Sashe 5
Al'ajabin Masarauta Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Book ɗin al'ajabi wani sabon kabcene me matuƙar al'ajabi da ban mamaki, kabcene wanda ya banbanta da sauran books na masu ban al'ajabi kamar irinsu ( MEJO NAJEEB,,, SOLDIERS FAMILY,,,,IZZAR MULKI,,, JEJI GIRL,) inaga sune Books masu ɗauke da abin al'ajabi to wannan kabcen dabanne sam ba irinsu bane, idan kuna so kukashe ƙwarƙwatar karatu to kigarzayo domin samun damar karanta book ɗin AL'AJABI.
ROMANTIC LOVE STORY 💋 KAMAR YADDA AKA SABA HUMMM MY LOVELY SISTERS ABUNFA BA'A MAGANA KAWAI MUTSUNDUMA ACIKIN WANNAN LABARI ME TAKEN AL'AJABI 💃
Book 1
Page 19 & 20
"Yana maimaita innalillahi wa'inna ilaihi raji'un, yanajin gabanshi na tsananta faɗuwa, yajima zaune kafin yamiƙe yanufi bathroom yaɗauro alwala yafito yatada sallar nafila domin ayanzu kusanci da mahaliccinshi kawai yake buƙata yarigada yagama gasgata cewar gamo yayi, hakan yaraya wannan daren har aka kira asuba kana yafice zuwa masallacinsu dake cikin masarautar, yana fitowa yasamu yan uwanshi duka sun fito domin wannan al'adace agun ahalin wannan masarautar muddin kana cikin masarautar to doline da asuba kafito ahaɗu domin shiga masallaci, daga iyayen nasu maza har memartaba sarki habibullah dawazirinshi kuma ƙane agareshi, baba tsoho kenan, har galadima wanda yakasance shima ƙane ne agunsu, kuma dukansu sun manyanta, kowanne datashi zuri'ar,,,ahakan suka nufi masallacin dukkansu.
Bayan an idarda sallah kowa yafito ananne suka fara gaisawa da juna wato samarin gidan dakuma yayunsu domin memartaba da tawagar ƴan uwanshi tuni sunyi gaba. "Good morning yaya Naseer, cewar yarima sameer domin duk acikin yayunsu yafi ƙaunar yaya Naseer wanda baya iya shareshi kamar yadda yake share sauran. "A a morning my lovely bro yoshe agari? Naseer ɗin ya amsa yana rungumeshi. Bece komaiba yadda shima Naseer ɗin yasan bazece wani abinba, daga wannan gaisuwar, hakan duk suka gaisa da junansu kana kowa yanufi pert ɗinsu amma ameer da anwar pert ɗin mammi sukabi princes.
Bara nabaku É—an bayani kaÉ—an daga cikin wannan ahalin yadda zaku fahimta.
Sarki habibullah yanada yara biyar kamar yadda kuka sani, Mansoor shine babba wato baba wanbai, yanada yara ukku Naseer, Abdul, kabeer, kuma kusan sune manyan yara agidan wato Abdul wanda suke kira yaya Abdul, sekuma yaya Naseer, da yaya kabeer, Muneer, shine kebinshi shine suke kira abbey, yanada yara ukku, Yarima Sameer, affan, Safnah, jabeer kuwa shisuke kira dady, yaronshi ɗaya Anwar, sekuma Mubarak, wanda suke kirada abba ciroma, yanada yara biyu, Ameer da Amerah, sekuma Autansu Abdullah, wanda sunanshi yaya Abdul yaci, shi bemada aure ayanzu hakan tun shekarun baya da matarshi tarasu beƙara aureba, hakanan yake zaunenshi, kuma bayama zama ƙasar yana US acan yake aikinshi, kuma shine suke kirada abban yarima ko abban princes domin tunda aka haifi yarima Sameer ahannunshi yataso shine yake kiranshi da yarima har Sunan yabishi to acan US basa cewa yarima sedai suce princes shine sunayen suka haɗe mishi...sarki habibullah kuwa matanshi ukku mebabban ɗaki itace uwar gida yaranta ukku, mansoor da jabeeer, se abdallah, se Fulani abu itako yaranta biyu mubarak da muneer, sa'annan Fulani huraira itako bata taɓa haihuwa ba,
Kunji yadda suke barana barku hakan zuwa gaba saku fahimci komai domin akwai waÆ´anda se gaba sunayensu zasu fito dakuma rawarda zasu taka aciki.
