← Book details Shade Of Rufaida Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
CHAPTER 3 OF 4

Sashe na karshe shine sashin Babban dansu captain Mufrad matazu.

Shade Of Rufaida Part 1 Complete Hausa Novel · about 730 min read

Shi an bashi side dayane sabida familyn sa da kuma dan balain so da girmama sa da iyayen sa sukeyi..

Banda main palour kowani sashe is fully decorated da 2 bedroom and 2 personal palours,sai kitchen da Dan karamin backyard.

Main palon su an kerasa ne da set din kujeru uku guda bakwai bakwai given a total of 21chairs,bangare guda na wasu mahaukatan reddish colour turkish royal chairs ne masu golden crown,dayan bangaren kuma wasu mahaukatan cozy Asian lush sofas ne wanda aka kera design dinsu da silk nd velvet sai Italian sofas masu turquise nd cool orange throw pillows,kujerun sunyi matukar kawata gidan sabida da bold colours da ornate patterns aka tsarasu Sannan aka hada tsadaddun setin gadgets aka kuma daidaita marching colours duka handles din furnitures din gidan anyi shi ne da wasu Tsadaddun brass knobs wanda ya hada da hannun drawers,cabinets da tuff boards ga kuma duckless airmores mai sanyaya ko ina da uban sanyi.

Muddin dare ya rufa to nan ne zakaga ta wajen gidan na haskawa fiye da na uban kowa a anguwar,badan komi ba sai dan sabida wasu shegun brass lantern din da aka kawata bangon ginin gidan da shi

Ata ciki kuwa kowani sashe na dauke ne da copper lanterns wanda in waje ya nitsa suke Kara haske dakan su,sai madaidaitan crystal chandeliers masu fidda Wani irin sanyin haske wanda yake kara haskaka coriders din gidan mai gaba daya.

Kowani sashi is decorated base on favourite colourn mammallakin sa
Altho sashen yara falo daya ne kacal bakamar sauran sashunan da suke da personal sitting rooms ba...

Dayake ma yawancin su bayan zama a kasar bane so the house alwys seems quiet and cool,face sashen hajya mama dake ita mai mugun son jama'a,she is the founder nd owner of shahararren gidan marayun nan na "Asiya children foundation"
Inda take amsar marayu da yaran da aka yarda su wanda ba asan iyayen suba

Tun mijinta alhj dikko matazu na raye take iya bakin kokorinta wajen hidima da wannan wajen,gashi yanzu harta tsufa batama iya zuwa wajen sosai,dalilin haka yasa ta dora amintatun ma'aikatan ta suna gudanar mata da komi ayadda take tsara musu shi cikin aminci kuma fisabillahi

Her foundation became one of the best mortheless homes a arewa gaba daya sabida a harkan ta ita sam bata sako cakwakiyar siyasa ko riya aciki.

So Duk abunda takeyi takance sabida Allah tayi,she spend all her life feeding,educating and clothing wayannan yaran da basu da galihu time to time haka danta alhj zayd yakansaka gasar cin jarabawa kuma Duk wanyanda sukaci saiya dauki nauyinsu zuwa yin karatu a kasar waje..

Ita kuma Hjya jasmine tayi karatun ta sosai hartakai matakain PhD amma tsabar son datakeyi ma aurenta yasa taki bada himma wajen riqe Wani muqamin gwamnati ko zaman office Wani Dan boutique kawai ta bude mai girma sosai a anguwarsun tana saida designer cloths,bags,shoes,jewelries,cosmetics da exclusive spa services wanda tun daga kasar waje ma akanzo mata Ciniki.

Ita sam babu ruwanta da shirgen kowa,she had few friends,Besides her life fully depend on her family,wato daga mamanta hjy saddika da kuma kaninta Imad sai mijinta da yayan ta.

Hjy jasm sam bata da matsalar mugun hali face mutum ya tabota,tana da kyau na gani na fada tsayayya ce mai diri kuma fara ce sosai saidai ba irin farin dau din nan ba kuma tana mugun kama da brodanta imad dan badon taba shi shekaru sosai ba da babu abunda zaihana ace musu tagwaye,saidai Duk yayan ta fuskar ubansu sukabi babban dansu ne kawai za a iya cewa ya Dan hada kamannin su duka which is why son da suke masa yayi yawa fiye da na komai a xukatansu.

******
11:30pm


Dauke da white hair towel ya Fito yana goge black and silky smooth hair dinsa xtrmely gently daga ganin sa kaga shigen mutum mai mugun son jiki

he's 6ft tall,with healthy looking fresh arbs,six packed chest wanda wings dinsa ya fito sosai ya bashi wata mahaukaciyar sexy model look, Wani irin sheqi fatar jikinsan yakei hade da damshi damshn ruwan dake manne da fatar jikin san sai yyi looking sexy,fresh,young and charming.


Captain MUFRAD ZAYD MATAZU is a 29 year old naval captain
wanda acikin gata,tsantsar so da jarumta iyayen sa suka raine shi,tun tasowar sa ake kiran sa da suna captain MUFFY sabida mugun son profession dinsa dayakeyi na navy,shiyasa ma shi baiyi wani civilian school,tun yana dan karami aka kaisa asalin military school yaje yy karatun sa ana masa training da sauran su har ya girma.

Rayuwa Bai taba masa wahala ba saboda he's so vibrant and enthusiastic about his career yana matukar martaba aikin sa a zuciyarsa

A Lokacin da capt muffy yake wani mission dinsa a south korea anan ne suka soma haduwa da Matarsa AINA'U ABUBAKAR MAKARFI wacce a yanzu haka take da 25yrs a duniya,.

Aina'u kyayakkwar mace ce,creme de' la creame,irin yan matan nan ne da ake kira bugun abuja,Ita da iyayen ta suna da zama ne a garin kaduna anguwan nan na badarawa.

Babban yace wajen hajiya Jamila umar matar wani retired permanent sec na offishin gwamnan kaduna,wato Alhj Abubakar MAKARFI

Tana da babban kawarta kuma blood junior sister ta watoh ZAHRA
ABBAKAR MAKARFI wanda tsiran age din su bazaifi shekara biyu ba .


Da shike mahaifinsu Aina'u tunda chan Suna kanana ya rasu sai tarin dukiyar su yay kasa ya kuma tarwatse anan ne kuma hajiya Jamila ta shiga Wani kungiya na yan HISBA tana sadaukar da rayuwanta da lokacinta musamman wajen kare haqqi da mutuncin mata.

Saidai babu irin duniyar da yayan ta ba suci don tarbiya irinna girman carpet da tiles aka basu a dacan,all her girls are so spoilt and addicted to modern westenisation shiyasa a Duk Inda kudi da kyale kyalen duniya yake anan suma zaka gansu kai da fata dan sosai suka tsane rayuwar talauci arayuwarsu

Aina'u itace babba kuma itace mai bala'in girman kan dan tasowar su take nuna son high life dan ita ji take tamkar ita ke da iko da kowa da komi a duniyan nan..

A sanadiyyar wasiyar Wani abokinsa da aka kashe a filin daga capt muffy suka hadu da Matarsa Aina'u makarfi

Dake abokin san was her far cousin wanda dama can shiyake dan taimaka musu da kudin da suke rayuwan karyan nasu dashi wanda Bai sani ba,so ranar da zai mutu he got no option face ya hada Aina'u da abokin sa muffy,all his life ya dauka da kudin nn dayake basu suke ci suke sha sukuma rufa makansu asiri baisan hatta mahaifiyar su bata San suna aikata haka ba,sudai daga sunkirashi zai turo musu kudi suje shopping din kayan duniya da kayan kyale kyale Dan kawai suma suyi kama da yaran masu kudi,jin kamar in ya mutun zasu tozarta yasa saiya roke alfarman amininsa capt muffy daya taimaka ya cigaba da tura musu kudin fisabillahi,daga nan ita kuma Aina'u tagansa sai taji a duniya babu Wani namiji daya mata ta aura sai shi,da tsiya da drama da kukkusawa wajajen malamai haka ta dinga bibiyarshi har saida Allah yazo ya cimma mata burinta akansa,1year kenan da auren su Sai dai bata Wani more auren ba cos a lokacin Auren ne aka nada capt muffy a matsayin sa na youngest nigerian naval comissioned officer in coast guards na united states da kasar france..

Manya daga chan sama suna mugun ji da shi sabida jarumtan sa da kwarewan sa wajen aikin sa, sannan da matsayin mahaifinsa na mai fada aji,shiyasa ma tun tasowar sa yake da daurin gindi in such a way dat bayama cika xuwa aiki sai in Wani abu muhimmi ya taso, a kullum shi baida aiki face bada oders daga offishin sa,rarely yake fita field da kansa cos It's always feel like sun bashi matsayin captain din ne kawai sabida karancin shekarun sa amma a niyyarsu sunso ace ya fito ne a babban Rear admiral of the lower half kafun yaje gaba,So now he is superior to a commander and a junior to a rear admiral of the lower half..

sai dai kuma aduk inda wani abu mai muhimmaci ya taso to tabbas shi din kawai ake nema hakan yasa baya yawan samun zama bare yayi lokacin matar sa,sabida kaff superior dinsa sunfi jin dadin wakilcin sa akan harkokin su fiye da sauran yan uwansa,shiyasa arayuwan sa banda uban meetings da tafiye tafiye babu abunda yafiye saka kansa akai.

Matar sa Aina'u harta gaji da mita akan rashin bata cikakken kulawarsa da lokacin sa daya sabayi,tun watan su na farko dayin auren da ya daure yakaita honeymoon a korea
Sukayi 5 days tare daga nan sai bata kara samun cikakken kulawarsa ba

Infact she can swear dat a shekara dayan nan da sukayi aure baifi sau shida zuwa takwas ya kwanta da ita kwanciyar aure ba,he is alwys busy travelling,or in a closed door meeting with his superiors,Wani lokaci saiyayi 2_3month bai dawo nigeria ba,Wani bin ma koya dawo din in suna tare zai jawota jikinshi yay pamparing dinta nadan lokaci kadan kamar dagaske but daga zarar wayarsa yayi kara an kirasa aiki to ko acikin dare ne he won't spare 1 minute saiya shirya ya tafi ya barta.

Tayi borin tayi fadan Wani bin har kuka take masa tsaban fushi,da baqin ciki,but his career is something he loves more than anything,
In ta fiye damun sa da korafi ma baiya cewa komi saidai taga ya tattara kayansa ya koma can gidan su na abuja kuma bazai taba dawo mata ba harsai ta dawo dakanta ta lallabeshi

Mufrad Wani irin miskilin Mutum ne wanda baidamu da komi ba sai abun daya saka agaba.
Dan haka da wuya kaga fushin Wani ko takurawar Mutum ya dame sa,Mutum ne dake da Wuyan sha'ani,wanda mutum mai karancin hakuri bazai taba jituwa dashi ba

Her first 4 month agidan sa was hell of challenge aganin ta tasha walakancin da harta mutu bazata iya mantawa ba,anayin auren soyayya dan aji dadi amma nata kam was so doom and unromantic,it's feels like shi kwata kwata baiyi dokin auren ba ma,ainau tasha yin yaji taje gidansu Wani binma batare da sannun sa ba har a dawo da ita

Kanwar ta zarah wanda ake yawan cewa mimi
Itace uwar gijiyarta,kanwarta ce amma itake kulla mata komi ta kuma dorata akai musamman na yadda zata tafiyar da rayuwar auren ta akan mijin ta MUFRAD,..

Daga farko ma zarahn itace tayi ummul abaisin samun kan MUFRAD wa sister ta Aina'u,Inda tayi introducing dinta wajn wata kilalliyar yar iskan kawarta mai suna ZEE ZEE,wanda ta shahara wajen bin muguyen Malaman tsubbu da arnayen masafan bokaye .

Duk dama ita Aina'u yar zamani ce asalinta batafiye son harka da sihiri ko bokanci ba kabarta da son life da jiji da kai tana mugun daukaka kanta saidai data lura cewa tabbas zata iya rasa MUFRAD a matsayin miji yasa da wurwuri ta saduda ta bada cikakken hadin kai
Zahra da zee zee suka kai ta aka mata aiki sosai akansa.

An mata aikin ne da zimman zasu rife bakin sa,su toshe tunanin sa harya aureta,Wani dan powder da turare ya bata ta dinga shafawa and she was extremely happy da burinta ya cika akansa suka fara son juna batare da Wani jaaa ba shiyasa ma ta shagala ta dora buri mai girman gaske akan zamntakewar aurensu,she tot he will be hers,zaina binta yana lashe kafarta tsabar so Ita kuma tana juyashi yadda taga dama unfortunately da akayi auren abun sai baimata yadda take so ba.


Gashi nan dai Suna bala'in soyewar amma Daga zarar ya fara prioritizing aikin sa akanta,sai ta soma jin tsananin tashin hankli,a farko ma tayi zaton ko laifin maganin mata ne,daga baya tagane ba hakan bane,...
Sau babu adadi takan kira zarah ta ce mata lallai akoma mata wajen malami a tambaya saidai ko anje saidai ya karacin kudinsu yace musu yyi aiki
Amma basa ganin sauyi akan komi

Da kyar da bala'i tazo ta gane cewa ashe basarwa da nuna baidamu da itan dayakeyi ba habit dinsa ne,kuma babu yadda ta iya dashi musamman akan yadda yake daraja Aikin sa..


After like six month dayin auren sun itama tafara daukan matakai na tsare gida,Ita tana da girman kan da yake sa tajin haushin kanta musamman wajen bibiyar mutumin da bai Wani damu da Ita ba,wai ahaka ma dan mufrad ne, tabbas dawani namijin ne da tuntuni tacikawa rigarta iska Dan ita mace ce mai xuciya sosai, ,but she loves mufrad with her soul nd body,irin son da ba a ma iya fadansa,ba a iya iya kayyade shi..
Ita kadai kawai tasan metakeji akansa,dan tun ranar ta fara ganin sa ta rasa hanklinta da nitsuwarta gaba daya a duniyan nan.


Saidai sabida yanayin halinsa yasa dole tadau mataki,don ta gama sawa aranta cewa mazan zamanin nan ba mazajen da za a cimmusu da soyayya kadai bane yan inbaka yine bani waje,dan haka da wuri ta fara ja makanta layi ta shiga koya makanta yadda zatayi control din kanta agaban sa,musmn wajen rage zafin son shi dake ciccin a zuciyarta wanda yake yawan daga mata hankli

Da kyar ta iya cimma burinta na yin hakan,sai kwata kwata ta shiga dauke masa wuta ta dena ma yawan damunsa da mita da yawan calls da uwa uba son kushe aikinsa data sabayi,kuma sosai hakan ya temaketa wajen kara makanta martaba a idanunsa


A hankli har ya dawo yana kulata sosai,harma inyaji shirun yay yawa saiya kirata ya nemeta daknsa sabanin da can dayake guje mata saboda bayason yawan mitarta da korafi

Aina'u ta takasance mace wayayyiya dan haka tanada wayo sosai,When ever he is acting lovey dubey with her ita kuma anan saita kama ajinta tajashi can sama ta rinka xubamai rigima
,arayuwa tana mugun azaban son shi,irin son nan mai ciccin mutum arai amma a hakan dai take dannewa tayi abinda taga bazai barar mata da martabanta a idanun sa ba.

Tun daga haka ta soma kwace makanta liberty ya zamto kamar ma yana dan jin shakkarta
Rana daya ta sashi dole akan ya nema mata aikin office a ministry of finance
Bai ki mata ba,he use his connection aka bata senior manager,so every morning zakaga ta shirya ta fice aiki bazata kuma dawo ba sai can da Yamma..

Saidai Kamar yadda hausawa sukace daga gyaran gira akan rasa ido, hakan ne yakeso ya faru..

While he was trying to bend his ways ita kuma saita dora girman kai anata sha'anin sabida dama burinta ne ta ga ta mallake sa yana binta kamar wawa,ita kuma ta zamto masa Tamkar abun bauta

Tun dataga yana kulawa sai ta dawo Babu ruwanta da duma kanta akan yi masa girki bare pampering dinsa
So she does that only when she feel like doing it, wai ahakan ji take kamar tana rama walakncin daya mammata ne a farkon auren su..


Ahakan rayuwar su ya cigaba da kasancewa yau dadi gobe babu dadi...
Shikansa capt ayanzu sam ya dena gane salon soyayyar matar sa akanshi Wani bin inta soma wuce gona da iri saidai ya tattara kayansa ya bar mata gidan


****
Thurs 11.58pm

Daga wanka ya fito Yana kan goge kan nasa dayake fidda Wani uban sheqi tsabar bakin dayayi, can yayi karamin scof tare da furzan iska ta cute small lips din sa ya kalli agogon dake manne a bango ya hangi lokaci,dan dafe kansa yy cikin rashin jin dadin jin motsin ta
"I know,tunda dare yaja har haka maybe she won't come"..ya Raya hakan aransa. Aje hair wipes din yay'ya dada kallon kansa ta mirror"..
Wani irin shafo saman kirjinsa ya shigayi yana lullumshe ido cikin dan karamin numfashi can kadan makoshin sa ya furta im so horny cant just sleep like this.

Daga Nan Marmaza ya nufi wardrobe ya dauko wata silky dark coloured sleeping robe ya nadeta tsafff ajikinsa ya kuma daure da yar igiyarta ta cikinsa babu komi face yar boxers dinsa Sai ya cigaba da abunda yake yi,saida ya tattala kansa tsaf ya kimtsa kansa yana zuba wani mahaukatan qamshin turare sannan ya bude kofan sa zai fita nan suka ci karo da Aina'u a bakin kofar dakinsan.
Surayyahms 08060712446
11/18/21, 5:37 PM - Buhainat: *™✓SHADE OF RUFAIDAH*


_BY_
_SURAYYAHMS_


_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_


BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.


Part1:chapter 6
*The Figuratives*


Murmushi mai dauke da yanayin lalaci da shagwaba ya sakar mata yana dada kallon fuskartan,itakam kallo daya ta masa ta dauke kanta ta wuce shi yna bin bayanta da ido bata tsayaba sanda ta iske tsakar dakin.

Maida kofar yy ya rufe sannan ya Taho ciki Aransa yanacewa"wai har yaushe matan nan zata rabu da kele kelen duniya ne?ya tsaya daf da Ita yanata kallon well pampered baked face dinta wanda yaci ubansa da make up din zamani irin mai shegen tsadan nan kamar ba dare..contrary to what he desires in his heart, yana son yaga mace tana kwalliya amma bamai yawa har haka ba.

Shi dai Yasan Ainau bata rasa dogon gashi akanta ba amma ya gama lura da Ita she just cant live without her braids caps ita bata son kitso sam sam,daga yau asa wig cap sai gobe ayi fixing braid,and she loves blonde her bana wasa ba,dan tayi dying kanta sam bai dame ta ba, as long as she willl look fashioned upto date and classy toh fa an wuce wajen sabida yadda take mugun daukar kanta da daraja

Dago idanun ta tayi daga kan Wayarta datake latsawa ta katse murmushin sa da kallo daya,ta kuma dauke kan ta maida kan wayar
"..Bakayi bacci ba?,tafada ciiki ciki ayayin da take shirin neman makanta wajen zama akan soft couch dinsa dake wajen

Tana zaman ta dora kafafunta daya akan daya idanunta stiff akan phone din Apple dake hannun ta,Wani irin latsa wayar takeyi tana amsa chats din kawayen ta bata ko kiftawa..

Ajiyan zuciya ya sauke sannan yayi tsuguno gaban ta calmly yana duban me take yi awayar yana gama kallo Baice uffan ba yasa hannu ya kwace wayar yayi gefe dashi..

Nan take taji ta hatsala dan ko kadan bata son raini,batare da ta motsa ba ta dan kwantar da kanta akan couch din ta lumshe idanunta a hankli snn ta kara budewa, wani tsuke fuskarta tayi Inda ko kallo daya kamata ya isheka kasan cewa a hatsale take
"Soulmate wai meye haka? ta fada a dan fusace tana dada mika hannu da alamar ya bata wayarta

Ganin baiko kulata ba yasa ta kara furta masa maganan nata acikin tsananin matsuwa da nuna jiji dakanta a fili
"Muff...meye haka ne,kabani abuna nikam,look am on a very important business deal kabani mana,..

Kallo yake binta da shi amma Ko ya kulata,nan ya mike daga tsugunen dayake agabantan yaja yayi tsayuwar sa akanta tare da cewa not now AIN yanzu lokaci na ne so lets keep business aside,"
Sai yy leaning kadan dad da fuskarta da niyyar sauke mata peg a gefen kuncinta da sauri ta tureshi ta dauke fuskartan ta kawar gefe da bacin rai ayanayinta

Dan Tsimewa yyi yana hararta da gefen idonshi,can ya dubi tsakar idanunta Yace "What? Zata bude baki yy saurin tsareta da heavy eye balls dinsa mai saurin daukar hankli,..look babe
I'm in need,nd u can't play business mind with me right now..kinaji na?
A mugun yangace ya karashe tsabar nuna ya yarda dakanshi

Nan take ta Mike tsaye tana mai jin haushin kanta dateke mutuwar son shi,wata tsaki mai dan sauti me ya kufce mata ta juyo ta kallesa upandan tace"ure in need ko?hmm toh im not in the mood,ko zakayi forcing dina ne?malam kawai kabani wayata in kara da gaba I've alot to do..

Murmushi mai sauti yasake not paying mind to her attitude
Yace to ban bayarba uwata,ke wai yaushe rabon ki da bani hakki na?bata hankara ba jinta kawai tayi akan kirjinsa har ya jawo ta ya kanannedeta ajikinshi da duka hannayen sa
."Haba AYN din mijin ta, ya da haka?..sai ya dan sassauto da muryan sa kasa kasa yana Wani binta da sassanyar kallo mai ratsa zuciya da kwakwalwa,She had to close her eyes for a while tsaban bugun da kirjinta yakeyi a lokacin,"..
Harga Allah Eyes dinsa Bakaramin mugun kashe ta yakeyi ba musamman ma inya hada da sunan "AYN" din nan dayakece mata,
Wow,ji take kamar yar Aljanna yake cewa, Duk dama tasan asalin sunanta ne so he just short cut it in his stylish phrase
,And that has been his only pet name wanda ya rada mata dakanshi yake kuma kiranta dashi shikadan sa musamman in yana bukatar cika Wani burinsa na biyan bukata akanta

daga baya Sai taga kamar yakamata ta baza sunan nan nata wa sauran mutanen gari
So all her social media acct and d rest ta juyasu daga MRS MUFFY.. ya dawo.."AYN MAKARFI"..itaso take duniya suji source din sunan suce WOW what a spoiler,kuma dan asan da cewa mijinta yana mugun ji da ita But she is being very careful sam bataso kowa ya ganota,muryansa ne ya kara hargitsa ta yace ayn.."ina tambayarki,yaushe rabonki da ban haqqina ta murtuke fuska cikin nonnokewa tace
...."i dont know tafada a takaice fuskan ta ba alaman rahma but she don't actually mean it cos itama mabukaciyar sa ce..
"ni kawai kaba ni wayata ba dama mutum yazo nan it always about sex and you wont get it from me today gaskiya don ni nagaji kuma bacci zanyi ...

"Hmm kawai yace ya sake baki yana kallon fuskarta dat seems so serious,dan juyowa yay da Ita suna fuskantar juna yace 'so,Are u tryn to starve me or what? Ban fa fahimce ki ba,Da rana ure busy with office stuff na barki and now its my time kinacemin kingajii?u for real?...

Yadda yy Maganan nasa so bold and straight forward shiya tunzira ta Wani haushin sa taji
So bazai ma iya sauke kansa ya roqe ni ba ko? lokacin sai kawai taji tana jan tsaki baikara ce mata uffan ba,itama ba tace komai ba Nan ta kwace kanta a jikinsa looking so pissed off, zata bangaje shi ta wuce ta fita yayi saurin jawota ta kara fadowa jikin sa..
Tsabar bacin rai She wanted to burst open sai kuma ta kasa tayi shirruuuu

"Wani numfashi mai mugun zafi da rikitarwa ya sauke mata a gefen wuyarta wanda atake saukarsa ya nakasa mata gabobin jiki tasomajin wani yarrrrrrrrr nabinta tun daga kasa kan yatsun kafafunta har izuwa tsakar kanta,gaba daya tsigar jikin ta ya mimmike..

cikin sassanyar muryan sa dayay kama dana lallashi mai mugun kashe jiki yace Ayn please now..dan Allah kar kimin haka yau din.. kiyi hakuri ki saurare ni kinji? ur boy is soo horny wallhi kiyii agaji mana yan mata.

Jin shi kawai take don Itakam tasan waye mijinta muffy mugun dan rainin hankline,he was neva soft with her inba akan abunda zai amfanesa ba,ta dade tana rama da takaicin hakan,kullum acikin tambayar kanta takeyi meyasa Soyayyar su da muffy bazai sounding so TRUE and NATURAL ba?why why why abun na mugun mata ciwo,but she knows yadda capt Muffy ya manne mata ayanzu bazai taba kyale ta ba har sai ta bashi hakkin sa..

wani murmushin mugunta tamai dauke da alaman" zaka gani while he was still on hold da neck dinta ta kwace jikinta saita juyo a haukace,Wani hot and sensual french kiss ta manna masa a lips dinsa kamar wanda zata zuge masa kurwansa nishi mai karfi ya sake jin yadda abun ke bin kwakwlsa da jijiyisa,

A xauce ya dada jawo ta ya shiga smooching din jikinta yana Wani irin shan bakinta
so hard itama tana mayar masa ya shiga binta da lock lip kisses a zauce.

Ahaka suka fada kan gado after some minute har yayi nasaran zame mata nityn ta ya barta naked a jikin sa yana shafa ta batare daya bude idanunsa akanta ba

Kallon shi take tayi koda zaima bude idonsa ya kalle surar jikinta while she is naked for him amma ina,he is alwys taking advantage of. smooches da squexing dinsa dayakeyi sai ya gumshe idonsa saidai yayita zabga uban nishi da numfashi badai shi ya kalleta ba bare ajega xchanging sweet sexy words


Wannan ma dabiarsa ne wanda yake mugun cin mata tuwo a kwarya but she just cant complain sabida gani take kamar zai rainata.

Ita ta roke namiji yay sex da Ita?NO, tufiakwa..incredible abormination..

She just hate to admit dat tabar dadin sex abaya,tunda dai tsaninta da muffy babu words babu tande tande da lashe lashe babu wani pamperings sai uban sukuwa da sauke numfashi.

Koda sau dubu ne aka tambayeta cewa zatayi tana mutuwar son mijinta but she can't deny dat muffy bai cancanci Wani saukin kai daga gareta ba.

Jin ya shagala yana famar debar dadin jikinta da karfinsa
Anan ta soma tada mugun tan ta, itama juya shi tayi ta gaba ta shiga bashi wani irin erotic dirty romance tana chakumo sa a haukace,tana cicci xon sa,ta jajjja fatarsa cikin sa,ta gwarzana nonon sa tana murdasu passionatlely amma da uban karfin mugunta.

So passiionately take yakushin bayan sa sannan hannun ta daya na cuddling dinsa ta kai tana caccaka masa skull dinsa da farcunta iya son ranta Shi kuma da shike a matse ma yake baima jin zafin abun datakeyin a haka ya barta tagama kwarzana masa jiki kaf sannan ya bata iya wahalar da zai bata har sanda yayi nakk ya koshi da Ita.


Washe gari Koda ya farka very early around 5:am in the morning gani yayi already Aina'u tafice bata ma nan a dakin,adduar farkawa daga bacci yyi sannan ya mike ya shiga bathrum dinsa kawai don ya kimtsa kansa kafin ya samu ya fice sallah a masjid din kofar gidansun


Around 7:00am Ayn ta riga ta gama shirin ta yau kam da alamar sauri takeyi bazata tsaya Saurarar kowa ba

Wani black givency suits tasa irin mai shape din nan sai ta sauke xpensive straight hair wig cap dinta side by side wanda ya dada bata wani kalar kyau da kwarjini sannan ta daura Dan karamin veil akan gashinta data bazoshi yayi baya ya kuma shimfida akan kafadunta,heel din tasa golden ne dan haka ta dau Wani golden designer bag Ta Gucci mai zuwa da purse dinsa ta rataya

Yau Ko mayafin ma kasa iya yafashi tayi da kyau, don dama chan ganin idon Hajiya mama da ammi jasmine yake sa in zata yi irin wannan shigar sai ta rike veil dinta a hannu wani lokaci kuma sai tayi rolling kawai,tana daya daga cikin matan da basu amince cewa Aure yana hana Dan adam yin kwalliya da saka ko Wani irin kaya ba,she really don't buy d idea of mace ta maida kanta kamar wata tsohuwa Dan kawai tanada aure .

Ita da anbarta ma da babu kalar shigar zamani da bazatayi ba,cos she is a huge fan of foreign celebrity nd top models,Hakan yasa kayan zamani da nau'ikan dressing babu wanda bata San da shi ba

A hankali Ayn ta ke saukowa cikin catwalk dinta mai mugun dauke hankali sai dai cikin ranta a cunkushe yake da haushi ganin Hajiya mama ne a kasa a babban main falon sun da sassafen nan wai tana kallon labaran kasa a TVC news.


Nan da nan ta hade ranta cikin cigaba da takun ta tana saukowa hanklinta kwance kamar batasan da mutum anan ba
.. tasan halin hjya mama da mugun son hayaniya so zata daure ta gaishe ta.

Itakam tanajin motsi tuni ta juyo ta maida kallon ta kan Aina'un wacce take karasowa cikin falon adan gaggauce,kallo daya tayi ma hjyar ta dauke kanta Da kyar ta daure tace "Antashi lpya?
Ba yabo babu fallasa hjya tace "lpya" ke kuma ina zakije haka da wannan shigar?

Daga sama har kasa Ayn ta kare ma kanta kallo tace "office!! ta soma duban kanta irin me ya same dressing dina kuma ? hjy tace Hmmm babu komai daga nan batace uffan ba kau da kai tayi ta cigaba da kallon ta can kuma ta fara magana ciki ciki dama kowa ya shedeta da iya mita
Tace Ainau kuna sanin cewa dai da aure akanku kuma Allah zai tambaye ku a irin shigar da kukeyi wanda akasari bawa muharramunku kuke nunawa ba
Sai ta juyo ta Kure ta da idanu tabe baki tayi ganin yadda Aina'un ta mugun hade ranta
"Uhum... ni Damuwa na ma mutuncin Dana ne zaidu,shifa mai jama'a ne
Yanzu haka in yaganki a wannan shigar shima bazaiji dadi aransa ba

"Kiris ya rage tsaki ya kufce ma Ayn cikin jin haushin wanan comments din,cikin rashin jin dadi "tace hajiya dan Allah karki fara dani da safen nan,Abeg u..wai Duk gidan nan ba a tashi yin wa'azi akan kowa saini,ok I'm just gonna change it shikenan? Gaskiya ni bana son fitina.

a tsime hjy take kallon bakinta harta gama barbaden magananta tace
Hmm Allah shi kyauta ta juyo ta bita da yatsine
Aranta tana shan mamakin mugun iya samun waje awajen wanda bai gaji arziki ba


"Tuni Aina'u ta juya witout wasting time ta haura sama sauya kayan jikinta

girgiza kai Hajiya tayi tana Dan murmushi aranta tace Allah dai ya kyauta.


Bangaren capt muffy kuwa tun dawowar sa a masallaci yaketa famar dannen sa a laptop dinsa yana yan wasu ayyuka ne wanda basu shafi firm dinsa ba, around 7 ya fito daga wanka cikin marmaza dan ya fara kimtsa kansa saidai sam ya kasa sa riga Tun tuni tsaye yayi yana kallon tabon tabon da Aina'u ta masa a kirjin sa wanda yasan da gayya akai masa wayannan tabon.

ajiyan zuciya ya sauke zai bude perfume scrolls sai
Charaf sai idon sa yasauka a kan wani short writing pad a manne gefen telephone dinsa,a take ya mike hannu ya dauka yaga an rubuta.."fatan Katashi lpya soulmate... im off to work...Hakan kawai ta rubuta da dark pen Wani dogon ajiyan zuciya ya sauke gaba daya ya rasa meyasa Allah yasaka rayuwan auren sa ahakan while ba hakan zuciyarsa take so ba,he want a caring and understanding wife..aransa yakn so yay rayuwar aure ne mai sauki da dadi
...amma aynzu ko shi bazai iya ce laifin waye bane atsakanin su dan shikansa bagane makansa yakeyi ba

..sumtimes sai yana ganin kamar laifin sa ne dayake bibiyarta shiyasa take purnishing dinsa ta wannan hanyar.
Shi sam auren ma ba dadinsa yakeji ba Gani yake kamar har yanzu shi bai fara soyyayar data shigesa har can cikiba bare ta taba masa rai yake kuma jin muradinta,toh in ma akwai shi ajikin Aina'u to tabbas ba' a kulawa da shi.

Cikin hakan ya tuno da she Yau Yana da tafiya,cos yanada wata Important meeting da zai halarta a united state,so sai ya jawo cool maroon and black cut sized suit dinsa na kamfanin giorgio Arman fitted,mai short hand da double jacket ya suturta kansa da Shi,so damn sexy and hot as usual.

Bayan ya gyara zaman agogon sa ta brick diamonds wata Arniyar white googles ya ciro ya maka akan fuskar sa,his shoes sai uban dauke ido sukeyi da walkiyar hasken su tsaban sunji polished

Acikin turarrukan daya fitar zai shafa ya dauke daya kacal mai mugun fidda sassanyar qamshin tonka da sandal wood,nan ya fetsashi sosai ata gaban suits dinsa da gefe gefen kunnen sa saura ya mutsuka a hannun sa daga nan shikenan ya mayar ya ajiye..


Kafin nan har Aina'u ta sake dawo wa da wani sabon shigar fitted blouse tasaka da straight skirt wanda ya kame jikin ta sosai ya fito da shape dinta amma sai tayi kokari ta rufe kanta duka tayi rolling dinshi da madaidaici mayafi

babu yabo ba fallasa hjy mama tayi smiling altho bawai wannan din ma ya burgeta bane
Ta rasa yaran yanzu da basa son saka Abaya,kayan mutunci ya lullube surar jikinka tsaf,ga ma hijabai nan style style?aranta tace hmm

Aina'u batace uffan ta yun kuro zata wuce uhm uhm hjy tayi gyaran murya...

Ainau ina da fatan inada abun karyawa agidan nan yunwa nakeji ta fada sounding very noughty kamar da gangan take mata hakan

Da kyar Aina'u ta daure ta juyo cikin ranta tayi tsaki yafi akirga Ohhh tayi twisting idanunta alaman ta gaji
Hajya aiki fa zanje,kuma ai kinsan bani nake dafa miki abinci ba,kawai kice in kira masu aiki su awo miki
..cikin yatsine ta karashe murya kasa kasa tace mayyar tsohuwa mai shegen fitina kawai yaushe na taba bata abincin safiya magulmaciya kawai..

Kau da kai hjya tayi kamar bata ji ta ba
Bayan tajita sarai
Wai ita ahakan tana saka musu ido ne sabida gyara kayanka..
She just want them to be upright women wanda suka san ciwon kansu

daga nan bata sake tankawa ba ta maida hankalin ta kan tv ta cigaba da kallon ta ita kuma Aina'u tuni sai ta sha jinin jikin ta
"Tou me zaki ci?

Hjy Bata ko juya ba tace"panken qirfa da kunun tsamiya
",...batare da bata lokaci ba ain ta juya tayi hanyar wajen ma'aikata

Tana cikin tahowa adaidai corridor suka ci Karo da shukra,dake yar gulman ta ne yasa suka tsaya suka gaisa, sai kawai ta bata aikan tace taje ta sa adafa ma hjya abincin itakam tuni ta kara da gaba

"Danna bell shukra tayi abakin Wani kofa masu girki suka fito su kusan su biyu da atamfar su iri daya red colour and white sun nannade wata white aphron agaban rigarsun

Ita tsaban she don't even care abt wani harkan girki a gidan bata ma san me suka iya dafawa ba bare wanda basu iyaba itadai tasan kalar wanda take ci infact bata fiye son local dishes ba

"Barka da safiya Hajiya karama Hakan kowa ke cewa a ladabce ita kuma tana binsu da wulakantaccun kallo na kaskanci da kyama cos shukra is hell of a brat ita Sam bata da respect arayuwanta

Batama amsa gaisuwar ba cikin wuya Tace "ehen ya isah haka..pls enouugh,yen yen yen save All greetings to ur ancesstors pleassse..mtsw
Tanayi tana kakkame jikinta sabida kyankyami.

Dada binsu da kallon sama da kasa tayi tamkar da wanda take tsananin gaba da su alhalin basu taba mata komi ba,infact dukan suma ba sarar ta bane a shekaru nesa ba kusa ba suka girmeta Dan shukra a shekaru dai bazata fi 17- 18years ba

Tace Acikin ku Wa ya iya dafa cinnamon pancake da kunun tamarind?

Duka Sukayi shiru cos cikin sun yawanci continental
Dishes suka iya dafawa duba da yanayin yaran gidan
Kaf dinsu sun fi sabawa ne da abinci irinna kasar waje dake acan suke fiye ryuwarsu

Dama mutum dayane acikin su ta iya local dishess sosai kuma yau batanan don dama ba yawan ci ake a gidan often ba,in anyima baifi hjya da danta yaa sheik ba, shikuma baima fiye yin breakfast agidan ba.

Jin sun mata shiru Ta daka musu Wani uban tsawa
Daku nake magana are u all stupid?
To save d insult Babban cikin su tayi sauri tace na iya hjy karama ayi mana afuwa.

Taja tsaki Iskancin banza kazamai kawai, a hatsale take duban su ,ai kunsan wanda zata ci abincin ku not me,..and you" ta nuna wanda ta amsa sai ki yi sauri ki hada ki kai ciki wa hjya mama are we clear now?

kasa tankawa sukayi Tsaban takaici da tsoron yadda karamar yarinya kamar shukra take bude musu ido

Kawai nodding head su kayi atare kowa cikin yanayin sum Sum suna sunkuyar da kan su can kasa

. tsaki taja ta bar su wajen ta kama gaban ta cos yau dama hutunta zai Kare gobe zata wuce school UON NSUKKA.


Da kyar masu aikin suka kammala hada oder da shike ma kawai amsawa sukayi don kar tasa ayi firing dinsu ko ta musu wani abuna walaknci amma harga Allah basu iya ba.
Da kame kame da shirme haka dai suka hada kwababben panken girfa da kunun tsamiyat da bata Wani ji ruwan zafi ba tuni ta tsinke tayi tsololo kamar ruwan shayin da baiji kayan hadi ba

A lokacin har cap muffy fito ya sauko kasa, zaune daf da kakan saa dake kallon sa cikin tsantsar so da kauna suna yar hiran su gwanin sha'aawa Dan kuwa tana shiri da mufrad bana wasa ba

... she just can't get enough of her grand child,Dan kuwa kallon mijinta alhj dikko matazu daya rasu take masa dake shi halayen sa ya banbanta da kannen sa sosai

Musamman da ma bai taba saba umarnin ta ba no matter what inta fada mishi shikenan to ya zauna

..shiyasa itama take mugun daga masa kafa akan rashin kunyar da Matarsa takeyi agidan badon komi ba dan bata son abunda zaina hadasu altho shikan sa yasan basu shiri tsakanin su sosai


Suna zaunen A gaban sa aka kawo kwabbaben abincin wanda idan ba don akwai kayan hadi agidan kamar abun banza da ba mai iya ma abincin kallo na biyu bare yace zaici

Tana ajiyewa sai ta dan bude, capt muffy ne ya fara sauke idonsa akai babu shiri sai ya miqe tsaye"... yace what d hell is this mene ne wannan?atake ya yatsine fuskarsa yana dan daga panken da hannun sa fuskan sa atamke

tsabar shakkar sa da tsoron sa yasa uwantale mai aikin su takasa motsowa Koda kuwa Jan numfashi

Allah Allah ma take ta bar wajen Dan tasan bazata iya jure mintina biu bata sake fitsari ajikinta ba,Dan tamkar mutuwar su haka suke jin tsoron mufrad dan shi bai taba wasa da uban kowa a gidan ba

Hjya mama data lura da hakan sai sai ta salleme masu aikin din taga har wani shure shuren tsoro suke wa junan sa tasan ganin sa da sukayi awajen me ya hargitsa su

Uban tagumi ta rafka tana kallon sa"..shima kallonta yake da alamar tambaya a idanunshi
Tace uhmm wai cewa nayi inajin yunwa shine matarka Aina'u ta sa aka min wannan din...tabe bakin sa kawai yay baice uffan ba ya nemi waje ya zauna can
Yace Ok,.cos shikam baisan meye wannan din ba bare yasan ko abu mai kyau ne ko marar kyau,it's doesn't look palatable att all.


Amma dai yaji sanyi aransa da tace Aina'u tasa akayi mata cos he knows her sam basu shiri sosai da hjya

Kamar wata mayya hjya ta soma cin abincin, da kyar take cuccusawa tana daurewa Allah Allah take ya tashi kar ta cigaba da ci ta taro makanta wani zawo ko ciwon ciki cos its taste absolutely bad and disguisting,kuma tasani sarai in tayi complain zai iya mata masifa yace ita taso Dan shima bason local dishes yakeyi ba

Kallonta yake tanacii yayi relaxing back din sa da kujeran dayake zaune...

Can ta dube sa tace
Magaji?wani irin miskilallen numfashi yaja yana mai kankance idanunsa a mugun kasale"..kajifa wai magaji?shi sam
Baison wann sunan Dan haka ya harde ransa koya dago kai bare ya kalleta...

Fuskar tausayi tasaka da alaman tana son fidda wasu maganganu dake cinta aranta amma ta rasa ta yadda zata fara kuma wani abu take tunowa ba illa halin da jikarta rufaida takeciki

Ko Yaya take ma oho?jin wasu hawayen na shirin barke mata yasa tayi saurin kawar da wannan tunanin

She doesn't want to bother him da family issures din Kawunsa Yaa malam tun safe ma abunda ya sata baro bangarrnta ta shigo main palour kenan atubanin ta in Yaa sheik ya fito zata ajiyeshi su Dan tattauna batun rufaida but he Neva showed up da alama tun asubahin fari ya fice agidan kenan

itadai harga Allah ko bacci mai kyau bata iyawa,daga ta runtsa sai tunanin yar jikarta ya dulmuye mata Ido,gaba daya zuciyarta da tunanin ya koma kan rufaida ne,she just deeply hope dat yarinyar nan zata hakura ta kasance cikin lpya da kwanciyar hankli...


Shikuwa Nan ba da dadewa ba ya lula duniyar tunanin abunda ke gaban sa

Da haka ya mike tare da manna mata kiss a kuncinta ta sa masa albarka sannan ya kama hanyar site din mum dinsa Dan ya mata sallama

Fitowar sa daga nan driver ya shiga Jan sa zuwa aiport Inda yasa akabi dashi offishin matar San Dan haka kawai yau yakeso ya mata sallama Dan ji yake kamar bazai dawo nigeria akan lokaci ba
11/18/21, 5:37 PM - Buhainat: *™✓SHADE OF RUFAIDAH*


_BY_
_SURAYYAHMS_


_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_


BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.


Part1:chapter 7


8:ooam dot on friday.

Ahankali Drivar yake murza stiring sa driving in so calmly, Wata munafikar mota kirar GTR formated ta shigo harabar babban offishin ministry of finance dake ta layin Gidajen gwamnatin dake cikin garin..,"

AYN MAKARFI ne a rubuce in bold italic writing style agaban deck din motarta na Gtr black colour dayasha wanki yana kyalli.

drivern ta dake sanye cikin uniform daya ya fi kama da na security arm shi ya fito ya bude mata kofar motan da sauri kuma yabar wajen tunma kafin ta dago idonta da kyau ta kalle sa..

A lokacin kusan Kowa dake harabar wajen still yayi ana jiran fitowarta Dan kawai asha kallon kwalliyarta data sabayi mai aji da daukar hankli, so after 3mints ta aje kafafunta ta a kasa,
kan wata 7 inches stone cold higheel shoes na kamfanin labourtin,kwas kwas ta sauko ta shiga jera takunta daddaya ana biye da ita da sauran tarkacen ta, her expensive bag her apple phones,Looking dashing as usual tana jujjuya body structun ta mai mugun dauke hankali.

Baza a taba cewa Aina'u makarfi mummuna ba musamman sabida tsabar iya daukar wankar ta da tsaftar ta,as u know when money is around no one seems to look ugly,so tunda ta auri babban mutum ta kuma shigo babban gida sai outlook dinta ya dada kayatuwa,ita dai ba sarauniyar kyau bace na har can can amma she can give everything a duniyan nan just to look attractive tayi kyau sosai,ita mace ce mai mugun son taga tajanye hanklin mutane da kyaunta and to look extremely classy wajen iya saka sutura da kwalliya sabida bata son raini da harkan karanta..

Am not sure about how to describe her physique dan tsabar shafe shafen mayukan jiki datakeyi for now dai bazaka iyacewa ga asalin kalar fatar jikinta ba,let's just say she is bit fairer than d Nigerian bigender wato bobrisky,tana da murmurarren jiki wanda kallo daya kamai kawai za kasan yana shan uban tattali,I told u she did give anything to look good,hakan yasa tundacan tayi ta amfani da buts and hips creams dazai ciccikota infact anything dazai gyarata mata fasali
Bata wasa dashi

Tana da tsayi amma ba sosai ba,hips and butt dinta full option ne saidai posture defects dayake yawan sa nonowartan wata rana yafi karfinta,A Duk lkacin da bata saka bra mai tattara shi kaf ba sai kaga yy mata over har shape din duwawun ta saiya koma can ciki,for long ta rasa yadda zatayi da Hakan cos yakansa ta tayi kama da wata buguzuma daga baya kawai ma saita barshi..

A tsarin fasalin fuska ma kominta normal ne dan babu abunda yayi yawa ko ace ya kasa including her black rubber hair,ayn tana da gashi akanta babu laifi.

**"
Masu aikin sharar wajen ne a tsattsaye cikin brown uniform dinsu sunata faman miko mata gaisuwa

Ita kam tafiyan ta take As usual ita Sam bata iya amsa gaisuwan kowa heavy maked up face dinta straight yake kallon gabanta babu abunda kuma ya shalleta, cikin kwanciyan hankali ta wuce gaba idanunta manne da sharbeben dark shade mai dauke da tambarin kamfanin dior...

A hankali take takun nata har ta shiga cikin offishin cikin kasaita ta shiga amsa wayar ta tana gamawa wani wayar ya sake shigowa,anan ma har ta kammala kiraye kirayenta bata daga ido ta dubi kowa ba..

Shigan ta office ke da wuya ta buga waya cikin muryan ta na gadara tace acewa seceteryn ta ta shigo ,ba tare da ta jira amsa bama ta katse wayar ta dangwala shi ta mike tsaye tana kallon windown glass na ofishin ta feeling important as she desired ..

In not less than 3 minute aka turo kofar, mutane biyu ne suka shigo a tare kanwarta kuma babban kawarta wato ZAHRA MAKARFI sai sectarynta NAOMI michael sum sum a bayanta

Dan takaitaccen kallo ta bi su da shi ta dauke kanta fuskanta babu yabo babu fallasa

Zahran ma bata kula ba wajen zama kawai itama ta samar makanta tana bin Naomi da mugayen kallo
Dan tsaki taja tace sis whats this thing doing here ta ishi mutane fa da kallon kauyanci.."Ke dalla back off...ta Wani hantare ta ba shiri Naomi taja baya

Tun kafin Aynau ta juyo taji sautin..."good morning...evening madam"Da barin jiki cikin kuma daburce wa naomi tace tana Sosa gefen kunne.

Atake Ayn ta hade fuska Tamkar wacce aka gunduma wa ashar "ehn ehhhn .Just seal up dat your dirty mought,tafada a hatsale, Wani harara ta bita dashi "ai dole zaki ce evening cos ure stupid bakki banban ce safiya da yamma.

"Am sorry boss" naomi ta fada a ladabce tana dan rusunawa a tsorace
,don tabbas yau ba shi ne karo na farko da ake kiranta Dan aci mata zarafi ba

"Sorry for u self"
Get Out d gabage truck is coming... ta daka mata tsawa tare da wurga mata wani letter kasa ta koma ta harde hannu sannan tayi kak tana bin naomin da banzayen kallo

...cikin azzalzalan masifa she continued ....
Ki dauki takardan kiyi gidan uban ki I said URE SUSPENDED...ta watsa mata harara
"U think u can come here and play around with my oders?... don kinga ana yaba ki kin iya aiki kome?

Naomi tayi shiru sabida tasan tabbas yaukam dama bazasu kwashe ta dadi ba sakamakon tashin datayi kafin closing hours jiya.

But what can she do?she had to leave work early jiyan sabida mahaifiyarta ne bata da lpya kuma ga yaranta a makaranta,both of them needed her urgently .

Cike da magiya tasa fuskar tausayi
"madam pls kiyi hakuri dan Allah.. ta tsuguna kan gwiwar ta tana roko
.
tabbas naomi ta fi kowa jajircewa da hakuri wajen bi da clients duk dama wasun su are rude and arrogant to her in sunzo hooking app sam basu mata da dadi Ga Aina'u bata yi ma kowa uxuri arayuwa batama tsayawa ta saurare su itadai tasan is alwys their faults

Wani bin shiyasa in abun ya ishe ta sai ta yi zuciya ta tafi bata kuma kara dawowa sai ta huce kullum fadan su da Ayn din kenan.

tsaki taja kamar batama ji metake cewa ba kasar wuya tace.. feeling like the boss hun?wai don ana yaba ki kin iya aiki msww,naomi bata fasa ba tana kan kafarta tana kan bata hakuri

Bayan cin fuska da banzayen maganganun da kyar zarah tace pls ayn kibarta tace sis kiba ta last go kawai u may still manage her Tana dai sake maimtawa wa chan wajen masu wanke public toilet za'a maida ta aikin sai a huta,useless thing,.. c'mon get out ki bamu waje ta daka mata tsawa wanda har cikin zuciyan Naomi saida tajishi but abu ne wanda ka saba jin shi don daman tasan Ayn can't do witout her barazana ne kawai da,Dan Murmushi tayi Tace..."thank u jesus,Nagode madam,I promise not to repeat dat again,am very sorry ma..basu ma kulata ba Dan kanta tasha jinin jikinta a sum sum tayi waje da sauri ta basu waje.


"Oh my god
Ayn tayi furzan iska cikin sake wata nannauya sight realive tana defe kanta lightly
"oh my god im kinda pissed off arggghh nagaji da duniyan nan wallhy

Office ba za'a barka ba gida ma?Zarah tsohuwar nan is so annoying ta karashe maganan ta feeling so disgusted tana tuno da fuskar hajya mama data tsareta ta kuma koshe ta daxu

Cike da takune fuska da yatsine Zarah tace wata tsohuwa kuma?

Dan lumshe Ido Ayn tayi tace Hajiya hasiya mana kakan muffy..

"ohhhh..that!!..Zarah tafada tana rau da idanun ta slowly looking side ways cikin yanayin takaici
' Toh meye kuma naki na cewa kin gaji naga dai ba yau tasaba ba ke dai just live ur life and karki sake mata ta dame ki ke da mijin ki ta hana ki motsawa a gidan I know all these old hags da mugun son sakawa mutum Ido..

"Espicially in anga kana zaman lpya da mijinka ma..Ayn ta karashe mgn tana mai motsawa kadan akan kujerarta cikin yanayin tunani

Cikin ran zarah tace tab dijam uhmm mssw ban da ma lokacin ku duka
Sis mance da su kawai ta fada a bayyane...

sannan ta jawo cup din juice da aka kawo tayi sipping
Tare da aje cup din tana sauke Ajiyan zuciya

ta cigaba da cewa "yawwa sis kudi nazo kibani,I need like 450k, kin gani, yau fa za'a turo min sabbin collections danayi oder tun daga dubai just cant wait to see them...

Ayn ta yunkuro cikin mamakin jin kudin data ambta tace "nagani kayan toh" Nan da nan zarah ta miqa mata wayar dadai kan wasu tsinannun kaya da takalma sa jaka, daga nan Suka mayar ma juna smiles nan suka waske suka cigaba da hirar duniyan su


Ciki harda tadin rayuwan auren su da mijinta muffy wanda Cikin mintuna kadan ta gama zayyana ma kanwartan labarin yadda sukayi da shi jiya akan gado,banda uwar shewa da kyakyata dariyar mugunta bakajin komi anan
She tot wani abun burgewa ne datayi masa hakan,ayanzu har ta saba komai sai ta gaya ma sister ta Zarah kai harta labarin sex life dinsu da muffy bata boye mata musamman in sukayi harka to ranan ba'a magana

a kullum labarin wannan sex and romance din shi ya dade yana mugun jefa kanwarta shiga wani mummunan halin son taga itama tayi aure,she is damn hyper sexual,irin wanda ko tadin sex akeyi sai sunji yarrrr ajikinsu,ita tunda taji ance capt muffy Jan namiji ne akan gado ta soma jin mugun sha'awar shigowa familyn su...
Gasu da kudi gashi ance sex game 100% full option wow hala ajinin su yake....

Tun awajen bikin su Tayi ta kokarin ta shigewa kanin captain wato keeyan, he is nice kam,sai dai he is too unreliable shifa saidai mata suyita binshi suna kiransa awaya amma shi sam baitaba bin wata budurwa ko ya kirata awaya ba,inkinzo ohonki in kin kirasa ma is all ur call,zarah har tagaji tazo ma takafarajii girman kan yin soyayya da shi sanin age mate dinta ne, gani take inta aure sa kamar girmanta ma ya fadi.

Itama Da biyu take yawan zulma sister ta Aina'u dan kawai tana bata details din sauran dangin mijintan cos she's already day dreaming about being part of thy family kota halin qaqa..

Suna cikin hirar suka kara sake wata shewa suka tafa dai dai lokacin sukaji budewar kofan office din,capt Muffy ne ya shigo fuska babu yabo babu fallasa,duka suka juyo Suna kallonsa

"Wow look who is here..What a suprise? cewar Ayn data dauke dariyarta chak tana dada juyi comfortably akan rolling chair din ta tana binsa da ido cikin mamakin ganin san.

Tuni zarah ta sauke kanta jin yadda kirjinta ya buga da karfi musamman dataga yadda kwarjini ya mamaye yanayin cpt muffy gayen yayi mugun haduwa,da gefen ido ta sake kallan sa,ganin wata sassanyar murmushin data kufce akan fuskar sa ga daddadar Gamshin turaren sa dake buso ramin hancin ta kamar ta tashi ta bingire da hauka haka take ji.

She just love irin wayyan kasaitattun mazan har cikin ranta takejin captain MUFRAD spec dinta ne,shiyasa in yana waje ta rinka satar kallonsa kenan,kai she just can help it he is damnnnnnm.. aranta she was like GOD WHEN?Atlast She cant control the feeling,tana juyowa ta gaishe sa tace ina kwana "capt muffy?...kallo na biyu bai mata ba ya amsa ta da "lpya' atakaice,sann yace..u good? Ta gyada kai..daga nan sai kawai tace musu excuse me sai tayi waje ta basu waje...

karosawa daf da seat din Ayn din yayi ita kam kallon sa kawai takeyi tana so ta tashi taje jikinshi but no,she can't gaskiya,tana mugun jin tsoron fadawa tarkon walakncin daya mata a farkon auren su,so now gani take kamar wannan kama ajin datakeyi take basar dashi shine yasa yake shiga hanklin sa har yake bibiyarta

....kallon ta kawai yakeyi closely
Can Sai ya Dan sake wata dattijiwar Murmushi dat is sooo noughty,irin wanda bazaka iya sanin meke mind din mutum ba, hakn yasa ta shagala da kallon dimples dinsa dake lotsawa duka biyu duk da ma bai murmusan sosai ba..

She quiclky moved uncomfortably Dan Kar abun yayi affecting dinta,tasan shi sarai yau baqi ne gobe jaa,, zata kara matsawa baya da shi ya Dan dafata ta,ji kawai tayi harya riko habanta da tafin hannun sa,ya dago fuskart sama Suna facing juna,after like 1scnd ya bata wani hot french kiss mai dumi akan labbanta

Wani irin dadi da sanyi ne ya shiga mamaye ranta 2 minutes tana juya harshen sa cikin nata tana jin mugun dadin kiss din amma data tuno waye shi sai tayi saurin katsewa da cewa"ya isa haka ni ya ishe ni zaka goge min lips stick dina na....
Tureshi ajikinta tayi tana yi tana dada duban bakin ta akan screen din computer taga ko jan bakin ya tabu?

murmushi ya sake cikin sanyin Muryan sa mai dadi yace" Ayn ni zan tafi abuja daga nan zan wuce united states just tot u shud know, Hala bazan dawo da wuri ba.

Ta kalle sa take rahamr dake kan fuskanta ya dauke chak kamar bata taba dariya ba,kiss ya kara manna mata akan lips dinta regadless,In a low and sexy tone yace take care babygirl,u're d best babe.. still tayi Bata ko amsa shi ba,wani Takune fuska ma tayi kamar She was deeply not impressed da romantic scene din nasa datasan bata cika samu daga gare sa ba.
Da kyar ta daure batare data kalle idanun shi ba ta furta
"....Allah ya dawo da kai lpya
Dan murmushi yy yace ameen...
Any oda thing ya tambaye ta,don a ranshi yaso ace ta gaya masa wani abun da zaisa ya ji dadi amma sai tayi shiru ohh well dama bai saka ransa sosai ba,sai yaga ma ta dada daure fuska..

Tashi yy niyyan yi sai taga kamar zaii sake matsowa kusa ne da sauri taja kadan tace soul ka tafiyarka ni aiki nake yi,nan office ne fa c'mon...pls
just goooo ta fada cikin Wani nau'in rigima da shagwaba tana dan tura shi.

Zarah dake makale a waje ta kasa tafiya mannuwa tayi da jikin kofa tana jinsu don kaf maganan da sukeyi a kunnen ta akayi shi she just cant deny it capt shikan sa yana burgeta.

Kallon Matarsa yayi datake zaune kamar sarauniya aransa yace hmmmm not a even a good bye kiss?
...
Bata ma bari ya kare maganan ba a gurguje tace mashi...bye..tasa fake smiles bisa kan fuskanta tana binsa da ido har
Ya sa kai ya fice abunsa.
..
Tafi minti biyar tana bin rufaffen kofar da kallo,Wani Hummmmmm ta sauke wanda ya fito mata tare da nannuyan ajiyan zuciya..
tace ohh is dat all wat he cares about? toh Allah tura keya,tayi kwafa ta zauna ta cigaba da aikin ta hankali kwance.

*****
_Murtala Muhammad intenartional Airport_ .
6:00am Sunday morning.

Ita kadai ce a zaune akan waiting chair da alamar ta rasa yadda zatayi ne sai faman juye juye takeyi tana kallon mutanen dake shige da fice awajen.

Kallo daya zaka mata ga fahimce cewa sam bata cikin hayyacin ta,tamkar ba rufaida ba,sosai ta jeme tayi Wani fayau kamar wacce babu ruwa ko jini ajikinta,Wani Ajiyar zuciya mai Nauyi ne ya kufce mata ayayin data juyo tana mai maida kallonta kan kofar Dan ji take kamar ta tashi ta fice da mugun gudu tabar wajen koda zataji sanyi,ta dade a haka tanata faman sake sake a cikin ranta,cikin sanyin jiki can ta dauke kanta a hankli sannan ta sunkuyar dakantan kasa cikin yanayin tsantsar damuwa da tashin hankli,tun ranar da aka rabata da gidan iyayenta ta kasa samun sukuni arayuwarta,tun zuwarsu garin nan tamaida kanta tamkar wata kurma,bata tabayin magana da uban kowa ba,kuma sai anyi dagaske take ci tasha,bacci kuwa tuni tayi bankwana dashi don duk sanda ta runtsa ummanta kawai take gani a idanunta cikin Wani mummunan yanayi,sosai jikinta yake bata cewa kamar ummanta ne batada lpya,gashi an rabata da wayarta barema tace zata kira kowa, not for once taji sauki ko farinciki a zuciyarta,a Kullum bakomai zuciyartan yakeyi ba banda zugi da azaban zafi,a kowani safiyar Allah inta farka hanklinta ne ke dada tashi,ta dade tana planning na yadda za'ayi ta kufce ma wayannan mutanen Amma kuma sai bata iya aikata hakan ba
Dan Ayanzu ji take kamar ma ta dena jin tsoron Duk Wani hukunci da yaa malam zai dauka akanta Koda guduwar tayi,Shin Wani ubane ma zai sayar da kwanciyar hanklin yayan sa yyi musu auren dole,wai har suna rokonsa akan yy musu adalci Amma sai yayi banza dasu?aranta tuni ta ajiye cewa yaa malam ya tsaneta ne kawai,dama tun tashinta ta lura,musamman ma ita,kamar dama can ya tsangwameta ne aransa Dan kawai tafiye son tayi karatu..

Ayanzu Abu dayane kawai yake hanata yanke hukuncin guduwa daga nan,tsoro takeji sosai inta tuno da irin mummunan halinda ummanta zata shiga ciki,wannan shine madakatarta ga aikata abunda ta yanke arayuwarta na gudu da kufce wa wannan mugun auren Dan taje can Inda zata gudanar da rayuwarta a nitse,tagumi ta rafka da alaman gwiwarta da zuciyarta sun karaye gabadaya Duk ta rasa abunyi..

Cikin zurfin tunani taji an tabo kafadunta ta waigo cikin sauri wannan dattijiwar matar ta gani a tsaye tana famar mata murmushi

Sunanta LAURA itace matar da aka damka ta awajenta a lokacin da aka kawota gidan mijin nata.

Since then itace mai zama tare da Ita take mata komi da komi Dan haryau basuyi Ido hudu da mijin nata da aka aura mata ba.

Dan Murmushi ta sake mata itakuwa bata amsa mata ba ta kau dakanta gefe
Matar tace
"Amarya lokaci yayi
Ke kawai ake jira.."
Jin hakan ya sa gaban rufaida ya kara fadi adan takaice ta dago tana kallon matar sannan ta mike tsaye ta tsaya still batace komi ba..

Wucewa gaba matar tayi aftr like 2 scnds itama ta shiga biyota abaya nan da nan suka billo ta Inda jirgi suke tashi

Saidai Gani Tayu kamar basu da yawa awajen duka da mata da maza da yara kanana wanda basufi uku ba are so few on board,taga kuma karamin Airplane ne abun sai yaso ya bata mamaki Altho ita wanan ba damuwarta bane infact she don't care inma karshen duniya za'aikata a ajiyeta,itadai tasan bazata yi magana da kowa ba bare taso sanin ina za a kaita,Sam bata damu ba,aranta She can recall dat yaa malam yace wai mijin nata acan kasar waje yake aje familyn sa tasan probably nan kenan itama za akaita.

Seat dinta shine seat din farko
Laurar ce tayi mata jagora har kan gaban shigarta cikin jirgin,sannan tayi mata sallama ta juya ta tafi abunta

Barinta wajen keda wuya jirgin nasu ya lula sama basu ko tsayaba sai can da misalin asubahi dataji anouncement na cewa sun iso hearthrow international Airport U S A

The Flight was soo comfortable for her Dan haka babu alaman Wani gajiya ajikin ta Dan sosai ma tayi bacci,daga nan Wani kebabben waje akayi da Ita,In less than 20 minute taga wai har anzo daukar ta,wasu mutane ne su biyu daya bakin fata daya kuma fari,basu ce mata uffan ba itama batace musu ba,nan suka dauketa a mota like 40 min drive sai gasu sun sauka a gaban Wani hadadden gidan sama mai hawa hawa Inda taji Suna cewa wai gidan san ne

Itakam Ido kawai take fitarwa tanabin koina da kallo,tsaban shirun anguwar tamkar da babu kowa saisu haka ta dingaji ga Wani uban sanyin da akeyi mai mugun taba kwakwalwa

Mutumin ne ya bude mata kofa,suka shige ciki tare suka tsaya acikin wata yar falo wanda babu hayania acikinta

Haurawa can sama yayi yabarta a tsaye,
Dan dama daga ita sai ita bata da komi ma bare tace zata taho dashi..

She was deeply lost in thoughts
Akace mutumin nan nada mata har biyu toh itadai bataga alaman kowa anan ba,atleast ai za'ace ya haihu yanada yara ko?but why is evrywher quiet,and neatly arranged tamkar ba a ma taba zama anan ba
Haka kawai taji kirjinta na tsananta bugun shi Wani abu mai mugun kama da tsoro na turnuke ta.

Cikin haka saiga wata murdadiyar mata suna saukowa tare da mutumin daya kawotan
Wanda Tun daga sama tajiyo sautin muryanta tana cewa
"Wow..sannunki yan mata..

Dan dago kai Rufaida tayi tana ta kallonta har ta karaso gabanta batace mata uffan ba
Murmushi matar ta dadayi tace mata.."ure welcome home.."Kamal Ka tafi kace ma Alhaji yarinyar ta iso..cike da ladabi Mutumin ya amsa da yes ma'am sann ya sauka da sauri ya fice ya kyalesu su biyu anan.

"Muje ciki ko?
Da sauri rufaida ta dago kanta setin Inda maganar ya fito,tanajin yadda bakinta ya Budu kamar wacce zatace Wani abu saidai Suna hade ido da matar sai taji gaba daya ma ta kasa iya furta wani magana.

Riko hannunta matar tayi so calmly sannan suka fara takawa rufaida tana biye da Ita abaya,can Sam suka haura kan balcony,its 4 step down sai gasu a can can sama Inda babu kowa kuma babu motsin komi

Wasu dakuna ne a jere har guda biyar sai Wani hanyar databi kasa..
Matar ta kalle ta tace"Ki zauna anan" at same time tanamai bude mata cikin dakin tamkar bata damu da shirun nata ba
Kara hade ido sukayi rufaida tyi saurin kawar da nata gefe tace
"My dear pls Ki sake jikinki nan fa gidan ki ne,Duk abunda kike bukata za'a kawo miki Nan bada dadewa ba ma Alhajin zaizo..

Da kamar bazata ce mata uffan ba sai kuma ta gyada kanta a hankli tace
Nagode

Murmushi kawai matar tayi ta juya tayi waje abunta..
Surayyahms/08060712446
11/18/21, 5:39 PM - Buhainat: *™✓SHADE OF RUFAIDAH*


_BY_
_SURAYYAHMS_


_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_


BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.


Part1:chapter 9
*Destiny At fault.*


_9.30am:ivy cottage U.S.A._


Hasken ranar da ya hudo windown dakintan ne ya sata bude idon ta a hankali..

ranan da ta gani ne ya sa ta wara yan madaidaitan idanuntan ta dubi karamin agogon dake kan bed side drawer taga har 9:30, da tsalle ta sauko daga kan gadon gashinta mai tsayi da cika da ya barbaje tana bacci ta kama ta hade su in a messy bun sannan ta sauko

toilet ta nufa ta kuskure bakinta da mouth wash tayi maza ta tube kayanta sannan ta kunna shower tana mai sake ma jikintan ruwan sanyi, can ta fito daga wankar bata tsaya yin wata wata ba ta maida kayan jikinta tsaf kamar yadda tasaba Dan dama sukadai ne gareta bata da Wani kaya.


Daga Nan fridge din dakin ta bude ta dauko ruwan sanyi ta sha kadan sai ta mayar da gorar shima ta ajiye,Wani nannauyan Ajiyan zuciya ne ya kufce mata mai alaman dawowa da Ita cikin hayyacinta,Dan juyowa tayi tana shirin komawa bakin gado caraf sai idanunta suka ci Karo da Wani faranti a lullube da farar wrap da alamar abincin ta Aka aje mata kamar dai yadda aka saba yi a kullum

Gaban abincin ta nufa ta bude wrap din a hankli tana kallon abunda ke ciki,normal chips tagani da omaletes saida wani abu kamar sandwiches a dukunkune Agefe
She is very hungry saidai gaba daya abun duniya ya dame zuciyarta sai taji kwata kwata ma kamar bata sha'awar cin komi,yau kwananta 7 kenan da zuwa Nan akoyaushe tana kirgawa Amma Koda sau daya ne ba'a barta tafito ba kuma shima mijin nata baizo mata ba...

Tunda wancan matar ta kawo mata abinci da toiletries a ranar farkon zuwarta daga Nan sai bata kara ganin Wani halitta da idanunta ba,ita dai zama kawai takeyi cikin rasa yadda zatayi da rayuwarta,gashi ita ba son magana takeyi barema tace zata tambayesu Inda Alhajin yake,but now dataji ta a matse she is really feeling ready nd eager to ask Dan zaman kadaicin Nan sosai yafara razanata,she is nearly depressed alone,babu waya babu tv,daga gado sai wardrobe da Dan fridge wanda batama sanin lokacin da ake kulawa dashi,most time saita farka daga bacci ma take ganin an sasaaka mata drinks da ruwa an jona mata Duk Wani abun datake bukata.

For the past 7 days bata San wayake kawo mata abinci ba,and she only get to eat food 2 times a day, da safe da kuma yamma,yanzu haka Da wuya in ba sanda takoma bacci bane aka shigo aka aje mata wannan abincin,Babu mijin nata babu waccan matar sannan bata ganin masu kawo mata abinci.

A Yadda tayi tsammanin gidan mijinta shine daga tazo zataga mata biyu da yara da kuma ango mai dokin amaryan sa
But none of this have happen yet

Abubuwan mamaki ne kawai yaketa faruwa da ita Dan Sam bata gane ina rayuwan ta ya dosa ba,is bcoming clear to her dat she is being treated like a hostage,kamar wacce aka Sato ta za'ayi Wani abu da Ita.

Dan daga tazauna tunani babu abunda take juyawa aranta sai yanayin rayuwarta anan din, komi sounds really odd and strange Abinci sau biyu arana,daki kullum a kulle and no one is visiting her bare ajega bata waya.
Ayanzu Komai mamaki da tsoro yake bata


Haka kuma rayuwanta ya kasance inta gaji da bacci tayi kuka inta gaji da kuka ta bude window tayita kallon waje,gashi da akamar anguwar babu kowa Dan takan fi awa uku tana kallon kasa ta waje Amma bata ganin wulgawar kowa Sai daidaikun motoci...

Idanunta is alwys wet,jikin ta Kullum a nannade yake da hannayenta kamar maijin sanyi,she look so pale and agitated tamkar wacce ciwon depression yake shirin kamawa..

A dan dolenta ta zauna ta Dan taba chips din batama wani ci dayawa ba ta miqe tsaye tayi bathrum ta wanke hannunta da bakinta sann ta fito.

Gadonta ta koma ta dukunkune kanta a gefe guda,addua babu wanda batayi Amma still ji take kamar ta kashe kanta tsaban batajin dadi rayuwa

She is sooo lonely frustrated and depressed at same time,Kullum takan runtse idanun ta tayi shiruuu na tsawon lokaci wai Koda zata danji nitsuwa saidai bata iya bude idon shikansa face zafafan hawaye masu azaban radadi da ciwo sun kassara shi

Babu irin kokarin da batayi danta cimma burinta na ganin mai kawo mata abinci,Wani bin haka zata hana kanta bacci tana gadi Amma Duk abnza so take lallai ta tambayesu shin ina mutanen gidan kuma meyasa ake kulleta Amma Ina haryau dai bata taba cin sa'ar su ba


Bayan kwana biyu da taga abun babu ci saita hakura kawai ta shiga maimaita bitan karatun qur'ani iya wanda tayi hadda ta maidashi daily routine sabida tana tsananin bukatar abunda zai daidaita mata tunani ya kuma kubutar da Ita daga haukacewar da kwakwalta yake so yayi.


Haka Rayuwanta ya kasance harna tsawon sati biyu babu Wani canji,ranar tana bacci kwasam saita somajin Wani irin motsi motsi da kara kara,cikin sauri ta farka tare da bude idanunta a mugun razane saidai bata kwatanta kunna wuta ba Jin kamar ba daga dakinta motsin yakeba saidai tabbas tasan motsin agidan Nan ne..


Wani lumshe idanunta tayi Jin yadda kirjinta yake tsanata bugu,Dada Kasa kunnuwanta tayi nadan wasu lokuta can ta soma juyo muryan mutane da kuka kuka abun dai gashi nan gaba daya bata gane meke faruwa ba,ta dade ahakan,cikin yanayin dauke numfashin ta cak,a hankli ta sauke kafafunta akasa cikin sanda ta iso daf da baqin kofa, tsaye tayi abakin kofar na Dan wasu mintina tanakan jiyo sautin ihun,sai can kafin tafarajin shiru daga Nan saita bata kara Jin motsin komi ba..


A haka ta kwana cikin tsananin tsoro da razana baccin ma gaba daya kasa yinshi tayi,washe gari ma haka ya sake faruwa,haka ta rinka Jin ihun da motsi,hakama next day,har sanda ta soma jin ihun da akeyi ya Dan matso kusa a daf daf da ita kuma tabbas tagane cewa ihun mace ce wanda take cikin tsananin bukatar taimako

Tunda take arayuwarta bata taba sanin cewa tsoro da razana kan iya saka mutum fadawa ciwo ba sai akanta,Dan tunda wannan ihun ihun ya farayin tsanani sai ta somajin kamar zazzafar zazzabi ne yake ta shiganta, aranta gani take kamar gidan yankan kai kawai aka kawota za a yankata ne sai ayi kudi da Ita.

Kukan datayi a satin nan Allah ne kawai yasan adadin sa
Addua da neman taimakon gaggawa babu wanda batayi shi ba,and each time she tried to open d door sai tajishi gam gam da alamn ta waje ma ake kulleta


After 2 days kwance take akan gadon tan ta dunkule jikinta a waje guda da alaman Wani azaban zazzabine mai tsananin zafi ya shigeta harya yake hanata iya miqewa..

Ga abincin yau da na jiya duk bata samu taci ba,she was soo weak harta sallame barin duniyar kawai Gani take kamar zata mutu,cikin wannn yanayi after like 2hrs ta fara bude idanunta da sukayi jaaa tsaban ruwan dake fita aciki,ji tayi kamar ana taba kofar da alaman motsin mutum cikin axama ta ware idanunta,Jim kadan matar Nan ta shigo wanda hakan yasa ta miqewa zaune batare da ta kula da yanayin zafin ciwon bama,Tun kan matar tayi mata magana Wani rusashiyar kuka ne ya kufce mata..kara fashewa tayi da Wani irin kuka mai tafe da tsantsar razana tace "malama Dan Allah ki fitar da ni daga nan,na hadaki da Allah ki cece ni,pls ni zan koma gidan iyaye na...kallonta matar ta cigaba dayi can ta basar tace "magani akace in kawo miki,"tace waye yasan banda lpya bayan babu nake gani yake shigo min?koke ce kike kawomin abinci?toh meyasa zakuna kulle ni,am scared...please..where I'm i? ihun me nake yawan ji da daddre?ina shi mai gidan Dan Allah,
ihun mace fa nake ji kamar ana yankata,pls who are u ppl...
Da sauri matar ta matso kusa daf da ita cikin toshe mata baki da alamar bataso ta kara furta Wani tambayar
,shhhh ta furta tana kallon cikin kwayar idanun rufaidar da pleading eyes da alaman tanajin tausayinta sosai,but it's seems like thy are being watch in a control room,matar tana sana da cewa Duk Wani motsin su ana kallo.
Cikin sigarr rarrashi ta Dan shafa kanta still bata ce mata uffan game da tambayoyin datayi mata ba,maganin data shigo dashi kawai ta bude ta miqa mata tace mata tasha,a Babu yadda ta iya ta amsa ta sha din, daga Nan ma amai ta dingaji daya tsananta mata sai ta mike ta nufi toilet kafin ta dawo tazo ta tarar da dakin babu kowa alaman har matan ta fice abunta.

cike da sanyin jiki ta karasa zuwa kan gadon,kwanciya tayi a sulale Cikin tsananin rasa abunda ke mata dadi,Wani lumshe idanunta tayi cikin tsananin rudani tabbas yau da Ita ba musulma bace da tuni ta yanke hukuncin kashe kanta kodanma ta huta da azaban rudanin datake ciki

Haka tayi ta zama acikin wannan yanayin,by 7pm ta shiga alwala tazo ta samu har an aje mata abincin ta,kwata kwata bata iya ci ba haka ta dinga kwaxa amai, da misalin 10pm na dare,tsantsar azaba da gajiya ne yasa bacci mai nauyi ya mata bazata bacci ya dauketa,Wani irin juyi take cikin baccin daga Gani kasan ba dadinsa take ji ba,after like 30 mint Wani sabon ihun ya tayar da Ita..
A mugun razane ta farka rike da kirjinta dayaketa bugu kamar zai fita bakinta dauke da kalmar innalillahi wa inna ilaihi rajiun..

"Wayyo Allah na..
Wayyo Allahna
Sai kuma numfashi da uban nishi mai mugun tada hankli da kada ruwan ciki dayake biyo baya.

As usual jikinta na rawa rawa ta iso har bakin door din ta kasa kunnunwanta
Tana dada Jin ihun

Zama tayi abakin kofar ta jingine bayanta kadan tana kkrin cusa kanta a tsakankanun cinyiyonta Jin tsabar yadda zuciyarta yake bugawa da azaban tsoro..

Dan kadan ta motsa jikinta da alamar tana shirin gyara zamanta sai kiiiiiiiiiiii taji alaman budewar kofar a mugun firgice ta miqe tsaye tamkar wacce zatayi tumbul taci da kasa Tabi Ta matsa da mugun sauri tayi can da baya

Wani irin bugun balai kirjinta yake sai diffff difff diff numfashinta yake sauka kamar wanda zai dauke gaba daya,gani tayi kofarta ya Budu kadan Amma har yanzu babu wanda ya shigo ciki,tafi mintina arbain cikin tsananin tsoro tana tsaye tana ta kallon kofar,ganin kamar babu motsin kowa anan kusa yasata tayi mastering courage da kyar ta fara karasowa gaban door din ahankli a hankli...

Tafiya take tanajin yadda bugun kirjinta yake mugun karuwa,tsayuwar cak tayi a bakin door din dan da kyar take iya motsa hannun ta dake famar rawa Kar Kar kamar wacca aka zubawa kankara

Lekawa kadan tayi ganin babu kowa yasata taji relieve,sai ta dubi kofar da kyau, da alamar tun safe da matar Nan tazo fita ne ta manta ta barmata kofar ahaka a bude,she dnt even notice,sai taji Wani irin haushin rashin sanin Hakan ne yakamata,ai da tuni ta ficce waje ta nemawa kanta hanyar guduwa agidan saidai Duk abunda zai faru ya faru...

Kara lekowa tayi ahankli tana famar zaro idanun ta waje Wani zuru zuru tayi da idanun tamkar wata babban barauniya,cikin dabara ta sulalo jikinta ajikin kofar ta fice dama ta dade da burin son sanin me ake aikatawa ma mata agidan Nan kuma Nan din ma ina ne?sai kawai ta yanke hukunci aranta cewa koma menene ma ita guduwa kawai zatayi..

Tafiya ta somayi a sulale tanamai maida hanklinta ga Inda tafiye Jin waccan ihun,Wani irin tsorone yake kassara mata gabobin jiki,ko inanta karkarwa yake Amma Sam bata fasa ba,thank goodness kafafunta babu takalma bare ajiyo Wani motsinta

Kimanin kofuna 5 ta wuce wanda taga dukansu irin nata ne wanda take ciki saidai harta wucen bataji motsin kowa ba,tsayawa tayi cak a kofa na shida Jin yadda gabanta yayi mummunan fadi,daf kofar data tsayan taji Wani abu kamar alamar motsi motsi

Firgita tayi Kamar dai zata je jikin kofar atake sai taji kafafunta sun mata nauyi,ta dade a Hakan sannan tayi mastering courage ta karasa daf da daf,hannun ta dake rawa rawa takai jikin kofar sannan ta aje kunnen akai tana jiyo sautinsu haka ta dinga jiyo me ake cewa

"It's a gang rape"..

"Wayyo Allah, gabanta ne ya wani irin bugawa da tsananin qarfi,take kanta yayi kara kamar wanda aka dandatsa mata shi da katon guduma..

Dauke numfashinta tayi chak ta kuma yi tsitttt tana kan Jin conversation dinsu,wanda sukeyinshi cikin izgili da mugunta can ta shiga girgiza kanta a firgice tuni idanunta suka kawo ruwa cikin ranta tace..."Ciniki?
" siyar da Ita?
Innalillahi Masu siyar da mutane ne

Bata masan lokacin data janye jikinta daga jikin kofar a mugun firgice ba,daga kafafunta tayi alaman zata bar wajen Wani azaban karane ya razanata mai dauke da tsananin ciwo da azaba wanda ya fito daga cikin dakin,tunma kafin ta sauke numfashin ta dake shirin barin jikinta kafartan ta yaja ta da jiri ta fadi tim akasa,tabi ta tashi agigice,...."kuyi min rai". ...Dan Allah ku kyaleni...wayyo Allah na..na shiga uku...mutuwa zanyi
Dan Allah kubarni
Wayyo Allah na shiga uku..Allah ka dauke raina in fita daga wannan azabar

A rikice rufaida ta soma ja da baya idanunta sun wanke fuskarta da uban hawayen tsoro sautin ihun ya gama cike mata kunnenta da kwalwakta,itama ji take kamar ta kurma ihun saidai bazata iyama bude bakinta ba sakamakon barin dayakeyi karkar,da kyar ta miqe tsaye
Cikin tsananin sauri ta juya ta cigaba da tafiyarta gaba cikin neman hanyar da zata tsiratar da kanta gaba daya hayyacinta baya jikinta

Batako yi nisa ba tasoma jin alamar wani motsi,tsayawa tayi cak,zuciyanta na difff difff ji take kamar kurwanta zai fito waje,Jin kamar mutum ne yake shirin tunkarota yasa ta Firgita ta deba a guje saidai bata iya tantance inane kofar dakintan ba,Nan danan ta mannu da bango cikin tsananin razana ta dauke numfashinta gaba daya,ji kawai tayi an finciko ta daga Nan sai bata karasanin meya faru ba sai washe gari data farka ta tsinci kanta awani rufaffen daki a shimfedeta akan gado..


A hankli ta shiga wara idanuntan da suka kumbura sukutum sukayi Wani luiii da su tamkar na wacce take shirin gangarar mutuwa.

Gabobin jikinta da zuciyarta gaba daya sun nakasa da azaban razanar datayi ji take kamar ta dauke numfashinta ace mata batama duniyar..

Saidai ganin matar Nan akanta datayi ne yake shirin daidaita mata hankli,da kyar ta iya bude bakinta sautin maganan ta ya shiga fita a karkarye
,"k .u..yi ha..k..uri
Da..n Alla..h kuyi hak...uri,wallhy ban muku komi ba..
Ku kyaleni na tafi gidan mu,wayyo Allah na umma na wayyo umma na shiga uku wallhy kasheni zasuyi..

Matar batace kala ba saima kallonta datakeyi ganin bama a hayyacinta take ba.

Wani irin kukan azaba da tsananin razana takeyi jikinta na tsananin karkawa,da dukkan zuciyarta take kukan tana magiya tana mai rokon amata rai..

Can matar ta taho kusa da ita,batare da cewa komi ba ta dagota ta zaunar da Ita,kallon 2 snds ta mata sann..tace
"..Ke, kiyi shiru...ina rufaida bata ma gane me ake furta mata kukan kawai takeyi
"Ki yi shiru mana
Wai so kike akamaki?
Shirun tayi atake sakamakon tsawar da matar ta daka mata
....
Dan shiru tayi sannan ta kara fashewa da Wani irin razanannen kuka mai tsuma zuciya da karya garkuwan jiki,ta cigabayi a hankli,
can sama sama numfashinta yake harbawa kamar wanda zata shide, sheashekarta ma da qarfin sa yake saukowa Dan hatta idanunta bata iya budeshi tsaban yadda ruwan hawaye ke ambaliya akan fuskartan yana gangarowa
,cikin tsananin rawan Murya da azaban razana ta kalle matar da Wani irin salon magiya "Please I want to go home ...
Dan Allah ki fitar Dani anan
Ai..ai...ai naji abunda akeyi acan dakin,sanda ta Wani jaaaa nunfashi ta kara fashewa da kuma sannan ta cigaba wallhy
Bana son ayimin fyade,ni ban taba kwanciya da namiji ba,and
..and..Its asif it's a gang rape,Bayan Nan kuma naji sunce sayar dasu kukeyi Nima kenan Haka za'ayi min?
Na roke ki da girman Allah ki fitar Dani agidan nan
Inkinsan darajar iyayenki ki taimaka min,Ni Wallhy tsoro nakeji,Hala ma mutuwa zanyi ko..kukan ta cigaba da yi asif she is crying her last tabi ta rude gaba daya,kallo daya matar tabita dashi sann ta dauke kanta ta miqe tsaye tana mai cigaba da kallonta cikin Wani yanayi mai wuyar fassara,A hankli Tace ki saurareni yarinya ki fahimce cewa Anan babu mai kubutar dake,saidai inkika bani hadin kai zan iya taimaka miki,Jin Hakan yasa rufaida ta miqe tsaye itama tana bin matar da kallon rudani
Tace.."babu mai kubutar dani?,hawayen da suka makale a idanunta tuni suka gangaro,sai tayi sauri ta sulale kasa kan gwiwarta
,"Dan Allah ki tausaya min,kefa mace ce,ya zakiji in akace ni yarki ce ko kanwarki ko wata yar uwanki?ki duba halin danake ciki,Dan Allah ki fitar Dani a gidan nan na koma gidanmu,"..kiyi min rai ki taimakeni na koma wajen umma na..
Matar ta taso Adan kufule nace
Bakiji menace miki bane? ta tambayeta sounding pissed Rufaida tana shiru bata dagoba tukun ta cigaba da kukanta kanta akasa,a hankli ta shiga kakkame jikinta ta mamaye kanta cikin wani yanayin kunci gwanin ban tausayi,can Matar tace"I'm willing to help u but you have to cooperate..ki dena wannan kukan naki Dan baida amfani, kisa aranki cewa Babu yadda zakiyi ki kubuta anan gidan,Kisani Duk Inda kikayi ana kallonki,ko yanzu ma sunsan Inda muke inma baki sani ba..Kuma yanzu haka ina mai tunasar dake cewa kin jefa kanki ne acikin babban barazana, meya fitar dake a dakinki?

Anan Rufaida ta dago kanta da kyar cikin shesheekar kuka tana famar girgiza kai tace
...NI fa Guduwa zanyi..

Wani Dogon numfashi matar taja tana kan kallon ta very closely...
Ganin yanayin ta da abun tausayi,d girl is absolutly terified ita haka kawai taji aranta tana son taimaka mata

Kofar fita ta nufa ta dan leka waje kadan,tafi 5 mints awajen abkin kofar sannan ta kulle kofar da keys sai ta dawo ciki cikin sauri,zama tayi a Inda rufaidar ta kife kanta da gwiwa babu abunda yake tashi sai sautin kukan ta da saukar numfashin ta mai qarfi.

A hankli ta shiga shafa mata kai sannan ta soma peting bayanta tanamai rarrashinta batare da tace mata uffan ba..sunfi minti goma haka Amma babu abunda ya sauya a bangaren rufaida kuka kawai take zuciyarta cike da ambaton Allah

"Wani Huhhhhhm matar ta sauke Ajiyar zuciya da kamar bazatayi magana ba cen kuma sai tayi
Tace
Yarinya mai sunanki
Da kyar rufaida ta Dan dago tace
Sunana rufaidah
Idonta taf da ruwa Tace Allah sarki rufaida..
Toh ke Meya ya hadaki da Mutum kamar alhaji bature
Har kika yadda kika aure sa wato Kinga kudi ko?rufaida tace.."A'a...ta dakatar da ita cikin sauri da iya gaskiyar dake cikin kwyar idanunta,"nifa ban sanshi ba,ko ganin sa bantabayi ba,wallahy mahaifina ne yayi min auren dole,kuma haka yay ma sauran yayu na..

Runtse Ido matar tayi sannan ta bude a hankli
"Auren dole?
Kina nufin bada son ranki kika zonan ba?..gyada mata kai Rufaida tayi, da sauri"..I'm sorry..matar tace muryanta dauke da tsananin tausayin ta

Nan ta gyara zamanta tana duban ta very closely,.."Tace,
Yawancin matan da kikejin ihun su anan gidan mafi akasari kwadayin su Dana iyayensu ne ya jefo su...To ke maisa iyayenki basuyi bincike akan alhaji ba?kinsan shi waye kuwa?...cikin karajin mummunan fargaba rufaida ta girgiza kanta tace A'a,ai shi baba babu ruwansa,baiya bincike,cikin jinjina kai matar tace tabb
"Toh Alhaj bature da kike gani shi asalin tsohon Dan safara ne.,rufaida ta dago a rude "bangane ba?safarar me,matar tace ina nufin Baida Wani sana'a a rayuwansa daya wuce saida mata da yara kanana,wanda za'a na sana'ar karuwanci da su Dan ana kawo masa kudi,Duk wanda ya kawota Nan to sana'ar da zaa dorata kenan,kuma babu mai kufcewa Hakan,in harma jininku ya hadune ya turaki aikin bauta agidan wasu ko kasuwa ko kamfani depending on wanda zai siyekin..
A mugun firgice rufaida ta miqe tsaya Jin abunda matar ta furta wanda yake barazanar buga mata kwakwala
Magana zata furta matar ta miqe tsaye cikin dakatar da ita da Wani irin yanayin warning a muryanta
Tace" don't even try it,He is very wealthy and well connected,har cikin jamian tsaron kasar nan yana da ido da kunne,a Duk Inda kika shiga saiya sa an kamoki,shiyasa ma nake gargadin ki daki kama kanki ki nitsu tun kafin ki jawo ma rayuwanki kisan wulakanci da axaba
Dafa kafafunta tayi ta juya da Ita Suna fuskantar juna
"Ai kinji irin ihun da sauran matan sukeyi ko?If u dare try to run away,zai saka kattin maza su dagargaza gindinki till ure numb,inkina da rashin kunya da taurin kai kuma su kara maki da duka in most cases thy will use electric shock on ur vagina inbaki iya riqe azabar ba ahaka zaki mutu aje abawa karnuka namanki suyi bidiri.

So now will u cooperate or no?
11/18/21, 5:39 PM - Buhainat: I think you'd like this story: "SHADE OF RUFAIDAH" by SURAYYAHMS on Wattpad https://www.wattpad.com/story/276957352?utm_source=android&utm_medium=com.whatsapp&utm_content=share_reading&wp_page=reading&wp_uname=SURAYYAHMS&wp_originator=jii02GHZjP3lAXZJfU7hCbauTq5LDNKgCUaPpWf8lNuepORe%2F%2FGphcOpZo6eOXz%2Bf%2BuwwcECnbqdQXXLGfqHJpJ0Q%2BShREWmOCGB%2BI253Ujhwwl3pdTllS8qYL8nlG4k


*™✓SHADE OF RUFAIDAH*


_BY_
_SURAYYAHMS_


_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_


BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.


Part1:chapter 10
*The devil serve my breakfast.*


A mugun firgice rufaida take kallon bakin matar ayayin da koinanta ya shiga karkarwa mai tsanani koinanta ya nuna alaman firgitarwa,bude bakinta tayi da niyyar bada matar amsa atake sai kuma taji Wani irin nakason zuci ya mamaye ta,firgice ne ya rinka bin jinin jikintta har izuwa sassan gabobin jikinta sai tayi lagwas jikinta babu kwari tamkar wata nakasashiya, cikin yanayin rasa me zatayi da rayuwarta ta sulale kasa rigib ta kifu a kan gwuwarta,Wani irin razanannen kuka mai tsananin tsuma zuciya da shiga jiki ne ya kufce mata wanda bata shirya masa ba

"Wayyo Allah na...
cikin Wani mayuyaci hali Ta riko kanta tana jujjuya shi cikin tsananin daburcewa da zaucewa mai haukatar da gangan jiki,da qarfi ta furta
"Innalillahi wa inna ilaihi rajiun..
Wani irin rawa
Koinanta yakeyi jikinta na shaking tamkar wace aka jonawa electric shock,alamun karayar zuciya da nakasa ne ya gama bayyana ayanayin ta musamman muryan ta daya dishe ya kakkarye ya kuma fita daga na mutum mai sauran hankli
,hannun ta da kafafun banda azababben bari babu abunda sukeyi, kamar wata tsohuwar datayi shekaru dari haka ta nakasa gaba daya ta kasa iya amfani da sassan jikinta gwanin ban tausayi..

Wani irin runtse idanunta tayi tana kuka mai zafi cikin yanayin tsumayi kanta na rawa alaman tana cikin yanayin tsananin neman temakon gaggawa daga alkaryar wannan mummunan qaddara dayake shirin tunkarota...

Matar ne ta matso kanta tana mai cigaba da cewa
"Rufaida,ba kukan fa zakiyi ba
Just get up and hear me out ki tabbata kin saurari abunda zan fada miki da kyau
Har yanzu rufaida bata dago ba tayi mata alaman tana sauraruntan da kai..Tace washe gari da safe Zamu fita wajen sa tare da ke"..u were being watched daxun da kika fice so he is suspecting you now.."idan ya tambayeki meyasa kika fito din,karki amsa masa".
In kuma ya matsa sai kice baki da lpyane ..Ni kuma zan sha bakinki ince masa Kina neman sane,did u understand?...
Rufaida ta gyada kanta,kamo yatsun hannunta matar tayi cikin nuna damuwarta tace
But u have to remain very calm agabansan in ba haka ba zai tabbatar da cewa guduwa kike son kiyi kamar yadda suke harsashe daga Nan kuma bazan iya kareki ba

Ahaka suka tsayar da maganan,kowa dai yay shiru after like 4hrs sai gashi har kirar asubahi ta riske su,fita waje matar tayi na mintina kadan kafun ta dawo tazo ta samu rufaida harta idar da sallah sai famar kuka takeyi wanda zai tabbakar maka cewa takai kukanta wa ubanginta ne
Maganganun da sukayi jiya ta kara maimaita mata
So Bata jira rufaidar ta amsa ba tayi saurin dagota tsaye suna fuskantar juna hannunta ta kawar gefe ta shiga share mata hawayen dake kan bulbuluwa daga idanunta"...u have to act very well in har kinason rayuwarki..
Ki daure...a tsorace rufaida ta gyada kanta,cikin tsananin sanyin jiki ta shiga share hawayentan a matukar sanyaye wanda Da kyar suka tsaya,matar tace "muje?...ta gyada kai...sun fara tafiya kenan taga rufaidar taja ta tsaya Nan da nan matar ta juyo tana binta da kallon tuhuma?cikin sanyin yanayi tace"..meyasa kikace nayi Hakan?dame Hakan zai kareni wajen kubutar dakaina daga Nan gida?shin in na amsa cewa guduwa zanyi kashe ni zaiyi?..matar tadanyi shiru can tace 'a'a..bakashe ki zaiyi ba,Amma zaki kwashe azaba irin na wayancan matan,da sauri rufaida ta kalleta sai kuma ta kaudakai gefe bata kara cewa uffan ba

Fita sukayi a dakin matar tana gaba ita tana biyota a baya after like 15 steps saiga wata stairs agaban su,Nan ma basu dade akai ba suka billa cikin wata hadaddiyar falo mai kyau da tsari saidai bame girma ba.

Mutum suka gani a zaune,wearing suits top da bakin wando Duk kanshi ya ccinye da sanko ga Wani uban bald head dayake rabza sheqi tamkar anshafai mangayda,Wani irin faduwa gabanta ya karayi bata kuma dago kanta sama ba,kasa ta cigaba da kalla har suka iso gaban mutumin wanda shikadai ne awajen kuma basai an gaya mata ba sosai jikinta ya bata cewa shine mijin nata wato Alaji BATURE..

Wani hade ransa yayi Cikin harshen yaren da bata tabaji ba ya dakawa matar tsawa,Nan danan matar ta shigayi masa magana da alaman bayani take kanyi masa muryanta harna rawa rawa tana cikin hakan sai ya maida hanklin sa gaba daya ya koma kan rufaidar Juyowa yyi da Wani irin salon kallo mai tafe da tsantsar mugunta...
Still yaren ne a bakinsa,it's actually sound like a local slangs na baqaqen chadians,meaning
"kinki ki fadamin gaskiya Fatima,Shin meye yarinyar nan tasani game Dani? Guduwa zatayi ko?
Wat u did u ask her about jiya Dana aike ki wajenta?

Matar wanda itace akecewa Fatimar cikin harshen yaren tace "Na rantse maka alhaj iya gaskiyar kenan na fada maka"The girl is totally innocent,"
wannan kalman kawai ta fadi a fili cikin harshen turanci kafin ta juya ta cigaba da yare,"bayanai ta rinka masa cikin kissa irinna mata,tace masa yy duba da yanayin lamarin Yau kwanan rufaida sha hudu bata gansa ba kuma bata fahimce komi game da su ba,she guess dats why she is outside jiya tace kuma Ina mai tabbatar maka dacewa ba abunda kake Zato bane,she can't even run away cos she is helpless zazzabine ajikinta sosai,kuma da alamu batama San kai waye ba..

Wani shiruu yy alaman yna nazari akan abunda ta furta can dai yace hmmm,Sai ya maida mata wasu kalamai masu nauyi masu nuna alamar rashin amincewarsa da ita,daga karshe kawai ya sallameta yace abarsa shikadai da rufaidar.

Matar bata so Hakan ba ta fice tundaga yanayin tafiyarta yy murmushin fahimtar komi da suke ciki,wani haushi yakeji aransa

"So who is dis girl da har fatuma zata min karya akanta?
Tunda suke da Ita bata taba nuna Jin tausayinta ga wata ba bare ajega ta tsaya mata but why dis bitch?,a zuciyarsa yaketa raya Hakan ayayin dayake matsowa kusa da Inda rufaidar take tsaye..

Wani irin rawa jikinta yake tsaban tsoro, ji take kamar zata saki fitsari Wani kuuuuu hanjin cikinta yake bada sautin curewar da yayi da tsananin fargaba

But she knew she have to calm down a Dan dole ya zama ta nema makanta nitsuwa da sauki,she just can't imagine herself being totured with gang sex,da Dalilinta na son sanin me matar Nan zatayi nan gaba wanda zai kubutar da Ita...she is desprate..tana mutuwar son taga ta gudu tabar gidan.

Wani irin shuumin kallo yake mata har ya iso daf da gabanta,ganin kyaunta da hasken fatar jikinta masha Allah,tuni ya somajin rudewa da azababben Kwadayi,hakan yasashi rawar kafa sai famar lashe bakinsa yake kamar tsohon maye..

Wayar sa ya dago ya bude snn ya tura saqo,ya rubuta
"meye sunanta? Ya tura sakon ma fatima Dan shi baima sani ba,ko ince abubuwan dayawa bazai iya riqe Sunayen su ba,so within some scnd sai gashi har an maido masa amsa..."Rufaida"..kawai aka rubuta sai yy murmushi,kansa nakan wayar can ya dago fuskansa dauke da Wani irin munafukin Murmushi da yake marar fasaltuwa
.yace Hajiya rufaida
"AMARSU ta ANGO!..kinyi fushi da ni ko?tsam tayi da jikinta cikinwa yanayin kin dago kanta bare ta kalleshi,ya kara matsowa kusa daf,Wani Firgita tayi taja da baya Jin alamar hannun shi daya sauke akanta yana shirin shafamata kai,Hakan yasa ta dole ta Dan dago ta kalleshi sai sukayi Ido hudu da juna sunfi minti uku ahaka sannan ta dauke idanunta ta sadda kanta can qasa...yace rufaida?
"U cried ne?..Kukan me kikayi?..da kamar bazata amsa shi ba,but the man himself is looking like a phsycopath
Gaba dayansa tsoro yake bata,yy mata kama ne da irin mutanen Nan masu ciwon kisa ko ciwon mugunta, Dan kwata kwata bata gane yanayin sa ba ayanzu,he seems nice,happy and dangerous at same time,dauriyar da bata San dashi bane ya taso mata ta shigo sauke Ajiyan zuciya tana fidgeting yatsunta kanta haryanxu na kallon kasa,while trying to control her breath ta Dan dago
A hankli tace
"Ina kwana na?
Umm dama Bani da lpya ne jiyan saina fitta..Jin ta furta Hakan so confident and clean yasa shi sake wata yar karamar rudadiiyar dariya Yace wow
"Ayya am sooo sorry.. idanunsa stiff akanta kamar mayen da yake jiran go ahead domin ya hadiyeta ya cigaba da magana.

"Zo ki zauna muyi Dan hira ko?sai ya jawo hannunta abazata kuma da Dan qarfi ya turata gaban Wani kujera mai kamar dinning table saidai shi ba babba bane 4 chairs ne kawai biyu na kallon biyu,Adan dolenta ta zauna he care not about how she is trembling silently,sanda yaga ta nitsu sannan shima ya zauna ya kuma cigaba da mata kallon kurilla can Yace .
"Amarya Yakamata ace kinsan waye mijinki ko?bamu haduba tun bayan biki,na barki ne kidn huta dake mahaifinki yace bai shirya ba ya bada ke...yanzu kin amince Dani a matsayin mijinki?saiya fashe da wata muguwar dariya,irinta shashanci irin mai cin rai din nan,cikin yar dariyar yace
"Ai dolenki..
To ya kikace ?ya kamata musan juna ko?She cudnt hide her fear ta dago cikin sauri da kaduwa,muryanta na Dan rawa rawa
Tace alhaji"..ban ban fahimce ka ba?saita dan kuresa da ido,wani mugun yanayin razana ayanayinta tana mai maganan xuci"Meyake nufi da yakamata tasan shi?Wani mugun yawo ne yabita magwaronta wanda ya sauko mata har kan dokin xciyarta
Yay babakere

Lura da Hakan yasa sai bai amsa ta ba miqewa tsaye yayi yana cewa kiyi min afuwa nidai
"Nasan na tauye maki haqqinki shiyasa ma Nace Fatima ta kawoki da safen yau xanmiki bayani..,sai yadan juyo,amma
Jiyan wai Ina xakije?

Atake kuma ahnkli tace mai "babu".

Ya yatsina fuskar sa
"C'mon girl Tell me...ko har kin gaji da gidana ne?

Nan ta dago kanta da sauri dan sosai jikinta yake ta bata Wani abu mummuna game dashi,da kuma irin tambayoyin rainin hankli dayake mata da alaman so yake ya samu kwakwar dalili ko Wani tabbaci daga bakinta sabanin abunda Fatimar ta gaya masa dazu..

Fahimtar Hakan datayi yasa ta dade danne zuciyarta ta kuma bisine tsoronta ta kalle sa da kyau..tace
"Lpya ne bandashi
"I'm stuck.tun ranar aka kawomi nan,akace min kanada wasu matan da yara ya bangansu ba?Gidan yayi min shiru dayawa kuma banajin dadin jikina shiyasa ma danaga door dina abunda shine sai nafito..

Harta dasa aya baice mata uffan ba,Wani Irin kallon daya mata ya nuna alamar rudewrsa akanta he didn't expect this absolute courage from her sabida already ya riga yasan she is hiding something frm him ita da fatima,it's posble tajiyo Duk abunda suke ciki..
Tabe bakinsa kawai yayi aransa yana dada lura da Ita

Ganin abunda ta zabar makanta kenan tayi wasa da haklinsa yasa syima ya sake jikinsa ya shiga shararo mata karya yana cewa ai iyalansa basa Nan ne amma ya mata alkwarin cewa gobe gobe zasuzo daga Nan kuma zata fara normal rayuwanta a matsayin amaryan sa,Nan ma ya babbata hakuri
Yace ai yakan sa a killace ta ne sabida akwai maza masu lura masa da komi nashi anan gida kuma baiyarda dasu sosai musamman akan mace ba

He made this up sabida ko zai sata yarda cewa Hala masu aikin sa ne suke kawo mata dan Babu yadda za'ayi ya amince musu cewa ta fito har waje Amma bataji labarin meke faruwa agidan ba

He knew she knows and she is just hidding it kuma ya fahimce cewa kamr Fatima ne ta gargade ta.

Har ya gama babatun karairayin san rufaida bata dago ta dubesho ba kallon kasa kawai ta cigaba dayi na tsawon mintina batace dashi uffan ba..

Can da ya gaji sai ya miqe ya karasa gaban wata hadaddiyar microwave nan ya shiga warming abinci, shinkafa ne da Wani irin miya wanda bata sanshi ba it's seem like a continental soup
Bayan ya dumu saiya bude fridge dinsa ya dauko Wani abu kamar naman rago a lullube haka a yar lede ya ajeshi akam table ya yayyanka shi tukuna sann ya gasashi sosai qamshin dadi tuni ya shiga tashi,Nan da nan ya zuzxuba abincin a plate har wanda ya jerasu guda biyu,a daya yay serving nata sai yasaka nashi shima da sannan ya Taho musu dashi kan table din ya ajiye agabanta ya koma fridge din ya kara dauko drinks da masu sanyi nanma dakanshi yayi serving dinsu kowa ya zuba masa ready to eat.

'Amarya Amarya ya furta Hakan ayayin da wata miskliyar Murmushin take fadada Akan fuskar sa,kujerar sa na fuskatar setin fuskanta Duk Wani motsinta yana sane
zaman sa keda wuya ya soma cin abincin lightly,ita kuwa tafi minti biyu batama San yanayi ba,can dataga ya matsa mata akan taci saita dau spoon tare da fork sabida babban tsokar nama ya saka mata
Out of no choice Ta fara cin shinkafar tukuna,saida suka kusa cin awa baifi spoon biyar takai cikinta ba,sann bata ko sau daya bata yanka tsokar naman na,drink din kawai take yawan kurba,dake babu ruwa awajen..
Ya gama lura da Ita da alama cewa zatayi ta koshi da sauri ya dago ya kalleta"..saiya miqo slice knife dinsa cikin plate din mata ya yayyanka mata naman yanayi yana tuhumarta akan meyasa bataci ba?
Alkwari ya mata cewa daga taci zai kyaleta taje ta huta tunda batama Jin dadi,Jin Hakan yasa ta dau fork din babu tantama ta dauki tsoka daya data yanka ta kai bakinta ta shiga taunawa kanta ne ya shiga mummunan Sarawa sakamakon kasa gane irin launin namar abakinta
,Bata gama taunawa ba taga alaji har ya yanko mata Wani tsokar daga cikin nashi plate din ya turo shi gabanta,yace dauka kici,tana famar kkrin hadiyar na bakinta saita ji ta wabi shake,Wani shaqaqen tari ne ya turnuketa atake tahau yunkurin amai,So she tot he was gonna help her with some water,sai taga baiyi hakan ba zaune yay kyam yanata kallon ta da yanayin ko ajikin sa,saita miqe tsaye tace masa zatasha ruwa,babu tantama ya nuna mata fridge da hannu yana mai cigaba da debar abincin sa,naman ya yagaaa abakin sa yana taunawa cakwal cakwal babu abunda ya damesa,wani balain tsoro da haushin sa takeji aranta kamar tasake mai kuka musamman yadda yake cin abincin mannerlessly altho naman na ita kanta tasan na daban ne ga zaki ga dadin da bata taba Jin irinsa ba

Gaban fridge din ta nufa ta rusuna tana mai toshe tarin dayaki tsaya mata,
Cikin yanayin Hakan tasaka hannunta ta bude fridge din burinta taga gorar ruwa Caraf idanunta sukaci Karo da Katon kan mutum wanda ya riga ya daskare yayi kankara,,ga suma da alaman kan mace ne,a gigice ta kara ware idanunta dantaga ko mafarki takeyi tagafa ashe abun datake ne,arazane ta sake kofar fridge din bata ma San lokacin data ja da baya cikin Wani irin mummunan tumbul ba,jinta kawai tai tafado kasa Tim a mugun hargitse .

Cikin wata muguwar yanayin firgici ta neme bakin yin ihu ta rasa kuma dik yanda taso ta kulle idanuwanta tayi amma ta kasa daskararen kan mutum din kawai take kallo acikin idanunta ya mata yawo yana haukata mata tunani

Jin taku a bayanta yasa ta farga, da ƙarfi cikin axama ta walkaɗar da kanta baya,tuni taji ankara jawota bata dawo hayyacinta ba sai cin karo tayi da wata ƴar karamar kwalba cikke da giya ana kokarin gungura mata shi abaki Nan take cikin mugun fita a cikin hayyacinta ta samu nasarar darka masa cizo tuni ya saki hannayen ta ya damken, ta daddage kunnayen ta biyu sannan ta buga masa wani irin firgitaccen ihun da sai da ko ina ya a gidan amsa ta safce kanta da qarfi ta ruga a guje..

Wani irin jawota baya yayi da uban qarfi sanda Ta dawo bayan a hantsale baiyi wata wata ba ya matse ta a jikin sa wani tsirrrrrrrrrrrr fitsari ya farabin kafafunta ta shiga fixge fixge tana rusa kukn da bata San yadda zata fassara yanayin sa ba

Gaba daya sai taji kwakwalta ya kunce hauka ne kawai bata faraba a sarari ba, ta zauce ta dimauce ta fita daga duniyan nan gaba daya ta rasa a inama take

Dariya mai Dan uban qarfi ya sake tamkar dama abunda yake so yagani kenan daga gareta sannan ya tunkude ta ta fadi a kasa kamar yar kaza ya fara janta a kasan a walakance
Yana kan dariyar 'yace Meye?
Meya firgitar dake amarya
Kallon shi tayi da alaman gigicewa da rudewa ayanayin ta,hannunta daka reto yabi da kallo, ganin har yanzu fridge din take nunawa ba acikin hayyacinta ba.

Wani dariyar muguntar ya karayi yace mekika Gani? .numfashinta ne ke sama sama da alaman bazata iya furta magana ba fridge din ya kalla sannan ya kalle ta". yace..ohh... my meat?..mmmm yummy,Ya miki dadi ko?

A gigice rufaida tace naman mutum
"n..ama..n n..naman mutane kakeci?
Naman mutum kabani naci???inna..
lilla...hi wa inna i..i.i...ilaihi rajiun Numfashinta ne yke shirin daudaukewa yana sama sama bai gama sauka ba ma taji an fincikota tsaye a gigice, Wani shakureta yay tamkar zai rabata da kurwanta,sosai idanunta suka fiffito
,bazama ta iya fasalta tsananin rawan da jikinta yakeyi ba, banda turmusa tan da yayi ta samu ta tsaya da har abada kafafunta bazasu iya tsayawa dakansu danji take kamar komi nata ya tsaya mata caakk

Yace eh namar kenan..naman mutum,Yay miki dadi ko?.I have alot of them,Saketa yayi
Tabishi da kallo har isa gaban fridge din ya bubbude container da ledojin sai part part din mutum take Gani,
Ga nonon mace,ga hannu ga namar cinya,har Wani dandatsa masa qashin ribs din yasa akayi.

Ita kanta bata San sanda tayi tumbul akasa ta sume a akangare ba,tafi minti talatin akasa a sumen batako yin motsi bare kuma numfashi,ruwa ya dauko ya dinga kwaza mat akanta tana farkawa tana kara komawa,saida tayi suman kamar sau uku sannan ta Dan dawo hayyacin ta,agigice ta soma kwaxa amai tanayi tana cuccusa yatsun hannun can can cikin mgwaronta tana kwakwalowa yawu ga majina Shane shace a hancinta, harda kuma tari mai tsananin qarfi Duk ta firgice

Aman take tamkar wacce zata karkare jinin jikinta ga wani razananne kuma gigitaccen kukan daya kufce mata wanda takeyinsa acikin yanayin razana har iyanzu bata dawo cikin hayyacinta ba..

Tsaye yayi yanata kallonta...yanxu kam yasan tasan shi din wayene she can't hide it now..

Ita kuwa sosai ta daure taki nuna masa abunda yake harsashen cewa ta sani game dashi,a tunanin sa inta razana zata amayar da Duk wata maganan dake ranta Amma Ina,she just acted kamar ganin kan mutum din ne ya gigitar da Ita,it was too hard for her to control tho,alokacin Inda akwai karshen rikicewa to tabbas nata rikicewa zai iya wuce nan, Cikin matsanancin kukan ta shiga magiya tana rokon sa Allah Annabi akan ya saketa kawai ta koma gidan iyayen ta tace ita batta cin naman mutane kuma bazatayi zaman auren da maici ba.

Wani fincikota tsaye yay ya kikkkifa mata maruka masu zafi da qarfi sanda ta fadi kasa a gigice ta ma rasa Inda kwakaktan yake tsaban stars din take gani Wani tsawa ya daka mata
"Yace kikace in sakeki ki koma gidan ubanki?
"Kinci karya yarinya!
"Ni siyoki nayi
"ubanki,wancan makaryacin malamin tsohon banzan kwadayayye mai azaban son kudi shiya sayar min dake, kodama can Kun dauka kudina na banza ne da zanta kashe miki keda iyayenki?

I bought u,I smuggled u, ure like a commodity dat I got with my own money, keba komi bace face abunda na siyo da kudina dan haka ninan zan tsara miki rayuwarki sann na gaya miki abunda zakiyi dashi.."I get to decide even on wat u eat"..inna ga dama daga yau naman mutum zaki naci har iya karshen rayuwanki...ya karashe yana binta da wata irin muguwar kallo tamkar zai hadiyeta.

Rufaida datake kasa tana rolling a rikice addua kawai take akan Allah ya dauke ranta Dan bama jinshi take yi ba

Shikuma burinsa baifi ya gigita mata kwakalwa da munanan maganganu ya razanata ba dan ta gaggaya masa abunda tasani akansa wanda Fatima ta gaya mata dan so yake itama ya hukuntata.

Babu sirrinsa masu ban tsoro da bai bude ma rufaida ba,cikin rashin mutunci tsawa da walakanci kuma ya hada harda zagin mahaifinta,zagi ma irinna cin mutunci da cin zarafi..

Wuyan ta dayake shakurewa inya fincikota sanda yay shati da hannun sa,Gashin kanta abarbaje fuskanta yay jaajaaa zirrr tsaban kumburan dayayi da shatin tafin hannun sa daya rinka maka mata yna dukanta..

Is asif he have PhD in toturing girls Dan ko alaman jinkai babu atattare dashi bare tausayi

Karshe da azaban yay mata yawa kasa yin komi tayi ta tsaya tana jinshi can tajaaaa zuciyarta can samma ta saki jikinta gaba daya numfashinta dakansa ya hkra ya dauke kansa,daga Nan sai bata kara sanin meke faruwa da ita ba after like 1hr ta farka taganta a yashe a Wani daki wanda Is nothing like her fomer room yayi kura yay datti da alamar ba'a ma tsaftace shi.

Da kyar ta miqe zaune tana maida nunfashi,bata ma iya bude idanunta Dan sukutum fuskarta ya haura sakamakon duka da marukan datasha idanunta shikan sa a kumbure yake sunyi manya manya sun fito tamkar eyes ball dinta zai fado waje,her head was banging hell da azaban ciwo mai gigita hankli
She was practically out of her mind, like she is mad,alamn tabowar kwakwalwa da zaucewar tunani da kuma gigicewa ya nuna sosai ayanayinta har Wani yawu ne ke sauka daga cikin bakinta zirrr batare da tasani ba Jingina bayanta tayi ahankli Dan ta samu ta dago kanta sakamakon jinin dake bulbula daga ramin hancinta

Ta dade a zaune Jin ko inanta yana mata zugi da ciwo,da kyar ta miqe ba acikin hayyacinta ba ta isa bakin kofar wanda tun kan ta iso gabansa taga Wani paper an rubuta mata kalar hukuncin da za'a mata a yau da daddare..

Tana kammala karantawa Wani jiri mai tsananin qarfi shi ya kwasheta sai rigib ta fado kasa sumammiya.


Part 1 IS FREE,TUKUICI NE GAREKU MASOYA NA U CAN READ IT HAR ZUWA INDA ZAMU TSAYA,SAIDAI CIGABAN SHI NA KUDI NE,PLS SHOW SOME LOVE AND SUBCRIBE the ACCESS FEE IS 300 NAIRA ONLY
VIA 0152983148
MOH'D SULE SURAYYA GTB.
OR katin MTN vtu tran via 08060712446

Screenshot ur evidence to SURAYYAHMS 08060712446

OR MAMAN MUBENA
08036651119.
SURAYYAHMS
11/18/21, 5:39 PM - Buhainat: *™✓SHADE OF RUFAIDAH*


_BY_
_SURAYYAHMS_


_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_


BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.


Part1:chapter 11
*Kingsand and queens*


_Kano,nigeria._

Sanye da wata tsohuwar malum malum dinsa ya fito daga turakan sa yana famar waiwaye kamar marar gaskiya,tafiya yake a sanda kamar wanda baison aji motsin sa agidan,bai tsaya a ko ina ba sai Inda ake aje masa butarsa daukwa yay ya shiga bayan gida da sauri kafin ya fito yazo ya tarda matan sa a tsaye tayi banga banga a bakin kofar da alamar jiransa takeyi

Wani Daure fuskrsa yy tamau ayayin da yabita da Wani irin Kallo, waje y nema makansa ya zauna ya shiga zuba ruwa mai yawa a hannun sa yana kuskure bakin sa dashi yana tufarwa.
Batace cemai uffan ba harya kammala alwalan,miqewa yy tamkar bai ganta ba ya zo kamar zai wuce ta tsaresa
"Malam banfa gane maka ba..tun wancan satin nake tambayarka batun su rufaida kayimin shiru,toh tunda kace Kar in nemi su ai Kya sanar Dani halin da rufaida take ciki ko?Amma kayimin shiru gaskiya Hakan ba adalci bane malam, Tayaya zaa rabani da yayana sannan akasa min bayani akan lpyarsu ai nima inada haqqin akansu kuma haqqina ne insan halin da suke ciki

A dake ya juyo ya harereta baqin fuskn San nan aturmushe yace
"ke hadiza ki fa kiyayeni..naga rainin kin nan yana so ya zarce matsaya toh wallhy ba anan gidan ba bada ni ba...nasha gabanki yarinya..
Yo Yaya ai nawa ne
In zaki jira in baki amsa to inkuma takurani zakiyi ga fili gamai Doki saiki matse bakina in kin isa.. .
Wani wuff tayi ta karaso gaban sa
"Malam dakata min
Ta kara tsare sa ayayin dayake shirin wucewa.

Ransa ne yay matukar baci ayayi da Ita kuma ta saukar da muryanta cikin magiya da neman alfarma

"Kayiwa Allah ka dubi girman darajan sa Dana iyayenka,ka tuna tun farko nimai biyayyace agareka ban taba saba maka,Dan Allah ka fada min yadda yata rufaida take ciki arayuwarta,iya alfarman da zakayimin kenan
Kayimin adalci malam kasan da cewa ni uwace kuma inada haqqi akanka da akansu Ina tsoron ranar da zan mutu inje gaban mahaliccina da haqqin su rufaida akaina..Shiru yay sabida yadda tayi magann acikin tsantsanr matsuwa da nuna damuwarta yanayinta na matsuwa da son sanin Inda yayabta suke ya shigesa shima har zuci.

Saidai shi sam baisan komi akan su rufaida,hasalima tunda akayi auren sau daya yaji labarinta a lokacin ma ce masa akayi jikinta babu dadi
Daga Nan bai kara samun su ko awaya ba....yadai bari akan in akwai Wani matsala ai zasu nemeshi su samar dashi,irin tunanin dayakeyi kenan akan sauran yayan sa,musamman ma dake mijin murja da ruqayya su suke ciyarda shi,mijin Jadwa da suhan kuma Suna bashi kudi Duk wata Duk sati...aganin sa zaman lpya da kaunar juna ne yake kawo haka shiyasa ma kwata kwata bai damu ba
Saidai tunda hadiza ta soma tada hanklinta tana farautar sa agidan kamar Dan bera akan batun lamarin rufaida sai shima ya kasa samun kwanciyar hankli da sukuni a zuciyarsa..

Alhaji bature bai kira sa ba haryau kuma bai kara turo masa Wani abun hasafi ko kudi ba
Shikansa wannan shirun nasu ya damesa a zuciyarsa Amma a fili nunawa yake kamar bai damu ba..

Hawayen dake gangariwa a fuskar matar sa hadieza ya kalla,Ji yyi ransa ya kara baci ya daka mata tsawa yace wuce min agabana
Tunda ke bakiji shashar mata kawai
Nima ai na kira shi ban same sa ba anjima kadan zan nemi Alaji okene ai babban aminin sa mwaji daga garesa.
Daga Nan ya wuce ta ya fita a Gidan cikin fushi

Umma dake share hawayenta batace uffan ba bare ta motsa,wnnan karon inhar hataji labarin rufaida ba alkwari tayi makanta cewa zata fita ta nema makanta Koda Hakan zai kawo karshen zaman auren ta da yaa malam..

*******_Sunday ..7:am Attor,zayd matazu resident._


For like 30 min tana zaune abakin gadonta tanata famar tuno da daren su na jiya,tunowa da batayi sallan asubahi ba yasa ta sauko da kafafunta kasa daga kan gadon ta mike Ahankali ta rinka takawa har ta shiga toilet ta hada ruwan zafi tashige ciki a like 15 mnt tafito tayi wanka tareda wanke bakinta tafito ta dauko bathrobe dinta dat is super white ta aje kusa
hijab dogo har kasa tasa sann ta tada kabbara

Tana idarwa ta cire hijabin ta dauko bathrobe dinta ta daura tazauna gaban mirror tafara tsantsara Wani mayyar makeup akan fuskanta time to time takan juyo ta kalle capt muffy wanda tunda ya dawo daga masjid yaketa dirjan baccin sa,Wani kalar Murmushi ne a fuskarta marar fasaltuwa Dan kuwa wanann yanayin sosai yake jefa ta cikin tsantsan farinciki,eye liner taja a saman idanunta wanda yyi dark yay mata mugun kyau wani lumshe idanunta tayi cikin Wani irin sassanyar salo har yanzu murmushin takeyi mai tsansar nuna kalar farincikin da zuciyarta yake ciki

Girman kai da big girl things din Nan nata yasha hana ta cin moriyar rayuwa but sure her little sis Zarah knows how to influence her to do things..raya Hakan datayi aranta yasa taja dogon Ajiyan zuciya ta nufi kan bed side table Wayarta ta dauka tayi dialing number Zarah wanda ba adaga ba sanda ya kusa yankewa Amma bata damu ba dan tun daga yadda ta dauki wayar da yadda take magana cikin tsantsar nuna farinciki zaka San abun yayi matikar tasiri aranta tace hello Zarah?tun zaran bata amsa bama ta soma cewa
"i love u honey I love you ,I love you I love you I love you I love you I love you I love you I love you I really do l...."
Take fadawa zarahn wacce babu abunda takeyi sai tuntsirewa da dariya.cikin dariyar tace "Sis are u crazy..? Da Dan qarfi tace yesss I'm crazy zarah I'm going crazy,miqewa tayi ta shiga bayangida da wayar a hannu da alaman bata son muryanta ya dagashi a bacci

Tana shiga ta kulle kofar,cikin Wani yayni ta lumshe idanunta ayayin da ta jingina bayanta da bango ta shiga yin maganan a hnkli
"Zarah I'm so excited maganin matar Nan is the bomb wallhi kamr wani tsafi
Pls wats her name ma?cikin yar dariya zarah Tace "Hjiya buzuwaa"
Mana I told u her things are top notch to ya kikaji shi?were u cooked?...dariya Ayn tayi tace oh my god I was fried atare
suka fashe da dariya sosai....tace Zarah wallhy onetime muffy ya sauya min,fushi fushin Sa da Jan ajinsan nan tuni ya kawar, u just need to see how he was worshiping my pu..sy yestanight
Ashe haka maganin matan nan yake?
Wallhy ni nadauka Duk shirmen ku ne na hauka da son neman kudi irin na mutane,but now I believe,Ina kammala amfani da magunguna ta komi ya sauya,muffy duniya ne Zarah yaufa tunda yatashi yakejin sabon desire ajikinshi Daga Nan ban kara hutawa ba

Zarah dake jinta ata daya bangaren tayi Murmushi
I'm glad u testify
Kece bakiji sis,ai yanzu babu macen datake zama da wulkancin namiji
Bakisan yadda nakejin haushin abun bane shi wao daga Kin Dan masa laifi saiya hau share ki yana miki Duk abunda yaga dama?

This is getting to 1month fa kawai Dan kinyi tafiya baki sanar dashi ba
Wallahy ya bala'in samun kanki sis..

Dan dafe kai Ayn tayi a gajiye tace
Xarah just forget it .
Bana ma son Ina tunawa Am just happy dat maganin Nan da kika ban ya dawo dashi cikin hayyacin sa...he is now acting lovey dubey with me,Kinga bari na koma daki kisameni a office I have sumting for u
Tana kammala fadin Hakan ta murda door ta dawo cikin dakin zama tayi a bakin gadon daf dashi suka cigaba da magana Amma ba irin wancan hirar ba...tana cikin wayar can ta Juyo suka hada ido, numfashin shi ne ya dauke na seconds biyu yayi Wani lawgas kamar wanda baida sauran karfi ajikinshi yanata kallon fuskarta he tot ko zai sameta kwance kan bed ne dan yasan ta jigatu a hannun sa jiya babu laifi amma he was suprised dayaganta ahaka kamar ma ba itaba.

