko yau sai da ta gwada kiran maman Nawal shiru, zuwa yanzu abun ya fara ba ta tsoro. Tana zaune kiran Sunusi ya shigo, ta
auka da sauri, "Amaryata a karo na biyu". Ya furta da annashuwa a muryarsa.
Ta lumshe ido ta ce"Alhamdulillah! Allah Ya ba mu zaman lafiya, ina taya mu murna".
Ya amsa da amin, kafin ya ce"Na ji shiru ba hayaniyar 'yan biki, ko ke ma ba kwa yin taron kamar nawa dangin?"
Ta ce"Hmm wallahi ba na tunanin ma akwai wanda suka fa
awa, babu wanda ya zo, ka gan ni ni ka
ai a
aki".
Ya ce"Mugun abunsu ya
are a kansu, na lura muna da makiya sosai, Kodayake ni ake yi wa
iyayar, amma babu komai tun da a
arshe ni na yi nasara".
Ta ji maganar na ta yi mata da
i ba, iyayenta ne masu mugun abu? Amma dai ta maze ta ce"In sha Allahu duk za su sakko, wuyarta su ji shiru muna zaune
alau".
Ya ce"Allah Ya sa, yanzu karfe nawa zan zo na
auke ki?"
Ta ce"Duk yadda ka ce".
Ya ce"To yaushe ma za a yi jeren ne? Ni na manta ma".
Ta ce"Ka aiko da masu kwasar kayan bari na tambayi Umman".
Ya ce"To akwai abokina mai 'yar
ura bari na tuntu
e shi idan yana kusa sai ya zo".
Ta ce"To". Suka yi sallama.
Ta tashi ta fita, yau don kunya ko abincin rana ba ta ci ba, ba ta son shirun da Umma take yi mata, azabtar da ita yake yi, ta shiga
akin Umma da sallama, ta tarar da ita zaune jigum kamar mai tunani ita ma, ta zauna ta sunkuyar da kai, shiru na
an lokaci, ta ga dai Umman ba za ta tambaye ta dalilin zamanta ba, sai ta ce"Umma dama cewa na yi bari na tambaye ki su wane ne za su je jere?"
Umma ta yi kamar ba ta ji ta ba, tana kallon wani wajen.
Ta sake cewa"Umma cewa ya yi na fa
a muku zai turo da mota wanda za su je sai su shirya".
Umma ta ce"Sabila! Ki fita idona na rufe, shiruna a gare ki shi ne alkhairinki, wallahi idan kika
ure ha
urina sai dai ki koma gidan naki a jinyace, saboda ba ki da kunya ni za ki zo wa da maganar banza? Ai ta inda aka hau ta nan ake sauka, ki je Hizba ki gayyato danginki kuma gatanki su je su yi miki jere".
Sabila ta fara kuka mai shassheka, wanda hakan ya
ara fusata Umma, ji take kamar ta tashi ta rufe ta da duka har sai malolon da ta tokare mata ma
oshi ya wuce, amma ta danne ta ce"Ki adana kukanki Sabila, wannan na da
i kike yi, ba fatana nake yi miki ba, amma ki sani ko a tarihi ko a littafan hikaya babu wacce ta yi irin kuskurenki ta wanye lafiya, kuma duk sanda wani abu ya sake ha
a ki da mijinki dama ki tunkari Hizba ba nan ba, tashi ki ba ni waje!".
Sabila ta tashi ta fita, tana share hawaye, a ranta kuma tana ayyana ko da ya farun ma ba sai sun ce kar ta kawo musu
ara, tun da irin abubuwan da yake yi mata sun ta
a ji ne? Ba sai yanzu da babu auren ba? Ita kam ta yi al
awarin zama da Sunusi muddin rai ko da kuwa ya kar naman jikinta zai dinga yi har ta
are. Abinci ta je ta zuba ka
an ta ci saboda yunwa take ji, ana kawo wuta ta tashi ta marka
a sauran kayan marmarinta, ta shanye.
Sai dab da magriba Sunusi ya kira ta, ya ce mata sai yanzu motar ta samu ga su nan zuwa. Sabila ta rasa yadda za ta yi, tun da ba ta ga fuskar sake tunkarar Umma da zancen jere ba, bayan ya
araso ya sake kiranta ya ce ga su a
ofar gida, lokacin Baba ma ya shigo gidan, yanzu shi ma gaisuwa ce kawai take ha
a su, ta fito tsakar gidan Baba ya ciro ku
i a aljihunsa ya mi
a mata ya ce"Ga sadakinki nan, Allah Ya ba ku zaman lafiya".
Ta saka hannu biyu ta kar
a, ta amsa da amin a
asan ma
oshinta, sai kuma
wallar rashin dalili ta taru a idonta. Ta koma
aki ta ajiye ku
in, ta fita wajen, ta yi wa Sunusin bayanin ba wanda zai je jere, ta
arasa da kuka, Sunusi ya ha
e rai ya ce"To kukan me kike yi? Sai ka ce dole sai wani ya taya ki ko ya raka ki? Ni mene ne amfanina da ba zan jera miki ba? Wuce ki fa
a musu za mu shigo mu kwashi kaya".
Ta shiga, ta tarar da Baba tsaye a yadda ta bar shi, Umma kuma tana zaune a kujerar tsakar gida, tana sunkuyar da kai ta ce"Wai su baban Amal za su shigo su
ibi kayan".
Baba ya ce"Bisimillah".
Ya shiga
aki, ita kuma ta fita ta shigo da su, shi da direban suka kwashe kayan tsaf suka tafi, bayan ya fa
a mata ta shirya ana idar da sallar isha'i zai zo su tafi. Su biyu suka ha
a gadon suka shirya komai, ana idar da sallar kuwa ya sake yin wanka ya doshi gidan su Sabila da zumu
insa, a waya ya sanar mata ya
araso, ita ma ta sake wankan tana zaune lokacin, ta tashi ta
auki jakarta ta saka wayarta ta shiga dakin Umma da sallama, Baba ma yana ciki, ba ta san abin da suke tattaunawa ba, amma dai shigowarta sun yi shiru, ta dur
usa a gabansu kanta a
asa ta ce"Ya zo
aukata".
Suka yi shiru duk su biyun kamar ha
in baki, bayan 'yan sakanni ta sake cewa"Zan tafi".
Baba ya ce"Allah Ya zaunar lafiya".
Umma ma ta ce"Allah Ya tsare".
Ta tashi ta fita tana waiwayen
akin, ganin Sunusi sai ya wanke mata zuciyarta, ya ce"Mu je ko?"
Ta bi shi tana murmushi, a
afa suka taka suwa bakin titi, suna tafe take cewa"Za mu biya ta can gidan ne mu
auki yaran?"
Ya ce"A haba dai ina yara ina shiga tsakanin amarya da ango? Ba yau ba sai mun ci amarcinmu gobe sai na
akko su".
Ta yi murmushi kawai, sai da ya tsallaka titi ya ce ta jira shi, ya dawo da ledoji biyu, sannan suka samu adaidaitasahu suka hau suka tafi.
Wata ajiyar zuciya ta sauke sanda ta dira
afa a cikin gidanta, ta le
a falon da ya bu
e, ta ga kayan kitchen da na sakawarta duk suna ciki, gobe dai tana da aiki, ta shiga
akin gadon, nan dai ya yi komai, har labule ya saka, ta
akko zanin gado ta shimfida, suka zauna, ya ce"Ma sha Allah, yanzu gida zai dawo rayayye kamar da".
Ta ce"Ai ba iya gida ba, ni kaina sai yanzu zan dawo rayayyiya".
Ya ce"To Sabila ina so na fa
a miki, daga yau babu ke babu matar nan maman Nawal, kin san dai akan batunta komai ya faru ko? To ina so ki yanke ala
a da ita baki
aya, kar ki sake shiga gidanta ko ba da sunan aiki ba".
Ta ce"To in sha Allah, kuma wayarta ma ba ta shiga dama, mun da
e ba mu yi waya ba".
Ya ce"To ma sha Allah! Sannan ma
otan nan ma duka ba na son ala
arku, idan ba
inki za a kawo miki ba kar na ga mace a gidana, ke ma ba ruwanki da shiga gidan wata".
Nan ma ta ce"To".
Ya janyo ledojin ya ce"To ga wannan sai mu ci ba yawa dai, wallahi babu ku
i a jikina ne?"
Ya bu
e idanunta suka sauka a kan gurasa da
uli mai ha
e da tulin kabeji, ta tuna ko kazar amarcinta tsumammiya ya kawo, ballantana kuma aure na biyu da kar ta san kar? Ai ba abun mamaki ba ne, suka ci suka sha lemo, suka kwanta, tun da ya fara ce mata a gajiye yake gabanta yake fa
uwa, ta
an ji dama-dama da ta ga ya kwanto a jikinta, daga nan kuwa ta ji shiru, tun tana jiran ta inda zai fara aika mata sa
o har ta fara jin saukar numfashinsa ya canza, alamar ya yi bacci, zuciyarta ta
untata, saboda sosai yau
in ta saka ran amarcewa, har
walla ta yi kafin bacci ya
auke ta da
yar.
Washegari da safe ya fita ya siyo mata kayan shayi da gawayi, ta dafa suka karya, ya zauna suna ta
a fira har wajen
arfe goma, tana ta mamakin yadda ko hannunta ba ya marmarin ri
ewa, dama ta san haka yake, amma da ta ga yana ta fa
ar yadda ya yi kewarta ta yi zaton ta wannan fannin yake nufi, kafin ya tafi kasuwa sai da ya kawo mata kayan abinci, shinkafa kwano biyar, taliya katan, macaroni katan, sai galan
in mai da buhun gawayi, ya ce mijin
anwarsa ne ya ba shi, Sabila ta ji da
i sosai ta yi masa addu'a, ya tafi kasuwa, babu jimawa ya aiko mata kayan miya da magi mai
an dama, har da kifi, don haka ta ja girkinta mai da
Da ya dawo ko fita fira bai sake yi ba, suna ta fira yana fa
a mata ya yi kewar girkinta, Sabila ta sake yin wanka ta saka rigar bacci ta
aukar hankali, sabuwa ce fil ta siye ta, amma sai ta ga bai wani nuna shigar ta birge shi ba, ta rasa shi wane iri ne, a baya ba laifi ya
an gyaru ya fara samun lafiya, amma yanzu ba ta ga alamar da lafiyar nan ba, haka dai suka kwanta tana fargabar kar yau ma ya yi bacci, da Allah Ya taimake ta sai ga shi ya zo gare ta, amma irin zuwan shekarun baya, kafin auro Karime, Sabila ta yi Allah wadai da wannan daren, domin kuwa tsokano ta kawai ya yi ya bar ta cikin wani hali, yadda ta lura shi bai ma gane ba, tun da sai yabonta yake yi yana fa
a mata sai yau ya dawo cikin hayyacinsa, ba don kar ta yi
arya ba da sai ta ce ko minti biyu ba ta cika ba, amma har ya samawa kansa mafita ya gama, ita kuma ko oho, da wannan takaicin bacci ya
auke ta, zuciya na raya mata tun da dai yanzu zaman da
i suke yi da Sunusi ta fa
a masa gaskiyar ya dace ya nemi magani, sai kuma ta tuna wa'azin wani malami da yake cewa duk namijin da matarsa ta fa
a masa ba ta gamsar da ita ba ya ta
a mantawa, saboda abun yana yi wa maza ciwo, kuma suna jin sun muzanta sun gaza, don haka ta ja bakinta ta tsuke.
Washegari ya
akko yaran da kayansu, farincikin Sabila ya
aru, kuma a ranar suka yi zancen kujeru da shi, ya ce mata an samu wasu sakan dubu saba'in, nan take ta yi masa tarsfer ya ce zai turawa mai kujerun idan aka gyara su sai a kawo.
08028966015
Sabila ta
an ba da ratar sati
aya tana jira a gama gyaran kujerun, tuni ta cigaba da
inkinta, kuma a bakin ma
ota da suka shigo yi mata sannu da zuwa da jaje take jin maman Nawal ta tashi, yanzu haka babu kowa ma a gidan ko mai gidan ba a sake ganin ya zo ba. Sabila ta ji wani tashin hankali ya rufto mata, a ki
ime take tambayar matar "Wace unguwar ta ce muku ta koma? Tun yaushe suka tashi?"
Matar ta ce"Ba ta fa
a ba, cewa ta yi ba a garin nan ba ne, kuma ba ta fa
i sunan garin ba, a tsaitsaye ma ta fa
a mana ta tafi".
Hawaye ya sakkowa Sabila bayan tafiyar ma
otan nata, ta zuba tagumi tana tunanin halin da
awarta take ciki, a fili ta furta"Allah Yana nan, Yana sane da ke Amina, kuma shi zai cece ki daga hannun azzalumin mijinki, Allah Ya ku
utar da ke ya zama gatanki".
Wunin ranar su
u ta yi shi jiki a mace.
Da yake suna da kayan abinci kayan miya kawai yake kawowa, ita kuma tana ta zarar sadakinta tana siyo kifi ko naman miya, abun karyawa ne ma yanzu ya daina siyo kayan shayin da yake siyowa ko indomi, sai dai a karya da taliya ko macaroni,. Yau sati biyu da ba da ku
in kujeru kuma ta ga ko da wasa bai ta
a yi mata zancen halin da ake ciki ba, ba ta so ya ce ta yi gajen ha
uri, amma haka ta daure watarana suna zaune da daddare ta ce"Baban Amal, ni kuwa ya aka yi da batun kujeruna?"
Ya yi shiru kamar bai ji ta ba, ta sake cewa"Yaushe za a kawo? Na gaji da ganin falon haka".
Ya ja tsaki yana ha
e gira ya ce"Bai gama aikin ba ne, idan ya gama ai ba sai kin tambaya ba, za a kawo miki".
Yadda ya
ata rai ya ba ta mamaki, ta ce"To, kuma dama ba wai wani abu ba ne ya sa na tambaye ka, kawai na ji ba a ce komai ba ne".
Ya ce"Tafiya ya yi aiki wani garin ne, sai yanzu ya dawo".
Ta ce"To ba damuwa".
Daga nan ba ta sake yi masa magana ba sai bayan sati biyu, wata
aya kenan da ba da ku
in, zuwa lokacin ta fara ganewa Sunusi tuban muzuru ya yi, ya fara bayyana mata wasu tsofaffin halayensa, kamar yawan
ata rai mara dalili da kuma masifa idan ta yi
aramin kuskure, sannan sai kayan miya ya
are ba zai kawo mata ba, duk kuwa da ba siya yake yi ba, ya cigaba da kai wa dare a waje, ba wata fira da take shiga tsakaninsu, a wannan karon ta yi niyyar gyara zaman nasu don haka ta tunkare shi da maganar, lokacin
arfe
aya na dare, ya dawo daga yawonsa, bacci ta yi ta farka ma ta kasa komawa.
"Baban Amal ina son magana da kai". Ta fa
a gabanta yana fa
uwa, don yana shigowa ta ji yana
aurin kayan maye, ta san a caji yake tana fargabar ta fa
i abin da zai fusata shi.
Ta shanye tsoron ta ce"Dama a kan zamantakewarmu ne, ina so mu gyara rayuwar aurenmu don Allah, mu dinga farinciki kamar kowane ma'aurata, kuma ka san yadda ake yi, tun da farkon dawowata gidan nan ka gwada min, idan wani laifin nake yi maka wanda ya sa kake yanke wannan hukuncin sai ka fa
a min na gyara, ba na jin da
in zaman".
Ya yi shiru kamar bai ji ta ba, ta ce"Sai kuma zancen kujeruna..."
"Ke dalla dakata haka, ya ishe ni" Ya katse ta ta hanyar daka mata tsawa.
Har sai da ta firgita, hawayen da ba sa yi mata wuya suka sakko mata, ya
ora da fa
in"Kenan so kike na mayar da kaina wawa na yi ta zama a gida ina biyewa shirmen banza? Uban me kike so na dinga yi miki wanda ba na yi miki? Idan kin san kina da
orafi a kaina me yasa kika za
i dawowa gidana? To ba na son iskanci da
ananun maganganun shirme, daidai nake da zamaninki idan ba ki kiyaye ni ba".
Tsoro ya kama ta, ta ja bakinta ta yi shiru ta kwanta tana hawaye, a haka bacci ya
auke ta tana tunanin yadda za ta
ullo masa kan batun ku
in kujeru, sai yanzu ma take nadamar ba shi ku
in, da ta sani cewa ta yi ya ha
a ta da me kujerun, ko kuma ta samu wani ya yi mata hanya.
Washegari bayan ya gama karyawa zai fita ta ce"Baban Amal, umm...na ce kujerun nan idan bai gyara ba kawai ya dawo min da ku
in na fasa, jari zan saka kawai na fara
inkin kaya 'yan kanti".
Ya maka mata wata kafirar harara kafin ya ce"Ke ni fa kar ki dame ni da wanann zancen, don na kwana biyu ma ban ga mai kujerun ba, idan na fita dai zan bincika na ji".
Ya fita daga gidan. Da daddare da ya da dawo tana jira ta ji binciken da ya yi sai ta ji shiru, ita ma ba ta tada zancen ba don kar ya ce ta dame shi, tana ta jira har kwana uku bai ce komai ba, a zatonta ma ya manta don haka ta sake tuna masa, a
arare ta ce"Don Allah ka bincika zancen kujerun?"
A zaune yake, amma sai ga shi ya zabura ya tashi tsaye cikin hargagi ya ce"Innalillahi wa inna ilaihi raji'un! Sabila wai ke wace irin mayya ce azababbiya haka? Mutumin nan fa ba shi da lafiya yana gadon asibiti, da me zai ji?"
Ta ce"Amma ai hakkina ne, kuma tun kafin ya kwanta jinyar ya ci a ce ya yi mini aikina, ni na fasa kawai ya ba ni ku
ina".
A fusace ya ce"Baban ku
ina zai ba ki, ina ya gan shi? Jinya duk ta cinye ku
in mutane, akwai masu miliyan
aya ma, duk sun yafe masa sai ke mai dubu saba'in? Allah Ya kwashewa dubu saba'in! Saba'in
in banza!".
Ta ce"Amma ai hakkina ne don haka ni ban yafe masa ba, ya ba ni ku
ina".
Ya ce"To an cinye, na ce na
arfi ne, wallahi da na yi niyyar yi miki
ari ku
in su fito amma yanzu na fasa, tun da ba ki da kunya ba ki da kirki".
Ta ce"To duk wanda ya ci min hakkina Allah Ya isa ban yafe masa ba wallahi, kuma..."
Gigitaccen marin da ya sauke mata ne ya datse kalaman da ta kwaso, ta dafe kunci tana hawaye, shi kuma ya fara talle mata kai tana cewa"Ni za ki yi wa rashin kunya? Ni kike yi wa Allah Ya isa".
Cikin kuka ta ce"To kai ne ka ci ku
in da za ka dake ni don na yi Allah Ya isa?"
Ya sake marinta ya ce"Ni ne, ni na ci ki
wata mana, mara kunyar banza da wofi!".
Ya fice daga gidan yana zage-zage, ita kuwa ta ci kukanta mai isarta, har amai ya taso mata ta yi shi, kanta ya
auki ciwo, zuwa dare sai ga zazza
i, wunin ranar haka ta dinga amai, amma a haka dole ta daure ta yi girki, tun daga nan kuma ba ta sake tada zancen ba, kujeru sun sha ruwa, ta yi asarar dubu saba'in, sai dai fatan Allah Ya mayar mata, sannan ba ta ma da isasshiyar lafiyar ja da shi, saboda tun daga ranar take amai da jin kasala, sati
aya da ya wuce ta siyo tsinken gwaji ta gwada fitsarinta, ta gane tana
auke da ciki ne, da ta fa
a masa ma ko
ala bai ce ba, ba ta ga fuskar ce masa ya kai ta asibiti ba don haka ta yi shiru, tana ta lalla
a jikinta, kamar dai yadda ya fa
a rabo ne ya dawo da ita gidan. Suna yin waya da Umma da Baba, lafiya lau suke amsa mata, sai dai shi Baba babu wata doguwar fira a tsakaninsu har lokacin.
YUSUF
Tun yana danne son zuciyarsa yana
arin ganin bai bawa Zubaida damar shiga rayuwarsa a karo na biyu ba, har zuciyarsa ta fi
arfinsa, ya amshi tayin Zubaida, zuwa yanzu ya saki jiki da ita sosai, ya manta da duk irin zaman da suka yi a baya, ya manta kalolin raini da wula
ancin da ta yi masa a baya, uwa-uba ma ya rufe idonsa da ganin yanzu matar wani ce ba tashi ba, ji yake kamar sabuwar buduruwa kawai ya yi, ita ma Zubaida da farko ta yi abun ne kawai a natsayin plan, amma daga baya sai ga shi ya zama gaske, Yusuf ya zame mata abokin hira, abokin shawara, kuma masoyi, ita fa dama can tana son shi kawai dai sharrin shai
an ne yake kitsa mata idan ta bar auren shi za ta samu wanda ya fi shi arzi
i, to ga shi yanzu ta samu
in, sai kuma ta rasa wasu damarmaki da har take jin har gara ma gidan Yusuf
in da halinsa da ta
auka a matsayin takura, sai yanzu ta gane ashe shi ba shi ma da wata matsala idan aka cire talaucin, don haka ta saki jiki suke ta soyayyar su, ta cire wa wayarta duk wani key, faranta kawai mijinta ya
auka ya ga abin da take aikatawa, amma kamar ya sani ya
auka ba ya ko kallon inda wayarta take ma, ta gaji da zaman, ga
awayenta sai ganin gazawar ta suke yi, wasu ma da yawa ta daina
aga wayarsu.
angaren Yusuf ji ya yi duniyar ta dawo masa sabuwa, sai kuma a hankali ya fara jin nadamar auren Shamsiyya, inda ya san Zubaida za ta dawo gare shi nan kusa da ko me Umma za ta yi ba zai yi wani auren ba, yanzu idan ya kalli Shamsiyya wani haushinta yake ji, sai yanzu ma yake gane ashe mummuna ce, ko kuma idonsa ne oho, tun yana daurewa don son yi mata adalci har zuciyarsa ta rinjaye shi, ya zama ya yi nesa da ita, babu wata walwala idan ba chatting yake da Zubaida ba, Shamsiyya ta yi
orafin har ta gaji, har
arar shi ta kai wajen Ummansa, ita ma Umma ta yi iya yinta amma ba ta canza zani ba, an rasa gane matsalarsa, ga shi Shamsiyyar ciki ne da ita na wata hu
u, tana ta sallah dai tana fadawa Allah, da fatan shi zai kawo mata
arshen abun, duk wani abu na kyautatawa da take yi masa babu wands ta rage, fira ce dai ta daina jan shi da ita, saboda ta tsare mutuncinta, tun da ta ga a banzace yake kallonta, zaman ya koma kamar na farkon aurensu, tsakaninsu sai bada umarni da aiwatarwa.
GIDAN HAMZA
Babu laifi Mardiyya ta fara samun alheri a sana'arta, tana samu ta yiwa kanta da
anta hidimar da Hamza ba zai iya yi musu ba, duk wani wula
anci da Hamza yake yi mata ba ya gabanta, tun da lokaci ba shi, yana cika za ta nemi saki kuma dole ya sake ta, yanzu ko abinci ne bai ba ta ba siya take da ku
inta, dama cefane ba a batunsa.
A
angaren Hamza kuwa tuni soyayyarsu da Farida ta yi nisa, duk da a fari iyayenta sun nuna adawarsu da auren Hamza, amma daga baya sai suka rabu da ita, saboda suna son farincikinta, su duk rayuwar da yaro ya za
a yana da 'yancin kansa ya yi yadda ya so, matu
ar dai bai sa
awa addini ba, don haka bayan sun gama bincike a kan halayen Hamza suka ce ya turo iyayensa, a yanzu suna jiransa ne, sun yi rikici sosai da Farida bayan binciken iyayenta ya gano matansa uku ne ba
aya ba, da
yar ta ha
ura za ta aure shi a hakan, saboda har zuciyarta take sob shi, musamman kalamansa, kuma dabarar da ya yi ita ba kushe matansa yake a gabanta ba, yabonsu yake yi, hakan ya sa take ganin ta samu miji na gari, ita tattali da kulawa kawai take so, indai miji zai zame mata kamar bawa to babu ruwanta da arzi
insa ko rashinsa.
A daidai wannan lokacin ne kuma Hamza ya ga dacewar ya rabu da Mardiyya, don haka ya
ara matsa mata lamba, amma kamar wacce ba ta da zuciya ta rufe ido kamar ba ta fahimci komai ba. Ga shi shi ita kawai yake harin fitarwa daga gidan, ita ce mai
aya, kuma ita ce ta
arshe, sannan ita zuciyarsa ta fi aminta da ya saki, ya san idan ya auro Farida ita ce wacce za ta fara neman ta da fitina, shi kuwa yadda yake jin Farida yanzu har ta fiye masa gwal.
Ana wannan
aramin ne kuma aur
en wani cikin yayyunta maza ya zo, tun ana saura kwana biyu bikin ta tafi gida da zummar za ta yi kwana biyar a gida, kwanta biyu ranar na uku da ya kasance ranar
aurin aure, Hamza bai yi shawara da kowa ba ya
akko mai mota a korikura, aka kwashe kayan Mardiyya tsaf, Saude da Sahura suna tambayarsa ya yi kicin-kicin ya ce"Ku
in ma kowaccenku ta bi ni a hankali wallahi".
Amsar da ya ba su kenan, wacce ta sa suka fara zargin ba lafiya ba, sa
anin da da suke zargin ko da
i ne zai sa ya canzawa Mardiyyar gida, suka zuba masa ido suna jiran bayani.
Ita kuwa Mardiyya ana tsaka da shagalin wunin biki kawai sai kiranta aka yi, wai ga mijinta nan ya aiko da kaya fal mota, gabanta ya fa
i ta kira shi a waya, ya
auka kamar bai aikata komai ba suka gaisa, ta ce"Da gaske kai ne ka aiko min da kayan
akina?"
Ya ce"
warai kuwa".
Ta ce"To a kan me? Me hakan yake nufi?"
Ya ce"Hutu na ba ki, ki zauna a gidan ki
ana har sai na neme ki".
Ta kashe wayar zuciyarta na
una, sai ta fara hawaye, mutanen da suka zuba mata ido suka fara tambayarta amsar da ya ba ta, mahaifiyarta ce ta ja hannunta zuwa can
uryar
aki, tana kuka ta zayyana mata yadda suka yi, ta ce"Madallah! Lallai yaron nan Hamza ya nuna mana butulu ne shi, ke kuma kin ga
arshen so hana ganin laifi, ko ba nan Hafizu ya so a fasa auren ba kika ce kin ji kin gani? Yanzu ban da rabon yaron nan me kike tsinta a auren shi? Kalli yadda kika fige kika rame kika yi ba
i kamar ba ke ba, to kuka ma bai kama ki ba, don ban ga dalilinsa ba, tun da ya za
i kawo
arshen auren sai mu yi fatan Allah Ya sa hakan ya zama alkhairi".
Duk yadda Mardiyya ta so daurewa ta shiga cikin dangi a gama biki kasawa ta yi, saboda kunyar mutane take ji, ya yarfa ta, ya
aura mata abun fa
a da ya
awa a gari, ta ci kuka sosai.
Tun a ranar Hafizu ya so zuwa ya ci mutuncin Hamza, don shi ma ya zo biki, amma babansu ya hana shi, shi da kansa ya kira shi a waya ya tambaye shi dalilin aiko da kayan Mardiyya gida, ya maimaita masa kawai ya ba ta hutu ne, nan take Baba ya ce indai ba sakinta ya yi ba babu wani dalilin zuwa gida hutu har ma fa kwashe kaya, don haka idan ya gaji ne kawai ya sake ta, Hamza ya ce shi ba zai sake ta ba, don ba manufarsa kenan ba, Baban ya ce to ya zo su yi magana, ya ce shi ba shi da lokaci sai sanda ya samu.
Kowa ya fusata, amma Baba ya ce a rabu da shi, bayan sati
aya Baba ya sake kiran shi a waya ya ce har yanzu bai samu lokacin ba ne? Ya ce bai samu ba, Baba ya ce to shi a matsayinsa na mahaifin Mardiyya yana nema mata saki, saboda ita ma Mardiyyar ta bu
aci hakan, nan fa Hamza ya ce an zo wajen, ya yi gyaran murya ya ce"To Baba ni dai ban ce ba na sonta ba, kuma ban ce na shirya rabuwa da ita ba, tun da kuwa ita ce take neman saki to ya zama wajibi ta kai ni kotu ko wata cibiyar addini domin a yi mana kul'i, ma'ana ta biya ni ku
in da za su ishe ni na yi wani auren, daga nan sai na sawa
e mata, amma wallahi Indai ba hakan aka yi ba, to sai dai ta dawwama da aurena a kanta, kuma ba za ta dawo min gidana ba, don wata bu
atar zan yi da
akina, na gama magana".
A hans free wayar take, kowa na
akin ya ji bayanin Hamza, ciki har da Hafizu wanda yake shirin barin garin a gobe, ya yi huci mai zafi ya ce"Baba ka ba
i ba ni dama na yi maganin
an iskan nan ko?"
Baba shi ma ransa ya
aci, Hamza ya
ure shi, bayan duk irin cutarwar da yake yi wa Mardiyya sannan yanzu ya zo da wanann maganar?Don haka ya ce"Hafizu na amince, ka yi maganinsa daidai gwargwado".
Karon farko da Mardiyya ta ji da
in jin za a hukunta Hamza, fata ma take yi Allah Ya sa a yi masa
afa
aya ta ga ta wula
anci.
Hafizu ya fita
ofar gidan, ya kira abokansa sojoji wanda suke aiki a gari, ya zayyana musu komai, ya ce a yau da daddare yake son gabatar da aikin nan,
an sassama shi kawai za a yi, a koya masa ladabi da sanin darajar aure da matar aurensa, suka ce ga su nan zuwa da mota.
08028966015
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/LnQJ26F7GLvLHNQHkwpWw1?mode=ac_Assalamu Alaikum jama'ar duniya bakidaya dafarko sunana ummuh sayyeed yar mutan Chadian traditional medicine center Zaria dealer in all kinds of magungunan mata turarukan wuta gyaran jikin amarya da uwar gida to alhmdulillah abubuwan dazaki samu a gurin Yar mutan Chadian domin gwangwaje mai gidanki inada zafafan magungunan mata namusanman kamar haka
Maganin sanyi
Tsumin bom
Madarar tabaje
Tsumin baure
Ruwan kwataiiii wayyo dadi
Shayin kinfi budurwa
Gumbar narkakken dabino
Gumbar kwakwa dadabino
Gumbar Milo
Gumbar Madara
Sannan Muna da seat din dahuwa ga yannaisa
Garin dahuwar kaza seat
Garin dahuwar ciccibi seat
Garin dahuwar tsoka 11 seat
Garin dahuwar farfesun seat kifi
Garin dahuwar kayan ciki seat
Garurrukammu Nasha
Garin tabaje
Garin yaukayauka emergency
Garin kankana
Garin bata gaban kishiya
Garin ba Bako
Hmmm in nace zanmuku bayanin kayan da Yar mutan Chadian takesiyarwa zamucika pages dayawa amma don ganema idon ki zaki iya save my number 09065504546 ko shawarwarin yadda zamu zauna lapiya a gidajan mazajanmu kuyi joining domin zaku amfana akwai free recipes da nakebayar wa koda bazakisiya maganiba nagode takuce
31
Tun
arfe tara na dare Hafizu da abokansa suke
ofar gidan Hamza, amma da yake a motar gida ne ba ta aiki ba babu wanda ya zargi wani abu, kuma su ma ba a cikin unifom suke ba. Wajen
arfe goma da rabi Hamza ya kama hanyar dawowa gida, daga majalisa yake, don ba a barin Farida zance da daddare, unguwar ma da nisa shi ma ba zai so zuwa gida da daddare ba, waya ce kare a kunnensa yana zubawa Farida kalaman da ya san suna tunzura soyayyarsa a gare ta, ya ga mota a
ofar gidansa, amma bai kawo komai ba, a zatonsa ko ba
in ma
ota ne, a
ofar gidan ya zauna yana cigaba da wayarsa, don yana kiyayewa ba ya yin waya a gaban matansa yanzu, ya kammala ya saka waya a aljihu zai shiga gida kawai ya ga na cikin motar sun fito, "Hey!"
aya daga cikinsu ya fa
a yana
aga masa hannu.
Hamza ya dakata yana kallon su ya ce"Ya aka yi?"
arasowar su ke da wuya wani ya wanke shi da marin da ya gigita shi, don ji ya yi kamar da katako aka mare shi, wani ya saka
afa ya kwarfe shi, sai ga shi a
asa wanwar, Hamza ya fasa ihu mai ha
e da salati ya ce"La ila ha illallahu! Me na yi muku? Indai waya ce ga ta nan, don Allah kar ku ta
a ni ina da iyalai".
Wanda ya mare shi da farko ya sake marin shi, sannan suka fara
arin cicci
arsa, ya cije yana
ara bajewa a
asa kamar
asar ce gatansa, fizga
aya aka yi masa aka
auke shi cak, ya kwalla
ara yana cewa"Sahura, Sahura, Saude, ku fito za a tafi da ni, ina ma
ota? Innalillahi wa inna ilaihi raji'un!"
aya ya gwa
e bakinsa ya fashe nan take, suka cilla shi a motar yana ta ihun kiran Saude da Sahura, suka ja motar a guje suka bar unguwar, Hamza ya yi tsuru-tsuru yana kallon su, ji yake bai ta
a shiga tashin hankali irin wanda ya shiga a yanzu ba, ya fashe da kuka ya ce"Oga don Allah me na yi muku? Idan ma garkuwa kuka yi da ni wallahi tallahi ba lallai ku samu yadda kuke so, ni talaka ne kun dai ga gidana, don Allah ku taimake ni, ina da mata da yara, wanda ni ne gatansu da ni suka dogara".
"Ka gode Allah idan garkuwa muka yi da kai, tun da za ka iya samun abin da za ka fanshi kanka, yanzu kuwa ubanka kawai za mu ci shi ne fansar". Ya ji muryar da ya ji kamar ya so ya gane ta, amma saboda ru
un da yake ciki sai ya kasa gane Hafiz ne, tun da da facemaks a fuskarsa.
A rikice Hamza ya ce"To me na yi muku? Ni dai na san ba ni da abokin fa
Wani ya ce"Dama ka samu har kake tambayar ba'asin me ka yi, idan ka sake magana sai ka kwashi ha
oranka a
asa".
Hamza ya yi gum yana ta addu'o'i
asa-
asa, can sai ya ga an tsaya a gefen titi, direban ya ba da umarnin a rufe idonsa, hankalinsa ya
ara tashi ya fara ro
o"Don Allah kar ku kashe ni, ko me kuke so zan iya ba ku".
Ba su saurare shi ba suka
ulle nasa ido da
yalle mai duhu, suka cigaba da tafiya, Hamza dai bai fasa addu'a ba salati kawai yake yi har sai da ya ji tsayawar motar, sabuwar fargaba ta shige shi sanda aka kamo shi aka fito da shi, aka yi wulli da shi a
asa, kansa ta
ume ya kurje gwiwarsa, don ba
asa ba ce a wajen
ananun duwatsu ne, sai da aka sake wanka masa mari kafin a bu
e idanun nasa, wajen da haske, don haka kai tsaye ya gane Hafizu cikin wa
anda ke tsaye a gabansa, duk fa dishi-dishi yake gani,
irjinsa ta yi mummunar bugawa, ya rarrafa kusa da Hafiz
in ya ce"Innalillahi wa inna ilaihi raji'un! Yaya Hafiz don Allah ka yi ha
uri, don Allah kar ka azabtar da ni wallahi sharrin shai
an ne".
Wani ya ce"Ka gane a inda kake?"
Ya girgiza kai ya ce"A'a ban sani ba, amma dai na san ina cikin ha
ari".
Ya ce"Yanzu ka gane dalilin kawo ka wajen nan?"
Da sauri ya ce"
warai kuwa, case ne tsakanina da Yaya Hafiz, kuma wallahi ni ban isa na ja da shi ba, don haka Indai a kan Mardiyya ne ya fa
i duk yadda yake so, zan yi wallahi".
Ya ce"Kai
an iska ne ko? Saboda ba ka da mutunci aikinka shi ne ka auro yarinya ka dinga wula
anta ta ka saka ta a wahala ko? To daga yau iskancinka ya zo
arshe, don dandatse ka za mu yi a nan sai mu ga da me za ka yi wani auren".
Hamza ya fara karanto Innalillahi, ya matsa ya kama
afar Hafiz ya ce"Don Allah Yaya Hafiz ka yi ha
uri, tsautsayi ne da kasada, ds ru
in zuciya da na
uruciya, amma in sha Allah ba zan sake ba, daga yau zan zauna da Mardiyya lafiya, ba za a sake jin kanmu ba wallahi, idan kuma saki take so yanzun nan zan sake ta".
Hafiz ya fizge
afarsa ya maka masa a gadon baya, Allah Ya taimake shi ba takalmin unifom ba ne a
afarsa, ya ce"Kai wanne ka za
a? Rabuwar ko zaman?"
Hamza yana hawaye ya ce"Sai wanda kuka za
a min ai, ba ni da za
i, wane ni?"
Hafiz ya ce"Umarnin da ka bayar shi za mu cika, ba ka ce mu biya ka ku
in wani auren ba? To mu talakawa ne ba mu da shi, ka ga dole sai a hankali zamu tara ko? Don haka za ka rayu a nan har zuwa sanda Baba zai tara maka ku
inka sai a ba ka ka sake ta
in".
Da sauri ya ce"Na yafe, wallahi na yafe muku, indai saki ne zan sake ta".
Hafiz ya ce"Au za ma ka sake ta, tukunna kenan ba ma yanzu ba? Ku fara saita shi". Ya karasa da ba su umarni
Hamza ya zabura ya ce"Na sake ta, wallahi na sake ta, saki nawa kake so? Yaya Hafiz!" Ya kira sunan shi da
arfi sakamakon fizgar shi da suka yi, shi kuma Hafiz
in ya wuce daga wajen, ba tare da ya bari Hamza ya ji ba ya ce da wani"Ku daina dukan shi haka ya isa, kawai ku ba shi punishment kawai".
Hafiz ya yi gaba yana jin idan ya ce har da shi a wannan sabgar zai iya kashe Hamzan, saboda yadda kishi yake taso masa idan ya tuna shi ne wanda ya fara sanin matarsa Asiya, don haka gara ya bar wajen tun bai yi abin da zai zo tana nadama ba.
Da fari suka sa Hamza ya cire kayansa, ya zama daga shi sai gajeren wando, sai magiya yake yi musu da ban ha
uri, ba wanda yake sauraronsa, sau
inta
aya sun daina dukan shi, jan gwiwa suka fara saka shi a cikin
ananun duwatsun, tun yana daurewa har ya gaji ya fara kuka da ro
onsu, sai da ya da
e yana yi sannan suka saka shi tsallen kwa
o, sam
afafun ba su da
arfin yi, amma haka ya daure yana yi yana fa
uwa da kuka, nan ma sai da ya jigata suka ga ya fa
i ya kasa motsi sannan suka rabu da shi, yana jin ana kiran wayarsa ba su
aga ba ba su ba shi ya
aga ba,
aya daga cikinsu ya
arasa kusa da shi ya
ago shi, Hamza ya yi yaraf yana mayar da numfashi, ya ce masa "Ku fa
a masa na sake ta, tun ds na sake ta don Allah ku rabu da ni, idan na mutu mutane da yawa aka cuta, yarana shida wallahi, har na wajen Mardiyya bakwai, za su shiga maraici, baba ta ba za jure rashina ba, ga kuma wacce zan auro ita ma ya za ta yi idan babu ni?" Ya rushe da kuka.
Sojan ya ce da
an'uwansa"Wannan fa bai saduda ba, tun da har yake tunanin
ara wani auren, don haka dandatsar ce kawai za ta saita shi".
ayan ya ce"Gaskiya ne wanann dole sai mun dandatse shi, duk da Hafiz ya
in ya hana, taimake ni mu
akko dutsen can".
Hamza ya mulumula ya mi
e zaune yana salati da ba su ha
uri ya ce"Wallahi
arya nake yi, ba wani aure da zan yi, na rantse da Allah na tuba, ba sai kun dandatse ba, matan nawa ma sai na daina kula su, ku bar ni amma na tsira da fankon abun ko don fitsari don Allah".
Wanda ya ce a
akko dutsen ya ce"Ni fa ina ganin gara mu yi masa ba bakin bindiga, idan an gama sai a aika masa bullet ko guda
aya ne".
Hamza ganin sun fizgo shi ya ta
are da iya sauran
arfinsa ya fara"Wayyo! Wayyo Saude, Sahura, za su kashe ni a tsaye, za su cuce ku, Yaya Hafiz ka yi ha
uri wallahi ba zan sake ba, na sake ta fa har abada, ban ta
a dukanta ba, ban ta
a zaginta ba fa, kawai cefane ne, shi ma kuma karayar arzi
i na samu, amma wallahi da ba zan yi mata haka ba, wayyo Affan za a kashe maka uba". Ya
arasa da kiran
an Mardiyya.
Sojan ya ce"Za mu dakata, amma fa sai da shara
i ka yarda za ka bi?"
Da sauri ya ce"Wane ni? Na ma bi wallahi, me kuke so na yi? Don Allah ku yi sauri ku fa
a min na aiwatar".
Ya ce"Me yasa kake cutar matanka kake tauye musu hakki da wula
anci?"
Ya ce"
addara ce, kuma dama an ta
a yi min asiri sanda nake yaro".
"Yi min shiru, wannan bai shirya ba mu yi masa aikin nan kawai" Sojan ya fa
a yana kallon
an'uwansa.
Da sauri Hamza ya ce"A'a zan fa
a, zan fa
i gaskiya wallahi, ba asiri ba ne, kawai dai ba ni da halin da zan ri
e duka gidan ne".
Soja ya ce"Ka san hakan me yasa ka
ara auren ba ka zauna da mace
aya ba?"
Ya ce"Da yake ina da
arfin sha'awa, mace
aya ba za ta yi ba wallahi".
Ya ce"Ok, to bari a rage maka sha'awar".
Ya ce"A'a yanzu ma ta daidaita wallahi, ba sai kun rage ba".
Soja ya ce"Mugunta ce ta sa ba ka yiwa matanka cefane ko iskanci ne? Idan ka yi min
arya wallahi sai na gama da kai"
Ya ce"Mugunta ce Oga, amma ba wai ta mugun hali ba, wayo ne dai ya sa nake haka, saboda suna da sana'a ai su ma, suna samun ku
i, kuma idan ban bayar ba idan sun dafa ba sa ba ni".
Kiran Hafiz ya shigo wayar
aya daga cikinsu, ya
auka, Hafiz ya ce"Ku bar shi haka, ku fito mu mayar da shi gida, ni ma sai ku sauke ni, Madam ta dame ni da kira".
Komai a kunnen Hamza, don haka da
i ya kama shi, ya kuma godewa Asiya a zuciyarsa da ta damu Hafiz
in, a ransa ya raya 'Oh ashe akwai inda ma
iyinka yake zama silar fitarka daga
unci?'
Sojan ya sassauta murya ya ce"To tun da har ka furta mugunta ce, to ina ba ka shawara kar ka sake yin aure, ka zauna da biyun ma sun ishe ka ka ha
ura, wannan rashin sauke duka nauyin gida ne ya sa ba ka samun nutsuwa da su, babu macen da za ka dinga nuna mata ba ta da daraja da mutuncin ko ka dinga hana ta abinci ko cefane ka ce za ta dinga kyautata maka da nuna maka soyayya, saboda haka don Allah ka gyara, abin da ka yi wa Mardiyya wula
anci ne da nuna ba ta da wani sauran daraja a idonka, idan ka cigaba da yin haka gaba ba ka san matakin da wasu za su
auka a kanka ba, yanzu ba dandatse ka za mu yi ba kake ta ihu? To akwai abokina mai irin halinka, shi da ya saki matar sai ta yi masa asirin da abun ya zama fanko, matansa biyu duk sai da suka rabu da shi, ya san ita ce amma ba shi da hujjar da zai yi
ararta, yanzu yana nan babu auren duka, ba ka tsoron haka ta faru da kai?"
A sanyaye Hamza ya ce"Ina tsoro, in sha Allah zan kiyaye kuma".
Ya ce"Ka canza rayuwarka abin da kake yi wa matanka idan ya faru a kan 'ya'yanka ba za ka ji da
i ba, to ka dinga tuna su ma 'ya'yan wasu ne".
Hamza ya ce"In sha Allahu zan kiyaye, na gode sosai Oga".
Ya ce"Idan ka yi haka ka taimaki kanka, ga kayanka can ka saka mu wuce".
Hamza ya tashi yana tanga
i ya saka kayan,
afafunsa jinsu yake kamar a ba jikinsa suke ba, sojan ya tallabo shi ganin da
yar yake tafiya, suka wuce yana ce masa"Idan ka ce za ka yi
ararmu za ka saka kanka a wani case
in ne da ban, don mun tanadi yadda reshe zai juye da mujiya, amma idan za ka gwada start".
A sanyaye Hamza ya ce"A'a wallahi, ai kun ma yi min adalci na gode sosai, zan bar shi a sirrina".
Duk da haka sai da suka sake
ulle masa ido, suka kai shi har
ofar gida, sai a sannan suka ba shi wayar shi, ya duba ya ga Sahura da Saude ne su ka yi ta kiransa, sai a lokacin ma ya ga
arfe
aya da minti arba'in ne na dare, ya dannawa Saude kira, ringin
aya ta
auka don suna zaune ne a
akin Sahura cikin jimami, duk kai wa daren shi da wuya ya kai sha biyu a waje, shiyasa da suka ga har
aya ta gota hankalinsu ya tashi.
Tana
agawa ya ce"Zo ki bu
e min".
Ta tashi da sauri tana cewa"Ga shi ya dawo".
Sahura ta mara mata baya, yana shigowa Sahura ta haska shi da fitilar wayarta jin yana numfarfashi, sai a lokacin ya ji wani rauni ya rikito masa, sai kawai ya zube yaraf yana nishi, a tare suka
auki salati hankali tashe, Saude ce ta lura da fasasshen bakinsa ta ce"Kin ga bakinsa a fashe, ga fuska ta kumbura anya ba gamuwa ya yi da
arayi ba?"
Sahura ta saka sakata a gidan, ta du
a ta ce"Hamza, me ya same ka don Allah? Wane ne ya yi maka haka?"
Ya ce"Ba komai, za ku iya
auka ta? Ku yi kama-kama ku kai ni
akina don Allah".
Sahura ta mi
awa Saude wayarta, ta cicci
e shi duka, ya ce"A'a Sahura kar ki yarda da ni ku yi kama-kama".
Ba su saurare shi ba suka kai shi
ofar
akin, Saude ta sa hannu a aljihunsa ta ciro mukulli ta bu
akin aka shiga da shi, Sahura ta dire shi a gado tana yi masa sannu.
Ya kwanta yana mayar da numfashi, Saude kamar za ta yi kuka ta ce"Don Allah mene ne ya same ka? Ka yi mana bayani".
Ya ce"Wasu ne suka kama ni haka kawai ban san su ba, ban san me na yi musu ba, suka kai ni wani waje suka dinga ba ni gwale-gwale, yanzu haka
afara kamar ba a jikina take ba, sun dake ni sun ci mutuncina, ba don Allah Ya taimake ni ba ma, ko na ce Ya taimake ku da sai dai na dawo muku babu abun nan, an dandatse shi, har sun
auke ni za su dandatse kamar wani
an taure". Sai ya fara kukan da ya sanyaya musu jiki.
Saude ta ce"Amma abun da mamaki fa".
Sahura ta ce"Ba wani mamaki, tun da kika ji batun dandatsa ai wata macen ya yaudara ba rami me ya kawo maganar rami? Ina ruwan namiji
an'uwansa da wannan hukuncin? Hamza za ka fa
a mana gaskiya ko mu ha
ura".
Saude ta ce"Amma idan za mu yi masa adalci neman mata ba halinsa ba ne, to wa ce za ta aikata masa haka?"
Ya ce"Innalillahi wa inna ilaihi raji'un! Yanzu jayayya da musu za ku tsaya yi ba za ku yi min tausa ba? Ba za ka taimake ni ba?
afata fa ta kusa expire".
Sahura ta ce"Wannan ai ya wuce tausa, Saude dafa ruwa don Allah, bari na
akko masa magani".
Duk suka fita daga
akin, Saude ta kunna
aramin gas
inta ta
ora ruwa, Sahura ta ba shi paracetamol ya sha.
A roba aka zuba ruwan Saude ta
akko towel ta saka a ciki, ta zare masa dogon wandon, tausayi ya kama ta ganin gwiwar duk ta fashe, amma a haka ta fara daddana masa, ya fara wash yana janye
afar.
Sahura ta ce"Haba Saude mene ne haka kamar kina shafa masa mai?"
Saude ta ce"Ba ki ga duk ciwo ba? Ba na so na fama masa".
Sahura ta ce"To dama ai da ciwo ake cire ciwo, idan kika tausaya masa ba jikin ne zai
anyance masa ba? Ai da zafi-zafi ake dukan
arfe, tashi ki ban ki ga, don na ga tausayi ba zai sa ki taimake shi ba".
Ta kar
e towel
in, Hamza ya ce"A'a Sahura, bar ta ta yi min don Allah, ku fa tausaya min, daidai nake da wanda ya
wato daga bakin kura".
Sahura ta zauna ta janyo
afar, ta saka towel
in ya na
o ruwa, ta jibga masa ta danna, ya saki
ara yana yun
urin janye
afar amma ta dam
e ta ta
i saki, Saude a sanyaye ta ce"Ki masa a sannu don Allah!".
Sahura ta ce"Saude ba ki fi ni son shi ba fa".
Ta sake lafta masa a
ayar
afar, tun Hamza yana ihu har dai ya fara jin da
afar, kuma ruwan ya huce, ya koma mayar da numfashi. Da ta gama ta
akko babbar roba ta zuba ruwan zafin ta surka ka
an, ta kawo
akin, Hamza ya ce"To wannan kuma fa?"
Ta ce "Wanka zan yi maka, ai ba ka kwana a haka ba, sai jikin ya yi tsami".
Bai musa ba, ta tu
e shi ta kwashe shi, ta zuba a robar, kamar
aramin yaro ta wanke shi tass, ya saka masa singlet fa gajeren wando ta kwantar, ta goge ruwan da ya zuba a
akin, ta shafe masa jiki da abonake, ta lullu
e shi ganin yana rawar sanyi, dayake ita ce da girki sai ta nemi waje ita ma ta kwanta.
Can
asa ta ji yana cewa"Na gode, na gode muku, kuma in sha Allah na canza halina daga yau".
Ta ce"Idan ka canza kanka ka taimaka ba mu ba".