Suna isa general parlor mammi suka samu abbey zaune yana aikin a laptop ɗinshi, mammi kuma nagefenshi tana zuba mishi coffee, dukkansu rusunawa sukayi suna gaida iyayen nasu bayan sun amsa ne abbey yace "yaran abbey yagajiyar tafiya? Naga kunyi saurin dawowa kwana ɗaya duk nisan wurinnan. Murmushi Ameer yayi kana yace "wlh kuwa abbey domin akwai abubuwan damukeso muyine idan mundawo kafin bro yakoma US shiyasa muka dawo karmu ɓata lokaci acan.
Jinjina kai abbey yayi kana yace "shikenan badamuwa sedai babu zancen komawa US ayanzu domin memartaba yabada umurnin dukkanku kufitarda matan aure kafin yatafi sabida akwai muhimmin abu dayakeso aiwatarwa agareku kuma acikin wannan lokacin yakeso kuyi aure, yaƙarasa zancen yana kallon yanayinsu. Seyaga Anwar ne kawai yaɗago aɗan razane yana dubanshi sekuma Ameer dayace "aure kuma yanzu abbey? Amma shi gogan ko ɗagowa beyiba ga dukkan alamu bemasan akanme ake maganarba domin yalula wata duniyar, fuskar waccan aljanar kawai yake gani a idonshi hakama muryarta kemishi gizo acikin kunnenshi kuma cikin sautin kuka....da mamaki abbey ke kallonshi yana karantar yanayinshi, hakama yan uwan nashi, kusan minti 15 suna ahakan domin abbey zuba mishi ido yayi koda zece wani abu. Amma shiru, hakan yasa yataɓoshi yana faɗar"Muhammad lafiyarka kuwa? Yatambaya da mamaki kwance akan fuskarshi.
Mammi ma shitake kallo mamaki fall ranta..arazane yaÉ—ago yana faÉ—ar "na'am abbey. Dukkansu zaro ido sukayi yadda sukaga idonshi suyi luhu,luhu kamar wanda yasha kuka yagaji kokuma wanda beyi bacciba, abinka ga me manyan idanuwa.
Dukkansu shiru sukayi suna kallonshi kafin abbey yace "Muhammad Mike damunka? Bakada lafiya ne? Kakoma hakan? Damamaki shima yake kallon mahaifin nashi jin tambayar dayake mishi amma yakasa cewa komai, cikin ɗan tsawa abbey yace "ya inama magana kamin banza wai yoshe zaka ajiye wannan miskilin nakane Sameer? Humm toni bazan juri wannan sakarcinba kaji da kyau ina buƙatar kakawomin matar aure acikin wannan watan kafin ka koma US kuma umurni ne yanzu yajanye daga umurnin memartaba nawane kuma doline kowa yakawo idan ba hakanba toni zan nemawa mutun dakaina, yana gama faɗar hakan tamiƙe kawai yabar parlor sefamar faɗa yakeyi domin aganinshi duk laifin Abdullah ne dake biyewa shirmen sameer ɗin shiyasa yake yiwa mutanen renin hankali.
Shikuwa gabaki ɗaya mutuwar zaune yayi tunda yaji kalimar aure jinshi ya ɗauke, auren kawai kemishi amsa kuwa cikin kunne..mammi ma batace musu komaiba tamiƙe warta domin idan tatsaya zata tausaya musu ne awannan gaɓar kuwa basa buƙatar tausayi domin kuwa inba hakan aka musuba bazasuyi aurenba duka yaran gidan maza sunyi aure sune kawai sukaƙiyi dan sunga anzuba musu ido...mammi na ɗagawa suka Miƙe jiki asanyaye suka nufi pert ɗinshi kowannensu zuciyarshi na luguden tara,tara musamman princes da babu zancen aure yanzu atsarinshi.