Wani kallo ta jefa mishi tana sakar mishi murmushinta mai jan hankali ta katse wayar dasauri ya jawota ya kara rungumeta a jikinshi yana lumshe idanun sa jin kamshin turaren Dior me mugun dadi dake fita daga jikinta,Hakan yasa shi kara rikicewa yakara matseta sosai jikinshi yana Wani irin fidda numfashi..

bakinta takai dede setin kunnenshi in a whisper tace good morning Mr capt
Idanun sa ya lumshe sosai jin yadda tsikar jikinshi suka tattashi gabadaya sai yaji wani yarrrrr nabinshi akoina har tsakar kansa

Idonshin a lumshen yace morning my bby Ayn,u look awesome kinason
na haukace ko? Kar nakara yin na jiya fa saboda kina rikitani da salonkin Nan
I honestly wish you cud stay like this

Wani rau rau tayi da idanunta Duk dama bataso Jin Hakan ba amma dai tai dariya tana cigaba da kallonshi can tasa yatsa tana shafa sajenshi da yake matukar bata sha'awa,cikin sigar shgwaba tace
"u still haven't answer my question muffy we havent talk about lastnite

Kara Wara idanun shi yy wanda har sun sauya kala babu komai cikinsu face matsananciyar shaawarta dayakeji aransa ,yana bin fuskarta da kallo especially Her lips da ta shafawa red matte lipstick hannu biyu yasa ya kamo fuskarta,a hankli ya shafa hannun sa akai sann yafara tsotsar bakinta a dimauce,wani lumshe idonta tayi tanajin mugun dadin yadda yake tsotsar lips dintan
ya meda hannunshi kan kirjinta a hankli yashiga mammatsa su yana shafawa at the same time yana rungume da Ita mai makon taji dadi sai Wani uban zafi takeji saboda sunyi tsami amma duk da haka bata hanashi ba jin yana yin kasa da hannu going to her throbe yasa tai sauri ta rike hannun ta zare bakinta anashi ta matsa can gefe gabanta na mugun faduwa...

ido a lumshe ya shiga shafo kanshi ya bude idanun sa da sukayi jjaa ya zubasu akanta yana mata kallo a maritaccen yanayi, tana kallon shi ta girgiza kai ta turo baki gaba Abun har yaso yabashi dariya yasaki murmushi yana kara lumshe idanusa yana budewa ya kara binta da kallo tundaga sama har kasa yanajin dadi duk wadannan baiwa da ta tara duk nashi ne ya lumshe ido yace "Am so pleased with u baby,naji dadinki sosai ajiya,u were sooo hot I almost lost myself in u ya furta hakan afili..
Mikewa tsaye tayi Dan kamar dadi zai kasheta haka takeji juyo kanshi yayi ta gaban mirror idonsa y sauka akan wani hadadden set din gown data ajiye da alamar shi zata saka ya kalleta snn ya duba agogon gefen gadon ganin karfe 7 har da rabi
Aransa Yasan fita kawai zatayi zuwa office while ajikinshi yanajin matsanancin bukatarta,he wish she can secrifice just 1hr for him,gaba daya ya rasa yadda zaiyi ya gaya mata hakan, right from her face expression yasan bazata taba yarda ta zauna Mishi yayi yadda yake so da Ita ba Kuma yasan he can't beg her for it bayason ma sufara Hakan gudun rainin wayonta.
Tana shirin dauko kayanta yay wuf ya sako daga kan gadon da sauri ya Dan kamo hannunta yace "babe muje nayi feeding dinki kinajin yunwa karki tafi office ahaka

Har yafara tafiya jin bata motsa ba yajuyo yana kallonta ganin tayi narai narai da ido kamar tana son yin kuka, girar sa na sama ya daga yace "what? "

Ta dan daga kai ta kalli agogo, batace uffan ba yace "bazaki iya ba? "

Ta daga kai tace yes muff cos am late I just have to leave an sorry
Kamar bai damu ba
Yace "OK then.
Daga Nan bai kara ce mata komi ba ya zauna akan couch ya jawo Mac book dinshi Ya cigaba da abunda yakeyi,ta shiga saka kayanta agaban mirror saidai Wani iri taji aranta fargaba sai ya shiga turnuke mata xuciya kode ta zauna din ne?da gefen ido ta kallesa taga he is already neck-deep into his work tamkar babu abunda yake damun sa She just don't know why but aganinta muffy is hard to please,she expect too much from him, aganinta girman kai kawai yake ji da shi shiyasa bazai taba iya sauke kansa ya roketa ba..

Dan karamin smirk tayi sanin cewa aynzu ta samu salon yin maganinshi,and she is sure of her husband tadan kalar tarbiyan da aka ginashi akai so tana da tabbacin bazai taba kwana da wata ya mace bayan ita ba dan haka sai yadda tayi dashi..

Sanda ta shirya tsaf sannan ta juyo ta kallesa,kallo daya ya mata ya cigaba da abunda yakeyi
Matsowa tayi tana tafiyarta cikin wata mayyar catwalk,Dan kadan ta rangwfo ta sauke masa peck a gefen kuncinsa.
"Tace I love you muff, saina dawo ko?...
Batare daya dago kansa ba
Yace "aittt..kisses.
Bata kara cemai uffan ba ta dau jakarta ta kara da wuta...
Tana fita ya maida hanklinsa kan rufaffen kofar shikansa baisan meyasa yabi bayanta da kallo ba
Wani Ajiyan zuciyane ya kufce masa,Duk abunda yakeyi ya adana Agefe kawai ya jingine jikinshi da kujerar yana sauke numfashin sa a hankli,Wani lshe idanun sa yayi Cikin Wani irin yanayin tunani mai Nauyi alhalin bai San mema yake damun zuciyarsa ba..

It's always feel like He is not happy with his marriage Dan Duk halin da ake ciki deep down yakanji bayajin nutsuwa atattare dashi musammn ma inyana tarayya da Matarsa Aina'u kuma harga Allah ya rasa yadda zaiyi ya fahimce silar faruwar hakan...

Wayarsa ce tayi kara ganin kamar mahaifinsa yasa ya dauka babu lokaci
Basuyi maganan minti goma ba ya katse wayar ya hau shirya kansa within 1hr sai gashi a jirgi zaije shi har abuja..

Isar da keda wuya ya samu har ankaiko drivern gidan su yazo ya dauke sa cos since last week mahaifin sa da mayaifiyarsa suka taho nan akan maganan dawowar su gaba daya nan musamman da aikin mahaifinsu ya dawo abujan mai gaba daya

After like 40 min sai gasu a gaban wata tamfatsasiyar gida anan cikin anguwar asokoro, kusan tsarin anguwar su na expresso saidai wannan ba estate bane.

Mai gadin gidan ne ya bude musu gate driver yay parking ya sauko a gurguje ya bude masa kofa ya fito direct ya shiga cikin gida..

Da sallama ya wuce har cikin dakin mahaifnsa Jin ko ina shiru sai glsses dinsa dayake kan mirror..zama yay akan kujera a gefe haka yana jiran fitowar sa da alama toilet ya shiga,yana Nan zaune sai gashi nan ya fito da towel a hannun sa yana goge ruwan da suka manne ma jikinshi da baqin gemunsa dayake sheki,sallama sukayi ma juna saida ya zauna tukuna ya rusuna ya fara gaidasa yace mufrad yaa baka fada min kana zuwa ba ba dazun Nan mukayi waya ba?,.yace eh Abbu dama naga kamar Hakan zaifi ne naji kanacewa dukanku baku da lokaci shine nace since am free bari nazo na karbeku..
Dan Kyabe baki yaa sheik yay yace"...I'm glad..dama andameni da kira a chamber then u take over gida yayi kyau ko?..kara duban dakin yay da gefen idanunsa sann ya gyada kai yana murmumushi yace eh yayi..
So when are we all coming back?
Yakai sati? Batare daya dubesa yace "zaima iya fi..sabida akwai yan uwana da zasu zo suma zasu zauna tare damu nadan Wani lokaci
Da sauri muffy ya dago kai yace suwaye kenan?yace daga wajen ta bangaren mahaifina ne,kanwar mahaifina ne Anty adada da kuma mahaifiyar sa Hajiya Goggo kasan itama ai tana raye saidai tun kuna kanana rabonku dasu shiyasa ma bazaka wayesu sosai ba,muff Yace ohh tou ..Allah ya kawo su lpya..yaa sheik ya cigaba da shirin sa baice mai uffan ba sai Can ya juyo yace kana da lokaci sosai ne?kanshi ya Dan shafo not so sure ya amsa yace I think so..Ajiyan zuciya yaa sheik ya sauke sannan yace "mahaifiyarka bata kusa saboda ayyuka sun dan mata yawa,dama itace da take lura da komi game da karashen ginin gidan nan,toh yanzu dai angama komi bansan ya zaka yi ka tsara wa kowa sashen sa ba..
Kai kam ai zakayi hakuri yanzu ka koma can gidanka a maitama tunda duka mundawo nan abujan inaga ai babu wata matsala ko?
Gyada kansa yyi a sanyaye Yace eh Abbu Hakan ma yay sannan ya mike tsaye toh Barinje inga mai zan iyayi,yace ok Allah ya taimaka yace Ameen daga Nan ya saka Kai ya fice a dakin.

Fitarsa keda wuya ya bazama cikin gidan yana zagayawa tare da maaikatan ganin gidan mai girma ne sosai harma ya zarce gidansu na kano,Anan Kusan sashuna shida aka tsara da alaman wanna Karon kowa zaman kansa zaiyi,Yana cikin tantance girman kowani sashi saiga fitowar mahaifinshi wanda yayi matukar kyau acikin suturar sa ta manyan kaya dark brown shadda mai tsada da uban garen ta wanda tasha adon zare mai aji da burgewa..
Waya ne a kunnen sa Dan haka mufrad yay shiru baice masa komi ba tukun harya kammala yana katse wayar ya juyo da Dan Murmushi akan fuskar sa ya dube mufrad din
Yace DR MEHRA ne fa ya kirani akan zancen dawowar IMAD Nigeria, so ni zan wuce office.

Dan dariya muffy yyi yace har yanzu imad baison ya dawo ko?nidai Allah karya hadamu dashi dan wallhy saiya dawo Dan dolenshi,he is not serious yaza ai mutum yaki zama a countrynshi ya manne ma na mutane? yaa sheik yace hmm IMAD problem be,nadai barshi da Dr Mehra zaijo dashi sunfi kusa ai uhmmmm Yawwwa thanks for reminding kaga wancan side din?...yace eh yabi inda hannun yaa sheik din ke nunawa tacan gefen dama ne Inda aka dire wata shimfidadfiyar 4 bedroom flat duplex,yace
Nan ne bangaren IMAD...Amma bazai shiga yanzu ba saiya kawomin matar aure, daga anyi aurensan anan zai zauna..
Dariyar mufrad ne ta fadada yace "what?Abbu shine ni zaa fitar Dani waje sai akawo mai katon kan Nan cikin gida ko?..hmm mai katon kan ai kawun ka ne,kodan kaga ya maida ka abokinsa toh kwaji dashi I'm in a hurry saina dawo yace ok safe dad..daga haka suka rabu yanata kallon ficwwar motar mahaifinsa har aka rufe kofar gate din gidan sannn ya maida hanklinsa kan abunda yakeyi ya cigaba..


_The Old vincarage hilltop ht34. United state of America_ .


Wani kyakkwar saurayi ne ya fito daga wajen shan iska cikin sauri yana tafiyar sa mai cike da aji ayayin da body gurds dinsa guda biyu suke binsa abaya,da sauri dayan body gurd din ya karasa ya bude mai motar
Sannan ya shiga
wani dan wahalallen tsaki yaja ya gyara zama ya rungume hannayenshi,wajen 20min drive sukayi sukai parking agaban wani hadadden gida bachelor's reserve da sauri qurds din suka fita kafin ma subude mai kofa har ya bude da kanshi ya watsa musu harara ya wuce yay cikin gida yabude door dinsa yashiga.

Babu kowa a hadadden palorn San dayaji adon black and white chairs kominshi is black and white,da alaman kalan dayafi so kenan musamman sabida profession dinsa na law, dan shi international law ya karanta sannan Allah ya bashi ilimi da daukaka ya zamto one of the toughest barister wayanda Sam basa failing client dinsu most espicially incase mai zafi ne, stairs yahau da sauri yana atishawa har ya bude wani hadadden daki da komi na ciki yakenan white color, zama yayi kan Royal bed dinshi yanajin sanyi sanyi har cikin kashin shi hannun shi ya mika zaidau remote din AC dake kusa da pillow atake wayarshi ya hau ringing daukan remote din yayi ya kashe ACn mai gaba daya kafin yaciro wayan daga aljihunnsa daure fuska yayi ganin sunan Hajiya jasmine kamar zaiyi kuka ya kara akunne baima jira mai zatace ba yace "ADDA JAS..I'm on it wallhy yanzu zan kirashi sabida shi fa nabar wajen shan iska na dawo gida

Daga dayan bangaren hjy jasmine tace "Do that now Imad..Kar ka maida mutane yan iska..call him now..yace ok
Katse wayar yy yana takune fuska Saiga kiran dr Mehra ya shigo kaman wanda akace dole yay picking call din ganin wayar na neman katsewa ya kai kunnen shi yay shiru batare dayace komiba cikin kwantar da murya mutumin yace "yanzu fushi kake da kowa ko barrister?" shiru yayi baice komi ba ahankali mutumin yace "haba gusar yaki Duk wanda ya fara dakai bazai Kare lpya ba, yaro dan maman shi toh maza tashi kadau rigan sanyi kasaka kaji Mr rashinji, dan murmushi yayi dan yasan cikeda tsokana yafadi hakan. Ya dade harde hannun sa cikin shwagaba kamar yaro mai fushi.doc Mehra ya kara maimita mai "tashi kasaka right now my friend Ina sane da cewa kaje ka shiga ruwan pool a sanyin ure insane aren't u?!..da sauri imad yace" enough enough doc naji" yafadi yana sauka daga kan gadon yakarasa gaban wani vintage wardrobe dake manne da bangon dakin yana kallon kanshi ata mirror jikin har Wani jajir hancinshi yay sabida sanyi wani burton ya danna kofar wardrobe din yabude mai gaba daya ya ijiye wayan akan gadon yaciro wata dark grey sweater mai shegen kauri da kyau yasaka tamai mugun kyau yakara fito da hasken fatarshi, daukan wayar yayi yamaida kunenshi doc Mehra baima barsa yaha nunfashi ba yace "kasaka sweater?" gyadamai kai yayi yace "eh" yace yauwa ko kaifa kaga yanzu sanyin zai ragu ai,and pls stop acting stubborn kaji ko?I know you kuma nasan bakason iska dayawa abu kadan mura mura, you need to be taking care of yourself okay..
"kaga saisa ma yaa Sheik ya ke son lallai kadawo Nigeria kawai hankalinsa zai fi kwanciya"

Imad kaman zaiyi kuka yace "yaa sheik yace in dawo nigeria ko?Doctor... saurin tsare sa yyi yace "common Imad ,don't Doctor me my friend" why don't y just listen?

cikin muryanshi mai bala'in dadi da taushi yace
"Nigeria weather is super harsh nime zanzo inyi muku a Nigeria?gaskiya I don't wanna come back...eva,..please nika kyaleni"
Doc Mehra baice mai uffan ba ya cigaba da kukkuni
"Haba doc Dan Allah Ka shawo kan yaa sheik mana, Kai fa babban amininsa ne Kuma yana jin shawararka,pls tell him I don't wanna move over there . cikin Dan kakkausar murya doc yace "anki a gaya masa kuma bazamu kkyaleka ba saikuma yay shiru kafin yadan sassautar da murya yace "haba sarkin yaqi,mai sunan Abba na kafa gama Duk Wani cases dinka kagama komi thy ve missed you badly baka tunanin Amma?(hjy sadiqa), kadawo gida let her see you koda itama zataji dadi aranta,
I know well dat jasmine tana da nata familyn she is doing alot kaine ya kamata kazo kusa kana kulawa da mahaifyarku hjya saddiqa,just lemme arrange everything idan akwai any available flight gobe gobe kabiyo kadawo gida,I assure I akwai manyan cases a inda cibiyarka take, kuma kana dawowa kaga saimu nema maka mata kai aure abinka ko ijiye?"

kwanciya yayi akan gadon yaja bargo ya lulluba kansa tareda lumshe idanun sa tsammmm sann ya gyara wayan akan kunnenshi yace "nifa kadena min maganan aure, banaso,wallh idan shizakamin bazan ma dawoba,meye kuma aure?I'm sure wannan hadin baki ne,hajiya mama ita ta kawo maganan Nan ko?kafada mata nifa ban shirya aure ba,ni ina zankai wata mace?women dat are soo fake nd lousy, I just want to focus on my career bana son arika squexing min kwakwalata da shirme....Murmushi kawai doc Mehra yy Jin shirmen San
Oho Amma dai koba dade ko ba jima za'ayi ko?dukanmu muna mararin muga aurenka imad zama haka Nan babu dadi,ka dubi mufrad yanzu don't u rhink he has become more responsible daya aje mata?
Ko kaima baka so arika kimanta ka ne

Wani Shiru yay alaman maganan ma ta ishe sa...
Doc yace kadai dawo goben pls
Yace a'a
Zan dawo Amma ba a gobe ba
Yace to jibi.
Yace a'a kuban Nan da kwana uku...
Yace to shknan Allah ya kaimu

Part 1 IS FREE,TUKUICI NE GAREKU MASOYA NA U CAN READ IT HAR ZUWA INDA ZAMU TSAYA,SAIDAI CIGABAN SHI NA KUDI NE,PLS SHOW SOME LOVE AND SUBCRIBE.

the ACCESS FEE IS 300 NAIRA ONLY
VIA 0152983148
MOH'D SULE SURAYYA GTB.
OR katin MTN vtu tran via 08060712446

Screenshot ur evidence to SURAYYAHMS 08060712446

OR MAMAN MUBENA
08036651119.
11/18/21, 5:41 PM - Buhainat: *™✓SHADE OF RUFAIDAH*


_BY_
_SURAYYAHMS_


_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_


BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.


Part1:chapter 12
*A Moment in hell.*


_Ivy cottage U.S.A_
_Morning 10:30am_

Cikin mugun firgici rufaida ta farka jin ta kafe waje guda ko musulmin motsi ta kasayi,Wani dishi dishi take gani a idanunta ayayin da kanta yake juyawa cikin Wani matsanancin zafi da ciwo ga uwa uba yunwa daya gama nakasata,ganin Inda taken wanda baiyi kama da Inda aka ajiyeta daxu ba yasa ta tashi zaune a firgice tana kallon wajen,tamkar bayan gida hake yake babu gado babu kujeru sannan da katako kawai aka zagayeshi,dafe bangon katakon take Koda zata iya lekawa ta waje

Ɗigowar wani abu a saman goshinta kamar ruwa yasa taɗanyi ƙarfin halin aza dan'yatsan'ta guda asaman goshin ta dan lakato abun Sai cin karo tayi da wani irin jiniii da sauri ta ja da baya inda santalelen hannun mutum ya sulalo kasa ya fado ajikinta,Wani irin kara ne ya sufce mata cikin tsananin razana duban gefe da zatayi kenan taga fatima kwance nashe-nashe a cikin jini,babu kafa da hannayenta,an jingene ta a saman katakon har an mata yankan rago

Yankar jiki tayi ta fado kasa Cikin matsanancin tashin hankali ta buga wata irin kafurar kara mai hade da ihu nan take ta zame ta tafadi kasa kwance sumammiya..
Minti biyar mai kyau batayi ba taji ana janta waje da qarfi acikin sauri,da kyar ma ta iya finciko kanta daga suman ta bude idanununta Jin maganganun su takeyi a sama sama da yadda suke ta kwashewa da mahaukciyar dariya suna famar bidiri
Alhaj baturen ne agaba yana Jan rufaidar da kansa yana fadawa thugs dinsa yadda ya kashe Fatima sabida taci amanar sa,bakin sa harna Tara yawun Kwadayi yace yau miyan taushe za'ayi masa da naman cinyoynta Wani irin sheke dariyar su kawai sukeyi tamkar ba mutane ba.

Dayan yace boss
Meyasa ba a cire kanta ba?
Ko anfasa dantsawa ne..
Yace a'a,tare da sake wata muguwar Murmushi ya juyo yana kallon rufaida "tukuna,Muje backyard zakuga yadda za'ayi da shi we need to teach her some lesson
Wani Ihu suka kaure dashi Suna ce mai sai oga,by then rfaida ta dawo cikin hanklinta sosai Dan dariya da ihun nasu ma kawai ya isa ya jefa ka cikin Wani mummunan hali

Har gaban Wani old dumb dake bayan gidan suka jata isar su keda wuya ya jefata kasa yabi ya kwaso ta ya damke Gashin kanta tana layi ya gurfanar da Ita a rusune.

Hawaye ne kawai suke saukowa daga cikin idanunta dan hatta karfin yin Ihu ko magana ta kasa samun shi atattare da ita,addua kawai take Allah yay gaggawan daukar ranta in Hakan shiyafi mata alheri.
Dan kuwa tabbas ta cire rai ga rayuwa.

Wasu manya manyan fatanyoyi da axes taga katten mazajen sun dauko
Kirjinta kamar zai tarwatse da matsanancin tsoro ta gama bari cewa lokacin ta me itama yaxo Hala tunda ya kashe Fatima itama Hakan za'ayi mata
Wani kukan ta kara barkewa dashi tana jujjuya kayinta cikin baqar dimauta mai nuna tsantsar rikicewar yanayin da zuciyarta ke ciki

Banda Allah babu abunda zuciyarta yake kira,gaba daya tarasa Inda zata aje kanta Wani irin matsanacin rawa jikinta yakeyi,kawai tana gurfane ne Amma ita kanta bata San Wani kalar nau'in gushewa hankalinta yayi ba..

Wani irin gaafffff aka sauke dukan guduma agabanta sanda ta razana tayi tumbul taja da baya,kara fincikota yayi ya tursasa agaba tana kallon abunda sukeyi da alama Rami suke hakawa agabanta
Dan karamin ditch haka wanda tabbas kasan binne abu za'ayi,saide bata San me za'a binne ba shin sauran dead body fatima ne ko ita?cikin wannan tunanin ta kara zautar da kanta..

Da Dan fadi suka haka ramin dake basuyi shi yy zurfi sosai ba,Suna kammalawa aljai bature ya juyo ya kalleta yace
"Ki kalla Wannan shine makomar wanda yaci amana ta" Kaiwa nan ya juya yana mai nuni da gangar jikin fatima..Kinsan wannan matar?
Rufaida dake cikin tsananin dimauta gyada kanta kawai tayi Dan bazata iyama Furta kalma ko daya ba,"..Wani dariya ya fashe da shi,"..yace..tun tana yar shekara 5 na samo ta,iyayenta ne suka ban ita da hannun su a kyauta Dan inbasu kudi nikuma nayi mata adalci namaidata yata shine ita kuma yau zata saka min da cin amana.

U made killed my doughter..
Azaba mai tsanani zan maki sannan in fanshi ladan aurena
Kafin in jefaki a rayuwar datafi dacewa dake.

Wani kakkarfan numfashi ne ya kufce mata a hnkli tana hawaye tace' Dan Allah kayahakuri kaji tsoron Allah ka kyaleni

Baima kulata ba ya juya kansa sabida tabbas yanayinta akwai ban tausayi
She look too sick,too weak and too scared gaba ki dayanta arikice take babuma alaman hankli atattare da ita

Ya kallo thugs dinsa fuskan sa a daure yace..."Bring d traitor foward..

Nan da nan suka dauko gawar Fatima wanda take nan daga kafada sai Kai da jiki babu hannu da kafa jininta ne ako ina
Ya barbaju

Hannunshi yy stretching aka miko masa katoton guduman dake hannun thug dinsa
Ayayin da saura biyun suka je dauko akwatin gawa daya umarce su dauko

Juyowa yy ya kalleta ganin kanta a sunkuye tana ta kuka,irin kukan Nan na na shiga uku kukan sallamewa da rashin samun mafita.
sawa yy aka baje masa kan Fatima sannan ya dga Rodin sama ya buga guduman akan nata sanda kan ya faffashe,atake atake rufaida ta yanke jikinta ta fadi Dan ko mutum mai sauran hankli bazai iya jumre kallon abunda take Gani ba,debarta sukayi suka cusa ta a
Cikin akwatin gawan,daga Nan ya urmarce su da cewa su barta anan har saiyaje ya gama sauran deals din sa ya dawo

Musamman yau ya ware ranan ma rufaida ita kadai

Yaune Ranan da zai
Walakanta ta,yayi yadda yake so da jikinta sannan yayi mata azaban da har agaban Allah saita ji shakka da tsoron nunasa.

Da yayi niyyar kasheta ne Amma saiya fasa ganin yarinyar zata iya jawo masa kasuwa saboda ya lura tana da zurfin ciki da wayo,ahakan ma bakaramin buri ya dora akanta ba..
Dan haka daga wannan satin shikadai zaina yin sex da Ita idan yaga ta bude sosai yadda zata iya daukar kowani namiji zai bada ma'aikatan sa su dad'd'ana ta,in harta rayu daga nan saiya jefata cikin kasuwancin sa.


Kano state, nigeria.
9:am Saturday morning Zayd matazu residence..


Da misalin 9 na safe Wasu manyan manyan SUV jeep guda biyu bakake kiriin masu fidda wata uban sheki suka shigo harabar gidan sukayi parking ayayin da driver yay saurin saukowa kasa ya bubbude musu kofofin su Yana mai rusuna kansa akasa cikin yanayina tsantsar girmama wa

Wata dattijiwar mata ce wacce bazata wuce 62yrs ba ta sauko kasa cikin shigarta na alfarma Tasha baqar leshinta exclusive hole lace daba atula mai tarukucen design ajiki ba,style dinta style din wata arniyar dogon riga ce ta bubu daya mugun amsar hadadden dirin jikinta na manyan mata wayayyu masu iko da kansu wanda babu wani alaman rama ko alaman talauci atattare da su,ko inanta a murmure yake fatar jikinta acike tam da tsoka ga Wani irin sheqin da fatar jikintan yakeyi tsaban yaji wanka da tsantsar hutu babban mayafin ta na Dubai asalin babba tadada gyara wa zama akafadunta ayayin da Wuya da hannunta suke fidda wani uban walkiya sanadiyar hadaddun gwalgwalan saudi gold data kawata su dashi,driver su wanda suke cewa malam liman ya Taho da gudu ya amshi jakarta da wayoyin ta ya rike mata su yana binta su abaya

Cikin tafiyarta na kasaita ta karaso har Gaban dayan motan wanda har yanzu mutum ne aciki Amma bai sauko ba,tana karasowa gaban murfin motar taja ta tsaya tana kallonta

Wata tsohuwar mata ce fara sol da ita aciki wanda akalla zata haura shekaru tamanin da takwas zuwa casa'in Dan kuwa ta tsufa sosai bana wasa ba,kafafunta da hannunta Duk sunyi nauyi idanunta sunyi ciki ciki saboda tsabar tsufa Wani dankareren medicated glass ne ta toshe kwayar idanun nata dashi
Itama leshin ne ajikinta nata yellow an mata dinkin buba da zani kafarta cikin wata flat shoe mai kama da Dunlop slippers da kyar ta motsa jikinta sabida tana da Dan kauri dayan matar ne ta riko hannunta domin ta taimaka mata zuwa kasa,kan kace Wani abu kusan rabin ma'akatan gidan sun kewaye su da gaisuwa

"Barkan ku da zuwa Hajiya Goggo"
Allah yasa anzo a lpya...kusan kowani ma'aikaci yana Miko gaisuwarsa cikin yanayin girmamawa da nuna farincikin sa da ganin su

"Sannunku dai"
Sannunku...Ta fada da kyar sabida tsufar dayake shake mata murya tana yi tana Dan waving dinsu da hannu,
dayan matar data riko su tace An sameku lpya?duka Sukace lpya lau ranki shi dade hjiya Adada..Nan ta juya tana kallon driver su
"Mallam liman sai ka babbasu na shan ruwa bari na shigar da mama ciki.
Da sauri Ya rusuna kai yace toh hajiya Allah kare ki angode,Duka sauran ma'aikatan dake washe baki suma suka bibbita da addua,ya bude jakar ya fidda sabbin bunches din dari biyar biyar ya shiga rarrabamusu 5k a hannun su tuni wajen ya kaure da godiya da yabo kowa na washe baki

Itakam Bata kara ma kallonsu ba ta riko mahaifiyarta suka nufi ciki A hankli suke tafiya sabida yanayin jikin tsohuwar sai an bita a hankli musamman ma da bata fiye son zaman waje daya ba,jirgi suka biyo suka zo kano daga katsina amma still saida jikinta yayi tsami da kyar take Jan kafarta take takawarta a hankli


Suna daf da bude kofar gidan sukaci Karo dashi yafito fuskarsa dauke da kyakwan murmushi kallo daya zakamai kasan yana tsananin murna da isowarsun,da sauri sauri ya karaso da alamn an riga an sanar dashi labarin isowarsun ne Wata iriyar shigace a jikinsa shiga mai ƙara daraja da kamala farin yadin chairman ne a jikinsa wanda a ƙalla zaikai Darrikan kudi,ya ɗaura baƙar khufya akansa da wata muguwar al'kebbarsa baƙa mai faɗi,Hakan yasa Fuskarshi nan ta fito ras sajenshi da gemunsa mai tsananin kyau yayi lib a fuskarshi sai sheƙi yakeyi..Wajen tsohuwar ya nufa ya rikota ajikinshi ya rungumeta tsam wacce already tana
Hade idanun ta da nashi ta fara sauke wasu maqudan hawaye, cikin muryanta na tsufa da bai fitowa sosai"tace'..zaidu?"Wani shafa kansa tayi a lalume tace "Alhamdullahi,saita juya ta kalli yartan dake famar Murmushi tace Alhamdull Adada yau gani a gidan zaidu..yaa sheik dake Murmushi yace "Ina matukar farincikin samun isowar ku
Ta juyo cikin muryan kuka"Ohh zaidu,toh Ina yayan naka ya baka fitomin da suba ?nima inga jikokin Dana,Ohh Allah yajikan mahaifin ka dikko, Allah yasa dikko yana cikin inuwar Rahman ubangiji Allah yay ma albarka kaji Dan jikana,da sauri Ya dago kakar tashi ta cikin tsantsar tausayinta da kaunarta dake mamaya aransa yace "Allah ya kara miki tsawon rai hajya,in Ina ganinki tamkar Ina ganin Abba na ne,Allah ya masa rahma matsanancin kukan ta kara fashewa da shi Tace uhmm uhmm karka tunamin,dama can saida yace min mama insha Allah zan barki da wanda zaina kulawa Dake,sai ga Nan an haifoka, zaidu Allah ya sa maka albarka Allah ya kau da idon maqiya akanka ko ayau na bar duniya ai naga baya...cikin kukan take fadan haka tanayi tana share hawayentan da gefen mayafinta.

Kara rungumeta ajikin sa yayi
Da Murmushi akan fuskar sa suka gaisa da Kanwar mahaifinsan wato Hajiya Adada wanda tuni idanunta ya cikko da ruwa itama Dan sosai suke kallon yaa sheik da sigar mahaifinsa alhaji dikko sabida shi ya yakasance mutum ne mai mugun shiga rai da son kyautatawa nakasa dashi.

Cikin gidan ya musu jagora tareda da yar tsohuwar ajikin shi,ayayin da Ita Aunty adadan ta juyo da baya ta amshe jakarta da wayoyinta ta kuma umarce malam liman daya sa ma'aikatan gida sutayashi shigo da kayan su da sauran abubuwan tsaraba da sukaxo dashi

Daga cikin gidan kuwa kusan kowa shiri yake Dan yaga ya hallaro cikin babban katafaren falon sun on time,yau babu wanda bai haska yay kyau a shigarsa ba musamman ma hjya jasmine data sha Wani haddiyar malaysian lafaya dark red in colour wanda ya amsheta kwarai dagske,cikin wata golden atampa wax nazli da shukra suka sha dinkin su kowa da kalar nasa style din,shikuma keeyan ya saka light brown shadda da dark coffee cap,Dan musamman yaa sheik yasa su nazli da keeyan din suka bar schl suka taho Nigeria da niyyar suyi kwana biyar ma auntyn san sukuma samu lokacin sanin juna da mahaifiyar mahaifinsa wato hjiya goggo


Hjiya Goggo itace mahaifiyar Alhaji dikko,wanda shine mahaifin alhj zayd mataxu wanda asalin sunanta shine hajiya Ameena husaini daura.

Itama yar katsinan ce Dan anan aka haifeta ta taso tayi karatu,tayi aure,anan ta samu yayanta biyu dikko da kanwarsa mai suna fatima bintu wanda ake cewa hjya adada ko aunty adada..

Dake danta Alhaj dikko matazu shine babban da namiji hkn yasa sa shiya rike arxikin mahaifin sa ya kuma gaje shi akan harkokin sa daya bari kafin shima yazo ya barma nasa Dan wato alhj zaidu.

Ita kuma kanwarsa hjy Adada da tun tuni aka mata aure agidan sarauta ta auri Wani Dan kabilar kanuri acan jahar maiduguri sunan sa prince Shehuri bajama,,shi mutum ne mai kyau da kima a idanun jama'ar sa,so ita a maidugurin tayi rayuwarta mai gaba daya,haihuwar ta bakwai da mijinta Shehuri Amma duka yayan basa yin rai sanadiyar Allah da ya daya jefata a taskon wata muguwar kishiya wanda akecewa "yar buxuwa"
bakaramin azaban wahala hjy adada Tasha a hanun buzuwarnan ba,ita juya ce amma Ko kadan bata son hjy Adada ta haihu,daga tayi ciki sai ace Dan ya mutu,ga Wani irin sibbace sibbace da jifan aljanu da salon mugunta kala kala masu wahalar fahimta,hatta hauka saida tasa hjy Adada tayi,ta rabata da gidan mijinta kusan shekaru hudu,daga karshe da Allah yazo ya takaita muguntan tan saiya toni asirin ta alokcin da batayi tsammanin ba har Shehuri ya rubuta mata shika uku aka koreta daga masarautar batare da taci darajar samun ko asi daga arxikinsa ba,da addua da rokon Allah sai a sannan hjya Adada ta dawo cikin hayyacinta ta dawo cigaba da rayuwarta da mijinta Shehuri harta haifi yan biyunta duka mata aka samu su suna Hawwa da khadija Ana ce musu hassana da husaina,Duk da haka buzuwa bata daddara ba saida tayi sanadiyyar raba hjya Adada da yaran Nan nata wanda haryau ba aji cikakken labarin su ba duk dama antaba tabbatar musu cewa hassanan su ta riga ta mutu Amma ba akarajin labarin husainar ba.

Daga Nan hjy adada ta shiga cikin Wani mummunan hali na tunani,daga bisani bayan an shafe shekaru sai Allah ya axurta ta da Yaya maza Abuturab Shehuri wanda ayanzu aka Fi sani da uncle Shakiri da twin bro dinsa Ahmed Shehuri wanda ake cewa uncle maroon.

Wanda a yanzu haka dukansu basa Nigeria gudun kar akara batar mata dasu yasa tayi nesa da su tun Suna yara,since den Everyting become normal arayuwanta
dake mijinta Shehuri dayazo rasuwa ya rubuta will dinsa akan ya bar mata ita da yayanta dukan dumbin qaddarorin sa da dukiyrsa wanda tuni yasa buzurwanan kasa daurewa kawai ta saka wuta a daki ta kona kanta ta mutu da baqinciki rashin samun nasararta akan su.

Bayan Nan komi ya dawo daidai cikin rayuwan su kafin yayanta alhj dikko yazo ya rasu shima
,alokacin sun shiga damuwa sosai saidai dake ya bar musu dansa alhaj zaidu shiyasa suka maida hanklin su kanshi suka kwallafa shi aransu sosai

Kaf zuriar matazu hjya goggo itace tyi tsawon rai,taga jikokinta gashi yau harda tattaba kunnenta.

Hjy adada kuwa bata kara yin tunanin yin Wani aure ba cos tunda ta rasa mijinta da babban wanta alhj dikko,yayan ta sukazo suma basa tare da Ita sai kawai taji komi ma a duniyan nan ya fita mata arai, a sannu a hankli ta kwashe komi nata daga maiduguri ta dawo gidan iyayenta a katsina suka cigaba da rayuwan su ita da mamanta hjya goggo..

Time to time haka alhj zaid shine yake yawan xiyartan su uncle shakiri acan kasar turkey,Suna matukar girmama juna a matsayin su na cousins dake ma basu Wani girmesa a shekaru sosai ba,wata rana har shida matarsa hjy jasmine suke Kai musu ziyara,Uncle shakiri ya karanta fannin politics ne Dan haka already ya riga yay aure sunan Matarsa nafisah da yarsu kwalli daya Ana ce mata faryal
Shikuma uncle maroon fannin likitanci ya karanta Amma shi bai aje mata ba tukuna..

tun mutuwarta alhj dikko,alhj zaid ya zamto shiyake tsaya musu akan komi yake kulawa da sha'anin su Duk dama sukam ma ba a taba barinsu sunzo Nigeria ba har yanzu


Tun jiya gidan ya kasance very busy anata shiryen shiryen tarban su,kowa yana Nan anayi dashi face Aina'u dake cikin tsananin matsin aiki,yau din ma dakyar mufrad ya shawo kanta ta zauna a gidan Dan cewa take Wai tana da important meeting datake so ta halarta a office,masu aiki ne helter skelter anata faman shirya sankaccen dinning table da varieties na abincin da ababen sha wanda akayi musamman domin su..

Da sallama suka shigo gidan lokcin babu Kowa a main palo sai ma'aikatan dake shiryen shiryen teburin abinci,babban cikin su wanda ake cewa uwani ita ta fara karasowa tana famar gaishe su sannan sauran biyun suka biyota wani kallon su hjy adada takeyi ayayin da hjy goggo tayi kasakai dan batama amsa gaisuwar su ba Tace"Sukuma wayyanan daga Ina haka zaidu?swasha jajayen kaya haka kamar masu shan jini?Ko suma yan uwan mahaifiyarkan ne!waima Ina hasiyan take da bataji shigowana gidan nan ba,tab di jam Lallai kam gidanka ya cika da tarukuce zaidu..Wai babu mata agidan ne?ni banga kowa ba Adada ko kinga Wani halitta anan
..shiru yy baice uffan ba...uwani dake tana da azarbabin magana tace "A'a hjya mufa masu aikin gida ne masu gidan suna saukowa bada jimawa ba,..
kananan idanunta ta wara akanta batare da ta jira ta kammala zancen ba..."tace aiki,?aikin me?dayan mai aiki wacce ake kira maman sani tace aikin dafe dafe da kula da tsaftar gida
Tuni Hjya goggo ta sake bakin ta galala kamar taji sabon abu"..yo ganda ganda da ku kuke aikin gidan nan?me nake ji haka zaidu,a'a wannan lalacewa har Ina?still baice komi ba Dan yasan ta da surutu irinna rikicewar tsufa sumtimes ita kanta bata gane me take furtawa..juyowa yy ya kalli Antynsa yace ya kamata mu shiga daga ciki,babu musu tace toh sannan ta wuce gaba ya riko tsofuwar suka kama hanya..a hakn ma da kyar ta amince suka nufi sashen sa sai nanata maganan masu aikin take har sukayi sallama akatafaren falon sa

Part 1 IS FREE,TUKUICI NE GAREKU MASOYA NA U CAN READ IT HAR ZUWA INDA ZAMU TSAYA,SAIDAI CIGABAN SHI NA KUDI NE,PLS SHOW SOME LOVE AND SUBCRIBE

the ACCESS FEE IS 300 NAIRA ONLY
VIA 0152983148
MOH'D SULE SURAYYA GTB.
OR katin MTN vtu tran via 08060712446

Screenshot ur evidence to SURAYYAHMS 08060712446

OR MAMAN MUBENA
08036651119.
11/18/21, 5:41 PM - Buhainat: *™✓SHADE OF RUFAIDAH*


_BY_
_SURAYYAHMS_


_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_


BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.


Part1:chapter 13
*Formalities...*


Bangaren rufaida kuwa tunda suka jefata cikin akwatin gawan Nan jikinta ya kara sukurkucewa da tsananin zazzabi ko inanta yabi ya nakasa ya mutu bata kara iyayin Wani musulmin motsi ba, tamkar a muce haka take Jin kanta,Sauran numfashin ta dake kara diff difff a can can cikin kasar mgwaronta shine shaida gwara daya da zai nuna cewa ma tana raye

Ta dade ahakan kwarai dagske ga kishin ruwa ga yunwa Dan kuwa zata iyafin 3hrs acikin wannan yanayi sai can tukuna suka fara lekota time to time haka akan zo a watsa mata ruwa a fuskarta inta samu ta hadiya ohon mata,sukam ma Suna hakanne sabida Kar balain warin naman kan Fatima daya babbaju akasa ya kasheta

Bayan hakan Tunda Alaji BATURE ya barsu da Ita awajen basu Wani kulata ba
Ita kuwa rufaida Duk da kasancewar halin datake ciki bai taba hana xuciyarta ambaton Allah da neman mafita agareshi ba.
Bayan kamar awa daya haka suka zo suka dauketa Duk da akwatin gawar suka kaita Wani da aka feffetsa Wani irin magani mai bugar da kwkwala suka ajeta daganan ma ta dauke bata kara gane Inda take ba.


*Kano state Nigeria*
Same day @9:45am


Da sallama sukayi Shigowar su shashen yay sheik Wajen zama ya samar musu ya miqe da sauri kamar zai fice hjy G ta tsaresa Ina zakaje kuma zaidu kaima tafiya zakayi?juyowa yy ya kalleta Dan baiyi niyyar fada mata ba yace zan kira mama ne Hala tana can sama batasan har Kun iso ba,tabe bakinta tayi batace mai uffan ba
Yy excusing dinsu ya fice sashen mahaifyarsan ya nufa Kai tsaye.

Fitarsa ke da wuya hjy adada ta kalli tsohuwar data tsime da alaman Wani abu aranta na ciccinta Tace mama meyafaru?Dan shiru tayi can ta kalle ta Murya kasa kasa tace nifa bangane komi ba,dube mu sai kace wasu bare ace babu wanda zai taho tarban mu sai zaidu?wato wajen sa muka zo shikadai kenan ko?tun jiya nake dokin zuwa inga yayan zaidu da sauran ahalin gidn nan Amma hmmmm...Wani dogon numfashi hjy adada taja tace hmm nifa bana cire ran hasiya ce ta rirrikesu kinsanta da iya tsara ma mutane rayuwarsu
Da shegen son baza mulki uwa wata yar sarki,ni tuntuni banga ma amfanin zamanta agidan zaidu ba kawai zaman saka Ido da takurawa yara,wani
Kuka Hajiya goggo ta fashe dashi kai kace an kunnata waysan ma ta riga ta rabano da yayan zaidu?koma ce musu tayi niba jinin su bane?to ai NI Nan nayi sanadiyar zuwan ubansu duniya tunda Dana dikko shiya haife uban Dan nata.
Weeeeeee weeee fet fet ta cigaba da kuka tana fyace hanci,hjya Adda ta cigaba da kallonta Dan Inda sabo ta riga ta saba da rikicewar hjya G,
"Mama meye haka so kike azo araina mu?ai tunda munzo gidan nan kowa saiya gane cewa mune da iko da zaidu ba kowa ba
Hatta uwar zaidun saita koma matsayinta

Assalamu alaikum
Wasu yan dattijiwar Sallama ne ya dakatar dasu daga bakin kofa Jin haka yasa hjy G saurin share hawayenta tana kimtsawa

Wa'alaikissalam
Shigo daga ciki hjya Adada ta Furta,Duk dama bata kalle wajen ba amma u can tell dat so take taga suwaye suka zo

Bude kofar akayi a hnkli saiga hjya jasmine wanda ta shigo tare da wata kyakkwar mace a gefenta Tasha Wani hadadden super wax blue da mayafinta babba wanda yayi matukar karamata kima da kwarjini,daga ganin ta kasan a kusan sa'ar hjy adadan take, wanda kamanin su da hjy jasmine din kawai ya isa ya sanar dakai cewa mahaifiyarta ce hjy saddiqa fulani

Murmushi ne akan fuskarta harta karaso cikin falon banda kallon kurilla Babu abunda suke mata kasa da sama da alama yanayin ta ne yadan burgesu,cikin tsananin girmamawa hjya jasmine ta wuce gaban hjy G da hjy adada ta rusuna ta shiga gaishesu,tana tambayar lpyarsu
Sannan hjya saddiqan ta amshe gaisuwar itama ta rusuna tagaida hajya goggo sannan ta miqe zaune ta gaida Hajiya Adada cikin fara'a dakanta ta sbar dasu cewa itace mahaifiyar hiya jasmine
Jiya ta gaya mata cewa Suna hanya shine tace bari tazo dakanta tayi musu barka da isowa
Sosai hakan yay ma hjya goggo dadi aranta,sai albarka take saka ma hjy saddiqa fulani tana dada gode ma karamcinta tamkar basu suke kushe kowa daxun ba..

Dan hira suka farayi tsakanin su Jin yadda hjy goggo take korafin rashin halartowan sauran mutanen gidan yasa
Hjya jasmine tayi xcusing dinsu ta fice,ficewarta keda wuya saiga Wani sallamar,yaa sheik ne ya shigo tare da yayan sa abayansa anty fareesa Keeyan da nazli da shukra dake ya bar mufrad can tare da hjya mama akan shi zai taho tare da ita

Duka suka rusuna kasa suka zauna akan carpet kusa da Inda mahaifinsu ya zauna suka gaggaishe da kowa a falon cikin girmamawa saidai basu iya sake jikinsu ba tsaban yadda akebin kowannen su da kallo,musamman ma hjy adada dake zaman gidan sarauta ya gama shiga jinin jikinta yasa take son abu mai kyau da kima da daraja,ita tun daga yanayin dressing da kyaun fuskar mutum take mutunta shi,sosai taga kamannin jinin ta ajikinsu duba da yadda suka haske wajen da kyaun su masha Allah abun alfaharine wajenta sosai,already aranta tun bayauba take matukar kaunar yaran zaidu harcikin zuciyarta,sukuwa bayan sallama da gaisuwar da sukayi basu kara cewa kowa uffan ba dukansu kansu na kallon qasa kowa da abunda yake saqawa aransa,cikin nitsuwa ya sheik ya zauna kasa daf sannan ya kalle hjya G yace grand ma gasu Nan sunzo su gaisheki"..ya nuna Anty fareesa yace ga fareesa ga keeyan da shukra da nazli..sanda ta kare musu kallo kallon kurilla sannan ta dauke kanta tayi Kamar batama gansu ba tana gyara zaman gilashi a idanunta da muryanta na tsufa tace suwa kenan?suwaye wayannan haka zaidu,ya nagansu Duk wasu kauyawa, Duk a kwanjame ashe ma duk nafisu kyau,"dariya aka fashe da shi..a hnkli shukra ta dago Kai ta dalla mata kallo.
,keeyan dake Allah yay shi da neman magana Shiya fara yin gyaran murya aransa yace kajimin tsohuwa dawa take?nazli bata ko iya dago kanta ba dake tana mugun shakkar mahaifintan bata cika sakewa agaban sa ba,hjy Adada dake famar Murmushi ta amshe maganan cikin dariyar tace wai da kufa takeyi Wai bata sanku ba Hjya saddiqa ta amsa tace ahhto wannan ai lefinsu ne sunki zuwa matsugunin mahaifinsu ya za'ayi agane su?dariya suka karayi atare da hjy adada daga Gani kasan jininsu ne ya Dan hadu,mamaki hjy goggo tabawa kowa awajen data Wani mugun hade fuskarta ,Anty fareesa ne ta dago ta kalleta daita sauke kanta kasa,dake tana da saurin fahimtar yanayin mutum already tasan tsohuwar is just trying to act emotional with dem maybe tana son tadanyi borin rashin zuwansu wajentan ne da sukayi na shekaru da shekaru har ya kasance bata San girman su ba sai a hoto,Nan sai ta karaso daf gaban ta cikin sanyin yanayi ta dafa gwiwonta cikin salon data san dole zai sanyayata tace
our lovely grand ma din Abbun mu,pls a agafarce mu munyi laifi kuma bamu San ta Inda zamu fara baki hakuri ba.
Da sauri Keeyan ya rikito gabanta fuskar sa a dan shagwabe yace
Amma ai tunda kinzo mana ai shikenan ko?
Harara ta watsa masa shima ya rama,Daga can zaunen shukra ahnkli ta murguda baki tace"Ya kamata kiyafe..
Wani shirune ya Dan gifta kafin nazli ta karaso daf da Ita itama tace Ai kinsan karatu mukeyi bama samun lokaci daga mungama ai har can zamu biki,shukra tace toh yanzu kuma minene kika zubamana Ido kinata kallan mu?
Tsaki hjy G taja
To aiko a yarinyar taku baku fini kyauba yoke meye ma ajikinki da zan kalla sai dama dama rashin tsayi da kika kwaso daga wajen kakarku gatanan adada nikam dai nafi karfinku ga zaidu Nan tambayesa yay nake da can?...
Miqewa yaa sheik yyi da sauri ya fice y barsu tare dan shi bai cika son shirme ba

...da sauri shukura ta miqe tsaye kamar dama jiran hakan takeyi, komawa tayi can kusa da Anty adadan ta xauna daf da Ita cos for the first time aranta taga isashiyar kasaitaciyar macen da ta gama burgeta Ga aji ga class ga Wani sasaanyar sigar mulkin dake ratsa yanayinta
wacce har yanzu murmushin farincikin ganin sun kawai takeyi,tunda daga convesartion dinsu hjy dada ta fahimce cewa da alama hjya goggo ne zata amshe mata matsayin ta na kakarsun altho dama ita tasan ba iyawa datayi ba saboda wannan jinin sarautar dayake ratsa jinninta kasancewar tayi kusan dukan rayuwarta ne a matsayin matar dan sarki kuma sarki.

So she rather act like a mother to them rather Dan being a grand ma,tunda ma ga kakan mahaifinsu ai saisu karata tacan
Kan shukra daya jingino da jikinta ta shafo ahnkli cikin tsananin kulawa da so Tace wannan bakin jaraba na karatu Hala shiya lallata ku,"hjya goggo ta dubi anty faressa tace tashi kinji?adada wannan yaa mai yar uban hankli batayi kama da dikko ba kuwa?tashi abunki kekam na yafe miki .Anty fareesa tana dariya ta miqe ta zauna kussa da Ita..
Ta kalli keeyan wanda ya gwalo mata Ido cikin neman tsokanarsa tace Ja'iri wannan rama da baki da kayi nake gani wannan jaraba ta karatu har Ina haka zaidu zai kashe yayansa karfi da yaji yara Duk sun lalace.
Keeyan ya tsareta da harara to ke baxaki bar mutane suyi magana ba saidai aganki agidan mutane kin fado da fushi cewa mukayi bazamu zo ba?saida ta janye tukuna ta juyo da kyau ta dubesa tace Kai dawisu toh ka bari nazo gidan ka babu izini saika koreni Nan kam gidan jikana nazo babu wanda zan jira ya ban izinin zuwa kina jina ko?
Dariya suka fashe da shi nazli tace Duk meyayi zafi haka?aiko namune ma haka zakizo batare da izinin kowa ba,..

Shkura dake ta samu waje gun hjy adada cikin shagwaba tace barta da son yima mutane sharri nide ban lalace nayi baqi ba,Inkika kara cewa hakan to ko kinkoma gidanki ni bazan biyosu inzo ba Fuskan kuka ta saka tana kallon ta baki bude,Hjya saddika dake ta famar Murmushin Jin fadarsun na shirmen tace shukra tashi ki dubamin mamanki kice mata ta zo please
Ba bata lokci Shukra tace ok sai ta tashi,tsohuwa tabita da harara
"Inkin tafi karki Kara dawowa da fuskarki kamar na uwarki
Babu komi sai hanci da Dan gashi da kka kwaso nawa Duk anbi an bata ku da shirme,shukra ta turo baki batace uffan ba ta fice tana kukkuni

Nan hjy saddika Ta juya ta kalle su tace Hajiya goggo nikan inaga zan wuce sai in nakara zuwa..

Babu yadda basuyi ya zauna ba amma haka taki musu firr dama burinta baifi tazo danta kara neman ma yarta jasmine wajen zama a zukatan wayannan matan ba
Koma yayane tasan ayanzu kam sune suke da cikakken iko akan yaa sheik ba mahaifyarsa hjy mama ba,hjy saddika tana mikewa hjy Adada ta tashi tace toh bari indan taka miki
Bakin kofa Allah ya saka da alheri hajy fulani mungode Allah yabar zumunci
Hjy saddika tace aimune da godiya zumunci masha Allahu Allah ya karfafa wannan zuria taku mai albarka tabbas Kun cancani yabo da jinjina hjya goggo Allah ya kara tsawon rai kowa ya amsa da Ameen
Inda Hakan yay daidai da shigowar Hajiya mama.

sanye take da farar hijabi doggo har kasa wanda yasa fuskanta yay haske sosai, mufrad ne agefen ta sai Aina'u dake biyosa abaya baya Ta Wani sha blue shadda riga da zani ta cakka daurinta cakwai tayi dashi duka baya ga atachment cap dinan sun babbazo abayanta babu wani mayafi sai fuskarta da yaci ubansa da kwalliya faudan Nan ta Mary kay ya fito badau yana sheqi uwa wacce zataje gidan biki,


Direct hjya mama
Ta wuce gaban surkuwanta ta rusuna ta shiga gaishe ta cikin girmamawa da dattako,ababu yadda ta iya ta amsa da fara'a da raha sannan ta juyo suka gaisa da kowa

A lokcin ma Duk hanklin su nakan mufrad da Matarsa,shi baida Wani sake fuska Danko sallamar ma baiyi musu ba yana shiru,Aina'u dake Dan Jin shakkar su saita tsaya kikam abayan sa bata gaishe su ba Hakan bakaramin haushi ya bawa hjya goggo ba,Wani kallon kasa da sama hjya Adada ta watsa mata tuni ta sha jinin jikinta ta bar gefenshi da sauri ta wuce sum sum ta Dan rusuna agefe tace "Sannunku da zuwa Hajiya fatan anzo lpya?..Kai kawai ta daga ta dago girarta sama muryanta can ciki,a mugun dakile tace Lpya Alhamdullahi..ta dauke kanta ta kalli hjya mama direct tace hasiya wannan kuma fa?Tayi maganan kamar batama San waye Aina'un ba,atleast ai Duk Suna kallon su a hoto sunsan da zaman kowa,..hjy mama tace matar mufrad ne,Ainau ai itace surkuwan gidan,kallon Tara saura tamawa Aina'un "uhmm kawai tace bata kara tankawa ba ta miqe tabi bayan hjy saddika suka fice daga falon hjy jasmine na tare dasu"sunkuyar da Kai Aina'u tayi kirjinta kamar zai fito waje ganin wayannan mutanen kamar basaran yinta bane...daga can Hjy goggo ta dago Kai ta kalle mufrad daga Inda yake tsaye ganin Inda yayi matikar kyau gaba daya ya kwashe kamannin danta da jikarta Kai harma da kowa yafi kowa kyau a falon,shi dai ba Wani kwalliya yay ba farar kandura yasaka mai Dan sharara da skull cap mai mugun kyau,sai turaren sa na royal oudi dayacika musu numfashin shi,Jin ance Wai Aina'u ce Matarsa yasa taja tsakinta afili gani tayi Kamar basu ma dace da juna ba kwata kwata...

Ganin bai sake fuskar sa ba yasa keeyan da nazli suka zame suka bar wajen,Anty faressa ma ta miqe da cewar zata taya masu aiki shirya wajen cin abinci

Hjya mama ne zanne agefen hjya goggo Suna Dan hirar su ta yaushe rabo,bakace akwai Wani abu na sabanin fahimta a tsakanin su ba
Dan hjya goggo ta dade da sawa aranta cewa hjy mama ita taso ta rabata da danta dikko data jawosa daga katsina suka zauna a kano suka barta acan,tun tale tale take riqe da wannan abun aranta haryau bata fasa ba..

Suna cikin yar hirar tasu ya karaso har wajensu cikin kasaitar sa mai tattare da nitsuwa da burgewa,babu Wani shirme ko yarinta ayanayinsa ya zauna tare da nade qafafunsa aksaitance ya shiga gaishe da tsohowar cikin girmamawa da kulawa,dakansa ya bayyana mata kansa a matsayin sa na babban da namiji agidan yana babbata hqri akan rashin ziyarar da basaayi...Duk mitar hjy goggon Nan haka tayi shiru tabisa a yadda yake
Ko wasan jikan ma basuyi ba...
Tunda tasab shi soja ne sai bata Wani damu da murdadden yanayin sa ba banda ma girmama shi dataji tanayi azuciyarta

Hira suka cigaba dayi yana saka musu baki jefa jefa banda Aina'u data kasance bare a tsakiyarsu can ta xame jikinta tayi waje


Da misalin karfe sha daya daidai keeyan da nazli suka taho suka kirawo su cin abinci ita kuma shukura sosai ta manne wa anty adada,11:30 d table was set kowa ya zauna da plate agaban sa hajya mama dake tafi kowa sanin yanayin yadda diet din hjya goggo yake Dan haka ita dakanta ta tashi tayi serving dinta,hjya jasmine saita karbeta ta cigaba da zubawa kowa,still sai kallon kallon suke jefa ma juna,musamman ma akan wannan matar mufrad din datake basu mamaki,hjjya goggo da harta ce bazata ma kulata ba,Amma Allah Allah take su kebe ta tambaye mufras Inda ya samo wannan bakauyiyar mace wacce bata San ciwon kanta ba
Ace kina surkuwan gida kya bar uwar mijinki da serving din abinci,aranta ta tabe baki tace "waiko makauniya ce da bata ga yadda hasiya ta girmama ni ba?yaran zamani hmmm,har aka fara cin abincin ana yar hira Amma bashi ya hana su saka Ido akan Aina'u ba,da alama in mutum ba jinin su bane to tabbas saisun ga damanshi,tsaban yadda suke babbasar da ainau kota sako baki acikin hirar da sukeyi da yaran gidan basa cika amsa ta,harta gaji ta sha jinin jikinta tayi shiru daga bisani ta zame ta bar musu wajen tace musu Wai zataje amsa waya,Aikuwa tana tafiya hjya goggo ta soma barbade tana masifa Tace waye zai tattara Nan wajen da zata tashi ta tafi anakan cin abinci Ta Inda take shiga bata Nan take fita ba da kyar yaa sheik da keeyan suka shawo kanta "keeyan ya Dan kakkare Ainaun yace Hala daga wajen aikinta aka matsa mata shikam mufrad cin abincin sa kawai yakeyi bai ce musu kala ba,har dai aka dai kammala aka tashi
Karankaf din su suka nufi sashen ya sheik including mufrad Dan baison ya hadu da Aina'u yasan definatly she will complain Abt yadda sukayu treating dinta and he just don't have time for that aganin sa ai maganinta dayake ta riga ta gwada masa bason zaman gidan take ba aikin office dinta ya zarce haduwarta da familynsa tsaki yaketa ja aransa ya bata shiru ajikinsu time to time haka yana Jin shirmen su har mamaki yake yadda su kannen sa suka Wani sake da su onetime kamar da can sunzauna da juna,Wani irin surutun balai sukeyi anata dariya ana nishadi,dama
Dama ma anty faresaa yasan wannan halinta ne
But he is actually suprise of the quick bonding,tsaraba kala kala aka bude ga kyautuuka kowa saida aka kawo masa abunda inyagani zaiji dadi.

U can tell thy feel so happy,musamman shukra dataga harkan girma da arxiki ba irin nasu ba,she is sooo proud to be their own spec,badan zaman mufrad anan ba da babu kalar barbaden labarin da bazata basu ba.

Anty fareesa ta shiga shirya musu dakin dakma sunce anan sashen YAA sheik din zasu zauna kafin atafi can abuja sabon gida,so spare room dinsa aka dada kimtsawa nazli dake da danbanzan kyuwa ahaka dai ta daure ta tayata jera kayansu suka shirya musu ko ina tsaf..

Kafin su fito falo suka samu yaa sheik ya fice shida keeyan,mufrad ne zaune kusa da hjy goggon da Dan sister sa jawad a hannunshi yana masa wasa...sai kallon sa take dan
Sosai take so ta masa gulman Matarsa Ainau saidai har yanzu bataga fuska ba hakan yasa tayi shiru tana jira ko gobe in yashigo gaisheta da safe tabbas itakam zata gaya masa Sam basu dace ba...

Bangaren Aina'u kuwa tunda ta shiga dakin tayi zamne durus agaban mirror,tsaki take ta saukewa uwa dattijiwar tsaka itakai tana kumbura fuska uwa kububuwa tana famar kadakai kamar kadangaren gobara,Wani huci takeyi itakadanta kamar xakanya data fito farauta da alamar ta razana ganin sun hjya goggo Kai musamman hjy adada datake mugun daukar kanta kamar wata sarauniya

Ji tayi komi na gidan ya fita mata akai duba da yadda suka Wani basar da Ita tamkar wata shara,altho ba laifin su bane aranta tasan ko itace take da irin kudi kyau da ikon su wallahy da zaitayi abunda yfi haka ma mutane

Gaba daya ma haushi suke bata
Da girman kantan Allah yasani bazata iya jumre halayen su ba,Dan arayuwa bata taba yarda Wani Dan adam ya taka taba sai muffy shidin ma dan son shi ya mata yawa ne,sauke idanunta kasa tayi cikin damuwar yadda zata fara dasu,gashi tana tsananin son zama cikin familyn su,she knew she have to do sumtin to earn her respect batare datayi dogon tunani ba kawai ta dau jakarta da mayafinta ta sulale agidan taja motarta ta wuce office yin abunda ya dameta..

Isar ta office keda wuya saiga kanwarta Zara ta iso,bude kofar tayi babu ko sallama taci uban material da zararan kitson chiko akanta ta kafa daurin ture kaga tsiya her lips was illuminating evrywhere da zumbuton Sa tsaban Jan janbakin da aka lafta mai tana shigowa ta ja tayi kak ta tsaya tana bin Aina'un da Wani irin kallon raini
Kallo daya Aina'u ta mata ta kau dakanta dake she is not in d mood also,gaba daya hanklinta bai jikinta Dan tun zuwarta kwakwalta yakasa samun nitsuwa da yadda zatayi zama dasu hajya adada
Da can yaya taKare da jarabar hjya mama gashi an Karo mata wasu?Allah Allah take muffy yazo kawai tayanke hukunci zatace mai su koma gidansa kawai cos she just can't live with too much family members around gaskiya

raya Hakan datayi yasa ta Dan sake fuskarta wa zarah cos tasan she will be needing zara's help akan mufrad batun komawar gidan nan.
Bata son yace mata no so she won't mind ta kara bada kudi dan akawo mata Wani maganin buzuwa da zai mata amfani.

Kai ta dago ta daga girarta sama tana kallon Zarahn
Yanzu kuma meye kika shigo min office kamar wata mahaukaciya

Zarah ta watsa mata harara mai zafi idanunta Nan kamar zasu fado
"Sis kina ban mamaki"..
Banzata ayadda nake buga kaina akanki haka zaki watsar da lamarina ba,meye bana miki akan damuwarki?
Wani taimako ne bana miki akan mijinki mufrad...
Wato kin maida nu sakarai,asha mangwaro a yarda kwallon ko?Da sauri ayn ta mike tsaye cikin tsananin mamkin Jin kalaman nata muryanta harna karyewa tace
Hey hey hey stop here,its enough,zarah
Wannan Wani irin magana kikeyi haka?What is it?
Meyakawo wayannan baqaqen maganan?

Cike da tsiwa da harara Zara tace aikin sani
Pls don't even pretend,tayi rau da idanunta ta dauke kanta gefe
Kasa kasa ta furta...mtsw na tsani munafurci wallhy.

Ran Ayn take saiya soma baci danta tsani raini matuka tace nasan me?
Me nasani ?or are here to disrespect me Dan kawai Kinga Ina wasa dake?
Cikin yanayin rainin Zarah tace
"To karkiyi mana ni baqin cikinki ne yake damuna
Aina'u u knew dat IMAD kanin surkuwan kin nan zai dawo nigeria in 2 days time and you Neva care to tell me sai awani wajen nakeji!Ayn dakeji kamar kanta zai kuNce ta nade hannayenta cikin dakewa tace
And So what in IMAD zai dawo?
Ina ruwana da Hakan,"cikin tsawa xara ta dakatar da ita Ohhh haka zakice?kituna alkwari kikamin zaki jona ni da shi inhar ya dawo nigeria don't just tell me U've forgeten about that..Kamar zatayi kika ta Furta haKan alaman bacin ran ya shigeta sosai

Ganin Hakan yasa ainau ta Dan saussauto ta dauke kanta slowly dan itakam ma ta manta da cewa sunyi hakan..a hankli "tace NO now,I haven't. Amma ai kyamin magana a nitse yadda zan fahimta u were just shouting and insulting me

Zarah Tace ai dole tunda dai baki damu da damuwata kamar yadda ni nake damuwa akanki ba

Kinsan fa auren Nan nima nake so,and I choose to be in ur husband family kodai baqin ciki zakiyi min bakiso in mannu daku nima rayuwata tayi kyau irintaki

Lumshe Ido Ain tayi tanajin yadda zuciyanta yake mata zafi,bata ma iya amsa ta saida ta samu waje ta zauna
Ta dafe kanta
"Inyi miki baqin ciki kamar ya?U're my sister for godsake
..Nifa bansan da zancen dawowar IMAD ba mufrad bai fadamin ba,cos tunda nafara amfani da maganin Nan all he cares about is to have me day and nite all the time and I just can't breath wallhy harna soma gajiya da jarabar mufrad,saita danyi shiru .."yanzu ke A ina kikajin Hakan?
kujera zara ta jawo ta zauna ta harde kafafunta cikin sauke Ajiyan zuciya tace Wani friend dina ne a states danasa yana dan bibiyarsa,he told everything Wai jibi by now maybe ma yana Nigeria.
But am suprise da kikace mufrad bai fada maki ba I tot thy are best of friends,Ayn ta tabe baki kema kinsan muffy he won't talk about dat unless I insist,"so how can I help u now?wallhy Zara matsala yayimin yawa.
Can u imagine baban muffy ya kara tarkato danginsa na katsina Duk sunzo sun kara cika mana gida And u need to see how thy treated me like.."TRASH"..ta karashe maganan da kunan rai Da sauri Zarah ta tabe bakinta tace tabb Aikuwa wayanan zaki shafa dasu Dan kaf labarinsu nasani sunada arziki da wayewa sosai musamman ma
Kanwar mahaifinsa ita Hajiya bintun shehuri,ai ita matar Dan sarki ne Kuma Kinga mijintan kan ya mutu ya zama sarki sunyi Mulki sun baza sarauta so haryau Jin kanta take kamar wata hamshakiyar sarauniya"..Nide babu ta yadda zanyi in temaka miki akansu wayannan sunfi karfina...
Dama ace kin samo min mafita ne akan imad dasai nayi tunani
Da gudu ainau ta taso cikin magiya
"Ah Ahh no now haba Zarah kawai kice baxaki taimakamin ba,meye kuma na cewa saikinyi tunani?Ba zancen imad bane?we will know what to do daga ya dawo nigeria kawai kizo min hutu Koda na sati gudane,kinga yau tun asuba dawowan su muffy
Daga abuja kuma yace min kwanan zamu koma can da zama,including imad din Kenan ai,Kinga inkinzo hutu frim der sai a San nayi u got me?
Sauke Ajiyan Zarah tayi with quick relieve tace ok naji
Amma kema zakina Dan shihhigar Dani wajen mijinki ai naji ance Suna matukar shiri da imad tace done deal karki damu So gayamin ya za'ayi batun mutanen nan

Zarah ta mata Wani irin Kallon rainin wayo,can cikin Jan aji tace "kawai ki tashi muje wajen mama..

Ayn tace mama kuma?me ya kawo wannan maganan.
Kawai kice inje a zazzage ni,mama fa gani take komima laifi nane tariga tasa aranta cewa ninake cusa kaina wa mufrad

Zarah Tace kyaleta abar wannan maganan u don't just listen, kawai ki biyonin mana muje kiga yadda zan nema maki wajen zama daram awajen wayannan tsoffi ta hanyar manipulating dinsu.
Ke barikiji Daga zarar anzo anyi musu fadanci annuna ana mugun daraja su karrama su toh shikenan.

Da zarar munje gaban mama sai ki gaggaya mata karya da gaskiya akan abunda sukayi maki kice kina son taje ta gaishe su,Kinga ai yakamata ace akwai dan abun tsaraba da zamukai ko?to anan nikadai nasan mezan bata takai musu ai akwai sauran barbaden maganin farinjini da zee zeee ta karba mana kawai sai asaka musu suyita shaka cikin turare,atleast Koda basa tare dake 100% Amma in basu saka miki ido ba ai kya huta,Ayn tace hakane kam,jakarta ta dauka tace
To muje gidan Nan da nan suka fice suka dau hanyar gida,samun mahaifyr su sukayi tana nafila kafin sallahn azahar dake ita mai riko da addini ne sosai,haka suka zauna suka gaggaya mata karya da gaskiya duk dama bawai ta basu hadin kanta Kai tsaye bane Amma ta basu tabbacin cewa washe gari sassafe inta karya zata taho din.

Part 1 IS FREE,TUKUICI NE GAREKU MASOYA NA U CAN READ IT HAR ZUWA INDA ZAMU TSAYA,SAIDAI CIGABAN SHI NA KUDI NE,PLS SHOW SOME LOVE AND SUBCRIBE

the ACCESS FEE IS 300 NAIRA ONLY
VIA 0152983148
MOH'D SULE SURAYYA GTB.
OR katin MTN vtu tran via 08060712446

Screenshot ur evidence to SURAYYAHMS 08060712446

OR MAMAN MUBENA
08036651119.
11/18/21, 5:41 PM - Buhainat: *™✓SHADE OF RUFAIDAH*


_BY_
_SURAYYAHMS_


_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_


BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.


Part1:chapter 14
*Lord's perfect plan.*


Kano state
Anguwan gangare.


Ana kiraye kirayen salla ta shigo gidansu da sallama babu kowa a tsakar gidan, hijabin ta tacire ta daura kan igiya tadau butan datagani agaban wata tsohuwar rijiya tai hanyar bayi sanin tsohuwar nata Hala tana salla yasa bata kira sunanta ba ta shiga bayin tayi tsarki bata jimaba tafito ta tsugunna tai alwala tadau hijabin da Dan ledarta tayii sallama a kofa ta shiga dakinsun da babu abunda yake tashi aciki sai warin tsufa da tsamin tsamin talauci..

Agefen tsohuwar dake salla taje ta tsaya ta tada nata sallan bayan ta Sallame zama tayi tadaura kanta kan kafadar tsohuwar da ake cewa yakumbo data idar da sallanta tuntuni tana zaune,a mugun gajiye tace "wayyo Allah na yakumbo nagaji wlh, yunwa nakeji akwai abinci agidanga kuwa? dagota yakumbon tayi tace "sannu hadiza sannu kinji,fatan kin samo cikakken labari akan yayan naki?shin yaya suke ciki kinji labarin rufaidar kuwa?..atake yanayin umma hadiza ya sauya idanunta suka cikko ruwa da alaman bata ma San me zata fara cewa ba,ganin alamar data bayar yasa yakumbo tayi saurin kawar da maganan tace ke da kikejin yunwa, toh kiy maza ki tashi mana, nasaka ruwan zafi akan murhu ki dau kofi ki dama kunu ki dumama cikinki, wanka zakifarayi kokuma abincin zaki ciki?,riko hannunta umma hadiza tayi tace A'a yakumbo zandai sha kunun Amma bazan iya kara bata Wani lokaci a gidan nan ba kema kinsan halinsa ai,kuma tunda nayi masa karyan baki da lpya zanzo dubaki hklina yakasa kwanciya yanzu haka Hala yasan Inda naje karma inje gidan ne ya harxuka ya fatattako ni,...
Cikin tabe baki Yakumbo tace hadiza ba gwamma ya korokin da irin wannan zalunci ba,ace miji ya rabaka da yayanka sannan yahanaka yin magana akansu?yo Allah na tuba inbadan bashin maganin shi danaci ba har shi ya isa inbashi aurenki ne? Ai har abada malam bukar bazaici darajar samun mace kamar ki ba hadiza saidai a qaddara jahilin banza jahilin wofi
Ke Jeki ki debo kunun inkinsha saiki bani labarin yadda ake ciki da batun yara shi zaifi min,Mikewa umma hadiza tayi babu musu ta wuce waje cikin Dan karamin kitchen din falange dake tsakiyar gidan ta kutsa kai garin kunun geron su ta kamfata ta dama shi da dan kauri tasa musu zuma ta taho musu dashi daki Adan koko

Samu tayi har yakumbo ta gama kimtsa Inda sukayi sallan tana zaune abakin gadonta na Tum Tum tana kan jiranta Zama tayi ta zuzzuba musu a kofuna bayan ta kammala ta miqa ma yakumbo nata sannan itama ta xauna ta fara shan nata a hnkli wani kuuuuuru ru cikin yake bada sauti alaman abu mai dumi yana ratsa hanjin cikinta yau tun safe rabonta da abinci banda yawon neman cikakken labari akan yayanta Babu abunda takeyi
Saidai Alhamdullahi hankalinta yadan kwanta yanzu data ta jijjiyo wasu labaran saidai kokadan yanayin labarin data juyo game da zaman kangin da sukeyi din bai mata dadi ba...

Musammn ma na yarta suhan da akace sau biyu mijinta yana lakada mata shegen dukka irin na kawo wuka,murja da rukkya km ma bbu magana dan labarin auren sun Sam babu Wani dadi aciki, aika ta musu a boye Dan karma akai gulman ta wajen mahaifinsu ya dawo musu bala'i dukkansu awajen sa ko ya tsine musu.

Suhan da murja dake mijinsu baiya musu kulle sukam sun samu damar mayar mata da sakon ta hanyar yar aikan da aka aiko wacce itace take kawowa hadiza rohoto akan dukkan abunda datagani da suke ciki

Rukayya kam kwata kwata mijin nata bai sake mata ba saboda shi mai arxikin dabbobi ne, daga baqon fuska ya shigo saiyahau bori yana cewa anatara masa barayi agidansan akan haka ya raba matayen sa da kowa nasu,yana da arxiki kam amma ya shaharawa wajen yin kyem kyem da abun hannun sa hakama Babu mai ci ko sha agidan sai inyaga dama,
shikam da almajirin gidan sa ma hadxa tasa aka hada baki sannan takejin halin da ruqayya take ciki

Duka Yaran Sukanji matukar dadi da sanyi aransu idan akace musu ga umman su acan waje ta zo dominsu tana bibiyar lamuran rayuwar su Dan kuwa bakaramin kaicon rayuwa da tsantsar takaici suke kwasa a gidajen mazajen sun ba.

Acikin su wayanda suka maido mata da gaisuwar babu wanda baiyi mata maganan rufaida ba,Hakan ya dada saka umma hadiza acikin damuwa sosai,waima ya zaayi ace har Yau babu wanda zai gaya mata Yaya rufaida take?Ina aka kaita ko Wani irin hali take ciki..
Wasu irin maqudan hawayene suka sauko daga cikin idanunta yuuuuu ayayin da ta sauke kofn kunnun a bakin ta a hankli Duk jikinta yay salak daganinta kasan tana cikin tsananin kunci da azaban damuwa.

Baki a wangale yakumbo take kallonta tana tsananin mamakin yadda mutum zaiyi shiru ya bace cikin tunani shikadansa yayita jimami
Tace oh ni A'i
"Yanzu hadiza Hakan d kikeyi adalci ne mkanki?
Dan kunun ma da zakisa acikin ki kiji sauki shine Kya sa shi agaba ki zauna kina masa kuka?...wannan irin rayuwa ne hka hadixa? ohni A'ishatu jikar shehu
Itama kukan ta barke da shi irin na tsofaffi tana matse idanunta suka hadu dukansu suna famar kukan,Nan aka rasa wanda zai rarrashi Wani Dan sosai umma hadiza take kukan da iya qarfin xuciyarta Wai Koda wani abu zai kau daga zafin da takeji a kirjinta game da rayuwan yayanta da tunanin yarta rufaida dayake cike mata kwakwalawa..

Can yakumbo ta sauko ta karaso har gabanta cikin yanayin tausaya
Mata jawota ta jikinta tayi cikin lallami tana bata baki tadau kofin a hannunta tana tura mata a baki wai koda ma zata cigaba da shan kunun taji sauki sauki,kwanciya kawai tayi a jikin yakumbon tana sauke Ajiyan zuciya idanunta a lumshe sosai Babu abunda ke sauka acikin su sai hawaye.
Cikin shesaheka a hnkli ta furta
"Yakumbo nikuma haka Allah ya tsara min qaddarar rayuwata.
Na girma bansan iyaye na ba
Ga Yaya na mata kaf anjefasu acikin ukubar rayuwar aure.
Babu abunda yafi daganmin hankli kamar inna tuna da cewa Babu ta Inda zan shiga inji labarin yar auta ta rufaida.
Yakumbo rufaidai har nawa take?ko 17 batagama cikawa ba meta sani da har za'a rabata da mu,shikansa malam a dame yake Amma yaki yacemin komi
Nikam ko mutuwa rufaida tayi ne? naga babu randa zan runtse idanuna banga fuskarta acikin Wani irin mummunan yanayi ba,yakumbo nikadai nasan menake ji araina game da rashinjin labarin rufaida, bana tsammanin rufaidata tana cikin koshin lpya..tabbas akwai matsala game da shirun rufaida,jikina yana bani wani abu yakumbo.. Kaico na da bansan inada zanga yata ba..Wani matsanancin kukan ne ya kara kufce mata wanda yake fitar da hucin sa mai tsananin quna da ciwon datakeji acan cikin xiciyarta yana mata zugi da zafi

Ita kanta yakumbon kuka kawai takeyi ga kanta na mata Wani irin ciwo sabida tsufa da ciwon daji dayake fito mata a makwagoro,Duk Saita ji kamar laifinta ne data aurar da hadixa wa yaa malam da Duk Hakan bai faru ba.

Ahaka dai ta rinka rarrashinta tana lallabata tsaban batajin dadi ahaka ta miqe ta shirya ta wuce gidanta batare da Tasha kunun ba
...daga isarta gidan ta samu har ya shiga sallan ishai Dan haka tayi marmarza ta shige bayi ta doro alwala dakinta ta shiga ta kulle kofa,kamar yadda ta saba ko bacci bata samun sukuni face ta shimfida sallayarta tayita roqon sauki ma rayuwan yayanta,Saidai tunda ta idar da sallanta ayau akan rufaidarta kawai takeyi wa Allah kuka tare da miqa kokon bararta Koda zaisa wata rana taji labarinta.

_*Ivy cottage USA 2:00pm same day*_


Ko minti goma rufaida batayi a sumen ba ta farka cikin fara wani mafalki mai cike da ban tsoro Gani tayi wasu halittu masu cike da ban tsoro suna biyo ta da wata karamar yarinya da bata wuce sa'arta ba
Gudu sukeyi a cikin wani mahaukacin jeji dayakenan baqi qirin wanda ko tafin hannunka baka isa ka gani ba, sai famar gudu take tana ihu sai da tayi nisa sosai wanda ba lallai bane a iya hangota sannan tadan tsaya tare da juyowa ta bayan ta ta gani ko har yanzu wadannan mugayen mutanen na biye da ita amma sai taga babu komai,cikin nishin wahala tare da shashshekar gajiya ta sake juyowa ta gabanta da niyyar ta dan karasa gaba ko zata samu gurin buya sai kicibus tayi Karo da wadannan mugayen mutanen sunyi carko-carko a gabanta ko wanne rike yake da zundumemen wuka a hannunsa da alaman kasheta kawai zasuyi a hanzarce ta sake yunkurawa da niyyar sake gudun sai ganin tayi ta koina gaba daya sun gewayeta Nan take taga wani wargajejen mutum kansa baki jikinsa fari wanda gabadai wajen ba wanda yayi girmanshi da kuma girman katon cikinsa xuciyarta ya riga yabata cewa alhaj baturen ne,har gabanta ya bayyana cikin takunsa mai cike da kasaita daga bisani kuma taga ya shiga gewaye wajen da take da Wani magani yana barbadawa..

Daganan ta juya sai taga wannan yarinyar da suka gudo tare ta kafe jini nata yoyoywa zuwa kasa daga cikin bakinta


waje guda ta tsaya cak Cikin mugun rudewa da ajujuwar dake dibarta ta tattake ta buga wani mahaukacin ihu sai da ko'ina ya girgiza daga bisani kuma ta zame jiki ta fadi kasa tana ta ihun,Dan Allah kuyi haquri Dan Allah ku barni karku kasheni
saukar bokintin ruwan da aka kwaroro kanta ya zuba gaba daya ajikinta shaaaa shyasa ta miqe a gigice ta zauna a wahale tana zazzare idanunta Babu shiri ganin Wani mugun mutum a tsaye akanta yana huci.

"Meye kikeyi wa mutane ihu ? mutumin ya daka mata Wani hatsalallen tsawa
Wanda tsabar rudewar datayi bata San sanda
Kuka mai cika kunne ya kufce mata ba
"wayyo Allah na zan mutu..cikki na yanamin ciwo
Dan Allah kuban Wani abu insha inji sauki..wayyo mutuwa xanyi
Cikin wahalallen yanayi take kukan Amma ko ajikinsa baice mata uffan ba,can sai ga Wani mutum shima ya shigo Adan gaggauce,Jan Dan uwansan yayi suka nufi gefe suna magana sai zufa sukeyi da alaman Wani abu baiyi daidai ba,..Suna kammala maganan ya juyo cikin sauri ya nuna rufaida da bindiga,fuskar San nan a yamutse cikin tsawa yace "ke tashi Muje,dayan ya dafa kafadun sa yace a'a,kabarta anan kawai oga yace karmu kara Koda mintidaya anan zata iya bata mana lokaci..

A gaggauce Wanda yake pointing bindigar akanta ya fara komawa da baya kamar dai baison ya tafi subarta anan din,danshi irin qurds din nan masu tsananin loyalty ma ogoginsu aganinsa in suka barnan hala rufaida zata iya kufcewa.

Ahakan dai dayan yajashi suka kulleta a dakin suka bar wajen tare da dukan sauran masu aikin agaggauce suka bar gidan sukaje wajen boyewarsu kamar yadda aka umarce su already labari ya riga yazo musu cewa anyi ma Alaji Bature cune FBI sun kama shi,so in ya fito lpya zasu dawo a cigaba da gashi inbai fito ba dama sunsan me zasuyi dan ba yau aka fara irin Hakan ba

Rufaida kawai aka bari a gidan tana yashe akasa ciki tsananin Jin ajijiya da zazzabi ita daya Babu motsin kowa
Har gari ya rufa yafarayin duhu duhu alaman magrib ya gabato amma bata ji motsin kowa ba Wani azaban baqar yunwa da tsananin kishirwa ke ciccin hanjin cikinta yana Murda mata ciki
Ga tsinannen duhun da yake shirin mamayarta ji take kamar ta zauce tayi ta kurma ihu Koda zataji sauki sauki..


_HERMOSA D'LA PUB, las Vegas. 7:40pm_


Parking hadadden motar sa bodyguard dinshi yayi a parking lot din babban pub din yana zaune a owners coner baima san sun isoba sabida wayarshi dayake ta famar daddannawa
Casual dressing yay Inda yafito a cikin wata shegiyar unbuttoned shirt na givency white and black color dayamai kyau banawasaba ya hadeta ne da dawani Black carmourflage trouser kafafunshi sanye da wani black boot na balenciaga, ya Taho da jacket duster coat ne sabida muran dayake yi sai wani hadadden kamshin turaren quilty absolute yakeyi kaman ka lashe shi tsabagen haduwar sa,budemai kofan da akayi yasa ya dagokai ya kalli bodyguard din dake tsaye agaban sa jiran ya sauko

Karamin Ajiyan zuciya ya sauke baice komi ba ya sauko ahankali tare sa zuba hanayenshi a aljihu, gaba yayi yana taku daidai kamar Dan sarki


Rufe motar bodyguard din yayi cikin sauri sukabiyo bayanshi suka nufa cikin pub din juyowa yayi fuskarshi adan daure jin karan takalman su daf daf da shi,wani irin haushin su yakeji yanda suke binshin nan kaman wani karamin yaro daga yay korafi ace ai aikin su sukeyi na kareshi,but he already knew dat Babu mai Kare shi a duniyan nan sai Allah,but wani bin dole ne yakansa
Kabada hadinkai domin akare rayuwarkan gudun Duk abunda ake tsoro din ya faru

Beign a top notch barrister who was well knwn to be in double shits with major corupt criminals da dangerous terrorist is not easy
,musamman yin cases akan wayanda suke ganin doka bazata taba hawa kansu ba

saidai fa Sosai Allah yakan bawa IMAD sa'a akan irin wayannan mutanen,hakan tamkar baiwar sa,he is too observant and a dangerous deep thinker,Allah ya riga ya bashi hikima da fasaha akan harkan aikinsa wuce tunanin mai tunani,
Shiyasa a Duk sanda case ya shigo hannun sa to tamkar anyi angama ne Duk dama shi bai dade da fara aikinsan ba but atleast a iya shekaru bakwai din nan dayayi ya taka muhimmiyar rawa a cikin manya manyan cases da suke addabar kasan such as drug dealers,cyber crimes,terrorism da human trafficking.

Bayan International law daya soma karantawa he had his second certificate in international criminal law kuma har iyanzu bai dena karatu yana kara iliminsa ba

Saidai shi arayuwan sa Babu ruwan sa da cases din daya shafi mata,most espicially in akan women abuse ne,ko rape ko Wani domestic violence toh baya taba karban irin wannan cases,cos he know how vulnerable he is
Yanada matukar tausayin nakasa dashi,in namiji xaiyi convicting baya damun sa,amma Daga zarar yaga ya mace acikin Wani hali tou qaddara ko bacci mai kyau baya daukar sa,yakan iya shiga damuwa inyaga ana oppressing din mace ko Dan karamin yaro musamman ma ace masa dan maraya ne,so he Neva wanna ruin his career bcos of his vulnerability shiyasa kwata kwata ya gwammaci yay risking life dinsa a gaggan laifukan da mafi akasari mazane suka fiye aikawata


Ahankali cikin soft voice dinshi ya juyo ya kalle grds dinsa dan baison yamusu ihu ya janyo attention din mutane yace
you guys should please wait for me outside pls give me a break,Kaiwa nan yawuce yay ciki cikin daure fuskan sa sosai sukuma babu yanda suka iya suka koma gaban mota suka zauna


Budemai kofar shiga VIP reservation securityn wurin sukayi ya shiga cikin har cikin pub falour din da wakar su Rihanna da bryson tiller ft dj khalid.."wild thoughts" yake tashi mutane na rawa a dance floor kamar zasu karye kwankwason su,wasu na buga bar games wasu suna caca dauke kansa yayi yana dan cije lips dinshi ya hau kan stairs din yay sama ya doshi wani waje da aka rubuta men Only.

security dake wajen suna ganin shi suka matsamai ya shige yana shiga wasu mazaje su hudu ne a zaune dukansu kamar black Americans sai sauran fararen turawa ga cigarete ga shisha pots kala kala agaban su da manya manyan bottle din hernesy da wine glasses a hannun su, suna ganin shi sukai ihun nuna Jin dadin ganin isowr sa daya daga cikin fararen turawa yace we are glad ure here
But you are late zama yayi kusada guy din dayayi maganan Wanda shikadai ne yay kama da yana cikin hayyacin sa sosai a hankli yace wash, my back" dayan black din ake cemai Nando ya juyo cikin neman magana yace hey MAD where are your guards? Dan haka suka saba kiranshi tun Suna college sabida tsaban rikici da gagaransa suka maida sunan sa ya dawo "MAD"dakema daga jikin sunan sa suka yanke I din suka bar MAD gashi hartana kkrin binshi, daga yanayin yanda yay maganan zaka gane tsokanar shi yake nema hakan yasa sauran suka fashe da dariya sosai,"danger zone ba...hararan su yayi ya hade ransa sosai yace "no fucking qurds,i came alone" "wowwwwww Kai, lemme just call this a beautiful lie right guys?nando ya tambayi sauran mazan atare sukace "yeah,suka cigaba da dariya ganin iskanci kawai sukemai yasa ya kalli bar attendant din wurin mace ce Latino babe kyakkwa yace
"non alcoholic pls" Da sauri ta yajuya dan zuwa dauko mai, juyowa yayi ya kallesu ganin duk sun tsareshi da idanun sa dayayi ja suna shan shishan su yace so wats up guys? Nazo ne sabida muyi bankwana am leaving tmrw,
Wani iri sukayi da fuskan su Inda bakace abun bai daga musu hankli ba,but thy are men already,so thy just have to man up daga Hakan kowa yay masa fatan alheri akan rayuwarsa na Nan gaba suka cigaba da sharholiyarsu


wanda yake facing dinsa mai Suna yanar ortugru u can tell dat shi Dan kasar turkey ne, cikin harshen turanci dan duk da turancin suke magana yace "yawwa mad dama hira mukeyi akan irin matan da
mukeso mu aura,not now but in the future,da sauri dayan black din dayake faman shan sigari wanda kwata kwata ma baimayi magana ba yace I, officially.. Edwardo jackson Perez, I want to marry a spoilt brat..Atare dukan su suka juyo Suna kallon sa yace yesss Yarinya yar gayu mai kyau wacce aka taso ta acikin tsananin gata yar gidan Wani shegen powerful business man or a multi billionaire wanda zamu lalace tare,Wani dariya suka fashe masa dashi,cos he is sooi high, yanar yace ma Nando da imad to ku wasu irin mata kukeso?daidai lokacin bar attendant din ta taho cikin takunta mai dauke hankli ta ajiye ma imad non alcohlic drink din dayay requesting karban drink din yayi ya zuba a white glasses ya tuttila ice blocks akai,Nando dake kusada shi ya kalli wanda yamasu tambayar yace "Yanar,meyasa kake tambayar mu irin matar dazamu aura, kaima kasan MAD tough girl zai aura am sure yarinyar Wani mayor zai Auro ko yar wani wrestler this guy is too serious menhn.

Dariya mai hade da ihu suka fashe dashi"..ure fucking right or maybe he will go for a detective


Tabe baki imad yayi jin maganan da yanar yayi yakai drink dinshi bakinsa yana kara shigewa cikin kujera da kyau

ganin kamar baida niyyan yin maganan yasa sukayi shiru sun saba dama da iskancin shi na son sharesu alhalin in shine yake neman tsokanan mutum baka isa ka sharesa ba,hakan yasa daya daga cikin turawan mai suna emilliano, Suna cemai mills yacigaba da hirar yace "niko? inaso in auro hamshakiyar matan data girmeni sosai wanda zan zamo mata tamkar asset at least tabani 17 yrs hakanan" atare dukansu suka juyo suka kallashi ciki harda imad dake famar sipping drink dinshi .daga musu kafadarsa yay yace trust me guys,I hate baby sitting I wanna be pamperd by some hot mama de la hot,bazaiyu nayi bursting ass dina a wajen aiki na dawo gida Babu mai lallabani kamar kwai ba,my mum is already late hunn..ahh need a sweet mammy ptsss..Yana karashe maganan ya wani daure fuskar san kamar da gaske
dariya dukansu su kayi banda imad da yadanyi murmushi alaman choice din Mills din yadan bada citta, kana ganinsu kasan duka suna enjoying hiran da sukeyi ganin yayo murmushi yasa Nando yce "come on mad tell us yours mana kodan nayi azarbabi?So how isshe gonna look like?yanar ya zubamai Ido daga can shima yana saurara, dan bude idanun sa yayi ya kallesu saikuma yay murmushi mai sauti ya daga glass cup din hanunshi yana kallon sauran kankaran dake ciki Dan shiru yy kaman yana tunanin wani abu,dan furzar da iska yay ta bakinsa ya gyara zaman dayay akan kujeran yyi xama mai kama da kwanciya daura glasscup din akan kirjinshi yy snn yace "forget it guys,I dont think i will ever get married, but if Eva I do matar danake so na Aura....???sai yay shiru yasa hanunshi ya cire glasscup din daga kan kirjinshi ya aje akan table
Tare da nade hannyen sa akan chest dinshi yy jimmmmm kadan.

yace "I want a criminal dat look like a suspect..
Dukan su suka kureshi da alaman basu gane meyake nufi ba

Yace okay inason na auri mace dat is so innocent on d inside,but kinda bitch on d inside,cool and uncool,cos I seee rich girls are too stupid I hate the prouds,I hate them ya yatsine fuskan sa cikin rigimamiyar muryanshi ganin sun kasa cewa komi banda girgiza kai da
Wasunsu sukai

Yanar yace "I want a smart girl mara son jiki a girl dats sooo vibrant and more formal smarrt as hell.

Nando yace i need a peaceful obedient and softgirl that love me for who I am,..simply

Imad ya kallesa yace cheers bro if her heart is beautiful I think am also okay....yayi dan shiru kafin ahankali yace "a girl that my heart will naturally fall for cos it's sumting that’s really hard to fake"..

yanayin shiru edwado ya kallesa yace "so u mean u don't want girl that is too expose? yarinya mai hankali da son taimako ko?"

Dariya sosai suka karayi atare,imad yadanyi shiru kafin ya yatsine fuska ahankali yace "I just want a girl that will fill my imaginations
,innocent nd fierce kind of, .. dan murmushi yayi ya kara daukar drink dinsa ya kurba yace "enough guys anyway, nasani such girls doesn't exist on this earth so I ain't gonna stress myself with marriage talks nifa ba aure nace muku zanyi ba nowadays girls are too bitchy yasake yatsine fuska agajiye duk dariya suka hau yi masa..

Yanar yadan buga kirjinshi yace"u are just talking imad maybe ma duk saika rigamu yin aure ai muna nan dakai"

Harara ya watsa mai yana hamma at same time yana duba oyster watch din dake hanunshi ganin kusan 2:30pm na dare ya miqe tsaye Babu bata lokaci yace "gudnight guys am gonna catch my flight tomorrow" atare duk sukace See you tmorw Yajuya ahankali yana daga musu hannu yay waje

Wani bacci yakeji bana wasaba da kyar yakai gaban mota aka budemai motar ya shiga ya kwantar da kanshi jikin kujera ya lumshe idanun sa daganan kuma sai bacci

Murmushi guard dinshi yayi daya juyo bayan yarufe kofan car din kaiwa gida sukayi yay parking suka fito ya zagayo yabude kofan yadan bubbuga kujeran yace "sir.we are home can I help u?dan bude idonsa yayi ahankali ya kallesu ahankali yatashi yaziro kafafunshi kasa guard din zai rikeshi ya harareshi cikin bacci yace excuse me sai yay gaba

su dai suna biye dashi har sukahaura upstairs yabude dakinshi ya shige yafada kan babban gadonsa batare daya cire koda takalmin sa ba, ciremai takalmin guard din sukayi suka lullube shi da duvet sannan suka rage mai karfin AC sabida muran dayakeyi.

Dayan kuma ya kashe wutan dakin suka juya suka fita dan already tun dazu da sassafe suka hadamai kayan dazaiyi tafiya dasu gobe.

Bangaren rufaida kuwa cikin Wani irin yanayin firgita ta farka jin kamar motsin mutum akanta,da kyar take iya motsi tsaban yadda yunwa da kshr ruwa yay mata lahani

Fincikota taji anyi an watso ta waje,
Babu Wani haske awajen Amma Duk da Hakan tagane cewa Alaji Bature ne yazo mata saidai batagansa da mutanen sa ba shidaya ne dagashi sai yar rigar bacci daya sakaya

Har gaban Wani famfo yakaita ya gurfanan da Ita akan gwiwarta tare da fincikar pipe din tamfor yana wataa mata ruwan sanyi daga kanta har izuwa kasarta,Wani numfashi mai Nauyi take saukewa,can ya umarceta data wanke jikinta rufaida ta rasa yadda zata farayin hakan agaban sa

Ganin taurin kai kawai zatayi yasa ya fincikota tsaye bata hankara ba kawai ji tayi jikinta babu kaya daga ota sai brexiya da pant dinta wanda yy dukun dukun Dan datti Dan tun zuwarta rabonta da samun wani kaya

Batama San kalar kukan datakeyi ba kawai dai tana tsaye ne Jin yadda namiji yake sassaka hannun sa a sasassan jikinta Wai yana mata wanka.

Sauki daya da bai ce zai mata tsarki ba amma still shiyake zuba mata ruwan tana wanke private part dinta
Sanda ya tabbata ta wanku ya kashe ruwan,bai jira ta dau kayanta ba ya dauketa cak ya shiga cikin Wani daki da Ita...

Part 1 IS FREE,TUKUICI NE GAREKU MASOYA NA U CAN READ IT HAR ZUWA INDA ZAMU TSAYA,SAIDAI CIGABAN SHI NA KUDI NE,PLS SHOW SOME LOVE AND SUBCRIBE

the ACCESS FEE IS 300 NAIRA ONLY
VIA 0152983148
MOH'D SULE SURAYYA GTB.
OR katin MTN vtu tran via 08060712446

Screenshot ur evidence to SURAYYAHMS 08060712446

OR MAMAN MUBENA
08036651119.
11/18/21, 5:42 PM - Buhainat: *™✓SHADE OF RUFAIDAH*


_BY_
_SURAYYAHMS_


_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_


BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.


Part1:chapter 15
*Nice Escape from hell.*


Dakin baida gadon bacci bare kujeran zama Wani carpet ne kawai a shimfide akasa sai wasu jimammun bend benches wanda basu da fadi da tsayi sosai..

Wani irin Tsananta Karkarwa jikin ta yakeyi tanajin yadda sanyin weather kasar yake dada shigarta ta ko ina yana mai taba mata kwakwala..

Wani finciko fatar hannunta yayi ya wullata gaban bench din sanda ta kifu a kasa sann ya wuce ya fita a dakin da sauri rufaida batayi wata wata ba itama ta daddafa ta miqe tsaye ta shiga maida kayan ta Duk dama ajike suke shataf ga Wani uban tsamin datti da sukeyi,ahakan dai ta sakasu tanayi tana toshe hancinta, after like five minute sai gashi ya dawo dakin dauke da Wani roban abinci a hannun sa,kallo daya tayi ma roban sai taji gabanta ya bada sautin rasss dan babu maraban roban da container da ake saka ma karnuka abinci, dangwala mata abincin yyi agabanta yana binta da wasu mugayen kallo a hatsale yace EAT
Ki dauka ki cinye karna tattakai
Babu shiri ta jawo roban abincin Cike da daburcewa ta dauka ta rike da hannunta wani rawa rawa jikinta yakeyi.

Wasu hawaye ne masu tsananin zafi suka gangaro mata tuno yadda ranar ya sata taci naman mutum batare da saninta ba..

Ganin kallon dayake mata yasata ta hadiye kukan cikin dauriya ta bude robar a hankli,ta kallo abunda ke ciki,Dan lumshe idanunta tayi ganin babu nama akan abincin, normal jollof rice ne wanda bai wuce hannu biyu ba,a lokacin ji take Tamkar ya shaketa Dan baiso ya bata abinci ba,Hakan dai ya zame masa dole ne amma badon son ransa ba cos he knows definitely yarinyar bazata iya daukar dick dinsa da empty stomach ba,baqar azaban yunwa bai kyaleta tayi Wani tunani ba,Atake atake ta tsoma hannunta dumu dumu ta soma cin abincin ham ham hannu baka hannu kwarya kamar wacce tayi shekaru goma bata sa Wani abu acikinta ba,a gaggauce take ciki kamar Allah ne ya aikota ko damuwa da curewar da hanjin cikinta yakeyi batay ba,kallonta kawai yakeyi yana daga tsaye daga ganin fuskansa kasan bakaramin haushinta yakeji ba aransa,Musamman ma daya zo ya tarar wai harta maida kayan jikinta so who does this girl think she is? kada kansa yayi da alaman zai casata,aransa ya raya gwara kawai ya kashe ta ya huta ma ransa da Wannan uwar wahalan.

Loman karshe data debo zatakai bakinta ya kwace abincin ya watsar a kasa a wulakance,a mugun tsorace taja da baya tana kallon sa cikin Wani yanayin maraici mai tsananin bada tausayi..

Waya cemiki kisaka kayanki bayan kinsan zaki kwanta Dani?Get up and undress ur self bitch"..Da tsananin tsanarta a muryan sa ya Furta mata Hakan yana Wani Kallon cikin idanunta dayayi ja kamar zai hura wuta

Yi tayi Kamar bataji Shiba ta Dan subkuyar da kanta kasa cos tabbas tasan Yaune ranar mutuwarta Duk dama tana sane da cewa akwai hakkin sa na cikakken auren sunnan dake rataye akanta
Amma gani take bazata taba iya kwana da shi ahaka ba bare Kuma tayi sana'ar sa ta karuwanci..

Wani tsawa ya daka mata sanda ta gigita tayi tsaye a daburce ta dafe jikin bango,Ganin kamar batamai lokaci kawai zatayi kawai saiya soma tube kayansa within some minutes har ya zamto dagashi sai halittar da Allah yayishi.

Katon cikinsan Ne agaba ayayin da ya shiga tunkarota wani zulum zulum yake tafiya baida kyan gani,sai Dan uban hucin dayakeyi tamkar Wani mayunwacin zaki
Itakam a dimauce ma take Dan kwata kwata bata San awani yanayi zuciyarta da kwakwalta yake ciki ba

Matsanancin kukan daya makale mata a wuya ta sake ganin har ya matso kusa,Wani irin razana tayi ta birkice cikin yin kukan da ihunta acikin yanayin tsananin firgita

Innalillhi WA Inna ilaihi rajiun
"Pls don't rape me,
I beg u in d name of Allah kayi hakuri
Rawan da jikinta yakeyi is out of this world,Is asif her soul is parting away slowly from her body.

Jajja da baya takeyi ba acikin hayyacinta ba Wani sarkafaffen numfashi take yi sama sama wanda tamkar numfashin tan zai dauke daga jikintan ne mai gaba daya,runtse idanunta tayi sosai Dan Dan bata son ma ta kara kallon tsaraicin sa wanda already ya gama razanata,with each step yyi sai katoton manhood dinsa ya harxuko gaba yana wutsil wutsil yana kara tashi da tsawo.

Bango da window ta shiga bubbuguwa a mugun rikice tana kurma azababben ihu cikin tsananin birkita tana cewa ataimaketa at same time tana tuno irin abunda ta rinkaji a farkon zuwanta da ake raping wasu matan irinta da aka kawo

Cike da rikicewar ta falla da gudu cikin yanayin shiga uku da tsananin zautuwa,nan suka shiga zagaye dakin yana matsowa tana xille mishi bata Kuma fasa ihu Da kuka da rokonsa ba,kamar yadda shima bai fasa tunkarawo kusa da ita yana sauke mugayen huci ba,sanda ta gama zagaye dakin kaf taga Babu wajen guduwa a lokacin sai ta mannne da jikin window tana tsananin karkrwa da kuka tamkar zata hadiye ranta ta mutu haka ta dinga ji, anan har ya cimmata bata iyayin komi ba,Wani hade jikinshi da nata yayi ya Wani mannu da Ita sosai yana shasshafata yana Wani irin nishi
Mai qarfi da kara ajikintan

Dauke numfashinta
Tayi cak Jin yadda yake fincike kayan jikinta da mugunta yana jawosu kasa harda fatar skin dinta yana yaqushin ta cikin rashin imani

"U stupid bad luck"
Sai tau ya kifa nata Mari,ya kara fincikta
'Ba haka naso in Sameki ba,kinsa na kashe Fatima.. no one to handle my business properly
Today I will teach u a lesson u wil Neva forget,yau sainaga gatan ki a duniyar Nan

Wani kukan kura tayi ta cakumo sa a xuciye ta ture sa daga jikinta da iya sauran karfinta ta kuma fetsa ma fuskarsan yawu,wani tassss ya kara kifeta da Wani mummunan Mari,baki da hancinta Babu Inda bai fitar da jini ba.

cikin tsananin nuna taurin rai da dafewar xuciya
Tace kacika azzalumi, mugu kawai,Wallahy baka isa kamin komi ba sai abunda Allah ya qaddara zai faru Dani..u devil..I will rot in hell kuma insha Allah ni zan turaka acikin wutar mutuwarka ka qone kurmus axxalumi kawai marar Imani
,yadda tayi maganan nata a mugun zafafe ya matukar cikin qunan rai ya riga Kona masa nashi ran matuka
,fincikota yake shirinyi ta wani buge hannun sa da qarfi kokawa suka shigayi dashi Inda yay nasaran yayyaga mata kayan jikinta kaf daga ita sai jikakken bra da pants sai sauran yagggen rigar da bai fado har kasa ba.

She is Almost have naked agaban sa Amma batayi give up ba sai kokartawa take tana kokrin dambe dashi Dan ta kwaci kanta daga gareshi da iya karfinta ita kanta bata San daga Ina wannan caurage din yazo mata ba kawai jinta tayi tana aikatawa


Ganin kamar batamai lokaci kawai zatayi sanin cewa yau ana Dan bibiyarsa Dan dama da kyar contacts dinsa suka fitar dashi daga hannun FBI,so,he is sure zasu iya turo wasu secret spy dinsu su labe agidan dansu cimma burinsu nakamashi altho ya riga ya boye thugs dinsa acan dayan gidan,daga shi sai rufaidar ne kawai Sukayi saura,ita din ma yazo ne yay abunda yaga dama da Ita ya kasheta kawai,Dan daga anfara sakamai Ido hakan yakan danja baya da cinikayya
So she is just a total waste to him now,amfanin me zata masa inba ya kasheta ba? Dan dai yasan bazai iya cigaba da ajiyeta yana feeding dinta haka kawai baya gaining profit akanta ba

Agaggauce yakeyin abunsa cos he ougt to be very fast and very careful Abt it sabida tsaro yau din ya sauya mind dinsa Dan aynzu burinsa baifi yay raping din rufaidar yaji dadi snn ya kashe banxiya ba..

Jefar da Ita yayi ya juya da sauri ya nufi Inda ya yasar da kayan baccin sa,tana tsaye cikin Wani yanayi batama San Meyake shirin yi ba Can saitaga ya tunkarota da Wani abu a hannunsa ganin bindiga ne yasata ta sulale kasa Cikin matsanancin tsoron sa tana famar sheka matsanncin kuka

Daidai setin Kanta yake pointing da gun din cikin daka mata wata hargitsasten tsawa,
'Yace lie down flat bitch,I said lie down flat,ko sai na yagaki? tsaban ta dimauce kasa motsawa tayi...da hannun shi daya daya riqe bindigan ya jawota kasa kamar wata yar kaza ya watsata akan carpet,wani tsalle ya daka ya dabu ajikinta yana mai haurawa saman ruwan cikinta cikin tsananin takuna mata jiki

"...idanunta a runtse suke banda kukan fitar rai Babu abunda takeyi tana ambaton Allah

Wani irin lashe gefen wuyanta yayi yana Wani irin lashe qashin dayabi magwogronta yabi zare har xuwa ga kan kirjinta, kusan sumewa rufaida tayi dan bata taba Jin kalar abunda takeji ayanxu ba dan jitayi kamar anjonata da wutar lantarki

Kafin ta hanakara Taji hannu ata koina ana caccakuda ta,ya soma abusing din jikinta maniacally yana lashe nonowarta da hannun sa yana matso su kamar wanda zai yaga mata su, ciccizonta ya yakeyi a Duk Inda yaga dama Kan kace kobo ko ina ajikinta yayi jajaxir da tabon muguntar sa,baxa ma a iya fasalta yanayin datake ciki na tsananin dimaucewa ba.

Kafafunta yake kokarin warewa da Ita qarfinshi ayayin da itama take daddagewa wajen hanashi,ganin kamar zata raina masa hankli gashi wata muguwar jarabbabiyar sha'awarta ya balbale sa yana cixonsa har brain hakan ya dada sa shi ya harxuka ya funcuko suman kanta daya barbaju tsaban azaban damka ya watsa ma fuskarta hadaddiyar Marin da sanda numfashinta gaba daya ya dauke ta sandare,bindigan sa ya ajiye akasa da sauri Dan gani yake kamar babu amfanin binta da saukin datakeyi Wani irin matsota yayi inda ko motsin kirki bata iyawa,ya daddage ya cusa cinyoyon sa atsakanin nata cinyoyon,numfashin sa tuni ya gama cika mata kwalwaa da alaman ya zautu sosai Allah Allah ma yake ya samu hanyar shiiga jikinta
Dan pant dintan ya finciko da qarfi,cikin firgici ta shiga jujjiya kanta tana Furta hasbhiyallu was niimal wakeel da tsananin karfi,ji kawai tayi wani abu mai qarfi da tsawo yana tabo bakin private part dinta atake atake jikinta ya soma mutuwa tanajin kamar yankata za'ayi
Iya kokarin sa yanayi dan ya samu bakin ramin ta Inda xai tsagata Amma ina Da kyar da makyarkata dai ya iso,Wani dumi yaji wanda ya kara rikitasa ya buga wani ihun dadin tunma bai shige ba,sosai da sosai yaja feelings dinta,azababben jaraban kwadayinta ya gama harxukoshi shidayansa yanata hargowa kamar Wani tsohon maye yana turmusa mata jiki,yadda take ihu tana firgici cikin dimaucewa shiya yakusa toshe maiji tana mugun rage masa azaman sa Duk da haka bai fasa ba,kokri yake yi sosai saidai har yanzu ya kasa shiga
Can ya daddge ya matse ta ya Danna mata fingers dinsa a bakin wajen yana neman hanya hannun ta riko dam Dam bata barshi ya shiga ciki ba Inda ta sake wata axababben rikitacciyar karan daya ratsa gidan ya kuma amsa ta ko ta Ina anajin dirinsa,yana dago hannun sa zai watsa mata Mari saiyaga ya xaro yatsan sa da jini jini,Wani murmushin mugunta ya karayi zai kara komawa agagguce yasan dai Duk yadda akayi ya soma kamo hanyar shigarta,ita kuwa zafi tkji irin wanda bata taba Ji arayuwartaba

Yana kwanciya akanta ya matseta Nan da nan ya shigayin kokarin buga mata babban jijiyarsa agabanta da qarfin balai sosai gabanta yake fidda dison jini,azaba yasa tajanye jikinta a gigice ta zame da sauri tayi sama kadan,tun kan ya dawo cikin hayyacin sa ya dago Ta hankade kansa tayi wuffff sai taji hannunta ya Dan buge Wani abu tana juyawa taga bindigar ne daf da Ita bata tsaya yin wata wata ba gaggauce tasa hannnu ta dauka mistakenly hannunta direct akan trigger Dannawa tayi acikin tsoro sai tau yay kara,tsaban rikicewar da Sukayi shikam baisan lokacin daya tashi akanta ba da sauri itama ta mike tsaye da bindigar a hannunta tana pointing direction dinsa

Baya kadan yaja a kangare,Atake atake idanunshi da yanayin siffar jikinshi suka rikice sabida tsantsar axaban sha'awarta dake ciccinsa .

Cikin zare mata Ido yace...ke?Ina wasa dake ne"Give me back my gun'...
Rufaida dake tsaye ba acikin hayyacin ta ba,dan ba karamin tsananin rawa jikinta da hannunta dake riqe bindigar yakeyi ba cikin matsancin kuka tace mai
Kar ka matso kusa dani,wallhy karka kuskura ka matso kusa Dani,1 more step I swear i will shoot you to death
Azzalumi kawai

Dan dariya ya fashe mata dashi Duk dama a tsorace yake matika sanin cewa Lallai zata iya aikata abunda tace din akansa,Amma baya son yanuna mata yana Jin tsoron bindigan Dan kartaji karfin gwiwar iya amfani Dashi

Hand over d gun
Inkin bani wallhy zan bude miki kofa ki tafi..i sweear yafada yana dariya.

A tsawace ta dakatar da shi cikin ihu da hatsala Tace
Karya kakeyi munafuki kawai meka maidani?
Marar hankli marar wayo ko?..,ure a monster, BASTARD you better stay back Nida kaina nasan hanyar da zan fita anan wajen..
Kar ka kuma matso kusa dani

Kamar wanda yakejiyota Ya fara matsawa baya baya Nan itama ta shiga matsowa setin bakin kofa,Duk a tunanin sa daga sundan matso kusa zaiyo wuf ya cafko ta da bindigan saiya azabtar da Ita sannan ya kasheta.


She was in terrible pain and shock Amma ko kadan batajin su alokacin tsabar yadda zuciyarta ya bushe ya kage Gani take zata iya aikata komi ma ayanzu.


Tana Kaiwa daf da inda zata bude kofar Aikuwa yayi wuf ya Taho aguje yayo kanta zai danneta ya kwato bindigar da qarfi tunda dai yasan ba karfin tafishi ba,yana kuwa capke hannunta ta rusa mai Wani gigitaccen Ihu kokowa kadan sukayi dukan su hannunsu nakan bindigar Jim kadan sai tau tau Tau taji karan bindigar a tsakankanin cikinsu
Kan kace kobo jini ya gama wanke su gaba daya yana sauka kasa xirrrrre kamar an kunna famfo,a kangare yake kallon cikin idanunta itama tana kallon nashi wanda yayi balain tsorata ta ganin tsantsar alaman mutuwar axaban dayakei,
Har yanzu bata dawo cikin hayyacinta bare tagane meta aikata ayanxu

Within some scnds sai Kawai Taga mutum ya yanke jikin shi ya fado a kasa timm kamar wani bishiya,idanunta ta wara tana binshi da kallo,musammn ganin yadda tulun cikin sa ya fashe ya tarwatse da harbi ukun data Danna mai,jini ne kawai yake bulbula awajen kamar ruwa,a hankli cikin daburcewar kwakwla ta kalli hannunta da har yanzu yake riqe da bindigar ga jini ya gama wanke jikinta da hannun ta,yana malala a kasa
Wani daukewar cakkkk kwakwaltan yayi,can data Dan fahimce cewa kashe mutum tayi bata San sanda jiri ya kwasheta ta fadi akasa awajen sumamiya ba..

farkawa tayi taga kanta ayadda take Babu sutura ajikinta sai yagaggun kayanta dake jikin ta,an sakayata akan Wani gado a Wani kimtsaten waje kamar asibiti hancinta Sarkafe da engine din Taya numfashi,kara lumshe idanunta tayi Jin har yanzu da alaman batama dawo cikin hayyacinta ba tukuna bare ta tuno da abubuwan da suka faru da Ita.


Wasu mutane ne a tsatsayye a bakin kofar daga ganin su kasan interpol ne da special FBI agents wanda suka dauko gawar Alaji Bature da rufaida Ajiyan batare da tasan anyi Hakan ba,gawar tun tuni akayi da Ita wajen forensic services ..


****
Zayd matazu residence kano state Nigeria.

Kusan a gigice ta bude idanuwanta Jin karar Wayarta dake ringing da asubahin fari yanata kara akai aKai Babu kakkautawa Wani doguwar tsaki taja mai cike da haushi alaman ranta yakusa Kai kolowa da haushin koma uban waye yake kirar,a fusace tace "who's calling me this early morning for God sake..?Jan nityn ta tayi ta dada rufe jikinta da kyar ta zauna ta shiga neman wayar Kara Jan tsakin tayi ta miqe a yangace dan tagama sawa aranta bazai wuce Mijinta mufrad ba ne"..wat s hell did he want now?nifa baza a takurani akan wasu tsoffin banza ba,I can't just be rushing myself eating on d table like a baby,kayita gaishe da mutane suna maka Kallon Dan iska,gaskiya bada ni ba...I can't take it a zafafe ta dauki wayar da niyyar sauke buhun masifa caraf sai taga number mahaifiyarta ne akan screen da Wani irin sauri ta sake wayar ta koma daukawa da sauri ta kata a kunnenta cikin sassauto da muryanta a ladabce

"Helo Mami?

Daga dayan bangaren akace Assalamu alaikum
Ina kika shiga haka kika bar wayarki ya nata kara?

Tace uhmm uhmmm Mami, dama ina Ina..Ina..

Matar tace dakata min Aina'u
Hala ma ko sallahn fajr bakiyi ba jahilar banza wato har yanzu baxaki dena wannn mummunar dabiartaki na baccin asarar bako? ...

Xatayi magana matar ta tsareta cikin fada sosai
Ni karki kawomin Wani bayani tunda ba yau aka saba ba.
Mutum in yace bazaiji tsoron Allah ba saiyayi tayi
Nide gani a kofar gidan ku Munxo tare da Zarah ai saiki fito

Cikin sanyin yanayi Aina'u ta kalle agogon banga ganin 6;40am yasa tayi kwafa a hankli tace toh Mami gani Nan fitowa Cillo tayi da wayar akan gado ta wuce bathrum ko minti goma batayi ba ta fito daure da towel Sharp ta shasshafa mai ta saka Dan madaidaicin gown din atamfa,Wani hijabin da tun da can take eye service dashi ta rarumo ta zura ajikinta ta tada sallan asubahi Nan ma sallama kawai tayi ta mike a gaggauce bata damu da yin koda istigfari ba

Hijabin dogo ne wanda yaje mata har kasa Dan haka dashi kawai zata fita kodan Gudun surutun mamin sun, kalar sa ash colour sai ya mata kyau sosai dake ma Babu lokcin yin Wani shafe shafe sai fuskanta yayi fayau ya fito da innocent dinta a fili,turaren dake kan mirron ta Dan shafa sama sama ta zura flat shoe dinta cikin sauri ta hayra takan step tana saukowa falon kasa inda ta same su a tsaye sunyi cirko cirko cikin shigarsu na brown colour hijabs dogaye sabida normally dama mahaifiyar sun haka take dressing dinta kasancewarta commisioniyar yan hizba kuma uztaxiya..

Kallo daya mamin tabita dashi ta dauke kanta

Kaya ne niqi niqi agaban su wanda yasaka Aina'u karayin sauri da alamar sonjin silar shigowa dasu

Tana karasowa cikin falon ta rusuna har kasa ta gaida mahaifyartan wanda take amsata ciki ciki Dan jiranta datasa sukayi ya matukar bata haushi Wai ace mace kamar Aina'u bazata farka tun asubahin fari ta fuskance hidiman dake gabar ba?
Yo metakeyi agidan mijin?Wani uban tsaki taja sanin cewa tun asali laifinta ne da bata musu tarbiyan haka tun Suna yara kanana ba,cos lokacin da ubansu yakeda kudi yanada mukamin gwamnati girman gata kawai aka basu,toh yau gashi Babu uban Babu muqamin kuma yara sun riga sun fandare gaskiyar bahaushe dayake cewa icce tun yana danye ake tankwarasa.

'Wayannan uban kayan fa?
Xuwa Ina haka?
Trying to play dump
Ain ta maida tambaya direct kan kanwarta Zarah kamar dama ba Susan da abunda suka shirya ba
Zarah tace
"Kayan sannu da zuwane mana, kefa wawiya ne..
Bayan Kinsan basu taba haduwa da mami ba, ai ya kamata ace andanzo musu da Wani abu ko?...
Kema fa kinsan halin da ake ciki anan gidan mu ba komi bane fa, Amma ai mai kudi Duk tsiyarsa baya raina Mai dattako
Inkuma bakison tsarabar ai saina fitar waje na mayar mota ko Mami?
Ta juyo ta bisu da Wani irin harara
Enough both of u... Kunbi kun isheni da shirmen banxa,Kun cika ma mutane gida da surutu ni kukaini Inda zanje inyi gaisuwa in kama gabana
Ke kuma saiki koma kiyita sharan baccin asarar wawiya kawai

Shiru sukayi Dan sosai suka San halin mamin su da son karkare masifa
Dolen su ne subita a sannu don burin su ya cika inba haka ba sunsan basuda Wani mafita.

Ganin idanunta yasa basuyi yunkurin kiran masu aiki ba suka dauko kayan Niki Niki a hannun su,wanda kusan Dukka kayan shirin Zarah ne,2 heavy leader bags ne sai Wani Dan karamin gift wrap wanda daga ganin sa kasan turaren wuta ne irinna maiduguri aciki

Malama rabiatu dake takawarta agaban su tana tafiyarta a hnkli cikin tsantsar nitsuwar dake tattare da yanayinta na mace mai kamala wanda babu shakku ko dar dar atattare da ita
Wani sasaanyanr qamshin musk ke bibiyarta shi baiyi qamshi sosai bare ya addabe mutane

Tun a falon farko take buga sallama cikin nutsutsaiyar sauti yaranta na biye da ita har suka wuce can ciki ta Inda masaukin hajiyoyin yake bata fasa ba...

Alokacin Hjy adada ta idarda sallah kenan tana xaune akan darduma tana famar lazimi ta jiyo sallamar sun,Hjy goggo dake kwance da jikin tsufa tsabar gulma ta miko kanta cikin sauri Wani Caraf ta yatsina fuska tace 'ohni Aminatu yau naga takaina waye kuma haka da sassafe tun bamu karya ba? Kode yayan zaidu ne suka xo dubani am?adada...a Dan takaice Hjy adada ta jyo amma batace mata uffan ba dake ita muryoyin mata tajiyo Dan miqewa kadan tayi Jin motsinsu a kusa ta furta"Wa'alaiksalam kushigo daga ciki..
Gyara zamanta tayi akan daddumar tana dada gyarawa shegiyar cotton lafayar ta datagaji da haduwa zama akafadunta Wani dan uban qamshin turaren gargajiya na dutches da sandal wood original already ya gama cikke dakin da azaban qamshin sa
,incent burner dake ci Agefe da Agefe na famar kara masa kaimi...

Jim kadan saiga bullowarsu,hajy rabiatunne agaba gabanta gadi ta bayyana gaban su fuskarta dauke da Wani dattijuwar Murmushi wanda tun daga yanayin shigarsu ta Kamala yasa su hjya kara bada hankulansu akansu da Dan sakin fuska suna musu maraba

Waje hjy rabi ta nema ta zauna Adan dofane feeling so uncomfortable da irin kallon kurilla da suke jefa musu ma rashin gane su zuciyarta ne ya shiga mata Wani irin zafi ganin yarda yarta take baya baya kamar wata sokuwa kamar ba surkuwa take agidan ba..
Gaishe su ta somayi
Irin gaisuwan Nan na manya gwanin burgewa tana tambayarsu lpyarsu tanayi tana hada musu da addua masu karama Inda basai angaya musu ba sunsan tabbas wannan matar ta karantu musamman a fannin addini.

Zarahn dake tafi kowa fahimatr yanayin mahaiyan su da sauri tayi saurin waskewa tace "hjya,wannan itace mahaifiyarmu
Hajya rabiatu!..
Atake Dukan su suka bita da Wani irin kallo Banda Hjy Adada datay Murmushi tace Ayya Allah sarki,Hjy googgo kam Sam bata gane waye ake magana akaiba dan Ita kwata kwata ainau ta sauya mata kamanni musamman data ganta acikin hijabi ba'a cikin shigarta irinna jiyaba.

A lokcin hjy rabi kamar zata kashe Aina'u haka takeji a cikin ranta,ganin ko dago kanta batayi ba bare ta kwatanta yin abunda ya dace dasu

Caraf kuwa hajiya goggo da azarbabin ta yy yawa tace
Kuyi haquri banfa gane suwaye ba ko
Ku ma yan uwan hasiyar ne kam?
Nan Ayn tayi saurin dago kanta tace "a'a Hajiya,nice fa matar...matar mufrad, mahaifiyata ce dama taxo tayi muku barka da zuwa,, dayake nafada mata cewa tun jiya kuka iso.

Ko gama rufe bakinta batayi ba hjy goggo ta Wani Kyabe baki cikin Kare mata kallo Tace ohooo ayya toh barkanki da xuwa dai baiwar Allah,"uhumm uhum Allah mai ikon sa kenan,gaki da kammala da nitsuwa,sannun ki kinji?Allah yayi albarka,,Mami tadanyi Murmushi tace Ameen,bata fasa ba tace"Adada kingani ko?ai dama Hakan rayuwa take yau nake ganin farin tukunya mai fidda baqar tuwo...
Ynxu kyace wannan yarnan taxo nan jiya koba itace ta lafta fauda a fuskanta kamar zataje gasar mayu ba..saurin yin dariya hjy adada tayi Dan ta kauda maganan ya zamto kamar acikin wasa, akayishi sabd tabbas taga sauyin yanayi atattare dasu "..hakan yasa ta dada sake fuskanta cikin dada fuskatar setin hjy rabiatun tana cewa ai xaku shafa damu kam Dan bamu San kowa anan ba Duk karatu yabi dauke su yahana mu zumunta Amma ace har matar jikana ban ganeta cikin sauki

Daurewa hjy rabiatu tayi tabita sukayi dariya atare tamkar da babu komi aranta ta cigaba da murmushinta mai snyi

Haquri ta shiga basu cikin iyabi da harshenta mai taushi da tsantsar iya tsara kalamai masu kama hnkli da saka nitsuwa ma kwakwla,dake kwarariyar malama ce wacce ta saba da harkan fadakrwaa sai bataji wahalan bayyana laifukan yartan acikin sauki ba kaf wajen shiru ya dauka ana Jin nasiharta,Inda a Duk yadda mutum yaqi yaji a dole ne zai gane Inda ta dosa,ta babbasu haquri sosai wanda tamkar alfarma take nemawa banzayen dabiun yartan...
Tace Yaran zamani
An haifesu ne ba a haife halayensu ba.
Tuni xuciyar Hajiya Adada yay sanyi da nasihartan tabi ta karaya,Musamman da suka lura da yadda Aina'un itama ta sadda kanta kasa like she is just realizing her wrong turns,ita datake neman gindin zama?but it's seems like girman kai da jiji da kai ajinin jikinta yake
Haka kawai kam yana mata wuya ta miqa ma wasu wuya bare tayi ta musu fadanci

Sai ayanzu take fahimtar cewa sukuma hajiyoyin Nan Babu abunda suka fi aunawa ayanayin mutum inba Hakan ba
,Itt all appears to her
"Dat she must just be a good girl oh god ,gaba daya sai tanajin Babu dadi aranta,this whole life with mufrad is changing her life to sumting else..
Kuma tabbas tasan inwayannan mutanen suka tsangwameta to kuwa bazata kara Jin dadin rayuwarta a gidan ba..

Hjya rabiatu tayi iyakan bakin kokarinta wajen wanke yayanta da burin ja musu mutuncin su wanda a halin yanzu yay matukar tasiri Musamman a xuciyar hjy adada.

Hjy goggo itakam dama a rikice take anjima kadan ma zata iya sauyawa tace bataji ba

Hira suka taba kadan,Inda suke sanin matsayin zaran abakin Aina'u data dadaddage ta soma tsoma baki acikin hirar tasu.