08028966015
*AURE A YAU*
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/LnQJ26F7GLvLHNQHkwpWw1?mode=ac_Assalamu Alaikum jama'ar duniya bakidaya dafarko sunana ummuh sayyeed yar mutan Chadian traditional medicine center Zaria dealer in all kinds of magungunan mata turarukan wuta gyaran jikin amarya da uwar gida to alhmdulillah abubuwan dazaki samu a gurin Yar mutan Chadian domin gwangwaje mai gidanki inada zafafan magungunan mata namusanman kamar haka
Maganin sanyi
Tsumin bom
Madarar tabaje
Tsumin baure
Ruwan kwataiiii wayyo dadi
Shayin kinfi budurwa
Gumbar narkakken dabino
Gumbar kwakwa dadabino
Gumbar Milo
Gumbar Madara
Sannan Muna da seat din dahuwa ga yannaisa
Garin dahuwar kaza seat
Garin dahuwar ciccibi seat
Garin dahuwar tsoka 11 seat
Garin dahuwar farfesun seat kifi
Garin dahuwar kayan ciki seat
Garurrukammu Nasha
Garin tabaje
Garin yaukayauka emergency
Garin kankana
Garin bata gaban kishiya
Garin ba Bako
Hmmm in nace zanmuku bayanin kayan da Yar mutan Chadian takesiyarwa zamucika pages dayawa amma don ganema idon ki zaki iya save my number 09065504546 ko shawarwarin yadda zamu zauna lapiya a gidajan mazajanmu kuyi joining domin zaku amfana akwai free recipes da nakebayar wa koda bazakisiya maganiba nagode takuce
Tun daga ranar Hamza ya yi wa kansa karatun ta nutsu, ya ga ya dace ya dinga
arin ba wa matansa duk wani abu da yake hakkinsa ne ya ba su, don haka ya fara yana fatan Allah Ya cigaba bu
a masa kasuwarsa, ya ta
a jin wa'azin wani Malami da yake cewa duk wanda yake kyautatawa iyalansa da iyayensa Allah zai ta bu
e masa kofofin samu, ba ya ta
a hana shi samun rufin asiri ba, jikinsa ya yi la'asar, shi kansa ya san yana da halin ri
e mata biyu, a dai 'yan bu
atunsu daidai gwargwado idan ba a ha
a da
arya da fariya ba, amma ba shi da halin ri
e mace uku, indai ba arzi
insa ne ya
aru ba, ba iya ri
e macen ne abin dubawa ba, haihuwa za ta far yi ita ma, hidimar yaranta sun shiga lissafi, nasu abincin, sutura, ilimi, da kuma uwa-uba kula da tarbiyya, ya san mafitarsa a yanzu
aya ce idan har gyaran zai yi da gaske, ya ha
ura da auren Farida, ya zauna da matansa, amma tsakani da Allah Ya riga ya kwa
aitu da son aurenta, idan ya fasa ya yaudare ta, kuma a yadda take son shi ya san za ta shiga wani hali, amma duk da hakan ya so ya ja baya da ita a hankali sai ya fasa, sai dai ta
i ba shi dama,
arshe ya fara yi mata kura da hali, ya yi vedion gidansa ya nuna mata, amma sai ya ga sam ba ta damu ba, a wannan tsakanin ne kuma mahaifinta ya sake kiran shi da zancen auren, kawai sai ya manta da komai ya ha
a dubu hamsin ya kai ku
in auren, a zatonsa ma za su raina dubu hamsin
in su ce an fasa ba shi auren, amma sai ya ga sun kar
a, a wannan karon a tsanake ya zaunar da matan nasa ya yi musu bayani a tsanake zai yi aure, ya
ora da fa
in "Ni auren ma ba so nake ba wallahi,
addara ce kawai, na yi ta
arin zamewa abu ya ci tura, ku dai taya ni da addu'ar za
in alkhairi".
Sahara ta ce"Haba Hamza, mu za a yi wa garin? Auren dole za a yi maka kenan kake nufi?"
Ya ce"Ba dole ba ne, ni na kai kaina, amma kuma daga baya yanzu da nake son gyara rayuwata sai na ji ya kamata na fasa, to kuma magana ta riga ta fara nisa, kawai dai mu bar shi a
addara".
Saude ta ce"Allah Ya ba mu ikon cinye jarabawar nan".
Ya ce"Jarabawa kuma Saude?"
Sahura ta ce"Allah Ya ba shi iko za ki ce, shi da yake kwaso auren, mu ai namu ido".
Saude ta ce"To Sahura idan ba a wanye lafiya ba ai mu ma muna ciki, kina kallon dai yadda yake yin aure babu test kamar ba wayayye ba, idan ya auro mai wani ciwon ba mu aka cuta ba? Kuma wallahi ni da kafin ya fara aure-auren nan ba ni da infection, amma yanzu ga shi nan mun
ulla aminta da masu maganin sanyi, wani yana
arewa zan siya wani, ina dalili?"
Sahura ta ce"Au Saude ashe ba ni ka
ai sanyin nan yake damu ba? To gaskiya tun da haka ne shi ne ya zuba mana".
Hamza ya ha
e rai ya ce"Ya ishe ni haka, wai ku don Allah me yasa ba kwa so a zauna lafiya? Me yasa duk yadda zan kai zuciyata nesa sai kun hasala ni? Yanzu me ya kawo wannan zancen banzan?"
Sahura ta ce"Gaskiya ce ba zancen banza ba, ko za ka cigaba da aure-aurenka ka tabbatar kana yin test, infection kuma Allah Ya saka mana".
Ya ce"To ni mahaukaci ne? Ko na ce muku ba na yin test?"
Saude ta ce"Inda kana yi ai da ba ka auro mai ciki ba".
Sahura ta ce"Ai ni kuma da aurenmu shi fa kansa ya ce mu yi, amma tun da kika ga haka auren mai cikin ne ya saita shi a hanya".
Hamza ya yi tsaki ya ce"Wallahi wani abun duk ku ne kuke ja wa kanku, yanzu dai na san kishi ne ya sa kuka zauna kuke ciccira maganganu haka, to ai na banza ne, ai kishi shi ne ku kyautata min, ku dinga gasar kyautata min da kwantar min da hankali, yanzu wannan yarinyar da zan aura jiyan nan take tambayata birthday date
ina,
ila wata bajintar za ta yi mini idan ranar ta zo, ku kuwa na san babu wacce ta sani ballantana ta yi wani abu da za ta burge ni, to ya mutum ba zai
ara aure ba?"
Sahura ta ce"Kai ka san ranar na
aya daga cikinmu?"
Ya ce"Yenn rufe min baki! Kawai dai kun mayar da ni dankali ba wani
an abun soyayya, ku ba fa
a min sunan soyayya ba, ku ba fa
a min i love You ba, ku ba yi min a aikace ba, ba komai, komai zero".
Sahura ta ce"Hamza mu yi wa kanmu adalci, tsakani da Allah mu duka ne masu laifi, kuma kai ne ba ka ba mu damar da za mu yi maka yadda kake so...".
Saude ta kar
e zancen ta ce"Sannan muna jin ciwon yadda kake
aukarmu ba a bakin komai ba, ba za ka wadata mu ba, amma sai ka kinkimo wani auren, da ku
in da za ka kashe a wani auren ba gara ka ba mu mu gyara jikinmu ba?"
Sahura ta ce"Nan ka yi magana a kan kiranka da sunanka gatsal, na fara ce maka Sweetyna sai ba ka
arfafa min gwiwa ba, idan na fa
a sai ka bi ni da kallon rainin hankali, ko ma ka mayar da shi shashasha, shi yasa ma na watsar".
Saude ta ce"Ni dama ban
ora a ka ba, idan ma zan daina fa
in sunan sai dai na ce baban yara, ya fi sau
Hamza ya ce"Ku don Allah ya isa haka, na gaji da jin kame-kamen nan naku".
Saude ta ce"Ba kame-kame ba ne, gaskiya ce".
Ya ce "To ku ri
e gaskiyarku, ba dai ina ba ku cefane ba? Ba ruwanku da aurena, dama na fa
a muku ne don na fita hakkinku".
Ya fice ya bar musu
aki, su ma suka fito Sahura na cewa"Allah Ya sa wannan karon ma a nan
akin za a ha
a lefe".
Ya yi banza da ita.
SABILA
Sabila tana nan tana ta laulayi ba sau
i, dama duk a haka take yin cikinta, duk ta rame ta yi zuru-zuru, amma ba ta fasa yin
inkin ba, saboda idan ta biyewa jikinta sai ta kashewa kanta kasuwar
inkin, tana da sauran ku
in da take zara a account
inta tana yin cefane, amma idan ta ce za ta daina
inkin saboda haka ta san za ta rasa shi a sadda take neman a kawo mata, shi yasa take daurewa ta yi, ba ta tashi sanin Sunusi shigo-shigo ba zurfi ya yi mata ba sai da kayan abinci suka
are tass, shikenan aka koma 'yar gidan jiya, masifa da tijararsa har ta fi ta da, rana
ai ne ba ya saka ta kuka, ba ruwan shi da tausayin yanayin jinya da take ciki, a wannan karon ta nuna masa ba ta da ku
in, kuma
inkin ma bai san tana yi ba, tun da sai ya fita take yi, kuma ba ta yin na dare, yana auno shinkafar kwano
aya, gwangwani hu
u take dafawa, tun rana har dare, don haka babu inda take zuwa take
arewa, idan ta ce masa ta
are ya tisa ta a gaba da masifa, kuma shinkafar ce kawai take raba su, sai kayan miya idan ya ga dama ya kawo, ita take siyan gawayi, mai, magi, da duk wani abu na girkin, da safe kuma tun da ya ganewa gero shikenan, sai ya auno kwana
aya, ko ku
in marka
e babu, ita za ta marka
o ta yi aikin tacewa, ta dinga siyan suga da
osai ko dankali, shi kuwa dama tuni ya daina karyawa a gida, idan ta ce masa ga koko sai ya ce tashin zuciya yake saka shi, shi yasa ya daina karyawa, kuma ita tsakaninta da Allah ta yi zaton da gaske ba ya karyawa da yunwa yake tafiya kasuwa, sannan a can
in ma ya ce mata awarar
ari biyu yake ci, shi yasa take jin tausayin shi, idan ya dawo har rawar
afa take yi wajen zuba masa abinci, idan ba shinkafa za su dafa ba to taliya ce ko macaroni leda
aya, shi za a ci tun rana har dare, ba su da wani auki musamman macaroni, idan ta dafa ta
ibar masa nasa a kula,
an wanda yake ragewa ba ya isar su ita fa yaran su ci har dare, sai dai ta ci da rana ta ha
ura da daddare, idan kuma ta ji yunwar ta dame ta sai ta fita ta siyo awara ta ci ta kwanta.
Akwai ranar da ta gama dama kokon safen yana zaune ta mi
a masa tana cewa"Da ka gwada shan kokon baban Amal, ya fi ka dinga zama da yunwa ba ka karyawa ina tsoron yunwa ta ci
arfinka".
Ita ta yi maganar ne a tausashe da nuna kulawa, ba ta yi zaton zai ji haushi ba, sai gani ta yi ya zabura ya fara masifa "Wai ke Sabila wace irin da
iya ce? Sau nawa zan fa
a miki kokon nan tashin zuciya da kasala yake saka ni? Dole sai na sha? Idan ma yunwar ta kama ni kina da asara ne? Ko mutuwa na yi duk ba silarku ba ne ke da 'ya'yanki? Tun da dai na nemo ku na ba ku to ki bar ni na sarara, na ji da abin da yake damuna".
Ta ce"Don Allah ka yi ha
uri, ban san maganar za ta
ata maka rai ba, amma ban ji da
ib cewar za ka mutu silarmu ba, ni a ganina bayan mahaifinka a yanzu ba ka da masoyan da suka kai ni da 'ya'yanka".
Ya ce"Yanzu ba don ku na za
i na zauna da yunwa ba? Idan ba don kin mayar da ni bawanki ba dole na nemo na ba ki ai da kasuwar ma sai na dinga hutawa, idan na tara abin da zai ishe ni na ci abinci na wata
aya, ko hutun sati
aya sai na yi, to ba zai yiwu ba, an mayar da mutum kamar wani bawa, ba ni da wani amfani sai na bauta muku!".
Ta ce"Ka yi ha
uri, na san kana iya
arinka, kuma ba hakan ne ke nufin kai bawa ba ne, ladanka yana wajen Allah, ko wani ka ciyar ba iyalanka ba za ka samu lada sosai, to haka mu ma duk da dolenka ne, amma za ka samu ladar ciyarwa".
A fusace ya ce"Ke dalla can rufe min baki, iyayin banza da wofi kawai, babu abin da kika sani sai cin abinci, yanzu idan ke wata me hankali ce ana cikin wannan yanayin har za ki samu ciki ne? Kin
auki ciki ni
i-ni
i ga shi nan za ki
arawa mutane wahala, dama ni shikenan na riga na zama
an wahala".
Sabila ta fara jin haushin kalamnsa, ta ce"Amma ai dai ka san ba ni na yi wa kaina cikin ba ko?"
Sai kuwa ya taso kanta kamar zai dake ta ya ce"Me kike cewa!? Me kika ce? Maimaita idan ba ki da kunya".
Ta kare kanta da hannuwa hawaye yana sakko mata, ganin yara suna kallon su.
Ya koma baya yana huci ya ce"Ai da sai ki maimaita da na nuna miki ke
aramar 'yar iska ce wallahi, na fi ki iya iskanci".
Ta na share hawaye ta ce"Ni dama ban ce ni 'yar iska ba ce, kuma ciki Allah da ya ba mu yana sane da halin da muke ciki".
Babu zato ta ji ya waske ta da mari, ta ce"Kenan ni ne
an iska ba ke ba ko? Ni kike zagi?"
Ta fashe da kuka, ta fice daga
aki, ta koma
akin gadon ta kwanta tana cigaba da kukanta, tana jin lokacin da ya fita daga gidan, yana cigaba da mita.
Ta da
e a
akin kafin ta fito, ita kunyar kallon yaran nata ma take yi, saboda ya dake ta a gabansu, zuciyarta ta
untata sosai, haka ta daure ta koma falon ta sha kokon da har ya yi sanyi, amai ne ma ta biyo bayan shan kokon, ta aika aka siyo mata lemo da biskit, yawanci shi take ci ya zauna idan aman nan ya taso mata.
Wannan rashin isar abincin yana damunta, yanzu hatta gasarar kokon ma idan ta
are sai ya yi masifa a kanta, ya ce ai yana kallo da yawa take damawa, idan ba za ta dinga cancanawa ba sai ya daina siyo geron ya dinga ba ta naira
ari kullum ta siyo gasarar, haka dai take ba shi ha
uri idan yana fa
ansa.
Yau sun tashi da macaroni guda
aya a gidan, wacce za a dafa da rana, tana jin haushi a duk ranar da za ta dafa ta, saboda rashin auki, yana cikin shiri zai fita kasuwa ta same shi a sanyaye ta ce"Baban Amal ina so mu yi magana".
Bai ma kalle ta ba, ballantana ya nuna ya ji ta, sanin halinsa ne shariya ya sa ba ta damu ba ta
ors da fa
in"Wannan macaronin ba ta da auki, idan muka dafa ba ta isarmu, idan da hali ya kamata a dinga dafa leda
aya da rabi".
A fusace ya ce"Kar Allah Ya sa ya isa, kar ya isa
in, sata zan fara yi ina kawo muku? Sabila! Idan ba ki godewa ni'imar Allah ba nan gaba za ki godewa azabarsa fa, wata macen tana can ko leda
ayar ma ba ta samu ba, amma ke har kina wani
orafi, to idan bai isa ba kar a ajiye min, ki daina ba ni abincin, ai dama ni
an wahala ne, ku cinye duka ke da yaran, idan ya so ki fi ni
iba, ko kuma ma na mutu ke ku rayu ke da 'ya'yanki!".
Sabila s sanyaye ta ce"Ka yi ha
uri".
Ta fice dag
akin ta koma falo.
Ta dai ga ya da
e a
akin kafin ya fito, duk da ta ga
azun ya gama saka kaya ma, ta rasa me ya zauna yi, tana son le
awa tana fargaba, ta dai tashi ta le
a ta windo sai ta gan shi a sir
inta yana yi mata bincike, mamaki ya kama ta, amma sanin ba ta da ko sisi a wajen ya sa hankalinta kwanciya, ta koma tsakar gidan, can dai ta ga ya fito ya tafi, ta bi shi da kallo s fili ts furta"Allah Ka dube ni ka gyara halin mijina".
A haka ake ta tafiya, ko cinikin
inki ta yi aka ba ta ku
i a dun
ule ba ta bari a hannunta, sai ta saka a cikin opay
inta. Yau 'yan canjin da take juyawa a hannunta sun
are, dole za ta fita ta ciro
an ku
in da ta saba ri
ewa a hannunta, yau dubu biyar za ta ciro maimakon dubu uku, tun da Sunusi ya siyo kayan abinci mai
an dama jiya, shinkafa ma kwano uku ya auno, ta san ko gwangwani biyar take auna tana dafawa a maimakon hu
u ba zai gane ba, sai su dinga ci suna
oshi, taliya da macaronin ma za ta
oye guda biyu, ida ta
auki leda
aya da take dafawa, sai ta farka wanda ta
oye
in ra dinga zazzagawa, ko yaya ne za ta
ara auki, ga kuma kayan miya ya kawo da yawa har da kabeji, shekaran jiya wata mata ta turo mata ku
inkinta dubu ashirin, don haka har kifi za ta siya ta saka a miyar yau.
Yaran suna makaranta, ta rufe gidan bayan ta
auki ATM
inta ta tafi wajen mai POS
in layinsu, ta mi
a masa katin tana ce masa "Dubu biyar za ka cire min".
Ya kar
a ya saka ya ba ta ta saka password, ta mi
a masa, ya ce"Hajiya ai ku
in ciki bai kai dubu biyar ba, kwano biyu ne kacal".
Gabanta ya ba da rass, ta ce"Kamar ya kwabo biyu? Ka dai duba sosai".
Ya nuna mata POS
in ya ce"To kin gani dai haka ya nuna".
Ta ciro wayarta ta kunna data ta shiga App
in opay, nan take bugun zuciyarta ya canza ganin zancen mai POS ya tabbata, ta shiga transaction, zuciyarta ta tsinke, ganin sunan Sunusi Yakubu a farko, wato dai shi ne wanda ta turawa ku
i na
arshe.
"Na gani, yi ha
uri ban san babu ku
i ba". Ta ce da shi, da rawar murya.
Ta bar wajen, numfashinta sai hawa da sauka yake yi, tuni
wallar da take ri
ewa ta
wace mata, tana tafe tana sharewa wasu hawayen na sakkowa, tana shiga gida ta zauna ta fashe da kuka, sai da ta yi mai isarta sannan ta bu
akin gadon nata, ta laluba
asan kayanta ta ji wayam, hakan ya ba ta amsar yadda aka yi ya yi mata transfer, akwai takardar da ta rubuta six digit
inta na opay, da kuma four, NIN number da BVN
inta, ta rubuta ta ajiye ne saboda kar ta manta, ashe tsautsayi ne zai biyo bayan hakan, ta sha kama shi yana yi mata bincike, ba ta yi zaton hankalinsa zai kai ga takardar ba.
auki waya ta kira shi, yana
auka ta ji muryarta ta sake karyewa ta ce"Baban Amal".
Ya ce"Ya aka yi?"
Ta ce"Na ce cirar ku
i na tarar babu komai a account
ina".
Ya ce"To sai me? Ni mene ne nawa a ciki?"
Ta ce"Amma ai sunanka na gani a transaction..."
Ya katse ta da fa
in"Me kike nufi? Me kike nufi da kin ga sunana a transaction?"
Ta ce"Haka ba zai ta
a faruwa ba sai dai idan kai ne ka yi transfer a wayata".
"Bura'uba! Ni za ki yi wa sharri? Rainin da kika yi min har ya kai haka?" Ya fa
a yana
aga murya.
Sai ya kashe wayar, ta saki sabon kuka, ga abun kai
ara amma babu halin kai wa gidansu, ta sani dole sai dai wajen dangin nasa, ta kira
anwarsa a waya har sau uku ta
i shiga, don ba ta san ta canza layi ba, ta rasa mafita, har ta yanke ta tafi gidansu ta fa
awa babansa, ba ta kai ga tafiya ba sai ga shi ya dawo gidan, duk da ita ya yi wa laifi amma sai da ta ji gabanta ya fa
i, ta gyara zama tana
ara ha
e rai.
Ya shigo kamar an jefo shi, tun daga takun tafiyarsa dif-dif ta san a harzu
e ya shigo, tsoro ya
ara shigarta, ya shigo
akin yana cewa"Ke don kaza-kazanki me kike cewa a waya yanzu?"
Ta daure ta aro jarumta ta ce"Ku
ina ka kwashe min..."
Kafin ta
arasa ya kwashe ta da mari, a fusace ya ce"Ni za ki mayar
arawo? Ni ne na satar miki ku
Wannan fa shi ne ga duka ga tsinka jaka, yau Sunusi ya kai Sabila bango, ta mi
e tsaye tana kuka ta ce"
arya na yi? Ai ka sata
in! A kan me za ka
aukar min ku
ina? Hakkina da nake shan wuya ina tarawa? Ku
in ma da duk a cefane yake
arewa shi ne za ka cuce ni ka kwashe min? To Allah Ya isa ban yafe maka ba wallahi".
Ya sake gaura mata mari, a wani group da take ciki watarana ta ji ana fira a kan namiji mai duka, mafi yawan matan cewa suke yi ai indai namiji ya dake ka yau ba ka
auki mataki ba ya samu lagonka kenan, amma idan ka rama mamaki ne zai kashe shi, ba ya sake ma cewa zai dake ka daga ranar, don haka ita a yau ta ji za ta gwada, yana sauke hannunsa ta wanka masa mari, ya zabga wata uwar ashar mai gunna kafin ya ce"Ni kika mara? Sabila ni kika mata?"
Sai kuwa ya rufe ta da duka, ita ma cikin
arfin hali ta ce"Na mare ka
in, banza
arwo mara imani" Ta fara kai masa dukan ita ma, amma
ashi kawai take duka, don haka zafi ma take ji a hannunta maimakon shi ya ji zafin.
Zuciya ta
ebe shi ya sa
afa ya kwarfe ta, ta zube a
asa a rub da ciki, a kan cikinta na watanni hu
u, azaba ta saka ta sakin
ara, ya saka
afar ya dinga tattaka ta, tun tana haurinsa da
afarta don ta kare kanta har
arfinta ya
are, sai da ya yi mata lilis sannan ya tsallake ta ya bar
akin, safa da marwa ya dinga yi a tsakar gidan ransa a mugun
ace, kafin ya shiga zuba ruwa ya shiga wanka.
Cikin
anin lokaci ta shiga wani mawuyacin hali, mararta ta
auki azabar ciwo, ga hannunta da ya taka jinsa take kamar ya karye, ta yi yunkurin tashi ya fi sau goma ta kasa, ga numfashinta sai hawa da sauka yake yi, kukan ma ya
auke cak, sai kyarma da jikinta yake yi.
Sunusi ya fito daga wanka ya shiga
akin, ganin Sabila a yadda ya barta ga kuma jini ya
ata farin siket
inta na ciki ya tada hankalinsa, don zani kan tuni ya kunce wajen dukan ya kama gabansa, a hankali ya furta"Sabila".
Ya ji shiru, ya zagayo ya ga idonta a rufe, gabansa ya ba da rass ya fara jijjiga ta yana kiran sunanta, tana jin shi, amma me za ta ce masa? Ba ta ma da
arfin da za ta yi motsi ballantana magana, ga shi numfashinta sai
ara tsere mata yake yi, yanzu da
yar yake dawowa idan ya tafi,
arshe dai ta ji yana ta kiran sunanta a rikice yana jijjiga ta kamar yana kuka, sannan kuma ta ji sanda yake waya, ba ta dai fahimci da wanda yake yi, daga nan komai nata ya tsaya cak.
LITTAFIN KU
I NE
08028966015
BONANZA
Ku zo ku kwashi gara
asar MRS SADAUKI ta yi bajin kolin littafanta na horror da kuma na soyayya,sai kin za
a kin darje an yi sau
i an zauce farashi.
Ga littafan kamar haka:
_MUTUWARE 800 ya koma 500
_MAITAR IDO 700 ya koma 500
_MATSAFIYA 700 ya koma 500
_MATAR ALJAN 500 ya koma 300
_MACIJIN CIKI 500 ya koma 300
_MIJIN ALJANA 500 ya koma 300
_MAKARANTAR MATSAFA 500 ya koma 300
_MAFIYA 500 ya koma 300
_MAHAUKACIN SO 500 ya koma 300
_MATAR MAHAUKACI 500 ya koma 300
AN KUNGIYAR ASIRI 700 ya koma 500
_KABEWAR KAN KABARI 500 ya koma 300
_KARUWAR GIDA 500 ya koma 300
_FARASHIN TASIRI 500 ya koma 300
_FATALWAR DEBORAH 500 ya koma 300
_SEEYA 700 ya koma 500
_SOJANA 700 ya koma 500
_SAURAYINA 700 ya koma 500
_SOLDIER MAN 700 ya koma 500
_RUHIN ALJAN 500 ya koma 300
_HADEEYATULLAH 500 ya koma 300
_BOKANYA 500 ya koma 300
_BANGO 500 ya koma 300
OYAYYAR DUNIYA 500 ya koma 300
OYAYYEN SIRRI 500 ya koma 300
_TOBY
AN DAMBE 500 ya koma 300
_TUZURU 500 ya koma 300
AN ACA
A 500 ya koma 300
_INUWATA DA TA GABATA 700 ya koma 500
_LIKITAN MAHAUKA 700
_SURUKATA 700 ya koma 500
_ZAWARCI 800 ya koma 500
IN RUHI 1k ya koma 500
SHAU
IN SO 500 ya koma 300
IDON SHARRI 700 ya koma 500
Duk wacce take da bu
ata sai ta tura ku
in adadin
Open this link to join my WhatsApp Group: https://chat.whatsapp.com/ItWyjFX6W6447Co1XrARAH?mode=ac_t
Muna da hadaddun kayan sarkoki na kece raini kama daga Sara gold zircons manya da kanana da duk wasu nau
in kayan kawa na sarkoki cikin farashi me sauki kushigo domin ganin yadda kayanmu suke ina me tabbatar muku namu nau
in kayan sun banbanta da wadanda kuka saba gani mungode
1293
Sosai hankalin Sunusi ya tashi, bai ta
a zaton dukan da ya yi mata ya yi yawan da zai cutar da ita har haka ba, tsoronsa kawai a ce ta mutu, ya san shikenan shi ma kashe shi za a yi, ko kuma ya
are rayuwarsa a gidan yari, ya kai hannu hancinta ya ji babu fitar iska hankalinsa ya
ara tashi, don shi dai bai shirya mutuwa ba wallahi, bisa shawarar zuciyarsa ya
akko wata babbar akwatinta, ya fara loda kayan sakawarsa, so yake ya yi nesa da garin kawai, idan ya ji ta samu lafiya sai ya dawo, idan kuma ta mutu shikenan ya yi sallama da gida ya shiga wata rayuwar, ya kalle ta gabansa yana tsananta fa
uwa, har ya ja akwatin ya fita sai kuma ya dawo, ya du
a a gabanta yana kallonta, ya ce"Ki yafe min Sabila, sharrin zuciya ne, kuma ke ma kin yi kasadar marina, idan kin mutu Allah Ya kyauta makwanci".
Ya ja akwatin ya fita, yana bu
e gidan adaidaitasahu tana sauke
anwar shi a
ofar gidan, dama ita ya kira, ita kuma ta gayyato abokiyar aikinta wata Nurse, babbar mace ta girme ta sosai ma, saranda suka yi ganin Sunusin da akwati,
anwar tasa ta
araso hankali tashe ta ce"Lafiya? Ya na gan ka da akwati? Tana ina?"
A sanyaye ya ce"Tana ciki".
Ta ce"To me za ka yi da akwati?"
Tun da ya ce tana ciki ita
ayar Nurse
in ta shige, ya ce"Amm... Dama... Kawai zan zauna ne na jira ku a waje".
Cikin tsoro ta ce"Ko dai ka kashe ta? Innalillahi wa inna ilaihi raji'un!".
Ya ce"A'a ko ta mutu wallahi ba ni na kashe ta ba, sai dai tsautsayi".
Ta shige cikin gidan da sauri, kusan cin karo suka yi da abokiyar aikin nata, ta ce mata "Wannan matsalar ta fi
arfin gida, Allah Ya sa mai adaidaitasahun bai yi nisa ba".
Ta kalli Sunusi da akwatinsa ta ce"Malam ko da wasa kar ka sake ka ce za ka yi yun
urin guduwa, wannan shirme ne, babu tabbacin ta mutu, idan ma mutuwar ta yi ko guduwa ka yi sai an samo ka wallahi, ka
ata sunan gidanku sannan ka lalata sunan 'yar'uwarka a wajen aikinta, saboda rashin tausayi yarinyar da ciki a jikinta ka zage
wanji ka yi mata wannan dukan?"
Sunusi ya fara fusata da maganganunta, amma a yanzu rufin asiri yake nema ba don haka ba da ta ga dabbanci, ya mayar da akwatin, shi ne ya
auki Sabilan ya saka a adaidaitasahu suka tafi asibitin.
Allah Ya taimaki Sunusi yana da hanya a asibitin nan, ba don haka asirinsa zai iya tonuwa,
arya aka yi aka ce daga bene ta fa
o, hannunta bai karye ba, gocewar
ashi ta samu, cikin jikinta kuma ya zube, sai da aka yi mata wankin ciki ma, iya wahala Sabila ta sha ta, kwananta uku a asibitin, amma ba ta ga wani cikin danginta ba, matar baban Sunusi ce ke jinyarta, da ta tambaya ko an fa
awa iyayenta? Ta ce har gida ta je ta fa
a musu, kuma ba ta
oye musu dukanta Sunusin ya yi ba, tun da su dai ko an yi musu
aryar fa
ows daga bene ba yarda za su yi ba.
Sabila ta yi raurau da ido ta ce"Amma Umma duk da haka da ba ki fa
a ba, da kin ce kawai zamewa na yi na fa
i, yanzu za su ce dama sun gudar mini haka".
Umma a tsorace ta ce"Sabila! Kar ki ce min har yanzu kina da
warin gwiwar kare Sunusi, kar ki ce min har yanzu kina da burin cigaba da zama da shi".
Sabila ta yi shiru tana yi mata kallon mamaki, me matar nan take nufi da ita? Bai sake ta ba take son ta rabu da shi ko kuwa nufi take ita ta nemi sakin?
Ta ce"Tabbas Sunusi ta
ure ha
urina, amma Umma shi aure rai ne da shi, na sha jin ana cewa idan zama bai
are ba haka za a yi ta shan wahala, amma zan cigaba da addu'a, in sha Allah watarana sai labari".
Umma ta jinjina kai ta ce"
warai kuwa, Allah Ya shirye ku baki
aya".
Ta ce"Ina wayata?"
Umma ta ce"Tana hannun shi".
Ta yi shiru, a duk kwanakin nan ba ta saka shi a idonta ba, kuma a yadda ta fahimta kullum yana zuwa asibitin, ta rasa me yasa ba ya zuwa yi mata sannu. Tana cikin wannan tunanin sai ga
anwar shi ta shigo, Sunusin ya biyo bayanta, fuskarsa tana nuna nadama
arara kamar ba shi ba, suka zauna, tun da ta kalle shi ta
auke kai, komai da ya faru a ranar ya shiga dawo mata kanta, hawaye ya
alle mata da ta tuna zalunci da ya yi mata, ya
aukar mata ku
i kuma ya ha
a da duka don ta nemi ba'asi? Ya yi sanadin zubar da cikin, ka shi ya kusa nakasa mata hannu, sai kawai ta fashe da kuka, Umma ta tashi ta fita tana cewa"Ni zan koma na yi girki dare".
anwar tashi ta zauna a kusa da ita a sanyaye ta ce "Ki yi ha
uri Sabila, komai lokaci ne, zai wuce in sha Allah!".
Ta gya
a mata kai alamar ta ji, sannan ta tsagaita da kukan ta kalli Sunusin ta ce"Ina wayata?".
Ya ciro ta a aljihunsa ya mi
a mata, ta danna kiran lambar babarta, bugu uku ta
auka, ta fara sabon kuka ta ce"Umma ba ku san ba ni da lafiya ba?"
Umma ta ce"Mun sani mana Sabila, Allah Ya sawa
e ya ba ki lafiya".
Sabila ta ce"Amma babu wanda zai zo ya duba ni?"
Ta ce"Ai ko mun zo babu abin da za mu yi miki wanda ya wuce addu'a, kuma mun yi miki daga nan Allah Ya
ara lafiya, kuma idan an sallame ki ki sanar da ni, na aiko miki yaran ki".
Ta ce"Gobe na ji suna cewa za su sallame ni, hannuna bai gama warkewa ba kuma, dole nan gidan ni ma zan zo kafin na warware".
Umma ta ce"Haram! Giya a gidan Liman, ke da kike da dangin da suka san 'yancinki? Suke sonki da nuna miki gata? Ai ki tafi Hizba za ki samu kulawa fiye da wajenmu".
Ta katse wayar kafin ta ce komai, Sabila ta sake rushewa da kuka, Sunusi ya matsa kusa da ita, ya kama hannunta yana cewa"Sorry, sorry Sabil, ya isa haka kin ji?"
awarsa ta fita daga
akin tana jin takaicin halin
an'uwanata da ma Sabilan, ita dai ba ta ga me mace za ta tsinta a auren Sunusi ba, tana mamakin Sabila, kodayake an ce kowa da kalar jarabawarsa, idan kuwa hakane an yi wa Sabila jarabawa mai wuya, sai dai fatan Allah Ya ba ta ikon cinyewa.
wace hannunta tana share hawaye ta ce"Ba ka da abin da za ka fa
a min baban Amal, ka gama nuna min a aikace, ka gama nunawa duniya ba ni da wata daraja a wajenka, mene ne laifina don na so ka? Ina laifi ga macen da ta ci
amarar zaman aure duk wuya duk runtsi? Me zan yi maka ka fahimci ba zuciya ce ba ni da ita ba, sonka nake yi da son zaman aure da kuma son na rayu da 'ya'yana?"
Ya ce"Na sani, wallahi na sani Sabila".
Ta ce"Ba ka sani ba, inda ka sani da za ka dinga wula
anta ni ba, kana cutata baban Amal..." Ta fashe da kuka mai
arfi.
Ya sanyaya murya sosai irin ta Sunusi saurayinta da kuma wanda ya yi zawarcinta a watannin baya, ya ce"Na san na yi miki laifi Sabil, amma wannan tsautsayi ne wallahi, don Allah ki yi ha
uri".
Ta ce"Za ka sake yaudarata ne ko? Ina kake
oye wannan muryar taka? Me yasa sanda muke da
i ba ka fito min da ita sai lokacin da ka
ata min kake neman shiri? Me yasa idan ba neman sulhu kake ba ba ka yi min irin wannan kallon? Me nake yi maka da zafi haka? Inda na mutu na me za ka ce da 'ya'yanmu?"
Zuwa yanzu ya fara gajiya da
orafe-
orafenta, don haka ya
an rage sanyin muryar ta yi kauri ka
an ya ce"Haba Sabila ya isa haka mana, ya ina ta ba ki ha
uri kina turjewa ke ba tsohon babur ba? Na fa
a miki wannan tsautsayi ne, kuma ke ce kika ja, zagina fa kika yi har da mari, Sabila dukana fa kika yi a ranar, na ji tsoro sosai, ban ta
a zaton akwai ranar da za ki ce za ki daki miji ba, kin san girman darajar miji kuwa Sabila? Anya kina so na
aga miki
afa ki wuce aljanna kuwa? Marina fa kika yi, ni mijinki ne, mijin da aka ce ko
aga min murya kar ki yi, na san laifina ne na
aukar miki ku
i, amma wallahi dama ara na yi, ina da niyyar baki, matsala na shiga ta bashi, mai ku
in har ya kai ni
ara police station, suna maganar kotu za su tura ni, Sabila jin da
inki ne a ce an kai ni gidan yari a kan ku
in da kina da shi? Ina samun ku
i a kasuwa, amma samuna ya yi
asa, ta yadda idan na yi muku
an abubuwan gida ba na rage komai a hannuna, kasuwar ma wataran a
afa nake zuwa, ashe ba za ki iya rufa min asiri ki biya min bashin ba? Ni na zata na wuce haka a wajenki, amma shikenan in sha Allah idan na samu zan biya ki ku
inki, bari ma kawai na je na siyar da wayata sai na kawo miku yanzu, fatana dai ki yafe min".
Ya tashi a sanyaye kamar mara laka, zai fita, ya ji Sabila ta ri
o gefen rigarsa, ya saki murmushin samun nasara, shi dai ya san dama indai Sabilar da ya sani ce ba za ta ta
a barinsa ya fita ba tare da ta yafe masa ba, ya kau da murmushin a fuskarsa sannan ya juyo, a shagwa
e ta ce"Ni ban ce sai ka biya ni ba ai".
Ya dawo ya zauna ya ce"A'a Sabila, kin ga ni ba na son abin da za ki ga kamar na zulunce ki ne, gara dai na biya ki, jiya kin ce ba ki yafe ba".
Ta ce"Ai lokacin ina cikin fushi ne, amma shikenan na yafe maka, kuma amma ka san dai ba ta haka ya kamata ka nemi taimakona ba, sai ka yi min bayani, ai ba zan
i fahimtarka ba".
Ya ce"Ki yi ha
uri, ba zai sake faruwa ba in sha Allah".
Ta ce"Kai ma ka yafe min abin da na yi maka don Allah, sharrin shai
an ne wallahi, Astagfirullah!" Ta fara sabon kuka, tana tunanin me ya hau kanta har ta
aga hannu ta mari wanda zai
aga mata
afa watarana ta shiga aljanna?
Ya ce"Ni dama ban ri
e ki ba Sabila, na yafe miki".
Ta ce"Ka ji Umma na ce zan koma gida na
arasa jinya ta ce wai sai dai na je hizba".
Ya yi tsaki ya ce"Ai shegen iyayinki ne kai ki dama, idan ma ba damar ki zauna a gidanki ki gama warwarewa ba ga gidanmu ba? Ni ai iyayena sun yarda da
addara sai ki zauna a can, ba abin da ba za a yi miki ba, yanzu da ba su zo sun duba ki ba kin mutu? Don Allah ki cire su a lissafinki".
Ta ce"Iyayena ne fa, ta ya zan ga daidai a lissafin da babu su?"
Ya ce"To Sabil duk wanda ba ya yi da kai a duniyar nan mene ne na tsayawa kana
ata rai a kansa? Sai ka yi da wanda yake yi da kai kawai".
Ta ce"Hakane amma ban da iyaye".
Ya ta
e baki ya ce"Ai sai ki je yi ta yi".
Ya canza akalar firar da cewa"Me kike so yanzu, me za ki ci?"
Ta ce"Ba komai".
Ya ce"Na zauna mu yi fira?"
Ta gya
a masa kai tana murmushin da ba ta so ma ya fito ba, lokuta da dama tana son yin fushi da Sunusi, amma indai ya kalamance ta shikenan sai ta kasa kata
us, musamman idan yana kashe ta da kallo da wannan narkakkun idanun nasa, ba ta iya ri
e murmushinta, ko ba ta so ba sai ya kufce, ya dinga ba ta ha
uri yana yi mata al
awarin wanann ne na
arshe, ta saki jiki suna ta fira, babban abin da ya faranta mata rai shi ne har cewa ya yi ya yi kewarta, ya matsu ta warke, kuma ta yarda a matse yake da ita, tun da har ya iya sumbatarta a
akin asibitin.
Kiran sallar magriba da aka fara yi, ya sa ta janyewa baya ta ce"Ka je ka yi sallah".
Ya ce"To Sabil, sai anjima zan dawo, ni ina ga ma yau ni ne zan kwana a nan
in, dama don ina tunanin kina fushi da ni ne".
Ta ce"Ka dai fa
a ne kawai, amma ai ka san Sabil
inka ba ta iya dogon fushi da kai ko?"
Ya ce"Wallahi na sani, Allah Ya miki albarka".
Yana fita
anwarsa tana shigowa, ta tarar da guntun murmushi a fuskar Sabila, ta zauna ita ma tana murmushin ta ce"Har kun shirya ko?"
Ta gya
a mata kai alamar e.
Ta ce"Komai ya wuce kenan?"
Sabila ta yi murmushi da alamun jin kunya ta ce"In sha Allah komai ya wuce".
Ta ce"Da gaske har dukan da ya yi miki? Har zubewar ciki da nakasa miki hannu?"
Sabila ta sunkuyar da kai ba ta ce komai ba.
Ta ce"Tambayarki nake yi, Sabila anya kina da hankali cikakke kuwa? Kin san wane ne namiji kuwa? Kin san martabarki kuwa? Kin san kina aikata kurakurai a zamanki da mijinki?"
Sabila ta ce"Anti me na yi ne? Laifi ne don na so mijina? Ko laifi ne don na so zaman gidan aurena?"
Ta ce"Sam ba laifi ko
aya a nan Sabila, amma ki san kina da 'yanci nake so ki gane, shi fa namiji irin Sunusi indai za ki nuna masa sai da shi, to za ki sha wahalar zama da shi kuwa, ke kenan kullum a rikice cikin fargaba, sai ramewa kike yi kamar ba kya cin abinci? Na san halin
an'uwana ba shi da kirki, kuma ina yi masa shiriya, sannan ba zan so rabuwarku ba, saboda kina da hakuri, na san idan ya rabu da ke zai yi wuya ya samu madadinki, amma ka so wa
an'uwanka abin da ka so wa kanka, idan ni ce da miji irin naki ba zan iya cigaba da zaman ba, kina cutuwa Sabila ki nema wa kanki mafita tun kafin watarana a zo a
auki gawarki, mutuwar aure ba mutuwar rayuwa ba ce, akwai mata da yawa wa
anda sai bayan mutuwar aurensu ne ma suka fara rayuwa mai inganci, suna nan da yawa sun zama abun kwatance, don haka ki san inda yake yi miki ciwo ki dawo hayyacinki".
Sabila ta yi shiru, sai hawayen da ta fara yi.
Ta ru
o hannunta ta ce"Ba kuka za ki yi ba Sabila, bayani za ki yi min da bakinki, me yasa kike ganin Sunusi ne rayuwarki?"
Sabila ta ce"Ni fa ba wani cutata yake yi ba, na yafe masa, kuma ai ya ba ni ha
uri".
Ta ce"Na ji na yanzu ya wuce amma na baya da wanda zai zo a gaba fa?"
Ta ce "In sha Allahu ba zai sake faruwa ba".
Suka yi shiru na
an lokaci kafin ta ce"Shikenan, Allah Ya za
a miki abin da ya fi zama alkhairi, ki dinga rage bacci don Allah kina fa
awa Allah, Allah Ya shirye shi, ya gyara halinsa, ya gyara zamanku tun da dai kin ce sai da shi
in".
Ta ce"Amin".
A bazata ta ji maganarta"Ya kamata ki yi tsarin iyali ko na shekaru biyu ne, ki huta, ki kuma ga yanayin zaman naku, irin wannan zaman ba ka sakin jiki ka yi ta zazzago 'ya'ya, ba ka san me gaba za ta haifar ba".
Sabila ta yi tsam tana auna kalamanta, idan ta fahimce ta nuna mata take yi ta yi planing saboda kar ta sake haihuwa da mijinta, tun da tana hasashen nan gaba auren zai iya mutuwa, nan take ta ji ranta ya
aci, matar ta sire mata, fuska babu walwala ta ce"Ni babu wannan ra'ayin a tsarina, haihuwa kyautar Allah ce, wasu suna ta nema, ni ya za
e ni ya ba ni sai na
i?Kuma in sha Allah zamanmu ba mai
arewa ba ne, na gode da shawarwarinki Anty".
Bata ba ta damar magana ba ta ce"Bari na shiga ban
aki". Ta tashi ta shige ban
akin, ta
i fitowa har sai da ta tabbatar ta bar
akin.
Da aka sallame ta kai tsaye gidan iyayen shi suka wuce, ta da
e a can, don sai da ta warke garas har tana taya Umma aiki, sannan ta cewa Sunusi ya kamata ta koma haka, shi kuwa a nashi
angaren wannan zama nata a gidansu ba
aramin da
i ya yi masa ba, ya huta siyan kayan abinci na wannan lokacin, sannan ya samu lasisin busa haya
insa a cikin gida, idan ya yi chatting da wata babyn ta kunna shi ko da safe ne zai kwa
e ya biyawa kansa bu
ata hankali kwance, amma yanzu dawowar Sabila za ta rage masa abubuwa da dama, ba shi da dalilin cewa ta cigaba da zama, don haka yana ji yana gani ta tarkato ta dawo gidan.
A ranar kuwa babu laifi ya
an ta
uka abun arzi
i, don ya kai minti biyar a ke
ewarsu da Sabila, duk wani
arin kyautata mata da cefane mara algusus na sati biyu ya iya yi a daddafe, daga nan kuma aka koma gidan jiya, hakan ya sa Sabila ta kama
inkinta babu sassauci don ta samu ta rufawa kanta asiri.
Gefe guda kuma ta
auki wani sashe na shawarar da aka ba ta, yanzu ta dage da addu'ar Allah Ya shirye shi ya canza masa halayensa.
08028966015
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/LnQJ26F7GLvLHNQHkwpWw1?mode=ac_Assalamu Alaikum jama'ar duniya bakidaya dafarko sunana ummuh sayyeed yar mutan Chadian traditional medicine center Zaria dealer in all kinds of magungunan mata turarukan wuta gyaran jikin amarya da uwar gida to alhmdulillah abubuwan dazaki samu a gurin Yar mutan Chadian domin gwangwaje mai gidanki inada zafafan magungunan mata namusanman kamar haka
Maganin sanyi
Tsumin bom
Madarar tabaje
Tsumin baure
Ruwan kwataiiii wayyo dadi
Shayin kinfi budurwa
Gumbar narkakken dabino
Gumbar kwakwa dadabino
Gumbar Milo
Gumbar Madara
Sannan Muna da seat din dahuwa ga yannaisa
Garin dahuwar kaza seat
Garin dahuwar ciccibi seat
Garin dahuwar tsoka 11 seat
Garin dahuwar farfesun seat kifi
Garin dahuwar kayan ciki seat
Garurrukammu Nasha
Garin tabaje
Garin yaukayauka emergency
Garin kankana
Garin bata gaban kishiya
Garin ba Bako
Hmmm in nace zanmuku bayanin kayan da Yar mutan Chadian takesiyarwa zamucika pages dayawa amma don ganema idon ki zaki iya save my number 09065504546 ko shawarwarin yadda zamu zauna lapiya a gidajan mazajanmu kuyi joining domin zaku amfana akwai free recipes da nakebayar wa koda bazakisiya maganiba nagode takuce
GIDAN HAMZA
Hamza fa ya shiga tsaka mai wuya, ya dage lefe yake ha
awa Farida na gani na fa
a, so yake ya fitar da ita kunya a wajen masu yi mata gorin za ta auri talaka, duk da ya san bai isa ya yi abin da za su yaba masa ba, amma dai fatansa kar a raina a kar
a a
ance, wannan karon a gidan mahaifiyarsa yake ha
a lefen, duk kaya masu tsada yake sakawa, don haka lefen ba ya gudu, a hakan ma akwati shida ce zai yi. Da gaske ya shiryu
in ya
aura damarar kula da gidansa, yanzu yana yi musu cefane daidai gwargwado, idan bai siyo ba zai ba da ku
i, idan ya samu kasuwa ma har yana siyo nama ko kifi a saka a miyar, ko kuma ya siyo tsire a kasa a dam
awa kowa a hannu, a mai da mugun yawu, a hakanli kuma sai Saude da Sahura suka sassauto su ma, suka fara ba shi kulawa, dama halinsa na kushe su ne yake sa su kama kansu a wajen shi, yanzu sunan Sweetyna ya zauna daram a bakin Sahura, Saude ce dai take ce masa baban Sadik, wato sunan
anta na fari, yanzu babu mai ce masa Hamza, kuma hakan yana yi masa da
i, don yana so ya ga ana ba shi girma.
A kwana a tashi Hamza ya gama ha
a lefe tsaf, lokacin auren saura sati uku, ranar da aka kai lefen sai da ransa ya
aci, saboda yadda aka fa
a masa a wula
ance aka kar
i lefen ana ta kushewa da maganganu marasa da
i, dama shi yasa ya ce maza su kai, amma yayarsa ta dage ta ce su ne za ku kai, ya lura sai rawar kai suke yi suna murnar zai auro 'yar masu hannu da shuni, yanzu ga shi nan an yarfa su a banza ai, amma bayan ya yi waya da Farida sai zuciyarsa ta wanke tass, saboda ta yi ta ba shi ha
uri, duk da bai yi mata zancen ba ma, ta ce masa ita ba ta raina ba, tun da don ita ya yi kar ma ya damu, daga nan aka cigaba da shirye-shiryen biki.
Bayan sati
aya da kai lefe Farida take ce masa wannan ciki da falon da zai ajiye ta fa ya yi ka
an saboda kaya saiti biyu za a yi mata, Hamza ya ce"Ai na fa
a miki zan ha
a miki da
akina, idan ya so sai na dinga bin kowacce
akinta".
Ta ce"Ai
akinka ba ciki da falo ba ne, ba zai yiwu ba, gado biyu kujeru biyu za a yi min".
Ya ce"To gaskiya sai dai ki yi ha
uri, a fasa
aya sai dai ko a yi gado biyu a ha
ura da kujeru
aya, ko kuma a yi kujerun biyu, wanda da kuka za
ata rai ta ce"Haba don Allah! Ya ina ta
arin kare ka kana fan
arewa? Wannan fa wata rigimar zai tada a gidanmu, Momy da danginta ba sonka suke yi ba, yanzu
iris suke jira a kanka su fara maganganu, gaskiya ni dai ka san yadda za ka yi da ni, amma ciki da falo biyu nake bu
ata gaskiya".
Hamza ya yi shiru yana nazari, yanzu wa zai tasa daga
akinta kenan? Saude ko Sahura? Yana cikin wannan tunanin ya ji muryarta"Kai da gidanka? Idan ka ce
aya ta tashi ta koma
ayan
akin naka ba shi kenan ba?"
Ya ce"Hakane, shikenan in sha Allah zuwa gobe za su tashi, wannan ba zai zama matsala ba, za a tashi Saude na san ba za ta ba ni matsala ba".
Ta ce"Yawwa na gode".
Suka shiga wata firar, yana ta yi mata da
in baki da cewar ai ya ma kusa gama sabon gidan da yake gina mata, alhalin filin ma ya siyar da shi duk ya ha
a a yi mata lefe.
Tun a daren ya zaunar da matan nasa, cikin jin nauyin abin da zai fa
a musu ya bu
e baki ya gama yi musu bayanin ga yadda Farida ta ce, ya yi shiru yana jira ya ji yadda za su
auki abun, jin ba za su yi magana yasa shi cewa"Kun yi shiru?"
Saude ta ce"To mu kam me za mu ce? Wannan ai sabgarka ce".
Sahara ta ce"Allah Ya kawo muku daidaito".
Ya ce"To kun dai ji yadda abu ya kasance, ita dole ciki da falo falle biyu ne zai ishe ta, cikinku wace ce za ta taimake ni ta dawo
akina ta bar mata nata?"
Kowacce sai da ta ji maganar ta dake ta, Sahura ta ce"Haba don Allah Sweetyna, ni dai a iya sanina yanzu ka fara kamanta mana adalci, amma ta ya kake tunanin akwai wacce za ta yarda da wannan abun? A ce mu da muke da 'yaya mu zauna a
aki falle
aya, ita da take ita ka
ai babu 'ya'ya sai a ba ta falle biyu,
aki hu
u fa kenan, kawai saboda za ta nuna
aryar arzi
i? A ni dai ta
angarena ba zai yiwu ba, sai dai ko Saude".
Saude ta ce"Ai wallahi Sahura ko ina za a hau a fa
o ba zan ta
a barin
akina ba, sai dai ko idan gidan zan bari baki
aya".
Hamza ya ce"Innalillahi wa inna ilaihi raji'un! Kenan yanzu cikinku ku biyun babu wacce zan iya neman alfarma a wajenta ta yi min? Babu wacce za ta taimaka ta fitar da ni kunyar mutanen nan?"