A parlor suka zube cikin tashin hankalin da yakasa ɓoyuwa agaresu anwar yace "brother's yazamuyi da wannan zancen na abbey plesse aure fa, yafaɗa cikin alhini..."humm aini namarasa abin faɗa wlh dan banmasan ta ina zamu faraba, amma ni inaga Indai abbin yazo da hakan to kawai Nawwara zanfitar dama ita nakeso kawai banyi niyyar yin auren bane ayanzu, cewar ameer...dasauri duk suka kalleshi sedai kuma zancen ameer ya sanyaya ran anwar hakan yasa yasaki wani lallausan murmushi kawai yana shafa sumar kanshi. Da mamaki ameer yace "yadai bro? Ko kaima abin yazo maka dasauƙi ne? Humm kawai Anwar yace amma bebawa ameer amsaba, balle shi gogan dagabaki ɗaya baya cikin nutsuwarshi, fahimtar hakan yasa suka sakashi agaba da tambayar Mike damunshi amma yakasa cemusu komai, ahakan sukawini ranar a pert ɗinshi sallah kawai ke fidda su sedai yanayinda princes yake ciki yaƙara tada musu hankali hakan yasa suka yanke shawarar kiran abbanshi su sanar dashi.
DANEJO
Tunda abbey kemusu zancen aure har kawo firar dasukeyi tsakaninsu tana tsaye itada pappinta tana kallonsu cikin mugun mamaki ta kalli yarima sameer kuma ta kalli pappi, tabbas ba pappi bane amma ba wanda ze yadda da hakan idan ba yagansu hakan tadata gansuba. Seda pappi yaga tagamsu dacewar wanda tagani dai bashi bane kana yasake ɗauketa yamaidata rugarsu, shikuwa yayi tafiyarshi, amma hakan danejo takasa samun saƙat domin kuwa tunanin abubuwan datagani acikin wannan masarautar da pappi yakaita yahanata sukuni gakuma wannan dake Kamada pappi datake ganin kamar yana cikin tashin hankali kuma duk yadda taso tayiwa pappinta tambaya akan abubuwan data gani yaƙi bata damar hakan, wannan lamarin shine yamayarda danejo wata irin sukuku.
Su jauro
Tun lokacinda suka tare danejo suka shiga taitayinsu domin seda sukayi kusan mako ɗaya akwance suna jinyar abinda idonsu yagane musu sedai daga lokacinda suka tuna kalaman danejo agaresu inda take cewa duk wanda yaƙara aikata irin abinda suka mata agarin to sune dalaifi, suka ware, atake ciwo yaƙare, daganan suka koma sojojijon dole acikin rugarsu masu gadin ƴammata, Hakan yasa kowacce budurwa tasamu inci acikin rugar tasu.
MASARAUTAR MAHAR
yau dai wannan matar samu damar aiwatarda mummunan ƙudurinta akan sarki Habibullah domin tabawa wata baiwa maganin datakeson ayiwa sarkin anfani dashi tasaka acikin abincinda jekadiya zata kai masa, wannan hadimar kuwa bakowa bace face amin tacciyar hadimar me babban ɗaki wanda ita kaɗai jekadiya ta yadda da Ita kasan cewarta dattijuwa kamarsu, hadima hajjo kenan munafukar tsohowa me fuska biyu... lokacinda tazowa da matarda tasaka aikin da labarin ta aiwatarda saƙonta kuma har memartaba yaci baƙaramin Farin ciki tayiba, atake tafaɗa turakarta tareda ɗauko wani walki ta ɗaura kana tarufe idonta tana karanto wasu laziman tsafi kawai taɓace daga wurin segata ta bayyana acikin wannan ƙugurumin jejin memasifar tsoratarwa...tana sauka wurin ya ɗauke da wata mahau kaciyar dariya cikin ɗaga murya me dariyar ke faɗar "aikinki na kyau Fulanin sarki habibullah yanzu Seki zuba ido kiga yadda komai ze kasance. "Murmushi tayi cikinjin daɗi tace "godiya nakeyi yakai wannan dodo, sedai inada tambaya wadda nakeyima kullun koyanzu itace zanyi, akan babyn da gimbiya halima tahaifa shekarun baya, wai haryanzu baka gano muna wanda yaɗauke shiba dakuma inda yake? Tafaɗa cikin damuwa...ɗan shiru wurin yaɗauka nawani lokaci kafin taji saukar mummunar muryar dodo yana cewa "tabbas bamu gano komaiba gameda wannan baby domin bamuma samu tahanyar dazamu gano wani abinba atare dashi abu ɗaya nasani shine duk inda yake yana raye kuma acikin aminci da kariya ta musamman tabbas kinrigada kinyi sake Fulani dama tarigida tawuceki, yanzu sedai kishiryama yaƙarshi aduk lokacinda ze bayyana agareki domin tabbas dashirin yaƙarki zeshigo masarautar MAHAR, hhhhhh, hhhhhh,,hhhhh Hakan yariƙa ɓaɓɓaka wannan dariyar merazana duk wani meji alokacinda yakeyinta kafin kuma wurim yayi tsit kamar ba'abinda yafaru, Hakan itama Fulani taɓace kamar yadda tazo takoma turakarta sedai duk kwakwata nakasa gane wacce Fulani ce acikin matan sarki domin taƙi bada damar aga fuskarta.