Xarah kuwa burinta kenan dama asanta Dan sosai ta kwallafa ranta akan shigowa familyn su bata damu ba koma wa zata aura muddin dai a familynsu ne

Bayan kamar minti arbain sukayi musu sallama akan zasu tafi,Aina'u ta mike buuut, hajy rabiatu ta watsa mata Wani irin muguwar kallo,a sadade ta koma ta zauna sanin cewa ran mahaifyarta a matukar bace yake da ita,har cikin dayan sashen gidan ta biya tagaida su hjya jasmine sama sama daga Nan ta taso Zarah agaba suka bar gidan cikin gaggawa.

Dan dolen Aina'u ta sauke Kanta tayi tunanin gaggawa yadda zata gabatar da kyautar da sukaxo da shi.

A Babu abu dai haka ta jawo gifts din har gabansu wanda tace musu mahaifiyartan ne ta bayar,sosai hjy adada ta gode banda Hjy goggo dake Dan fetsa baqar maganan ta
Cikin rikici tsufa Dan ita har yanzu jininta Sam bai hadu Dana ainaun ba..

Bayan Nan yau kowa ya farka ne da fara'a a Kan fuskar sa,cikin nishadi da Jin dadi suka suka gabatar da break fast dukan su akan table ana raha ana jawo kowa cikin hirar ba kamar jiya ba

She felt a bit relive, uhhgh, all thanks be to Zarah,Dan sanadiyar yar show off dinsu yau taga sauyin fuska sosai
Musamman ma daga wajen hjy adada dake she looks interested In getting to know more about hjy rabiatu,wanda zai iya kasancewa kamalarta ne kawai ya matukar burgeta..


Arnd 8 am yaa sheik ya fita aiki keeyan da nazli suka raka hjy goggo check up a babban asibitin garin zaa duba mata bayan ta dake mata tsami,Aina'u kuwa shap shap ta sabule ta nufi office Inda isarta keda wuya ta tura ma Zara Tex tace mata maza maza ta taho ta sameta akwai magana,by 10 haka shukra ta shirya ta biyo bayan hjya mama datayi jagora ma hjy adada cikin shigarsu na alfarma suka nufi babban fadar masarautar kano domin kaiwa sarki da matayen sa ziyara dake sunada kyakkwar alaka ta zumunci tsakanin masaurtar kano da masarautar mijinta Shehuri.

Kan kace kobo gidan ya dau Wani irin shiru face a shashen hajy jasmine datake famar kammala wasu abubuwan game da komawar su can abuja


Daga dayan side din kuwa mufrad ne kwance akan gadon sa yana ta kwasar minsharin biyan bashin baccin sa na jiya daddare da baiyi ba ya tsaya yin chat da babban amininsa kuma uncle dinsa IMAD..

Already sunyi akan daga ya iso Nigeria shizaije dakansa ya daukosa daga airport,sabida muhimmancin imad din agaresa yasa almost all his appointment nayau ya kawar Dan baida Wani shakikin amini arayuwansa dayafiyemai shi..

Thy share a stronger bonding Dan most of yan uwansa na jini wanda badon yanayin career da suka zabar makansu ba da babu wanda zai amince da cewa zasu taba iya rayuwa batare da juna ba harna tsawon wannan lokaci...


Part 1 IS FREE,TUKUICI NE GAREKU MASOYA NA U CAN READ IT HAR ZUWA INDA ZAMU TSAYA,SAIDAI CIGABAN SHI NA KUDI NE,PLS SHOW SOME LOVE AND SUBCRIBE the ACCESS FEE IS 300 NAIRA ONLY
VIA 0152983148
MOH'D SULE SURAYYA GTB.
OR katin MTN vtu tran via 08060712446

Screenshot ur evidence to SURAYYAHMS 08060712446

OR MAMAN MUBENA
08036651119.
11/18/21, 5:42 PM - Buhainat: *™✓SHADE OF RUFAIDAH*


_BY_
_SURAYYAHMS_


_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_


BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.


Part1:chapter 16
*Case 1*


_States public ministry_
_las Vegas._


Security ne tam a ciki da wajen asibitin musamman ma kofar icu na babban asibitin garin vegas

Shahararun yan jarida da jounalist sune rututu a waje anata fafatawa da su da polisawa wajen neman cikakken rohoto daga bakin agents gasunan birjik sun taho runduma guda tamkar ba asubahin Allah ba..

Saidai har yanzu ba a iya ce musu komi game da abunda ke faruwa ba, Duk dama ajiya jiyan har labarin mutuwar alaji bature ya zagaya gari cos he is one of the most wanted criminal target da aka dade ana bibiyar lamarin sa na batun child trafficking,forced prostituion,Agent din basu su ce komi ba sabida yanayin jikin rufaida,Yanzu haka itace ta rage musu matakalar cin nasarar su akan case din,cos she is d only witnessed victim alive da Zata iya bada cikakken shaida akan crime din da Alaji Bature yake aikatawa wanda aynzu take behaving kamr ta samu tabon hankli da kuma niyyar su na zuwa dayan gidan domin tarkato sauran thugs din alajin a Inda yake boyesu Kafin ma azo ace za'ayi convicting dinsu abi sauran kan case din
Dan haka komi yy tsayuwar cak

****


6:00am dot imad ya farka daga bacci da kyar shima sabida alarm din gefen gadonshi ne daya damesa da kara yatadashi tashi yayi ya shiga bathroom dinsa, yadade aciki kafin yafito cikin wani white bathrobe wanda ta amshe kalar fatar jikinshi dats so mild nd soft kamar wani baby, zama yayi abakin gadonsa ya shiga shafa moisturixing cream dinsa mai kamshi,yana bin ko inan aa a tsanake

Can sannan yatashi ya nufi wardrobe dinshi yaje yabude yaciro wani black Gucci blazer da wata baqar logo print t-shirt na parco rabanne yasaka da damammen wando dayan bangaren rigunan sanyin shi ya duba yana tunanin wanda zai saka kafin yajawo wata long chester field coat wanda ya yasaka ta akan rigan cikinshi tazauna ajikinshin tamai kyau sosai,

designers pefs dinsa ta guilty absolute ya fetsfesa sannan ya shimfida dadduma yay salla yana sallame wa yaji kamar ana bugamai kofa..

Wani yatsine fuskarsa yayi sanin bazai wuce mayun gurds dinsan Nan banne, da kyar cikin kasaita yace "come in" bude kofa guard din yayi rikeda wata yar karaman tray da small mug of hot coffee akai karasowa yayi gabanshi ya ijiye tray din daf dakan dadduman San sannan ya miqe ya tsaya yace
Ur tea sir,and we are leaving in the next 10min..ur flight is taken off by 7.30am sir

Wani daure fuska yayi baice Mashi uffan ba as usual yatashi daga kan dadduman yahau kan gadon yazauna yana mai masa pointing coffee din da yar yatsa alamun ya mikomasa shikam bai damu ba daukan coffen yayi da sauri ya mikamai ya karba yakai bakinshi yay sipping dan kadan sann ya zare a bakinshi batare daya kalli gurds din ba yace "my phone,check it Did anyone call?
Ya fadi ahakan a fili while azuciyarsa yana ta expecting ace ga kiran mufrad Dan yasan kalar zumudin da sukeyi azukatan su yau da ya kasance zasu sake kasancewa da juna.

Da sauri gurd ya juya yai kan side table ya dauko wata hadaddiyar Apple phone ya Taho dashi yana mikamai yace"your phone sir,no miss calls"..Dan already da ya danna yaga babu komi akai dan kwafa yayi baisake cewa komiba yacigaba dashan dan coffee dinsa ayangance harya gama yatashi ahankali ya tattare sauran kananan abunda zai dauka yayi gaba guard din ne ya kashe wutan dakin sannan yabiyoshi waje cikin sauri,zuwan sa ya samu harya shiga motar ya zauna baiyi wata wata ba ya zagaya ya zauna a driver seat suka dau hanyar Airport.

Ko barin anguwar basuyi ba wayarsa yahau Kara,ya dauke kansa yana kallon window ta waje kamar ma bazai bita kan wayar ba sai kuma ya juyo a hankli ya dauka,xai amsa kenan ta katse saboda ta dade tana ringing,dan smirk yy da mamaki ayanayin fuskar sa ganin kirar oganniyar sa chief judge lara willfred a 65yr old American
Wanda ta kwarance akan aikinta take kuma yawan bada imad din goyon baya,kamar Dan cikinta haka ta dauke sa,tun baiya son sakewa da ita har yazo ya fara biye mata yana mugun daraja ta tamkar jinin sa na asali..

Sau daya take kirar mutum so he knew she won't call back,Wani kyiuwa yake ji Dan baisan ya kirata ta Kara mai wa'azin cewa karya tafi,can Nigeria an matsa yazo ita anan bata so yatafi he just don't know what to do or who to listen to,"cikin yar wannan tunanin ya Kara Jin karar wayarsa tin tin yay tickling alaman Shigowar saqo,da sauri ya swaping ganin unknown number an rubuta
"A town down,Victim
Still responding,..
Ur attention is needed immiedietly.
Nannauyan Ajiyan zuciya ce ta kufce masa Basai angaya masa yasan ogan sa ta ruboto sakon
Tana so lallai ya tsaya akai Kar case din ta lafa cikin sauki batare da sun kawo karshen mugayen sponsors dinba.

Wayar sa ya shiga daddanawa neman inda zai samo spice din labari,Tuni Wani contact dinsa dake aiki da interpol ya labarta masa komi sai Yanzu ya dada fahimtar Abunda yasa ake so ayi involving dinsa a case din,ya fahimce cewa Alaji Bature is well involved with d Bulgarian gorvement kenan case din zai ta allaka ne tsakanin hukumar kasa da kasa fannin inda yafi kwarancewa,..

Har suka isa airport baima lura ba cos tunda akace Wai victim din mace ce yake cikin yanayin zullumin tunanin abun a zuciyar sa,shi bai taba fadawa kowa sirrinsa na gudun karban cases irin wannan ba,he is just wondering how he is gonna face her right now witou being vulnerable to his emotions,idanun shi ya lumshe Sosai dan bai tabajin yana sha'awar ganin kansa a Nigeria ba sai yanzu Wani irin dana sanin Kara kwanakin da yay yakeyi definitely yasan dayatafi da bashi za a dora akan case din Nan ba,driver sa ne ya sauko cikin katse sa Yace 'sir?Wani kallo yamai,sannan ya kalle airpot din sai Yace "not today,take me to d public ministry right away,Yace yes sir a gaggauce ya juya kan motar suka nufi hanyar wajen..

"..Isarsu yay daidai da isowar team din polisawan da sukaje kamo wayancan thugs din,already 7 of them are shot dead uku Kawai aka ci nasaran daukowa araye..

Cikin sauri ya sauko inda security suka mamaye shi sabida tsaro ayayin da Kofar public ministryn ya kasance Babu masaka tsinke yan jarida da jounalist sun mamaye wajen kamar guda ana jiran kwakwaran rahoto daga garesu
Suna ganin imad suka runtomo aguje suka mamaye shi
"Excuse me sir,sir excuse me..sirr
Sirrr Barister imad

Babu kalar kiran dabaiya sha Amma ko kallon su bai iyayi ba har ya samu ya shiga can ciki,Direct office din chief police officer ya nufa to report himself as the lawyer of The victim gudun karma akawo Wani corupt lawyar da zai bata musu case din cos kowa yasani manyan politicians da masu power akasar sukan saka hannun jarinsu akan irin wannan sha'ani,so in ba'a yi gaggawa wajen daukar mataki ba it's alwys remain impossible to deliver justice to the victims.

Dake kowa yana danjin shakkar imad din so Babu tantama ko tsananta wasu bayanai atake aka signing warrants aka bashi daman isaga victim din Kai tsaye,polisawa dakan su sukai mai jagora aka kaisa har asibitin da rufaida take kwance an tsare ta,tare da cikakken kulawa da saka idanun hukumomin FBI da interpol agents ta ko ta ina aciki da wajen asibitin..


Babban likitan dake kula da Ita ne yafara tunkaro sa,sunan sa doctor Amando karasov.he is a special German neurologist doc, curently having a rough time treating her sabida case din rufaida ba zallan razana da bruises bane she is neck deep into Emotional trauma Kwakwlta ya Dan tabu kadan So Dole ne sai an hada da kwararren mental therapist wanda zai iya dawo da ita cikin hayyacin ta cikin sauri Dan ba'a bukatan case din ya dade batare da ankai kotu ba...

Bayan ya gama sauraran wayannan bayanai na likita sai ya koma gefe ya zauna yay relaxing kanshi tukunna ahnkli yana sauke numfashi,Baima je ya kalla yarinyar ba tukun dake ma doc yace bata farfado ba har yanzu,Can ya saka hannu ya ciro wayarsa dake makale a aljihunsa dialling number doct Mehra yay bugu daya ya dauka yana murarin Jin labarin dawowarsa sai kuma yaji kamar muryansa ba ayadda ya saba ji ba atake murmushin kan fuskar sa ya dauke,"yace hey imad ya dai?A hankli cikin sanyin yanayi yace hey doc Mehra,..pls I need ur help.,da tsantsar mamaki a muryan Doc mehra yace imad u need my help?akan me are u ok? Jin ya masa shiru yasa shi cewa "Meya faru ne ya baka taho din ba?son anything ok? ko inkira alhaji zaidu?

Da sauri yace no no no pls Kar ka kira yaa sheik Dan Allah yana Dan sauke Ajiyan zuciya cikin sanyin yanayi ya Kara cewa"Doctor pls,Nide ka zo din kawai,Ina ICU na City hospital Vegas and make sure u don't tell anyone about our meeting pls promise me,kuma Wannan maganan Ya tsaya a tsakani na dakai Inka iso nayi maka alkwarin zan sanar dakai komi I swear.
..daga Nan bai jira cewar doc Mehra ba kawai ya katse wayarsa ya mayar da ita aljihu.

Da balain mamaki doc Mehra ya sauke wayar a kunnen sa shidai har yanzu bai fahimce komi daga furucin imad ba
Shiri kawai ya dukufa yi cikin gaggawa ya fita a gidan sa kamar office kawai zaije daga Nan batare da ya sanar ma kowa ba ya wuce aiport yay hording plane ya nufi US.

Wani irin sauke Ajiyan zuciya imad yay yana shafa suman kansa cikin rasa ta inda zai fara fuskantar case din yarinyar,he read her medical report and it shows dat anyi abusing dinta sosai She had several infections ga tabon duka da wounds ga attempted sexual molestion,saukin sa da akace ba'a yi raping dintan ba tukuna but taji ciwo shima awajen.

Kansa dake masa ciwo ya mayar kan chair ya lumshe idanun sa tunani kala kala Suna yanko masa musamman akan case dinta dayake hannun hukumar kasa da kasa kuma

Ajiye medical reports din yay ya dauki police statement wanda dokar kasar tasa aka rubuta akan laifin and All Ballistic investigations sun nuna cewa lallai rufaida ita ta kashe Alaji Bature babu tantama sabida dukkan finger prints nata sun bayyana akan bindigar da akayi kisan dashi Along with d prints of d deceased..
Report din ya dada kalla Wani tsaki ya kufce masa
"wayasan ma garin raping dintan ne ta kashe sa?tunanin Hakan kawai yayi tayi aransa yanata kokrin ya fayyace real picture na yadda abun ya kasance a mind dinsa,ya dade a haka cikin zurfaffen nazari da tunani.


After like 10hrs hours saiga ga Wani dattijon mutum wanda akalla bazai wuce 53yrs ba,cikin shigar sa ta matured grey suit irinna manyan likitoti gabansa gadi ya iso har cikin asibitin dake akwai cikakken ID card dinsa agaban rigarsa wanda ya bayyana musu shi waye ne cikin sauki sai basu tsare sa na har tsawon lokaci ba,so 40 min da isowar sa aka bashi damar shiga ciki ahakan ma tare da Wani junior officer aka hadasa yamai jagora har Inda imad din yake....

A tsaye ya sameshi baima lura da isowar sa ba sabida hankalin sa gaba daya yanakan takardan daya riko a hannun sa yana karantawa.
Gyaran muryan dayaji ata bayansa yasa ya rufe takardan ya juyo cikin sauri yana waigowa suka hade ido da doc Mehra

Dan lumshe Idanun sa yay ya kuma budewa sannan ya Taho daf dashi,a hnkli ya Furta thank u doctor..doc Mehra dake binsa da kallo har yanzu cikin harshen hausa yace"imad ka tsoratar Dani na dauka wani abu ne ya sameka Wai meke faruwa ne ya naganka anan?imad ya riko hannun doc Mehra baice komi ba Dan Juyawa yay ya kalli officer din daya tsaya akansu kikam,ba yabo babu fallasa yace "can u excuse me pls..?
Gyada Kai Officer yay Babu bata lokaci ya basu waje.

Yana barin wajen ya juyo ya kalle doc Mehra tare da sauki ajijjyan numfashi yace"Believe me har na isa airport zan taho gida aka kira ni..Doc mehra bai jira ya karasa Jin magann sa ba ya tsaresa da idanun sa yana cewa
Another case ko?
gyada kansa yayi a sanyaye Sannan ya dago kansa cikin kallan kwayar idanun doc Mehra din shima
"It's about a girl..
Sai ya runtse idanun sa sosai kamar wanda ya Furta azaba a Kan harshen sa,Nan ya shiga yi ma doc Mehra bayanin halin da ake ciki a tsanake Wanda gaba daya ya sauya musu yanayin su duba da yadda Murya da hannun imad din yake rawa rawa kamar zaiyi kuka.

Babu abunda yake tsumashi kamar yadda gwamnatin kasar Bulgaria sukayi chaaa suka harxuko da hayagaga Suna son su Kare sunan qasarsu takota Wani hali...

"Yace doc wallahy karya sukeyi,nide nasan akwai saka hannun gaggan kusoshin Gwamnatin kasar ne acikin case din shiyasa suke so a xalunci yarinyar a rufe case dinta
karshen ta lallabawa zasuyi su kasheta da ita da familynta don Kar axo a tona musu asiri bafa yau aka soma irin wannan ba,look,All evidences againts d crimes are valid,ansamu shaida akan komi Harda sauran sauran parts din mutane, kawai a binciko iyayen yarinya ne fa abasu yarsu akama masu laifi shine kawai ake so aja zancen

yanzu haka danake gaya maka sun juya maganan Suna so suce Wai lallai sai an wanye ta akan maganan kisan kai datayi, sabida sunsan me suka tanada mata, I'm sure thy already paid some judges againts her,zasuce da sannunta tazo hannun sa bla bla karshe a juya case din ya dawo Wani abu,Kuma wallhy bazan barsu sucuce yarinyar Nan ba,I think thy want to cover up for themselvs then wipe her off completely sabida Karma akara Nemo su akan case din.

Doc mehra dake cikin yanayin nazari da mamaki yace
Kasan sponsors dinsun ne?
What are u thinking now?..

Da sauri Yace you are my first thought doctor..Ni ban yarda da kowa anan ba,shes been in ICU for hrs tun jiya nake nan Amma abu daya suke cewa,pls Look at her medical report,nn ya juya ya dauko file din ya mikamai,doc mehra ya karba ya shiga dubawa imad yana kara masa cikakkun bayanai akai, yace"doc nasan zaka iya treating dinta,as her lawyer I already authorise u as her mental therapist zaka danyi aiki anan asibitin har agama case din saboda tsaro,nasan tunda ka kwarance akan wannan fannin bazasu ce komi ba,so pls Dan Allah Ka taimaka ka dawomin da yarinyar Nan hayyacinta cikin gaggawa I want to be the first person to meet her inta bude idanunta.. Please doc don't say no..atake ya riko hannun doc mehra din Sounding sooo desprate jikin doc Mehra saida yy sanyi yace Haba imad"..pls relax mana ..Babu fa abunda bazan maka ba am like a father to u rmber?So kawai ka fada min abunda zanyi and I will get back to work right away,..da dab Murmushi akan fuskan sa ya Dan rungume sa yana sauke Ajiyan zuciya baice komi ba sun Fi minti biyu ahakan yana parting bayansa lura da cewa a hargitse xuciyansa imad yake sosai..

Daga Nan Wani wajje suka nema suka zauna Inda imad din ya samu tataunawa da judge lara,akan maganan doc mehra wanda basu dau Wani dogon lokci ba suka amince daga can ma suka tura notice wa chief police officer akan daga zarar yarinyar ta farka za'a moving dinta zuwa nearest witness protection unit sabida amata jinyan kwkwala mai inganci.
Hakan ya kasance abu mai sauki awajen su,yanzu haka neman iyayen yarinyar kawai imad ya saka kansa yanayi sabida sun bincika sunga da fake informations akayi smuggling dinta daga kasar nigeria,iya kokarin su sunyi amma har yanzu ba agano wacece ita bama..


Kano state Nigeria
Previous day.


10 am ya ma Zarah a offishin din ainau Inda suka shafi kusan awa suna tattaunawa akan lamarin su hjya goggo, banda zagin su da kushe lamarin su Babu abunda suka kwana yi,Ayn harda buga kirji tana cewa
Ina daidai dasu ayanzu...kudi mai yawa ta deba ta bawa zarah ta mata godiya sosai akan kokarin datake mata ta kuma dada jadadda mata akan lamarin imad.
Yanzu haka Zarah shiri takeyi akan da Ita zasu koma sabon gidan su a abuja...

Rashin samun zuwan imad din jiya ne yaso ya bata musu komi,daga yaa sheik har mufrad hanklin su atashe yake Dan sun nemesa awaya shiru hakama doc Mehra ba shima Same shi ba


yau sanye zarah take da wata dammamen black jean da gucci top taci uwar attchement da glasses ta Wani kile tana shan wine tamkar ba yar musulma kayan mata ta taho dasu jibgi guda ta aje agaban ainaun

Tace sis mijin kin nan Dan wahala ne wallahy yasan komi akan zuwan imad yake boye miki,nifa
contacts dina ya gayamin komi yacemin wallhy imad jiya yaga imad ya shirya zai taho Nigeria,dnt know wats happening da har yanzu bai iso ba Kuma ke yakamata ni fada min
Cikin rolling eyes Ayn tace Zarah ai nafadamiki,jiya da kusan fada mukayi dashi inai masa magana ma yana shashantar Dani yana danne dannen laptop dinsa?shine kawai na tafi,dama can kinsan bana daukar walakanci
Tsaki Zarah taja tana kan cuccusa kayan matan datazo da su acikin wata jaka..,cike da mita tace"ai matsalar ki kenan Ainau,me Wai bazaki taba lallaba namiji ki kwashi magana abakinn sa ba,ke Sam babu siyasa a lamarinki

Shiru Aina'u ta mata
Dan Gani take har Yau Zarah batasan waye mufrad bane yasata take mata wannan cika bakin

tace tashi fa zakiyi mu fita gida u need to work on him gaskiya yakamata ya dena raina ki dayawa.
Ina wayancan magungunan Dana baki?Juyowa tayi cikin yatsine fuskan tace Nikam Na zubar dasu
Zarah tace what?
Hmmm kina da kudine shiyasa
Amma ke baki gama samun kan miji ba Kya zubar da magani?aren't u d one so excited akan aikin da maganin ya miki

Mikewa tsaye Aina'u tayi azafafe tace "Am tired zarah,Inason mufrad har cikin kokon zuciyata Amma bazan taba yarda in kasance kamar wata sex machine dinsa ba I felt like he is just after d sex nothing else,can u imgine daga mun fito a daki sai gabadaya ya sauya min ya fara shashhn min qamshi agaban family,dare nayi saiki sha mamakin kalar soyayya da tarairayar da yakemin
Fixge kanta sama tayi taja Wani zazzafan numfashi tana mai saita numfashin ta dake fitar da huci
"Wat I need from mufrad is beyond sex zarah,i need real,pure and sensual love,
Trust,respects,Ina son yana kimanta ni arayuwar sa kamar Inda yake kimanta aikinsa,ya rika saka ni inajin ni Matarsa ne shikuma mijina ne,I want him to listen to me,but for God sake this is not happening,why me?I did everything for him,sai dai har yau bama iya awa biyu awaje daya tare da muffy batare da mun bata ba...

Mufrad cares about nothing,even me!!
Jiya inamai magana akan dawowar imad,hanklina ya tashi Ina son inga na taimaka miki Zarah,Koda ma imad din yasan dake,but cemin yayi Wai Ina ruwana da zancen familyn shi?Wai Ina damun sa da unneccary questions,who is his family inba ni ba?
Wani Kukan takaici ne ya kufce mata ta sake hawayenta xirr Suna saukowa akan kuncinta kamar an kunnata,hakan yasa zarah ta miqe tsaye cikin sauri ta nufe ta ganin kamar Ayn din is seriously speaking from her heart nd it's hurting her badly
"..ita tuntuni mamakin Ayn take ta sha aranta kwarai,cike da maganan zuci tace "Wannan Wani irin azaban so takeyi ma gayen Nan haka?Ohhh ni ba damuwa na Wani love respect ba ooo damuwa ta in sakayu cikin personalityn su
Sabida a duniyan nan in baka da daraja Babu maiyi dakai...

Cike da sigar munafurci ta riko hannun Ayn din suka zauna ta fara lalallshinta cikin sanyin Muryan

No sis karki daga hanklinki har haka ma,nifa Bawai Ina takuraki bane kawai naga tawajenkun zanfi shigane cikin sauki..
Ai ba cemiki nayi banda matakin da zan dauka ba,dama so nake mukashe tsuntsu biyu da dutsi daya,..
Wipe ur tears ehn,ta miqe cikin sauri ta dauko jakar tace tashi ga sabbin shopping nayi miki
Wannan sirrin mallakan zuciyar muffy ne bana dadin jiki kawai ba,I swear to u daga Kin dage Kina using dinsu kaf kamar yadda na gaya maki to wallhy karyan sa yace zaina baki tough time,he wil love and respect you inhakan bai faruba wallhy zan maido miki da kudinki,Kinga ma sumtimes laifin
Daga kene da baki dagewa kina kawo yar kisinan Nan, u're alwys getting furious at his behavious,abu kadan yayi miki saiki harxuka, ba a haka wa maza fa?d better u realized men are like babies the simpler ur life will be.

Aina'u ta cigaba da share hawayenta batace uffan ba Dan ita har yanzu bata gama amincewa a duniyan nan akwai Wani abu da zai gyara mata hakayen mufrad ba,but since Zarah has sworn sai kawai zatasa hannu ta amshe magani
Can data gama share hawayen ta dago ta kalle zarahn tace toh yanzu ya ake ciki kenan?kafadunta ta daga kadan tace
"Ai yanzu kam ba magana tunda bamu ji labarinsa ba tukuna Amma Daga kinji Wani abu pls kiyi gaggayawa gaya min..
Kinsan anbani wanka da turare da zanna amfani dashi so I have to know evrthing bana son nayi wasting komi.
Cikin rolling eyes Ayn tace ok I will try for you insha Allah
I'm Soo worried sis dabana iya cika maki burikanka Amma wannan karon insha Allah u will be happy with me,Zarah tayi Murmushi tace thanks sis,..ki daure ki using maganin Nan Dan Allah.
Ahnkli any ta gyada kai tace ok daga haka suka rabu


Around 6:45pm na dare imad ya Taho asibitin walking calmy ya jefa dukan hanneyen sa a aljihu
Yanata faman lailaya tunani a mind dinsa akan rashin farkawan yarinyar aransa he began to suspect them yace ko akwai Wani abu dake faruwa ata ciki wanda ba a son ya sani?..

Hakan yasashi yana idar da magrib ya sace jikinsa yazo asbitin shikadai batare da doc Mehra ba, Dan dama Wani boyayyen hotel suka kama sukayi lodging Suna kwana batare da sanin mutane ba banda binciken asalin yarinyar Babu abunda sukeyi
Even thou yasan dole ne yakasance interpol sunsan komi akanta amma
Bazasu taba fada masa ba,sai an hada da kwararren shaidar bincike

Isarsa ke da wuya yaga cincirundon likitoti kusan su uku da nurses abayn su Suna fitowa daga wani office kaf dinsu sun nufi Inda aka killace rufaidar agurguje,shima a gurgujen ya bi bayansu domin ganin abunda ke faruwa..
Kan kace kobo har sun lume cikin ICU an rufe kofa kirif Wani karar machine ya rinka ji like something really bad is about to happen..


Kirjinsa ne ya rinka bugawa da karfi ya shiga yin iya bakin kokarin sa danya leka su ta glass Amma baiya ganin komi.

Wani irin zirya ya rinka yi abakin kofar wajen yana jeka ka dawo cikin tsananin damuwa da neman wanda sai masa bayanin ya ake ciki yafi awa a tsaye babu wanda ya wulga ta wajen

Wani irin tashin hankline ya bayyana akan fuskar sa aynzu haka shikan sa baisan meyasa ya kwallafa case din Nan aransa ba

9:30pm dot yaji motsin da sauri ya dube kofar ganin nurses din ne kawai suka firfito jikin su a sanyaye basuma saurare shi ba suka wuce abunsu

Within some min saiga doctors biyu sun fito,cikin sauri ya tsaresu yana mai bayyana kansa agaresu cikin tambayarsu Meyake faruwa?at same time sai wayar sa ya soma ringing Kuma dama dokar aikin su ne boye all this informations inba ma family ko police agent din dake kan case din ba...

Imad is already claiming as a family Duk dama basu amince da shi sosai ahakan ba,su sukan dau matsuwar sa ne a matsayin professionalism tricks danya cimma burinsa na cin nasara akan case din,...
Dan haka sukayi wula wula basu bashi Wani bayanai ba suka wuce tare da basa tabbacin doc amando yana ciki..

Ganin behavr dinsu yasa Gaba daya sai yaji hanklin sa ya kara tashi,meye sa aketa bobboye masa abubuwa?koma yarinyar ta mutu me?Wayarsa daya Kara ringing ya katse mata tunani baiyi wata wata ba ya kara a kunnen sa
Wani Shiru yy yanajin abunda ake ce masa dam daga dayan bangaren cemai akayi karya Furta komi gudun CCtv camera or anything,kwakywan
informations ne game da rufaida
Ya fito,bayan ya gama Jin hayanan aransa yace
alhamdullhi atleast yau ya samo asalin sunanta da location din mahaifinta.

Yana juyowa sukayi Ido biyu da Dr Amando wanda yay Wani lagwas yana binsa da Wani irin kallo wanda sai dayaji kansa ta Sara gaffff Babu abunda kirjinsa yakeyi sai bugawa da qarfi
,karasowa gaban doc amandon yay a gaggauce yace "doctor, is everything ok?
Is she still alive?
Doc Amando ya masa Wani irin kallo saiya sunkuyar da kansa kasa.....
11/18/21, 5:43 PM - Buhainat: *™✓SHADE OF RUFAIDAH*


_BY_
_SURAYYAHMS_


_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_


BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.


Part1:chapter 17
*Case1:awaken*

Wani nannauyan Ajiyan zuciya ya sauke jikin sa Duk a sanyaye ya dago kansa sukayi Ido biyu da imad din dake kallon sa kamar zai hadiyesa

Doc amando Yace I'm so sorry barister but Her condition is critical,the next few hours is important for her inhar bata dawo ba toh saidai ayi haquri an rasata knan,shiru imad yy yanajin magangnun san har cikin zuciyar sa bai iya furta komi ba tukun ya tsaya yanata kallon bakin sa har sanda doc amndi ya dafa kafadun sa kadan,snn yaja wata numfashi.

wuce shi ya soyi sai caraf ya kuma ruko arm dinsa slighly with pleading eyes ya kallesa,ahnkli cikin sanyin murya yace doctor please can I atleast see her?..just for a while, I promise bazan dade aciki ba,dan shiru doc yay can kuma saiya dgo kai yace masa "ok" sannan ya juya cikin yin masa jagora suka shiga cikin inda taken atare

U have 10 mints Mr barrister,rmber her condition is critical.

Imad dake kan Karewa rufaida Kallo Bai iya sauke idanunsa akanta ba ya gyada kai yace ma doc ok wanda har doc ya fice ya barsa anan baima sani ba..

Wani irin kallonta yake aransa yanajin kamar ma yasanta,Kara matsowa kusa da ita yay a hankli ya tsaya daf ta setin kyakkwar fuskarta daya Gama melting din shi wanda Duk da kumburi da tabo tabon ciwo bai hana shi ganin tsantsar kyaun halittar ta ba..

Da alaman She was heavily sedated shuyasa ko motsin kirki batayi,ECG ta is reading very rapidly ga na'uran Taya numfashi a sakale da bakinta bazakace ma yana mata amfani ba

She look totally emotionless tamkar gawarta kawai aka ajiye akan gadon aka kwantar,Wani irin tausayinta ne ya shiga tsuma shi yana mamaye masa zuciya ganin ta karamar yarinya nd he is sure bazata wuce 16-17rs ba.

Idanunsa gaba daya ya zuba akan fuskarta mai fitinannen kyau da haske yana mai bada cikakken imanin sa da dukkan hanklin sa akanta batare da yayi aune ba,he just felt sorry for her,hannun ta dats so fair and slim dake reto ya kalla da alaman hannun yayi tsamine da tsayuwar waje guda
Dan Sosai hannun ya kumbura musammun ta Inda ake inducing dinta.
Baiyi wata wata ba ya Dan rangwafo kansa daf da ita ya riko hannun ata anashi da niyyar gyaramata shi Wani irin yanayi ya tsinci kansa da kasa sake hannun nata,riqe da hannun nata ya ciga da kallon fuskarta a hankli ya shafo kanta cikin kulawa
Yace..."Stay girl,U will be alright,I promise.!a hnkli ya Dan miqe tsaye Jin aransa kamar time din da aka deba masan ma yayi,tunanin aje mata hannun ta yakeyi da shirin juyawa sai caraf yaji kamar ankankame masa hannu,he cudnt believe it saida yaji ta Kara riko hannunsan agaggauce ya juyo yana kallon fuskarta sai yaga eye brows dinta yana motsi..
Within some scnds tafara fidda words cikin numfashinta dake kufcewa da kyar tana cewa
U..mmm.a..ummah
Umma kizo ki taimakeni,Wani irin rudewa yay ya rasa mema zaiyi guda daya,karaa riko hannunta yy ya matso daf alokacin tana famar kkrin bude idanunta,cikin sassanyar muryansa mai dadi da taushi yace shuhhhh RUFAIDAH karki takura kanki
U need to relax..
Yana fada mata hakan saiyaga ta sauke wasu raunannun hawaye
Cikin yanayin azaba da rauni a hnkli tace
"Umma na...
ka .k..ka kaini waj..jjen umma na,yadda ta karashe maganan gwanin tausayi sosai ..imad ya rasa abunda yake masa dadi gashi yasan Duk yadda akayi signal zai nuna musu acan cewa ta farfado,he doesn't wanna bother her right away but it looks like he have no oda choices,xama yay daf da ita kamar Wani babanta ya hau shafa kanta yana calming dinta a hnkli"..ki kwantar da hnklinki rufaida ni nayi miki alkwari har wajen ummanki zan kaiki u hear me?gyada Mai Kai kawai tayi cos she is still fighting with her breath bama a cikin hayyacinta take ba..
Ajiyan xuciyace ta kufce masa ya juyo yanata kallon cikin idanunta dake ruwan hawaye yace
Zaki iya tuna abunda ya faru dake?bata amsashi ba ta runtse idanunta da sauri tana nishi sama sama da kyar "Yace I am barister imad,imad khalid matori, I'm ur lawyer karkiji tsoron komi nizan taimaka miki akan matsalar rayuwarki kinji?inhar kika samu sauki gobe goben nan saina kaiki wajen ummanki kinajiko rufaida?Wani tsit ta kuma yi still dai bata bude idanunta data lumshe su ba wasu maqudan hawayene kawai suke aikin saukowa daga idanunnata da alamn haryanxu ba a cikin hayyacintan take ba..
can saita Kara bude idanuntan ta cigaba da kallon sa kawai kallonsa takeyi kamar zararriya wanda ta bace a hanya she looks so helpless bakaramin tausayi taba shi ba gaba daya saida yaji tausayintan ya nakasa mai gabobin jikinshi...he wish zai iya sakata magana mai tsayi Amma Ina bisaga ga dukkan alamu kokorinta ne yasa take iya maida numfashi

Suna cikin haka saiga bude kofar doc Amando da agent din dake kula da case din agent Collins Adam.

Jin karar shigowar mutane yasa rufaida zare hannunta dagana imad ta kuma lumshe idanunta sosaii tamkar wacce bata taba motsi ba,Dan kwaje kwaje doc Amando yay mata,imad yana dga tsaye yanajin likitan daknsa yana ta mamakin lamarin farfadowan tan shi dai baice musu komi ba,dake ma rufaidan Sam taki ta Kara bude idanunta barema tace musu komi sai yaji hanklin sa bai wani tashii ba kawai saiyay musu sallama yayi sauri ya bar cikin asibiti .

Agent Collin ne akanta shima babu yadda baiyi da Ita ta dan bude Ido koda yadan samu daman tambayarta ba Amma haka taki firrrrr bacin tanajin komi, she is infact hearing everything da ake tattaunawa akanta, kuma babu laifi harta soma gane a Inda take Hakanne kuma ya dada karfafa mata zuciyanta taji tana sha'awar farkawan da gaggawa danji take kamar ta gaji da sabon duniyar data shiga ta kuma kange kanta aciki..
Tana cikin wannan mawuyacin yanayin Wani bacci ya kuma daukan ta


Imad yana isa hotel ya tarar da doc Mehra azaune yaba waya da matasa gudun kar hanklinta ya tashi,ganin imad a birkice yasa ya katse wayar shikuwa Babu bata lokaci ya shiga sanar dashi komi,doc Mehra Jin kamar case din tabowar hanklin rufaida baiyi tsauri kamar yadda akayi tunani ba yasa ya goyamai baya akan qudiran sa na tattaro mahaifin rufaidan dayake so yay Dan ayi case din cikin gaggawa
,acikin daren bai jira komi ba ya tura saqo ma ogoginsa atake take suka sassaka masa baki within few hours CID beraeu operation na kasar america sukayi locating yaa malam Nan da na aka sending fleet signal ma hukumar yan sanda ta kano akan maza aje a taho dashi gobe..


Washe gari tunda asubahin fari suka shirya suka wuce asibiti,just in time suka tarar har rufaida ta farfado Wani irin bori takeyi tana rabza kuka anata rikici da Ita akan abarta ta kufce ta gudu taje wajen ummanta.

Iya bakin kkri likitoci sunyi sun kasa akanta,to make it worst agent Collins sai kokarin razanata yakeyi da tambayoyin sa lallai shidai yana so yaji Wani abu ya fito daga bakinta..

Suna isowa wajen imad yaji ya harxuka gaba daya ganin yadda rufaidar ta gama birkicewa da tsoro,Nan da nan ya fara musu da masifa," yana cewa wats all this?ya shiga tutture kowa ajikinta akan su kyaleta, wanda Hakan ya kusa jawo musu Cece kuce tsakanin sa da agent Collins wanda shi aikinsa ne kawai damuwarsa ba wata rufaida ba,nan kowa ya hau gwada ma kowa kwarancewr sa akan aikin sa.

Agent insist on getting her statements while
Imad insist that doka bai bada damar ayi ma mutum tambaya a lokacin da baiya cikin hayyacin sa ba

Da kyar dai aka sasssauta fada tsakanin su kasancewar doc Mehra is already authorised to be her mental therapist,da kyar ma aka basu waje,ita kuwa rufaida tun data ga imad yayi masifa sosai ma agent Collin akanta sai bata kara yin Wani bori ba,kanta ta sunkuyar kasa daga zaunen da take abakin gadonta tanata kuka sosai
Imad ya karaso jiki a sanyaye ya rusuna agabnta yana ta kallon ta baice komi ba,Doc mehra dakejin Wani iri aransa ya juyo ya kalle imad din yace she is really depressed a hnkli zamu bita ni zanje waje ka fara mata magana kaji? Ahnkli
Ya dago ya kallesa da mamaki yace in fara mata magana Kuma?doc ya Dan rusuna daf kunnen sa yace "it's looks like she trust u,u have to calm her down Ina zuwa.
Gyada kai kawai yay sai doc Mehra ya fita....
Dawowa yay ya zauna kusa da ita har yanzu bata dena kallon kasa cikin kuka ba.

Sunfi minti biyar ahakan banda sheshhekar kukan babu abunda takeyi
A hnkli yay brushing gefen hannunta da nashi,Jin bata Firgita ba ya kamo yatsunta duka ya rike anashi hannun yana murxawa
A hankli cikin sanyin Muryan sa mai taushi yace
"Malama rufaida?
Wani runtse idanunta tayi kamar bata San sunantan ba,can kuma ta fashe masa da Wani matsanancin kukan mai tsuma rai da shiga can cikin kololowar xuciya..da qarfi tace
"Ka fitar Dani anan wajen...ni..ni..ni bansan kowa ba
Umma na nakeso
BaKace zaka kaini wajenta gobe gobe ba?Mamaki sosai ta bashi data Furta Hakan banda Wani Dan uban karkarwan da jikinta yakeyi dan hatta nunfashi ma da kyar take kwatowa, hannunta ya Kara tamkewa cikin sigar lallasshi yace zan kaiki mana rufaida kidai kwantar da hanklin ki Dan ki samu karfi ajikin ki...cikin matsancin kukan tace ka kaini kawai...I'm tired...sai ta kara fashewa da wani kukan sosai tanayi tana Jan sheshhekar ta awahale sanda yaji nashi idanun sun cikko da zafafan ruwan hawaye..

Ya rasa gaba daya mezai ce mata she can't even move an inch sabida yadda vaginanta yake mata zugi,banda firgici da damuwa Babu abunda yake hangowa a ayanayinta.

Wayarsa ne yay kara ya dauka ya shiga amsawa agabanta tanajin sa harya kammala cikin yanayin layi da jiri jiri dake kwasarta sai tace mai zatayi bacci

Babu shiri ya fita ya kira doc,aka mata allura ta koma bacci
Fitowa yay yana neman doc Mehra Dan su tattauna yaji me zai iya yi akanta

Acan Wani lungu ya same sa yana waya
Ganin kamar bazai Kare da wuri na ya Kara komawa cikin asbitin yanemi waje ya zauna tare sa kunna wayarsa donjin ya ake ciki da maganan kawo uban yarinya..


Kano state Nigeria


8:am

Kusan kowa ya hallaro xuwa Kan dinning table ana tafka breakfast da pancakes da sinasir da wainar kawai yaa sheik ne kawai baiyya wajen sanadiyar uban sammakon daya buga Dan tun jiya dabai samu imad da doc Mehra ba yaji Sam hanklin sa bai kwanta ba.
Kowa ya nitsu yanacin abincin sa banda Hjy goggo datake famar mitan rashin ganin jikarnta zaidu...tace samm ba halinsa bane y fita a Gidan batare daya duba lpyarta ba,ta soma kakale kalen maganganu tanata damun hjy jasmine dats looking abit worried Duk damuwar rashin jin imad din shiyaketa damunta acikin zuciyarta tama rasa da wanne zataji,ga hjiya mama batacewa uffan ba saidai ta Kyabe baki tayi shiru..

Ganin kamar mitar zai mata yawa yasa mufrad yin gyaran murya ya cafe maganan tuni tsohuwar ta nitsu dake baiya wasa kwata kwata arayunsa,shiya sanar dasu halin da ake ciki game da batar su imad Aina'u tuno tayi luumui tana sauraran sa

Cikin jajantawa kowa ya fadi albarkacin bakin sa
Baifi da minti goma ba caraf aiyn ta miqe tana rusunawa gaban su hjy goggo aladabce tace Hajiya ni zan wuce office...hjya tamata kallo daya ta Kyabe baki hjya adada ce tace toh Allah ya bada sa'a.
Aina'u tace Ameen ta mike kenan ta wuce hjy goggo ta dubi hja mama cikin sauri...tace
Ke hasiya ai saiki gaya ma Yan gidan Nan kaf su shirya,Dan ko zaidu bai dawo daga farautar Dan Nan ba zamu wuce can abuja Danni banga amfanin zamun mu anan gidan ba,yo me akeyi anan din banda gantali,nifa Sam Nan gidan bai burgeni ba,Haba jamaa bayan ga tsalallen gida mai dadi da yelwa acan abuja yana jiranmu sai a gwamusa mu da yara awaje daya?
Daga Jin haka sikini Ayn ta sace jikinta tayi waje,da hararar gefen ido ta rakata sannan ta juyo ta cigaba da mitarta "Haba Dan Allah Kuma kuyiwa kanku adalci mana jasmina kekam ma bakki cewa komi
Adada Kinga abunda nake gaya maki ba,silar ace har angaji da mutum"..Hjya jasmine batace uffan ba,su shukra sunata mamakin rikicinta saidai basa iyayin kwararren motsi musamman in mufrad yana zaune, Hjy mama ne ta dago fuska ba yabo babu fallasa tace Ayya am kiyi hqri Hajiya goggo,
Har xamu koma kenan ?Cikin kwalo mitsimitsin idanunta Tace au harne?...ke hasiya inke kinajin dadin zamanki agidan Nan saiki ta zamanki nikam tafiyata zanyi da yaran Nan suma suje can su huta
Naga dau can din yafi Nan.
Nan hjy adada tayi gyaran murya tace
Mama yakamata kici abinci fa?
Abari man zaidun ya shigo ko aiki ya tafine Kan?tayi directing tambayar Kan hjya jasmine wanda take Dan dudduna wayarta
Tace wallahy bai sanar Dani ba Kinga inata kirar sa shima bai daukawa..
Hjy mama ta ajiye spoon tace
"Kodai akan imad din ne?
Tunkan hjy jasmine ta bude baki
Mufrad yace pls
Kubar maganan Nan haka ni nasan Inda yaje insha Allahu Babu wani dadewa zai dawo.

Ku kuma saiku fara shirin komawa can din..ya Furta Hakan yana miqewa da alamar zai bar wajen

Wani dadi sukaji dukansu aransu banda Hjy mama da hjy jasmine da basuji aransu zasu bar gidan batare da anjiyo kwakwaran labari akan imad ba

Dan haka ana gama
Cin abincin kowa ya nufi sashen sa Suna famar tattare tattare
Dake ma sun dade da saka ransu akan komawarsun can cewarsu can xaifi musu dadn sha'ani

Bangaren Aina'u kuwa yauko office din bata isaba ta kira Zarah awaya suka hau tattaunawa ta sanar da Ita komi

Yadda zaran ta dora tsananin damuwa aranta game da lamari har zaka iya rantsewa da Allah cewa imad din Wani dadadden saurrayin ta ne,while a sau daya ma tal ta taba ganin sa Ido da Ido a arayuwanta,ko magana basu taba yi ba,dats alokacin auren Aina'u dakema time din hanklinta nakan keeyan ne bata Wani damu dashi sosai ba,saidai ayanzu data gama bincikenta ta gane asalin waye imad sai tafarajin a dudduniya in anyi mata mijin aure to shine kawai..
Cikin yanayin damuwa tace sia
To Yaya ake ciki
Familyn ku sunakan yin wani abu akai
Aiyn tace of course mana,tun jiyan aketa neman su acan but sai cewa ake Wai ya tafi airpot and kuma aiport sunce bai shiga jirgi ba,infact his apartment is still locked Amma naga father inlw na ya fita da sasafen Nan let's waits an hear it
Tace ok daga Nan sai basu karayin waya da juna ba.


Kano state
Anguwan bayan gari

Umma hadiza ce a tsaye cikin yanayin damuwa da rasa abunyi ga tulin mutane daga makwabata Duk an mamayeta anata jefo mata tambayoyin akan meyafaru sukaga an tafi da mijinta malam?Da kuka ta komo cikin gidanta ta sharesu Dan ita kanta bata San mezata gaya musu ba,hijabinta ta runtomo ta zura da kwaso Dan abun daya rage mata ta wuce tabi bayan mijinta,isarta keda wuya ta samu ana jaddada masa case cikin yanayin daya tsoratashi matuka Dan Kai tsaye hukuma ta tuhume sa da laifin sayar da yar cikin sa wa Alaji Bature Dan asata aharkan karuwanci
Gaba daya suka rikita yaa malam suka hargitsa masa tunani,shikuwa sai cewa yake hadiza kije ke da Allah tunda hada baki kikayi da su aka laka min sharrii akan yata rufaida..
Allah saiya ya laance ki hadixa tunda dai yaqi kika bude da sunnar Manson Allah SAW
Kwata kwata bai tsaya ya saurari abunda ake fada ba,
Duk tunanin sa karya kawai ake masa dake yana saka Ido sosai akan umma hadiza kwana biyu Nan dama can shibai yarda da yawan fitar tan nan ba,ganin basai taba basu hadin kai bare ya saurare su ba yasa aka wuce dashi airpot kawai

Dpo dakansu ya zauna yay ma umma cikakken bayanin halin da ake ciki game da case din rufaida
Shidai bai Wani fayyace mata Amma ya gaya mata cewa yarta ta hannun Yan sanda a can kasar america sabida ta aikata laifin kisan Kai badagan gan ba..

Sau uku umma hadiza tana yankar jikinta ta fadi,karshen ta a daddafe akayi waje da Ita,kamar kanta zai tsage haka ta rinka ji sai tafiya kawai take tana kukan ta abayyane dan bata iya dannewa ba kaf anguwar sai kallonta akeyi a Duk sanda ta wulga
Har ta iso Kan titi
Batayi wata wata ba ta tsari mai adaidaita tace ayi da Ita gidan yaa zaidu,da kyar ma ta gane gidan tsaban rudewar datazo dashi,ta samu dai dai anbude babban gate dinsu motocin jeeps manya manya guda biyu cikke da mutane tagani da alamar fita zasuyi
"Babu wanda ya fakata acikin su face keeyan daya Dan sauke glass ya dan kalle fuskar umma shikam baima ganeta bama
Nazli kam ko ajikinta hanklin ta gaba daya alam wayarta yake tana famar tattaunawa da kawayenta na abuja,daga dayan motar me ma shukra ta rinka sheqa musu bayanai tana cewa bazai wuce kwashe kwashen hjy mama
Bane.
Dan haka basu ma tsaya jin sauran zancen ba suka wuce shopping din da zasuje.

Tafiya take a gigice kamar ba a cikin hayyacinta ba gaba ta rufe fuskar ta da hannunta sai Wani layi takeyi tana Jan sheshhekar kuka sosai tanacin Karo da hardewan kafafunta da suke debarta galau galau tamkar da wacce zataci tuntube da dutsi ta fadi a kasa

A cikin wannan yanayin ta isa har cikin gidan Hjy jasmine na zaune tayi tagumi hjy mama na tsaye kanta,sunyi tsuru tsuru suna jiran labari akan lamarin imad,a daidai lokacin Kuma mufrad yake saukowa daga kan stairs yasaka white jumfa da hula yanata takowa cikin sauri da alaman zai je amsa kiran mahaifinsa ne daya nemesa ayanzun cikin gaggawa,..

Assalamu alaikum suka jiyo sallama akansu abazata suka jiyo Jin sautin murya Cikin Wani barkakken kuka

umma hadiza tace ta rikito cikin falon wanda tunkan Tama bude baki jiri mai tsanani ya kwasheta ta zube Tim akasa cikin muuman yanayi


Innalillahi WA Inna ilaihi rajiun

Hjy mama ta saka hannu aka ta rabza ihu"..hadiza?
Ke hadiza meyasameki jasmine duba min ita mutuwa tayi?
Hadiza?

Dukan su abirkice sukayo kanta ciki harda mufrad dayayi saukowar bazata ya tsaya shima,a Wani irin yanayi umma hadiza take time da kanta tana kuka wanda yake fidda mawuyacin numfashi cikin tsananin damuwa hjy jasmine tace
"Get some water mufrad..Ya juya acikin sauri ya dauko ruwan Duk ihun Hajiya mama ya cika masu kunne
Ita kuka umma hadiza kuka gaba daya aka rasa waxa a fara Jin nashi...
Hakan yasa mufrad saurin tsugunawa gaban umma da ruwan ahannun sa ya tallafota ajikin sa yana mai taimaka mata harta samu ta zauna,ya shiga bata ruwan abaki,ganin tana sha yasa hy jasmine ta janye hajya mama suka danja gefe,"after like 2 sips ta kwace bakinta daga bakin goran tana mai Kara fashewa da Wani matsanancin kuka
"Wai meye haka hadiza meyasame dana Bukar ko kashemin shi akayi?
Umma hadiza ta miqe a raunane
Cikin bitkitaccen yanayin da bata masan metakecewa tace"..Hajya sunzo sun tafi da malam sunce Wai rufaida tayi kisan Kai ta kashe mijinta acan Wani kasa an tsareta.

Wanii luiiiiii hjya mama tayi zata Kai kasa mufrad ya tarota ta fado ajikinshi

Cikin birkita da dimaucewa tace rufaida ta kashe mijinta?tun ba a amsata ba
Sai luiii ta Kara sumewa,marmaza mufrad ya dauketa ya wuce sama da Ita aka bar hjya jasmine cikin tsananin damuwan Jin sauran labari abakin umma hadiza Duk dama ita kwata kwata bata fahimce Kan zancen ba,Wani irin kuka umma hadiza takeyi tana rantsuwa da iya imaninta cewa yarta rufaida bazata taba yin kisan Kai ba.

Gaba daya ta kasa samun nitsuwa bare tayi calming kanta banda rokonsu akan sutemake ta akan lamarin yarta Babu abunda takeyi gaba daya sanda ta basu tausai sosai

Cikin wannan yanayin sukaji sallama akansu
Yaa sheik ne ya shigo,tun daga bakin kofar yake Jin sautin muryyin su
Already ya riga ya san za'ayi Hakan bisa ga sanar dashi komai da doc mehra yay daxu

Saidai alokcin bai San ma yar brodan sa bane victim din
Sanda aka kirasa saga headqtr ana sanar dashi cewa an kama yayansa yaa malam har antafi dashi..

Yanzu haka daga wajen yake donjin asalin Kan labarin Inda dpo da commisioner of police sukaa fayyace mai komi

It's all a coincidence daya kasance imad dinsa ne ma akan case din da yanzu haka baisan yay zai fara tunkarar abun ba


Wani irin Nauyi yakeji a zuciyar sa
Ganin yanayin da umma hadiza take ciki aransa yana Allah ya wadar da mugun uba irin wanda yaa malam
Abunda aketa guje masa kenan yau
Gashi ya jefa yar cikinsa acikin Wani mummannan hali

Shigowar sa falon yada umma ta daddage ta dawo cikin hayyacinta saida sam batajin nitsuwa atattare da ita,..baiyi wata wata ba ya shiga fayyace musu Kan zancen Inda ya sanar dasu cewa da safen Nan yay waya da doc Mehra ashe case din rufaidar ne ya rikesu da shi imad wanda dukansu basu San ya shafesu ba..


Yace Amma yanzu komi ya wuce tunda ya sanar da doc Mehra cewa rufaida tamkar yarsa ce ka yana saka ran shizai sanar da imad,...cikin rashin son tsawwala zancen ya rinka yi musu bayanai burin sa baifi ya rage ma ya hadiza damuwa da gigicewar dayaga tayi ba
Ita kanta bata San sanda ta zube Kan kafarsa tana godiya ba Dan Tunda ya tabbtar mata da cewa zasu tsaya mata akan komi Kuma kome zai tafi daidai ta somajin sauki sauki


Atake atake ya umarce mufrad daya kira imad din danya Kara masa da bayani suma sunajin yadda case din ake ciki
Daga haka mufrad ya fice,daga bisani hjy jasmine ta tallafawa umma hadiza tayi da Ita can sashen hajya mama ta kwantar da ita akan gado....


Pls Subcribe, 300 ne kacal 08060712446
11/18/21, 5:43 PM - Buhainat: *™✓SHADE OF RUFAIDAH*


_BY_
_SURAYYAHMS_


_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_


BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.


Part1:chapter 18
*Case1:she is ours*


Nannauyan Ajiyar zuciya yaa sheik ya sauke tare da baje babban garen sa ayayin da yake nemawa kansa wajen zama,cikin babban cushion din dake falon ya nitse tare da jingina kansa a hnkli wani lumshe Idanun sa yay tsamm sannan ya Kara Bude su cikin maida wata sihirtacen numfashi.

Gani yay mufrad yanata daddana wayar sa da alamar layin imad din yake nema,tare da sake yar gyaran murya ya kalle sa muryan sa sounding soo unhappy yace"
.."Kabar neman layin sa, dannima har yanzu bamuyi magana dashi ba, dama nafada hakn agabansu ne Dan kawai hanklin su ya kwanta,yanzu haka kaine zaka kula da gidan Nan mufrad,nikam inaga i must have to go to Vegas yau yau insha Allahu cikin sauri mufrad ya juyo ya dube sa..
yace "pls Abbu,
kabari nizanje nariga na tura sako ma pilot dina within 10 min ma ya shirya cikin dakatar dashi yaa sheik Yace No,Lamarin Daya shafi dan uwana bana son Kuna tsoma kanku aciki For God sake da tuntuni yana Jin shawara da bazai aurar da yarsa ma
Irin wayannan muguyen mutanen ba,Yanzu wannan lamari da maiyayi kama?ace mutum shikadan sa yabi ya tayyyara rayuwar mutane harda yar da na yaya cikin sa? kasa cewa komi mufrad yay ganin yadda mahaifinsan yay maganan cikin kunan rai da tsantsar takaicin halin dan uwan san

Daga Nan Sallamar hjy jasmine ya tun karosu shigowa tayi jikinta a sanyaye ta karasa kusa da yaa sheik ta zauna cikin yanayin tagumi

Vibe dayan wayar mufrad ya somayi ya ciro a aljihun sa yana ganin sunan dayake kai sai ya Danna silent cikin sauri baice musu uffan ba ya sabule jikinshi daga wajen yayi waje, Sauke Ajiyan zuciya yaa sheik yy yana mai dubar matarsa yace Hajiya Ni zan wuce
Ta juyo cikin sauri tana kallon sa Tace "bangane zaka wuce ba ?Yace jasmine dole na inje can din,abune wanda ya shafemu gaba daya,sun tashi sun Dora imad akan case din da zai iya dawo masa matsala Nan gaba a daya bangaren kuma Dan uwana ne da yarsa victims,inaga zuwana can shizaifi min alfanu,so In akwai Wani abu da kike bukata ga dai mufrad zan barki dashi..kekanki kinsan inba an sasanta wannn lamarin ba bazan iya tunkarar mama ayanzu ba Wani Ajiyan zuciya ta sauke tayi shiru, can cikin sanyin yanayi tace Toh shikenan,,, Allah ya baka sa'a Allah ya kare min Kai,..pls in Babu matsala kacewa imad din yanemi Ina son magana dashi mama tun jiya ta daga hanklinta akansa,kasan jiya an report din Wani aircrash mama kwana tayi fa tana kuka,kanshi ya girgiza Yace a'a ki kirata ki kwantar mata da hanklinta sannan kibar maganan magana da imad ayanzu,ku dakata mai shi zai kiraku dakansa,doc Mehra ya gaya min case din nan is very delicate,har kotu za aje dasu,so kinga kuwa dole imad sai yayi takatsantsan da irin wayoyin da zaina yi,we are talking Abt power here,bamu San ya gwamantin kasar Bulgaria zasu dauki case din ba, so u can imagine why aka nemesa tunma Kan anemo iyayen yarinya,inaga US basa son arufe case din ne Hala,so In har na isa lpya dai zakuji komi,Dan Allah a kula da ita hadizar Hjy jasmine tace ok,toh babu matsala Allah ya tsare,yace Ameen ya miqe zai wuce ta dakatar dashi cikin sauri.."tace yaa sheik dama dazu hjy goggo take magana akan wai zasu wuce abuja da yara kuma already har mufrad ya basu go ahead da mamaki a fuskan sa ya juyo yace abuja kuma?tace eh..yace hmm gaggawan me sukeyi haka,batace mai uffan ba,Dan Tsaki yay yace toh Allah ya kyauta ai sai suje din, tunda everything is set inyaso mu zamuzo daga baya,cikin sassauto da muryan ta kadan tace Toh Amma dai zaka mata bayani ko?Kasan dai hjy mama da nikaina bazamu iya tafiya acikin wannan yanayi ba Kuma kasn hjy goggo sarai da iya mita yanzu saita dau abun nan da zafi,hmm kawai yace "kiyi abunda ya dace kawai jasmine,insha Allah zan nemesu ma kafin na wuce yau kwata kwata bamu hadu ba..tace eh Aikuwa hajiya tayita mita,baka saba fita baka gaya mata ba,murmushin kawai yay baice uffan ba,a hankli tace Allah dai ya kareka muje in taka maka..Yace A'a na yafe,Ina shi mufrad din?tace Kamar waje naga yayi,Yace ok to ke saiki koma ciki kisamesu I Wil meet him on my way out Tace ok Allah ya tsare Murmushin sa mai taushi kawai ya mata sannan ya saka kansa ya fita,fitar san keda wuya yaga ko ina shiru Babu alaman mufrad a waje sai daidaikun masu aiki da masu ban ruwa can saiga driver ya leqo ta bayan mota bai tsaya amsa gaisuwar sa bama yace mufrad yay Ina?yace shugaba ban San Inda yayi ba,kallon agogon hannun sa yay agaggauce yace duba min shi yanzun nan yana gama fadan haka driver ya juya,shima dialing number sa yashiga yi jin ance masa user busy Yasan Hala yana kusa, Bude masa motar akayi ya shiga ya zauna yay shiru a Gidan baya cikin yanayin nazari time to time yana dialing number mufrad da har yanzu ba adena cemai user busy ba,
Jikinshi ne ya basa Hala da imad din yake waya Duk dama bawai ya yarda bane cancan dan ko da sukayi waya da doc Mehra daxu bai samu ya hadasu ba

Ata bayan gidan Inda katoton swimming pool dinsu yake ya tsaya daf da bakin ruwan
Hannun sa daya na cikin aljihun sa daya na riqe da wayar dake makale a kunnen sa tun tuni bayani yakeyi.

Daga ta dayan bangaren cikin mamaki imad ya rinka sauke Ajiyan zuciya Jin alakar su da yarinyar bai taba tsammanin ita na gida bane, shi kawai ya dauka tausayi ne yake sa shin kamar ya Santa arayuwar sa,Jin bayanan mufrad ya sanyaya masa gabobin jiki sai gaba daya abun ya dada daure mai kai,Aransa yaso ace mufrad ne zai taho ba yaa sheik ba,sabida yna mugun jin shakkar haduwan su,kwata kwata baison yazo ya tuhume sa akan Hana doc mehra gaya masa halin da ake ciki tun farko, yasan yaa sheik zaice ai ansan zai iya taimakawa tunda case din ta shafi citizen din Nigeria Kuma kano state Inda yake da iko da sharia ga abun ma ya zamto na gida

Yaa sheik ya zame masa Tamkar mahaifi ko ince Wani jigo na rayuwar sa shiyasa arayuwansa sam baya cika son saka shi acikin wani damuwa,Amma a Kullum kuma yaa sheik din baya gajiya da son yaga ya kula da shi da damuwarsan, har Yau kulawar sa da damuwarsa akan su na tun Suna kanana bai sauyaba,yana kaunar imad din sosai tamkar shiya haifesa haka yakejin sa aransa.

Imad yana juyowa yayi Ido hudu da doc Mehra daga can nesa yana tunkarosa hakan yasa yay saurin katse maganan sun cikin nuna tsantsar matsuwar sa
Yana cewa muffy promise me dat zaka jirani a kano har mu dawo,akwai abunda nake so muyi ne pls,muffy yace a kano kuma?I tot a Abuja kawai zamu hadu..imad yace A'a.,tunda kaga komi ya zo cikin sauki nasan bazaifi 3 days angama case din Nan ba so zamu dawo duka da yarinyar atare,and I just want to make sure she is being taken care of..
Mufrad ya dage kafadun sa cikin cewa "ayt babu matsala,yana juyo ya hango driver dake faman kame kame Duk ya rasa ta Inda xai masa magana"Dan dauke kansa yayi yace,imad bari na je kawai Abbu yana kirana,Daga Nan sukayi sallama wanda yy daidai da isowar doc Mehra wajen sa

Mikewa tsaye imad yay cikin katse masa hanzari yace
Doc can u believe dat yarinyar ma namuce,she is from our family,ashe fa cousin sister su muffy ne,no wonder nayita Jin kamar na Santa,damn,... I felt sumting odd abt her, murmushin gefen
Baki doc Mehra yay yace kayi waya dashi ne?"gyada kansa yay yace yanzun Nan,doct yace ok..dats wat am about to tell u sai kuma na tsaya kallon news acan naga wai kano state division sun bada oder a nemo musu babban aminin mutumin Nan dake can in person of Alaji okene,yanzu yaa sheik yake fadamin ashe abokin San ne yay introducing Alaji Bature ma uban yarinyar har akayi auren,yanzu haka hukuma suna zargin definatley yasan da business din ya hadasu, Dan jinjina kansa yay kafin ya Kuma cewa hmm ,..Allah sarki,ashe ma cire yarinyar a makarnta yay ya mata auren dole badan son ranta ba and look at how she is suffering now,A Dan rude Imad ya juyo da kyau ya kallesa cikin dakewar da bazakace ya ruden ba..Camly yace what?Auren dole!..what d hell is dat, ni wallhy na dauka an dena irin wannan jahilcin
But atleast koma Yaya ne ai zaiyi bincike ko,ko dama can sun sanshi ne?

Doc yace No,Nace maka fa alhji okene shiya kawo masa shi dake sister yarinyar ta tana auren sa,dama a aqidar yaa malam Babu ruwan sa da wani bincike,idan har kana da basic requiremnt dinsa shikenan zai baka yarsa Imad dake kan kallon doc yace this is ridiculous,
doc ya daga kafadun sa cikin furta.."I'm not suprise in yay wa yarsa haka,elder bro din yaa sheik ne fa Amma kwata kwata halayen su da dabiun su ya bambamta shifa baiya Jin shawarar kowa Kuma babu mai saka sa bare hanasa Kaga abunda yasama kwata kwata ni ban cika Saka kaina a lamarin sa ba kenan dats why I cudnt even recognize d girl,yadda yake treating din mutane with no regards is out of dis world,,
...Ahnkli imad ya shafe kanshi cikin nazari mai zurfi,can yace wow,but this is really serious,ya Kara shafa kansa ahnkli ya Kuma maimaita kalaman "Auren dole?..I need to talk to d girl,,,yana fadin haka
saiya juya cikkn sauri babu jira ya nufi dakin da rufaida take kwance doc Mehra yana biyo sa abaya saidai shi daga waje ya tsaya dake only one person is allowed in at a time inba Wai ta kama dole ba,so imad din ne kawai ya shiga ciki,a hnkli ya turo kofar tare da yar sallama abakin sa yana takawa ahankli kamar mai tsoron Kada ta tadata a bacci
Samu yay nurse tana tattara tarkacen maganganun data shigo dasu Adan surgical tray da alaman tagama ne zatayi waje"Gyara kwanciyar suman kanshi yay cikin sexy voice dinshi mai dadi mai ratsa dodon kunne ya dubeta yace mata "hi pretty"..tuni nurse ta juyo a dan tsarge tana binsa da kallo Murmushi ne ya kufce mata tace.."hello sir" Dan batayi tsammanin ma zai kulata ba

Tryn to play cute ya Mika mata hannun shi dats so fair and soft yana cewa am barister imad,da sauri ta cafke hannun tace I know..I mean everybody knows who u are...girar sa na sama ya daga cikin salo mai daukar hankli ya sake Dan karamin smirk baice komi ba ya cigaba da rikita nurse din da Wani irin kallo mai rikita tunani,he just want to get some personal informations from her Abt rufaida wanda yasan inbaiyi Hakan ba bazai iya cimma burinsa na taimaka mata ba

Da haka yajanye ra'ayin nurse din Nan ta tsaya a dakin Suna Dan hira,yana hadawa da flirts yana jefo mata tambayoyin akan yanayin jikintan,within 10 mints ta kwashe bayanai masu muhimmamci ta gaya masa harda extent din raunin dataji a vaginan ta
Wanda ahalin yanzu shiyake hanata motsa kafafunta sosai,harta kammala basa labari bai dawo daidai ba Dan Wani iri yadingaji a xuciyarsa duk dama Murmushi ne akan fuskan nasa sanda ya gama Jin komi sannn ya lallaba nurse ta tafi da karyan cewa zai nemeta su je shan coffe anjima da daddare.

Tana ficewa ya sauke Ajiyan zuciya,jiki a sanyaye ya karaso gaban gadon da rufaidar take kwance tayi lufff,ya tsaya daf da Ita yanata kallon fuskarta wanda already yay fayau yay Wani irin haske bakinta ya bushe kayau har yanzu saukar numfashinta baiyi daidai ba Dan daga yanayin saukar sa zakagane hakab,gyara ma hannunta zama yay sannan ya Dan dofano a gefenta ya zauna yana mai cigaba da kallonta sosai kalar kayan asibitin da aka saka mata yay mata kyau kasencewar sa dark green ne Kuma sakakke,Babu tantama qashin wuyarta suka bayyano cikin nuna yar ramar datayi maganganun da nurse tagaya masa yanzun su suka shiga bijiro masa ya lumshe Idanun sa sosai yana famar imagining yadda abubuwan suka faru da ita,Wani irin zafi ya rinkaji a saman kirjin sa,kwakwaln sa sai maimaita kalman auren dole Nan yakeyi at same time yana imagining tayi karama ma sosai,ya dau kusan 20 mint ahaka kafin ya bude idanun nasa wanda suka cikke da ruwan hawayen tausayinta wanda motsi kadan yay to tabbas zasu iya kwacewa,a lokacin Babu sauran karfi ajikin sa bare kuma zuciyarsa wanda zai bayyana maka cewa shidin Jan namiji ne agaban alumma mai tsananin taurin kai da kokari,when Eva he sees a weaker vessels kamar mace ko karamin yaro sai gaba daya ya soma imagining insu a matsayin nasa yan uwan, har cikin kokon zuciyarsa yakejin matukar tausayin su da matukar son yaga ya taimake su.


Bangaren mufrad kuwa yana kammala wayar ya taho cikin sauri yana mai cin Karo da motar mahaifin sa dake shirin fita da sauri ya isa wajen ya same yaa sheik cikin sauri baima samun daman masa tambayar da yakeso yayin ba Adan gaggauce..yace to ni zan wuce..pls ka kula,in jikin mama bai yi sauki ba kasa keeyan yakaita can asibiti a dubata.

Sukuma da zasu wuce abuja their flight shud be tomorw,Duk abunda ake ciki do let me know pls..gyada kai muffy yay batare da yace mai uffan ba yana kallon sa har aka bude musu gate suka tafi,site din hjy maman ya nufa Kai tsaye,yana yin sallama a kofar falo ya same su duka biyu Suna kewaye da Ita sunyi jingum jingum kowaccen su cikin jimami..
Hjy maman ne a kas ta mike fararen sawunta Babu abunda takeyi sai kuka,laifin duka wa kanta ta dora,sai dai abune da bayau aka saba ba,bukar ya wuce Duk yadda ake tsammani
musammn inta kalle yadda umma hadiza ta dawo,
gaba daya matar tafice a cikin hayyacinta,da alama gangar jikinta ne akwai a zaune Amma kwata kwata hanklinta baiya gare su tunanin yarta kawai takeyi tana zullumin irin halin datake ciki ayanzu,..

Zama yay akan kujera baice musu uffan ba tukun,sai can yay gyaran murya ya shiga musu bayanin cewa su kwantar da hanklin su Nan da kwana uku insha Allah dukan su xasu dawo,kowa ya gamsu da bayanan nasa Amma umma hadiza ji take kamar karya ake mata Dan muddin bata kalle yarta rufaida Ido da Ido ba bazata taba Jin Wani abu ya ragu mata ba,can mufrad dayaga bazai iyaba ya tashi batare da sake cewa kowa uffan ba ya fice daga bisani hjy jasmine ta miqe tabi bayansa,can da yamma liss umma hadieza ta farka daga dan baccin wahalar datayi,tun safe da aka zo aka tattare yaa malam Wani abu na ci bata iya sakawa abakinta ba,nan ta miqe cikin yanayin jiri da tsananin mutuwar jiki tace ma hjy mama zata wuce gida,masifa ta soma yi mata akan Babu Inda zataje ta zauna anan din harsai rufaida ta dawo,ita dai ta yadda cewa zasu dawo din Nan da kwana uku kamar yadda mufrad yace don tasan shibai cika musu wasa ba,haka umma hadixa ta dawo ta zauna ta rafka uwar tagumi,yau kusan kwana zanne sukayi kowa da abunda yake damun xuciyar sa game da lamarin wanda kusan kowa makan sa yake dorawa laifi.

Writer contact 08060712446
11/18/21, 5:43 PM - Buhainat: *™✓SHADE OF RUFAIDAH*


_BY_
_SURAYYAHMS_


_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_


BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.


Part1:chapter 19
*Case1:on blind matters*


A bangaren su imad kuwa yau ya dade yana tare da rufaida a asibitin dake yaudin aka soma bata abinci kadan kadan domin tasaka acikinta dayay kwana biyu baiga Wani abu ba, saidai da ta fara tabawa saita Firgita ta ajiye ko tayita kwaza amai,kusan wuni cur sukayi tare da ita yana kulawa da Ita sosai,doc Mehra wanda already shima ya hado nashi magungunan tare suka hadu Suna lallabata yana Dan bata tana sha dan yana rage mata tunani da yawan razanar datakeyi Koda zata samu nitsuwa..

10:30pm US

Isowar dare yay sheik yay dan haka direct yasa aka wuce dashi public ministry Inda aka tsare yaa malam ya samu har an gama masa tambayoyi,but banda izgili da muguwar girman kai Babu abunda aka tsinta daga garesa Dan har ayanzu shi bai Wani yarda cewa Alaji Bature ya aikata laifin da ake tuhumar sa akai ba,a tunanin sa an hada baki ne da matar sa Dan a cucesa a rusa auren yarsa rufaida,daga an masa bayani sai ya juya Kan zancen yay kyam kamar baijin me ake cewa musamman akan halin da yarsa take ciki,Dan har ya mutu aransa ya qudira cewa bazai taba amincewa da xancen Wai yarsa rufaida tayi kisan Kai ba, kawai sai ya aje hakan a matsayin karya kawai ake sheka masa,isowar yaa sheik wajen yasa yaa malam dada tada rikicin sa,ya fara zage zage yana cewa "Allah ya isa masa Kuma yafi karfin su"Tunda har hade mai baqi sukayi aka kawo sa cikin kafurai ana tutsuyesa,da kyar yaa sheik yyi shige da fice ya zama valid quarantor ma case din Dan uwan sa,Inda ya bada cikakken bayanai akan yadda abun ya Kullu,by no means dai haka suka bada bailing sa ma yaa sheik ya dauke sa suka fito,doc Mehra dakan sa shiya taho da mota daga can hotel din da suke ya dauko su suka wuce can masauki..

Yaa malam Duk a galabaice yake da tsoro amma girman kan Nan ta jahilci Sam taki ta barsa ya saduda Tamkar da wanda bakin sa baiya gaijya ya rinka fade fade yana tsinuwa,yaa sheik yana shiru baice masa uffan ba har yanzu Dan a lokacin shikan sa bayya cikin mood din da zai kulasa dan bakaramin takaici da zafin abun yakeji a xuciyarsa ba.

Haka suka isa hotel apartment din,inda ko gaisuwar doc mehra bai amsa ba,amma Daga sun soma magana akan case din rufaida caraf sai yay malam yay shiruuu yana mai sauraran su in aka Furta Wani abunda bai gamshe sa saiya hau zage zage..

Yau Imad ne kawai asibiti,doc Mehra na tare dasu da niyyar washe gari sassafe zasu shirya su ukun su taho...


Alhamdullahi rufaida is little bit stable now Dan tunda imad ya kasa ya tsare a wajenta sai ya zamto bata yawan Firgita tana Ihu tana ture kowa saidai ma tayi shiruuuu tayi ta kallon irin hidiman da imad din yake mata wanda tanajin sa sarai amma kwakwalta bazai barta tace Wani abu akan komi ba

Alluran da doc Mehra yay mata kafun ya wuce shiya rinka sakata gyengyadi da kasala time to time tana maganganu kamar ba acikin hayyacin ta ba daga bisani sai bacci mai mugun Nauyi ya dauketa,waje ya samu ya makale Adan gefenta yanata latsa wayarsa Dan kokadan baida bukatar yabar asbitin ayau dan yasan tabbas Inda aka fahimce cewa tana Dan samun sauki sauki daga gobe ma zasu iya turo agents a takurata da tambayoyi

Washe gari da sassafe shukra ce ta fito sanye da abayar ta black colour wanda daga ganin design dinsa kasan yaci uban kudi,Wani tafiyar yanga takeyi tana baza takunta daidai akan wata golden highheels hannun ta rike da jaka tana shasshn qamshi tamkar wata hamshakiyar sarauniya,direct ta nufi sashen hjya mama dan already ta gama shirinta Nan da 30 mint takejin zasu wuce airpot akaisu gidan su na abuja,kasar wuyarta tayi sallama a sashen bata ma jira an amsa ba ta shigo ciki,ganin babu kowa anan yasa ta haura tabi ta kan step, har cikin dakin hjy maman ta isa daidai lokacin umma hadiza ta idar da lazimin ta kenan ta rafka uba tagumi tana zaune
Ajikin gado cikin tsananin yanayin tunani

Babu ko uhm bare sallama ta fado har tsakiyar dakin,ganin umma hadiza bata dago kai ba yasata Jin haushi Dan ta tsani a raina isowarta wani waje,
umma hadiza kuwa dake tayi nisa cikin tunanin yarta batama San mutum ya shigo ba

Wani irin kaskantacen Kallon sama da kasa tabita dashi ganin kalar kayan data saka,normal avogan wax ce ta dubu biyar amma Duk ya tsofe ta kife dankwalinta a sukurkuce Babu marabarta da mabarata Wani dauke kanta tayi cikin yauqi tana gatsine Can ta nitsa gefe tace"Hajiya mama fa? Umma hadiza ta dago kanta Adan takaice ganin yar yarinyar data haifeta agabanta tana Wani fadi tana ciccin magani tanai mata kallon kashi,ba yabo babu fallasa tace "sun fita da keeyan Amma yanzu zasu dawo..Wani Shiru tayi bata ko irin nuna tajitaba daga bisani taja karamar tsuka ta fice a dakin cikin sauri,kallo daya umma tayi ma kofar tabi ta dauke idanunta da suka cikke da ruwa cikin tunanin yarta rufaida..
"...Rufaidar ta yar albarka wanda har abada bazata iya cewa ga laifin data taba yi mata ba bare tayi ma wani,Amma yau gashi munanan abubuwa sai faruwa sukeyi da Ita hawayene masu rauni ne suke biyo kuncinta Suka dinga sauka tamkar ruwa ta dade ahakan sannan ta miqe ta nufi toilet ta wanke idanunta ta dawo ta sake sabuwar zaman laximi tana Kai kukanta ma Allah cikin addo'in


6am dot imad ya dawo daga masallaci dake a asibitin ya kwana sai Duk jikinsa yake masa tsami dan bai Wani samu baccin kirki ba Shigarsa dakin keda wuya ko zama baiyi ba rufaida ta soma bude idanunta wanda a hnkli suke budewa harta sauke su duka akansa.

Wani irin kallo suka shiga aika ma juna batare da sunce uffan ba,Wani irin kyau take masa
Aransa saiya dingajin kamar kullum canza ta akeyi zuwa Wani siffa nadaban mai kayartawa,tabbas tsarki ya tabbata ga ubangijin halittu daya kero wannan kyakkwar fuskar dat need no make up or adornements,hanklin sa gaba daya ya bayar wajen kare mata kallo batare dayaji gajiya aransa ba,her skin colour ba irin nashi bane da zaka iya cewa tsantsar hutu ne da dukiya,her's is naturally fresh and beuttiful Kai baima San tayaya zai fasalta smoothnes da kyaun kalar fatar jikintan ba,her eyes are dark and illuminating wanda suke Yan daidai baxakace musu manya manya ba har sai ta wara su,Gashin girarta a kimtse daga yanayin kwanciyar da suman gaban goshinta yayi tabbas daga nan zaka fahimce cewa kanta da doguwar gashi Koda ace bamai tsayin hauka ba..


Cikin rasa wanda zai fara motsi ajikin sa yasa rufaida Lumshe idanunta tayi luumui saukar numfashinta kawai yake kallo yadda take ajiye numfashin a hankli kamar yana mata wuya.

Matsowa kusa da ita yay batare da sannun sa ba ya Dan shafa saman goshinta,Kara bude idanuntan tayi suka Kuma Sarkafe kwayar idanun su a juna sun Dan jinma ahaka sannan ya Dan ja cikin sake gyaran murya tare da sauke murmushin sa mai tsananin sanyi da taushi yace..."good morning sweetie"
Tayi shiru,ganin kamar da wasa a muryan sa yay maganan,Duk da haka bai hanasa cigaba ba ya dube ta yace "ya jikin?
Kanta ta sauke kasa,sai yay murmushi atleast da shejaranjiya ne da saidai yaga ta barke mai da kuka but it seems she is getting better now,
Matsowa daf da Ita ya karayi cikin yanayin kulawa yana Kan kallon sunkuyayyar kanta."
Yace"Akwai abunda kike bukat ne?bata amsashi ba,aranta tanajin kamar dai zata amsar Amma bakinta ya kasa buduwa,she dont even know him but hakka kawai Taga ganta tana ta mu'amala dashi
Ko shi din wayene oho?ita dai tasan tana bukatar taimako musamman wanda zai kaita wajen ummanta Amma takasa gane komi she is mixed up gaba daya kwakwalta baiya gaya mata daidai.

Wani irin murdayawa cikin ta yay wanda yasata tayi Dan Kara tare da damke karfen dake jikin gado Nan imad ya matso kusa da ita marmaza yace lpya?..cikin bai saketa ba ta runtse idanun ta sosai tana rike da karfen cikin mayuwacin yanayi,
Yace toh toh
"Bari in kira maki likita,.yana juyawa cikin sauri zai fice ta fashe mai da Wani irin matsanancin kuka wanda ya dakatar da shi ya hanasa kasa iyayin wani motsi,dawowa kanta yay Babu shiri yace menene?I need to call ur doctor Yanzu zan dawo
Cikin sauri ta girgiza Mai Kai alaman bata son haka,cikin nata data danke ya kalla sannan ya kalli fuskarta yace"
Meyasa baza'a kirashi ba ba cikinki me yake miki ciwo ba? .Nan ma girgiza kanta tayi hawayenta nakan saukowa bisa kuncinta,zai kara budan baki yaga ta miqa mai hannunta da alamn tashi tsaye take so tayi,Babu musu ya amshe hannun nata ta Dan miqe zaune,shima zaman yay a setin fuskarta yana kallon Duk Wani motsin datakeyi gaba daya hanklin sa da dukkan imanin ya Dora a gareta
Rawa rawa jikinta ya somayi idanunta a Dan lumshe banda uban rawa Babu abunda Gashin idanunta da suka jikke shataf da hawaye sukeyi,looks like she is Tryn to stop Amma Ina daga ta farka daga bacci sai kuma taji tsananin damuwa da tashin hankli yaa mamayeta,kawai ta fashe da kuka
,kukan takeyi tsakanin ta da Allah tana Jan sheshhekar da yake balain wahalar mata da nunfashi

Atake atake yaji nashi hawayen sun yanko kafin yace zaiyi controlling kansa sai zirrrr sun soma sauka masa akan kuncinsa saiya tsinci kansa da ce mata "Am sorry"
Am really sorry rufaida,muryan sa sosai yake rawa sabida acikin raunin shima yake furtawa
Wanda Hakan ya matukar bata mamaki,Dan a tun afarkon ganin ta dashi zuciyarta ya amince mata da shi
Sosai,But right now bazata ita cewa tasanshi ko ta gane sa ba,tasan dai Meyake yawan gaya mata nacewa zai kaita wajen ummanta Kuma shi lawyarta ne,but why he is cryn now?lumshe idanunta ta karayi tana dada bulbulan hawayen daga bisani ta sassauta Jin yadda ya nitsa yanata bata hakuri Dan motsawa tayi ya Firgita ya miqe tsaye kamar wanda zata fado akasa ya taro ta,ta kwace hannun ta da sauri tana mai rage sautin kukan ta bude idanunta ahankli,Wani mamakin ne ya Kara rufeta ganin yadda ya birkice Duk ya gama daga hanklin sa ya zama abar tausayi kamar ba Shiba,ko hawayen dake kan fuskarsa bai iya sharewa ba,Wani kakkarfan Ajiyan zuciyane ya kufce mata ta Kara miqewa zauna,can ta Dan motsa kafafunta Jin yana mata Nauyi Nauyi yasata ta Dan dago kanta kadan tadan kallesa ayayin da yay saurin goge hawayen fuskar sa ya karaso kusa da ita,Kallon cikin idanun ta yayi snn yace,"u need sumtin? Pls talk to me rufaidah I'm ur family, kinsan yaa sheik ko? I'm like his son kinsan hajiy mama?da uban sauri ta wara idanunta cikin nashi,sai kuma ta dauke kanta da wuri..a hnkli ya dada furta"u're safe with me okay,pls relax kifadamin abunda kike so ko yake damunki..I swear I will Neva let you go throu this again ...kinji?Wani damke hannun ta yay cikin tsananin shauki da bayyana mata dagsken yakei ya karashe maganan sa da cewa"I PROMISE YOU..Kallon scnd daya tamai ta Kara dauke kanta,a hnkli ta shiga sauke Ajiyan zuciya,tuno abubuwan daya Furta kawai takeyi
Yaa sheik,haj mama?a Ina to yasan su,ita dai tasan yayan ya sheik Amma ta dade bata gansu ba banda Anty fareesa she don't even knw
Them by face right now, Dan itace agidan su kwata kwata bata fiye zuwa ko ina ba daga islamiya sai schl sai kuma gida..

Shima Yaa sheik din Dan yana yawan zuwa da hj mama ne da zata iya cewa shima bata Wani sanshi sosai ba.

Aranta tace koma wannan shine yaa mufrad din?but no,ai ance shi soja ne or navy,aiforce wateva, batama San meye asalin aikin san ba,Koma yaya ne dai but Tasan dai shine babban Dan kawu zaidu.
Ta dan dade tana ta lailaiya tunani kala kala aranta can taga ya miqe da alamar zai fita
Cikin sauri ta miqa hannunta kamar mai shirin dakatar dashi Adan takaice ya juyo Suna Kara hade ido sai kuma ta sauke Kanta can kasa

Bakaramin bugu zuciyanta yakeyi ba,
Saidai a Duk sanda ta kalle sa saitaji Wani abu daban maisa ka nitsuwa sai sa ma kwata kwata take Jin saukin ganin shi a inda take bakamar sauran ba

Dawowa yay ya tsaya ta dago kanta a hankli batare da ta bari sun kalle juna ba,kofar toilet ta kalla kafin ta lumshe idanunta tayi pointing masa wajen da yatsar hannun ta,sanyi yaji aransa tadanyi Hakan atleast ya gane metake bukata Babu bata lokaci ya taho ya tallafo ta ajikin sa ta mike zaune sosai,Wani Shiru tayi sanin bazata to taba iya takawa dakanta ba,ga Wani Dan uban damuwar data cusa a xuciyarta game da Hakan,ta gama sallamewa akan ta riga ta rasa virginity ta,Dan Babu ma yadda za'ayi ace zafin dataji akasarta kwana biyu bai mata Wani illa ba

Ganin ta kasa dago Kai bare yin motsi yasa shi fahimtar matsalarta na rashin iya motsa kafafunta, tausayi ta Kara bashi sosai yanayi yana kallonta da gefen idanun shi,Duk saiyaji bayajin dadi.
He just have to forget everything and take care of her tunda ma dai yar uwansa ce..

Rufaida tamkar amana ce awajen sa,tunda yasan Inda ace shukra ne ko nazli da saiya musu abunda yafi haka

Da wannan tunanin aransa ya fixge hanklinsa cikin tunanin ya riko hannun ta so calmy yasa murmushin sa mai taushi "Muje in rakaki? Atake ta girgiza Mai Kai alaman a a,yace but u can't move..ko ciwon ya warke,da balain karfi kirjinta ya buga Jin ya Furta mata Hakan,aranta tace "Wani ciwo,
how d hell did he even know? Na shiga uku,maza ta sauke Kanta kasa daga Nan bata kara dagowa ba ga cikinta na mata Wani irin ciwo wanda she is sure yunwa ne Dan magangunan da doc Mehra ya babbata jiya akwai nasa cin abinci

Da kyar da fitina imad yay convincing dinta ta barshi ya tarkato a hannun sa suka miqe tsayen atare,Sam Sam taki ta Kara bude idanunta bare ma su kara hada Ido,tunda ta fahimce cewa yagane abunda take ciki taji Wani abu na mata mugun Nauyi aranta kamar ta nitse kasa haka ta dingaji,a kofar toilet din ya ajiyeta tana tsaye ya shiga ya bude famfon ruwan zafi ya shiga tarawa a bath,sannan ya dauko Wani new toothbrush ya saka tooth paste ajiki ya ajiye akan table sannan ya karaso batayi aune ba taji har ya dauketa chak sun shige daga ciki..

Bai rufe kofar ba tsaban rawan dayaga jikinta yanayi,a hnkli sosai ya ajiyeta aksa ta tsaya still akan kafarta bata motsi kamar wata yar kwai,Nan ya kunna mata ruwa abakin sink ya umarceta data kurkure bakinta,daga Nan sai bai barta tayi komi ba banda kuskure bakinta datayin harta brush shiyayi mata dakan sa Dan haryau bakinta bai dena fidda Wani zarni zarnin jinin datti ba

Yana kammala mata brush din ya ajiye ya fice cikin sauri Jim kadan saigashi ya dawo da nurse din datake tsaftace ta,"..she was so in a hurry kamar masifa akayi mata,jikin ta na rawa ta shigo bathrum din ta dau ragamar komi she Neva tot dat rufaida tafarka da wuri haka sun saba Wani bin har aci akare safiyar bata farfado ba,fita yay ya barsu Inda nurse din ta harhada maganin da ake xubawa aruwan wankantan sannan ta umarceta da zama aciki,..

Kukan kawai rufaida takeyi sabida azaban datake sha dacan da bata cikin hayyacin ta Amma Koda anzo mata wanka takanji balain zafi ajikinta sosai.

Hakan yasa nurse din ta sha wahla da Ita wajen sit bath Duk dama su basayin shi yadda ya dace komi bisa qa'idar aikin su sukeyi basu damu ba,har aka kammala tsaftace ta bata dena kuka ba.

A tunanin su imad yana dakin yana jiran su yasaka nurse din lekowa Gani tayi harya gyara mata kan gadontan tsaf yayi waje,fitowa tayi da rufaidar wacce da kyar da bala'i take daga kafafunta da taimkon nurse suka karaso har bakin gado,slighly ta dago kanta ta juyo ganin bayanan sai kuma taji kamar ta damu,

Dafa ta taji anyi wanda hakan yasa ta juyo cikin sauri nurse ce atsaye hannunta dauke da Wani tray din kaya ta umarce ta data zauna a shiryata Dan da ayi mata allura,Kai kawai ta gyada tana shirin dafa Kan gadon gaba daya ya koma kan yadda ya kimtsa mata shi tsaf,da kyar ta zauna slighly sannan nurse ta taimaka mata ta kwanta a rigingine.

Shasshare mata jikin ta tayi da towel sannan ta goga mata wasu ointment da magangunan kashe skin infection da diseases espicillay thos dat are caused by micro organisms
Gaba daya sai batajin dadin warinsu tun da aka fara take kaudakai har aka kammala bata San ya akayi ba Wani irin hausinawa hanjin cikinta yakeyi shikadan sa yana kuri,kawai sai ta soma jin Babu dadi
,kwantar da Ita da kyau nurse tayi domin ta duba vaginanta,Nan ma batayi gardama ba har aka gama mata komi ba,warware wasu sabbin kayan tayi ta sakamata dis time is sky blue hospital uniform shima bakaramin amsar kalar ta yayi ba,juyawa nurse tayi tana famar hade haden magani da allurorun da zata mata,"rufaida dake kwance Babu abunda yake neman hallakata banda azaban ciwon ciki sai taji kamar tana tsananin bukatar abinci nurse tana juyowa da syringe suka hade ido Wani matsanancin kukan ta fashe da shi tana kokarin miqewa wanda yasaka nurse din dakatawa
Cikin kuka mai cike da shagwaba tace
"Ki kyale ni nikam"
Nurse kam Bata ma San metace ba sabida da hausa tayi maganan.
,..matsowa ta karayi da niyyar rarrashinta rufaida ta takarkare ta tsala wani azababben ihun da saida nurse din ta tsorata ta ajiye alluran batare da tasan tayi hakan ba.

Ni ki kyaleni
Ciki na yanai min ciwo
Ni Wajen umma na zanje

Imad dake manne ajikin kofar Wani bugu kirjinsa yakeyi da sauri sauri cikin contemplating on weda ya shigo ko ya cigaba da jira su awaje ya kasa samun nitsuwa cos baisan ko sun gama kimtsawa ba.

Jim kadan saiyji kamar rufaida ta fara rikicewa sosai,hakn yasa shi yankar shahada aransa kawai ya turo kofar,Gani yay nurse ta koma gefe da alamar razana bazata iya control dinta ba

Bai tsaya bin Kan nurse ba ya wuce direct gaban rufaida
Zama Yay tare da riko hannunta zuwa nashi,yace shuhhhh rufaida meye faru?cikin bori da kuka
Ta fauce hannun ta
Anashi"..ni bana so
Ni uumma na nake so...Wani Kukan ta Kara barkewa dashi,bai kara kulata ba ya kalli nurse yace pls get her sum tea Tace yes sir,Da sauri ta fice rufaida tana ta kuka,baice mata uffan ba har saida nurse din data dawo,tun kan ya amshe cup din yaga yadda ta dago kanta tana kallon kopin da alama yunwa take ji Dan haka Baiyi wata wata ba ya juyo ya miqa mata atake takai bakin ta ta kurba,"da sauri ta kuma tufarwa wanda ya fettu har ajikin sa,kukan ta Kara fashewa da shi tana shirin Kai hannun ta kan harshenta ta daya kone,"..I'm so sorry ya Furta yana amsar tea din a hannun ta,cikin lallai yace "yunwa kikejin ko?..da sauri ta gyada kanta tana kuka kamar yar karamar yarinya,gyara xaman sa yay ya dauki tea spoon Yana deba kadan saiya hura da iskan bakin sa sannan ya bata Tasha,haka suka dingayi nurse tana tsaye tana jiran su danta mata alluran data riga ta hada,ganin kamar zasu bata mata lokaci yasa ya shiga hura tea din gaba daya da bakin sa yanayi yana girgizawa dan yy sanyi,...

Ajiyan zuciya kawai rufaida take saukewa tana ta Satan kallon sa,Wani iri iri ta dingaji aranta ganin yadda ya damu sosai akanta,kode dagaske Dan kawu xaidun ne?but but...kamar dai wani suna daban fa ya gaya mata And he is not a soldier bataga alaman ty mata debi da sojiji ba sai can kuma Wani tunani ya yanko mata Data tuna ashe kawu zaidu yanada Wani Dan sa keeyan,bt no no ance baiya kasarsu,"Where am I?tuni kwakwalta ya bijiro da wannan tambayar,saima yanzu ta lura da cewa bataga bakin fata ba tun datazo
Daidai yana shirin saka mata shayin abaki ta riko harda hannun sa"..cikin tsananin sanyin Muryan tace pls where am I?Kallon ta kawai yy ganin yadda tayi maganan so innocent,Dan kadan ya sakar mata murmushin sa mai taushi,"take ur tea ai zan gaya maki inda muke..batayi musu ba ta bude bakinta ta shiga amsar shayin sanda ta shanye tas ya dauki wiper yana goge mata xufan dake fetsowa a saman goshinta
A hnkli take sauke Ajiyan zuciya,yana kammalawa ya hada harda hawayen fuskarta ya goge mata shi tas"..dawani sanyayyn murmushin ya dago ya kalleta,"yace Kin koshi?..,can u eat sumtin inje in kawo miki abinci?..da kamar zatace eh saikuma ta maida kanta kasa tayi shiru,habarta taji an tattaro cikin maida idanunta acikin nashi,yace"..hey,I promise you in har kika mike da kyau Babu abunda zai hanani kaiki wajen umman ki,kefa musulmace yakamata kisan rantsuwa tamkar alkwarine..don't u think is best for u to eat and be strong,Kuma nasan baki son wajen Nan ko?..gyada Mai Kai tayi batare da tasan tayi Hakan ba..yace inje in kawo abincin?tayi shiru can kuma sai ta dago Kai ta kallesa suka hade ido Wani irin kallon sukayi ma juna Jin yadda kirjinta yake bugawa kamar zai fita daga kirjinta yasa maza ta dauke kanta akansa,
Aransa yay Dan Murmushi he take dis as her yes,Nan da nan ya miqe tsaye tare da umartan nurse akan tayo mata Alluran
Ganin harya fice a dakin rufaida bata fashe masa da kuka ba yasa yarda aransa cewa lallai abincin take bukkata Dan haka Baiyi wata wata ba ya wuce nearby bukataria da niyyar Nemo mata simple abincin kasarsu wanda baida Nauyi sosai,yana shiga wajen yayi odern soft chicken paper soup wanda aka dafa shi da romon oysters yay laushi sosai yasan intaci wnn kam bazai Wani dameta ba dan daga waje daxun yaji tana cewa nurse cikinta namata ciwo,Wani irin hadin shinkafa da ganye da tumatir wanda aka anyayyanka ganyen basil akai shima da chicken wings ajiki ya Kara odering
Sai Yace ahada masa harda fresh grape juice a masa packaging dashi zai tafi.
Gefe ya koma yana jiran su kafin Nan ya ciro wayarsa a alijhu yay dialing number doc Mehra

Yasha mamakin yadda wayar harta katse ba a daga ba.


Daga bangern su yaa malam kuwa tun safiyar Allah da suka farka suketa muhawwara Dan Duk iya kokrin yaa sheik na kin masa magana saida ya tursasa shi yayi

Samun su yay sunyi jam'i Suna sallahr fahjr tun daga Nan ya soma tsaki yana cewa sallan su sallan Yan wuta

Haka ya Kare ma doc Mehra tanadi yana zagin sa cikin zamba akan cewa ba musulunci yakeyi ba dake shi suite ma kawai yake sawa.

Abun daya ishe yaa shiek ne suka haura ma juna,tun asubahin fari basu dena ba karankatf dinsu saida ransu yay mummunan baci

Anan ne ma yaa malam kejin asalin abunda yay ma yarsa rufaida danshi har aynzu bai dau abun da tsanani har haka ba,yadai bari a wasa ake masa game da mutuwar alaji bature.
Sanda yaga tabbas yaa sheik ya bata ransa ya harxuka cikin fushi ya gaggaya masa bakaken maganganu sanda jikin sa yay sanyi


Ahakan ma a zuciyarsa ne kawai yakejin hakan Amma afili nunawa yake maganan bai taba shi ba Shi shiyasan komi Kuma basu isa su gaya masa gaskiya ba Dan aganin sa basuda ilimin da zasu ma fahimce menene gaskiya

Da kyar da bala'i doc Mehra ya sassaita tsakanin su don kowa yahau dokin xuciya Babu wanda yake shirin saukowa,hatta hawayen yaa sheik yau saida ya zuba.

Gaba daya sai yarasa tayaya uba zaiji wannan lamari game da yar cikinsa ace Kuma bai damu ba,Wani irin tsananin fushi ne ya turneke sa yy fushi sosai da kyar doc mehra yake ta famar daddane sa

Yaa malam kuwa ko ajikinsa Wani sabon salon magana dayake cewa "daga zarar mun koma gaban wanda ta haife mu saika gaya mata Kai ba jinina bane Don banga amfanin hada jini da jahili kamar ka ba zaidu..

Writers number
08060712446
11/18/21, 5:43 PM - Buhainat: *™✓SHADE OF RUFAIDAH*


_BY_
_SURAYYAHMS_


_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_


BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.


Part1:chapter 20
*Fear...*


By 7.30am imad ya dawo cikin asibitin hannun sa dauke da ledojin abincin daya siyo yana famar tafiyar sa cikin sauri batare daya kula kowa ba ya wuce direct har cikin dakin datake kwancen samu yay bakowa anan face rufaidan datake kwance ita kadai akan gadonta yau ko respirator ma ba asakaya mata ba da kallo daya yabi lumsashen idanun ta wanda suka bada alamar cewa yanzun Nan aka kullesu,ajiye ledar abincin Yayi a saman table sannan ya karaso har Gaban ta ya tsaya Daga gefe haka yana ta kallon rufaffen Idanuntan dayake famar shaking Duk ta kasa aje hanklinta waje daya,ko Wani motsin kirki bata son taga tayi hatta numfashinta ma da kyar tabarshi yake fitowa,Wani irin nauyin sa ta soma ji aranta Sanin cewa bata taba sanin sa arayuwarta ba she is a bit confused about him, kunyarsa da tsoron halin datake ciki shiyake bala'in son ya rikita mata hankli da tunaninta ayanzu

Suna Cikin haka wayarsa yay kara Babu jira ya dauka ya sa akunnen sa ya fara magana, jin ya amsa kamar wasu ne zasu taho yasata Kara Lumshe idonta Dan haka kawai taji aranta kamar bata son hakan ya afku,she wish dat shikadai ne zaina kulawa da Ita basai wasu sunzo ba Duk tunanin ta ko wayanncen polisawan ne zasu Kara dawowa su isheta da tambaya gashi ko kadan bata son jin Sunan Alaji Bature a kusa da ita bare ma aje ga jefa ta cikin halin tuno da kanta acikin mummunar rayuwar datayi a kwanakin Nan.

Sosai take kokarin binne damuwarta
Aranta,tadai San bata cikin hayyacinta Sosai Amma Duk da Haka saida ta kasa ta tsare wajen hana kwakwalnta tuno mata da komi
Gani take kamar inta kuskura ta tuno Alaji Bature to Babu shakka zata farka agaban sa ace mata gamowarta da su imad mafarki ne.

Itadai Bata San meya afku ba bata San ya akayi taxo nan ba Amma tabbas jikin ta na bata cewa tsira tayi,Wani lumshe idanunta tayi cikin gode ma Allah daya kawo ta cikin wannan yanayin da bata taba tsammanin zata ci Karo da shi ba har abada,bata hankara ba taji kamar ana kokrin dagota,cikin sauri ta bude idanunta wanda suke da haske,Nan take suka hade ido dashi,saurin sauke nata idanun kasa tayi ganin murmushi mai mugun sanyi a fuskar sa,sirraran yatsun hannun ta ya riko cikin tsareta da sautin muryan sa mai taushi yace "hey..I'm back"..a hnkli ta dan dago kadan ta kalle sa,Kara hade ido sukayi saiya Kara yi mata murmushi yace "bari na shirya miki abincinkin ki ko sweetie?tun bata amsa shi ya juya ya shiga bubbude ledojin daya shigo dasu,nan ya hau ciro abincin komi ya shirya mata su in a clean disposable plates,wanda yasan daga taci zaa iya yarwa hardashi,
awaje daya ya saka mata duka abincin sabida ya fahimce cewa ba lallai ne ta fahimce abunda tafi sha'awar ci ayanzu ba,Dan haka ya debo shinkafar kadan ya xuba ya jejjera ganyen ya Dora chicken wings akai yabi ya zagaye jikinsu da namomin cikin pepper soup din komi daidai misali

Spoon ya Dora akai lokacin harta miqe zaune bayanta jingine da pillow Dan har cikin ranta take balain mararin qamshin abincin daya cikke iskar dakin da Wani nauin qamshn Dadi,a lokcin Idanun ta a lumshe suke Dan bata ma San harya kammala zuba mata abincin ba.

Tahowa yay da abincin har Gaban ta sannan ya zauna,ganin batayi motsi ba yasa shi yin gyaran murya atake ta bude idanun ta ta kalle sa tagan sa yana Murmushi,yace ur food is here,Tashi ki taba kiji..Wani kallo tamai sannan ta sauke idanunta kasa kan abincin ta kalla,ganin namomi ne kaca kaca asaman abincin yasa ta kulle Idanunta agaggauce,Wani zuttttttt Idanunta sukeyi, kanta ya shiga bugawa atake atake,Nan da nan kirjinta shima ya amsa da Wani irin bugu mai tsananin karfi, hotunan naman mutum dataci ranar shine ya soma bijiro mata a cikin kwayar idanuntan,tuni kwakwalta ya shiga maimaita mata Duk abunda ya afku da Ita,hatta ihu da Marin da Alaji Bature ya rinka falla mata a lokacin sanda ya shiga dawowa mata sabo
Wani buff buff kirjinta yake bada sauti,ta shiga tuna yadda ta rinka kwaxa amai tana kwakwale cikin ta tana kuka,gaba daya ta rikice agaban imad akabar sa da binta da kallo cikin tsantsar mamakin yadda ta rikice ta birkiice a lokaci guda,daf yana shirin daga abincin zai aje shi gefe rufaida ta razana ta daka Wani uban tsalle ta bangaje plates din komi ta tarwatse

Wani irin ihu ta fasa ta ja jikinta daga nashi tayi baya sosai...

Raxanar da bai taba ganin tayi ba shiya ya mamayeta atake atake ta sake mai wata matsancin sautin kuka wanda Ko iya Furta magana batayi baya baya kawai takeja akan gadon har sanda ta Gamo da karfen gadon ta dukunkune kanta da pillow tana girgiza kanta cikin rudewar tunani,miqewa tsaye imad yayi kansa a mugun daure yana mai kallon yadda hannunta yake pointing din abincin
Hannun nata yana rawa sosai,shima wajen yabi da kallo ya Kure abincin da Ido ko da zai dago wani abunda take nunawa Gaba daya sai yarasa metagani akan abincin da har yake raxana ta,matsowa kusa da ita yay zai yi magana ta Kara fasa mai ihu wanda yaji karar sa har cikin xuciyarsa
A mugun rikice Muryan ta yake rawa ta soma rokon sa cikin tsananta kuka da daburcewa
"Dan Allah kayi hakuri,Ni bana ci,ni bana ci,.. wayyoo Allah na kayi hakuri wallhy bana cin naman mutum..
Dan Allah karka bani..Tsayuwar chak yay Jin abubuwan datake ta furtawa Wanda bakaramin daure masa Kai sukayi ba ba Aransa yace"..naman mutum?,saiya tuno da cewa jiya fa an sasassamu part part din mutane a Gidan da aka tsince ta ranar, matsowa kusa da ita yay cikin sauri, daf da Ita ya zauna da niyyar janyota jikin sa Koda ma zata dawo hayyacinta,yana dafa ta ta Kara birkicewa ta tsala ihu ta hantsila ta diro kasa ta fado Tim kamar wata tababbiya,gaba daya ta manta da dukan ciwon dake jikin ta da mugun gudu ta miqe a gigice zata falfala da gudu tayi waje,da uban sauri ya tarota ta fado jikin sa ya kankameta cike da azaban damuwa,
shafo kanta yakeyi da dukkan imanin sa,da kyar ta sake jikinta anashi Duk dama yasan bata San metakeyi ba,a hnkli cikin taushin murya ya shiga tambayarta yana cewa meye ne?waye ne?Wani Lumshe Idanun ta karayi tana ta rabza uban kuka a hnkli Tana famar kiciniyar kwacewa daga garesa,hanklin sa ne yay mummunan tashi,Jin jikinta na Wani irin rawa rawa kamar wacce zata shide ta dauke ranta da kanta,a rararrabe take sauke numfashi.tace."Dan Allah kayi hakuri...a hankli saita kuma kankame sa,shikuwa idanun sa is stiff a kanta yana ta kallon ta yaga dai haryanzu batama iya bude idanunta bare ta kallesa, da Dan karfi ya shiga girgizata yace"...rufaida..?rufaida I'm herefor you...Dan Allah kifadamin meyene?
Shiru tayi bata amsa shi ba,ya Kara jawota jikin sa ya matseta da kirjin sa sosai suka kankame juna tamkar bazasu bambaru ba,kanta ya shiga shafawa ta kwanta asaman kirjinsa,muryn sa na rawa yace cmon Rufaidah waye ne,pla suwaye ne suke razana ki?meya faru ne.
Tanajin yadda yake tambayar cikin tsananin damuwa da tashin hankli iya bakin kokorinta tati ko zata iya amsawa aamma ina Wani sabon kukan ne ma ya Kara barke mata
,...a lokacin Babu abunda kwakwanta yake baiyana mata face abubuwan da suka afku da Ita ba,second by second tasoma Jin kasala gabobinta jikinta Suka hau kakkarye wa,in noo time kwakwalta ya dau zafi yana shirin kuncewa tanajin kanta kamar zai kunce,Zuciyarta taji kamar zai fashe da tsananin axaban tsoro da rikicewa
,Cikin wannan yanayi ta bude rinannun idanun ta a hnkli ta shiga Kai dubanta kasa tana leken jikinta memakon idanta yana nuna mata gaskiya sai take ganin kanta a kewaye da jini jinin Alaji Bature da yadda ya sauko ajikinta yana tsiyaya ayayin data harbesa ga jini ya sauko yana malala akasa kamar ruwa Wani irin karkarwnn da jikinta yke yi yasa shikansa imad razana cikin sauri ya sake ta,a mugun gigice ta tsaya cikin yanayin daburcewar kwakwalwa Duk jikin ta a kakkafe brain dinta yanata faman mata kwarwa akan abun da ta aikata brain dinta nace mata ta aikta kisan Kai...

Ba a cikin hayyacin ta ba ta dago kanta ta kalle imad din idanunta tmkr zasu fito waje dan tsoro,Gani tayi ya kureta da idanun sa da sukayi ja suka sauya kala Dan bai ma san me yake shirin ji daga gareta ba,.
Bude bakinta tayi kamar wacce zatayi magana sai kuma ta Kara cin Karo da plate din abincin da wani katon nama akai Wani luiiii jiri ya kwashe ta zatayi kasa imad ya taho aguje ya tarota ta fado a jikin sa ya damke ta sosai

Tsaban ta gigice sanda bakinta ya karkace yay gefe yana zubda sakakken yawu,tallafota yay ajikinsa ya manne ta a gaggauce ya soma tofa nata addua,atake atake ta shiga sake daukaken nishi babu abunda take cewa sai " Dan Allah karka bani naman mutum,wallhi bana ci..Dan Allah karka bani,ta fadi Hakan yafi sau talatin
,Can imad ya dagata suka koma kan gado tare,Nan ma firr taki ta zauna Dan har yanzu ganin kanta take acikin jini da azaba
"..badon son ransa ba ya fara tursasa ta yana kkrin zafafa tambayar sa yana tambayarta da ihu ihu akn waye ne meya faru da ita
Dan Kwata kwata ya lura cewa bazata taba iya saduda akan lokaci harta dawo cikin hayyacinta ta saurare sa ba,"..
Ganin kamar bazata nitsu ba yasashi ya Kara dauko abincin dagangan ya Kai gabanta Babu shiri ta wani ture abincin ta mannu da bango matsowa yakeyi tamkar yadda Alaji Bature yake mata in zaiyi mata mugunta but dis time around ji takeyi kamar ana tambayarta ne meyafaru da Ita so atake atake ta fara confessing tun daga ranan auren ta har izuwa sanda ta harbesa da Duk wani digon azaban data kwasa cikin kuka mai tsananin tsuma

Cikin ikon Allah bata iya boye masa ko tari ba,Kan ta kammala bada labarin already harta nakasa ta dire kasa kan gwiwonta cikin yanayin tsananin bakin ciki da dimaucewa,Babu abunda takeyi sai kuka mai bala'in zafi da taba zuciyar mai saurari..

Yanayin datake ciki is enough ya kassara Duk Wani mai sauran Imani.

Her body is soo weakend, Babu sauran salama ko sanyi acikin ranta face tsananin ciwo da azaba dayake shirin makantar da Ita.

She kept saying dat ta shiga uku rayuwarta ya lalace

Ita kuka imad ma yahau kuka gaba daya aka rasa wanda zai iya fara motsawa acikin su, acikin dakin banda different sound of sheshhekar su babu abunda yake sauka,
Imad Yana da rauni sosai Dan haka ya zage yake kukan tsakanin sa da Allah
Har yana Jan shessheka Cos He can't even control himself when he is soo vulnerabl
Hannu take miqa masa cikin ynyin neman taimako
"Tace dan Allah ka taimaka min in cire wannan jinin aciki na,ni wallhy ban kashe kowa ba,kasa take nunawa tana cewa gashi nan ka tambaye sa,wallhi shine ya kama ni da kokuwa wai zai kwace bindiga yamin irin abunda yakewa sauran matan,Ni ta ban kashe shi ba Dan Allah Kar kace musu nayi kisan Kai
Wayyo Na shigga uku ni me zance ma Allah?Acikin rikitaccen kuka take ta Furta wayannan kalaman yanayinta akwai ban tausayi matuka..
Banda imad daya rufe idanun sa da tafukam hannun sa yanata kuka kamar mahaifyar sa aka aikata wa lefin ba motsin kowa awajen

Ta Kuma cewa
Wallhy Mahaifina yace Kar in kara dawowa gidan mu,yace in na dawo zai kore umma na,Kuma ni gida nake so in koma,,Dan Allah ka taimaka min, karku gaya masa komi kaji?....nide ka taimaka min nabar nan wajen wallahy na gaji dashi,Shirin miqewa takeyi Dan ta iso kusa dashi Dan Duk abunda takeyi ba a cikin hanklin ta take ba,tana dafa bango sai taji ta kasa iya motsi kwata kwata
,...hannun ta dake tsananin rawa ta Mika masa daga wajen datake rakube cikin yanayin daya kara sa shi barkewa da wata sassanyar kukan dayaji koinan sa na masa ciwo da zafi

Da kyar ma yake iya daga kafafun sa tsaban yadda yakejin koinan sa a muce,daurewa yayi cikin sauri ya taho zai tallafota jikin shi niyyarsa ya rungumeta sosai koda zata dawo cikin hayyacinta,sai dai yana riko hannun tan sai kiiii karar bude kofar ya dakatar dashi..

Juyowa yayi atake ganin wayanda suka shigo dakin ayayin da rufaidah tayi ido bibbiyu da mahaifinta yaa malam, mamaki ne akan fusknsy ganin yadda dakin ya birkice ga abinci a kasa ta barbaxu aga fuskan imad shabe shabe da hawaye rufaida Kuma akan gwiwarta cikin Wani mayuwacin hali..

Doc mehra ne ya taho ya rikosa da sauri yace imad Meyake faruwa?
Bai iya amsawa ba ya shiga kallon fuskar yaa malam,Wani irin numfashi mai mugun hade da zuciya imad ya sauke Jin yadda yaa sheik da yayi saurin isa gareta ya dagota jikinsa yana cewa "zo rufaida, meyafaru ne? ya jikin naki?kiyi hakuri ga mahaifinki Nan yazo ya ganki..
Imad Ya dada juyowa ya kalle yaaa malam Aransa yace And Who cud her father be inba wannan tsohon da yake Gani agaban sa ba,aransa ya soma jin tamkar ya tarkato wuyar sa ya hallaka sa Da tunanin haka ya fixge jikinshi a mugun zuciye yay waje yabarsu anan...
Gaba dayansu sanda suka bi bayan sa da kallo, kowa kansa adaure yake da yanayin da suka taho suka tsince su Already jikin doc Mehra ya basa Wani abu mai muni ya afku ya lura Rufaida is totally out of her senses bata ma iya gane yaa sheik din har yanzu ba kawai dai maganan su takeji kamar yadda tayi ta Jin na imad ayayin da yake tursasa ta ta gaya masa labarin ta....
Wanda Ita kam haryanzu idanunta bai dena kallon kofar da yabi ba ganin kamar ba dawowa zaiyi ba yasa ta kara runtse idanun ta,Wani sabon Kuka ta Kara fashewa dashi tana yi tana mai girgiza kanta tamkar wata tababbiya,Yaa malam daya rasa gane kan meya ke Gani daga can tsaye yace"..ke rufaidah?..
Wai Meya faru dake ne haka...?Furta Hakan dayay yasa ta dawowa hayyacin ta ta dubesa a Dan birkice tace baba Dan Allah kayi hakuri,baba kayafemin,wllhy ni ban kashe kowa ba,shi yace min Wai kasiyar masa Dani,..,baba wallhy kashe mutane yakeyi,Kullum cikin dare Ina Jin ihun mata ana wani abu dasu,haka ranar ya bani abinci da naman mutum yace inci,daga Nan muryanta ya Sarkafe bata kara iya cewa komi ba,sai can da numfashin ta ya dawo ta fashe musu da kuka mai tsanani,baba wallhy Kullum dukana akeyi,yace zai tura ni sana'ar karuwanci Wai bazaka ci kudinsa abanza ba,sau dayawa ya kulle ni awani daki basa bani abinci,ko nayi ciwo basa bani magani,har anty Fatima ma saida ya kasheta agabana
Da shi da wasu mutune,suk..a suka fasa mata kanta
,,shine da daddare dayazo zaimin fyade saina dauke bindigar sa zan gudu,Ni wallhy ban kashe shi ba,shiya ririkke bindigar dakansa yana ta zagina,nifa jinin sa kawai nagani ajikina..
Tana Kaiwa nan Dan kanta ta ta kwkwalo nitsuwa makana tayi shiru ganin yadda dukan su ukun suka daskare suka shiga mummunan yanayin razana da tsananin kaduwar Jin abubuwan data gama furtawa..

Duk taurin zuciyyar Yaa malam bai hana wannan azaban razana da kaduwar ta bayyana ayanayin sa ba dan
Tuni idanun sa suka kadu sukayi jajjaxir Sam ya dena ma Jin sanyin Ac Jin yadda ko inan sa ya dau turiri

Doc mehra Babu abunda yakeyi sai salati,yaa sheik tuni ya sunkuyar da kansa can kasa sakamakon hawayen sa da suketa zubo masa Babu kakkautawa

Sautin Kukan rufaida ne kawai ya rikita wajen da azaban saukar numfashin ta mai tattare da tsananin dimaucewar da tayi

Cikin su aka rasa wanda zai iya motsi daga Inda yake, har aka shafi kusan 10 mints ba asamu wanda ya iya bude bakinsa ba,sai can yaa sheik ya shiga share hawayen sa..
You can tell dat it's hard for him to control it cos yana gogewa ruwa na Kara taruwa,cikin dauriya da jarumta irinta maza dakyar ya fixge zafin abn dayakeji a zuciyarsa ya dago idanun sa da sukayi ja ya dube doc Mehra yace "katafi kayi sauri ka dubo shi,..kabi imad Dan Allah karka kyalesa shi kadai,..Babu shiri doc Mehra ya fice daga dakin cikin sauri ya shiga dube dube ganin babu alamar imad acikin asibitin yasa shi ya wuce masaukin su direct, tafiya yake tamkar kafafun sa zasu karye yana kuwa bude bedroom dinsu ya same sa acan dungun daki ya takune kansa akasa Yanata kuka

Da balain sauri doc mehra ya taho kansa yanamai rusunawa agaban sa cikin yanayin damuwa "yace "imad?imad are you alright?shikan sa yasan bazai iya Dora hannu ajikin sa ba, bai taba cin Karo da imad acikin wannan yanayin ba a hnkli ya cigaba da kiran sunan sa jin bai amsa ba ya sa shi yin shahada ya dafasa kadan,Kara fashewa da kuka imad din yayi yanayi acikin tsaddadiyar sautin Muryan sa datake fitowa da mummunan Jan zuciya,lura da fushin sn ya sa doc Mehra ya jawosa da karfi izuwa jikinsa ya fado a sanyaye cikin yanayin sacewar gabobi jikin banda kuka mai sanyi Babu abunda yakeyi...

This is Exactly wat he avoided to hear all his life in his career..


Daga asbiti kuwa yaa sheik ne ya karaso gaban rufaida wacce tuni ta dawo hayyacin ta sanadiyar fitar da maganganun da suka toshe mata kwakwalarta datayi

Tarwal tunanin ta ya wanye ta shigo cikin hayyacin ta tana Jin kanta a a mtsayin rufaidarta,Babu bata lokaci Yaa sheik ya zauna agaban ta yana famar lallabata da kalamai Masu sanyi tare da share mata hawayen ta da suke ta zubowa daga cikin idanunta wanda tamkar tundosu ake dadayi

Yaa malam gaba daya yaji ya rikice ya rude ya rasa fahimtar komi
,tamkar mafarki haka yake ganin komi"wai har ace rufaida yarsa taci naman mutum? Aransa yace
Kai innalillhi WA Inna ilaihi rajiun Amma alai Bature ya cuce ni ya haince rayuwar yata rufaida,kamar zai zubda hawaye haka idanun sa sukayi lufu lufu ya balain dadewa cikin jimamin jin Hakan,xuciyar sa tana Jin tsananin baqin cikin abunda ya jijji,Amma Daga bisani daya kyallara Ido ya kallesu yaga yadda yaa sheik yaketa lallabata yana kwantar mata da hankali yana yagalgalata sai yaji Wani uban girman kai ya turneke sa

Wani muguwar xuciyar ce ta shigeshi wnda ta shiga kulla masa tunani kala kala aransa,Aransan ya shiga rayawa cewa an masa jifa ne da mugayen aljanu Masu jifa da mummunan ukuba

Kuma ai dama baida Wani maqiyi a duniya wanda baison ganin cigaban sa arayuwa face Dan uwansa zaidu da mahaifiyar sa hjy mama,Hala ma so kawai ake arabasa da yarsa rufaida shiyasa aka kawo sa cikin arna ana ta shirya masa wasu xantukan da basa ma kama hankli,yo in har dagaske akeyi toh Ina shi alai baturen?karyan banza karyan wofi in adalci za'ayi ai sai a kirasa shima ya memeta abunda ya afku ko a nuna masa gawarsa tunda ance masa ya mutu,shi ma ata Ina rufaida ta iya harba bindiga?Shifa bazai taba amincewa da xancen kafuran Arna ba.

Yaa sheik ne rungume da rufaida ajikin sa cikin shafo kanta yanata bata haquri yana lallabata harta samu ta nitsu ta dena kukanta a bayyane,..shikuwa yaa malam bai ko motsa daga Inda yake ba,anbarsa ne cikin Wani yanayin duhun jahilci dake zugasa da kuma tsananin tausayin yarsa da baiso ya amsa,..'a hankli ya sheik ya ajiye Kan rufaida a pillow yana mai cewa bari inje in kira likita ya kara dubaki ko yata?rufaida cikin yanayin daburcewar ta riko rigarsa tana girgiza kai cikin kukan tace kawu zaidu Dan Allah karka kirasu, ni gida kawai zan tafi,Dan Allah ka tafi Dani wajen umma na...

a harzuke yaa malam ya karaso cikin hayagagar masifar da take bayyana halin rudewar dayake ciki na Jin tausayin halin da yarsa take ciki wanda baison bayyanawa a fili
Bakin sa harna rawa yace
"Ke dalla kima mutane shiru,akace ki kwanta kijira likita,Mutuniyar banza mutuniyar wofi shashashar yarinyar kawai, ai saiki kashe kanki tunda ke bakki son zaman aure,ina dai dake za'a hada baki da Arna ana xalunta na?...Rufaida menai Miki da zaki tsangwame ni arayuwar ki?Toh alhamdullhi yau gashinan dai kinje kin jefa kanki acikin wata mummunan ukuba,Wai har yar ke din nan kinsan kiyi kisan Kai?
toh dake da Wayanda suke daure miki gindin yau Duk kunga illar bijiremin da kikayi
Wallahy da ke mai biyayyace da Babu mahalukin daya isa ya cutar da ke..
Kin nuna min bakki ji,kin dauko tsana Kin Dora ma mijin Dana zabar maki
Toh wayasan ba asalin gaskiyar kedai kiji tsoron Allah ki Rabu da bin shawarwarin kafurai
Idan kuwa baki daddara ba dake da wahala arayuwanki yanzu kuka kulla..Shasha shar ya kawai,Allah ya wadar naka ya lalace,shiruuu Rufaida tayi tana ta kallon bakin sa kawai Dan bata ma San a wani matsayi zuciyarta ya ajiye sa ba,she wish y'a takan iya tsine ma mahaifinta, da yau din Nan babu tantama ta tsinewa Duk wata alakar datake tsakanin ta da mahaifin ta yaa malam,Murmushin takaicine ya shiga kufce ma yaa sheik yana kallon sa shima yana ta shan azaban mamakin nisar duhun jahilci daya kange rayuwar dan uwan sa wanda ya bayyana masa a matsayin tabon hankli Dan wannan ya wuce ace da shi tsantsar jahilci..

.Da Har ya wuce zai fita daga bisani Kuma ya dawo ransa a tsananin bace yace Na rantse maka da Allah yaa bukar idan na dawo na samu ka matsa kusa da yarinyar Nan bazaka jita da dadi ba..Mudin da kakecewa arna kafurai da muka jefata cikin wannan halin mu zamu cireta,Kai sai kaje kayitayi marar Imani kawai...
Yana Furta Hakan ya fixge jikinshi acikin tsananin fushi yay waje dan baida bukatar Jin mezai ce masa

Wani kallon banza yaa malam yabi kofar dashi,you can tell dat is he is soo worried Amma Ina tsannanin girman kai da mugun kin gaskiya tafi yin masa dabaibayi

a kangare rufaida ta kwanta ayayin da kunnuwanta sukayi jimmm suka dauke ji Babu abunda take maimaitawa aranta face kalmomin da mahaifinta ya gama Furta mata wanda awani bangaren cewa dayay rashin masa biyayyarta ya jawo mata wannan qaddara shiya shiga damun zuciyarta matuka....