Sahara ta ce"Uhm, Saude bacci nake ji, ni kam sai da safe, ku kwana lafiya".
Ta wuce ba ta ma jira amsarwarsu ba.
Da yake Saude ce da kwana a ranar, sai Hamza ya tisa ta a gaba da magiya da ro
o, salon soyayyar da ya yi mata a daren ma na musamman ne, ya
orata a cinya ya sake lalla
arta amma Saude ta yi
irmisisi ta ce ba ta san zance, har nuna mata ya yi idan fa ta amince za ta bawa Sahura kunya ta gane cewa har yanzu ita tana son mijinta kuma ta fi ta son kyautata masa da bin umarninsa, amma Saude ta nuna masa ba ta san ma mene ne kishi ba, 34
GIDAN HAMZA
Hamza fa ya shiga tsaka mai wuya, ya dage lefe yake ha
awa Farida na gani na fa
a, so yake ya fitar da ita kunya a wajen masu yi mata gorin za ta auri talaka, duk da ya san bai isa ya yi abin da za su yaba masa ba, amma dai fatansa kar a raina a kar
a a
ance, wannan karon a gidan mahaifiyarsa yake ha
a lefen, duk kaya masu tsada yake sakawa, don haka lefen ba ya gudu, a hakan ma akwati shida ce zai yi. Da gaske ya shiryu
in ya
aura damarar kula da gidansa, yanzu yana yi musu cefane daidai gwargwado, idan bai siyo ba zai ba da ku
i, idan ya samu kasuwa ma har yana siyo nama ko kifi a saka a miyar, ko kuma ya siyo tsire a kasa a dam
awa kowa a hannu, a mai da mugun yawu, a hakanli kuma sai Saude da Sahura suka sassauto su ma, suka fara ba shi kulawa, dama halinsa na kushe su ne yake sa su kama kansu a wajen shi, yanzu sunan Sweetyna ya zauna daram a bakin Sahura, Saude ce dai take ce masa baban Sadik, wato sunan
anta na fari, yanzu babu mai ce masa Hamza, kuma hakan yana yi masa da
i, don yana so ya ga ana ba shi girma.
A kwana a tashi Hamza ya gama ha
a lefe tsaf, lokacin auren saura sati uku, ranar da aka kai lefen sai da ransa ya
aci, saboda yadda aka fa
a masa a wula
ance aka kar
i lefen ana ta kushewa da maganganu marasa da
i, dama shi yasa ya ce maza su kai, amma yayarsa ta dage ta ce su ne za ku kai, ya lura sai rawar kai suke yi suna murnar zai auro 'yar masu hannu da shuni, yanzu ga shi nan an yarfa su a banza ai, amma bayan ya yi waya da Farida sai zuciyarsa ta wanke tass, saboda ta yi ta ba shi ha
uri, duk da bai yi mata zancen ba ma, ta ce masa ita ba ta raina ba, tun da don ita ya yi kar ma ya damu, daga nan aka cigaba da shirye-shiryen biki.
Bayan sati
aya da kai lefe Farida take ce masa wannan ciki da falon da zai ajiye ta fa ya yi ka
an saboda kaya saiti biyu za a yi mata, Hamza ya ce"Ai na fa
a miki zan ha
a miki da
akina, idan ya so sai na dinga bin kowacce
akinta".
Ta ce"Ai
akinka ba ciki da falo ba ne, ba zai yiwu ba, gado biyu kujeru biyu za a yi min".
Ya ce"To gaskiya sai dai ki yi ha
uri, a fasa
aya sai dai ko a yi gado biyu a ha
ura da kujeru
aya, ko kuma a yi kujerun biyu, wanda da kuka za
ata rai ta ce"Haba don Allah! Ya ina ta
arin kare ka kana fan
arewa? Wannan fa wata rigimar zai tada a gidanmu, Momy da danginta ba sonka suke yi ba, yanzu
iris suke jira a kanka su fara maganganu, gaskiya ni dai ka san yadda za ka yi da ni, amma ciki da falo biyu nake bu
ata gaskiya".
Hamza ya yi shiru yana nazari, yanzu wa zai tasa daga
akinta kenan? Saude ko Sahura? Yana cikin wannan tunanin ya ji muryarta"Kai da gidanka? Idan ka ce
aya ta tashi ta koma
ayan
akin naka ba shi kenan ba?"
Ya ce"Hakane, shikenan in sha Allah zuwa gobe za su tashi, wannan ba zai zama matsala ba, za a tashi Saude na san ba za ta ba ni matsala ba".
Ta ce"Yawwa na gode".
Suka shiga wata firar, yana ta yi mata da
in baki da cewar ai ya ma kusa gama sabon gidan da yake gina mata, alhalin filin ma ya siyar da shi duk ya ha
a a yi mata lefe.
Tun a daren ya zaunar da matan nasa, cikin jin nauyin abin da zai fa
a musu ya bu
e baki ya gama yi musu bayanin ga yadda Farida ta ce, ya yi shiru yana jira ya ji yadda za su
auki abun, jin ba za su yi magana yasa shi cewa"Kun yi shiru?"
Saude ta ce"To mu kam me za mu ce? Wannan ai sabgarka ce".
Sahara ta ce"Allah Ya kawo muku daidaito".
Ya ce"To kun dai ji yadda abu ya kasance, ita dole ciki da falo falle biyu ne zai ishe ta, cikinku wace ce za ta taimake ni ta dawo
akina ta bar mata nata?"
Kowacce sai da ta ji maganar ta dake ta, Sahura ta ce"Haba don Allah Sweetyna, ni dai a iya sanina yanzu ka fara kamanta mana adalci, amma ta ya kake tunanin akwai wacce za ta yarda da wannan abun? A ce mu da muke da 'yaya mu zauna a
aki falle
aya, ita da take ita ka
ai babu 'ya'ya sai a ba ta falle biyu,
aki hu
u fa kenan, kawai saboda za ta nuna
aryar arzi
i? A ni dai ta
angarena ba zai yiwu ba, sai dai ko Saude".
Saude ta ce"Ai wallahi Sahura ko ina za a hau a fa
o ba zan ta
a barin
akina ba, sai dai ko idan gidan zan bari baki
aya".
Hamza ya ce"Innalillahi wa inna ilaihi raji'un! Kenan yanzu cikinku ku biyun babu wacce zan iya neman alfarma a wajenta ta yi min? Babu wacce za ta taimaka ta fitar da ni kunyar mutanen nan?"
Sahara ta ce"Uhm, Saude bacci nake ji, ni kam sai da safe, ku kwana lafiya".
Ta wuce ba ta ma jira amsarwarsu ba.
Da yake Saude ce da kwana a ranar, sai Hamza ya tisa ta a gaba da magiya da ro
o, salon soyayyar da ya yi mata a daren ma na musamman ne, ya
orata a cinya ya sake lalla
arta amma Saude ta yi
irmisisi ta ce ba ta san zance, da dai ransa ya fara
aci sai ya
yale ta. Da safe suka dinga tattauna ita da Sahura a kan abun, kowa ya yi rantsuwar ba zai bar
akinsa ba, Hamza ko da wasa bai ke
e da Sahura a kan maganar ba, Sauden da ya raina ita ya cigaba da bibiya tana cijewa, a haka har Farida ta sanar masa gobe za a zo a yi jere, ga shi ya riga ya yi mata
aryar Sauden ta amince har ma ta kwashe kayanta an gyara
akin, hankalinsa ya tashi, don ba ya son abin da zai saka Farida jin kunya, don haka ya fara yi wa Saude fata-fata, yana hargagi yake cewa"Ai gidana ne ba naki ba, ko kuma kin taimaka mini da siminti rabin kwano sanda nake ginin?"
Saude ta ce"Ban taimaka maka ba, saboda ba hakkina ne na taimake ka da inda za ka ajiye ni ba, amma kuma hakkina ne ka ba ni inda zan zauna a cikin gidanka".
Ya ce"To ai na ba ki! Tun da dai
aki
aya na ce ki koma, ban ce ki koma zaure ba".
Saude ta ce"Don Allah Baban Sadik mu ta
aitata maganar nan, ta ishe ni haka, kwana nawa yau ana abu
aya?"
Ya ce"Ai ke ce ba ki so a ta
aita ba, da sai ki kwashe kayanki salun-alun ki bar
akin ki koma inda na ce".
Ta ce"Ni fa Hamza ba zan tsaya ja-in-ja da kai ba,
akina ba zan tashi ba, idan ka ga na bar
akin nan to sai dai idan mai gaba
aya zan yi na bar gidan wallahi, ai ni aka raina da aka tisa ni a gaba da zancen, ita Sahura meyasa ba ka matsa mata ba? Ai ni ce uwargida a
a'ida ita ya kamata ka ce ta bar mata
akin".
Hamza ya duba ya ga ba shi da wata mafita, don haka ya hau borin kunya ya ce"Au wato kenan ma rashin kunya za ki fara yi min ko? To tun da kin ce sai dai ki bar gidan, to ki bar shi
in, na ce ki tafi! Idan kin tafi sai me? Me kike tsinana mini dama?"
Ta ce"Na tafi ka ce? Na tafi saboda za ka
ara aure? Na tafi saboda za ka saka amaryarka a
akina?"
Hamza yana muzurai ya ce"
warai kuwa! Ki tafi, saboda ni ba zan lamunci rashin kunya da rashin mutunci ba wallahi! Ba zai yiwu ba a ce ni da gidana ban isa na fa
a a ji ba, ai dama tafiyar kike so, idan ba haka ba ai da sai ki bi yadda na ce
in".
Ta ce"Shikenan Hamza zan tafi, ka dawwama da amaryarka".
Ta tashi ta hau ha
a kaya, duk da jikinsa ya yi sanyi amma bai nuna ba, ya ce"Ai dama hakan kika so, idan ba kin gaji da zama da ni ba mene ne don kin ha
ura kin ba ta
akin?"
Ba ta kula shi ba sai da ta gama ha
a kayanta tsaf, duk yana tsaye a
akin, yaran kuma suna tsakar gida, ta ja akwatin ta wuce shi tana cewa"Allah Ya ba ku zaman lafiya, kwana uku na ba ka ka turo min sa
on sanin matsayina, idan ba haka ba kuma zan shigar da
ara kotu, don ba zan yi zaman rashin inda na dosa ba, ba zai yiwu na zauna da aurenka ya tarewa zawarawa hanya ba".
Da mamaki ya ce"Ke Saude! Me kika ce? Da aurenta a kanki
in kike batun zawarawa?"
Ba ta kula shi ba ta fita, ta fita daga
akin, ta yi sallama a
ofar
akin Sahura, Sahura ta amsa, ba tare da Saude ta shiga ba ta ce"To Sahura ni dai na tafi, Allah Ya
addara saduwarmu".
Gaban Sahurar ya fa
i, ta fito da sauri, don tana sane da yadda Hamza ya matsawa Sahurar dama da zancen barin
akin.
"Saude lafiya? Kamar ya, ina za ki je?"
Saude ta ce"Ya ce na tafi gidanmu tun da ba zan ba shi
akinsa ba, don haka ni zan tafi, Allah Ya ba ku zaman lafiya baki
aya".
Sahura ta ce"Innalillahi wa inna ilaihi raji'un! Abun na Hamza har ya kai haka? Shi kuwa wannan ko 'yar gwal zai aura ai sai haka, to wallahi
afata
afarki barin gidan nan! Sai ya auro ta tun yau don ya samu mai ri
e masa yaransa duka".
Saude ta ce"A'a Sahura ba za a yi haka ba wallahi, ki rabu da shi zan tafi
in, ai ke ba ki da matsala da shi, ni dai da ya za
a na zame masa karkatacciyar kuka sai na ba shi wajen".
Sahura ta ce"Kin san Allah Saude ba zan iya zama a gidan nan babu ke ba, don haka ni ma jira ni na ha
a kayana, ma yi hanya
aya".
Ta koma
akin, Saude ta shiga da sauri ta ri
o ta, ta ce"Don girman Allah Sahura ba don shi ba ki yi ha
uri ki zauna, don Allah, yaran za ki duba ai".
Ta ce"Shi bai duba yaran ba sai ni? Kin san Allah Saude? Idan kika tafi ke ka
ai rage masa aiki da wahala kawai za a yi, amma idan mu duka muka tafi to sai ya fi sanin darajarmu, ya zauna da amaryar ta ri
e masa yaran idan za ta iya".
Saude ta ce"A'a Sahura".
Sahura ta yi tsaki ta ce"Saude kenan, ba za ki gane ba".
Duk yadda Saude ta so fahimtar da ita ta
i yarda, don haka Sauden ta fusata ta bar gidan, a ganinta idan Sahura ma ta bar gidan ai kuma 'ya'yansu aka cuta.
Duk tattaunawar da suke yi Hamza yana tsakar gidan yana jinsu, yana kallon fitar Saude, sai da Sahura ta zo fita ya yi tsalle ya dire ya ce babu inda za ta je, Sahura ta ce wallahi sai ta tafi, tun suna yi da baki har suka fara kokowa, ya so Saude ce mara nauyi, da cak zai
auke ta a gaban yaran ya mayar
aki ya kulle, amma wannan gidigon matar ya san idan ya matsa sai dai reshe ya juye da mujiya, wato ita ta kulle shi a
akin ta tafi, don haka ya
yale ta, yana ji yana gani ta tafi.
Yara suka yi jugum-jugum, a dole ya zauna bai sake fita ba sai washegari, babban
an Saude shekararsa goma sha uku, mai bi masa sha
aya, su Hamza ya sa suka kunna wuta suka dafa shayi da safen, ya siyo musu biredi suka karya, sannan ya tarkata su suka tafi gidan Inna, wato mahaifiyarsa, yana fa
a mata abin da ya faru ta hau shi da fa
a, ta fatattake shi ta ce wallahi ko yaro
ay ba za ta ri
e masa ba, haka ya kashe su suka dawo gidan.
Sanin yau
in za su zo jeren ya sa shi kwashe kayan
akin Saude ya mayar
akinsa, wanda dama shi ya riga ya siyar da nashi kayan
akin,
arfe goma na safe kuwa masu jere suka zo, matar abokinsa ce ta yi girki ta kawo, babu ma wanda ya kalli abincin suka yi abin da ya kawo su duyka tafi suna yamutse fuska kamar masu
yamin gidan ma, Hamza jikinsa ya yi sanyi sosai, amma idan ys kalli kayan
akin ya tuns buduruwa zai
are nan da wasu kwanaki sai farinciki ya lullu
e shi.
Wannan manyan yaran biyu ne suke kula da gidan, su ne suke yin girki da komai su kula da
annensu, Hamza dai yana ta shirin aure, amma jiki a mace ba kamar yadda ya so ba, saboda rashin matan nasa, ta wani fannin kuma yana ganin hakan ma zai fi, zai fi more angoncinsa hankali kwance, don haka sai
ura ta lafa ya gama gwangwajewa zai nemi Sahurar ta dawo, ita kuma Saude sai ranar da ta amince da
aki
aya.
Haka rayuwa ta cigaba da tafiya har ta kai saura kwana biyu
aurin aure, wato ana gobe za a yi dinner, dinner ma mahaifinta ne ya
auki nauyin komai, don Hamza cewa ya yi ba shi da ku
in kama wajen party. Ranar da daddare baban Farida ya kira shi, ya je suka gaisa da girmama juna, don shi uban babu ruwansa da talaucin Hamza, tun da dai ita ce ta za
i hakan, sai dai idan ta ji ba za ta iya ba dole ne ya sake ta ko ba ya so.
Ya yi gyaran murya ya ce"Hamza jibi ne aurenku idan Allah Ya nuna mana".
Hamza ya ce"Hakane in sha Allah!"
Daddy ya ce"To ma sha Allah! To shi aure abu ne wanda babu
oye-
oye a cikinsa, a gaskiya akwai wani abu da aka rufe maka, ba kuma
oye maka aka yi ba, kawai dai yanzu ne dama lokacin da ya dace ka sani
in".
Hamza ya ji gabansa ya fara fa
uwa.
Shi kuma ya
ora da fa
in"Farida ta ta
a samun hatsarin mota shekaru hu
u suka wuce, Allah ne ma ya yi da kwananta a gaba".
Hamza ya ce"E ta ba ni labari, har ma ta ce shi ne silar
ingishin da take yi".
Daddy ya ce"Ma sha Allah! To silar wannan hatsarin mahaifarta ta ta
u sosai, wanda har sai da ya kai ga cire ta shi ne maslaha, a ta
aice dai yanzu haka babu mahaifa a jikinta, ina fatan za ka yi ha
uri ka
auki
addara, tun da dai kuna son juna, kuma kana da wasu yaran, na san hakan ba zai zama matsala ba ko?"
Wani gumi ne ya yankowa Hamza har yana zirara s cikin rigarsa, ya daburce ya ma rasa me zai ce, ta ina zai fara auren mace babu mahaifa a jikinta shi kuwa? A ma bar batun haihuwa, anya zai samu natsuwa da wannan macen kuwa? 'Kai ba zai yiwu ba' Ya fa
a a ransa.
A fili kuma ya ce"To Daddy ka
an ba ni zuwa gobe zan dawo da amsa in sha Allah, ko kuma ka ji yadda na yanke a wajen ita Farida".
Daddy ya ce"Babu damuwa Allah Ya nuna mana".
Hamza ya fita daga gidan yana ha
a hanya, salati ya fara yi da istigfari, don zuwa yanzu ya fara zargin ba haka kawai yake rashin sa'a a aure ba, daga wannan sai wannan? Ta ina zai fara auren mace babu mahaifa a jikinta? Gani ya yi wannan ma ai ba abun a tsaya nazari ba ne kawai ba zai aure ta ba, duk da dai ya saka rai sosai, amma da ya tuna
ila ma babu fa batun tana da budurci sai ya ga ai kawai ba mai yiwuwa ba ne.
Gidan abokinsa ya wuce kai tsaye, ya juye masa komai da ya faru, zuburar da abokin ya yi ce ta dake tada hankalin Hamza, ya ce"To ai Hamza idan mace ba ta da mahaifa shikenan babu wata sauran ni'imar da za a samu a tare da ita, ka san Allah komai na ruwan nan daga mahaifa ake sarrafa shi yake zuwa, tabb lallai Hamza ku
in da ka kashe a auren nan Allah Ya sa kaffara ne".
Hamza ya ji ransa ya
ara
aci, indai maganar abokinsa Kamilu gaskiya ce to aikuwa ko sama da
asa za ta ha
e ba zai auri Farida ba, don haka nan take ya ciro waya ya fa
awa Farida babu fa batun auren nan ta yi ha
uri kawai, bai bi ta kan kukan da ta saka masa ba ya kashe wayar yana cewa "Ke kukanki iya na yau ne, ni kuwa kukan har abada za ki saka ni, kukan dare".
Sai kuma ya yi tagumi ta ce"Oh! Ni Hamza wannan wace
addara ce haka take bibiyata?"
Kamilu ya ce"Anya Hamza ba alhakin matanka ba ne ba kuwa? Yanzu da wane ido za ka kalle su?"
Ya ce"Ai babu tantama shi ne ma, Alhamdulillah tun da ban sake su ba, ya
in mai sau
i ne, oh Allah Ya raba bawa da wahala dai".
08028966015
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/LnQJ26F7GLvLHNQHkwpWw1?mode=ac_Assalamu Alaikum jama'ar duniya bakidaya dafarko sunana ummuh sayyeed yar mutan Chadian traditional medicine center Zaria dealer in all kinds of magungunan mata turarukan wuta gyaran jikin amarya da uwar gida to alhmdulillah abubuwan dazaki samu a gurin Yar mutan Chadian domin gwangwaje mai gidanki inada zafafan magungunan mata namusanman kamar haka
Maganin sanyi
Tsumin bom
Madarar tabaje
Tsumin baure
Ruwan kwataiiii wayyo dadi
Shayin kinfi budurwa
Gumbar narkakken dabino
Gumbar kwakwa dadabino
Gumbar Milo
Gumbar Madara
Sannan Muna da seat din dahuwa ga yannaisa
Garin dahuwar kaza seat
Garin dahuwar ciccibi seat
Garin dahuwar tsoka 11 seat
Garin dahuwar farfesun seat kifi
Garin dahuwar kayan ciki seat
Garurrukammu Nasha
Garin tabaje
Garin yaukayauka emergency
Garin kankana
Garin bata gaban kishiya
Garin ba Bako
Hmmm in nace zanmuku bayanin kayan da Yar mutan Chadian takesiyarwa zamucika pages dayawa amma don ganema idon ki zaki iya save my number 09065504546 ko shawarwarin yadda zamu zauna lapiya a gidajan mazajanmu kuyi joining domin zaku amfana akwai free recipes da nakebayar wa koda bazakisiya maganiba nagode takuce
Duk kiran da Farida take yi masa bai sake
agawa ba,
arshe ma ya kashe wayar yana cewa"Macuciya, ashe yaudarata aka so yi, shi yasa ta sauke farashinta za ta aure ni ina talaka".
Daga nan gidan Inna ya tafi, ya tarar da wasu 'yan'uwanta biyu da suka zo bikin tun yau, rabon da zai yi aure a yi taro tun a kan Fatima mai aljanun tsafta, amma wannan da yake 'yar masu ku
i ce kowa so yake ya zo ya je wajen dinner ya kashe kwarkwatar idonsa, su suna murna shi kuma sai an kawo amarya a bar shi da salati, to ba zai yiwu ba.
Ya gaishe su suna tsokanarsa da ango, ango, Hamza ya zauna ya ce"Mama Mairo ku fa daina la
amin kalmar angon nan, indai ba da Saude su Sahura za ku
arashe ta ba".
Matar da ta kasance
anwa ga Inna ta ce"To ai dama da tsohuwar zuma ake magani, duk da dai amarya mai maganar sukari ce, kuma yanzu zamaninta ne dole a jira ta".
Hamza ya ce"Mama idan ma za ku fara ha
a kayanku tun yanzu ku fara, don indai aurena kuka zo to kuwa a gobe da safe za ku kama hanyar garuruwanku".
Inna ta ce"Kai ba na son shirme fa, me kake nufi da su tafi?"
Ya ce"To aure dai babu shi, na fasa, wallahi tallahi na janye, ba zan iya ba yarinyar nan ba sa'ar aurena ba ce".
Ya zayyane musu komai da ya faru, duk suka hau salati, kowanne jikinsa ya yi sanyi, Baaba Hannatu yayar Inna wacce ta
wallafa rai a sabon auren Hamza da son ganin tabbatuwarsa ta ji kamar ta fasa kuka, don buri take yi ma idan aka kwana biyu da auren ta dawo ko sati
aya ne ta je ta yi wa Faridan, daga nan ta wuce gidan iyayenta ta musu kwana biyu, ta san dole za ta murmure, ta ce"A'a Hamza, wannan fa ba zai zama silar fasa auren nan ba, kuma shi abokin naka da ya karanta maka babu budurci wallahi ba shi da tabbas, mata nawa ne aka cire mahaifa kuma budurci yana nan? Ai ba yau aka fara aikin ba".
Hamza ya ce"Wallahi ko yana nan ko ba ya nan aure na fasa shi, ai ana aure ne don a hayayyafa".
Baaba Hannatu ta ce"A'a
an nan, idan ka aure ta ai jihadi za ka yi, tun da dai kana da wasu matan masu haihuwa, ita ma sai ka taimake ta, nan gaba idan wata cikin matan ta sake haihuwa sai ka tsame
an ko 'yar cikin jini ka ba ta ta raine shi, Allah zai ba ka ladan farantawa wani".
Hamza ya ce"Ai kuwa Baaba sai dai ko ki turo
anki Idi ya yi wannan jihadin, ba dai ni ba, ni na zo ne na sanar da ku ku dakata da shiri, sannan kuma a san wanda za a wakilta idan
ura ta lafa a kar
o min kayana lefena da ku
in aurena, abubuwan da na kashe kuma wanda babu damar su dawo Allah Ya sa kaffara ne".
'Yan'uwa maza da mata suka zaunar da shi washegari, aka buga aka raya Hamza ya ce bai san zance ba, shi dai aure ya fasa, kuma a kar
o masa kayansa, suka ce ba za su je yanzu ba dole sai an kwana biyu, 'yan bikin gidansu sun tafi.
Sanda Hamza ya gaji ya
auki wayar Farida sai da jikinsa ya yi sanyi, saboda kukan da ta dinga yi masa, tana fa
a masa har yanzu ita buduruwa ce, matsalar ba ta shafi wajen nan ba, ya ce shi bai san zance ba, kawai Allah Ya kawo mata wani na gari, haka ta ajiye wayar rai babu da
i, su da kansu ma suka dawo masa da kayan lefen shi tare da ku
in auren, aka ajiye masa a gidan Inna, Inna ta ce yanzu kasa kayan za a yi a kasuwa ko wani mai shirin auren zai samo ya siye su? Hamza ya yi murmushi ya ce"Wallahi Inna ba zan sha wahalar ha
a lefen nan a banza ba, wata zan samo idan
ura ta lafa su Saude suka dawo, na yi auren huce takaici kawai, don tun da na saka rai gaskiya sai na yi".
Inna ta ce"Innalillahi wa inna ilaihi raji'un! Kenan dai Hamza ba za ka yi hankali ka ha
ura da aure-auren nan ba ko? To yanzu dai ka fara ha
uwa da wacce babu mahaifa, sai ka je gaba ba auro wacce ba ta da nono,
ila ka ha
ura, a kan me na za ka zauna da matanka biyu ba? Kamar wanda aka yi maka gorin aure?"
Ya ce"Daga wannan
in dai shikenan in sha Allah, gaskiya ba zan yi asarar lefena ba ni".
Ta ce"To Allah Ya taimaka".
Hamza tun a ranar da aka fasa auren ya fara bibiyar matansa ta waya, iya ha
uri ya ba su, amma sai ka masa aji suke yi, shi har mamakin Sahura yake yi, har gara Saude idan ma ta yi mai dalili ne, tun da korarta ya yi, ita kuwa Sahura ai rigima ce kawai ta sa ta shigarwa kishiya fa
an da ba nata ba, ban da dai lalacewa, a ganinsa ta ya don kishiya ta yi yaji ke ma sai ki bi ta? Shi a zatonsa murna ma za ta yi, ta sake dam
e mijin.
Gidan su Saude ya fara zuwa, ya fa
a mata ya fasa auren ma gaba
aya tun da ya ga ba alkhairi abun ya zama ba, don Allah ta koma
akinta, Saude ta ce babu inda za ta koma, ya yi iya yin sa ta
i ha
ura,
arshe ma cewa ta yi dama ta gaji da auren, daga nan bai koma gida ba ya wuce gidan su Sahura, ita kuma ta ce ba ta da matsala da shi ai, amma fa ba za ta koma ba sai tare da Saude, kwana biyu yana zuwa kowacce ta kafe a kan ra'ayinta, ita Saude ta ce ta ha
ura da auren, Sahura kuma ta ce sai Saude ta koma, Hamza ya shiga tsaka mai wuya, wai shi ne har da yi wa matan nasa massage din soyayya, ya matsu su dawo don ya gaji da kewarsu, ba zai iya jure dogon zama babu mace ba saboda yanayin halittar shi.
arshe dai ya ha
a kowacce da iyayenta, suka yi musu fa
a suka ce su koma, har gida Sahura ta zo ta tarar da Saude suka yi meeting, suka shirya za su koma amma sai ya yi musu
inkuna kowacce kala uku, da takalmi da jaka, da mayafi da hijjabi, sannan ya ba su ku
in da za su yi shirin dawowar.
Saude ta ce"Sahura anya zai iya kuwa?"
Sahura ta ce"Kayya! Wallahi Saude ke ce kika
ara Hamza, na rantse da Allah inda ni ya fara aura duk wannan iskancin da bai yi shi ba, ba shi da ku
in kuma ya samu na tara lefe? Kina tausayin namiji ne fa shi yana cutarki ta
asa, to idan kin san karya shirin za ki yi a bar shi, amma wallahi ni dai sai ya yi min zan koma, ai yanzu ya matsu mu dawo ko me muka ce yi zai yi, idan ba mu kassara lefen ba muka bar shi da kayan yana kallonsu wata zai sake hangowa, don haka ina fatan ya ajiye su a gidanmu, wallahi sai mun yi masa zari
ai mun nakasa kayan".
yar dai Saude ta amince da tsarin, ita ce ta fara fa
awa Hamza, hankalinsa ya tashi, ya ce "Haba Saude wasu irin kaya kuma? Kar fa ki manta auren nan ba wai mutuwa ya yi ba aka sake
aurawa ballantana ki ce sai na yi miki
warya-
waryan kayan lefe".
Ta ce"Ni dai haka na tsara, idan bai yi maka ba sai ka bar shi kawai a ci gaba da zama a haka".
Ya ce"A'a ba a yi haka ba, amma dai ki rage buri, a
an sassauta min gaskiya, idan ma kayan lefena kika
wallafa rai to wallahi duk masu tsada ne, don haka ba za ki same shi ba".
Ta ce"To ai shikenan, sai na cigaba da zamana".
Ta juya za ta shige cikin gidan, ya ri
o hijjabinta ya dawo da ita, ya marairaice ya ce"Haba don Allah, Saude wai ya kuke so na yi ne? Kamar dai ba kwa sona kun sallamawa duniya ni? Kun san fa yanayina wannan nesa da ni
in ha
ari ne babba".
Ta ce"Yanzu da ka rasa wannan auren ba".
Ya ce"Wannan magana ta wuce, ta yanzu ake yi".
Ta ce"To ai na fa
a maka ga shara
ina".
Ya ce"Ba damuwa zan yi, gobe zan kawo miki in sha Allah, sai ki shirya da na zo kawai sai mu tafi ko? Ku tausayawa yaranku don Allah".
Saude ta ce"Ai lokacin da ka kore ni ba ka duba su ba".
Ya ce"Shikenan dai ba tashin-tashina ake yi ba".
Ta ta
e baki, suka
an yi shiru, ya ce"Wai ni Saude me yasa ba za ki dinga shigar da ni cikin gida ba? Sai mu tsaya zaure tsakani da Allah kamar na zo zance? Da a ciki muke ai da kin
an rage min zafi". Ya
arasa maganar a raunane.
Saude ta ce"Ka ga bari na
akko maka sa
on yaran nan ka kai musu, sai da safe".
Ba ta sake fitowa ba, ta dai aiko
aninta ya kawo masa jar miya a kula, wanda Hamzan ne yake ba da ku
i ta yi wa yaran, sai su dafa farin abinci su ci, don yin miyar yana yi musu wahala, Hamza ya ja
afa ya wuce gidan su Sahura, ita ma yadda suka yi da Sauden haka ta maimaita masa, sai ya yi mata
inki kala uku da duk irin abin da Sauden ta zayyano, yana jin haka ya san ha
a baki suka yi, ita Sahura a
aki suke zama, don haka ya latsa ta ya ji ko za ta rage masa zafi? Kuma ba ta yi musu ba ta taimake shi ta rage masa, ko ma ya ce ta caza masa kai, don haka washegari yana ji yana gani ya zaro kayan cikin lefen, amma ya rantse kala biyu-biyu zai iya ba su, takalmin amaryar zai yi wa Saude, Sahura ce dai sai da ya siyo mata,ya kira kowaccensu ya ce ta shirya ga shi nan zuwa, da leda biyu ya tafi gidan su Saude, tana dubawa za ta yi magana ya riga ta da cewar"Saude ki yi Allah ki yi shiru, wallahi iya abin da zan iya kenan, ai asarar sai ta yi min yawa, haba ku tausaya min mana".
Ta ce"To shikenan Allah Ya amfana".
Ya ce"Amin, ai sai ki fito da akwatin mu je ko?"
Ta ce"A'a, saura ku
in leda".
Ya ce"Kamar ya ku
in leda? Wace irin leda kuma? Ko alala za ki
ulla?"
Ta yi murmushi ta ce"Ledar tsakar
aki nake nufi, ka je ka tambaya, indai irin haka ta faru saki ko yaji da aka kwana biyu a gida, idan mace za ta koma sai mijin ya ba da ku
in leda".
Hamza ya ce"Innalillahi wa inna ilaihi raji'un! To ke me ya ha
a ki da leda? Yaushe aka
arje tile
akinki?"
Ta ce"Ai wannan ku
i ne na al'ada idan ma ba ledar za a siya ba dai dai an ba ni, sai na canza abun yin mopping
in ko?"
Ya ce"Wato Saude yau ma dai ba za ku dawo ku taimake ni ba ko?"
Kafin ta yi magana kiran Sahura ya shigo wayarta, ta
auka ta ce"Kin gan ni tare da mutumin namu".
Sahura ta ce"Sweetynmu kenan, ya ba da ku
in ledar ko kuwa na mayar da akwatina?"
Kasancewar yana jin komai ya sa shi wartar wayar, ya ce"Sahura wallahi na sani duk ke ce kike zuga Saude, mene ne wani ku
in leda?"
Ta ce"Idan ba ka shirya mu dawo ba ai shikenan, don da ka shirya ba za ka tsaya tambayar ba'asin ku
i ba".
Ya ce"Na ji, to nawa ne?
ari biyu ko
ari biyar?"
A tare suka yi dariya da Saude da Sahurar, Sahura ta ce"Saude karbi wayarki ki shiga gida, don komawarmu ba yau ba".
Hamza ya ce"Kamar ya? Wallahi ba ni da ku
i Sahurar zan ba ku dubu da
ari biyar ku raba don Allah".
Sahura ta ce"Har yanzu dai ba ka shirya ba".
Ya ce"To kowa dubu
aya".
Ta ce"Albarka Malam Hamza".
Ya ce"Dubu biyar ku biyu, shi ne last wallahi, idan ba haka ba sai na kai ku hizba wallahi, na ce kun
aurace min".
Saude ta ce"Don Allah Sahura mu sallama kawai".
Sahura ta ce"Amma ya fara dan
a miki ku
in".
Ta kashe wayar, Hamza ya ce"Hmm ikon Allah! Wai yau ni matan da na raina suke juya ni kamar waina a tanda, ya yi wa Saude transfer dubu biyar
in, sannan ya
auki akwatinta suka tafi, suka hau adaidaitasahu ta kai su
ofar gidan su Sahura.
Sai ga Sahura ta fito babu akwati, Hamza ya ce"To ina naki kayan ke kuma?
akko sauri muke yi".
Ta ce"To ka dai san mu amare ne, amarya kuma billahillazi sai da kaza, don haka ka siya mu tafi da ita tukunna".
Ya ce"Tab
ijan! Gaskiya Sahura ki ji tsoron Allah, kin iya tada zaune tsaye".
Ta ce"Sha kwana kawai ka siyo mana mu tafi".
Ya ce"Shiga mu je dai, a hanya sai mu siya".
Sahura ta kafe, sai da kazarta a hannu za ta shiga adaidaitasahu, a dole mai adaidaitasahun ya ja Hamza ya je ya siyo ya dawo, ya mi
awa kowacce leda
aya, sannan ta
akko akwatin suka tafi, tun a hanya ya ce"To yau wace ce mai kwana? Don ba
ata lokaci kawai gara ku tsayar mun tun a nan".
Sahura ta ce"Saude ke ce uwargida, kuma kin ga lissafi ya dawo farko, don haka ta kanki za a fara".
Saude ta ce"A'a wallahi, ai ranar da abun ya faru na fita daga girki kika shiga, kuma ba ki kwana a gidan ba, don haka lissafi bai
ata ba".
Sahura ta ce"A'a a dai sako daga farkon Saude, don wallahi na san duk wacce ta shiga hannun mutumin nan yau gobe sai an yi mata ruwan zafi".
Saude ta ce"Zan dafa miki wallahi, don dai lissafi a kanki yake".
asa-
asa suke maganar amma Hamza yana ji, takaici ne ya hana shi magana, saboda shi bai ta
a ganin matan da suke ha
a kai wajen nuna halin ko'inkula da miji ba sai nashi.
"Allah wadaran naka ya lalace" Suka ji maganarsa.
arshe dai Sahura ce ta kar
i kwanan, don Saude suna shiga ma ta rufe
akinta, duk da koma a hargitse yake, don bai wani nutsu ya gyara mata komai ba, kayan dai kawai ya jera ya
ora katifa.
Tun daga ranar Hamza ya samu nutsuwa, aka cigaba da zaman lafiya, kefe guda kuma yana hangen wacce zai samu ya yi auren huce haushi da ita.
YUSUF
Bai tabbatar da yadda yake son Zubaida ya yi masa illa ba sai da ta samu ciki, hankalinsu ya tashi,shi da itan, gani yake yi ma shi aka fi cuta, saboda za a raba masa kan yara a sama musu 'yan uba, don haka ya dinga ro
onta kan ta zubar da cikin, ita ma hakan ta za
a, don haka ba ta wani yi musu ba ta nemi magani ta sha, cikin ya zube.
Duk abin da suke yi ita da Yusuf tamkar a tafin hannun mijinta suke, yana sane da komai, saboda tun ranar da ya canza mata waya ya saita tsarin bibiyarta ta ko'ina, don haka duk wani kira da chatting
inta tamkar a wayarsa suke, kawai ya zuba musu ido ne ya ga gudun ruwansu, duk wani ajiye waya da take yi don ya duba yana sane ya
i dubawar, tun da ya san manufarta, kuma yana sane ya bar ta ta zubar da cikin, saboda dama shi ma ba ya bu
atar haihuwa tare da ita, abin da ba ta sani ba shi ma ba wai son ta yake yi ba, auren
ano kawai ya yi da ita, da niyyar bayan shekara
aya zai sake ta, tun da zuwa lokacin ya gama morewa ya
oshi yadda ya kamata, sha'awarta kawai yake yi, tun bayan ganinta da harkokinta a tiktok, yanzu kuwa da suka yi wata takwas da aure ma sha Allah ya kawar da wannan sha'awar.
Tana asibiti a zaune bayan fitar cikin, bayan magriba ne, Daddy da Momy duk suna cikin dakin, Momy ce zaune kusa da ita tana ba ta abinci a baki, kamar za ta mayar da ita ciki, mijin nata ya shigo, suka gaida ya yi musu ya mai jiki suka amsa, ya kalle ta a
age ya ce"Ya jikin Zubaida?"
Ta ce"Alhamdulillah!".
Ya ja kujera ya zauna yana cewa"To ke Zubaida irin wannan ai neman shawara ake yi, sai ki ce min za ki zubar da cikin nan ya nake gani? Kin ga wallahi da na taimake ki na sake ki kafin ki zubar, yadda kina zubarwa kin ga kin gama iddarki, ko washegari sai a daura muku aure da shi Yusuf
in, amma yanzu sai fa kun jira wasu wata ukun".
Zuciyarta ta fara bugawa, a hankali kuma ta sassauta ta koma farin ciki, ta san dai ya gano abin da take yi ne, amma don kar a ce ba ta kare kanta ba ta ce"Me kake nufi?"
Iyayenta ma duk sun zuba masa ido, suna neman
arin bayani.
Ya ce"Zubaida ni fa ba kidahumi ba ne kamar yadda kika yi min kallo, na san duk wani abu da kike aikatawa na son ganin na sake ki kin komawa tsohon mijinki".
Daddy ya ce"Me nake ji haka? Tsohon miji".
Ya yi danne-danne a wayarsa ya kunna recording, sai ga muryoyinta ita da Yusuf ya bayyana, wayarsu ce wacce ya amince da bu
atarta na son zama abokin shawararta, kunya ta kama su su duka ita da iyayen, ita kam har da nadama, don ba ta so iyayenta suka san wannan ba, so ta yi idan ya gane kawai ya sake ta ba tare da iyayenta sun ji silar sakin ba, ta fara hawaye.
Ya ce"Tun da hakan kike so na cika miki burinki, na sake ki saki
aya, Allah Ya
ara lafiya, sati
aya na baku ku kwashe kaya, saboda saura sati biyu aurena da wata in sha Allah".
Ya ajiye mata takardar da sakin yake a rubuce ya bar
akin.
Toshe kunnuwanta kawai ta yi, tana bawa iyayen nata ha
uri, amma fa
a iya fa
a ta sha shi, sun yi mamakin wai har yanzu tana son Yusuf, ita dai tun da burinta ya cika ai shikenan, har ta fara tunanin ta inda za ta koma kasuwancinta kuma.
A gidan Yusuf kuwa zaman sa da Shamsiyya yana nan ana yinsa babu da
i, ta yi iya yinta ta bar wa Allah za
i, idan zaman ne alkhairi ya gyara mata, idan kuma rabuwar ce ya kawo ta cikin sau
i. Saboda rashin kulawarsa gare ta kullum
ara gaba take yi, yanzu idan ta gaishe shi ma ba ya amsawa kamar wanda suke gaba da juna.
Sarai ta san abin da yake yi shi da Zubaida, tun da ta sha bincika wayarsa idan ya ajiye ya shiga ban
aki, tun da ta fahimci tsohuwar matarsa ce ta
ara sarewa, saboda tana da labarin irin son da yake yi mata, da kuma yadda rabuwarsu ta kasance, ba da son ransa ba, dole ta yi masa ya sake ta, ta jinjina rashin zuciyar Yusuf
in, ta kasa yi masa uzuri da cewar so ne hana ganin laifi.
Yau ya yi dare a shago, sai sha biyu saura ya dawo gidan, yana shigowa yana
arin rufe gidan ya ji an buga masa sanda a
eyarsa, ya
walla
ara a gigice, ya ji an rufe gidan, maza ne su biyu, suka shiga dukan shi da sandar ta ko'ina, duk ha
urin da yake ba su sun
i kula shi ma, ballantana su fa
a masa laifinsa a gare su, ga shi babu bakin ihun tun naushin da
aya ya yi masa a baki, bakin ya kaure da azaba, ha
urin ma da
yar ba su, haka suka yi masa raga-raga suka bar gidan, tun yana kuka har ya kasa, sai numfarfashi kawai da yake ta yi, da rarrafe ya
arasa
akin, duk da gwiwowin nasa ma ciwuka ne, gani yake ma har da targa
e, ya shiga
wasa
ofar, ya da
e yana yi amma Shamsiyya ba ta ji ba, saboda ta yi nisa a bacci, da
yar ya ciro wayarsa ya nemi lambarta ya kira ta, ta
auka ya fa
a mata yana
ofar
aki ta zo ta bu
Tana ganin shi hankalinta ya tashi, ta rikice, yayanta ta kira a waya, ta sanar da shi, ya taho da adaidaitasahunsa da yake ja, bayan ya biya ya
akko mahaifin Yusuf
in, suka kwashe shi suka tafi asibiti.
08028966015
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/LnQJ26F7GLvLHNQHkwpWw1?mode=ac_Assalamu Alaikum jama'ar duniya bakidaya dafarko sunana ummuh sayyeed yar mutan Chadian traditional medicine center Zaria dealer in all kinds of magungunan mata turarukan wuta gyaran jikin amarya da uwar gida to alhmdulillah abubuwan dazaki samu a gurin Yar mutan Chadian domin gwangwaje mai gidanki inada zafafan magungunan mata namusanman kamar haka
Maganin sanyi
Tsumin bom
Madarar tabaje
Tsumin baure
Ruwan kwataiiii wayyo dadi
Shayin kinfi budurwa
Gumbar narkakken dabino
Gumbar kwakwa dadabino
Gumbar Milo
Gumbar Madara
Sannan Muna da seat din dahuwa ga yannaisa
Garin dahuwar kaza seat
Garin dahuwar ciccibi seat
Garin dahuwar tsoka 11 seat
Garin dahuwar farfesun seat kifi
Garin dahuwar kayan ciki seat
Garurrukammu Nasha
Garin tabaje
Garin yaukayauka emergency
Garin kankana
Garin bata gaban kishiya
Garin ba Bako
Hmmm in nace zanmuku bayanin kayan da Yar mutan Chadian takesiyarwa zamucika pages dayawa amma don ganema idon ki zaki iya save my number 09065504546 ko shawarwarin yadda zamu zauna lapiya a gidajan mazajanmu kuyi joining domin zaku amfana akwai free recipes da nakebayar wa koda bazakisiya maganiba nagode takuce
Har report an yi police station a kan abin da aka yi wa Yusuf, amma haka
araci abincike ba a gano kowa ba, to ko an gano
in ma babu abin da Yusuf ya isa ya yi, tun da ba shi da
arfin ikon da zai ja da tsohon mijin Zubaida, wanda shi ne ya sa aka yi masa wannan dukan, iyayen Yusuf
in da wani abokinsa ne ma masu za
alewa, shi kam jin labarin mutuwar auren Zubaida ya goge masa duk wani takaici na dukan da aka yi masa, fatansa kawai ta gama idda ya mayar da ita
akinta.
GIDAN SUNUSI
Sabila dai babu abin da za ta ce da Allah sai godiya, rayuwar gidanta sam babu canji, Sunusi ya yi rika
ar da ya saba yi ya koma na ainihi mai wula
anci da abin da ya ga dama, masifaffen nan wanda komai ta yi ba ya burge shi, rufin asirinta
aya wannan sana'ar
inkin, ba don ita ba da ta tagayyara, yanzu da sau
i iyayenta sun fara sakewa da ita, idan ta je gidan har suna yin fira, wannan ya rage mata damuwar da take ciki, dama a ganinta su ne ba a kan gaskiya ba, su suka
orawa kansu, idan ba haka ba a kan me za su shiga tsakanin mata da miji su yi kane-kane? A kan ta ce za ta yi zaman aure muddin rai da uban 'ya'yanta sai a dinga ganin ba ta da hankali? Wannan ai rashin adalci ne.
Har yanzu bai fasa siyo geron nan ba, kullum da koko ake karyawa, sannan yanzu da rana ya ma daina siyan shinkafa, saboda ta
ara ku
i, sai dai taliya da macaroni, wanda ba isar su yake yi ba, sai dai kawai a lasa a ha
ura. Ba ta fasa addu'a tana kai wa Allah kukanta ba, babban kuskurenta
aya kawai ita ba neman za
in Allah take ba, Sunusin dai shi take nunawa Allah ta za
a, kullum ro
onta Allah Ya shirye shi ya canza halayensa su zauna lafiya.
Yau wajen sha
aya na safe ya kira wayarta, ta
auka ta yi masa sannu da kasuwa, ya ce"Kin
ora girki?"
Ta ce"A'a, yanzu dai zan
ora".
Ya ce"To
an jira ni kar ki
ora, Allah Ya sa dai kin iya girkin 'yan gayu mai shegen da
Ta yi murmushi ta ce"To ai baban Amal babu macen da ba ta iya girki ba, sai dai mijin da bai iya cefane ba".
Ya ce"Ke dalla ba iyayi na ce ki yi min, kin iya?"
Ta ce"Na iya mana, me kake so a dafa?"
Ya ce"Ha
en girki nake so na
ure aji, ki
arar da basirarki tass".
Sabila ta yi 'yar dariya ta ce"In sha Allahu, amma fa ka san girki mai da
in nan da kake fa
a ba zai yiwu da macaroni ko taliya ba, da shinkafa ake yi".
Ta fa
a tana fatan ya yarda ya siyo shinkafar, tsakani da Allah ita yanzu da a ba ta nama har gara a bata shinkafa, saboda yadda take marmarinta, a hakan ma don wataran tana siyo dafaffiya ta ci ne ita da yaran, a tukunyarta dai ta manta rabon da ta dafa ta.
Ya ce"Babu damuwa, indai shinkafa zan taho da ita, da me da me ake bu
ata a wajen girkin? Ki yi min bayanin komai zan siyo yanzu na kawo".
Ta ce"Kayan miya ne, sai ka taho da su kabeji, green beans..."
Ya ce"Kawai dai ki ce kayan jollof, ai
mun saba ha
awa mutane".
Sabila a ranta ta ce'Amma gidanka sai kayan miya kawai za ka kawo'.
Ya ce"Bari na ha
o to sai na taho gidan, jan nama za a siyo ko kaza?"
Sunusi ya ya gogewa Sabila hadda, ta fara zargin da walakin goro a miya, da ita tunaninta addu'arta ce ta fara kar
uwa zai fara canzawa har yake so yau ya birge ta da dadda
an girki, amma zuwa yanzu ta fara zargin ba haka kawai ba akwai magana, don haka ta ce"Wai ku
i ka samu masu kauri haka?"
Ya ce"Ke dalla ba na son titsiye, na ce wanne ya fi?"
Tsakaninta da Allah rabon da ta ci kaza tun tana asibiti da ta yi
arin nan,
anwar shi ta siya dafo mata har sau biyu, don haka ta ce"Kazar ta fi".
Ya ce"Ok ga ni nan zuwa".
Ta ajiye wayar tana ta mamaki. Babu jimawa ya shigo gidan da ledoji ni
i-ni
i, shinkafar ya siyo kwano
aya, ga kayan jollof komai da komai, sai kuma manyan kaji guda biyu, har da cream salad ya siyo babbar kwalba, sannan ya siyo mai da magi, tana kallon kayan da mamakin da bai gama kashe ta ba sai da ya mi
o mata dubu
aya, ya ce"Ungo wannan ki siyo gawayi, idan da
an curry ma sai ki siyo, sai yanzu na tuna da shi".
Ashe Sunusi ya san curry? Ta yi wa kanta tambayar da ba ta isa ta yi ta a fili ba.
Ta yi
an murmushi ta ce"Da alama dai baban Amal ku
i aka samu ko?"
Ya yi 'yar dariya ya ce"A'a, ban kai ga samun ba, amma dai zan samu, duk ku
in nan da na kashe zan mayar a yau
in nan, kin tuna abokina Safwan?"
Ta ce"Ai ba yadda za a yi na manta da Safwan, shi da yake yi maka rakiyar zance?"
Ya ce"To wallahi shi ne ya dawo
asar nan, ashe ma ya da
e da dawowa kawai bai neme ni ba ne, sai yanzu, kin san tun da ya tafi ya watsar da ni, ni kuma na rasa inda zan samu lambarsa, kwatsam yanzu sai ya kira ni har ha
uri ya dinga ba ni, ya ce zai zo ya ci abincin gidana ma".
Sabila ta ce"Ma sha Allah! Gaskiya dole yau a ranga
a girki, rabonka da shi fa tun da cikin Amal".
Ya ce"
warai kuwa, yana nan na san ya ku
ance, don haka dole ya ba ni kasona".
Sabila ta ce"Ai kuwa zan zage na yi maka girkin fita kunya, dama ina da kalolin jollof a wayata, sai dai na yi ta kalla ina ha
iyar yawu babu damar ci".
Sunusi ya maka mata harara ya ce"To sannu mayya, saura ki saka kazar a gaba to ki cinye, tun da a waya ma kina ha
iyar yawu ina ga kun ha
u a zahiri?"
Ta ce"Ni ban ce zan cinye ba".
Ya ce"To kar ma a ta
a, a bar shi sai ya ci ya
oshi , abin da ya rage shi ne rabonmu".
Sabila ta ce"To".
Ta fita ta siyo gawayin, ta dawo ta hau aiki, Sunusi bai sake fita ba, ta ga ma ba shi da alamar komawa kasuwar, tana fara suyar kajin ya
auki faranti ya zuba guda uku ya ci, ita kuwa sai ha
iyar yawu take yi kamar mayar da ya kira ta, amma ta kasa ci, saboda kar ta karya dokarsa, yana daga
aki ya ce"Shinkafar nan ki bi ta a hankali, don da tsada na siyo ta, gwangwani hu
u ma ta isa".
Sabila ta ce to, amma sai ta zuba gwangwani shida, saboda tsakani da Allah ta horu da rashin shinkafa, don haka cin yunwa za ta yi mata. Ta gama girki tsaf, ta yi wanka sannan suka ci, nama dai ko yaran ba ta ba wa
ano ba, tana jira ba
o ya zo ya ci ya rage.
Bayan la'asar Safwan ya
araso, Sunusi ya je ya taho da shi, yana yi masa tsiyar ya manta gidan, bayan sun shigo suka gaisa da Sabila yana ta jan yaran da wasa, ta kawo masa abincin ta bar
akin.