US
ROMANTIC LOVE STORY 💋 KAMAR YADDA AKA SABA HUMMM MY LOVELY SISTERS ABUNFA BA'A MAGANA KAWAI MUTSUNDUMA ACIKIN WANNAN LABARI ME TAKEN AL'AJABI 💃
Book 1
Page 19 & 20
"Yana maimaita innalillahi wa'inna ilaihi raji'un, yanajin gabanshi na tsananta faɗuwa, yajima zaune kafin yamiƙe yanufi bathroom yaɗauro alwala yafito yatada sallar nafila domin ayanzu kusanci da mahaliccinshi kawai yake buƙata yarigada yagama gasgata cewar gamo yayi, hakan yaraya wannan daren har aka kira asuba kana yafice zuwa masallacinsu dake cikin masarautar, yana fitowa yasamu yan uwanshi duka sun fito domin wannan al'adace agun ahalin wannan masarautar muddin kana cikin masarautar to doline da asuba kafito ahaɗu domin shiga masallaci, daga iyayen nasu maza har memartaba sarki habibullah dawazirinshi kuma ƙane agareshi, baba tsoho kenan, har galadima wanda yakasance shima ƙane ne agunsu, kuma dukansu sun manyanta, kowanne datashi zuri'ar,,,ahakan suka nufi masallacin dukkansu.
Bayan an idarda sallah kowa yafito ananne suka fara gaisawa da juna wato samarin gidan dakuma yayunsu domin memartaba da tawagar ƴan uwanshi tuni sunyi gaba. "Good morning yaya Naseer, cewar yarima sameer domin duk acikin yayunsu yafi ƙaunar yaya Naseer wanda baya iya shareshi kamar yadda yake share sauran. "A a morning my lovely bro yoshe agari? Naseer ɗin ya amsa yana rungumeshi. Bece komaiba yadda shima Naseer ɗin yasan bazece wani abinba, daga wannan gaisuwar, hakan duk suka gaisa da junansu kana kowa yanufi pert ɗinsu amma ameer da anwar pert ɗin mammi sukabi princes.
Bara nabaku É—an bayani kaÉ—an daga cikin wannan ahalin yadda zaku fahimta.
Sarki habibullah yanada yara biyar kamar yadda kuka sani, Mansoor shine babba wato baba wanbai, yanada yara ukku Naseer, Abdul, kabeer, kuma kusan sune manyan yara agidan wato Abdul wanda suke kira yaya Abdul, sekuma yaya Naseer, da yaya kabeer, Muneer, shine kebinshi shine suke kira abbey, yanada yara ukku, Yarima Sameer, affan, Safnah, jabeer kuwa shisuke kira dady, yaronshi ɗaya Anwar, sekuma Mubarak, wanda suke kirada abba ciroma, yanada yara biyu, Ameer da Amerah, sekuma Autansu Abdullah, wanda sunanshi yaya Abdul yaci, shi bemada aure ayanzu hakan tun shekarun baya da matarshi tarasu beƙara aureba, hakanan yake zaunenshi, kuma bayama zama ƙasar yana US acan yake aikinshi, kuma shine suke kirada abban yarima ko abban princes domin tunda aka haifi yarima Sameer ahannunshi yataso shine yake kiranshi da yarima har Sunan yabishi to acan US basa cewa yarima sedai suce princes shine sunayen suka haɗe mishi...sarki habibullah kuwa matanshi ukku mebabban ɗaki itace uwar gida yaranta ukku, mansoor da jabeeer, se abdallah, se Fulani abu itako yaranta biyu mubarak da muneer, sa'annan Fulani huraira itako bata taɓa haihuwa ba,
Kunji yadda suke barana barku hakan zuwa gaba saku fahimci komai domin akwai waÆ´anda se gaba sunayensu zasu fito dakuma rawarda zasu taka aciki.