Bangaren IMAD kuwa da kyar doc Mehra ya dauko sa daga kasa yayi dashi zuwa kan gado,he was so deep into his emotions hatta tempuretun jikin sa saida ya dau dumi

Ruwa mai sanyi doc ya dauko ya Mika masa,Babu tantama ya amsa tare da miqewa kadan ya zauna yana sauke Ajiyan zuciya,Dan kadan ya kurbi ruwan ya cire a bakin sa jin yadda ruwan ya tokare sa a kirji,da sauri ya ajiye ruwan yana kokarin cusa kansa atsakanin cinyoyon sa doc Mehra yay sauri ya hanashi
Cikin yanayin yin masa fada yace
"Wai meye haka ne imad? are u insane..
"Common Control yourself.." hawaye kawai yakeyi,he look so flabbagasted Dan tamkar ransa aka taba haka yakejin zafin abun a zuciyar sa a hnkli ya dago kansa ya kalle shi muryan sa a Sarkafe yace doc Ina yarinyar?..pls karkace ka barta a asibiti tare da wancan mugun mutumin?I swear to u bazan taba kyalesa ba,I don't think shiya haifeta.
I will sue him and I don't who he is..
A xuciye ya Furta Hakan ganin ma bazai iya banbami haka kawai ya harxuka ya miqe tsaye agaggauce

Da sauri doc ya sha gabansa cikin yanayin da Babu wasa acikinta
Yace"..And where did u think u're going?...xaka shiga tsakanin ya da mahaifinta ne bashi ya kawota duniyar ba?
A hatsale yace doc "Wai danshi ya kawota duniyar bafa shi zaisa ya azabtar da rayuwarta ba
In har Ina numfashi yau din Nan saiya gane kurenshi,I will report him to international human rights Kuma nazan bari ba saina tabbatar da cewa ya walakantu..saiya..

bai karasa ba doc yay saurin daga mai hannu cikin dakatar dashi yace Enough Imad,ya isa haka.
We are talking about family here dakai da alaji zayd bansan Meyake damunku da kuka kasa yayyafa ruwan sanyi ma xuciyarku ba,hurry is this oder imad,karku manta Duk hukuncin da aka yanke sa cikin fushi karshen sa nadama ne.

Dukkan ku kunata fushi,Kun dauka Kuna taimakon yarinyar ne?She hate her life already,this is her stigma,and its need no publicity,babu abunda zai taimaka ma rayuwarta ayanxu kamar rufin asiri,wallhy she cannot handle any more emotional pressure,idan kuka birkice da fushi har maganan yaje ya barbaxu kuna ganin bazata rasa ranta bane? duk Wani abunda zai jawo asirin ta ya bayyana a duniya zai iya kashe ta sabida abunda ya afku da Ita ba kowa bane sai ita dauka ta cikin sauki

Some ppl might only blame her,zasu iya cewa kwadayin mahaifinta ya jawo mata,wasu bazama suyarda cewa she is innocent ba,and wat abt in akaji cewa taci naman mutum?
PLEASE THINK ABOUT THE GIRL FIRST...

A duk fushin da zakuyi yakamata rayuwar yarinyar Nan ta Nan gaba ya zamo muku goal dinku na farko

Shi Kuma saidai muce Allah ya shirye sa,ita kuma qaddararar ta kenan
Allah bai bata mahaifi nagari ba

Doc mehra yana rufe bakin sa imad ya ja tsaki ya bangaje shi yay waje,da sauri ya biyo bayansa yana ta magana Amma bai kulasa ba tsaban ransa a bace yake bai ma jira mota ko cap ba da kafa suka dinga takawa har suka isa cikin asibitin.

Oh god😭duk sanda nakaranta wannan shafin sainayi hawaye,ya Allah ka albarkace mu da iyaye na gari masu jinkanmu..ive witnessed alot of iyayen da kwata kwata basu dauke rayuwar yayansu wasu aba mai daraja ba,tamkar basu suka haifesu ba,duk abunda ya afku dasu marr kyau koya musu zafi aransu,toh a fili madalla ne..iyaye aji tsoron Allah..beign a parent doesnt mean bazakayi kuskure ma yayan ka ba,karka dorawa kanka girman kai da jahilci,Allah ya dora musu nauyin maka biyayya kaikuma sai kay adalci,domun yace shida kansa zai karba musu haqqinsu muddin ka tauye musu..Allah ya kyauta.

To subcribe pay ur 300 via 0152983148 mohd sule surayya
Gtb or contact 08060712446.
11/18/21, 5:44 PM - Buhainat: *™✓SHADE OF RUFAIDAH*


_BY_
_SURAYYAHMS_


_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_


BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.


Part1:chapter 21
*case1:ending*


Da sauri kowannen su yake tafiya suna Kaiwa bakin kofar dakin doc Mehra yay saurin dakatar da shi da hannu sannan ya janye shi baya, cikin kwayar idanun sa yake kalla cikin yanka maaa wrning yace Kai ka nitsu Ina gaya maka Ni zan duba lapyar yarinyar kaikuma Babu ruwanka da mahaifin ta kaji na fada maka ko?
,fuskar imad a murtuke da kyar ya gyada mai Kai yace "naji" daga nn doc Mehra ya doka sallama cikin turo kofar imad na biye dashi abaya,..

Gani sukayi Babu kowa anan face ma'aikatan asibitin

Cikin sauri imad ya bangaje shi ya karasa gaban gadonta ta ganin Doc Amando yanata famar mata kwaje kwaje an kara sakaya mata respirator a hancinta tayi shataf cikin Wani mawuyacin yanayi bata ko iya motsi

A mugun dame Yace Doc is she alright?

Cikin harshen turanci doc ya dafo kafadun sa yace
Nothing to worry sir
She just had a nevours breakdown
She will be fine

Wani sanyi yaji aransa da akace mai haka daga na Nan doc ya musu sallama suka fita
A hankli ya sauke Ajiyan zuciya yana maida numfashin sa a hankli,a sanyaye ya karaso har Inda kanta ya ke Wani kallon ta yakeyi tanajin azaban tausayin ta na nakara nakasa masa gabobin jiki

Hannun ta dake shimfide a gefe ya tallafo cikin nasa
Ya rike sannan ya kwantar da fuskan sa akai yana mai sauke Ajiyan zuciya..yakai minti 5 ahaka cikin saka maganganu aransa wanda shikadai kawai yasan ma'anan su aransa.

Yakasance masa tamkar dole ne ya Kare martaban Rufaida ta hanyar rufa mata asiri Amma bayajin zai taba iya hakura ya tursasa ransa yay hkri akan abunda aka aikata ma rayuwarta..
"I have to get justice for her!!..
Aransa ya Furta Hakan da Wani irin xakewa da dagewa.
Duk yadda sukayi nidai bazan bari maganan Nan ta wuce ahaka ba ya shafo fuskanta a hnkli yace"U deserve justice sweetie...I'm going to give your justice..I promise u..wayarsa ce tayi Kara ya sakala hannun sa a aljihun wandon sa ya Ciro ya makala a kunne,yana gama Jin abunda ake fadamai yace ok sannan ya katse wyar Ya cigaba da kallon fuskarta,Jin da yy kamar an dafa kafadan sa yasa saiya dago, Ido hudu sukayi da doc mehra wanda tuntuni yake latsa wayarsa a gefe, ganin yadda yake Kallon sa yasa ya sunkuyar da kansa kasa a hnkli,Nan doc mehra ya janye sa Daga jikinta suka koma can gefe har yanxu bai iya dago kansa sun hade ido ba Wani nannauyan Ajiyan xuciyace ta kufce masa,cikin tattaro nitsuwar sa yace.."Imad...bai amsa shi ba ya runtse idanun sa
"Imad Dan Allah ka nitsu,sumting is not right about this case dukanmu muna bukatar nitsuwa,I hate wen u are stubborn.,u need to relax, Kai da kafimu Iko da ita ayanzu,lumashun idanun sa ya bude yana kallon doc muryan sa kamar Mai shirin yin kuka yace "doc Dan Allah kadena fadamun haka,ka dena cewa inbar Daga hanklina wat thy did to her is beyond wat I can forget that easily..
"He tortured and Abused her,he try to raped her..da sauri ya tsare sa da cewa
"I know imad yarinyar dakanta ta gaya mana komi,I feel soo sorry for her,but I don't want u guys to make a slight mistake,bana so zuciya ta debe ku kuyi abunda zai hallaka rayuwarta ta gaba daya
..juyawa yay ya kalle fuskarta daga can yace"inaga fa ta dawo cikin hanklin ta,its a matter of time before the law will come for her
..amma zan Kara bincikar ta ingani Inda akwai bukatar Kara mata lokaci
Imad yay saurin cewa No no no doc bana so aja Wani lokaci,ana kira na a office din oganmu..
I'm sure yaa sheik yana can so zanje in same su inji me suke tattaunawa I need to know wat to do first,doc mehra yace that's better yana mai dafa kafadun sa cikin Kara karfafa sa,Ajiyan xuciya ya Sauke yace ma doc
"See you ltr...yna furta hakan ya juya ya saka Kai ya fice a asibitin mai gaba daya..

Wani babban gorvenment building ya nufa tana tafiyar sa cikin sauri daga ganin sa kasan bai bukatar kula kowa
Isar sa keda wuya aka wuce da shi can sama xuwa Wani hamshakiyar office na lawyoyi wanda ta gaji da haduwa,..

Yana turo kofar ya ci karo da su azazzaune a gaban judge lara,kokadan bai sha mamaki ba saboda ransa ya riga ya basa Hakan..
Kai tsaye ya karaso cike da mutuntawa ya gaishe da dayan mutumin daya gansu tare,which infact he is familiar with him,shine mahaifin Wani abokin sa barister Asad zain wanda sukayi case dinsa na karshe tare a Egypt ba da dadewa ba,sunan mutumin sheik Xainudeen abdulshakur wanda shima retired attorney ne Kuma malami ne daga alaxhar university

Saidai ayanzu baisan waya kirasa ba,Amma bata fire tsammanin yaa sheik ne Dan ba karamin karfaffan alaka suka kulla akan aikin su ba

Tun barin su asibiti yaa sheik ya nemi sheik Xainudeen musamman sabida ataimaka ma Dan uwan sa yaa malam
Da yarsa rufaida.

Judge lara already tayi musu bayani,
Ta tabbatar musu da cewa Bulgarian gorvenmt zasu iya kashe su,it doesn't matter ko anyi justice ko ba ayo ba Amma muddin maganan ya jawo aka Tuna musu asiri to Babu shakka rayuwar rufaida Dana familyn ta zai iya zamtowa acikin mummunan baraza

Duk maganan Nan da akeyi yaa malam baice uffan ba Dan shi bama gane turanci yakeyi ba,tsananin haushi da tsanar su ma yakeji aransa.

Tun imad bai samu zama ba judge lara ta shiga warware masa bayanai bisaga alfarman da yaa sheik suka zo nema,tana da tabbacin cewa in har aka kyale imad da case din to tabbas saiya samo gaskiya Amma it's hard for her to accept it anymore sabida cewa da akayi abun ya shafi martaba da kiman familyn sa,imad has done alot of favours to her,wasu cases dayawa yakan yine saboda ita Amma badon son ransa ba,yaron yanai mata biyayya,Kuma takanyi alfahari dashi, Amma ita bata taba masa Wani abu muhimmi arayuwar sa da zai nuna itama zata iya barin halak dan shi ba,ayadda yaa sheik yayi convincing dinta ayau shine lallai Suna so a saukaka case din rufaida, ayi restricting din imad da ga bincike,su sunfi so abasu yarinyar su kaita gida can Nigeria,su zasuji da neman mata lpya da sauki,he assured her tare da saka bakin sheik Xainudeen cewa zasu tsaya akan Duk Wani matsala da zai taso sannan zasu kiyaye Duk Wani sharadi sosai.

She came to understand that all they want is to protect her life first..

Beside yaa sheik ya warware mata komi tagane cewa ba laifin yarinyar ko kadan it's was a forced relation out of rashin samun daman kwace yancin kan ta..

Ita kanta ta tausaya ma rufaida bana wasa ba,..
Zaman imad ke da wuya ta shiga fahimtar da shi yadda take so yabi da case din...
She made it clear tace no more digging of more informations kwana biyu kawai zata bashi ya tattara medical reports zatayi final re aprochment ma case din jibi da sassafe za a kulle case din rufaida.

Amsata kawai yakeyi da wani irin izgili da fushi a muryan sa itakanta tasan antabosa har zuci,but Maganan ta It's like an oder,Dan haka babu Yadda ya iya tana kammala shimfida masa bayanan ta ya kama hanyarsa yay waje ya basu waje.

Daga Nan Asibiti ya nufa direct ya samu doc Mehra da doc Amando sunata aikin su kafin can saiga su yaa sheik su ukun su sun iso,she is calm and out of danger bacci ma takeyi tun daxu,.

Waje ya samu ya xauna shikadai a waiting room yana jiran su har suka kammala suka fito daga dakin tan
Lumsasshun idanun sa da sukayi ja ya bude tare da binne
Duk Wani zafin dayake ji a xuciyar sa yanata kallon su,tuno abunda judge lara ta umarce sa da yayi akan case din yakan kassara masa zuciyar sa matuka, aransa ji yake kamar an danne sa ne da Wani katoton dutsi mai Nauyin gaske,yaa sheik ne ya juya ya kalli sheik Xainudeen yace masa ya fara yin gaba tare da yaa malam suje public ministry,imad dake kallon su daga can nesa baima motsa ba Dan sai Yanzu yake tuna cewa all this while baima samu damar ganawa da yaa sheik ba Dan ko gaisawar kirki ta fatar baki basuyi ba,ganin har an wuce da yaa malam da dayan officer din zaiyi signing wasu papers yasa imad Jin karfin gwiwar karasowa,jiki a mugun sanyaye yake tafiya,yana ji ajikin sa yadda yaa sheik din ya Kure sa da idanun sa wanda har ya iso daf dashi bai iya dago idanun sa sama ya kallesa ba, yana isowa daf dashi ya rusuna har kasa jikinshi a sanyaye ya shiga gaida sa cikin ladabi da mutuntawa,kallon sa kawai yakeyi sanin cewa ba a daidai yake ba Wani tausayin shine ya shiga mamaye shi,baima kammala amsa gaisuwar ba ya saka hannu ya dago sa cikin mikar da shi tsaye yana ta kallon sa..."Ajiyan xuciya ya Sauke cikin sanyayyar sautin muryan sa dake fitowa da sigar lallami yace.."Are you alright?..imad ya kasa daga idon sa,wasu zafafan Hawaye ne suka yanko a idanun san Dan haka bai amsa ba,yaa sheik ya dada sauke muryar sa can kasa yace...Haba sarkin yaqi, u don't need to depressed me more..da wanne zanji fisabillahi..
Cikin kulawa ya e "Imad?,ya dada girgiza shi atakaice yace,wai maisa baxaka taba zamowa namiji agaba na ba ne iye?Aikuwa yana gama Furta Hakan yaji mutum ya fado ajikin sa ya rungume sa sosai kamar wanda zai yaga shi Babu abunda yakeyi sai sauke Ajiyan zuciya It's been many years rabowar su da suga juna,infact a family banda doc Mehra da mufrad Babu wanda ya fiye haduwa da su personally,shikan sa bai San yana kewar su har haka ba saiyanzu..

A hankli ya sheik ya shiga shafa bayan sa yana calming dinsa, Murmushin sa mai Nauyi dake shimfide akan fuskar sa tana dada fadada wadda ta riga ta rikice a cikin yanayin tsantsar tausayi da mugun kaunar imad din daya kama masa xuciya..

Da Murmushin akan fuskan san ya dago sa Suna hade ido yay saurin Ciro hankyn sa ya shiga share masa idanun sa da suke kokrin fidda hawayen sa da suka makale.
A marairace imad ya dago yana kallon sa yace..."Yaa sheik,toh meyasa bazamu bi ma rufaida haqqinta ba.?Ya riko hannun sa dam Dam cikin azaban shauki da son nuna gaskiyar sa yace..
"I promise I will protect her..."

Atake Yaa sheik ya dada riko hannun sa shima,cikin nuna masa tsantsar damuwar sa da tsoron sa yace masa I know u can
"Nasan zaka iya imad,bantaba Jin kasawar ka akan komi ba..But you have to be reasonable /considerate sumtimes.

Nine mutum na farko da zanso in tabbatar da justice akan wayanda suka cutar da rufaida,she is my dougther. Sai ya danyi shiru tare da juya kallon sa cikin dakin datake kwance,"daya hango ta daga can sai dayaji idanun sa sun Kara cikewa da hawaye zuciyarsa me ta shiga masa ciwo da zafi a hankli yace"imad,look at her,she is soo young and vulnerable,
She is full of beutiful dreams and hopes,already Dan uwana bai San Mai yakeyi arayuwan sa ba duhun jahilci ta mamaye shi ta hallaka sa,Koda ma ace mun nema mata yanci then There is No one to support her emotionally,he will kill her himself, Dan tun daxu yaketa cewa Wai maganin ta,can u imagine agabana he went on to blamed her bai ma damu da yanayin datake ciki ba?,cikin tsantsar mamaki da raxana
Imad yace what?

Yaa sheik ya kada kansa baikara cewa uffan ba,can ya dago idanun sa ya jefasu acikin na imad da already sun sauya kala..yace gaskiyar mama ne datace bazan iya da jahilcin yaa bukar,shi mutum ne wanda baiya ganin gaskiya ko ya ganta ma baya aminta da ita,he choose pride over his own doughters life,bana ganin akwai Wani amfanin sake maimaita masa abubuwan da yazo nan yasani,ya riga ya cuce yarinya, ya tarwatsa mata farincikin rayuwarta.

Imad In har ina da cikakken Iko dakai I beg u in the name of Allah,kuyi abunda ya dace arabu da wayannan mutane. Lpya,let not put her in those muderers cross hairs.
Let's try and make this case as discreet as possible ta yadda ko media bazasu ji karshen labarin ba...

Wani Shiru imad yayi cikin yanayin tunani Can Kuma ya juya ya kalle rufaidar yafi minti biyar bai dauke idanun sa akanta ba,Ajiyan xuciya ya sauke sannan ya cusa hannun sa duka acikin aljahun sa sannan yaja yace "bayan mahaifina bani da Wani uban sama da Kai,zanso in yi maka dukkan abunda ka ambata
Infact I will try and do just that,Amma fa Kusani,In har ba a dauki kyakkwan mataki akan Duk wanda yake da hannu akan case din Nan ba,ni zan dauka da kaina ta wani hanya na daban..a Dan razane yaa sheik ya dago cikin tsawatr masa yace "enough"...I want you away from this case Nace ka rabu da su ko?yace yaa sheik bazan kyale su ba alkwari nayi mata..in kuma kace in barsu na saba mata alkwari..
Those bastard have to pay,sannan daga Kanta mahaifinta bazai Kara maimaita abunda yakeyi ba,Runtse yaa sheik yay yace imad Wai meyasa bakaji?yace yaa sheik wallhy najika
Kawai Ina fada maka ne Dan Kar wata rana kaga Wani abu ya sauya kasha mamaki,since our family is more important than justice I will handle them by myself.
A mugun tsawace yya sheik yace stop it imad,don't you dare go againt the law,"U want to risk ur own life abanza saboda kasabayin Hakan ko?to baka isa ba wallhy!!
Yaaa sheik pls understand me .
Wani kallo yay masa yace not this time
Imad,ni nasan meyasa Nace maka haka,is becos he is my broda...cewa da akayi brodan saiya harxuka imad sosaii azafafe yace oh my god I can't believe this..ur broda is responsible for everything,shine.
,bansan meyasa kake so a kyale sa a banxa bafa?Inda anbita nawa da tuni an kulle sa cos he don't even dersv to be her father...cike da dakatarwa yace I know,..bai cancanci komi ba Amma banajin Kai ko Wani yana da Iko da zai samar da abunda Allah ya riga ya batar,...for d sake of the girls life pls respect my decision.
Zai karayi magana ya dakatar dashi yace inkasan zaka karayin Wani abu agaba kasanar da ni tun wuri,imad..
inada bukatar sanin cewa ban isa dakai ba,...sunkuyar da kansa kasa kawai Yay yana mai sauke zafin fushin Sa a iska...yaayyan Zu shikenan kawai da angama magana an tafi gida sai a kyale masu lefin kenan.

Yaa sheik ya juyo yana kallon sa cikin tattaro makamsa nitsuwar yace ni bance maka haka ba,..
Abunda muke so shine kawai ka saukaka case din tsakanin ka da gorvenments I want thos Bulgarians out of the box.

Shikuma Yaa bukar zan bar case dinsa ne a hannun sheik zainudeen,maybe ur friend Asad will take over from him tunda matar sa nadra tana da Babban alaka da kungiyar Kare haqqin Dan adam a Nigeria,Ina son ka kwantar da hanklin ka,ka kyalesu da shi,a hankli zasu dinga bibiyar lamuran da har sai ancimma abunda ake so acimma akansa, ni inna dauki mataki akansa dakaina mahaifiyata bazataji dadi ba karshen ta sai azo alakar tamu ta lalace,mu Kuma mu cutar da ita.

Kai Kuma bana so inji ko in Gani cewa kana tsoma bakin ka acikin issures irin wannan,Kuma nayi muku katangar karfe dukanku da shiga shirgin sa,
The moment this case is over you are going home to relax
Ina fatan kaji Duk abunda na gaya maka?bai Wani jaa ba yace naji,juyowar sa keda wuya sai ya hangeta tana famar maida kanta pillow da alaman tanajin dukan abunda suke tattaunawa.

Cikin sauri ya dauke kansa daga wajen ya cigaba da sauraran yaa sheik daketa faman basa dalili, Wani iri ya dingaji aransa game da faruwar komi Dan wannan bukatun nasu bakaramin takura sa tayi ba,daga nan
Bai kara zuwa kusada Rufaida ba ya fara shirye shiryen shiga court
Ya kyale yaa sheik da doc Mehra da yaa malam tare da Rufaida,tunda taga komi ya sauya ta fahimce fushi da rashin Shigowar san
Wanda Already aranta ta riga da ta yafeshi,imad shine mutum na farko arayuwa dataji zuciyarta ya amince da shi Kai tsaye Babu shakku ko tantama akan sabowar alakarsu a Duk sanda ta zauna banda baqaqen maganganun mahaifinta Babu abunda yake damun zuciyarta Amma adaga ta tuno da kirkin imad da yadda ya dauke lamarin rayuwarta da muhimmanci arayuwar sa saitaji sanyi sosai yana mamayeta Wani matsayi na musamman ta basa aranta tanai masa kallon tamkar Dan uwanta na jini..


Daga bangare guda kuwa imad sai ya zamto shiru shiru baicika son yin magana ba sabida baison zuciyar sa ta debe sa ya kwafsa Dan ya lura kwata kwata baiya iya daurewa su zauna inuwa daya da yaa malam wanda haryau bai taba gaishe sa ba..

Shikuwa yaa malam tamkar hoto haka yake Dan baisan Duk abunda yake tafiya ba,Koda anyi masa bayani saidai rai ya baci,shide ransa a harzuke yake matuka da aka debo sa aka kawo sa garin arna ana sakashi yana aikata abubuwa kala kala wanda basu gamshe sa in abun ya harxuka shi haka zaita kwaxa ma rufaida kwarwa yana Dora mata laifi akan komi..

Wani lokacin har tayi ta kuka Wani bin yaa sheik saiya bata ransa ya dakatar dashi da baqaqen magangu ahakan ma yakan masa shiru ne sabida shawarwarin da su doc Mehra suka babbasa akan ya danne xuciyarsa kawai ya dena kulasa wamda Hakan bakaramin Kona masa rai yakeyi ba.


Bangaren hjy mama kuwa banda rokon Allah da neman taimakon gaggawa ba abunda suketa yi da Ita da umma hadiza,Yaune ranar da su hjy goggo zasu wuce abuja Dan haka taxo har side dinsu tare da umma hadixan wacce alraedy hjy jasmine ta tsakura musu labarin abunda yake afkuwa tun safiyar jiya da basa nan

Saidai a Duk labarin da ta bayar bata iya bude musu komi ba ta dai gaggaya musu sama sama da main point din case din nacewa ana case da rufaida ne akan cewa ta kashe mijinta har anzo an tafi can da mahaifinta yaa malam,daga Nan dai bata kara bude musu wani magana ba sabida warning dinta da yaa sheik Yay yace Kar su baza xancen acikin gida har ajiyo sa a awaje,A wajen cin dinner jiyan ta fada Dan haka acikin ahalin gidan babu wanda baiji ba kuma A Cikin su Babu wanda bai tofa albarkacin bakin sa ba musamman ma hjy adada data rude matuka,sai kakale kakaklen magana suketayi da Ita da hjy goggo da Aina'u da shukra...
Shukrar ce Kan gaba wajen bayyana musu cewa ai auren dole akayi mata Hala shiyasa ta kashe Sa..
Dake Babu hjy mama da mufrad a table din yasa suka dinga kakale kakalen zancen su hjya jasmine tanajin su bata ce musu uffan ba,Duk a tunanin ta in Yaa sheik ya dawo ai zasu ji Kan komi.

Gulma da barede den tsegumi haka ya cikke gidan,nazli ko haushi takeji da akace sabida haka ne yasa uncle imad dinta bai dawo ba,Inda anbi nata da tuni an yanke alakar zumunci da gidan yaa malam Dan anata ra'ayin yaa malam da ahalin sa basuyi kalar wanda zasu hada xuria da su ba,aganin ta su mutane masu karancin ilimi da wayewa so Babu abunda zasu Kare su da shi na alheri saidai na zubda mutunci,dake bata cika son mita ba yasa tana gama fadar raayinta ta kama hanya ta wuce dakinta ta hau bacci,shukra kuwa da Ita ka karkare xancen,tayi kane Kane acikin manya sai dada zafafa maganan takeyi da harsashen ta munana,ainau kuwa yar neman gindin zama ita kawai takan tsoma baki ne Dan su hjy Adada Susan ana yi da ita .


Washe gari da sassafe kowa ya shirya cikin farinciki
Musamman ma ainaun data samu cikakken amincewar Mufrad akan tahowa da Zara gidan su na can datace zatayi shiysa Duk busyn dayake bai Wani daga mata hankli ba Suna gefe Suna ta murna da kanwarta Zarah akan plan dinsu da suketa famar shiryawa.

Bayan ficewar shkura daga sashen hjy mama baifi da minti talatin ba suka dawo shine suka tarkato dukan su shigo main house yin musu bankwana..

Cike da ladabi da mutuntawa umma hadixa ta rusuna ta gaishe su,while acikin yayan gidan Babu wanda ya gaishe ta bare ma sumata kallon tausayi haka ta daure tanajin Duk Wani maganan da suke yaba mata game da case din
Hjy mama ne ta shiga fahimtar dasu,tana gaya musu cewa ai ba laifin rufaidar bane mijin nata ne yake so ya kasheta da bindigar ita Kuma saita Danna acikin sa ba da sanninta ba...Babu laifi wasu sun Dan fahimce su Amma still wasu basu gamsu ba

Duk dama arashin fahimta ne sukayo ta magangaun Amma tabbas Maganunsun ya taba umma hadiza a zuciyarta Dan tana komawa sashen hjy mama Babu abunda ta rinka zubdawa sai hawaye.

Alhalin sukam ma abun bai wani darasu ba,kawai dai sabo da kushe lamarin mutum da nuna sun San komi shine yasa suke yawan kin sassauta ma wanda yake kasa dasu.

Mufrad ne yasa akayi musu komi har jirgin su ya Lula dasu xuwa abuja.

Hjy goggo da hjy adada sai aina'u da Zara da kuma sauran yaran gidan..

Sai a washe gari hajya jasmine itama ta shirya ta biyosu Jin labarin cewa komi ya kammalu ya sheik ya tabbatar mata da cewa gobe ma zasu dawo...

Kafin ta wuce sanda ta sanar da su umma hadiza yadda sukayi wanda ya jefa su cikin farinciki da godiyar Allah,saidai acikin xullumi da fargaban gamowar su da rufaida suka kwana


Daga ta bangaren su imad Babu bata lokaci aka shiga court aka Sallame komi,aka Dan rurrufe case din aka debi hukunci aka laka ma Alaji Bature wanda already ansan baiya duniyar aka Kuma absorbing case din rufaida da cewa kisar datayi self defence ne..

Shikuma Yaa malam haka aka Mika file din case dinsa ga barrister Asad,daga Nan akan Dora sabowar bincike akan sa musamman game da lamarin yayan sa..

Sanadiyar case din rufaida auren dadar ta suhan ya tarwatse Dan tun ranar da aka baza xancen Alaji okene ya sake matayen sa duka ya tsere ya bar kasar ba ama Sam Inda yake ba.


Babu Wani bata lokaci ana kammala case din suka hau shiri,by 4.30pm da yaa malam da yaa shiek da rufaida suka bi jirgin da xai bidasu kano

Shikuma imad da doc Mehra suka bita private plane da mufrad ya aiko akayo da su abuja direct.

08060712446
To subcribe for full
11/18/21, 5:44 PM - Buhainat: *™✓SHADE OF RUFAIDAH*


_BY_
_SURAYYAHMS_


_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_


BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.


Part1:chapter 22
*Back to Nigeria*


8pm daidai jirgin su ya sauka a aiport din aminu kano within 40 mins aka gama clearing dinsu suka dau hanyar fitowa waje su ukun atare,kafin Nan already driver yazo da wata mahaukaciyar land cruiser jeep tana Parke tana jiran su
Suna isowa driver ya bude musu kofa dan su shisshiga
Rufaida ce abaya tare da kawun ta yaa sheik,wanda tun shigarsu banda nasiha da wa'azi masu shiga jiki babu abunda yake mata,ahnkli yake bi da ita yana aikin lallabarta cikin son ya kwantar mata da hankali,shikuwa Yaa malam tsayuwar sa yayi awaje baima yiwa motar kallo daya ba,anan bakin airpot din ya dakata harsanda ya same adaidaita sahu snn ya tare shi ya shiga zaune yayi a bayan adaidaita sahun ya buga Wani uban tagumin takaici da izza ta girman kai fuskar Sa a matkr turmushe, mita da bambami kawai yakeyi aransa dan tamkar zaiyi hauka ya zauce haka ya rinkaji acan kasar xuciyarsa,bakin cikin bin umarnin mahaifiyar sa datace masa marmaza ya biyo zaidu dukan su su sameta agida shiyake so ya hallaka sa, shi Allah ya sawwake masa ma ya shiga motar zaidun barema ya hada kafa dasu,in banda bacin rai da konan zuciya Babu abunda yakeji a xuciyarsa,haka
Suka har suka isa kofar gidan yaa malam baice ma kowa uffan ba.
Wani fadi yake yana tsikarar haqwransa da yar tsinke yana takun sa mai cike da nuna alfahari dakansa dayakei yana hura hancin sa cikin tsantsar yanayin bunkasa.

mai gadi ne ya bude gate suka shigo ciki still bai daga idanun sa ya kalle su ba ya Sallame mai adedeta,sashen mahaifiyar sa ya wuce direct sanda ya Wani bangaje labulen ya shigo har tsakar katafaren palon sannan ya doka wata mahaukaciyar sallama da sautinsa kadai ya isa ya ganar da Kai tsananin jahilcin dayake Kan wannan halittar daya shigo.

A lokcin hjy mama tana cikin bayi tana fitsari bata fito ba, Umma hadiexa dake karatun qur'ani akan sallaya ita ta soma tsinkayo sautin muryan san kirjinta ne ya hau bugu ta miqe tsaye a gaggauce,can ya isa har bakin kofar ta bude a hankli ta dada kasa kunnuwanta Jin muryan yaa malam din karara yasa ta juyo cikin sauri,kofar bayi ta je ta dan tsaya cikin rasa abunda zatayi can tace "hajiya mama kamar fa muryan yaa malam nakeji?maganan kawai tayi a Dan birkice dn batada cikakken sanin cewa ko ma anjita caraf saiga hajya maman ta fito durus agaban ta kamar wata fatalwa...
A mugun hargitese ta fito tare da xanin ta a hannunta da alaman ko gama kimtsawa bata yi ba
Ganin daga ita sai yar underwear yasa umma hadiza sauke Kanta kasa ita kuwa sai hamdala take tana kokrin daura zanin tan cikin sauri tace wuce muje da sauri rufaidar mu ta dawo, Alhamdullahi Allah Alhamdullah Allah na gode maka,sai kuma ta barke da Wani sayayyar kuka Jin Hakan ya saka umma hadixa Jin Wani irin sanyi da sabon yanayin kwanciyar hankli a xuciyarta hawayen fargaban ganin yarta da suka cikke mata idanunta already su suka soma gangarowa bisa kuncin ta banda motsi Babu abunda lebbenta yake na tsananin godewa Allah daya nuna mata wannan awanni masu matukar muhimmanci acikin shafukar rayuwar ta Yaune ranar da zata sake Dora idanun ta akan yarta rufaida"..banda hailala da salati Babu abunda take furtawa acikin xuciyarta da bakin ta,cikin sauri hjy mama ta wawushi hijabin ta ta wuce gaba umma hadiza na biye da ita abaya a mugun rikice suka nufo falon


Daga waje kuwa tunda suka sauka a mota yaa sheik ya riko hannun rufaida da kirjinta yake tsananin bugu Dan batasan mezataji aranta inta taji kanta ajikin umman ta ayau ba,Dan tun a jirgi kawu zaidu ya gaya mata Suna Nan gidan sa Suna jiranta ,da mugun dokin hakan aranta wanda shi yasa ta yarda tabiyosa gidan sa Dan ita har Yau gani takeyi kamar kowa yaji abunda ya afku da Ita,za'a ce ta kashe mijin ta ko taci naman mutum wannan maganan na matukar cusa ma xuciyarta da kwakwalta damuwa bana wasa ba


Tafiya kawai sukeyi tana tafe a hankli abayan yaa sheik Jin yadda kirjinta ke kara tsanan ta bugun sa tamkar zai fado waje,kallo daya zakamasa kasan baiso tahowar su Nan din ayanzu ba,atunanin sa ai yakama abarta ta huta komi sai abisa a hankli,but ya riga ya san dokin ganin ta bazai taba bari subarta ta Dan huta ba,shikuma tausayinta yake ji,duba da long journey da suka sha a jirgi,ga ita kanta rufaidar ba wani karfin kirkine da Ita ba,Sam jikin ta Babu kwari, cikin layi layin ciwon Kai ma take tafiyar ga Wani uban dingishin datakeyi sosai,

Saukowar su hjy mama keda wuya suka tardashi a tsakar falon yana tsaye kyam yana famar zare idanun sa waje fuskrsan Nan a turmushe wanda kokadan Babu sauki ko rahma ayanayin sa..

Da sautin muryan kuka wanda ya taho a birkice Hjya mama ta yi sallama tana cewa "Bukar Ina jikata rufaida take?Ku nuna min rufaida rufaidata nake son gani,Kara hade ransa yay tamau musamman ma dayaga umma hadiza cikin shigarta na Kamala Dan doguwar hijabi ta saka har kasa tadan rufe fuskarta da tafin hannun ta tana hawaye kallo daya zaka mata ka fahimce irin halin da zuciyarta yake ciki na tsantsar tsumayin sake haduwa da yarta

Wani tsanar su yake ji aransa yanajin tamkar lefin su ne da komai ya faru,aganin sa sakacin su da rashin jinsu yasa Duk wannan ukubar ya afko akan yarsa.
Shi sam baiga laifin sa ko daya ba,daman can ya riga ya gane take taken su kawai basa sone rufaida tayi zaman aure sabida Suna son tayi rayuwar kafurai

Har sanda suka karaso cikin falon sannan ya nemi waje a katon cushion ya zauna ya wani baje shegiyar Malum Malum dinsa,cikin sauri umma hadixa ta Dan rusuna agaban sa tace San barka malam,sannu malam Allah ya dada karewa ,An dawo lpya..matukar tausayi ta bashi data Furta hakan aransa yanajin zafin ganinta a azabar damuwar data shiga ciki ganin yadda tayi maganan cikin tsantsan dauriya da jarumta irinta mata Amma ba ason ranta ba shikansa a xuciyarsa yasan bai wani cancancci gaisuwa da jaje daga gareta ba duba da yadda tayi ta gargadin dinsa akan maganan auren rufaida wanda ba sanin halin da take ciki ba sukayi ba,ya tuna yadda ta daga hanklinta tun farko tace ayi rufaida adalci,Sai kuma ya ji Wani girman kai da fushi ya turnuke sa aransa yace hadixa ita ta soma tsine albarka a auren rufaida ya ukuba da jaraba bazai fado kansu ba?,aransa saiya somayin tirr da mugun hali irinna hadiza
,wannan ai raini ne,in banda raini mezaisa ya ce zaiyi abu subi suyi masa taurin kai suce a'a,sai anan ya dago ya kalle mahaifiyarsan datake tsaye akansa cikin kuka tana tuhumar sa Inda rufaidar take,sallamn da sukaji akansu yasa shi hadiye Wani mummunan kalamin dayake shirin furtawaa ya dauke kansa ya mayar gefe ya dada hardewa

Yaa sheik dinne agaba sai rufaida abayansa,ita kanta umma hadiza bata San ya akayi ta miqe tsaye zumbur ba,jikinta ne ya hau Wani irin karkarwa hannun ta ya shiga rawa,hjya mama datayi tunanin zata iya debawa a guje da jikin tsufa ta tarbo rufaida sai gashi ta kasa Koda motsawa Wani irin sabon yanayin azaban tausayi da karayar xuciyace ya nane mata kafafunta ya Kuma baibaye mata gabobin jiki cikin tsayuwar dirshan take ta Kallon rufaidar datake Dan bobboye kanta abayan kawunta tana Dan dingisawa da kyar,a hnkli rufaida ta dago fuskarta ta kalle su dukan su kallon juna sukeyi cikin Wani irin maraitacen yanayi Wani kuka mai qarfi ne ya kufce musu gaba daya,a ba cikin hayyacin umma ba ta taho da gudu ta janyeta daga bayan yaa sheik ta rungume ta gam gam ajikinta da tsananin qarfin shauki tana sheqa matsanancin kuka
Mai tafe da takaici zafi da ciwo Wanda tsaban karansa yasa ba ama Jin sautin na rufaidar sosai suka kankame juna da mahaifiyarta Suna kuka mai taba zuciya atare,hjya mama dake cikin Wani yanayi itama bata San sanda ta karaso kansu ta rusuna kasa tare da su ta rungume su duka ba,"..Wani irin shafa Kan rufaidai takeyi cikin muryan ta na kuka tana cewa "Alhamdullahi Allah,rufai?..rufaida Ina kika shiga kika barni rufai?rufai meya Sameki haka Duk naga ciwo ajikin ki?dukan ki sukayi ko?,Allah ya isa miki rufai Allah ya isa,ta Kara fashe wa da uban kuka cike da bacin rai da tsananin takaici tace"Allah ya isa akan Duk Wani mugu, azzalumi marar Imanin daya tayyara rayuwan ki,Allah ya isa bazan taba yafewa ba...
Duk wanda ya jefaki acikin halin da kika shika shiki saiya ga ba daidaba arayuwar sa,anje an cuce yarinya kawai,zaidu ka dubi yadda rufaida ta kwanjeme ta zauce nide Allah ya isa min acikin kuka mai mugun qarfi take furta hakan"..Hakan yasa Yaa sheik lumshe Idanun sa sosai sam baiji dadin kalamnta ba "Nan ta miqe tsaye a xuciye tayi gaban yaa malam dayay matikar bata ransa Jin Allah ya isa datajajja kamar da shi akeyi da yar yatsa ta nuna sa Duk jikinta na rawa tsaban bacin rai tace..bukar kaga abunda ja jawo mana ko?malami kaji tsoron Allah arayuwarka kasani ni ko mahaifinka bamu azabtar da Rayuwarka haka ba,rayuwar da kakeyi kaika daura makanka ka xabar ma xuciyarka
..Amma bazaiyuwa in kara zuba Ido ina kallon ka kana Dora mummunan qaddara Akan rayuwar yayanka ba in nice na tsuguna na haifeka bukar daga yau Na haramce ka da wannan mummunan aqidar daurawa yayanka auren dolen Koda Hakan shizai sa ka guje ni,Wani irin kuka mai tsuma ta fashe dashi
Kan ta Kara furta Wani kalami yaa sheik yayi saurin janyeta kusa dashi ya rufe mata baki yana girgixa mata Kai alaman hanata Furta Wani kalma akan Dan uwansa wanda aganin sa cewa hkn babu amfani

Gaba daya Hajiya mama ta rikice cikin fushi ta shiga kallon cikin kwayar idanun danta Zaidun dake cike tam da hawaye shima,magana zata furta sai taji kuma ta kasa iya bude bakinta,"..aranta tace Meyasa bukar ya zamto marar Jin kai?meyasa baya daraja maganata meyasa bukar ya taurare ya zamto tamkar dabban da baida tunani..
Janta yaa sheik yay ya zaunar da Ita akan babban kujera sannan yaje ya bude fridge ya dauko ruwa mai sanyi a gora ya taho da shi har gabanta ya rusuna ya bude ruwan ya shiga bata abaki da kyar ta amsa ruwan ta shiga sha tanajin yadda sanyin ruwan yake ratsa wutar dake ci a tsakiyar kirjin ta,hawaye ne kawai yake xirya akan fuskarta kamar ba tsohuwa ba,..haka yaa sheik ya kammala da Ita ya sake nufo su umma hadiza wacce take gurfane akasa tare da yarta data rungume ta gam gam danji take kamar zaa iya kwace mata ita ,Mika hannu yay kamar wanda yake shirin dafo kafadun ta, a zumbur yaa malam ya miqe a matukar a hatsale cikin daka mummunan tsawa da masifa,nuna shi yakeyi yace,"..Ahir dinka da tabamin jikin matata zaidu.

Allah ya tsine ma kafurci Shashasha wawa kawai da can saika dora hannun ka ajikin matata muharramar kace?

Wani chak wajen ya dauke ganin yadda jikin yaa sheik ya hau rawa da tsantsan bacin rai
Dan Daga yadda ya dunkule hannun san zakasan maganar ta matukar shigansa Babu abunda yakeyi sai huci.

Cikin sauri umma
Hadiza ta janye rufaida ta zube daf da kafar yaa sheik tace "Yaa sheik Kayi wa Allah kayafe masa"Har abada bazan manta da karamcin ka ba,ka rufa mana asiri, inba kai ka ba bamai ceto rayuwar yarmu rufaida, Allah ya saka maka da alherin sa ya bika da ladan har kabarin ka,Allah ya rufa maka asirinka duniya da lahira Allah ya sa alherin ka ya lullube yayanka da zuriar ka...Allah ya huci zuciyar ka...tana furtawa cikin tsananin nuna gaskiyarta tana sauke Wani irin hawaye masu rikitarwa da ban tausai

Atake atake ta sanyaya shi saiyaji Duk fushin nasa daya hargitso ya dan sau Ka,duba da yadda yartan ma ta labe ta mannu ajikinta suka zuba masa ido tamkar wasu marayu,jiki a muce suka rusuna agaban sa Suna ta gode masa,take ka saiyaji Babu dadi aransa Sam,gani yake shima bai cancanci wannan yabon ba Dan da tuni yana da Iko da isa daya raba rufaida da shiga wannan ukubar rayuwa, saida halayyar Dan uwansa ne komin haqurin ka dole ya girgixa ka...

Hjy mama ce ta soma karasowa gaban su ta rirriko umma hadiza tana cewa ya isa haka hadiza ku tashi kuxauna,tana miqa hannun ta ta tallafo rufaida cikin yanayin tausayawa tana cewa taho nan
Ko zauna magajiya ta yar albarka Allah saiya saka miki rufai.."sauke Ajiyan xuciya yaa sheik yay ya nemi waje kawai ya zauna,at same time suma suka zazzauna Kan rufaida na Kan cinyar kakanta tana shafo kanta banda hawayen tausayin kanta Dana mahaifiyarta Babu abunda takeyi

Zaman su keda wuya haj mama ta rinka fada tana mita
Wanda ya janyo aka tusa rufaida agaba tayi bayanin dukan abunda ya afku da Ita da bakinta agabansu kowa yaji,sabida yaa malam cewa yay Duk abunda xaidu yake fada karyane,kawai an hade Mai Kai ne ana so a walkantasa anzo anata zaginshi agaban yar cikinsa sai yayi fushi sosai yanata nuna bacin ransa a fili..

Umma kuwa tun dataji cikakken labarin abunda ya afku abakin rufaida ta tashi tayi sama a gigice ta haura har cikin dakin surkuwanta ta kulle kofar ta fadi kasa ta rinka sheka kuka tana birgima cikin tsananin takaici da Dan danasanin sanyin datayi abaya

As usual yaa sheik din ne ya rirriko rufaida cos Duk sanda ta bada labarin abun da ya afku da Ita sai ta fita a hayyacinta
Gwara ma na yau da Dan sauki dake ya bata adduaoi tanayi shima yana famar aikin tofa mata akai yana lallabata ta

Hjiya mama da already ta daskare acikin irin yanayin zama Nan na zaucewar hankli da tsananin baqinciki Babu abunda take sai sauke hawaye masu tsananin rauni tana kada kafafunta a gaggauce ta gama zautuwa,wani tamke yatsun hannun ta idanunta duka tayi kallonta sunaga Kan danta bukar wanda Allah ne kawai yasan metake sakawa aranta game shi

Yaa sheik bai barta hakanan ba ya rinka musu nasiha da shi da Ita har da rufaidar.

Ganin sukam bazama su saurare shi ba yasa ya janye hannun rufaida yay waje da Ita suka koma can sashen shi...

Yana fita hjy mama ma ta miqe tsaye,shima Yaa malam din saiya miqe,kallo daya ta masa ta karance shi tsaf,bakaramin damuwa da azaban tausayin yarsa yakeji ba Amma duhun jahilcin Nan bazai taba barin sa ya fahimce Hakan ba.."ya Wani daure fuskan sa yana ta bambamin sa kasa kasa,yau baiso yay magana da qarfi sabida sosai yashaqi bacin ran mahaifiyar sa akansa wanda har a zuciyarsa ba son ganinta ahaka yakeyi ba.

Tunda dai zaidu shikadai ne danki ni zan tafi saiki xauna dashi da su hadizar suma na bar maki su dama can nasan basona kikeyi ba sabida ki haifi danki mai Ido nikuma ubana bai gaji komi na arxiki ba dole zakina tsine min har akan abunda bai shafeku,rufaida yata ce,Nina haifeta, Kuma koma miye ya sameta ita tajanyo data kimin biyayya ta biye muku akan raayin arna da kuke rayuwarki akai.

Allah ya kara ni sam banji tausayinta ba,Duk wanda yaci tuwo da ni miya yasha,daga yau in na ajiye Kara Nace karta tsallaka ai bazata kara tsallakewa,Yan uwanta da sukamin biyayya suka zauna agidan nasu mazajen yau meyasamu su?

Baima karashe maganan ba yaji saukar wata makahuwar Mari akan fuskar sa..

A daddagee tsofuwar ta cakumo wuyar rigarsa ta kurma ihun da bata taba yin irinsa arayuwar sa ba

Cikin tsananin fushi da takaici Tace ka kasheni kawai bukar,ka Doki wuka ka cakka min acikina na mutu,ka ka Nemo bindigar da surkin ka ya kashe kansa dashi ka harbeni..bukar
Bukar ..bukar..
Wani mahaukacin ihu da tsawa take daka masa tana zaginsa gashi bata sakeshin ba,sai jijjiga shi take yi acikin yanayin bacin rai tana kuka yana huci
"Wani ne zakace madalla wa rufaida?
Wani zaka dorawa laifi?zaikara magana ta fallasa masa Wani hatsalallen Mari nau balain kara.
Kawai Marin ta shiga jefo masa tako ta Ina duk jikinta na rawa tamkar zata yanke jikin ta fado akasa ta mutu..

Jin hayaniyar yay yawa yasa umma hadiza saukowa da uban gudu Kuma a mugun rikice ta tarar dasu ahaka,
Wasu irin kalaman da basuda dadi hjy mama take furtawa
"Tace saiya Gani a kwaryan cin tuwon sa,tunda ya jefa yar cikinsa a cikin yanayin da taci naman mutum tayi kisan Kai ta rasa hanklin ta ta muzanta ta tozarta
Allah ya isan data ja masa a daren ranan baiya kayyaduwa
Dan shi kansa sanda hanklinsa ya tashi xuciyar sa tayi mummunan raunana yana masa zafi,baice uffan ba sabida bayan kanin shi xaidu Babu wanda yake gaya masa maganan datake raunana sa kamar mahaifiyar sa hjy mama,kasa ce mata yayi kansa ya mayar kasa yana huci sai tsaki yakeja, a xuciye ya shiga cewa
"ni ki sakeni"..
Niki sakeni kije na barki da zaidun
Ita kuwa bata fasa ba maganan rufaida kawai take masa tana nunamai illar abunda ya aikata arayuwarta wanda tamkar muzanta mata rayuwrtan yayi mai gaba daya..

Arikice umma tayi ragwaf agabansu tana ta rokon su da su yayyafa ruwan sanyi aransu

Hajiya mama cikin Jin haushin ta itama ta juyo ta hankade ta da kafa ta shiga zaginta a zafafe.

Da laifin ki hadiza
Da laifinku rufaida ta muzunta
Allah ya isa tsanina dake kunci amanar da Allah ya baku
Tun farko nake cemiki ki tashi ki karban makanki da yaran ki yanci kin bar jahili yana abunda yaga dama akanku?da lefin ki hadiza,tun awancan lokacin da kin kawota kikace min gatanan da koni sai gudu da rufaida,nidai Allah ya isa ma rufaida kuncuce rayuwarta kunsa ta aikata kisan rai taci naman Dan adam..wayyo Allah ni hasiya,da Wani irin kukan kura ta dada girgixa yaa malam,shima ya rike hannunta dake wuyarsan tam,alokacin shikansa yasan badon bazai iya bambamreta bane ya kyaleta,so kawai yake ta rage zafin abun akansa Hala ko shima zai ji a xuciyarsa kamar an hukunta sa akan abunda ya aikata akan rayuwar yarsa rufaida tabbas yasan ya cuce rayuwar yarsa,son zuciyarsa yasa ya jefe rayuwarta da wannan mummunan tabon da baiyi tsammanin zai fado akansa ba.

Yanzu haka abun yana matukar damunsa Saidai shifa bazai taba karaya ba Dan aganin sa baiya kuskure baya laifi kuma Babu wanda yakaisa sani da fahimtar gaskiya
Fushin nata aransa saiya shiga danganta shi da cewa Kawai so ake anuna xaidu ya fishi
Tarbiya da nitsuwa
"Dan kawai nayi kuskure akan yata kwalli daya?..rufaida ce kawai aka samu akasi akanta amma ba a dube sauran da suke zaune lumuim da majazen su ba anhai tsine masa ana muzanta sa..

Shima kukan kura. Yayai ya soma maganganu yana cewa ta tsine masa kawai shi gwara ya bi duniya da ya zauna ganin yadda uwa take nuna banbanci atsakanin yayanta

Furta Hakan datayi yasa hjy mama Kara gaura masa Marin da saida ya kife fuskarsa, Wani daka tsalle tayi ta banke hijabin dake jikin ta ta yasar a rikice ta kwance zanin ta ta shiga birgima agaban sa tace masa lallai ya hau dukan ta koya kashe mai gaba daya

Ganin abunsun yana neman munana yasa umma hadiza yin waje da gudu ta nufi sashen ya sheik a gigice,samu tayi harya lallaba rufaida tana Dan shan ruwan zafi da short bread a hannunta wanda ko ciza daya ta kasayi masa.

Kusan A gigice umma ta shigo fadi gabann sa tana haki tana zubda hawaye,gyara zaman sa yay yana kallon ta.."Yaa sheik kazo Dan Allah hjya mama fa ta birkice Dan Allah kaxo ka raba su tashin hnklin nan yay yawa,Kar sanadiyar haka Wani abu yaje ya same ta, Jin haka yasa Yaa shiek mikewa tsaye cikin sauri baima tsaya tambayarta meyake faruwar ba ya fice agurguje dukan su harda rufaidar suka shiga binsa abaya.


"0152983148
Mohd sule surayya
Gtb...08060712446!
11/18/21, 5:44 PM - Buhainat: *™✓SHADE OF RUFAIDAH*


_BY_
_SURAYYAHMS_


_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_


BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.


Part1:chapter 23

Isar su sashen ke dawuya yaa sheik ya shigo agaggauce tare da yar sallama Suna hade ido da mahaifiyarsa ya ya kau da idanunsa bisa abunda ya tarar baiyi wata wata ba cikin sauri ya dauki zanin mahaifiyar san daga kasa Inda tayi fito dashi cikin gaggawa ya shiga Dora mata tare da janyeta daga kwanciyar kasan datayi ya kuma rungumeta ajikin sa yanata famar rarrashinta cikin tsananin tashin hankli ....
Wani irin kukan haushi kawai takeyi tana girgiza kanta cikin tsananin takaici tace
"Zaidu menayi arayuwata da na cancanci haka daga wajen Dan da na tsuguna na haifa?bukar ya hallaka rayuwar sa,ya hallaka rayuwar yarsa,wallhy ba Dan haihuwar zaure nayi ba da yau saina ce maka zanja min bukar akayi a Wani waje"...ni ciki na bai haife mugu ba,wallhy mahaifata baxata taba rike da mai mummunan baqar xuciya ba,Wai ace abunda ya aikata ma rayuwar yarinyar Nan bai ishesa ishara ba?.
Kace mai ya tafi Duk inda zaije wallhi na yafe sa,bana son in kara ganin sa,in na kallesa Babu abunda nake tunawa sai rayuwar rufaida,bukar sai kaga sakayya akanka,bukar bazan yafe maka ba,kaje Duk Inda zakaje kafita kabarmin gidana,'..kaje duniya ta isheka...cike da razana da kaduwa ya sheik yace Haba Mama, Haba Mama, mama mezai kaiki Furta irin wannan kalaman akan Dan cikin ki,mama yanzu haka zamuyi dake ? Mama idan kikace ma Yaya abbbakar yaje duniya ta ishe sa kinyi masa adalci kenan?wa dukanmu kikayi bakin mama,sabida Duk abunda yagani muma zamu Gani tunda shi Dan cikinki ne,nikuma Dan uwana ne,mama Hakan ne kawai yasa na danne xuciyata na tsaya masa Kar su kullesa acan,bawai banajin zafin abunda ya afku da yata rufaida ba ne Amma Duk Inda bacin rai tayi tsanani karshen sa nadama ne mama
,Kiyi hakuri kiyafe masa,adduanki yake matukar bukata ba bakinki ba,mama kiyi hakuri ki yafe mai rufin asirinmu ne dukka,dukan mu mudauki ahakan a matsayin qaddarar rayuwar rufaida,wanda bata cancanci mu rarraba kanmu a lokcin datake matukar bukatar kulawarmu ba,mama rufaida tayi ciwon da saida ta rasa hanklinta,yanzu abunda kukeyi Kuna taimakon ta kenan?gata Nan fa acikinmu tana Jin mu tana Kuma fahimtar dukan abunda mukeyi anan,mama kodan rufaida ki yafe ma yaa bukar ki dena tsine masa da kalamanki,kiyi haquri mama dan Allah kiyi hakuri Wasu maqudan Hawaye ne suka shiga saukowa a idanun yaa sheik wanda ya sata yin shiruuu Amma badon taso ba..
Daga nan Wani uban shirune ya dauke wajen harna tsawon minti goma Babu wanda ya iya Kara Furta komi,Umma hadixa dake tsaye can ta shiga kallon yarta data rakube akasa cikin yanayin kife kanta a tsakanin cinyoyinta,Wani irin malaciyar yanayi mai saka tsantsar tausayi shiya debe xuciyartan ta miqe tsaye cikin sauri ta isa gaban ta cikin Kara janyota jikinta ta Kara rungumeta tsammm tana shafa ta,sauke Ajiyan xuciya take tanajin yadda yarta take dada shigar jikinta tana neman Jin dumin ta tako ta halin Yaya wanda Hakan kadai yana kara rikitata,lumshe Idanun ta tayi ta shiga shafo kanta tana sauke hawaye Dan Ko kadan bata so tayi kuka tuno magangaun hjy mama nacewa itama da lefinta hakan yasa kukan ya kufce mata ta shiga neman gafarar rufaida Idonta a rufe tanayi tana rungumeta gwanin ban tausayi,itama rufaidar kuka kawai takeyi,ita bataga laifin ummanta anan ba,har cikin ranta tasan Babu yadda ummanta ta iya ne da tuni ta taemake ta...
Ganin kukan ya tsanan ta yasa rufaidan kwacewa ajikinta ta dago jajayen idanunta ta kalleta muryan ta na rawa tace
"Umma kituna fa ke kika koyamin yarda da qaddara da yin takawallakli game da rayuwata,Ki tuna ke kika ce min Duk abunda ya sameni arayuwata qaddara ne bayin kowa ba,ni na yafe ma kowa umma bana fushi da ku,na dauki Hakan a matsayin qaddara ta..tun bata karashe maganan ba Umma hadiza ta janyota ta kara rungumeta nan hjy mama ta shiga share hawayenta Jin wayannan kalamai na rufaida da suka sanyaya mata xuciya wanda suka kasance tamkar ruwan sanyi a kirjinta dayake ci da wutar fushi da takaici,To inhar rufaida ta yafe ma kowa Kuma ta karbi qaddarar rayuwar ta to lallai suma yakamata su amshi qaddarar ayadda tazo musu sannan su kare martaban familyn su,su hada Kai wajen daidaita rayuwar rufaida,Hakan ya zamto musu jigon gyara kurakuren da suka tafka abaya.

Saidai shi Yaa malam baiji ba, baigani ba,banda sabuwar shafin tsana dayake shirin budesa aransa akan Dan uwansa zaidu ba abunda yakeji aransa,Kawai kallon munafuki yakeyi ma zaidu,wato ya hade Kai da kafurai ya raba sa da yar sa da Matarsa yanzu haka Yana neman ya raba sa da mahaifiyarsa wanda Ita kadai ta rage masa haske acikin xuciyarsa ko?
Wani baqin cikin halayyar yaa sheik yakeji yana Jin Wani irin kaxamin kishin nitsuwa da dattakon sa,har shi za'a nunawa wa iya wa'azi da fadar gaskiya?tab di..Sam shikam bazai iya zama anai masa wannan raini da tsantsar cin fuska ba,..

Yana daga tsayen ya juyo a raunane
Ya dubesu
Yace"..shikenan mama..zanje din,
Nasan dai ko baki Furta ba ansan Ni Da mai yin biyayya ne agareki komin rintsi,tunda ke da bakinki yau kika koreni kika zabi danki zaidu shikenan na barki dashi,ke kuma hadiza saiki zauna anan shi zaidun ya aureki ya hadaki da Matarsa,can dama ba son zama a gidana kikeyi ba burinki ne kiga bayana,Kin hada Kai da yarki Kin rabani da albarkan mahaifiyata Allah ya isa min hadiza

A zafafe cikin bacin rai ya nuna rufaida tsaban ransa a bace yake baima iya maganan ba Sanda yaci minti biyu ya nunata da yar yatsa
Cikin Wani irin yanayi rufaidar ma ta narka masa kwayar idanunta da suke mugun jefarsa da nannauyan kalamai Masu rauni dake boye aciki wanda tuni ya karanto su kuma ya fahimce irin kunci da takaicin datakeji aranta game da shi
Duk da haka bai fasa ba yace
"Kije...na barki da su
Tunda akanki xanga tijara arayuwata.. rufaida Allah ya..cikin sauri yaa sheik ya rufe mai baki ya hanasa Furta koma miye zai Furta akan rufaida a mugun fusace ya bangaje hannun sa
Masifa ya shiga masa ya juyo a hatsale ya yo kansa tamkar zai bugesa
"Wai shin ni sa'arka ne zaidu?..inai ma yata magana meye hadina dakai da zaka toshe min baki?..ruwa xaka saka akasa kasha anxabeka a matsayin da nikuma ance canzani akai...
Amma fa Kusani haryau nine da Iko akan rufaida sabida nine na haifeta sannan bazan taba tsine mata ba,.
Niba kamar mahaifiyarka bace datake sallama yayanta ga duniya

Da sauri Yaa sheikk ya kallesa hjy mama ta miqe tsaye,'..tace eh aje ahaka, Dan ka zageni Wani abune?
Rufaida yarka ce Babu wanda ya isa ya canja Hakan shiyasa ma ka samu damar muzanta rayuwarta aida ni uwace agareka da ko auren ma ba'ayi ba.
Amma yarinya bata so bataso sanda akayi, bukar ashe bakama San mawanda ka lika wa yarka ba?Kai a naka tunanin wannan abunda ka aikata wa rayuwar yarka adalci ne?
In adalci ne ka fayyace min yanzu inji...Sabida ni ban gane salon jahilcin dake yawo akan ka ba,wannan ai mugunta ne da rashin sanin darajar Dan adam.
Toh alhamdullhi rufaida da bakinta tace ta yafe maka Amma nidai hasiya bazan sake daukar rashin hanklin ku ba,rayuwar jikata yafimin dukan abunda kake tunani.
Kuma Daga yau zan soma daukan mataki,karka Kuma saka aranka cewa akwai kalamin da zaisa na janye fushi na akanka bukar.
Araunane ta juya ta kalle umma tace
"Ke kuma ai saiki bishi ku barmin gidana,kije can kita masa bauta..karki karban ma yayanki yanci..Daga yau nidai bazan dau nauyin kowa ba duniyar ta ishi kowa riga da wando
,hadixa na bar ki da yar ki rufaida,..kije kisata agaba ki kashe ta kema...inkin ga dama karki tsaya mata har abada, nagaji da ke da jahilin mijin ki.
Duk ku futa kubarmin gidana
Cikin wata hargitsiyar bacin rai ta Kara sake musu tsawar da sukaji shi har tsakar ka tace
Kufita Nace muku ko saina tsine muku albarka ne ? Cikin
Mutuwar jiki da xuciya ya sheik ya gurfana agaban ta,
Tun kan ya fara rokon ta ta hankade sa cikin masifa
"Zaidu ka kiyayeni ko in kaima in faffalaka maka Mari...idan na Kara Jin bakinka akan zancen rufaida Allah ya isa ban yafe maka...tana Kaiwa nan ta fashe da matsancin kuka
Tace kabarsu suje da Ita su kashe ta.
Aiba Kai ka haifa masa yarba,tunda ya tsaneta baya kaunarta saiya tafi da Ita can gidansa ya kashe ta yasha Romo,ke kuma kije can kizauna kita masa kuka bakin cikin mutuwarta ya kashe ki..
"Ni ku futamin a gidana bana son ganin ku,na sallameku arayuwata duniya kaf su zageni,Aje afada Duk abunda za'ace akaina, eh din nazabe Dana xaidu na yafeka ka bukar,Nafada na Kara fada Dan ba tsoronka nakeji ba

A xuciye yaa malam
Yake kallon hjya mama wcce take maganan ta a xuciye Dan ta dade bata tsincin kanta cikin wannan yanayin fushi da bacin rai ba..

Jiki a sanyaye yaa sheik ya sunkuyar da kansa cikin rasa abunda yake masa dadi,yaa malam kuwa kada kansa kawai yayi cikin tsananin fushi ya saka Kansa agaba yay waje baikoyi yunkurin bata hakuri ba..
Da zazzafar fushin hakan ta miqe tsaye cikin masifa ta fatattaki umma hadiza waje datake famar kuka,"..
Haka ta rufe idanun ta tace rufaida maza tabi uwarta suje can..Rufaida batace uffan ba yanayinta ya balain nuna halin karayar da xuciyarta yakeciki,a sadade ta juya a hankli ta bi bayan umman tana takawa a dangale tana goge ruwan hawayenta,Suna fita a falon Hajiya mama tayi sauri ta haura sama ayayin
Da yaa sheik yabi bayan rufaidar da sauri kuka kawai takeyi,ya janyota baya ya Dan rarrasheta yana cewa zaizo har gidan gobe dakansa ya duba lpyarta ya mammata nasiha akan ta kwantar da hanklinta ya Kuma tunashar da Ita adduoin daya kokkoya mata acikin kwanakin Nan,hannu ya saka a aljihun sa ya debo kudin da baisan ma nawa bane ya damka mata yace tayi sauri ta iske ummanta da already ta isa bakin gate ta tsaya Agefe haka tana famar kukan takaici

Yaa mallam kam ko ajikin sa,Koda ya tsare adedeta ce mata yayi karta sake ta biyosa kota shigo masa gidan sa tare da rufaida

Yace mata ai dama tundacan ya fada musu cewa Duk wacce ta kashe auranta bazai Kara daukar nauyinta ba,bare ma rufaida data rabashi da albarkan mahaifiyar sa,yace ma umma ta zaba ko auren ta ko rufaida...

Umma batace mai uffan ba harya gama bambamin sa, ganin har rufaida ta fito tana tsaye tana jin Duk abunda yake cewa yasata dauke kanta daga kanshi ta shiga kallon yartan cikin sauke wata nannauyan Ajiyan xuciya batayi wata wata ba ta sakai ta isa gabanta direct ta rungume ta ajikinta suka tsaya suna ta Kallon sa

Kallon minti biyu ya musu sannan yaja wata arniyar tsaki aransa yana jin tsananin baqin ciki wato hadiza ta zabi rufaida akansa kenan ko,?Wani tsakin ya dada ja yanacema mai keken ya kaisa gida
Babu bata lokaci ya tafi ya barsu a wajen a tsaye...

Ko ajikin umma ta jawo hannun yarta suka fara takawa ganin kamar rufaida bazata iya jure tafiyar ba yasa ta sabata a bayanta har suka isa bakin titi sannan ta sauke ta,da kyar suka samu abun hawa dake dare ne,rufaida ta Ciro kudin take ta miqawa ummanta kudin da kawunta ya damka mata wanda a Ido dai zasu iya finn dubu ashirin sabbin yan dubu dubu,basu tsaya a ko ina ba sai chan anguwar maguzawa inda yakumbo take,dubu daya ta baiwa mai keken ganin dare yay ya tafi yanata godiya,still ta Kuma saba yarta abaya suka nufo cikin gidan Kai tsaye wani Lumshe Ido rufaida tayi abayan uwartan tayi luumui tana sauke numfashi batare da saninta bama har suka iske Wani daki dake shikadai ne ma a cikin gidan
Suna isa daf bakin kofar ta sauketa a hankli,waje rufaida ta nemi ta zauna ta jingine kanta da bango Jin yadda zazzabi yake ciccinta ata ciki Sam bata jin dadin yanayin ta.
Umma hadiza dake tsaye batayi wata wata ba ta shiga buga kofar tanayi tana juyowa tana lura da rufaida hankalin ta gaba daya yanaga Kan yartan da Dan qarfi take cewa
"Salamu alaikum yakumbo?Dan Allah yakumbo ki taho da sauri ki budemin kofa da ni da rufaida ce kuma batajin dadi...yakumbo
yakumbo...yakum..
Yakumbo dake tsakar da bacci ta somajin maganan kamar a mafarki can dai ta farka da bude idanunta a firgice Jin kamar muryan hadixa ne awaje ana kiran sunanta mamaki ya sata diro kasa Cikin sauri tana famar lalubar dankwaln ta daya salube wajen bacci Batama iya rufe cinyayyen farin kantan da kyau ba ta iso bakin kofar a agaggauce harta saka hannu zata bude kofar sai kuma ta soma tunani kode aljanu ne suka zo mata?inba Hakan ba yo mezai kawo hadiza cikin dare abunda bai taba afkuwa ba,hakan ya sa ta Kara Jin tsoro da dar dat aranta ta Dan dakata kadan na minti daya cikin Kara kasa kunnenta waje,Wani irin ciwo cikin rufaida ya hauyi ta riqe cikin dam cikin sarkafaffen numfashi can da ya murdota ta sake yar Kara tace wayyo Allah ciki na umma
A hanzarce umma hadiza tayo kanta
Tare da tallabota jikintane ya soma bata Hala yunwa ne yake damun rufaida,sake kallon kofar tayi da dan karfi ta nude muryanta tace "yakumbo,yakumbo kirufamin asiri ki bude min kofa Kar yata ta mutu..tun kan ta Kara Furta Wani kalamin sai butt sukaji dorowar mutum a gaban su kamar wanda aka jefota cikin tsananin razanar Jin muryan rufaidar datayi harta hankodo kofar tayi waje batare da saninta ba,a gigice cikin yanayin mamaki ta tsaya akansu tana tafa hannun ta da qarfin shauki mai cike da mamaki tace
...salawatu sanyi kalau....yau Menake Gani haka?"Menake gani haka hadixa!a Ina kika samo yarki Rufaida?Sai kuma ta fashe da Wani adadannnen kuka Laluben fuskar rufaidar ta hauyi Duk dama acikin duhu suke bai hanata kamota jikinta ba,cikin barkakken kuka mai tafe da rikicewar tsufa da mamaki tace"Rufaida?Allah sarki rufaida,har Ina kika shigane kika bace mana munta nemanki rufaida hankalin Kowa saida ya tashi akanki,oh ni yasu na dauka ma an gudu dake ne rufaida
...ashe da rabon kara saka ki a idona,..Inna lillahi wa Inna ilaihi rajiun
Allah yau mun gode maka,ta karashe Hakan cikin kuka sosai,a lokacin rufaidar ma kuka takeyi sabida ciwon datakeji ajikinta ya fara tsanantawa kanta da cikin ta Duk sun hadu sunai mata zugi ga Wani uban Nauyin da Zuciyarta yake mata,..lura da yanayinta yasa suka danne zuciyoyin su daga mararin tausayin ta da sukeji suka tallafota suka shiga daki da Ita tare,ba su sauke ta a koina sai Kan gadon yakumbo rufaida ta kwanta a ringingine ta damko cikinta tana Dan murkususu tana sauke Hawaye
,acikin matikar yanayin damuwa umma hadiza ta juya ta kalle yakumbo tace "yakumbo cikin ta ne yake mata ciwo ko akwai abunda zata sha taji Dan sauki? Ga dare ya rufa Duk an kulle shaguna aida sainaje kasuwa in siyo mata magani
..yakumbo bata tsaya Jin ta ba ta juya ta shiga jajjan tsohon ajiyanta na karkashin gado ta hau binciko mata magani,gaba daya umma hadiza ta kasa samun nitsuwa da sukuni sai juyowa take tana kallon yarta tanajin inama ta karbe wannan zafin ciwon da kuncin ta dorawa kanta Koda yarta data huta,can yakumbo ta dago tare da Wani kullin maganin gargajiya a hannunta tace yi sauri kijika mata Tasha insha Allah zai mata magani,hannu umma tasa ta karba Amma badon San ranta ba, fita waje tayi ta debo ruwa a randa kusan rabi dan tsaftaciyar mudansa ta jika maganin sannan ta miqawa rufaida ta umarceta da sha,a hnkli take hadiyar maganin tana yamutsa fuskanta warin maganin gaba daya ya hau mata Kai,shanta keda wuya ta rinka kwaxa musu amai,tamkar hanjinta zata amayar haka taketa aman gaba dayansu saida hanklin su ya tashi suka yo kanta,sai can aman ya lafa yakumbo ta jawota ta fitar da ita ta shiga tsaftace ta umma hadiza Kuma ta shiga tattara wajen datayi aman acikin dakin,zama sukayi a yar dakalin dake waje da dan fitilansu a gefen yakumbo na rike da rufaidar a jikinta ta rungumeta tsam tana shafa mata bayanta a hankli
Lafewa tayi sosai ajikin yakumbon ta Dora kanta akan kirjinta ta lumshe idanunta tsam Dan alokacin Babu abunda takeyi sai sauke gajiyayyun Ajiyan xuciya..

Sunfi minti 10 a haka Maganan da yaa malam ya gaya ma umma shiyake dawo mata yana ta damun zuciyarta
gaba daya saita rasa ita din wacce irin baqar mujiyace duba da yadda sanadiyarta ta jawo yau uwa da danta sukayi rabuwar Babu dadi,yan uwan juna suka raunana suka gaya ma juna baqaqen magana,ga mahaifiyata ta jefa kanta a cikin barazanan rasa aurenta sabida ita..
Ta rasa ita wacce irin halitta ce da bata da albarka Sam,mutane basa samun sauki ko sassauci atare da ita saidai ayita samun matsala dominta...

Dada runtse idanunta tayi tsammm cikin tsumayin baqincikin kanta datakeji Ita kanta Kukan daya kufce mata bata San ta Ina ya fito ba
Kawai jitayi yakumbo tana lallashinta da Muryan ta dayake fitowa da mugun tausayi

Itama kukan ta shigayi tana shashhafa fuskarta Koda zata samu ta nitsu Amma Ina abun yakasa dena cizon Zuciyarta,tana mugun mugun jin zafin abunda suke faruwa sabida ita,she just can't hold it anymore,it feels as asif she is just a badluck to anyone's life,a curse to those who loved her,gani take kamar baqin jinintan ne ma yasa baban ta ya kasa Jin tausayin ta,cikin matsanancin kukan da bata shirya masa ba tace..Inna lillahi wa Inna ilaihi rajiun, Allah na tuba kayafemin Duk Wani laifin Dana aikata maka wanda nasani da wanda ban sani ba,Allah ka daidaita tsakanin yaa malam da mahaifyarshi da Dan uwansa Allah karka bari auren mahaifiyata ya mutu sanadiyata Allah na tuba kayafeni..sosai take kukan wanda yake fitowa da dukan qarfinsa daga can kuma kasar xuciyarta dayake mata zugi,jikinta ne ya hau rawa cikin tashin hankli da kidima ta rasa yadda zata aje kanta taji sanyi, Jin haka yasa umma barin Duk abunda takeyi ta taho har gabansu ta durkusa a sanyaye tace "yata rufaida me kike fada ne haka?Wani nakasashen Murmushi mai tafe da Hawayene ya kufce mata tanayi tana kallon fuskarta tana kuma share mata hawayen,cikin tsantsar dauriya da jarumtar iya danne ciwo irinta uwa ta cigaba da lallashinta tana cewa"Haba rufaidata,yar autata Kar ki Kara jefa kanki acikin damuwa kiyi shiru abunki kinji?nasan na aikata Babban kuskure Dana kasa tsaya maki akan burikanki,nayu sakaci wajen Kare ki yata,kiyafe ni,nai miki alkwari baxan Kara maimaita wancan kuskuren danayi ba har Abada.

..dada lumshe ido rufaida tayi ba'a cikin hayyacinta ba ta shiga girgiza kanta sideways cikin tsananin shehshekar kuka Muryan ta a Sarkafe tace...."Umma Dan Allah ki koma wajen baba tunda nice kawai bayason Gani,umma mezan cewa Allah innai sanadiyar mutuwar aurenki?hjy mama ta Sallame shi taci mutunci sa sabida ni wallhy nasan yana Jin haushi na akan haka,Kuma bazai taba yafemin ba Inna rabashi dake kema.
Umma kirufamin asiri ki koma wajen sa Koda Wani abu mai kyau zai faru Dani arayuwata umma rayuwata ta lalace sabida kinbin umarnin sa tun farko..dagaskiyar baba dayace nice banda gaskiya
Dan Allah karki bari na Kara shiga Wani damuwar a dalilin mutuwar aurenki
..wallah mutuwa zanyi umma, da sauri umma ta rufe mata baki hawayen da bata so ta sauke su suka shiga bulbulowa da qarfi wani Yuuuu suke zubowa daga cikin kwayar idanunta tamkar wacce dama ta boye sune awani waje..."yakumbo ta sunkuyar da kanta kasa bata iya Furta uffan ba tsaban tausayin su,Babu bata lokaci umma ta shiga goge hawayen ta a Duk sanda ta kallo rufaida agaban ta wani sabuwar Murmushin Jin dadin hakan zaka Gani yana haskata
Sanda ta Dan nitsu sannan a hankli ta juyo ta kalleta tace
"Rufaida ki kara hakuri kinji?".insha Allahu zaki cinye jarabawar rayuwar ki,nikaina
Nasan abunda kike tunani,Amma nakasa iya Jin shauqin aikata komi sabida nayi kewarki yata,ayau bana da wata bukata face inga na kula da ke, inaso matukar so in kasance a kusa dake har washe garin gobe,Kuma Koda banason komawa ga mahaifinki ni mai iya aikata Hakan ne saboda ke yata.,kisani
Duk Wani abunda zaisaki farinciki ko Aina yake zanje in Nemo miki shi
,Amma yanzu Ina rokonki da ki kwantar da hanklinki kinji?zanso ace kinci abinci kinyi bacci ki dan huta"..ta shiga shafo kanta cikin yanayina tausayawa tace tun da kika dawo baki ko huta bafa rufaida?..
Karki damu kanki ni nasan menakeyi Kuma insha Allah bazan sake yin kuskuren jefa rayuwarki acikin wata damuwa ba.

Da Hakan suka dinke maganan rufaida taji Dan sauki sauki aranta dake ma maganin da yakumbon ta bata asalin mai kyaune sai tuni taji dama Dama saidai bata iya cin komi ba har bacci mai mugun Nauyi da gajiya ya dauketa.

Rungume a kirjin mahaifiyarta take baccin Inda umma hadiza ta kasa runtsawa Sam ita kadai sai juye juye take tsabagen tunanin dayake yawo a kwakwalnta

Ko kadan bata so ace rufaida ta nemi alfarman ta koma wa yaa malam ba,Dan aranta tagama qudirawa akan zata tsaya ma rayuwar yarta ne komin rintsi komin wuya,saidai fa alkwari ta dauka nacewa Duk abunda rufaida take so shizatai mata musamman in ya shafe farinciki da samun nitsuwarta to koyaya yake tasa aranta kawai shi zatayi..

Can kusan asubahi yakumbo ta farka still taganta azaune ta rafka Wani uban tagumin ta Kure jikon bango da idanu,a lokacin harta Dan shimfede rufaida akan cinyarta tana Kuma lura da Duk Wani saukar numfashinra sai aikin shafo kanta takeyi tana sauke Ajiyan zuciya mai Nauyi wanda tamkar shekaru dari tayi bata kalle yartan ba.
Dan lumshe ido yakumbo tayi ta Kuma budewa Dan gaba daya tausayi hadiza take bata duba da yadda ta nitse cikin zurfin tunani aganin ta baidace ta kyale ta tana Tara ciwo da takaicin da namiji acikin zuciyarta ba Hakan yasa ta daure ta fincike Dik wani baccin dake cikin idanunta ta miqe ta zauna ta shiga yi mata nasiha masu shiga jiki tana tambayarta labarin yadda sukayi suka samo yarta rufaida?..Duk bazuwar labarin kama yaa malama da akayi yakumbo bata sani ba dake talauci yariga yay mata yawa Kullum yawon jeji take tana neman abinci da abunda zata Dan sayar ta rufa makanta asiri.

Babu Wani boye boye umma hadiza ta zage ta shiga zayyana ma yakumbo Duk abunda ya afku da rufaida da asalin abunda suke ciki ayanzu da mijinta dayace saidai ta zaba tsakanin auren ta da rufaida,wanda za'a iya cewa ko kukan datayi a farko baikai wanda takeyi ayanzu ba sabida sosai abun ya shigeta ya raunana mata ruhi, zuciya, da gangan jiki tanajin zafin abun aranta matuka bana wasa ba.

Ita kanta tasan dan dauriyar datake yi tana tsayuwa da kafafunta ayau Duk sabida rufaidarta ne,Dan ayanzu Sam bata da bukatar Kara mata Wani damuwa

Jikin yakumbo sosai yayi sanyi Dan taci kuka ta gode ma Allah har sanda muryanta ya dauke gaba daya, duk dama aranta taji matukar dadin irin hukuncin da Hajiya mama ta yanke akansu,saidai sabanin ita hajya mama datake ganin kamar lefin umma ne data kasa tsaya ma yayanta,ita kuwa yakumbo Gani take komi lefinta ne.

Aganinta Da can bata nemi maganin jeji awajen bukar ba da babu abunda zaisa ta bashi yar rikon ta hadiza bare har irin wannan mummunan abu ya afku.....surayyahms
11/18/21, 5:45 PM - Buhainat: *™✓SHADE OF RUFAIDAH*


_BY_
_SURAYYAHMS_


_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_


BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.


Part1:chapter 24


Bangaren yaa malam kuwa ana sauke shi a kofar gidan sa baiyi wata wata ba ya nufi cikin gidansan ayanayin bacin rai da tsananin fushi wanda tsaban munin sa aransa yasa hatta kwayar idanunsa sanda suka sauya kala sukayi jaajaxur kamar anhura garwashin wuta,tafiya yakeyi gaf gaf gaf kamar wani Doki,yana haki yana huci yana kuma sauri tamkar wanda zai kifu akasa ya ci da bakin sa haka yake jefa kafafun sa,idon sa a rufe take,bai biya dakinsa ba ya wuce direct zauren rubuce rubucen sa na lakanin qur'ani daya sabayi,yana hankade kofar zauren ya fada karkashin gado ya soma fidda wasu Alluna,ruwan tawada na musammn da Wani jimmamen buzu..

Kara lekawa karkashin gadon yayi ya fidda wani abu a lullube da farin kyalle Duk kura da datti ya hau kanta,baidamu ba ya shiga kakkabewa sanda kuran ya ragu sannan ya ajiyeta agabansa,cike da nitsuwa ya yaye kyallen,wata yar madaidaiciyar akwatin gongoro ne ta bayyana agaban sa wanda aka rufe ta kirif da makullin tokos silver colour,key dinta ya dauko ya budeta atake Daga Nan Bai bata lokaci ba ya shiga barbaje abubuwan dake ciki Wani irin qur'ani ne wanda yake brownish_red in colour,anjerasu a falle falle daga Ganin sa kasan jimammen ajiyane wanda bada fasalin hafs akayi rubutun sa ba,an zayyana ayoyin ne da asalin fasalin rubutun warash,Asalin irin rubutun nan na ta da can can wayanda suka matikar kwarewa..

Daukar qur'anin yayi ya ajeshi a gefe sannan ya Kara jefa hannun sa cikin akwatin yana lalube Jim kadan ya fidda Wani sihirtaccen turare,turaren baida wani yawa Dan kwata kwata bazaifi yayi cikin kwalban fiya fiya ba,budewar sa keda wuya Wani azaban qamshi mai ratsa jini da jijiya ruhi da kwakwalwa ta mamaye wajen hartana neman bugar dashi,a kusa da qur'anin ya ajiye turaren ya Kara lalubar akwatin ya fito da Wani ferarren alkalami mai Dan uban kaifi da tsini,gefe yay dasu duka sannan ya rufe akwatin.

Acikin allunan daya fitar yasaka hannu ya dauki na karfen cikinsu wanda yake tamkar takobi,sau daya ma ya taba amfani da Ita arayuwarsa tsaban qarfin sirrinta da muhibbanta a idanun sa, itakanta tawadar ma saida ya zaba daga nan bai bata lokaci ba ya hadata da ruwan Wani magani ya Kuma jefa wancan alkalamin aciki Nan danan ta jike aciki sosai

Miqewa yay ya nufi can sashensa ya bude kofar dakinsa ya shiga ya dauko kwarya da sauran abubuwan bukata kamar ruwa da buta da wasu lakani wanda bansan su ba...
Bai dawo zauren ba sanda ya shiga bayi ya doro sabuwar alwala yanayi yana wasu irin maganganu tamkar zararre da alaman har yanzu wutar dake cin zuciyarsa bata matso kusa da mutuwa ba

Shigarsa zauren keda wuya ya shimfida wata farar buzu ya haukai ya zaune kafafunsa a dungulme,sann ya dauki qur'anin ya shiga bubbudewa daidai Inda yakeso ya jera su falle falle, shafukan da zasuyi mai amfani kaf ya ajiyesu agaban sa
Zaman dirshan yay akan buzun Nan tare da nade hannun garensa yana wasu irin tofin da bansan kansu ba daga Nan Bai kara bata lokaci ba ya dau allon karfen nan da tawadar ya dorata akan cinyarsa ya hau rubuce rubuce Wanda Ako Wani iyakar rubutun dayakeyi saiya shaka dafin tawadar ta numfashinsa wanda yake tayashi jefa sirrin lakanin sa aciki,yanayi yanai ma wasu ayoyin wasali wasu kuma baya saka musu wasali,wasu yakan daure wasu yakan jaaa,ahakn sanda yaci kusan awa hudu yana abu daya.

Kafin ya gama Gabadaya jikin sa yayi tsami ga gajiya ga azaban yunwa ga tsananin fushi da bacin rai daya wuni da shi saidai dukkan wayannan basu hanasa aikata komi ba...

Ana daf za'a kira fajr ya miqe cikin sauri ya Kara komawa bayan gidan sa alwala ya Dora sann ya dawo,rubutun dayayi a allon ya shiga wankewa yana tsilalo ruwan a Dan madaidaicin kwarya,kusan cika kwaryan yay da ruwan rubutu sannan ya ajiyeta Agefe ya nade buzun sa tsaf ya dauko dayan jimammen buxun mai brownish red colour ya shimfida ta ya haura Kai ya tsaya a tsaye kyam kamar tsohon soja tare da kwaryan a hannun sa,daf setin bakin sa ya kawo kwaryan tamkar wanda yake shirin tofa Bismillah sai ya shaisha,,lumshe idanunsa yay ya shiga ambatar wasu irin tawaludun sumbatun karatu wanda ba agane komi sai sunan zaidu daya ke tofawa harda numfashin sa acikin kwarya....

Yana gama tofen tofen sa ya shanye rabin ruwan,sauran ya ajiye acan waje daf setin inda hasken rana zai billo ya dau turaren Nan ya zuba kadan aciki yabarsa awajen,komawa dakin yay ya tattara komi nasa ya maidasu one by one wajen ajiyarsu tamkar da ba ama taba su ba.

Lokacin daya fito ana famar kiraye kirayen sallahn fajr wasu masallatan harma sun shiga Dan haka yay sauri shima ya fita yaje ya kira nashi sallah yana mai jan almajiransa, daga nan bayan sun kammala suka bingire da bitan karatu.

Kowa sai mamakin
Ganin yaa malam yakeyi,cos last Thy know was polisawa sunzo sun daukesa sun tafi dashi Amma Daga Nan ba a Kara Jin sauran zancen ba..

Wato tsabar yadda axaban gulma da makirci da mugun iya saka ido yayi danko yayi kuma katutu a xuciyoyin Yan anguwar acikin Yan kwanakin Nan har comitee suka hada akaje har Gaban dpo domin aji Kan labari saidai basuci nasara ba..

All this while Babu abunda ake yayin gulman sa a anguwar face matsalar gidan yaa malam wanda tun daga auren rufaida basu gane kan komi ba.

Tun ranar da aka kama yaa malam aketa zirya a kofar gidan sun babba da yaro tsoho da tsofuwa,ahaka ma banda makwafta da Yan nesa wayanda sukayi degree a gulma,Kai hatta matar mai anguwar su saida tayi sawu goma shabbiyar a kofar gidan yaa malam Wai Koda ma zataci Karo da umma hadiza taji Kan labari.

Karshenta Acikin duhu suka zauna kowa da yanayin harsashen sa Duk dama dayawan su cewa sukayi yaci kudin sata ne dama ansan sa handamamme mayen kudi,wasu Sukace sayar da yarsa rufaida yayi
Abun ya juya masu

Acikin anguwar kaf aka rasa samun wanda zai masa kyakywan zato shiyasa ayanzu da suka gansa kyam kyam yanai ma almajiransa karatu tamkar wanda Babu abunda ya faru dashi abun sai ya matukar Kara basu mamaki da tsoro.

Babu bata lokaci maganan dawowar sa ya fara karade kunnen mutanen anguwa,saidai komin gulman mutum zaka samu yana matukar Jin shakkar yaa malam danshi mutum ne mai tsananin son girma da daukaka bayason Wani ya dedeta kansa dashi ko yayi abota..

Ya dade yana kallon sa a matsayin Wani katon shehin malami mai kima da tsananin daraja Dan haka alamarin rayuwarsa baya sarara ma kowa.

Duk zumudin Yan anguwar haka suka binne zuciyoyin su Suna jiran karfe 7.30 na safe yay by then ansan ya Sallame almajiran sa

Bangaren su yaa sheik kuwa acikin su babu wanda ya kara samun wani nutsuwa acikin wannan daren,iya bakin kokarin sa yayi dan yaga ya sassaita hjy mama Amma haka takijin shi, takima ta bude masa kofa, haka tayi fafur ta hanasa tunkarar ta da wata magana data shafi yaa malam da su rufaida,while acikin ranta gaba daya hanklinta da tunaninta yana kan jikarta rufaida ne,Wani bin sai taga kamar batayi ma rufaida adalci ba data korata gida saidai tasan in batayi Hakan ba karshenta komi zaizo ya rikice musu ne daga karshe ..


Akan bakarta ta kwana Dan kokadan axuciyarta batajin zata ita sauya ra'ayin ta akansu,zaka kasha mamakin yadda ta raya daren tana Kai ma Allah kukan ta akan yayanta da ahalinta kamar ba tsofuwa ba...


Shikuwa Yaa sheik da taimakon Matarsa yadan samu nitsuwa don tunda ya rabu da hjy maman yakirata sukayi magana kusan rabam daren sukayi tare tana famar kwantar mai hankli da kalamanta masu taushi da tsananin sanyaya zuciya..

Sanadiyar haka yasa bai Wani samu isashen barci ba haka dai ya farka da safe Duk gabobinsa agajiye,ga kansa daketa masa Wani irin azaban ciwo Wanda tun acikin daren ya somajin sa saidai bai dauka zaiyi tsananin da zaina jinshi har yanzu ba..

Kusan da kyar yake iya daga Kan tsaban ciwon dayake masa,he tot he is just stressed,Dan haka kafin yay wanka sanda yaje sasshen motsa jiki Duk da haka baidena Jin komi ba saima jiri jiri dayake kokarin nakasa masa gabobin jiki Wani irin Dan uban kyuiwa da kasala ya rinka ji aransa abu kadan saiyaji ya gaji yananemam wajen lafewa abunda Sam bai saba dashi ba kenan arayuwar sa,Dan tabbas yasan kasala daga shedan take kuma arayuwarsa baya bukatar abunda zai danganta yanayin sa da shedan Dan haka ya ficceke kansa daga yanayin dayakejin ya fada bathrum ya doro wanka tare da alwala,...

Abu kamar wasa haka ya rinka bata lokacin sa a batrum abanza da wofi kwata kwata baisan saibin meyakeyi ba Kan ya hankara kawai ji yay anata sallan fajr a masallatai banda shi da sauri ya zura jallabiyar sa ya fita a gurguje, da kyar yau ya samu raka'ar farko..

A bangaren su rufaida kuwa tun da umma hadiza ta kammala ba ykmbo labari take cikin yanayn sanyin jiki da jimami sai can dai data samu yar nitsuwa sann ta sata agaba ta rinka yi mata nasiha akan yanayin rayuwa....

Sosai umma hadiza ta zubda hawaye anan gaban, Saidai wannan karon zafin kukan ta ba akan matsalar rayuwarta Dana yarta bane kawai,tsantsar tausayin yakumbo ne yake neman ya nakasa mata zuciya.
Tun tasowarta bata San kowa a rayuwarta ba sai yakumbon datace mata tsintar ta tayi a bola acan Wani gari,Kuma tun a lokacin yakumbo bata fiye bude mata labari akan komi ba,takan dai gaya mata gaskiya game da abunda ya shafi rayuwa,saidai gaskiyar dayau ta bude mata yaso yay ma zuciyarta illa da Nauyi Dan saiyau take ganin matukar takaici da tsansar halin damuwar da zuciyar yakumbo yakeciki akan rayuwarta,Wanda tuni ta laka makanta lefin duk wani digon wahalar da take sha danata rayuwan..

Yakumbo bata taba nuna ma umma cewa aranta tana matukar nadamar ganin irin wahalar datake sha a hannun yaa malam ba,yawanci ma saidai tayi bambami ta zageshi,Amma yau saita tsinci kanta cikin bayyana irin tsanar datakeyi masa,babu abunda ta boye ma umma hadiza game da Hakan Wanda yasa umma matukar Jin tausayin yakumbo a xuciyarta bana wasa ba..
Wani irin So,so irinna uwa shi ta bayyana ma umma hadiza a fili,sann ta nemi yafiyarta tana kuka mai ban tausayi,Wanda sanin cewa rufaida zata iya farkawa a ko Wani lokaci ne kadai yasa suka dakata suka Dan samu nitsuwa da kokrin neman kyakkwar mafita agaresu...
Amana umma tabar yarta rufaida a hannun yakumbo domin ta samu kulawa da kwanciyar hankli, ita Hakan ma a fiye mata,rufaida ta zauna anan din sabanin anguwar su data San dolene ayita cakubarsu da gulmace gulmace, Sallahn asubahi sukayi,batare da tsayawa bata lokaci ba ta shiga saka himman komawa dakin Mijinta Wanda har acikin ranta bata son yin hakan,Amma aynzu jitake zata iya aikata komi saboda samun kwanciyar hanklin yarta rufaida..

Sosai yakumbo ta Kara karfafa mata zuciya da nasihohi masu shiga jiki tace mata Allah yana kallon hakurin su kuma shikadai ne Kawai zai iya sassauta musu a lamarin su,tare da mata alkwarin Zata iya bakin kokarinta akan xancen kulawa da lpyar rufaida.

Acikin Kudin da yaa sheik ya basu ta Zara kusan dubu goma shabiyar ta danka ma yakumbo da cewar zata tafi da sauran duk abunda ake ciki zasuji shi ta sako...

Har bakin gadon ta isa ta zauna kusa da yarta data dunkule jikinta waje guda tana Kan bacci,ta dade awajen batare da ta aikata komi ba..
Wani irin kallon ta kawai takeyi da wannan shaukin azaban Nauyi da karayar xuciyar dayake sokiin ta har kashin bayanta
Wanda ya sata soma sauke wasu maraitattun hawaye masu tahowa da turirin dumbin Nauyi da kalaman data binne acikin zuciyarta,gyara mata kwanciyar kawai tayi tare da shafo gefen fuskarta a hankli ta rankwarfo ta sumbace goshinta sannan ta sauke Ajiyan zuciya tayi Sallama da yakumbo ta dau mayafinta ta nufi gida....

Isarta gidan keda wuya ta hange daidaikun almajirai a kofar zaure da alaman har angama karatun safiya,dauke kanta tayi cikin sauri batare da saurarar kowa ba ta shiga cikin gida,it was around 6:59am waje baima gama washewa da maraicen safiya na Dan haka duk Wani motsi da magana da akkeyi a gidan zaka iya jiyoshi....

Tsayuwar cak umma hadiza tayi Jin sautin sa dayaki yaki karewa,tabbas muryan yaa malam takeji kamar yana muzahara,Dan da Wani irin zuciya da karfi yake dukan kirjin sa yana kwada kansa da kwaryan,
atake jikinta ya hau rawa ta somajin tsananin bugun zuciya duk dama nawai fahimtar Abunda yake faruwa tayi ba,umarnin zuciyarta kawai tabi ta wuce sashen yaa malam din,cikin balain sauri take tafiyarta tamkar wanda ake kiranta da gaske,bata koyi Sallama ba sai gata a tsakar filin sashen Inda idanunta suka ci Karo da yaa malam a tube tumbir haihuwar uwarsa yana faman tsinewa rayuwar Dan uwansa zaidu yana cewa "zaidu bazai taba mutuwa ba har saiyayi jahilci ya toxarta mahaifiyar sa,duniya sai sun zagesa sun kirasa azzalumi,uwa uba sai hjy mama ta tsine ma zaidu da bakinta saita masa korar kare...idanun sa gaba daya ya rufe sai fadan Hakan yakeyi da tsananin axaban zakuwa da mugunta
Yana fada yana tofawa harda numfashin nishin sa acikin kwaryan,wanda ruwan already ya riga ya gamutsu da turaren ya dawo Wani irin kalar bakiii
Tamkar duhun dare haka ruwan rubutun nan ya dawo..

Kusan a daskare umma hadiza take tahowa kusa dashi Dan da alamn yayi nisa baima ji shigowartan ba..

Kallon sa da jinsa kawai takeyi sakaka tamkar wata tababbiyar mahaukaciya wanda ta rasa hanklinta,tsoro da mamaki ya riga ya dabaibayeta..

Yana ta tofe tsinuwar acikin kwaryan da alamn xai binne kwaryan ne da maganin a kasa a tsakar gidan Dan saida data matso take ganin ramin daya tuna da yar fatanya agaban sa,Cikin razana da dimauta da karfin balain ta finceko kanta daga kafewar datayi,Wani irin kururuwar axaba mai ratsa dodon kunne da dasa tsoro a zuciyar duk Wani mai sauraro shiya kufce mata,ta tuma a kasa ta wafto da uban gudu tayi kansa ba acikin hayyacin ta ba,ta bangaje kwaryan ya kifu akasa ta daka tsalle akai sanda ta farfasa shi kashi biyu,da ihu da tsawa da Firgita da gigita tace "malam?malam?kasan mekakeyi kuwa?Inna lillahi wa Inna ilaihi rajiun..
Malam kaji tsoron Allah,malam kasan zaka mutu kaje ka gamu da Allah
wa rayuwar Dan uwanka zakayi wa muqun Kulli?
Me yaya zaidu ya taba maka arayuwa?kafada min meya tsare maka?ko yaa zaidu ba Dan uwanka bane baicanci ka masa wannan Abun ba...kasani Allah zai iya tozarta ka kafin ka tozarta shi.. wa iya zubillah malam Allah ya kubutar damu,wayyyoo Allah na ,wayyo Allah na shigga uku wayyo Allah sai rigib ta fado kasa ta sulale a mugun dimauce tana birgima tana kururuwa tanata maganganu tana rabza uban kuka.

Yaa malam bai iyayin ko motsi na Dan shima A mugun razane yake,tunda ya bude idanun sa da suka firfito waje sukayi ja yana kallon ta bai motsa ba,a firgice ta damko kafafun sa tana ta tambayar sa me dam uwan sa yayi masa a duniya dazai saka masa da wannnan baqar muguntar? kururwan datayi ya isa ya sanar dakai takai koluluwar halin dimauta da rikita Dan sosai yaa malam ya bata mamaki yakuma kure mata tunani

Ganin ta rikita tana gagggaya masa maganganu masu tsananin nauyi da raunana zuciya yasa shima ya kakalo dauriya ma xuciyarsa ya soma zaginta yana daka mata tsawa yana cewa "itama bai barta ba,acewar sa yana gamawa da rayuwar zaidu zai komo Kan nata,saiya toxarta su ya muzantu su,suji zafin abunda yaji da suka saka mahaifiyarsa ta Sallame sa...ya rinka zaginta yana dirin masifa akan zubar mai maganin datayo wanda tabbas yaji matikar baqin cikin faruwar Hakan,Dan Koda ya sake Wani baizai to tasiri ba,Dan a shekara sau daya ake amfani da turaren tsabar karfin sirrinsa,kenan Babu halin ya kara daukar mataki cikin gaggawa dole saiya jira Wani shekarar ta zago,ji yake tamkar ya shake hadiza yakaita har lahira,a xuciye yake kallonta yana huci umma bata fasa ba tana ta jefo masa nannauyan kalamai wanda komin bushewar zuciyarsa sanda suka tsagashi suka shiga sunai masa zugi da ciwo,...karshen ta zama tayi dirshan akasa agaban sa tsabar ranta ya baci dan abunda take gudun shiya soma afkuwa dasu..
Ta soma fidda abubuwan dake zuciyarta game dashi,Tana bayyana masa cewa ta tsane zaman gidan sa tace masa saboda kwanciyar hankli da martaban rayuwan yayanta kawai take zama dashi bawai dan ya isa ba .
Tace ta gwammaci tayi karuwanci ta biyashi kudin bashin maganin dayake bin yakumbo akan zaman auren sa..
Ta rinka kuka da zuciyarta tana cewa tana nadama da baqin cikin kasancewar sa uba ga yayanta,tsantsar tsanan datakemai kawai take bayyana masa a furucin ta wanda Hakan ya dame xuciyarsa matika domin kuwa bazai taba iya rabuwa da hadiza ba,Dan kaf cikin matayen daya aura Babu wacce ta taba shiga ransa ta Sami matsiguni da daraja inba hadiza ba,aransa yana matukar kaunar hadixa,yana matukar matukar sonta irin sonda baima San ko so bane ko tabin hankli bane,shidai yasan ko mutuwa hadiza zatayi da tsanar sa saidai ta mutu a dakinsa Amma bazai taba iya rabuwa da hadiza arayuwarsa ba.

Shiyasa ma ayanzun dayake sauraran munana kalaman tsana datake fetsa masa aransa ya shiga jn kamar wuta ake watso waa gangan jikin sa ana qona sa.

Umma hadixa kuwa ba a ma cikin hayyacinta take ba sai magnganu kawai take yi
Tana ce masa gata ta dawo masa saiya kasheta,ya rabata da yayan ta,ya rabata da rufaida alokacin datake bukatar ta matuka
Tace malam ka cuci
Rufaida kamata auren dole ka Dora mata qaddarar kashe mijinta
Ka muzanta rayuwar ta
...malam tsakanina da Kai har mutuwa bazan yafe ba...
Allah ya isa min Allah saiya sakawa rufaida da sauran yayana...

Wani irin damko ta yay ya shakure mata wuya ya shiga dukanta yana kwallo da Ita har suka shiga daki yabi ya jefata akan gadonsa ya kulle kofar dakin da makulli..

Daga kofar gidan kuwa Yan gulma ne makil wayanda suka jiyo kururuwan ummma hadiza maza da mata sunkai su goma Duk an kasa kunne anajin abubuwan da suke fada...

Kan kiftawa da bisimilla har labari y karade anguwar kaf sanda akaji labarin cewa Rufaida yar gidan yaa malam
Ta kashe mijinta...
Wani irin hargitasen gurmi mai tada fence aka bude lungu da sako hirar da aka sunkuya yi kenan,saidai rufin asiri irinna ubangiji yasa iya maganan kisan kawai suketa riritawa ba'aje ga sauran abubuwan da sukajin ba,Dan aganinsu mace ta kashe mijinta ai bakarmin al'amari bane...

A safiyar ranar haka yaa malam ya sauke muguwar azabar jarabar sa datake ciccin sa ajikin umma,ya mata kaca kaca,ya shiga lungu da sako ajikinta yana mai huce haushin tsnar datace tanai masa,bbu gajiyawa sanda ya sauke Duk wata niyyarsa wanda tamkar yau ya soma tarawar aure da Ita,sosai yaci yaji dadi bai sauka akanta ba sanda yaga bata Wani kwakkwarn motsi,yana rikitowa kasa ya saka hannu ya jawo katon garen sa ya saba ya rufe tsaraicin sa yay dayan sashen da uban sauri Jin Wani azaban son hadiza dayake rikita masa tunani da zuciya

Duk da haka ma aransa cewa yake saiya ci uban hadiza saiya sata nadamar rainasa datayi yau..
Saiya raunana mata xuciya...

Da wannan rudaddiyar yanayin ya shiga bayi ya doro wanka,ya dade yana wankar saboda Wani sabuwar nitsuwar dayake dirar masa yanajin nitsuwa,tabbas hadixa mace ce Dan kuwa bai tabajin akwai macen dazatayi masa dadin da hadiza take masa ba har Abada Babu wacce take da baiwa irinta hadiza Dan ita ta musamman ce a duniyan mataye..

Yana kammala wankan sa bai jira uban kowa ba ya koma sashen Inda ya sameta har yanzu akwance cikin tsaraici tanata kuka,kallo daya ya mata ya dauke kansa da zafin hakan aransa Amma saiya basar ya cigaba da abunda yakeyi yana kammala shiryawa ya saka Kai yana Jan mata tsaki yayi fitarsa waje..

Umma dake Jin kamar ta hadiye ranta ta mutu haka ta daddage ta koma sashen ta ta nemi ruwan zafi ta shiga ciki,kafun kace Wani zagowar rabin sa'a harta soma jin daidai ajikinta,cike da dauriya da jarumta irinna mata ta warware cikin tunanin matakin da zata dauka arayuwarta Nan gaba...
11/18/21, 5:45 PM - Buhainat: *™✓SHADE OF RUFAIDAH*


_BY_
_SURAYYAHMS_


_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_


BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.


Part1:chapter 25


Daga ta bangaren su yaa sheik kuwa tunda ya idar da sallan fajr daga masallaci sai bai dawo cikin gidan ba ya tsaya a masjid din yanata karatun qur'ani wanda Duk da kasala da kwiuwa dayake neman shigarsa ya hanasa komi bai hanasa cigaba ba da aiwatar da karatun sa ba..

Sanda yay karatun sosai sannan yadan somajin dama dama Duk dama still kanshin bai dena masa nauyi sosai,anan ma baiyi kuskuren komawa cikin gidansan ba,jikin shi yanata basa cewa in har ya shiga ciki to tabbas kwanciya kawai zaiyi,da jallabiyar sa ajikin sa ya wuce direct sashen mahaifiyar sa..

Da kyakkwan sautin Sallamar sa mai cike da nutsuwa da Kamala ya kutso kansa ciki yanamai kalamshe idanuwan sa da mamakin abunda ya tarar da Ita tanayi..
Dan Murmushin gefen baki ya saki yana mai kada kansa wato haryau hjy bazata dena basa mamaki ba

Ita kuwa tunda ta daga Ido ta kalle sa bata kara kallon ko ina ba ta cigaba da abunda takeyi har ya karaso daf da Ita ya rusuna"..kin tashi lpya mama?..lpya kalau Alhamdullhi tace tana sauke wata nannauyan Ajiyan xuciya fuskarta tamkar Babu abunda yake damunta,Allon rubutun ta data gama wankewa ta daga tayi dashi can gefe ta jinginashi da kujera,tawadar da qur'aninta Duk ta Kau da su,u can tell dat ruwan rubutun ne acikin kwanon shan dake gabanta komai zatayi dashi oho yaa sheik dai binta da Ido yakeyi
Tana Dan tofe tofen ta,Yasan yanxu haka yana tsoma mata baki acikin lamarin xatace masa yay mata shiru Dan baisan komi ba,a Kullum acikin alfahari take da ahalinta,da kuma gidan da ta fito a matsayinta na yar gidan malamai,jikar malamai wanda kusan kaf zuriar mahaifinta da mahaifyarta malamai ne dan haka Babu Wani abun da bata iya ko ta sani gameda da malanta ba,duba da Ita kanta malamin zaure ta soma aura wanda zamanta a gidanshi kawao ya sata iya abubuwa Kuma tasan ta bambace gaskiya tsakanin malamai masuyi tsakanin su da Allah da masu saka son zuciya da asiri..
Shiyasa ma take ganin kamar a duniya babu wanda zai kaita sanin halin danta bukar dan kowa kwatankwacin halayyar sa kadan ne Babu acikin na mahaifinsa marigayi malam Amadu,.

Shiyasa tunda ya fita jiya cikin fushi ita sam hanklinta bai kwanta akansa ba,so bayan ta idda sallolintane ta fidda tsohon ajiya itama tayi yen rubuce rubucen ta da niyyar zata sha ta bawa danta zaidu yasha yauko yaki Allah saiya shi Dan yaa sheik bai yadda da irin abunsu na malantan Nan ba shidai yafi gane asibiti ko addua,Sam Sam baicika son shan Wani ruwan rubutu....

Bayan gaisawar su take cemai yakamata shima ya wuce can abuja yaga ya ake ciki dasu hajya goggo Kar suce ta ajiyeshi akan damuwar jikokinta,Murmushi kawai yay yace insha Allah zai je din,saita kafesa da Ido ganin yadda yake magana yana Dan yatsana fuska alamn kanshin har yanzu nadan damun sa yace mama ke yaushe kenan zaki taho?na dauka tare zamu wuce dake..
Tana lura dashi sosai tacce Ina zaidu,ai ku tafi can kawai inkaga nabar garin nan to komi ya daidata a rayuwar rufaida ne,Dan wayancan kam ban sansu ba..ji jikata ce damuwata...koya ma suke ciki oho?..tsaki taja cikin mita,tace awo ace mutum tsabar ya kashe xuciyarsa bazaima iya siyar Dan waya a hannun sa ana kiransa anajin abunda ke tafiya ba,zaidu ko kataba ganin hannun hadiza da wayar salula?nide ban taba Gani ba..
Kuma Duk wannan laifintane"abar bukar da jahilci amma ai shi ba matsiyaci bane..

Yaa sheik yace mama kamar tana da waya fa,cikin yar masifa ta juyo tace To daman kana sane kabarni inata kumfar baki,wayarta ta rarumo ta Mika masa tana miqewa sakamin lambarta anan,bai mata musu ba ya amsa lalubar aljihun jallabiyar sa yayi Jin ashe baifito da wayar bama yy fitar sauri gudun kar ya rasa salla atke ya maido mata wayar yanacewa mamma ki bari in nafito zan kawo miki kamar banfito da wayar ba,karban wayar tayi tana mita
O o nikam ma mairuwana da hadiza da ake min rowar lambarta
,badon jitakata rufaida bama Ina ruwana da wata hadiza,"..jingina Kai da yaa sheik yay a raunane yasata katse maganan cikin sauri tabishi da Ido Sam Sam bata fahimce yanayin sa bafa,sai tayi shiruuuu"can dai tace Kai zaidu?Wai meye haka kake narke min kamar Mai sabon ciki,ince dai ba sabon matsalar bukar ka dauko zaka yafamun ba?
Zaidu kafa kiyayeni
Kadauka ban fahimce ka bane
Anya zaidu kama runtsa jiya kuwa?
Wai Wai to ya naga idanunka sunyi Wani ciki ciki?
Ka dauko damuwar banza ka dorawa zuciyar ka..to kaima
Saika kashe kanka tunda bajina kakeyi ba,da sauri cikin dauriya yace a'a mama wallhy ba haka bane..
Tunda kince bakison maganan yaa bukar insha Allah bazan Kara kawo miki ba,ni damuwata rufaida ce,Wai naga ba lpya take dashi ba shine Nace toh ya za'ayi da Ita kenan?cike da yar hatsala Tace ohon musu,"..nide na hadata da uwarta,Kun dauka ko bansan abunda nakeyi bane?

Nayi Hakan ne Dan naga ko hadiza tana da sauran hankli,
Ni nana na haifi bukar,dukkan ku bazaku iya gayamin abunda bukar zai iya aikatawa,wato shi jahilin mutum yafi kowa gudun abun da zai rage masa kimarsa a idon mutane nasan bukar bazai taba yarda hadiza ta shiga masa gidansa tare da rufaida ba..

Nikuma burina kenan,nayi Hakan ne sabida hadiza ta shiga hanklinta ta zabi yarta rufaida ta rabu da bukar,zaidu Ina matukar tausaywa rayuwar yarnan hadiza,gashi bata da wani gata,banda azaba Babu abunda bukar yake gana mata a tarayyarsu,ita tsohuwar nata ma Duk talauci da ciwo ya nakasa ta bamai iya karban ma hadiza yancinta sai yarta rufaida..

Nayi musu Koran Kare ne sabida ta zuciya ta rabu dashi nahar abada itama ai tacanci taje ta kula da kanta....
Zaman gidansa zaman aljanna ne?
Inhar tayimin haka Nan ne zan iya kulawa da jikata rufaida acikin sauki batare da nama hadu da jarabar bukar ba..
Wallhy saida yaji anayi Wai kunu a Wani gida,Nan gaba in hadixa ta samu miji tayi aure nadan bazata hanani dauko rufaida gabana ba..yarinyar Nan tazo ta huta,dudu shekatun rufaidar nawa ne? Baifi acemin sha shidda ba fa,shukra anan saida aka haifeta kafin aka haife rufaida,kaga ai da sauranta,Duk karatun datake so inta dawo gabana saitayi shi,kamun ta Kara girma kadan sai in aurar da ita,insha Allah saina bawa bukar mamaki sai yayi nadamar abunda ya aikata min,...
Ajiyar xuciya Yaaa sheik dake kallo bakinta tuntuni ya sauke yace "Allah ya rufa asiri,Amma mama banso ace kinyi sanadiyar kashe auren yaa bukar ba,aure fa sunnan ma'aikin mu ne SAW,wanda a ranar karshe shida kansa zai kasance acikin alfahari da mu,bance shawarwarin ki basuyi kyau ba Amma nide Sam banji dadi daya jawo mutuwar aure ba,..
Mama kituna fa shaidan yakanyi matukar farinciki akan haka,nasan dai hadiz batajin dadin aurenta Amma ai qaddarar ta kenan,wanda inhar ta riqesa da Imani Sai kiga Allah ya dau mata mataki akansa dakansa..
Nide bazanso ace kece sanadiyar rasa auren hadiza ba.
Hjy mama dake harararsa tace eh ai dama nasan Hakan zakace shiyasa ma tun jiya nayi burus da qudiri ban saurareka ba..
Nima ai cewa nayi inason hakan ya afku bawai cemaka akayi har ya afkun ba,hmm zaidu?wato zaidu baka tashi yin wa'axinka sai akaina ko?yo ni meye nawa anan Dan Nace Ina neman wa rayuwar hadza sauki zaka wani fara lakamin tsiya kana hadani da shedan wai na kashe aure?..oh ni hasiya?karufamin asiri,basaima hadxar tayi wayau ba,kasanta fa saunace bana cire tsammanin bukar baiyi kwanan buzu akan yarnyar Nan ba ace mace Sam Sam ba zuciya?

Cikin sanyin Murya Yaa sheik yace insha Allah Duk zaa samu mafita..
Tace toh Ameen tana Satan kallon sa da gefen ido ganin yadda yake layi layin nan tasan bazai wuce yace mata zai koma can sashen sa ba
Caraf ta miqe tace jirani anan Ina zuwa
Bata jira mai zaice bama ta wuce sama cikin sauri tare da rubutun ta,kitchen ta nufa direct ta ajiye rubutun akan table,ta isa gaban Wani katoton microve ta dumama abincin dataci daxun yay saura Dan yau ko bacci bata samu tayi ba,so tuwon amala ne da miyan ewedu tana kammala xubawa a Dan plate ta debo hadadden miyar stew dinta dayaji barkwano qamshin atttarugun Duk ya buleta,dake kan gas yake haryanzu shima da zafinsa,nan ta yayyafa shi akan tuwon tare da namomin kaji daya cike ciki,ta dauko Wani katoton water flask da mug cup fari ta bude flask din ta juye rabin kunun daka dayakeci yana fidda uban qamshin kayan yaji,citta masoro,kajiji da sauran tarkace,ruwan rubutun ta ta dauko ta juye acikin kunun ta dama shi sosai yasan sake saida daga Gani zaka iya fahimtar Hakan sabida yadda kunun yaso yay tsololo.

Oho itadai bata damu badai aranta ta qudira cewa lallai zaidu saiyasha kunun na

Adan karamin tray tayi serving dinsa Kan kace kobo har ta sauko abu da bata taba ganinsa yayi ba takansa yanayi wato tagumi

Dan Kyabe bakinta tayi tana tahowa da mamakin yanayinsa aranta tana isowa gabansa ta aje tray din tace saika zauna kaci abinci ai tunda bakowa agidan daxai baka abunci Wayancan masu aikin naku dama ba iyawa sukai ba

Sanda Nace ma Jasmine ta tattarasu kaf suje can abuja Amma dake kunnen kashi ne da Ita sai ta kwashe su uwani da dayar mai dafa musu jagwlgwlen ta barni da maman Abdul,gyara zaman sa kawai yayi agabn abincin yanajin shirmentan danyasan bai isa yace mata bazaici ba,Alhalin ko kadan baijin sha'awar abincin Dan bakaramin ciwon Kai da bugun zuciya yake fama dashi ba..
Ayanzu Babu abunda yaketa bashi kamar kansa sanin komin kankanta ciwo yakan iya yin addua ya shafa awajen Amma yau saiyaga yakasa yin Hakan gaba daya,Wani irin muguwar axaban gajiya da kasala sun gama nakasa masa xuciyarsa taciki wanda kwata kwata baisan silarsu ba..
Arayuwa yakan going stress din daya ci uban na jiya shiyasa baiga dalilin da za'ace har jikinshi yana sacewa har haka ba,sosai yanayin sa yaso ya damesa aransa gudun ma kar ace masa Wani ciwo ne,Dan shi mutum ne wanda baison ciwo,tunda mahaifinsa alhj dikko yay ciwo agabn sa ya mutu saiya saka abun a ransa shisam baison yaga ana ciwo ko shikansa takamasa.

A hankli ya dau cup din kunun yay bimillah ya kurba yanata Jin surutan mahaifiyar sa dabaiya karewa sai hirar rufaida kawai take masa tana ta famar tsara kalar rayuwar da zata bata in ta dawo zama da ita..
Ayanzu haka burinta da zakuwarta baifi taji ance mata hadiza ta aikta abunda takeso din ba,inhar kuwa hadiza ta rabu da Auren bukar da ko itanan da zata iya bata tallafin kudi ta tada rayuwarta itama,,tace du du hadizar nawa take?ai ba Wani tsufa tayi ba,xaka samu dakadan ma ta girme jasmine in an bincika..Wani cak ta dauke hirar ganin ko kurba biyu masu kyau baiyi ba ya aje cup,ta juyo a tsime tana hararsa "waime haka zaidu?
Yace mama wallh banajin dadine
Tace A'a fito dai ka fadi gaskiya Jasmin ta fini iya abinci shisa Inna baka nawa kake cinshi kamar kana tauna kashi,baice mata uffan ba yay yar dariya,,abincin ya Kara jawowa gaban sa,yanata kallon abincin..
"kada kafarta ta ta shigayi ba kaga mahaukaciya tana tanata magana ba ai dole ne kayimin dariya,..cikin sa ne ya soma yin kugi Jin zafin kunun dayake ratsa hanjin sa,memakon ya rika Jin motsin acikin sa saiya somaji akansa kansan ya soma Wani irin juyawa yanajin jiri mai tsanani,can ya miqe a zumbur kamar an tsakure shi ya rike kansa cikin Wani yanayi hjy mama sanda ta razana itama ta mike,hankli tashe tace,"lpyarka kuwa zaidu?..yana kkrin daga hannun nasa kawai Taga xufa ya feffetso masa yuuu ata kansan kamar wanda aka watso masa ruwa.."Wani irin ihun ta fasa ta hau sauke salati tana kallon sa
abunda take ta suspecting aranta ya bayyana mata a filin,'..tace Wayyo Allah ni hasiya na shiga uku,bukar zai kashemin Dana..
Ta damkosa da uban karfi ta zaunar dashi"..jirani anan zaidu,karka yadda ka barnan maza jirani,bai ma gama tusa duwawunsa akan kujerar ba ta nufi kitchen da uban sauri jingina kansa yayi Dan baisan Meyake ji akansa ba alokacin,tsintar kansa kawai yayi yana fidda wasu ruwan hawaye ga kansa na masa Wani irin juyayi ga halin rudanin data tasomasa a bazata gaba daya sai yajishi a cikin rudani

A birkice Hjya mama ta isa kitchen din tana daga ruwan maganin ta tafashe da Wani matsancin kuka,cikin kukan dake fitowa harda sheshhka tace "Wato bukar saida yay kwanan buzu akan Dan uwansa zaidu ko?..Ashe bukar zai iya hallaka ni nima tunda ya iya yin Hakan akan Dan uwansa....

Toh bari zaidu yasha ya warke Duk Inda bukar yake a duniyan nan sainaje na same shi nima ya kashe ni...

Cikin wannan rudaddiyar yanayin ya shigo ta same ya sheik a gurfane a kasa yanata kakarin amai,da uban sauri ta fado gabansa tana dafa kafadun sa..tana cewa
Sannu zaidu yanzu zaka warke insha Allah,ni Nan da kake Gani nafi karfin bukar, wallhy karyan malanta yakeyi waye ubansa inba tsohon matsafi ba?
Yo ko ubansan ne ya taso bai isa ya kashe min kaiba.
Bukar bai isa yaymin asrar ranka ba zaidu..bai isa ba.

A sama sama yaa sheik yakejinta Dan bakaramin wahala yakesha da ciwon kansan Nan ba,a rikice ta dago fuskar sa ya durkusa gabanta yana fuskantar ta Babu jira ta bude kwanan shan ta soma kamfatar ruwan tana watsa masa tun daga tsakar kansa har fuskr sa..

Babu abunda yake saukewa sai Ajiyan zuciya,sanda ta jikashi tsaf sannan ta Kai masa ruwan har bakinsa cikin muryan tashin hankli da rikici tace "zaidu budemin bakin ka...yana kokrin kau da Kai ta daka masa tsawa a birkice tace wallhy Sai in faffala maka Mari anan zaidu, kasan dai ba tsoronka nakeji ba ko?,Wani Kukan ta Kuma fashewa dashi"..banda iskanci anmaidani bagidajiya an raina ilimi na,inba Reni ba
Inhaifeka aciki na sann kace zan baka abunda zai cutar da Kai?dakai da bukar din ma Duk halinku daya baku mutunta maganata,...zaidu ka bude bakinka ka amshe maganin Nan...kariya ne zai kareka daga sharrin bukar...ko sai ya kashe ka? Wayyyo Allah na shigga uku wayyo ni hasiya zaidu zaimin asarar haihuwa,Ihu kawai take,yaa sheik ya rasa abunda yake masa dadi baima San sanda ya dau maganan ya shanye Dukka ba,"..Wani cak ta tsayar da ihun ta tayo kansa tanai masa sannu kamar ba ita tagama masife shi ba..yana gyara zaman sa aksa ta yayumo kofin kunun tazo da shi gabansa
Gaba daya ta rikita shi saida ya shanye,
Tsaban ta rikita shi baima San Meyake ji ajikinsa da xuciyarsa ba kawai ya kwanta akan cushion ya lumshe Idanun sa yanata surutan datakeyi...
Wanda shi Sam ba so yakeyi ba,baison wannan dabiar nata na zargin mutum musamman inbataji ba batagani ba..

A lokacin ita kuwa Inda za'a bata qur'ani dafawa zatayi tace bukar ne yake taba mata da...

Har sanda jikin san ya lafa yay sauki sannan ta dena bambami,jinshi kawai take tana kwabarta akan ta dena irin haka,ta dena zargin yayan sa da wann sigar,yana cewa yasan yaa bukar bazai taba masa Wani abu mummuna kamar wannan ba, bama jinshi take ba banda takaici da jimamin baqar zuciya irinta bukar Babu abunda takeyi,to lallai ya zame mata tilas ta Kare danta zaidu,Dan tagaji da Jin wa'azukan sa da nasihohi sa masu kashe jiki,aranta tace ita ba Shashasha bace da har zata zuba ido wa katon jahili yana tsafe tsafen sa akansu har aje amata asarar da..

Yaa sheik ya gama mata nasiharsa tsaf Amma bata fasa kulla abunda ke zcyrta ba,Shiru dai ta masa Jin ya Nace da cewa baison ta kawo maganan zargin yaa bukar akan wannan abun kwata kwata ma ya hanata tunkarar sa dashi,yace mata inma gaskiya ne saidai ta Kara tunxirashi yay musu wanda yafi Hakan,yace kawai ta kyale shi..sunfi awa biyu ahaka har bacci mai Nauyi ya safce shi ta dade tana zaune a kusa dashi tanata kallon sa harsai da baccin nasa yayi nisa sosai

Tare da sauke Ajiyan xuciya ta miqe tsaye a gurguje ta haura sama ta dauko jakarta,ta sauko yauko jiran driver batayi ba ta rinka lallabawa har bakin titi ta tare abun hawa ba'a sauketa akoina ba sai gidan Wani boyayyen mutum daga cikin dangin mahaifinta wanda ya mutu tun shekarar da zaman Auren ta da mahaifin yaa malam ya kare..
Shima babban Malami ne wanda yasan addini bana wasa ba saidai shi a bilma ya zauna tare da kanurai yakan bada magani sosai Dan bazara taba mantawa shiya rinka kareta daga sharrin sihirin mijinta mahaifin yaa malam

Tunda ya rasu yayan sa suka dawo birni,dake a yanzu sune sukayi gadon abun sosai,gaba dayansu sun shahara sunyi suna sosai wajen bada maganin sihiri aljanu,jifa,karya kala kalan manakisa na aljanu Babu wanda basu iyaba..
Kawai dai wasu mutanen Sukanji tsoron zuwa wajensu sabida tsoron aljanun dake yawan mu'amala dasu,Duk dama tasan tun tale tale zuriar gidansu basa sihiri ko aikin bokanci..

HjyTana shiga gidan ta fashe ma yaran da kuka dakema sun manyanta sosai kuma suna sonta
Tace musu danta bukar ya haukace yana neman ya hallaka ta,kawai kuka takeyi tasan inbayi Hakan ba Hala sumadin hakuri kawai zasu bata suce tayi tawakkali,ita Sam bazata iya ba,so take ayi ma ahalinta
Katangar karfe da muguwar xuciyar irinta bukar,
musamman ma akan xaidu wanda ta bukaci ayi ma zaidun ta saukar qur'ani atayata da addoi da sadaqa..

Kudi mai uban yawa ta bude jakarta ta dire agaban su tace insun Kare zata Karo wasu,ita dai kawai atayata kare zuraiarta daga sharrin danta yaa malam..

Babu kalar nasihar da basuyi mata akan karta tsame yaa malam a adduar ba,kuka take ta tuma tace sammm Babu ruwanta dashi,ma duniya ta Mikasa sabida yaje ya ga Duk abunda take guje masa wanda shekara da shekaru tasan ta iya baqin kkrinta wajen jawoshi Amma yanzu jii take kokadan bazata iya ba...
Gudun kar zaidu ya farka yaga bata Nan yasa tayi maza ta sallamesu ta koma gida,samu kuwa tayi yanakan baccin sa,a sadade ta shiga ciki sannan ta dawo ta hau tattara wajen ta kimtsa tsaf ,daya daga cikin hayakin da aka bata ta zuba maza maza a kaskon wuta ta kawo Dede setin kujeran dayake kwancen ta ajiye masa shi yana hawa kanshi yana shaqa...


Haka ya rinka mafarkai Wai ana binsa da wuka za'a kashe Sa,acikin mafarkin ya rinka Kare kansa da adua ya shafi almost 2hrs yana baccin,sai can around 9:30am na safiya ya farka yanamai Jin kansa wasai,da guzarin sa wanda tamkar bashi bane dazu dayake Jin tsananin kasala da azaban ciwon kai..
Tashi yayi ya zauna Jin ko ina shiru ya saka Kai ya fice a falon ya nufi sashen sa,bai wata wata ba ya fada wanka
,fitowar sa keda wuya ya tarda tarin miss call of cause na can abuja yafi na ko Ina yawa,sai na imad guda daya,sauran Duk daga wajen aikinsa ne a gurjuge ya shirya kansa tsaf
Cikin wata dakakkiyar shadda dark blue colour ita bamai gare bace Dan haka asalin shape din jikinsa mai dauke hankli da nuna jarumtarsa a fili wanda tuni ta fallasa kanta wajen kara masa kyau da kima ta fito rass..