Safwan abokin Sunusi ne tun da da
ewa, yana
aya daga cikin wanda suka saka Sunusi a harkar shaye-shaye, shi Safwan mahaifansa suna da rufin asiri, kuma shi ne zakka a gidansu, ba ya jin magana sosai, ya
i karatu, ya
i kasuwa, ga shi shi ka
ai ne namiji a gidansu, don haka duk burin uban a kansa yake, amma Safwan sam ba ya tausayin iyayen nashi, an sangarta shi da ku
i, don haka yake
ibowa ya yi son ran shi, akwai wani abokinsa Abubakar a unguwar su Sunusi, ta silarsa suka ha
u da Safwan, saboda dukansu suna zu
e-zu
e, shi Safwan shi ne mai kawo ku
i, Sunusi kuwa shi ya san lungu da sa
on da ake siyarwa, sai a siyo a ha
u a
akin Abubakar a yi ta
walewa, sanda abun nashi ya fara nisa sai mahaifinsa ya farga, ya fitar da shi waje da zummar ya raba shi da gur
atattun abokai, ya
ora shi a kan kasuwancin shi na can, a hankali kuma Safwan ya koma ruwa, sai na ya fi sakewa a can
in, a can ya koyi shan giya da manyan kayan maye, tun uban bai sani ba har aka sanar masa, kuma Safwan
in ya
i dawowa, to yanzun ma da
yar aka lalla
a shi ya dawo don aure za a yi masa har a saka rana, tun da a can
in yanzu ya daina ta
uka komai sai shaye-shaye, Sunusi har ya fi shi kyaun gani, saboda shi Safwan da
yar na yake iya bu
e idonsa, ga wata muguwar rama da ya yi kamar ba ya cin abinci, ya yi ba
i kamar ba shi ne mai hasken fata ba a baya.
Yanzun ma Abubakar ya fara nema, don ya dinga sama masa manyan kayan da zai dinga korawa, sai ya samu Abubakar
in a nutse, don shi tuni Allah Ya shirye shi, yanzu ko sigari ba ya sha, shi ne ya tambaye shi lambar Sunusi ya ba shi.
Bayan fitarta Safwan ya ce"Sunusi da alama dai kana kar
ar ki
an General, a ce falonku ko kujeru babu?"
Sunusi ya ce"Kai dai bari Safwan, to gidan nan da kake gani abinci ma da
yar muke ci".
Safwan ya ce"Shi yasa na ga duk kun rame kai da itan".
Ya marairaice ya ce"Rayuwa ce, wannan cefanen ma wallahi duk bashi na ci".
Safwan ya ce"Kar ka damu komai ya zo
arshe in sha Allah".
Sunusi ya ce"Allah Ya sa, na gode".
Safwan ya ce"Allah Ya sa dai har yanzu kana korawa Sunusi".
Sunusi ya yi dariya ya ce"Me za a fasa? Wallahi akwai kaya sosai, don dai kawai ba na kama ku
i ne".
Safwan ya ce"Very good! Kar ka damu abokina, akwai ku
i a wajena zai dinga isarmu muna yin son ranmu, ni fa ka san a dole nake awa uku cikin hayyacina ba a duniyar sama ba".
Sunusi ya ce"Ka ce dai duniya sabuwa"
Suka tafa suna dariya.
Safwan ya ce"Ka ji fa wai aure za su yi min mutanen nan, ni kam ban san me zan yi da wani aure ba, tun da sha'awa ce dai ai, kuma matan ga su nan sai wacce na za
a, yanzu ma tun safen nan da na kira ka ina tare da wata Baby ne, wallahi sai yanzu na samu kaina".
Sunusi ya yi shiru, don a zo
angaren da ba shi da kata
Safwan ya ce"Ko kai korawa kawai kake yi ba ka le
a waje saboda kana da mata? Kodayake ai Sabila tana da kyau, kuma na san kana sonta".
Sunusi ya ce"Ba wannan ba abokina, wallahi ni larura ce ta same ni, ni da lagwani marabarmu
alilan ne, kuma duk sha'awar irin babys
in nan ne ya ja min, to ina ha
uwa da su a waya, amma ba ni da ku
in da zan kwashe su, shi ne sai na saka musu data 'yar five GB haka su rage min zafi, silar haka na fa
a masturbation, ga shi yanzu na shiga matsala, ba na jin da
in mace sai hannuna".
Safwan ya ce"lallai aboki kana bu
atar a yi maka service babba, amma yanzu zan fara ba ka wasu kwayoyi ka gwada, indai sun yi maka shikenan, sai ka fara ragewa, kafin a sama maka masu kyau, amma rayuwa da mace
aya Malam ai ba ka more ba".
Sunusi ya ji da
i ya kama shi, don ya tabbata kakarsa ta yanke sa
a, don kuwa duk wanda ya san Safwan ya san shi da bu
e bakin aljihu duk na kusa da shi ya yi yadda yake so.
Da zai tafi ya bawa Sabila dubu goma, tana ta godiya da murna, suka fita da Sunusi, sai lokacin ta
auki naman da ya rage, ta raba biyu ta ajiyewa Sunusi rabi, ita da yaran suka ci rabi.
Safwan da Sunusi kuwa kai tsaye gidan Safwan
in suka tafi, wanda aka gama gina shi tun tuni, yanzu da ta dawo ya saka katifa, firji kayan kallo, da 'yan abubuwan bu
ata ake holewarsa kafin a kawo amaryar, yau saboda tsabar isa Sunusi kiran wanda yake siyan
wayoyi a wajensa ya yi, ya zo gidan da kan shi ya kawo musu, suka shiga korawa, shi dai Sunusi
in shan giyar da Safwan ya yi masa tayi ya yi, amma dai ya yi wa kansa cajin da ya da
e bai yi ba, wani garas yake jinsa yau
in, da zai tafi gida Safwan ya ba shi
wayoyin da ya yi masa al
awari, ya ce ya tsaya ya kwana a nan zai kira wata yarinya sai ya gwada a ga aikin maganin, Sunusi ya ce a'a zai gwada a kan Sabila, a
a'ida biyu ake sha, amma shi hu
u ya sha, tun da shi ba lafiyayye ba ne, gani yake sai ya sha fiye da
a'ida zai yi masa.
Shi bai san ma dare ya yi sosai ba, sai dai ya duba wayarsa ya ga har sha biyu ta gota, Sabila ta yi nisa a bacci kiran wayarsa da
wankwasa gidan ya tashe ta, ta je ta bu
e masa, yana shigowa
aurin sigari da wiwi suka buge ta, ta rufe
ofar, suka shiga, har ta yi gaba don komawa
aki ta ji ya ru
o ta, ya rungume ta, da muryar da ta san yana yi idan ya sha da yawa ya ce"My Sabila".
Gabanta ya fa
i, mamaki ya kashe ta, ta fara tunanin wannan salon soyayyar fa? Tun a wajen ya fara sumbatarta, sai da
yar ya yarda ta ja shi suka tafi
aki, cikin ranta kuwa murna take yi, tun da yau za ta samu ya rage mata zafin da ya saba, ai kuwa ya ba ta mamakin, don ranar ko satin farkonsu albarka, da
in da
awa yana ta jera mata i love You, tana ta mamakin wai yau ita Sunusi yake cewa ba ya so su rabu har abada, ba ya son
acin ranta? Har fa godiya ya dinga yi mata wacce ba ta san ta mene ne ba, ita dai farinciki kamar ta kurma ihun murna, haka ta saki jiki tana ta mayar masa da martanin kalaman soyayya, ta gamsu iya gamsuwa, ta yi wanka ta dawo ta kwanta shi kuwa bai samu yin wankan ba ma, bacci ya kwashe shi, ta rungume shi ita ma baccin ya
auke ta.
Wannan daren yana
aya daga cikin dararen da ba za ta manta da shi ba.
Washegari da safe ta yi zaton zai tambayi wannan dubu goma da aka ba ta, tun da ta san halin shi da son ku
i, sai ta ga bai tambaya ba, ya fita ya siyo
wai, kayan shayi, indomi da
aton biredi, ya ce mata"Ga wannan, anjima zan siyo masu yawa, matsalar abinci in sha Allah ta kau a gidan nan, dama ai shi ne yake ha
a mu fa
a ko?"
Ya yi maganar yana narkar mata da idanu.
i ya kashe Sabila kamar ta dira tsalle, ta dai daure kawai ta fara murmushi, ta ce"Ni dama ba ma wani samun matsala, kai ne dai..."
Sai kuma ta yi shiru.
Ya ri
o hannunta yana
an matsawa ya ce"Ni ne nake damunki ko?"
Ta yi shiru.
Ya ce"Na san ina cutarki, amma ki yi ha
uri kin ji my Sabil".
Ta ce"A'a ni ba ka cutata wallahi, komai ya wuce".
Ya ce"Ba wani nan".
Ta ce"Allah kuwa".
Ya ce"I love You".
Ita ma ta amsa, zai rungume ta ta ce"Ka ga fa yara".
Ya ce"Sorry na manta da su, duk kin ru
a ni".
Ya wuce
aki, ita kuma ta hau aikin ha
a abun karyawa, duk mamaki ya hana ta sukuni, sai sakin murmushi take iya ka
ai, tana fatan a ce addu'arta ce ta kar
u dare
aya.
Bayan sun karya ta raka yara makaranta, tana dawowa ya sake janta
aki aka bu
e sabon shafin soyayya, Sunusi dai ya koma mata tamkar yadda yake a satin farko na aurensu.
Wajen
arfe goma sai ga Safwan ya zo da motarsa har
ofat gida, ya
auke shi, kasuwa suka fara zuwa ya yo masa siyayyar kayan abinci masu yawa, har da sabon gas, ya dawo da shi Sabila tana ta murna, sannan suka tafi, Sunusi babu batun zuwa kasuwa, gidan Safwan
in suka tafi suka cigaba da sabgoginsu, da ya ba shi labarin wa
an nan kwayoyin sun yi masa sai ya ce masa to yau ya za
i wacce yake so ta zo su huta, shi zai biya masa ku
in, a waya ya nuna masa hotunan 'yan matan, Sunusi ya za
i wata tsuleliya, ai kuwa da ita ya wuni a gidan, kafin dare su fara
walewarsu, yau ma sai da sha biyu ta wuce ya koma gida, da salon soyayyarsa ga Sabila, sai dai yau rungume ta kawai ya yi, amma ba shi da
arfin kusantarta, don wannan babyn sai da ta si
e shi tass, ba ya jin ta bar wa Sabila saura, sai dai idan ya yi cajin gobe.
Sabila murna kawai take da sabon canjin Sunusi, wani zaman lafiya suke yi, babu fa
a babu hargagin nan sai ma nuna soyayya, ga shi babu matsalar abinci, kullum girkinta da nama, ta dafa abin da ranta yake so, sai dai fa ta fara damuwa da kai wa darensa a waje, kuma ta fara zargin anya yana zuwa kasuwa kuwa? Saboda ta ga kullum Safwan ne mai zuwa ya
auke shi a mota kamar wani direbansa.
08028966015
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/LnQJ26F7GLvLHNQHkwpWw1?mode=ac_Assalamu Alaikum jama'ar duniya bakidaya dafarko sunana ummuh sayyeed yar mutan Chadian traditional medicine center Zaria dealer in all kinds of magungunan mata turarukan wuta gyaran jikin amarya da uwar gida to alhmdulillah abubuwan dazaki samu a gurin Yar mutan Chadian domin gwangwaje mai gidanki inada zafafan magungunan mata namusanman kamar haka
Maganin sanyi
Tsumin bom
Madarar tabaje
Tsumin baure
Ruwan kwataiiii wayyo dadi
Shayin kinfi budurwa
Gumbar narkakken dabino
Gumbar kwakwa dadabino
Gumbar Milo
Gumbar Madara
Sannan Muna da seat din dahuwa ga yannaisa
Garin dahuwar kaza seat
Garin dahuwar ciccibi seat
Garin dahuwar tsoka 11 seat
Garin dahuwar farfesun seat kifi
Garin dahuwar kayan ciki seat
Garurrukammu Nasha
Garin tabaje
Garin yaukayauka emergency
Garin kankana
Garin bata gaban kishiya
Garin ba Bako
Hmmm in nace zanmuku bayanin kayan da Yar mutan Chadian takesiyarwa zamucika pages dayawa amma don ganema idon ki zaki iya save my number 09065504546 ko shawarwarin yadda zamu zauna lapiya a gidajan mazajanmu kuyi joining domin zaku amfana akwai free recipes da nakebayar wa koda bazakisiya maganiba nagode takuce
Watarana suna zaune da safe, sun gama karyawa ne, ya yi wanka yana jiran Safwan ya zo ya
auke shi, Sabila ta ce masa"Wai ni baban Amal ina kuke zuwa da Safwan? Ko dai aiki ya sama maka ba ka fa
a mini ba?"
Sunusi ya ce"Ba wani aiki".
Ta ce"Amma kullum sai ya zo ya
auke ka fa, to ina kuke zuwa? Anya ma kana zuwa kasuwa kuwa?"
Sai kuwa ya ha
e rai sosai ya ce"Ban sani ba! Ban da shisshigi ina ruwanki da inda nake zuwa?"
A sanyaye ta ce"Ba ruwana, amma da na ga ka bar kasuwarka na zata wani aikin ka samu".
Ya ce"Ina ruwanki da kasuwata ko rashinta? Ke dai ba ina ba ki abinci ba?"
Ta ce"Kana ba ni, amma idan na tambayi abin da ya shafe ka ai a ganina kulawa na ba ka".
Ya ce"To ta wannan fannin ki ri
e kulawarki ba na so".
Ta ce"Shikenan, Allah Ya tsare".
Babu jimawa Safwan ya zo suka tafi, tun zuwan farko da ya shigo gidan ya ci abinci bai sake shigowa ba, sai dai ya tsaya a
ofar gida ya yi masa waya.
A ranar Sabila ta shiga tashin hankali, don yau sai da Safwan ya rinjayi Sunusi, ya yi babban caji, tun da yake bai ta
a shan giya ba, don haka ya shiga wani yanayi, direban gidan su Safwan ne ya dawo da shi gida, tare da Safwan, don shi buguwar tashi da sau
i, zai gane gidan Sunusin, kawai dai ba zai iya tu
in motar ba ne cin yanayin da yake.
Sanin Sunusin ba shi da
arfin da zai iya kiran wayar Sabila ya direban fita yana ta
wasa mata, lokacin
arfe biyu na dare, har ta fitar da rai da dawowarsa, tana sallah tana hawaye, don ta san ko ina suke zuwa ba waje ne mai kyau ba, fargabarta
aya a ce yana neman mata bayan shanye-shayen, tun da yanzu ya samu lafiya ba kamar baya ba, bugun
ofar ya da gabanta fa
uwa, idan shi ne ta san da kiran waya yake ha
awa, don haka ta
i bu
ewa, sai ma sakata da ta
ara a
ofar
akin tana ta addu'o'i, can kuma sai ta
auki waya ta kira Sunusin, don ta sanar da shi abin da ke faruwa, sai ta ji direban ya
aga wayar, ya ce mata ta bu
e yana tare da Sunusin ne ya kawo shi gida ba shi da lafiya, tsoro ya sake kamata sam ba ta yarda ba, zuciyarta ba ta aminta da ta bu
in ba, ta kashe wayar gabanta yana
ara fa
uwa, aka sake kira ta
auka ta ce"Malam ta ya zan yarda kana tare da mijina?"
Tana jin lokacin da yake yi wa Sunusin bayanin Sabila ba ta yarda da shi ba, dole sai ya yi magana, rass ta gene muryar Sunusi yayin dacikin maye yake cewa "Na yi magana na ce mata uban me? Don uwarta ni za ta rainawa hankali? Matsa na
alla
ofar kawai".
Ya yi baya ya daki
ofar, ya zo zubewa a
asa, direba ya taro shi, Sabila ta je ta bu
ofar, tana bu
ewa ya fa
a kanta don a jikin
ofar yake dama, cikin maye yake yi wa su Safwan sai da safe. Sabila ta saka sakata, tana juyowa ya wanke ta da mari ya ce"Ke don ubanki ni kika
i bu
ewa
ofa? Gidanki ne dama?"
Sai ya yi dariya har da tafi ya ce"Hakane fa, ashe ke
arauniya ce, kin fara sata jiya".
Duk da ba ta san warin giya ba, amma ta san wannan warin da take ji a tare da shi yanzu shi ne warin giyar da ake fa
a, ko ta
i Allah dole ta yarda yau mijinta giya ya sha, saboda tashin hankali ko zafin marin ba ta ji ba ma ballantana na kalamansa, ta ja hannunsa zuwa
aki tana danne kukan da yake son
wace mata, Sunusi ya fizge hannun yana tanga
i da cewar"A'a fa, hattara dai, hattara 'yan'mata, ni ba rago ba ne da za ki ja ni, yasin sai dai ki goya ni, don Allah ki goya ni kin ji? Sabila, Sabila".
Ta kasa ri
e kukanta, ta dur
ushe a wajen ta sake shi iya
arfinta, a ranta tana cewa shikenan Safwan ya cuce ta ya saka mijinta a harkar banza, ji take kawai ma ya kashe ta.
yar ya yarda ta ja shi ta kai
akin, ta kwantar a kan gado, bacci mai nauyi ya
auke shi, ita kuwa ta saka shi a gaba tana ta kuka, sai kuma ta ciro wayarsa daga aljihu, ta saka yatsanss ta bu
e ta shiga bincike, binciken da sai da ta yi nadama, domin ta ga kalar chatting
in da yake yi da mata kala-kala na batsa, hotuna da bidiyon banza kuwa kamar don shi aka
iri wayar Sunusi, kukan da ta ci a wannan daren sai dai ta ce Allah Ya sa ya zame mata kaffara, numfashinta har
aukewa ya dinga yi tana shi
ewa, amma duk da haka sai da ta gama bincikenta tsaf sannan ta ajiye masa wayar, tana nan zaune aka yi kiran sallar farko ta tashi ta
auro alwala.
Washegari da safe ta tashi a sanyaye, idanunta sun kumbura saboda kukan da ta ci, ga mamakin ta sai ga Sunusi yana tambayarta me ya samu idanunta? Ko ba ta da lafiya ne? Ba ta ba shi amsa ba sai da ta dawo daga raka yara makaranta, ta ce masa "Yanzu baban Amal dama abin da kuke yi kenan idan Safwan ya zo ya
auke ka? Shaye-shayen naka ya yi tsamarin da har za ka fara shan giya?"
Tsakanin rufe bakinta da saukar marin da ya yi mata ba ta san wanda ya riga wani ba, ya sake sauke mata wani marin kafin ya ce"Ni za ki yi wa sharri? Don kin ga kin samu sake yanzu ina
aga miki
afa shi ne za ki fara wuce gona da iri? To na rantse da Allah duk ranar da kika sake yi min makamanciyar wannan maganar sai na lahira ya fi ki jin da
i, banza shashasha lusara kawai wacce ba ta iya komai ba, ki je ki san wane ne namiji, ki zama cikakkiyar mace mai iya sarrafa namiji kafin ki ce za ki fara kishina, ni wallahi aure ma zan
ara nan ba da jimawa ba".
Maganganunsa sun daskarar da Sabila, sun goge mata hadda tass, idan ba za ta yaudari kanta ba to ta san duk namijin da ya yi wannan furucin fa tabbas yana son nuna mata akwai matan da suka fi ta iya mu'amalar aure, wanda ya yi da su ya yaba, har hakan ya sa ya raina
arinta, kenan iskancin nasa ba iya na waya ba ne?
Ta fashe da kuka ta ce"Sunusi ka ji tsoron Allah, jiya na ga duk abin da kake aikatawa a wayarka, ga shi yau kana jadda min abin da na gani gaskiya, da me na rage ka don Allah? Ta ina matan suka fi ni, me yasa ba ka fa
a mini ba na gyara?"
A harzu
e ya taso ya
auke ta da mari, ya ce"Wayata kika
aukar min? Saboda tsabar raini ya shiga tsakaninmu ko?"
Ta gaji da wannan dukan da yake yi mata a kan gaskiyarta, don haka ta tashi tana muzurai ta ce"Na
auka
in! Kuma idan a raini ka kalli abun to na raina ka
in!"
Har wani
aukewa numfashin Sunusi ya yi, na 'yan sakanni kafin ya dawo, saboda tsabar
acin rai da mamakinta, ai kuwa ya shiga doddoke ta yana zagi da cewar ta tafi gidansu ta ishe shi ba zai zauna da mara kunya ba, tun da ta ji kalmar ta tafi gidansu ta yi shiru, tsoro ya kama ta, don tana tsoron kar ta je ko mayen bai gama sakinsa ba ya ce ya sake ta ma gaba
aya ta shiga uku, don haka ta shiga ba shi ha
uri tana cewa ya yafe mata, ba za ta sake saka masa ido ba, bai fasa zaginta ba har ya yi wanka ya bar gidan.
Sabila ta ci kuka ta gode Allah babu mai rarrashi, a duk sanda take kuka irin wannan silar Sunusi maman Nawal ce kawai take fa
o mata a rai, wacce ba ta sake jin
uriyarta ba har yanzu, gidansu har wasu sun tare, kuma a yadda ta ji siya suka yi ba wai mijin maman Nawal ne ya saka su haya ba, tun daga nan ta sake sarewa, sai dai a duk sallolinta biyar tana yi mata addu'ar Allah Ya sa tana cikin aminci.
Dukan da ya yi mata bai dame ta ba kamar wannan sabuwar rayuwar da ya jefa kan shi ta shan giya, tabbas wannan ba abin da za ta yi shiru ba ne, amma wa za ta kai wa
arar shi? Ba ta manta lokacin da ya sake ta a gaban mahaifinsa ba bayan ta kai
arar shi, iyayenta kuwa ta san ba ta isa ma ta tunkare su da zancen su saurare ta ba, ba shi da wani yaya namiji kuma, har ga Allah Safwan ya cuce ta, dawowarsa na ta yi mata rana, a dole ta bar wa Allah komai, tun daga ranar kullum Sunusi a buge yake dawo mata gida, idan ta kula shi ya na
a mata shegen duka, wani lokacin kuma hala zai dawo ya aika mata da sunan mu'amalar aure, cikin
anin lokaci ta
ara ramewa, ta shiga tashin hankali mai tsanani, tana wannan yanayin kuma sai ga bayyanar ciki, ta fara zazzafan laulayi kamar yadda ta saba.
Wannan ma ya fi na koyaushe zafi, saboda ya ha
e mata da ba
inciki Sunusi da ya dame na da ya shanye, haka dai take ta rarrafawa.
A sirrince ta je ta samu mahaifinsa tana kuka ta fa
a masa halin da ake ciki, da irin rayuwar da Sunusi yake yi, ga mamakinta sai ta ji ya sani, ya fa
a mata ya ji labarin komai har da barin kasuwar da ya yi, amma wallahi bai ji cewar har giya ya fara sha ba, yana ba ta ha
uri ita kuma tana ro
onsa kan kar ya fa
awa Sunusin ita ce ta fa
a masa don Allah, Baba ya ce ba zai fa
a ba, kuma shi zai san matakin da zai
auka.
Kasancewar mahaifin Safwan sananne ya sa Baban Sunusi bai wani sha wahala ba ya gano gidan su Safwan
in, kuma aka yi sa'a mutumin yana
aya daga cikin masu ku
in da ba sa bambanta kansu da talaka, don haka Baba bai sha wahalar samun tattaunawa da shi ba, bayan ya gama yi masa bayanin wane ne shi, da ala
ar Sunusi da Safwan da kuma abin da Safwan
in ya ja shi suke aikatawa, Baban cikin kuka ya kara da fa
in"Shiriya ta Allah ce,kuma dama ni ban ce
ana kintsattse ba ne, amma dai
anka ne ya kara ta'azzara abun, Alhaji ka dubi girman Allah da manzonsa ka raba
anka da Sunusi, yana da iyali, da matarsa da 'ya'yansa, ya jefa shi a wata rayuwa, ji nake kamar ba
incikin Sunusi ne zai yi ajalina, don Allah ka taimake ni ka raba su".
Alhaji shi ma
wallar ya
auke ya ce"Ka yi ha
uri Malam, in sha Allahu Allah zai shirye su, ina da labarin komai, amma ban da
e da sani ba wallahi, kuma a yanzu haka ma har na
auki matakin da ya dace, lokaci kawai nake jira, Malam na yanke hukuncin zan kai Safwan gidan gyaran hali da tarbiyya, wata makaranta ce wacce ake kai yara kangararru irinsu, a ba su lokaci
wararru da malamai su tsaya a kansu su gyara su da dabaru, magani, da kuma taimakon Allah, an kai yara da yawa wa
an da ma suka fi su kangarewa kuma an dace, yanzu sun dawo sun zama abun alfahari a cikin al'umma kamar ba su yi ba".
ora da fa
in"Idan ka amince kuma kana ganin zai yiwu to zan iya ha
awa da naka
an, a kai su tare a gyara su da taimakon Allah, in sha Allah sai ka ga komai ya wuce".
Nan take kuwa Baba ya amince, ya dinga godiya, to idan bai amince ba ya san nan gaba me Sunusi zai zama? Nan suka tattauna sosai, ya fa
a masa wani satin za a zo a
auki Safwan, don haka kafin ranar zai gama yi wa Sunusi shiri shi ma sai a tafi da su tare, Baba ya yi godiya suka yi musayar lambar waya.
YUSUF
Tun kafin Zubaida ta gama iddarta ta koma kasuwarta, wannan karon da
arfinta ta dawo duk da dai ta yi asarar wasu mabiyan nata da customers, a hankali komai ya dawo mata yadda ta saba, suna gaisawa da Yusuf har ta kammala idda, a lokacin ne kuma Yusuf ya fara bijiro da batun soyayyar, sai dai hankalinsa ya fara tashi, ganin tun ba a yi nisa ba Zubaida ta fara nuna masa halin ko'inkula kamar dai tsohuwar rayuwarsu, ya nemi wannan soyayyar da take nuna masa ya rasa, sautari ma yanzu idan ya kira ta sai ta ce aiki take yi za ta kira shi, kuma ba za ta kira ba
in, haka ta chart ma, sai ya yi mata magana tana online amma sai an fi awa
aya za ta duba, kuma amsa a gajerce za ta ba shi.
Da dai ya ga wankin hula na neman kai shi dare sai ya nemi izinin fara zuwa zance, sai ta ce masa ba yanzu ba za ta neme shi, gani ya yi rainin wayon ya fara yawa, ya tittiga ta ta kashe auren sannan ta ce ba za ta aure shi a kan kari ba? Ya fara zuwa zancen ba tare da izininta ba, ba ta hana shi ba, haka ma iyayenta, don su ra'ayinta kawai suke bi, sanda ya fara batun aure kai tsaye ta ce masa ita fa ba za ta iya zama da mai mata ba, don ta fi
arfin kishiya, idan har yana son aurenta sai ya saki matarsa.
Yusuf ya duba ya ga fa ba shi da hujjar da zai ri
e ya saki Shamsiyya sai dai ko ta son zuciya, don haka ya fara lalla
a Zubaida a kan ta yi ha
uri, ai ko bai sake ta ba ta san ita ce zabinsa ita ya fi so, hasalima shi bai ta
a son Shamsiyya ba, kuma ba zai ha
a su gida
aya ba, zai tashe ta daga nan ya kama mata hayar
aramin gida, ita kuma Zubaidan sai ta dawo nan
in tun da dama da sunanta ya gina gidan.
Nan fa Zubaida ta ce ba ta san zance ba, ita kawai ya saki matarsa, ta san cewa ba ta da kishiya, wannan ne ka
ai zai ba shi tikitin aurenta, Yusuf ya kasa sakin samun dalilin sakin Shamsiyya, a 'yan tsakanin ya shiga tsiro da kalolin wula
anci, amma ya lura sam Shamsiyya babu zuciya a
irjinta, don kuwa nunawa take kamar ba ta san ma yana yi ba.
Bai gama sanin da gaske Zubaida take ba sai da ya ga ta fara tsayawa zance da wasu mazan, ya birkice mata kamar zai haukace, ita kuwa nanata masa ya saki matarsa kawai take yi, na shi da wata mafitar da ya wuce ya aiwatar, don ba zai bari Zubaida ta sake auren waninsa ta yi rayuwa da shi ba.
Wata rana da safe ya rubuta takardar sakin, sai ya rasa yadda zai yi ya ba ta, kawai ya ja lokar mudubinta ya ajiye, ya tafi aikinsa, sai wajen azhar ta gama komai ta yi wanka za ta yi kwalliya ta gamu da wannan ba
in sa
o, tana janyo lokar ta ga takarda a mi
e, wacce ta ja hankalinta ta
auka ta bu
e, ga abin da ke cikin takardar "Ni Yusuf na saki matata Shamsiyya saki
aya, ba tare da ta yi mini laifin komai ba, sai don na fahimci ba na sonta, kuma ba zan ta
a sonta ba, sannan ina cutar da ita a zamanmu, ina tsoron Allah Ya tsayar da ni ranar gobe
iyama a kan hakkinta, ki yi ha
uri Shamsiyya ina yi miki fatan alkhairi".
Kafin ta gama karantawa hawaye ya wanke mata ido, ta ja
afa ta koma bakin gado ta zauna tana kuka zuciyarta tana zafi, a ranta tana cewa 'mutuwa mai tonon asiri' don idan ba mutuwar ba ta san babu abin da zai raba ta da mijinta na farko, ballantana har ta fa
o gidan wannan mutumin da ya birkice mata a kan tsohuwar matarsa, ta yi kukanta mai isarta sannan ta kira mahaifiyarta ta sanar mata, kowa ya shiga mamaki da takaici, haka ta ha
a kan yaran har nashi suka tafi, ta bar nashin a gidan iyayensa, nata kuma ta tafi da shi gidansu, don ba ta yaye shi ba.
08028966015
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/LnQJ26F7GLvLHNQHkwpWw1?mode=ac_Assalamu Alaikum jama'ar duniya bakidaya dafarko sunana ummuh sayyeed yar mutan Chadian traditional medicine center Zaria dealer in all kinds of magungunan mata turarukan wuta gyaran jikin amarya da uwar gida to alhmdulillah abubuwan dazaki samu a gurin Yar mutan Chadian domin gwangwaje mai gidanki inada zafafan magungunan mata namusanman kamar haka
Maganin sanyi
Tsumin bom
Madarar tabaje
Tsumin baure
Ruwan kwataiiii wayyo dadi
Shayin kinfi budurwa
Gumbar narkakken dabino
Gumbar kwakwa dadabino
Gumbar Milo
Gumbar Madara
Sannan Muna da seat din dahuwa ga yannaisa
Garin dahuwar kaza seat
Garin dahuwar ciccibi seat
Garin dahuwar tsoka 11 seat
Garin dahuwar farfesun seat kifi
Garin dahuwar kayan ciki seat
Garurrukammu Nasha
Garin tabaje
Garin yaukayauka emergency
Garin kankana
Garin bata gaban kishiya
Garin ba Bako
Hmmm in nace zanmuku bayanin kayan da Yar mutan Chadian takesiyarwa zamucika pages dayawa amma don ganema idon ki zaki iya save my number 09065504546 ko shawarwarin yadda zamu zauna lapiya a gidajan mazajanmu kuyi joining domin zaku amfana akwai free recipes da nakebayar wa koda bazakisiya maganiba nagode takuce
Babu kalar tambayar da Umma ba ta yi wa Yusuf ba amma amsarsa
aya ce kawai ya saki Shamsiyya ne don ya yi mata adalci, ban da haka babu wani laifi da ta yi masa, tare suka zaunar da shi ita da mahaifinsa suka yi masa umarnin ya mayar da ita, amma fit ya kafe,
arshe ma da suka matsa sai ga shi har da hawayen shi, fa
a ta inda suka shiga ba ta nan suke fita ba, cikin fa
an Kuma take cewa"To ai sai ka nemo wacce ka san tana sonka ba za ta takura ba ka aura, don wallahi ba za ka zauna babu aure ba, ka yi
arya na dinga yi maka rainin yara alhalin ba rasa yadda za a yi aka yi ba".
Ya ce"Dama ai na kusa yin auren, zan dawo da babar yaran in sha Allah".
Tsakanin Umma da Baba ba a san wanda ya fi wani shiga shock ba, ita Umma mamakin
arfin halin Yusuf
in take yi da har yake tunanin zai sake aurenta a karo na biyu, shi kuwa Baba mamakin rashin zuciyar Yusuf
in yake yi, a ce mace ta guje ka kuma ka
i ha
ura da ida? Baba ne ya fara magana ya ce"Yusuf! Wace uwar yaran kake fa
a? Ba dai Zubaida ba".
Umma ta ce"To wace uwarsu idan ba ita ba? Ai kuwa Yusuf da kamar wuya Zubaida ta dawo gare ka, don duk wanda ya guje ka a farko idan ya dawo maka sai don yana da wata manufar".
Yusuf ya ce"Mun gama magana da ita, za ta dawo in sha Allah".
Umma ta ce"Amma kuwa idan don haka ka saki yarinyar nan ba ka yi tunani ba".
Da sauri ya ce"A'a ni wallahi ba don haka ba ne".
Baba ya ce"Kowa ya yi na gari kansa". Ya tashi ya bar
akin
Umma ta ce"Ni dai a shawarce Yusuf ka kama kanka indai ba Zubaida ba ce ta zo ta ce ka mayar da ita ka rabu da ita zai fi, duk da ina so a ce uwa tana tare da 'ya'yanta".
Ya ce"Haba Umma, na ce miki fa mun daidaita tsakaninmu, jira nake kawai ta ba ni damar turawa, shi yasa ma na sanar da ku, don a zauna cikin shiri".
Ta ce"Ai shikenan, amma dai wallahi ka yi ragon azanci da ka saki matarka mai hankali".
Sai ta fara matso
walla ta ce"Wannan yarinya ta gamu da
addara, ban da mutuwar miji ta ina ma za ka samu damar wofantar da ita har haka? Allah Ya ba ki miji na gari Shamsiyya".
Yusuf dai bai sake cewa komai ba ya tashi ya bar gidan, amma jikinsa ya
an yi sanyi, yana jin bai kyautawa Shamsiyya ba, sai dai kuma ya zai yi?
GIDAN SUNUSI
Daga gidan su Safwan Baba gidan su Sabila ya wuce, ya sanarwa da iyayenta halin da ake ciki, ya
ora da fa
in"Amma don Allah ku gafarce ni, don na riga na yanke hukuncin amincewa ba tare da shawararku ba, saboda lamarin yaron ne yana bu
atar hakan wallahi".
Baban Sabila da ya ji da
in hakan a ransa, amma a fili bai nuna ba ya ce"Babu komai Malam, ai wannan abu ne mai kyau, muna goyon baya, Allah Ya shirye shi, Ya sa
arshen abun kenan".
Baba ya ji"Amin Ya Allah, na gode da kuka fahimce ni".
Umma ta ce"Ita kuma Sabila me ta ce?"
Baba ya ce"Ban kai ga sanar mata ba tukunna, amma dai yanzu haka gidan nasu zan wuce, na san ba za ta ba da matsala ba in sha Allah!".
Umma ta ce"Allah Ya sa, sannan ta yi zamanta a
akinta har lokacin da zai dawo, Allah Ya rufa asiri".
Baba ya jinjina kai ya ce"Haka shi ne daidai".
Baban Sunusi ya ji jikinsa ya
an yi sanyi, don ya san sun fa
a ne saboda har lokacin suna fushi da ita, ya ce"In sha Allah! Idan ma ta nuna ba za ta iya zaman ka
aici ba ai ko gidan nawa sai ta koma ta yi zamanta".
Ya yi musu sallama ya tafi, ya kama hanyar gidan Sabila.
Bayan sun gaisa ya sha ruwa, bai ci abincin da ta ajiye masa ba, ya ce"Sabila na zo miki da wata magana ne, duk da akwai nauyi da damuwa a gare ki, amma don Allah ki yi ha
uri ki fahimce ta, idan kin yi ha
uri gaba ke za ta fi amfana".
Jikin Sabila ya yi sanyi, ita abin da ta fara kawowa ko dai Sunusi ne zai
ara aure? Hakan ya saka mata tashin hankali da fargaba, tuni
walla ta kawo idonta, ta ce"Babu komai Baba, in sha Allah zan fahimta".
Baba ya yi mata bayani dalla-dalla ya fa
a mata cikin satin nan za a tafi da su Sunusin, wayyo ina wuta take Sabila ta shiga ta huta? Ji tayi kamar an yi mata bushara da mutuwarta ne, wannan tashin hankalin har gara a ce ma auren zai
ara, ta fashe da kuka kamar an kunna ta da remote, har abun ya ba wa Baba mamaki, ya ce"Sabila ni na zata za ki fi kowa farin ciki da hakan, tun da ai kowa ya sha inuwar gemu bai kai ma
ogoro ba".
Cikin kuka ta ce"Baba don girman Allah ku rabu da shi, kar ku kai shi wajen nan, an ce azabtar da su ake yi, allurar mahaukata ake yi musu".
Baba ya ce"Subhanah! Inji wa? To ko ma wane ne ya fa
a miki wannan
arya ne, jita-jita ne kawai, kuma ko ma zai sha wahalar ai ta
an lokaci ce, indai zai gyaru ai kwalliya ta biya ku
in sabulu".
(Wannan kalmar ta zai gyaru ta tuna min da wani tsohon littafina mai irin sunan, wanda na rasa shi, don Allah idan akwai wacce take da littafin ZAI GYARU ina neman shi, bayan ta ba ni zan yi mata kyautar 5k in sha Allah)
Sabila
ta ce"Baba don Allah ku rabu da shi, ai muna yi masa addu'a, kuma wasu abubuwan sun fara yin sau
i ma".
Baba ya ce"Sabila, na san kina son Sunusi, to ki sani mu ma muna son shi, kuma babu babbar soyayyar da za ki yi masa wacce ta wuce ki ga ya shiryu ya gyara tsakaninsa da mahaliccinsa, sannan gobensa ta yi kyau, haka ne?"
Ta gya
a masa kai alamar haka ne.
Ya ce"To ki yi ha
uri, an san da zafi da kewa, amma idan kika jure komai mai wucewa ne, a
arin inganta muku rayuwa ne, kuma dama da ciwo ake cire ciwo, don Allah ki jure kin ji".
Ta ce"To shikenan, Allah Ya kai shi lafiya Ya ba da sa'a".
Ya ce"Yawwa, ki kwantar da hankalinki don Allah, in sha Allah komai zai wuce ya zama labari, yanzu daga gidanku nake, su ma iyayenki na fa
a musu sun yi fatan alkhairi, yanzu kuma sai ki za
a bayan tafiyar tashi za ki iya zamanki a nan ko kuma za ki dawo gidanmu mu zauna tare?"
Ta ce"Zan gwada zama a nan
in, Allah Ya sa dai ba zai da
e ba".
Baba ya ce"Irin wannan gaskiya a
alla wata shida, ko shekara
aya, tun da ya riga ya kangare".
Ta share hawaye ta ce "To Allah Ya sa a dace".
Ya ce"Sai kuma wata alfarmar, don Allah kar ki sanar da shi, saboda ba a so su sani, kin san za su iya guduwa kafin ranar, to sai ranar kawai sai dai su gani".
Sabila ta amsa da to, haka Baba ya tafi ya barta da sanyin jiki, ta yi shiru tana tunanin yadda za ta fara rayuwa ba tare da mijinta ba tsayin shekara
aya, ba rabuwa suka yi ba, ba fa
a suka yi ba, amma za su rayu a mabanbantan muhalli, Allah Ya sani tana yi wa Sunusi son da ba ta san adadinsa ba, dole ce kawai za ta saka ta amince da wannan tafiyar, tun da ribarsu ce baki
aya, amma tabbas za ta shiga kewa, sai dai tana fatan Allah Ya sa
arshen wahalarsu kenan, don ta san idan Sunusi ya shiryu ita ce za ta fi kowa jin da
i, kuma ita hakan zai fi amfana, kamar yadda yanzu ita halinsa ya fi cutarwa.
Tun daga ranar ta du
ufa addu'ar Allah Ya sa hakan shi ya fi alkhairi, kuma Allah Ya sa a dace ya shiryu
in, ta rage bacci kullum cikin addu'a take, idan ta kalle shi ta tuna bai san sabuwar rayuwar da zai shiga ba, sai ta fara hawaye, sau uku yana tambayarta kukan me take yi, sai dai kawai ta ce babu komai, da yake
waya ta fara birkita kansa ba ya wani tsayawa rarrashinta ballantana ya tsare ta da jin dalilin kukan, sannan har yanzu kullum sai ya sha giyarsa, ya dawo a buge, wataran ya afka mata, wataran kuwa idan ya sha da yawa ko
aki ba ya yarda ya shiga, sai dai ya kwana a tsakar gida, Sabila kuwa ba ta ta
a barin shi ya kwana shi ka
ai, sai dai ta shimfi
a sallaya ta zauna ta saka shi a gaba da kallo tana kuka tana yi masa addu'ar shiriya da kuma ta neman yafiyar Allah.
Tafiyarsu ta kama ranar Litinin, don haka ranar Lahadi hankalin Sabila a tashe yake, yau kam ta kasa saita kanta, kuka sosai ta dinga yi, har shi ma Sunusi jikinsa ya yi sanyi da kukan nata, har ya shirya zai yi fitar da suka saba da Safwan ya zauna ya ce"Sabila wai mene ne yake damunki?"
Cikin kukan ta ce"Ba komai".
Ya ce"Ko cikin yana takura miki? Idan da takura gara kawai ki zubar da shi".
Ta yi saurin girgiza kai, don tana son ta ga ta sake haihuwa, tun da Minal ta girma ya dace a ce yanzu yaranta sun fi biyu, ai ta huta, ta ce"Ba komai".
Ta tashi ta bar
akin don kar ya cigaba da tambayarta, saboda wallahi tausayin shi da take ji ya sa ta ji kamar ta fa
a masa gaskiyar abin da zai same shi goben,
akin gado ta koma, ta bu
e sif kawai ta tsaya tana cigaba da kukan, Sunusi ya bi ta, ya tsaya a bakin
ofar yana kallon yadda take kuka, dayake ta juya masa baya ba ta gan shi ba, ya
an jima a tsaye yana mamakin kukanta, sannan ya yi sallama, ta
an zabura ta fara ta
e-ta
e a cikin sif
in kamar tana neman wani abu, Sunusi ya
arasa ya kama hannunta ya juyo da ita, ya saka idonsa a nata, sai ta juya gefe saboda kallonsa yana
ara mata jin rauni, sannan idanun nan nasa wanda take
aunar kallo a kodayaushe suna
ara saka ta ji gara kawai ta fa
a masa gaskiya, ko zai san yadda zai yi ya gudu kafin goben, ko ma su gudu tare, amma idan ta tuna mahaifinsa da kansa ya zo ya nemi alfarmarta sai ta ji idan ta yi haka ba ta kyauta masa ba, kamar yadda ya fa
a ne, da ciwo ake cire ciwo, don haka za ta bi shi da addu'a.
"My Sabil, mene ne ya same ki ne? Ni ne ko?" Ya yi maganar a sanyaye kamar ba shi ba.
Ita ma cikin kukan ta ce"A'a, babu komai, kawai dai ina tausayin rayuwarmu ne ni da kai".
Ya ce"Tausayi kuma? Yanzu Sabila akwai abin da ba na yi muku ne? Ki
ara ha
uri sauran abubuwan da ba kya so
in ma zan daina a hankali kin ji?"
Sai ta fa
a jikinsa tana sauke ajiyar zuciya.
Suka
an jima a haka, kafin ya fara
arin janye ta, sai dai ta
i ba shi dama, saboda gani take wannan ne lokaci na
arshe da za ta ji
umin jikinsa, sai kuma bayan tsawon lokaci, a hankali ya ce"Sabil, ya dai? Ko kina bu
atata ne? Kina son na shilla da ke duniyar shau
i ne?"
Ta yi
an murmushi ta ce"Ai ka san kullum ina so, daren duk haka kake dawowa a yanayin da ba za ka ba ni hakkina ba".
"Sorry" Kawai ya ce, ya
arasa da ita gadon.
Da daddare damuwar Sabila ta yi tsanani, ko abinci ba ta iya ci ba, da rana ma tsakura ta yi kawai. Wajen
arfe tara yaran sun yi bacci, tana zaune tana tunani, ta tuna yanzu fa idan ya tafi shikenan haka za ta zauna da kewarsa,
ila ma ko waya ba za su dinga yi, ta san Sunusi ba zai ta
a son zuwan shi wajen ba, sannan ta san zai sha wuya kafin ya saba, ta shafa mararta wacce ke
auke da cikin da bai cike wata biyu cif ba, hawayenta suka
ara gudu, da ta tuna
ila ma sai ta haihu kafin ya dawo,
ila ma su ba shi abin da zai cutar da shi da sunan magani, ko ya yi musu taurin kai su yi masa dukan da za su nakasa shi, tausayin shi ya kama ta ya dinga nu
usar zuciyarta, nan take ta
auki shawarar zuciyarta na kawai ta fa
a masa ya san yadda zai yi ya gudu a daren, don
azu sun
ara yin waya da Baba ya fa
a mata da asuba za a zo a tafi da shi.
Ta juya tunaninta ta baje shi, ta ga fa
a masa
in ne mafita, don haka kawai ta yanke hukuncin za ta sanar masa idan ya dawo, ta san za a ji haushinta, Baba zai ga ba ta kyauta masa ba, amma Sunusi fa? Ai zai yi farinciki zai ga ta taimake shi, kuma dama ita farincikin shi take nema ba na wasu ba, tun da shi ne zai
aga mata
afa ta shiga aljanna, shiriya ta Allah ce, Allah zai shirye shi ko ba a kai shi an killace a wani waje ba, ita ma kuma za ta tsananta addu'a, in sha Allah wannan mafitar ta fi ta wacce suka yanke, ta sauke ajiyar zuciya, kuma ta ji ta samu nutsuwa, har ta kwnata bacci ya
auke ta.
arar bugun
ofar ne ya farkar da ita, sannan ta ga kiran direba ya shigo wayarta, don yanzu har ta kai ya kar
i lanbarta da ya kawo Sunusin sai dai kawai ya kira ta ta zo ta bu
e masa, direban gidansu Safwan ne, irin matasan nan masu son ku
i da son zuciya, shi yasa Safwan
in yake ba shi ku
i kawai don idan sun bugu ba za su iya tu
i ba ya dinga mayar da su gida. Sabila ta bu
e gidan, har ciki direban ya shiga ya zube mata shi a tsakar gida, saboda yau kai ya
auki caji over, ya fita yana cewa"Allah Ya shirya".
Sabila ta so a ce yau ya dawo a tsanake, yadda zai fahimci bayaninta, ta fara
arin
aga shi don su tafi
aki, ya
i ya ma fara zaginta, ta shiga kukan da ta saba, ta zauna tana kallon shi da tausayawa, ganin ya kwanta ta san bacci zai fara, ta shiga cewa"A'a baban Amal kar ka yi bacci, ina son magana da kai don Allah".
Sunusi dai bai ma san me take cewa ba. Ta shiga jijjiga shi tana cewa"Don Allah ka tashi".
ago ya fesa mata marin da zuwa yanzu ta saba da shi ma, ba ta wani jin ra
insa, ba ta damu ba ta ce"Ka san gobe za a kai ka gidan gyara hali? Baban Safwan ne ya tsara hakan, yanzu an gama komai gobe za a zo a tafi da ku, sai ku iya shekara
aya ma a can, don Allah kar ka tafi ka bar mu" Ta fashe da kuka ganin ba ya fahimtarta ma.
Ta ce"Baban Amal, da gaske fa nake, don Allah ka wartsake ka gudu, ina tsoron su cutar da ke ne fa, ga ka sai mun da
e ba mu ha
u ba, ka ga har na haihu ba za su bari ka zo ba, don Allah ka gudu baban Amal".
ago shi tana cigaba da jijjiga shi, can kuma ta
ebo ruwa ta shafa masa a fuska, sannan ta sake maimaita masa kalmar ya gudu a yau, ganin ya tsaya
ur yana kallonta ya sa ta cewa"Ka fahimta?"
Sai ya yi wata dariya ya ce"E na gane, a b c d e f g, 'ya'yan kifi na wasa tare da 'ya'yan Hausawa".
Sabila ta ji wani
unci ta tokare mata ma
oci, sanda ta ji ya saki a b c d, ya fara cewa"Ha babba da ha
arama, ba babba da ba
arama, komai girman
an boko ba zai iya abacada ba".
Ta rushe da kuka mai cin rai, wannan fa shi ne ga
oshi ga kwanan yunwa, ta yi iya yinta na ganin ya wartsake amma abun ya ci tura, don haka ta ha
ura ta saka shi a gaba da hawaye, a ranta tana addu'a Allah Ya sa ya tashi kafin asubar da za su zo
aukarsa.
Sai dai har asubar bacci yake yi, tana kan sallar da ta idar da sallah ta ji tsayuwar mota a
ofar gidan nasu, tare da shigowar kiran Babansa, ta juya ta kalle shi, har yanzu baccin yake hankali kwance, ta tashi ta je ta bu
ofar, sai ta kasa ri
e kukanta ta fashe da kuka tana cewa"Baba don Allah kawai ku bar shi, wallahi zan dinga yi masa addu'a, akwai wata islamiyya ma da ake kai abun sada
a sau su yi wa mutum saukar Qur'ani, duk zan yi masa, har kayan
akina zan iya siyarwa don ya nutsu, don Allah kar ku kai shi, ba zan iya jurewa ba".
Tausayinta ya kama Baba, ya ce"Ki yi ha
uri Sabila, duk wanda aka ba shi ha
uri an san an cuce shi ne, kewar ta
an lokaci ce in sha Allah za ki saba".
Ta shiga jinjina kai tana cewa"To, to, to" Kamar dai wacce take so ta zautu.
Ya ce"Kin ha
a masa kayan nasa da na ce?"
Ta ce"Ban ha
a ba".
Ya ce"Yana ina?"
Ta ce"Ka shigo Baba, bacci yake tun jiya, ba ya cikin hayyacinsa".
Suka shiga tare, ya haska Sunusi dake bacci a
asa kashir
an, ya ce"Ha
a kayan kafin ya tashi".
Ta shiga tana ha
awa tana kuka, ta fito masa da akwatin ta ba shi, ya je ya kai motar ya dawo, sannan ya fara tashin Sunusin, sai ga shi ya farka cikin hayyacinsa, ya tashi zaune yana cewa"Baba, lafiya?"
Baba ya ce"Lafiya lau, tashi mu je, akwai inda za mu je ne da kai".
Sunusi ya mi
e tsaye yana cewa"Ina zamu je?"
Ya kalli Sabila da ta sake rushewa da kuka, cikin kukan take cewa"Sai yanzu za ka tashi? Sai yanzu?" Sai ta dur
ushe a wajen tana cigaba da kuka mai cin rai.
Baba ya ce"Ki yi ha
uri Sabila, ki tashi ku yi sallama".
Ta ce"Ku je kawai Baba".
Sunusi yana ta muzurai da son neman
arin bayani, Baba ya ja hannunsa suka yi waje, Sunusi ya ce"Wai Baba ina za mu je? Ko wani ne ya mutu ba a so a fa
a min?"
Ganin mota ya sa shi da
irewa ya ce"Baba bayani za ka yi min fa".
Baba ya ce"Ka yi ha
uri Sunusi wannan ne kawai gatan da za mu iya nuna maka a yanzu, sai gana za ka fahimci sonka muke yi ba
i ba".