Suna isa general parlor mammi suka samu abbey zaune yana aikin a laptop ɗinshi, mammi kuma nagefenshi tana zuba mishi coffee, dukkansu rusunawa sukayi suna gaida iyayen nasu bayan sun amsa ne abbey yace "yaran abbey yagajiyar tafiya? Naga kunyi saurin dawowa kwana ɗaya duk nisan wurinnan. Murmushi Ameer yayi kana yace "wlh kuwa abbey domin akwai abubuwan damukeso muyine idan mundawo kafin bro yakoma US shiyasa muka dawo karmu ɓata lokaci acan.
Jinjina kai abbey yayi kana yace "shikenan badamuwa sedai babu zancen komawa US ayanzu domin memartaba yabada umurnin dukkanku kufitarda matan aure kafin yatafi sabida akwai muhimmin abu dayakeso aiwatarwa agareku kuma acikin wannan lokacin yakeso kuyi aure, yaƙarasa zancen yana kallon yanayinsu. Seyaga Anwar ne kawai yaɗago aɗan razane yana dubanshi sekuma Ameer dayace "aure kuma yanzu abbey? Amma shi gogan ko ɗagowa beyiba ga dukkan alamu bemasan akanme ake maganarba domin yalula wata duniyar, fuskar waccan aljanar kawai yake gani a idonshi hakama muryarta kemishi gizo acikin kunnenshi kuma cikin sautin kuka....da mamaki abbey ke kallonshi yana karantar yanayinshi, hakama yan uwan nashi, kusan minti 15 suna ahakan domin abbey zuba mishi ido yayi koda zece wani abu. Amma shiru, hakan yasa yataɓoshi yana faɗar"Muhammad lafiyarka kuwa? Yatambaya da mamaki kwance akan fuskarshi.
Mammi ma shitake kallo mamaki fall ranta..arazane yaÉ—ago yana faÉ—ar "na'am abbey. Dukkansu zaro ido sukayi yadda sukaga idonshi suyi luhu,luhu kamar wanda yasha kuka yagaji kokuma wanda beyi bacciba, abinka ga me manyan idanuwa.
Dukkansu shiru sukayi suna kallonshi kafin abbey yace "Muhammad Mike damunka? Bakada lafiya ne? Kakoma hakan? Damamaki shima yake kallon mahaifin nashi jin tambayar dayake mishi amma yakasa cewa komai, cikin ɗan tsawa abbey yace "ya inama magana kamin banza wai yoshe zaka ajiye wannan miskilin nakane Sameer? Humm toni bazan juri wannan sakarcinba kaji da kyau ina buƙatar kakawomin matar aure acikin wannan watan kafin ka koma US kuma umurni ne yanzu yajanye daga umurnin memartaba nawane kuma doline kowa yakawo idan ba hakanba toni zan nemawa mutun dakaina, yana gama faɗar hakan tamiƙe kawai yabar parlor sefamar faɗa yakeyi domin aganinshi duk laifin Abdullah ne dake biyewa shirmen sameer ɗin shiyasa yake yiwa mutanen renin hankali.
Shikuwa gabaki ɗaya mutuwar zaune yayi tunda yaji kalimar aure jinshi ya ɗauke, auren kawai kemishi amsa kuwa cikin kunne..mammi ma batace musu komaiba tamiƙe warta domin idan tatsaya zata tausaya musu ne awannan gaɓar kuwa basa buƙatar tausayi domin kuwa inba hakan aka musuba bazasuyi aurenba duka yaran gidan maza sunyi aure sune kawai sukaƙiyi dan sunga anzuba musu ido...mammi na ɗagawa suka Miƙe jiki asanyaye suka nufi pert ɗinshi kowannensu zuciyarshi na luguden tara,tara musamman princes da babu zancen aure yanzu atsarinshi.
A parlor suka zube cikin tashin hankalin da yakasa ɓoyuwa agaresu anwar yace "brother's yazamuyi da wannan zancen na abbey plesse aure fa, yafaɗa cikin alhini..."humm aini namarasa abin faɗa wlh dan banmasan ta ina zamu faraba, amma ni inaga Indai abbin yazo da hakan to kawai Nawwara zanfitar dama ita nakeso kawai banyi niyyar yin auren bane ayanzu, cewar ameer...dasauri duk suka kalleshi sedai kuma zancen ameer ya sanyaya ran anwar hakan yasa yasaki wani lallausan murmushi kawai yana shafa sumar kanshi. Da mamaki ameer yace "yadai bro? Ko kaima abin yazo maka dasauƙi ne? Humm kawai Anwar yace amma bebawa ameer amsaba, balle shi gogan dagabaki ɗaya baya cikin nutsuwarshi, fahimtar hakan yasa suka sakashi agaba da tambayar Mike damunshi amma yakasa cemusu komai, ahakan sukawini ranar a pert ɗinshi sallah kawai ke fidda su sedai yanayinda princes yake ciki yaƙara tada musu hankali hakan yasa suka yanke shawarar kiran abbanshi su sanar dashi.