Cikin gaggawa ya koma sashen hjy mama ya same ta xaune agaban tv da waya akunnenta tana magana da hjy jasmine, Jin motsin sa yasa tayi saurin tura kullin magungunan data karbo yanzun Dan batama son ya San dasu,hayaki ne wanda za arika sakawa a sashen sa na can,wanda zaina kareshi daga sharrin Duk Wata muguwar halita musamman ma aljanu da mayu,sauran Kuma na yaransane,jira ma take inta fita ta aika sauran ma hadiza tsoronta Kar bukar wata rana ya kashe su..
Katse wayar tayi sanda sukayi sallama dashi Dan yace mata yana sauri Amma yau bazai dade ba zai dawo duba da Ita kadaice agidan sai yar aikin da aka barta dashi maman Abdul,datake Dan debe mata kewa,yana ficewa ta cigaba da shimfida ma hjy jasmine dokoki altho bata sanar da Ita komi ba,kawai dai umarni tabata akan tana da bukatar a tsare mata yayan ta da jikokinta daga sharrin mutum da aljanu...Kuma ta gargade ta da kyau akam maza ta gaya ma keeyan ya
nemeta awaya dake tasan shidin ya iya karatun qur'ani bana wasa ba,Dan shine yafiye yin saukar qur'ani agidan dama...but dake basu cika zama a Nigerian ba yasa abun baiyi Wani qarfi sosai ba..

Bayan sun gama discussing akan haka suka bingire da hirar dawowar imad,tanata bawa hjy jasmine dariya sabida kowa yasan yadda take da imad tamkar sa'oin juna komi saiyace ita,ita kuwa bata gajiya dashi ayi fada a shirya,kin dawowar sa Nigerian yasa tayi fushi tace bazata kara masa magana ba,Amma ayanzu Hakan ji take Inda zata so abuja da da mararin son ganinsa azuciyarta zata iso..

Sun dade suna hira Inda hjya jasmine ta zayyana mata dukkan abunda yake afkuwa a bangaren su hjy goggo a sabon gidansun...

Ajiyan xuciya hjy mama ta rinka saukewa Jin Wai harsuna shirya shagalin bikin murnan dawor su abujan,Duk sun gauraya da yara anata kashe kudade ana siye siyen banza da wofi,ga Aina'u ga kanwarta zarah data tsani yanayin rayuwarsu, ita sam ba irin rayuwar datake so ma yayan zaidu bakenan,son ranta ace su shikar kamilallun yarane maso son kiyaye addini kamar mahaifinsu..
Amma Sam Wai bazakaga sun nitsu Suna abu kamar na masu hankli ba sai in mufrad yana Nan ko mahaifinsu yana saka musu Ido?
Aranta tace toh lallai zata dau kyakkwan mataki Dan jiya taga illar zuba Ido kabar yara Suna tabewa awajen wanda baisan darajansu ba,sosai taga illar yin sanya a wajen hadixa.

Har suka kammala wayar bata dena mita ba,Wani haushin su hjy adadan take ta ji aranta tace"...Gaba daya sunzo sun dasa ma yayan zaidu kwadayin duniya,Suna cusa musu ra'ayin da bazai ficce su ba..
Da haushin haka aranta ta karace zamanta,sai can da ta idar da sallan azahar sannan ta Dan kwanta rama bashin baccin da ake binta wanda tun jiya batayishi ba...
11/18/21, 5:46 PM - Buhainat: *™✓SHADE OF RUFAIDAH*


_BY_
_SURAYYAHMS_


_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_


BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.


Part1:chapter 26


7:am
Anguwar gangare

Tun bayan ficewar umma hadiza agidan yakumbo take fama da jikin rufaidah wanda Tunda ta farka laulayi kawai takeyi da kyar ma ta Sami tayi sallah tadan kwanta bacci mai Nauyi ya Kara daukarta,Banda juye juye da wangale wangalen cinyoyinta Babu abunda takeyi,har Yau kasarta be dena mata tsami da zugi ba,saidai ata ciki ciki kawai takejin radadin abun, dan Koda taje tsarki ta leka kasarta bata ga komiba sai dan kumburin da wajen yayi,daga Nan bada wani dadewa ba yakumbo ta Sabi mayafin ta itama ta fice ta nufi kasuwa yin musu dan siyayya,dubu sha biyar din da hadizan ta bata ta rabashi gida biyu mai yawan ta boyeshi a gindin setin samiran ta kwalli daya dake tsakar dakin wanda tadanyi jere dashi akas,Wajen masu saida abincin gwari ta nufa direct tadan tarkato musu abunda baza'a rasa ba,yar shinkafar su wanda baifi kwano hudu ba,wake,surfaffen garin masara,da flour,dake ma tanada garin gero da tarkacen sauran ragowar hatsi data samo wajen kale a gida,sai Yan sabulun wanka da wanki da sleepas da Kuma brushi ta hada mata harda man shafawa wanda tasan dai dole Rufaida ta bukace wayannan..

Bayan ta kammala da Nan ta biya har lambun gangare Inda akecema Gidan arha,anan shima ta sissintsinta musu kayan miya da sauran tarkacen su Maggi da manja harda dan kifi da Dan abun sha'awa Abunka da Abincin marar lpya..

Niki Niki ta shigo gidan hannunta dauke da kayan abinci tana tafiya dakyar sabida Nauyi da gajiyar jikin tsufa a kofar daki ta ajesu tayi sallama tare da leka cikin dakin tana mai kallon saman gado,sauke ajiyan xuciya tayi ganin Rufaida Takoma bacci still sai juye juye take da alaman bakin dadin baccin takeyi ba
Kusan minti biyar yakumbo tana tsaye daga wajen cikin rasa ta yadda zata soma tunkarar lamarin rufaida Dan gaba daya yanayin jikin rufaidar na kashe mata jiki..

Abunka da believe irin na tsofaffi already ta riga ta gama sawa aranta cewa Rufaida ta riga ta san da namiji by now,ita Sam bata wani gamsu da labrin cewa attempt bane kawai jinsu takeyi aranta tace Wani irin abu kenan namiji zaiyi da jikin rufaida ace haryanzu bata dena dingisawa ba?yarinyar da akace tayi kusan sati a Asibiti?Ance mata wai shigar karfine toh tayaya kenan rufaida zata kufce batare da ta rasa budurcinta ba?,,ita tun jiya da hadiza ta gaya mata abunda ya afku take saka Idonta sosai akan yanayin tafiyar rufaidar tana Kuma lura da Duk Wani motsawarta Wanda har ayanzu bata gamsu da cewa rufaida ta dawo cikin hayyacinta bama bare ajega samun sauki, Kuma tabbas bata cire tsammanin cewa ba a bawa kasarta da jikinta kulawar daya dace ba,yo meye ma asibiti suka iya?ita dama can bata yarda da maganin asibiti ba tafi gane na gida na zallan itatuwa,yo bakaken fatan ma da suka bijire ma na Allah ai yanzu dawowa sukeyi a Hujajan, inaga Kuma ance turawa dama can sume sukasani banda neman kudi da Suna bare har ace sunyi ma rifaida magani?mita kawai take yi aranta Dan Aganinta ko dingishin da Rufaida takeyi aynzu ya isa ya gamsar da kowa yasan cewa bataji ruwan zafin jinya ba.

Bisaga wannan tunanin data dingayi a xuciyarta ta juya ta shiga debar kayan abincin tana kaisu cikin dakin,sanda ta shiryasu tsaf sannan ta taho a gjiye ta zauna bakin gadon kusa daf da rufaida,kallo tabita dashi sannan ta shafa goshin ta daya jike da zufa jin yadda ko inanta ya dau dumi da alaman zafin zazzabin dake jikin tane yake neman tsanantawa,.

Minti biyu bata kara xaune awajen ba rufaida ta soma bude gajiyayyun idanunta data kullesu gam gam suke mata Wani irin Nauyi da duhu kanta na mata Wani irin Azaban ciwo..

Wani malalaciyar ajiyan xuciya ne ya kufce mata ayayin da taja numfashi me qarfi cikin yanayin da bazata iya banbancewa ba, a hankli ta shiga furta Allah acikin zuciyarta tana kokrin samar wakanta nitsuwa
Batayi aune ba taji an dan tallafo kafadun ta,yakumbo tagani tana ta Kallon ta duk tausayinta ya cike kwayar idanunta na tsufa kallo daya zaka mata kasan ta damu sosai,a nutse rufaidar ta maida mata kallo itama, Jin jiri na shirin debarta yasa ta sulale a kasale ta jingina da jikin yakumbo tare da kankameta tana sauke wasu gajiyayyun numfashi dake saukowa daga can kasar xuciyarta a hankli,sun dade a haka batare dasun cewa juna uffan ba harsaida rufaida taji kamar ta Dan samu nitsuwa,idanunta da sukayi Lui sukayi sanyi ta shiga warasu kadan a hankli ta kamo hannu yakumbo ta hada da nata ta rike, cikin sanyin yanayi ta shiga karema lungu da sako na dakin kallo wanda ya zamto mata tamkar mafarki kasancewarta a raye Kuma a Nan kusa da wanda zata taimaketa sabanin kwana biyuncan daya wuce datake kallon mutuwa da azaba agaban ta karara.


Dan kadan ta motsa jikinta ta Kara lafewa ajikin yakumbo tare da sakar mata jiki tana dada narkewa ajikintan,kanta
yakumbo ta shafo kadan tace rufaida "ya jikin?..Adan takaice ta dago ta kalleta,kallo daya ta mata,sann ta sauke kanta can kasa cikin yar siriyar muryanta dabai Wani fitowa da kyau tace da sauki yakumbo,shiru ne yabiyo baya,can tace yakumbo umma na fa?..karde ..sai Kuma maganan ya dauke mata difff..
Wani Shiru tayi jin yadda maganan ya tokare mata makwaro..."yakumbo dake lura sosai da yanayinta tace 'rufaida ki kwantar da hanklinki,hadiza ta riga ta koma dakin mijinta Amma tace zatayi mana aika daga Nan ma zamuji inkomai ya daidaita ko?"..silent hawayen daya riga ya sauko mata ta shiga sharewa tace Toh Allah yasa haka
"..Allah yasa baba ya yafe,ni bana son umma takasance cikin fargaba saboda ni,..
yakumbo dake Dan shafo gadon bayanta tace Ameen rufaida karki damu karki Saka komi aranki, insha Allah Babu abunda zai same hadixa".Dan shiru tayi snn taja Wani karamin Ajiyan xuciyar tace fitsari nake ji yakumbo kitemaka min inje inyi,tana gama Furta Hakan sai ta kuma sauke hawaye,Nan yakumbo ta dago tana kallon fuskarta canta tallabo habarta tana mai karewa rudaddiyar yanayinta kallo,cike da yanayin lallashi da saukar da murya tace Rufaida ta,ki fadamin gaskiyar yadda kikeji ajikin ki Karki boyemin komi kinji?yaji miki ciwo sosai ko?Da uban sauri rufaida ta sauke kwayar idanun ta kasa tayi shiru,ayayin da kwakwalta ya riga ya fassara mata manufar tambyar da yakumbo tayi, kusan minti biyu ta dauka ahaka bata iya dagowa ba Jin wani uban nauyin furta Wani kalma game da hakan daya gama baibayeta yana cusa mata fargaba
...batare da ta kalleta ba can tace "ummm Anta min jinya a Asibiti fa ykmbo,kawai dai bana jin dadin jikina nane,sai inrika Jin kafana yana min tsamitsami,musamman ma innai fitsari Duk sai inji zafi zafi inajin Wani zugi kamar na kaikayi..

Yakmbo dake kan kallon sunkyayyen Kantan tace "yo a'ina ma Bature yasan yadda ake kulawa da mace dama?kawai sun barki babu isashen jinya,har Wani ciwon ma yaje ya Kara makale miki a gindin mara..tana kaiwa nan Taja numfashi sama cike da saka wasu abubuwa dayawa aranta wanda bata furtasu a fili can tace..nide yanzu ki Dan miqe Muje bayan gida in Gani,tun kafun rufaida ta motsa ta amsa harta dafo kafadunta yanayin lallabi da lallashi tace,insha Allah zaki warke tass rifaida, kibani Nan da kwana biyu zakiga har Kin ware kina takawa akan kafafunki,shiru rufaida tayi batace mata uffan ba ta sunkuyar da kanta Nan yakumbo ta miqe tsaye tabi ta gyara mata kwanciyar ta fice..
Wani bin kofar da Ido tayi A hankli ta sulale ta Jinginar da kanta akan matashin Kan sannan ta lumshe idanunta tsammm can sai kuma ta bude idon firgit Jin muryan yakmbo daga ta bakin kofar tana mata magana
"..tace rifaida kidan jirani kadan bari na zaga Nan baya na dawo,..Ina xuwa..gyada kai tayi tace toh sannan ykumbo ta fice a Gidan cikin sauri ta fantsama jeji..Kara Lumshe idanuntan tayi tayi lamo tana sauke Ajiyan xuciya tuni hotunan Duk Abunda suka afku da Ita ya shiga dawo mata cikin idanun ta,ahnkli ta rinka Jin wanni irin bakon yanayin da bata San dashi ba yana shigarta yana raunana mata xuciya da gangan jiki.


Gaba daya takanji duniyar yyi mata fadi da zafi,Babu Wani takamammen kwanciyar hankli ko Wani digon walwala a zuciyarta da kwakwaltan da already a cike yake da tunani kala kala har bata San Inda zata ajiye xuciyartan taji Dan dama dama ba..

Tunanin yadda zata soma tattara pieces din rayuwarta ta dawo cikin hayyacin ta shiyafi damunta wanda aynzu shi yafi rike mata kwkwalwa da zuciya har aranta take Jin kamar bazata iya sakashi a ranta nan kusa ba..

Tasan nata rayuwar ya riga ya Kare, kimtsatsen rayuwarta data Dorawa kyakkwan buri ya riga yayi Gamo da Wani mummunan tabon da bazai taba gogewa ba,dafe kirjinta tayi zuciyanta na mata Nauyi matuqa,sam Sam bata yarda da cewa zata iya sake leqawa waje bama bare ajega ta soma tunanin leading normal life Irina kowa..

Aranta tariga tasan cewa Komin boye wannan abun da zatayi aranta to tabbas wata rana saiya fito fili,inaga mutane sunji cewa ta kashe mijinta taci naman Mutum?
Wasu maqudan hawayen da suka makale mata ta shiga saukewa Suna saukowa bisa kuncinta da uban yawa kamar an kunna ruwan tamfo,kuka mai sanyi ne ya kufce mata wanda yake saukowa da ciwo bisa makoronta tana fetsar da Wani irin yankakken numfashi mai tafe da wahallen turirin damuwa da kinci,ko Yaya zata tunkare rayuwarta na Nan gaba da wannan muguwar qaddarar nata oho?Ita kanta tasan Gina Wani rayuwar ba abu mai sauki bane musamman ma in xancen abunda ya afku da ita yashiga kunnen magulmatan mutane,"..hawaye ta rinka saukewa wnda Babu adadin su tanajan sheshekar kukanta mai saka tausayi, acikin brain dinta kokri take taga ta daure din,she is alwys trying to put her thoughts behind Amma Ina sai taga kamar bazata taba mancewa ba,she has being trying so hard tun acan Vegas a Asibiti take kkrin dannewa Dan harga Allah bata son tana tuna komi,Sam Sam take son tayi nesa da tuno baqar azaban da ukubar data fuskanta abaya wanda yake azaban tsorota yake rikitata yake bala'in cusa ma xuciyanta da kwakwanta da ruhinta tsananin damuwa.

Around 8am saiga yakumbo ta dawo hannun ta dauke da tarkacen itatuwa da saiwowi Suma a kofar kitchen din ta jibge su,batayi wata wata ba ta shiga kitchen din tadan shashare ta hau hura huta a murhu,dake ma itacen Kara ne bai Wani bata wahala na ya tashi,ruwan kunu ta soma dorawa yanayi tana gefe tana daka kimba da kanufari da masoro,ruwan na tafasa ta Debi kadan ta jikasu sauran ta dama garin geron ta yayi kyau shi baiyi ruwa ba shibaiyi sololo ba Daga nan Cikin Dakin ta nufa dashi ta ajiye agaban rufaidar tana mai umarta ta data miqe ta sha,da kyar Rufaida ta miqe ta zauna qamshin kunun daya Gama bule wajen shi yabata karfin gwiwar Jin kamar zata iya sha,dayawa yakumbo ta zuba a cup ta Mika mata tace mata ta Daure tasha daga Nan bata fice a Dakin ba har sanda taga hakan ya faru,sanda taga kaiwarta baki na uku snn ta fice ta koma kitchen abunta,itama Dan sauran kunun daya rage ta shanye tass sannan ta Kara hada wuta da manyan itatuwar dayake Wajen tuni wutar ya hau ci babban tukunyar ta doraye ta Dora sannan ta cikashi da ruwa mai tsafta..bayan ta Gama hakan taja saiwowin data kawo ta shiga tsince su kowanne da irin mahadin shi ta shiga waresu.

Zama tayi agabann murhun ta rafka uban tagumi Jin Rufaida bata motsa ta ciki ba,hakan yasa ta jefa kanta cikin tunanin umma hadiza,aranta tace "ko Yaya ma take ciki oho?..tagumi tayi cikin yanayin dake Saurin fallasa damuwa taja Wani qarfaffan numfashi,Kan ta Kara nitsawa cikin tunanin can daga cikin daki ta soma jin motsi alaman kakarin amai miqewa tsaye tayi cikin sauri ta nufi dakin, tun kan ta isa baqin kofar saiga rufaida ta wawuso a guje bata zube a koina ba sai a tsakar Gidan rike da cikinta dake Wani irin juyawa,Wani irin zazzafar amai ta shiga fitarwa daga bakinta wanda tamkar hanjin cikinta ne suke shirin yoyewa ta bakintan suyo waje,
Ta Dade tana aman harsanda ya zamto yawun bakinta kawai ake Gani,cikin sauri yakumbo ta kawo ruwan sanyi ta hau wanke mata fuska sauran ta bata tana tayata kurkure bakinta
,wani gagarumin nishi takeja a Duk sanda ruwan ya taba jikinta da alaman zazzabine mai zafi ya shigeta..

Dagota yakumbo tayi a hnkli Suna takawa Sam babu karfi ajiki rufaida layi kawai take tana nishi sama sama
Cikin dakin takaita ta zaunar da Ita abakin gado cikin kulawa tana jera mata sannu,Banda layin Babu abunda takeyi idanunta da jikinta gaba daya sunyi lagwas sunyi sanyi Tanajin kanta kamar ba ita ba,Kar Kar jikinta yake rawan dari kamar wata maijin azaban sanyi Amma Daga Nan basai ma kataba fatar jikinta ba Daga nesa zakai arangama da azaban hucin zafin da jikintan yake fitrwa,a gurguje yakbo ta fice Daga dakin,ganyen RAI DORE data yanko ta tsintsinka ta murkusa sukayi lukwui ayar ludayi sannan tajikashi da ruwa ta kawo mata har dakin,samu tayi harta kwanta,bata Wani tsaya lallabata ba ta tursasa mata shan ruwan wanda tana kammala shansa baifi da minti goma ba Wani uban zufa ya shiga kewaye ta,a hnkli a hnkli sai ta soma jin sauki ajikin ta tuni zazzabin yyi kasa sosai aranta hartana ta shan mamki,itadai tasan ganyen RAI DORE abanza ma zaka gansa a jeji Kai har cikin anguwa Amma bata taba sanin yana maganin zazzabi har haka ba,

Kwanciya tayi kamr mai Jim bacci yakumbo ta koma
Waje ta cigaba da abubuwan datakeyi..

Karfe 10 saura lokacin tana famar jika saiwar magani acikin ruwan wanka saiga aikan umma hadiza,Niki Niki almajiri ya shigo da ghana most go na kaya,kayan rufaida ne acike tam da wasu abubuwan amfani da Karin tarkacen kayan abinci da sauran magungunan rufaidar da Alhj zaidu ya riga ya bayar akan kawo,acikin kayan harda Gidan soro da yar leda guda a gefe na kaza anyankashi angyarashi, takuma rubuta musu wasika akan Duk abunda ake so agaya mata zata kawo,sosai yakumbo taji dadin ganin Hakan,bata bar al'amajirin ba saida yadan jejje mata aika,yajin tafarnuwa da garin kunun jar dawa da alkalama,farar shinkafa da busashen dankli wanda yaji kayan yaji aka Niko mata
Agefe kuwa harta surfe waken suya da garin ridi wanda yyi kyau yana fidda maitar qamshi tsaban yadda shima aka fece shi aka soyashi..
Aranar kawai abubuwa kala kala ta hada Dan Gani take inbatyi Hakan wa jikin rufaida ba toh Babu shakka rufaida bazata taba dawowa sharr da jikinta kamar da chan ba..

Bayan ta Gama da nan ta nufi cikin dakin ta sameta agaba ta sawota sukayo waje da daurin kirji suka nufi bayan gida,already ta riga ta Kai ruwan maganin Adan bahu Banda wanda ta hada mata da helba da Dan gishiri,umartan tayi akan ta tsuguna gaban ruwan sanda ta kifeta da Wani zani ruwan yhau turara ta sannan ta umarceta data zauna aciki,duk jarumtar rufaida haka ta kasa daurewa Ihu ta zage tanayi Jin yadda rufan zafin ke shigarta yna mata zafi da ciwo,tsaban azaba da tsoro daukawa tayi Duk ta kone akasarta,taci kuka ba kadan ba.

Da kyar yakumbo ta maishota daki nanma bata barta ba sanda ta shassafeta da vaseline ta sama mata kaya masu kyau tasaka tuni bacci mai Nauyi ya tafi da Ita...

Nan yakumbo ta fice itama dan watsa ruwar tayi sannan ta Nemi waje tadan huta gajiyarta,sai can bayan azahar ganin Rufaida nata sharar bacci bata farka ba sannan ta koma kitchen din ta shiga shriya musu tuwon masara da miyar kubewa danya da Wani ruwan ganyen maganin wanke hanyoyin jini consisting of tsamiya mai kyau da ganyen mint data jikashi a kwanon sha tun daxu.


_7:30am ABUJA_ _Mayfair hotel,_ _maitama._


Jiya kusan atare jirginsu rufaida da nasu imad suka iso nigeria saidai su basu sauka a kano ba direct akayi dasu abuja bisa umarnin da yaa sheik ya riga ya basu dakema iyalan doc Mehra anan abuja suke da zama ba a kano ba.

Tun kan su sauko already capt muffy yasa mutanen sa Suna jiran sa a filin jirgin,it was his private plane Dan haka Babu ruwan su da hayaniyar yin clearance bare Kuma gogaggya ko gamutsa da sauran mutane...

Sojojin sama ne a jere sunkai su goma acikin shigarsu ta perfect tailored naval uniform dinsu dats so white and clean sunyi matukar kyau bana wasa ba wanda tun ana saura kamar awa guda su imad din su sauko muffy ya umarce su dasu jira isowarsun awajen,tun isowar su wajen suka tsaya bisa layi a tsatsaye Suna gadin Hakan tare da Wasu shegun baqaqen motocin su kirar bentaygas da cullinan Wanda sukenan bakake Kirin convoy yakai motoci takwas wanda banda sheqi Babu abunda sukeyi.

Ana daf da kiran sallan ishai suka iso, Wani sanyin iskar yammacine yake busawa imad na tafiyan yangansa a gefe da doc Mehra wanda yaketa famar danne dariyar sa ganin yadda imad din yasha toka yaketa kallon wajen sama da kasa da Wani irin harara yanata tsame baki, shi kwata kwata baisan meyasa ya tsane dawowar sa Nigerian bama,he just don't like da weather, tsaki yayake sakewa time to time duk dama ayanzu yasan in da xa'ace mai ya koma Vegas da wallhy bazai iya komawa ba,the breeze alone has brought him back to his senses Dan tun shigarsa jirgi bai huta da yawan tunanin rufaida dayakeyi aransa ba,har sai yanzu dayaga sun sauka..
As usual Duk wanda ya gaishe sa baya amsawa saidai yabisu da Ido cos
Rashin ganin mufrad awajen akan lokaci ya sashi Jin kamar bazai bisu ba,sanda suka shafi kusan minti sha biyar tare da Sojojin awajen imad yanata famar kukkukuni aransa,wato mufrad bazai taba sauyawa ba,he is just Neva serious wayasan ma Wani aikin yake ya kyalesu,he tot zaizo shidayansa ne yaxo ya dauke su wato shine za'a hadasa da wasu kurtayen Sojoji ko?shibaice yana son ganin fuskokin kowa ba,yana cikin Sauke bala'in aransa can saiga wata kafurar jeep wrangler ya iso ganin yadda gurds din suka Wani tsime atake suka hau sara mishi hakan yasa imad Jan wata doguwar tsaki doc mehra Banda dariyarsu Babu abunda yake..

Da sauri aka bude ma mufrad kofa ya sakalo kyawawan zaratan kafafunsa waje sanye yake da wata arniyar pure white colour Gucci write my paper shirt da wandonsa ta sojoji camouflage green wacce ta mugun axaban karban hadadde Kuma lafiyayyen dirin jikinsa wanda yake a murde kafafunsa sakale acikin wata camoulage lanvin boot, tafiyar sa yake a hnkli cikin salon takunsa mai mugun tafiya da aji mai kuma cike da kasaita da nitsuwar datake masa muguwaar kyau ayanayin sa na cikakke Kuma gwarzon namiji..


Murdadden fuskan nan Tashi bata sauya ba farinciki ne sosai aransa Amma bazaka taba iya tantacewa ba..
Har ya iso gaban su baiyi Wani kyakkwaran sake fuskar sa ba harsan da suka hade ido da imad daya mugun dore fuskansa yana harar sa ciki ciki yace ,"Dan rainin hankli kawai..Wallhy da baka cika alkwarinka ba da daga Nan wajen komawa garinmu zanyi,"..Furta hakn yasa mufrad sakin yar tsadaddiyar Murmushin sa data zo mai bazata can kasar wuyarsa yace"garinku?saiya juyo ya kalle doc mehra Yace doc kaganshi ko,Wai garin su,shi har yanzu bazai dena yarinta ba?..daga hannun doc Mehra yay yana murmushi alaman Babu ruwansa,kanma ya Gama Sauke hannun yaga harsun rungume juna suna kyakyatawa da dariya kamar wasu sabbin mahaukata Suna ta tsokanar juna,Wani Shiru wajen ya dadayi musamman wajen Sojojin dake tsaye suna kallon ikon Allah Jin dariyar sa abunda basu sabaji ba...cikin dariyar da batayi Wani nisa ba mufrad yace iyeyi kawai ai kasan zanzo din..Imad yana murmushi ya shiga nuna mai agogon sa yana cewa "I mean on time chick...Tunda kabata min lokaci Hakan zaisa ma bazan bika ba Muje gidan ba..,ni Wallhy a hotel zan kwana mu shiga motarka ka kama min Doc mehra yace hotel kuma? Ai ba matsala Muje nawa Gidan kawai,da sauri yace no no doc so nake kaima ka huta,..But u have to tell my small mum cewa awajen ta zan karya gobe',..doc Mehra yanq murmushi yace hakan ma yayi saina ganku duka suka amsa da toh sannan suka rabu...

Sojojin da suka xo daukansu su sukakai doc Mehra har gidan sa dake minister qtrs
,sukuma suka nufi wata haddiyar exclusive hotel da ake cewa Mayfair hotel dake cikin anguwan su ta maitama,it's cost $89.25 us dollars per night,babban daki suka kama su biyu,Babu maijin hirar Wani tsaban surutu kowa na Haba Haba da juna,Nan da nan imad ya shiga basa labaran cases dayayi hndling kala kala har wajajen 3am na dare basuyi bacci ba,sai can bayan sallahn asubah tukunna suka samu suka runtsa..

Basu da farkawa ba sai around 9:30am mufrad yana lullube acikin bargo bai bude idanunshi ba tukuna imad ya dau wayarsa ya kira yaa sheik ganin tun isowarsu jiya basuyi waya dashi ba,dakuma Wani makallalen zimman Jin yadda ake ciki da batun rufaida dayake ta damun zuciyarshi yahanasa sakat.

Ganin yaa sheik baiyi picking call dinba yasa ya aje wayar akan gadon ya nufi bathrum white towel ya dauka ya Dora a kugunsa sannan ya tsaya agaban sink yy brush

Ruwa yahada mai dan uban dumi a bathtube da kyar sabida gajiya ya zuba shower gel nanda nan bayin ya cika dawani irin mugun kamshi ya shiga cikin ruwan ya lumshe ido yanadan tunani, yakai kusan 5min ahaka mufrad yai knocking kofar rike da wayarshi dake ta haske murya chan kasa yace mad your phone is ringing" dan yatsine fuska yayi cikin kasalalliyar murya yace"who is calling?" kallon screen din yi ganin "mi mama" da emojin heart ajiki,a hnkli yace "is grand ma"..imad yace ok talk to her kaji mezatace..Daga can mufrad ya hararesa"
Yace c'mon am serious muff,dan Allah ka amsamin,i know mum is soo desperate to see me yaudararta ne banson inyi, Kuma kaga Yaa sheik yace Kar in yarda inzo kano toni me xance mata?..wayar na daf da tsinkewa muffy ya dauka ya sa a handsfree "gud morning grand ma..
Wani diff ta yanke surutun Daga Jin yankewar sautin muryan tan kasan mamkin Jin muryan mufrad din taji,"..tace ikon Allah
Babban Mutum ka tashi lpya?inashi imad din jasmine tace min bai isa can gida ba,a Ina kenan kuka kwana? Bai Wani amsa ba yadan tsime bayabo Babu fallasa yace grandma muna tare ne dashi,anjima kadan insha Allh zamu taho gida..
Tace to Allah ya kaimu,yace Ameen daf zai katse wayar tace wen he comes around kace yanemi ni..tell him I have a surprise for him yy sauri ya dawo gida..
Mufrd yace copy dat grand ma,baijira jin metaza karacewa ya katsae wayar...
"Kaikuma Saikayi sauri ka fito Muje gidan cos I hate too much calls..
wayasan ma jiya basuyi bacci ba..

Imad dake wasa da ruwan wankan sa yana murmushi yace wow I'm a freaking celebrity can't u feel dat?
Kowa fa so yake yaganni,mufrad Yaja tski baice komi ba ya koma cikin room ya barsa yanatayi baikuwa Gama wankansa Akan lokaci ba saida Shigowar kira kala kala daga gidan ya soma daga musu hankli...

A gurguje suka kimtsa suka fito saidai ba gidan suka nufa Kai tsaye ba,ministers qtrs suka wuce anguwan su doc mehra wanda yakasance musu tamkar God fathern su..sunfi sakewa dashi even fiye da yaa sheik..hakama shima yakejin su acikin aransa tamkar Yaya cikinsa daya haifa.
11/18/21, 5:46 PM - Buhainat: *™✓SHADE OF RUFAIDAH*


_BY_
_SURAYYAHMS_


_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_


BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.


Part1:chapter 27


Agaban wata katotuwar gate din wani kimtsatsen gida mai kyau da yelwa sukayi horn mai gadi ya taho cikin sauri ya bude musu kofar gidan suka shigo har ciki,Kai tsaye mufrad ya karasa dasu parking lot tun kafin ya kammala parking imad ya hau saka wayoyinsa a silent dan zuwa yanzu bazai iya kirga yawan miss calls din daya shigo wayarsan ba, Shiga cikin gidan sukayi kai tsaye Suna baza takunsu a hnkli Mai tafe da tsantsar nitsuwa da kasaita irinna zaratan maza masu ilimi da aji, Inka gansu tare gwanin sha'awa,dake ma yanayin dirin jikin su kusan iri daya ne, banbaci baifi kadan ba,dake shi mufrad yariga yasha Training irin nasu ta sojoji sai yadan fi imad fasalin kyaun dirin jiki harda Dan tsayi,shikuma imad yanada wani irin tsiririn fuska ne mai mugun dauke hankli dirin nashi jikin Bai Kai na mufrad fadada ba dayake gyara nashi dirin yake da gym routine wanda ba a koyaushe yakema iya kulawa ba.


parlour ne mara tarkace amma yana da kyau, wallpaper ne baqi mai zancen sun flower fari da grey zagaye da bangon daga tsakiya kuma akwai fararen kujera masu L shape da throw pillows dinsu wanda suke manya manya saidan karamin round Table da ke gaaban su da Wani sharbeben tvnsu dayakusa cinye rabin bangon...

Wani kamshi ne mai mugun dadi ke fitowa daga falon na turaren halut da sandal wood traditional incense hade da iskan Ac mai dadi da sanya nitsuwa,Suna zama yarinyar data bude musu kofa ta taho da Murmushi a fuskarta a ladabce tace "'Sannunku da zuwa Yaya acikin hausar ta dabai wani gama kama mata baki ba
Imad ne ya dan murmusa ya kalle ta sai ya amsa da cewa sannunki sweethrt,Murmushi tayi tana satan kallon mufrad ganin yadda idon mufrad din yake kan wayarsa stiff yana famar latsawa Baiko kalleta sai dayaba,the girl look exactly like her dad basai antambya kasan yar doc Mehra ce,She is tall and fair,tana da kyaunta na asalin baggara kominta daidai misali a shekaru dai bazata wuce irin sha biyar din nan ba,Karshen ta ita tayi musu jagora suka karasa daga can ciki,Wani bene mai golden rail suka bi suka sauko daidai setin dinning area mai dauke da dogon dinning table shima white colour with little touch of grey Wanda Already an kawata kan dinning table din da manyan kwanuka na alfarma wajen ya karayin haske sabida crystal chandelier dake sama ta tsakiyar su yana fidda wani uban haske...

Haka kawai atmospher gidan yayi ma imad dadi yakuma samasa Wani sassanyar kwarjini a xuciyarsa being around family yana kara masa nitsuwa..

Simple break fast akayi musu plaintain chips french fries na patotoes ruwan shayi mai hade da kayan qamshi da hadadden liver souce,sai tulin deserts an shirya komi a dining din da alaman su kawai ake ta jira

Cikin nitsuwa yarinyar ta soma jera musu plates da cutleries agaban su da alaman shirin yin serving dinsu..
Ganin yadda take kominta a nitse haka kawai aransa yasoma tuno da yanayin rufaida.

Wani kyakkwan Murmushi ya sakar mata wanda saida tutsiyar Karen fararen hakoransa suka bayyana yace
"Hi sweety I'm imad,and you?
Murmushin sanayya ta maisho masa duk dama bawai saninsan tayi ba da Dan karamin sweet voice dinta tace "Hi,am malak mehra,hannu ya Mika mata suyi musabaha ta maida hannunta baya ta haura sama da gudu tana boye hannun tan,da murmushi imad ya cigaba da karewa wajan kallo,sannn ya dawo da kallonsa Kan mufrad looking at his elegant and alluring look shi Baiko motsa awajen ba,can sai ga yarinyar ta Kara dawowa,nan da nan imad ya maida hanklinsa kanta yanabinta da Wani irin sassanyar friendly gesture "yace malak right?ta gyada masa kai har yanzun murmushi takeyi cos farat daya taji imad ya zauna mata a xciya,cos imad irin mutanen Nan dat are so cool and jovial,irin masu saurin shiga ran mutunen Nan ne wanda batare da saika shirya ba,awani bangaren kuwa sosai take kallon mufrad,kallo takeyi masa irin wanda bata tabayi wawani da namiji ba dan ya hadu matukar haduwa, ganin kamewar sa da ajinsa takeyi wanda tabbas tasan zai iya saka kowacce irin mace fallen masa Atake batare da yin shawara da zuciyarta ba..

Yana dago idanunsa kuwa caraf suka hade ido tayi saurin sunkuyar da kanta can kasa, muryansa ciki ciki yace wato bakya musabaha da maza Amma kin iya Kare musu kallo ko?
,dada sunkuyar da kanta kasa tayi Jin kamar ta nitse kasa,ga voice dinsa yay mata dadi.


Aje sauran cutleries dintayi tana shirin juya musu baya saiga sallamar iyayen ta daga sama Suna saukowa daga matakala, Doc mehra ne agaba fuskarsa dauke da Wata sassayan Murmushi sai matar sa Anty Ameerah wanda tayi mugun kyau acikin Tsadadden black dubai abayarta dayaji silver stones yana sheki,jakarta silver colour da talkamin sa Duk iri daya...

Da Tafiyarsu mai cike da nitsuwa da Kamala suka karaso wajen imad ya miqe tsaye cikin sakin fuska da murnan ganinsun ayanayin sa cike da zolaya ya shiga cewa Anty meerah kifadi gaskiya anya wannan babe din yarki ce yanaga girman ku daya?
Take take Anty Mehra ta hau dariya tana kallon yarta malak data kasa motsi Doc mehra yy murmushi mai sauti "mekake nufi kanason kace bata tsufa ba kenan ko..
Xugata dai...Anty meerah tace yes now,babu Wani zugi nidai ban tsufa ba,kamar yadda shima baison ya girma nima haka nake, ga mufrad nan ya ajiye mata shi Meyake jira?cewarta Hakan ysa ya hau Sosa keyar sa baisan meyasa suka dameu sosai da zancen auren San Nan bafa,Daidai lokacin mufrad din ya miqe yana Dan fidda sakayayen murmushi,a ladabce yace"Barka da fitowa Abbu...Doc mehra yace mrning captain katashi lpya?,ya juya Adan kunyace ya amsa da alhamdullhi yace "Ina kwana Anty?dan hararar sa tayi tace sanadiya dai ya jawoka gidana yau ko mufrad?hmm ka kyauta ai,..shiru yy baice komi ba,Har suka karaso dinning din kowa ya zazzauna.
Jim kadan Imad ya juya yana Kallon malak data kasa dago kanta yace c'mon Sweety zoki zauna anan Kar yunwa ya kashe mana ke..

Da kyar ta zauna a kujeran dake tsakiyarsu mum dinta tashiga serving mahaifinta abinci itama batayi kasa a gwiwa ba ta miqe tsaye ta dau serving spoon ta soma tayata, wa mufrad ta soma zuba dankalin dake shine a right hand side dinta wanda Kallon hannuntan kawai yakeyi da wutsiyar idon sa,irin kallon da baza'ama iya tantance tsawon seconds din dayake batawa akaiba tsaban kankantar sa,mamaki yaketa sha aransa ganin yadda hannun nata ke bari bari a hnkli take xuba mishi abincin kamar tanajin mugun tsoron sa,sake spoon din tayi a bazata sakamakon Jin lallausar fatar hannun sa daya dabo akan nata ya sumar da Ita,wanda batyi aune ba kawai taga wai har ya kwace spoon a hannunta yana kkrin serving kanshi dakansa,a hnkli sautin muryansa ya fito yace "bari zanyi dakaina..can ya furta can kasar wuyarsa wanda a iska ma kawai ta shaqi sautin maganan Dan har yanzu bata farfado daga sumar wucen gadin datayi ba,uhm uhmm ..gyaran muryan doc mehra ya dawo da ita cikin hayyacin ta,tana juyowa taci Karo da idanum imad Kar akanta,kunya yasata birkicewa tana shirin zamewa daga wajen ya riko hannunta yana dariya sosai
"..yace Anty Meera it seems like na samu mata na fa...Kinga tuntuni sai kunyana takeji,dariya Anty meerah tayi tana kallon Doc mehra da ya soma cin abincin sa hnkli kwance, cike da zolaya tace inakaga mata anan kanwa dai,malak is just 16,a tunanin ka sai mu jira harsai ta girma kafin kayi aure?dariya yay sosai tukun yace Hakan nake nufi Anty,Nan da 8years haka ai yayi?Wani hararar baxata doc mehra ya watsa masa,a dake yace 'kamaida hanklinka, da sauri ya toshe bakinsa yana komar da dariyar data kufce masa Jin sautin dariyarsu suma,Malak din ya juyo ya kalla wacce already ta sunkuyar da kanta can kasa tanajin Duk abunda sukeyi,sanda ya Kare mata kallo snn yace"Amarya na Toh zoki samun abincin manaa,matsowa kusa da ita yay a hankli yace mata" Kin saka ma mai mata kinbarni ko?kinga kinjawo ana min gori aida sai a bari Matarsa tazo ta samai'..mamaki ma ya bata Dan bata San harta turo masa bakinta gaba ba,Nan mufrad ya harare sa dake shi yaji maganar tasu da sukayi a tsakanin su su biyun daga nan baice komi ba,babu musu malak ta karaso kusa ta shiga saka masa komi dake kan table din dan daidai sannan ta zauna a tsakiyar su ta xubo nata tana ci tanajin su suna dan jefa hirarsu wanda mostly labarin zaman imad a America ne.

Tagama lura kamar Shi Babu ruwansa da ji da kai haka Nan yake da son sabo da kowa musamman ma ace family ne,Duk yadda malak take Jin nauyin su haka ya ringa tambyarta schl,studies da sauran abubuwa Wani bin har ayita kwashewa da dariya,sosai zuciyar ta ya amshe yanayin shi dats so elegant nd charming batare da tayi Wani dogon nazari akansa ba..

Tun kan su kammala ciye ciyen nasu kira yabi ya damesu dake ma imad din aketa kira yana dagawa yana kallo Amma baiya iya dagawa agaban su,"..Hakan yasa suka rushing din abinci agurguje suka kammala Anty meerah ta umarce malak akan dataje kitchen ta dauko cooler pounded yam da vegetable soup data dafa musu tace mata saita samesu dashi a waje,dan da alamn itama binsu can maitaman zatayi shiyasa ma tafito da shirinta.

Waje suka nufa dukan su sunai ma Anty meera godiya tana ta tsokanarsu
Doc mehra bai Wani jima tare dasu ba ya musu sallama dake shikam wajen aikin sa direct zai wuce,dan kwana biyu da bayanan yasan ba karamin bukatar sa akeyi ba..

Motar sa tana ficewa a compound din saiga malak ta fito sanye da dan doguwar riganta irn Turkish jallabiyan Nan masu zanen flower ata gaban sai tayi rolling da red scarf kalar zanen flower tayi kyau kamar ba yar 16yrs ba,imad yaso ace ta biyosu a motar su saboda son surutun dayakeji aransa yau,
Har cikin ran malak tana son tabishi, saidai daga Ganin idanun ta kasan tana mugun jin shakkar mufrad data lura cewa shi kwata kwata bason sake jikinsa yakeyi da su ba,a hnkli ta girgixa mai Kai kawai tabi bayan mahaifiyarta sikinini ta shiga motarsu suka nufi new zayd matazu resident dake cikin anguwar maitama..

Tun akan hanya malak ta shiga damun mamanta da tambayoyi game da su,ita a abuja ta taso takeyin rayuwarta bata waye da fuskokin yayan yaa sheik sosai ba,Nan maman ta shiga bata amsa daddaya dakema ta lura malak tafiye nuna interest dinta akan imad,Anty meera kuwa batason wani kulata bare ta bata Wani deceiving impression game da wasan da imad yake mata dazu na cewa ya samu matan aure,she knows perfectly well how girls can be cunny,bare yadda yarta take fama da fallin balagan Nan ai sai a hakli,ita kanta tasan halayyar yarta,
Idanunta a bude suke sosai,irin kanann yaran Nan ne masu lura da Kuma fahimtar komi,she knew her girl who is already into hausa nd english novels at early stage altho she really trusted her,saidai Duk da haka yaran zamani Suna bata tsoro shiyasa har Yau bata dena saka mata Ido ba,malak bata Wani sha mamakin kasancewar Mufrad sojaba ne,dama can sunan shi take yawanji Amma bata taba ganinsa face to face ba saiyau dayazo,ita dai imad ne yayi mata Dan harga Allah aranta tana son taga energetic and handsome men kamarshi..

Suna isowa gaban babban gate din gidan mai gadi ya bude musu suka shigo,mash mash masha Allahu gida ya balain kayatrwa Dan sosai ya Kere gidan su na kano a girma da yelwa da tsarin kayan more rayuwa.

Basu kai parking lot ba imad yay parking motar dake shiya amshe driving din,mufrad yana gefe yana famar latsa waya,yana tsayawa kuwa baijira fitowar mufrad din ba ya fito cikin sauri ya nufo su Anty meera,a hnkli malak take kallon sa Jin haryanzu gorin aure kawai ake masa shikuwa Babu kunya yana yarfata Anty meerah ta ce malak kiyi sauri kitaho masa harda abincin sa Dan anjima kadan yunwa zaiji baida mai dafa masa.."idanun sa dake waje don mamaki ya tsura mata yace wai Dan Allah dagske abincin kika biyo mu dashi?tace eh man,Babu yadda banyi abarka ka wuni mana yau ba doc yace a'a Nan dinma bazasu hakura subarka ba shine kawai Nace to muma baro muzo Nan din tare akunce jakar tsarabar agabanmu.

Tare sukayi dariya suna kallon mufrad da ya karaso cikin yar sautin muryan sa dabaison budeta da karfi yace
..."me kuke anan? Anty Muje ciki mana karya cikamiki kunne da surutu..
Yana karasa fadar hakan suka dau hanyar ciki dukansu hudu suka jera suna takawarsu a nitse,mufrd na gefen anty meerah,malak na gefe da imad tana takawa sai yadan tayata riko jakarta ita Kuma ta rike cooler abincin a dayan ahnunta..

Suna daf isa bakin kofar,saigashi har an rigasu budewa ta ciki Wani irin Ihu sukaji sanda suka raxana suka tsaya still ayayin da shukra ta koma cikin gidan da uban gudu in xciting voice tana cewa kufito kufito,oyoyo, woah woah,mumy mumy uncle Imad is here,...
Kamar yar zakara haka take cara tana daga tsalle a tsakiyar babban palon su

Keeyan da already tuntuni ya shirya kansa cikin kananan kaya yana zaune a babban palon yana kallon tv,Nan da nan ya tashi cikin sauri cikin yanayinsa mai saurin bayyana tsantsar farincikin sa, yana fitowa kuwa suka hade ido da imad,da Wani irin shauki Suka harxuko suka rungume juna tsam tsam suka dunkule kansu tamkar wanda zasu balla kafadun juna,a sadade malak taja gefe gudun karsu tureta tanata binsu da kallon mamaki.

Tun kan su wanye hug din saiga Yan cikin gidan bisa layi daya na bin daya Duk anyi rubibi an fito ruututu harda su hjy Adada da hjy saddika, dake hjya saddikan ta kasa hakura tajira shi a kano itama Ajiya jiyan tazo abuja musamman Dan ta tarbeshi dakanta...

Kan kace Wani abu hjy jasmine da su hjya saddika sun kewayeshi da Ihu da hamdala jinsu yasa har ya kasa iya danne ruwan hawayen sa wanda already sun nuna cikowarsu tam a kwayar idanun sa Duk dama basu sauko kasa ba tukuna,..

Daga bakin kofar nazli da shukra ne suka Dan rakube sai rawan dari suke jikin su na rawa rawa kamar masu Jin fitsari,wani ji suke kamar zasu fige kansu sama su tashi sann su sauko akan uncle dinsu tsaban murna saidai gaba daya ganin mufrad Agefen sa ya hanasu matsowa cikin ribibi,..sai uwar surutayya ake ana kyakyata dariya keeyan ya riko hannunsa dam Dam Suna ta surutu da mutanen gida
..wayar mufrad ne yay kara yaja jikinsa ya koma can gefe yana amsawa,Wani daka tsalle nazli da shukra sukayi atare tamkar anjefosu kamar wani walkiya haka suka diro jikin imad wanda ji yay kamar an watsu masa su ne daga can can nesa,wani kankame sa sukayi subiyun atare suka manne ajikinsa kamar super glue,sautin kiran sunan sa "uncle mad",uncle mad, kawai kakeji coming in different voices with different sort of emotion.

"I really miss u...nazli ta fada da uban karfi kamar zata fashe tsabar murnan da zuciyarta yake ciki har Wani kasa tsayuwa akan kafarta takeyi..

Gaba daya jikinshi saiya mutu,sai kallonsu yakeyi da ruwan dake cike a idanunsa,gaba daya ya rasa yadda zaiyi da axaban kaunar su dake mamayar ransa,sai bin kowannen su yake da ido bakinsa ya kasa rufuwa,Wani irin strong feeling yakeji aransa irin wanda Bai tabajin irinsa ba,he Neva tot abun zai shigesa haka,missing dinsun dayake yawan dannewa aransa baiyi tsammanin cikin sauki zata iya fitowa filli ba,kasa iya furta magana yy,saidai duk abunda Sukace ko suka tambayesa saidai kaga yana gyada kansa yana dariya Dan ji yake kamar inya budi baki zai sauke musu hawayen tsananin missing dinsu da yayi da kalar dadin dake dawainiya da zuciyar sa ayanzu daya tsinci kansa acikinsu,..alokacin kusa kowa na rike dashi,wasu hannu wasu kafada wasu sun tamke rigar sa,barinma shukra da har yanzu bata freeing dinsa da warm hug dinta ba..

Aikuwa yana janyewa suka hade ido da mahaifiyarsa dake tsaye ita kadai tana kkrin janye hannun sa ajikinsu sai yaji kamar gwiwonsa ake sassarewa Wani muguwar axaban kewarta dayayita dannewa tuni ya shiga rikita masa yanayi

A shagwabe ya Dan susuce fusknsa kalar shagwaba yanata kallon fuskarta dayayi missing tsawon shekaru yana murmushi ya ce mata "mama"..
Mama na dawo nigeria shikenan hanklinki ya kwanta?Hawayen ta data sauke ya sokalo masa nasa,da Dan shaukinta ta taho ta rungume sa tsammm ajikin ta tana shafa kansa cikin tsantsar bayyana tsananin Soyayyar datake masa a zuciyarta da kwakwalta,shima manne ta yay sosai har sanda suka so su ba mutanen wajen tausayi,cikin haka mufrad ya karaso kallo daya ya bibbisu da shi yaja karamar tsaki fuskan San Nan a mugun daure Babu ko alaman rahma bare sauki, Ganin mahaifiyar sa agefe tana goge kwalla ya sa ya Kara jan tsaki aransa yana shan mamakin su shi aganin sa baiga abun yamadidin kuka anan ba..

As usual ganin sa yasa aka soma raguwa kowa ya nufi cikin gidan da sauri badai ayadda yaso ba,hjy adada da hjy saddika ne suka shigo tare da imad din,ita kuma hjya jasmine suna baya tare da Anty meera da malak Suna shan dariyar masu oyoyo dake hjy jasmine da Anty meerah dama kawayene, tun a secondary school suka hadu suka San juna,to tunda ma sukazo suka aure majazen su Wanda suka kasance aminan juna sai aka dawo ana zumunci kamar Wani Yan uwan jini.
.


Fannin su ai'nau kuwa ba'acewa komi Dan tun dawowar su abuja Zarah take mugun bata mamaki,
,musamman ma wajen matsata datakeyi akan abubuwa,gaba daya tabi ta maida ta jakar gulma,tamkar wasu magajiyoyin gidan haka suka dawo,Banda aikin shishhigi da neman gindin zama awajen mutanen gidan Babu abunda sukeyi su biyun.

Haka zarah tasa ai'nau agaba saida taki Sam ta tare gidan mijinta dake can anguwar asokoro,suma zaman daram sukayi a mansion din ana damawa dasu Ako Wani harka,daga yau suyi Nan sai gobe suyi can hasalima sune agaba wajen hidiman shirye shiryen bikin dawowa sabon gida da akayi, da duk Wani hidiman murnan dawowar imad Nigeria da ake kanyi..

Halayen Zarah masu ban tsoro da mamaki wanda ko Ainaun bata San dasu ba su suka firfito mata a fili, sosai Zara ta Kure mata tunaninta,dan da alamun zarah tayi nisa bata Jin kira a fannin makirci da munafurci da kuma karya wanda ya riga yay ma rayuwarta dabaibayi ya zame mata tamkar rigar ado..

Tun dawowar su gidan zarah take famar fadi tashi wajen shishhigewa manyan matan gidan da salonta na makirtattun mata wanda sukayi course a munafurci yau itace aikin dafe dafe,yau itace kimtsa faloka har Yan goge goge saita tsaya akan masu aiki tana gyara musu,ga Wani dan uban parkaging din karyan ladabi da biyayya data Ara tana musu mai ban mamaki wanda ba lallai bane mai karamin kwakwalwa ya dago salonta cikin sauki,wanda ko gaisuwa zatayi saita langwasa murya ta zube kasa tana Jan aji tana sauke musu makirtaccen fadanci tana riritasu ,in abunma ya cicciyota takan zagene tayi abunda ainaun ma bata taba tunanin aikata musu a matsayinta na surkuwan gidan ba,tun zuwan Zarah gidan komi nasu ya sauya gidan ya zamo so busy and energetic gaba daya sanda ta nemi ta sauya musu tsarin rayuwarsu da biri biri da rawankai da rawan jiki,a
Komi in za'ayi itane Kan gaba yau aje Nan mall din gobe aje Nan chops din,nuna musu take ita gogaggiyace tasan harkan kashe kudi ta Kuma waye Dan harga Allah batason harkan raini,within few days ta shiga juya musu tunani Dan hatta hjy goggo saida ta soma fadawa acikin trap din makircin Zarah saidai daga baya datazo taga tafara xakewa dayawa sai ta dan ja jiki ta dena kulasu..

Hjy adada da hjy saddika kam tuni nasu ya dinke suka hade Kansu kamar dama can sunsan juna Dan kusan halayyar su ma Babu wani bambamci
Cikin Yan kwanakin Nan Babu abunda Zara batayi musu na kyautatawa da biyayya ba,Wani bin har gulman Aina'un suke suna camparing din halayyar ta da zarahn wacce bata da aiki sai zulman da zuciyoyin su musamman ma in ana zaune a dinning haka, aka sako hirar su imad,xarah bata tabayin sanya wajen kkrinta na dasa musu boyayyen manufarta na son kasancewa dashi datakeyi ba altho bata iya fallasa furucin na ta a fili cikin manakisa da makirci take buga musu kai da salon game dinta,har wani sabon salon kunya da respect take bawa hjy saddika fulani abun harna so ya basu mamaki aransu

Dake ma gidan yana da girma sosai sashen sama can Inda Aina'u ta tare itama take kwana.

Daga sun kebe su biyun zasu haura ma juna da zagi gau gau Suna fadace fadace sabida bakasafai ainaun take Jin dadin salon zakewar da Zara takeyi agidan ba,abun haushi yake bata,wani yarfa Kan da Zarah takeyi in d name of neman suna yana balain konata..

Itama zarar haka take zagewa ta dage ta duddura ma ainaun ashar tayi ta mata gorin cewa dabiunta na jan aji da rashin iya bida mutane shiyake kasheta a gidan mijinta,haka zasuyi ta hargagi ma juna da tsiya da bala'i sanda ta rinka cusa ma ainau damuwa aranta, ta kuma sata agaba wuta wuta akan shan maganin mata,within dis short time Aina'u har tashha kusan rabin magungunan mata da zarahn ta sissiyo mata,dake bata saba ba sai takejin Babu dadi ajikinta kullum sai anyi dagske .


Tun jiya da akace imad ya sauka a nigeria Zara ta haukace da kimtse kimtse,suka hau shiri,not just normal shiri,babban shagali suka bude a dakin ainau tamkar wanda zasu tarbi shugaban ksa koma ace mahaifinsu daya riga ya bar duniya,yestades make up da aka biya zunzurtun kudi har dubu sabain haka ya tafi a banza,bata daddara ba tun asuba ta sa aka kara Nemo mata make up artist Cynthia oge wanda ta shahara sosai a fannin iya kwalliya a maitama.
Kusan same amount ta Kara bata ta tsantsara mata make up bamai nauyi ba sabida ita salon nata makircin da brain take yinshi.

Wani bin zakaga kamar tanaso tana Kaiwa kasuwa ne, but still she is nothing like her sister Aina'u who is extremely strict nd Nonsensical bata son yarfa kanta at all cost.

Ko ayanzu ma abunda ya hanata bin zugar oyoyo kenan,cikin ranta Sam babu dadi bazataje araina ta,beside who is imad inba marar imanin guy dib dayake sauri dauke hanklin mijinta akanta ba,ita tun Tuni ana murnan dawowarsan nan Amma harga Allah aranta baqinciki takeji,she secretly hate him sabida kimanta shi da mufrad yakeyi arayuwarsa,many times arabta saitana ganin kamar mufrad yafi daraja bukatun imad akan nata ita datake Matarshi,
infact a duniya bayn aikin sa data tsana imad ne yabiyo baya,she just can't hide d fact,bata son kayan Reni kuma bata son harkan karanta, ko jiya jiya ma sai da ta shaqi maganan banzan da nazli ta yabawa Zarah acikin wasa datace mata"..Omo local gang awon busy body"..she was like..akan imad din ne har za'a ce musu busy body?nazli tana da Wani salon rainin hanklin da kokadan bata so,shiyasa ma atarayyarsu basu cika dinkewa ba.

Ga shukra data lura kamar tana bibiyar su tana kallon Duk abunda sukeyi,she is sure yaran nan sukanyi gulman su abayan idanunsu,by now tariga tasan halayyar shukra na mugun iya saka Ido da dora kahun zuka akan rayuwar wasu,tasan abunda zasuce akan Zarah na batanci Hala kunne ma bazaijuyu ba..

ficewa tayi daga dakin zaran ta wuce nata dakin direct, gaban mirror ta nufa tadau marykay oil control powdern ta wanda yake da haske dayake colour 1 take shafawa,nan ta Dan Kara gogawa sama sama akan fusktarta,ta dada gyara brow line,ta kikkimtsa Dan ta Kara fito da kyallin kwalliyar datayi ma mijinta Dan da shi kawai takeji azuciyarta take Kuma gani sabida Duk sauran Yan gidan ba damuwar ta bane..

Ita Harga Allah ma ta tsane su kawai dai yanayin rayuwace data zabar makanta wanda yakasance mata dole sai ta zauna dasu tabisu a hankli

Miqewa tsaye tayi agaban Mirrorn tana Dan juyi ciki dada gyara ma wata arniyar fitted gown dinta na atampa lace zama,dark purple colour with touch of gold saiya fidda farin kalar fatarta ya mata mugun kyau,juyowa tayi cikin sauri kamar zata fice tana bude kofar kuwa ta soma jin muryan zarah daga can kitchen Wani wahallalen tsaki ne ya kufce mata feeling d litle litle noise dake tashi a kasa,she despretely want to end all this games da Zarah ta bude agidan nan,ta kosa takoma gidan mijinta,inda tasan ita kadai ne dashi Koda ma zata dan huta da hayaniyar wayannan rubabbun mutanen...
11/18/21, 5:46 PM - Buhainat: *™✓SHADE OF RUFAIDAH*


_BY_
_SURAYYAHMS_


_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_


BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.


Part1:chapter 28


Daga kitchen zarah ne kace kace a tsaye agaban su uwani ta Dora hannunta a kugu cikin wani mayyar suturarta dayayi mata mugun kyau ya zauna akan dirin shape din jikinta ya mata cas cas,riga da siket ne fitted ta wani deep blue colour voile lace mai Dan karan tsada,infact komi data sanya ajikinta yau mai uban tsada ne,she was standing tall on an Italian cage pump heels dakema ba Wani tsayi take dashi ba takalmin ne ya temaka ya Kara mata tsaho,Bakinta yaci uwar sa da matte redish brown lippo..

Everything on her face is on fleek nd carefully calculated har Wani sauya kamanni yau tayi..

Masu aiki suyi Nan suyi can sai zagin su takeyi tana hantarar su
"Ke da Allah kiyi Abu da jikinki,ta juya ta kalle uwani ke kuma kiyi sauri ki dauko dump waiter ku sassaka abincin Nan afarayin kasa dasu..mschewww "waiya kuke wani Abune kamar dabbobi?I don't want you to waste anymore time,c'mon girls,wani maiyyar nishi ta sauke, cak ta dakata daga Furta Wani magana tana Wani irin kallon su kamar taga kashi,Wani kyamataccen numfashi ta ja sannan ta lumshe idanunta at same time ta budeshi tana wani sissine idanunta, tsaban rigima eye brows dinta har wani shaking sukeyi Suna gil gil Suna rawa rawa kamar zasu tsinke daga idon su fado kasa
Cikin wata rigimmmaiyar tune wanda ya fito da kasalliyar sautin muryanta tace,"oh my gosh..my honey is already here,ta Wani Lumshe idanunta tayi tana sauke kakkarfan Ajiyan zuciya like yo she is feeling it,a rigime ta dafe goshin ta,wani hade rai ta karayin tana jinkanta kamar wata hamshakiyar matar gida,tanajin zuciyarta a harzuke daya kasance su uwani basu kammala komi akan lokaci ba,bata ma lura da Shigowar ainau ba tana famar sauke mugun kallonta akan su uwanin wanda iya bare baren da jikinsu keyi kadai ya isa kasan Suna cikin Wani yanayin Jin takaicin ta,biri biri kawai sukeyi sukansu sun kasa tabuka komi duk tabi ta ruda su da tsawa da tsiwa summa rasa Wani oderta zasu soma kulawa

Wani uban tsawa ta daka musu ainau ta karaso ciki cikin sauri fuskarta a Dan dore,a hnkli cikin muryanta mai cike da aji tace pls Enough Zarah please let d girls be"..ta dada matsowa kusa daf da kunnenta tace haba Dan Allah sai kace kece matar gidan?nifa bansan kayan Reni Nikam Muje daki,wats wrong with you..Ta karashe mgn cikin sauri tare da watsa musu uwani kaskantaccen kallo she care less Inba basu Gama akan lokaci ba ita Ina ruwanta?..ba yabo babu fallasa tace "Bunch of useless things,tun daxu ace kuna abu daya?da Allah ni Kuyi sauri ku barnan ppl are already starving..,a hnkli uwani tace Ayi hqri hjya yanzu za'a sauko da sauran abincin,Bata kara kallon su bama bare ta kulasu,cikin sauri ta janye hannun Zarah suka haura can sama dayan dakin tan

"Let go off me'
Zarah ta fauce kafadunta data riko a hatsale da alamun ranta ya mugun baci, Adan zafafe tace wai Meye hakane Aina'u?inai musu magana kin Wani zo kin dakatar Dani mtsew Nidai Karki Kara min haka,ya zaki jawo har masu aikin gidan nan su renani?

Wani juyi Aina'u tayi Tare da sake yangataccen Rolling eyes ta juyo tana kallon ta..
"Zarah Raini ya wuce anjima kadan kijisu Suna gulman ki Suna zaginki? A hujajan Zarah ta juyo zatayi magana Aina'u tayi saurin daga mata hannu fuskarta a matukar daure tace"Hey hey Ki dakata min please,I hope ure not forgetting yestade nazli call u local with her full chest tana refring rawan jikinki da Omo busy body
Zarah waime sa hakane?mesa baki son rike mutuncin kanki ne?..how can I make u understand?

'Zarah dake Jin Wani zafi aranta cikin bacin rai a hnkli ta furta I don't know Kuma ki kyaleni,daga Nan ta dauke kanta tamayar gefe muryanta a matukar shaqe ta shiga tambyarta ciki ciki..."Wai mu yaushe zamuje ne..pls let's go down now,I'm eager to see him..dama abun da ya kawo kenan right? So let me do nd leave dis goddam place abeg,ta karashe da jan tsaki a zuciyar ain tace ai gara ki tafin Dan ji take kamar ta shaketa cikin dauke Kai itama tace Indai a shirye kike let's go..zarah batace mata uffan ba ta wuce fuuu gaban mirror Inda ta aje jakarta ta dauka ta bude ta dauko Wani mayyar sihirtaccen turarenta mai qamshi irin na turaren prince hamdan of Dubai wanda zee zee ne ta bata data karbo musu awajen malami,Dan kadan ta afa ta gogga a jikinta ta mayar ta ajiye sannan suka sauko Suna tafiyar su ta catwalk kowa da abunda yake sakawa aransa

Wani irin takun aji da kakalo girma suke wanda sautinsa yake a hankli Suna Wani irin kamewa cikin bayyana tsarin ajinsu, Nan ma saida ain ta rinka bin Zara da kallon gefe tsabar mamaki ganin yadda lokaci guda zarahn ta Wani dauke wuta ta kuma binne rawan jikinta ta fuske tana Jin kanta tamkar ba itace All desperate ayanzu ba...

Saidai Duk baza takun nan da sukeyi har suka sauko daga steps Babu wanda ya daga Ido ya kallesu,Banda hayaniya da tsaban karfin surutu da aka bude shafinsa a main palon Babu abunda kakeji Duk ahalin gidan sun mamaye shi.

Uhm uhmm Zarah tayi Wani yangataccen gyaran murya wnda ya fito da Wani Dan uban sautin rigima da Dan karfi tace
"Assalamu alaikum.

Wani Shiru sukayi gabadaya batare da kowanensu yayi yunkurin furta wani Abu ba duka suka juyo suka kare mu su kallo,yaken dole ne ya kufce a fuskar ain ta riko hannun zaran suka karaso ciki da sauri suka hau gaisuwa,wani irin numfashi da ajiyar zuciya Zarah ta dinga saukewa a hakli ganin yadda imad ya dan bata lokacin sa ya kalle su..aransa kallon baisan su ba yake Dan shi harya soma mantawa da kamannin Aina'u dake jinin su bai Wani hadu ba..

Zarah kuwa sai sunkuyar da Kai kasa take tana Wani sake mayyar Murmushi kamar wata amaryan Doki daga ta Dan dago ta kalle fuskar imad shikenan sai ta Lula duniyar gajimare,
Aranta ta dauka Duk haduwarta da ladabin Kule a buhunta ne ya tafi dashi har ya dan kallesu.

Su hjya kuwa tambayar su suke abunda ya tsayar dasu Aina'u take musu bayanin wai sun tsaya kulawa da abinci ne shiyasa basu sauko da wuri ba,a lokacin Aina'un ne kawai take magana dan kwata kwata Zarah ta susuce ta rasa nitsuwarta batama San mezata ce ba sai Wani kirsa take cikin sanyin makirci Tamkar wata budurwan kauye gata da zakewa ahaka sanda tayi jikin kowa ya shiga bashi cewa Duk wa imad take wannan uban murmushin da sadda saddan Kai din.

Aina'u batacewa mufrad komi ba ta dauke kanta akanshi shima haka yy kamar bai ganta ba dakema hanklin sa nakan wayarsa ne tuntuni yanata kallon Wani video da aka turomai daga can America da wireless earpiece a kunnen sa

Zarah ta dube imad direct tuno da idanunta akwai kwallin sihiri data shafa saita hau murmushi ta daddage ta sinne murya ta kakalo mai zaki da dadin
Tace mai ya hanya?

A hnkli imad ya juyo Jin yadda malak ta dan tsakureshi a boye,Hakan yasa yaki bada hanklin sa akan Zarah suna hade ido da malak ta sauke kanta kasa tana turo mai bakinta a shagwabe
Daga Nan kuma Shikenan ta dauke hanklin sa daga kan su Zarah gida Kuma ya dauka da tsokanar su"..imad na dariya yake cema mahaifiyar sa ai ya samu matar aure anata musu dariya,ahakn saida Zarah taji Wani balain kishi acikin zuciyarta,Duk dama tasan wasa akeyi amma atake atake taji ta tsane malak har makoshi..

Wanda Ko acikin wasan ma Hjy goggo ce kawai take bayansa tace sun dace da malak,tace ai tunda malak takai 15years aita isa aure,hjy adada da hjy jasmine da Anty meera sunata musun cewa batakai ba,hjya saddika kam batacewa komi sai yawan Murmushi Dan ganin fuskar danta ma kawai ya isheta Jin Duk Wani nishadi

Mufrad ne ya tashi ya haura sama da alamn kira zai amsa a hnkli ainau tabi bayansa da kallo tanajin tsananin kewarsa aranta,ji take kamar tayi xcusing dinsu tabi bayansa Amma kuma Ina she can't risk leaving Zara anan wajen bata San Wani irin abun wawanci da zubda mutunci da zata aikata mata ba.

Mufrad yana bacewa nazli ta yunkuro cikin saka baki a maganan tace "uncle mad kwanan nan fa zakayi aure har yaushe babe din Nan ta girma..kawai kace bakaso muyi asoebi...ta karashe tana langwabar mai da wuya..

Shukra ta shiga washe baki sabida aranta tana mugun son tayi kawance da malak but she can't show it yet sabida Ji take kamar tafi karfin sauke kanta ma wani,a tunaninta malak ce yakamata ta soma mata magana and for the fact dat malak is so gentle,charming educated and classy,yasa take tunanin nasu tafiyar zaizo daya,saidai da kamar wuya dataga malak din bamai son surutu kamar ta bace..ita Kuma bazata taba yadda a raina mata kurwa ba..she love to hate and suspect any one..

Imad ya Dan sake Murmushi was nazli yace.."I wil wait for malak"...hjya jas tace sai mubari ka cuce yarinya ai lokacin ka tsufe Anty meera tana dariya tace..gwarama kanemi wacce ta dace da Kai dai..
...zai budi baki yay magana Aina'u tayi saurin dakatar dashi tana yaken da baije har kasan wuyarta ba tace Kamar irin sa'ar nazli haka,ta dafo kafadun zaran cikin Kara drawing attention dinsu kanta,tace Zarah I think u're age mates da nazli ko?..Dan dariya akai,nazli ta Kau da kanta slowly cikin jan wata arniyar tsaki,Dan aranta ta Gama raina ajin zarahn ita Sam bata fiye son mutumin da baida class ba,tanajin hjy adada da kininbinta tana ta bayanin cewa ai yafi dacewa da irinsu zarahn
..komi dai acikin wasa akayi shi,Inda Zara ta shiga Jin dadi aranta musammn ma da hjy saddika tazo ta tsoma baki da aka kawo hirar dacewar su akan imad tana ce masa son irinsu nazli sune dai dai Kai ba yar yarinya ba..she knew they were just saying it Amma sosai Hakan yay tasiri aranta tasomajin kamar ma bata shi akayi mai gaba daya..

Hjy jasmine tace shukra jeki kirawo yayanki,I want everyone on d table now,Bari na duba su uwani...Butt Zarah ta miqe tsaye cikin Wani makirtacen salo tana Murmushi tace no maa,kiyi zamanki kawai bari inje in dubosu ..hjy jasmine dake dan Murmushi tace thank you yar albarka..da Wani irin salon tafiyar rigima ta wuce ta haura sama cikin sauri,dai dai lokacin idon nazli da shukra suka ci Karo Wani dariyar raini suka tuntsire dashi
"Wats wrong with u guys?..Aina'u ta hade ranta sabida ta shaqi da waye sukeyi,.bakinsu a hade Sukace nothing...shukra ta miqe da rawan jiki ta haura sama dantaje tayi gulma sannan taga yadda za'a kaya da Zarah da masu aiki a can kitchen..

Wayar hjy goggo ne yay kara aka miko mata ta Kara a kunnen ta suka hau gaisawa da Hajiya mama"..imad ya matsa sai anbashi wayar shima Dan sosai hanklin sa ya koma kano saidai bazaka fahimce Hakan ayanayin sa ba..haka kuwa sukaki su barshi ya amsa wayar kowa na cemasa Babu Inda zaije har sai yaa sheik ya dawo..

daga kitchen kuwa haka shukra tayi cirko cirko daga bakin kofar tana ta kallon su Zarah altho har an riga an kammala komi,Abu dayane kawai ya kwafsa ma Zarah ganin bazata iya musu ihu da ikon data sabayi agaban shukra,itadai har Yau neman gindin zama take bacin bata san shukra ta Gama fahimtar ta tsaf ba.

Tare da masu aiki zarah ta sauko aka hau karasa jera abinci Banda saka Ido irina shukra gaba daya hanklin Zarah baiyya jikinta
Ganin yadda imad da malak suketa hira.

Cikin sauri tasa aka kammala shirya table ta dawo tace musu angama anata yabonta Aina'u kam ko ajikinta duka suka wuce Kan dinning aka zazzauna,ana gama zama saiga mufrad yana saukowa cikin tafiyar sa mai cike da nitsuwa da daukar hankli harya sauya suturar jikin sa zuwa wata
Hadaddiyar Italian white t-shirt ta kamfanin renato balestra hade da lallusan wandonsa Wanda yanayinsa yake kamar sport wear shima fari dogo,kafarsa yay kyau matuka acikin wata convertible loafer sai takunsa yake a kasaitance tamkar halin da ake ciki agidan na zumudi da murna Bai darashi ba

Harya karaso ya zauna kallon sa akeyi,wasu a sace wasu a fili as usual kusa da IMAD ya zauna mahaifyar sa hjiya jasmine tana daga dayan gefen sa kafin Nan ainau da nazli,ata dayan bangaren kuwa zarace daidai setin kujeran dayake kallon na imad tare da sauran mutanen gidan kowa da kalar expression dinsa awajen,hjy jasmine ta miqe tsaye zatayi serving still Zara ta miqe ciki kadadi ta karba Wanda Hakan ya tursasa Ainau mikewa danta tayata har wani Allah Allah take ita tasawa imad din bacin hanklin sa baima wajen tunani dayawa su riga sun cikke masa kwakwalwa mufrad kuwa baice komi ba sanin shi miskiline yasa Babu wanda ya daga hanklin sa akan haka har aka soma cin abinci.

A hnkli malak take jujjuya spoon dinta acikin abincin at first zaka dauka ta koshi ne but tunani kawai take akan yadda Zara ta tuttula ma kowa abinci kamar wasu mayunwata itama sosai tasoma gane kalar zarar sai taga kamar bata mata ba...

Hirar America shiyabi ya dauke musu hankli kowa najin hirar da ake musamman da aka sako zancen case dinsu da rufaida

Hjy goggo ce ta nace da masa tambaya akan zancen kisar Kan da akace rufaida tayi,sama Sama yake musu bayani danyariga yay alkwari da zuciyarsa cewa bazai taba bude asirin rufaida awaje ba bare ma dayasan mata da karamin kwakwalwa da son jin gulma shidai saice musu yake self defence ne
Kuma mijin nata shine baida gaskiya

Tuni hirar yaa malam ya Kara zafafa awajen hjy adada da hjy goggo sunata barbada akan halayyar yaa malam da sukaji ance Wai yanayi ma yayan cikinsa auren dole,fade fade Babu abunda basuce akan haka ba,kawai su fito suce akan kwadayin abun duniyane yaa malam ya jefa yarsa acikin ukuba basa iyawa sabida yadda sukaga mufrad da hjya jasmine sun dauke wuta Sam Sam suka ki su bada fuska acikin hirar tuntuni da ake maganan su suka ja bakinsu sukayi shiru sunki suce komi.

Ba Wani cin abincin sukayi ba imad ya fara cewa ya koshi,
Anan ne ma sukaji cewa ai gidan doc mehra yayi breakfast dinshi

Ana kammala komi Aina'u ce ta soma xamewa ta haura can sama tsabar batason ma Zarah ta sata yin Wani aiki

Hakan kuwa Zarah ta zama uwar jagora wa masu aiki har sanda aka kammala tsaftace wajen tas

A Lokacin daidai motar daya kawo kayan imad da Dan tsarabar da yayo musu ya iso,Nan d nan nazli tabi bayan keeyan suka je da masu aiki aka tattaro trolleys dinsa manya guda uku da babban travelling bags trolley kawai yace akai masa sama sauran jakunan haka ya damka ma mahaifiyarsa yace tsaraba ne,daya jakar nata ne ita daya,sauran kuma yace tasan yadda zatayi dashi araba a tsakanin mutanen gidan,cikin Jin dadi ta rinka saka masa al'barka.

Mufrad ne ya dauke hanklin sa suka haura sama can dakin da aka Kai kayansan cikin masa bayanin yadda yaa sheik ya tsara masa nashi sashen a cikin gidan cewa da akayi saiya kawo mata kafin abashi site din ya rinka sakashi dariya,slowly zakuwarsu akan zancen auren nasa saiya soma shiga zuciyarsa ya soma jin kamar zaiyi tunani akai kawai


Daga falo kuwa Tsabar murnan da akeyi a babban falon site din hajya adada aka baje kaya aka hau rabawa,Bai Wani dauke su lokaci ba sabida kusan komi yasa anyi packaging dinsa da sunan Duk wani ahalin dake gidan hatta su Anty meera akwai nata sunan saura sauran da suka rage aka bawa malak da su hjya goggo sannan aka debi jewwries da turare aka damka ma Zarah akace taje can su raba da Aina'u.

Komi cikin raha da jin dadi aka gabatar,
Anty meera da hjy jasmine suka koma can daki,aka bar hjy adada da su hjy saddika Wanda har ayanzu hirar case din rufaida kawai sukeyi acikin laluben duhu don kuwa haryanzu harsashe suke basu fahimce asalin abunda ke tafiya ba.

While acikin zuciyar Hjy goggo harda kyashin jikinta da takeyi tanajin mugun zafin rashin kasancewar su da Ita aganinta haryau hasiya itace silar rabata da danta gashi Dan jikarta ma tana shirin janyeshi da jarabar dan tsohon mijinta, Hakan yana matukar cusa mata baqin ciki aranta,
Yo meye mahadin zaidu da Dan cikin hasiya ai ubansu ba daya ba,meyasa za a saka mata jikanta agaba da damuwa..

Tunda akace rufaida ta kashe mijinta take ta mamakin yanayin tarbiyan da aka basu..,anata tunanin aiga mata nan birjik akan musu auren dole Amma bata tabajin ance ga wata ta kashe mijinta ba sukam ma ada can Duk auren dolen aka rinka musu Kuma suka zauna da maxajensu lpya suka hayayyafa
Kawai dai baqin zuciya da muguwar zuria irinna hasiya.

Koda can ma ai ta fahimce kamar ba aslin son dikko hasiya takeyi ba kudi kawai tagani ta biyosa,hira kawai sukeyi hjy goggo tana ta saka wayannan abubuwan aranta hjya Adada kuwa damuwarta baifi taga anyi gaggawan yaface Duk wani zumuncin dake tsakanin zaidu da dayan Dan hasiya ba..

Aganinta basu da mutunci ko darajar da zasu hada xuria dasu sabida matsalar su ta karamcin ilimi da wayewa ga talauci,sosai da sosai hjya siddika take Goya mata baya itama aranta ko kadan bata son abunda zai hada zuriarta da harkan karanci da zubda mutunci bare ajega karancin ilimi da wayewa,sun Dade suna hira akan lamarin su rufaida Duk dama bawani saninsu ko sanin rayuwarsu sukayi ba,haka dai suka tayi Suna tofe tofensu aranar Babu abunda basu tofa akansu ba...

Daga cikin babban falo malak ita kadaice a zaune da wayarta a hannu ta daddanawa Duk hanklinta nakan wayar tana famar karanta Wani littafi
Mai taken Ajalin so da surayyahms ta wallafa,daga Ganin yadda take sauke Murmushi kasan book din ya mugun tafiya da Ita..

Da wannan fara'ar akan fusknta ta dago caraf suka hade ido da shukra data shigo tana tafiyar rigima malak batayi kasa a gwiwa ba tace mata "Hi..
Kallo Shukra tabita dashi bata amsa ba sanda ta nemi wajen xama ta zauna a kasaitance ta Wani harde kafafunta Wanda kafin ma ta Gama aikata hakan malak harta bada banza ajiyanta ta dauke kanta ta mayar kan wayarta tanamai cigaba da abunda takeyi, tmakar bata San da halitta awajen ba"..ganin hakan yasa shukra ta rude gaba daya ta rasa yadda zatayi ta soma fidda maganar dake bakinta harga Allah itadai tana son tayi kawance da malak
Sai can ta daure cikin kadadi tace
"ummm Ya Daddy Mehra?Fatan yana lpya,malak batace komi ba itama har tadanja lokaci,batare da kulawa ba ta ce
Lpyar sa lau,ya school?cike da rolling eyes da Jin takaicin Jan ajij malak shukra tace oh dama kinsanni ne?a nitse malak ta juyo ta dasa mata dara daran eye balls dinta dats speaks confident tace "u're yaa sheik dougher I guess..shukra tace yeah,malak ta tabe baki,"he is my dad's best friend nothing wrong in knowing u guys right?..cikin Jin dadin Jin haka shkra tace yeah but har me kenan kika sani akaina?murmushi malak tayi ta Dan Kai da Kai kasar wuyarta tace Nothing..not even your names.
Shukra zatayi magana ta Kara tsareta"..I have Neva been to kano,nd i guess you just moved to abuja right?..cikin rasa kyakkwar amsar da zata bayar tace yes tare da miqa ma malak din hannu a tsaye ta mike tana kallonta "I am khadija zayd matazu..pplarly known as shukra and you?..sanda ta Kare mata kallo sannan ta Mika mata hannun ta sukayi musabaha tace I am malak mehra..da Wani irin salon aji ta karashe Furta hkan Wanda yasa shukra kwace hannun ta cikin sauri so what are you planning to study?..Kai tsaye malak tace information technology,and u? Shukra tace I'm studyn law at nsukka halama gobe na wuce schl daga Nan ta soma zuba tana bayanan da ba a ma tambayeta ba
"Actually We came to meet our grandma sai kuma ga dawowar uncle mad Hakan yasa mu dole muka tsaya tarban sa,so dama uncle mad yasanki ne?dnt tell me u're his pet girlfriend su mama since baki wani girma ba..dariya sukayi atare kowa da yanayin fassarrar sa a takaice malak ta maida mata amsa tace"yes I'm still young for marriage so how old are you?saurin shanye mgnan shukra tayi Dan tambayar bemata ba da kyar ta furta I'm almost 17...malak na shiru batace mata uffan ba,can itama tace am 16..Ashe kusan daya muke,shukra ta tabe baki kasar wuyarta tace nope,nifa har yanzu bana kula guys..u know lokacin Abu ayishi yanzu kuma lokacin karatuna ne I won't spare any minutes Ina cusa kaina wa namiji,Neva,a hnkli malak ta dago Jin ance"cusa Kai wa namiji?abun ya bata dariya,cikin yar muryanta dabaiyi kama da ta damu da zancen ba tace hey,Ba acewa Hakan cos Allah zai iya jarabtarki dabin wani namiji Shukra tace noo noo pls Allah ya sawwake
I can't imagine myself to look like Anty xarah,god forbid,cike da rashin fahimta malak tace "Who is dat?ban fahimce ki ba who is zarah?Aikuwa Nan aka motsi Inda yakeyiwa shukra kaikayi,atakaice sanda sunfi awa guda tana tsinka ma malak labarin Zarah filla filla shafi shafi harsai da takai karshe sannan ta dasa aya..
Mamaki ne ya Gama cikke xuciyar malak tayi shiru tana jinta batace mata uffan ba,she is just wondering yadda akayi shkra tasan dukan wayannan abubuwa,baki ta tabe lallai toh saka idon yakai makura,batun Zarah kuwa bai Wani bata mamaki ba Dan tuni ta soma gane take takenta,wayartane yay kara ganin new number yasata sawa a handfree batakai kunnen ta ba tanayin sallama muryanshi mai dadi da taushi ya tsareta
Yace c'mon taho ta waje Ina jiranki,tunkan ta amsa cikin tsananin mamaki shukra tace uncle mad?atake Malak ta miqe tana mkin yadda akayi ya samo number ta hakan yasa tafice cikin sauri batare data kula shukra ba.
11/18/21, 5:46 PM - Buhainat: *™✓SHADE OF RUFAIDAH*


_BY_
_SURAYYAHMS_


_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_


BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.


Part1:chapter 29


Malak tana ficewa a falon Shukra ta hau bin bayanta da Wasu muguyen harara daga nan itama tashi tayi ta fice fuu cikin jin haushinta tayi Sama can ta haura dakinta Wanda akayi sa da tulin kayan duniya tsarin sa tsarin Yan gata irin Disney princess din nan yasha ado harta jikin bango tana shiga dakin tayi super ta fado kan faffadan Italian bed dinta dayasha kwalliyar pink bed sheets da trow pillows,kwanciya tayi tana famar juye juye aranta feeling so annoyed and ashame dan kwata kwata Batayi tsammanin zatayi ta zuba farrr kamar ankunna engine agaban malak ba So Wat will dat girl think of her now?...

Ita kanta tasan Tana da zargi da son hada gurmi a zuciyarta game da mutum shiyasa gaba daya takejin kanta a matukar dore ynzu

Ita Gani take batayi daidai ba Cike da takaici ta cije labbanta cikin tunanin kalar fassarar da malak zatayi mata makira Magulmaciya,mai saka Ido ko cheap?Wani tsaki ne ya kufce mata tuna Wani uban Jan aji da shasshareta da malak keyi alokacin da Idonta ya rufe akan gulma tana famar xuba mata labarai babu tsayawa, Sosai ta soma Dan da nasanin tunkarar malak da hirar she tots ko malak zata biye mata ne su hada Kai yau agidan su kuntatawa Zarah but sanin cewa ta kwafsa yasa atake aranta ya cunkushe ta soma jin haushi da tsanarta arnta tana cewa halama Duk layinsu daya da Zarahn, Dan da alamar itama malak din son uncle mad din take,Wani dore fuskanta tayi aranta tana bambami tana cewa wallhy basu isa ba,mikewa zaune tayi tana huci "tabdi jam wallhi dukansu bazasu same uncle mad ba uncle imad yafi karfinsu shiba class dinsu bane wannan nazarin ne ya cigaba da huruwa yana zafafa aranta kusan shine ma ya dauke mata hankli ya dakatar da ita daga saukowa kasa zuwa waje.


Bangaren Aina'u kuwa tunda ta zame daga wajen cin abinci ta haura sama ta shiga dube duben dakin ko zataga muffy amma bata gansa ba,atake taji ranta yay mummunan baci zuciyarta yahau tafarfasa yana mata Kuna Wani irin gajiya da fushi ta soma Ji aranta game dashi

Cike da takaici take ciza yatsanta tana nazari ita kadai da zuciyarta,All this while mufrad yana Nan agarin abuja amma banda yawacen yawacen meeting dinsa acikin abujan Babu abunda yakeyi Kuma haka tayi haqri dashi dakema ta lura kamar dawowar su da Zaran yasa yake jajjan baya da ita a tunaninshi Hala zarahn tafi dauke mata hankli,hakan yasa sai yayi banza da ita baiya ma son kwana agidan and sometimes zaizo din but still acikin sauri zai Kara fita yace mata zaiyi wani abu awani wajen,abun mamaki sai gashi jiyan nan da imad ya dawo wai har yawaiwaye shi, ai tanajin hjy saddika da safe tana cewa ai tare ma suka kwana..

Cikin tsananin takaici take jeka ka dawo a coridor zuciyarta a cunkushe tarasa abunda yake mata dadi can saiga Zarah ta hauro sama cikin tafiyar yanga hannunta Niki Niki da kayan tsarabar su tare da yar fara'a akan fuskarta,Suna hade ido Zarah ta tsaya durus ta dan dakata tace "Sis ya naganki haka whats wrong?dada dore fuska ain tayi tare da sauke karamin Ajiyan zuciya tana kallonta tace Nothing, Muje tacan dakinki muyi magana banason magulmatan gidan Nan su jimu,atare suka juya suka shiga dakin Zarah dake ma Duk a waje daya ne,ko zama basuyi ba zarah ta hau nunnamata kayan tsaraba cikin rawan jiki gaba daya ta rasa nitsuwarta dake Duk designers ne wanda tabbas tasan da kudi mai yawa aka siyesu, bracelet na mandarina duck dats so shiny ta dauka ta makale a hannun ta tana murmushi, ita kuwa Aina'u tagumi ta rafka Dan damuwar ta mijinta ne ayanzu ,ynxu hakama haushin imad din takeji na balbaleta kamar ta kashe shi haka takeji,Wani tunani tayi saita juyo cikin sauri Tace zarah Kin lura da wata karamar yarinya datake wani mammakale ma saurayinki kuwa?cikin Jan aji ta tabe bakinta kamar ba zugi take so tayi ba..tace "Baifa kamata ace kina barinsu waje daya ba fa,wallh kwanan nan saikijii ana zancen laka masa ita ke kinsan munafurcin gdan Nan kuwa? tsaye Zarah ta mike a hujajan kamar an tsokanota tace "Ina yar waccan ficcikar yarinyar Wanda tasaka Wani abaya?tun kan ain ta dago taja Wani dogon tsaki "Mtchww ai nafiki ganin ta..you know wat sis ni bazanfa tsaya sanya ba,im so glad ur family are already pressuring him akan batun auren nan so kawai ya aureni mu huta"....tsaye ain ta miqe tun kan Zarah ta karasa magana ta tsare ta tace toh wat are you planning to do now?u have to act fast,ke wallhy daga yaa sheik ya dawo zamu bar gidan nan mukoma asokoro Kuma kema ai can zakibini tunda kowa yasan dai Waje na kikzo hutu,u have to speed up ur game fast zarah,tun anan kisamu ki ja hanklin sa or Did u think abubuwa zasu tafi miki daidai harya soma kulaki inmuna can su Suna Nan da irin wayannan Yan kusuri tsomen?
hmm jiya jiya yazo Amma har anbiyosa gida da yarinya..thy are just fooling us ingayamiki.

cikin nazari mai kama da rashin hankli Zara tace no way,no way bazai taba yuwa ba,kinga malam fa cewa yay abun nan zaidan ja lokaci kafin ya shigesa I have to get myself more close to him yana kallon cikin Ido na yana shaqar qamshi na,maybe in 2_3weeks sai kiga komi ya kammala Amma ai dolene in San nayi kafin Nan, tana gama Furta Hakan tana sauke Ajiyan zuciya fuuu ta wuce gaban wardrobe ta bude ta fidda Wani sabbin kaya,golden atamfa ce mai kyau da tsada wanda aka baza mata dinkin bubu tasha zaren design daga sama har kasa tana Wal wal tana sheqi da haske,ganin haka yasa Aina'u tayi saurin mikewa tsaye tana kallonta da mamaki"
Zarah wannan kayan Kuma fa?
Batare da kulawa ba zarah tace canza kaya kawai zanyi, Bata hankara ba taji har an fauce kayan cike da dore fuska ain tace 'whats wrong with kayan jikinki?..Zara xatayi magana ta tsareta a zafafe c'mon waike so kike kowa yasan kinxo neman namiji agidan Nan?dazu fa har dariya su nazli suke miki..hade ranta tayi cikin rolling eyes tace Aina'u pls spare me da maganan su nazlin Nan to in sunyi min dariyar saime?..damuwa ta batasu bane,hanklin gayen Nan nake bukata and you know kyakwar sutura itace hasken ya mace I want him to fall for me by simply admiring me..dariyan takaici ne mai karfi ya kufce ma ain batare da ta shirya masa ba, cikin dariyar tace ohh ahakan ne zai falling miki?tsaki mai kauri taja,Zara ki bude idonki ki dube shi da kyau acikin lawyoyin ma shina ajin farko ne gashi
kyakkwan namiji hadadde by now yasha arangama da irinki dubu Banda ma wayanda suka fiki a komi da komi Wani wawan suturanki ne zai sashi ya fallen Miki?c'mon In zakki kimtsa kawai ki kimtsa ki Dan kkakara turaren Nan naki kije waje ki same sa u can start a conversation or talk abt something else Zarah kada ki soma yarfa kanki agabansa pls know ur limits I beg you,ta karashe tare da hade mata hannun alaman roko..

Sauke Ajiyan xuciya Zara tayi cikin rashin sanin abincewa Nan dai ta sallame komi da alaman ta dauki shawarar ainaun altho ba a yadda taso kominta ya tafi ba,iya abunda ainaun ta kikkitsamatan kawai ta rike sannan ta hau kikkimtsawa can ta kama hanya tayi waje..


Anguwar bayan gari
Old maguwa site kano.


Karfe 1 da rabi bayan sallan azahar umma hadiza ne a kwance atsakar gidanta Inda ta baza babban tabarma a baranda kamar mai shan iska tana lura da masu shige da fice,yau takasa ta tsare ne danta dakatar da magulmatan anguwan su da suketa kaikawo tun safe a tsakar gidan kowa da kalar salon munafurcin sa suna famar mata tambayoyi akan kisan kai da sukaji ance yarta rufaida tayi..

Saidai wannan karon sun balain shan mamakin karfin hali irinna hadiza Dan kuwa bushe idanunta tayi tasss ta shiga bawa kowa amsa daidai da shi batare da nuna fargaba ko jin tsoro ba..
Hasalima in ga kalleta bazakace tana cikin damuwa ba,na ciki na cinta Amma haka tabi ta danne dukannin damuwar ta da kuncinta wanda har Yanzu tana jn zafi da radadin halin da rayuwar yarta rufaida ya shiga ciki

anan ma take dada Jin yadda labarin ya bazu aranta tana mugun shan mamakin yadda gulma ya karade gari cikin Dan kankanin lokacin da baikai ace har Yan nesa ma sunji ba..

Saidai ayau da Wanda take magana da shi da Wanda bata taba muamala dasu ba Dik sune agidanta,kusan kowa a anguwar saida ya shigo gidanta Jin Karin bayani akan zance
"Daga an shigo sai kaji ana sanya muryoyin tausayi na makirci "ayya hadiza Ashe auren dole akayi ma rufaida wannan mummunan al'amari yaje ya afku?Ai munji ance auren dole akayi mata shine taje ta kasa zama ta kashe mijinta,kwanaki yansanda aka zo aka tafi da yaa malam Ashe abun kenan?tou ita Kuma rufaida maiya kaita kisan Kai,au rayuwa ai yar haquri ce Kuma mai kudi kuka aura mata halan?

Umma Hadiza batacewa uffan saidai tajisu amma bata cika musu burinsu najn gulma game da abunda ya afku da rufaida,Abu daya kawai ta sani aranta shine ta Kare martaban yarta,Duk wanda ya kawo mata baqar magana acikin xancen sa itama takan tsayane ta dubi wani Abu mai muni daya faru dashi shima saita mayar masa da amsar sa daidai shi Inda zai masa ciwo da zafi wasu har sukan kasa yin haquri atake sai su nuna ransu ya baci suyita zage zage

Yanzun Nan ma rahamatu yar gidan malam dalhatu mai kantin breadi ta fice a zuciye tana zage zage tana kumfar baki,Kwata kwata yarinyar bata da mutunci,ubanta ne dillalin gulma uwar ta ma haka,kowa yasani gulma ne rayuwarsu, gaba daya lokutansu da karfinsu akan sakawa rayuwar mutane ido ya Kare,Wanda ake xargin tsabagen iya saka Ido da aibata yayan mutanen dasukeyi dinne ya jawo yarsu rahamatu ta lalace ta zama karamar karuwa a layi Amma Duk da haka basa gani Kuma basu fasa ba,a shekaru dai rahamtu bazata wuce ashirin ba Amma ayanzu haka aurenta biyu tana fitowa,ita tsaban son hada gurminta yau sawunta yafi kafa takwas a kofar gidan yaa malam tsaban sonjin rahoto but tunda umma hadiza ta gasa mata baqar magana ya mata ciwo saita ta fice a Gidan a zuciye tana karade anguwar Duk Inda ta zauna saita hau zage zage

"Ai kwara ni da kanin miji na ake zargina,zargina fa akeyi Wai nayi cikin shege ma kanin miji na ni ban kashe uban kowa ba
Amma yau har matar yaa malam ne zata cakka min baqar magana akan wata shashar yarta data dabawa miji wuka a ciki?..

"baqar zuciya da Muguwar tarbiyar data basu shine ya fito fili,yaran Dan sunga Suna da kyau sun bi sun debo kwadayin duniya sun daba a kokon zuciyansu,iyayen ma kwadayin abun duniya yasa sun sayar da mutuncin yayansu wa masu hannu da shunu hahahahaha ayyuriiiiiiii tooh ai sheikenan karyan kyau Kuma ya kare
Daga yau Zamuga uban da zai aura musu yarsu dataje ta kashe mijinta,Kai duniya ace yar yarinyar Nan har tasan tayi kisan Kai?Dama can ni ban yarda da shiru shirun rufaidan tan nan ba ai daga Ganin rufaida baqar mugunta da taurin zuciya ne da Ita irinna uwarta,ga jiji dakai haka zata wuce agaban babba bazata tsuguna tagaishe sa ba sunajin kansu yayan malami gasu waisu Yan boko,daga sun gama a aura musu masu kudi..
hehehehe yau munga karshen draman madalla da asirinsu ya Tono ga yarsu ta janyo musu abun kunya..

Aranar Babu wanda ya huta da wannan hirar musamman ma da umma hadiza taki Sam ta nuna damuwarta dan iya danne matsalarta tayi fuk danta Kare martaban yarta Wanda kwata kwata mutanen anguwa basuyi tsammani ba,lungu da sako zancen kenan wasu Sukace hadizar ce mai dore ma yayanta gindi suke tafka iya shege,ai hadiza shegen girman kai ne da Ita tanajin kanta matar Wani babban malamin tana so tayi ma mutane iyeyi da jan aji da walakanci,shirun umma hadiza akan zancen ya balain sosa ma magulmata rai bana wasa ba,barinma matar mai anguwar dake itace babban jakadar Duk Wani saka Ido da gulma Dan in anje an debo agidanta ake fara saukewa taji tanaji ta kushe Wanda Bai gamsheta ba,har karawa mata matsayi take depending on yawan gulman da kake kawo mata,yau da ba a samo mata cikakken rohoto akan case din rufaida ba har kukan takaici snda tayi,in aka tambayeta sai tace "hadiza ta rainata ne,bata darajata a matsayin uwa Kuma matar shugaba,gaba daya ta daga hankli ta da tsaban baqin cikin rashin samun cikakken rahoto akan batun rufaida,sonjin gurmi yabi ya hanata sakat,taso ace hadiza tayi magana Dan tabbas tasan lamarin Nan babba me, almajiri ya riga ya gaya mata cewa yau har fada umma hadiza sukayi da mijinta akan rufaida
Amma Wai har Yau itace zata sako hadizan agaba tana magiya tana son taji asalin Kan labari daga bakin matarnan ta rarraina mata hankli
Yo Inde batun kisa ne ai tuni sun riga sunji,dalilin yin kisan da sauran rahoton shi suke matukar muradin sonji Wanda har iyanzu Babu wanda yaji zancen daga bakin hadiza,Abun nan yana matukar Sosa musu rai..

Wasu ma gani suke kamar hadiza ba jinsu take ba,Amma inba haka ba wanni irin makirci da bugun ciki ne yau basu gani ba,mata sai kace dutsi
Daga anyi magana Iya kaci tace musu qaddara ne ya jawo lamarin Nan kuma Babu wanda yafi karfin qaddara
Daga Nan kuma saitaja bakinta tayi shiru bata kara ce masu komi,komin jidan makirici da iya shan ciki haka zaka gaji ka barta,Duk kokarinsu haka sukayi abanza suka kyale ta..


Bangaren rufaida kuwa yau Banda bacci da jinya Babu abunda jikinta yakesha gaba daya jikintan yayi lagwas Babu sauran karfi Dan ko taci abincin amai kawai takeyi..

Around 5 na yamma Ykmbo ne zaune a Tsakar gidan ta rafka uban tagumi ga tarin wanke wanke agabanta ta rasa ta Inda zata soma tunkarar yanayin jikin rufaida wanda haryanxu tausayi kawai yarinyar take bata Gani take ciwon Nan harda damuwa

Ta Dade awajen cikin tunani kafun ta kammala ayyukanta ta tashi takai komi kitchen ta kimtsa su,dakin ta nufa ganin rufaida nakan bacci yasa ta dau mayafin ta saba akai ana daf da gabanin magriba tayi ficerwata Dan dama akwai wasu abubuwan bukata datake so tayi amfani dasu .


Kiraye kirayen sallahn magrib yasa Da kyar rufaida ta bude lumsasshun idanunta da suka riga sukayi ja duk sun kumbura tsaban kukan datayi

Wani Nauyi idanun suke mata,ahakan dai ta shiga warasu ta shiga sauke su a hankli akan bugun kwanon dake dakin tana famar kallon sama can can tana sauke nishi mai zafi kamar wacce zata dauke ranta a take.

Wani kakkarfan Ajiyan zuciya ne ya kufce mata,a hnkli ta runtse idanunta tayi tsam da shi tana fesar da numfashi cikin dada son karfafa imanin dake cikin xuciyanta musammn game da hukuncin data soma yankewa ayanzun na dagewa da ibada dakai kukanta wajen Allah da neman sauki ta wajen sa Dan har yanzu ji take kamar bazata iya tattara pieces din rayuwanta ba

Ganin qur'ani acikin kayan da ummanta ta aiko mata ya jefa ta cikin shaukin jin cewa zata iya,da wannan tunanin ta miqe a sanyaye cikin layi Dan duk jikinta babu karfi,daga tayi Dan tafiya kadan saita tsaya,karshen ta haka ta shiga rirriike bango gudun kar jirin dake debarta ya zubar da Ita ga kanta dake mata nauyi da azaban ciwo da kyar take takawa har Allah yasa ta fito waje


dafa bangon kofar tayi sannan ta tsaya cikin karewa ko ina kallo ganin ko ina ya dau shiru Babu motsin kuwa sai rairayin iskan maraici

Sulalewa tayi a hnkli ta samu waje ta dofana daga jikin kofar tadan lafe jin yadda jiri da gajiyayyen numfashi ke kashe mata gabobin jiki..

Dan zaman datayi iska na shigarta yasata ta soma jin sanyi sanyi,Kanta hankara sai taji kamar sanyin yana kkrin shigarta sosai Daga idanuwanta tayi daga can kusurwa ta hango buta a kusa da randan kasarasu
saidai ayanzu haka Wani uban kasala da kwiyuwar takawa ta isa har wajen takeji..

Tafi minti biyar a haka iskan maraice na busota yana shigar jikinta tana danjin dadin shi wanda aranta harta yanke hukuncin ta tsaya a haka tana shirin aiyana Hakan aranta charaf ta soma tsinkayo muryoyinn mata daga can nesa ana ga gidan can Nan ne gidan,a hujajan ta mika wuyarta kadan sannan ta leka,Gani tayi ashe sune daga can nesa, muryan Maman Abdul ta soma tsinkayowa sannan na maman Iman da dayar matan alamn Nan gidan suka nufa

A hujajn ta daddafa isa harta bakin kofa tana leken su gani tayi su ukun sunsha manyan hijabai har kasa uwa manyan malamai gaba daya hirar da sukeyi ya sha musu Kai,tana tsaye har sanda ta tabbata Nan gidan suka dosa,gaban ta taji yana faduwa Sanin halinsu na gulma da son jin kwakwaf,aranta ta soma kawowa bai wuce suce sunzo ganinta ko suce sunzo jin ta bakin yakumbo akan lamarinta ba,Wanda kowa yasani dama can sun saba garzayowa tanan din in suka rasa makafa Duk dama basa cin sa'a da masifar yakumbo Amma haryau basu daddara ba..

Tun daga can nesa suka hau doka sallama asslamu ailakum Assalamu ailakum yakumbo?Wani shiru rufaida tayi bata amsa ba har suka iso daf

ganin zasu iya lekowa ciki yasata wucewa ciki da sauri ta dauki butar kawai ta wuce bayin daki..

Tana shiga ta aje butar ta wuce can cikin bayin ta boye kanta a Dan dungu daga Nan ma tana hangosu tana kumaj in Duk Wani sautin surutunsu,Labewa tayi a kangon karar tashiga lekewo ta waje ganin yadda sukayi tsege tsege a tsakar gidan da alama sunajiran suji Wani motsi ko sauti ne daga ciki
"Yakumbo?
Yakumbo bakin kirar su yafi na akirga Amma sai shiru

A haka saida sikaci kusan mintina goma rufaida bata fito ba Kuma bata amsa ba

sai can ta somajin sautin muryan Maman Abdul
Tace kunga banajin akwai mutum a gidan Nan kuzo mutafi kawai,cikin daka yar tsalle harda tuma maman Iman tace saidai ki leko mana ta cikin daki atake atake maman Abdul ta wuce har bakin kofar dakinsun bakinta dauke da sunan yakumbo Wanda har yanzu basuji an amsa su ba,Kai tsaye abunta ta tura kofar ta shiga,Nan ma sanda ta bata lokaci wajen kare ma koina kallo

Tasan tabbas suna Nan toh Ina kenan sukaje?ganan dai ko ina ba a kimtse ba

..daga Nan tsaye ta juya ta kalle su tace kai inaga fa yakumbo bata Nan kusa musamu waje kawai mu zauna kawai mujirata
,..daga can dayan matar dake ita tadan manyanta tace A'a kam dare fa yayi gaskiya tafiya zamuyi inyaso gobe da sassafe mwa taho,maman Abdul tace da safe fa kikace danke mijinki tsohon sojane baiya gari?toh ni wallhy
Zama daram anan har sai yakumbo ta fito,matar tace kikasan ko yaushe zata dawo darefa yayi,har yaushe wannan shegiyar magulmaciyar kinibabbiyar tsohuwa mai Dan uban warin talaucin ta Gama yawon baranta,mamn Abdul tace aikuwa
yanzu haka zaku samu tana can cikin anguwa ta hangame baki tana famar barbaden magana kwadayayya ce na karshe, ko kanzon abinci kika hadata dashi zaki kwashi labari,ahujajan maman iman tace to ko muma zamu zaga anguwar ne mu nemota?karde harta gaggayawa Wasu labarin rufaida mu muna Nan zaune min sake baki,gaskiya kawai kuzo mu bazama nemanta, ta karashe maganan tana jan tsaki Amma gaskiya bazan ji dadi ba in akace Wasu sunji labari nidake nake neman gindin zama Wajen matar mai anguwa?wallhi wannan labarin ne kawai zaisa ta dena raina min hankli tanai min kallon bitacan, dan dariya sauran matan suka kwashe dashi suka Tafa..maman Iman kenan ki kwantar da hanklinki ai inhar bamu samu labarin rufaifa ba to wallhy babumai samu..

Insha Allah Dole ne a bimu gobe Sau da kafa donjin sabon labarin rufaida,wani shiru rufaida tayi tana famar kallon yadda suketa nishadi suna maganganun su cikin raha da izgili suna kwashewa da dariya,wani Abu tadinga ji na toshe mata numfashi yana kkrin hanata Jan iska gaba daya sai taji hanklinta ya balain tashi kirjinta na mata zafi..

Saukar ruwan hawayen kawai taji akan fuskarta Amma harga Allah bata San lokacin taruwarsa ba..

Waje ta nema Adan gefe daf da Inda ake mata wanka akan dutsin ta zauna tuni Idanunta suka hau kallon bangon karan ta kure waje daya da kallo banda ruwan hawaye Babu abunda ke sauka daga cikin kwayar idanunta....

Muryan yakumbo ne ya dawo da ita,ta miqe tsaye tana tsinkayo shi daga waje ana rafka uwar masifa wa maman Iman,hakn yasata komawa jikin danga a bazata ta isa Inda ta lafe dazu ta Kara lafewar tana kan lekensu,ganin mamn Iman din tayi cirko cirko a hannun yakumbo tana masifa tana cewa "ke safiya Ina zaki shiga awajen Karki sake ki shigarmin bayan gida da daddaren Nan
"....saida gaban rufaida ya fadi yayi rasss tanajin bugunsa da mugun karfi,sai aynzu ta lura Ashe badon shigowar yakbo ba da tuni maman Iman ta kamata a bayan gidan tana ta kuka dan iya abunda suke cewa akanta kawai takeji kokadan bata ji karar tahowarta ba
Dan Bazata iya kayyade tsahon lokacin data dauka ahaka tanajin abunda suke cewa ba,duk taji Kuma ta fahimce su kowa dai so yake yaji meya afku da ita,labarin mumunan qaddarar ta kowa yake so yamaida abun wasa abun nishadi abun kodawa da cin zarafi Dan kawai a muzanta ta ahi dadi Wanda aganinta ko makiyinta bazata masa fatan ya shiga irin halin data tsinci Kanta a watannin da suka shude ba,
Aganinta ko mutum bazaice mata sannu ba ai Sam Sam Bata cancanci madallah ba kamar yadda taga suna dariya suna cewa kwadayin mahaifinta ya jawo mata Kuma uwarta bata bata tarbiya ba,cewa suke dama sune suka auri mai kudi wallahy da ko cin naman jikin su yake zasu zauna Dan haka ita rufaida datayi kisan Kai dama can girmai kaine da rikakken ra'ai ai dama tuntuni batasan maiya kawota duniyar ba ma
Maman Iman tace ai zamuga Wanda zai Kara aurenta
Ba ita Shasha bace kawai Dan an mata auren dole?yo ai mu irin auren da mukeso kenab in har da kudi Amma munafukar yarinya taje ta yayubo abun kunya ta dawo.
Dayan matar tace nifa mamaki yarinyar tabani
Kar cikin yayan yaa malam itace kamila shiru shiru bata da hayaniya Amma kiga Wai itace harda kisan Kai?toh gaskiya hadiza tayi mummunan sake ta bar yayanta suna abunda suka ga dama wannan ai iskanci ne da son zuciya,tabi ta sakalta yara ta barsu suna iyayi agari Wai gasu kyawawa masu diri matan alhazai hajiyoyin falo rayuwar carpet da tiles,har ana Wani kada mana duwawu in munje biki ana mana kallon kashi
Toh yau gata Nan dai mungani karshen alewa ai kasa ce sauran yaran tan ma kaf sai munga karshen su,muna anguwar Nan da ku wallhy hadixa saita dawo abar tausayi,nifa haushinta nakeji
Wawiyar mata mai mugun hali tabita ta kore kshiyoyinta kaf tayi babakere a gida ita kadai,ta dauki uban girman kai ta dorawa rayuwarta tanajin ita ishashiyace mai ilimi gata matar malami mswcheww
Wani uban shewa Mamn Abdul ta buga tace ihehehee anayi munajin dadi ana bari munajin haushi yo wani Matar malam?
Wani darene jemage Bai gani ba,kin manta maman Rashida makwabciyar su ne?
To wallhy Harta katanga takan leka cikin gdan taga me afkuea wallhi tallaho summa tallahi na rantse muku daxu tacemin dambe hadixa sukayi da yllll malam
Tana zaginsa yana zaginsa kaca kaca Wani shewa suka buga,mamn iman tace kice Allah?maman Abdul tana dariya tace ke dai rabu da makaryatan banza a fili saita rinka nuna mana kamar Babu komai tsakaninta da malam bayan mu munsan komi azabtar da Ita yakeyi,bakiga kwanaki yadda tabita kwanjame ba Kullum kafafunta abin layi neman maganin mata,
Hahahahahahaha


sosai rufaida taji zafi Kuma tasha mamakin wayannan bakaken magangnun su dake fitowa a tsakar gidan
11/18/21, 5:46 PM - Buhainat: *™✓SHADE OF RUFAIDAH*


_BY_
_SURAYYAHMS_


_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_


BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.


Part1:chapter 29


Malak tana ficewa a falon Shukra ta hau bin bayanta da Wasu muguyen harara daga nan itama tashi tayi ta fice fuu cikin jin haushinta tayi Sama can ta haura dakinta Wanda akayi sa da tulin kayan duniya tsarin sa tsarin Yan gata irin Disney princess din nan yasha ado harta jikin bango tana shiga dakin tayi super ta fado kan faffadan Italian bed dinta dayasha kwalliyar pink bed sheets da trow pillows,kwanciya tayi tana famar juye juye aranta feeling so annoyed and ashame dan kwata kwata Batayi tsammanin zatayi ta zuba farrr kamar ankunna engine agaban malak ba So Wat will dat girl think of her now?...

Ita kanta tasan Tana da zargi da son hada gurmi a zuciyarta game da mutum shiyasa gaba daya takejin kanta a matukar dore ynzu

Ita Gani take batayi daidai ba Cike da takaici ta cije labbanta cikin tunanin kalar fassarar da malak zatayi mata makira Magulmaciya,mai saka Ido ko cheap?Wani tsaki ne ya kufce mata tuna Wani uban Jan aji da shasshareta da malak keyi alokacin da Idonta ya rufe akan gulma tana famar xuba mata labarai babu tsayawa, Sosai ta soma Dan da nasanin tunkarar malak da hirar she tots ko malak zata biye mata ne su hada Kai yau agidan su kuntatawa Zarah but sanin cewa ta kwafsa yasa atake aranta ya cunkushe ta soma jin haushi da tsanarta arnta tana cewa halama Duk layinsu daya da Zarahn, Dan da alamar itama malak din son uncle mad din take,Wani dore fuskanta tayi aranta tana bambami tana cewa wallhy basu isa ba,mikewa zaune tayi tana huci "tabdi jam wallhi dukansu bazasu same uncle mad ba uncle imad yafi karfinsu shiba class dinsu bane wannan nazarin ne ya cigaba da huruwa yana zafafa aranta kusan shine ma ya dauke mata hankli ya dakatar da ita daga saukowa kasa zuwa waje.


Bangaren Aina'u kuwa tunda ta zame daga wajen cin abinci ta haura sama ta shiga dube duben dakin ko zataga muffy amma bata gansa ba,atake taji ranta yay mummunan baci zuciyarta yahau tafarfasa yana mata Kuna Wani irin gajiya da fushi ta soma Ji aranta game dashi

Cike da takaici take ciza yatsanta tana nazari ita kadai da zuciyarta,All this while mufrad yana Nan agarin abuja amma banda yawacen yawacen meeting dinsa acikin abujan Babu abunda yakeyi Kuma haka tayi haqri dashi dakema ta lura kamar dawowar su da Zaran yasa yake jajjan baya da ita a tunaninshi Hala zarahn tafi dauke mata hankli,hakan yasa sai yayi banza da ita baiya ma son kwana agidan and sometimes zaizo din but still acikin sauri zai Kara fita yace mata zaiyi wani abu awani wajen,abun mamaki sai gashi jiyan nan da imad ya dawo wai har yawaiwaye shi, ai tanajin hjy saddika da safe tana cewa ai tare ma suka kwana..

Cikin tsananin takaici take jeka ka dawo a coridor zuciyarta a cunkushe tarasa abunda yake mata dadi can saiga Zarah ta hauro sama cikin tafiyar yanga hannunta Niki Niki da kayan tsarabar su tare da yar fara'a akan fuskarta,Suna hade ido Zarah ta tsaya durus ta dan dakata tace "Sis ya naganki haka whats wrong?dada dore fuska ain tayi tare da sauke karamin Ajiyan zuciya tana kallonta tace Nothing, Muje tacan dakinki muyi magana banason magulmatan gidan Nan su jimu,atare suka juya suka shiga dakin Zarah dake ma Duk a waje daya ne,ko zama basuyi ba zarah ta hau nunnamata kayan tsaraba cikin rawan jiki gaba daya ta rasa nitsuwarta dake Duk designers ne wanda tabbas tasan da kudi mai yawa aka siyesu, bracelet na mandarina duck dats so shiny ta dauka ta makale a hannun ta tana murmushi, ita kuwa Aina'u tagumi ta rafka Dan damuwar ta mijinta ne ayanzu ,ynxu hakama haushin imad din takeji na balbaleta kamar ta kashe shi haka takeji,Wani tunani tayi saita juyo cikin sauri Tace zarah Kin lura da wata karamar yarinya datake wani mammakale ma saurayinki kuwa?cikin Jan aji ta tabe bakinta kamar ba zugi take so tayi ba..tace "Baifa kamata ace kina barinsu waje daya ba fa,wallh kwanan nan saikijii ana zancen laka masa ita ke kinsan munafurcin gdan Nan kuwa? tsaye Zarah ta mike a hujajan kamar an tsokanota tace "Ina yar waccan ficcikar yarinyar Wanda tasaka Wani abaya?tun kan ain ta dago taja Wani dogon tsaki "Mtchww ai nafiki ganin ta..you know wat sis ni bazanfa tsaya sanya ba,im so glad ur family are already pressuring him akan batun auren nan so kawai ya aureni mu huta"....tsaye ain ta miqe tun kan Zarah ta karasa magana ta tsare ta tace toh wat are you planning to do now?u have to act fast,ke wallhy daga yaa sheik ya dawo zamu bar gidan nan mukoma asokoro Kuma kema ai can zakibini tunda kowa yasan dai Waje na kikzo hutu,u have to speed up ur game fast zarah,tun anan kisamu ki ja hanklin sa or Did u think abubuwa zasu tafi miki daidai harya soma kulaki inmuna can su Suna Nan da irin wayannan Yan kusuri tsomen?
hmm jiya jiya yazo Amma har anbiyosa gida da yarinya..thy are just fooling us ingayamiki.

cikin nazari mai kama da rashin hankli Zara tace no way,no way bazai taba yuwa ba,kinga malam fa cewa yay abun nan zaidan ja lokaci kafin ya shigesa I have to get myself more close to him yana kallon cikin Ido na yana shaqar qamshi na,maybe in 2_3weeks sai kiga komi ya kammala Amma ai dolene in San nayi kafin Nan, tana gama Furta Hakan tana sauke Ajiyan zuciya fuuu ta wuce gaban wardrobe ta bude ta fidda Wani sabbin kaya,golden atamfa ce mai kyau da tsada wanda aka baza mata dinkin bubu tasha zaren design daga sama har kasa tana Wal wal tana sheqi da haske,ganin haka yasa Aina'u tayi saurin mikewa tsaye tana kallonta da mamaki"
Zarah wannan kayan Kuma fa?
Batare da kulawa ba zarah tace canza kaya kawai zanyi, Bata hankara ba taji har an fauce kayan cike da dore fuska ain tace 'whats wrong with kayan jikinki?..Zara xatayi magana ta tsareta a zafafe c'mon waike so kike kowa yasan kinxo neman namiji agidan Nan?dazu fa har dariya su nazli suke miki..hade ranta tayi cikin rolling eyes tace Aina'u pls spare me da maganan su nazlin Nan to in sunyi min dariyar saime?..damuwa ta batasu bane,hanklin gayen Nan nake bukata and you know kyakwar sutura itace hasken ya mace I want him to fall for me by simply admiring me..dariyan takaici ne mai karfi ya kufce ma ain batare da ta shirya masa ba, cikin dariyar tace ohh ahakan ne zai falling miki?tsaki mai kauri taja,Zara ki bude idonki ki dube shi da kyau acikin lawyoyin ma shina ajin farko ne gashi
kyakkwan namiji hadadde by now yasha arangama da irinki dubu Banda ma wayanda suka fiki a komi da komi Wani wawan suturanki ne zai sashi ya fallen Miki?c'mon In zakki kimtsa kawai ki kimtsa ki Dan kkakara turaren Nan naki kije waje ki same sa u can start a conversation or talk abt something else Zarah kada ki soma yarfa kanki agabansa pls know ur limits I beg you,ta karashe tare da hade mata hannun alaman roko..

Sauke Ajiyan xuciya Zara tayi cikin rashin sanin abincewa Nan dai ta sallame komi da alaman ta dauki shawarar ainaun altho ba a yadda taso kominta ya tafi ba,iya abunda ainaun ta kikkitsamatan kawai ta rike sannan ta hau kikkimtsawa can ta kama hanya tayi waje..


Anguwar bayan gari
Old maguwa site kano.


Karfe 1 da rabi bayan sallan azahar umma hadiza ne a kwance atsakar gidanta Inda ta baza babban tabarma a baranda kamar mai shan iska tana lura da masu shige da fice,yau takasa ta tsare ne danta dakatar da magulmatan anguwan su da suketa kaikawo tun safe a tsakar gidan kowa da kalar salon munafurcin sa suna famar mata tambayoyi akan kisan kai da sukaji ance yarta rufaida tayi..

Saidai wannan karon sun balain shan mamakin karfin hali irinna hadiza Dan kuwa bushe idanunta tayi tasss ta shiga bawa kowa amsa daidai da shi batare da nuna fargaba ko jin tsoro ba..
Hasalima in ga kalleta bazakace tana cikin damuwa ba,na ciki na cinta Amma haka tabi ta danne dukannin damuwar ta da kuncinta wanda har Yanzu tana jn zafi da radadin halin da rayuwar yarta rufaida ya shiga ciki

anan ma take dada Jin yadda labarin ya bazu aranta tana mugun shan mamakin yadda gulma ya karade gari cikin Dan kankanin lokacin da baikai ace har Yan nesa ma sunji ba..

Saidai ayau da Wanda take magana da shi da Wanda bata taba muamala dasu ba Dik sune agidanta,kusan kowa a anguwar saida ya shigo gidanta Jin Karin bayani akan zance
"Daga an shigo sai kaji ana sanya muryoyin tausayi na makirci "ayya hadiza Ashe auren dole akayi ma rufaida wannan mummunan al'amari yaje ya afku?Ai munji ance auren dole akayi mata shine taje ta kasa zama ta kashe mijinta,kwanaki yansanda aka zo aka tafi da yaa malam Ashe abun kenan?tou ita Kuma rufaida maiya kaita kisan Kai,au rayuwa ai yar haquri ce Kuma mai kudi kuka aura mata halan?

Umma Hadiza batacewa uffan saidai tajisu amma bata cika musu burinsu najn gulma game da abunda ya afku da rufaida,Abu daya kawai ta sani aranta shine ta Kare martaban yarta,Duk wanda ya kawo mata baqar magana acikin xancen sa itama takan tsayane ta dubi wani Abu mai muni daya faru dashi shima saita mayar masa da amsar sa daidai shi Inda zai masa ciwo da zafi wasu har sukan kasa yin haquri atake sai su nuna ransu ya baci suyita zage zage

Yanzun Nan ma rahamatu yar gidan malam dalhatu mai kantin breadi ta fice a zuciye tana zage zage tana kumfar baki,Kwata kwata yarinyar bata da mutunci,ubanta ne dillalin gulma uwar ta ma haka,kowa yasani gulma ne rayuwarsu, gaba daya lokutansu da karfinsu akan sakawa rayuwar mutane ido ya Kare,Wanda ake xargin tsabagen iya saka Ido da aibata yayan mutanen dasukeyi dinne ya jawo yarsu rahamatu ta lalace ta zama karamar karuwa a layi Amma Duk da haka basa gani Kuma basu fasa ba,a shekaru dai rahamtu bazata wuce ashirin ba Amma ayanzu haka aurenta biyu tana fitowa,ita tsaban son hada gurminta yau sawunta yafi kafa takwas a kofar gidan yaa malam tsaban sonjin rahoto but tunda umma hadiza ta gasa mata baqar magana ya mata ciwo saita ta fice a Gidan a zuciye tana karade anguwar Duk Inda ta zauna saita hau zage zage

"Ai kwara ni da kanin miji na ake zargina,zargina fa akeyi Wai nayi cikin shege ma kanin miji na ni ban kashe uban kowa ba
Amma yau har matar yaa malam ne zata cakka min baqar magana akan wata shashar yarta data dabawa miji wuka a ciki?..

"baqar zuciya da Muguwar tarbiyar data basu shine ya fito fili,yaran Dan sunga Suna da kyau sun bi sun debo kwadayin duniya sun daba a kokon zuciyansu,iyayen ma kwadayin abun duniya yasa sun sayar da mutuncin yayansu wa masu hannu da shunu hahahahaha ayyuriiiiiiii tooh ai sheikenan karyan kyau Kuma ya kare
Daga yau Zamuga uban da zai aura musu yarsu dataje ta kashe mijinta,Kai duniya ace yar yarinyar Nan har tasan tayi kisan Kai?Dama can ni ban yarda da shiru shirun rufaidan tan nan ba ai daga Ganin rufaida baqar mugunta da taurin zuciya ne da Ita irinna uwarta,ga jiji dakai haka zata wuce agaban babba bazata tsuguna tagaishe sa ba sunajin kansu yayan malami gasu waisu Yan boko,daga sun gama a aura musu masu kudi..
hehehehe yau munga karshen draman madalla da asirinsu ya Tono ga yarsu ta janyo musu abun kunya..

Aranar Babu wanda ya huta da wannan hirar musamman ma da umma hadiza taki Sam ta nuna damuwarta dan iya danne matsalarta tayi fuk danta Kare martaban yarta Wanda kwata kwata mutanen anguwa basuyi tsammani ba,lungu da sako zancen kenan wasu Sukace hadizar ce mai dore ma yayanta gindi suke tafka iya shege,ai hadiza shegen girman kai ne da Ita tanajin kanta matar Wani babban malamin tana so tayi ma mutane iyeyi da jan aji da walakanci,shirun umma hadiza akan zancen ya balain sosa ma magulmata rai bana wasa ba,barinma matar mai anguwar dake itace babban jakadar Duk Wani saka Ido da gulma Dan in anje an debo agidanta ake fara saukewa taji tanaji ta kushe Wanda Bai gamsheta ba,har karawa mata matsayi take depending on yawan gulman da kake kawo mata,yau da ba a samo mata cikakken rohoto akan case din rufaida ba har kukan takaici snda tayi,in aka tambayeta sai tace "hadiza ta rainata ne,bata darajata a matsayin uwa Kuma matar shugaba,gaba daya ta daga hankli ta da tsaban baqin cikin rashin samun cikakken rahoto akan batun rufaida,sonjin gurmi yabi ya hanata sakat,taso ace hadiza tayi magana Dan tabbas tasan lamarin Nan babba me, almajiri ya riga ya gaya mata cewa yau har fada umma hadiza sukayi da mijinta akan rufaida
Amma Wai har Yau itace zata sako hadizan agaba tana magiya tana son taji asalin Kan labari daga bakin matarnan ta rarraina mata hankli
Yo Inde batun kisa ne ai tuni sun riga sunji,dalilin yin kisan da sauran rahoton shi suke matukar muradin sonji Wanda har iyanzu Babu wanda yaji zancen daga bakin hadiza,Abun nan yana matukar Sosa musu rai..

Wasu ma gani suke kamar hadiza ba jinsu take ba,Amma inba haka ba wanni irin makirci da bugun ciki ne yau basu gani ba,mata sai kace dutsi
Daga anyi magana Iya kaci tace musu qaddara ne ya jawo lamarin Nan kuma Babu wanda yafi karfin qaddara
Daga Nan kuma saitaja bakinta tayi shiru bata kara ce masu komi,komin jidan makirici da iya shan ciki haka zaka gaji ka barta,Duk kokarinsu haka sukayi abanza suka kyale ta..