Kafin ya yi magana wasu daga cikin motar suka fito su biyu, suka ri
e shi suka zura a motar, mamaki ya
ara kashe shi ganin Safwan a ciki ya yi tsilla-tsilli da ido, ya ce"Safwan wai lafiya? Su waye kuma ina za su kai mu?"
Safwan ya ce"Gidan gyaran tarbiyya za a kai mu Sunusi, shikenan kuma ta mu ta
are" Ya share hawayen da ya sakko masa.
Sunusi ya
ora hannu a ka ya ce"Innalillahi wa inna ilaihi raji'un".
Sai da aka ja motar ya fara fa
in"Don Allah ku yi ha
uri wallahi zan shiryu, ni dama na ce daga jiya shikenan na daina na yi nadama wallahi".
"To matata fa? Don Allah ku tsaya mu yi sallama da matata, Sabila fa, tana ta kuka, 'ya'yana fa?"
walla ta taru a idonsa, tun lokacin ya fara jin nadama.
Duk lallashin da Baba yake yi wa Sabila ba ta jinsa, kuka take yi kamar ranta zai fita, ganin ta fara tari ya sa shi kiran matarsa ya ce maza ta zo gidan Sunusi yanzu, dayake asuba ce da
yar ta samu adaidaitasahu, zuwa lokacin Sabila har ta fara shi
ewa, don haka Baba bai bari mai adaidaitasahun ya tafi ba, suka wuce asibiti da Sabila da Umma, shi kuma ya tafi da yaran can gidan iyayen Sabila.
08028966015
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/LnQJ26F7GLvLHNQHkwpWw1?mode=ac_Assalamu Alaikum jama'ar duniya bakidaya dafarko sunana ummuh sayyeed yar mutan Chadian traditional medicine center Zaria dealer in all kinds of magungunan mata turarukan wuta gyaran jikin amarya da uwar gida to alhmdulillah abubuwan dazaki samu a gurin Yar mutan Chadian domin gwangwaje mai gidanki inada zafafan magungunan mata namusanman kamar haka
Maganin sanyi
Tsumin bom
Madarar tabaje
Tsumin baure
Ruwan kwataiiii wayyo dadi
Shayin kinfi budurwa
Gumbar narkakken dabino
Gumbar kwakwa dadabino
Gumbar Milo
Gumbar Madara
Sannan Muna da seat din dahuwa ga yannaisa
Garin dahuwar kaza seat
Garin dahuwar ciccibi seat
Garin dahuwar tsoka 11 seat
Garin dahuwar farfesun seat kifi
Garin dahuwar kayan ciki seat
Garurrukammu Nasha
Garin tabaje
Garin yaukayauka emergency
Garin kankana
Garin bata gaban kishiya
Garin ba Bako
Hmmm in nace zanmuku bayanin kayan da Yar mutan Chadian takesiyarwa zamucika pages dayawa amma don ganema idon ki zaki iya save my number 09065504546 ko shawarwarin yadda zamu zauna lapiya a gidajan mazajanmu kuyi joining domin zaku amfana akwai free recipes da nakebayar wa koda bazakisiya maganiba nagode takuce
Baba ya sanar da iyayen Sabila abin da ya faru, ya ce yaran su zauna a nan kafin su dawo daga asibitin, iyayen Sabila fa duk wannan halin da take ciki abun yana yi musu ciwo, suna jin tausayinta a ransu, amma ko junansu ba sa nunawa hakan, saboda suna son nuna mata kuskurenta, yanzun ma Umma ji ta yi kamar ta je ta duba ta ta ga halin da take ciki, amma ta daure zuciyarta ta yi mata fatan samun sassauci a lamarinta, ta
orawa yaran abun karyawa, suka karya ta yi musu wanka, su kansu yaran tausayi suke bata, tana takaicin yadda ba su yi dacen uba na gari ba, da kuma samun uwar da ba ta san ciwon kanta ba, ba ta yi musu fatan su gaji uwarsu, duk da tana fatan Sunusin ya shiryu silar wannan tafiyar.
A ranar aka salllami Sabila, don dama ba wata babbar matsala ba ce, gidan su Sunusin aka wuce da ita, sai da ta yi kwana uku a can ana ta kwantar mata da hankali, har dai ta samu nutsuwa tana yi wa Sunusi fatan Allah ya sa
arshen wahalar kenan, sai bayan ta koma gidanta sannan aka kai mata yaran, baban Safwan ya kawo mata kayan abinci mai yawa da ku
i, dangin Sunusin ma duk sun kawo tasu gudunmawar, har ta yi mamaki, sannan Umma ta zo har gida ta kawo mata kayan abinci ta ce inji Babanta, Sabila ta ji da
i sosai, don ta san inda ba su huce ba ba za su yi haka ba, da haka ta fara gudanar da sabuwar rayuwa ta zaman ka
aici da kewar mijinta.
GIDAN HAMZA
Saude da Sahura dama sun saka a ransu Hamza dole sai ya
aro wani auren, tun da ba su ji labarin ya yi kwanjon kayan lefensa ba, shi kuwa Hamza ruwan ido ne ya sa bai yi auren da wuri ba, saboda idan ya tuna lefen nan ya tuna kayan ciki masu shegiya tsada da har filinsa ya siyar dalilin lefen sai ya ga ba kowace kalar mace ya dace ya aura ya kaiwa shi ba, sai wacce ya san za ta da
e tana falla masa kwalliya da kayan, ya je wajen 'yan mata har uku, zawarawa biyu, amma duk da ya fara soyayya da su sai ya ga ba su cancanta ba, suna fa
uwa a jarabawarsa,
arshe dai ya ba wa wani abokinsa cigiya ya ce don Allah ya samo masa mace buduruwa ko bazawara amma 'yar gayu mai ji da kanta, kuma wayayyiya wacce za ta dinga sumar da shi da love ta farfa
o da shi da love.
Ba a
auki lokaci ba abokinsa Kamilu ya ha
a shi da wata Samha, wacce tun zuwan farko Hamza ya gamsu da ita, don ta yi masa
ari bisa
ari. Asalin sunanta Barira ne, bayan ta girma ta ne ta
orawa kanta rayuwar
arya da son burgewa ta ji sunanta Barira ya yi mata munin da ba za ta iya cigaba da amfani da shi ba, don haka ta sakawa kanta suna Samha, iyayenta ba masu
arfi ba ne, mahaifiyarta ma ta rasu, a hannun matar babanta take, tun tana aji uku a secondary
awaye suka fara hure mata kunne, suna zuga ta da nuna mata hanyoyin samun ku
i a hannun samari,
arshe ma sai ta zo ta fi su
warewa, tun tana
wailarta ta iya cutar maza, kafin ta yi candy ta barba
ar da mutuncinta ga samari 'yan bana bakwai, amma hakan bai hana ta samun mazan da suke sonta da aure ba, saboda kyaunta yana ru
ar maza da yawa, amma ta kasa tsayar da guda
aya sai ruwan ido take yi, matar mahaifinta irin matan nan ne da suka yarda da malaman zaure, a kan sana'arta ta aunar da wake da barkono tana yawan zuwa neman sa'a, wani lokacin kuma ta aika Samha ta kar
o mata, ita ce silar sakawa ta fara bin malamai, domin daga far kar
ar na neman
arin farinjini a wajen malamin zauren nan, sai ta falle
arshe
awaye irinta marasa ji suka fara raka ta wajen bokaye.
Da farko saurayi ta fara aura,
ansu
aya suka rabu da
yar, sai da uwarsa ta tashi tsaye da yi masa addu'a ,don ba
aramar mallaka Samha ta yi masa ba, bin umarninta yake yi tamkar ba shi da kowa a duniya sai ita, bayan ta fito ta sake aure sau uku, kowane gida idan ta shiga sai an saki uwargidan, ta kafa gwamnatinta, daga
arshe kuma da kanta take neman saki, don ba ta iya zama tana
ana namiji guda
aya, saboda an saba da mazan kuma sau
in iskancinta ba ta yi da aure a kanta, yanzu ma ba ta da
e da gama idda ba, sai ga shi Kamilu
an unguwarsu ya ha
a ta da Hamza.
Cikin lokaci
alilan Hamza da Samha suka jone, ana ta shan soyayya, duk irin tsegumin da ake kawowa Hamza a kan yarinyar ya yi biris, gani yake duk
arya ne, domin kuwa tun ranar da ya fara zuwa ta ga ya yi mata, washegari ta kai sunan shi gaban Malaminta aka gama da shi. Wata
aya aka saka ranar auren, Hamza ya
ara kaya a lefen aka kai, sai tatsar shi ku
i take yi, kuma kai tsaye yake ba ta babu musu, ji yake ba shi da wata sauran nutsuwa sai ya ga an
aura aurensu. Su kansu matan nasa sun fahimci ya
aukaki wannan auren fiye da na baya, amma dai sun zuba masa ido kamar yadda suka saba, tun da dai har yanzu bai canza ba, yana
arin cefane da ajiye kayan abinci.
A bisa tsarin Samha ya mayar da
akinsa kitchen
inta, har da buga kantoci, da su Saude suka yi masa magana ya rufe su da fa
a, ya ce duk wacce ba ta yarda ya dinga bin ta
akinta ba a ranar kwananta to ta ha
ura da kwanan, suka zubawa sarautar Allah ido. Da lokaci ya yi aka
aura auren Hamza da Barira wato Samha, farinciki kamar Hamza ya zuba ruwa a
asa ya sha, biki aka yi babba, don ma dai ba shi ne ya kama hall
in da aka yi party ba, wani Alhajinta ne ya kama, shi dai Hamza na shi zuwa ne aka sha party bayan an
aura auren, sai tara na dare aka gama party, dayake a motar abokinsa suka
auki amaryar, suna dawowa daga wajen party ta ce kawai su tsaya ta
auki kayanta su wuce, don ba sai 'yan rakiyar amarya sun raka ta ba ta yafe, shi ma Hamza hakan ya yi masa da
i, saboda a hannu yake, don ya yi 'yan shaye-shayen magungunansa, ta
akko akwatin kayanta da jakar hannu ta shiga motar, tsirarun 'yan uwa suka rako ta bakin motar suna yi mata fatan zaman lafiya.
Saude da Sahura suna tare zaune a falon Sauden, ita Saude yankan hijjabai take yi, yayin da Sahura abun duniya ya ishe ta, don ita fa tana kishi da
arin auren Hamza, daurewa kawai take yi, tsayuwar motar da suka ji ne ya sa ta zabura ta ce"Ke Saude ba ki ji mota ba? Ko dai 'yan kawo amaryar ne?"
Saude ta ta
e baki ta ce"
ila su
in ne".
Sahura ta yi huci, sannan ta fara le
e ta windo, babu jimawa kuwa sai ga Hamza ya shigo, tana jira ta ga tawagar amarya sai ta hango ta biye da shi, dan
ar dan
ar ko mayafi babu, tun da kayan wajen dinner ne, mamaki ya kama Sahura ganin sun nufi
akin nata Hamza zai bu
e, ta juyo da sauri ta ce"Saude! Ikon Allah na kwance ya fa
i, kin ga fa shi ka
ai ya
akko amaryar, ga ta ko mayafi babu".
Saude ta ajiye almakashin hannunta don ta ganewa idanunta, bayan ta gani ta ce"Hmm, to kuka mene ne abun mamaki? Bayan mun ji kalar wacce zai aura, ai don ta yi haka ba komai ba ne, Allah Ya kyauta".
Sahura ta ce"Lallai sai mun gyara zama". Suna kallonsu ta windo suka shige
akin.
Can kuma sai suka fito suka yi alwala suka koma, bayan sun idar da sallah ta ce su je su yi wanka, ya ce ta fara yi sai shi ma ya yi, ta ce "Allah ya kiyaye, ai daga yau tare za mu dinga yin wanka, ni ba irin matanka ba ce idan ma sun saba maka da haka".
Ba musu ya ce"To mu je" Don ba ya iya yi mata musu.
A idon su Saude suka fito kowanne
aure da towel, Hamza ya cika bokiti da ruwa suka shige ban
akin, a tare suka sauke numfashi, Sahura ta ce"Saude? Wai kin fahimci abin da na fahimta kuwa?"
Saude ta ce"Hmm Allah Ya tsare mana tarbiyyar yaranmu kawai".
Sahura ta ce"Amin, amma fa ba za mu zuba ido haka ba, wallahi sai mun yi wa tufkar hanci".
Saude ta ce"Gaskiya ina bayanki don wannan ba mai yiwuwa ba ne, ka san gida da yara ka ce za ka baje kolin irin wannan amarcin? Da sake".
Duk suna tsaye suka fito daga wankan, tun daga wankan nan ta goge wa Hamza hadda, duk
warewarsa a wannan fannin sai ya ga kamar bai iya komai ba, Samha ta saka wata arniyar rigar bacci samfurin ka fi babu, ta ce"To mu ke ka gabatar da ni ga matan naka ko?"
Yana rungume ta yake cewa"Ai na zata sai zuwa gobe, wallahi a hannu nake".
Ta ce"Mu je yau
in dai, don na ga suna le
e ta windo, gara su gan ni
iri da muzu kar su kasa bacci".
Hamza ya ce"Le
e ta windo kuma?"
Ta ce"Ai ba laifi ba ne, la san amarya tana da farinjini, kowa so yake ya ganta, ballantana kuma kishiya, kila suna son ganin wace kala ce ta
auke hankalin mijinsu ya aurota".
Hamza ya ce"To ai kuwa za su gani, kuma za su tabbatar da cewar ba tsararsu ba ce ke, ni fa ji nake dai yanzu na san na yi aure baby".
Ta ce"In sha Allahu kuwa, za ka samu duk yadda kake so, matu
ar ka ba ni ha
in kai".
Ya ce"Ai na gama ba ki ma, duk yadda kika ce haka za a yi".
Ta ce"Kai fa za ka kwanta ina kai ina jallabiya? Cire da don Allah".
Ya ce"Ai dayake da ita nake zama saboda yara a gidan, sai zan kwanta dai na cire".
ata rai ta ce"A'a ni ba zan lamunci haka ba, gara na yi ta kallon halalina, don haka cire ta, ji nake matanka da 'ya'yanka ne a gidan, babu 'yan haya kuma cikin yaran babu agola".
Ya ce"Hakane".
Ta ce"To kunyar me za ka ji kuma? Don Allah cire".
Ta yi maganar tana cire masa ta ajiye, daga shi sai gajeren wando, ta ce"Mu je gabatar da ni, ka fa
a musu matsayina a wajenka, sannan ka fa
a musu ba na son haulan kishi, su bi ni a sannu, sannan kuma ba zan
auki raini ba".
Hamza ya ce"Yadda kika dama haka za a sha my love".
Ta ja hannunsa suka nufi
akin Sauden, yana so ya yi magana a kan rigar baccinta ya ce ta saka hijjabi amma ba ya son ya fa
i abin da zai
ata ranta, don haka ya yi shiru.
Ganin sun tunkaro
akin ya sa Saude da Sahura komawa kowacce ta zauna a kujera, gabansu yana fa
uwa, don sun hango a yadda suke taho, Hamza da gajeren wando ita kuma da rigar bacci mara daraja, suna shigo da sallama, suka amsa musu, Hamza ya nemi waje ya zauna a kujera yana cewa"Sannunku".
Duk ba su amsa ba saboda takaici, ita kuwa Samha ta ce"To ni za a ba ni waje ne ko ni zan yi wa kaina waje?"
Sahura kamar tana jira ta ce"Wanda ya kira ki shi zai yi miki waje ai".
Kafin ta rufe baki Samha ta zauna daram a cinyar Hamza, ta sa
alo hannunta a wuyansa ta kalle shi ta ce"To mu je abin da ya kawo mu, mu yi mu tafi don a matse nake".
Sahura ji ta yi kamar ta sha
o wuyanta ta yi ta jibga, ita kuwa Saude tashi ta yi ta shige
akin gadonta, sau
inta
aya ma yaran duka suna
akin Sahura, Hamza a dake ya ce"Ke Saude! Magana fa na zo mu yi, shi ne don raini kika bar wajen ma?"
Sahura ta ce"To ai ka san ba ka zo da sigar da za a saurare ka
in ba ne, ban da haka gida da yara Hamza za ka fito a haka? Ita ma matar taka kamar wata karuwa? Anya kana adalci kuwa?"
Samha ta ce"Kar ki sake ki yi gigin fa
a min magana, don wallahi kina iya kwanan gidanku yau, ba na
aukar raini".
Hamza ya ce"
warai kuwa! Wallahi Sahura idan ba ku bi a sannu ba a kan matata babu abin da ba zan iya yi ba, duk mai son zama da ni ya zama dole ya yi mata biyayya".
aga murya yadda Saude za ta ji ya ce"Ba ruwanku da matata, kowa ya yi harkar gabansa, ita faranta mini rai ne fa soyayya ya kawo ta, kuma ni ma a yanzu babu wacce nake jinta a raina irinta, na rantse da Allah duk wacce ta nemi rigima da ita za ta sha mamakina".
Sahura ta ce"Mamakinka ai mun saba sha".
Ya ce"To wannan ba irin na baya ba ne, ki linka na baya sau dubu, idan kuna son zaman lafiya to ku kau da Idonku daga matata na fa
a muku".
Samha ta tashi ta fita tana karairaya, Hamza ya bi bayanta, Sahura ta furta Innalillahi wa inna ilaihi raji'un, ita kuwa Saude kasa fitowa falon ta yi ma, har
wallar ba
iciki ta yi, ita kanta Sahura ta girgiza, amma dai ba ta jin hakan zai saka ta sare, ta tashi ta shiga cikin
akin, ta ce"Saude ya
i ne fa gagarumi a gabanmu, duk inda muke zaton yarinyar nan ta wuce nan".
Saude ta ce"Wallahi Sahura ni dai ba zan iya wannan ya
in ba, indai Hamza ne muna nan zai gama da ita ya dawo gare mu, shawarar da zan ba ki ke ma ki kama kanki, mu kau da kai kawai, mu ha
a da addu'a, sai Allah Ya yi mana maganinta".
Sahura ta ce"Ban
i ta ki ba, amma wallahi idan na ga za ta shiga gonata sai inda
arfina ya
are, na rantse da Allah kurarinsa ba zai saka na bari ta kawo min raini ba".
Saude ta ce"Hmm ni kwana ma nake tunani, wallahi ba na so a ce yaran nan suna falo shi kuma ya zo ya wuce
aki, abun ba da
i, dama ba don ya
wallafawa ransa auren nan ba, ai da
akin da yake saka amaren ya kamata a bar wa yara".
Sahura ta ce"Ko ya bar musu nashi
akin ba, ya fi wannan kitchen
in da ya yi mata, haka kawai ya kashe
aki".
Saude ta ce"Wannan shi zai nuna miki ta da ban ce a wajensa, ki ga yadda ya yi tashe a auren Mardiyya, amma bai ba ta kitchen ba haka ta tare".
Sahura ta ce"Allah Ya kyauta".
Saude ta ce"Ni dai ina ga zan bar masa kwanana kawai na ha
ura, idan ya so ku sai ku dinga rabawa".
Sahura ta ce"Wallahi ba za mu bar mata kwana ba, wannan dai jan raini ne, idan yana
akinki yara suna
akina, idan yana
akina suna
akinki, haka ai ya yi".
Suka da
e suna tattaunawa kafin kowacce ta je ta kwanta.
Shi kuwa Hamza yana can wata duniyar, a zahiri ma shi ne ya zama amaryar ita ta zama angon.
Da safe suka tashi suka shiga sabgoginsu, Hamza da amarya dai ba a fito ba sai
arfe tara, yanayin da suka fito ya sa zuciyoyin Saude da Sahura dokawa, kowanensu da towel, sai dai tana bayansa ya goya ta, a haka ya janyo bokiti ya zuba ruwa suka shiga ban
aki, Allah Ya so babu yaran duka sun tafi makarnata, amma duk kunya ta kama su saboda akwai 'yar aikin Sahura dake tsakar gida, da kuma almajirin Saude yana wanke mata jarakunan kunun aya.
Kowa ya yi gum babu bakin magana, suka fito daga wankan suka shiga
aki, yana ajiye ta ta ce"Honey a
auki mataki a kan wannan haya
in na tsakar gida ba na so".
Ya ce"Sahura ce take kunnawa, saboda tana yin awarar siyarwa".
Ta ce"Ni ban tambaye ka na mene ne ba, kawai cewa na yi ba na so!".
Hamza ya ce"To bari na saka ta kashe".
Ya saka kaya ita ma ta saka, a tare suka fita, ita ta shiga kitchen, shi kuma ya nufi wajen Sahura, ya ce"Ke Sahura wannan awarar taki ba za ta yiwu a wutar gawayi ba ne?"
Sahura ta yi masa kallon rashin fahimta da neman
arin bayani.
Ya ce"E, haya
in yana damun matata, saboda haka ki kashe shi yanzu, kuma kar ki sake kunnawa, idan ba zai yiwu a gawayi ko gas ba to sai dai a ha
ura da sana'ar".
Sahura ta ce"Wallahi ba shegiyar da za ta saka ni na daina sana'ata, kuma a itacen na yi niyya a shi zan yi".
Hamza ya ce"Ai shege za ki ce ba shegiya ba, don wallahi ni kike zagi, ai ba ita ta kawo miki sa
on ba, ni ne na fa
Sahura ta ce"Amma ai dai ita ce ta aiko ka ko?"
Ya ce"Ni dai na fa
a miki ki kashe wutar nan".
Sahura ta ce"Wallahi ba zan kashe ba".
Hamza ya nufi randa ya
ebo ruwa fal kofi ya nufi wutar, Samha ta le
o daga kitchen
in ta ce"
yale ta Honey, na yi mata uzuri na yau ka
ai, ka fa
a mata gobe ta samo murhun gawayi ko gas, idona ba ya jure haya
i, kuma idan na sha
a mura nake yi".
Hamza ya ajiye kofin ya ce"Kin ci sa'a, don haka yau
in ki
arasa, amma wallahi gobe idan kika kunna itacen nan sai kin sha mamaki".
Ya bi ta kitchen
in, sai gidan ya yi
in kamar ruwa ya cinye su.
08028966015
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/JgyfKmrkoQvCD7tlHQOT5M?mode=ac_t
Sahura ta kalli Saude ta ce"Kina dai gani ko? Yanzu irin wannan ce za mu garawa? Ko mun
auke kai daga wajenta ita ba za ta
auke ba, to wallahi ba zai yiwu ba, shi da yake mijina haya
in bai dame shi ba sai ita? Wannan fa rainin wayo ne kawai, uban waye ya ce ta zauna a tsakar gida ballantana ta sha
i haya
in?"
Kafin Saude ta yi magana sai ga Hamza ya fito a fusace, yana nuna Sahurar da yatsa ya ce"Ke wannan
ananun rashin kunyar ya ishe ki haka, har ni zan zartar da hukunci ki ce ban isa ba? Ta ce ba ta son haya
i kuma ni ai ban hana ki sana'arki ba, cewa na yi ki dinga yi a gas ko gawayi, idan kika daina ganin damarki ne".
Sahura ta ce"Ni dama ban ce zan bar sana'ata ba, tun da da ita ka gan ni ka aure ni, kuma sai da muka yi da wajewa zan cigaba da yi, sannan tun da kai da nake zamanka ba ka hana ni ba, wallahi babu wata bushasshiyar yarinya da za ta hana ni, sannan yadda na tsara sana'ata haka zan yi, a itace na saba a shi
in zan yi, ban ga ta inda haya
i zai shiga hakkinta ba tun da ban
akko ta na zaunar a gaban murhu ba".
Hamza ya fusata ya ce"To ai kuwa Sahura sai dai ki za
a ko awarar ko aurenki, don wallahi ba ki isa na kafa doka ki taka ba".
Sahura za ta yi magana matar da take taya ta aikin ta ce"Don Allah kar ki ce komai Sahura, ya isa haka". Dayake babba ce ta girme ta, sai ta yi shirun ta tashi ta shige
aki.
Ta ce da Hamza"Ka yi ha
uri don Allah, wannan maganar ba ta hayaniya ba ce, kamata ya yi a
aki za ka zaunar da ita ku fahimci juna".
Hamza ya ce"Kin ga ba ki da hurumin shiga sabgata da iyalina ballantana ki shirya min yadda zan yi".
Ya wuce
akin Samha yana huci, jin ransa yake a matu
ace, yana jin kamar Sahura ba ta ta
ure shi a raini irin na yau ba.
Sahura ba ta sake fitowa ba sai da aka gama awara, ta fito ta sallami matar, ta kwashi kayanta ta yi zaman packing, masu siya a gida kuma suna shigowa
aya-daya taba sallamarsu, haka ta wuni rai babu da
Amarya kuma wuni ta yi tana ba
i, don haka dole Hamza ya fita, bayan ya bawa su Saude ku
in cefane. Da magriba Saude take cewa Sahura"Don Allah Sahura mu yi ha
uri mu bi umarnin Hamza a kan yarinyar nan ko na
an lokaci ne, saboda da alama da shirin wula
anta mu ta zo gidan nan, kuma a yadda na lura Hamza zai iya yin komai saboda farincikinta, kin san tarihin yarinyar nan fa, tare aka sanar mana, don haka mu yi ha
uri kawai in sha Allah auren ba zai je ko'ina ba ma".
Sahura ta ce"Ni fa Saude ba zan
auki wula
cin nan ba wallahi, idan ita
in ya za
a mu ha
ura mana ya sallame mu, kamar dai dole ne zama da shi? Kuma da kike cewa ta zo da shirinta duk uban wa ya ja? Ba aure-auren shi na masifa ba ne ya sa shi kwaso ta? Ai ba ita ce ta yi masa dole ya aure ta ba, don haka ni ba wani uzuri da zan yi masa wallahi".
Saude ta ce"Ai ni ma ba wai ina sakawa a raina zama da shi
in dole ba ne, amma ki duba yadda yarinyar ta shigo, kwananta
aya ta fara saka ido a kanmu, yanzu idan muka bar mata gidan fa a kan 'ya'yanmu za ta sauka, shikenan sai yadda suka gani, ba za ma ta iya ri
e su ba, haka za ta mayar da su barori a gidan nan, kin san dai Hamza idan ya samu soyayya ba ya ji ba ya gani, ballantana wannan mai zubin karuwan da ya kwaso ai yaranmu kuma sai ta Allah, haka za ta saka masa tsanarsu a ransa ya dinga tsangwamarsu da muzguna musu kamar ba 'ya'yan shi ba, kin ga kuwa ai mun ba da gudunmawa wajen cutar da yaranmu".
Sahura ta ce"Hakane, Allah Ya rufa asiri".
Saude ta ce"Sai ki dinga yi a gawayin kawai".
Sahura ta ce"Kai ba zai yiwu ba fa, gaskiya ni ba zan sauya yanayin sana'ata ba saboda matarsa, sai dai na bar masa gidan, idan ya so ke da kika ga za ki jure ki zauna ki kula da yaran".
Ba ta jira cewar Sauden ba, ta wuce ta
auki buta don yin alwala, Saude ta shige
aki a sanyaye.
Ai kuwa washegari tana kunna wutar awara tun kafin ta kai ga
ora tukunyar Samha ta burkicewa Hamza, sai ga shi a fito a fusace, ya
ibi ruwa ya she
awa wutar ta mutu, ya
ora da fa
in"Sahura jiya ba sai da na ba ku za
i ba? Ba sai da na ce indai ba za ki yi a gawayi ba ki ha
ura?"
Ta ce"Ban
auki ko
aya daga cikin za
in naka ba ne shi yasa!".
Ya ce"To ai kuwa muddin ban isa na saka doka ki bi ba sai dai ki bar gidan nan, na rantse da Allah yau sai kin bar gidan nan Sahura, ba iya haya
i ba har tsamin ruwan awarar da kike ajiyewa ta ce ya dame ta, amma na ce miki iya haya
in za ki magance shi ne za ku nuna mini ke ba ki da mutunci ba ki da tarbiyya ba ki san daraja da girman miji ba".
Ta ce"Don Allah kar ka zage ni, ko me za ka ce kar ka zagi tarbiyyar iyayena, don idan ma ba ni da ita a ha
kan ka gani ka yi sha'awar auren, tun da an yi haka zan za
aya, zan bar maka gidanka, don sana'ata ta fiye min zaman gidan nan naka".
Ta fara tattara kayan aikinta waje
aya, shi kuma ya koma
akin amarya.
Ta gama komai tass, ta shiga
akinta ta fara ha
a kaya, Saude ta shiga
akin ta ce"Yanzu gara ki ha
ura da auren a kan ki bar sana'ar? Da a da ne idan kin yi haka ba laifi ba ne, amma fa yanzu Hamza yana ajiye mana abinci yana ba mu ku
in cefane, ina ga don kin dakata da sana'ar na
an wani lokaci ba matsala ba ne".
Sahura ta ce"Saude wallahi ba zan zauna ba, ni ba zan
auki wula
cin da kika saba
auka ba, idan ya
ure ni ina iya shiga
akin ta fito da ita na yi mata shegen duka, kin ga za a yi
atacciya, wallahi idan na cigaba da zama tare da matar nan sai auren nan ya mutu, kin ga yanzu tun da ba sakina ya yi ba gara na tafin, idan ya dawo hayyacinsa ya ga yana son cigaba da zama da ni sai na dawo, ni ma ba son mutuwar auren nake yi ba Saude, kar ki manta na samu jinkirin aure, zaman gidan babu da
i ga wanda shekarunsa suka wuce hakan".
Saude a sanyaye ta ce"Allah Ya sa hakan shi zai fi alkhairi".
Sahura ta ce"Don Allah Saude ke ki daure tun da kina iyawa, amma idan sun
ure ki ke ma kin kasa zaman don Allah kar ki bar mata yaran, gara mu ri
e kayanmu duk tsiya".
Saude ta ce"In sha Allah ma zan daure".
Sahura ta bar gidan ta bar amanar yaranta a wajen Saude, kuma Hamza ko
ar bai ji ba, don shi a yanzu matarsa Samha kawai yake gani, ita kuwa Sahura ta yi
arin cire komai a ranta, don a ranar ma sai da ta
arasa awararta, kuma ba ta fasa ba ta cigaba da yi a gidansu, kusan ta ma fi samun kasuwa, saboda wasu da yawa da suka saba siya dama yanzu gidanta ya yi musu nisa, don wasu ba su waye da order ba.
Aka yi sati
aya da tafiyar Sahura, Saude ta ha
a yara tana kula da su, ko da Hamza ya yi kwana uku a
akin amarya zai dawo
akin Saude sai yaran suka fara kwana a
akin Sahura, duk da kwanan ana yi ne kawai, amma babu wani abu da ya shiga tsakaninsu na mu'amalar aure tun da amarya ta zo. Ko gaisuwa ba ta ha
a su da Saude, sai dai a kalli juna a
auke kai, ba
aramin kau da kai Saude take yi ba, domin kuwa Hamza ya zama mara kunyar
arfi da yaji, har yanzu kullum goyata yake yi su shiga wanka, har a gaban yara, sau
aya da Sauden ta ta
a yi masa magana sai da ta yi nadama, don maganganu ya farfa
a mata marasa da
i, ya ce ita ma idan ba za ta iya ba ta tafi gidansu, ai dama ba wata uwar suke tsinana masa ba, tun daga ranar ba ta sake kula shi ba, haka zai yi ta yawo da gajeren wando abin da bai saba ba, wani wula
anci ma sai tana tsakar gida da yara sai ta ga sun she
o da gudu sun fito waje, wai suna wasan guje-guje, idan takaici ya ishe ta sai ta ha
a kan yaran su tafi
akin, ko ta ce su tafi
ofar gida su yi wasansu, sau
aya ta samu shi ne har yanzu Hamza bai daina ba ta ku
in cefane ba, kuma suna da kayan abinci.
Ranar da amarya ta yi sati
aya a gidan Hamza ya shigo
akin Saude dake ta
inki, rai a
ace ya ce"Ke dakata magana za mu yi".
Saude ta ajiye
inkin ta juyo ta fuskance shi ta ce"Ina ji".
Ya ce"Samha ta ce
arar keken
inkin nan fa yana damunta".
Saude ta ji
irjinta ya ba da dumm! Nan take kuma ranta ya
aci, ta ce"A kanta nake yi da zai dame ta? Kodayake bari dai na ji hanzarinka me kake nufi yanzu tun da yana damunta?"
Ya ce"Ai kin san dai ko a addinance babu kyau shiga hakkin mo
oci, kuma wannan
arar keken ma shiga hakki ne, don ni ma kin da
e kina takura mini kawai daurewa nake yi, don haka daga yau na soke
inkin nan".
Ta ce"Amma kuwa kai ma ka san idan ka yi haka ba ka yi mini adalci ba ko? Ta ya zan daina sana'ar da nake rufawa kaina asiri?"
Ya ce"Na hana ki abinci ne? Ko jinya ta same ki ko yaranku ban yi muku magani ba? Sallah ta zo ban yi muku sutura ba? Don haka ba ki da hujjar cewa sai kin yi sana'a, kuma ni
arar keke kawai na ce ba na so, idan kin ga za ki iya hana keken
ara to ba mu da matsala da
inkinki, sai ki yi abunki, idan ke ma ba za ki iya dainawa ba ki saita gidan iyayenki, amma wallahi idan ta sake cewa
arar nan ya dame ta na rantse da Allah sai kin ga matakin da zan
auka, ba wanda zai takurawa rayuwar matata, don ni ita ce mace a wajena, a to yanzu na san na yi aure".
Ya fita daga
akin yana muzurai, Saude ta share hawaye, ta kira Sahura a waya take fa
a mata, Sahura ta ce"Saude don Allah ki bar masa gidansa, ki tattaro yaranmu amma kowa ya rike abun shi, mu cigaba da sana'armu a gida muna kula da kanmu, sai kace dole?"
Saude ta ce"A'a Sahura bai kamata a yi haka ba, yanzu idan ya ce na bar masa yaran kuma fa? Ni dai kawai zan jure, in sha Allah zai wuce, don Hamza ba ya cikin hayyacinsa mu taya shi da addu'a don Allah".
Saude ta yi sati
aya ba ta
inki, sai daga baya ta samu dabara, can uwar
aka ta shigar da keken
inkin take yi lokaci-lokaci, tana da ya
inin sanda keken yake falon ma idan har Samha tana jiyo
ararsa daga
akinta to wallahi ba dai
aran da zai takura mata ba, saboda
akinta da
akin Hamza da ya zama kitchen suna
angaren hagu, na Saude da Sahura kuma suna
angaren dama, ga filin tsakar gida babba da ya raba tsakaninsu.
A hankali tafiya ta fara mi
awa Daudaeta shiga
uryar
aki ta yi
inkinta, yanzu sola ta saka iya globe kawai saboda ta dinga ganin haske a cikin
akin, yadda
inkin zai fi yiwuwa, tana taka-tsan-tsan sosai ganin ba su gane tana
inkin ba kuma, kuma sai Allah Ya rufa mata asiri.
A haka aka yi watanni uku, duk wata tsokana da Samha za ta yi wa Saude ba ta ma nuna mata ta fahimta, ana haka ne kuma Hamza ya fara satar kwana, idan yana
akin Saude, da ya fahimci ta yi bacci sai ya tashi ya tafi
akin Samha, ya biya bu
atarsa ya dawo
akin Sauden, tun ba ta fahimta har ta gane, da ta yi masa zancen ai kuwa ta ga tijara ranar, don tabarmar kunya ya ya na
e da hauka, a ranar Saude ta ci kukanta, kuma tun daga ranar ta kau da kai daga gare shi, ya zamana sai ranar da ya bushi iska yake zuwa
akinta kwana, ita har manta ranar kwananta ma take yi, yana iya yin farkon dare a
akin Saude ya
arashe a
akin Samha, da Saude ta ga haka sai ta zauna da Hamza ta ce kawai ta bar wa Samha ranakun karanta ta yafe, Hamza kuwa ya ji da
in hakan sosai, ta rungumi kayan firjinta tun da shi Samha ba ta hana ba, har ma tana kar
a ta sha, kuma ba ta ta
a ba da ku
in ba, ba kuma Sauden ce ta ce kyauta take ba ta ba, sai dai kawai ta fito ta rike
ugu ta ce a mi
o mata abu kaza guda kaza, idan ma babu yara a kusa Sauden ce take mi
a mata, masu shigowa gidan musamman ma
ota har cewa suke yi ta asirce Sauden, amma ita dai Saude ba ta ji a jikinta akwai asiri, tana yin komai ne don ta tsira da aurenta, kuma tana yi wa Hamza uzurin ba ya cikin hayyacinsa ne, idan komai ya lalace zama zai dawo ya daidaita yadda yake.
YUSUF
Yana nan Zubaida tana juya shi kamar waina a masa, umarni kala-kala da sharu
a ta gindaya masa duka ya cika, amma har yanzu da ake cikin wata na bakwai da mutuwar auren ta
i yarda ya turo manyansa a yi magana, ta sake wayewa ta falle, ta yi suna a media fiye da baya, har kyau ta
ara, kasuwancinta ya
ara bun
asa sosai, da ya matsala mata da zancen aure sai ta ce masa ita fara makaranta ma za ta koma, za ta yi degree na biyu, idan ta gama ta samu aiki ta fara yi sai a yi zancen auren, da Yusuf ya nuna bai yarda ba
iri-
iri ta ce sai dai ya ha
ura idan ya matsu ya nemi wata, don ita ba gaggawa take yi ba, kamar wani maraya ya ce"Amma Zubaida na ga a gidan nawa ma za ki iya karatunki, ai ban ce zan hana ba ko?"
Ta ce"Ai na san da hakan, to ni dama yanzu ka isa ka yi min irin hayaniyar da kake yi mini a baya? Ka ga Yusuf kai ka sani alfarma na yi maka ko a baya, kuma yanzu ma alfarmar zan yi maka na aure ka, don haka ba na son takura, idan lokaci ya yi zan ce ka turo da kaina".
Ya ce"To shikenan, amma pls me yasa kika rage ba ni lokacinki? Ina bu
atar kasancewa da ke kodayaushe ko da ta wayar ne pls".
Ta yi tsaki ta ce"Kuma shikenan saboda ba ni da aikin yi sai na kasance da kai koyaushe? Ka fa san yadda bussines
ina yake da tara jama'a, ga shi yanzu ina shirin komawa makaranta, to pls idan lokacin da nake ba ka bai yi maka ba mu hakura, ka nemi mara aikin yi wacce za ku wuni kuna waya, kuma ka je gidansu sau goma kullum, ni dai ba zai yiwu ba".
Ya ce"Zubaida don Allah ki daina cewa na ha
ura, da kin san abin da nake ji da ba ki dinga maimaitawa haka ba".
Ta ce"Sai anjima, ka ga bacci nake ji, bari na
akko maka sweet
in su Areef".
Ta shiga gidan, ta dawo masa da leda babba, ta ba shi, ya kar
a yana yi mata kallon su, ji yake kamar ya ja ta kawai su tafi gidansu, su cigaba da rayuwarsu kamar da, shi ko da ba ta canza hali ba kawai indai za ta zauna a matsayin matarsa bu
atarsa ta biya, Allah ma Ya sani yana azabtuwa a kan
aunarta.
Yana hanya yana tunanin amsar da zai bawa Umma, ta ya za ta yarda sai Zubaida ta fara karatu ta gama sannan ta fara aiki zai yi aure? Ko yanzu ma ta takura masa da batun auren, ta ce ta gaji da rainon yaransa, don kuwa
an Shamsiyya ma yana nan an kawo shi, wata
aya da sakin ta yaye shi, tana gama idda kuma wani
an'uwanta ya aure ta, don sati
aya ma aka saka ranar auren a yadda ya ji daga bakin Umma, mazaunin Saudiya ne, don haka can aka kaita, shi yasa ta kawo musu
ansu, shi fargabarsa ma anya Zubaida za ta iya ha
awa da yaron da ba nata ba ta ri
e? Tun da ta ga ko maganar yaran yake yi ya sako da shi sai dai kawai ta ta
e baki, haka za ta ba da abu ta ce na Areef ne da Yusra babu ko kara.
Bayan ya
arasa gidan ya ba su ledar yana fa
a musu inji babarsu, suka hau murna suna fito da kayan alewowin da suke ciki, Areef ya hango wata takarda, ya zarota, takardar da
auki hankalin Yusuf, sai ya kar
e ta daga hannunsa yana cewa"Mu gani".
Rubutu ne wanda kallo
aya ya yi masa ya gane ya Zubaida ne, ya fara karantawa kamar haka "Ni fa Yusuf na gaji da yi maka
oye-
oye, saboda na lura ba za ka fahimta ba sai na fito maka
aro-
aro, to babu wani karatu da zan cigaba, idan ma zan cigaba
in sai dai a gidan mijina, domin kuwa yanzu haka wata
aya ne ya rage aurena da Salim, classmate
ina ne, dama ya so ni sosai, yaudararsa na yi na aure ka, yanzu kuwa na ga ya dace na wanke kaina daga kallon mayaudariya da yake yi mini, Ka gode Allah tun da har na za
e ka a fari, kuma ka cika butinka na aurena, har ma na haifa maka yara biyu, don haka yanzu dai a takaice ina sanar maka ba zan iya aurenka ba a karo na biyu, ka yi ha
uri ka mayar da matarka, na san za ka iya cewa ban kyauta maka ba, ka yi ha
uri don Allah, na gode da
aunarka gare ni, masoyiyarka Zubaida, Mrs Salim in sha Allah".
Yusuf ya ji wani haza-hazo a idanunsa, zuciyarsa ta fara kumbura, yana fitar da numfashi da sauri da sauri, kansa ya kulle ma duka ya rasa me ya kamata ya fara yi, ganin hankalin Umma ba ya kansa ya sa shi tashi ya fice daga gidan ba tare da ya yi mata sallama ba.
08028966015
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/JgyfKmrkoQvCD7tlHQOT5M?mode=ac_t
Zama ya yi a
ofar gidan, zuciyarsa na bugu ya ciro wayarsa, hannunsa har rawa yake yi ya fara neman lambar Zubaida, kira uku ya yi mata ba ta
auka ba, zai yi na hu
u ya ga shigowar sa
onta, ya fara karantawa kamar haka "Ina fatan dai ka ga sa
ona, idan ba ka gani ba ka duba ledar sweet
in nan za ka takarda, don Allah ka karanta harafi bayan harafi, don ba na so ka tambaye ni
arin bayani, ba ni da lokacin da zan yi maka shi, idan kuma ka karanta to ka sani ba ni da sauran magana da kai, tun da na ba ka ha
uri magana ta
are, ina yi maka fatan alkhairi".
Yusuf ya sake kira ba ta
auka ba, da ya cigaba da kira sai ma ya ji alamar ta saka shi a blacklist, duk
arinsa ya kasa jurewa sai da hawaye ya sakko masa, ya share ya tashi ya shiga gidan, ji yake kamar ma zazza
i ne yake son kama shi, ko sallama babu ya fa
akin, Umma ta kalle shi ta ce"Ina ka tafi ne, na ajiye maka abinci na ga ka fice".
Ya zauna, ya ha
a kai da gwiwa, yana jin yadda fitar numfashinsa ya canza, Umma ta ji gabanta ya fa
i, ta ce"Yusuf! Kai mene ne ya same ka? Lafiya?"
Ya ji wani rauni ya rikito masa, kuka ya zo masa mai
arfe, amma ya danne don ba ya son yi a gaban yaransa, da muryar kukan ya
ago ya ce"Umma...Umma ta cuce ni, ta yaudare ni, ashe wawa ta mayar da ni, ba za ta aure ni ba".
Umma ta sauke numfashi mai nauyi ta ce"Ahaf! Ai dama na san a rina, tun da na ga yadda yarinyar nan take yi maka kwana-kwana na san zai yi wuya idan ba raina maka wayo take yi ba, to yanzu wa gari ya waya? Ka saki matarka, kuma ka zo ba ka samu wannan
in ba, yanzu ai ka
auki darasi ko? Zubaida ta nuna maka babu sauran soyayyarka a ranta, don haka ina ba ka shawarar ka ha
ura, ka cire yarinyar nan daga zuciyarka, Allah Ya yi maka za
in alkhairi".
Yusuf ya yi shiru, yana ta tuna yadda Zubaida ta dinga yi masa kauce-kauce, ya kasa gane nufinta, saboda bai ta
a zaton za ta yi masa haka ba, yanzu kam ya gane Zubaida ta yi amfani da shi ne kawai saboda ta fito daga gidan mijinta, tun da burinta ya cika shikenan sai ta watsar da shi ta auri wani, lallai rayuwa ba ta da tabbas.
Kasa cin abincin ya yi, ya tafi gida jiki a mace, kasa bacci ma ya yi, ya dinga sallah yana ro
on Allah Ya raba shi da son Zubaida, sannan idan yana da rabon
ara yin aure ya wanke masa zucuyarsa daga tsanar soyayya da mace da ta same shi lokaci
aya, kuma ya ba shi ta gari, idan kuma babu alkhairi a tarayyarsa da kowace mace ya ba shi ha
uri da dangana, sannan ya ba shi ikon ri
e kansa da mutuncinsa, tun da shi mutum ne mabu
aci.
A wannan daren Yusuf ya saka a ransa zai manta da Zubaida har abada, yana fatan har zamantakewarsu ta baya ma ya manta da komai, sai kuma ya cigaba da lalla
ar Umma ta ri
e masa yaransa, har ya ga yadda hali zai yi, amma Zubaida kam ko tare aka haife su, suka yi gware suka zo duniya ya ha
ura da ita har abada, idan ita ce rayuwarsa to wallahi sai dai ya mutu kawai.
SABILA
Tun tana ganin tafiyar Sunusi a tashin hankali har ta saba, ta rage damuwa sosai, duk bayan sati biyu suna yin waya da shi, kuma Alhamdulillah tun a sati biyun farko daga muryarsa da kalamansa ta gane tabbas kwalliya tana biyan ku
in sabulu, har jira da
irgen ranar da za su yi waya take yi, duk da ba mai tsayi ba ce, amma muryarsa ta da ban ce a zuciyarta, tana saka mata nutsuwa, musamman da ya fa
a mata wajen ba wanda take zato ba ne, suna cikin aminci da kwanciyar hankali, har ma ya fi wani gidan komai, kewarta ce kawai take damun shi, yana ba ta ha
uri sosai ya ce mata komai zai wuce nan ba da jimawa ba.
A haka lokaci ya yi ta ja, har zuwa lokacin da cikinta ya shiga watan haihuwa, sai ta ajiye
inkin gaba
aya, dama tana yi ne kawai saboda sabo, amma mahaifin Safwan ya
auki nauyin gidansu duka, kayan abinci sai dai wani ya tarar da wani, sannan duk wata zai saka mata ku
i ta account
inta, sannan ya ce duk abin da take bu
ata ta sanar da shi, don haka ba ta da matsalar komai.
Ita Sabila inda ita ce shugabar rehabilitation
in nan da Sunusi yana yin wata uku za ta sallame shi, ba kuma don son kai ba, sai don tun kafin ta gan shi ta ga alamar ya shiryu, amma shiru an ce sai sun yi shekara
aya, da suka fahimci ta kusa haihuwar sai mahaifin Sunusi ya sa wata
anwarsa a
yauye ta zo gidan ta zauna tare da Sabila, babba ce sosai mijinta ya rasu, kuma Sabila tana jin dadin zama da ita, saboda ta rage mata zaman ka
aici sosai, suna zaune har Allah Ya kawo haihuwar, ta haifi
anta namiji, Sunusi da kansa ya ce a yi wa yaron hu
uba da sunan mahaifin Sabila, don gyara tsakaninsu, a yanzu da ya zama mutum ya samu tunanin kansa ba na
waya ba ya gane Sabila ta yi kuskuren bijirewa iyayenta, da ma shi da yake zuga ta a wancen lokacin, baban Sabila kuwa ya ji ya ji da
in hakan, duk da bai nuna ba.
Bayan Sabila ta gama wanka ma ba ta bar Inna Haule ta bar gidan ba, sai suka cigaba da zamansu har zuwa lokacin da Sunusi zai dawo.Yaron Sabila na da wata biyar lokacin dawowar Sunusi ya yi, Sabila ba za ta iya misalta yanayin farincikin da take ciki ba, don jinta take yi kamar sabuwar amarya, musamman da baban Safwan ya gyara musu gidan, an saka tile a ko'ina, an sake fenti, hatta
yauren gidan an canza, sannan bai tsaya iya nan ba ya canza mata kayan
aki, falonta ya ji kujeru masu kyau, da ku
in da ta siyar da kayan gadonta da kuma na hannunta da take tarawa ta ha
a ta sayi kayan kallo da firji
arami duk sakan, tun da aka ce saura sati biyu dawowar shi ta du
ufa gyara jikinta ciki da waje, a da ta yi zaton ma sha'awarta ta
auke ta mutu baki
aya, saboda yadda ta cire rai da wannan fannin, amma yanzu sai ga shi ta farfa
o har tana jin kwanaki uku da suka yi saura tamkar watanni uku ne, soyayyar Sunusi da son kasancewa da shi kamar za su zautar da ita, tun a ranar take ta soye-soye, ta yi snacks kala-kala, ana gobe zai dawo kuma ta je ta yi kitsonta da
unshi ita da yaran, har sababbin
inkuna ta yi, shi ma ta yi masa kala biyu.
Ba ta san
arfe nawa za su dawo ba, don haka tun safe ta yi ha
en girki, wani abun murnar ma jiya Inna Haule ta koma gidan su Sunusin, kuma ta san ta yi haka ne don ta ba su damar sakewa, ta yi drinks kala uku ta saka a firji, ta yi zaton ma da ita za a je taro shi, amma sai Baba ya kira ta ya ce mata har sun
akko shi ma, yanzu zai
araso gidan, tun da ta ajiye wayar zuciyarta take bugawa, har fargaba take yi kar ta je ko mafarkin da ta saba yi ne take yi a yau
in ma, ta ci kwalliyarta cikin riga da wando 'yan kanti, lokacin da ta ji bugun
ofar gidan ta ji kamar zuciyarta aka
wasa, ta je ta bu
e masa, tsaye take tana kallon shi kamar yau ta fara ganin shi, Sunusinta ne dai, mijinta uban 'ya'yanta wanda take yi wa so na musamman, ya yi
iba da haske, ya
ara kyau kamar ba shi ba, idanun nan nasa sun washe sun yi fari, hatta ha
oransa da ta gani sakamakon murmushin da ya sakar mata ta ga sun yi fari tass, sanye yake da sabuwar shadda sai
amshi yake yi, ya mayar da
ofar gidan ya rufe, tana tsaye ita dai kamar an dasa ta, shi ma kallonta yake ta yi, sannan ya bu
e mata hannu da sanyin murya ya ce"Zo gare ni masoyiyar matata".
Ta kuwa fa
a jikinsa da sauri ta
ame shi, kukan farinciki ya
wace mata, ta shiga yi tana furta"I love You, i really miss you".
Shi ma
ora kansa ya yi a kafa
arta ya fara hawaye, sun yi kusan minti biyu a haka kafin ya share nashi hawayen, ya
ago ta suna kallon juna, yana share mata hawaye ya ce"Kukan na mene ne? Ba ga shi na dawo ba? Na yi kewarki sosai my Sabil".
Sabila ta ce"Ni ma na yi kewarka, ban yi zaton zan jure ba ma".
Ya yi mata
aukar jariri suka nufi falo inda Abei yake bacci, tana kan cinyarsa yake kallon
an, ya ce"Kenan yaron nan da ni yake kama".
Ta ce"Shi yasa na fi jinsa a cikin yaran".
Ya yi murmushi, ta ce"Sannu da zuwa, da fatan ba ka sha wahala ba dai ko?"
Ya ce"Ko na sha ai ta wuce Sabil sai godiyar Allah, ina su Amal?"
Ta ce"Suna makaranta".
Ya ce"Shi ne ba ki bar su ba yau
aya sun huta?"