DANEJO
Tunda abbey kemusu zancen aure har kawo firar dasukeyi tsakaninsu tana tsaye itada pappinta tana kallonsu cikin mugun mamaki ta kalli yarima sameer kuma ta kalli pappi, tabbas ba pappi bane amma ba wanda ze yadda da hakan idan ba yagansu hakan tadata gansuba. Seda pappi yaga tagamsu dacewar wanda tagani dai bashi bane kana yasake ɗauketa yamaidata rugarsu, shikuwa yayi tafiyarshi, amma hakan danejo takasa samun saƙat domin kuwa tunanin abubuwan datagani acikin wannan masarautar da pappi yakaita yahanata sukuni gakuma wannan dake Kamada pappi datake ganin kamar yana cikin tashin hankali kuma duk yadda taso tayiwa pappinta tambaya akan abubuwan data gani yaƙi bata damar hakan, wannan lamarin shine yamayarda danejo wata irin sukuku.
Su jauro
Tun lokacinda suka tare danejo suka shiga taitayinsu domin seda sukayi kusan mako ɗaya akwance suna jinyar abinda idonsu yagane musu sedai daga lokacinda suka tuna kalaman danejo agaresu inda take cewa duk wanda yaƙara aikata irin abinda suka mata agarin to sune dalaifi, suka ware, atake ciwo yaƙare, daganan suka koma sojojijon dole acikin rugarsu masu gadin ƴammata, Hakan yasa kowacce budurwa tasamu inci acikin rugar tasu.
MASARAUTAR MAHAR
yau dai wannan matar samu damar aiwatarda mummunan ƙudurinta akan sarki Habibullah domin tabawa wata baiwa maganin datakeson ayiwa sarkin anfani dashi tasaka acikin abincinda jekadiya zata kai masa, wannan hadimar kuwa bakowa bace face amin tacciyar hadimar me babban ɗaki wanda ita kaɗai jekadiya ta yadda da Ita kasan cewarta dattijuwa kamarsu, hadima hajjo kenan munafukar tsohowa me fuska biyu... lokacinda tazowa da matarda tasaka aikin da labarin ta aiwatarda saƙonta kuma har memartaba yaci baƙaramin Farin ciki tayiba, atake tafaɗa turakarta tareda ɗauko wani walki ta ɗaura kana tarufe idonta tana karanto wasu laziman tsafi kawai taɓace daga wurin segata ta bayyana acikin wannan ƙugurumin jejin memasifar tsoratarwa...tana sauka wurin ya ɗauke da wata mahau kaciyar dariya cikin ɗaga murya me dariyar ke faɗar "aikinki na kyau Fulanin sarki habibullah yanzu Seki zuba ido kiga yadda komai ze kasance. "Murmushi tayi cikinjin daɗi tace "godiya nakeyi yakai wannan dodo, sedai inada tambaya wadda nakeyima kullun koyanzu itace zanyi, akan babyn da gimbiya halima tahaifa shekarun baya, wai haryanzu baka gano muna wanda yaɗauke shiba dakuma inda yake? Tafaɗa cikin damuwa...ɗan shiru wurin yaɗauka nawani lokaci kafin taji saukar mummunar muryar dodo yana cewa "tabbas bamu gano komaiba gameda wannan baby domin bamuma samu tahanyar dazamu gano wani abinba atare dashi abu ɗaya nasani shine duk inda yake yana raye kuma acikin aminci da kariya ta musamman tabbas kinrigada kinyi sake Fulani dama tarigida tawuceki, yanzu sedai kishiryama yaƙarshi aduk lokacinda ze bayyana agareki domin tabbas dashirin yaƙarki zeshigo masarautar MAHAR, hhhhhh, hhhhhh,,hhhhh Hakan yariƙa ɓaɓɓaka wannan dariyar merazana duk wani meji alokacinda yakeyinta kafin kuma wurim yayi tsit kamar ba'abinda yafaru, Hakan itama Fulani taɓace kamar yadda tazo takoma turakarta sedai duk kwakwata nakasa gane wacce Fulani ce acikin matan sarki domin taƙi bada damar aga fuskarta.
US