Bangaren rufaida kuwa yau Banda bacci da jinya Babu abunda jikinta yakesha gaba daya jikintan yayi lagwas Babu sauran karfi Dan ko taci abincin amai kawai takeyi..

Around 5 na yamma Ykmbo ne zaune a Tsakar gidan ta rafka uban tagumi ga tarin wanke wanke agabanta ta rasa ta Inda zata soma tunkarar yanayin jikin rufaida wanda haryanxu tausayi kawai yarinyar take bata Gani take ciwon Nan harda damuwa

Ta Dade awajen cikin tunani kafun ta kammala ayyukanta ta tashi takai komi kitchen ta kimtsa su,dakin ta nufa ganin rufaida nakan bacci yasa ta dau mayafin ta saba akai ana daf da gabanin magriba tayi ficerwata Dan dama akwai wasu abubuwan bukata datake so tayi amfani dasu .


Kiraye kirayen sallahn magrib yasa Da kyar rufaida ta bude lumsasshun idanunta da suka riga sukayi ja duk sun kumbura tsaban kukan datayi

Wani Nauyi idanun suke mata,ahakan dai ta shiga warasu ta shiga sauke su a hankli akan bugun kwanon dake dakin tana famar kallon sama can can tana sauke nishi mai zafi kamar wacce zata dauke ranta a take.

Wani kakkarfan Ajiyan zuciya ne ya kufce mata,a hnkli ta runtse idanunta tayi tsam da shi tana fesar da numfashi cikin dada son karfafa imanin dake cikin xuciyanta musammn game da hukuncin data soma yankewa ayanzun na dagewa da ibada dakai kukanta wajen Allah da neman sauki ta wajen sa Dan har yanzu ji take kamar bazata iya tattara pieces din rayuwanta ba

Ganin qur'ani acikin kayan da ummanta ta aiko mata ya jefa ta cikin shaukin jin cewa zata iya,da wannan tunanin ta miqe a sanyaye cikin layi Dan duk jikinta babu karfi,daga tayi Dan tafiya kadan saita tsaya,karshen ta haka ta shiga rirriike bango gudun kar jirin dake debarta ya zubar da Ita ga kanta dake mata nauyi da azaban ciwo da kyar take takawa har Allah yasa ta fito waje


dafa bangon kofar tayi sannan ta tsaya cikin karewa ko ina kallo ganin ko ina ya dau shiru Babu motsin kuwa sai rairayin iskan maraici

Sulalewa tayi a hnkli ta samu waje ta dofana daga jikin kofar tadan lafe jin yadda jiri da gajiyayyen numfashi ke kashe mata gabobin jiki..

Dan zaman datayi iska na shigarta yasata ta soma jin sanyi sanyi,Kanta hankara sai taji kamar sanyin yana kkrin shigarta sosai Daga idanuwanta tayi daga can kusurwa ta hango buta a kusa da randan kasarasu
saidai ayanzu haka Wani uban kasala da kwiyuwar takawa ta isa har wajen takeji..

Tafi minti biyar a haka iskan maraice na busota yana shigar jikinta tana danjin dadin shi wanda aranta harta yanke hukuncin ta tsaya a haka tana shirin aiyana Hakan aranta charaf ta soma tsinkayo muryoyinn mata daga can nesa ana ga gidan can Nan ne gidan,a hujajan ta mika wuyarta kadan sannan ta leka,Gani tayi ashe sune daga can nesa, muryan Maman Abdul ta soma tsinkayowa sannan na maman Iman da dayar matan alamn Nan gidan suka nufa

A hujajn ta daddafa isa harta bakin kofa tana leken su gani tayi su ukun sunsha manyan hijabai har kasa uwa manyan malamai gaba daya hirar da sukeyi ya sha musu Kai,tana tsaye har sanda ta tabbata Nan gidan suka dosa,gaban ta taji yana faduwa Sanin halinsu na gulma da son jin kwakwaf,aranta ta soma kawowa bai wuce suce sunzo ganinta ko suce sunzo jin ta bakin yakumbo akan lamarinta ba,Wanda kowa yasani dama can sun saba garzayowa tanan din in suka rasa makafa Duk dama basa cin sa'a da masifar yakumbo Amma haryau basu daddara ba..

Tun daga can nesa suka hau doka sallama asslamu ailakum Assalamu ailakum yakumbo?Wani shiru rufaida tayi bata amsa ba har suka iso daf

ganin zasu iya lekowa ciki yasata wucewa ciki da sauri ta dauki butar kawai ta wuce bayin daki..

Tana shiga ta aje butar ta wuce can cikin bayin ta boye kanta a Dan dungu daga Nan ma tana hangosu tana kumaj in Duk Wani sautin surutunsu,Labewa tayi a kangon karar tashiga lekewo ta waje ganin yadda sukayi tsege tsege a tsakar gidan da alama sunajiran suji Wani motsi ko sauti ne daga ciki
"Yakumbo?
Yakumbo bakin kirar su yafi na akirga Amma sai shiru

A haka saida sikaci kusan mintina goma rufaida bata fito ba Kuma bata amsa ba

sai can ta somajin sautin muryan Maman Abdul
Tace kunga banajin akwai mutum a gidan Nan kuzo mutafi kawai,cikin daka yar tsalle harda tuma maman Iman tace saidai ki leko mana ta cikin daki atake atake maman Abdul ta wuce har bakin kofar dakinsun bakinta dauke da sunan yakumbo Wanda har yanzu basuji an amsa su ba,Kai tsaye abunta ta tura kofar ta shiga,Nan ma sanda ta bata lokaci wajen kare ma koina kallo

Tasan tabbas suna Nan toh Ina kenan sukaje?ganan dai ko ina ba a kimtse ba

..daga Nan tsaye ta juya ta kalle su tace kai inaga fa yakumbo bata Nan kusa musamu waje kawai mu zauna kawai mujirata
,..daga can dayan matar dake ita tadan manyanta tace A'a kam dare fa yayi gaskiya tafiya zamuyi inyaso gobe da sassafe mwa taho,maman Abdul tace da safe fa kikace danke mijinki tsohon sojane baiya gari?toh ni wallhy
Zama daram anan har sai yakumbo ta fito,matar tace kikasan ko yaushe zata dawo darefa yayi,har yaushe wannan shegiyar magulmaciyar kinibabbiyar tsohuwa mai Dan uban warin talaucin ta Gama yawon baranta,mamn Abdul tace aikuwa
yanzu haka zaku samu tana can cikin anguwa ta hangame baki tana famar barbaden magana kwadayayya ce na karshe, ko kanzon abinci kika hadata dashi zaki kwashi labari,ahujajan maman iman tace to ko muma zamu zaga anguwar ne mu nemota?karde harta gaggayawa Wasu labarin rufaida mu muna Nan zaune min sake baki,gaskiya kawai kuzo mu bazama nemanta, ta karashe maganan tana jan tsaki Amma gaskiya bazan ji dadi ba in akace Wasu sunji labari nidake nake neman gindin zama Wajen matar mai anguwa?wallhi wannan labarin ne kawai zaisa ta dena raina min hankli tanai min kallon bitacan, dan dariya sauran matan suka kwashe dashi suka Tafa..maman Iman kenan ki kwantar da hanklinki ai inhar bamu samu labarin rufaifa ba to wallhy babumai samu..

Insha Allah Dole ne a bimu gobe Sau da kafa donjin sabon labarin rufaida,wani shiru rufaida tayi tana famar kallon yadda suketa nishadi suna maganganun su cikin raha da izgili suna kwashewa da dariya,wani Abu tadinga ji na toshe mata numfashi yana kkrin hanata Jan iska gaba daya sai taji hanklinta ya balain tashi kirjinta na mata zafi..

Saukar ruwan hawayen kawai taji akan fuskarta Amma harga Allah bata San lokacin taruwarsa ba..

Waje ta nema Adan gefe daf da Inda ake mata wanka akan dutsin ta zauna tuni Idanunta suka hau kallon bangon karan ta kure waje daya da kallo banda ruwan hawaye Babu abunda ke sauka daga cikin kwayar idanunta....

Muryan yakumbo ne ya dawo da ita,ta miqe tsaye tana tsinkayo shi daga waje ana rafka uwar masifa wa maman Iman,hakn yasata komawa jikin danga a bazata ta isa Inda ta lafe dazu ta Kara lafewar tana kan lekensu,ganin mamn Iman din tayi cirko cirko a hannun yakumbo tana masifa tana cewa "ke safiya Ina zaki shiga awajen Karki sake ki shigarmin bayan gida da daddaren Nan
"....saida gaban rufaida ya fadi yayi rasss tanajin bugunsa da mugun karfi,sai aynzu ta lura Ashe badon shigowar yakbo ba da tuni maman Iman ta kamata a bayan gidan tana ta kuka dan iya abunda suke cewa akanta kawai takeji kokadan bata ji karar tahowarta ba
Dan Bazata iya kayyade tsahon lokacin data dauka ahaka tanajin abunda suke cewa ba,duk taji Kuma ta fahimce su kowa dai so yake yaji meya afku da ita,labarin mumunan qaddarar ta kowa yake so yamaida abun wasa abun nishadi abun kodawa da cin zarafi Dan kawai a muzanta ta ahi dadi Wanda aganinta ko makiyinta bazata masa fatan ya shiga irin halin data tsinci Kanta a watannin da suka shude ba,
Aganinta ko mutum bazaice mata sannu ba ai Sam Sam Bata cancanci madallah ba kamar yadda taga suna dariya suna cewa kwadayin mahaifinta ya jawo mata Kuma uwarta bata bata tarbiya ba,cewa suke dama sune suka auri mai kudi wallahy da ko cin naman jikin su yake zasu zauna Dan haka ita rufaida datayi kisan Kai dama can girmai kaine da rikakken ra'ai ai dama tuntuni batasan maiya kawota duniyar ba ma
Maman Iman tace ai zamuga Wanda zai Kara aurenta
Ba ita Shasha bace kawai Dan an mata auren dole?yo ai mu irin auren da mukeso kenab in har da kudi Amma munafukar yarinya taje ta yayubo abun kunya ta dawo.
Dayan matar tace nifa mamaki yarinyar tabani
Kar cikin yayan yaa malam itace kamila shiru shiru bata da hayaniya Amma kiga Wai itace harda kisan Kai?toh gaskiya hadiza tayi mummunan sake ta bar yayanta suna abunda suka ga dama wannan ai iskanci ne da son zuciya,tabi ta sakalta yara ta barsu suna iyayi agari Wai gasu kyawawa masu diri matan alhazai hajiyoyin falo rayuwar carpet da tiles,har ana Wani kada mana duwawu in munje biki ana mana kallon kashi
Toh yau gata Nan dai mungani karshen alewa ai kasa ce sauran yaran tan ma kaf sai munga karshen su,muna anguwar Nan da ku wallhy hadixa saita dawo abar tausayi,nifa haushinta nakeji
Wawiyar mata mai mugun hali tabita ta kore kshiyoyinta kaf tayi babakere a gida ita kadai,ta dauki uban girman kai ta dorawa rayuwarta tanajin ita ishashiyace mai ilimi gata matar malami mswcheww
Wani uban shewa Mamn Abdul ta buga tace ihehehee anayi munajin dadi ana bari munajin haushi yo wani Matar malam?
Wani darene jemage Bai gani ba,kin manta maman Rashida makwabciyar su ne?
To wallhy Harta katanga takan leka cikin gdan taga me afkuea wallhi tallaho summa tallahi na rantse muku daxu tacemin dambe hadixa sukayi da yllll malam
Tana zaginsa yana zaginsa kaca kaca Wani shewa suka buga,mamn iman tace kice Allah?maman Abdul tana dariya tace ke dai rabu da makaryatan banza a fili saita rinka nuna mana kamar Babu komai tsakaninta da malam bayan mu munsan komi azabtar da Ita yakeyi,bakiga kwanaki yadda tabita kwanjame ba Kullum kafafunta abin layi neman maganin mata,
Hahahahahahaha


sosai rufaida taji zafi Kuma tasha mamakin wayannan bakaken magangnun su dake fitowa a tsakar gidan
11/18/21, 5:46 PM - Buhainat: *™✓SHADE OF RUFAIDAH*


_BY_
_SURAYYAHMS_


_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_


BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.

Please Ana hanquri da yanayin hausa dialect dina i know sometimes my qarin magana is upside down inka gane mena ke nufi shikenan👏🏻🤧

Part1:chapter 30


A tsakiyarsu yakumbo ta tsaya tana dokawa kowannen su harara "tace ke safiya yada haka Kun Wani zo Kun like min agida ashe Dama can hauka kike da har zaki duromin bandaki batare da izini na ba neman a barni da cutan da bansan kanshi ba wato kawai ku tafi kubar mutum da kaikayin gaba shine damuwarku ko?waima meya kawo ku gidana da wannan uban dare Kun wani sha uban dogayen hijabai kamar masu shan jini kun min tsege tsege a tsakar gida kamar wasu mayu.

Juyowa tayi ta kalle maman Abdul dake famar kan washe mata baki sauran matan Duk sun hade rai Amma Banda ita takaicin rashin zuciyarta yasa yakumbo dada harxuka da masifa
Kan Maman Iman ta dawo tace.,"ke hajara yaushe kika soma saka dogon hijabi arayuwarki?
Baki a bude maman Iman ta harxuko zatayi magana da ihu yakumbo tace ke dakata min safiya bana wasa dake,Banda rainin wayo Dan anga bana Nan shine za'azo a jagawalgala min bayan gida?,ai gidan bana ubanku bane, da tsiya na na da arxiki Nan gidan nawa ne ba gidan majazen ku kona mai gari ba,dayan mata da already maganan ya cize ta take taji ta mugun harzuka cikin yar masifa tace Kai yakumbo Kai yakumbo Dan anzo gidankin ne kike haura mana haka kamar wasu Wanda kike so fada ko gaba dasu,yakumbo bata barta ta karasa bama tace yo meyakawo ku?naga baku saba zuwa bane cewa kuke gidana gidan bola Gani mai warin talauci haka kurum sai Kuma in ganku a tsakiyar gidana wata har tana shirin shigemin ban daki da tsakar dare sai in kyaleku?...kufada
min abunda ya kawo ku kokuwa in sauke muku takaici in rakaku dashi har bakin kofa da buhun sa..

Da rawan jiki maman Abdul ta karaso ta matso daf da yakumbon tana famar sauke murya kasa kasa tana narkewa cikin salon lallami Haba yakumbo Haba yakumbo Tsohuwa mai ran karfe Allah ya huci zuciyarki Banda hade wajje irinna maqiya da yan gulma ke yakumbo har kin yarda zamu iyacewa Hakan akanki?

Shiru yakumbo tayi batama kulata ba ta shiga gyara ma kayan data shigo dasu zama tarkacen saiwowi ne da Yan kayan abinci da baza a rasa ba, suna daga tsaye kamar mayu ahakn ma saida suka shiga lelleka ledojin Wani Kallon kallon suka maidawa junan su dayar matan ta Dan tabe baki,Tuni Maman Iman ta danne xuciyarta ta hau murmushi"Cefane kikayi haka ne yakumbo?Haba yakumbo walaknci fa babu kyau Annabi
saw yace ka girmama bakinka ko Yaya suke,yanzu bazaki saurare mu ba kenan?sanda yakumbo ta kammala abunda yake sannan ta juyo tabisu da kallo daddaya tace ke safiya bana son tsugudidi Banda kin maida kanki wata Shashasha Ai knsan Nasan abunda ya ya kawo ku,gulmace sai ku fadeta inji..maganan yay musu zafi Amma dai haka suka shanye atake suka hau dariyar karfin hali Suna yake hmm su yakumbo kenan Ashe dama kina da labarin shine ko ki aiko mana mutayaki jaje, kobabu komi ai hadiza yarki ce duk abunda ya afku da hadiza kema ya Sameki

Da uban yanayin mamaki yakumbo ta kallesu hanklin ta Adan tashe tace Mekenan ya same hadizar?ciwo tayi?maman Iman tace habawa yakumbo A'a, maganan rufaida fa akeyi
dayar matan tayi saurin cewa eh rufaida yar gidan yaa malam ba?shine mukace toh bari muzo muyi muku jaje Ashe Kuma abunda ya faru kenan...
Mammn Abdul caraf ta tsoma baki "nasha Mamkin Jin Wai rufaidace ta kashe mijinta,dama ace murja ce nasan ta akwaita da baqar zuciya Yo Yakumbo mexaisa yarinya kamar rufaida wanda take shiru shiru ta aikata Abu makamancin Hakan fisabilla..
gaskiya abunkam baiyi dadi ba..Wani shiru yakumbo tayi tana Jin kowannen su sai ayanzu ma hankalinta yabi ya koma kan rufaidar data bari a daki kafun ta fice take take ta shiga tambayar zuciyanta shin Ina take Dan tasan wayyanan munafukai dolene su leka daki su dubata,Adam atakaice yakumbo ta Dan dakata da sauraran su tanayi tana yafece mayafinta daga kafadarta datake shirin dorawa akan window sai tayi kamar sudin take sauraro,daf data Kai wajen ta karkace mitsimitsin idanunta da wayo ta leka cikin dakin Ganin Babu kowa yasata juyowa garesu cikin sauri ta tsura musu ido sosai.

maimakon taji Wani sanyi aranta sai taji gaba daya hanklinta ya tashi"..toh Ina rufaida ta shiga?yarinyar da ko wani karfin kirki Babu ajikinta yau mezatace wa hadiza in yarinyar Nan guduwa tayi


Cikin wannan tunanin maman Abdul ta katse ta tana cewa..
"Komi na da duniya yar haquri ne inba ana haquri da juna ba haka yaran mu zasu taso cikin wayanda basada zurfin tunani...
Yanzu abunda rufaida ta aikata dame yayi kama?itama hadiza data kama mijinta da kokowa Duk sai ace ita take koyarwa yayanta rashin uzuri
Arayuwa

Kisan Kai fa Haba wallahy rufaida ta tafka babban kuskure ma rayuwarta,yanzu da wuya in za'a sake samun Wanda zai kwasheta a matsayin matar aure, inba haka ba saidai ta Kare haka a yawo a layi karshenta kiji ance Wani ya danneta ya narka mata cikin shege..

Cikin jin zafin maganar yakumbo ta karkada kai tace iyyyee maman Abdul toh insha Allah saidai hakan ya Kare akan yayank,ai ganan yarki hunaisa ta taso,Fatanki ya sari guntun kashinki,Duk abunda kika Furta akan rufaida saiya Kare akan naki yar amma ba akan rufaida ba..

Kujin min mata da tsugudidi Dadin Abun dai Qaddara ce wacce take Kan kawo Duk wanda yace da ikon wayonsa ko dabarar sa yake rayuwa saiyaje can yaji dashi...

Haba ku baku San Kan labari ba zaku ta tsine ma rayuwar yarinya albarka Allah saiya sakawa rufaida..kuka yakumbo ta fashe da shi,"..munafukai kawai algungumai
Rufaida ta kashe mijin ta saime?
Inadai banaku majazen ta kashe ba .safiya hatke ce zaki dubi tsabar idona kice rufaida zatayi kwantai ta dau cikin shege a layi?Ai Dama can nasan mutunci na kawai kukazo ci...
Toh insha Allah rufaida zata dawo cikin hayyacinta kuma zakusha mamakin mazajen da zasu nan nemanta Inhar muna raye daku bixinillah shekaran Nan bazai Kare ba rufaida zatayi sabon aure ba Yayanki ne zasu Kare a bin layi

Maman Iman taja tsaki"Yo yakumbo daga fadar gaskiya kin kama kokke koke waike mesa bakida fahimta ne

Dayan matar da dama haushin yakbon takeji tace
Tayaya kuwa zata
Fahimce mu kinsan ai gaskiya daci gareta,yarinya dai bata kyauta ba,Kuma mu bazamu dena fadar gaskiya ba..rufaida ta tafka abun kunya Kuma kuskure tayi babba arayuwarta Dan haka dolene mu fada..

Cikin sautin kukan yakumbo ta harxuko
Tace to sannu baqar makira sarauniyar masu gaskiyan karshen zamani Alhamdullhi tunda bake kika haifeta ba,abun kunya bama ke ta jawo ba,hakama banga ta inda kuskurenta ya shafe rayuwarki ba, In zancen kuke so sai kuyi da wanda ya halicceta Kuma ya Dora mata wannan qaddarar Amma ayanzu kam aikin banza kukeyi Wai malam yaki noma Dan zakka..

Dariyar takaici maman Abdul tayi to ke Yakmbo dakika dau abun da zafi cewa akayi Wani abu na cin zarafi kawai fa magana mukeyi na jaje atsakaninmu
Meye amfanin zaman tare in ba'a gaya ma juna gaskiya ba.

Wani gaskiya ne anan safiya?ke kanki kinsani yau
Ko qur'ani na dauko na aje agaban ku akace ku rantse akan abubuwan da kuke furtawa akan rayuwar rufaida wallhy bazaku iya dafawa ba sabida bakusan asalin abunda ya afku ba..

Da sauri dayan matar tace
"Toh aje ahakan me mezai Hana ki fayyace mana yanzu?

Mamn iman tace kwarai kuwa gaskiya ne aisaiki fadama na asalin abunda ke faruwa
Wala Allah in mukaji ata Wani waje ana fadar Hakan saimuma mu fahimtar dasu koya kukace?dukansu suka ce ehh..
Shiru yakumbo tayi sanda ta Dan samu nitsuwa a xuciyarta sannan ta dago ta kallesu"..in a tunanin ku rufaida tayi kisan Kai saboda anmata auren dole ne kuje Allah ya hada yayanku da irin tata qaddarar

Yakumbo wannan wata irin magana ne

A masife yakumbo tace bazakuji gulma abakina ba..
Iya zancen kenan rufaida ta kashe mijinta abisa qaddara in Kun dauka oho in baku dauka ba kune can kuyita kirkiran maganganu Ai Allah ba axxalumin bawansa bane kowa zai gani a kwaryan cin tuwon sa..

Tsabar takaici maman Iman bata bari ta karasa ba a harzuke tace
Toh Ina kika boye ita rufaidar?inku bazaku fadawa mutane abunda ya faru ba ai ita yarinyar tana da hankli zata fada.

Wani irin daure fuska yakbo tayi
Toh ban fada ba uwata ta farar gada,
Inji didim kin hau duka na,..Inta gaya maku mezaku mata Banda ku kirata karuwa ko kuce mata zata Kare abin layi,yafa kamata ku wuce kuban waje inada abubuwan yi agaba na.

Tuni dayar matan taja hijabinta ranta a mugun bace ta fice,maman Iman tana ta surutai ta Inda take shiga bata Nan take fita ba,maman Abdul kam waje ta nema ta zauna Aganinta in aka ja Cece kuce zasu iya Jin Wani abu daga bakin yakumbo Wanda Banda buhun baqar magana ba abunda take saukewa,tana ko dasa aya ta bawa banza ajiyarsu ta wuce gaba ta bude kitchen tana tana Dan dube dube Kan su hankara ganinta sukayi da katoton muciya ta iyo Kansu,aguje suka nade hijabansu suka safce waje.

Wani irin balbalin masifa yakumbo takeyi ta Inda take shiga bata Nan take fita ba"..safiya har gidan mijinki zanzo in Sameki in gurje gandan bakinki,ke kuma hajara saidai inbanga tsohon uban ki ba,Shegu kawai algungumai magulmatan banza
Yaran da ka isa kayi jika dasu swazo gabanka sunai maka iyeyi,..Me kuka sani game da rayuwa harda zaku gayamin rufaida zata Kare abin layi yan Iskan yara kawai daga anyi haihuwa daya biyu a gidan miji shikenan saikuna daukar kanku kamar wasu jakadai..yakumbo tafi minti goma a kofar gidan tana wanke su har Wani rawa rawa jikinta yakeyi tsaban a harzuka.

Sanda ta tabbata sunyi nisa sann ta jawo kafafun tsufanta ta shigo ciki tana tafiya tana mita aranta tana tunanin Inda rufaidar ta shiga har ake wannan hayaniyar bataji duriyarta ba
Da Dan karfi ta bude muryanta da niyar kirar sunanta tana bude bakinta sai caraf suka hade ido da rufaida,wani irin kallon yakumbo tabita dashi ganin yadda ta sunkuyar da kanta can kasa,a lokacin daf ta fito daga bayin kenan jikin ta har na rawa rawa,kallo daya yakumbo tamata tagane Ashe duk tanajin surutun su iya kuka kam rufaida taci duba da yadda jikinta ya sake yay sanyi ta dawo tamkar wata marainiya marar uwa da uba banda uban sheshheka da jan zuciya Babu abunda take saukewa da kyar ma take daga kafafunta tana shirin karasowa dan alokacin ji take kamar ta runtse Idonta taga bata duniyar mai gaba daya.
.


.
11/18/21, 5:47 PM - Buhainat: *™✓SHADE OF RUFAIDAH*


_BY_
_SURAYYAHMS_


_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_


BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.


Part1:chapter 32


Hasken ranan daya hudo ta labulen dakin yasan Mufrad farkawa daga barci,a hankli ya bude idanunsa da Sukayi Wani irin ciki ciki tamkar ba baccin yay ba ya budesu yanajin wata muguwar azaban kasala da gajiya a dukkan gabobin jikinsa ga Wani azazzaben nauyi da ciwo da kansa yashigayi,agogon dake gefe ya kalla ganin 6.30 am yasashi mikewa a firgit ya zauna a tsakiyar gadon can sann ya juya ya kalle Aina'u dake famar sharar baccinta rungume da pillow ta Kuma sake jikinta ayanayin da baisaba ganinta ahaka ba...

Kansan dake masa Wani irin ciwo da juyayi ya rike cikin kasa iya gane abunda yakeji aransa Shidai yasan ya Tara da Matarsa jiya Amma ahalin yanzu bazai iya tuna komi daya faru ba..

Wani wahallalen tsaki ce ta kufce masa ya shiga takune fuskan sa dats so fresh and fair,cikin rasa nayi ya sakalo kafafun sa kasa yana mai mikewa tsaye tsar namiji dashi Dan daga shi Babu komi ajikinsan sai zaratan jijiyoyin sa da suka hargitso suka mimmike tuni ya hau miqa yana langwasa qas qas cikin yanayin son ya warware kasuwan jikinsan dayake masa tsami tsami Dana kwankwason sa dayakeji Kamar duka akayi masa awajen yana daddana su da palms dinsa Koda ma zaiji dama dama,bayan Nan
Bai yi wata wata ba ya fada bathrum ya saki cool shower akansa to help him relax his nerves and muscles shiyasa ma Bai yi amfani da ruwan dumi kwata kwata ba,agurguje ya fito bayan ya kammala wanka Duk hanklin sa naga kan lokaci, ko mai Bai iya shafawa ya janyo wata dark blue jallabiya ya zura ajikinsa ya hau biyan sallan asubahi dabai samu damar yinta akan lokaci Yau ba

Har ya idar da sallansa Aina'u bata farka ba sai faman juye juyen ta takeyi tana Wani irin harhade kafafunta tana matsewa cikin bacci mai azaban Nauyi,Wani Allah Allah yake ya kammala axkar dinsa ya miqe
Ya sameta one of the things dayake hadasu fada kenan
Ita bazata tashi akan lokaci ba bare ta tashe shi yy sallah inya makara shi mutum ne da ya tsani yin salla a kurarren lokaci,...

Yana kammala idarwa ya nannade sallayarsa ya tura cikin drawersa ya rufe yayo Kan gadon ya sameta fuskan sa Adan dore Babu yadda baiyi da Ita ta farka ba anma haka taki amsa shi firrr har Sanda ya harzuka cikin masifa..Yace "babe meye haka da Allah ki tashi ki tafi aiki it's 7:am already"..

Jin Yace 7:am ta hantsala ta miqe zaune firgit tana dube dube u mean har 7 yayi Ina cikin gidan Nan..?
C'mon muffy meyasa baka tashe ni ba,tsaki taja mai tana mai yatsina fuska,Yau fa zan soma zuwa new office nd u just ignore it,Wani wawan kallo ya mata wanda sai da wata jakr tsaki ya kufce masa,bai ko kula ba ya miqe yay waje batare da ya kulata ba ya wuce ya nufi can kasa aransa yana Furta "I can't believe this."..

Kafada ta daga alaman Bata ko damu da ficewrsan ba ta sauko kasa tana laluben kayan baccinta datazo masa dashi Ganinsu tayi akasa barbaje ta shiga tsincewa tana gama kwashe su ta kama hanyarta tayi waje

Dakin Zarah ta shiga ganin Wai har batanan yasata kada kai ta nufi bathroom ta doro wanka da alwala Duka duka Within 30 mints harta kammala komi ta fito,anan dakin Zarahn ta cancada makeup dinta,sosai ta fito tayi kyau hodar take shafawa masu haske ne saitayi lining lips dinta da pink jambki

Room dinta ta wuce feeling Abit relieve a sassan jikinta Duk dama Zuciyarta na mata bala'in nauyi da zafin abubuwan datayi na zubda aji jiya da daddare, she just can't believe herself, ji take kamar Zara ta Gama cutar da rayuwarta data jefata halin sakewa namiji kanta kamar wata jakka,isn't it any oda way apart from sex da zata iya using danta mallake soyayyar muffy?She honestly believe dat a man is suppose to be the one worshiping a woman desires bawai mace ba,tana son sex Kuma muffy yana mata bala'in dadi Amma kwata kwata ba haka ta tsara abun aranta ba,she want a life with him Wanda zatana Jin komi nasu dashi ma tafiya daidai har cikin zuciyarta da kwakwalta,but she knew she can't continue like this da sex din Nan,shikansa shan maganin matan ma is actually bothering and stressing her,gaba daya atakure yake dakema nasu salon yadan banbanta da yadda ta sabaji mata nayi,a yanzu haka Babu abunda yafi gajiyar da Ita face irin abubuwan tsibbace tsibbace da Zarah tasata tanayi inshata hadiye wasu magangunan,Wani bin haka zata sakata ta tube tsirarar da bottle din maganin a hannu,sai tace ta dubi gabar ta kira sunan sa ta dube arewa ta kira sunan sa har karshe sannan Tasha ita wayannan abubuwan duk sun Daure mata kai,Nan gaba ma jitake kmr
harga Allah bazata iya jure neman namiji ba saidai in Ace sha'awa ne zai kasheta..

A hankli ta turo kofar dakinta kallo daya tayi ma koina Ganin yadda ta barsa a kimtse haka ta dawo ta samesa,bathrobe din dake jikinta ta kwance batayi wata wata ba ta bude hadadden scrolls dinta na kaya ta soma fidda kasaitattun dresses dinta na zuwa office Dan tuni tasa muffy yasaka baki aka dawo da ita Aikin a abuja Wani hadadden milano gown green colour ta dauka ta saka as usual ta hadashi da maching colour na make up dinta,pink heels da bags dinshi na kamfanin torch berry Dan karamin multi colour veil tayi rolling kanta sannan ta feffeshe jikinta da turarruka masu Dan uban qamshi da tsada ta dauki key din babban motarta ta fito.

Cikin yar sauri take takunta tanayi tana duba writswach dinta dayaci wata katuwar gold watch tsaki ta sake ganin she is soo late aranta ba haka taso ba,taso ne ace yau ta isa da wuri danta same daman yanka rashin mutunci ma new juniors dinta ita mace ce dabatta son raini ko kadan.

Isarta kofar Zara keda wuya taga Wai haryanzu Babu kowa aciki juyowa tayi fuskanta Adan daure, zuciyarta har Wani bugu yake da tunanin Inda zaran zata kasance da sassafen Nan Wanda ko ahalin gidan ma bawai sun tashi bane

Tsaki taja Jin ydda
Kwakwalnta yaketa famar sakonyo mata abubuwa,atake taji ranta ya hargitsa ya soma baci da tunanin abunda Zarah zata iya aikatawa na zubda aji agidan da sassafen Nan..

Where d hell cud she be?cikin zuciyarta take ta Furta Hakan ayayin da ta soma bita kasan stairs tana saukowa cikin tsananin damuwa da takaicin zuci


A daya bangaren kuwa tuni Zarah ta fice Dan ita ko salla bata yi dake kawarta xee zee ta riga ta kwabe ta dayin sallah da wankan tsarki cewarta malam yace in tanayinsu maganin da ake bata bazaiyi mata aiki ba..

Da zee zee da malam sun riga sun cusawa zuciyar Zarah sanin cewa tanada sanyin jini gaba daya sun rudata da karyan cewa aljanu sun duba sunga cewa asali itace bata da sa'a a arayuwarta,
Inhar Kuma zasu magance mata matsalar haka to dolene ta dena salla da wankan tsarki sannan tayi Duk abunda suka umarceta da tayi

Shiyasa arayuwa Babu abunda ya dameta duniyan kawai ta sako agaba,Daga ta farka abarci sai ta fada ban daki ta ci uban wankanta na yan karya tanabi da kanta a slow kamar wata sarauniya komi cikin tattali takewa kanta sannan bata sanya wajen neman cikar burinta

Shiyasa ma tun barinsu falo jiya ita batayi Wani bacci ba,around 4am ta farka ta hau hada maganin wanka tafi minti ar'abin tana cikin ruwan tana tsuma kanta tana wasu tsibbace tsibbace,kafun ace an fito Daga sallahr fahjr harta kammala ta fito da zimman tare shi awajen motsa jiki,cikin shirinta tsaf ta fito cikin wata arniyar sport wear white colour ta kamfanin puma Wanda ta kwama ajikinta shima bata kyalesa hakanan ba sanda ta feffetsa masa turaren sihiri, rigar sanyinsa irin mai hular Nan ne Dan haka bata daura Wani Abu akanta ba ta tufke attachment din ta kamasu sama da ribbon, saidan wandon ta wanda yadan kama dirin jikinta ya mata cas cas ta saka white and black canvas booth ma kafafunta Wanda ya mata masiffar kyau,wani balain son kalar datasa din takeyi har cikin zuciyarta dan komi datakeyi saboda imad takeyinsa by now Babu abunda bata sani akan yanayin rayuwarsa ba,his favorite colours his fav food Duk Wani abunda yake so da abunda baiya so hatta abubuwan da yakeyi da Inda yake zuwa tsaf sanda tanemi masaniya akansu

As part of her plan na samun shakuwa dashi yasa yau din dole ta yi sammakon fitowa wajen motsa jiki ta sameshi dantasan motsa jikin kusan al'adansa ne,saidai Duk da haka harta fito waje bata dena Jin fargaba ba sakamakon yadda Wani bangaren zuciyarta nata yake zargin cin karo da mufrad awajen saidai da abun mamaki yau bata gansan ba..

Da yar karamar sallama ta shigo ganinsa zaune akan waist mill machine kanshi akasa daga Ganin irin zamn dayayi kasan hanklinsa ya riga yayi nisa ta Wani wajen Dan harta karaso daf dashi bai wani lura da sautin takunta ba,tsayuwa tayi na kusan mintina uku tana famar aikain kallon sa,as expected kayanjikinshin all white ne Babu surkin Wani kala ajiki wanda hakan ya balain Kara mai kyau da gwajiini a cikin idanunta tanajin Wani irin sonshi da shaawarsa na mamayarta har cikin kokon zuciyarta da ruhin ta,dafa kafadunsa dayaji anyi ya sashi katse tunaninsa ya juyo suka hade ido da Zarah wacce already ta tarbe sa da wasu irin sihirtattatun Murmushi mai kumshe da tarin manufofi,turaren jikinta Dana shi ya gamutsu ya sauya ma yanayinta nitsuwa mai rikitar da gangan jiki murya mai sanyi da taushi ta kakalo ganin yadda ya kafe kwayar Idonta da kallon da shikansa Bai San yanayi ba, tana murmushin tace mai hi?..ba yabo babu fallasa ya Kau da idonsan yace mrn batare daya motsa ba koya nuna rudewarsa a fili ba sabida shi mutum ne mai sanyin nitsuwa da kamun Kai...

Harta zauna gefe da shi bai kara kallon ta ba Nan da nan ta shiga drawing conversation tanayi tana jan aji cikin nuna masa ita sam batayi tsammanin ganinsa anan bama.

She was just acting normal tana Kuma balain watching salon kalaman ta Inda tasan dai bazai taba cewa bibiyarshi takeyi ba
A hankli harta soma drwing attention dinsa kanta da irin hirar game din da ta dinga yimasa while shikam Bai fiye son tankawa ba all his tot nd worries naga kan tunanin datazo ta samesa yanayi na rufaida.

"He dream about her yestade,daya farka saiyaji hanklin sa ya bala'in tashi aransa yanajin mugun sha'awar ganinta da sanin halin datake ciki.
He just can't get over the girl,Duk halin da ake ciki yana makale da Ita azuciyarsa,shiyasa Duk gargadin da yaa sheik ya masa akan ya mance da ita aransa sai yanajin kamar bazai taba iya ba,bayajin samun nitsuwa a zuciyarsa daga ya kwanta shikadai rufaida ce zata shiga fadowa aransa da zuciyarsa saiya rinka Jin kamar baida Wani babban burin daya wuce sanin halin datake ciki ayanzu.

Har Zarah ta Gama barbadenta tayi waje Bai Wani bata fuska sosai ba altho she is convince maganinta yana samun kusanci dashi yadda take bukata she just one is a matter of time kafun shidakansa ya soma bibiyarta
Da soyayyarsa so Duk Wani abunda zai mata ayanzu bawai damunta yakeyi ba tasan dai dolene ya shigo hannu,he was on call with yaa sheik hakan yasa yyi xcusiing dinta ya nufi hanyar dakin sa da wayar a kunnen sa,Babu yadda baiyi yaa sheik ya barsa ya taho kanon ba Amma haka yaki masa fir yace masa yabari kawai shi zaizo abujan jibi inyaso zasuyi magana cos he is kind of busy now da wasu abubuwan haka imad ya tsinke wayar badon yaso ba dan Wani irin mugun Nauyi yakeji aransa nason tambayarsa halin da rufaida ke ciki
Wanda ya kasa iya furta masa a fili.

Daga Nan Bai kara fitowa ba yafada wanka yama Gama mancewa da wata Zara daya bari a waje,ita kuwa Zara cikin salon makircinta sanda ta jawo hanlin shukra kanta Duk dama bawani sake musu fuska takeyi yau saita tsinci kanta da bata labari tanata cewa tuntuni tare da imad take wajen motsa jiki,aranta tasan muddin shukra ta san da haka toh tamkar da kowa ya sani ne..

She just want ppl to start picturing her real intention akan imad tana so asan da cewa lallai akwai Wani kulalliyar Ajiyar romance dake shirin tashi da zafin zafinsa a tsakanin su wanda takeso ta zafafasa banawasa ba.

Nazli is busy da i don't care attitude dinta ta Dade tana sharban baccinta batama San me akeyi agidan da sassafen Nan ba

Shukra ce dai ranar da kyar ta samu ta nitsu tunda ta tabbata da cewa ba dawowa yaa sheik zaiyi yau ba take bushasha Duk da bata kwanta da wuri ba Bai hanata farkawa da wuri ba kaf tabi ta tashe su da gulman Zara da imad data debo mutanen gidan sunata mamaki wasu kuwa basu dau maganan da Wani muhimmancin ba wani sabuwar gagarumin shirin aka shigayi kamar na jiya kowa na kille da dokin ganin sa..


Haka kawai xuciyar zara yake bata cewa akwai wani sabuwar abu muhimmi Wanda ya shafe rayuwata game da haduwarta da IMAD,Wanda by far bazata iya tantance shi ba,wato haka kawai jikinta da zuciyarta yake bata shidin nata ne wani sabon al'amari ne mai karfi a zuciyarta dake yawan alakanta su Wanda a wannan lokacin bazata iya cewa menene shi ba akalla hanklinta dai ya kwanta da kalamn mutanen gidan koba komi sun tabbatar mata da ta karbu awajen su saura shi Dan tabbas yadda taga ake kaunarsan Nan baza a taba kin masa auren Wanda ya yace yaso ba,..


Haka Aina'u ta fice agidan batare da sun hadu ba sai ta waya datake gaya mata komi,zarahn ce still ta dada karfafa mata gwiwa akan magani zaiyi aaiki akan muffy tunda har ya soma kusantarta is just a matter of time shizai soma bibiyarta harsai ta gaji dashi.

Duk yadda ai'nau taki cusa Hakan aranta haka Zara ta ladabtar da Ita harsanda tayi Imani da zancenta ta Kuma yarda da Hakan kwarai da gaske.

Yauma normally akayi breakfast mufrad ne kawai bayanan acikinsu sabida Wani early morning meeting din daya fita a presidential villa
Bai dawo ba sai wajen 11am Nan ma shiryawa kawai yayi suja fice da imad basu kara dawowa ba sai can dare...


Daga ta bangaren rufaida kuwa tunda su maman Iman suka bar gidan ta kasa samun nitsuwa a xuciyarta Duk dama yakumbo tayita rarrashinta da kalamai Masu taushi masu Kara karfin gwiwa da karafafa zuciya saidai Hakan baiyi Wani tasiri akanta ba, can bayan ishai datayi sallah tadanyi karatun qur'ani sannan taji nitsuwa ya Dan sauko mata kwanciyarta kawai tayi batare da ta kula yakumbo ba ta takure kanta waje guda akan gadon tare tarin tambayoyi da bukata masu dumbin yawa a zuciyarta wanda har iyanzu takejin nauyin furtasu waje

Haka daren ya Kare yakumbo bata fahimce yanayin rufaida ba,Dan ko cikin dare taji motsinta sai taji kamar ba baccin takeyi ba inta leka ta gani saikuma taga idanunta a rife

Washe gari da asubahin fari lokacin iskan asuba ya cilla yakumbo Wani duniyar rufaida ta zame daga Kan gadon cikin sanda ta sabi doguwar hijabin ta tayi waje.

Duk da yanayin jikinta na yadda take fama da rashin cikakken nitsuwa da lpya Bai hanata nausawa cikin anguwa ba danjin kanta take kamar wata zautacciya Wanda xuciyarta yake shirin tsinkewa da damuwa da kunci,a wannan yanayin datakeji bata bukatar Wani abunda zai karya mata gwiwa,atleast not a shaming party,Duk dama Hakan kusan dolene Amma bazata iya bowewa aranta jiya ta matikar tsorota da yanayin fassarrar dataji anmammta ita da iyayenta a abakinsu maman Iman wanda bata da aufi tasan aduk sanda aka Furta mata Hakan zataji zafi da ciwo axuciyarta bana wasa ba,jiya har kasa iya runtsawa tayi, cikin zurfin tunanin data yi tayi taga ya dace taje ta same malamin islamiyar su Wanda ake kira da malam sheik Abdul jabbar mohd sule,which she is sure zai saurareta batare datayi judging dinta ba,snn da alaman shine kawai zai iya gaya mata abunda zai iya tallafawa rayuwanta a halin yanzu datake matukar bukatar kwakwaran mafita..

Agaban masallacin da mallm Abdul jabbar yake jan salla ta nemi lungu ta rakube rike da kanta dayake mata Wani irin tsananin ciwo kamar ba sanyin safiyar Allah ba

Hanklinta kwance ta cigaba da kallo har aka watse dake tasan malam yakan tsaya ne harsai ya kammala karatun qur'anin sa sannin ya wuce gida

Sanda wajen yayi shiru bakajin sautin komai sainashi sannan ta tattara sauran karfin gwiwarta ta shiga takowa a hankli harta iso bakin masallaci.

Sanda ta iso daf sannan taji ta kasa iya daga kafafunta awajen tsayuwa tayi tsam tanamai lumshe idanunta batare da shirya ma Hakan ba Jin yadda karatunsa yake mugun ratsa mata cikin kunne yana mai shigan jikinta kamar iska mai tsananin sanyi.
11/18/21, 5:47 PM - Buhainat: *™✓SHADE OF RUFAIDAH*


_BY_
_SURAYYAHMS_


_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_


BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.


Part1:chapter 31


Ba zallan jiki ba hatta muryan yakumbo rawa ykeyi ayayinda ta karaso kusa da ita cikin sauri ta rirriike ta "rifaida Ashe kina Nan aketa magana banji duriyarki ba?dudduba fuskarta ta shigayi a hnkli tace na shigga uku ni A'i Yaya naganki haka?kukan me kikeyi rifaida Wani abu sukayi miki?kifadin waye acikinsu ya zageki yanzun Nan inbi sawunsu in sauke musu buhun rashin mutunci..

Wani matsanancin kukane ya kufce wa rufaida Wanda shi yasa yakumbo Jin nakaso itama sai tabita ta barke da Wani uban kuka kukan kawai sukeyi atare Babu mai kakkautawa da kyar rufaida ta kufce a hannun yakumbo tayi gefe durkushe akan gwiwanta cikin sautin wahalallen kukan dake fitowa da hucin nakasashen numfashi Wanda take kwaceshi da kyar,cikin wannan yanayi tace
,"..Inna lillahi wa Inna ilaihi rajiun yakumbo nashiga uku,rayuwata ya lalace..yakumbo ya zanyi da rayuwata?
Da sauri yakumbo ta rusuna agabanta tare da dagota daga durgushen ta take Nan take ta manne ta da jikinta ta rungumeta sosai tana shafa mata Kai da jiki.."Yi hakuri rifaidata,Ki saka ma zuciyarki dangana ki yayyafawa ranki ruwan sanyi,kuka ba naki bane rifaida adduan dai shi ya kamata muyi Allah ya fiddake daga cikin wannan lamarin lpya,kul Kar ki bari maganganun su ya dameki,kowa yasansu sune manyan algungumai magulmata a anguwan nan Kar halinsu ya dameki,kaf dinsun Nan basu da alqibla arayuwarsu basuma San abunda yake musu ciwo ba,Dan kuwa da sun sani da kodan albarkacin y'ay'a matan da suka haifa acikinsu ai bazasu aibata naki qaddarar ba..

Kiyi shiru abunki rifaida ki daure ki kwantar da hanklinki,namaki alkwari Dani da Hadiza muna Nan daram tare dake bazamu taba kyale wasu makirai Wanda basusan Kan magana ba suzo suna cuna ma rayuwarki tashin hankli,Sam Sam bazamu yarda ba, damuwa banaki bane,samun saukin ki shine a gaban mu kinji auntagale? Kuka kawai rufaida take tamkar wanda bajin maganan yakumbon takeyi ba Dan ita kadai tasan iya abunda takeji acikin ranta da xuciyarta,already abubuwa dayawa sun riga sun toshe mata kwakwalwa da numfashi suna famar nakasata mata gabobin jiki

Acikin xancen su maman Iman in akwai abunda yafi damunta baifi cewa da sukayi ummanta tayi fada da yaa malam ba,gaba daya sai taji hakan ya daga mata hnklinta sosai Dan kuwa tasan wacece ummanta,Abunda kuma zaisa ta daga hanklinta har tayi fada toh lallai babban al'amari ne bana wasa ba..

Maganan zuci kawai take cikin juya tunaninta akan mekenann yake afkuwa a gida Babu abunda bata shiga kullasa acikin ranta na bakin ciki da damuwa ba..

Banda lallashin ta da kalamai Masu sanyi da karya xuciya Babu abunda yakumbo takeyi har yakumbo ta gaji ta janyeta suka koma ciki bata wani kula ta dawo hayyacinta ba ba tsaban damuwa da jimamin kuka daya Gama rudata ya toshe mata madigar yin tunani


Suna barin tsakar gidan saiga bullowar rahamatu yar gidan malam dalhatu mai shayi Wanda tuntuni take labe ajikin dangar waje tayi luumui acikin duhu tanajin Duk Wani abun da akeyi ata ciki kuma komai da aka zantar anan din a kunnenta ya kare Danta riga da Tasha alwashin saita tonawa Umma hadiza da yayanta asiri..

A rakube ta zame ta falfala da uban gudu cikin sanda ta nufi cikin anguwar agaggauce


Tafiya take sauri sauri Kuma a karkace,wanda tsabar saurin datake yi daganan zaka iya jiyo sautin bugun zuciyarta gaban ta kawai take kallo damuwarta baifi taje ta fetsa gurmin data debo yanzu ba,aikuwa kamar wacce zata kife taci da kasa haka tayita jefa kafafunta galau galau akan hanya bata tsaya ko ina ba sai a dakin matar mai anguwa rike da cikinta tana yar haki
Assalamu Alaaikum
Sallama alaikum

Dake ma dare ne dakyar ma matar mai anguwa ta fito
Sannan ta kulata .
A tsattsaye ma ta tsaya daga bakin kofar fuskarta a matukar daure murya ciki ciki tace rahamatu lpya naganki a wannan Lokacin,Ina ita talatun? fatan dai bawani gurmi kukaje kuka hada ya afka daku ba?

Rahamatu dake kokawa da numfashinta cikin yanayin xakuwa tace A'a Ranki shi Dade labari da dumi dumin sa na kawo miki,wallhy yanzun nan nabaro kofar gidan yakumbo inda Naga Rufaida yar gidan yaa malam da idona tanata kuka..
Matar mai anguwa tace mene?Ki kace Kinga rufaida?yanzun Nan fa su maman Iman suka bar Nan since basu ganta acan ba

Cikin zaro Ido waje irin na magulmata rahamatu tace
Wallhy karya yakumbo ta shera musu,nida idona na ganta ai agidan yakumbon suka boyeta Ina labe abayan zana naji tana tsige su maman Iman da masifa,toh bayan tafiyarsu ni ban tafi ba kawai caraf saiga rufaidan ta fito daga Wani waje

A firgit matar mai anguwa ta juyo
Tace Toh Bayan haka Kuma saime kikaji rahamatu?me suke cewa kifadmin komi Karki boyemin komi.

Wani Shiru rahamatu tayi tana tunanin karyan data dora dan labarin yaji gishiri da sugar azabure Tace
Naji dai kamar anacewa bata lpya,koma ciki mijin nata yamata oho?Naji dai yakumbo tanata kodata da Allah ya kara sauki ita Kuma sai cewa take ta shigga uku ta lalace menen menenta ita ta jawo makanta abun kunya tana ta kururuwa,sai kuka take tana birgima a Kasa yakumbo tana famar rirriketa,nifa inaganin kamar tsantsar son zuciyane yasa rufaida tayi kisar Kan Nan, Nan sukuma iyayen nata suke neman su daure mata gindi..
Yo Naga daga an fara gayasa musu gaskiya saisu hau zage zage su fara lakawa qaddara laifi su mamn Iman basu baki labri bane?hmm ai korar kare yakmbo tamusu tana zaginsu Wai su magulmata

Matar mai gari dake cikin yanayin nazari bawani jinta ma take ba kalman
Cikin Nan da aka Furta Duk shiyafi daga mata hankli da shike ita juyace bata taba haihuwa ba kuma aranta takijinin taga Wani ya samu ciki kawai dai Babu yadda ta iyane

kada kanta tayi a fili tace hmmm tana mai sauke wata gimammen ajiyar xuciya can sannan ta juyo tashig bin rahamatun da Wani Dan iskan kallon Reni da kasknci
Tace "Iya abunda Sukace kenan?to kewai bakiji labarin yadda abun ya afku bane?..sata taso tayi ma mijin?ko fyade yay mata?
...rahamatu ta danyi shiru can tace
"Ranki shi Dade banji komi ba kamar fa daki suka shiga Dan Ina daga waje nadena Jin motsinsu

Wani doguwar tsaki matar mai aguwa taja a hatsale
"..tace Mtchewww Aikin banza aikin wofi wallhy kekam asalin daqiqiya ce marar wayo,yo wayasan ma sanda suka shiga dakin suka shiga tattaunawa Aida kindan labe ta waje kinjiyo mana sauran Kan zancen Duk kinsa nasaka rai.
Toh tashi kawai ki tafi,Allah ya bada ladan gulma..dama Ni ban aike kiba..
Yar diddigi Niki tashi min abinci nakeci kikasa aka dagoni

Tsuliya a xage rahamatu ta miqe tsaye tana Kyabe bakinta Dan tsabar takaici da kyarma ta iya Furta kalman sai anjimar daya makale mata a bakinta tanajin yadda matar mai anguwa take cewa ajima dayawa,wani wawan radadin takaicin ne ya gumeta ta dau hanyar gidansu jikinta a muce dan tagama lura kamar Babu abunda zatayi wa matar mai anguwa ta soma darajasu gaba daya matar tabi raina ma ita da iyayenta wayo
Dakema in sun jajibo gulman datafi karfinsu yawanci ita take sasantasu Kuma dama bawani rufin asiri bane dasu.

Ita ko a zuciyarta Gani take kamar yau ba'ayi mata adalci ba aiko Dan gaya mata Inda rufaida take datayi yaci ace ta yabeta tadan darajata..

Kodashike tasan matar mai anguwa da makirci bata cire tsammanin zata iya nade garinta taje har gidan yakumbon Ganin kwakwaf a washe gari..


Bangaren su Zarah kuwa tana saukowa daga steps cikin babban palourn gidan ta miqe Inda taga Babu kowa Dan tsayuwa tayi cikin nazarin Inda zata soma duruwa
Can saiga sautin saukowar keeyan sanye da eye piece a kunnensa yana amsa waya da uban sauri ta taho tanamai tareshi

Shikuwa sanda ya Gama amsa wayarsa tsaf sann yaji kmr zai saurareta yana saukewa a kunnen sa zarahn tahau murmushi tana kankance voice tce
"Darling Kay..my lost love keeyan bakada kirki",keeyan ya hade rai,tana dan murmushi tace toh sorry Maska, pls tmbya nake ko kaga Inda sauran mutanen gidan nan Sukayi I came down here but no one is available..

Idanunshi nakan wayarsa a hnkli yace "I don't know"..
Kallon sa ta cigaba dayi shikuma baisan yawan kallo,Asali Wai wakike nema ne?bude baki tayi kamar zata amsa taci Karo da fararen idanunsa masu asalin kyau da daukar hnkli,wani kafewa tay tsaban yadda taji wani maqudan bugun zuciya na taso mata"ohh keeyan,ohh keeyan dis guy is damnn hot too mugun kama ykeyi da mufrad inya hade ransa,too many hot choices aroud her tama rasa wani irin rawan ido zatay"
Itafa duk wani mai kama da mufrad kyau yake mata,gashi ko a mafarki bata taba samun kan mufrad ba..ga keeyan ma yaqita,toh insha Allah imad kam nata ne..jin ta bace shiru yasa keeyan dagowa ahnkli yace hey"..in su mum kike nema Suna can daki..And U can check out the rest in d garden..

Da Dan Murmushin ta tace mai ok thanks,shareta yy kamr badashi tayi ba ya juya kansa abunsa,ta kyabe baki batama jira ba ta bar wajen tanufi waje Tana takawa Kan matakalar da zai sadaka da ta waje cikin sauki,Dan madaidacin wajen shan iska ne mai Dan uban kyau da tsari wanda ba acika mai tarkacen kwalliya ba daga yan flawowi sai swing chairs da na asalin round table Wanda aka kawata shi da fararen kujeru masu dauke hankli

Wani salon taku take tana Jin yadda iskan wajen ke famar hudata saidai harta karaso wajen su fuskrta ba asake ba ganin yadda imad ya sake yana zabga dariya cikin yar hirarsu da malak..

Tana shigowa wajensu malak din tayi shiru ta yanke hirar da sukeyi har zarahn ta soma masa magana cikin kayataccen salon data shirya tazo dashi itadai batace musu uffan ba shima Kuma imad Banda Ido dayake binta dashi bai iyacewa uffan ba
,Zarah dake Kansu tana tsaye cikin yar sautin murmushinta mai tafe da yaudararren salo tace ma imad can I sit with u guys?a fixge ya juya sai suka hade ido da malak wacce already ta Kau da kanta gefe yace ok..

Zarah ta karaso cikin tafiyar yanganta mai sanyi ta zauna ata dayan bangaren Agefe dashi

Da Dan Jin haushin malak aranta musamman nakin basu waje tace
"I hope I'm not interupting anytin?
Basu amsata ba ta cigaba,"..so Mr America,Wani hirar akeyi Banda mu,we missed u Soo soo much yakamata ace hutawa kakeyi ba surutu ba,right girl?
Ta mayar da tambayar Kan malak Wanda ta dago cikin sauri ta tamata kallo daya..

A hnkli malak ta miqe kamar zata bar wajen ya mata Ido akan karta tashi
Sosai Hakan ya bawa zarah haushi amma a fuska Murmushi kawai take tamkar ba ita ba,gyaran muryan sa daya fito a hnkli yasata bada hanklinta kanshi zumbur ya miqe tsaye yana kallon malak "Amarya na i think I'm gonna go inside huhn,inkin Gama Kya sameni aciki..malak tadan kalleshi fuskarta adan daure tace just now?yace yeah baga wata antyn tazo tayaki hira ba..
Hade rai malak tayi batace uffan ba

Cikin sauri zarahn ta tsoma musu baki acikin maganan su
Cike da wata matashiyar kisisi na tace No no pls stay, I came speacially to say hi to you,uhmm yanzun har zakace baka gane ni ba?
Sounding normal yace yeah kindan kwanta min,rolling idanunta tayi Tace but you know Aina'u right?..Nan ma taga yadan ja..Tace urggggg c'mon
"Muffys wife,.Well I'm her blood sister.
Sai ta Mika mai hannunta tana sake Wasu kyakkwan murmushi tunkan ya amsa ta harta gaya masa sunanta as Zarah abbakar makarfi,..hannun nata data miko domin suyi musabaha ya basar normally ya amsa mata da cewa imad daga Nan Bai Dora ba,maida hannun tayi a kunyace tace..its nice meeting u...Nan ma Murmushi kawai tayi sai wayarsa yahau Kara,ganin mamansa yasa bai Wani jiraba ya nufi cikin gidan cikin sauri yana mai basu waje,yana barin wajen malak ta miqe a sadade tabi bayansa dukansu suka kyaleta awajen..

Aranar haka suka tayi tsakanin da Zarah Duk Inda ya zaga saiya tsince ta drawing him into one or two conversation Wanda tun baison amsawa harya soma amsawa .

It's seem she is soo interested in his life tana mugun son taji labarin zamansa a America but he is not much of a talker attitude dinshi na matukar bata wuyar gudanar da sha'ani.


Tanajin malak take tambayarsa meyasa
Baisha hannu da Ita daxu ba yace aishi baiya shan hannu da mata itadin ma kawai yayine Dan ya gwadata and he is impressed da ynyin tarbiyanta,zarah taji matikar baqin cikin haja musmn yadda ya yabe tarbiyan malak sosai awani bangaren sai taga kamar da Ita yakeyi cos ita nuna masa take ita wayayyi ce mai aji..


Sai Daf ana shirin sallah magrib Anty meera sukayi sallama da kowa suka tafi,as usual cikin annashuwa da marmarin dawowar imad gidan ya cigaba da kasancewa ranar anyi raha da hira ababban falon gidan har an gaji

Anan ne ma Zara take dada baza bajinta a Duk hirar da imad zai amsa saita saka masa baki na dole tana bada opinion dinta,so everyone tot she is just being nice shikuwa imad haryanzu baima gane metakeyi akansa ba cos he secretly hates girls like her aransa,shi dai arayuwansa yafison yaga yan mata masu shegen Jan ajin Nan masu fidda magana daga bakinsu da kyar but Zarah was hell bent in making them look like thyr friends already bacin baima gama rike sunanta aransa ba.


Aranar tsabar hiran da akasha basu bar falon ba sai wajen 1am na dare,tare duka aka watse ahakan ma imad din ne ya dame su akan cewa shiyagaji zaije ya kwanta


Ata dayan bangaren kuwa Tun dawowar su Abuja ainau takejin Wani irin abu a jikinta na matsannacin sha'awar mijinta Wanda tun data sameshi a daki Bai Wani kulata ba aikin gabansa kawai yayi tayi,itama tayi zuciya ta juyamai baya waiko inyagama zai nemeta Amma Ina Ta kasa iya dannewa Dan sosai abun yake cutar da ita cikin dauriya ta dora hannun ta akan kirjiinshi tafara balle mai boturan wandon sa Kallon ta yakeyi wani iri kamar bai saba ganin tanayin masa hakan ba

saida ta zame wando ta sakeshi a gefen gadon tafara kokarin juyawa domin tana gab da aikata Abin kunya da zubda aji gani take kamar yana hango Abinda takeji a jikin nata na tsantsar sha'awarshi dayake cinta ajikinta data kasa iya dannewa

Runguma ya bata wadda saida yayi kusan tafiyar da numfashin ta mai saukowa da qarfi da huci,Yasan halinta sarai so dolensa ya juyo da ita ya Kuma sakataa jikin shi ko da zaiji sauki sauki


Hannun shi ya dora ya zagaye kirjin ta ya matsesu gam yana fitar da nishi kasa kasa,Wani irin lumshe idanunta tayi tana sauke masa zautattun nishi mai tada hankali,batayi aune ba taji lips dinsa agefen wuyarta muryansa mai Dan uban sanyi da dadi na ratsa gangan jikinta tana hudata yace"u missed me?Ya fada yana fisgo maganar da kyar cikin nishi juyowa tayi kamar ana tafarfasa mata ruwan jiki ta afka masa gaba daya tareda dora kanta saman kirjin shi tana Wani kwarzana masa jiki,arikice ya dada kankameta tsamm saurin maida hannun shi yayi tareda riketa atare sukaja baya ya zauna a bakin gadon ta ita kuma fado a kanshi

sarkafe kafafun ta tayi gam a bayanshi cikin wani irin salo mai mugun tada hankli tareda manne jikin ta da nashi da kyau tana mai goga Mashi albarkatun kirjinta wani irin feshin numfashi sukewa juna, idanun shi ya sauke akan kirjinta dake sama da kasa akan nashi yanajin dirin saukar Wani irin azababben jarabbaben feeling dayake neman haukata sa,hannu yasa yafara tattare dan rigar baccinta da Already ta cukuikuyeshi ta koma can saman tummy dinta, irin y'anda ya kankameta ta Daga ita sai yar pant a jikin ta da bra dinta red colour iri daya

Squeexing dinta kawai yakeyi har yayi nasarar cire komi nata ya jefar kalar idanun shi tuni suka koma jaa saboda jan jarabar data tunkorashi dayaga tana shirin harxuka shi da salo
A hankli suke jujjuya jikin juna,can kuma saiya dakata ya dagota yana ta kallon ta,Zubawa kirjin ido yy for the first time kafin ya dora kanshi akai ya lafe yana sauke wata mayyar numfashi mai qarfi yana kuma tattaro natsuwa wa jikin shi.

Ainau Ta mugun matsu matukar matsuwa Dan kamar zata zauce haka takeji yau y'anda ta tsinci kanta a hannun shi Abu daya take jira zuwa biyu shine taji hannun shi ko bakin shi akoina nata sai dai kamar kwale kawai yake mata na mugunta ga abu tana gani ya tashi amma saidai ata goga mata yaki karasawa ciki ciki

wani irin goga mai breast dinta tafarayi tana wani irin nishin bukatuwa tareda danna kanshi cikin kirjin nata kamar zata tsagashi da sautin numfashi hannun ta dake shafa ko ina bayan shi yasa yakejin wani Abu na mai yawo a jikinsa yana mugun jin salon nata nayau har kokon ransa yana kuma mamakin yanda take kokarin bashi kai ba Jan ajii ko fada kamar yadda suka saba

lumshe idanunsa yayi cannn Jin yadda take kashe mai jiki da lasar datakai masa daga kashin wuyarshi har izuwa magworon shi har ta kawo bakin shi ta cafka tanai masa Wani irin shan da dakyar ma yakejan numfashi..

hannunsa daya cusa har tsagun duwawunta yke shafawa wani irin Abu taji yana tsirga mata da badon ta rike bakin ta ba da sai anji ihun ta yau dan na zuciya kawai takeyi ayanzu,tuni ta haukace masa batareda yayi wani kokari ba.


Shikuwa Wani irin mamakin ta yadinga ji yau duk zafin da ya debo yaga Wai nata ya danne nashi wani irin juyashi takeyi daga zaune tayi hadiye bakin shi yanda take sakalo halshen ta sako da lungu da sako dan dolenshi ya fita hayyacin shi

jikin shi ya soma rawa kamar anjoma mai electric shock wuta kawai take kunna masa batayi da wasa ba sun Dade ahaka tana zautar dashi


A hnkli ta zare bakin ta ta dago tana nishi sosai tareda janyo hannun shi ta dora saman kirjin ta murya kamar na wacce zatayi kuka, "tace muff kai kayi mun mana Tafada cikeda shagwaba da turirin bukatuwa tanajin kanta kamar ba ita ba,.
Effect din maganin data shassha tasan tabbas sune suka Gama cusa mata damuwa da axaban jarabar kwadayin sa

Idanun shi kamar wuta ya kalle ta "tarasa meysa yake kallontan? Batareda ya yi kokarin tabata ba aranta taja tsaki is he punishing me ne ?kodan ya lura ina hannu shiyasa yake cijewa yana jamin Aji,Gani take kamar da gangan ma yake mata,hakn yasa tasa mai sassanyar kuka tareda tuno Maganan xara datace yanayi ko sai daya tofa sai yadda tai dashi,ai tuni ta kawar da kukan ta fara jujjuya bumbs dinta akan kafar shi tana juyi tana danna duwawun ta kan mararshi dake wani irin tokarin ta da karfi Wani karar axaban jaraba dayaji ya tunkarosa yasa tareda saurin damke kwankwason ta cikin sauri,Nan ta saka hannu ta karasa cire mai komi nashi Tareda turamai kirjin ta wurin bakin shi.

Duk wani jan Aji kauda kai da dauriya haka ta danne su tuni suka kare nan da nan ya cafki kayan marmarin da suke kokarin zautar da shi yahau shan su

Hannun sa bibbiyu yasaka tareda matse su a bakinsa su da karfi, jikin shi har wani rawa rawa yakeyi,ya cikke su a bakin shi yana basu wata kalar zukar da bata San da kalarshi ba tsaban azaban dadi Dan alokacin saida taji wani irin ruwa mai mugun yawa na zubowa ta kasanta wani jagab take jin pant dinta she feel like shes burning alive bata San lokacin da bakinta ya subuce tace muff ka shamun ba,kamar zatayi kuka tace muffy please do it na rokeka Tafada tana kara danna mai jikinta cikin yanayin da batayi zato ba

Abinda yakeyi da kirjin da ace haka kawai ne sai tayi mai kuka Amma da yake jarabar ta yanzu tafi karfin
tashi karamai karfi takeyi tareda karamai zafi...

Saurin juyawa yayi da ita ya shinfide ta tareda mirginawa aknta ya danneta cikin ta Sauri,itama mirginowa tayi tareda hayewa kanshi yanajin yanda kirjin ta ke gogar nashi tana kara Azabtar da shi

Aranshi Sam Bayaso ya nemeta a wannan yanayin tsoronsa kar tazo daga baya tana jamai aji tana gudun shi bayason walakanci Sam Sam Amma Yasan dolene kawai ya shigeta inba haka ba da alama akwai matsala.

Kuka kukan Magiya take mashi dan jitake kamar zata haukace inbaiyi ba

romance din yasa ta somajin kamar yana bata maganin Abinda takeji ne tsawon kwanakin da suka wuce zuwa yanzu Wanda bata samu tarewa dashi ba,wani irin dad'i tarinkaji mara misaltuwa

Kawai So take yaci gaba da taba ta da kuma kara tsotse ta da magic touch dinshi mai gigita ta

Kamkame shi takeyi yanajin y'anda take mai juyi a bayansa mika yayi tareda juyowa da karfi ta koma gefen shi Kallon ta yay kirjin nan sun tsuke wuri daya Alamar tana cikin Wani hali na jarababben sha'awa, tsabar mamaki yasashi zuba mata ido yakasa yin komai sai ganin tsallen da hajiyar shi takeyi ajikinshi yau

Dakyar idanun ta ke budewa ta rike kirjin ta gam gam Alamar suna t'sikarin ta tana Jin kamar zaucewa zatayi

Kallon da ta aikamai kawai ya isa ya isar mai da sakon sa daga Nan baiyi wata wata ba ya afka mata suka Lula duniyar ma'aurata..
Surayyahms
11/18/21, 5:47 PM - Buhainat: *™✓SHADE OF RUFAIDAH*


_BY_
_SURAYYAHMS_


_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_


BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.


Part1:chapter 33


Kara matsowa kusa malam abduljabbar yay cikin Mamkin ganinta yace koba rufaida bace?kanta dake a can kasa ta dago ahnkli ta dan kallesa ayayin da take kkrin tare tulin ruwan hawayen dake bulbula daga cikin kwayar idanunta wanda ita kanta tasan bata isa ta tsare sa ba,cigaba da kallonta yay har saida sautin muryan ta Mai tsananin sanyi da rauni ya kufce ya fito daga can kasan tantanin makwallonta tare da sakin wata yar karaman dirin numfashin ta Mai tafe da rawa rawa,cikin yar sheshekar kukan datake kkrin danne rurinsa ta daure tace Assalamu alaikum malam katashi lpya?"Lpya" kawai.. yace ynata kallonta duk jikinsa a mugun sanyaye da yanayinta dayake lura daga Nan Wani karamin shirune ya gifta a tsakanin su,baice uffan ba itama bata kara iya ce masa komi ba,kallon yanayinta kawai ya dingayi already jikin sa ya riga ya basa rufaida ba lpya ba,ita kuwa alokcin abubuwa dayawa ne suka shiga damunta suna ruda mata tunaninta game da zuwanta datayi Nan saitanajin kamar bai Dace ma ta fito a wannn yanayin ba

Wani irin rudani ne ya gauraye fuskarta da zuciarta wanda yake kokrin kulleta mata Kai ta hanyar cunkushe mata zuciyarta da karfaffan waswasi

Tunani take aranta tana sakawa tana warwarewa"..shin A Inda mummunan labarin ta ya baza koina a anguwar su tasan dai da kyar ne in shima baiji labarin cewa tayi kisan Kai ba so What if he also choose to misunderstood her now?wajen wakenan zataje ya tallafa mata wajen taso da qarfin imaninta dayake neman gushewa?
tasan dai bazata taba iya komawa ga kawu zaidu aynzi ba,Sam bata son ta Kara jawo masa Wani matsalar da mahaifinta yaa malam,Wani irin karayar zuci ta dingaji ayayin datake wannan tunanin Wanda ya haddasa mata Jin mumuman rauni a zuciyarta Wanda bazatama iya fasalta kalar ciwon dayake tafe dashi ba,Wani irin cunkuso da ciwo ta dingaji a Kan kirjinta da zuciyarta,sai tay wani jimm Babu wani shiri sai taji hawaye zirrrrr nabin kuncinta suna saukowa har kasa bisa kumatunta hartana Jan shessheka sautin kukan nata ne yake fitowa a fili..

Cikin yanayin damuwa malam Abdul jabbar ya hau rarrashinta da kalamn sa masu sanyi yana mai bata haquri yace:

"Kiyi haquri ki shigo daga ciki malama rufaida, ai Koma menene matsalar taki bai dace ki tsaya anan kina kuka ba ko?..Dan Allah kiyi haquri ki shigo ki zauna ki nitsu inbawai har kin yanke ma Allah hukunci ba ne
Jin tayi masa shiru yasa yace malama rufaida kinaji kuwa?
A Babu shiri ta gyada mai kai batare da cewa uffan ba tabi umarnin san ta shigo daga cikin masallacin tana Dan goge hawayen dake manne akan fuskarta, can nesa da shi akan tabarma ta nema waje ta zauna,tana zama ta kife kanta akan kafafunta tana famar sauke nannauyan Ajiyan zuciya..

Malam dake kkrin sauraran damuwrta Bai wani jira Jin ta bakinta bama yahau mata nasiha da wa'azi masu bala'in shiga jiki da ratsa Imanin mai Imani Wanda acikin furucin san ne kadai yasa ta fahimce cewa ashe shi baima sanda labarin abunda ya afku da Ita da aketa bazawa acikin anguwar jiya ba.

Hakn ya Kara bata damar Jin zata iya fayyace masa damuwarta ta fuskar neman kofar mafita da sauki,tana hawayen ta shiga rero masa kadan daga cikin abunda ya afku da Ita bata iya boye masa komi ba sabida raunin datakeji da Kuma yarda dashi datayi ganin shi bamai saurin fassara bane tana Kuma kyautata zaton bazai tona mata asiri ba.

Malam Abdul jabbar yakasance mutum ne mai rauni da tsananin tausayi,
shima sanda ya zubda hawayen sa sosai agabanta Jin irin ukubar rayuwa da ta fuskanta a hannun mijinta Wanda har ya jawo tayi sanadiyar daukan ransa a wannan yanayi

Saidai shi baiyi mamakin jin yadda tace mutanen anguwan sun juya kan maganan ba,Dan wannan din tamkar da dabiar Dan Adam ne na dindin din,wato ya aibata mummunan qaddarar Wani sannan shi yana mai kafafa da nasa laifukan.

sosai malam ya tausaya mata duba da karancin shekarunta duka duka rufaida batafi sa'ar yar kanwarsa maryam dake karkashinsa ba,tunanin yake ta yadda yarinya karama kamar rufaida zata iya dokar kalubalen dake tattare da irin wannan qaddarar shiyasa yashiga bi da kalamansa cikin hikima yana saukakawa yanamai dangata ko Wani matsalarta da ayoyin alqur'ani da kissosi na manzon Allah saw dan ma kartaji kamar da ra'ayinsa kawai yake furta mata wayannan muhimman shawarwari ko danta ji dadi...

Sunfi minti arbain rufaida tana shiru anajin nasihohin sa wanda Kamar yadda tayi burin samun karfin gwiwan daga gareshi Hakan yakasance har fiye da yadda take zato ma, Dan sosai malam ya nuna mata cewa komi arayuwa mai wucewa ne in har ta dage da addua da karatun qur'ani ta Kuma yarda da Allah tasaka sauki a lumaranta ta mance da maganganun mutane,shida kansa ya mata alkwari cewa muddin ta samu saukin jikinta toh koshi zaina zuwa har gidan yakumbo yana koya mata karatu Dan dama baifi surori kadan ya rage mata ta kammala saukan qur'aninta ta ba.

Sosai rufaida taji sanyi aranta atleast she got sumone else dat totally understand her pain and is ready to help her regain her strngth,basu wani Dade ba malam yace tayi marmaza ta tashi ta koma gida tun kafin gari yay haske mutane su fara tsareta da gulmace gulmace

godiya sosai ta rinka masa Dan har yawan hawayen datakeyi saida taji shaukin yinsa yadan ragu kyawawan kalaman sa masu mugun sanyayawa Wanda taji dirarsu a zuciyarta tamkar saukar ruwan sanyi ta mike tsaye tana famar godiya,shikuwa sai bata haquri yaje yana dadda jadadda mata akan ta dage da kusantar kanta ga Allah.


Cike da godiya tayi masa sallama ta dauki hanya direct ta nufo gida dakema ta Dan killece dskarta bata bude shi dau awaje ba duk da haka daidaikun mutanen dake wajen sai kallonta Suke suna gulmanta, basu dai tunkareta ba dake ma kanta a kasa yake take tafiyarta Kuma cikin sauri da dauke kai bata tsaya kula uban kowa ba harta isa kofar gida

Sallama tayi Jin koina shiru ta fadi tsakar gidan kirjinta ne ya bugga atake ta nemi waje ta dakata Jin sautin muryan yakumbo a daki tanata faman masifa saidai bata San da watakeyi ba.

Kirjinta ne ya buga Duk tunaninta Kar ace mata ummanta tane ta dawo,cikin sanda ta shiga karasowa tana takawa a sace harta ta dafa kofar dakin,Nan da nan ta gane sautin muryan Wanda takeciki,daga Nan ta tsaya itama tana saurarinsu..
Daga ciki taji yakumbo tana masifa tana cewa
Ashe mutum bazai huta da maganan rifaida ba?Fisabaillah da sassafen Allah tun gari Bai Gama waye ba anzo ana tare ka gulmace gulmacen banxa da wofi to wallhi nidai Babu ruwana Allah na Gani nayi wadar da irin wannan rayuwar taku

Dagata dayan bangaren muryan matar mai anguwane yake tashi cikin isa da iko tana mai dakatar da kalaman yakumbo cikin salon tsananin raina mata wayo

"Ai ke kam dama haka matsalarki take,gaki Nan dai kin manyanta Amma rikicewar tsufan Nan yanaso ya zautar dake kina abu kamar karaman yarinya wacce bata mallake hanklinta ba"Nina ce miki gulma ya kawo ni gidanki?mutanen gari dai da suketa debo matsalar jikarki suna damun mu dashi shine Nace bari inzo dakaina in magance mana komai ..Cikin tsareta da sauri yakumbo tace toh sannu Aminatu yar sarkin yaqi,wato kinxo ki magance mana komi,yat dariya yakumbo tayi da zafin haushin ce mata datayi wai bata mallakin hanklin kanta ba,tace toh sai kuma akayi Yaya Amina?nikam anya kanki daya kuwa?yarinya da uwarta da ubanta araye kyace wani andameki da matsalarta?ko daga cikin iyayen nata akwai Dan uban dayaje gidanki yanemi temakonki ne inda akwai ai saike fito fili ki fayyacemin dan ni bana aikin yaranta
bana kafa hujja da rade raden mutanen anguwa..

Cike da dacin rai da izza tace
"Abun da rufaida tayi Sam bai dace ba Niso nayi ma inzo in sameta a cikin dakin Nan shiyasa ma nayi sammako na taho,yakumbo boyeta da kukeyi bashi ne fa mafita ba,wannn Abu data aikata na kisan Kai ya shafe mu duka,yarinya tabi ta batama suna Duk garin kano a baredede da damu? Toh wallhy inku bazaku iya sakata agaba ta amshi kuskurenta ba ta mu zamu iya,ai gamunan muzamu iya ladbtar da kowacce shegiyar yarinya Dan bazamu taba bari ire iren ta Suna yawo anguwa Suna gurbata wa sauran yan matan mu tarbiyan su ba..

Shiru yakumbo tayi aranta tana ta mamakin yadda matar mai anguwa take tada jijiyar wuyarta akan abunda kwata kwata bai shafe ta ba..
Rufaida dake manne da kofar dakin tanajnsu Babu abunda kirjinta yake sai bugawa,gaba daya ta maida hanklin ta wajen son jin kalar amsr da yakumbo zata bayar,Kan ta hankara kawai taji an bankade kofar ta ciki,yakbon ce ta fito waje a harzuke ta debo talkamna matar mai anguwa batare da ta lura da Ita ba ta koma ciki. Dakin ta watsa agaban ta tace

"Ke Amina Kisaka kafafuwanki anan ki kama hanya kibarmin gidana ko in gurje mummunan bakinki..
Matar mai anguwa ta mike tsaye zatayi magana yakumbo ta daka mata tsawa a gigice Wanda yasaka rufaida shigowa cikin dakin a rikice,da sauri ta isa gaban yakumbon tana mai rirrike ta ganin yadda tsaban bacin ranta yake tafarfasa a fili..yatsun hannun ta har Wani rawa rawa suke tana nuna su akan fuskar matar mai anguwa
A zafafe cikin tamfatsen masifa tace"Harke Amina kina da bakin zuwa gidana Dan ubanki kina gaya min baqar magana akan rufaida?yarinya inbaki sani ba da raina aka haifeki,nasan komi akn rayuwarki in kura na maganin zawo to taiyi maknta mama,
karkiga Wai kin auri mai anguwa kina Wani bunkasa kina hura hancin waike kin mallake sa,waye baisan cewa uban ki matsafi bane ne kakanki kuma gasurkumin boka..

Ke Amina Daga yau Na haramce ki da shiga tsabgar rayuwar rufaida inyaso kisa mijinki ya koreni anan anguwar dadin abun harki mutu baxayi gindin haihuwar yar data Kai rufaida ba..

Da Wani irin kukan kura matar mai anguwa ta mike har jikinta na bari,..

"Wani kike gaya ma wayannan maganganun yakumbo?mani like wa gorin haihuwa?
Wasu maqudan hawayen takaici da tsananin zafin maganan yakumbo take suka yanko mata cikin rasa kalar xagn daya dace ta sauke akan yakumbo kawai ta shiga tabe bakinta tana kada kanta araunane...

Can dai ta dauki takalmamta ta riko a hannu tana mai kallon setin rufaida

Tafi minti biyar tana kallon rufaidar da Wani irin mugun Ido a kuma ayanayin daya jefa rufaidar Jin mummunan tashin hankli da fargaba..
Hawayene suka shiga sauka a idanunta Babu kakkautawa,matar mai anguwa ta tabe baki cikin tsananin fushi"Uhm yarinya banga laifinki ba,ace barewa tayi gudu yarta Kuma tayi rarrafe?uwarki ma haka take, mafadaciya makira Wanda tafi kowa salon iya munafurci,hakama wann tsohuwar Wanda kukayi gadon mugun hali da bakin zuciya awajenta,kinje kin kashe mijinki kina tunanin mu zamu kyaleki anan anguwar kina yawo kina abunda kikaga dama ko?toh wallhy bazata sabu ba saidai in bani bace matar mai anguwa.

Saina saka an ladabtar dake an koya miki tarbiyan da gidanku suka kasa baki,shashar yarinya kawai,da aihuwar irinki gwara in mutu a juya,Allah ya hanani gindin haihuwar Indai irinki zan haifi..
Allah ya raba ni da Mai baqar zuciya irinki Allah wadar da tarbiyan da aka baki,dangin marasa mutunci, kwadayayyu Kuma dolene agaya muku laifinku ko kunaso koba kwaso..
Da so nayi muyi magana ta fahinta domin ki gaya min mtsalar ki Dana iyayenki Amma harni ce za'acin mutunci ana min gorin haihuwa akanki?toh wallhy saina nuna muku iyakarku a anguwan nan zaman anguwar Nan saiya muku daci..
Tana dasa aya yakumbo ta juyo da ita tana kwallon cikin kwayar idanunta da already a hargitese yake da tsananin bacin rai Dan in akwai abunda ta tsana baifi kamata gorin haihuwa ba

Yakumbo tace
Inkin isa kije ki aikta Duk abunda kika Furta anan Amina
Tsayuwar rana faduwarsa ga fili gamai Doki saura sukuwa,shiru tayi Jin yadda rufaida ta rirriketa da zimman sassaita ta,'..kiyi hakuri umma Amina
Allah ya huci zuciyarki laifin danai muku kuyafemin,abunda ya afku Dani qaddara ce bason raina ba,dan Allah kuyi min adalci kudena zargin iyayena akan Duk abunda ya afku Dani,laifi nawa ne bana su ba,in zaku aibata no zaku aibata basu yakumbo ba kiyi hakuri Dan Allah in ranki ya baci

Cike da isa da izza matar mai anguwa ta juyo a hatsale
Bazan yi haqurin ba
Maqirar banza sai Kun kwaso ma mutane tijara sannan kuzo Kuna makale murya Kuna abun tausayi.

Rufaida kin ban mamaki,to wallhy ki maxa ki kyara halayenki tun wuri Dan kuwa kin aikata mummunn laifin da bazai taba gogewa atarihin rayuwarki Dana anguwar Nan ba.

Cikin dauriya Rufaida tana tare ruwan hawyenta tace Toh kuyi haquri kuyafemin,caraf yakumbo tace karma suyafeki.
Su sakaki a wutar jahannama in su suka halicce ki
In masu kikayi wa laifin su kashe ki mugani,dadin abun kowa zai Gani a kwaryan cin tuwonsa,Kuka ne ya kufce mata tace karya Amina takeyi wallhy dantaga bani da komi ne tazo har gidana tana zagina tana cimin mutunci,suje suyi wa ubanki wannan barazan gulman mana in ba tsoro ba?kawai Dan anrainnin wayo kowa saiya kwaso sharar bakinsa yana watsa min?angani tsohuwa kekuma karamar yarinya toh Duk wanda yake tunani ko yake ikirarin zai kuntata ma rayuwar wani Dan yanaganin yafisa abun duniya karshe shi zai zamto abun tausayi Kuma wallhy saikin tozarta kanki da muguwar halinku Amina.

Abun da ya afko rufaida kwata kwata bai shafeku ba, Yan mata nawa ne a anguwar Nan wayanda suke aikta mugayen abubuwan Allah wadar? Har Yan mata masu siyar da kwaya an kama su,ga karuwai ga yan daudo da gwartaye da Yan luwadi,Amma ai ban tabaji anje har gida ana titsiyesu ba sai Akan nawa da qaddarace ta afka mata tayi kisan kan,dan tsaban Kun raina min wayo?Allah saiya sakamin ya sakama rifaida,yarinyar Nan bata taba muku komi ba sai Allah ya mana sharia akan muzanta da kuke faman yi.

Tsaki matar mai anguwa taja ta kama hanyar ta tayi waje,ita kuwa yakumbo sai sauke hawayen ta take tana jin tsananin zafin abun aranta,
Cike da sanyin jiki rufaida ta juyo tana share kwllar idanunta da suke zubowa daddaya
Muryanta adan dishe tace"kiyi hakuri yakumbo,
Dan..batama karasa ba yakumbo ta tsareta a fusace da yar masifa tace
Ke dalla rufamin baki wani hakuri zaki ban bayan kin kama kinfice waje sassafen nan danki jawo mana masifan mutanen anguwa
Ba kallon ki da sukeyi bane a anguwar yasa suke zuwa nan watsa gulma?Wajen malamin mu naje fa yakumbo?..waye kuma malamin Ku?
Bayan kaf anguwan nan babu mai hankli jahilan banza magulmata wallhy in ba tashi tsaye mukayi ba sai sun binne mu da ranmu.
Masifa yakumbo ta cigaba da yi,rufaida bata kara ce mata uffan ba har sanda ta danyi sanyi,sosai ta fahimce cewa damuwa ne da tsoro take son ya fara damun zuciyar yakumbo,tuno sallan fajr da batayi ba yasata fita waje cikin sauri ta doro alwala tazo ta aiwatar..
Tana idarwa ta cigaba da zama a wajen ayanayin rafka uban tagumi akan sallayar tana mai maida kallonta izuwa bangon dakin

A hnkli take sauke ajiyan zuciya dan Wani irin cunkushewar kwakwala da tunani tarinkaji a zuciyarta hade da tsananin nauyi da bugun da zuciyar Nata yake kanyi Wanda bazata Iya fasalta shi ba

Saidai ata wani bangaren,iya maganganun da sukayi da malam Abduljabbar shiyake kkrin dawo mata kanta yana kuma warware mata wasu damuwowin nata yana Dan sassaita mata yanayinta na daurewar kai da tunani.

Its feel like a waste of time ta zauna tana damuwa da maganan mutanen anguwa,Wanda gaba daya ta lura basuda cikakken masaniya akan asalin abunda yake afkuwa da ita..
Karamar nishi ne ya kufce mata ayayin data dada gyara zamanta cikin nazarin abunda ya dace tayi nan gaba.

Aranta tasan Tabbas komi bazai zo mata da sauki nan gaba ba,duk yadda zataso ta daure akan wasu maganganun tasan bazaiyu ba face sai sun raunanata,in akwai abunda zai takura mata baifi asako maganan iyayenta,runtse idanunta tayi sannan ta bude shi a disashe tanajin wani irin shaukin ganin fuskar mahaifiyarta agaban ta kodama zata danji sauki,kusan minti talatin ta share cikin wannan yanayi sannan ta mike tsaye ta fito ta same yakumbo da har yanzu ba a Dade take ba,Dan kuwa abun ya soma isanta kawai gani take kamar Dan bata da galihu ne yasa ake raina mata kurwa har hakanan.

Iya bakin kkri rufaida tayi dan kawai ta shawo kan yakumbo,wacce itama hakurin kawai take bata akan ta kara daurewa su fuskanci abunda yake gabansu kawai na samun saukin jikinta Ahaka suka bar maganan,kowa ya shiga kkrin binne takaicinsa a zuciyarsa Dan su karfafa ma juna


Da ikon Allah kuwa har yammacin ranan babu Wanda yakara leko su.


Bangaren umma hadiza kuwa fitinan yau daban ta gobe daban,Dan sosai mutanen anguwa suka dau zafi da ita akan tanayi musu tufkar wawa tana nuna musu girman kai,dayawa mata sunsha alwashi akan sai sunga bayan taurin kanta da jiji dakan datake musu Wanda sunsan shiya yakasance musu Katanga dajin mummunan labarin rufaida.

Tsakaninta da yaa malam ma Sam babu dadi,wani irin fushi yakeyi Wanda sam bata fahimce silarsa ba,Dan har abincinta ya dena ci
Wani bin saitaga kamar laifin komi ma akanta ya Dora,ga takurin mutanen anguwa dan rana daddayane bata arangama da rikicin magulmata bacin yaaa malam dayayi makasudin faruwar abun yana rayuwarsa normal tamkar babu ruwansa

Wasu ma tsoron hade ido Sukey dashi bare ajega tunkarar sa da wata gulma,komi akan umma aka jibga anyo gulman anyi baqar maganan har abun yana Neman ya soma raunana mata zuciyarta sosai.

But Daurewa dai ta cigaba dayi sabida yarta tana lazimin rufe bakinta akan maganan lallai zai taimaka awani fannin samun lapyarta da samun cikakken nitsuwarta
By no means bata cire tsammanin rayuwar yarta rufaida zai dawo saiti ba,kaf cikin yayanta tanajin rufaida ta dabance a zuciyarta,dan kuwa rufaida yarinyace data balain yarda da kanta ta kuma yarda da Allah tana mai jingina dukan lamuranta gareshi cikin tsananin yarda dashi,duk da cewa labarin zaman ta A US tare da alhaj bature ya mugun girgizata ya dama mata kwakwala amma wani bangaren zuciyarta bai cire ran sake yarda da cewa rayuwar rufaida zai farfado ya dawo yadda yake dacan ba.

She just cant wait to see dat preety sweet smile on her face filled with enthusiasm and courage to built a better life for heself,that fierceness and boldness in her daya banbance ta zubin dukkan sauran yaya mata.

Kullum fargaban umma baifi yadda rufaida zata amshe qaddarar ta axuciyarta ba.

Rufaida yarinyace karama shin har zata Iya mancewa da komi cikin sauki ta rungume rayuwarta mai cike da burirrika koko hakan zai cigaba da zamtowa wani Katanga ko silar dazai zanca mata tsarin rayuwarta nahar abada?
11/18/21, 5:47 PM - Buhainat: *™✓SHADE OF RUFAIDAH*


_BY_
_SURAYYAHMS_


_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_


BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.


Part1:chapter 34

Wayannan tambayoyin su suka Dade suna rikita ma umma kwakwala suna aikin dagula mata yanayin tunanin ta shiyasa ma a kullum cikin yanayin damuwa da fargaba zaka tsince ta ko kaga ta rafka tagumi cikin Nisan tunani mai cike da kunci.

Ayanzu haka gaba daya ta rasa ta yadda zata fara tunkarar matsala guda daya acikin matsalolinta musamman ma Wanda yafi kunnowa mata kai na tsananin fushin da yaa malam ya dauka da ita., hargagin gulma da titsiyar mutane Sam bai dara ta harcan can ba,dan bata taba kai zantukan su har cikin zuciyarta ba,sumtimes in aka fada mata baqar maganan saidai ya mata zafi hartayi hawayen kunci amma daga zarar ta kwantar da Hanklinta sai taji komi ma ya wuce mata,she believe ita kadai tasan gaskiyar lamarin yarta ba mutane ba so why worry?saidai abun na mata wuyar dauka wani bin cin fuska da rainin wayo yakan shiga ciki,dan akan lamarin rufaida sosai tagane fuskokin makiyanta, saida ta kara fahimtar yanayin mutanen anguwar bana wasa ba.

Wato wasu kana zaune da su ne ana dariya ana raha amma dagata cikin zuciyarsu banda tsananin tsana da kiyayya da dumbin hassada babu abunda suke maka, arayuwa jira suke kawai suji faduwarka ransu yay sanyi da dadi,harga Allah jira suke ace musu ka mutu ace baka duniyar gaba daya sai hanklinsu ya kwanta.

Wasu sukan Iya boye tsana da hassada agabanka sununa tamakr basu tsanekan ba amma abayan idonka sune kan gaba wajen gaftare ka,duk wata kofar cigabanka suna yaqi dashi,duk wata kofar musiban daa shafeka suna murna dash, amma wasu tsantsar jahilci ke gindaya musu hakan,a gajeren tunanin su muddin qaddara yasame bawa toh gani suke kamar shiyaga dama hakan ta faru dashi.

Saidai duk da haka in qaddarar ta same su sukanfi kowa nuna son ayi musu uzuri..ko sukama dalilin da zasu lakama alhaki.

Umma duk saida ta fahimce wayannan halayyar acikin kwana biyun nan dama shi halin mutum sai Allah baka isa ka Iya ma Dan Adam ba.

Bisa dogon nazarin datayi kwkwaktan baya bata kakkarfan zugi akan aikata komi face ta gyarota tsakaninta da yaa malam,koma yaya ne su dawo daidai dan tana matukar bukatan samun hadin kansu awannan yanayi na yaqin kubutar da rayuwar rufaida daga mummumn baki da fassarar mutanen anguwa.


Kwana biyun nan haka ta Dora dammaran tunkarar sa akan maganan
Saidai as usual bata ji ta da dadi ba,cewa yake babu ruwansa d maganan rufaida yrda ta bijire masa ta rabasa da mahaifiyar sa,babu kalar baqar maganan da umma bata amsa ba amma hakan dai tayi shiru,saida ya kammala ta nemi alfarman sa akan a sati zata na fita sau daya zuwa gidan yakumbo tana duba lpyar yarta,ahakan ma dakyar ya amince shikansa cike yake da damuwar yanayin jkin rufaida Wanda a duk sanda ya rufe idanun sa cikin nitsuwa toh sai ya hango rama da kwamusher da yarsa tayi.

Babu kalar tsine ma alai bature da bayayi a zuciyarsa amma bai taba Barin hakan ya fito karara a fili ba.

Sosai ya Tara masifa aransa yanata jiran ranan da alhj okene zai fito,already yanada labarin cewa tub ranar da aka kamasa ya gudu ya bar matayensa
,yanzu haka ita kanta suhan wahala kawai take sha dan survival of the fittest akeyo agidansa sakamakon labarin da sukajji nacewa hukuma suna farautar mijinsu akan laifin kisan kai da rufaida ta aikata.

Akan haka aka sako suhan din ita agaba da gore gore,kusan kullum sai matan alhaj okene sun sauke takaicin su akanta na cewa shegen maitar kwadayin ubanta ya jawo musu dukan ukubar da suka tsinci Kansu aciki

Ita kuwa suhan haushin yar uwanta rufaida ta somaji a xuciyarta tun abu na wasa wasa har ya soma rikida yana dawowa tsana da takaici
A duk sanda aka muzanta bata ganin laifin kowa saina rufaida,fisabillah da rufaida ta hakura kamar yadda su suka hakura suka zauna agidajen mazajensu Aida duk wayanann abubuwan basu faru ba gashi ta jawo musu abun magana badama su fito cikin mutane sai an yaba musu baqaqen maganganu.

Day by day suhan tana cikin yanayin nazarin hakan aranta and with each day tayi tunanin sai taji wani muguwar haushi da tsanar rufaida.

Ata bangaren su yakumbo kuwa tunda ta sunkuya amfani da maganin garjajiya bata rusuna ba da kuka da bori haka take tursasa ma rufaida yin wanka da surace har maganin aljanu da mugun baqi saida ta nemo ta Dora ta akai

Wani bin har abun yay ma rufaida yawa sai taji gaba daya jikij nata na daddaureta,itadai badon tausayin yakumbo datake yawan ji aranta ba da tuni ta bijire ma dukan abubuwan da ake ma jikinta

Sassafe zatayi wanka da saiwowin tare ciwon sanyi,
Ganyen goga masu da jar kanwa, jijiyar zogale duk an zibgashi a jikinta ya shigeta ta koina ya ratsata.

Hakama Lime water, qurji, ginger da ppermint leaves
Wanda ake yawan jikasu overnight da sassafe haka zaa bata tashanye shi tas wai zai magance mata duk wani nauin Vagina odour

Bagaruwa powder kuwa har a pap or ko tea ana juye mata,da daddare haka zaa kwaba Helba and salt asata zama aciki as 30min sitbath for kanann vaginal infection da matsewa.

After 1 full week babu Wanda ya kara lekowa face umma da suka balain jin dadin ganinta ranan datazo,sunsha hira musamman da umma ta nitse cikin farincikin ganin improvement a lapyar rufaida,ranar kamar Wanda aka Dade ba a hadu ba haka take tarairayarta tana bata duk wani kulawar datace tana so abata.

Yau Har kusan yamma umma tana tare dasu kafin rufaida ta samu ta dan koma bacci
,hakn yasa suka samu kebewa one in one da ykubmbo inda umma ta shiga gaya mata duk abunda ake ciki
Daga ta bangaren yaa malam da kaf labarin abunda ranar tagansa yanayi na tsafi akan dan uwansa yaa sheikh Wanda haryau bata Iya binnewa a kokon ranta ba, yakumbo ce ta shiga jimami tana famar gargadinta akan tayi takatsantsan dashi,tana dada bata shawarar akan ta cigaba da sakamasa ido duk wani motsinsa tana lura kuma tace mata basaima ta Dora ma kanta wahalar zuwa dubasu duk sati ba tunda jikin rufaidar ma da sauki kardai subawa yaa malam daman samun lokacin da zai cutar da rayuwar wani.

Sosai umma tayi naam da wannan shawarar tabbas yaa malam yana bukatar asaka masa ido,saidai awani bangaren gani take kamar bazata Iya kyale rayuwar yarta rufaida ya karkace ba wanda already tasa damurshi a zuciyarta sosai tana so taga ta tallafawa rufaida ako ta Ina danta dawo daidai.

Saidai kafin ta komo gida tasha mamakin rufaida sosai Da tayi ta mata bayanin kartadamu zata iya kulawa da kanta harta bata labarin yadda sukayi da malam abduljabbr nacewa inta samu cikakken karfin jiki zaina zuwa har gida yanai mata bitar karatu.

Sosai ran umma yay fari da Jin wayannan maganganun albarka tasaka mata tana mai kara ma zuciyarta karfi da tausasan kalamanta masu mugun sanyi da kara karfin gwiwa tana mata nasiha masu ratsa zuciya matuka,ranar haka suka rabu kowa da tarin karfin gwiwa a zuciyarsa Dan sosai suka dau dammaran toshe kunnuwansu daga kan maganganun mutanen anguwa


Yau safiyar jumu'a hjy mama ta sauko daga stairs tana dan dingisawa da kyar dauke da tray din abinci a hannunta,bata dire shi ko ina ba sai tsakiyar falon akan carpet tabi ta zauna a kasa tare da nannade kafafunta da zimman fara cin abincin wanda yay daidai da shigowar maman Abdul da yaronta a hannu..

"Assalamu Alaikum,
Ta rafka sallama da rawan murya mai Dan qarfi wanda yasa hjy dagowa ta setin inda take kokarin bullowar tanai mata wani irin kallon mamakin daya kara rikita ta,jiki na rawa maman abdul ta karaso gabanta ta jibgu a kasa a rusune dake ma bayan yaa sheik babu wacce suke shayinta kamar hajy mama Dan sosai tasan kalar iyeyinsu gidan...maman abdl tace"Barka da safiya Hajiya mama an tashi lpya?hjy mama ta mata kallo daya ta dauke kanta ta mayar gefe,can kasa da murya
Fuskarta kuma babu yabo babu fallasa tace"Lpyata kalau munari sann ta dago tsofaffin idanunta ta kalleta direct lpya kuwa baki leko nan kwana biyu ba ai in bazaki na samun daman fitowa aikin ba xakiyo min aika ko?
Cikin rawan murya maman abdul tace ayi hakuri hjiya wallh na shafa'a ne makwafciya tace..da sauri hjy mama ta dakatar da ita tareda sauke mata wasu harara
Dakata min munari
Kawai kice Dan nabaki daman kina fita waje kinadan hutawa da shirun gidan nan shine zaki mayar dani kamar wata shashasha,bansan menakeyi ba,kasa mamn abdul ta sunkuyar da kanta batace komi ba dantasan bata da gaskiya sam sam,Koda ace su hjy jasmine suna nan garin tasan bata isa ta dau kusan kwanaki dayawa haka batazo aiki ba hjy mama ta jinjina kai tace to anyi nafarko anyi na karshe daga yau Kar in kara ganin kafarki awaje inba lokacin hutu da aka debarmuku ba..
Maman abdul tana kkrin amsawa sukaji dirar sallama akansu kusan atare suka juya suna masu maida kallonsu bakin kofa jin muryan anty fareesa data shigo yanzu tare da yayanta guda biyu sunsha gayun cikin kannan kaya na knti,Yar yarinyar da guduu ta taho ta fado jikin hjy mama tana dariya sosai tana cewa this old woman..?hjy ta shiga tureta cikin wasa tana cewa shikenan wannan mai baqar fuskan tazo zata kashe ni,
Anty fareesa dake sanye da suturarta na alfarma tayi kyau fuskanta tayi haske matuka,kwalliyarta das das ya amsheta kamar asaceta,wani kafurar green dogon riga ne ajikinta itin Dubai abayan nan mai adon golden zare ta gaba to march da takalminta da jakarta na D/G, ta karaso ciki fuskarta dauke da sassanyar murmushi ta zauna akasa daf da hajiya mama cikin yar wasan su ta kaka da jika tace
"Tsohuwa mai ran karfe...,kafun hjy ta amsa ta kalle mman abdul data sake baki galala tsaban gulma tanata kallonta,fuska ba yabo ba fallasa tace "maman abdul ina gajiya?Da sauri maman abdul din ta sauke idanunta kasa tanajin wani irin kunyar abunda tayi cos daman tuntuni banda kallonsun tana admiring kalar shigarsu babu abunda take,da kyar ta iya amsawa dan duk gidan bamai kula su har haka inba anty fareesan ba,take hjy mama ta hade rai tace"..tashi kiyi wajje kibamu waje..inkinga dama kiyi kunnen kashi ki ce bakijini ba nan gaba saidai ita jasmine din ta tuhume ki ko abari inshi zaidun ya dawo saiki masa bayani akan dalikinki nakin zuwa kinai min aiki..
.bakinta harna bari tace Allah ya huce zuciarki hjy mama.

Hjy bata kulata ba sukahau gaisawa da anty fareesa cikin fara'a da barkwanci, mamn abdul ta wuce tayi waje,juyowa hjy tayi tana kallon fuskar anty ressa wacce kusan wata biyu kenan rabonta da kanon suna can garin mijinta sunje hutu tareda yara.

Hjy cikin neman rikici ta hau cewa uhmm fareesatu kenan kinje can kin cinye musu abinci ina zaki kai wannan teba?anty reesa cikin mamaki ta ce habawa hjy nida ake ta cewa na rame nayi baki to ke wai
yanaga kin zabge haka?ya baki tafi abujan ba,shima abbu inna kirashi kwana biyu bama samunyin wani dogon magana mumy kuma tana ta fushi dani wai naki nazo abuja,hjy mama ta tabe baki ta mike sawun kafafunta tace hmmmm tare da sauke wata nannuyan ajiyar zuciya"..ke tashi kinema yaranki abunci sannn ki dawo muyi surutun nasan dai bacin tuwo na zasuyi ba kunriga kun sabar musu da jagwalgwale
Anty reesa tana murmushi ta jawo abincin gabanta tahau sa ma yaranta adan plate tana cewa zasuci mana hjya nifa agidana anacin tuwo baban su ma ai yana ci.

Hjy tace To daya fi muku kam anan gidan kam inaga sai anyi dagaske,shukra dakike ganinta da katon goshinta wai kuka takeyi ma tuwo ita kuma dayar shamammiyar inna Sako musu miyar kuka har amai takeyi dan tsaban iskanci sai kace badashi mukaci muka girma muka haife iyayensu ba

Anty reesa tace hmm batare data juyo ba ta hau zuba musu abincin tare da hjy mama, sanda tagama tas ta kawoshi har gabanta aje tace sann tace toh Bismillah batayi musu ba suka hau cin abincin suna yar hirarsu akan girkee girke kai kace santin tuwon ke debarsu,sanda suka kusa koshi sannan hjy ta sauya fuska zuwana damuwa dan dama tasaba wa fareesatu kawai take iya kawo karar duk abunda yake cinta arain yana damunta, daga nan damin complains da korafe korafe kawai ta rinka zayyanowa game da familynsu musamman akan zuwan su hjya goggo gidan wanda take ganin kamar akwai hatsari sosai a cikin yanayin zamantakewar su tare da ahalin zaidu
Musamman ma yayan sa

Nan ta shiga bawa anty faressa labarin duk wani salon rayuwar karya da tabarbarewar tarbiya da taga alaman ana shirin daura su nazli acan dan sosai take shan cikin hhy jasmine kwana biyun nan dan taji duk abunda yake afkuwa acan abuja.

Cike da bakin ciki aranta Tace fareesatu gwara kija kunnen dan uwanki mufrad,koda ma bazai saurari kowa ba amma ai yakamata ya tattara matarsa da shedaniyar yar uwanta danaji ance ta jajibo ta sunzo daga kanon tare, maza subar gidan zaidu sukoma can gidansa tunda shi yanzu baida wani amfani aikinsan nan ta shamasa kai tarbiyan yan uwansan duk ya watsar yana jiran zaidu ya bar jamaarsa ya kula masa dasu yara duk sun karkace suna rayuwarsu yadda suke so agaban idonsa babu kunya babu tsoron Allah a lamarinsu ana kuma daure musu gindi?..kinganni nan yana daya daga cikin abunda yasa nace kawai zanyi zama ma anan kano suje can su karata tinda bayan dana sukeso sugani,yadda ta karashe maganan yasa jikin anty faressa yay sanyi muryanta a sace tace hjy dan Allah kar kisa wani abu aranki kema fa kinsan ba halayyar su bane kuma nasan mumy bata dacewa ne agaban su hjy goggo, ai nima naji labarin yadda suka maida mana gidan wani sabon rayuwa suka bude nikaina labarin baimin dadi,hjy mama tace hmm farisa wallhy bakisan yadda abun nan yakemin ciwo a zuciyata bane,wai Amma har ace yayan zaidune zasu saka kida da rawa su gayyato mutane ana raye raye ana kiran shedanu wai murnan dawowa sabon gida sai kace wasu kafurai?a ina addini yace aiyi hakan?ko yar waliman saukar da akeyi na komawa sabon gida batada makafa a addini bare ace kida da raye raye,anya kuwa in zaidu yaji wannan abu zai masa dadi?

Jikin Anty reesa a sanyaye tace hajiya ayi haquri..
Wani shiruuu hajiya mama tayi sannan ta soma zubda hawaye,hnklin anty faressa sosai ya tashi...tace habawa hajiya dan Allah kiyi haquri yanzu akan dan wannan matsalar kikeyi wa kuka?kirjin hjy mama dake cike da rudani wajen kokontun kota gayama anty reesa damuwarta akan jikarta rufaida ko tayi shiru shiyake dada tunkudo mata da kukan,dan sosai ta saka damuwar rufaida aranta wani bin yadda taga dare haka take ganin rana ga yaa sheik ya tafi qasar sudan shekaranjiya har yanzu bai dawo ba.

Kukan kawai take tana tunanin yadda zata soma tada damuwarta game da rufaida duba da ko hjy jasmine ba agaya mata komi da komi ba game da abunda ya afku ba,ita kuwa anty fareesa sai rarrashinta take tana assuring dinta akan cewa zata yi ma mufrad magana akan yan uwan su insha Allah zaa gyarota alhali bata san abun ba haka bane a zuciyar hjya mama

Tabbas rayuwan yayan zaidu akan su hyj googo na saka ta jin takaici amma hakan bai kai yadda take jin tsananin damuwa da tashin hankli akan rayuwar jikarta rufaida ba.

Nazari ta rinka yi cikin salon kukan nata can sannan ta yanke hukuncon neman taimakonta tasan faressatu batada da matsala amma still tanajin fargaban kar wani yajiyo sirrin jikarta
Haka dai ta daure ta soma bawa anty reesa labarin halin da rufaida take ciki saidai bata iya fallasa mata komi ba cikin dai mita da hargagi itintasu ta tsoffi ta gaya mata halin da ake ciki

Tace shiyasa take matukar jin nauyi a zuciarta,sanin cewa danta bukar ba na gari bane ya lalata rayuwar yayansa sannan ace kuma yayan zaidun ma anaso a lalata su

Banda shock din da ant faressa ta shiga najin abunda ya afku da rayuwar rufaida shikansa Kukan da hjy maman takeyi sosai ya dagawa anty faressan hankli.

Kusan dolene susan nayi,duk dama tayi ta bada hhy laifin akan kyale ratuwar rufaida datayi a wannan yanayin datafi kowa bukatar taimakon su

Cikin gaggawa ta yanke hukuncin zuwa gidan umma a gobe dan tasan Daga ta inda ya kamata su gyara saidai data furta hakan fafur hjy mama taki tana mai gaya mata cewa zaidu zaiyi fushin inyaji cewa angaya ma wani labarin rufaida dan alkwari sunayi na cewa bazai bari ajijji abunda ya afku da ita a familynsu ba gudun abun da zai iya tasowa nan gaba

Anty fareesa bataji dadin hakan ba amma haka ta hakura ta rinka lallaba hjya mama
Wacce dama al'adantane ita tayi kukan sai ta yi zuciya ta hau cin alwashi.

Tace inde tana raye familynta bazai taba rugurgujewa a duniya ba,bata tsoron bukar bata kuma tsoron su hjya goggo,abu dayane kacal zai iya hanata komawa a Abuja ayanzu danta kafa dokokin tsare tarbiya a gidan zaidu,kuma shine lamarin rayuwar rufaida qanda already taji labarin inda take da kuma irin rayuwar data keyi wanda bai gamsheta ba har yanzu...

Hira suka dingayi da anty reesa,suna famar neman ta inda zasu soma bullowa damuwar datake so ta dabaibaye familynsu sai can da yamma mijinta yaxo itama suka tartara su suka koma gida,itama sosai abubuwan da suka tattauna da hjy mama ya rinka damunta musamman akan rufaidar dik dama bakomai aka fallasa mata ba.


A fannin su rufaida kuwa yau take cika wata daya da sati biyu da dawowarta nigeria,sosai jikinta yayi sauki sakamakon kulawar datake samu daga wajen ummanta da kuma yakumbo dan kwana biyu haka yaa sheik yakn saka amininsa doc mehra ya aika ma umma hadiza kudin abincin wa rufaida duk dama haryau bata san shidin bane,dan kowa yasan shi da mugun kiyaye bakin uwa tunda hjy mama tace mai karya kara shiga shirgensu yaketa takatsantsan saidai haryau yakasa samun sukuni aransa game da rayuwar da sukeyi tsakaninsa da dan uwansa yaa malam,umma kuwa sabida tsananin takurawar azaba da yaa malam yake mata yasa take amsar kudin kawai batare da tayi fogon nazari akai ba duk ta dauka gwamnati ne take bada tallafin aganinta ai sukadai ne kawai sukasan da halinda rufaida ta taba shiga ciki

Iya daurewa rufaida tanayi wajen kawar da ciwo da tsananin tunanin abubuwan da suka afku da ita amma ina wani abun yakan mata nauyin daukawa

Banda satin da yakumbo ta rinka masife magulmatan anguwa daga nan bata sake samun wani sukuni ba


Alwashin da matar mai anguwa ta dauka nacewa sai zaman anguwar ya gagarrsu shiyake shirin faruwa,hasalima badon rufaida ta dukufa da karatun qur'ani da sallar dare ba da babu shakka cutar depression ko cutar ciwon zuciya zai iya kamata

Sosai ta rame ta dishe ta kwanjame damuwa da fargaba kullum shiyake dawainiya da ita kota sa abincin agabanta batama iyaci

Sosai matar mai anguwa da ayarinta suka saka musu daci,hatta zagayawa waje rufaida bata isa tayi ba sai anbibbita da mugayen baki da baqaqen magana ana embrassing dinta duk inda ta shiga duk kawayenta na makarantar gangare tanaji tana gani iyayensu suka rabasu da ita.

She felt alone and rejected,tun tana iya boyewa har ta kasa iya dannewa alamun depression duk yabi ya nuna ayanayinta tanajin ta tsane duniyar ma mai gaba daya.

Musamman ma inta tuna da yanayin matsain rayuwar da mahaifyarta take ciki sanadiyarta a hannun mahaifinta yaa malam,ita kanta ta lura da yanayin walakanci da muzgunawa da ummanta take shaqa sabida ita wanda shiyake bata karfin gwiwar boye wasu damowintan bata iya fadansu a fili amma harga Allah a kullum neman mafita take musamman akan yadda zata sasanta tsakanin yaa malam da familynsa aganinta intayi masa hakan hala zai dena jin tsananin haushinta ita da ummanta da yake zargin sun rabasa da albarkan mahaifyarsa..
11/18/21, 5:48 PM - Buhainat: *™✓SHADE OF RUFAIDAH*


_BY_
_SURAYYAHMS_


_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_


BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.


Part1:chapter 35


Anan abuja kuwa babu abunda ya sauya game da yanayinsu a gidan saima abunda ya karu dan bakaramin gurmi su hajiya goggo suketa faman shiryawa akan rashin dawowar yaa sheik Abuja ba wanda ahalin yanxu duk sukabi suka daura ma hjy mama laifin komi sukace Ai taki dawowa abujan ne dan kawai ta rabasu da zaidu..

Wani Shakuwace taban mamaki ya kullu a tsakanin hjy saddika da hjy Adada,daga ranar da imad yazo nigeria wani sati biyun hjy saddika tayi a abujan tare dasu suna famar shagali ana kwamacala wani bin koda hajya jasmine taga wani abu da badaidai ba agidan ta gwada nuna ranta ya baci ko tana son ta tsawatar haka mahafiyarta zata mata fada ta hanata tace mata tayi shiru kartayi maganan gudun kartaje tayi baqin jini a idanun su hjya goggo..

Tsabar Iya nuna bajinta da dukiyarsun da sukeyi da qasaitar su sosai ya shige ma hjy saddiqa zuciya tanajin su har ranta tamkar wasu hamshakan basarakai, to dake ma agaban hjy saddikar kullum suke hirarrakin yadda zasuyi dealing da lamarin hajy mama shiyasa gaba daya itama tabi ta Amince dasu ta kuma saka aranta cewa ai sune da iko da rayuwar yaa sheik ba mahaifyar sa ba hjy hasiya ba,har wani dan Boyayyen kishin hajya mama dake boye a kokon ranta saida ya bayyana ma hjy jasmine wanda ya bata mamaki kwarai dagaske,sai yanxu ta gama lura da nufin mahaifiyarta,tagane cewa Bawani abu bane kawai so take ta raba yaa sheik da inuwar mahaifiyar sa hjya mama,she want her doter to rule him in all his affairs ya zamto dai kamar sun kwace ne shi gaba daya sai yadda akayi dashi.

A tunaninta zaman hjy mama tare dasu shiyake disashe ma yarta haske da karfin iko a gidan mijinta,ta dade tana boye takaicin hakan aranta saidai bata samu hanya ko hujjar dazai saka ta bayyana shi a fili ba,shiyasa zuwansu hjy goggo ya zamto mata tamkar wani nama gasashe daya fado daga sama,tunda ta gane kalar salon su tasan
Dolene ta hada kai dasu dansu yaqi mulkin da hasiya takeyi a rayuwar zaidu..

Zamansu a Abuja sam baima hajy jasmine dadi ba
Dan Banda karya Dokokin da mijinta ya shimfida a gidan sa babu abunda sukeyi,kuma ta lura kamar da sannun su suke aikta hakan aganinsu ai komi na gidan a tsarin hajy mama yake tafiya,so tsarin tarbiyan gidan gaba daya suke ta kkrin su sabunta sa da wani sabon salona daban wanda ita kanta hjy jasmin din bata amince da shi ba.

Gaba daya suka sangarta su shukra da rayuwar kyale kyale,dan karatun qur'ani da addua da aka sabayi duk dare bayan ishai yana neman ya zama tarihi,barinma shukra da gaisuwa ma ta denayin shi a ladabce sai dan uban kinibibi da manyancen da ta dora ma rayuwanta,yaran da fiye barinsu suna fita waje sai gashi suna yawon suu a abuja aduk sanda sukaga dama,ta dalilin munafurcin zarah shukra sukayi fada kaca kaca da malak data zargeta akan tana bibiyar imad hardace mata kamar jaka..sosai malak taji haushin wannan furucin wanda yasa ta dauke kafarta cak bata kara zuwa gidanba saidai shi imad din inyagaji sai yaje gidansu suyi hira

Sati biyu kacal mahaifyarsa tayi sannan ta koma kano aka barsu a sukadai a abuja kowa yana yadda yaga dama agaban su hjy goggo,banda imad dat was feeling soo loney sabida babu mufrad babu keeyan dazasu keeping nashi company sumtimes in bai fita ba a dakinsa kawai yake zama cikin tsananin tunani da damuwa daya dorama zuciyarsa game da lamarin rayuwar rufaida.

Ata dayan bangaren kuwa har zarah ta riga ta shige jikin both hjy Adada da hjy saddika da kinibinta,hidima akan hidima,adan dole saida suka fara sake fuska sosai da ita,kwata kwata basu gano tashar game din da zarah taketa famar bugawa akan su ba,da hjy saddika zata wuce kano har Aiport ta biyoshi suka rakata tare,tuni ta amshe lambar wayar mahaifiyar sa safiyar Allah zata kira ta mata gaisuwar safia kota cika mata acct dinta da credit koda bashin kudi zataci bai dameta ba,ita uwar sanin abunda ya dace ne,data samu shigan kuwa har wani irin iko iko take sakawwa acikin maganarta musamman akan lamarinta da imad tana kuma nuna musu kamar ma itace surkuwan su a cikin gidan gaba daya.

sanadiyar hakan har suka dena magana sosai da yar uwanta a'inau dake cikin azaban takaici da damuwar bacewar mufrad agidan har na tsawon sati biyu batare da ya sanar da ita inda zaije ba...

Su nazli kuwa tuni aka kadasu suka koma schl sai gidan ya dawo shiru daga su,sai shi imad din sai su hjy adada dan itakanta hjy jasmine bazaman take yi sosai ba sumtimes takan jejje wajaje harta kwana bisa umarnin mijinta,gidan was quiet for sometime banda mahaukacin kinibin zarah babu abunda suke shaqa a idanunsu a kullum

adan dole a'inau ta sauko da shirun lallabo zarahr dansu shirya su dawo daidai wai kodama zatajiyo mata labarin mufrad abakin imad.

Banda takaicinsa datake ji dayan damuwarta baifi subar gidan ba dan harga Allah ta gaji sosai da lamarin zarah,she feels her sister is more dangerous dan d devil himself kuma babu yadda ta iya da ita,so tunda ta lura kamar sosaine zarahn ta fiye cusa kanta wajen imad musamman ma da yanzu gidan yakasance sooo queit babu motsin kowa saisu kadai babu laifi zata dan lallabeta su koma shiri..
Da kyar hakan ya yuwu cos bata sanin lokutan da zaran take da lokacin kanta komi domin imad kawai takeyinshi

if he is alone haka zata nanike mai suyi hira a falo,kota jasa tace adan fita gari tare ayi strolls,ayi spending time da juna duk dama ba kamar yadda take so yake responding ba

babu kalar shan cikinsa da batayi ba amma koda wasa bai iya bude mata cikinsan ba,uptil now she knw nothing about his life musamman daga bakinsa,haka ain tayi ta jin haushin jin cewa wai imad yace baisan inda mufrad yaje ba she knw he is just lying gaba daya saita ja jikinta dashi sosai,da wasa da wasa zarahn ce take yawan kai masa korafi akan halayyar mufrad game da zaman aurensu da ainaun wanda yaso yadan damesa a zuciyarsa dan ita nuna masa takeyi kamar mufrad baiya kyautawa wa ainau a zamantakewar su na aure sam sam.


Haka rayuwarsu ta kasance na tsawon kwanakin zaman sa abuja,Zarah ba karamin baje basirarta take wajen samun hanklinsa akanta ba amma har yau gani take kamar akwai kura kullum zaka ganta da waya a hannu tana neman layin kawarta xee xee dan ta gama fahimtar kalar taurin kan imad ayanzu,shi Abunda yake so kawai yakeyi ba'a isa a juya mai ra'ayi ba sai dai inshi yaso,ita kuwa ko kyakwar runtsawa bata iyayi arayuwarta sabida muguwar kaunar shi daya mata mummunan kamu ga azaban tunanin sa data kwallafa aranta take kwana take tashi dashi,wani maqudan so take masa irin mai tsananin zafi da radadin nan wanda bazata iya ma fasalta shi ko ta hadashi da girman wani abu ba,ayanzu ji take mai rabata da imad sai mutuwa
Arayuwa bata taba tsanmanin abun zai juya mata har haka ba,duk sanda ta kwanta ita kadai a daki saita tambaye kanta "shin ashe haka so yake?tasan dai adacan burinta kawai take so ta cika na rayuwa dan itama ta samu kalar rayuwar da yar uwanta ainau ta samu,wanda ba zallan dukiyar bane akwai daraja da kima wanda duk inda ka shiga ka nuna alakar ka da familyn zaiyd matazu dole ne kawai a karramaka.

A familyn tasan Inba ayi maka kallon mai ilimi ba dole ne ayi maka kallon mai kudi kuma hakan kawai take buri

She want a big life not just d normal flashy life Wani irin kakkarfan burin zamowa wata babba a kasar nan ya dade yana rudarta tanajin she owe herself Alkwarin hakan a zuciyarta bana wasa ba.

And She belive she is gonna succed,aganinta ai ta bambata da sauran wawayen mata espicially not like her sister ai'nau wacce batta da wani aiki sai fushi da jiji da kai da shegen son komi ya tafi akan rules dinta,a duk sanda ta tuna haka sai ta tuntsire da wata mahaukaciyar dariyar takaici da mugunta,aganinta hakan ba rayuwa mai dadi bane sam sam,Anyways ayn is just being hysterical, duniyar ma ta canza da zaka ce kaidan mulki da saka dokoki akan rayuwar namiji ne.

Sumtimes kakkama ajinma cutar da kai ta dauke shi,inda itace da mufrad da duk wannan korafe korafen banzan da ain takeyi da bazata taba yinshi ba,itadai bazata taba yin sanya da burikanta na rayuwa ba,she will do wateva it takes ko tsirara ta kama tayi tafiya agabn da namiji danta pleasing dinsa wallhi sai tayi,can sai kuma ta soma jin balain tsoron irin son da takeyi ma imad din izuwa yanzu ta fahimce cewa babu
Abunda ya raba kalar soyayyar datake girkawa aranta game da imad da irin wanda ai'nau takeyi ma mijinta mufrad,and what did she get at d end? Nothing,Abun saiya soma damun zuciyar zara sosai cos No matter how she try to diffentiate her situation with na ain sai taji ta kasa iya yin hakan

Babu tantama aranta tasomajin kamar in batayi dagaske ba zata fada tarkon wani wawan soyayyar
Wanda baida wani hankalin da zai haifar mata da da mai ido.

Yau asabar da sassafe ta fito daga wanka kirjinta daure da dan karamin towel daya na hannunta tana daddanawa ajikinta tana shashare fuskarta, tana kammala hakan ta cilla towel din yy gefe tayi zamnta agaban dressing mirror Tana ta kallon kanta ta na zuba wasu irin kayatattun mayun murmushi,da alaman wani irin ji da kanta yau takeyi wani sabon salon rigima takeyi ita kadanta tana yaba kyaun da Allah ya bata wanda aganinta duk wanda ya sameta ya kure sa'ar samun hadaddiyar mata..

Fair hands dinta ta sakala ta bude dan karamin drawar gaban mirrorn wanda ta rikeshi da fingers dinta sama sama kamar wacce take kyamar handle din,yana buduwa ta hau fiddo wasu mahaukatan kayan gyaran fata dana kwalliya gasunan dai birjik kala kala iri iri daga exclusive har zuwa yan daidai kai harma da local din ba a barta abaya ba,da alaman sayan products kawai takeyi batare da tunanin wanda zai fi dacewa da ita ba,just based on yadda ta matsu dataga tayi kyau ta haska ace tafi uban kowa

Kusan minti ashirin ta dauka a wajen shafa mai kawai,saboda tsilla tsilla take bin jikinta starting frm body moisturizers, face toners,face hand and feet cream,oil and face enhancers.

Takanyi kyau kuwa babu laifi,after luke 30 min taa mike ta bude wadrob ta dau kayanta data shirya already cewa shi zata saka,black material lace gown mai kwalliyar red flowers dan kadan ata gaba kwalban turarenta na shafawa jiki ta jawo tsaki ta saki ganin yadda ya rage dan kadan Aciki,ajiyar zuciya mai qarfi tasauke tana jujjuya kwalban turaren a hannunta,Thinking of yadda zaya kasance mata in har yau zeezee bata iso abuja ba kamar yadda sukayi ba,dan kadan ta shafa turaren a gefen wuya da armpit tana kafa kafa dashi dan karya kare,tana kammala shafawa ta maida shi inda ta ciro takalminta na larboutin dats sooo high tahau kai ta zare wani katoton mayafi sannan tayi waje..

After 10 mint ta zazzaga gidan bataga kowa ba ta dawo dakin tare da rafka uban tagumi abakin gadonta thinking of wher the hell they are musammn ma imad da kokadan bata son tayi nesa da shi.

"To shi inama ya sani a abuja dazai na fita?mchw"..tsaki ta rinka ja a fili aranta tanajin kamar inyadawo tayi masa shegen dukan hakan dayayi

Wat a waste of everything barin ma turarenta datake kafa kafa dashi she did not want to waste any of it god damn it..

Wayarta ta rarumo ta hau dialling number ain sai ba a dauka ba,can ta dialing na hjy Adada
Da kyar ma aka dauki kirarta and it pains her to hear dat wai gaisuwa sukaje gidan sarkin Abuja batare da ita ba..

Tana sauke wayar a kunnenta ta flinging dashi akan gado ta mike tsaye tana jeka ka dawo tana sauke hushi mai zafi,.."ayn ne zatamin haka?...
Ai in su zasu ware ni a familynsu ita baikamata tayi min haka this is just d kind of oppurtunity she feel she dersve dan haka sosai ranta ya dagule ya baci..
Kiran zee zee ta rinkayi yanata ringing amma ba a dauka ba Sai can Around bayan asr sai gasu sun dawo.