Ta ce"Da suna nan ai ba zan samu damar yi maka oyoyo yaddaya kamata ba" Ta zame ta
akko masa ruwa da drinks, ta zubo masa snacks, ruwan kawai ya sha ya sake
aukarta ya nufi
akin gadonsu yana cewa"Taimake ni mana, a hannu nake sosai, yi sauri kar Abei ya tashi".
Da
aukin juna sosai suka gamsar da kansu, kowanne ya nuna zalamarsa, musamman Sabila da take jin kamar kar su rabu su dawwama a haka, tabbas kowa ya nuna yadda ya yi kewa, suka dinga musayar kalaman soyayya, Sunusi yana kashe ta da al
awarurruka da tanadin da ya yi wa zamansu na gaba, ba su rabu ba har sai da kukan yaron ya katse su.
Babu abin da Sabila za ta ce da Allah sai godiya, domin ta ro
e shi ya amsa mata, Sunusi ya dawo mutum cikakke mai hankali da nutsuwa, kullum shi yake tashinta sallar dare da nuna mata falalarta, ba ma batu ake yi na sallar asuba ba, babu jam'in sallar da yake wuce shi, haka kuma tun da ya dawo gari bai ta
a wayewa ba dare ya yi bai yi karatun Qur'ani ba, hadisan da ya haddace suna da yawa, sannan ya haddace izu talatin na Qur'an, yanzun kuma ya cigaba da haddarsa a wajen wani Malami, wanda baban Safwan ne ya ha
a su da shi, suke zuwa
aukar karatu kullum tsakanin magriba da isha'i, shi ma Safwan dawowarsu da sati biyu aka
aura masa aure da wata 'yar'uwarsu.
Sabila fa duniya ta yi mata da
i, ta samu yadda take so
ari bisa
ari, don mahaifin Safwan ya
auki Sunusin aiki, sannan ya samu lafiya ta fannin mu'amala auratayya, wannan matsala ta mutu sai dai tarihi, gayunsa ya
aru sosai, kullum
ara kyau take ganin yana yi, ga kuma hali ya canza, yanzu babu fa
an nan da masifa, a baya ko ruwa a buta sai ta zuba masa, amma yanzu kuwa sai dai ma shi ya taya ta aiki, har wanki yi mata yake, wankan tsarki kuwa tare suke shiga su yi, abin da da ba su ta
a yi ba, soyayya ce madararta suke shayar da juna, iya hasashen mutum kawai.
A wannan lokacin hatta iyayen Sabila sai da suka ce gara da aka yi, domin a yanzu babu wanda zai ji takaicin samun Sunusi a matsayin suruki, tuni suka yafewa Sabila, tun ranar da suka je gidan tare da Sunusin suka du
a suka nemi yafiyarsu.
A shekara
aya da dawowar Sunusi komai ya daidaita, yanzu haka gini yake yi wanda ya fi nasu yalwa, a lokacin ne kuma 'yan'mata suka fara kawo masa farmaki, shi da kansa yake ba wa Sabila labarin matan da suke cewa suna son shi, ita ma kuma tana gani idan ta
auki wayarsa, sam ba sa gaban shi, shi yasa ba sa ta
a damunta, don ita dai ta san babu yadda za a yi Sunusi ya ce zai auro wata, alhalin a da ba su so shi da auren ba sai yanzu da ta gama cin wuyar shi ya zama mutum, a ganinta wannan shi ne babban butulcin da zai yi mata, kuma a yadda take ganin canjin halinsa a yanzu ta san ma ba zai fara ba, don haka ranta fess.
A yayin da Sabila ta manta wane ne namiji, ta
auki dukkannin wata yarda ta
ora a kan mijinta, kuma take ganin ita ce macen da ta fi kowa dacen miji, a lokacin ne Sunusi ya tuna mata ba a yabon
an kuturu sai ya mutu da yatsa, ya sa ta yarda da kalmar namiji ba
an goyo ba ne.
A hankali ya fara soyayya da wata yarinya a can unguwar su Safwan mai suna Kausar, idan zai fa
i gaskiya shi da kansa ya ga Kausar ya ji ta yi masa, shi ne ya ce yana sonta ba kamar sauran matan ba, sannan tun da soyayyarsu ta yi
arfi yake jin
aunar Sabila tana ta silalewa da ka
an ka
an a zuciyarsa, shi sai yanzu ma da ya watsar da
waya ya gane wane ne shi da abin da yake so, shi fa sam ba ya son mace mara aji, ya fi son wacce take iya kama kanta, wacce take yin nutsattsiyar soyayya, mai jan aji, wacce shi ne zai mato a kan sonta, wacce idan ya yi mata laifi bisa kuskure za ta dinga jan ajinta yana rallashinta, ba wacce sai dai ita ta rarrashe shi ba ko da ba ita ce fa laifi ba, wallahi sai yake ji kamar kawai wancen Sunusin
waya ne ya so Sabila ba wannan na yanzu da yake amsa sunan Ustaz ba.
Sanda ya
arasa ginin gidansa sai ya tsinci kansa da jin Sabila ba ta dace da gidan ba, don haka yake ta yi mata kwana-kwanar ranar tarewar, a wannan
adamin ne kuma ya kai ku
in auren Kausar aka saka rana watanni biyu, don ya gama duk wani shiri da zai yi, ku
in kawai zai ba da a ha
o masa kayan lefe idan lokaci ya matso, a tsanake ya zaunar da Sabila ya sanar da ita an saka ranar auren shi, kusan
aramin hauka ta yi, saboda ba ta ta
a tunanin yana soyayya da wata ba, ta san dai akwai masu son shi, amma ba ta san akwai wacce yake so ba, kuma ba ta yi tunanin zai samu wacce zai so
in ba bayan tana raye, ita a yadda take jin
aunar shi ko mutuwa ya yi ma sai dai ta ha
ura da auren har abada ta yi fatan su ha
u a aljanna, amma ashe shi a wajensa matsayinta bai kai nan ba?
Ta ci kuka ta yi masa magiyar ya yi ha
uri idan wani laifin take masa ya fa
a mata za ta gyara, amma ya ce shi fa babu komai kawai lokaci ne ya yi, har wata jinya take ta yi a tsaitsaye, shi dai ya maze kawai, saboda gani yake wallahi ko mutuwa za ta yi sai ya auri Kausar. Tun daga lokacin Sabila ta sare da namiji , kuma ta yarda ita ce take son Sunusi tsakani da Allah, shi kam ko ya so ta to a baya ne, yanzu yana zaune da ita ne kawai, A hankali ta ha
ura, ta koma ga Allah tana addu'ar Allah Ya sa hakan shi ya fi alkhairi, Allah Ya sanyaya mata zuciyarta, Ya karkato da hankalin Sunusi ya fahimci ita ce matar rufin asirinsa, Allah Ya tuna masa yadda ta so shi da irin sadaukarwar da ta yi masa.
inta
aya, Sunusi bai canza mata ba ta kowane hali, suna nan zaune lafiya, duk da tana yawan ganin kamar yana cikin damuwa, amma tun da ta tambaye shi ya ce babu komai sai ta rabu da shi, kullum kuma idan ta yi sallah sai ta yi addu'a Allah Ya yaye masa damuwarsa ya yi masa maganinta.
Auren Sunusi ya rage sati biyu, a kuma cikin satin ne take saka ran za ta koma sabon gidanta kamar yadda ya fa
a mata, saboda yawan takurawa da take yi da son komawa sabon gidan.
Hausawa sukan yi wa kirarin ranar Laraba da cewar Laraba Tabawa ranar samu, to wannan Larabar dai ba haka ta zo wa Sabila ba, domin salon maganar ne ya yi juyi gaba ya koma baya. Wajen
arfe goma na dare ne, tun safe ranar Sunusi bai fita ba, da ta tambaye shi ya ce mata zazza
i ne a jikinsa, ba ta ji ya amsa wayar da za ta zargi wani abu ba, amma dai a kan waya ya wuni, da alama chatting yake yi, wanda ba za ta yaudari kanta ba ta san da Kausar
in take yi, ta yi shirin bacci tana shafe jikinta da humra ya kira sunanta a sanyaye"Sabila".
Ta ce"Na'am".
Ya ce"Zo ki zauna za mu yi magana".
Ta zauna a kusa da shi ta ce"Ina jinka".
Ya ce"Don Allah ki fahimce ni a maganar da nake son fa
a miki yanzu, kin san ita rayuwa kana naka ne Allah na nashi, kuma na Allah shi ne gaskiya".
Ta ce"Haka ne".
Ya ce"Sabila bayan ke ban yi zaton zan so wata mace so mai tsanani fiye da
ima ba, amma cikin hukuncin Allah da jarabawarsa sai Ya jarabce ni da wata makauniyar soyayyar da ban ta
a zato ba a kan Kausar".
Sabila ta ji ranta ya
aci sosai, tun daga ranar da ya san sunan yarinyar ta ji ta tsani duka masu irin sunan, ciki kuwa har da 'yar
anin babarta Kausar, ta tsani ta ji an ambaci sunan ma, to ballantana kuma yanzu da ya zaunar da ita yake fa
a mata wai an jarrabe shi da soyayyarta.
Hawaye ya fara zubo mata, wanda ba ta damu da sharewa ba, ta ce"Don Allah ina neman alfarmar ka tafi gundarin maganar da kake son fa
a min kai tsaye, na sai ka yi min shi shimfi
a ba, na sani kana sonta ai".
Ya ce"To da farko dai zan fara da ba ki ha
uri ne, Sabila na sani kin so ni, kina ma kan so na, ni ma kuma wallahi ina sonki,
addara ce kawai ta kawo Kausar cikin rayuwata".
Ta ce"Duka na san wannan, don Allah ka fa
a min mene ne".
Ya yi shiru kamar ba zai sake cewa komai ba, kafin ya sauke ajiyar zuciya ya ce"Sabila ki yi ha
uri, Kausar ta ce ba za ta iya zama da kishiya ba, kuma ni wallahi a halin yanzu gani nake idan ban aure ta ba kamar na zan iya cigaba da rayuwa ba, saboda haka..." Sai ya yi shiru ya kasa
arasawa.
Sabila kuwa tsoro da fargaba ha
e da
umbin mamaki ya hana ta cewa komai, ya ce"Shi yasa na yanke hukuncin da ba lallai ya yi miki da
i ba, ni ma kuma wallahi ba da son raina ba ne, ki
ara ha
uri Sabila yau na tsinke sauran igiyoyi biyun dake tsakaninmu, ina nufin na sake ki saki biyu".
Sai ya tashi ya bar
akin da sauri.
Sabila kuwa ji ta yi kamar ma ba ta raye, don haka ta kasa ko motsa yatsanta, ballantana ta saka ran za ta iya aiwatar da abin da zuciyarta take ba ta umarni, na ta kurma ihu ko za ta ji Sunusi dake bacci a kusa da ita ya tashe ta ya fa
a mata mugun mafarki take yi ba gaskiya ba ne.
08028966015
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/LnQJ26F7GLvLHNQHkwpWw1?mode=ac_Assalamu Alaikum jama'ar duniya bakidaya dafarko sunana ummuh sayyeed yar mutan Chadian traditional medicine center Zaria dealer in all kinds of magungunan mata turarukan wuta gyaran jikin amarya da uwar gida to alhmdulillah abubuwan dazaki samu a gurin Yar mutan Chadian domin gwangwaje mai gidanki inada zafafan magungunan mata namusanman kamar haka
Maganin sanyi
Tsumin bom
Madarar tabaje
Tsumin baure
Ruwan kwataiiii wayyo dadi
Shayin kinfi budurwa
Gumbar narkakken dabino
Gumbar kwakwa dadabino
Gumbar Milo
Gumbar Madara
Sannan Muna da seat din dahuwa ga yannaisa
Garin dahuwar kaza seat
Garin dahuwar ciccibi seat
Garin dahuwar tsoka 11 seat
Garin dahuwar farfesun seat kifi
Garin dahuwar kayan ciki seat
Garurrukammu Nasha
Garin tabaje
Garin yaukayauka emergency
Garin kankana
Garin bata gaban kishiya
Garin ba Bako
Hmmm in nace zanmuku bayanin kayan da Yar mutan Chadian takesiyarwa zamucika pages dayawa amma don ganema idon ki zaki iya save my number 09065504546 ko shawarwarin yadda zamu zauna lapiya a gidajan mazajanmu kuyi joining domin zaku amfana akwai free recipes da nakebayar wa koda bazakisiya maganiba nagode takuce
Kamar an kunna rediyo haka ta ji maganganunsa suna dawowa cikin kunnenta suna maimaita kansu, daidai inda yake cewa'Ina nufin na sake ki saki biyu' ta kai hannu ta toshe kunnuwanta, wani irin dun
ulallen abu ne ya zo ya tokare mata ma
oshi, wanda ba ta jin ko yawu zai iya bari ta ha
iya, Sunusi ya sake ni? Ta tambayi kanta a zuciyarta, sai ta zama kamar mutum mutumi, ta kasa ko hawaye ballantana kuka, to ai kuka ma ya san tsararsa, a yau dai Sabila ta fi
arfinsa, don duk wanda ka ga ya shiga
angin da ya iya yin kuka to fa abun nashi da sau
i, ta shafe kusan minti ashirin a zaune
walwarta tana searching kamar an kunna na'ura, tunani kawai take yi tun farkon ha
uwarsu da Sunusi, asali islamiyyar da take zuwa ne a unguwar su Sunusin, don haka kusan kullum idan ta zo wucewa sai ta gan shi, haka kawai idan ta kalle shi take jin yana burge ta, saboda tana son namiji
an gayu mai tsafta, amma ita ba ta ma ta
a kawo soyayya a tsakaninsu ba, saboda tana da wanda suka yi al
awarin aure,
an unguwarsu ne wanda tun tana primary yake nuna yana sonta, tana JSS 2 ya aiko iyayensa gidan su, don a san da shi, dayake na kusa da gida ne kowa ya san Iyayensa da halinsa, Sulaiman ba shi da matsalar komai, don haka aka ajiye al
awarinsa, da zummar idan Sabila ta yi candy za a yi auren, ita ma a ranta shi ta
udure za ta aura, saboda tana son shi, ko don hidimar da yake yi da ita daidai
arfinsa, bayan shi kuma maza da yawa suna sonta, Sabila tana da farinjinin da zai yi wuya ta je unguwa ta dawo wani bai ce yana sonta ba, a lokacin tana zuba 'yan'matancinta, duk da ba ta da rawar kai sosai, Sulaiman ya so Sabila kamar ran shi, komai tare suke shawara na yadda rayuwar aurensu za ta kasance, hatta ginin gidansa ita ce ta tsara masa yadda take so ya kasance, har ya sayi tile wani kala ta ce fari take so, haka ya canja ya saka mata farin, tun daga kan get
in gidan har fenti duk za
inta ya yi, tana SS3 aka saka ranar aurensu wata tara, hatta kayan lefe ma ko me zai siya sai ya fa
a mata sai ta za
i kalar da take so, a yayin da Sulaiman ya ci rabin lefensa, aure kuma ya rage wata hu
u, a lokacin ne Sunusi ya shigo cikin rayuwar Sabila, ashe yadda take ganin shi yana birge ta haka shi ma take burge shi, akwai wata Zainab
awarta a islamiyya, wacce gidansu yake kusa da na su Sunusin, ita ya fara samu da maganar yana son Sabila, hankalinsa ya tashi bayan ta fa
a masa an saka ranar aurenta, da ta sanarwa Sabila sai kuwa ta ki
ime, wanann saurayin da yake birge ta sama da kowa, wanda take jin ina ma a ce shi ne Sulaiman ashe shi ma yana sonta? Nan ta ji duniya mai hana ta auren shi sai ya shirya, washegari kuwa ta dawo daga Islamiyya ya tare ta, yake tambayarta ta ji sa
on shi ta ce ta ji, ya marairaice ya ce"Ashe na makara ma ko? Zainab ta ce wani ya riga ni, Allah ne shaidata Sabila tun ba ki kai haka ba nake son ki, ban yi zaton yanzu za a yi miki aure ba shi yasa na jinkirta, ashe rashin rabo ne".
Sabila ta ce"Wallahi ni ma ka da
e kana burge ni, kawai don dai ba ka ce kana so na ba ne, kuma ku maza idan mace ta ce tana sonku an ce wula
anci kuke yi mata".
Sunusi ya yi murmushi ya ce"Ba gaskiya aka fa
a miki ba, duk da dai ba za a rasa masu yin wula
ancin ba amma ni ba na daga cikinsu, shikena dai babu rabona, amma dai ina taya shi murna".
Sabila ta ce"Amma fa saka rana ba aure ba ne, har yanzu kana da dama".
Ya ce"Da dai za ki ba ni
warin gwiwa ne ta hanyar kar
ar soyayyata sai na gwada dabarata, kin ga wuka da nama yana hannunki".
Tun daga ranar Sabila ta
auki son Sunusi ta saka a ranta, suka fara soyayyarsu a sirrince, tass Sunusi ya share mata soyayyar Sulaiman, tun tana daurewa tana ku shi har ta fara nuna masa ta daina son shi, ta shiga bayyana masa sababbin halaye, duk ta gigita ce, sanda ta fito
arara ta ce ba za ta aure shi ba kuwa iyayenta suka ce ba su isa ba, ta sha fa
a da duka, amma duk ta jure har sai da ta tabbatar da Sulaiman ya ha
ura ya janye don kansa, a dole aka bar ta da Sunusi tun ba a son shi har aka
bar wa Allah ikonsa, sai dai kuma ba a yi cikakkun wata biyu da aurensu ba ta fara ganin bazata daga gare shi, amma haka duk ta jure saboda yadda take son shi har kawo yanzu, shi ne yanzu zai saka mata da wannan?
Kanta ya kulle duka, ta rasa ma da wane suna za ta kira Sunusi a yau, yanzu shikenan duk ha
urin zama da shi da ta yi ta jure komai ya tashi a banza? Sai da aka zo ga
ar da za ta mori ribar ha
urinta sannan zai nuna mata namiji
an kunama ne? Duk a baya da ake ta nuna mata abin da ya dace da ita ba ta ta
a ganin masu fa
a mata
in suna hango mata rayuwar da za ta fisshe ta ne sai yanzu, a baya gani take zawarci da nisa da yaranta kawai suke yi mata sha'awa, zawarcin da take ganin duk macen da ta yarda ta shige shi alhalin mijinta yana raye ba mutuwa ya yi ba to ita ce ta so, kuma ba ta da wata hujjar kare kai a wajenta, amma yau ta gane ashe ba haka ba ne, tun da ita dai Allah ma ya sani, gudun famfala
i take yi wa zawarci, amma sai ga shi ya cim ma, ya yi maka kamun da ba ta isa ta
wace ba har abada, ta ce har abada ne saboda tun da Sunusi ya sake ta to kawai ta yanke ta ha
ura da auren na har abada ma, Allah ne shaidarta na yadda ta so Sunusi ta
aunace shi, ta yi masa biyayya, ta ci wahalarsa, amma
arshe ga yadda sakamakon soyayyar ta kasance, ya za
i rabuwa da ita saboda ya farantawa wacce ya ha
u da ita daga baya, wacce
ila da kafin ya zama yadda yake yanzu ne ba lallai ta aure shi ba.
"Astagfirullah! Astagfirullah, Allah na tuba, idan wani gagarumin laifin nake aikatawa ko na aikata wanda ya sa aka jarabce ni da wannan Allah ka yafe mini". Ta furta da rawar murya, sai ta shiga maimaita istigfarin, ta duba agogo ta ga sha
aya ta kusa, ba za ta fita a daren nan ba, tun da ba abun gaggawa ba ne, don haka ta fita a sanyaye don
auro alwala, a tsakar gidan ta same shi zaune da carbi a hannunsa, kamar shi ma a sanyaye yake, kallo
aya ta yi masa ta wuce ban
akin, ta fito ta yi alwala ta koma
aki, bayan ta idar da sallar ma zama ta yi a sallayar tana ta istigfari, saboda shi ne ka
ai yanzu a bakinta, kamar ta manta da sauran addu'o'in da ta iya.
Shi fa Sunusi zaman da ya yi a waje jiranta yake yi ta fito da akwatinta ta bar gidan, sai ya samu damar shiga
akin ya kwanta, sai kuma ya ji shiru kamar ba ta da niyya, ya tashi ya
arasa
akin ya same ta kwance lamo a gado, ya ce"Sabila".
Ba ta amsa ba, ya ce "Kin san fa shi saki uku a
a'ida babu tsarin mace ta zauna zaman idda a gidan mijin".
yar ta bu
e baki ta ce"Na sani, dare ya yi shiyasa ban tafi ba, don Allah ka yi mini alfarma ta
arshe a duniya ka bar ni na kwana, da asuba zan tafi in sha Allah".
Ya ce"To Allah Ya kaimu, don Allah Sabila ki yi ha
uri, wallahi ban yi haka don muzguna miki ba, kin san shi aure rai ne da shi".
Ta sakko daga gadon tana cewa"Babu komai, na sani, kuma na gode da halakcinka a gare ni, Allah Ya ba ku zaman lafiya".
Ta koma cikin yaranta ta kwanta, sam kasa bacci ta yi, yadda ta ga rana haka ta ga dare, sannan raya daren ta yi da ruwan hawaye, tun da ta kalli yaranta uku ta tuna shikenan za su iya rabuwa, za su rayu a mabambantan wurare hawayen ya
alle mata, sannan ga maganar iyayenta da suka ce nan gaba ko mene ne ya faru sai dai ta je hizba, ita a lokacin sam ba ta kawo komai zai faru ba, kuma a ganinta ko me ya yi mata za ta jure, sai yanzu Sunusi ya nuna mata akwai fa abin da ba maganar ha
uri da juriya ake yi ba, dole ta bar aurenta ko ba ta shirya ba.
Sanda ta idar da sallar asuba, ta
aga hannu tana addu'a ta ce"Ya Allah ka sani, kana kallon abin da ya faru da ni, Allah Ka sani na jure komai ne a baya don na raya sunnar aure, na yi ne don na rayu da yarana na ba su tarbiyya ta
warai, na
ora su a kan turbar gaskiya, Allah kana kallon yadda Sunusi ya mayar da burina matacce, ka sani Allah na so bawanka Sunusi, ya
auna ce shi, na so
are rayuwata da shi, Allah ka fi ni sanin wahalhalun da na shanye a zamanmu da shi, idan bawanka Sunusi ya cutar da ni Allah Ka yi mini sakayya, Allah Ka yi mini canjin rayuwa mafi alkhairi a gare ni, Allah Ya cire mini
aunar shi har abada a zuciyata, ka shirya mini yarana Ka hana su maraicin kasancewa a
ashin kulawata, idan baban su Amal ya zalunce ni Allah Ka saka mini..."
Sai a lokacin kukan ya zo mata da
arfinsa, ta kifa kanta a cinya ta shiga yi babu
autawa, wannan kukan ya haddasa mata ciwon kai, a haka ta tashi ta koma
akin gadon ta fara ha
a kayanta, kafin ta gama ya dawo gidan, kallo
aya ya yi mata ya haye gado, sai da ta gama ta ce"Ban sani ba ko zan tafi da yaran ne ko kuma kai za ka ri
Ya ce"Gaskiya ki tafi da su
in, saboda Kausar yarinya ce ba za ta iya rainon yara har uku ba, ko ma za ta yi ai a
alla a bari ta
an kwana biyu".
Ta ce"Ok, amma ka san ba gidana ba ne gidan iyayena ne, idan sun amince sai ka kawo su daga baya".
Ta ja akwatin za ta bar
akin, ta jiyo muryarsa ya ce"Don Allah ki yi ha
uri Sabila ki yafe min".
Ta dawo ta ce"Ka cuce ni ne? Indai wannan abin da ka yi min cuta ce to ka saka a ranka ban yafe ba, kuma ba zan yafe maka ba har abada".
Ta ja akwatin ta bar gidan sabbin hawaye na sakko mata. Tana tafe tana ayyanawa a ranta soyayya ba ta yi mata rana ba, wuyarta kawai ta sha ba ta san da
inta ba tun da ta le
o ta koma ya yi mata, ta saka a ranta indai ita 'yar halak ce ita da sake bawa zuciyarta dama ta so Sunusi har abada, to ai dama dole ma har abada
in, tun da dai saki uku ne auren ya
are, a fili ta furta"Allah wadaran soyayya, Allah wadaran tunanina, ashe ba a kowane ha
uri ake cin riba ba?"
Sai da ta kusa
arasawa gidan sannan ta samu adaidaitasahu ta shiga, ana zuwa
ofar gidansu wata fargaba ta kama ta, kunyar duniya ta rufe ta, ji take ina ma dai ta farka ta ga komai a mafarki ya faru, yanzu da wane ido za ta kalli iyayenta ta fa
a musu Sunusi ya butulce mata? Da ta shiga zauren gidan sai ta kasa
arasawa ciki, ta zauna a kan wani dutse dake wajen ta kifa kanta a cinya ta saki siririn kuka.
Ita kanta ta san ta da
e a wajen, tana jiyo motsin mutanen gidan, amma ta kasa tashi ta shiga saboda tsananin kunya, ga kanta ya tsananta ciwo, fitowar Baba ce ta kawo
arshen tsoron nata, muryarsa kawai ta ji ya ce"Subhanallah! Wace a nan?"
Umma ta
araso ta ce"Sabila ce ai, ga akwatinta nan, ke Sabila me ya faru?"
ago da kanta tana tsananta kukanta ta ce"Umma don Allah ku yafe mini, ban kyauta muku ba, na nuna muku rashin
a'a a baya, na bijirewa umarninku, ku yafe min don Allah ko zan samu sassauci a
an sauran rayuwar da ta rage min idan ma akwai".
Duk suka sha jinin jikinsu, Umma tausayinta ya kama ta, ta ce"Sabila ai kin san mun da
e da yafe miki, me ya faru ne?"
Baba ya ce"Ke ki yi mana bayani, wannan akwatin na mene ne?"
Ta ce"Baba ya sake ni, ya cuce ni ya hanka
a ni cikin zawarci, ban yi masa komai ba, kawai wacce zai aura ta ce ba za ta iya zama da kishiya, shi ne ya sake ni har saki biyu". Ta rushe da kuka
Nan take ran iyayen nata ya
aci sosai, Baba ya ce"Da gaske a kan wannan dalilin ya sake ki?"
Ta ce"Allah ne shaidata ban yi masa komai ba sai alkhairi".
Umma ta ce"Amma kuwa lallai Sunusi ya tabbata butulu!"
Baba ya ce"Ai dama duk wanda ya sayi rariya ya san za ta zub da ruwa, yanzu kin ga
arshen soyayyar ko kuwa da saura?"
Umma ta
agota ta ce"Kar ki sake tunanin ya cuce ki, kan shi ya cuta wallahi, in sha Allah rabuwar ita ce alkhairi a gare ki, wallahi Sabila tun da kika koma gidan Sunusi ban gushe da yi miki addu'ar za
in alkhairi ba, da izinin Allah addu'a ce ta kar
u, Allah Ya sa
arshen wahalarki kenan, Allah Ya saka miki, Ya ba ki miji na gari, da yardar Allah sai kin ce gara da aka yi haka, don sai kin yi wani auren idan kika yi dacen miji za ki gane Sunusi ba sonki yake yi ba, ke ce kika so shi, za ki gane a baya bauta kika yi ba rayuwar aure ba, Allah Ya saka miki".
Ta ja ta zuwa cikin gidan ta kai ta
aki, Sabila ta sake tabbatar da iyaye fa su ne dahir
in mace ba miji ba, sanda ta ga Umma tana share hawayen tausayinta a
oye. Ta kawo mata shayi da wainar fulawa, ta karya, ta dafa mata ruwa ta ce ta tashi ta shiga wanka, tana yin wankan kuwa zazza
i ya rufe ta ruff, Umma ta saka ta a gaba suka tafi asibiti, ta yi musu bayani ta ce a ba ta gado tana bu
atar hutu, ai kuwa da aka yi mata allura aka saka mata ruwa ba ta tashi ba sai wajen la'asar.
Babu laifi ta ji wasai, ciwon kan da zazza
in sun sauka, nauyin zuciyar ma duka ya ragu sosai, tana ta tasbihi. Kafin magriba suka koma gida, da daddare suka zauna da Baba, ya yi mata nasiha sosai ta kwantar da hankali, da ta fa
a masa yadda suka yi da Sunusin a kan yaran ya ce mata ba za ta ri
e su ba, ta bar masa su, dama ta san haka zai iya faruwa, shi yasa ba ta damu sosai ba, duk da ba ta so hakan ba.
Shi kuwa Sunusi bayan sun tashi ya tafasa musu shafi shayi suka sha da biredi, sannan ya saka su a gaba da kayansu zuwa gidansu, su kansu 'yan'uwan shi babu wanda bai girgiza ba da wannan hukuncin na Sunusi, kai tsaye Baba ya ce masa wannan butulcin da ya yi ko Sabila da itayenta sun yafe shi bai yafe ba, duk yadda ya so ya fahimtar da Baba da 'yan kame-kamensa da
arairayi bai saurare shi ba, ya ce shi dai ya je kawai, kuma alhakin Sabila ba zai bar shi ba, shi ma cewa ya yi na zai ri
e masa yaran ba, a dole Umma ta rarrashe shi tun da Sunusin ba shi da inda zai kai yaran da ya wuce nan
in, sannan hannunka ba ya ru
ewa ka yanke ka yar, kuma su yaran ba su da laifi ai.
"Wato duk wanda ya
ana
waya ko ya daina tana motsa
walwarsa tambar tashin allurar soja" Umma ta fa
a tana jinjinawa kuskuren da Sunusi ya tafka, wanda la shakka sai ya yi nadama.
GIDAN HAMZA
Ga dai soyayya madararta da Samha take shayar da Hamza, amma zuciyarsa sam babu nutsuwa, yadda ba ya iya tsallake umarninta abun yana ba shi mamaki wani lokacin, sai dai kuma yana tsintar kansa da aiwatar da hakan dole, babban tashin hankalinsa bai wuce yadda ta mayar da shi saniyar tatsa ba, ba ni-ba ninta har ya yi yawa, yanzu ta kai ba ya ma sanin sanda take
aukar wayarsa ta yi transfer sai ya ga debit alert, kuma babu damar yin
orafi, a hankali jarinsa ya fara yin
asa, shagonsa ya rame kamar yadda shi ma yake a rame, idan kaya sun
are kafin ya
aro wasu Samha za ta raba shi da ku
in, kullum samun shi baya yake yi.
Zuwa yanzu ta hana shi yi wa Saude komai, hatta awon ma ya daina yi mata, Samha ta bar Saude a gidan ne kawai saboda ta san idan ba ta gidan kuma aka bar yaran dole hankalin mutane zai yi kansu a gane Hamzan ba ya kula da su, tuni ta yi wa Hamza farra
u tsakanin shi da duka ahalinsa, kamar ma ya manta hanyar gidan iyayen shi, Saude da yaransa kuwa kallon su yake daidai da 'yan zaman hayan da zama ya ha
a su, har yanzu tana ta
inkinta a
oye, sannan bayan kayan ruwa ta fara harkar snacks, kuma tana samun kasuwa sosai, amma duk da haka sai da tallafin Sahura suke ha
arfi da
arfi suna ciyar da yaransu, tana can tana yin awararta, tun da Hamza ya tura ta gida har yanzu babu waiwaye, ko a waya bai ta
a kiranta ba, ita kam
alau take, sa
anin Saude da ta rame ta fige kamar mai jinya, saboda ita ce mai ganin takaici da ba
inciki, tun tana ganin lamarin Hamza a wula
ancinsa ne, har ta yarda ba haka Samha ta bar shi ba, ga shi Inna ta ce babu ruwanta da zancen shi, tun da har ya nuna mace ta fiye masa kowa, ta kasa yarda ba yin kansa ba ne ballantana Saude ta samu goyon baya su nema masa taimakon da za su iya.
08028966015
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/LnQJ26F7GLvLHNQHkwpWw1?mode=ac_Assalamu Alaikum jama'ar duniya bakidaya dafarko sunana ummuh sayyeed yar mutan Chadian traditional medicine center Zaria dealer in all kinds of magungunan mata turarukan wuta gyaran jikin amarya da uwar gida to alhmdulillah abubuwan dazaki samu a gurin Yar mutan Chadian domin gwangwaje mai gidanki inada zafafan magungunan mata namusanman kamar haka
Maganin sanyi
Tsumin bom
Madarar tabaje
Tsumin baure
Ruwan kwataiiii wayyo dadi
Shayin kinfi budurwa
Gumbar narkakken dabino
Gumbar kwakwa dadabino
Gumbar Milo
Gumbar Madara
Sannan Muna da seat din dahuwa ga yannaisa
Garin dahuwar kaza seat
Garin dahuwar ciccibi seat
Garin dahuwar tsoka 11 seat
Garin dahuwar farfesun seat kifi
Garin dahuwar kayan ciki seat
Garurrukammu Nasha
Garin tabaje
Garin yaukayauka emergency
Garin kankana
Garin bata gaban kishiya
Garin ba Bako
Hmmm in nace zanmuku bayanin kayan da Yar mutan Chadian takesiyarwa zamucika pages dayawa amma don ganema idon ki zaki iya save my number 09065504546 ko shawarwarin yadda zamu zauna lapiya a gidajan mazajanmu kuyi joining domin zaku amfana akwai free recipes da nakebayar wa koda bazakisiya maganiba nagode takuce
SABILA
Tabbas addu'a ba ta bar komai ba, kuma duk wanda ya mayar da lamarinsa ga Allah, ya nemi za
insa zai yi ta ganin daidai a rayuwarsa, hakan ce ta faru ga Sabila, ta samu canjin rayuwa mai kyau bayan ta koma ga Allah, ta mi
a masa za
i, a baya idan wani ya ce za ta iya yin rayuwarta fresh ba tare da tunanin Sunusi za ta
aryata, amma sai ga shi komai ya canza, cikin
anin lokaci ta manta da shi, ta share tarihin rayuwarsu da zamansu baki
aya, da fari ta saka tunanin yaranta a ranta, musamman da ta ji labarin bayan Sunusin ya yi aure babansa ya ce sai ya
auki yaran, yanzu yaran suna hannun shi, sai take ta tunanin halin da suke ciki, da kalar ri
on da matar tasa take yi musu, tun da suka rabu ko da wasa ba su ta
a yin waya, bai ta
a kawo yaran ba, ita ma kuma ba ta neme su ba, ta dai ba wa abun lokaci ne kawai ba don ba ta kewarsu ba, sai don kar ma wani ya yi tunanin har yanzu ba ta ha
ura da babansu ba.
A yanzu ta take cikin wata na biyar da mutuwar auren, ta koma shagon koyon
inki, don ta sabunta sana'arta, wani shahararren wajen koyon
inki ne, da ku
in da ta siyar da kayan
akinta ta biya ta fara zuwa, sannan ta sayi kayan aiki a matsayin jari, kullum addu'arta Allah Ya bun
asa mata kasuwarta, ya sake ba ta
warewa, don ita ba ta sha'awar wata sana'a bayan
inki, Allah Ya saka mata
aunar abun, kuma Alhamdulillah tun yanzu da ba ta cika wata biyu da fara zuwa koyon ba tana ganin canji sosai a hannunta.
Watarana tana bakin titi da safe, adaidaitasahu take jira ta hau don zuwa wajen koyon
inkin, ta ga wata mota ta zo wucewa, sai mai motar ya rage gudu ya fara slow, kafin kuma ya tsaya a daidai inda take, hakan ya sa ta bar wajen ta matsa gaba, ya sake matsowa, sai ta gane ko ma wane ne neman magana kawai yake yi, don haka ta cigaba da tafiya kawai cikin sauri-sauri.
"Sabila, Sabill, maman su Amal".
Na cikin motar yake jero mata kira, suna na biyu da ya kira ta da shi wanda Sunusi ne kawai yake kiranta da shi wato Sabil ya sa dole ta juyo don ganin ko wane ne, tun da dai ko a mafarki za ta gane muryar Sunusi, kuma ta ji ba shi ba ne, tsayawa ta yi, shi kuma ya bu
e motar ya fito, gabanta ya fa
i daram, sakamakon ganin Safwan, ita fa duk wani abu da zai tuna mata da Sunusi ba ta so ma ta ji shi ko ganinsa, yaranta ma don dai sun zama dole ne.
Safwan ya
ara
iba ya nutsu tsaf, idanun nan nasa sun bu
e tarwai, ashe zaratan maza ne shi da Sunusi amma suke
arin kashe rayuwarsu.
an murmushi ta yi ta ce"Safwan, ashe kai ne".
Ya ce"Ni ne, Sabila ya gari?"
Ta ce"Alhamdulillah!"
Ya ce"Mu je na ajiye ki mana, ina za ki je?"
Ta ce"Na gode ka je uzurinka kawai, zan samu babur".
Ya ce"A'a don Allah mu je na kai ki, dama kasuwa zan
an shiga ba wani dole ya zama ba ma, mu je kin ji".
Ta girgiza kai ta ce"Babu nisa fa, Allah ba sai na shiga ba".
Ya ce"To sai dai kuma laifin abokina ne zai shafe ni".
Ta ce"Laifi kuma? A'a ni abokinka bai yi mini komai ba sai alkhairi".
Safwan ya ce"Ac Sabila, tabbas Sunusi ya yi miki butulci, bai kyauta ba wallahi, silar wannan abun da ya yi har yanzu na yi baya-baya da shi wallahi, na ji takaici sosai, kunyarki nake ji kamar ni ne na yi".
Sabila ta kalli wayarta ta ce"Zan yi latti fa wajen aiki zan je, na gode Safwan babu komai".
Ya ce"Yanzu ba za ki shiga na sauke ki ba? Aikin mene ne?"
Tana tsayar da adaidaitasahun da ta zo wucewa ta ce"Sai anjima Safwan, na gode".
Har ta shiga, ya
arasa ya ce"To ba ni lambarki sai ku yi magana ko?"
Ta karbi wayar ta saka masa ta ba shi, ya sauke ajiyar zuciya ya koma motarsa ya ja ya tafi, a ransa yana ta sa
a da warwara, har zuciyarsa bai ta
a son Sabila ba, amma abubuwa guda biyu za su iya saka wa ya koyi sonta ya aure ta, na farko tausayinta da yake ji, saboda shi shaida ne a kan yadda take son Sunusi tun kafin auren da kuma bayan auren, ya yi rayuwar shaye-shaye, duk da ba shi da aure a lokacin amma idan ya tuna yadda Sunusi ya dinga shan giya da neman mata, da yadda ake kai mata shi a buge ya san mace mai ha
uri ce kawai za ta jure wannan, kuma sannan a ce sai bayan ta gama jure komai ya shiryu ya butulce mata saboda wata macen da zai aura, tabbas ya san za ta shiga damuwa sosai, zai so a ce ya fitar da ita daga wannan damuwar, ya nuna mata ba kowane namiji ne bai san halakci ba. Abu na biyu kuma shi ne furucin da Sunusi ya yi masa, lokacin da ya saka shi a gaba da zancen da zancen bai yi halakci ba, ya yi wa Sabila butulci, kuma Allah zai saka mata, ya kiyayi addu'a daga bakin wanda aka zalunta.
"Safwan don Allah ka je ka auri Sabila, shi ne ka
ai zan san da gaske kallon butulu kake yi min, sai na gane kai ne shugaban masu halakci da tausayi na duniyar nan, wannan fushin da kake yi na banza ne matu
ar ba ka je ka aure ta ba".
Tun daga ranar bai sake yi masa zancen bai kyauta ba, kuma a ransa ya ji ina ma zai samu damar aurenta
in, da ya nuna masa zai iya
in, sai yau kuma da ya ganta waccen maganar ta taso masa, har yake jin zai iya neman ha
in kanta indai za ta amince.
Ko da ya kar
i lambarta ba ta yi tunanin komai ba, gani take ma kame-kame ne kawai da taya abokinsa borin kunya ya da shi kar
a, amma ba ta yi tunanin zai kira ta ba ma, sai ga shi tun daga ranar ya tisa ta a gaba da kira, sai ya kira sau uku a rana, tun da ta ce masa kar ya sake yi mata zancen Sunusi sai dai ya yi ta mata kame-kame yana ba ta labaran duniya wanda ba su shafe ta ba, ya sha cewa zai zo amma ba ta ba shi dama, sai ta
iri uzuri ta ba shi, har dai watarana kawai ya zo ba tare da amincewarta
in ba, yaranta da ya kwaso ya taho da su su ne suka saka dole ta tsaya ta saurare shi, yana murmushi yake cewa"Duk runtsi kada
acin rai ya saka ki cire hannu a lamarin yaranki, suna bu
atarki".
Ta ce"Na gode, amma addu'ata tana tare da su a kodayaushe ai".
Ya ce"Na sani wannan ya zama dole, amma yana da kyau ma ki bincika ki ji wata irin rayuwa suke yi da sauransu, sannan idan ke ba kya son ganinsu su suna son ganinki".
Ta ce"Na bar shi ne idan sun yi hankali za su neme ni".
Ya ce"Na yi miki al
awarin kawo miki su lokaci-lokaci".
Ta ce"Na gode".
Yana yi mata wani kallon da ta rasa ma'anarsa yake cewa"To bari na je, anjima zan dawo na
auke su".
Ta yi masa godiya, ta koma cikin gidan, sai yau da ta ga yaran ta san ashe sosai ta yi kewarsu, cikin firarsu Minal take cewa"Antin ma ba ta son mu, dungure mana kai take yi ko ba mu yi mata komai ba tana ce mana gayyar tsiya, wai mu ne ala
ai, kuma Abban ma masifa take yi masa, suna yin fa
a sosai".
Gaban Sabila ya fa
i, ita take hana su gulma, amma a wannan lokacin tana so ta ji, don ta san halin da suke ciki, don haka ba ta katse su ba.
Amal tana murmushi kamar ba ta da damuwa ta ce"Ni dai mur
e mini kunne kawai take yi, Minal ake duka sosai, sai kuma idan ta saka ni abu ban yi daidai ba sai ta ce a wajenki na gado da
anci, amma Minal kusan kullum sai ta dake ta, Abba kuma ba ya cewa komai".
Sabila ta ce"Ai dama Minal ba ta jin magana, dole za a dake ta".
Minal ta ce"To Ammi abinci ka
an take zuba mana shi yasa, kuma Umma ta ce mana idan ba ta ba mu abinci ba mu dinga shiga kitchen
in muna zubawa shi ne idan ta ga na zuba sai ta dake ni, sai kuma idan ta saka mu wanke unifom bai fita ba, tun da Amal ta fi ni iya wanki".
Shekarun Amal goma sha
aya a yanzu, yayin da Minal take da shekara tara, Sabila ta ce"Da kanku kuke yin wanki?"
Minal ta ce"A'a kai wa ake yi gidan wanki, unifom ne da pants muke wankewa".
Sabila ta sauke ajiyar Zuciya ta ce"To ai dama ya kamata ku fara koyan wanki zuwa yanzu, kin ga Minal na san ba kya jin magana dama, ki dinga daurewa kina wankewa yadda zai fita, Antinku gata take yi muku, ba ta so ku je makaranta a ga kayanku da datti shiyasa har take dukanki a kan haka, kuma idan ba ki
oshi da abincin ba ki dinga fa
a mata sai ta
ara miki".
Amal ta ce"Wallahi mun sani duka ne, cewa take ita ba jaka ba ce ba za ta
ora babbar tukunya ba, sai da ma ta cewa Abba ya
auki mai aiki, har suna ta fa
a ya ce wallahi ba zan
akko ba, ke mene ne amfaninki!?" Ta
arada maganar da gwada muryar Sunusin har da yadda yake yi.
Sabila ta murmushin ya
e ta ce"Idan kun ga suna magana irin haka su dinga tashi kuna barin wajen, kun ga ba a son kallo babba idan yana fa
a, idan kuka yi ha
uri komai zai wuce, ita ma babarku ce, ku yi mata biyayya ban da rashin kunya".
Minal ta ce"Dama dai za ki dawo Ammi, Anti ta ce wai sakinki ya yi, wai mene ne sakin? Don ya sake ki kika tafi?"
Sabila ta ji suna shirin tada mata da mikin da ya da
e da warkewa, ta ce"Yanzu dai na ce muku ba ruwanku da maganar manya, gidanku kuma ba zan dawo ba, ku yi ha
uri kawai, ku yara ne ba za ku fahimci bayanin ba, idan Allah Ya raya mu kuka girma za ku fahimta".
Daga haka suka shiga wata firar, tana ta basu shawarwari a kan yadda za su zauna lafiya a gidan, har zuwa bayan magriba da Safwan ya dawo tafiya da su.
Ya ce yaran su shiga motar ga shi nan zuwa, yana murmushi yake cewa"Na yi zaton fa mutiminki zai yi fa
a da ya ji na kawo yaran nan, daga gidana na taho da su ban ce masa har nan zan kawo su ba".
Sabila ta ta
e baki ta ce"Ni kuwa mene ne ha
ina da shi da za ka ce mutumina? Mutumin Kausar dai ko".
Ya ce"Hakane, amma dai ai ba a canzawa tuwo suna".
Ta ce"Ana yanka shi aka saka mai da yaji ya zama kwa
Ya yi 'yar dariya ya ce"To na ji, na janye kalmar".
Sannan ya daidaita nutsuwarsa sosai ya ce"Sabila ina so mu yi magana dama, idan na so yi miki ta waya sai ki waske, kuma dama dai gaba da gaba ya dace a yi ta, tun da dai yau na bada cin hanci da su Amal na samu za ki saurare ni zan fa
a miki abin da yake raina, domin na gaji da dakonsa".
Tun da ta ji haka gabanta ya fa
i, ta san dai duk inda aka yi maganar rai da zuciya ta san ba ya wuce a ce soyayya, ta ce"Ina jinka".
Ya kwashe duk yadda suka yi da Sunusi ya sanar mata, ya
ora da fa
in"Zan so ki ba ni ha
in kai mu yi aure, ko yaya ne za mu nunawa Sunusi shi kadai ne yake ganin ba ki da sauran daraja a idonsa, kuma na san zai ji zafin auren, zai ji kishi, ko yaya ne kin ga kin rama abin da ya yi miki".
Ta ce"Kenan auren huce haushi za a kira auren ko na ramuwar gayya?"
Ya ce"Ai za mu koyawa juna soyayyar juna, kuma ba da iya waccen manufar za mu yi ba, har da manufar raya sunna".
Sabila ta girgiza kai ta ce"Allah Ya wanke mini haushi da takaicin Sunusi, kuma burinsa bai cika ba tun da ga shi ya sake ni mun yi rabuwar har abada ban mutu ba, ban haukace ba, ko wannan ka
ai ya isa na godewa Allah, ba zan yi auren huce haushi ba, ina bu
atar mijin da zai aure ni don yana sona, kuma soyayya ta gaskiya ba ta manufa ba".
Safwan zai yi magana ta
aga masa hannu, ta ce"Don Allah ba sai ka sake cewa komai ba, duka na fahimce ka, tausayina ne ya sa har ka yi wannan tunanin, na gode sosai da yun
urin kyautatawarka, Allah Ya ba ka zaman lafiya da matarka, Ya raya maka 'yanka, amma don Allah kar ka sake yi mini magana mai kama da wannan, mu cigaba da gaisawa kawai kamar yadda muka saba".
Ya ce"To shikenan Sabila, amma ni ina ganin da kin yi tunani da shawara kafin ki
arar da tayina".
Ta ce"Wallahi ko shekara nawa zan yi ina tunani ko zan nemi shawarar mutane dubu wannan amsar da na ba ka ita zan sake ba ka, don haka na gode kawai".
Daga haka suka rufe batun soyayyar, sai dai yana kiranta lokaci-lokaci suna gaisawa, sannan ya cigaba da kawo mata yaran jifa-jifa.
SUNUSI
Idan ya ce ba ya son Sabila ya yi
arya, kawai dai ya tsinci kansa da son Kausar ne, wanda yake jin idan ya rasa ta kamar rayuwarsa ba za ta ta
a cika ba ne, ta fi Sabila kyau, ta fi ta aji da kamun kai a wajensa, kuma sai dab da auren ya gama saka rai a cikar burinsa wato aurenta sannan ta zo masa da batun ba za ta iya zama da kishiya ba, za
i ta ba shi, ko dai ya saki matarsa ko a fasa auren, shi kuma sam ba zai iya jure ganin samu ya ga rashi ba, shiyasa ya yanke wannan hukuncin.
Sai ga shi tun ba a je ko'ina ba ya fara ganin ashe kallon kitse yake yi wa rogo, to shi ashe ya jahilci wace ce mace mai aji da mara kamun kai, sam Kausar ba ta iya magana ba, ga ta da yawan
orafi, ko yaya ya
aga mata murya ko ta yi masa laifin da ya fa
a mata ba
ar magana idan ya fa
aya sai ta fa
a masa goma, ga ta da shegiyar
wiwa, wannan jera masa kaya a sif ba ta iyawa, idan ya kar
o su daga wajen wanki sai dai ya yi zaman jerawa, duk lokacin da zai jera kaya a sif sai ya tuna da Sabila, ita da yake siyo omo ya ba ta kayan shi ta wanke a gadarance, ko godiya bai ta
a yi mata ba, hakan ma ba ya hana idan ta yi masa laifi a ranar ya kwa
e ta ko ya zage ta.
Ita Sabila ri
o take ya siya mata omon wanki, amma ita yanzu Kausar ba ta ma yin wankin sai dai ta kai wankau, a hakan ma
orafi take yi masa wai duk cikin
awayenta ita ce ba ta kai wanki laundry na 'yan gayu, sai gidan mata marasa aji, sun sha tata
urza a kan hakan, amma ya kafe ya
i yarda ta kai inda take so
Ya sha fita ko
wayar shinkafa bai bar wa Sabila ba, haka za ta nema ta dafa ta ba shi, har ma ya yi
orafi idan wani abun bai yi masa ba, amma ita Kausar idan nama ya katse a gidan aka yi miya lami wuni take tana mita tana fa
in ita fa ba za ta iya ba, sotari yana ganin da Sabila ce ta samu rayuwar da ya ba wa Kausar da tuni kusan kullum sai ta yi masa godiya tana shi masa albarka.
Babban abin da yake saka shi nadamar rabuwa da Sabila bai wuce yadda Kausar
in take raguwa a shimfi
a ba, shi yanzu ya samu lafiya, yana bu
atar matarsa a kai a kai, duk da ba kullum ba, a
alla dai a sati zai so kamar sau uku, amma a hakan Kausar
orafi take yi tana nuna
osawarta, ya sha kiranta
iri-
iri ta ce masa ba za ta je ba, ai ita ba inji ba ce ko na'ura da ba za ta gaji ba, haka yake lalla
a ta idan ya matsu, duk da zai iya cewa Kausar ba mace ba ce a dai yadda yake tuna kasancewarsa da Sabila, ko daren farkon ma ba za a ha
a ba sam, ya dai san buduruwa ya same ta, amma budurci mai rauni sosai ba mai
arfi ba, a tashi fahimtar kenan, amma sanin gaibu sai Allah.
Idan ta hana shi hakkinsa ya yi fushi bai ro
e ta ba, sai ya tuna Sabila, ya tuna lokacin da ba shi da lafiyar nan, ita kuma lafiyarta
alau, kenan haka take ji ita ma? Shi dai ba don ya san illar da istimna'i ya yi masa ba da tuni ya koma ruwa, haka yake ta daurewa dai, ranar da ta so abun a yi, idan ta nuna gajiyawa a ha
ura, sai dai kuma ya wayi gari da fushi, tana yi masa maganar rainin hankali zai fusata a fara raba hali, don kuwa raba daidai ake yi, ba kamar Sabila ba da za ta yi shiru ya yi ya gama.