As usual acikin kasaitaccun motarsu ake tuka su convoy ne na hadaddun bakaken landcruiser daya na bin daya cos da motoci uku kawai sukaje,daya na su hjya goggo dayan na hjya jasmine imad ake tukawa a dayam shikdai dan ya tsani takura and he needed privacy to call mufrad dan yaji yaushe zai kammala aikin sa ya dawo,harga Allah yagaji da zaman waje daya dayakeyi ga azaban damuwar son yaga rufaida dayake mugun kashe masa kuzari.

Yana zaune cikin nitsuwa a seat din baya yana kallonsu Saida ya bari sun shiga gidan sannan ya amshe key daga wajen driver ya cikama rigar sa iska
Haka kawai yakeji kamar he is not in d mood yau..

Cikin garin kawai ya shiga zagaywa witou knowing wher to go saida yay nisa sosai sannan ya nemi waje agaban wani hadadden restaurant sannan ya tsaya.

Zarah was feeling so upset da bataga shigowarsa,duk tabi ta daga hanklinta jin abunda sukafada yau sama sama ma ta gaishe su ta wuce sama comtemplting on how to start calling him taji inda yake kodama zata bishi wajen,saidai har ila yau basu taba yin waya ba she daubt if he has her number rikeda wayar ahannunta take famar wannan tunanin ayayinda wani bangare na zuciyarta yake xugata akan ta kira din kawai,harta unlocking wayar zata zakalo numbershi sai aka bude kofar dakin cikin yanayin bazata wanda yasata razana ta sake wayar akasa ya fado...

Da saurin su suka tsuguna kan wayar kowacce ta miko hannu zata dauka Ai'nau dake kallon sunan dake kan wayar ta shiga cewa "Am sooo sorry sis bansan zaki razana har haka ba wani sabon gayen akayi ne?wow i love his name""...mine and only?....kwace wayar tayi tunma kafin ta amsa ta hade ranta kasa kasa tace Abeg let me be..ahnkli tace muguwa kawai msweech Allah ya fiki,ta karajan dogon tsaki

Ain cikin mugun jin haushin tsakin tace "mene?...zara ta dauke kai bata amsata ba ta cigaba da yatsina fuskarta tana turo bakinta gaba wani irin shashhan qamshi takeyi ta hade ranta sosai inda kasan suna tsananin gaba da juna..ainau ta daure calmly tace "Im talking to you zarah,a hatsale zarah ta juyo "did i look like am deaf to u?..Ain dake bata son raini take zuciyarta ya shiga harbawa,cikin fushi tace "Oh yes...cos ure not answering me,wats wrong with u zara?dada hade rai zarahn tayi tace "nothing"..ta kuma jan tsakin, wayarta ne ya hau ringing ta daga ganin sunan wanda yake kira yasata daukawa da uban sauri ta kara a kunne..
11/18/21, 5:49 PM - Buhainat: *™✓SHADE OF RUFAIDAH*


_BY_
_SURAYYAHMS_


_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_


BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.


Part1:chapter 36

wani uban ajiyan zuciya zarah ta sauke sannan ta furta Hello zee_zeen Amana wher have u been dan Allah?wani irin kallo Aina'u tabita dashi ganin yadda take maganan a mugun matse tareda tamke fuskarta dake nuna alamar tsananin damuwa.

Dan shiru ne ya ratsa wajen zarah tana saurarar zee dagata dayan bangaren,can kasa kasa sautin muryan
Zee Din yake fita ko ba ace ba kasan akwance take cikin yanayin kasala,Tace
"Mimie ki taho kawai ki dauke ni,ina sheraton hotel kinga ai saimu shigo gidan naku tare ko?..
Tunkan zarah ta amsa Ainau ta mugun hade ranta tanai mata alamar a'a bata amince da hakan ba wanda yasa zarah dan jan huci tay jimmmm tanata kallon ainau da fuskar mamaki,tadau lokaci bata amsa zee..zee ba.."mimi kinaji kuwa?Adan dabirce tace yess yess..Uhmm You knw what? Kawai zanzo mu hadu a hotel din cos zuwan mu nan gida tare bazaiyu ba..da mamaki zee tace meyasa?kema kinsan inaso inzo inga gidan,Zara ta kalle ainau da dacin rai ta dauke kai sann tace "i knw babe amma kibari kawai Akwai dalili saina zo kawai
Zee-zee bataji dadin hakan ba kawai ta amsa da toh ta katse wayar..

Nan take zarah ta sauke ajiyan zuciya sannan ta dau jakarta dake qasa,ta shiga sauya takalmi zuwa wanda yafishi tsawo Tsabar yadda zuciyarta ke tafarfasa komi a hatsale takeyinshi tana kammala saka takalmin batama dau mayafinta ba ta juya agaggauce zatayi waje.."stop..ainau tayi sauri ta sha gabanta,wani irin mugun kallo suka watsa ma juna cikin yanayin daure fuska Ayn tace.
"Ya ina miki magana zaki kama hanya ki fita are u insane?,zarah ure under my control here,nan gidan surukai na ne,kuma sabida ni kike gidan nan so u cant alwys do things ur way bazaki rinka yawo kina jawomin Abun magana fa..yanzu ina kika nufa?and wats up with d attitude."Zarah dake jin kamar ta fashe da kuka a hatsale ta dago kai ta dubi ainau cikin wani siga daga hangen kwayar idanunta zaka iya karanto tsabar takaicin Ain dake ciccin kirjinta ga wani azaban wutar bala'i da haushi dake famar konata rashin ganin imad ayau,sautin muryanta ta ne ta fito a mugun azafafe tace hey hey im not under ur control okey?ina dan nazauna agidan ki danki taimakeni yasa kike neman kici min mutunci har kinai min gorin gidan Aure?to shikn sannunki matar gida mai cikakken iko da kowa da komi but kiji dakyau baki isa ki takurawa rayuwata ba"kada Allah yasa ki sake shiga harkata har abada,Sabida niba yar uwanki bace banga alaman damuwata ce agabanki ba,kanki kawai kika sani Ainau...nd u knw what?..wannan masifar dakike min baata bakinki kawai kike,inkin isa ki tattara kayana ki watsar min a kofar gidan naku inna dawo daga inda zanje din na samesu awaje,tsaki mai zafi da hushi taja zata wuce.

Ainau ta sauke ajiyan zuciya calmly tace i dont mean dat zarah.
All im saying is i dont understand you anymore.
Nadawo inai miki magana kina min tsawa ya kike so na miki?Rai bace zara tace i dont have ur time,bari inna dawo daga wajen wacce ta damu da rayuwata then u can explain wat eva rubbish u feel like to who cares..cos im done with ur fruithless help.. "
Tana kammala furta hakan ta wuce cikin fushi sosai tayi waje,tsaki ai'nau taja sannn tabi bayanta.

Side dinta ta nufa ta bude door ahankli ganin babu kowa yasata zauna abakin gadonta cikin yanayin wahaltaccen tagumi.

"Yadda zarah take mata yasa takejin kamar bazata iya daurewa da raininta nan gaba ba,sosai ta tsani raini,its makes her hate dat person kuma harga Allah batason ta tsani yar uwanta da mijinta cos zuwa wannan lokacin batajin a duniya akwai wayanda suke raina mata kurwanta sosai kamar su...
Barinma mufrad da gaba daya abunsan sai gaba gaba yakeyi,wani irin tarfatsin hucin fushi ne mai tsananin zafi ya kufce daga ramin bakinta wanda ta shaqi azaban radadin dake tafe da zuginsa har cikin makoshi,lumshe idanunta tayi saiga hawaye suna diga akan hannayenta zirrrr tanajin kamar duniyar ne gaba daya yake shirin juya mata baya.
Sanda ta sulale akan gadon ma bata sani ba,"she is feeling really disquisted with everything,..ta rasa da wanne zata fara,zarah ne koko mufrad?..to gwanma gwanma ma zarar tasan hala da laifinta nakin biye mata akan wasu abubuwan datake so,amma mufrad fa?me batayi akansa ba?why cant things change,..Tunowa datayi da uban kudin data kashe na maganin mata da wahalar amfani dasu datakeyi akansa saitaji kamar wuka aka danna a kohon zuciyarta..

Abun da ta tsanar shi su biyun suke kan mata,aganinta ai zarah tariga ta gama yarfa su,halama kallonsu kawai akeyi agidan dan ita kam har yau bata yarda da cewa yan gidan nan basu fahimce manufarsu akan imad ba,dats just a pain in her Ass cos harcikin zuciyarta ta tsani duk wani abun da zaisa arainata ko ajinta ya zube,koda zata rasa komi a duniya sam sam bazataso ace tarasa ego, guts da pride dinta ba,dalilin haka yasa ta hau share hawayenta ta miqe zaune akan gadon,wayarta ta jawo ta bude tahau dannawa layin zarar kira,yayi ringon sau daya ba a daga ba,gashi dabiarta ne in aka cire mijinta mufrad to wallh bazata taba kirar mutum har sau biyu ba,ring beep yana daukewa ta aje wayar a gefe a kasaitance,saidai tunani ne kam bazai taba kyaleta ba..."where cud zara be right now?wann word din shiyaketa ringing a mind dinta dan haka kawai takejin kamr hanklinta bai kwanta da fitartan nan ba,she knows them well duk sanda suka hadu da zezee din nan to akwai babban matsalar da zai biyo baya"..zeee is actually a turn off for her daurewa kawai takeyi,cos yarinyar ta wuce yadda ake tsammani a harkan shedananci damuwarta kar suyi wani abunda zaizo ya hargitsa mata darajan ta a family tasan wallhy bazata taba haqura ba,after like 30 min ta danne zuciyarta ta sale daukar wayar sau uku yana ringing ba adaga ba,in akwai makurar bacin rai to alokacin takai.

Fannin zarah kuwa tana fita agidan bata tsaya ko ina ba sai hotel batama san ta iso ba tsabar yadda ta cike mind dinta da zuciyarta da sake sake,kai tsaye bata jira ba ta kira zee zee awaya aka aiko qurds yazo ya shigar da ita wani tamfatsatsiyar luxury suits,kallo daya tayi ma wajen ta dauke kanta ta basar tana naza takunta a hankli,sanin tsadar wajen yasa zarah ta fahimce cewa hala ba ita kadai bace dan haka tayi calm ta nitsar da zuciyarta kadan, a hankli ta bude door din sann ta kutso kanta ciki ganin babu kowa a room din yasa ta sake ranta,tare da cilla yar jakarta kan gado daf tana shirin daba duwawunta tazauna saitaji sautin bude kofa,da sauri ta miqe tsaye ganin zee zee dake fitowa daga bayi haihuwr uwarta tana wani botsare kirji tana nishi nishi cikin yauqi da kasala,zarah ta kalleta a tsatsaye
"babe ashe wanka kike,..?zee bata amsa ba saida ta karaso kusa daf wani irin capko bakin zarah tayi ta hada da nata tahau tsotsar shi tana zura zagwalar harshenta jan ciki tamkar zata zuko mata numfashi.

Sanda sukayi mai isarsu sannan zara taja numfashi mai nauyi tadan tureta gefe ,"babe stop meye haka?..Zee dake rike da kantamemen nononta tana matsawa cikin wata kisinanniyar murya tace"..mimi wallhy yunwar ki nakeji.."
Tun awaya danaji sautin muryanki naji hanklina ya balain tashi,"..jin kince ke zaki zo yasa nayi mana oder wani hadadden aristo,
Please make me cum before he arrives,..pls baby...
Asshhh wayyo omagash...zarah abuja ya balain karban ki wallhy
Am gonna do everythg for you danki cika burinki.
Come and give me dat assssghh ashh suck...yanayin yadda take maganar da wani irin muguwar shedana a yanayinta tanayi tana shahhaafo kantama kantamar nonowarta tana jan kasalalliyar nishi yasa idanun zara ya kada ya dawo jawur da wata muguwar jarabbiyar wutar sha'awa duk dama tasha alwashin ta dena fucking jinsin ta,but right now ita kanta tasan she need a hot coffe sex cos zamanta gidan ainau tana pretending good girl,decent girl din nan Allah ma yasani ta cutu sosai,she is already used to men but kwata kwata bata son tayi komi a abuja gudun karma wani abu ya gifta akan plan dinsu na auren imad data dasa a kokon ranta..
Tuno hakan yasa ta kwaye dankwalin kanta a tsammace ta capko nonowar zeze ta dura bakin nipples din a bakinta,..tana wani irin sihitaccen murmushi sanin inta rikita zeee tofa babu kalar bukatar ta da bazata iya biya mata ba,".this is almost the right time to deal with ainau danta gwada mata itama macen kanta ne mai iya samowa bada taimakon kowa ba..

Nishi da numfashinsu atake ya cikke wajen wani irin kazantacciyar shan yawun juna suke kamar zasu komar dakansu cikkn juna,kan kace kobo zeee harta zarge zip din skirt din zarah ya zube kasa sai kasalliyar sautin washhss Ahhhh ahhh kawai kakeji cos of yadda takasa dauke hannuwanta daga kan kugun zarar datake shafawa azauce...
"Duk dama dirin jikinsu kusan dayane amma gaba daya zee take rikicewa intaga mala malan tuwon duwawu,...ohhh babby ohhhhhhhhh zzz...rrra...da ihun jaraba ta hargitsa ta yaface pants din zarar,ayayin da suka rikito ragwab aknn lallausar gadon suna sake wasu mahaukatan nishi da rikitattun numfashi.
Ruwan cikin zee zarah tahau tayi zaman diris tana cire rigarta da bra dinta dn already kasar su ya dau cagi ya gama jikewa jataf,.."wani irin kallon jaraba suke aikawa juna,nonowar zarah na bullokowa fili zee ta dira akansu ta capke su da harshenta tahau zizira musu wani uban shaaaaa
,"...wayyo Allah na..
Go...go ..on..ohhh babby na wayyo oh yessssssss my babbbeeee..zarah sai sumbatu take tana jin yadda kwarewar zeee yake shigarta har cikin kololuwar kwakwaltan yanai mata uban zugin azaban dadi...
Atake suka haukace ma juna kowa na rike da jarkan nonowar dan uwansa yana sarrafawa suna shaqar numfashin jarabarsu atare.
Can da abun ya ciciyyo zarah a haukace ta soma lashe jikin zeee zee lungu da sako bata bar kofa ba,wacce atake jikinta ya shiga shivering tsabar azabar jaraba har wani vibrating takeyi tana tsuma,tun daga kan zanen makoshin ta ta shiga yin mata zirya da hannu yabiyo ta kan nonowarta ta kama nipples din da sukayi jaaaazir tsaban sunji matsa ta wani irin murdasu ta kama da harshenta ta sotsa sosai sanda zeee ta barke da yoyon ruwan jarabar da bata shirya masa ba,wani dan uban ihu ta fasa azauce ta kankameta
"Ahhhhhhhhhhhhh
Zara dan Allah ki c**ni...wayyo zarah ure killing me wayoii..da qarfi ta hadiyi wani munafikin yawu kafin nan zarah ta sauko har mararta da yatsunta,"gaba daya idanunta ya koma kan damshin gaban zeee dake ambaliyar ruwa"..tsintar kanta tayi da lumshe ido sosaiiiiiii tana hango irin c*n daya dace tayi ma wajen,tsabar jarabar bata san sandata cusa yatsunta kasar zee din bama..kawai ihun zee din ne daya so ya mugun rikitata yasa ta iya bude idanuwanta,
Zee ta rufe idanuwanta gamm sai dago kugunta take sama tana shunawa zarah cikin wani yanayin azabar jaraba tana sheka ihun dadi mai azaban rikitarwa.
Oushhhh ure d besttt...babe kimin irin wanda baki taba min ba....oh my za....rahhh ure..oushhhhh washhh,wani irin kwakwluta zarah takeyi cos reactinon dinta na mugun stimulating dinta,jagwab din jagwaba yatsunta sukayi da ruwa acikin p**sy din zee har yana diga sannan ta iya zarewa,tana cire yatsar zee ta dago kai tana nishi sama sama cikin wani haukataccen numfashi suka kara kacame harshensu cikin juna zeee ta kame harshen zara tanajin kamar zata iya hadiyewa mai gaba daya,after like 5mint ta saketa ta komo shan gabanta dake kwararriya ce take zarah ta soma bluting kamar an danne bijimar rago..

Abunda suka rinka yi ma juna kenan har sanda suka galabaita suka kara debar wutar cagi dan karshen jaraba ita wuce nasu to ta lalace,bayan uban tande tande da lashe lashen juna da sukayi zeee bata iya hakura ba tayi super ta hau lan zara ta danne ta tare sa ware kafafun zarar gefe da dan nessa ta jona danata kogon dadin tahau zillo akai a zauce kamar tasami ingarman doki,dukansu sai gurnanin jaraba sukeyi,..within fiveteen more minutes saiga ariston da suke jira ya iso...
Da murmushi a fuskar sa ya shigo yana musu wani irin muguwar azabar jarabbaben kallon sha'awa,cos ganinsu a tube kan juna bakaramin burgesa yayi ba a take yaji sun dada caza masa jijiyarsa datake harbawa tun daga waje,dan ya riga da yasan zaqin gaban zeee zeee na kawartan ne dama bai taba danawa ba.

Dake a shirye yake kuma yasan aikin da ya kawosa ai kuwa tuni ya afka musu akan gadon..

Saidai duk iya karfin jarabarsa saidai ince kusan su suke juyashi yanzu,dan tun bai gama cakka ma zee ya ishe ta ba zarah zata tunkude ta akansa a zauce take dabuwa akan mikayyar 11cm d*ck dinsa wanda tsabar karfinta ko langwasa bata yi.

A tsaye take tsar sai shigarsu take zuttt zautar tana tsaga su kamar wuka,nishi da ihu a dakin babu masaka kunne.
Shikansa bai tabajin dadi irinna yau ba,duba da haukace masa da sukayi atare,daga zarar ya bar jijiyarsa agaban zarah to da gudu zee zata hauro kansa da kofar raminta cikin bakinsa dan yana sha mata,..its one of the best feeling in thy lives barinma zara datakejin azabar yunwar abun,tagaba ta baya duk saida ta bashi..after like 4 gud hours suka saduda shikansa aristo da bacci mai nauyi ya bingire.

At around bayan azahar suka farka dukansu,wannan ariston yanada kudi sosai,Cos already ya riga biya zeee kudin komi da sukayi har kudin hotel din shiya biya amma bata iya fayyace ma zarah komi akansa ba kawai ta bari a cewa najin dadi ne.

Bayan tafiyarsa tare suka yi wanka suka firto dukansu daure da kanann white towels a kirjinsu,dubar wayar dake kn mirror zara tayi tacikaro da tarin kira da sakonni daga A'inau,sako guda daya ta bude ta karanta taja wani doguwar tsaki,dan sai aynzu ma ta tuno da ita,waje ta nema tazauna abakin gadon ta hade ranta, zee tana lura bata ce mata uffan ba kawai ta dau telephone ta kira recep service akan ataho musu da abinci..har aka kawo abincin zarah tana daga inda take bata motsa ba,zee data ga shirinta ta taho cikin kasaitaciyar taku ta zube daf da ita tare da sale mata hannuwanta akan cinyoyinta sending her shivers din da sanda ta lumshe idonta batare da tayi aune ba...
Muryanta adan sarkafe tace hana zee Waike bakya gajiya da ci ne?kasalliyar ajiyar zuciyace ta kufcewa zee din tace "hmmm zara bazaki fahimce ni bane..
Today u have given me the best gift baby,u taste marvelos...ina dai fatan gayen nan bai ciki ba tukuna?pls dont do this to me yet wallhy i need more nd more and moree kafin kiyi auren na i want u to nump me,inson kimin wani irin cin da zan kasa daukar kafafuna i wanna sulk and cum on u..zarah ta juyo a dan daburce cikin yatsinawa tace "cmn zeee babe..haba waike kullum sai munyi maganan nan..wallhy aure nake so,...baki ma ji ba?ainau tafara yimin gori sabida kinki kitaimaka min gashi inata kwasar baqar walakancin ainau,haushin bata samun kulawar mijinta akanta yasa take son muyi biyu babu,na fahimce ainau bakin ciki take min,dake ma gaye nan yafi nata mijin haduwa shine takemin baqin ciki,i wish u cud see my mad babe,gayen ya hadu matukar haduwa,tunanin shi kawai yakansa naji na jike da ruwan jarabbiyar sha'awar sa jagwab..bana bacci sabida jarabar tunanin sa shi zeee..
Wallhy na kamo da axabar kaunarsa..

I tried evrrything har da wanda kika gaya min,but haryau dai gamunan,tsoro na kar Tarayyarmu tayi kunnen doki dana A'inau dan wallhy rayuwar ainau da mijinta baya burgeni.

kema kinsan bazan iya zama da namijin da bazan iya tankwarashi ba,duk dama nasan inadake amma idan muka gama dashi ai zan iya sakawa ya hadamu biyun yana
Kashe mana wutar gabarmu,i want him to be our dog sai yadda nace mishi...i love u babe,komi nawa fa nakine,amma inason nawa salon rayuwar ya bambamta sosai dana a'inau.

Wannan garabasar tamuce tare,bazan miki rowarsa ba..pls my zee do sumtin fast auren nan kar ya wuce wata mai zuwa please baby.
I swear jijiyar mad zaiyi balin dadi da zaki agado,I just cant wait to taste it.
Plus i love him much much nd much..baby kinaji na kuwa?a mugun disashe ta karashe maganan cikin wata gaijiyayyar salo ta dago idonta tana kallon cikin kwayar idanun zee din datayi nitso sosai cikin wata muhimmiyar nazari..

Sai can ta sauke wata ajiyar zuciya cike da tarin kalmomi mai kima balain nauyi da sa fargaba..."tace shikenan naji baby..
Amma da sharadi,.
Zarah ta juyo tace "name it...dan shiru zee tayi sannan tace Inkin yarda zamu kara komawa gado anjima..
ma'ana inason ki kwana min dan Allah kinga banda abokin kwana...inde maganan wani matsalane toh an wuce wajen...inhar kikayimin kokari sassafe zamu wuce wajen malami na danake mugun alfahari dashi..daga nan ki rubuta ki aje duk wani bukatunki suncika..xara tasake murshi tace Allah ko?did u mean imad will be soooo mine...cikin kallon kisiisna ta kasar ido irinta yan iskar karuwai zee tace "yeah,..a hankli zarah ta juyo suna fuskantar juna tare da tallabo habar zee izuwa fuskarta suna tahowa daf ta kamo harshen zee ta hau tsosa sosai da kyar suka iya kyale juna suka hau cin abincin atare.
11/18/21, 5:49 PM - Buhainat: *™✓SHADE OF RUFAIDAH*


_BY_
_SURAYYAHMS_


_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_


BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.


Part1:chapter 37


Around 2pm bayan anfito daga sallan azahar imad ya karyo kwanan M&M international hospital,wani babban private hospital ne da akeji dashi A garin abuja da kewaye sabida tsabar haduwarsa da yelwatan kwararrun likitoci da ma'aikta jajirtacu dake aiki awajen, anan ne doc mehra yafiyeyin Aikin sa,hasalima shiyake rike da komi na asibitin duk dama asibitin mallakin gwamnatim tarayya ne,daf da kwanar shiga anguwar wuse ii imad yay parking car dinsa acikin yelwataccen harabar asibitin daidai inda aka barmusu wajen parking slot,yana zare keys ajikin motar ya koma yay lumui dakanshi akan seat har nadan wani lokaci,bayajin zai iya saukowa atake sabida yadda yakejin kansa kamar yagaji sosai dan bakaramin zaga garin yau yayi ba.

Ta windown motar ya karewa asibitin kallon sama da qasa dan gaba daya baiga abu kwara d'aya daya burgesa a nigeria harynzu ba,wahallalen tsaki ya saki sannn ya dau wayoyinsa cikin sakalo kafafunsa datsso cute acikin wata arniyar ballenciaga black booth,cikin nitsuwa da haduwa ya ma motarsa lock snn ya soma tafiyarsa mai aji wanda take nan not too slow and not too fast dai dai misali,kayan jikinshi dake kanana ne yasa bazaka masa kallon babban mutum sosai ba,as usual suturarsa na black and white ne ajikinshi,wanda babu ta inda qualityn kayan take gazawa wajen bayyana fasalin sa na hadadden guy mai kyaun aji da cikakken nitsuwa.

Yana danna sliding door haddaiyar qamshin turaren sa na "million lucky"..ta kamfanin paco rabanne, ta tursasa dumbin mutanen dake tsattsaye awajen maida hankalinsu kansa..
Shikuwa Direct ya wuce gaban counter inda ya same wata beautiful nurse dake ta famar hadiye yawu tana kallon sa tun daga farkon shigowar sa har izuwa tahowar sa gabanta,kallo daya yy ma wajen duka ya dauke kansa tamkar ma baisan anayi ba, bold nd confidently yace excuse me?"kallonshi ta karayi,yace "may i speak with doc Ahmed mehra?wani daburtaccen sosa gefen kunnenta tayi dan tamkar wanda taji dirin sautin muryan malaika haka sautin muryanshi mai balain dadinji ya ratsa mata dodon kunne Adan rude tace"Uhmmmm...uhmm yes..yeah.."you are?Kure ta da ido yay sannan yace "Imad". dago idanuwanta tayi ta wani kalleshi dan bata san sanda ta maimaita sunan san ba cos already tasan da wannan appointment din dazu sectaryn ogansu ya bata wannan sunan akan maishi zaizo,tasaba manyan mutane kadai sukan zo wajen doc mehra kai tsaye ganin imad so young and charmin abun saiya dan mata mamaki.

Ganin bama kulata zaiyi ba tayi saurin daukar recep caller takai shi kunnenta tace hello sir?daga ta dayan bangaren aka amsa ta, within few minutes ta aje wayar,sai gata ta fito daga counter ta na wani irin kirkiro salon rigimamayar murya tace masa,"right after u please,baice uffan ba ta shiga masa jagora har izuwa benen sama na biyar kusanma atare suka bude kofar suka shigo har can ciki,wani kayataccen offis ne na doctors yasha kwalliyar grey and black sofas nurse sai azaban kallonsa takeyi while she is not sure ko yasan ma tanayi,"
murmushi tayi tace.."he is here sir..tafada tana kallon doc mehra dayake kkrin dago kansa daga kan file din dayake dubawa
Babu yabo babu fallasa yace mata "thank you"..u can go Tana rife kofar imad ya dan sake sakaltaccen tsaki..

"Doc haka yan garinku suke da kallon maita?i was nevours trout the walk,damnnn,mehn mehnn mehn...tot she was gonna kidnap me..Doc mehra baiyi niyyar murmushi ba amma sanda yayi dan dolensa ganin yadda imad din yake bin kofar da kallon fargaba kamar da gaske kidnaping dinshin zaayi,kanshi ya mayar kan file cikin nitsaiyar muryan shi data subuce masa bazata yace
"Sallamar ka kenan ko?hmm..gaba daya zaman states din nan baiyi ba,imad kabata kanta da rashin iya norms na Al'adarmu..i just wonder how u gonna cope with the nigerian law proponents in few days time..
"hannunshi ya harde akijirnsa a shagwabe ya takune fuskar sa kamar dan karamin yaro basai an gaya maka kalar shirmen abunda yake furtawa azuciyarsa ba.

Aransa He was like after dukan gaisawar da muka rinka yi awaya daxu wai saina kara gaishe sa anan ma,..?oh gosh nigerians da son girma?..da har zai zauna saikuma ya hankara buuuut ya miqe tsaye batare daya amsa maganan doc mehra ba,nan ya shiga kallon hadadden hoton golden clock award din da aka bawa doc mehra din mai dauke da tittle.."best male therapist north_east zone..."
haka kawai ya tsinci kansa da kurewa award din kallo,can kuma saiya juyo ya kalle doc mehra dake famar tarkata files din gabanshi.
Tun kan yy magana doc yace "malam Ni zan shiga meeting ne fa did U have anything u wanna tell me?da sauri imad ya matso kusa dashi in a very serious and coodinate manner yana cewa yess sir!!
Doc mehra dakejin kamar yay dariyar sa yadan kame "yace what?menene...harda dan gyaran muryansa ya kara matsowa yace
"Doc i have a serious problem.
Amma karka fada ma yaaa sheik dan Allah..Doc mehra yaja ajiyan zuciya yace hmm as usual, so go ahead,tsaye ya taho kamar marar gaskiya yace 'uhmm doc ko kasan maganin tunani ina yawan yin tunani..doc mehra dats looking soo calm yace tunani?like how? ...imad yace like ... I dont knw..wani ajiyar zuciya ce ta kufce masa,doc mehra yace meyake damunka imad?..dan shiru yay tare da sauke nannauyan ajiyar xuciya can yace"am soo lonely here,wallhi nagaji da nan garin.."sosai doc mehra ya zubaa yanayinsa ido cikin lura da yanayin tune din maganan sa yace"But Loneliness wont make u think..da sauri yace "yes i know..but im alwys thinking..doc yace okay"..isit ur work?yace No..bana mason yaaa sheik ya dawo sabida kyuwar aikin nakeji anan kasar,doc yace ok..your family ko?..saida yadan jaaa sann yace "nop"...daga nan doc bai kara cemai komai ba sanda ya karance kwane kwanen sa shi tsaff yadan dago halin da yake ciki, ahankli sannan ya furta "is abou the girl ko?..kirjin imad da qarfi ta buga jin antabo masa abunda yake hanzarin dannewa a kasar harshensa wanda ya kasa sanin ta inda zaiyi kuri ya amayoshi waje, atake ya dago ya kalle doc cikin kwayar idonshi kamar bai fahimce meya ambata ba bayan he is well aware yasan akan wa ake nufi, yace "what girl?Keeping close eye contact with him doc mehra yace masa "Rufaida mana!!.

Cikin sauri ya dauke kansa, Da har zai gwalo idanunshi waje da zimman zaiyi denying zancen sai kuma yaji yakasa yin hakan gaba daya,"he is soo desperate about rufaida and he knows it, deeply yana balain son yaji labarin halin datake ciki ayanzu kodama hanklinsa zaidan kwanta..

Ajiyar zuciyar data kufce masa ya bawa doc mehra amsar sa..
a nitse yace,..
"imad karka soma kawo wannan maganan tinda angamata..muryansa kalar tausayi yace doc dan Allah ka sakamin baki mana"..inhar rufaida tana kano nidai acan zanje inyi aiki,can u pls make him understand ?
Doc har ya budi baki zai furta wani abu yay saurin tsare sa a marairace".i cant promise not to see her,bawani abu bane nifa kawai so nake insan ya take ciki da jikinta..ishe alright?

Cikin sauke ajiyar numfashi Doc yace "lpyarta lau'..u knw what imad?kawai kayi abunda yake gabanka ka bar wannan maganan tunda yace maka bayaso din
..muryansa cike da matsuwa yace"no no pls But i really want to see her, hankli na ne yaki kwanciya..Kawai inganta da idanuna shine kawai damuwata,inbaka yarda ba sai muje tare ai kaima ka dade bakaje kanon ba,doc pleaseeeee pls...tun kan yafara magiya doc mehra yace kaje gida saina dawo zan kiraka..

Ganin yadda doc mehra yake duba wristwach alaman time din meeting dinsa yasa Bai masa musu ba ya kama hanya ya fice daga nan ma bai tsaya ko ina ba ya dau hanyar ministers qrts,direct gidan doc ya nufa abunshi,cos he cant wait yafara shirye shiryen tafiya kano dan harga Allah baiga amfanin zaman sa anan ba, yana danna horn agaban katoton gate din gidan mai gadin ya taho da sauri ya bude masa gate ya shigo yay parking,wayarsa ya ciro daga side pocket dinsa ya kira lambar mufrad tanata ringing amma ba a daga ba tsaki yaja sannan ya sauko ya shiga daga ciki ya same anty meera a falo ita dayanta,ya jona ta suka tsunduma cikin yar hirarsu da bata wuce na yaushe zaiyi aure.

Suna cikin hirar har malak ta dawo daga screening din dataje,she wasnt looking alright duk dama saida yata tursasa ta sann ta fada mashi cewa an hanata course din datake son karantawa ne anan abuja,der and then ya soma cusa mata ra'ayin trying karatunta a kano.

Becos he was being too nice nd friendly bai dade da xugata ba aranta sai taji har ta qamsu..


Fannin a'inau kuwa tsaban fargabar inta sauko wajen su hajya adada tasan za'a iya tuhumar ta inda zarah taje yasata kasa fitowa tsakar gidan kwata kwata
..yau a daki ta wuni cos alots of hurtful things are going tru her mind.Kamar yadda ake cewa an idle mind is in d devil workshop haka tadinga sakawa da warware manyan nazarrarrunka a zuciyarta itama

Ganin har yamma yay zara bata dawo ba Kawai ta yanke hukuncin muddin ta dawo ko acikin dare ne to tabbas saita kore ta,ta koma kano kawai,gani take bazata iya da wannnan dramar ba Shikansa mufrad tayi masa mummuman tanadin azaba aranta,jira kawai take taga ya dawo.
Sex din dayake bibiya ajikinta wanda a takaice take ganin kamar ma shine kawai alakarsu ta aure ayanzu insha allahu kuwa zaita horasa akai ta hanasa,cos nobody is gonna convince her now dat amfani da maganin mata da iya sex shine samun nasara da kwanciyar hanklin aure...aynzu kam jitake kamar tayi ta gani da idonta,no more blind promises...data bi shawarwarin zarah akan magani bai kareta da komo ba illa ma durjiwar azaban datake sha a hannun sa idan ya kamata.

And Dis is d opposite of wat she wanted in a marriage wanda haryau bata samu daga garesa ba...

Yau Ko sha'awar tuna rayuwarta da muffy bata son yi aranta,irinka zauna kana mersmerizing din nan,cos she cant even rember one beutiful moments da sukayi cikin tsantsar nunawa juna kulawa da so irinta mata da miji, all its remind her of is nothing but the hurtful feeling of seeing herself as a closed house wife dats meant to relieve sexual urges.

Hakan yana taba ta har cikin kokon zuciyarta bana wasa ba gaba daya yau ta bata lokutan ta na ranar cikin yanayin yin nazarin abubuwa dake kassara jin dadin rayuwarta sosai.

She concluded wirh bitternesss that she will single handle all of them saidai duk abunda zai faru ya faru.

*3:am Kurikala island Jamaican hernmain lucifer,cartel..*


Tun jiragen yaqin sojojin basu gama sauka a island din kurikala ba sojojin suke dirowa kasar a gaggauce da mugayen bindigogin su sakale a hannayensu,wasu da cikakkun kayan ppe, wasu kuma da zallan camourlage anchorage booths helmets and jackets,wasu sun kama rope din parachute na sojojin sama suna famar sauka agurgurje
Its a 5 minute operation dan haka komi a gaggauce akeyin sa babu bata lokaci

Wani gum gum kakejin dirar saukar takalamansu kamar ana sauke buhun siminti,with each drop of thy feets sai kaga yadda tarfatsin kasar qanqara ke darewa game da tarwatsewa.

Badan sanyi dayayi katutu awajen ba da idanu kadai baxai iya taba iya tantace gurmustun sautin diran jirgayen saman ba...

"Daga can cikin ribibi na hangosa sanye da whitish black amour unirform rike da wata mahaukaciyar bindigar chain amourrings irin mai sauke gini din nan.

Gefe da shi wasu jajirtaccun mahaukatan zaratan sojojin ne daya daga rukunin land army daya daga rukunin marine,tun daga yanayin kayan jikinsu zaka fahimce cewa manyan comanders din yaqi ne.

Wani irin dandazon
Matasan sojoji ne ke darewa suna fasowa ayayin da su ukun suke takunsu atsakiyarsu cikin jarkutaccen salo na kwarewa, cikin dan kankanin lokaci kowannensu ya tsaya a position dinsa,brigadier general na army nan take ya soma bada oder ana aiwatar da harbe harbe.

Within some 3min sukayi fata fata da qurd din dake lura da babban cartel din dan banda karar bombs da explosive babu abunda yake hautsina tashi awajen..
Kowa na gwada bajintar tasa a field dinsa,troops din land army suna wuta suna kwasar miyagun bindigogi da kwayoyi,marine troops da airforce suna famar tsare gida ta sama da kasa,immidietely is 5 mint har sun kammala komi suna kokrin haurawa jirginsu agaggauce.

Leaving behind d comanders and captains da suke ta famar musu a tsakanin su akan taba underground weapon and drugs cartel na DON harmeinn wani shaharrren jamaican drug lord da ogoginsu sukace basu san location din gininsa na cikin kasar kankarar ba while su sunsan karya ake musu kawai basa sone a tsokalo yakin batsatsa shikuwa mufrad mugun haushin hakan yakeji aransa
Mostly Bazaka taba ganin sa a filin daga ba sabida yadda ake ji dashi ana sakaltashi in ja'aje operatin saidai ya bada oder but,wannan karon kawai sai yaji aransa dolene Kawai yafito ayi dashi,yau kusan shekaru hudu kenan yana bada odern cewa arusa wajen amma haryau troops abu daya sukeyi,basa taba rusa main cartel din dake cikin qasa wanda shiyake kara musu karfin gwiar sake ginawa kuma shikansa yasanwa mugayen makiyan addinin musulunci kawai suke sayarda kayan yaqinsu dan a murkushe muslunci da musulmai ,kowa yasanshi da taurin kai,dan haka suka kyalesa akan qudiransa kawai.


Suna barin arear ya kira zallan mutanen sa,a special team of 7 armies da suka diro wajencikin wata boyayyir jirgin shiga kasa,shidakansa ya traina su dakansa cikin yan kwanakin nan aboye.,muddin suka cimma burinsu ayau yasan kobabu komi zai Iya samun nitsuwa a zuciyarsa da ruhinsa najin cewa ya temaka wa addininsa ta wannan fannin.
11/18/21, 5:49 PM - Buhainat: *™✓SHADE OF RUFAIDAH*


_BY_
_SURAYYAHMS_


_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_


BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.


Part1:chapter 38


karfe 10:30 na dare doc mehra ya dawo gidansa hannunsa rataye da jacket din suits dinsa looking bits weary sabida gajiyar meeting dayake tattare da jikinshi,...

sallama yyi tare da bala'in shan mamakin cin karo da imad dake zaune a falo dayayi har i wannan lokacin,kallo daya ya masa ganin ya wani hakimce kamar Ko ajikinsa yana zaune akan sofar dake falon shikadai ya jingina kansa da jikin cushion din yana latsa wayarsa kamar baima lura da shigowar san ba,tun 9:30 malak ta barsa ta haura sama yin bacci kuma haryanzu bai iya cire wayarsa a flight mood ba shidai yana zaune kurum sabida kokodan bayason takura kuma baijin can gidansun yanai masa dadi ayanzu.

Mr mehra yay wata kwafa yana kallonsa aransa yace no wonder yaga miss call din hajya jasmine,yanzu haka bazai wuce ana nemansa bane agida duk yasa hanklinsu ya tashi.
Gyaran muryan da yayi ysa Imad ya dago kai cikin sauri suka hade ido atake yace"Ure welcome back doc!"Doc mehra ya dan hade rai"..yace u are still here wato bakajin magana ta ko?..koya kula yace "uhmmm ba kai kace inje gida injiraka ba? doc yace.."but i dont mean here, can gidanku nake nufi yanzu haka nasan baka gaya musu kazo nan ba..a kasale ya juyo,dan kadan ya kalle doc mehra din,cikin yanayin sakalcu yace"..am not a child doc..kada kai doc yy yace"not while u are here ka tashi ka tafi gida u left them worried
..zaiyi magana doc ya tsaresa da hannu agagauce,"toh ka jirani anan bari nazo muwuce gidan tare...imad baice uffan ba yy shiru har doc ya wuceshi ya haura sama,sauke wata ajiyar zuciya yy yanajin wani irin relieve aransa cos by now he feels he has done everthing posible with malak wajen cimma burinsa akan zuwansu kano tare ganin rufaida.

wani irin dadine yaketa ziyartan zuciyarsa gami da sakamasa nishadi da nitsuwa musamman ma yau daya same zama mai tsawo tare da tartaunawa mai nisa tsakaninsa da malak,ba laifi sunyi hira irinta manya mai cike da ababen dubawa wanda basu Taba yin irinsa atsakanin su ba.

Sosai ya fahimce yarinyar dan haka baiji dar dar din sakewa wajen tartauna damuwar sa nason komawa kano ba,and Bcos of his sweet and influecing nature cikin sauri malak ta fahimce damuwar sa,itama bata boye masa komi nata ba,she told him few things about her life wanda ya jefasa cikin tsananin halin mamakin early maturityn ta,tabbas yarinyar akwaita da lissafi ta kuma san kan zamantakewar rayuwa duk dama ya lura kamar karatun novels din datakeyi su suka kara shaping mind dinta har tasan meye daidai mai ba daidai ba musamman ma game da mu'amala da mutanen duniya da tarin ababen al'jabi na rayuwa wanda suke boye a tarihin rayuwar wasu mutanen na daban a duniya wanda tabbas su suka kara bude mata ido suka fahimtar da ita wasu abubuwa masu nauyi game da wahala da kuncin dake tattare da rayuwar y'aya mata.

Sosai yaji malak ta kara kwanta masa arai,she is more than wat she look like a fili,doesnt matter how old ure,or how important u feel u are, muddin ka same mutum nakasa dakai mai kyakkwar zuciya da kaifin tunani toh tabbas zaka iya apreciating din tarayyarku harka kuma karu da kalar baiwar da Allah yay masa.

"Har cikin ransa yakejin malak ce kawai zata iya tayasa yaqi wajen tallafawa rayuwar rufaida duk dama har suka kammala tattaunawar su bai iya kawo hirar rufaidan sosai ba.

He just mention dat he met a girl dat change his life kuma tana daya daga cikin abunda zaisa shi zuwa kano,tare da cusawa malak din ra'ayin jin son zama can din tare da shi.

Yana zaune cikin tunani doc ya fito sanye da wani suturar na daban marar nauyi yacemai ya tashi su tafi ahakan ma imad bai kyalesa ba tun fitarsu yake masa surutu,haka shima ya rinka cikashi da surutu akan komawarsa kano daya darsa aransa kamar wuta, shidai damuwar sa baidi doc ya taimakesa ya koma ayanzu ba dan kuwa babban damuwar sa ne yaga rufaidar sa,sosai yaja hnklin doc basu bar kofar gidan ba har saida suka kai kusan karfe sha daya na dare awaje har sanda doc ya amince mishi cewar zaiy wa yaa sheik din magana sannan ya hakura ya barsa

ganin dare ma yay sosai yasa shi dayan kawai ya tafi gida abunsa yabar doc haryanzu a tsaye abkin kofar gidansa cikin tunani Hanklin doc mehra bai wani kwanta ba sam,a haka dai ya dawo cikin gidansa a daren, within 20 mints yana zaune a falo saiga kirar sa nacewa har ya isa gida,bayan sun katse wayar imad ya nufi main falo bai hadu da kowa ba har ya shiga can ciki ya hau stairs ya nufi dakinsa direct ya hau rage kayan jikinshi daga nan bathrum ya nufa ya hau wanka ya dade a bathtube cikin ruwan dumi yanajin yadda nitsuwar samun cikar burinsa yake kan baibayesa.

Ajiyar zuciya game da saukar numfashi yakeyi,hade da wani kakkarfan shauki ya Lumshe idanunsa sosai cikin son tuno da kyakkwar fuskar rufaida,har kuwa ya soma hango kamanninta dayake yawan masa gizo, sai kuma fuskar mufrad yasoma masa bayyana masa yana masa bibbiyu yana gamutsuwa masa da kamanin rufaida

Cikin sauri ya bude lumshahun idanunsa sakamakon wani strange bugun da zuciyarsan ta shigayi atake wanda tabbas hakan yay saurin barazanar dauke masa sauran nitsuwar sa data katse masa tunanin sa na rufaida mai sa wa zuciyar sa nishadi da jindadi...

A ransa yace
"Where d hell is dis asshole?har yanzu bazai kirani ba?..

Yana gama furta hakan ya shigayin marmaza dan ya kammala wankan sa,within some minutes ya fito daure da towel a kugunsa batare da ya tsaya aikata komi ba ya nufi gaban mirror ya dauka wayarsa dayake kashe har yanzu,kunnawa yay sannan ya koma bakin gadonsa ya zauna,dialing number mufrad yay shigayi tana ta ringing Ba'a daga ba,kirjinshi yaji tanai masa wani irin nauyi,tsaki yaja ya mayar da wayar gefe ya ajiye hanklinsa ba akwance ba,nan ya shiga gogge ruwan dake manne a faffadan kirjinshi ya bi ya mutsuka manshi ta lor'el moisturizer mai dan uban qamshi da balain tausasa sassan jiki dasaka jin sanyi a zuciya

White Harmain half handed jallabiya yasaka ta masa damas fuskar shi tayi wani fresh tana haskawa sosai,gaban mirror ya nufa ya fetsa turaren sa na guilcy absolute sama sama danma sabida sanyin qamshinsa yakeson fetsawa da dare donshi sam bayason qamshi mai qarfi ya cika damunsa inyana bacci, Ya fito a nitse,yana saukowa kasa ta main falo sukayi gamowar kicibis da a'inau wadda ta karyo kwana cikin tafiyarta na sanda dayy mugun alama da sam bata so ajiyo sautin takunta,
Suna hade ido yayi saurin dauke idanunta anata ya mayar qasa cos babu wani suturar arziki ajikinta sai uban doguwar sexy piere nity mai sharara pink colour data sanya shi da jackrt dinshi ta barbaje suman kanta dayasha kitson attachement ya biyo har ta gadon bayanta ya kwanta luf..

,shikuwa bai iya dauke kansa anata ba tsabar rudewar dayayi sai yaji gaba daya baiji dadin yanayin daya kalleta ba dan kallo daya zakayi mata kasan bata cikin hayyacinta hade da yanayin dayaga shigarta wanda bai dace ta fito tsakar gidan haka ba duk dama yasan zai i ya uzartawa,fuskar ta ba asake yake ba ta dan tsaya agefe batace mai uffan ba,duk iya daukar kan da tayi mishi saida ya lura da cewa tana cikin halin damuwa da fushi,he knows bazata soma masa magana ba,dan shiknsa yasan kalar girman kanta gyran murya yay ya daure cikin sakin fuska yace "mrs muff kece anan,tayi shiru,yace Is eveything alright?ya karashe furucinsa yana kallon agogon dake manne a bango

"Uhmm kawai tace Just becos she dont want him to notice her bad mood so zata dan daure ta amsa Atakaice tace masa a shaqe tace.."Yeah..im just..sai kuma tayi shiruuu bata kara cemai uffan ba,aranta tanajin wani nauyi da giggiwar yin masa bayani..karamun murmushi ya saki kasar wuyarsa yace.."its ok.,nan ma
Batace uffan ba ta kama hanya shiru a kuma izzance kamar zata wuce shi yabita da wani irin rudaddiyar kallo,har ta wuce din sai taji sautin soft voice dinshi ata bayanta A hankli cikin sanyin murya yace..mufrad bai kiraki bako?..hade da tsananin baqin cikin tuno mata mufrad din dayayi ta juya ta darsa masa kwayar idanunta dat speaks ego,cos actually ba don mufrad ta fito waje tana dube dube ba kuma ta tsani amata kallon hakan,aima inda sabo ta saba da halayyar mufrad,she cud neva waste her time to come down nd check on him at night as big as she feels about herself,shikuwa imad yagama daukawa aransa cewa damuwar hakan nema yasa ainau fitowa tana zaga gidan cikin dare ,While ita ayanzu haushin rashin dawowar zara ne kadai yake hatsala ma zuciyarta wutar takaici yana mai cinna ma kirjintan gobarar balai tanajin kamar ta haukace dan fushi.

She cudnt answer him on time sabida batasan me zatace masa ba,she cant lie or defend her self eida,sabida tana mugun ji dakanta,har ila yau ba ajinta bane tayi ma wani karya ko bayani,a matsayinta na babban mace mai ji dakanta matuka evrthing shud just be as it is she just dont care.

Babu yabo babu fallasa ta daure tace "yes,He dint call kai ya kiraka ne?...da dan sauri imad ya amsata yace "no,me too..but i think he is out of signal ayi haquri damu dai.

Kwafa tadanyi dan bata so ta amsa shi da kalman da bazai masa dadin jin ba,First time dayaga tadan sake fuskar ta har ta dan murmussa masa da gefen baki,shima murmushin ya mayar mata Cos balain tausayinta ya soma ji aransa tuno da gulman da zarah ta rinka masa akan zamantakewar auren su da mufrad nacewa baya bata lokacin sa kuma baidamu da ita ba.

Murya a kasa kasa tace"Alright,im going in saida safe..
kafin ma ya dago kai ya amsa har ya hangeta a can gaba ta wuceshi cikin sauri tana tafiyarta kamar batason ya kara tambayarta wani abu,hade da daga kafadunshi ya sauka cikin falon yana dan tabe bakinsa ya kunna dispenser ya dau cup ya tari ruwa yahau sha aranshi sam baiya iya ganin laifin mufrad din shi,its natural ,koda abunda muffy yakeyi bai masa ba dadi ba dole ne dai ata wani bangaren zuciyarsa sai yaji da zimman yin masa uzuri.

A'inau kuwa tsaki ta rinka ja data lume daki tare da sauke kakkarfan ajiyan zyciya tafada cikin gadonta ita daya tana huci,she saw imad,kuma sosai ta shaqi qamshin turaren sa and it just remind of how much she needed her man emotionally and passionately...

Wani irin cillo da kafafunta tayi ta makawa pillows dinta duka hade da yin watsi dasu kasa cikin zafi da kunan zuciya
"To hell with mufrad
mschew,ta mike zaune tanajin tsananin feeling din sha'awa yadda yake tattaso mata, bai mata ba ta koma ta kwantar da kanta akan pillow ta gumshe idanunta sosai ta saki wani marataccenr kuka,wai har imad ne zaice mata baisamu mufrad awaya ba?tasan karya kawai yakeyi dan rainin hankli kawai, cikin wann yanayi bacci mai nauyin gaske ya kwashe ta,around 7:am qashe gari imad na dakinshi har ya kammala sallah da karatun qur'anin dayake yi a kowani safiya sai ya dan kwanta a rigingine asaman gadonsa idanunshi a lumshe sosai kai kace bacci mai nauyi yakeyi,nitsuwa sosai ya taroma zuciyarshi yana kkrin connecting din nitsuwar da sauran gangan jikinshi batare da ya motsa ko inansa ba
cikin yanayin sanda sosai yaji kamar an tura kofar dakin,still yana shiru,har wanda ya shigo din ya bude kofar a hankli ya karaso,mamaki ne ya cika mai kirjinshi jin bai taba jin kalar qamshin wannan turaren ba hade da mummunan faduwar gaba wani irin qamshin oud ne mai mugun tada hankli anhadeshi tare da wani abu kamar turaren aljanu tuni zarninsa ya gauraye dakin da wani irin rudadiyar yanayi,shirin bude idanunsa yakeyi amma kuma sai yaji ya kasa har sanda yaji sautin takun mutum adaidai kanshi,daf kusa sosai aka tsayamai akai bai cika jin tsoro ba amma yau saida yaji tamkar zuciyarsa datayi tsalle ta diro waje..
Zarah dake tsaye akanshi tanata kallon kyakkwar fuskar shi cikin tuno da abunda sukayi akansa agidan boka yanzu,sosai ta karajin ta aminta da lamarin zee zee ganin imad ya kasa bude idanunshi duk dama alamu sun nuna yaji shigowarta,cikin tsabar nishdi ta lumshe idnunta sosai a hnkli ta furta "kare ki zee zeen amana,tuni tajii wani wasai dukkan wani fargaban datazo dashi ya kawar

hannunta dake dunkule da wani garin magani ta bude ta hau hurawa ata kan setin fuskar imad tana kammalawa tayi saurin nufar kofardakin tayi waje shikuwa daya shaqo iskar magnin
Kamar an kwada masa dutse akai haka yadinga jin ciwon kai da tsananin bugun zuciya,ahaka yana kkrin furta wani addua a saiyaga wai bacci yay awon gaba dashi..

Tun 6am A'inau ta farka a mugun firgice kamar wanda ake biyota da zukeken wuka acikin mafarki wani kantamemen tsaki ne ya kufce daga bakinta ta sauka kasa durus tana kkrin gyara zaman jacket din nity dinta dakin zarahn ta nufa direct bata ganta ba ta xube a kasa jin tsaban takaicin dayafi wanda ta wuni dashi jiya yana cikkar zuciya"
Awajen akasa ta cigaba da zama tana sake saken yadda zata soma yima mutanen gidan bayanin inda zarah taje cos tasan babu makawa sai an tuhumeta tunda dai dolene taje ta gaishe su da safen nan,gashi ita sam batada salon makircin dazata iya ammafani dashi wajen fidda kanta batare da angane komi ba,dole ne kawai yau din nan zarah tabar mata gidanta a gaskiya dan bazataba iya ba,tana zaune a kasa cikin zanta hakan aranta taji kamar an bude kofa
Aikuwa tana dagowa sukayi ido hudu da zarah wacce tasha golden lace ta cakka dori ganin ainau yasata ta dora hannun ta a kugu kalar masifa tana yatsine,Ainau dake jin kamar tayi pepper soup dinta a hatsale ta hayayako
"Wher the hell have u been?..kina hauka ne zarah?nace kina hauka?kinsan kuwa a inda kike wannan haukar?nan fa ba gidana bane gidan surukanai na ne,for god sake mai zaikaiki kwana awani waje? wani irin abun magana kikeso ki jangwalo mun?..cikin yangataccen fari da ido zara ta juyo ko ajikinta"..saida ta karasa shigowa cikin takunta na makirtatun mata step dayan biyu ta wani dakata agaban ainau tahau zuba mata tuwon harara
Tace uhum"Sannun madam mai gidan surukai,..anyways my mission is done and completed,im leaving right now..happy?..Atake Ainau ta lumshe idanunta cikin tsananin takaici tanajin kamar kuka ne mai tsuma zai kufce dagata cikin magwaronta
Ta daure matukar daurewa amma sai taji kamar itace bataiwa zarah daidai ba,she just know dat she cant do this right now..
Ita kanta tasan takan hada harda haushin frustrtion dinta akan lamarin zarah,.but still doesnt change d fact dat tana son yau yau din nan zarah ta koma gida,
Amma ba acikin fushi da ita har haka ba,muryn ta harna rawa tace
"Okay,...Zarah im sorry i talked to u dat way,cikin sanyin murya sosai ta fada tana lura da yanayin zarar data kile matkar kilewa
Bata damu ba ta makalkale murya ta cigaba"Jiya nayi ta jira koda zaki dawo in baki hakuri,to to i tot ure with zeee sainaga kuma har dare baki dawo ba,i i got upset,u knw how things are here,is not allow mace tana fita agidan nan tana yawo anyhow, aynzu akan haka sai kiga magana yaje har kunnen yaa sheik daga nan aure na da mufrad basai ya fara rawa ba?please am sorry ok.

Ganin yadda take kame kamen yasa zarah tuntsirewa da wata mahaukaciyar dariya...Tuni ainau taji ta mugun harzuka kirjinta har yana bugu a 360,
Kamar zata fashe tace What d hell is funny?Zara ta cigaba da dariyar tana cewa go on, fool urself Ayn,ko baki fada ba nasan jira kije in dawo ki koreni agidanki so can u please stop pretending?and u know what bana bukatar taimakon ki ayanzu,in imad ne na same shi..wacce tasan mutunci na da kimata ta share min hawaye na.

Cikin dirin takaici aynau tayi saurin tsareta,a fusace tace" me kikawa imad din?zarah bata kulata ba tace ..alright fine zarah do as u pleased okay,anma kisani nagaji dake kinaji na ko?and stop camparing me with dat ur dirty devilish,.filthy friend...kidena.. tunda dan nayi miki laifi nabaki hakuri kike neman ki raina ni to hell with u and get out of my house this minute..

Kan zarah ta bude baki ta yi magana sukaji wani heavy knock abakin kofar daki,atake kirjinsu ya hau bugawa kowa ta shiga kkrin binne kalar nata tsoron,"who is it?zarah ta daure tayi tambayar" sai dai..muryan da sukaji ya sa su gwalo idonsu waje atare,.."imad?
Da bala'in sauri zarah taje ta bude kofar,ganin ba shikadai bane yasata dan sassauto "h.ey h..ey...ta furta a rarrabe dan ko a mafarki batayi tsammanin imad zai taka kafarsa kofar dakinta ba,shima hey din ya mayar mata babu yabo ba fallasa suka tsaya daga bakin kofar
,mufrad dake tsaye abayanshi yana shiru danko kallo bata ishe sa ba,a sace ta juya ta kalle ain dake tsaye cikin son taji me ake ciki dagata waje.."zarah ta hau murmushin mugunta ta kalle mufrad da karfi tace "Gud morning Captain..,duk da karfin xcitemtn din datasa baisaka shi ya dago kansa ba,just normal ya amsa da cewa.."how u?saukar diran miskilallen sautin muryan sa yasaka ainau dake ciki lumshe ido zara ta hau washe hakwara,"in fine kune yau anan?im sure dai anyi batar hanya haha hmm,uhm mad baby im so glad to see u,tayi sauri ta kwco hannunsa daya cusa aljihu ta rike,pls ka shigo mana please cmon..tana shirin jawosa ciki idanunsa sukaci karo dana ainau data juya musu baya cos nity ne ajikinta,"shima cikin saurin ya kwace hannun sa ya koma waje cikun sauri,a hnkli yacewa mufrad i wll see u down stairs,bai jira ba ya sauka kasa mufrad yana dago ido da mamki daga bayansa yasaukesu akan a'inau dake tsaye,kallo daya yayi mata gaba daya yaga yanayin shigarta sai yanzu ya fahimce abunda yasa imad tafiya ya barshi anan,kallon ta yake ganin ba marabarta da tsirara,wat d hell zata fito harnan da nity?ransa yaji ya sosu sosai.harara ma ta banka masa Tace"Ure back?ta daure ta furta kmar an rogeta...kallo bata ishe sa ba ya kada kansa batare da ya amsata ba ya juya ya sauka cikin fushi.

Tana kallon inda yabin ta dafe kirjinta
Dake mata wani maqudan zafi tanaji tamkar an cakka mata kibiyar mashi.

Sai kuma ta rasa ta inda zata saka kwayar idanunta da suka rine bayan muffy dayay banza da gaisuwar ta zata kalla ko annoyin fuskar Zarah?,after all dat happen she just cant turn to zarah right now..da bango ta jingina ta hau kuka mai sanyi ko zarah dake shirin yanka mata buhun rashin mutunci saida taji tana mugun jin tausayinta.
Ganin kamar kukan zaiyi yawa ta dakatar da ita Tace "ehm ehm ehem U gotta go mrs captain..wanda kiketa jirar gashi nan ya dawo..kije ki sameshi,kinga tunda an koreni bari na hau tattara kayana masu sona nasan zasu neman wajen zama agarin abuja,Aure na kuma saidai kiji anayi,but for now im leaving ur house with due respect my sister.
Da gatse da zafin zuciya ta karashe maganan tana gatsine tana kallon fuskar a'inau sosai.

Cikin kuka mai rurin azaban rudewa ayn tace "Attitudes like diz was part of my reasons 4 being skeptic with u zarah...just diz lil ish n u dropped me like someone holding unto a burning coal...it is well...ba wancan shegiyar kawarkin tazo ba? I'm not blaming u for anything coz it was all my fault,Am sorry...was just thinking u would be considerate...
Yadda ta karashe maganan cikin makirtacen kuka sosai ya bawa zarah tausayi duk dama harta zo ta wuceta batace mata uffan ba,tunani take yadda zata sauya tsarin wasar data soma,tasan muddin tana son samun cikar burinta dolene ta bukaci kudi matuka,kuma banda ainau batada wanda zaina bata kudi akai akai,so hala zata iya sauya tsarinta nabarin gidan hade da qamshin nasara akan imad dataji yau dayayi ma zuciyarta dadi.

banda dalilin haka taso ne ta wajiga ainau ta walakanta sosai,.
11/18/21, 5:49 PM - Buhainat: *™✓SHADE OF RUFAIDAH*


_BY_
_SURAYYAHMS_


_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_


BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.


Part1:chapter 39


Acikin kunnenshi ta bude kofar dakin duk da tunani mai nauyi da zuciyarshi takeyi bai hanasa shaqo yanayin shigowartan ba, waje ta nema ta tsaya durus tana kallonsa dan bazata iya cewa dason ranta ta biyo bayansa awannan lokacin datakeji kamar ba a cikin hayyacinta take ba.
Rashin iya bude idanunsa dayayi ya sa wajen ya dauka da wani irin shiru sam Shigowartan bai katse masa tunanin datazo ta iske shi yanayi ba,tun daga ranar auren sa har izuwa yau inyatuna,wasu sukance sukanji kansu kamar a saman gajimare tsabar kwanciyar hankli da farincikin auren su amma shi haryau baisoma jin wannan ba,aure dai yasan yana cikinshi da wacce yake ganin kamar yana so amma bazai iya cewa zuciyarsa a nitse take da aurensan ba shiyasa ma sam ya kasa gane ma kansa bare ma ajega y fahimce matar sa Ai'nau,alot of times in his heart yakanji matukar dana sanin auren ta,saidaii tabbas akwai wani bangare a zuciyarsan datake hanasa tantance komi saiyaji kamar eh dagasken sonta yake yi kuma bazai taba iya rabuwa da ita ba,shidai yasan acikin Rudani yake rayuwar sa Ko ainau ta fahimce shi ko bata fahimshi ba oho,shikadai yasan abunda yake damun sa aransa yanzu.

Ainau dake tsaye kansa bakinta gumm bata iya ko jan numfashi kwararra, kokowa take da fushinta dan kar zuciyarta tayi bindiga ta fashe ta tarwatse bare ajega ta sauke masa tulin ruwan balain datayi dako tsawon kwanaki dominsa na musamman.

Tura yakai bango,in akwai makurar karshe to tabbas haqurinta akanshi yakai yau,yakamata ya fito fili ya gaya mata shin ita mene ne awajen sa dan bata gane meyake nufi da ita ba.

Karkkarfan ajiyar zuciyar daya kufce mata badon tasoba ya tursasa shi adan dole ya bude limsashu kuma gajiyayyun idanunshi wanda suka so suyi luhu luhu tsabar nauyin magananun zuci da zuciyarsan ta dade tanayi ita kadai.

Ainau Tana daf da bude bakinta ya miqe tsaye cikin sauri mai nanike da jarumtar kasaitar sa dake saurin saka yankewar gaba,a nitse ya karaso har gabanta yana kallon figaggiyar nityn data sakan up and down fuskan sa adan daure, cikin wata girmanmen muryansa data fito da yar tashen masifa har yana lullumshe ido yace
"I have had enough of your nonsense A'inau!tunda ke baki da hankali daga yau kar in kara ganin ki awani waje agidan nan da wannan shigar banxan.
,kaiwa nan ya dakata da maganan yay shiru, sannan yaja numfashi game da sassauto da muryan sa kasa kasa yanai mata kallo mai dauke da tsantsar comand da nuna ya isa,araunane ainau ta sadda kanta can kasa,da gefen idonshi ya kara jefo mata wani kallon aransa yana ta mamakin Yanayin ta yace"ohh ok i think is time for u to go park ur things ..zamu koma can gida kawai..
Adan hargitse Tace what?bai kulata ba yana kkrin juyawa yace "u heard me"..

Abbu is already back in nigeria bazan so yazo nan ya same mu agidan nan ba..ba amfanin zamanki anan.

Yunkurin juya mata baya yake bayan ya kammala furta hakn sai caraf ya tsince ta agabansa a mugun masife, kwayar idanunta ya kalla yaga wai har sun rine sunyi wani rau rau cike da ruwan hawaye tamkar zasu fashe su watso waje.

Wani irin kallon data watso masa saida yasa gaban sa ta dau sautin bugu ya kara maida hanklin sa yana kallon ta dan yaji me zatace ,a zafafe amma bada muryan fada ba tace mishi
"Daga ina kake,Har kadawo ko?yy saurin dauke kansa akanta,ita kuwa kkrinta ta sarkafe kwayar idanunta anashi maybe in ya kalletan zai iya dawowa hayyacin sa yagane metake ciki dashi,dirin hucinta yasa shi lumshe idanunsa kadan snn ya kara budewa ya juyo sai yanzu ma ya tuna cewa ashe bai sanar da ita tafiya mission din dayaje ba,naw he got why she look dis furious aranshi yay wata malalaciyar kwafa shi baiga ma dalili ba,meye ne dan ya tafi bai sanar mata ba,yaga dai bayau aka fara ba,yasan she hates his job so bai wani dara sa da sai ya mata bayani ko yabata hakuri akan dan yaje ba,
aganin sa ainau tafi kowa fahimtar cewa baya cikin jerin majajen da zasu sanar da kowa abunda ya shafi hurumin aikin su..its a big mission for god sake,dama can metake so yagaya mata mtsww,ackin dakika ya gama ayyana wayannan zantukar aransa shikadai yanai mata kallon batasan meyake mata ciwo ba.

"Ka manta haqqin aure ne a tsakanin mu mufrad?im ur wife, and i dersev to know ur wher abouts no matter what..tafada tana stressing word din no matter what din,"u left me for a month ba kira ba sako u think hakan dakayi min adalci ne?wani dauke kansa dayayi a shashance yasa duk yadda taso tayi dauriyar sanda muryanta ya sarke mata wuya tanajin zafin wani kulluton wuta yana toshe mata hanyar numfashi,wani kuka kuka ta soma ji bazata yana shirin kufce mata,a kassare ta furta a hnkli,.."and all u got to say to me first is banada hankli dan kawai kaganni da nity a dakin yar uwata?Yawo nakeyi dashi agidan na dazaka cemin banda hankali!?

Hawayen datake dannewa su suka soma saukowa yuuu suna bajewa saman kumatunta suna gangarowa kasa,wani irin rawa hannunta da muryanta yakeyi at same time ta kafe shi da jajayen idanunta tana kan kallonshi wai duk da hakama dauriya kawai takeyi,cikin kunar rai da zafin zuciya ta cigaba da sheqa masa wutar takaicin dake fitowa daga saman zuciyarta tana yagashi da manyan kalamai.

Tsiwa da Masifar data dade batai masa ba ta rinka kwararowa agabn sa tana karanto masa babi babi da shafi shafin laifikan daya tara akanta da haqqin ta dayake dannewa,sosai taji idanunta sun rufe tama kasa control kanta,fushinta ya nuna sosai duk dama bataso ba,saidai batayi tsammanin har ta tara fushin nata yay nisa hakan ba, da manyan baqaqen maganganu da tijara ta karemasa
"Kafada min matsayi na wajen Ka mufrad,im tired of beign a nuisance in ur life,..idan bazaka iya zama dani a matsayin matarka ba ka sawwaka min wallhy bazaka dake ni kahani kuka ba.

Ta dade tana magana dashi anma baice mata uffan ba,sai ya kau da kansa gefe ya tsinke cikin wata salon rigima ta kasaita datake masa azaban kyau tana fidda sirrun jajitacen kwarjiinin sa,take ya turmutsa yanayin sa izuwana wanda maganan nata baiyi ma'anan da zai ma shigesa ba,while deep down within him yasan akwai abun dubawa game da fushin nata,harda da kalaman danne haqqin datake furta masa ayanzu..

Ita kuwa yanayin sa da bai nuna damuwar sa akan abunda take cewar yake dada zafafa mata kai yana hatsala ta.

Itada ta tasha cin alwashin bazatayi masa kuka ba?wani wi wi wi taga kanta tanayin masa kukan yau,She became soo furious with her self also haushin sosai tabawa kanta da kyar ta aro qarfin jarumtar sann tadan yi shiru .

Bai kulata ba kuwa saida tagaji dankanta tayi shiru Juyowa yay ya zuba mata idanunsa da suka jima da sauya launi yanai mata kallon da bazai iya fassarashi ba..

Ayan mintuna da basu wuce Dakika ba ya dauka yana kallonta har cikin kwayar idanunta baice mata uffan ba ya juya ya tattara phones dinsa ya cusa daya a aljihu ya rike daya a hannun sa ya a daddanawa, batare da ya kalleta ba ya jefa wayar a kunnen sa cikin gyaran murya yace"where you at?ta cikin wayar aka ce masa
"Gwarimpa",daga jin haka ya sauke wayar a kunnen sa ya datse kirar,ya juyo da mamakin ganin wai har yanzu ainau tana tsaye,dan karamin smirk yay sannan ya sauke ajiyan zuciya,da yayi niyyar cewa wani abu amma harga Allah yasan bazai taba iyawa ba..he think he is too matured for this mema zai gaya mata,a dokar sa baiya bawa mace hakuri alokacin datake hargagin raini da fushi.Beside shi baiga ma abunda yakeyi wa ainau data zafafa batun ba,inde dan haqqinta ne yaji ai zai gyara,amma ko da wasan wasa bazai dauke raini da cin fuska ba,yana gama ayyana hakn aransa Ya wani hade ransa tamkar bai taba murmushi a rayywar sa,tahowa yy zai wuce ya nifi kofar, ainau ta rufe idanunta cikin sauri tayi tsam ji tayi kafafunta sun kasa daukarta, jiri ne ma yake na neman wainato kasa, dan tamkr ta fasa ihu ta yanke jiki ta suma dan baqin ciki haka ta dinga ji a cikin zuciyarta.

Kiris take jira ya fita baice mata uffan din ba kuwa da wallhy saita nuna masa asalin wacece ita.

Yana rike handle din kofar kamar wanda ya tuno da wani abu ya juyo ya kalleta.
A hnkli Yace,can u put urself together and stop being over reactive?,nifa bangane abunda kike nufi ba,look im tired of u okay?,tafiyar danayi aiki nake tyi ban ma huta ba,im sick of u being childish Aynau,pls maganan nan Ya kare daga nan,daga kinfita ki rufemin kofa nizan wuce wani waje..
"U got me?yatsar dayake reto ta kalla sann ta sunkuyar da kanta can kasa

Muryanta na fitar da amo marar dadinji, sai dai babu wani mummunan kalami dayaso fitowa a bakinta,yanayin kallon datake masa zaka fahimce cewa taji ciwon kalaman sa har kasan zuciyarta ahaka tana ji tanagani yasaka kai yay waje..

Rasa yadda zatayi taji tayi banda dan uban karkrwan da jikinta yakeyi tsaban bacin rai,a haukatacen yanayi ta fito fuuuu cikin sauri ta bude kofar dakinta fado a dakin bata tsaya jiran komi ba tawuce wajen scroll direct ta bude ta hau tattara kayan sakawarta tana jibgasu akan gadon ta,babban akwatin dake sama ta fitar ta bude ta hau dura kayan da sauri cikin tsananin fushi kamar da su take fadar,sanda ta gama shiryawa tsaf snnan ta shiga rabza kuka gaba daya ta rasa yadda akayi ta lalace har haka,saken datayi wa mufrad yayi yawa,harga Allah bazata iya cigaba da jumre halayyr sa ba saidai in son datake masan yayi ajalinta amma dole ne ta kwato kima da mutunci awajen sa wanda take saka ran baisan dashi ba.

Bangaren zarah kuwa tun fitar Ainau bata iya tsinana komi ba ta koma bakin gadonta ta zauna game da sauke wasu gajiyayyun numfashi mai tafe da sautin makurar kasalar dake tattare da gabobin jikinta.

tana zama a bakin gadon ta rafka uban tagumi dagata cikin kwakwalta ta hau yin lissafe lissafen abubuwan da suke gabanta da wanda zata aikata nan gaba,tuno da yau tun farkawar su da asuba bata samu duwawun zama ba suka nausa kauyen barass wajen malamin zeee zee datayi mata alkwarin zata kaita ajiya in suka kwama tare,a iya wahala kam yau taganshi ta kuma jigatu a hannun kowanne. Su dan banda azabar kwana da jarabar cin da xee tayi ta mata harda yar bulalar da malam yasaka aljanunsa suka rinka shauda mata wanda tuno da fuskar su kadai datayi yanzu sanda tsigar jikinta ya tashi jikinta yahau rawa,gashi nan dai malami ne har malami,zaka gansa tsaf da yar dattijuwar rawanin sa,ga wani nitsatsen fuskar kamala irinta manyar hafizai daya aro amma kuma hmm har iya yau dai bazata iya cewa ta taba arangama da baqin arne irinsa ba.
Dan Daga isarsu wajen sa yahau labarta mata komi dake nanike a kasar zuciyarta harda yaudarar ainau datake yi arayuwarta musamman indata amshi kudade wanda wani boka ko malami bai taba zamowa soo current kamar wannan malami ba,dan a yadda yake tsilalo bayanin rayuwarta in details game karamin kwakwla zaka iya cewa babu shakka shiya rubuta littafin rayuwarta.
"Yace ma zarah tabbas zatayi nasara kan batun imad kuma qaddarar ta bazai taba zamowa irnna yar uwanta ainau ba,takuwa ji dadin hakan sosai,duk dama ya kukkushe karfin tauraron nasararta, yace mata batada farinjini da sa'a dole ne saita bi sharudan sa da dukan imaninta,nan ma bata damu ba dan bashine ya soma furta mata hakan akaro na farko ba ta sha jin hakan abakin sauran bokaye..

Saidai fa da alamu malamin baras din nan shi nadaban ne koda daga yanayin yadda taga zee tana mugun tsoron sa tana kafafa dashi tana dabbaka sa komi yace bata musawa tasan sun iso gaban makura

Tun akan hanyar isowar su zee take ce mata ta nitsu dan alfarman ta kawai zataci,ta bata labarin yadda takeyin zaman jiran wata biyu kafin layin samun ganin sa yake zuwa kanta yanzu hakama abunda ya kawota abujan kenan.
Zee ta saba da malam amma itakanta bata cikin samun karfin zuwa wajen sa sai intayi babban kamu dan akwaishi da cazar kudi

Sharudan daya gindaya ma zarahn ba wasu masu sauki bane,awajenta ma gani taje yay mata mugun tsauri halama bazai yuwa ba amma ahaka ta amince dan dolenta tace zatayi ya kuma jadadda mata cewa ta guji abunda zai iya zuwa ya dawo.

Kudin yanka da magani da kamun zuciya dayace zai mata a lissafi saida yaci million hudu wanda karshenta zee dinne ta biya mata a matsayin bashi,wanda Ayanzu shikadaine zaisa ta nemi komawa site din ainau amma badon haka ba da sai dai ainau taga anayi dan mamaki tayi niyar shayar da ita bana wasa ba,yau data zo taga alamar samun nasara akan imad, duk wani tsoronta saiya kawar..

Tana cikin wannan tunanin saiga karar bude kofa tana daga ido taga ainau na kkrin shigowa da akwatuna har biyu,
Kirijnta na bugu ta mike tsaye"me hakan yake nufi,ta dafe goshi cikin takaici karde taje tayi masa rainin dayasa ya saketa ohh god Ainau is just a mess.

Ain tana aje akwatin tace zarah ni zan wuce...pls dont tel anyone dat u knw my where abouts kawai kice musu baki ganni ba kibarsa shi yaji dasu

Cike da kullewar kai
Zara tace ban fahimceki ba what happen inazaki
No no pls indan abunda nayi ne kizauna abunki wallhy zan bar maki gidanki

Hawaye akan sauka akan fuskar ainau,tace is not about dat zarah..da
Kizauna da karki zauna duk bata shafeni ba nide kawai xan tafi nabarshi.Mufrd ya rabani da komi nawa,ya rabani da kaina ya maidani wata kaskantacciya,ke ban cika miki burinki ba nima nawa bai cika ba gara ni na hakura kawai,bazan iyaba walakancin sa kullum daduwa yake is asif dukan abunda mukeyi akan sa warware wa yake zarah nasha mamakin yadda kika rufe idanunki baki kallon baqar azabar danake kurba agidan mijina. mufrad now treats me like a trash,he had the guts..da hakane kike son aure irin nawa,auren wanda baisan da abunda kakeji aranka ba?i tried so hard,maiye mace takeyi wa namiji wanda banyi masa ba,and i still mean nothing to him Wannan rayuwa ce?
I can feel it,zarah i can smell from far dat banada wani kyakwan matsayi a zuciyar mufrad.

He dont even care About my feelings kamar ni ba komi bace haka ya daukeni im starting to regret this marriage wallhy na rasa yadda zanyi na ficceki shi araina ne da tuni na qona soyayyarsa da wuta yayi qurmus kodan na huta ma raina.

Kuka sosai ainau ta fashe dashi

Shiru zarah tayi tsaban yadda jikinta ya dau wani mugun sanyi,gaba daya sai taji tayi lagwas tana jin sautin kukan yar uwanta dake kokrin sosa mata zuciyarta matuka,bata iya motsi ba har sanda Ainau ta juya zata fice a dakin cikin sauri ta kamo hannunta tajata suka zauna abakinan gadon ta hau rarrashinta,duk da son zuciyar irina zarah harga Allah saida taji tsananin takaicin yanayin yadda dataga ainau tana kuka cikin axaban damuwa ,da kyar ta lallabeta tayi bacci,tana ta lallbarta cikin bata baki tamkar kamar basu suka gama fada da juna ba,gefe da ainau tazauna cikin sauke wata nannuyan ajiyan zuciya,arayuwa ita mace ce mai son kashe tsuntsu biyu da dutsi daya,take brain dinta ya hau bata cewa lamarin a'inau baya bukatar wani boka ko maganin mata ayanzu, she must find away to involve imad tasan in harshi ya fahimce ta dole ne sukaga canji ta wajen captain,saidai ita ba sulhunta su take so ayi kai tsaye ba,she just want to blackmail mufrad into seeing things.

Agefe kuma so take taga karfin ikon aikin da akayi mata akan imad Shin izuwa wani xtent zata iya langwasa shi?dan malam yace mata dole sai ta dage akansa sabida yana da yawan sonyin ibada musammn sallah da zhakr,daga nan wanka ta fada zuciyarta cike da tunanin yadda zata tunkare abun


Bangaren mufrad kuwa tun daya fice agidan bai kara dawowa ba Imad yana dakinsa yana bacci yaji an jijjigo shi da sauri ya bude idanun sa Sai ganin zarah yay ta wani sha uban ado tana zuba wani maitan qamshin turaren ta kuma kuresa da wani irin wagaggen murmushi wanda tabbas da a cikin hayyacin sa yake dasai yay iritating dinsa,mikewa zaune yay cikin ja da baya kadan aransa yana mamakinta jin qamshin turaren aljanu dayaji dazu yana bacci tukunnama wai yaushe ne har suka soma wasar shigowa har dakin bacci da wannan yarinyar?yasan dai ko da wasan wasa abun nasu baiyi nisa har haka ba,iyaka ayi hira a falo aje yawo kadan asha drinks a pub adawo,sai dai ayanzu baisan meyafaru dashi daya somajin normal da itaba, just today ya soma ji kamar dama tuntuni yasanta,yawan haushinta dayake ji aransa ma sai yaji kamar ankawar.

Zama tayi gefen sa tana murmushi kamar wata mayyar datake shirin cinyesa Tace,hey bby Yaufa Zuwa nayi muyi hira jiya bakaganni bako?
Tokaidin ina kaje baka fadamin ba
Ya rasa ma mezaice mata,ya dan dafe kansa cikin sakaltacen yanayi yy kamar baiji metace ba can yahau magana kamar dakansa kawai yakeyi yace,dnt knw wts wrong with me sai bacci naketa yi
"Mufrad fa..?kafadun ta ta dage tace Uh i don't know
Tsaki ne ya kufce mai ya dau wayarsa batace masa uffan ba harsanda ya kira layinsa ringing daya xuwa biyu raga wai har an dauka
"Kai ya haka kana ina?daga ta dayan bangaren mufrad yace im in urgent meeting zan kiraka pls,bai ce komi ya ya katse wayar tare da maida kansa jikin gadon yana mai lumshe idanunsa ahankli
"He knws we are supposed to go out now,jiranshi fa nake amma wai harya fita,..zarah tace hmmhmmm,sai kuma tayi tsuru tsuru tana bin rufaffen idanunsa da kallo kamar wata kamilar asali, dacan batayi niyyar amsa shi bama amma hakan tamkar wani hanya aka bude mata wajen shigar da wasarta zuciyar sa game da Lamarin ainau,cikin wani makirtaccen salo ta nitsar da muryan ta kamar wata mutuniyar kirki,a nitse sosai cikin yangataccen sautin murya tace masa"..toh kayi hquri mana,captain will alwys remain captain,kasan hakan fa halinsa yake..dakai da ainau bansan meyasa kuka kasa fahimtar sa ba,im sorry but His work is actually his core priority bai cika daukar zafi akan rayuwar kowa ba...i dont know,but i think is not fair..sai tayi kamar zata futta wani kalma agaba but data kalle shi taga kamar jintan yakeyi dagske sai kuma tayi shiruu shima shirun yy yana lura da ita,cos actually bama jin ta yakeyi har can can din ba,gani yake kamar basu fahimce mufrad dinsa bane shiyasa suke judging dinsa akan haka,but yanayin yadda yaga ta karashe magananta very dramatic yasan akwai sauran bayanai boye abakin ta, as a very good observant sosai ya fahimce wani abu ya auku yau,dan tun daga language din fuskarta ta ya soma dagowa,yanata jira yaji ta hau barbada masa zance kamar yadda ta saba zuba masa saiyaga kuma tayi shiru shikuma yasan bazai iya tambyarta dan yaji abu a matsayin gulma ba bayama son ya soma wannan wasar da ita,gyara zaman shi yy ahankli yace.."Look don't say it like dat okay,muff is actually a great and a very very veryyyyy caring person.

Harda dafe kirjinta ta gwalo ido waje Tace carring ke?tab di..i knw he is great amma Caring fa kace?U sure ure not getting it twisted?
Anywys..dama sallama kawai nazo nayi maka inaga kamar yau zamu wuce kano gashi ko lambar wayarka baka bani ba so saiyaushe kenan zamuga juna...?

Tunanin abunda tace Bai iya barinshi ya amsata cikin sauri ba,sai ga ta harta matso kusa daf dashi cikin wani irin kisinniyar salo tanai masa kwarkwasa da ido cikin salon yauqi sosai,tamkar zata goge fuskar shi haka ta hankado ta karkarya sautin muryanta akan fuskan shi...
"mad,baby i will like to see you again dan Allah.Zanyi farin cikin in kawance mu ya zarce sanayya,i hope u knw ure speacial to me?

kirjinshi yaji ta amsa da bugu data frta mai hakan dan
Kwata kwata bai gane mata ba,saurin kwace jikinshi kusa da ita yyi ya dire kasa daga kan gadon ya tsaya daga tsaye,tun kan ya gyara tsayuwar sa ta kara darsa masa yan iskan idanunta tanai ma siffar jikinsa wani irin jarabben kallo"..hannun sa ya cusa duka a aljihun wandonsa dan baiya bukatr ta gane halin dayake ciki,he is seriously panting from d inside out of fear and confusion saiyanaji kamar ba shi bane,ga wani uban bugun zuciya data dameshi matuka..yace
"Ina zakije..i mean keda waye?Saida tadn ja sann ta miqe tsaye tana duban sa da kyau.Tayi mirmushi ayangace
Tace,forget it..in baka ganni ba kawai kasan tafiya mukayi,so Zaka ban numbar taka ce koko bankai wannan matsayin ba,baice mata uffan ba ya amshi wayarta ya rubuta mata 11 digits mtn line, a very special number duka five ne karshen sa zero guda biyu, altho itakam ta dade da haddacewa amma bai hanata nuna masa jin dadinta ba.

Mayar mata wayar yay akan ta saka suna da kanta Batayi kasa a giwa ba ta amsa ta narka masa flashing
Da sauri ya nufi wayarsa dake kan gado ya dauka duk tunaninsa mufrad ne,daf yana shirin dagawa sai ta katse
Ya juyo ya kalleta adaidai lokcin ta kashe mai ido tace.."Dats my number.. dan dage girarsa yy Yace ohhh..To wani suna zan saka maka,hnklin sa nakan wayar yace "imad'..tace no no,suna mai dadi nakeso zan saka maka anawa wayar
Nima ya kamata ka samin special name pleasee,sai anan ya dago ya dan kalleta ahankli sai yace ok sai yay saving number nata da letter "Z" kawai
Kamar ta sani kuwa ta kwace wayar a hannun sa ba zata,tana ganin abun dayayi ta bata ranta tahau bubbuga mai kafa aksa I dont want this name baby dan Allah ka zanca..adan daburce da mamkinta yace what for?idanun nata dayasha kwallin sihiri ta kara darsawa acikin nasa babu shiri yace ohh ohk wateva kisaka dakanki kawai murmushi tayi dan har ranta tanajin shaukin farincinki mai tafiyarwa ko ayanzu tasan tabbas malam yay mata aiki akan imad dan itakanta tasan imad bai san meyakeyi sosai ba.

Da capital letter ta hau rubuta suna agaban lambarta tayi masa saving da "Loml' da emojin heart agaban sunan,data gama saita nuna masa baice uffan ba yadan kyabe baki,"..
Yana amsar wayar tace To ni zan wuce
Yace Keda waye zaku tafi?tace dani da sister..u know i don't want to interfer but my sister just came in dazun nan tana ta kuka tace min kawai na shirya wai gida zamu je,cike da mamaki Imad yace what?kukan me wani abu ya faru a gidan naku shine bazaku sanar da kowa ba..bakinta ta tabe cikin salon shashantar da zancen tace a'a bbu abunda ya faru,but i think all is not well tsakaninta da captain shine kawai..actually tace ma kar na fadawa kowa zamu tafi,sabida in samu lambar wayan da zamuna gaisawa da kai yasa nace dole nazo nayi maka sallama.Maybe in sun shirya ayn zata dawo amma nikam inaga rabuwar mu anan kenan,yar dariya yay sann yace meyayi zafi haka harda wani rabuwa?whats going on u sound really ridiculous pls clear up..

Cikin salon jan aji ta sauke ajiyar zuciya
Tace okay,but hey wannan siirrine tsakani dakai,bai amsa mata ba yace go'on,kamar da wasa ta nemi waje bakin gadonsa ta zauna,"..within some spec of 10 minutes har tagama watso masa kanun labarai.

As usual Duk sauran abubuwanda tace akan muffy bai wani shigesa har can can ba but He was soo shocked to hear dat wai har Ainau ta tattara kayanta zata bar gidan batare da sannin muffyn ba..

He tried his best danya fahimtar da zarah,but no hnkkinta ma baiya kan bayanan sa,cos dats not her mission dama can zuwa tayi ta baqanta mufrad a idon sa da sauran yan uwansa,she was strongly going againts d fact dat ai yana dannewa yar uwanta haqqinta na aure,sai nanata maganan take tana karawa da cewa yana walakanta ainau sosai wasu kalamn nata ya tsaya ma imad aransa fiye da yadda tayi zato.

"Can u imagine ace mijinta ya dau wata guda wajen aiki bai sanar da ita ba,ya dawo kuma yahau ta da masifa waidan ta fito da nity,no explanations no apologies gaskiya haka ba daidai bane..

..akan wannan batun babu abunda bata gayama imad akan yadda mata sukeji in akayi sex starving dinsu ba,har saida ta cimma burinta wajen convincing dinsa, ya somaji aransa kamar yes tanan fannin kam mufrad dinsa bai kyautawa.

Hade da rokonsa data dingayi akan karya fadawa kowa maganan yasashi karajin tausayin Ainau aransa,tace pls baby dont tell anyone abot this She wil get upset with me"..kasan halin Ainau she alwys wanna keep her things private konima bazanso ace kowa agidan nan Yagane cewa batajin dadin zama da mijinta ba..ahaka ya amince mata but
...he got no choice face ya roketa alfarma shima,yace tadan bashi kwana biyu zai gwada tunkarar matsalar dakansa takuma masa alkwarin zata langwasa Ainau ta janye kudirinta na tafiya ta bashi time taga mai zai faru nan da kwana biyu
..and he asurred her da komi zaizo karshe...xarah taji mugun dadin wannan game din data buga duk dama bata nuna masa komi ba har suka rabu.

Ranar kasa samun nitsuwa yay,duk dama ya lura da zarah,har aka fito cikin family membrs yin gaisuwa bata nuna alamun komi agaban kowa ba,ganin harda ainau wajen da suka sauka yin breakfast
Yasa imad yay tsammanin hala zarah ce tayi convincing dinta

Normal aka kare break kowa ya shirya ya fita aka bar hjya adada da hjy goggo wacce acike famm take da fushi da komi na gidan,gani take kmr duk karya kawai ake mata tin tunin nan zaidu yana kano bawani tafiyar dayay,hala uwarsa hasiyace kawai ta rabasa dasu.

Yau zarah bata damu da ficewar da imad yay ba dan dakyar ma tayi convincing din Ainau suka bar gidn sukaje Har office tare dan tasa anan ne kawai a zasuyi maganan su a nitse basai wani yajiyo su ba.
11/18/21, 5:49 PM - Buhainat: *™✓SHADE OF RUFAIDAH*


_BY_
_SURAYYAHMS_


_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_


BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.


Part1:chapter 40


Kano state nigeria.


Dagata dayan bangaren kuwa sosai abubuwa suka dan daidaitu wa hajya mama dan bakaramin kokori Anty fareesa takeyi akan damuwan dake addabar familynsun ba.

kusan kowani sati saita kawo wa hajya mama ziyara sau uku ko fiye da haka wani binma a wajenta sukeyin weekend tare da y'ay'anta harda mijinta,haka zasu kwana suna debe ma tsohuwar kewa kwana biyun nan ma su suke ciyar da hjyr dan tuni ta sallame maman Abdul datake mata aiki badon halyyarta na son abun duniya ba saidai dan hakan yana daga cikin sabuwar tsarin datake so ta shimfida a rayuwar Ahalinta,aganinta saken da sukeyi akan tarbiyan yayan su shiyake jawowa suke shiga wasu irin matsaloli.

Dakema mijin anty reesan baya da matsalar ra'ayi ko tsanani cikin kwanciyar hnkli suke gudanar da shawarwari tsakanin su,he is just a simple cool human being daya balain sanin ciwon kanshi,rayuwarsa sam babu hayaniya
Wani bin in suna hirarsu ta rayuwa tare da hajiya bazaka taba yarda cewa shi kabilar yoruba bane dan acan ile ifen ma yataso,iyayen sa kuma haryau suna da zama a cikin garin ibadan asalin wayayyun mutane ne ma bota karamci dan haka ita bataci karo da wani marital challenge mai tsauri ba.

Jajircewan anty reesa da mijinta akan batunsu rufaida da umma kawai ya isa ya kara
Ma wani dan adam din imani da karfin gwiwa wajen son taimakon su.

Abinci,magani sutura duk suna aikowa Saidai fa har yau basa da ikon isaga rufaidar ido da ido sai dai subayar a matsayin sako, sakon ma basu isa su bayyana kansu ba tukuna,ko umma ma yanzu ba'a samun ganinta badon komi ba sai dan tsananin saka ido da dora mummunan kahun xuka da yaa malam ya tsiro mata dashi.
Gaba daya ya hanata sakat wani bin har dukanta yakeyi in ta matsa masa akan batun su rufaida,Daga karshe sai yace duk sanda ta kara taka kafarta a gidan yakumbo da sunan duba wata rufaida bai yafe mata ba har abadan Abada.

Sosai hakan ya muzgunawa wa rayuwar umma musamman ma ayanzu da ake yawan tsangamar yarta,tasan dole ne rufaida ta bukace ta a kusa kodan ta rinka kwantar mata da hankli,da batun suhan dayake ci mata tuwo a kwarya,haryau itama yaa malam bai amshe ta ba,zama kawai take agidan mijinta amma bada auren sa akanta sabida tuni alhj okene ya aiko da sakon cewa ya sakesu har yau kuma bai bayyana agarin kano ba,wasu daga cikin matansa har sun gaji sun kama gaban su,aka bar suhan itakadai da uwar gidan sa saratu acikin agidan suna zaman dindin dan suhan ko ta fito batada wajen zuwa doka ne bata isa ta dawo gaban yaa malam ba,da axaba da dadi take zaune cikin tulin yayan Alhaj okene wanda akalla baza'a iya tantace yawansu ba tsabar yawan aure auren dayayi, wasu matansan ma da gatse suke dawowa da yaran su jibga su agidan agaban uwargidan sa hajya saratu,sai suce tunda ubansu ya gudu suma bazasu iya ciyarda su ba,hajiy saratu ita ta dau ragamar komi sauran qaddori da ababen daya rage duk ita ta handame ta siyar, daga anyi magana saita tuma tace anbarta da tulin y'ay'a dole ne ta sissiyar da abubuwan da suka rage ta ciyardasu.

A Cikin tsananin matsatsin tsangawama suhan take rayuwarta, hjy saratu bata kulata bareta sammata abinci,banda baqin cikin azaban fadace fadace da baqaqen maganganu da kishiyoyinta suka rinka jibgawa akanta suna kuma yawo da sunan ta kwarokwaro babu abunda take kwasa,
Kowa gani yake laifin ta ne tunda yar uwanta rufaida ce silar jawo musu duk jarabawar rayuwa da suka fada ciki,baqar maganan safe daban na rana daban suhan bata isa ta wuce a hanya ba..duk wayannan abubuwan da suke faruwa su sukasa ta bala'in tsanar yar uwanta rufaida.

Daga cikin sauran yan uwanta wata rana haka sukan nemi suji labarin halinda rufaidar take ciki amma suhan kam pure hatred ne a zuciyrta game da rufaida ayanzu,kuma abun kullum daduwa yake.
A kullum cikin kai kuka wa Allah umma take kwana tana tsayuwar dare tana azumi tanakai kokon baranta can sama game da lamarin dukan yayanta.

Duk da karfin yaqininta game da samun saukakawa da taimkon ubangiji ata wani bangaren zuciyarta kuma sai tanaji kamar tana cikin tsananin bukatar taimakon su hajya mama akan lamarin rufaida,kullum cikin mamakin dauke kafarsu take ta rasa meyay zafi shi ba wuta ba da zasu wanke hannunsu duk dama tasan laifinsu ne kacokam amma batayi tsammanin kowa zai jingine lamarin su ba,ko ina yaa sheik yake oho?tasan dai da wuya ace su dau tsawon lokaci haka basu so asasanta kan familyn su ba saidai in akwai wata boyayyir matsala, tasan yaa sheik shikadai ma bazai taba kyale faruwar hakan ba,danshi mutum ne hakimi mai zurfin ilimi da sauki,saidai tasha mamaki yau rufaida zata cika wata biyu da dawowa kano amma bataji duriyar kowa daga cikinsu ba..

Har ila yau ta dauka gwamnati ne kawai suke taimakon su bata san gwamanti batama sanda wannan batun ba don tuno yaa sheik yasaka aka goge historyn case din rufaida aka cireta a jerin wayanda sukayi gamo da wannan case din na human traficking and forced prostituion,koba komai rufaida yarsa ce baxai taba son yaga anbar mata tarihin wannan mummunan record din araywarta ba

Tun tafiyar sa sudan bai hutaba saboda har acikin zuciyar sa baida kyakwan kwanciyar hankalii bare ma ajega samun nitsuwa
,tunanin sa yakan kasu kashi kashi,ga matsin mahaifiyar sa akan ya dawo a sasanta komi kodan a karbo mata rufaida,ga matsin su hajy Adada duk sunyi fushi dashi akan ya sharesu ne shiyasa yaki dawowa Abuja,Ita kanta hjya jasmine saida taji tazo har wuya da kalar rikicinsu,duk safiya intaje gaidasu sai sunta mita suna cika mata ciki da zamba da kananan maganganu,izuwa yanzu sosai ta fahimce su,boyayyr gaban da sukeyi da hajya mama sosai yake fitowa sarari ta lura jira kawai suke yaa sheik ya daqo dan komai na gidan ya dawo hannun su.

Shikansa yaa sheik baya samun kunnen jin sakat Allah Allah yake ya dawo cikin familyn sa sabida ya gama fahimta tamkar komi a tsaye yake cak shikawai ake jira a tada wani ruguntsimi

Hatta imad ma jiransa yakei batun komawa kan aikin sa,Anty fareesa ma daga ta kirasa awaya zata soma kawo masa korafi akan saken da akeyi acan gida da wayo,duk dama hjya maman ne take yawan tursasa ta..

Yaa sheik ya rasa ta inda zai fara dora tunanin sa,jiya da misalin karfe 10 ya kammala aikinsa amma bai iya jiran kowa ba by 4pm na yamma har ya tarkace komi nasa ya diro kasarsa nigeria,yana sauka a jirgi baiko isaga ofishinsa ba aka aiko mai sakon gaggayawa da cewar ana son ganinsaa babban jibiyar Aviation Administration na nigeria,ministern tsaro ta kasa dakansa yake bukatar ganinsa da gaggawa dan haka bai samu daman kirar kowa ba ya nufi federal ministry Cikin gaggawa ya isa sectery ne ya masa jagora har ciki inda ya same sa a zaune offishinsa tare da chief security of federation da manya manyan majors daga kafafe daban daban na military su biyu,sai shikansa ogansu mufrad din wato Admiral general na navyn gaba daya,ido suka zuba masa gaba daya saiyaji gaban sa ya fadi duk dama bai saka komi aransa ba,dama can dayaga kirar jikin shi yayita basa akwai wani abu,ransa ne yaketa gaya masa ba lafiya ba kuma dansa mufrad ne yaketa masa yawo akai ayanzu.

Waje aka samar masa ma musamman ya zauna suka gaggaisa da kowa a mutunce, babban ogan navy gaba daya, shi yahau masa bayanai batare da wani bata lokaci ba.Yace masa..ba wata matsala bane yasa suke nemasa ama Akwai wata lamarin datake kunnowa a kasa wanda za'a iya cema sa matsala ce kuma ba matsala ba..ta fuskar matsalar shine tsoron su gameda hatsarin datake cikin lamarin
Ata fuskar rashin mtsalar kuma shine dukan su sunada yaqinin cewa dansa mufrad ne kawai zai iya kaisu wannan babban matakin nasara a tarihin rayuwarsu dana aikisu gaba daya.

Dan haka suke mika kokon bararsu garesa daya basu cikakken yarda da goyon baya,bai wani fahimce su ba sabida sau tari sukanyi abubuwnsu da mufrad basai an shawarce shi ba,karshe dai saida minister tsaro daknsa ya kara masa da bayanai kafin ya gane inda aka dosa,bayani sosai ya masa akan last mission din da mufrad yayi dashi da team dinsa which was infact very succesful and clean.

Matukar Abun farinciki da Alfahari ne agaresa dayaji hakan,harda cewa matattarar tsaro na duniya da kungiyoyin kare haqqin dan adam sunji dadi kuma sun karrama jajircewan dan sa mufrad abun alfaharin sa.

Shi baima san mufrad yay underground mission akan lord hermain ba,the great jamaican cartel mutumin ya tsaya wa kowa a wuya dan tsaban muguntar sa,danwa mugayen kasashen da suke turnuke musulmai da innocent non muslims civilians kawai sukafi saidawa miyagun makamai da kwayoyi,tabbas da yasan za'ayi haka da wallhy bazai bar dansa ba,as an eminent judge and beurocrat, he knows it has a deadly life long consequences but Alhamdullhi tunda har anyi an kuma samu nasara ayanzu fargaban sa bai wuce nan Gaba ba,duk dama ba ya shakku yasan Allah zai kare masa dansa.

Ahaka sukayita convincing dinsa da maganganu,har saida suka sakashi ya biye musu akan wata sabuwar mission din da ake so mufrad din yay jagora nan Gaba da alama akwai hatsari aciki wanda ba a bayyana masa na menene ba..

Babu yadda ya iya musamman dayaga yadda suka nuna makurar yardan su akan dansa haka ya bada amincewar sa ya musu fatan alheri da samun nasara,ranar sai 10 na dare ya dawo gida.
fannin umma hadiza babu yadda batayi da yaa malam akan ya bar suhan ta dawo gida ba amma haka yaki mata firrrr kaf abunda take ciki na matsatsin takurawar yan unguwa yana sane amma ko ajikin sa.

sau tari anty faressar ce takanso taje har gidan yakumbo domin ta dauko rufaida dan sosai ta fahimce cewa yarinyar ta shiga wani halina damuwa dan sosai rufaida ta jeme ta rame ta fita a hayyacin ta

Duk iya dauriyar datake kkrinyi wani bin bata iyawa da tulin mugayen baki da baqaqen maganganun mutanen anguwa

izuwa yanzu kusan kowa ne ya tsangwameta a anguwar gangare an kuma hada harda tsanan da akeyi ma ummanta ana muzguna ma rayuwarta matuka.


Abu daya ne kawai yakan dakatar da Anty fareesa in ta tuna Fadan da Abbunta zaiyi inyaji anma sanar da ita labarin abunda ya afku,badon haka ba itakam ta riga ta yanke hukunci babu abunda zai hanata raba rufaida da cikin jahilcin mutanen nan,sumtimes she imagine her own self or even doughter in dat kind of situation gaba daya saitaji abun yana mugun mata ciwo har cikin kokon xuciyarta takejin tausayin rufaida,kusan zance ita da hjy mama bansan wayafi zakuwa wajen jiran dawowar yaa sheik dansu samar ma rufaida mafita arayuwarta ba.


Washe gari da sassafe yaa sheik ya farka daga bacci dauke da sallati abakinshi bayan ya kammala karanto adduar sa dayajima yanayi.."subhanAllah wal hamdullahi wallahu Akbar kafa goma,yau yayi addua mai dumbin yawa wa y'ayan shi da iyayen sa da dukkan sauran Ahalin sa musamman ma yayan shi yaa malam,ako wani adduarsa ta farkawa a bacci musamman ma irin wnan data kasance mustajaba baya iya mantawa da kowa.

Daddan Qamshin turaren humra daya tadasa a gajiyayyen baccin dayayi yasaka shi sakin wata kayatciyar murmushi,saukowa yayi a gadon yahau lekawa ta windown sanin cewa bazai wuce matar sa bace ta biyosa har kano har acikin ransa kewarta shima yakeyi sosai

Daga nan bayan yabar wajen ya nufa bathrum dinsa ya fada wanka within 40 minute har ya fito ya shirya kansa tsaf cikin wata lallausar yadi da ake kirar sa da Gorvenor wanda ko makaho ne ya ratsa ta gaban sa t tabbas yasan ansaka abu mai kyau da tsada,sky blue colour ne kalar kayan an masa dinkin manyan kaya da garershi ishahhiya gaban garen san sosai yasha adon kece raini na asalin zaren hannun baggara,ya dora da hular sa ta tandoran duk sanda yay dressing babu marabarsa da wani angon,sai sanyin nitsuwar dake tafiyar dashi,turaren sa ta creed by Ck ya shafa kadan qamshinta mai tsananin sanyi ta biye har jikinshi da numfashin sa inya shaka dantana da kama jiki sosai

Direct sashen hjya mama ya nufa dan jiya daya dawo late basu samun daman ganawa da ita sosai ba,da nitsataiyar sallamar sa ya kawo har bakin falon sau uku yana nanatawa baiji an amsa sa ba saiya dan leko kansa taciki,gani da yy babu kowa a falon ya sashi karasowa har ciki ya tsaya,karar sautin takunta yasaka shi saurin dagowa kai izuwa kan matkalar da ake takawa a kasaitance tuni kirjinshi ta buga yasan wnn yakun ta muradin zuciyarshi ce,daya hango ta dauke da tray din Abinci saida yaji wani mqudan sanyi hatta yunwar datake makale acikinshi ta hargitso,kanta ta sauke kasa tana dan murmushi tsabar farincikin ganin sa ne shimfide akan fuskar sa shikuwa sai kallonta yake bai dauke kwayar idanun sa aknta ba,maroon colour lafayar data saka ajikintan bakaramin dauke masa hankli yayi ba dan kalar bakaramar amsar kalar fatar jikkn yayi ba,har cikin falon ta karaso ta rasa meyasa yau takejin kunyar sa,kodan ta saka shi araine duk sanda yay tafiya mai nisa haka takanji duniyar gaba daya tayi mata zafi kamar yadda dawowar sa yakan saka taji sanyi da sauki,aranta bata da tantama tasan duk sanda mijinta yabar duniyar hala itama bazata iya daurewa ba zata bishi..

Wuce shi tayi ta wuce har gaban wata kayatacciyn dinning table shi kuwa Kallonta ya cigaba dayi yana bibiyar duk wani kyakkwar motsin ta dayake yawan rudashi haryau ita kominta a nitse takeyinshi tamkar wacce bata da wani damuwa, sanda ta kammala sauke manyan manyan warmers din akan table sannan ta dawo inda yake ta sameshi, acikin ladabtaciyar yanayi ta rusuna har kasa batare da ta kalle fuskarshi ba ta hau gaishe sa cikin sanyin murya daga tsayen idanunshi kurr akanta yana amsata cikin nitsuwa da jin sanyi ajikinshi mai ratsa gangan jiki,babban garen shi ya nade da dayan hannunsa sannan ya nemi waje akan 3 seater dake kusa ya zauna a kasaitance fuskar sa dauke da miskilallen murmushi yace
Ranki shi dade wai yaushe kika taho ne?murmushin itama ta saki acikin numfashi tadago ta dube sa."rankashi dade jiya na taho bayan na tashi a aiki saina biyo jirgi, private plane din mufrad ya kawoni around 11pm ma ina gidan nan, naga kanata bacci ne shiyasa ma ban dameka ba,zaman sa ya gyara yana saurarnta har sanda ta kmmala hajiya saikace wanda zaa sace miki ni bakya bari in dawo miki dakaina..tace"A'a,umarnin Hajiya mama nabi fa..yace ohh badon ni ba kenan akazo?tayi murmushi mai sanyi sosai,tun kan ta furta wani kalma ya tabe bakinsa yace nayi kewarki jasmine,wannan karon sai naji daban, hanklina gaba daya yana gida,mikewa tayi ta dawo kusa da shi ta zauna daf dashi tana dan kallon annurin fuskarshi dayake sanyaya mata zuciya
"..yaa sheik,kabi komi a hankli please..wallh,bana son kana dga hanklin ka evrything will be fine,da sauri ya riko hannunta ya hade danashi yana murxawa sabida yadda tayi maganan cikin lallami da rarrashi ya bala'in narkan dashi.yace "nagode gimbiyata,toh yaya zanyi ne? matsala goma da ashirin yana jirana hanklin bazai taba kwanciya ba,ina fatan su anty acan basu takura ki ba ko?wani ajiyan zuciyane ya kufce mata bazata,da sauri ta dauke kanta ta mayar gefe dan bataso su hade ido barema ya fahimce wani abu da sakin fuska tace,"wani irin takura kuma?even the kids are very much enjoying their company, kawai dai kasan yadda zakayi ka wanke kanka wajen su sai naga kamar hajiya goggo tana fushi dakai,kuma bazai wuce dan ka dade baka dawo gidan ba ne,ta karshe da cewa uhmm saikuma tayi shiru,kansa ya kada ya riko yatsun hannunta ya shiga murxawa anashi yana murmushi"Kekuma saiki kasa wanke mijinki ko? yar dariya ce ta kufce mata.."wallhi nayi iya bakin kokari kullum saitace laifin hajy mama nibansan mezance mata ba.. hmm kawai yace,sannan ya sauke kanshi akan kafadarta ya dan jingina da ita wanda yasaka dan dole itama ta mannu dashi sosai atare suka sauke wata ajiyar zuciya yace,"..insha Allah komi zai wuce i trust u..Tsintar kanta tayi a saman kirjinshi a hnkli ta furta Allah ya dafa mana Abbansu
kyakkwar sumba ya sauke mata a saman goshinta ita kuwa ta kara kakkameshi tanajin wani sabon kwanciyar hankli..

"Jasmina haryanzu baki gama jeren ba ko kamaki akayi wajen?ohh ni hasiya naga ikon Allah,da uban sauri hjy jasmine ta yakice jikinta anashi ta mike tsaye tama kasa furta wani kalma sabida tsallen da kirjinta yayi,ganin hjya mama dake kkrin isowa har kasa wajensu yasata jin nauyi da kunya,a hnkli take tahowada kyar da jikin tsufa,tayi kamar bata san dasu ba,Alhalin duk hirar da sukeyi a bakin kunnenta ya kare..yaa sheik ya zame a hankli ya koma kasa kan carpet ya sunkuyar da kansa can kasa,a sadade mahaifiyar shi ta dubeshi ta kuma duban hajiy jasmine din datake kauda idanun ta itama,kwafa tay ta kyabe baki "a'a kice abunda ya shanya ki kenan mana, wato kinga mijinki kin jibga min aiki a kitchen kin fito ko?..hjy jasmine tace yi hakuri mama yanzufa zan wuce saikuma ta wucen din da sauri ta nufi kitchen ta kulle kanta aciki
,tsohuwar ta kada kai aranta tace"hmm Lallai wai ita yar tsohuwar zuma,su wai basu girma ne? Ga yara gandama gandama agabansu anma jasmina tazo ta wani nanike ma dana tana matsemin shi?"A'a wallhy zaidu kam tuni ya gama aihuwarsa in ita bata gama ba saitaje can tayi wani sabon aure, tarbiyan wayannan jarabbun yaransan ma kadai sun ishe shi bare wata jarabar"..
"Ya dago kansa a nitse tamkar bai fahimce metake ciki ba,"mama na barka da fitowa,Da mamaki a muryanta tace ohh zaidu kaine anan?aina dauka baka ganni bane dakema yau matarka kawai kake kallo,adan dolen sa yay murmushi mai sauti,wnnan karon saiyaji ya kasa iya dago idanunsa sabida shi mutum ne mai alkunya sosai..yana dan murmushi yace
"Anan nayi sallama har sau uku baki fito ba,saiga ta ta fito shine muka dan zauna.."ita wadin?
Sai ya dan gyara zaman hularsa,
Wani dariya ta fashe da shi mai tattare da son ganin nashi daryar shima, tace ohni hasiya jikar malamai yau naga ikon Allah jasmine dinne yau ka mance da sunanta zaidu?Hmm Abun naku kamar dai na tababbu,shiru yy yaki yace mata komi danyasan ta da kakilar maganganu,aikuwa bata fasa ba tunda ta nemi waje ta zauna tahau masa tadin haihuwa,saiya yarasa mema zai furta sabida yasan dasu kawai take son ta kafa misali,
"Ka duba yayan faresatu yadda suka girma yanzu kaimafa ka dawo kaka,haka su nazali da keeyan zasu jajibo maka nasu shikuma mufrad dama ubanka dikko ya gado,oh allah sarki dikko allah yajikan maza shibaima cika samun lokacin haihuwar ba,dansa bai dauko halinsa ba aiga jikarsa nan ya gadoshi,anya mufrad yana ma samun lokacin wncan matarsan can kuwa"?uhmm can musu aiko a iya haka aka tsaya nabar baya.

...ni menawa aciki ma?,rabonsa fa da gidan nan tinda ya koma abuja dama bason kirana awaya yakeyi ba har gwara gwara ma imad yaron kirki toh gashi shima naga sai gantalin yke, ..yaa sheika baice mata uffan ba tasake kawo masa hirar su rufaida wanda haryau ta rasa fahimtar dalilin dayasa haryau Allah bai bawa sauran yayun rufaida haihuwa ba All of the sudden tanakan maganan then she became sudenly emotional fuskanta take ya dawo abar tausayi sosai..

Shigowar hjy jasmine da sauran tarkacen abincin ya katse musu hirarsu
Ta zuba mata ido ta gama lura jasmine ba sabawa tayi da aikacen aikacen gida ba harara ta wurga mata daga wajen"Tattaro abincin ki dawo dasu nan kasa, agaba na za kuci ni karku dattar min da waje,dama can farisatu da yayanta suke zuwa su goge min kinga ma yau basu lekoni ba,hjy jasmine tahau tattara kayan saman dinning data riga ta jera tana dawowa dasu kasa tana jerawa agaban su da saibi saibi duk saita janye hanklin mijinta dake zaune awajen,lura dasu yasa tshuwar mikewa tsaye tace bari inje in dawo ina zuwa.Tana barin wajen ya dan duka kasa ya shiga taya matarsa yin aikin yana mai ce mata sannu cikin lallabawa da lallashi,hannushi ta rike dam dam..yaa sheik kabari dan Allah bana so tazo ta kara ganinmu ahaka"baikula shagwabrtan ba har sanda ya aje two spoons a kan plate din dake agaban sa
Yace"hjy Tare dake zamuci abincin nan.
confidently ya furta wanda hakan yasata tayi lamo da fuska tana kallonsa
Cikin wata irin kasalliyar yanayi tace"Ya sheik agaban maman kuma?kabari dai sai mun koma gida acan zan maka duk yadda kake so kaji?girarsa na sama ya daga yace haramun ne in kula da matata anan ko?ni toh anan nakeso can ai duk yarane ko kinfiso muyi agaban su..batace uffan ba,saiga hjy ta sauko dada janye jikinta anashi tayi
Ta koma can gefe
Hjya da dan masifar ta da baiya karewa ta iso"ke Jasmina yada haka ya naga baki tattara wajen ba toh wallhy muna gamawa ki koma kitchen nide babu ruwana zuwanki dai gidan nan fesss yake ko yayan faresatu da suke zuwamin basamin ta'adi kamar nak.
Hjy jasmine ta dan turo bakinta gaba aranta tana dan kukkuni,shikam ma daria suke basa,haka ta gama serving dinsu yana shiru yanajin dramarsu.

Haka fir kuwa taki taci abincin dashi sukaci nata tare da hajya mama,a nitse sukecin abincin har suka kammala babu wanda yay wani kwakwarn magana..
Gudun mitar hjya maman yasa hjy jasmine mikewa cikin sauri ta hau tattare tattare ta wuce dasu in hnyar kitchen,tanajin mitar hjy kasa kasa"Zaki dawo kisame ni kuwa inbaki kimtsa min waje ba,haba da Allah jasmine ta gama lalacewa da saibin jiki kamar ba ita ba, kuma duk laifin kane zaidu
Ka sakalta matar ka abin baimaka ba ka dawo ka sakalta ya'yan ka,gashi duk saundau hanyar lalacewa, aynzu ma bana tsammanin nazli ta iya kwakran girki na abinci bare ajega ita shukra,kuma fa duk sun girma nan danan sai kaji sun kyalloro namiji sun turo mana shi ana zancen kwaba musu aure, oh ni hasiya ina zankai kaina da abun kunya gurbatacen tarbiyar ku ta zamanin nan shiyake famar tona mana asiri,to nide asiri na a rufe yake Allah dai yasani niba a haka na raineka ba,shima bukar ai bayinsa bane tayu a ruwan rubutun ubansa ya shayo baqin hali.

Dan haka itama jasmine din ta taho ayi maganar gaskiya da gaskiya tsakani da Allah,yaran nan Kaf adawo dasu kasar nan su kuyi tarbiyan mu na hausa,inma karatu ne ai akwai makaruntu,ga jamiar ahamadu bello gana tafawa balewa gana awowolo?inna kudi kake so ai akwai su birjiki aksar nan
Nide sam tarbiyan da kuka tsiro agidan ka baimin ba,idan bazaku sauya ba saina cigaba da zaman anan na tsame hannu na kaje can kaida matar ka aidama kanada sabbin iyaye acan,ace yara mata bazasuyi girki su kula da gida ba saidai suyita tsalle tsalle suna kwalliya irinta aljanu ana sakaltasu da kudi baza'a kuma kwabe su ba.
Dadai nasan Jasmine da shegen kkri amma yanzu duk tsoron bintun shehuri ya nakasata tana kallo suna gigita mata tabiyan yayanta tayi musu shiru matsoraciyar banza to wallh ni bana tsoron kowa a doron duniyar nan
In karya ne kaje ka tambaye bukar shi ai yasan halina,kaga shima din daya tafi bai kara waiwayata ba kuma ban damu ba ...

Adaidai nan ta fashe da wani rusashiyar kuka.
11/18/21, 5:49 PM - Buhainat: *™✓SHADE OF RUFAIDAH*


_BY_
_SURAYYAHMS_


_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_


BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.


Part1:chapter 41


Juyowa yay ya zuba mata idanunsa da suka jima da sauya launi yanai mata kallon dabazai iya fassarashi ba dan har cikin kokon zuciyarshi yakejin ciwon kukan datakeyin,tambaya yay ma kansa a rude kode wani abu ya farune bayan tafiyarsa?yanzun suka gama wasa da dariya within next minute ace tsohuwa ta birkice haka?saidai abun bai wani fito masa a dunkule ba dan Sosai ya soma fahimtar inda ta dosa da maganganun tan duk akansu hajiya Adada ne, ya kuma yadda ya amince sunyi sakaci ata fannin tarbiyan cikin gida,saida bai wani yadda cewa laifin daga matarsa bane danko shi ya shaida iya bakin kkri tanayi akan tarbiyan yayan su saidai dan abunda baza'ara sa ba.

Tuni ya sauke muryanshi kasa kasa yahau rarrashin ta da dukkan imanin sa
Yana kalallame ta ta kowani hanya amma duk abanza, Borin data barke masa dashi yajanyo hjya jasmine dake can sama saukowa cikin sauri tazo ta samesu,zama tayi tana tambayar su meyafaru bata samu wanda ya amsa mata ba, ganin yadda hjyr ta birkice tana ta rikirkito da manyan maganganun da basusan farawar sa da gamawarsa ba yasa tuni itama jikinta yay sanyi.

"Ni za'a mayardani mutumiyar banza?

"Ace Kaf dinku dana haifa bamai jin magana na,baku dauke ni komi sabida kunga bana da gata a duniya bani da kowa saiku sai Allah,bukar anan ya kada rigarsa yayi tafiyarsa yace min ya fita a harkata kaima Zaidu danake alfahari dakai kana neman watsamin kasa a ido,sam ban isa dakaiba saboda kana ikirarin kanada wasu iyayen atawani waje Toh insha Allah nima zakuga gata na, kuma rana na zuwa da zaku nemi ku rasa kaida dan uwanka bukar tunda banzame muku komi a duniya ba sai gwandon shara,tana ta surutai..yaa sheik yay wani irin shiru tuno mishi da xancen illegitimate doghter sa lailaa zayd matazu datayi yasajin asalin jin karayar zuciya ,hajiy jasmine ta fashe da kuka dan sosai take ganin harzuka a yanayin hajy mama "mama dan Allah kiyi hakuri in wani laifin mukayi miki kifada mana wallhy zamu gyara,mama dan Allah kiyi hakri,ko ajikin hjy mama dan so take yau din nan ta fitar da dukann abunda yake cikin ranta inyaso kowa yaji ita bazai dameta ba, danta gama lura saken da sukeyi suna kau da ido akan abubuwan dake faruwa dasu bazai taba ficcesu ba...
Cikin kukan tace
"Bukar yafi karfina ya lalata rayuwar sa harda na yayan sa,kaima kadau hanyar hakan zaidu..wayyo Allah na,ni menayi muku ne?ina zan saka kaina da wannan tijara ba gwamma na mutu da in zauna ina kallon tabarar nan ba ! Yaa sheik ya kasa iya dago idanunshi da suka sauya kala ya koma zallan ja,tunani masu nauyi ne suka cikke birnin fadar zuciyarshi,Kallo daya zakai masa kasan shi irin mutanen nan ne da suka tsane ganin fushin iyayen su musamman ma hawayen mahaifyar shi daya mugun tsana dayake gani ayanzu.

Sai ayanzu ya yadda ya amince da cewa tabbas akwai sabanin fahimta mai nauyi tsakanin iyayen nasa harda kakn kan sa hjya goggo

Tuno da yadda kowannen su yake behaving kwana biyu daya wuce inya kirasu a waya don yaji lpyar su,wani binma hjy goggo shareshi takeyi sam bata amsa masa gaisuwar sa saidai tayi ta jefa masa maganganu marasa dadi,suma acan cewa suke bayaji dasu sabida yabiye wa uwarsa,toh gashi anan ma uwartasa cewa take yabi hudubar wayancan ya kyaleta.

Gaba daya sai yaji ya rasa meyake masa dadi,aransa ya rasa menene mafarin matsalar su da basa cika samun fahimtar juna,ko da can ma yasan mahaifyrsa itace mai yawan kauda kai da ido waidon kawai azauna lpya,amma birkicewan ta ayau ya balain tsorata shi.Does dat mean dat she cannot tolerate anyone anymore?,ta yaya mahaifyarshi zata furta masa kalman cire hannunta akansa da familyn sa gatsau babu wani shakku ko tantama,tsoron hakan sosai ya nuna anayin sa har rawa rawa hannun sa da jikin sa yakeyi shikadai,tayaya shi zai iya jure irin wannan rayuwar, itakadaice hasken rayuwan sa,itace mabudin aljannar sa,Abun yanai masa ciwo aransa matuka.dama can bai taba yin tsammanin zata kyale yaa bukar ba,duba da yadda take matukar kaunarsa take kuma masa uzuri arayuwa,amma kuma saiyaga ta aikata komi kamar yadda ta furta musu,da alama soyayyarta agare su bazai taba yin tasiri wajen aikata abunda take so ko daukar wani tsatsauran hukunci akansa shima ba,shikuma harga Allah baijin akwai abunda zai rabasa da ita har abada,yaa bukar din ma dolene yau yaje duk inda yake ya samesa su sasanta kansu koda hakan bazai samu cikin sauki ,dan tun bayau ba yake cikin damuwar rabuwarsu baiyarda da zaman da sukeyi ahakan ba yasan nan gaba wannan zaman nasu bazai taba amfanar su ba .

Cikin zurfin tunanin sa yaje jiyo yadda hjy jasmine take faman aikin lallami da rarrashinta da magiya da komi harda jan shesheka wai koda hjy mama zata sauko amma ina abun sai gaba gaba yake,duk wani complain dinta game dasu saida ta amayar dashi.

Kama daga sake kan tarbiyan yayansu,Izuwa rashin girmama zumuncin da sukeyi a tsakanin su dayake so yay qarfi.

Hjya bata dena kafa musu sharuda da dokoki da wayo ba har saida suka jiyo sallamar Anty fareesa da yayan ta sa suka shigo musu bazata,nan ma dai kamar an kunnata ta cigaba da azarbaba zance tana kwakwalo magana akan lallai tana son akwaco mata rufaida ta zauna agaban ta.

Anan nema yaa sheik ya samu daman shiga zuciyarta,tuni ya kalallemeta da cewan yau din nan shi zaije har anguwar gangare dakansa ya samu yaa malam su tattauna kodan acika mata burinta na dauko rufaida

Haka ta rinka basar dashi,ta nuna bata damu da a sulhunta ta da bukar ba itawa rufaida kawai take kkri,while azahiri kowa ya fahimce ta abunda take matikar bukata kenan taga cikakken hadin kan atsakanin yayanta da jikokinta.

Bayan fitar yaa sheik awajen aka barsu su uku agidan suna shirye shiryen tafiya Abuja nan duka suka hau hirararrakin yadda abubuwan gidan zata kasance.
Sosai hjy mama ta rinka ingixa zuciyar hjy jasmine akan ta dage ta tsaya akan tarbiyansu na nazli tanata kafa mata misalai masu mugun kashe jiki.

Tace in aka koro yarki agidan miji akan bata iya girki ko kulawa da gida ba abun kunyar akanki zai kare ke kadai,su wayanda suka lalata miki su suka sangarta su suna can daga gefe saidaima su zageki suce kece baki iya tarbiya ba ,dan haka tun wuri ki raba gidanki da masu aiki, ki bar yaranki sunayi suna sabawa dashi,ki zamto kece mai saka doka akan tarbiyan yaranki ba wasu nadaban ba.
Gata kam ai mun nuna musu oya gata amma kukan kurciya fa jawabi ce

Hjy jasmine tasan hakan duk gaskiyane amma amsawa kawai take don tasan akwai babban cwakiyar agaba,tayaya ma za'ace ma nazli datake daukar kanta so high ta dawo da karatunta na medicine nigeria?toh gwamma ma keeyan baifi wasu tsirarrun watanni ya rage masa ya kammala komi nashi acan ba.
Shukra kuwa tasan zaa debe yan kallo da ita wjen koyan aikin gida musamman ma girki...
Aranta sosai take harsasho yuwar babban ruguntsimi dan tabbas a rubuce yake,bazai taba yuwa a kwashe lpya dasu hajya Adada acan abuja da wayannan sabbin tsarrukkan da hjya mama take so din ba.
Haka dai tayi shiru bata furta harsashen ta wa kowa ba,hakama anty fareesa bata nuna musu tasan wani abu game da abunda ya afku da rufaida ba.


Dagata dayan bangaren kuwa Zarah da kyar tayi convincing din a'inau akan ta zauna agidan,ahakn ma bayan ta amshi kudade masu yawa na kusan kimanin milliyan daya harda rabi a kyauta dan su sasanta,wannan karon Bakaramin zulmar da zuciyar Ainau tayi ba,ko irin kushenta nan data saba yau batayi ba,zallan zugi da gammon ingaza mai kantu ta rinka nada mata akanta tana kuma dora ta akan hanyar mugunta mafi tsauri.

Ita kuwa A'inau dake zuciyarta a matukar harzuke yake dashi sai bai dauketa wani lokaci ba ta yanke hukunci karban hakan,tuni tayi na'am ta kuma amince da dukkan shawarwarin da zarah ta tsiro mata dashi na daukar tsatsauran matakin rama walakanci da mijin ta mufrad yake mata

Zara kuwa Duk wata hanyar dazata bi ta nuna wa ainau cewa ta gama da zuciyar imad saida tabi
Haka ta bar Ainau da jin tausayin kanta da cizon yatsa,hakan yasa ta kuma mugun saka ranta akan tabbas hala zarahn ce data raina zata iya saita matashi,bata damu ba tunda ance blackmailing dinshi kawai zasuyi basai ankaiga zuwa wajen bokan zee ba.