Shi ya sani zuwa yanzu ya yi nadamar abin da ya yi wa Sabila, kuma ya san ba shi da idon da zai kalle ta ya nemi yafiyarta, shi yasa ma yake ta ro
on Allah kawai, da
in da
awa ya cuci kansa ya
arar da igiyoyin auren, ba don haka ba wallahi ko sama da
asa za ta ha
e sai ya dawo da Sabila
akinta.
08028966015
*WANNAN LITTAFIN NA KU
I NE A KAN NAIRA 700*
8028966015
Sadiya Abdulrazak opay
Shaidar biya ta nan
08028966015
Ga masu bu
atar sauran littafaina zan yi discount
Iya Ruwa
Wani Auren
Zuciyar Mace
Miji Goma
Matar Shige
Wutar
ayi
Wani Zaman
Sandar Dukan Uwargida
Ranar Kuka
Alhakin So
Da Walakin
Mukullin Nadama
44
Sannu a hankali Sabila ta
ware sosai a
inki, mutane suka fara gane ta, tana samun kasuwa sosai, musamman yanzu da ta mayar da hankali a kansa sosai, kekunanta uku ne, don tana koyar da mutane a nan cikin gidan nasu.
Ta fannin soyayyar, ko maganar aure dai za a iya cewa ba ta samu wani cigaba ba, saboda sam ba ta ba wa mazan dama, samari, zawara, da masu auren duk sun zo ta
i bawa kowa dama, saboda ita a yanzu ba ta jin akwai wani namiji da zai yi yake da kalaman da zai yi mata da
in baki ta yarda da shi, ba wai auren ne ba za ta yi ba, za ta yi aure idan Allah Ya hukunta sai ta
ara yi, amma dai ba za ta sake bu
ewa miji zuciyarta ya shiga ya taka rawar da zai yi mata illa, za ta yi masa biyayya idan soyayyar ta kana za a yi 'yar saffa-saffa, amma babu batun sadaukarwa irin wacce ta yi a aurenta na baya.
Yanzu ta kai wata biyar da barin shgon koyon
inki, sai dai gaisuwar mutunci da ake yi ta waya da mutanen shagon, shugaban nasu ba wani babba ba ne can, zai dai girmi Sunusi, amma da yake duk inda Oga yake Oga ne, musanman idan mutum yana da mutunci yana ri
e girmansa, sai kowa na shagon yake girmama shi, suna da lambar juna har tana ganin status
in shi, amma ba sa chatting, rana
aya ta ga ya kira ta a waya, ya ce mata yana son magana da ita, amma mai muhimmanci ce idan babu damuwa gidansu za ta kwatanta masa.
Sabila ta kwatanta masa zuciyarta cike da fargabar Allah Ya sa dai ba cewa zai yi yana sonta ba, don tana jin nauyinsa, za ta ji kunyar fa
a masa ba yanzu za ta yi aure ba, ita fa ba wai mazan da suke zuwa ne ba sa yi mata ba, wallahi a yadda take jin kanta a yanzu ko aure za ta yi ba ta da wani za
in kalar mijin da za ta aura, domin yanzu ta ha
a maza duka ta yi musu ku
in goro, kuma abun ba a fuska yake ba, ba kuma a kalaman yaudarar da suke yi kafin aure ba.
Ga mamakinta sai ya zo mata da maganar wani customernsa ne yake son ta ba shi ba, tun da ta ga har ya taso da kansa ya zo sanar da ita, kuma yana ro
onta alfarmar idan ba ta tsayar da wani ba ta ba shi dama, sai ta gane lallai yana da muhimmanci a wajensa, kuma ba
aramin yaro ba ne, kunya ce da jin nauyi ya sa ta ce ta ba shi damar zuwa, washegari kuwa suka dawo tare, babba ne wanda zai kai arba'in da biyar, yana da kamala sosai, maganarsa ma a nutse, bayan sun gaisa shi Ogan sai ya tafi ya bar su, nan suka tattauna da Sabila ya gabatar mata da kansa, a matsayinsa na wanda yake sonta da aure idan wani bai riga shi ba, yana da mata da
ansu guda
aya mai shekara goma sha biyar, yana son
ara auren ne saboda wani dalilin da ba dole ne sai ya bayyana mata ba, sannan ya fa
a mata shi ya san komai a kanta, don sai da ya yi bincike kafin ya zo, sannan ya sanar da ita a shagon
inkin yake yawan ganinta, tana burge shi tun a lokacin, bai tsayar da zai
ara auren ba shi yasa bai yi mata magana ba, sai yanzu da abun ya tabbata.
Nan take Sabila ta bayyana masa ita ko za ta yi aure ba yanzu ba, don haka ya yi ha
uri ya nemi wata kawai, ya ro
e ta ta ba shi dama dai zai gwada sa'arsa.
Ashe babban
an kasuwa ne, ranar da suka ha
u da Baba ya ce ya san shi, ita ma sai lokacin ta gane sunan shi, sannu a hankali suka fara gaisawa, yana kuma zuwa jifa-jifa, Sabila ba ta jin son shi ko ka
an, kuma ba ta jin
iyayyarsa, amma dai tana jin nauyinsa, saboda yana da kamala, kuma ya iya kalaman kwantar da hankali, sannan yana da dabarar da yake janta da zance, ko na ta yi niyyar amsa masa tambaya ba sai ta ji ta kasa, ya riga ya san duk tarihin rayuwarsu da Sunusi, kuma a kullum yana nuna tausayawa a gare ta, da nuna mata ba duka maza ba ne suke haka, ta gwada ba shi dama ta gani.
To su ma iyayen Sabila Alhaji Shu'aibu ya yi musu, sun yarda da shi, don haka Umma tana ta lalla
ar Sabila da nuna mata ta amince da aurensa kawai, tun da dai ba za ta dawwama a haka ba, kuka an yi iya bincike a kan shi ba a kama shi da wata matsala ba, kowa ya san
an kasuwa ne shi, mai kamfanoni da dama, na sarrafa shinkafa, man gya
a da man ja, da na harha
a drinks, da kuma na plastic.
Tun Sabila tana tunanin ba za ta iya rayuwar aure a yanzu ba, har dai ta ajiye wannan ra'ayin ta yarda da auren Alhaji Shu'aibu ba don tana jin son shi ba, gajeruwar rana aka saka, dangi duk wanda ya ji labari murna yake taya ta, ganin irin hidimar da yake yi mata ita da iyayenta tun yanzu, ita kuwa wannan sam ba sa gabanta, za ta aure shi ne kawai saboda bin shawarar iyaye da kuma yadda yake nuna mata
auna ta gaskiya. Ku
i ya bayar masu yawa na aure, sannan ya yi mata kayan lefe na gani na fa
a, don kar eriyar su babu buduruwar da aka ta
a kawo wa makamancin lefen nan, nan da nan labarin wanda za ta aura ya kara
e unguwa da kewaye, har ya je kunnen Sunusi, wanda yake ta takaici da jin ina ma hannun agogo yana komawa baya. Sannan kayan
aki da komai shi ne ya yi mata, an
aura auren ne kawai an kai amarya
akinta, gidanta ita ka
ai ce, ita ma kishiyar tana gidanta da ban, ita tun sau
da ya fa
a mata yana da mata da
a bai sake yi mata zancen matarsa ba, ita ma kuma ba ta sake yi masa ba.
A wannan karon Sabila ta yi aure ne ba da irin niyyar da ta yi aurenta na farko ba, wato ko a mutu ko a rayu, sai ta zauna a gidan miji, yanzu ta sassauta, ta je da niyyar zaman aure na har abada, amma fa idan babu cutuwa a cikin zaman, za ta yi masa biyayya daidai gwargwado, amma ba wacce za ta cutu ba, kadaran-kadahan, ita yanzu zuciyarta a bu
e take ga Alhaji Shu'aibu, tun da ya riga ya aure ta, dole za ta koyi son shi, don wata kyautatawar da zaman lafiya sai kana son mutum, amma fa ta daina kulle zuciyarta saboda wani ya shiga, da nufin ya shiga kenan babu fita, kamar yadda ta yi a kan Sunusi, wannan karon in sha Allah ba za ta saka son miji a ranta ba, irin yadda zai wahalar da ita ta iya jurewa, tun da ta yi ba ta ga ranar hakan ba.
Alhaji ya yi mata al
awarurruka da dama a ranar farkonta a gidansa, ciki har da na
arfafa mata kasuwancinta na
inki, ta hanyar ba ta jarin da za ta tsaya da
afarta, ya fa
a mata zai ba ta duk wani farincikin gidan aure, ba za ta ta
a kokawa ba matu
ar tana tare da shi, abu biyu yake nema a gare ta kawai ta zauna da shi, sannan ta yi masa biyayya, wannan ya wadatar da shi, ko da ba za ta so shi ba, Sabila ta yi masa godiya tare da al
awarin zai samu abin da ya nema matu
ar babu cutuwa a irin biyayyar da za ta yi masa.
Bai yi mata zancen matarsa ba, ita ma ba ta yi masa ba, sai da ta ga an yi kwana ukun da ta san shi ne shari'a ta tanada tun da bazawara ce, ranar da daddare ta ga yana shirin kwanciya ta ce"Amma a
a'ida yau ya kamata ka bar gidana ko? Tun da bazawara kwana uku ake yi mata, ko ka manta?"
Ya yi murmushi ya ce"Idan na manta ma kar ki ga laifina fa, ai ke ta musamman ce, ban manta ba yayar taki ba ta nan, ta je Dubai, nan da sati biyu za ta dawo, ita shigo da kaya take daga can, shi ne bussines
inta, idan ta dawo sai a fara rabon kwanan".
Sabila ta ce"Ma sha Allah! Allah Ya dawo da ita lafiya".
Ya ce"Amin, ke ma kina gama hutawa sai ki sanar da ni a yi miki abin da ya dace, ba za ki canza ba
inkin za ki cigaba?"
Sabila ta ce"E shi
in na fi sha'awa har yanzu".
Ya ce"In sha Allah, zan saka a fara gina babban waje tun a cikin satin nan, sai a zuba
wararrun ma'aita, sai kuma ki dinga
aukar masu koyo, zan zuba miki kayan aiki sosai".
Sabila ta ce"Na gode Allah Ya saka da alkhairi".
Bayan matarsa ta dawo aka fara rabon kwana, idan ba ya gidanta duk sai ta ji kewarsa ta dame ta, saboda zuwa yanzu ta fa
a a
aunarsa, ba so irin wanda ta ce za ta koya ba, a'a zuciyar ce ta kar
e shi tun kafin ta fara koya mata
in, domin Alhaji Shu'aibu yana kyautata mata sosai, ita kuwa zuciya tana son wanda yake kyautata mata, wannan ya faru da yawa, an yi aurarraki da yawa wanda mace ba ta son miji, amma idan shi yana sonta yana kyautata mata sai ta fara son shi, kuma zaman ya
ore ya yi da
Hakan ce ta faru da Sabila, cikin watanni biyu da auren soyayya mai
arfi kuma nutsattsiya ta shiga tsakaninta da mijinta, suna ta farantawa juna, rayuwarsu abun sha'awa, cikin
anin lokaci Sabila ta dawo hayyacinta, har
iba ta fara yi saboda hutu ya samu, 'yan aiki guda biyu ne a gidanta, ga kuma mai gadi da direba,
akinta da na mai gidan kawai take gyarawa, sai girki idan ranar kwananta ne, idan kuwa ba ita ce da kwana ba na masu aiki take ci, ga ta a cikin AC, ta yi wanka da mai kyau, ta shafa mayuka masu kyau, ga abinci lafiyayye sai wanda ta za
a, hankalinta a kwance, sai kewar 'ya'yanta kawai.
Sanda ta cika wata uku a gidan, an kammala komai na katafaren wajen kasuwancinta mai suna SABIL Couture, babban waje ne mai
auke da manyan
akuna cike da kekunan
inki da kayan aiki, ita da kanta ta
auki wasu ma'aikatan, Alhaji ya sa aka kawo wasu
wararru sosai, aka fara
inkuna na alfarma bayan an gama tallata wajen a a gidajen TV da rediyo, har ma da media, daka ciki kuma aka
iri wani
angaren na koyarwa wato SABIL Fashion Acadamy, tana da P.A
inta, wani amintaccen Alhajin, wanda shi yake wayar da ita a kan harkar, tun da ba ta saba irin wannan babban kasuwancin ba, manyan mutane mata da maza, da 'yan gayu suna ta tururuwar kawo
inki, farinciki kamar ya kashe Sabila, idan ta kalli wajen ta tuna wannan nata ne mallakinta ba bashi ba sai ta ji kamar mafarki take yi.
A ranar da ta fara zuwa ta ga wajen da kayan aikin, da farin ciki sosai ta dawo gida, dayake direba ne ya kaita, shi Alhaji yana gidan abikiyar zamanta, yana dawowa ta yi tsalle ta rungume shi, tana ta yi masa godiya da kuka, "Na gode sosai Alhajina, Allah Ya saka da alkhairi, Allah Ya
ara bu
i da arzi
i mai amfani, Allah Ya ji
an mahaifanka, ya sanya albarka a duka lamuranka, Ya Allah yadda wannan bawan naka yake
arin kyautata mini da canza mini rayuwa Allah Ka biya shi da
arshe mai kyau, tare da sakamakon gidan aljanna ma
aukakiya, na gode sosai mijina, ina sonka, ina
aunarka".
Alhaji murmushi kawai yake yi yana amsawa da amin, don ya ji da
in addu'ar sosai, saboda bai saba ganin haka ba daga
ayar matsarsa, wani abun idan ya yi ko godiya ma ba ta yi, ba ta ta
a gigicewa ba kamar yadda Sabila ta yi yanzu wai don ya yi mata kyauta.
Yana share mata hawaye ya ce"Ya isa babyna, wannan fa hakkina ne, dole na bawa matana hanyar da za ta dinga samun ku
in shiga, duk da dai ban rage ku da komai ba, Sabila matu
ar za ki cigaba da yi mini biyayya to kuwa zan yi miki komai".
Sabila ta samu aikin yi, ta daina zaman banza,
arfe goma take zuwa wajen, ta dawo da la'asar, idan kuma Alhaji a gidanta yake awa biyu take yi ta koma gida, wataran kuma ita ma tana hawa keke ta yi
inkin, rayuwa dai ta canzawa Sabila sai hamdala kawai.
A cikin watannin nan sau
aya ta ta
a ganin matarsa, wato Hajiya Sa'adatu, ba wata babba ba ce, amma dai ta girmi Sabilan, haihuwa ta yi shi ne Sabila ta je ta yi mata barka, ranar suna da ta ce za ta je Alhaji ya ce ba sai ta je ba, a yadda ta lura dai kamar ba ya son su dinga mu'amala, don haka ita ma ta bar batun.
Tana da wata biyar a gidan, ta yi
arin ciki, watansa
aya, dama tana ta fama da laulayi, haka dai take daurewa tana le
awa wajen kasuwancinta, sai ga shi dare
aya cikin ya zube ba tare da ta san dalili ba.
A ranar da Abin ya faru, tana kwance bayan likita ya gama duba ta, Alhaji ya zo ya zauna fuskarsa sam babu walwala, ta lura tun da ta fara laulayin yake wanann canza fuskar, ya ma rage kusantarta, zama ya yi ya ce"Sabila ya
arfin jikin?"
Ta ce"Da sau
Ya ce"Ina ro
on wata alfarma a gare ki, ban sani ba ko za ku iya yi mini?"
Sabila ta ce"Me zai hana? In sha Allah zan iya, me kake so?"
Ya ce"A gaskiya ba zan
oye miki ba, ni fa ban aure ki don ki zo ki baje ki yi ta haihuwa ba, na aure ki ne saboda na ajiye ki a matsayin matar ado, matar samun cikakkiyar nutsuwa, hakan kuwa ba zai yiwu ba matu
ar kina haihuwa, a baya kin haihu har sau uku, a ganina yara uku ai sun isa ko? Idan kika dakatar da haihuwa ban shiga hakkinki ba". Ya
arasa maganar yana shafa gashin kanta.
Sabila ta ji gabanta ya fa
i, ta yi shiru tana auna kalamansa.
Ya ce"Kin yi shiru Sabila, kin amince ko ba ki amince ba? Ni ba yaro ba ne, ba zan yi miki dole ba, idan ba ki amince ba sai na sallame ki kawai, tun da ni kwalliya ba ta biya ku
in sabulu ba, saboda na fa
a miki manufar aurenki da na yi".
Sabila ta tashi zaune, ta ce"Me yasa ba ka son haihuwa? Kuma kenan da ni ce ba za ka haihu ba? Tun da ai ga shi matarka ta yi biyu".
Ya ce"Babu ruwanki da dalilin da ya sa ban dakatar da matata ba".
Ta ce"Saboda ba matsayinmu
aya ba?"
Ya ce"Ba matsayinku
aya ba, kuma ba zai ta
a zama
aya ba, yaushe na aure ki da za ki ha
a kanki da matar da kika ganmu tare?"
Ta ce"Hakane, amma me yasa kafin ka aure ni ka
oye mini manufarka ta aurena?"
Ya ce"Wannan ra'ayina ne, yanzu na so na bayyana, kin amince ne ko rabuwar kika za
Sabila ta
ure shi da kallon mamaki, gani take ma kamar canza mata shi aka yi, sam kalamansa sun sha bamban da na mijinta wanda ta saba da shi ta kamu da
aunarsa, tunani ta shiga yi shin ta amince ta rayu babu haihuwa ko kuma ta za
i rabuwar?
Ba ta gama raba
ayan biyu ba ta ji muryarsa"Zan ba ki kwanaki biyu ki yi tunani, ki yi shawara, zuwa ranar da zan dawo
akinki za ki ba ni amsata". Ya tashi ya fita daga
akin, ya bar ta da zulumi.
08028966015
Sabila ta kai hannu ta share
wallar da ta sakko mata, ita dai a ganinta duk macen da miji yake so ba zai
i son haihuwa da ita ba, a kan me da
uruciyarta za ta zauna babu haihuwa? Anya ma idan ta ce za ta yarda da haka Allah ba zai kama ta da laifi ba? Tun da tamkar ta tsayar da haihuwa ne, kuma ta sani babu kyau dakatar da haihuwa, sai dai tsarin iyali. Idan ba ta amince ba ta san zai iya rabuwa da ita, tun da dai ga hukuncin da ya ce zai yanke, ita kuma a yanzu ta kamu da son shi sosai, Allah ne shaidarta ba ta ta
a hasashen akwai abin da zai raba su ba, sai dai bayan mutuwar
ayansu, idan ta kira wannan abin da ya yi mata da yaudara ba ta
ata ba, domin kafin auren ya kamata ya sanar da ita, sai dai ka kafin la hukunta mutum da sharrinsa guda
aya da fara tuna tarin alkhairaisa a gare ka, Alhaji Shu'aibu ya yi mata komai, ya mayar da ita mace wacce take hasashen gaba ka
an za ta tsaya da
afafunta, don haka za ta bi shi a hankali su fahimci juna, amma maganar dakatar da haihuwa dai sam ba za ta iya amincewa ba.
Rai babu da
i ta yi kwana biyun, tana ta fargabar yadda za su kwashe, ranar da ya dawo
akinta ya saki ransa, bai nuna mata komai ba, sai da daddare da su kwanta ya yi mata zancen, ya ce"Sabila kwana biyun da na ba ki sun cika, me kika yanke?"
Idonta ya kawo ruwa, da murya mai rauni sosai ta ce"Alhaji ina sonka, ina son rayuwa da kai har abada, kai ma kuma kana sona, amma me yasa ba ka son ha
a zuri'a da ni? Na yi zaton haihuwa ita ce ribar aure, sannan ga matarka tana haihuwa".
aga mata hannu ya ce"Wai ni me yasa kike son sako zancen matata a abin da mu biyu ya shafa? Ba fa na son haka, to idan ma don kin ga ta haihu kwanan nan ne kika saka ido, wannan haihuwar Allah ne ya kawo ta, amma da planing a jikinta, kuma ban sani ba sai da cikin ya yi girman da ba idan aka cire zai iya cutar da lafiyarta, shi yasa na bar shi, tun da ta yi haihuwar farko muka dakatar, ta amince ta yi min biyayya saboda tana sona, tun da a lokacin ba ni ma da arzi
in da za a ce don shi ta zauna...".
Sabila ta katse shi da fa
in"Wallahi ni ka ba arzi
inka nake so ba, kai nake so".
Ya ce"Zan iya yarda ne kawai idan kika amince da bu
atata".
Sabila ta yi shiru, wannan fa abu ya zame mata ga
oshi ga kwanan yunwa, Alhaji ya ce"Shirunki yana nufin amincewarsu? Idan hakane gobe likita zai zo ya ba ki shawara a kan kalar planing
in da ya dace da ke".
Da sauri ta girgiza kai ta ce"Ban amince ba".
Sai da zuciyarsa ta doka, saboda har ga Allah Yana son Sabila sosai, irin son da bai shirya rabuwa da ita yanzu ba, kuma a zatonsa Sabila za ta ha
ura da haihuwa tun da tana da yara har uku, sannan za ta zauna da shi da shara
insa ko don son da yake nuna mata, da kuma kyautatawar da yake yi mata.
Ya ce "Kenan kin za
i rabuwa da ni?"
Sai ta fashe da kuka ta ce"Ni ba zan za
i ko
aya ba, haihuwa rahama ce Alhaji, wasu da yawa suna can suna nema ko guda daya ne Allah Ya ba su, babu kyautar da ta kai ta haihuwa girma, me yasa ba ka son kyautar Allah?"
Ya canza fuska daga ta jimami zuwa ta
acin rai ya ce"Ra'ayina ne, kuma babu macen da za ta canza mini ra'ayi, idan kina aure ki dakatar da haihuwa idan ba kya yi na sallame ki, tun da tun farko na fa
a miki ba zan yi miki dole ba". Ya tashi zai bar
akin
Ta ru
o shi cikin kuka ta ce"Don Allah Alhaji ka yi mini adalci, kar ka bari don zuciyarka ya rusa kyakkyawar ala
ar da muka gina ta soyayya, wallahi ina sonka"
Kukanta ya ba shi tausayi sosai, don haka ya dawo ya rungume ta, ya ce"Sabila ni ma ina sonki, kin sani inda
iyayya ce ta sa ba na son haihuwa da mace da ba za ta yi tasiri a kanki ba, ni kaina ba son rabuwa da ke nake ba Baby, don Allah ki amince".
Ta ce"Ka
ara mini lokaci zan yi shawara, a baya tunani kawai na yi".
Ya ce"Na
ara miki kwana hu
Haka suka kwana kowa cikin zulumi, ko hannunta bai ta
a ba, aka yi kwanciyar gabas da yamma.
Washegari ta shirya ta je gida, don ta nemi shawararsu, tun da a yanzu ba ta da wani abokin shawara da ya wuce su
in, a tare ta sanarwa Umma da Baba shara
in Alhaji Shu'aibu, su ma duk jikinsu ya yi sanyi, sam ba su so haka ba, Baba ya ce"To ke me kika yanke?"
Ta ce"Baba ai babu kyau dakatar da haihuwa, ni dai ba na son amincewa".
Ya kalli Umma ya ce"Ke kuma mene ne ra'ayinki?"
Umma ta ce"To gaskiyarta ne a musulunce babu kyau dakatar da haihuwa, da lafiyarka da komai, haihuwar ba wata matsalar take janyo maka ba dole Allah zai tambaye ka dalilin dakatarwar, za ta ba da uzurin mijinta ba ya so ne? A nawa ganin idan har bai amince ba kawai su rabu
in".
Sabila ta ji kalmar rabuwar ta dake ta, ta runtse ido.
Baba ya ce"To ma sha Allah tun da tunaninmu ya zo
aya, amma dai Alhaji Shu'aibu mutum ne, ban tsammaci haka daga gare shi ba, kuma wallahi ba na yi wa yarinyar nan fatan rabuwa da shi, zan yi masa magana na fahimtar da shi ko zai fahimta, idan ya amince shikenan, idan bai amince ba kuma Allah Ya za
a mata abin da ya fi zama alkhairi, ke ma dai ki dage da addu'a".
Ba ta da
e ba ta bar gidan, don ba ta wasa da ranar kwananta. Bai ma dawo gidan ba sai dare, ya shigo fuska ba yabo ba fallasa yake cewa"Sabila daga gidanku nake, mun tattauna da mahaifinki, kuma shikenan na amince mu zauna a haka ba sai kin yi planing
in ba, amma ki sani nauyinsa kawai na ji ya da na amince, ra'ayina yana nan bai canza ba, kuma ba zai canza ba".
Ta ce"Alhaji ka saka ni a duhu fa, ka ce nauyinsa ya sa ka amince, sannan ka ce ba za ka canza ra'ayi ba, don Allah ka yi mini bayani mene ne matsayata? Kar ka yanke mini hukuncin da za ka illata targa
iyar zuciyata, idan ka yi mini haka zan
auka duka maza haka suke, ba zan sake yarda da namiji ba".
Ya yi murmushi yana shafa fuskarta ya ce"Amma ai na ce zan cigaba da zama da ke da ra'ayinki ko? Sai dai kar ki manta ra'ayina yana nan, ke mai sa'a ce a rayuwata, ina sonki sosai".
Farinciki ya kama ta, ta dinga yi masa godiya.
Tun daga ranar zamansu ya koma lafiya
alau kamar farkon auren.
GIDAN HAMZA
Rayuwar gidan Hamza dai tana nan babu cigaba sai baya, tun kafin auren akwai implant a jikin Samha, don haka ba ta tsammaci ciki ba, sai ga bayyanarsa, a daidai lokacin da ta fara ha
a komatsenta don shirin barin gidan Hamzan, tun da yanzu ta ga ba shi da wata mamora, na cefane ma da
yar yake kawo mata, saboda kasuwar tasa ta ta
are duka sai addu'a, uwa-uba kuma ya zama mai rauni ta fannin mu'amalar auratayya, yanzu ya daina gamsar da ita, dama cikin wata biyu ne, kai tsaye ta fa
a masa zubar da shi za ta yi, Hamza ba shi da ta cewa don har yanzu ba ya iya yi mata musu, ta zubar da cikin, kuma tun a yanzu kafin ta nemi sakin ta fara laluben wanda za ta aura bayan ta fito.
A wannan lokacin ne kuma Hamza ya fara jinya, tun yana yi a sannu-sannu har abun ya fara tsanani. Zazza
i ne mai zafi yake damunsa, ga kuka ciwon kai kullum cikinsa yake, kasala kuwa kamar mai yaron ciki, tun da Samha ta ga wani
urji ya fito masa s gabansa ga kuma wannan laulaye-laulaye da yake yi, ta gano cutar da take damunsa, don haka ta san ya tashi daga aiki, a yanzu ba shi da sauran amfani a wajenta, a ranar da ya tashi da wuya a kumbure kuwa ta dira tsalle ta ce wallahi sai ya sake ta, domin ita don ta kare kanta daga sira
in sha'awa ta aure shi, kuma yanzu ba ya iya yi mata komai, bai yi musu ba ya sake ta saki
aya, a ranar ta kwashe duka kayanta.
Saude tana sane da duk halin da suke ciki, ta dai zuba ido ne kawai ta ga
arshen wasan, bayan tafiyar Samha da kayanta ta yi zaton Hamza zai dawo
akinta, kuma ya zo ya nuna mata nadamarsa, amma dai ta ga har lokacin ko kallo ba ta ishe shi ba, saboda har yanzu akwai sihiri a jikinsa, inda za ka tambaye shi mene ne ala
arsa da Saude bai sani ba. A cikin
akin Samha yake kwana a
asa, sai shimfi
a yake yi da kayan sakawarsa, ko tabarma babu, sai dai idan gari ya waye ya je ya siyo abinci ya shiga da shi
aki.
Kwana uku suna a haka, rana ta hu
u zazza
i sosai ya rafke shi, har ya kasa fita, ko sallar asuba bai yi ba, dama ya daina zuwa kasuwa, shi yasa ta yi zaton ko yunwar ce ba ya ji, amma ganin har kusan la'asar bai fito ba sai duk ta damu, ta le
akin nasa, nan ta gan shi baje a
asa yana ta numfarfashi kamar zai mutu, hankalinta ya tashi, ta shiga da sauri tana kiran sunan shi tare da jijjiga shi "Hamza! Hamza! Me ya same ka? Ba ka da lafiya?"
Motsa bakinsa yake yi alamar magana yake, amma sam babu sautin da yake fitowa, ga wasu
uraje da suka feso masa a jiki, Saude ta fashe da kuka tana fa
in"Innalillahi wa inna ilaihi raji'un!".
akko waya ta kira Inna ta sanar mata hankali tashe, Inna ma hankalinta ya tashi, amma ba ta nuna ba, ta ce"Allah Ya sawa
e, Allah Ya yaye masa".
Saude ta ce"Yanzu ya za a yi? Asibiti ya dace a kai shi fa, kamar zai mutu".
Inna ta ce"Ina matar tashi? Ta kai shi mana".
Ta ce"Ya fa sake ta, har ta kwashe kaya".
Inna ta ce"To Allah Ya kyauta". Ta katse kiran.
Saude ta tsananta kukanta saboda ta fahimci har yanzu Inna ba ta sakko ta daina fushi da shi ba, ta kira yayan shi a waya ta sanar masa ya ce mata shi yana kasuwa Allah Ya ba shi lafiya, sai da ta dinga ro
on shi, da nuna masa ba don shi zai yi ba don Allah da zumunci zai yi, sannan ya zo gidan.
Shi ma da ya gan shi hankalinsa ya tashi, haka aka kwashe shi a ka kai shi asibiti, Saude tana sanarwa da Sahura sai ga ta ta taho ita ma, Hamza yana ciki Saude da Sahura suna waje suna jimanta abun, Sahura ta ce"Saude kika ce ko ya yi magana ba a jin sautin?"
Ta share
walla ta ce"E wallahi, har kasa kunne na yi don na ji me yake son fa
a min ban ji komai ba".
Sahura ta ce"Innalillahi wa inna ilaihi raji'un! Lallai ina tsaka mai wuya".
Saude ta ce"Muna tsaka mai wuya dai za ki ce".
Sahura ta ce"To ai Saude kukanmu ya sha bamban da na juna, ke so da tausayi ne yasa kike koka masa, kanki kike tausayi saboda kina gudun ya mutu ki shiga wani hali ke da yaranki, ni kuma wallahi tsorona
aya kar ya mutu ya bar ni da takaba, da zai taimaka min da ya sake ni tun yanzu".
Saude ta ce"Haba Sahura, mene ne marabar dambe da fa
a? Na zata idan ya sake ki
in ma sai kin yi idda? Tsirarsu ai wata
aya ne da kwana goma ko?"
Sahura ta ce"Ba za ki gane ba Saude, ba lissafin kwanaki ake yi ba, kin san dai hukunce-hukuncen da suke kan mace mai takaba, kullum cikin lazimi carbi da hijjabi, babu kwalliya babu zaman gulma, to ni kuma a irin wula
ancin da Hamza ya yi mini wallahi bai cancanci na yi wannan zaman silar shi ba, don haka gara ya sake ni tun yanzu".
Saude ta ce"Haba Sahura, yanzu fa ta lafiyarsa ake yi, in sha Allah na ba mutuwa zai yi ba, zai samu lafiya, kuma na yi mamakin jin maganar nan daga bakinki ai kya bari na a ji ciwon da yake damunsa".
Sahura ta ce"Kanku ake ji ke da shi
in, ciwon ni ce na
ora masa?
ila ma HIV ce".
irjin Saude ya doka da
arfi, nan take hankalinta ya tashi, jikinta ya hau rawa.
YUSUF
Hausawa suka ce idan ka ji
i gudu sa gudu ce ba ta zo ba, a baya Yusuf bai yi zaton zai manta da Zubaida cikin sau
i ba, saboda yadda yake jin
aunarta da kuma butulcin da ta yi masa, amma da ya saka wa ransa zai iya, kuma ya koma ga Allah Yana ro
onsa za
insa a hankali sai son ta ya dinga silalewa daga zuciyarsa, ba zai ce ya fita duka ba, amma dai ya zabtare da kaso mai yawa, ta yadda yanzu ko ya tuna da ita ba ya wani jin
acin rai ko kewarta.
Abu na farko da ya yi shi ne ajiye aiki a
ashin mahaifinta, ya rungumi shagonsa yake zama kodayaushe.
Wannan zaman shagon dai ya
an ba shi
arin lokacin zaman tunani fiye da baya. Ya kuma zama
an media saboda wayar tana rage masa kewar zaman ka
aici musamman idan dare ya yi ya koma gida, ya fara wallafa labaran da suke trending, a shafinsa na Facebook, tiktok, da tasharsa ta YouTube wacce a kodayaushe take samun mabiya.
Silar
aukakarsa kuwa ita ce vedio da ya fito ya yi, ya ba da labarin soyayyarsa da Zubaida tun daga kan ha
uwarsu har auren, har yadda suka jone duk da tana da aure bai
oyewa duniya ba, wannan labarin ya yi trending sosai, Yusuf ya yi suna wanda ba su san shi ba ma suka san shi, daga nan kuma sai wasu abokansa uku mata biyu da namiji
aya su ma suka nemi ya wallafa lamarinsu, matan biyu zawarawa ne, shi kuma namijin saurayi ne, duka dai a kan yaudara da cin amana, da mugun miji, tun daga lokacin kuma abun ya dinga bawa mutane sha'awa, suka dinga zuwa suna bada labaransu, wasu su bayyana fuskarsu wasu kuma vedio kawai.
Yusuf ya
awata shirinsa mai suna Na gama So, wani babban gidan redio ya
auke shi aiki yake gabatar da shirin a can ana biyan shi albashi, yadda shirin yake shi ne, ana
akko wanda aka yi wa yaudara mai zafi ne mai tsayawa a rai, wanda har suke jin ba za su sake soyayya ba, bayan gama ba da labarin sai a ba wa mutam shawarwarin da za su taimaka masa ya inganta rayuwarsa, sannan a nuna masa bayan duhu akwai haske indai ka yi ha
uri ka kama Allah, silar tarin mabiyan da ya samu YouTube tana biyan shi ku
i masu yawa duk wata, nan da nan rayuwarsa ta canza, yanzu shagunansa uku ne manya, kowanne da yara a ciki.
Batun aure ne dai har yanzu ba ya gabansa, duk kuwa da harin da mata suke kawo masa kamar wani shugaban
asa.
ZUBAIDA
Mijinta Salim classmate
inta ne, ba wani sosai ya girme ta ba, kuma son da take yi masa ya fi wanda yake yi mata, ko a baya shi ya
i aurenta, yanzun ma ya aure ta ne kawai saboda ganin tana da bussines
in ta yake tunanin tana kama ku
i, kuma a ransa shi fa auren jari kawai ya yi, don matar da yake son aure har yanzu a JSS 3 take, zuwa lokacin da za ta gama secondary sai ya rabu da Zubaida ya yi aurensa, haka ya tsara, shi yasa ma ya saka ta yi planing da sunan don su ci soyayyar su ne, ta bari sai an kwana biyu sai a yi haihuwar.
Tun kafin auren Zubaida take damuwa da halin shi, saboda a lamarin Salim babu rufin asiri babu alkunya, rana
ai ne idan ya zo zance ba ya yi mata mitar ta yi haihuwa biyu jikinta duk ya canza wataran har rufe ta da fa
a yake yi, wai ai ta san auren zai mutu ta fito, a kan me za ta bari ta haihu da shi? Alhalin ta san idan mace ta haihu jikinta yana canzawa, sai dai ta yi ta ba shi ha
uri kawai, sanin halinsa da kallon da yake yi mata ya sa ta gyara jikinta sosai a lokacin auren, to mai abu da abunsa dama, ta ji gyara na ajin
arshe, amma duk da haka ba ta tsira da wula
ancin Salim ba, mita ya dinga yi yana cewa shi dai auren bazawarar da ta yi haihuwa biyu
addara ne, babu wani zumu
i ko kalamai masu da
i, a haka zaman ta fara.
Ga shi da mugun son mata, duk lokacin da ta
auki wayarsa sai ta ci kuka, idan ta yi masa magana ya hau ta da zagi yana cewa idan ba za ta iya ba ta fa
a masa tafiyar nan ta watse shi ba ya son
orafin banza da wofi, sai dai ta ba shi ha
uri, saboda Allah Ya jarabce ta da
aunar shi. Bankunanta duka ya san pin
inta, yana da ikon
aukar mata ku
i ko nawa ne, rabin ciyar da gidan ka ita ce take yi.
Tana bin Yusuf a shafukansa, ba ya wani burge ta, saboda ita yanzu ta fi son mijinta fiye da kowa. Duk wani mai shige-shige a media ya ga labarin da Yusuf ya bayar a kan tsohuwar matarsa, ciki har da Zubaida da Salim, wannan labarin ya saka Zubaida ta yi nadama sosai, ya kunyatata ya zubar mata da mutunci a idon duniya don duk wanda ya sansu a zahiri ya san labarinta ne. Silar jin ainahin rabuwarta da Yusuf ya sa Salim jin lallai Zubaida ba matar da zai zauna da ita ba ce, tass ya yi mata ya nuna mata shi ba zai iya cigaba da zama da ita ba, don babu mamaki yanzu ma akwai wanda take soyayya da shi da aure a kanta, ranar ta ci kuka ta dinga yi masa magiya har ya ha
ura, dama barazana ce kawai, ba wai da gaske zai rabu da itan ba, tun da har lokacin matarsa ba ta yi Candy ba, tun daga nan ya matsanta mata, ya dinga binciken wayarta da bin diddigin duk lambar da bai yarda da ita ba,
arshe dai dole ta daina siyar da maganin maza, don ya hana ta kula namiji, ya daina yi mata uzuri da customers ne.
Haka dai take ta lalla
a shi, don ta tsira da aurenta, fita office
in ma ya soke Juma'a, Asabar da Lahadi ya ce ta dinga hutawa, a dole ta kar
i hutun kuma.
08028966015
HAMZA
Bayan gwaje-gwaje bincike ya tabbatar da wani nau'in infection ne mai muni ya kama Hamza, wanda ana
aukarsa ne ta hanyar jima'i, Saude ce ta siyar da filinta aka shiga bawa Hamza taimako, ya sha jinya kafin Allah Ya taimake shi ya warke komai ya wuce, ya tsorata sosai da ya ji illolin cutar da ha
uranta, tun daga lokacin ya yi nadamar auren Samha, ya kuma saka a ransa ya ha
ura da aure-auren nan, matansa biyu sun ishe shi. Bayan an sallame shi an dawo gida kuma sai aka shiga yi masa maganin karya sihiri, shi ma cikin ikon Allah ya warware tsaf, sai yake jinsa ya dawo kamar sabon mutum, idan Saude tana ba shi labarin yadda ya wofantar da su har mamaki yake yi, da
yar ya samu Inna ta yafe masa, don ita da farko ba ta yarda cewa sihiri ba ne, yanzu dai fatansa
aya Sahura ma ta yafe masa ta dawo su cigaba da zamansu, a yanzu haka Saude ce take ci da gidan, don maganar kasuwar shi dai ta riga ta
alce, bai ma san ta inda zai fara ba, ana dai ta shawara a dangi, za a ha
a masa jari ya cigaba da lalla
awa.
SABILA
Sun cigaba da zaman lafiya da Alhajinta, soyayyarsu kullum sake dawowa sabuwa take,
angaren kasuwancinta kuwa yana ta tafiya yadda ya kamata, tana ta adana ribarta, tana taimakawa iyayenta da dangi, duk bayan sati biyu tana aika direba ya
akko yaranta, su zo su wuni a gidanta, ko su yi kwana
aya, Baba ne da kan shi ya ro
i Sunusi wannan alfarmar kuma ya amince, su kansu yaran yanzu babu abin da suka nema suka rasa, tsakanin yaran da Alhaji kuwa kadaran-kadahan, idan sun zo zai tambaye ta idan suna bu
atar wani abu ta yi magana, haka idan za su tafi zai ce ta
auki ku
i idan tana bu
atar basu, haka za ta
auka su je mall ta cika su da siyayya.
Bayan wannan
arin ciki da ta yi, sai da ta yi shekara
aya ba ta samu wani cikin ba, zuwa lokacin ta sake gogewa ta yi kyau, Alhaji ya mallaka mata mota, tuni ta
ware a tu
i, ta
ara gogewa a sanin kasuwar
inkinta, tana ta lissafa riba, yanzu duk wani mai ji da gayu ko
arya a Sabil Couture ake yi masa
inki.
Yayin da ta shagala da samun wannan farinciki ne kuma ciki ya bayyana a jikinta, cikin da za ta kira shi da na
addara, don kuwa shi ya zama silar rusa farincikin da take ciki, da laulayi mai zafi ta fara shi kamar yadda ta saba cikinta, don haka tun yana sati biyu a jikinta ya bayyana kansa, canzawa fuskar Alhaji bayan gano da cikin ka
ai ya sa ta sha jinin jikinta, duk a zatonta ya ha
ura da batun rashin son haihuwa, ashe akwai sauran rina a kaba.
Tun daga ranar ya fara watsi da lamarinta, ta daina ganin fara'arsa, komai ya tsaya cak, ba ya wani damuwa da malelekuwar da take yi na kasala, ga amai, lemo ne kawai yake zama a cikinta idan ta sha ba ta amansa, suka yi sati biyu a haka, ta kai ma idan ba ta biyo shi
akinsa ba ko nemanta ba ya yi ya ga yanayin jikinta, bai ta
a yi mata sannu ba, zaman ya ishe ta don haka yau da yake ranar kwananta ta same shi da maganar don ta ji nufinsa.
"Alhaji don Allah idan akwai laifin da na yi maka kake hukunta ni da nesa da ni da wannan abun ka sanar da ni, sai na gyara, ka san ba zan jure wannan zaman ba".
Ya ce"Ni ba ki yi mini laifin komai ba, amma dai kar ki manta, a baya na ba ki za
in zama da ni ko rabuwa".
Da sauri ta ce"Na zata mun kashe wannan case
in".
Ya ce"Ai na fa
a miki ina nan a kan ra'ayina kuma ba zan canza ba".
Ta shiga tashin hankali, kamar za ta yi kuka ta ce"Don Allah ka yi ha
uri mu fahimci juna".
Ya ce"Tun farko na so mu fahimta, ki yi ha
uri Sabila ba zan
oye miki ba, a wancen lokacin da kika nuna mini dagiya a kan ra'ayinki har kika ha
a ni da iyayenki abun bai yi mini da
i ba, kuma a
a'ida kamata ya yi a ce na yanke igiyar aurenmu, to son ki da nake yi ne ya sa na ji zan iya cigaba da zama da ke, zuwa lokacin da za ki samu wani cikin, daga nan kuma ba wani sauran uzuri, don na fa
a miki ba na bu
ata".
Hawaye ya sakko mata ta ce"Don Allah kar ka yi mini haka, to ka bar ni na haifi wannan
in, na yi maka al
awarin zan yi planing
in bayan na haihu".
Ya girgiza kai ya ce"Ban amince ba kuma ba zan amince ba, idan har da gaske kina son cigaba da zama da ni ya zama dole ki cire cikin nan, sannan ku yi planing
in, na tabbatar miki zamanmu zai koma kamar na baya, kuka zan rayu da ke har
arshen numfashina".
Tana kuka ta ce"
arin ciki fa matsala ne, a baya na yi, sannan na yi a gidanka, yanzu na uku fa zan yi kenan, ina gudun matsala".
Ya ce"Ba wata matsala, tun da daga wannan shikenan".
Ta saka gwiwarta a
asa ta ce"Don Allah ka yi ha
uri na haife wannan
in, idan ma kallon mai ciki ne ba ka son yi, na yarda ka koma gidan matarka da zama har sai na haihu".
Alhaji ya ce"Sabila kina da taurin kai, tun da na fa
a miki ba zan canza ra'ayina ba to kawai ki shafawa kanki lafiya, dole ne ki za
aya cikin biyu, ko dai ki zubar ko na sake ki".
Da muryar kuka ta ce"Ban za
i ko
aya ba".
Ya ce"Ok, tashi ki fita, sai ki jira matakin da zan
auka".
Za ta fara yi masa magiya ya
aga mata hannu rai a
ace ya ce"Ba na son jin komai haka don Allah, idan ba za ki fita ba ni zan fita na bar miki
akin".
Ta shanye maganganun da ta kwaso ta fita ta bar
akin, ko bacci take yi idan ta farka sai ta tuna da wannan wala-walar da take ciki.
angaren Alhaji ma ya da
e yana sa
a da warwara, yana son Sabila sosai, ba don haka ba babu abin da zai saka ta tsaya tana yi masa kafiyar nan, don raini har ya ba ta za
i ta kalle shi ta fa
a masa ba ta za
i ko
aya ba, a daren ya yanke shi ya za
a mata wanda za ta kar
a dole kuma.
Wancen cikin nata ma da ta samu da farko shi ne ya saka mata magani a cikin lemo ya zube, wannan
in ma yanzu dole hakan ce za ta faru, tun da ya ga ba za ta biyu ta laluma ba.
A ranar da zai bar
akinta ya saka mata
wayoyin zubar da cikin a duka lemukan dake cikin firjinta, sannan ya hana mai gadi barin kowane ba
o ya shiga gidan, don gudun kar ta yi ba
uwa mai ciki ta ba ta lemon ta sha, ko a wancen lokacin da ya saka mata ma hakan ya yi, sai dai wannan ya
ara da aiken mai aikinta gidan Hajiya Sa'adatu, da cewar za ta taya ta aiki iya na yau
in, sannan ya rufe
ofar
akin Sabila da mukulli, ya kuma
auke wayarta ya tafi da ita, don ba ya son cikin ya tsira.
Ya saka maganin da asuba, da safe kuwa wajen
arfe goma ta sha lemon, bayan awa
aya ta fara jin ciwon mara, wanda nan take ta gane kalar shi, na zubewar ciki ne, hankalinta ya tashi, ta fara neman wayarta, ko da ta ga wayar dama ba Alhaji za ta kira ba, sai dai ta kira iyayenta, tun da ta san shi zubewar cikin ba zai dame shi ba, ta yi mamakin rasa wayar, ta
auki mukullin motarta tana daurewa za ta fito ta ji
ofa a rufe, ta koma
ofar baya nan ma a rufe, har ta kitchen akwai
ofar da za ta sada ka da waje, duka ta ji su a rufe, ta windo ta le
a ta dinga
walawa mai gadinsu kira, amma dayake babban gida ne akwai tazarar da ba zai ji muryarta ba, ko da kuwa
alau take, ballantana muryar mara lafiya, duk wani yun
urin
aga murya da za ta yi
ara mata ciwon yake yi, tun tana tsayuwa a bakin windon ko Allah zai kawo wani har
afafunta suka gaza, zuwa lokacin kuwa tuni ta fara bleeding.
Tana ji tana gani ta rasa wannan cikin, sai karkarwa take yi cikin azabar ciwo, da kuma zafin zuciya, ita ba yarinya ba ce, zuwa yanzu ta riga ta yarda Alhaji ne ya shirya komai saboda cikin ya zube, ta ci kuka kamar babu gobe, ta fara tantamar anya mai sonka zai iya yi maka haka? Yanzu ba ta fargabar abun ya zo da
arar kwana ta mutu? Da
yar ta gyara jikinta, ta yi wanka a daddafe, ta gyara wajen da ya
aci, ta kwanta, zazza
i ya rufe ta, ga kuma ciwon kai silar kukan da ta sha.
Ba ta san bacci ya
auke ta ba, sai motsin dawowar Alhajin ne ya tashe ta, ta farka ta ga wayarta a kusa da ita, ta kalli Alhaji da yake ri
e da kofi da cokali yana juya shi, a sanyaye ya ce"Sannu Sabila".
Kallon shi kawai take yi, ta kasa magana, ya ce"Don Allah ki yi ha
uri, ki yafe mini, na san kin gane komai, ba ni da abin da zan fa
a miki ne ki yarda ki bi umarnina, shi yasa na yanke wannan hukuncin".
Hawaye suka fara ziraro mata har suna shiga cikin kunnenta, ya
agota zaune, ba ta yi musu ba ta tashi, ya share mata hawayen yana jera mata sorry, sannan ya kafa mata kofin shayin a bakinta, ba ta yi musu ba ta shanye tsaf, ya
allo magunguna ya mi
a mata ya mi
a mata gorar ruwa, ta kar
a ta sha maganin da ba ta tsaya tantance ko na mene ne ba, da dai kafin zubewar cikin ne
ba za ta sha ba, don za ta zarge shi, yanzu kuwa tun da cikin ya zube, idan ba zai ba ta na
arin lafiya ba sai dai ko na mutuwa ko kuma planing
Sai da ta gama shan maganin, sannan ya fita, ya dawo da takeaway na abinci ya bu
e ya fara ba ta a baki, tana ci a hankali har ta ce masa ya ishe ta, ya ajiye ya
ara mata ruwa ta sha, sannan ya matsa kusa da ita sosai ya kama hannunta ya ce"Don Allah ki yafe mini, in sha Allah wannan shi ne zubewar cikinki na
arshe a gidan nan".
Ta kalle shi ta ce"Ka ce babu macen da za ta iya canza maka ra'ayi".
Ya ce"
warai kuwa, kuma da gaske nake ba zan sake zubar miki da ciki ba indai kika yafe mini wannan da biyun da na yi miki"
Kafin ta yi magana ya ce"Na san tambayata za ki yi ni na zubar da na farkon? E ni ne, don girman Allah Sabila ki yafe mini, ki tuna son da nake yi miki, ki tuna da alkhairina a gare ki idan har na ta
a yi".
Ta share hawaye ta ce"Ka yi mini alkhairi da dama, wanda ba zan ta
a mantawa ba".
Ya ce"To ki yafe mini ko don saboda su, don Allah, na yi miki al
awarin ba zan sake gwada zubar miki da ciki ba wallahi".
Ta ce"Ko da ni kuma ban amince da yin planing ba?"
Ya ce"
warai kuwa".
Ta ji sanyi a ranta, har zuciyarta ta ji ta yafe masa, don da alama nadama ce ta same shi lokaci
aya, ta bu
e baki ta ce"Na yafe maka duk wani abu da ka yi mini wanda na sani da wanda ban sani ba".
Ya sauke ajiyar zuciya ya ce"Na gode sosai Sabila, ni ma idan kin ta
a yi mini wani laifi a zamanmu, wanda na sani da wanda ban sani ba na yafe miki, na gode sosai Sabila, ina yi miki fatan alkhairi a gaba
aya rayuwarki, Allah Ya dubi kyakkyawar zuciyarki ya lullu
e ki da alkhairansa, ya kuma ba ki farinciki har
arshen rayuwarki".
Ta ce"Amin, amma Alhaji maganarka ta yi kama da ta mai ban kwana".
Sai ya juyar da kai ya daina kallonta, ya sauke numfashi mai nauyi ya ce"Tabbas Sabila bankwana nake yi miki, cigaba da zaman aurenmu akwai cutuwa, don haka..."
Da sauri ta katse shi cikin fashewa da kuka take fa
in"A'a! A'a Alhaji, don darajar Allah da ma'aikinsa kar ka ce za ka rabu da ni, zuciyata ta gaji da
aukar wannan takaicin mai nauyi, yanzu fashewa za ta yi, idan ka rabu da ni ba zan sake yarda da wani namiji har abada, don Allah ka yi ha
uri kar ka rabu da ni, zan amince da bu
atarka, na amince ma kawai shikenan komai ya wuce".
Idan ba ta kuskuren gani ta yi, hawaye ta gani a fuskar shi, ta ri
e hannunsa gam tana cewa"Ai shikena ya wuce ko? Komai ya wuce magana ta mutu ko Alhaji? Ina sonka!". Ta kifa kanta a cinyarsa ta shiga raira kuka, ya
ago ta ya ce"Ya wuce Sabila, amma ki yi ha
uri, kina da taurin kai, ba za ki iya canza ra'ayinki ba, ko yanzu ma da kike
arin canzawa dole ce ta saka, ni kuma ba na son yi wa wani dole, na shiga hakkinki idan na yi haka, don haka na sake ki kawai, ki je ki auri wanda yake bu
atar haihuwa, sun ma fi yawa a duniya, ina ba ki ha
uri ina kuma yi miki fatan alkhairi".
Da sauri ta zare hannuwanta dake cikin nashi, ta yi baya tana muzurai da sauke numfashi, sai kuma ta shiga gya
a kai alamar gamsuwa, ta ce"Na gode Alhaji, Allah Ya saka da alkhairi?"
Sai kuma ta dira daga gadon ta bu
e sif ta fara watso kayanta
asa kamar wacce ta zautu a lokaci
aya, tana yi tana gurshe
en kuka, gani ya yi abin ba na lafiya ba ne, don haka cikin tausayawa ya je ya ri
e ta, sai kukanta ya tsananta, numfashinta kuma ya fara sar
ewa, bai ankara ba ya ga ta fa
a jikinsa a sume.
San da ta farka dare ya yi,
akin da haske don haka ta gane a
akinta na gidan Alhaji Shu'aibu take har lokacin, ta ga
arin ruwa ne a hannunta ma, motsin da ta ji alamar za a fito daga ban
aki ya kai hankalinta wajen, a zatonta shi za ta gani,sai ta ga wata mace sanye cikin unifom
in asibiti, gabanta ya
an fa
i, ta
araso ta ce"Sannu Hajiya, Alhaji ne ya sa na kwana da ke don na kula da jikinki".
Sabila a sanyaye ta ce"Na gode".
Ta mayar da idonta ta lumshe kafin ta fa
a mata za ta shiga ban
aki, ta cire mata ruwan ta tallabe ta ta sakko daga gadon ta yi fitsari ta canza pad, ta ha
a mata shayi ta sha, ta ba ta magani ta sha, lokacin
arfe biyu na dare.
Jikinta duk ciwo yake yi mata, komai ya shiga dawo mata, baccin da ba ta koma ba kenan.
Washegari da safe Alhaji ya shigo ya yi mata sannu, ta ce masa za ta tafi gida, ya ce ta bari sai an kwana biyu ta warke tukunna, ta
i yarda don ba ta ga amfanin zaman ba, wayarta ta
auka don sanarwa Umma, nan ta ci karo da alert daga Alhaji na miliyan uku, ta kira Umman ta sanar da ita komai da ya faru, hankalinta ya tashi kuwa, amma idan ta tuna dalilin sakin sai ta ji shi ne mafita, da kanta ta zo gidan ta tafi da Sabila, tana ta ba ta ha
uri da kwantar mata da hankali.
Amma ina! Sabila sai da ta kwanta jinyar da ta
auke ta sati biyu a asibiti kafin ta warke, to sai dai fa ta warke ne da
uduri a zuciyarta na cewar Ta gama So, ba za ta sake yarda da wani namiji ba ko da
in bakinsa har abada, ta ha
ura da aure tun da a bisa dukkan alamu bai kar
e ta ba, ba ta da rabon farinciki a cikinsa.
Bayan ta gama idda Alhaji ya ce a zo a kwashe kayan
akinta, Baba ya ce a bar shi, tun da dama ba su suka siya ba, Alhaji ba ya son dogon turanci don haka ya siyar ya tura ku
in ta account
in Sabila.
Ta manta da komai, ta cigaba da zuwa wajen sana'arta, sannan ta siyawa iyayenta gida mai kyau
an madaidaici wanda ya fi wanda suke ciki, har tana samun wajen packing
in motorta, ta koma ga Allah tana ta addu'a da bauta masa, ta kuma mayar da hankali ga kasuwancinta ka'in da na'in.
08028966015
Yau ranar Juma'a ce, a
a'ida Sabila ba ta fita wajen aiki a ranar, tana gida tana hutawa,
arfe goma na safe ne da mintuna, tashinta daga bacci kenan tana kwance tana duba wayarta, kira ya shigo da ba
uwar lamba, ta ajiye ba tare da ta
auka ba, ta fita, kitchen ta shiga ta tarar da abincinta, ta
auka, sannan ta koma ta zauna a falo tana yi wa Umma dake kallon TV sannu, Umma ta ce"Kin sha bacci yau, har na yi tunanin ba lafiya ba".
Sabila ta ce"Lafiya
alau wallahi, jiyan ban yi bacci ba shiyasa, ayyuka na yi bayan na gama na ga hu
u ta yi sai kawai na yi nafilfilu, ina yin sallar asuba sai na kwanta, shi yasa baccin nawa ya yi nauyi".
Umma ta ce"Oh! Don Allah ki dinga ragewa kanki wannan wahalhalun haka, ke shikenan komai aiki, yau
in ma ba cikakken hutun kike yi ba, da anjima zan gan ki da laptop".
Sabila ta yi murmushi tana shan shayin, sannan tana ta jiyo wayarta dake
aki tana ringin, har sai da Umma ta yi magana, ta ce mata ba serious ba ne, sai da ta gama karyawar ta koma
aki ta duba wayar, ta ga duka kiran daga wannan ba
uwar lambar ne, ta
auka ta danna amsa ta kara a kunne, a gaggauce mai kiran ya ce"Hello Sabila, ki kunna FM rediyo yanzu ki saurari shirin Na gama so". Haka kawai ya ce ya katse wayar.
Sabila ta daskare, gabanta ya shiga fa
uwa, ko a bacci muryar Sunusi ba za ta
ace mata ba, sai ta rasa tunanin dalilin ba ta umarnin ta saurari da ya yi za ta yi, ko kuma tunanin wace uwar ake yi a rediyon da ya ga ya dace ta saurara? Ta sauke numfashi, ta
auki earpiece ta kunna rediyo a wayar, ta nemi tashar ta fara saurara, daidai lokacin da ta ji shasshe
ar kukan mace, da kuma muryar namiji yana rarrashinta da fa
in ta daure ta cigaba, haka kawai ta tsinci kanta da fa
uwar gaba, ta
ara tattara hankalinta duka a kan rediyon, aka katse aka saka sauti, sannan aka dawo, wannan karon muryar matar tana fitowa, ta ce"Kamar yadda na fa
a muku, ina kasa fa
awa kowa, wannan ma
ociyar tawa kuma
awata ita ce ka
ai Allah Ya bu
i bakina na fa
a mata, ita ma don ina guje mata fa
awa halaka ne, saboda a lokacin mijin nawa ne ya ce yana sonta da aure, sanda ya fahimci na sanar da ita a ranar har dukana ya yi, abin da bai ta
a yi ba kenan, ya kar
e wayata, washegari ya sa na ha
a kayana muka bar gidan, da farko a hotel ya ajiye ni, yake kulle ni a
aki, bayan kwana uku kuma sai ya kai ni wani garin, a wannan karon sabuwar rayuwa na fara yi, wacce daga ni sai 'yata, bai ta
a yarda na fita ba, ko ma
ota ba ya barina na shiga, haka su ma ba wanda ya ta
a shigo mini, sannan duk wata soyayyar da yake nuna min a baya da lalla
a ni da yake yi ya daina, dama na fa
a muku duk lokacin da zai neme ni fya
e yake yi mini, sai abun ya
ara tsamari sosai, kullum sai ya gwada mini rashin imani".
Sabila ta yi tsam tana sauraron Maman Nawal, ko
wararran motsi ba ta yi, don kar wata kalmar ta wuce ta, zuciyarta sai azalzalarta take yi tana jin kamar ta shiga cikin wayar, ko kuma ta tashi ta tafi gidan rediyon ta same ta, ta share hawayenta tana cigaba da sauraronta.
"Akwai wata rana da ba zan ta
a mantawa da ita ba, ranar da zazza
i na tashi, kuma ta nuna yana bu
atata, na saka guntun
arfina na dinga cizonsa da mintsini, ina kuka, haka kuma ina jiyo kukan 'yata".
Mai gabatar da shirin ya katse ta da fa
in"A gaban 'yar taki yake yi miki fya
en?"
Ta ce"A'a, falo yake korata, ita kuma idan ta ji ina ihu ita ma sai ta yi ta yi, kuma tun da muka koma wannan garin yarinyar ba ta sake zuwa makaranta ba".
Ya ce"Ok, ki cigaba".
Ta cigaba da cewa"Da ya ga na
i ba shi ha
in kai, ya yi mini duka ya bar gidan, bai dawo ba sai tsakar dare, ina jin dawowar shi na
ara lafewa a gado, jikina zau da zazza
i kaina kamar zai fashe, akwai magani amma na kasa tashi na sha,na ji shigowar shi
akin da lokacin da ya hayo gadon ya finciko ni a cikin duhun
akin ya juya bayana, na fara kuka don ba ni da
arfin
watar kaina, wallahi sai bayan ya gama kusantata na san ba mijina ba ne, wayarsa da ya danna ce ta sa na ga fuskarsa, gabana ya fa
i, amma ba ni da
arfin da zan yi wani yun
uri, kira ya yi a wayar ya sanar da wanda ya kira
in ya shigo ya gama, sai da wasu mazan biyu suka shigo sannan ya fita, a takaice dai su uku ne suka yi mini fya
e a ranar, tun ina kuka har na kasa, numfashina ya fara
aukewa, na fi kyautata zaton suma na yi, don
arshe sai farkawa na yi na ga likita tsaye a kaina, sai da aka yi mini
inki saboda ciwon da suka ji mini, tun daga ranar kuma sai na shiga jinya mai tsanani, a halin jinyar kuma bai fasa nemana ba, ya samar mini wata buduruwa tana yi mini aiki da kula da yarinyata".
Ta tsagaita kafin ta
ora"Ba zan ce ga ta
amaiman lokacin da na
auka a wannan yanayin ba, kawai dai na tsinci kaina ne a garinmu, a gidan, a tsakanin iyayena, babban labarin ba
incikin da na fara cin karo da shi shi ne mutuwar 'yata, hankalinta ya tashi da na ji cewar wai shekarata
aya da wata shida a gidanmu, sai a lokacin aka ba ni labarin duk abin da ya faru, ashe da jinyata ta yi tsanani sai mijina ya tattara mu ni da 'yata ya kai mu gida, tare da takardar saki, ashe haukacewa na yi, na yi shekara
aya da rabi da ciwon hauka, ita ma 'yata ba ta da lafiya, da aka bincika ita ciwon damuwa ne ya same ta, shi ya yi silar mutuwarta, ya ha
o mu da ku
i masu yawa, sai aka shiga yi mini magani, hankalin iyayena ya tashi da suka ji bayan haukan an lalata ni ta
asa, a takaice dai ku
in nan sai da suka
are tass ban warke ba, da suke nemi mijina ba su same shi ba, kuma suka ji tsoron
aga maganar don kar a san abin da ya same ni, da
in da
awa ma an san ba mu da
arfin da za mu yi
arar mai arzi
i irin mijina har a
watar mini hakkina, duk wata kadara da iyayena suka mallaka silar aurena da shi sai da ta
are tass a yi mini magani,
arshe dangi ne suka dinga karo-karo ana taimaka min, kafin Allah Ya taimake ni wani cousin
ina likita da yake aiki a asibitin Egypt ya kai ni
asar, ya
auki nauyin jinyata duka har na warke na zama mutum, amma ban gama dawowa hayyacina ba sai da aka dawo da ni gida aka fara yi mini na Islamic, don an gane akwai sihiri a jikina".
Ta yi shasshe
ar kuka ta ce"Wannan cousin
in nawa tsohon saurayina ne, kuma ni da kaina na ce ba na son shi a baya, yanzu da ya yi mini wannan hidimar ni da kowa ma an yi zaton har lokacin yana sona, amma da na tuntu
e shi da maganar so, sai ya ce ya gama sona har abada, bai ga wata sauran mamora a jikina ba, shi kallon fanko ma yake yi mini, ba zai iya auren macen da ba shi da tabbacin zai samu nutsuwa da ita ba, tun daga lokacin na saka a raina na gama so, kuma nake ganin kanar bambancina da gawa
alilan ne, zai yi wuya ya ji tarihina ya yi sha'awar aurena, me na yi masa? Soyayya ce ta saka na aure shi, amma
arshe ya saka mini da wannan, 'yata
aya tilo ta rasu, yanzu haka zan zama mai yankakken baya". Ta rushe da kuka.
Lokaci
aya ita ma Sabila ta rushe da kukan, an fara
aukar waya a cikin shirin ana tattaunawa da ba ta ha
uri da shawarwari, Sabila ta kashe redion ta kira wani yaron shagonta take tambayarsa a ina gidan rediyon FM yake? Ya kwatanta mata, ta tashi ta daka hijjabi ta
auki mukullin mota, Umma ba ta falo, ba ta tsaya yi mata sallama ba kawai sai tashin motarta ta ji da bu
e gate da rufewa.
Kowa ya ganta ya san a rikice take, "Ina ne
akin da ake gabatar da shiri yanzu? Ina Yusuf mai yin shiri da wata mata yanzun nan?"
Ta shiga jerowa mai gadin gidan rediyon tambayoyi, ya kalle ta da kyau, babu alamar rashin kamun kai a tare da ita ko shigarta, sai dai a ce ba ta cikin nutsuwarta, ya ce"Baiwar Allah lafiya kuwa? Daga ina kike? Kuma me za ki yi masa?"
Tsaki kawai ta yi ta ra
e shi ta shige ciki, yana ta kiranta da son dakatar da ita ba ta tsaya ba, a haraba wani ya tsayar da ita ta hanyar tare mata hanya, ta fara kuka ta ce"Yusuf nake nema, ina son magana da wacce yake program da ita yanzu".
Ya ce"Ok ya san da zuwanki ne?"
Ta yi tsaki ta ce"Don Allah ka daina
ata mini lokaci, ina ruwanka da ya san da zuwan ko a'a?"
Za ta wuce ya tare hanyar ya ce"Kin san fa shirin nasa life ne, ba zai yiwu ki shiga ba dole dai ya gama ya fito, don haka ki jira shi".
Ta jinjina kai, ta zauna a barandar ya saka kanta a cinyarta ta shiga raira kukan tausayin
awarta.
Zaman minti goma ta yi Yusuf ya fito daga
akin shirye-shiryen, tare da wanda ya hana ta shiga
in, sai yanzu ma ta tuna inda ta san Muryar shi, ai ta san shi a tiktok, kawai dai ba ta san yana gabatar da shirin a gidan rediyo ba, suna daga gefe yana nuno masa ita, da alama sanar masa yake yi, Yusuf ya ciro waya ya fara bin miss call masu muhimmanci wanda aka yi masa yana program
in, tare da nufar inda motarsa take, don shi a tunaninsa irin matan nan ne masu cewa suna son shi, shi kuwa ba shi da lokacinsu.
Da sauri Sabila ta tashi ta yi wajensa, don ta gane hauka suke neman manna mata, ta sha gabansa ta tare masa shiga motar ta ce"Yusuf, ina wacce ka gama program da ita yanzu? Ina Maman Nawal?"
Ya kalle ta sama da
asa kafin ya ce"Ai ba yau na yi recording din ba, a halin yanzu ma ni ban san inda take ba".
arfi kuma a harzu
e ta ce"Kar ka raina min hankali! Ba yanzun nan na gama jin shirinku ba? Ko
oye ta za ka yi?"
Wannan karon
afafunta ya kalla, don ya tabbatar da hankalinta ko kuwa da motsi a kanta, ya ganta dai fess babu alamar rashin hankali a tare da ita, ya ce"Hajiya na fa
a miki shirin ba life ba ne, wannan matar ta kai wata biyar da ba ni wannan labarin, sai yanzu layi ya zo kanta, don haka ni yanzu ban san inda take ba,
aukar waya ne kawai yake life".
Daga haka ya juya zai shiga motar.
Caraf ta kamo hannunsa da
arfi ta ce"Wallahi ba ka isa ba, sai ka nemo min ita, sai ka fa
a mini gaskiya".
wace hannunsa da sauri, ya fara jin tsoronta ma da kuma tunanin anya ba da wata manufar ta zo wajensa ba kuwa? Ya ce"Ke anya kina da hankali kuwa? Me kike nema a wajena?"
Cikin
araji ta ce"
awata nake nema, ina maman Nawal?"
Ta sake ri
o rigarsa ta gam yadda ba zai iya
wacewa ba ta ce"Na rantse da Allah yau mai raba ni da kai Allah, sai ka kai ni inda
awata take".
Hankalin mutane ya dawo kansu, aka fara zuwa ana kallonsu da tambayar ba'asi, sai dai Sabila ta ri
e rigarsa ram, ya kasa
wacewa, da
yar ta yarda suka zauna don sulhu, amma fir ta
i sakin rigar shi, gani take kawai idan ta sake shi zai zura a guje ne ya bar ta a duhu, a yadda take ji idan bai sada ta da maman Nawal ba tsaf zuciyarta za ta fashe da kewarta a daren nan.
Bayani sosai aka yi mata na yadda abun yake, har dai ta gamsu ba yau aka yi firar ba, ta ce ya ba ta lambarta, sai da ya binciko sannan ya samu, don idan sun yi firar suna kar
ar lambar mutum, da ta shi da ta wakilinsa, zuwa lokacin duk an watse an bar shi daga shi sai ita, ya ba ta lambar, ta yi kira ba ta shiga ba, ta kira ta wakilin wacce lambar mahaifinta ne, ita kuma ta shiga ba a
auka ba.
Yusuf ya ce"To shikenan sai ki je gida ki yi ta gwadawa ko?"
Ta ce"A'a don Allah ka tsaya dai na tabbatar lambar gaske ka ba ni".
Ya ce"Sauri nake yi Hajiya ina da uzururruka, kin
ata mini lokaci".
Kafin ta yi magana an
auki wayar, Sabila ta yi sallama Baba ya amsa, ta ce"Don Allah ina magana da baban Amina maman Nawal?"
Baba ya ce"E ni ne, me ya faru?"
Ta ce"Alhamdulillah! Baba ni
awarta ce, sunana Sabila, maman Amal, ka ce mata ta kunna wayarta, na kira ta yanzu ba ta shiga".
Baba ya
an yi shiru na
an lokaci, kafin ya ce"Allahu akbar, yarinya kullu nafsin za'i
atun maut! Allah Ya yi wa Aminatu rasuwa, jiya aka yi sadakar arba'in".
Sabila ta ji juyar tashin hankali ta kwashe ta, ta
walla
ara ta zube a wajen a sume,
ararta ce ta ja hankalin Yusuf wanda har ya saka
afarsa
aya a cikin motarsa, yana juyowa kuwa ya yi mummunan gani, hankali a tashe ya yi kanta yana kiran mutanen dake nesa da su, suka taimaka masa aka saka ta a motarsa suka tafi asibiti.
Farkawar da ta yi ta ga Umma da Baba a
akin asibitin da take, ta yun
ura za ta tashi, Umma ta mayar da ita tana cewa"Ki kwanta ki huta Sabila".
Sai ta koma
in, ta dage ta fashe da kuka mai
arfi, tana cewa"Wai ta rasu! Maman Nawal ta mutu ta bar ni".
Suka shiga rarrashinta, ba ta samu nutsuwa ba har sai da aka yi mata allurar bacci, ta farka can wajen la'asar, yanzu ba ta tashi da kukan ba, sai ruwan hawaye, tuna rayuwarsu ta baya kawai take ta yi, fa irin taimakon da ta dinga yi mata, da
yar ta ci abinci, tana zaune Baba yana ta yi mata nasiha, Yusuf ya shigo
akin, ya yi mata ya jiki ta amsa, Baba ya ba shi kujera ya zauna, shiru na
an lokaci kafin Umma da Baba su fita daga
akin, ya kalle ta ya
ara yi mata ya jiki, ta amsa da kai, ya ce"Ki yi ha
uri, Allah Ya yi mata rahama".
Ta ce"Amin, ni ce wacce take fa
a a cikin firar, ta ce ma
ociyarta,
awarta".
Ya gya
a kai ya ce"Su Baba sun ba ni labari, amma Sabila me yasa ba ki
auki wani mataki ba a lokacin?"
Ta share hawaye ta ce"To ai ban san inda suka yi ba, kuma dama ban san gidansu ba, ban sake samunta a waya ba".
Ya ce"Hmm! Ana zalunci a
asar nan, Allah Ya saka mata".
Ta ce"Yanzu shikenan wai ya ci bulus? Ba za a hukunta shi ba?"
Yusuf ya yi shiru kafin ya ce"Kin san inda yake ne? Kuma sannan mu dai a namu
angaren muna wallafa labaran ne kawai, sai dai ko idan wasu kungiyoyi sun ji su
watarwa mutum hakkinsa, sannan ni a ganina tun da dai ta rasu ihu bayan hari kawai za a yi".
Sabila ta ce"Ai kuwa zan dawwama ina yi masa addu'ar tonuwar asirinsa".
Sai kuma ta ce"Don Allah ya ka ganta a lokacin da ta zo? Ta rame ko?"
Ya ce"Akwai hotonta duk a ajiye, yana wajen aiki amma ki ba ni lambarki sai na tura miki ko zuwa gobe ne".
Ta waiwaiga, ta ce"Ban ga wayar ba".
Ya mi
a masa tashi ya ce"Saka min lambar taki, sai na tura miki".
Tana cikin sakawa ya ce"Ki yi ha
uri,
azu da ana neman sanarwa iyayenki a waya, ni na kama hannunta na
ora yatsanki key
in ya fita, na kira Umma na sanar mata, sannan
azu ma bayan kin fa
i, ni na
auke ki kamar jaririya na saka ki a cikin motar, ina fatan za ki yafe mini tun da lalura ce ta ja hakan".
Kunya ta kama Sabila ta gya
a masa kai tana cewa"Na gode da taimakonka" Sannan ta mi
a masa wayar.
Ya ce"Mukullin motarki da motar suna hannuna, idan an sallame ku zan kawo miki ita har gida, don haka ina bu
atar address".
Ta yi masa kwatance, ya tafi yana waiwayenta, tausayinta kawai ya ji yana ji.
Bayan sallar isha'i aka sallame ta suka koma gida, a daren Yusuf ya tura mata hoton maman Nawal ta whatsApp, wanda suka saka ta kuka sosai, dama can ba
iba ce da ita ba, amma ta sake ramewa a hoton, sai a lokacin kuma ta nutsu ta sake kiran lambar mahaifinta suka gaisa, tana kuka ta yi masa bayanin kanta, shi ma mutuwar ta dawo masa sabuwa suka yi ta kuka har mahaifiyarta, suka yi sallama bayan ta yi al
awarin za ta zo har gida ta yi musu gaisuwa.
Wannan shi ne silar ha
uwar Yusuf da Sabila, kuma tun daga ranar suka
ulla abota, suke yin fira sosai, amma ta waya, zuwan shi
aya gidan su lokacin da ya zo kawo mata mota.
Yau da yamma tana hanyar dawowa daga aiki ta ga kira da ba
uwar lamba, sai da ta koma gida ta bi lambar, ta ci karo da sallamar Sunusi, gabanta ya fa
i, ta ji wani yanayi ya ziyarce ta, wanda ta kasa tantance na
acin rai ne, ko kuma na kewarsa?
"Sabil". Ya kira ta a sanyaye.
Ta ce"Baban su Amal".
Ya ce "Na'am Sabil, ya kike? Kwana da yawa".
Ta ce"Lafiya lau Alhamdulillah!".
Ya ce"Ma sha Allah".
Suka yi shiru na 'yan sakanni, kafin ya ce"Ki yi ha
uri my Sabil".
Ta ce"Ha
uri na me?"
Ya ce"Na komai ma".
Ta ce"To".
Ya ce"Don Allah ki yafe mini abin da na yi miki".
Ta ce"Ba ka yi mini komai ba baban Amal sai alkhairi".
Ya ce"A'a, sharri ya fi yawa a cikin zamanmu, na cutar da ke".
Ta ce"Ai ya wuce, mene ne ya dawo da bara bana?"
Ya ce"To Alhamdulillah, don zan iya zuwa gobe? Ina so na kawo miki yaran nan, su ganki, sannan na ro
e ki wata alfarma".
Ta ce"Allah Ya kai mu".
Ya ce"Na gode sosai Sabil, Allah Ya saka da alkhairi".
Ta amsa da amin, ta katse kiran.
Washegari da yamma sai ga sallamar yaranta sun she
o a guje, Allah Ya so Umma ba ta falon, don haka ba ta ji kunyar rungume su ba, tana jin
aunarsu da kewarsu, idan ba
addara ba me zai raba uwa da 'ya'yanta duk suna raye? Ta
auki
aramin yaron ta
ora a cinyarta tana yi musu murmushi ta ce"Kwana za ku yi?"
Minal ta ce"E kwana
aya za mu yi, kuma Abba ya saka mu muna yi masa addu'a kullum wai Allah Ya sa ki dawo gidanmu, za ki dawo?"
Amal ta ce"Don Allah Ammi ki dawo, wallahi Anti ba ta sonmu".
Minal ta
ora da fa
in"Kuma kullum fa
a suke yi da Abba, yanzu ma sun yi, tana ta zagin shi, ke ma ta zage ki, shi kuma yana cewa e ko kin
i ko kin so aure sai na yi, ni tsohuwar matata zan dawo da ita nan ba da jimawa ba".
Amal ta ce"Ai na fa
awa Minal ke ce tsohuwar matarsa ta
i yarda, ai ke ce ko?"
Sabila ta ji jikinta ya ji sanyi, ta share
walla a fakaice ta ce"Ni ce, amma ba zan dawo ba gidanku ba, ku daina saka rai".
Kiran Sunusin ya shigo wayarta, ta
auka, ya ce"Hajiya zan samu ganinki? Don Allah ki fito ina
ofar gidan ina jira".
"Ok".
Ta saka hijjabi ta yi wajen, yaran kuma suka shiga
akin Umma.
Tsaye ta yi daga nesa da shi tana kallon shi, shi
in ne dai, Sunusinta na shekarun baya, wanda ta yi wa so kamar hauka, wanda take jin kamar rayuwarta idan babu shi ba za ta ta
a yin inganci ba, wanda ta jure wahalhalu da dama saboda ta zauna da shi, amma
arshe ya yakiceta ta
arfi a cikin rayuwarsa.
Ya matso yana washe baki ya ce"My Sabil, ya gida, ya hutu ya jin da
Ta ce"Alhamdulillah".
Ya ce"Kenan dai ana jin da
in ko?"
Ta yi murmushi ta ce"
warai kuwa, ni kuwa me zai hana ni jin dadi?"
Ya sosa kai ya ce"Babu kam, ai ga shi nan kuwa kin
ara kyau abunki, ni kuwa tunaninki ya sai ramar da ni yake kamar wanda ake
iba ana ka
a miya".
Ta yi dariya mai sauti ta ce"Ni ma dai na yi mamakin ramarka, Sunusi kamar ba ka cin abinci, ko jinya ka yi?"
Ya ce"Wallahi jinya na yi, jinyar rabuwa da ke, kuma ba zan fasa ba har sai ranar da kika dawo gidana, kin ce mini kin ha
ura, don Allah ina
ara ba ki ha
uri a karo na biyu, ki yi ha
uri Sabila, ni na san ban cancanci ki yafe mini ba..."
aga masa hannu ta ce"To dakata a nan, ai ka gama magana, tun da ga shi ka yankewa kanka hukuncin da yake zuciyata, Sunusi ba ka cancanci na yafe maka ba kamar yadda ka ce, amma bisa adalcina da kuma duba yara uku dake tsakaninmu na ha
ura Sunusi na yafe maka, amma kar da
iyar
walwarka ta sake hakaito maka wai ni zan iya komawa aurenka, wallahi har abada, wannan ba Sabilan shekarun baya ba ce wacce ka gara ta kamar
wallo, wanda ta tsaye a gabanka mai hankali ce, ta san ciwon kanta, ta san inda yake yi mata ciwo, ta san bai kamata mutum ya sadaukar da rayuwarsa ga namijin da ba shi da tabbacin zai iya yi masa halacci har ma aka ga sadaukarwa".
Wani tashin hankali ya kama Sunusi, ya ce"Sabila..."
aga masa hannu, wannan karon a
an tsawace ta ce"Ya isa haka Malam! Kar ka sake
afarka ta sake tako
ofar gidan nan, indai da sunan neman soyayyata ne, ita dama sau
aya take zuwa a rayuwa, na gama aurenka har abada!".
Ta juya ta koma cikin gidan, shi kuwa ya ji kamar an zare masa laka, bai san ma yana hawaye ba sai da ya ji
anon gishiri a bakinsa.
08028966015
Kasa tafiya ya yi ya zauna a
ofar gidan, tunanin irin munanawar da ya yi mata kawai ya dinga yi, tabbas Sabila ta yi ha
uri da shi,sai yanzu ya ga wautarsa na yi mata butulci saboda rawar
afar zai auri Kausar, wacce sai bayan auren ya gane ya tafka kuskure, har aka kira sallar magriba yana wajen a zaune, ya tashi ya yi alwala a masallacin unguwar ya yi sallah, ya kira ta a waya ya ce ta turo yaran za su tafi, ita ta rako su, ta yi masa godiya har da ba da humra da turaren wuta, wai ya ba wa amarya.
Da tunanin Sabila ya kwana a ranar, tun da ta ce ta yafe masa ma ya gode Allah, ba zai takura mata ba, don ko a yadda ya ga ta canza ya san irin yadda ta kafu a kasuwancinta idan ta ce ta wuce ajinsa ba ta yi
arya ba, laifinsa ne, Sabila ta ba shi duk wata dama, shi ya yi fatali da ita, a fili ya furta"Ina yi miki fatan alkhairi Sabila, Allah Ya ba ki miji na gari". Tun daga ranar sonta ya dawo masa sabo fil, wanda ko kafin ya aure ta suna soyayyar saurayi da buduruwa bai ji irinsa ba, amma ya sani ta yi masa nisa, hakan ya sa ya kama kansa don ya tsira da mutincinsa, amma fa ya du
ufa da sallar dare yana ro
on Allah Ya sakawa Sabila son shi a zuciyarta, sannan ya mallaka masa ita.
Da farko duk ya yi zaton Sabila ba ta daina dakon son shi ba, idan ya je biko da gudu za ta amince, shiyasa ya fara fankama yana fa
awa Khausar ta shirya dawowar matarsa, hakan ya haddasa musu fa
a kullum cikin tashin hankali, yanzu kuwa da ya ga ba zai samu ba, sai ya nemi sulhu a wajen Kausar, amma ta
i yarda da shi, a ganinta yaudara ce kawai yana can sun jone da Sabila, duk wata kyautatawa ta daina yi masa, abinci ma sai dai ta rage masa a tukunya idan ya dawo ya shiga kitchen ya zuba ya ci.
SABILA
A baya idan wani ya ce mata za ta daina son Sunusi saboda ya yi mata wani butulci ko rashin kyautawa za ta
aryata kai tsaye, amma yanzu sai ga shi ta gane duk wanda ya ce ba zai iya ba to bai gwada ba ne, cikin ikon Allah ko ranar da ya tsaya ya karya mata harshe da narkar da idon da yake siye zuciyarta a baya, a ranar haushinsa ma ta ji maimakon ta ji soyayyar, ta yi sallah ta godewa Allah kuwa da ya cire mata son Sunusi, tabbas shi ba alkhairinta ba ne, tun da ta ji ta daina son shi, niyyarta idan ya sake kira ta yi blocking
insa, sai ga shi ma bai sake kiran ba.
YUSUF
Ha
uwarsa da Sabila ya rage masa kewa sosai, har ma ya ragewa kansa ayyukan da yake
irkira marasa amfani don kawai kar ya zauna haka babu komai ya shiga tunanin da zai haddasa jin son kasancewa da mace ko yin aure, haka kawai yake jin da
in fira da Sabila, yana son mace mai nutsuwa mara rawar kai, a yanzu ba ya iya jure jin muryarta sau
aya a rana, yana kiranta sau uku a rana, duk da duk lokacin da suka ha
u a online sai sun yi magana, a
alla sau biyar a rana, duk matan da yake fara mu'amala da su ta gaisawa bayan wannan shaharar tasa,
arshen zancen sai sun ce suna son shi, shi ne musabbabin da yake raba shi da
awaye mata, har ma ya daina gaba
aya, amma ita Sabila ya yi mamaki da ya ga ta kama kanta, ko nuna alamar tana son shi ba ta ta
a ba, shi kuma tun yana
aryata kansa har ya zo ya yarda cewar ya kamu da sonta, duk da yana tunanin gara ya bar abun a iya ransa, don yana tsoron mace har yanzu, yanzu sun yi sha
uwar da yakan je gidansu sau biyu a sati, su yi firarsu ta duniya, ko sharhi akan program
insa, wata firar kuma a kan yaransu ne.
Watarana suna fira da Sabila a farfajiyar gidansu yake ce mata"
awa".
Ta ce"Na'am".
Ya ce"Me yasa ba ki da bazawari? Shin ba kya tunanin yin aure nan kusa ne?"
Ta yi murmushi ta ce"Kai meyasa ba ka da bazawara? Kai ma ba ka shirya sake auren ba ne?"
Ya ce"Ni ai kin ji dalili a tarihin soyayyata da kika saurara".
Ta ce"To ni ma nawa dalilin yana cikin tarihin tawa rayuwar soyayyar".
Ya ce"To don Allah ki ba ni tarihin mana".
Ta ce"Zan baka, amma sai a cikin shirinka idan za ka saka ni".
Ya yi dariya ya ce"Me zai hana? Amma dai sai kin fara ba ni labarin, don sai na ji idan akwai abubuwan da za su ja hankali a ciki".
Ta ce"Ko A ba zan fa
a maka ba, sai dai bayan ka yi recording
in idan ka ga bai yi ba sai ka
i sakawa".
Ya ce"To shikenan, idan kin shinya ko cikin satin nan sai ki ba ni".
Haka Sabila ta shirya ta shiga cikin shirin Na gama So, ta ba da labarinta na rayuwar gidan Sunusi, yadda take son shi, da kuma yadfa ta rayu cikin
unci da wula
ancinsa, babu abin da ta rage, har zuwa ranar da ya sake ta saki na
arshe, mazewa kawai ta yi tana ta zubo labari, ba ta bi ta kan firgicin da take ganin a idon Yusuf ba, ta ba da labarin aurenta da Alhaji Shu'aibu ma, amma ba ta fa
i dalilin rabuwar ba, saboda mutane da yawa sun santa, duk da ana
oye suna, kuma voice
inta kawai ba ta yarda da vedio ba, amma ta san dole akwai wanda za su gane ita ce, sun san ta auri Alhaji Shu'aibu, ba su san silar rabuwar ba, yanzu kuwa idan suka sani
imarsa za ta ragu a idon mutane da dama,
ila ma a yi ta yawo da labarin, hakan kuwa
acin suna ne a gare shi, Alhaji ya yi mata halacci, har yanzu da bazar shi take rawa, tana ganin ya cancanci ta rufa masa asiri, don haka ta ce
addara ce ta raba su, kawai dai zaman ne ya
are.
Sai bayan an gama recording
in, tun a mota a hanyar komawarsu gida Yusuf ya ce"Me ya faru mijinki na biyu ya sake ki?"
Ta ce"Na ce ba sai an ji ba, wannan sirri ne".
Ya ce"Kina tunanin zan bayyana sirrinki ne?"
Ta ce"Sam".
Ya ce"To ni da ke babu sauran
oye-
oye".
Ta ce"Kar fa ka za
e da yawa"
Ya yi dariya ya ce"Ban za
e ba, kin san dai ba zai yiwu a ce wacce za ka aura ta
oye maka wani sashe na rayuwarta ba ko?"
Sabila ta tsaya can, tana kallon shi, sai ya yi dariya ya
auke kai ya ce"Wasa fa nake yi miki kar ki fassara ni".
Ta sauke ajiyar zuciya, suka cigaba da tafiya.
Da ya kai ta gidan kin tafiya ya yi, ya ce dole sai ta ba shi labarin gidan mijinta na biyu, ta zauna ta ba shi labari dalla-dalla, tausayinta ya kama shi, ya ce"
awa, gaskiya kin daku a soyayya, dole ki ji kin gama so, kuma tabbas Alhaji ya yi miki halacci, idan har kina zargin za a gano shi ne to na yi goyi bayan a
oye
in, ko mene ne dalilinsa? Ba za ki bincika ba kuwa?
Ta ce"Ya sha cewa ra'ayinsa ne haka, Aboki, ka san fa ita rayuwa ba kowane sanin sirri ba ne yake zama alkhairi, yadda ya
oye to a bar shi a hakan tun da dai mun rabu da shi, ai dai ba zai
oyewa Allah ba ko? To ba bar shi ya yi masa hukunci daidai da manufarsa a kan ra'ayin nasa".
Ya ce"Good! Kin yi magana mai kyau, Allah Ya ha
a mu da abokan zama da
warai".
Ta amsa da Amin, ya ce"Amma
awa kina tunanin hukuncin da muka yanke game da soyayya daidai ne? Ba za mu gwada sake bawa wasu dama ta biyu ba a rayuwarmu?"
Ta ce"Ni ai na ba da ta biyun ga Alhajin, sai dai ko ta uku, kuma ba zan ba da ta ga kowa ba".
Ya ce"Ko da kuwa ni ne?"
Ta kalle shi, kallon dake nuni da cewar da gaske kake?
Ya ce"Yes,
awa na da
e ina sonki, halinki yana burge ni, kuma yanzu da na ji labarinki na ji kina da irin tabona sai na ji kamar ya dace a ce mu bawa zuciyoyinmu dama, wannan soyayyar ta farko da muka gwadawa abokan zamanmu a baya me zai hana mu daure mu gwadawa junanmu? Haka Allah Ya halicce mu, komai za mu so muna son shi da zuciya
aya da kuma gaskiya tsakaninmu da Allah, idan irin zuciyoyinmu suka ha
u aka fara zaman aure zai yi wuya a samu
aya da cin amana ko butulci, mu manta da mutanen da suka gabata a rayuwarmu, mu fuskanci gaba, wata
ila mu dace, duk da dai mun ce mun gama so, mu gwada fara zaman auren ko da babu so,
ila mu yi ha
uri mu dawo da son, duk da dai Ni dama tuni wanann kalmar ta daina tasiri a zuciyata, ina nufin tun kafin na ji labarinki na fara sonki ke fa?"
Ta yi murmushi ta ce"Ka ba ni lokaci zan yi tunani a kai". Ta shige gida tana jin kamar an wanke mata zuciyarta da ruwan
ara, tun tuni take zargin tana son shi, amma dai yau da ya furta ta tabbatar da gaske abin da take ji a kansa so ne, kuma za ta gwada, ba za ta
arar da tayinsa ba, don a rashin tayi a kan bar araha.
A ranar ta amince da soyayyarsa, suka fara cikin nutsuwa komai da tsari
da taka-tsan-tsan tun da kowa ya san ciwon kansa, ba wata doguwar rana aka saka ba, sati shida aka saka, shi ma don ya ce zai
arasa gyaran sabon gidansa ne.
Ana jibi
aurin auren ne ya zama ranar da ya wallafa firar da ya yi da Sabila, Sunusi fan
in Yusuf ne, shirinsa ba ya wuce shi, kuma abin da ya yi wa Sabila shi ne silar
aunar program
in, don jin labaran cin amanar
auna da ya san shi ma ya aikata, yana sanyaya masa jiki, da
ara jin ya yi nadamar abin da ya yi wa Sabila, yau kwatsam sai ga shi ya saurari labarin tasu rayuwar, a lokacin yana office, ya dinga kuka kamar mace, sai yanzu yake sake ganin girman butulcin da ya yi mata, sanda aka fara kiran waya kuwa ana ta aibata shi da addu'ar Allah ya yi mata sakayya, sai hankalinsa ya
ara tashi, ya ji ma ba zai iya aikin ba, don haka ya tashi ya tafi gida bayan ya ba da uzuri.
Lokacin sha
aya saura na safe, da mukullinsa ya yi amfani kamar yadda ya saba ya shiga gidan, ya san Kausar tana falo tana sana'ar tata ta chatting, inda zai samu ya zauna ya fashe da kuka kawai yake bu
ata, don haka
akinsa ya nufa ya nufa kai tsaye, yana tura
ofar ya yi mummunan ganin da ya kusa tarwatsa zuciyarsa.
Kausar ce kwance haihuwar uwarta tana amfani da yatsunta tana biyawa kanta bu
ata, waya ri
e a hannunta tana wasu kalaman da bai ma tsaya ya tantance me take cewa ba. "Innalillahi wa inna ilaihi raji'un! Kausar!" Ya kira sunanta a tsawace.
Sannan ya yi kukan kura ya warce wayar, namji ya gani amma fa saitin al'aurarsa da yake fitar da
azanta, yana ta wasa da ita, sai sautin muryarsa da yake cewa"Na samu nutsuwa Baby, ke ma kin samu?"
aga wayar ya kwa
ata da
asa, kafin ya sake wani yun
uri Kausar ta dire a guje ta bar
akin,
akinta ta shiga ta rufe
ofa, shi kuwa ya sulale a
asa ya zauna dirshan yana jin duniyar tana juya masa, abu
aya da fara zuwa kansa shi ne cikin 'yan matan da suke rage masa zafi ta waya akwai wata matar aure, yarinyar mace, wacce suka ha
u da ita a group suka ha
u, ya bi ta private suna firar banza, da biyawa kai bu
ata, sai da suka sha
u sannan ta fa
a masa ita matar aure ce, mijinta ba ya biya mata bu
ata shiyasa ya za
i wannan rayuwar, 'Duk wanda ya yi da matar wani dai an yi da matarsa' kalmar nan ta dawo masa ranga
au a kansa, tabbas ya yi da matar wani, yana kyautata zaton shi yasa aka yi da tashi, idan waccen matar da ya yi da ita rashin gamsuwar aure ne yasa ta aikata haka ita kuma Kausar fa? Daidai gwargwado yana
arin sauke wannan nauyin, ita ce ma take
insa da nuna masa gajiyarwarta ko kenan tana da masu
ebe mata kewa ne shi yasa ta raina tashi kulawar? Ya tuna lokacin da yake aikata hakan shi ma, sam ba ya jin sha'awar kasancewa da Sabila , ya fi jin da
in ya biyawa kansa bu
ata, amma ko rantsuwa ya yi ba zai yi kaffara ba, Sabila ba ta biyawa kanta bu
ata, ballantana har ta nemi wani
an iskan a waje, ya fashe da kuka yana cewa "Na cuce ki Sabila, ki yafe min".
Sai da ya yi mai isarsa, babu mai rarrashi, yana jin lokacin da Kausar
in ta fice daga gidan, amma ba shi da
arfin gwiwar da bi ta ya hukuntata.
Da yara suka dawo daga makaranta sai ya fito, a yadda ya ga
akin ya tabbatar da tafiyar da ta yi ba ta dawowa nan kusa ba ce, don haka ya ha
a kan yaran da kayansu kala biyu-biyu a jaka, ya tafi gidan su Sabila, ba ta nan tana wajen aikinta, ranar dai take shirin
aukar hutu, ya shiga suka gaisa da Umma ya ce ga su nan su zauna har a gama auren Sabilan, Umma ta ce"To ai sun ce ba ma wani taro za su yi ba, walima ce kawai".
Ya ce"Ai su ne suke ta cewa za su zo, kuma kin ga ko ba koma za su yi sallama ma".
Umma ta ce"Hakane, to mun gode".
Da daddare ya dawo, ya nemi ganin Sabila, ya yi sa'a ta fito
in, fa alama ta yi gyaran jiki, don kuwa wani kyau ya ga ta yi masa sosai, sai ya ji ina ma a ce duka rayuwarsa ta baya mafarki ce, yanzu ne zai dawo daga rehabilitation kawai ya zo
aukarta ne su tafi gidansu, wai yau shi Sabila ta yi wa nisa, ta za
i wani a kan shi?
walla ta kawo idonsa, ita kuwa da ta gaji da kallon ta ce"Sunusi ka kira ni kuma ka
i cewa komai, wannan kallon da kake yi mini da mijina na gobe zai gani sai ya yi maka ido
aya".
Sunusi ya yi murmushi mai ciwo ya ce"Sabila kenan, ni fatan alkhairi na zo na yi miki fa, Allah Ya sanya alkhairi, ina kyautata zaton kin samu miji na gari, Yusuf yana da hankali, Allah Ya ba ku zaman lafiya".
Ta ce"Amin na gode".
Sai kuma ya ce"A baya kin ce kin yafe mini don Allah da gaske? Da gaske kike duk yawan cutarwar da na yi miki kike nufi? Dukan da na yi miki fa ba zai lissafu ba".
Ta ce"Wannan ai duka na yafe maka tun muna rayuwa tare, sakin wula
ancin da ka yi mini ne ka
ai abin da na taho da shi da zafinka a raina, kuma a ranar da ka zo mini da zancen tayin sonka ai na fa
a maka na yafe maka, ka ci albarkacin yaranmu".
Ya ce"Na gode Allah Ya saka da alkhairi, sai kuma wata alfarmar".
Ta ce"Allah Ya sa zan iya".
Ya ce"Don Allah idan zai yiwu a ri
e yaran nan a gidanku zuwa lokacin da zan yi wani auren, don yau zan rabu da matata".
Ta ce"Kai za ka tambayi iyayen nawa".
A ranar Sunusi ya saki Kausar, saboda ba zai iya yi mata uzuri ba, da a ce ma tana da kyakkyawan hali tana kyautata masa zai iya ha
uri ya zauna da ita a hakan idan ta yi masa al
awarin za ta daina, to ita ta ko'ina zero ce, ba ta da hali sam, kuma shi a yadda yake ji ma shi ma yanzu ya gama so, ya ha
ura da auren ma, don ya san zai yi wuya ya sake dace da mai irin zuciyar Sabila.
An yi walima a wani babban hall ana gobe
aurin auren, washegari aka
aura auren Sabila da Yusuf, amarya ta tare a gidanta, suka fara gudanar da rayuwar aurensu cike da tsaftatacciyar soyayya, wacce aka gina ta a turbar gaskiya, ta ragewa kanta ranakun zuwa aiki, ta zare Asabar da Lahadi, yanzu sau hu
u take zuwa a sati, a farkon aurensu da Sunusi ya so ta, ya tarairaiye ta na gigin amarcin nan, sannan Alhaji Shu'aibu ma sun zuba soyayya, amma idan ta ce sai yanzu ta san ta yi aure ba ta yi
arya ba, don kuwa ashe duk da ba ta son asalin mene ne so ba, sai yanzu da ta gamu da abokin zama irin Yusuf, haka shi ma a nasa
angaren yana alfahari da samun mace irin Sabila, ko ta fannin mu'amalar aure zai ce yanzu ya san ya yi aure, don tasu ta zo
aya da Sabila, tun da shi da itan za ni ce ta tarar da mu je mu, kowa mai yawan bu
atuwa ne, don haka babu wanda yake gajiya da
an'uwansa, kullum cikin farantawa juna rai suke.
Ta sa ya kwaso yaransa ta cigaba da kula da su, haka kuma shi ma ya ro
i alfarmarta, iyayenta, iyayen Sunusi, da shi kan shi Sunusin a kan a bawa Sabila yaranta ta ri
e, idan ma ya yi aure ya ga zai kar
a ba za a samu matsala ba sai a ba shi, kowa ya amince, don haka yaran suka koma gidan Sabila, a wannan karon da kan shi ya sa ta samo mai taya ta aiki, wata babbar mace ce wacce mijinta ya rasu, take zuwa ta wuni a gidan da yamma sai ta tafi, yadda Yusuf bai ta
a nuna wariya tsakanin yaransa da na Sabila ba, haka ita ma ba ta ta
a warewa, kuma aka yi sa'a su ma yaran sun ha
a kansu, suna son junansu.
ZUBAIDA
Ba ta yarda cewar ta yi wa Yusuf yaudara mai girma ba sai da Salim ya yi mata, sai a ranar da ta ga hotunan auren Salim da
anuwar yarinyar da ya aura kuma don ta nuna kishinta ya sake ta a ranar tare da zafafan ba
en maganganu, sannan ta san asalin zafin da Yusuf ya ji a baya, har wajen aikinsa ta je tana kuka tana ba shi ha
uri, ya ce ya yafe mata, ko don sauyin alkhairin da Allah Ya yi masa, ba shi da lokacin ri
e ta a ransa, a lokacin Sabila haifa masa 'yarsa mace, wacce ta ci sunan maman Nawal, mahaifiyar maman Nawal
in kuwa takanas ta zo yi musu barka, don suna zumunci ta waya sosai, tun lokacin da suka je garinsu suka yi musu gaisuwa, lokacin ba a da
e da auren nasu ba.
Zubaida ta yi nadama, sai yanzu ma take jin sabon son Yusuf
in na taso mata da
aunarsa, amma dayake tana da sauran kunya da hankali ko da wasa ba ta yi yun
urin cewa za ta gwada neman soyayyarsa ba, don ta san ko kallo ba ta ishe shi ba, hasalima gani take wannan na yanzu ba tsohon mijinta ba ne, wanda take yi masa kallon bagidajen talaka, wannan matashin mai ku
i ne wayayye wanda zamani yake yayinsa.
GIDAN HAMZA
Dangi sun yi wa Hamza kara sosai, ya kafa sabon jari, amma wannan karon hayar shago ya kama a wata unguwa ya zuba kayan provition ya fara da su, Sahura ta dawo gidan da
yar, don ta ba shi gwale-gwale ba ka
an ba, cewa ta yi sai dai ya sake ta, ita ba za ta zauna da sauran jinya ba, shi kuma a lokacin ya ji kamar an linka masa son matan nasa, hala ya dinga zaryar zuwa gidansu, har dai ta ha
ura da taimakon Saude, ya yi al
awari tsakaninsa da Allah ya ha
ura da aure-auren nan zai zauna da matansa biyu na rufin asiri, haka suka dinga rufa masa asiri da taimaka masa a kan hidimar gidan, shi kuma yana ta tattala ribar yana
ara jari, a haka har Allah Ya taimake shi, jarin ya yi girman da yake iya ri
e gidansa da bu
atunsu baki
aya.
Bayan an yi zube ban
warya duk matsalar
ananun fa
ace-fa
ace da suke yi aka daina, ya fa
i matsalar shi da su, suma suka fa
a masa nashi, ya ce ba abin da ya tsana irin kiran shi Hamza gatsal da kuma rashin tarairayarsa ana fa
a masa I love You, kowa ya gyara Sahura tana ce masa Sweety Saude tana ce masa My Love, haka shi ma kowane suna ya zo bakinsa fa
a musu yake yi, tun tana jin kunya idan ya ce mata Baby har ta saba, yanzu duk sun gane ba a girma da soyayya ko nunawa miji kulawa, farin ciki ya wanzu a gidan Hamza.
ALHAMDULILLAH! A NAN LITTAFIN AURE A YAU YA ZO
ARSHE, ALLAH YA BA MU IKON AMFANIN DA DARUSAN DAKE CIKINSA, MU KUMA YI WATSI DA AKASIN HAKAN.
GODIYA TA MUSAMMAN GARE KU MASOYANA 'YAN AMANATA, MASU BIBIYAR LITTAFINA SAU DA
AFA, AMMA FA IYA 'YAN PAID GROUP DON SU NE MA SU BAYYANA KAUNA TA GASKIYA, INA
AUNARKU
08028966015
Calibri
Calibri
SimSun
Times New Roman
Times New Roman
Light
Light
DengXian
Cambria Math
Cambria Math
!%),.:;>?]}
$([{
_GoBack
SummaryInformation
DocumentSummaryInformation
WpsCustomData
TECNO KL5
TECNO LD7
WPS Office
a04b92a2443c4723a250df4ba142a60f
Chapter 3 · 0% Book details