Cikin kwana biyu kacal zarah ta maidata wata shasha dan akwai wani turaren datake bata akan tanayin hayaki dashi zai cire mata tsoro,alhali bata sani ba shine tasirin plan dinsun lakani ne da boka ya basu na asirin mallaka,dan ita kanta zarahn tasan ba lallai bane imad ya aikata zak zak iya abunda suke so din ba boka ya riga ya gaya musu cewa muddin imad yana sallah kuma yana kiyaye addua ba dole bane Aljanun su suna cin galaba akanshi akowani lokaci.

Bangaren yaa sheik kuwa sosai hanklin sa yaso ya kasu kashi biyu akan lamarin shi da dan uwan sa,dan ko da ya isa kofar gidan ranan almajirai kawai aka hadasa dashi wai acemasa yaa malam baya nan,sawun sa uku yana zuwa daga bisani sukace mai wai tafiya yaa malam din yayi,ahaka harya gaji yabar anguwar bai samu daman ganawa ko da da umma hadiza ba.

Ata fannin Hjya goggo ma abun babu sauki dan sosai suka daga hanklin su suka birkice fushi da sukaga har anci kwana biyu da dawowarsa zaidu amma baizo musu Abuja ba,tsaban fushi hajya goggo harda yin barazanan tattara kayanta zata bar masa gidan sa, hakan yasa dan dole hajya jasmine tabiyo jirgin dare tun awashe garin ranan ta dawo Abuja.

Mufrad kam babu abunda ya dame sa da borin su agidan hasalima batasu yake ba,haka zasu nemesa yazo suyita surutun su harsu gama tass yana jinsu saidai ya kada kansa ya fice amma bai taba ce musu uffan ba,Ainau dayake matukar bukatarta ajikinsa na daya lura wai tana fushi dashi share kashin ta yayi yay banza da ita bai kara neman ta ba bare su.

Imad ma babu abunda yakeyi kwana biyun nan face yan nazarce nazarce akan tuggun da zarah ta dora sa akai na batun yar uwanta A'inau,Abune wanda yake gannin zai fi masa komi sauki n wrwarewa amma saiyaga wai haryau bai iya furtawa ma mufrad ba,gaba daya ya rasa ta inda zaiyi ya soma tunkarar shi da wannan maganan Har yau tunanin rufaida bai kyaleshi ba,ata dayan fannin zuciyarshi kuma malak ce datake matukar bukatar taimakon sa akan komawarta kano,kusan kowani lokaci sukanyi waya dashi mai tsaho, inba su hadu a wayar ba to a gidansu ranar zai wuni suna hirar rufaida itama sosai hanklinta ya kwanta ta samu nitsuwar fahimtarsa musamman data soma gane cewa rufaidar nan ta musamman ce a cikin zuciyarshi.

After 3 days

10am malak ta sauko cikin black abayar al-layl yasha kwalliyar stones ya mata matukar kyau fuskanta ba komai daga powder sai kwalli ta tarar da kowa na falo,doc mehra me ya som dago kansa yanata kallonta a fakaice batare da ta lura da hakn ba, tana isowa gabansu ta rusuna har kasa cikin sanyi murya tace" _ndwattu baba?_
Da faffadan murmushin sa ya amsa ta da cewa "lpya Alhamdullhi" cikin jin dadin yaren data mishi duk dama yasan bason yi takeyi ba, haka ta juyo ta gaida mahaifyarta cikin ladabi sannan ta nemi waje ta zauna kusa daf da shi dake ita dama can yar lelenshi ce
Doc mehra ya kalleta yace
"Mama na yau zakuje ayi changing course din ko?adan shagwabe tace aaa baba,..nifa ..na Anty meera tayi saurin tsareta da wani muguwar ido,cike da hantara tace "kefa me bayan har an gama shirya komi naki? shiru malak tayi batace uffan ba banda hade ranta datayi
Doc mehra ya ce
"..kan naki ya dena ciwon?da sauri tace eh baaa danayi bacci aiya warware.

Straight Antu merah tace toh tashi kije kitchen ki dauko abincinki,"toh tace sannan ta nufi sama tana takawa ahankli harta isa sama ta bude kitchen dinsun ta shiga,warmers din dake kan kitchen tables ta hau bubbudewa,wani white colour plate ta dauka ta hau saka almond berry pancakes da hadadden syrup na oranges ta dawo falon ta zauna a babban dining ita daya tana ci a hnkli har ta gama ci ta dawo cikin main palon basu gama tattaunawa ba

Tana zama doc mehra ya juyo ya kalleta yace.."malak mai nakeji wajen mahaifiyar ki wai bazakiy school din anan ba?..tace baa,
Thats wat am just about to say mama ta tsareni"..baaba nace tunda bansamu anan ba why not amun change of institution kawai ni zan koma wani wajje,a hnkli tace ga kano na abbui, nafa duba buk su ai basu kare screening dinsu bama..da mugun mamaki a yanayinsa yace kano kuma? but why kano?anty meera dake hararar su duka tace shirme mana, ai nafada maka she just want to be there sabida imad ma yace zaije kano..toh wallhy ki maida hanklinki inagaya maki karatu ke zakiyi ba saurayi ba ke mema kikasani? hade rai sosai malak tayi dan ta tsani a rinka gwada mata hakan akan imad hakan yana lalata mata zuciya,ta lura kowa dai so yake yace tana ma imad biri biri ne dan kawai angansa kyakkwa mai aji hala zatace tana sonshi and all dar stuff while its pains her really.
Aranta tasan imad yana matukar burgeta amma bata taba sako zancen soyayya dashi a zuciyarta ba,ita koda zatayi soyayya ma saidai ace ta fallen ma wancan Yayansun captain din dan harga Allah tafison military stuff cos yawancin novels din datake bibiyar na stars sojoji yana balain burgeta
..doc mehra yay shiru yanajinsu suka hau musu akan imad tare da mahaifyarta,dan sam taki amincewa da akan imad take son zuwa kano kararu maman ta kuma tace saammm ba haka ba,da hawaye sharbe sharbe a idanunta ta tashi ta nufi dakinta cikin fushi,tare da sauke ajiyan numfashi doc mehra ya juyo kadan yace ma anty meera meke faruwa ne kike takurawa yarinyar nan?bayani ta hau mishi akan hirarrkin data ji sunatayi da imad din kwana biyun nan, sai ya lura kamar hanklinta ne bai kwanta akan alakarsu da malak ba, duk tsoronta kar yarta datake karama ta fada tarkon son da bazai amfaneta da komi ba sai radadin zuciya,kwafa yy aransa yace"hmm women can be silly..,saiya saki guntun smirk mai tafe da murmushi fahimtar kowaccen su,yana dan murmushi ya mike tsaye yacewa matrsa ,hmmm stop over_thinking it Ameerah,abata lokaci zatay tunani nidai adena batawa mama na rai atoh..
Anty meera tanajin sa ta kadakanta kawai,yace
anyways zandan fita,i wll get back to you okay?..anty ameera batace mai urfan ba dan tasan halinshi na mugun son abunda yarsa take so..bayan tafiyar sa ta haura sama taje hardakin ta sameta da waya a hannunta sai sintiri take tana neman layin imad dayaki shiga.
Anan ma wani sabuwar masifar tasha awajen maminta,za'acewa basu taba samun sabanin fahimta akan namiji ba sai wannan karon,sosai malak tayi fushi tayi kuka sai dai daga bisani data nitsu sosai sai taji ta soma tsintar zallan nasiha da soyayya acikin fadan mahaifyr tan sosai,
But she have to find a way to make her understand dat zata iya rike mutuncin kanta sann bazata taba yaudararsu akan kowa ba.


Karfe 8 na safe yau rufaida ta farka da zafin jiki da zazzabi sabida period dinta dayazo,a dukunkune take tana bari akan katifar yakumbo wacce itama ba wani dadin jikintan takeji ba amma haka take daurewa tayi mata komi.

Ruwan magani da kunun daka mai dan uban qamshin citta da masoro ta dama ta kawo mata har cikin dakin da kyar rufaida ta iya daddafawa ta mike daga kwance ta zauna da duwawunta tana kallon waje daya kamar wata zararreiya, duk damuwa da tunanin duniya ya janye mata dan haibarta sai wani uban kashin wuya daya bulloko.

Cikin lallami yakumbo ta tursasa ta ta shanye maganin sannan ta mika mata kunun tace mata maza ta shanye dan intana period bata cika iya saka wani abu acikinta,Batace uffan ba Tayi kkrin amsar kofin kunun daga hannun ykmbo saidai bata iya kaiwa ko kusa da bakinta ba sabida mummunn tashin zuciya dayake maklkleta,take ta soma jin amai amai hanjin cikinta yana hautsinawa da zafi zafi,aman dakan sa ya soma tunkuduwa daga makoronta xuwa kasa a dakin,sai da tadanyi kafin nan ta samu karfin mikewa tsaye ta fita tsakar gidan da uban gudu ta zube akasa ta soma gwaza amai mai kara da gigitarwa kamar hanjin cikinta ne zai yu waje,rike da hargagin murdewan ciki ta fashe da kuka sosai,inda sabo yakumbo ta kusa sabawa da laulayi irinna rufaida abu kadan ya sameta yanzun saikaga ta birkice sosai tanata amai ko kuka,tun da aka raba rufaida da jin dadin rayuwanta ta sauya,ummanta da kawayenta duk bamai lekowa,ya zamto babu mai taya yakumbo lallashin ta daga rikicin tsangwama da fitanar gulma na yan anguwar datake fusknta matuka face malamin su Abdul jabbar,shima din basu kyaleshi ba suka saka rayuwar sa agaba har aka lakamai sharrin cewa jikin rufaidar kawai yake nema yy lalata da ita,hakan ya jawo dan dolenta ta hakura da zuwa wajen sa daukar wani karatu saidai tayi kominta acikin gida..

A dunkule ta durkushe kafafunta awajen cikin wani irin jigataccen yanayi

Ga murdawan ciki ga azaban ciwon kirji da kai amma babu abunda yake yawo a kwakwalnta takejin ciwon sa fiye da tsananin damuwa da tashin hanklin dayake bibiyar rayuwata na kunci.

Sau tarin yawa takanji kamar ta kashe kanta da kanta,sai dai inta tuna yin hakan babban asarace saita hakura ta kuma lazamci tuba.

Atakaice gani take kamar babu wanda zai taba iya fahimtar Abunda take ji aranta sosai ta cire rai akan rayuwa,tayi dan dana sanin zuwanta duniya bana wasa ba..

Tuno da shafin iyayen ta dayay kama da sun mance da ita a doron duniya yasata kara ragwabewa cikin kuka ta zube ragwaf har kasa,tari mai karfin data somayi babu kakwatawa ya saka yakumbo yin ihu ta hankado waje a rikice ta tsaya a
Kanta tana dube duben bakinta koda zata ga aman jini danta gama sawa aranta cewa rufaida ta riga ta kamu da ciwon zuciya"..
Ganin aman ne kawai yake fita saita ji zuciyarta yay sanyi,sannu rifaida bari inje in dauko hijabi muyi asibiti
Hala zasuyi miki Alluran cin abinci da yunwa sosai acikinki bari inzo kinji auta na, cikin wahalalleyar yanayi ta gyada mata kai
Yakumbo tana qusa kanta cikin dakin aka wani bankado kofar gidan da uban karfi aka shigo har ciki babu sallamu

aman bai barta tajiyo sautin kowa ba kawai ganin mutum turus akanta a tsaye tayi
Koda bata dago kanta ba tasan wani walkancten kallo ake aika mata daga sama
"Ke!!! Ke kuma aman me kikeyi haka?Cikin wata gigitaciyar tsawa suhan ta daka mata tsawa amma bata damu ba jikinta na rawa rawa ta dago kanta da sauri cikin mugun jin farincikin jin muryan yar uwan ta.da murynta na kuka hawaye na saukowa yuuu a cikkn kwayar idanunta at same time tana kkrin yin murmushi tace "Adda..Adda suhan,wani kuka kuka mai tsuma ne ya kufce mata tundaga kirjinta tana kkrin toshhe wata mummunan tari,tace yakumbo ki fito ga Adda na ta zo..Adda suhan sannu da zuwa suhan dakeji kamar ta zuba wuta ta qona rufaida atake ta hankade da kafa ta fado taci da bakin ta cikin aman
"Zan mangahe miki baki Inai miki magana kina share ni..nace aman me kikeyi?wani abun kunyar kika sake jajibo mana ciki kika je kika kwaso ko?
Allah ya isa tsakani na dake rufaida taurin kan ki ya jawomin duk ukubar danake fiskanta arayuwata,miji na sabidake ya gudu ya sake ni,duk kinsaka an tsangwame ni.
Dan gidan san danake zama ma matarsa ta siyar Har niyau za'a ci ma mutunci a watso ni waje.?Allah ya isa tsakanina dake rufaida wallhy bazan taba yafe miki ba muguwa kawai mai arnen taurin kai ai saiki gayamin abunda kika tsinta da kikyiwa baba taurin kai akan auren naki duk gari kinsa an tsangame mu halama wanann laifin da kka aikaa har yayanmu da basuzo duniya ba sai yashafa..
Kin cuce kanki kin cuce mu,anan saitay shiru ganin yadda rufaidar ta sunkyar dakanta can kasa a mugun daskare tana zubda magudan hawaye acikin kokawa da numfashin ta dake shirin daukewa,tausayin yar uwanta sosai ya balbale mata xuciya sai kuma ta fashe da wani zazzafan kuka

Yakumbo tuni ta fito waje bayan ta gama jiyo abunda suhan take fada tuni zuciyan ta ya hau bugawa tashiga kallon yanayin su duka

Saurin rage tafiyarta tayi tana cewa hasbinallahu wa neemal wakeel
Juyowa tayi ta dibe rufaida taga kamar bata motsi..
Hannun ta ta daga sama cikin yin mata fada tace Toh Alhamdullhi tunda kin kasheta saiki san nayi da gawarta

Suhan Zatai magana yakumbo ta watsa mata wata makahuwar mari.
Wanda yayi daidai da tsinkayor wata bakuwar sallamar da aka doka dagata bayan su,atake dukan su suka juyo banda rufaida data kulle idanunta gamm gamm cikin juyayin jiri jiri da duniyarta yake mata tanajin tsananin zafin abunda yar uwanta tagama furtawa akanta har cikin zuciyarta wanda dafinsa yafi na kowa yin mata zugi,sake baki yakumbo tayi tanai ma Anty fareesa kallon bakunta suhan kam sarai ta gane ta amma duk da haka bai hanata durkushewa kasa da gunjin kukanta ba,bude baki ykumb tayi da niyar yima Anty reesa sannu da zuwa,Caraf idanun Anty fareesa ya fada kan rufaida datake kwance cikin ruwan amai lifelessly tamkar wacce bata taba numfashi arayuwan ta ba,"da sauri ta isa wajen ta durkushe gaban ta cikin yanayin nuna makurar damuwa da tashin hankli,a sukwane ta tallabo jikinta tana cewa subhanallh rufaida meya sameki haka?
Jin shiru yasata ta dago kai ta kalle yakumbo tace"Kaka meya sameta ko batada da lpya ne?.
Cikin matse murya ykmbo ta juya ta kalle suhan tace gata nan ai saiki budi baki kiyi mata bayani,Nide wallhy babu ruwana daga shiga daki in dauko mayafi naji wannan babban bazan tana hankada mata munanan zagi
Har cewa take bazata taba yafe mata,yanzu fisabillahi in wani zaiyi wa rufaida wannan abun sai kema kiyi mata?yar uwanki dakika sha nono kika bar mata
Ubanwa ya jefata cikin wannan ukubar inba Mugun mijinki ba,ai daba dan shi ba da ba haka rayuwar rifaida yake ba,..Allah ya isanki ya koma kanki katuwar banza marar wayo,..
Kuka yakumbo ta fashe dashi wiwiwi ta juya a rikice ta shiga daki ta dauko ruwa da tabarma ta shimfada akasa wa anty fareesa, anty fareesan datake kan kallon suhan cikin kankanin lokci gama fahimtar komi shiru tayi batace musu uffan ba tahau tattaro rufaida dake kasa suka dawo kan tabarman ta shimfideta akan kirjinta,sai data zauna ta rungume ta ajikinta tsammm sannan ta san da cewa ma tana jan numfashi..

Tattara nitsuwarta tayi ta hau gaishe da yakumbo at same time tana lallashin rufaida,har iyanzu suhan kuka kawai takeyi batace ma kowa uffan ba suma basu kulata ba.

Anty fareesa dakan ta ta shiga gabatar da kanta wa yakumbo har sanda ta ganeta sosai

Wani sabuwar gaisuwan ta sake mata tun daga farko tana tanbayarta mutanen gidan su bayan sun kammala gaisuwa,nan ta fara labarta ma Anty fareesa duk wani halin da Ake ciki wanda dukansu awajen baimusu dadin ji ba,a daddafe suhan ta miqe ta bar gidan ta nufi can gidansu da niyyar koma yayane saita kai kukanta wa umman su,dan haryau gani take rufaidace kawai ta cuce rayuwarta ba wani ba.

Duk surutun nan Da akeyi rufaida na manne da kirjin anty fareesa,sanda yakumbo ta gama surutan ta sannan Anty reesa ta janye ta daga jikinta ta kamo hannayenta tana kallonta har suka mike tsaye,juyawa tay tace kaka zan kaita asibiti a dubata ta, yakumbo cikin tabe baki tace asibiti kuma?wani abune ya same rifaidar?kinga,al'adarta ne fa yaxo sai wannan shashar dadanta datazo ta qumsa mata bakinciki banda haka rifida kalau take babu wani ciwo ajikinta
Anty fareesa tace karki damu kaka shima al'adar ai za'a iya dubawa,zip din jakarta ta bude ta debi kudi mai uban yawa ta damkawa yakumbon a hannu tace mata takula da gidan yanzu zasuje su dawo.
11/18/21, 5:49 PM - Buhainat: *™✓SHADE OF RUFAIDAH*


_BY_
_SURAYYAHMS_


_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_


BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.


Part1:chapter 42

Da kyar yakumbo ta amshe kudin ta rike a hannunta tanajin kamar itama ta shirya ta bisu asibitiin sai dai tasan bazata iyaba itama jikintan sam babu wani dadi.

Har bakin kofar gidan ta rakosu, mayafinta data dauko dazu akan zata saka shita warware ta yafawa rufaida ta lullubeta dashi, suna isa ta bakin hanyar fita suka iske wata hadaddiyar mota kirar CLS baka kirin tasha tsadadiyar tinted an parke ta ta bakin hanyar yana jiran su,gani tai babu kowa aciki da alamar ita ta tuko kanta ta zo batare da sanin kowa ba..

Bude musu gaban motar tayi yakumbo ta zaunar da rufaida aciki tanai mata sannu sann ta maida murfin motar ta kulle ta koma tayi sakakau abar tausayi aranta tanajin kamar rabata da rufaidar za'ayi na har abada,cikin sanyin yanayi tace"toh me za'a dafa muku in kun dawo kinga yanzu sai inje kasuwa inyo cefane.

janyo hannunta anty fareesa tayi suka danja gefe cikin langwamr da wuya kamar wata mei neman wani babban alfarma
"Tace Kaka dan Allah kiyi hakuri kibari na dan kula da rufaida na kwana biyu ba ciwo bane ajikin rufaida,batajin dadin rayuwarta ne tana da bukatar zanjin muhalli danta samu cikakken nitsuwa,kema kanki kinga abunda ya faru yau,inta iya daure bakin mutane ba lallai ta iya daure na yan uwanta ba,in bamuyi hakan ba wata rana tunani zai iya sata ta kashe kanta da haka nake rokon kibani ita inta samu nitsuwa dakaina zan dawo miki da ita,hawaye cike falll da idanu yakmbo ta juyo.
.."au yanzu ba asibitin zakuje ba tafiya da rufaidar kikazo yi?kai amma wannan yar kin shammace ni,toh wallhy nikam babu ruwana,banci ba ban sha ba Kar hadieza ta zo ta lakamin laifi tace nayi kyauta da yarta databarmin amana.

Anty fareesa tace insha Allahu Bazama akaiga haka ba,nan dai cigaba da lallashin ta da kyar dai ta sauko har suka fahimce juna,wasu nakasashun hawaye ykmbo ta rinka saukewa dagata cikin idanunta na tsantsar tausayi da kewar rufaidar saida ta makurar bawa anty fareesa tausayi,murfin motar da rufaidar ta kwanta ta ciki tayi lamo tahau shafawa ta waje kamar wata tababbiya...tace" dan Allah ki kula da ita kinji?insha Allah nikam bazan gayawa kowa ba,ni?sai kuma infada musu rifaida ta tafi gidanki?hmm ai munafikan anguwar nan har gidankin kuwa zasuje suna tsangwamar ta dan haka in kunje kema karki na barinta tana fitowa tsakar gida..inba haka ba wallhy sai kingan su algungumai.
Anty fareesa dake murmushin karfin hali tausayin su sosai ya cikke kwayar idanunta,
tace karki damu kaka inama zasu san gidana,bare ma akwai karnuka da masu gadi bamai iya isowa ciki bare su tabata kedai kawai kicigaba da yi mana addu'a kece uwar tamu ayanzu Adduar ki ce kan gaba muna barar adduarki..da wuri ykumbo ta hau share fuskan ta tana cewa karki damu at same time tana saka mata Albarka nan ta juya ta kalle cikin motar taga kan rufaida a kwance akan seat tayi shiru idanunta a lumshe sosai kamar wanda tayi nisa a cikin barci wani maqudan ajiyan zuciya ta sauke..
Tace ma anty Reesa Toh Allah ya tsare ai saiku wuce ko kafin azo a ganku akaimu gaba,Anty fareesa tace toh snn ta mata godiya ta zaga ta shiga motar itama cikin sauri,seat belt ta kwance ta sakaya wa jikin rufaidar sannan ta tada motar tayi winning duka glasses din ta rufesu kirif har sama,nn ta kunna musu Ac a slow sanyi mai dadi ya gauraye cikin motar, babu abunda yake ratsa su fiyeda sassanyar qamshin turaren jikinta na victor and rolf,"flowerbomb" hade dana motar ta shima mai qamshin tonka da vanilla dayake gauraye da niimar sanyi mai mugun kwantar da hankli.

'Har suka bar wajen yakumbo bata dena daga musu hannu ba donji take kamar har abada bazasu sake haduwa da rifaidarta ba da kuka ta koma cikin gidan ta tana dan goge hawayenta da bakin zaninta,bata iya shiga cikin daki ba,zama tayi akan tabarman da suka bari a tsakar gida ta rafka wani uban tagumi dake tafe da damuwar kewar rufaida dazatayi.

Cikin wannan yanayi taji an diro mata cikin gidan babu sallama
Weee wee take kuka hannunta makale akan fuskarta ta rufe idanunta da bakin mayafinta tana jan sheshheka
,Wni wawan tsaki ykbmbo taja tana famar kare mata kallo da kamar ma bazata kulata ba ganin ta dabu a kasa kamar mahaukaciya yasata cewa waimeye aka miki da zakizo kina tsaga min kunne da ihu,Suhan ta dago jajayen idanunta da muryanta na kuka kamar zata fashe "
"Yaa malam ne ya koro ni yace wai kar na kara taka masa kofar gida..tun kan ta karasa yakumbo ta miqe tsaye cikin masifa tace "Toh madallanki,ai anan kika gama zagin yar uwanki da mummunan qaddara ya afka mata,akan namiji kikace bazaki taba yafe mata ba,itama da ta shiga mummunan hali na rai da mutuwa ubanku bai amsheta ba saike yar kanzagin asara?

Suhan tace wallhy laifin rufaidace badon itaba da baba bazai taba korata ba..ykmbo bakiga tsangamata da akeyi bane shiyasa kike kare rufaida..akanta rayuwa na ya lalace koni yanzu wazai aure ni aikowa ma cewa yake dangin shekakku masu kashe miji..kuma duk laifinta ne ai dataki biyewa umarnin baba
Yakumbo dakejin kamar ta hankadeta da qarfi cikin hatsala tace
"Ke Da Allah ki rufa min baki wawiya kawai mai tosheshiyar kwakwla,kowa yasan halin ubanku kasurmin malamin jahilai ne wanda baisan haqqin dake rataye a wuyar sa ba,da laifin rifaida da babu laifinta kema kinsan ba amsarki a gidanshi zaiyi ba,toh uban waye ma ya kawowa rifaida mijin dayaje zai kasheta y cinye namar ta inba mijin na ki ba?Kema aida laifinki suhane tunda kinsan yar uwanki batason auren amma haka kikayi burus ki kasa gayawa mijinki.Toh wayasan ma sana'ar mijikin kenan dayake ta boyewa jama'a,sana'ar saida mutane da kai mata waje yin karuwanci yo inba haka ba ina mai hankali zaiyi abota da mugun mutum irin mijin daya auri rifaida?

Cewa fa akayi har naman mutane yanaci kema saiki binciki kanki suhane halama ana hada muku dashi acikin kayan jefane kuna dafawa kuna ci,ke ba abun murna bane ma da Allah ya rabaki da shi?
Galala Suhan tayi da baki tana kallon yakumbo cikin tsananin mamaki da fiskar razana
"tace..naman mutum fa kikace yakumbo?yakmbo ya za'ay kihada mijina da sana'ar karuwanci,yakumbo tace iyii mana..ba haka muka ji ba? ai jamaiar tsaro bazasu mana karya ba..suhan ta fashe da wani sabon kuka
"Nikam na shiga uku na lalace,amma ai mu ba haka akace mana cewa fa akayi rufaida ta dabawa mijinta wuka aciki don kawai bata son sa.
Da gatse Yakumbo tace ehh sannan kuma mijinki ya arci na kare ya sakeku a walaknce baikara dawowa ba tsaban gaskiyar sa ba?,shin kin taba tambayar kanki meyasa mijinki yake wasan boye boye da hukuma,toh da walakin goro a miya..gwara ma ki nitsu kisan inda dare yay miki nikinga tafiyata cikin daka,da kallo suhan tabi yakumbo kirjinta na balain bugawa can anjima ta tashi itama tabi bayanta.

Bangaren rufaida kuwa bacci ta rinka shara musamman ma dataji ta acikin sanyi da qamshi.

Karfe 9:30 na safe Dot anty fareesa tayi horn agaban wani hadadden gida
Ginin zamani ne mai kyau modern scandanavian design komi na gidan Ash da light brown colour ga yelwataccen furanni masu dauke ofo da bishiyoyin umberalla da palm trees yn dagwal dagwal gwanin ban sha'awa..

Mai gadin su da ake cewa yaa liman da gudu yazo ya bude musu gate ta shigo ciki tayi parking motar ta a inuwa bata sauko ba harsanda ya kulle gate din gidan kirif,..barka da dawowa hajy, Anty fareesa tace yawwa malam liman please bayan likita na dazai shigo yanzu kada ka bari wani yashigo,duk wanda yaxo kace mai bana nan, strict oder.

Malam liman yace toh angama hjya..
Yana barin wajen ta bude kofar motar ganin har yanzu rufaida bacci take kanyi yasata sauke ajiyan zuciyaa a daddafe ta tallabota jikinta tana dan shafa fuskarta ahnkli harta dan farka saidai kallo daya zaka mata kasan ba a cikin hayyacinta take sosai ba,cikin wannan yanayin ta sauko kasa anty fareesa ta tarbota ajikinta suka wuce can cikin gidan tare.

Bata ajeta a koina ba sai dakinta dake can saman bene banda kalle kalle babu abunda rufaida takeyi a cikin nitsuwa ta shimfideta akan wani makeken italian bed wanda yagaji da haduwa an kawata shi da kwalliyar jan zanin gado,zama tayi abakin gadon tana kallon fuskarta da yay fayau,,a hnkli ta furta mata kalman sannu..sai sannan hawayen ta suka kara gangarowa ta gyada ma antyn kai

Tausayi sosai take bata shiyasa batajin aranta yadace ta takurata tun aynzu tayi wani magana dan gani take kamar itama zata iya barkewa da kukan tausayi agaban yarinyar alhalin alkwari sukayi da mijinta nacewa bazasu bari rufaida taji aranta ita abar tausayi bace awajen su

Jiya cikin dare suka yanke wannan hukuncin tsakanin su su uku itada mijinta da hajya mama,acewar hjy mama tunda ance musu yaa malam baya gari kawai fareesatu taje ta dauko mata rufaida ta riketa wajen ta nadan wani lokaci kafin suje abuja da yaa sheik su dawo,Alkwari sukayi dacewar babu wanda zaiji hakan atsakanin su harsai an sasanta komi.

Mijin anty fareesa ne ya kara karfafa ma hjy mama gwiwa akan haka,aganin sa Anata jan lokacine wajen neman sulhu kar kuma azo ayi dan dana sanin hukuncin da aka yanke akan ita yarinyar dan har yau babu wanda zaice ya san asalin metake ji a zuciyarta na damuwa.

Anty fareesa Tana zaune awajen tana ta tunanin yadda zasu taimakawa rufaida har likitan ta yazo,sunan shi doctor kabeer mathur Speacial physchologist ne dayayi karatunsa a kasar india ya balain kwarewa a fannin harkan psychology da social human neuro therapy,he can deal with trauma and stress at all levels akanyi aiki dashi har a asibitan dabbobi dana mahaukata infact he do work for security agency for intelligence jamian tsaro sukan daukesa in ana neman wani taimko akan gane yanayin mutum musammn inshi murdadde ne ko physcopth ko narcisst,nan da nan ya hau duba yanayin rufaida ya mata wasu allurai masu zafi wanda atake atake suka kashe mata jiki tahau wani sabon bacci nan ma ya ja jininta a syringe ya musu sallama dacewa sai can dare zai kara dawowa ya dubata.

Around 2pm rufaida ta farka,Zama tai ta dukunkume kanta cikin cinyoyinta kafafunta na rawa rawa ga wani irin zufa dake keto mata ta koina sabida azaban ciwon cikin dake murdata, tun tana zaune har saida takai kwance awajen tana juye juye,tsahon lokacin data dauka ahaka yasa ta jin kamar anyashe mata hanjin cikinta ne,tuni ta soma harsahen hala ba ciwon bane kadai harda yunwa dan rabonta da abincin kirki tun jiya da daddare,tashi tayi zaune a hankli tana waige waige ganin babu motsin kowa,gashi bata son shhiru yayi yawa ba waje yakan tuna mata wasu mugayen abubuwan data riga ta binne akasar zuciyarta

A hnkli ta koma ta kwanta ta rufe idanunta gam gam zuciyarta ta na kkrin karanto Addua, cikin ikon Allah kuwa saiga wani baccin mai mugun dadi ya kwasheta da alaman hakan nada nasaba ne da wahalar datake sha na rashin samun cikakken nitsuwa ta zuciya..

Fannin Ainau kuwa basa ko ga maciji da mufrad dan har wani tsanar sa matakeji aranta iyanzu,ganin tun ranar baibi takanta ba yake kara hatsala ta

Sosai idanunta suka rufe wajen son ta aje duk wani digon son sa dayake mata dabaibay aranta danta hukunta shi.

Duk dramar da akeyi agidan baiya kulawa,yauma daya kammala aikin dayakeyi ya sauko yaci abinci,bai wani ci dayawa ba ya tashi ya shiga toilet don dayake kasa yay alwala ya wuce masallacin farfajiyan gida,anan yakai har 4:30pm yana tashi awajen ya dawo gidan ya haura sama yacigaba da ayyukan shi bai neme kuwa sai kuma sallah dayake tadashi,haka yake rayuwar shi har dare after 12pm normally yake shutting eyes dinsa ya kwanta bacci,washe gari 6 zaka nemesa ka rasa agidan sai kuma inya dawo..

Ba Ainau ba hatta imad bai wani gane kansa kwana biyu nan ba,ga fitinar zarah data mugun makalake masa a wuya aynzu sam sam bata barinshi ya shaki iska a kullum tana nanike dashi kamar wata jela.

Fannin malak kuwa tunda mahaifyarta ta nuna rashin gamsuwarta da zuwa kano sai jikinta yay sanyi ta soma cire abun aranta kawai..
Yawan waya da sukeyi da imad ma tuni ta dan tsagaita duk dama haryau ta kasa iya furta masa asalin dalilinta.

Hjya mama dake shirin biyo yaa sheik Abuja wanna karon wani zazzafar zazzabi ne ya hanata,karshen ta shikadai din ya taho yazo ya tarar da gidan babu dadi dan sosai sukayi fushi dashi kusan kwana yay yana lallamin su
Yana musu bayani
Ahakan ba sonda suke masa ne kawai yasaka suka dan sassauto sukayi hakuri amma bawai har ransu suka yafe mashi ba...

Tun zuwarsa suke kayyado masa nasu dokokin daya saba na hjy mamah
,wanda akalla yasan bazai taba yuiwa ya dauki nasu ba sabida uwarsa ta wuce abun wasa.

Kawai amsa musu yakeyi,amma agefe tuni ya umarce matar sa akan ta soma nazarce nazarce da shirye shiryen dawowa da yaransu gaban sun kawai....

Haka suke ta abubuwan su a boye batare da sannin kowa a gidan ba,imad gaba daya ya daukewa yaa sheik hnkli kusan duk fitarsu tare sukeyi akan maganan kawa kan aikin sa.

Bayan kwana biyu.

Kamar kiftawar ido da bismilla Rayuwa ya fara sauyawa rufaida,kulawa na musamman ake bata ta kowani bangare,doc shima yana balain taimakwa wajen engaging dinta da deep converstion session irinasu na depressant professionals ahankli yanayi yana jin ra'ayoyinta tana kuma fitar da abubuwa da yawa wanda suke toshe mata tunani da jin dadi,ga wasu allurai da ake mata ajijiya suna da mugun zafi kam amma cikin kankanin lokaci ta somaji kamar kwacota kwaklta akeyi daga halin data shiga na tsananin damuwa, sosai ta soma fahimtar kanta ta soma jin sauki sosai a zuciyarta sabida samin nitsaten bacci da kwanciyar hankli,no one to scold or hurt her babu kadaici ko lokacin tunani yaran anty reesa ma kadai basa barinta da kalar suruntun su thy are alwys in her company,safe rana dare suna sakata dariya da magana dan dole,kuma sama docton cewa yay abashi sati guda da ita zai iya bakin kkrinsa wajen rage mata tunnani da damuwa sauran kuma su dasu dora daga nan...

Dan haka Anty reesa da mijinta suka hau shirya abubuwan da zasu na dorata akai
kamar kara rike addini ,karatu,girki Kallo da wasa da yara da duk wni abunda zai sauya mata yanayin ta zuwa normal mutum kamar kowa.

Burin su baifi suga rufaida ta dawo cikin hayyacin ta akan lokaci ba.
They all belive she have a better future ahead of her dan sosai hjy mama take so tacika mata burinta nayin zurfin karatu,haryau kokadan bata karaya da rayuwar rufaida ba

Ataikace dai zaman rufaida agidan anty fareesa kusan wani babban cigaba ne a rayuwarta,anan ne ta samu sukuni har take iya kawo tunanin wayanda suka soma taka muhimmiyar rawa a rayuwarta musamman lokacin datake matukar bukatr taimako
Hakan ya jefata cikin tuno da fuskar imad,koma ina yake oho?but wani abu can kasar xuciyrta yana gaya mata cewa a duk inda yke he wll remain special to her and she owe him alot,tabbas nan gaba zataso ta kara ganin shi da idanunta koba dan komi ba gayen yana daya daga cikin mutanen da har abada bazata taba iya mancewa dasu a duniyarta ba.


Thursday morning.
Karfe 10:30 aka danna door bell mai aiki ta taho ta bude kofar,imad ne ya shigo sanye da wata half jumfa yadin yoloyolo white colour data mugun amshar dirin jikinshi hannunshi dake kyallei yasha agongon dave martins dayan hannun sa sakaye da awarwaron maza germ d'ela parisà masu mugun kyau bakake kirin,turaren shi na guilty absolute sai binshi take da sanyin qamshi cikin salon takunshi mai tafe da aji da nitsuwa ya nemi waje ya zauna acikin kayattacen falon inda baiyi wani minti biyar bama saiga shi ya sauko Mikewa tsaye yay baima barsa ya karaso ba yace good mrgning pa doctor,..
doc mehra dayake kan kallonshi tundaga can nesa ya saki wata mischievious smile
Batare da ya sake fuskan sa sosai ba,Har gaban imad din ya karaso ya aje wani file akan table fuskn sa adan daure gyara tsayuwar sa yy tukun kafin yace
"Imad What is d meaning of this,wai na fara wasa dakai ne?Wani Shiru imad yy dan baisan me zai soma cewa He neva wanted it like this,duk shirun malak ce ya tunxirasa.

Doc yce Dakai nake magana are u daft?
Numfashin sa yaja har can sama snn ya dago idanunsa da sukayi mici mici
Kasar wuyar sa yace.."Doc please im sorry..nasan nayi maka shishhigi but just wanted to be der for malak as my litle sis fa shikenan,

Doc yace karka karayimin haka cos i dint ask u to take any additonal responsibility,infact inkayi wasa dani harkaima bazaka je kanon ba,da har yy shiru sai kuma ya dago kansa da alamun Zaiyi wata magana,cikin dakatrwa doc yace
"A'a Ban yarda da tsarin kan nan ba
Kuma aydda ka fara komi kai kadai haka zaka warware shi.

Masifa yahau masa "Ni nataba ce maka kayi wa malak registration?infact who d hell admited her in dat university batare da taje tayi screening ba?u havent even thoug of it..itama ai zata gamo da ni..im sure she is aware, u two are acomplices.

Ahnkli Imad yace
"No she is not..
Doc please..ya fada a marairace sosai.
Doc mehra ya kureshi da idanu, iska ya furxar ta bakinshi yadan shafe gashin kansa yace.."Okay i w tell u d actual truth,well is true nina fara kawowa malak tayin zuwa kano yin karatu but aganina hakan zaifi mata sauki tinda canma gida ne,and All of a sudden sai naga ta sauya ra'ayin ta wai tafasa zuwa karatun wai zatayi anan din kawai and i know malak,she neva wanted to give up on her dreams, saidafa na takurata sosai sannan nagane cewa ashe ma kune dai baku bata support ba...nd i wonder why wll you do that to her?soo unfair..
Shine Kawai dana samu oppurtunity jiya saina nema mata makarntar kawai..and

..da sauri doc yace and da permission din waye?

Nan ma shafa kansa yay ahnkli yace,babu, am sorry sir..kallonsa doc mehra yy har cikin kwayar ido,..taje ya susutar da fuska yahau bayani
"Doc malak is like my blood sister,i just wanted to fulfil her dreams inna mutu wata rana ai bazatace banmata kkari akan abunda take so ba ko,toni meyasa zaace banda iko akanta uve been more than evrything to me,a father a friend a mentor,my evrything ,i also wanna know how intense it feels to love and care for sumone dat ure not bloodly related to,dan Allah kabani damar kulawa da rayuwar malak kamar na yar kanwata da bani dashi,.Hararshi doc mehra yay cikin jan shaukin da yay maganan dashi wanda babu alamar wasa aciki sai tulin shagwaba,a hnkli yace toh ban amince ba,..imad yy shiru.Shima shirun yay sai can yace ka nemi waje kazauna toh sai nayi tunani na yanke shawara
Bai masa musu ba ya nemi waje ya zauna yana binsa da ido harya haura sama yakoma dagata ciki,jim kadan saigashi ya dawo da Anty meera da malak din dukan su atare.

Ita batama sanda cewa malak ta yanke hukuncin hakura da karatun ta a kano sabida ita ba,koda doc mehra yay mata bayani sosai taji dadi aranta kuma tasha mamkin da ya gaya mata cewa imad ya dauke musu nauyin komi da komi na karatun malak daga nan har karewarta unirvsaty duk na rubuce acikin file din.

Haka suka sauko suka kara sakosu gaba suna titsiye su da tambayoyi,anan ma malak ta kara tabbatar musu da cewa itamai hanklice,jin tace ra'ayi da farincikin iyayen ta na gaba mata da komii

Murmushi doc ya yi,
Wato yar tana son Babanta irin sosai-sosai ko?Murmushi tayi Kafin tace.Yes, Daddy sosai-sosai take matukar son dadynta yace toh shikenan tell me 10 good reasons why u want to study dat course "information tech,Yadda suke maganar tactically with nodding head sai da suka baiwa su imad dariya sosai karshe haka suka kyaleta Doc ya barsu a nan ya wuce upstairs yana dariya shima yana cewa kansa "i just cnt belive this dan shikansa baitaba tsammanin yarsa tana da nitsuwa har hakaba..
11/18/21, 5:49 PM - Buhainat: *™✓SHADE OF RUFAIDAH*


_BY_
_SURAYYAHMS_


_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_


BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.


Part1:chapter 43

Yau safiyar Asabar gidan yadau wani irinshiru sakamakon yan ziyarce ziyarce na sada zumunci da
hajiya Adada take jagorantar su suje wanda Already tamaida shi tamkar wani sabon al'ada agidan

Kowani ran asabar din karshen wata haka kowa zai shirya,yau ma tun karfe 9:30am na safe duka suka fito kowaccen su tasha kyau acikin dressing na mutunci kalar su makurar daukar hankli,komin su na Alfarma ne kama daga manyan kaya da mayafai na zamani da lafayoyi wuya da hannunsu yaci ubansa da tsadadun gwal na kece raini,kaf cikin gidan hajya goggo ne kawai bata yawan zuwa koina, akan barta ne a daki sabida jikin tsufa da kuma tana yawan rama bacci dake mata yawo akai kisan kullum, ciwo da tsufar jikintan sam baiya barinta tana samun cikakken nitsuwa bare barcin dare.

Ayau Zarah kamar zata mutu haka takeji dan murna dan yaune kawai A'inau ta yadda ta jawota cikin su har aka tafi tare da ita,wani irin hade kansu sukayi da yar uwanta akwana biyun nan bamai jin kansu,yau rawan kai wajen zarah wane wane,tunda Ainau ta sakata ta shirya bakinta yakasa rufuwa,yadda kasan itace ma hajya jasmine din hakata rinka azarbabi tana shishhigewa a duk inda akaje gaisuwa.
,gidan sarki, gidan gwamna,gidan manyan masu kudin garin Abuja duk anje dasu,tamkar wata zararriya haka zara ta dinga musu murmushi wani binma har bata iya boye zakewarta da kauyancita duk inda akaje saitasan yadda za'ayi a sanda ita.
manyan abokan su na arziki da yan uwa da dangin su na Alfarma kowa yakanji dadin zuwansu dan ba karamin karfafa zumunci hakan yake jawowa ba haka za'a cika su da goma na arziki banda wanda suma suke kaiwa,a lalace dai zarah saida ta damke dubu dari biyar a hannun ta na zallan kyautar da ta samu.
Bayan sun kammala da ziyara suka wuce super market irin window shoping din nan, duk wani abunda suke da bukata na rayuwar su dana gidan dayajajja baya shi suka tsaya tsinta,Ainau ce kawai bata wani tsinci kayan kirki ba dakema yanzu kusan komi da zata saka ajikinta har ya iya birge mufrad ma haushi yake bata.


Zaune yake a babban falon sashen sa dayagaji da haduwa jikin sa sanye da wata alkyabba kirar velor black colour mai ratsin fararen duwatsu,wani irin qamshin lime basil nd mandarin mai sanyin dadi ke tashi a falon,hannun sa dake rike da tea cup mai kyau ya mika gefe ya hau tuntuda wani hadadden pink harbiscus tea dayaji hadin kayan qamshi citta da danyen qirfa da wani ganye mai dibi da ganyen na'ana mai dan uban qamshi,yana matukar son shan wannan tea din musamman dayagane amfaninta wajen kara lapyar hanta(liver) ,kusan rabi ya zuba tea din a cup sannan yakai bakinsa idanun sa a lumshe ya shaqa qamshin ta ramin hancisa sanna ya bude idon tare da furta bismilla ,a nitse yakai kan labbansa sann yadan kurba harya masa kyakwan kurbi biyu,bayan nan ya mayar da cup din ya ajeshi agefe acikin tray dinsa tare da wasu hadaddun royal tea set da babban flask na zallan ruwan zafi
Tsohon jarida yagani agaban sa zai dauka Sautin takun daya jiyo tun daga bakin kofar ya dakatar dashi,kansa ya dago yanamai gyara zaman sa mai cike da nitsatsen izza,ido ya kafawa kofar yana jiran ganin mai shigowa aranshi ya bari kawai dansa Mufrad ne dan tunda yazo garin Abuja basu wani samu kyakkwan zama dashi ba sometimes he wonder if he eva have a break in his life,he is alwys busy and ocupied da wasu abubuwan.

Haka kawai kuma sai yaji hanklin sa na tashi akan lamarin mufrad,tuno da abubuwan da mahaifyar sa take famar cewa na anya mufrad yanama samun lokacin kulawa da auren sa kuwa?shikansa dayayi duba acikin nazarin wann tambayar nata sai dayaga kamar Akwai nasaba mai girma dayakamata shima nan ya hankara da shi.

Duba da yanayin dansa wani bin har sai an mance dashi agidan ma in aikin sa ya taso,No one in his right senses zaice mufrad yanada lokacin kulawa da family bare kulawa da gidan gaba daya ba.

Koda shike haryau shidai bai taba jin ankawo wata matsala ko korafi dagata bangaren auren sa ba,hala zai iya yuwa hakan alamuce na nuna sun samu kyakkwar fahimta da matar sa
Saidai duk da haka shidai yanada ja akan yawan dauke kansa akan tsabgar rayuwarsu,shine masa namiji babba shin in tun ayanzu bai nitsu ya zamo wani jigo da jagora wa yan uwansa da familynsa ba nan gaba insuka barsu a duniyar da wuyane rayuwa yay musu sauki da armashi.

Shidai Yana mugun alfahari da jakircewa d kuma gwazon dansa mufrad, amma harga Allah cikin zuciyarshi zaiso ace rayuwar mufrad ba hakan take ba,he thinks there is more to life than seeking justice.
Kwafa yay jikin tunani "Shikenan rayuwar mutum ba hutu?dada leka bakin kofar ya dadayi kirjinshi har na bugawa dan har Allah Allah yakeyi ace shidin ne ya shigo saboda akwai tarin maganganun da zai so yaji amsar su daga bakinsa..

"Assalamu Alaikum"
..yace wa'alaikum sallam warahmatullahi wabarkatuh.

Kai tsaye Imad ya bayyana acikin falon jikinshi sanye da wata tsadadiyar black voile ya kafa hula itama baka half shoes dinsa ya riga ya cireta tundaga bakin kofa,daga sama har kasan shi is all black fuskn sa yay makutar kyau da haske wni dan uban gamshin tom ford F fabolous ne yake binshi kamar na maita,straight ya nufo inda yake yana tafiya kansa na kasa,a kasa kusa da kafafun yaa sheik yanemawa kansa wajen zama cukin yanayi nade kafafun shi dayake bayyana ladabinshi da boyayyiyar sanyin halinsa,yaa sheik ya kasa daga idanunsa akansa,Allah ne kadai yasan yay yakeji ransa game da imad haka kawai yakan ji farinciki inya gansa ata wannin fannin kuma yakanji kamar yana takurashi ne yana rage mai freedon din sa nayi rayuwa duba da babu wata kakkarfam alaka ta jini a tsakaninsu face auren yar uwan sa daya hadasu.

But honestly he is more than just that to him,arayuwar sa yakanji kamr yafiye ma imad kallon dan cikinsa daya haifa fiyeda alakar kanin matar sa dayake tsakaninsu,kamr yadda ya lura shima imad din matsayin uba kawai ya ajeshi
ajiyan zuciya ya sauke Imad yay gyaran murya
Yace"..katashi lpya?..Yaa sheik ya amsa da lpya kaifa?
Yace alhamdullhi,
nan ya hau tambayar sa akan abubuwan da suke famar tsarawa game da aikinsa
"..dan imad ne zai rike tsohon office dinsa na kano doc mehra ya riga yay masa bayani akan hakan imad din yace yake so saidai bai bayyana masa cewa akan rufaida bane ya matsu daya tafi,saidai yakan sakaya magana ne da zancen zaifi kyau imad yana zuwa kanon kodan yarinka kusantar mahaifyar sa dake can,shiysa yaa sheik ma baiyi musu musu ba ya kyaleshi,da sharadin anan din zai zauna har yay aure,badan shirye shiryen da zasuyi ba da baifi kwana kadan yau ya rage masa ya fara zuwaba,his working days are just few days a week,dats monday,thurs,friday sauran ranukun he is much expected to be in Abuja.

Hirar aikin suka taba kadan yanayi yana hada masa da nasiha sosai,shi sam baiya iya zama da mutum walau nashi ne walau bana shi ba, face ya tsinci kansa cikin tunatar dashi kalmar Allah da manzon sa.
Yau ma Wa'azin auren kawai ake masa.

Shikuwa imad har acikin ransa baifi ace mai yau yaje kanon ba,duk nasihar da yy sheik ya masa akan yay kkri ya fidda matar aure nan kusa babu abunda hakan yake tuno masa face fuskar rufaida,har wani ji yake kamr yana dago idanunsa sama hala yaa sheik zai karance abin da ke cikin idanunsa tsaf..

Tunda ga shi yanata kokarin karanto rudanin da ke tattare da muryarsa akan furta sunantan dayayi masa dazu, Shi kuma ba zai so kowa yasan da sirrukan zurciyar sa har hakan ba har sai ya ganta ido ido saboda shi kansa bai yarda da kansa ba. Bai yarda da cewa feelings dinsa are far beyond vulnerbiltyn shi ba.

Har iyau Bai yarda zuciyarsa ta kamu da mugun son rufaida ba,don a ganinsa babu wani kwakwarn dalilin hakan.

Abin da ya yarda da shi shine there are some certain characteristics about her da za su iya rikita kowanne lafiyayyan da namiji mai cikakken hankali bawai shi kadai ba.

Her well-shaped body lineage,her plain pointed nose with those thick thick brows nd eye-lashes this pinkish red soft lips da kallo daya kamai saikace bugun xuciya all of her personal outlook are actualy breath taking Kowanne lafiyayyen namiji zai yi mafarkin samunta matsayin matar aurensa na har abada


Shirun imad ya yi yawa,sannan ya ki dago kansa ya kalle yaa sheik.shima shiru yy ya ba shi mintoci masu kyau don ya gama duk tunanin da zai yi, amma ganin ba shi da niyyar magana kuma ya kasa dubansa sannan yana cinye masa lokaci,sai ya kira sunansa cikin nutsuyar murya For all he know imad dinsa bazai taba bashi kunya ba..

Ya dago bakinsa yanai masa mugun nauyi"..Yaa sheik Alfarma daya nake nema awajenka.
Ya kure shi da ido alaman ya fadi kawai,"kirjinshi kamar zai fito a kirjinshi saidai baza'a gane hakan cikin sauki ba ahnkli yace ,"..yaa sheik pls so nake ka janye maganan ka dani akanta.. sai yy shiru..can sai yace "ru..fa.ida.."Muddin ina kano,nasan zan nemi insan halin da take ciki kuma bana so in sama wa umarnin ka inka bani dama zan kiyaye sosai na maka alkwari bazan saba ma sharudan ka,i swear it.

I just want to help her like my own sister nan gaba bamu san wanda zai rike namu yan uwan ba..yaa sheik ya dauke kansa yay gefe yanakan jinsa"..da alama yaron nan fa baisan meyake yi ba,badar da maganan ma yayi yace "inashi mufrad din?a sanyaye yace yana ciki batare da ya kallesa ba yace.."call him" kaje ka kirasa kawai
Babu musu ya tashi ya fita a falon yaa dheik yanata kallon sa, dakin mufrad din ya wuce direct.

Kwankwasa kofar dakinsa yake yi, tun ana yi a hankali har aka soma yi da dan karfi.shower ya kashe ya janyo soft white tawul ya hau goge suman kansa da jikinsa a dan gaggauce. A gurguje ya nannade kansa da wata sexy black bathrobe ya dore igiyan a kunguminshi yana jiyo muryar imad a kofar dakin nasa yana ambaton sunansa a tausashe
Baiyi magana a bayin ba har sanda ya fito yana cewa
"Coming"sannan ya bude mai kofar..

Suna hade ido ya dauke kai Wucewa yay ya zauna abakin gado yahau kallon mufrad din dake faman mutsuka la mer rejunavting hand serum yana mutsukwa yatsun hannun sa dan uban qamshin plant extract duk ya cika musu hanshi with all the afalfa,sun flower and barley extract wanda yake taimakwa kwarai da gaske wa fatar hannu againts tear wear and any foam of wahalhalun da akeyi da hannu.
No wonder babu wani tabo ko alamun da zai nuna cewa yana rike bindiga da miyagun makamai bcos of how he take care of his skin very well,bakaramin pamparing kanshi yakeyi ba sosai yake tattala duk wani abunda ya shafi kyau da lpyar fatar jikinshi kamar wani baby dan wata biyu haka yake bi dashi.

All his body products are strictly from la mer kamar yadda ake cewa no beauty products is ever complet witout la mer,mini facial device dinsa dake kamar remote ya dauka ya danna a fuskar sa duk dama ba wrinkls din zaka gani ba,kawai dai sabo dayi yasa dole yake kunnawa.
Bayan nn wardrobe dinsa ya bude bai tsaya dubawa ba ya jawo iya abunda hannun sa yakai kai ya mayar ya rufe ya shiga closet, Agurguje yay sauri ya kammala saka kayansa sann ya fito wani dark blue jeans ya saka data dan dameshi ta kafa dake booth dinsu na military zai hadata dashi sai bai damu ba,jacket mai kyau fara ya hada ta da wata hadadiyar marks and spencer tshirt ta ciki, yahau daura farin chain rolex watch ya feefesa dfrenr brand na turare designers da suke qamshi ajikinsa sunkai kala hudu,dagowa yy suka hade ido da imad wanda ya sauke yar karaman ajiyar zuciyar datazo mai a bazata.."yace "Thougt ure out..
bai amsa shi saida ya dau wani file din dake aje a kan table ya rike a hannu yana shirin budeta a nitse yace not yet, wasu aiyuka ne suka tsareni tun jiya ban huta ba sai yanzun nan dakaga na fito daga wanka,
Ya karashe maganan hanklin sa nakan file din da already ya budeta,imad Yadan yi shiru,can yace toh muje yaa sheik na kira,hadeda takune fuska alaman baida lokaci isashe na amsa wani kira,can kasar wiyarsa ya firta damnnn,sai ya ya juyo da fuskar sa kadab".. Mad Can you please cover up for me?..imad ya kawar da idanun sa gefe kamar badashi yay ba "pls kace kazo baka ganni ba i really need to catch a meeting with d defence minister righ now .

Imad yace sai ince mishi kace meeting dinka da minister ya fi muhimmanci than kirar mahaifinka.

Wani Hade ransa yay atake yace
"Kaima kasan ba haka bane..u just dont get it,i cant miss dis meeting,in bamu hadu yau ba nasan bazan samu damar yin tafiyar danake so inyi ba ne harsaiya dawo..and dat shud be in 2_3weeks time bana so a batamin lokaci na har haka

Imad ya miqe tsaye
Cikin yanayi shan qamshi aransa ya gama kilewa yanata kunkini,...malam zaka wuce mujene ko sai naje nafada mishi gaskiya?,tsaki mufrad yaja yana mai niyyar share sa kawai, sai kuma yaji muryan imad din ya fito feettt cikin sauri kuma a mugun tausahe.yace"Muffy kenan ni bansan ya zanyi harka fahimce ni ba..dont you think ur family also need ur attention right now?gaskiya fa akwai matsala agidan nan kuma abunda fa kakeyi baida kyau.

Cikin tsare sa muffy yace hey hey hey wani matsala ne agidan na ? ina dai cewa zakayi banda lokacin kaina but i do have they time okay?Imad ya tabe baki irin hmm
A dunkule yace mashi"toh kaji dashi dan nidai ban gani ba,and There is more to life dan All this stuff da kafiye damuwa akai,yy maganan idanunsa nakan file din yana hararsu..nide bazan masa karya ba inkaga hakan shine daidai awajnka ai saika tafi saika dawo... daga nan bai kara cemasa uffan ba ya kama hanyar sa ya fice,bayansa yabi da kallo cikin dakikar da baifi a kayyade ba ya fahimce komi"..toh shi me?ya rasa mezaina musu a gidan inya zauna,tunanin mai yay oho sai ya dauke kansa, gaban bedside drawr ya nifa ya tattaro wayoyinsa dake table din ya dura su a aljihu ya dau key din car dinsa yay gaba.


Daidai isowar imad kofar palon kenan saiga sallamar doc mehra shima ya shigo ,binshi yy da fara'ar sa suka shiga harciki suka gaisa agaban sa yaa sheik suka hau tattaunawa game da tafiyar malak makaranta dake a tarayyarsu kwata kwata basa banbata abunda ya shafi familyn su yadda yake iko da yayanshi hakan yaa sheik ma yakeda wannan daman dan bakaramin yarda da wani iri shakuwar fitina sukayi da juna ba,inda yaa sheik ya rinka turje musu akan lallai malak day kawai zatayi bazatay boarding ba tunda akwai fareeesa da hjy mama a kano dole ne tazauna agaban daya daga cikinsu..

Karshen ta a haka suka tsaida magana,su biyun suka fita aka bar imad agidan shikadai tsammanin shi inya koma daki zai ga mufrad ganin wayam babu kowa yasa yaji ransa ya sosu,har wani ziriya yakeyi shikadai yakasa samun nitsuwa He cant just believe it,wato abunda yake son kawai shiyakeyi
Which is soo wrong toh inde tarayyarsu ta gaskiyace yau saiya hankarar dashi akan aikinsa
Ya zaiyi yace masa mahaifinsa na kirarasa ya share kirar akan ganin wani wawan meeting dinsa da minister

Shidai yasan Duk wannan muhimman abubuwan dayake kin basu muhimmaci arayuwa tabbas sune nan gaba zasu zo su rufa masa asiri ba aikin san nan ba,gaba daya yarasa yadda akayi mufrad dinshi ya dawo haka,yea he is obsessd with his work amma bahar haka ba,sabon salon taurin kai da walakancin shi sosai yake nunawa kuma ya gama lura dashi kamar ma kowa yakei..

Mufrad care very less about anyone

Dayan Wayarshi ya dauka ya kira wata private lambar mtn
In few min aka turamai number sectaryn minister
Baiyi wata wata ba ya hada fake urgent appointment da higher ranking officers wanda yasan definately bazai bari mufrad ya samu cikar burin shi ayau din ba


7:30am

Kwance take tsakiyar gado tayi lub ayanayin ruf da ciki idanunwanta duka biyu a lumshe
Wani mayattacen qamshin turaren wuta ne ya tada ta,
Jin sautin sallamar anty fareesa yasata mikewa zaune cikin sauri kunya yasa ta hau mutsike idanunta"..Tun kan tayi gaisuwa Anty fareesa tarigata yin magana cikin sanyin murya tace rufaida kin tashi lpya?har kasa ta zamo daga kan gadon tana dan jajjan wuyar vest din dake jikinta cikin sanyin murya tace "lpya lau anty..'
Zama anty fareesa a bakin gadon daf da ita ta kara da cewa.."yay jikin toh? akwai inda yake miki ciwo ne?shiru tadanyi kafin ta girgixa kai alaman a'a anty tace Alhamdullhi..
Toh Yanzu za'a kawo miki sauran kayanki dana siya miki saikiyi sauri ki shirya ki same ni a kasa,ba musu tace toh sannan anty ta miqe ta fice,ajiyar zuciya ta sauke tana bin rufaffen door din da kallo can ta juya karaf idanunta suka cikaro da madubi. Wani irin kallo tayi makanta ganin yadda ta dawo babu marabarta da gwarngal tamkar ba ita ba Ta kusa minti 10 a tsaye tana kallon kanta kawai,
ji tayi ta burme dan yatsun hannunta acikin kashin wuya dan batama san sanda tahau shafa jejjemewar da wuyarta yayin ba.

Hawaye ne taji suna shirin sauko mata amma data tuno da maganan dr kabeer sai tayi saurin shanye hawayen
,ajiyan xuciya ta sauke har sau uku kamar yadda doctor yake umartan tayi in ta cikaro da wani abunda ya tokare mata kirji,cike da dauriya ta kau da idanunta a sadaf sadaf ta wuce bathrum ta tube kayanta karankaf bata tsaya kula xuciyarta dayake ta son zugata ta damu da yanayin zubewar jikinta ba, ta kunna shower ruwan dumi mai yawa ya soma sauka akanta shaaaaaaa,sosai takejin dadin saukar ruwan sabida hnklinta dayake dada kwnciya.

Sabulan wanka na alveeno ultra da hydrating shower gel ta gogga ajikinta dats so soft and silky tuni yadau qamshi da qyalli
Fuskanta ma sosai ta wanke sa da scrub din neutrogena tayi brush tayi marmaza ta kashe shower ta dora towel ta dawo cikin dakin tahau shafa man Alveeno da wasu rejunevating creams dakema yana farfado da yamishewar skin fata tayi sumul tayi laushi,dadin sa ya saka sanda ko inan ajikknta yaji man sosai ko wani powder bata shafa ba tahau saka dogon rigar abaya baka dataga an ajiye mata awajen

Ita duk batasan yaushe aka siya mata su ba dukansu jallabiya ne na mata sunkai kala biyar da inners da pad tampoons da panty liners,dan haryau bata taba fitowa ba a kuma basu taba barinta ta tsinana komi agidan ba,toh ko gaisuwa ne saidai taga anzo an mata a daki, face yau da akace mata ta sauko kirjinta nata bugawa ta lillibe kanta da mayafin abayar ta sauko.
11/18/21, 5:50 PM - Buhainat: *™✓SHADE OF RUFAIDAH*


_BY_
_SURAYYAHMS_


_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_


BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.


Part1:chapter 44


Flat shoe ne mai kyau marar kara daya kara haskaka tsabar hasken da fatar kafafunta yay,a hnkli take taka matakalar tana saukowa cikin saibin jiki da kasala dan tamkar wacce kwai ya fashe mata aciki haka take sauke kafafunta akan kowani step tare da saukar numfashi jin jikinta yanayi mata wani irin dadin da bata sabajin irinsa ba,wani wasai takeji acikin zuciyarta ga kaucewar jiri da yawan jin gajiya da dacan su suke bala'in addabarta sukesa ta jin tagaji da komi kamar rayuwan ne kwata kwata baiya mata dadi,jin yadda waje yy shiru yasata kara ware Fararen idanunta tana mai zubasu cikin falon tana dan waige waige koda zataji motsin su yaran gidan,ganin shiru yay yawa yasa ta kara kutsowa cikin falon aikuwa tana kaiwa tsakiya taji kyat an dauke wuta nan da nan waje ya gauraye da uban duhu sosai taji kirjinta ya buga.

Wani strange shaukin tsoro ne ya hau balbaleta babu abunda brain dinta yahau tunawa face randa aka soma kaita gidan mijinta.

Cikin sauri da azama ta juya zata bar wajen sai taji ta katsa motsi kamar dai an rike mata kafafu dago idanunta sama da zatayi kawai ta cikaro wasu bunny scoopy doo dolly dogs sunayi mata yake mai ban dariya da manya manyan hakwarar su farare tasss

Maimaikon abun yabata dariya sai kuma taji ta balain tsorata takai makura,rawa jikinta yahau yi ta tsaya cak bata iya yin wani motsi ba,jin dolls din sun mamaye jikinta sun rungumeta suna mata wani abu dayayi kama da wasa ya kara rikita mata yanayi,its really funny amma ta kasa jin hakan a ranta,ita kanta tasan duk wanda ake tickling dinsa da sigar nishadi ai dolene ya tsinci kansa cikin dariya itakanta taso tayi hakan amma kuma hawayen tsoro ne yake zubowa daga cikin idanunta ta ma rasa metakeji aranta dan wani abu daban kwakwalta yake qudurtawa wanda yakesa zuciyar tunzirata dataji tsoro,".Sautin muryan iman dake fitowa cikin duhun yake dan karfafata gwiwa amma duk da haka ta kasa iya daurewa kokrinta kawai ta yafacesu ajikinta ta bar wajen,tana kuwa kufce musu suka hau lalumenta cikin duhun da uban gudu
Suka hau zagaye falon suna ihun sunan ta suna dariya nai qarfi suna cewa "yeeyyy aunt rufeda"..,sau daya zakaji sautin muryoyin su kasan murnan fitowarta zuwa kasar yau kawai sukeyi,rufaida ta kasa cewa komi hawayen ta baidena saukowa ba, sosai takan rude harma takan rasa yadda akeyin wasa da dariya arayuwarta haryau cikin koya ma kanta yon wasu abubuwan takeyi musamman ma wayanda sukayi ban kwana da ita tun tuni na farinciki jin dadi, walwala, da kwanciyar hankali,yunkuri tay tana shirin bude baki tayi magana sukaga har an kunna wuta wajen ya dauka da haske wanda yyi daidai da sauke hannun abban su akan switch,da alaman yajiyo muryoyin su ne tun daga falonsa.

Da gudu suka gudu suka koma bayanta suka wani kankameta ta rasa yadda zatayi itama tsuru tsuru tayi tana kallon yadda ya bada hankalinsa akanta yake kallon ta..

Saukowar Hawaye da tsorata dayaga tayi yasa shi kafeta da idanunsa cikin mamaki da tausayi
"Good mrning s..ir
Ta fada a hnkli cikin rawan murya da tsoro dan haryau bata gama sakewa da shi ba Da mugun tausayin ta a muryan sa,ya murmusa yace
'Rufeida?why are u..sai baice crying dinba ya tsallake kalman yace "ah'a..what is wrong with u,yara suna damun ki ko?jin yaran sun kara kankameta yasa tayi saurin girgiza mai kai tahau share idanunta,can cikin dauriya tace "A'a fa uncle wasa suke..
yi..muk..keyi..

Dariya yahau yi da dan karfi wanda ya jefata cikin tsananin mamakinsa inda salonsan yayi saurin deviating mind dinta daga yanayin tsoro ya dawo na zallan mamaki.
Hannun sa akan kugun sa yace
"Come out you silly champs Waya kashe musu wuta ya nunata da yatsa yace ko kece?tsabar mamki yasa rufaida yin shuru ta kasa cewaa uffan ganin Yana kan maganan ne yana kuma kyalkyatawa da dariya sosai

Tuni Yaran suma suka fito daga bayanta stealthly kamar wasu munafukai suna hade ido da ubansu suma suka hau kyakyatawa da dariyar su atare suna tsalle, ganin baban su ayanayin da basu saba ganin shi ba iman dats so little dan batama iya fidda magana sosai ba"tace daddy my fairy montana did turn off the light yeeyyy,jawad ya daka wani tsalle cikin bori "nooo dad she is blackmailing me.. my scoopy did off the light ai ni nace muyi wasa da anty rufeda,haka suka hau musu tare da baban su kowa naso aji nashi but
Hanklin sa rabi yanaga kan rufaida

Dadi sosai yaji aransa dayaga yar draman dayay pulling yayi saurin deviating mind dinta daga yanayin tsoro ya dawo na mmakin su da ynyin farinciki a fuskarta,right from her eyes zakaga yadda dariyarsun yay affecting mind dinta yasakata jin sanyi da sakewa sosai Duban yaran yay yace "Toh Kuje daki kucire wannan abun ai angama wasan ko?eveyone look ugly in halloweens Da gudu suka wuce sama suna gyada mai kai cikin dariya,zasu koma site dinsu har sunyi nisa jawad ya dawo da uban gudu a bazata ya damko hannun rufaida "aunt aunty rufeda im glad u come out today pls karki koma dakinki kinji,u will eat breakfast with us right?..ai zan nuna miki assasin creed dina i also have ps2021 baba na ne yasiyamin sabo..zan sanmaki kema kina bugawa.."yadda yy maganan yana kankame hannun ta cikin jin dadi yasata shafo kansa itama dan batasan sanda tahau yin murmushi ba Ahankli tace 'dont worry will do anything u want"
Da murna ya sake hannun ta yana cewa "yess" yabi bayan yar uwansa ya wuce daki cikin jin dadi.

Kanta ta sauke kasa tana boye sautin ajiyar zuciyar daya kufce mata abazata
Mijin anty reesa ya sauke boyayyr ajiyar numfashi baice mata uffan ba sanda yanemi waje a babban kujerar falon ya zauna sann yace mata"sit down my dear..duk da nauyinsa datakeji batayi musu ba ta zauna adan rakube
Ya kara dagata daga kasar data rakube yace ta zauna akan kujera
Nan ma a dofane ta tashi ta zauna,
..wani shirun minti biyu ne ya gifta a tsakanin su alokacin ya dau remote a hannunsa yana kkrin kunna musu tv,bayan ya kunna channel din news ne dan haka bai wani dauke mata hanklinta sosai ba nan yay gyaran murya ya juyo ya soma mata magana cikin tausahiyar muryan sa wanda yy kama dana lallami, kaifin nasihar sa tuni ya hau shigar zuciyarta ta yanai mata debi da soyayya irinn na uba zuwaga yarsa dayake matukar kauna da kum tausayi..

Maganganun sa sosai yasata tuno da nata mahaifin

hawayene suka kwace da qarfi acikin idanunta sukahau zubowa,ta tuna tunda tazo duniya tsakaninta da yaa malam dai bai taba nuna mata yanayin tausayi ko soyayyar uba a agareta ba..

saurin share hawayen da sukekin dena zubowa tayi dan ta saurari mijin anty fareesan da kyau

A hankli harta dan samu nitsuwa,sosai ta gane cewa Bama bayarbe ba yawanci kabilun da sukagaji ilimi kuma sukeyin amfani da ilimin zaka samu basada matsala wajen muamala dana kasa dasu sam sam.

"Maganganun dayake mata a fayyace suke babu boye boye da irin feeling din nan na inferiority ko superiority irin kace bazaka gayawa mutum gaskiya ba sabida aganinka bai girma ba ko baikai yaji hakan ba ko saboda kar kai girman ka ya fado kasa agabnsa

Tabbas Da a akwai babbanci sosai wajen yin magana a tsakanin iyaye da y'ay'a,musamman ma tsakanin familyn bahaushe dana ainihin kabilar da ba hausa ba

Shi bahaushe yanada wannan dabiar kamewar sabida ansan shi da alkunya amma kabila ko da maganan tayi masa nauyi zai fadeta ne a dunkule.

Hakan yasa mijin anty fareesa yahau gayawa rufaida gaskiyar rayuwarta a tsirarsa,Babu wani boye boye ko sakayawa straight to point yake fayyacewa,in yay mata waazi sai yace toh ga abunda ya dace dake ga abunda bai dace ba
And above all ya cusa mata jin cewa sun daukota ne donsu tayata yaki da rayuwarta amma badon su tallafa mata kadai ba,hakan zaisa ta dena kallon kanta a matsayin weak and unintrested with life,da haka ya rinka karfafa mata jin cewa zatafa iya yin rayuwa mai dadi fiye da wanda tayi adacan,he stressed dat she must try and put her fear behind kuma a shirye suke da su tayata mancewa da komi..

Godiya ta rinka masa har tana sake kyawawan murmushi cikin hawayen da suke kan sauko mata da alaman ta jijji dadin abunda ya gama shawarta akai kuma zuciyarta a shirye yake daya bita wannan salon don itakanta ta gaji da rayuwar kunci aranta harso take taga ta dawo kamar da yadda take da kuzarinta da buriirkan ta na rayuwa da komi.
Alokaci kalililan taji xuciyarta ya wani cikke shaukin dawowa da kanta kamar da can koma fiye

Suna cikin tattaunawar Anty fareesa ta tashigo tahau jera musu breakfast akan dinning ta debo yaranta suka sauko kasa duka suka hadu a dinning suna ci ana dan hira tare.

Bawani sha'awar cin abincin takeji ba dakema bata wani shiri da faten wake,gizdodon ma kawai ta tula acikin plates dinta cos she kinda love plaintain soo much yanai mata dadi,hade da maganin cin abinci da aka dorata akai da yanayin sakewar su da ita yasa ta daure ta ci abincin fiye da na kullum.
Sai tsokanarta yaran sukeyi suko iyayen suna famar baza soyayyarsu mai mugun sanyi a duk yadda take kau da ido take kuna bada hnklinta akan yaran sanda yanayin iyayen ya mugun bata sha'awa da mamaki dan harga Allah bata san ana irin wannan soyewar tsakanin miji da mata ba,duba da yadda suka taso mahaifin su is alwys feeling tyrannical and superior da mahaifiyarsu basu taba ganin soyayya atsakanin su ba saidai suga tsantsar biyayya da bauta, haka suma ba'a taba sake musu fuska bare ajega wasa dasu a mtsayin y'aya ba,Kafin su kammala cin abincin Mijin Anty faressa yay hamdala yace Alhamdullhi ya kamata rufaida ta soma shiga kitchen din nan itama ta koyi Abinci da kyau it wll be better for now sabida girma takeyi she wll soon become an iyawo,anty fareesa tana murmushi tace "yes ooo good idea my darling..Ko yaya kikagani rufaida?kanta ta sunkuyar kasa ta gyada kanta a hankli tana murmushi,anty ta riko hannun mijinta "katashi muje karkayi latti,leave evrything to me honey,beside i knw she can cook umma aibazata ma kyaleta ba kawai dai zan koya mata ne irin na garinku,yadda tayi giggile yasa dukan su sukahau dariya.

Suna mugun jin dadi aransu sukaga rufaida tana kkrin yin dariyar duk dama alamar dariyar kawai zaka gani ayanayinta bawai takan sake tayishi bane har can can..

Tsaye ya mike ya doddora wa yaransa kiss ya rungume su ajikinsa sosai yahau musu addua yana lallabarsu da suyi karatu sosai kamar zasuyi kuka suke ansawa dan sunsashi da yawan tafiya wkends ba lallai sugansa anjima ba,itama rufaida sallamar yy mata, sannan ya fice Matarsa ta bi bayansa sukayi waje a tare.

Kafin Anty fareesa ta dawo ta samu har yaranta sun saka rufaida tattara empty dishess din dake dining wajen yayi fesss da mamaki ta shiga kitchen ta bude kofar a hankli ta shigo basu lura ba, samu tayi sun makalkale rufaida da surutai agaban sink suna jiran wai ayi wanke wanke dasu,sai dai kayan datasa din ne she doubt in bazata jike da ruwa ba sabida sakakken jallabiya ne mai oversized fadi musamman ma ta hannu band kafarta bata barin koinanta a waje Kallo daya zaka mata ka gane cewa she is becoming so ashamed of her once upon a time beutiful body daya zube ya yamutse.

Da gyaran murya anty reesa ta karaso
Cikin jin kunya da tsantsar yanayin girmamata rufaida ta ja baya.

Yaranta ta duba fuskan ta ba asake ba tace oya to ur study room now,
sadaf sadaf suka fice jawad yana janye da hanun yaruwan shi datake kkrin tirjewa kuma shi bazai sake tan ba,kawai shidai duk inda zaije saiya tafi da ita haka ya saba.

Bayan ficewarsu maza anty fareesa ta amshe aikin kitchen din dakanta tanayi,yau saturday tamkar house sanitation ne cikin haka ta soma jan rufaida da hirarra ki,tana dan sakata kanann aiki miko min kaza aje min kaza goge nan share nan har ta sake jikinta da haka da haka taci nasar jefa kanta cikin aikin kitchen din sosai,anan ne ma anty reesa tasoma fahimtar me ta iyada dame bata iya ba fannin abinci
Babu laifi ta iya dayawa musamman wanda suke ci agidan su,wasu kuma ta iya amma bata taba gwadawa ba.

Bayan sun kammala da kitchen suka fito cikin gidan nan ma anty ta hau gwada mata yadda ake yibin za'a tsaftace manyan faloka da sauran wajaje har suyi kyalli suna qamshi.

Dake bawai sabawa tayi ba tuni hartaji ta gaji,kallo ta kunna musu da yaran ita kuma ta shiga daki tana dan wasu ayyukan basu bar falon ba saida lokcin lunch yay sukayi sallah bacci mai nauyi ne yay awon gaba da ita.

Yau Kwata kwata rufaida bata samun tunanin kowa ba,da dare taga wai har book club sukeyi acikin dayan falon su,da ita da mijinta da yaranta kowa da kalar book din dayake karantawa and yet they discuss soo much among themselves.

Koda itama ta zauna cikinsu recomending original educative novels kawai mijin anty reeesa ya rinka mata,kamar su "the heart reawakening".
"Something about you","my delusion","forever and a day after","bitter heart" ."as long as she live".kai knovels sunkai goma wanda ya bata wai tana karantawa.
Wanda yasan it wll defintelly help her mind develop a positive thougt game da rayuwarta

Abuja..

Around 1pm na rana suka dawo daga ziyarce ziyarcen su kowa ya nufi site dinsa yahau aikata abunda ke gabansa
Ainau da zarah suna makalkale da juna banda hudubar shedan na yadda Ainau zatabi danta wajiga zuciyar mijin ta babu abunda zarah ta wuni tana dora kwakwalan Ainau akai.

Don ta lura da ainau kamr haryanzu zallan son mijin tane yake kan wahalar da ita bawai fushi akan walakncinsa ba.

"Mutumin da baiko nemeki dan ya sauke muku jarabar sha'awar dake jikin kuba ne zaki wani damu dashi koki ragar masa?"..ai kawai ki haukace masa ki nuna masa ke ma jar kanwa ce,kin san kanki

Tsakani da Allah abunda capt din nan yakeyi baida kyau,inda nice dashi da wallhy saina kai karar sa wajwn ubansa,ko da wayo ne kuwa sai mutanen gidan nan kaff sunji cewa baya kulawa da auren sa.

Laifinkine ainau Ke kike nuna masa kinajin tsoronsa inda nice da har kunnen ubansa sai anji cewa baiya bani haqqina ina koshi kuma wallh wallhy ba abunda ya isa yay ince dai tsoron karyace zai sakeki kawai kikeyi?ai ta hakane ma zaki dake sa kihana sa kuka..
Ai'nau batace uhmm ba zarah ta cigaba..."Koda shike u be big girl bakison aga ta inda kika fado kasa ko?kar ace baki iya riqe comn namiji ba hehehe,.."if na me errrrh i for don useee this oppurtunity tireeee ai kodan insaka mahaifin shi mai shegen sonyiwa jamaa wa'azin nan ya saka
Masa ido da kahun zuka zan bar kowa yaji komi kya zauna kina wahal da kanki

Tagumi kawai Ainau ta rafka dan wasu ababen da zarah take furtawa kwata shirme ta daukesu dan basubi tsarinta bama, tasan hala bazata taba iya aikatwa ba,ita harta mutu gani take baza ta taba iya yarfa kanta agaban kowa ba.

Cikin hirarsun zarah ta kikkira imad awaya sau ba adadi yana kin dagawa,koda yazo ya dauka bata tsaya da makircinta ba tahau zance tana aikin hada makirce makirce akan auren aiyn agaban ta, har abun ma ya soma ba ain din haushi.


Takaicin zarah ta rinkaji a zcyrta Musamman yadda take barbaza manyan sirrikan ta a kunnen shi da sunan tana cusa masa wani ra'ayi game da muffy.

Kwata kwata wannan tsarin baiyi ma Ainau ba but ta qudurta aranta kawai zata daure sabida cikar burinta
Akansa,dole ne mufrad yasan ita wata macen kanta tace..she owe him a big blow,..burin ta baifi taga ya dandana walaknci a hannun ta ba.
Suna zaune ahaka wayar daya daga cikinsu yy kara
Tex aka tura ma zarah ta dauka ta karanta Taga Zee ne take bukatar ganinta urgently zuciyarta sanda ya buga dataga haka atunaninta ai zee bata cikin garin abuja,..

Tayi kkrin tura mata da cewa bazata samu daman fitowa ba amma sai taga amsawar zee kamar da fushi aciki har cewa take in bata fito sun hadu ba to tabbas itama zata dawo gidan AINAU zama.

Cikin rasa nayi ta bar Ainau a daki taje kasa ta hau kalallame matan gidan da cewa zataje gidan kawar maman su ne karbo aika..hjy Adada kuwa harda bata permission din daukar motan gidan Orange Juice mai sanyi ta tuttula kwayar bacci ta kawowa ainau a daki,Ainau tana sha kuwa ta bingere da bacci mai nauyi awajen ita kuma tahau shiri shap shap tana kammalawa ta kara da gaba.


10:40pm

Ziriya yake shikadai acikin dakinsa yanayi yana kallon agogon dake manne da jikin bango ganin karfe 11 saura amma har yanzu babu wanda ya dawo daga cikin su mufrad bare ajega yaa sheik din shikansa.


Wani Gajiyayyen Tsaki ce ta kufce masa ya juyo yana shirin daukar car keys dinsa dake kan bedside drwr,yana dauka yaji kamar ana kwankwasa masa kofarsa da dan qarfi,bin kofar yay da wani irin kallon fargaba sannan ya dafe kanshi a mugun gajiye duk tunanin sa zarah ce,dan sosai ta soma isar sa da nanikewar datake mashi.

Yafi minti uku cikin nazarin ya bude ne ko kawai ya basar ai in itace ma zatagaji tabar wajen, wani zuciyar kuma yace masa yaje bude kawai tunda ma fita zzaiyi yanzu,a haka ya isa gaban kofar ya kama handle din a hankli ya murda.

Qamshin turaren sa ne ya soma sakashi sauke ajiyan zuciya Aransa yace ohh thank god its you.
A fili kuma ya wani hade rai yana hararsa sosai
,mufrad da baiko kulasa ba wuce yi yy ya shigo har ciki shima tsayuwar durus din yy a tsakar dakin yana kallon waje guda da alaman ransa adan bace yake dan sosai fuskars yke saurin nuna bacin rai da fushi,can ya koma ya zauna abakin gadon yy wani shiru, Maida kofar imad yy rufe snn ya dawo shima yazauna abakin gadon kusa dashi batare da yyi wata ba,sun fi mintu biyar ahaka Kafin yace"Tot U will neva be back..

a hnkli muff ya lumshe idanunsa cikin sauke ajiyan zuciya ya furta..
"I lost him..sannan ya bude idonsa a disashe ayanayin son sauke takaicin sa ya hau bambami shikadai "mad bakaji yadda raina ya mugun baci bane yau,mutumin nan fa shikadai ne zaisaka hannu in fuskance abunda ke gaba na but he just ditched me..yes,i think he ditched me.

karshe ma cemin akayi wai harya bar kasan,yana wani sawa wai aban hakuri.."damnnnnn him bazan yi hqrin ba,imad daya dade yanata kallon sa ya tabe baki yanayi da fuskar sa kamar baidamu da zancen ba,.

Aransa hamdala kawai yake da plan dinsa taci batare da angane ba,dan shiyasaka aka gayawa minister cewa ai mahaifin mufrad ne yake da bukatar abashi hutun sati biyu ko fiye da haka yasan dai bazasu taba cewa yya sheik a'a ba.

Mufrad bai san da hakaba acan ma basu gayamai dalili b kawai cemasa akyi ya jira dawowar minister..

Bambami ya rinka yi yana tsaki karin takaici dayaga imad yaki ma ya kulasa kamar ma badashi yake maganan ba.

Aransa ya hau cewa ya maidani mahaukaci wani
Tsaki ya karaja ya tashi ya fada bathrum din imad din ya cancada wanka aftr like 30 mint ya fito daure da towel sai mayataccen qamshin sabulan wanka yake

Gani yay haryanzu imad na zaune awajen daya barsa bai motsa ba har kuwa ya kammala goge jikinshi ya bude closet ya dau pjamas yasaka imad yana zaune shiru,tuni jikin shi ta soma bashi hala ba lapya ba,sai dai baiyajin zai tuhume sa dan shi baicika son shishigewa cikin damuwar kowa ba.

Haka ya gama kimtsa kansa tsaf ya hau gadon imad ya kade yay banga banga rungume da pillow a chest dinshi yana sauke ajiyan zuciya shikadai..

Still yaga imad bai wani kulasa ba,shima tashi yy ya fada bathrum din ,wayar sa ya dauka ya hau latsawa aransa yana jin kamar fa fushi imad yakeyi dashi amma still dai ya basar,imad kuwa sanda ya dade a bathrum din bai fito ba yy kusan awa guda ba komi yakeyi aciki ba kuwa sai aikin tunanin haduwarsa da rufaida.

Dadewar sa acikin bathrum yakara tadawa mufrad hankli,agogon wayar sa ya kalla yaga har karfe daya na neman yi
Ya tuna ko wani kwakwaran magana bai masa..whats wrong with him?..ya mike zaune atskiyar gadon yahau tunani
"Ko dai yaa sheik ya masa fada ne dan banje ba..,but i told him to cover for me koma yaje ya fadi gaskiyane aka balbale shi..ohh ai yanzu kam ma ina gidan trout sai su cinye ni...yana kammala furta hakan aransa sai ga shi kuwa ya fito da guntun wando,slihglty ya rufe ta gaban sa da thick towel dan kar aga erection dinsa,
Aikuwa yana juyi suka hade ido da muffy ganin tsikar jikinshi ya tattashi yasaka shi jannn dogon tsaki yana kkrin fashewa da dariya"Ba ance kayi aure kaki ba?ai baka ga komi ba.

Wirgo masa towel din imad yay a fuska yce
"Anki ayi auren malam ka barmin daki na kaje can ga matarka can tana jiranka,uhum mai aure...

Bai gama rufe bakin sa ba yaji am maido masa da wurgin muf yce"Mad Ass kawai,ai daukawa nayi baka ganni ba harynzu, mahaukaci ne yake ta maka magana tuntuni a dakin daka wani share ni.

Daga tsaye Imad yace What eva nide katashi ka barmin daki na kalli time fa ure a married man

Wani Gyara kwanciya ma ya dadayi sann yace
And So what?
Kawai dai kace korata zakai sabida wata babe din zata kira ta kwantar maka da hankli

Take Imad ya dafe goshin sa ayanyin kasala ya juyo yana kallon mufrad
"Ni nace maka inada wacce take kwantar min da hankli..mtsw wuce nan yaro..da Allah ka taahi ka tafi

"HaHahahaha muff yay dan dariya mai sauti,.baima furta abunda yake shri ba kawai wayar imad yahau kara

Imad yce pass over my phone

Mufrad ya kalle wayar dake kusa da shi sanda ya kalle sunan dake kai da kyau sannan ya miqa masa yana tabe bakin sa yna kada kai

Fauce wayar yy kallo daya yay ma sunan zarahn yaji ransa ya mugun baci katse kirar yakai wayar off mai gaba daya..ya jefar da ita gefe yana mai sake tsaki atake yanayin mood dinsa ya sauya.

Aransa shidai yanason irin wann takurawar a soyayya amma kuma da rufaidar sa kawai yake son yaga yanayin soyayya mai tsananin zafi bada wata na daban ba

Mufrad ya mike tsaye tare da dirowa daga kan gadon yana gyara zaman wandon sa,shikan sa he is horny amma baiso agane hakan cos abune da yasaba boyewa makanshi gudun rainin matarsa Ainau, yace uhum uhm"A'a barin kara da gaba indan nine za a kashe mata waya.

Imad ya runtse idanun sa a hnkli yace ita wa fa?
body Lotion dinsa y dauka zai shafa Muff yagani ya matso kusa dashi cikin yar sauri
yasaka hannu ya amshe body lotion din,dan kadan ya matse a soft hands dinsa sann ya koma baya da niyyar tayashi gogawa abayansan dan sosai yaga sosai tsigar jjikinshin suka kara mimmikewa

Jin saukar lallausar fatar hannun muffy agodon bayansa yana shafa mashi man abayansa so soft nd calmly yasashi jan wani uban nishi yana kara narkewa cikin wani irin shaukakiyar yanayi

"Wha the fuck are u saying...

Yanayin tabe baki muffy yace.."Loml mana.."

Cikin sauke wata fitinnaar nishi imad yace"Whats d meanng of dat?

Cikin rolling eye muff ya bar shafa mai bayan ya juyo yana kallon sa da mamki.."Xcuse me..kar ka raina min hankli sunan da kasaka dakanka zaka tambyeni meaning

Daukar wayar imad yy ya kunna ya kara kallan sunan da kyau sai yau ya tsaya sosai ya saka hanklinsa akai ya kalla,da tsaki ya dauke idonsa akai
..i dint save it like dat...she did

Cigaba da shafa masa man muffy yy can yace
"So...Who is she?

Atke yace Zaaaara...her name is zarah,she is Ur wifes ssiser i ques..

Mufrad yace
Ohhh good..good
Naga ai har kun saba..so ishe d one?
Imad Baisan sanda
Ransa ya hargitsa ya kara baci ba da haushi a murynsa yace"the one asin?

Muff ya hade rai
Yace Our wife mana...Wai Kaima kanwan ainau zaka aura tabb Allah sa dai halinsu ba iri daya bane Cos mehnn u gonna need a hell of chemist just for panadol for ur future headchess.

Imad ya dago kai cikin saurin fuskntar sa kansa adaure dan bai tabajin sa yana maganar matarsa ta sigar kushe ta har hakaba

Yace akan me zakace haka,halin ain baya da kyau ne?! A'ina is just egoistical amma ai tanada hakuri..
Amma ka ga wannan babe din wai ita zarah fitinarta yy yawa wallhy.

She said she likes me amma harga Allah tunanin ta araina ma banfarayi ba but d way she behaves with me menhn,..soo disgusting...its soo strange dat im alwys with her Amma ba a son raina bane i swear

Mufrad yana famar gyara tsayuwar sa yace hmmm
Toh ai baka da wani matsala inde haka ne,u wont get me sai randa ka auro mace Mai tsinannen raini ,so disrepectful wanda bata iya saukar da kanta ma kowa.

Cike da yanayin rashin fahimta imad
Yace What do u mean by dat

Muffy yace I mean dats how my wife is imad..Look I dont mean to bother you with a these stuffs but im serious mehn,Right from d start Ainau ce ta lalata zaman auren mu,she extremly hates my job witout any genuine reason.

Ace ina zama da macen da bata kaunar abunda nakeso wai aikin dana fi kauna arayuwata shizata nuna min ta tsana?,ita dai damuwarta in zauna mata agida kamar wani soko muyita banzan soyayya irinta yaranta ina yagalgala ta ina fadawa kasa dominta

She just love to nag me down on evey little thing,nd i hate her naggings,mufff ina kaje?inna shigo Ba wani sannu ba madalla "wher d hell are u from? Haka za'a kirani awaya with comand and disrespect.."in baka bar aikin nan Ka dawo ba wallhy tafiya gidanmu zanyi..wallhy nagaji da kai...kanaji na?
Looks dos are her words..
Kuma Duk sanda nayi tafiya na dawo haka zata sani agaba ta rinka sheka mun masifa da balai kamar ita ta kawoni duniya even my parent are not scolding me d way she did.
Tayaya ne bazan kyaleta inyi tsabgar rayuwa na ba,who d hell did she think she is?

Da sauri Imad ya riko hannun suka zauna abakin bed sabida yadda yaga rawar da hannun shi yakeyi da alamu abun yana masa zafi aransa,im so sorry muffy but sumtimes is all ur fault u know .muff ya kalle sa yace really?mtsw don bakasan yanake ji bane araina ai dolene zakace min haka

Imad yace noo,look zuwa na gidan nan ma kawai i tend to get dat u neva have time for anything sai na aikin ka.

"Dada mikewa tsaye mufrad yay yace yes. "i know Dat,ina mata laifi ahakan
But I try to understand her pain da can nakan bata haquri saita fara reina ni kawai saina dena,amma ynzu nakan bata kudi mai yawa duk abunda take so a duniya nakan bata,but still sainaga kamar yar rainin hankli ce ita.

She just want me to fucking beg her for eveything,for love for respect for sex and for evrything shiyasa ma kaga nake daurewa na sharetan kawai,i aint dat stupid nizata maiyar shashsha?, if i got somene dat really care for me nd respect me wallhy aure zankarayi in aje matar awani waje
Inbarta da jiji da kanta inga ko hakan zai fidda mata d'a mai ido agida na.
You know,who cares. Ita zataji wajen.

Imad ya mike tsaye ahnklin sa a mugun tashe yace
"Mufrad..pls calm down,Please understand her..U need to understand her more..nide gani nake kamar tana shan wahala sosai in baka nan din nan..

"Pls dont tell me dat, wani wahala ainau take sha pls?

Imad ya sauke ajiyan zuciya, Okay dont u think she wll be sex starved alokutan dakake tafiya tsabgogin ka?
And u see cemin ma akayi baka gaya mata in zakayi tafiya saidai ta nemika ta rasa,dats soo unfair.

Da mugun mamaki muff yace
She told u all dat?

Imad yace
No no kasan bama irin wannan shirin da ita,her sister do talk ci ci ci no control ahaka naji komi,..ahnkli saiya kamo hannun sa yana cewa toh muzauna tukun kaji sauran...abakin gado haka suka zauna Bayan sun dan nitsu a mugun tausahshe imad yace "muffy i swear ur wife needs u..she is kinda depressed bcos of ur absence with her da wnn attitude dinka na sharetan nan da kakeyi...so can u please go and be with her right now?

Mamaki ya hana mufrad cewa uffan yanata kallon bakin imad daje fidda magana

akwai abubuwa dayawa danake in sanar dakai amma kayi hakuri kaje yanzu ka kwantar mata da hankli...im sorry but her sister told me evrything.
Wallhy baka kyautawa.

So forget about her faults for now just man up and accept the fact that ure wrong too,kuma gyaran nan daga kanka zai fara...i wil alwys be with u, insha Allah zamu warware komi na maka alkwari.

Wani Ajiyan zuciya mufrad ya sauke baice masa uffan ba ya mike tsaye yana qyara rigar baccin shi,he was shocked really,mamaki sosai yaketa sha aransa wai har Ainau ce zata barbaza shi har haka?so how many more ppl knows of this kuma suwaye zasu karaji nan gaba,"shafa kanshi yy a hnkli ya furta damnnn it,a nitse ya bude kofar dakin ya kama hanya kawai yayi waje.
11/18/21, 5:50 PM - Buhainat: *™✓SHADE OF RUFAIDAH*


_BY_
_SURAYYAHMS_


_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_


BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.


Part1:chapter 45


Kofar imad yabi da kallo wani irin kasalliyar ajiyar zuciya ce ta kufce masa,ya dade yana zaune abkin gadon cikin tunanin kalaman da muffy ya furta masa yanzu,wani bin saiyaga kamar babu laifin muffyn sa wani bin kuma sai yaga kmr fa akwai,tunanin sun ne yahau saukar mashi da damin tashin hankalin dake nanike a cikin rudewar dayayi akan rayuwar sa shima ayanzu...

tambayar kansa ya shigayi "what is he feeling for that zarah of a girl?so yake ya fayyace makan sa gaskiya tun yanzu domin kar shima yazo ya shiga rudani, babu shakka yasan Mace dayace kawai a kwance acikin kokon zuciyarsa wato rufaidarsa dayake matukar muradi da kaunar ya sake cin karo da ita.
Ahaka ya zauna cikin naxari bacci barawo shiyay awon gaba dashi.

Fannin mufrad kuwa tun fitarsa yake nanata zantukan da imad yace angaya masa akan lamarin aurensu,he kind of feel soo embrassed
.. wato Ainau ce ke baxashi awajen yar uwanta danta raina mai wayo ko?no wonder ya lura kmar zarahn nan bata da respect yarinyar sam bata da kunya.
"Dammmn it,sosai ya tsani abunda zaisaka araina shi ko anai masa kallon shashahsa.

Kofar dakinsa yay niyyar budewa sai kuma ya fasa ya nufi kitchen ya bude fridge ya sha ruwa dan kadan snn ya fito

Rabonsa dayabi wata mace har dakinta har ya mance Direct ya isa kofar dakin Ainau yayi knock sau daya baijira an amsa ba ya shigo ciki abunsa,jin karar mutum yasa ta dago kai Sanda zuciyar ta ya daka wani irin karkataccen tsalle dataga shine wai ya shigo,cike da karfin halin ta danne zuciyar ta ta zabga masa wani fitinanyar harara mai sanyi,kallon kasar ido tayi masa snn tamaida hanklinta kan wayarta dake kan wani music video datake kalla a you tube zuciyanta na angizo ta data yanka mai rashin mutunci wani na hanata yanace mata tayi hqri taji dame yazo mata dashi, hakanan ta miqe ta zauna tana dan kimtse kimtsen ta snn tajuya mai baya shirin kwnciya

haka kuwa hartayi baccin baice da ita uffan ba ya bude kofar ya fita,ranta a mugun dagule ta kulle idanunta can cikin baccin ta ji an bude mata kofa an shigo again,a hankli tanaji aka mayar da door din aka rufe mutum ne yazo gefen ta ya kwanta kusa da ita ya janyota jikinsa yana shirin janye nityn datasaka da sauri ta buge masa hannu cikin juyi mai tafe da hargagi

kumatunta ya dan ja cikin sigar yaudara yace ke
What is it?tunda ke baki iya nema na ba aini nazo,takasa daurewa ta bude idanunta akansa "im not in need of you..da fushi a muryanta ta furta hakan..cos evrytime ta kalleshi its makes it even harder to breath, she fucking love him soo much irun wanda bazata iya kayyade yawanshi ba.,cikin basarwa yace "baki bukata na?bata amsa shi ba yace okay good for you,bt i am in need and i need it now..ta mugun hade ranta jin yadda maganan san ya tokare mata kirji dan da cikakken iko ya futar
"tace toh a daga min kafa dan Allah ni ka rabu dani.
..jitayi kawai ya rufe mata bakinsa da kirjinsa bai jira ba ya hau lugiguita mata sassan jiki abataso bataso haryaci galaba akanta haukata kawai yakeyi da wasu sabbin salo a dan dole ta bari bori ya hau dan ita kanta mabukaciya ce sosai hka ta barshi ya rage mata zafi,saidai izuwa yanzun ita bajin dadin yin komi dashi takey ba saboda haushi da tsanar halinsa dayake cusa ma zuciyarta wani kunci duk dama tana mutuwar sonsa but right now all she want is to revenge and make him pay, da safe kafin ta gama abunda takeyi harya fita,wanka tayi ta nufi sashen iyayen tabi kowa har dakinsa tayi gaisuwa daganan tayi musu sallama ta wuce wajen aikinta.

Fannin zarah kuwa tunda ta isa hotel a jiyan Zee zee take sumulmukarta tana kwasar dadin jikinta yauma kusan kwana sukayi suna abu daya,tun abun na yar dadi tsakanin su har ya dawo na bacin rai sabida gardawan maza uku da zee ta kawo musu suka kwana dasu nan danan zarah tahau bori tana bambami tana nuna rashin qamsuwarta akan Jarabbaben cin da akamata jiya dan kusanna uwaka ubanka suka tashiyi da zee zee din datalura kamar ita karshen hajirace wacce batagajiya da maza ko ince sex dan tamkar ma shine abincin rayuwarta,tamkar wani numfashi haka ta maidashi,abune wanda sam sam bata gajiya ko koshi dashi kullum damuwarta ayi exploring dinta acita kowa ma yacita namiji na mace dabba da mai hankli,she have this maniacal sexual syndrome da ake suspecting ko amfani da wasu kazaman maganin mata ne ya jawo mata su,dan kuwa namiji guda daya baya isarta takoshi saidai inxata hada da kwakwalar mace dan bayan karuwanci sosai zee tayi kaurin suna a harkan lesbianisms kuma sun balain buga kazamin rayuwa da zarah adacann tun suna yara,sai dai ayanzu damuwar zarahn baifi taga tayi aure ba auren ma ta auri imad dan soyayyar shi yana bala'in damunta a kokon zuciyarta fiyeda yadda take bayyanawa a fili ita asalin kaunarsa takeyi bawai zallan dan buktr ta na cika burinta na rayuwa ba..

Da mugun fushi ayanayinta ta miqe tsaye tana maida zip din kayanta,zee itama ta mike tsaye cikin magiya "haba darling nace kiyi haquri ko?..c'mon yakike wani abune kamar wata yarinya karama wacce batasan ciwon kanta ba..yakamata kisan soyayyar danake miki ne ya jawo haka and dont forget u owe me alot of money tahaka ne kawai zamu biya boka kudin aikinsa cikin sauri..he is damn dangerous,zarah kece kawai baki san hatsarin dake cikin yin hulda da malamin baras ba dagani harke zamuyi iya shigan musibar da batada matsaya in bamu tarkata mai kudin aikinsa akan lokaci ba...ko ajikin zarah data juya mata baya kamar ma bada ita takeyi ba...zee tace darling are u listning to me?..ganin kamar zarahn tayi nisa yasa ta sauke murya kasa kasa
"cmon zarah fushin nan ya isa haka tun jiyafa muke abu guda dake wannan taurin kan fa?

Cikin sauri zarah ta juyo cikin juya idanunta a mugun rigime" please its Enough zee..haba dan Allah da wanne zanji fisabillahi magana daya fa aketa maimaitawa
..ni da nasan hakane wallhy dabanzo ba ma.Muna abunmu lami lapya dani dake meyena kawo kattin maza?,i know u owe me alot of money shiyasa ma nabiye miki jiyan nazo amma fa maza uku kikakawo suka cimu habawa zee,Am not happy gaskiya wannan jarabarkin ta isheni kalar ayi aure imad yaje taba ni yagane cewa ni yar iskace ya fara raina ni..dan wallhy da wannan dan uban cin da akemn ko uban maganin meye zanyi using bana mata ba wallhi ima saiyagane ni yar iskace haba banda tsabar mugunta ai kya debo yan daidai amma dick din gayun nan na jiya Kamar na giwa fa,abu ga uban tsayi ga kauri, kina gani sai cakka ni sukeyi uwa sun samu wata doki kusan su biyu arami daya,a lokaci daya wallhy jinayi kamar zasu yagamin duwawu da tsaban jarabar su,jiya saida nayi regrting zuwana duniya sabida irin ciwuwar azaban danayi..For what sake dan Allah?Am realy tired gaskiya abar wannan salon kawai,badani ba bazan iyaba, in akan batun kudine Aina fada miki mun shirya da Ainau kiban lokaci kadan kawai ni zan karba miki sauran kudadenki awajenta amma bata wannan hanyar ba..nifa Aure nace miki zanyi kwanan nan ba biye ma sabuwar rayuwar iskanci dakike kibude kwanan nan ba,kinsan baqar wahalar da nake sha da Mitar ainau in natafi wani waje na kwana bada izinin surakunan ta ba?last time dana biye miki ai kiris ya rage inga kayana a bakin kofar gidansu harcewafa tayi in bar mata gidan ta zan kashe mata aure she treated me horibly, look im soo uncomfortable a abuja yakamata kina dagamin kafa kema, inna cika burina na auren imad din nan daga nan zamu iya bude dukkan kalar rayuwar da mukeso muyi nidake amma bayanzu danake a mugun matse ba.
Nide bazan kara zuwa miki ba sabida aureni nake so kuma shine kawai agabana

Wani durus zee ta ja baya a sakake tazauna abakin gadon ta hau sauke wasu irin ajiyan zuciya cikin yanayin mugun kunan rai da tsantsar kishin jin maganganun zarah

tsaban fushi bata iya furta komi ba sanda ta dau mintuna tana kokowa da numfashinta dayje fidda hushi can tace.."isso right.
Kije din..zarah harni kikecewa Aure kawai zakiyi?tsaye ta mike cikin zafin zuciya da masifa"..mekike tunanin gayen nan zaimiki na bukatar jikinki da ni bazan iya miki ba?humm koda shike kije din kawai bakomai,i see,.. cos i mean nothing to u now,ai akwai Ainau akwai waye ma sunan shi fuck himmmm..ta furta hakan a mugun zafafe,"toh bariki ji nide gobe gobe nake son cikon kudi na 3.5million naira cash kokuma intada miki jarabar haukar da baki taba gani arayuwanki ba.
Malama get out of my room right now
Kona kona miki wannan kazamin fuskar taki..

Da bala'in tashin hankli zarah ta juyo ta kalleta muryanta harna rawa a sukwane tace "zee zeeeee me yyay zafi haka?..what d fuck is this.. meye haka zee zeen amana mani yau kike cewa haka?..

tsaye Zee ta kara miqewa a hatsale kwayar idanunta cike da wutar kishin zarar dake neman haukata mata yanayi..ai kinji abunda nafada miki marar mutunci kawai tsinanniya
Yar asara, baqar karuwa yar iska
,bakin samu biyar bukata na ba ai dolene yauki botsare kice min bakisan ni ba, All u care now is Aurenki da wancan yaron ko!..toh mu zuba mu gani zarah yar halak kafasa tsakani da ke.

Wani jimmmm zarah tayi ta tsaya tanata kallon borin zee,tana kuma karantar yanayin masifarta da kyau wadda bakomai bane yake hatsala shi face wutar kishin imad datakeyi aranta yake kuma konata dan sosai takeson zarar da son aure aranta itama,inda ta itace ma da ko auren jinsin suyi yau yau da bazata ki mata ba...wani
Yanke ajiyar zuciya zarahn tayi ta sassauto kasa da muryanta cikin mugun yanayin lallami ta rusuna har kasa tana saka gwiwonta akasa agaban zeeee tana marairaicewa..

A hankli cikin tone din lallami da sanyin jiki tace
"Zee zeen Amana look at me?ki dgo kanki ki hada idanunnki dani
zeee yau mani kikacewa dan halak kafasa!!Comn What happen to our love?.what happen to all the promises dats between us,nd the convenant dat we shall neva be enermies or apart from each oda forever and eva har sai mutuwa ta rabamu?wani irin jan zuciyata sama tayi tamkar zata shidar da ranta ta mutu can ta fashe da wani makirtaccen kuka mai tafe da gawurtacen salon raki.."wayyo Allah na na shiga uku ni zarah ,"zainab bello ashe akwai abunda zai iya shiga tsakanina dake d harki gayamin haka harkice zaki qonamun fuska ni?
But U know i love you right?zee harfa cewa nayi zamuyi sharing imad dina..my own imad..
namijin dana fi kauna araina nake kuma tsananin kishinsa amma banji kyashin mana burin samunsa mu biyun ba zeee zee tahaka ke zaki sakamun?pls tell me dat you neva have feelings for me kawai insani dan banyarda cewa akan dan nace kiban dama nayi aure kawai shine dalilin da zaisa ki harzuka ki dau mummunan gaba dani ba..pls Tell me d real truth zee,say u neva have feelings for me...cikin kuka sosai takarashe maganan har tana jan sheskheka

Miqewa tsaye zee tayi cikkn tashin hankali tashiga ziriya a dakin tana wani huci harga Allah zarah ta mugun shigewa ranta,dan ita asalin son so takeyiwa zarah,kokadan bata son taganta ahakan dan kukan zara ma kawai yana balain konata azuci.

Gaban drwar tayi a birkice ta bude ta fiddo da wrap din kwayar LSD ta bude shi kadan ta zuki powder ta ramin hancinta take kanta ya dau wani irin cagi,sauran wine da aka rage a glass agefen gwado ta dauka ta kurkure bakinta dashi..

Ta joyo a haukace tanayi ma zaranh wani irin rikitaciyyar kallo,adan dole zarah ta fasa kukan ta dago tana kallon zee datake famar ciccijewa tana seizing kamar an jona mata shock ajikinta,da alama kwayar ne kawai yake rikitata.

Zarah taja tsaki tahau shirin miqewa zatayi waje,da sauri ta kamo ta ta baya suka zuba tare akan gado,wani mahaukacin kisses tafara sauke mata zarah tana kkrin kaucewa da dukkan karfinta sabida tasan ba a hayyacinta take a yanzu ba besides so take ta barnan wajen cikin gaggawa kafin ainau ta gane bata nan ta kira,saidai fa kafin ta ankara har xee ta rabata da kayan jikinta ababu yadda ta iya jaraba yasata suka shafi kusan awa suna kwakalar jikin juna
Ganin zee ta dawo hayyacinta yasa zarah ta kwace kanta da karfi tare da daka mata tsawa tana cewa"Stop it..
Kusan atare suka miqe tsaye,zarah tace is enough Ni gida kawai zan tafi.

"Zee tayi saurin shan gaban ta tace ke babu inda zakije..."u will stay with me..indan da gaske kikeyi kinaso na kuma inada wannan matsayin a zuciyarta to muje nasan inda zankaiki adaura mana aure.

"Zarah pleassse marry me".
A sukwane ta zuba gwiwonta akasa tana kallon kwayar idanun zarah

Cikin kaduwa da tsantsan mamaki zarah tace whatttttttt are u crazy?Zee tace yess i am crzy and
U heard me right,tunda kina sona ina sonki toh Muyi auren mu kawai zarah.
Kizama mata ta in zama matarki bance zan hanaki auren sa ba amma kisoma kulla alakar aure dani tukuna kafinshi,ta haka ne kawai zan yarda dake sosai zarah...dan nikam nasan soyayyar danake miki gskiyace kuma tazarce yadda kike tunani plseee say yesss masoyiyita...

Zarah dakejin kamar kanta ne zai kunce cikin rudewar yanayi da hatsala tace NO
I said no zeee are u crazy..auren jinsi fa kikeso muyi?oh my god wallhy infidelity na baikai nan ba.

Zee ashe ke kasurgumiyar Shedaniya ce bansani ba?ni namiji nake burin aure ba mace ba so i cant marry you neva eva neva neva neva, eeeevvvvar..
Tirrrrr Allah ya tsare ni.

Zee ta miqe tsaye a zafafe"Mani kke cewa haka zarah?
Dan ubanki U turning my proposal down,toh wllhy saina kashe ki yau..
Wani irin mari ta sauke a fuskr zara

Wani irin damben asarane ya kaure atsakaninsu ana dambatuwa amma bashi yake hana su shan nonon juna ko su shafa gaban juna ajikin damben ba..

Anan ma kusan wani minti talatin suka shafa sannan sukayo rabuwar baram baram kowacce ta shirya kanta ta fice a hotel din da tsananin fushi.

Direct zarah ta tare adaidata ta bashi sabbin dubu dubu har guda biyar batare da ta sanar dashi inda zataje ba tacemai yayi ta tafiya da ita kawai amma karya tsaya ya dauke kowa..
Nan da nan Ta bude bayan karamin wayar nokia dake hannunta ta fidda wani sim card ta kunna ta shiga contacts ta tsamo wani speacial zain number mai 7 dayawa aciki ta hau kirar lambr,sun shafi kusan minti ashirin suna tafiya da kyar
Aka dau kirar tana karawa akunne ta fashe da wani irin rikataccen kuka sanda mai keken ya juyo cikin rudewa yana kallon ta tace
"Master dan Allah ka fadamin inda kake inzo yanzu
Master na roke ka dan darajan shegiyar data kawoka duniya ka saurareni kaji abunda nake tafe dashi, inakan titi ne kawai kabani location,batama kyalesa yay magana ba tace mai " akan waccan shegiyar karuwarka ce,master yau zee ta gama quremin tunani kuma kai kadai ne kawai zaka warwaremin wannan maganan dan hka kaban location ina zuwa yanzu.. katse wayar yay batare da ma tasani ba sanda taji shirun yay yawa ta daga akan kunnenta
Kuka sosai ta fashe dashi tunanin halama baiji meta rinka cewa ba.

Tasan ta shiga uku awajen zeee hala ma taje gidan yaa sheik yau ta tona mata asiri..wayyo Allah tasan in hakan ya faru to wallhy har ainau yau sai aurenta ya mutu murussss..gaba daya ta kasa zama waje guda jitayi ma kamar ta matsu a keke napep din sai zufa take yi tarasa meke mata dadai a duniya,tunani kawai tahau yi kalala aranta tana sakawa tana warwarewa

Daf Tana shirin gayawa mai keke ya juya da ita kawai sai ga shigowar tex,
Da sauri ta dau wayar ta bude gani tayi master ya tura mata adress din wani gida a can kusan hanyar fita gari..luckly mai napep yasan wajen wata sabuwar estate ne dan karami da wani dan siyasa ya gina na musamman yana bada gayunsa masu masa aikin mugunta matsuguni

Abakin wani katafaren gate aka
Ajiye zarah ta sauko cikin sauri tare da sallamar mai adaidaita,dan uban ynwar safe dake cin cikinta yasa ta wani ragwabe tayi salam kamar bakauyiya tana famar yatsina fuskarta,isarta bakin gate din keda wuya saigashi ya fito..wani sauke ajiyan zuciya tahau yi data ga eh lallai shidin ne,cos bayau aka saba ba,saiya mata karya ya kuma saka gayunsa su farmata su mata kaca kaca harsai ta gudu tana bada hakuri.

Gif gif yake tahowa da ginannen jikinsa da babu marabarsa da dan dambe,ko inan sa amurde take damtsen Sa sun wani fito a murmurde dan bakar armelss kawai yasaka da dan guntun wando

shidai master ba Wani tsayine dashi ba amma kakkarfa ne kwarai dagaske kuma baida kyaun siffa sai kyaun siffar sa na mugunta Tun daga can dayaga zarah ya kureta da ido daga can din yace"Yar shegiya shigo ciki mana dan ubanki kinwani tsayawa mutane atsakr gida kamar wata muminar kariya"..ba musu ta taho wajensa da saurinta mai kama da gudu, wani fincikota yayi suka shige wani hadadden apartment duk datti da alaman ma party akayi aciki ba atattara kwalaben giyar akasa ba.

Suna shiga ciki ya hau tube rigarsa da wandonsa,kallon tsoro ta mishi cikin tsananin rawar murya da fargaba tace Master nan kuma gidan ubanwaye?Ko shegen daya haifoka ne ya taso a cikin jahannama ya bakashi?..Allah ya tsine ma iyayenka shege dan shegu, bakin ta ya kama ya murda da karfin tsiya sannan yaja wani ihu ta fasa mai qarfi...cire ranta tayi dan tasan dolene sai ya kwasheta kafinma ya saurareta dan wannan kusan dokarsa ne koda da zee din sukazo kuwa baiya hanasa hadasu biyu yay sharholiya dasu..

Wani irin cafka yakaiwa duwawunta da qarfin mugunta sanda xara ta tsala wani dan uban ihun jaraba ta ragwabe tana kyarma

"Master kabini ahankli wallahy kwana zeee tayi tana shanye ni kamun ahankli a galabaice nake master..ga xeee zata tona min asiri..
Wayyooo Allah na

Bai tsaya ma jin sauran xancen ba ya cakumo ta ya makata akan gado ya fiffikece kayan jikinta ya hau dura mata dick dinsa ka'in da na'in babu huta zarah tun tana ihun wahala harta dawo na dadi cewa ma take ya kara sokuwa Ababu ababu sosai ta wage masa kafa ta bude shagali sosai yana shigarta yana fidda wani irin zufa ajiknsa Ba karya master yana balain mata dadi atleast shi bakamar wayancen mugayen da zee take kawowa bane dick dinsa baikai nasu girman mugunta ba saidai akwaisa da jarabar ruwan sperm she can feel it dan dayawa yake juyewa a mararta.

Kusan sumewa ta tashiyi tsabar yunwa tahau kuka tana rokonsa da ya kyaleta haka nan, da kyar sannan ya sauka akanta yafita ya nema mata abunci kafin ya dawo harta shasha pills ta watsa ruwa ajikinta,kan abincin Tahau ta fara ci ham ham kamar wacce tayi shekara biyar bataci komi ba...

Sanda ta koshi tayi nak sann tahau bawa master labarin kafff abunda ya afku tsakanin ta da zee Zee wanda kokadan bai basa mamaki ba yasan zee zata iya aikata fiye da haka..

Saidai aransa yaji mugun kishin jun zancen auren da zarah ta gaya masa zee tana nemanta dashi.
Sabida a duk duniya baida wacce yake burin aure face zeee kuma itadin kawai yakeso ya aura tun tana karama yake cinta harta girma kusan ince shiya budewa zee zee ido a harkan karuwaci da biye biyen maza
Babu kalar kazamar rayuwar da basuyi dashi ba,har tura ta wajen maza hamshakai yan siyasa yakanyi dantana kawowa masa kudi Wato yau ta girma shine zataci amanarsa tace zarah zata aura bashi bako?duk dama bai nuna a fuska ba amma abun yay matukar tabashi aransa

Zarah sai zugasa takeyi akan ya shiga tsakaninsu ita tanada wanda zata aura,har kwatancen ahalin gidan yaa sheik saida ta masa,kuma sosai ya ganesu infact bayan imad acikin su babu wanda baimasa farar sani a familyn ba.

Daukar wayarsa yay ya danqarawa zee din sako akan yana son ganinta yanzu batare da bata lokaci ba,niyyar sa yaci uban zee yau tunda har amanarsa zataci..bayan yay wannan tunanin ya juyo kan zarahr itama ya yanka mata warning sann ya gindaya mata sharuda"..sharadin sa na farko kuwa shine in har zai taimaka mata akan zee to tabbas saita dawo zama dashi agidan nan suna iskancin su tare da cewar yamata alkwarin shi dakansa zaina bata kudi mai yawa ta na biyan zee bashinta dataci.

Duk magiya da rokon duniya da zarah tamishi akan bazata iyaba haka yaki mata firrrr cewa yake dama can yanada bukatar mace mai zaqi kamarta a kusa dashi ya mata alkwari yace tana gama biyan zeee bashinta zata iya kama gabanta shi bazai hanata aurenta ba.

Rai babu dadi adan dole zarah ta amince mishi da zimman zataje gida ta tattaro kayanta sann ta musu bayanan karya akan tahowartan wajensa..

Sosai zarah ta bashi hadinkai suka hada Plan mai kyau tsakaninsu akan cewa intayi masa aiki maikyau zaina hadata cikin yan volunteer siyasa masu kaiwa kaya kauyukan da suka zabe uban gidansa dan kayan masarufi sabida a dada yadda da ita a gida.

Da murna aranta ta dawo gidan atleast tasan an rabata da gagarumin musibar zeee zeee ko ainau bazata ji wannan zancen ba,kuma alhamdullhi no more risk na zuwa hotel kwanciya da katten mazajen da bata sansu ba,inde dan ta bawa master gindinta ne tana ga babu matsala,tunda tasan shi ba hariji bane kawai dai wahala daya tasan zatasha da master shine na yawanshan pills din hana daukar ciki dana uwa zubda cikin san inya shiga
Tasan abu mai wuyane master ya zauna da ita adaki daya batare da an samu rabo ba.
... But just hope it wont go that..
Bayan rabuwar su gida kawai ta taho
Dai dai kwanan anguwar ta sauka ta karaso gidan da kafafunta da niki nikin kayan mufler da stickers na volunter workers data kwaso a dakin master sabida eye service ,she already look weary and tired
Duk da wankan datayi so babu wanda zai ganta yace ba wajen aikin dagaske ta fito ba.

Aikuwa tana shiga ta wuce site dinsu hjy adada da sallama ta nemi waje aksa ta zauna tahau zuba musu fadanci..sosai ta zulma zuciyar su akan maganan volunteer nan,
Tana ta basu labarin karya da gaskiya tasan cewa duk ansan aikin na taimakone dawuri tayi sauri wajen maida kanta kamar wata salihar mace mai kyakkwar
zuciyar temako

Saida ta gama zulma su tass tabarsu da hirar abun abakinsu sannan ta sullube ta wuce ta haura can dakinta ta hau jinyar kanta da jikinta daga nan bacci mai uban nauyi ne yay awon gaba da ita.
11/18/21, 5:50 PM - Buhainat: *™✓SHADE OF RUFAIDAH*


_BY_
_SURAYYAHMS_


_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_


BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.


Part1:chapter 46


Wajajen shida saura na yamma zarah ta farka a wahalallen baccin dayayi awon gaba da ita jitayi duk jikinta baya mata dadi,ga wani irin axaban tsamin da gabobin jikintan ta suke mata ta ciki ciki tanajin wani irin gajiya har cikin kasusuwan bayanta da cinyoyinta, bata iya yin komi ba wankan kawai ta sake fadawa ta dade a bathrum tana gasa jikinta cikin ruwan zafi wanda hatta wata nai jegon ma bata samu irinshi ajikinta ba..

rurin wayarta dayaki ci yaki karewa daga daki shi ya dameta wanda yasata fitowar dole daga bathrum din daure da karamin towel a kirjinta,gaban mirror tawuce direct ta dau wayar tahau dubawa as expected miscal din master kawai tacikaro dashi kwafa tayi dan tasan bazai wuce akan maganan su ba kiransa itama tahau yi ba a daga ba saita hakura.

Wani tafkeken ajiyar xuciya ne ya kwace mata cikin sanyin jiki batako yi yunkurin nemo man shafawar bama ta nemi waje agefen gado ta zauna ta kuma rabza uban tagumi acikin tsananin nisan tunani ta jefa kanta wani ajiyan zuciyar ta sauke sannan hummmmm kanaji kasan tayi nitso mai zurfi haka kawai ta soma sumbatu ita kadai tana cewa"Shegiya duniya, garin nemanki dole ne asha baqar azaba,Yo Mezai hanna in akasameki ayi yadda akaga dama dake..?gani take in Allah ya bata duniya kamar irin na Ainau toh wallhy sai dai ayi kallo dan ita kanta batasan kalar tsiya da tijarar da zata shinfida a doron qasa ba.

bataba kanta ansar tambyar ba ta miqe tsaye,kan screen din wayarta ta kalla a hnkli,snn taja wani kasalliyar tsaki wai mutumin da kake hauka akansa kenan shiru bai nemeka Ba?tsaki ta kumaja tuna yau ko nemanta ma imad baiyi ba bayn ko jiya cikin dare ma saida ta kirashi amma ya kashe mata waya.

Maida wayar gefe tayi kamar zata ajiye sai caraf ta kuma daukar waya tayi scrolling cikin contact cikin sauri har tazo dede kan number imad datayi serving da LOML. dialing ta shigayi kamar zaiyi ringing sai kuma ta katse cikin sauri ta aje wayar acan gefe,
Ajiyar zuciya ta sauke cikin tunani tace wakanta yau bazata ma fita ba dan bataso taje ta same imad adaidai lokacin da master zai iya kiranta agabansa cos she dont eva want to look suspicious gaban sa.

Bayan nan ta miqe tsaye ta isa gaban madubi mai kawai tashafa ta dan kikmtsa kanta xuwa shigar bacci dama can bata damu dayin wani ibada ba bokayen zee da suke bi kaf sun hanata yin sallah da azumi.

An riga an dasa mata aranta cewa yin ibada shi yake kara mata baqin jini da rashin sa'a a rayuwa kuma ta amince da hakan kwarai da gaske dan haka tana kammala kwaliyyarta tayi keys ma kofar dakinta batayi wata wata ba ta fada kan gadonta ta kwanta tayi lumui da wayarta a hannu dantasan dole ne master ya kira

Sai can around 12 kirar master ya shigo ta farka a gigice sukahau durama juna ashar
nan take tagaya masa cewa ita sai gobe zata iya zuwan masa,tamasa alkwari da sassafe
Abu daya yafada yasata yin murna sosai, da yace ya riga ya kada zee a abuja harta kwashe kayanta kaf ta koma Kano jiya cikin dare.
Tun da suka katse wayar take cikin jin dadi tabbas tasan yau da master bai bata hadin kai ba toh wallhy da tuni kashinsu ya bushe ba ita kadai ba harda Ainau dan babu abunda zai hana zee tayi watsi da sirrukansu waje,dan abu mai mugun saukine awajen xee musammn in ta debo kwaya har gidan nan zata iya zuwa ta tona musu asirinsu tas tass.


Yau Wani irin shiru gidan ya dauka da alamun kowa nata can sashen sa dan bakajin motsin kowa a sararin gidan kafafu ma duk sun dauke

Yau kwata kwata imad bai dawo gidan ba yana kammala tsabgar gabansa ya wuce wajen yaa sheik a cikin federal court Abuja

yawancin ayyukan documentation dinsa ne da sukaso su sha musu kai yasa basu samu sun kammala komi akan lokaci ba

mufrad ne kawai acikin gidan amma bazaka taba sanin hakan ba dan tun shigowar sa ya nufi dakinsa ya zauna akan couch dinsa yahau yar danne dannen sa a laptop as usual feeling so helpless and lonely sabida wani irin mugun shiru da koina ya dauka

Yau ko sanin inda matarsa Ainau take baiyi ba dan tun safe ta wuce office itama bata dawo ba,duk dama ya riga da yasaba da irin wannan rayuwar but he was nearly choke up today sabida baida wani aikinyi sosai agabansa da zaina dauke masa hankli,haka kawai saiya soma jin wani irin mutuwar jiki da kasala,yana jin haushin rashin tafiyarsan nan da baiyi ba dama kuma can tafiyar ne ke dan debe masa kewa da kaucar masa da tunani masu nauyi da kassara zuciya wanda ya tsane yinsu arayuwarsa wanda aganinsa babu amfanin ma yinsu tunda baiga alaman da akwai wani mafita ma rayuwar sa ba

...tun arond four oclk ya gama komi nashai ya zauna shiru shikadai a mugun takure dan baisan mema zaiyi ba,gashi inba aikin sa ko wani meeting ba shi bai iya zuwa koina arayuwansa ba, he is a chronic home addict,zan iya cewa arayuwar sa shi bai taba daukar kansa da kansa zuwa wani club ko wajen games ko wani wajje na shakatawar rayuwa ba,he neva care for that,tunanin hakan ma baiya yawan zuwa masa a duniyar sa sumtimes koyay tunanin zuwa ma ma baifi a kirga ba

Tashi zaune yy ya zauna da fillo rungume a kirjinsa kenan haka zaita zaman kadaici yau agidan?ders is No one to keep him company infact babu mai lekowa ta sashin ya dubasa bare aje ga kawo masa wani abun tabawa abaki shikansa yasan kowa ma shakkarsa yakeji,inbawai shine dakanshi zai kira a waya yace akawo masa abu to bamai lekowa nan har abada,abun haushi ma yake basa aransa cos baiga dalilin dan iskar tsoron sa da kowa yakeji ba.
Hours passs by
Yau a dakinshin kawai ya wuni trout bai leka koina ba banda sallah dayake saukowa yaje masallaci yayi,
Can dare Yana idar da sallahn ishai ya shigo gidan again ya rasa abunyi kuma yasan ba bacci zaiyi nan kusa ba,ba ama maganan zuwa wajen matarsa Aina'u yasan yadda yakejin ba dadin nan aransa hala inyaje ma bazasu kare ta dadiba.

Adakinsa ya shimfida sallaya ya hau sauke wasu dogayen nafilfilu raka'a sha biyu kamilallu yayi acikin kowani raka'a saiya karanta full surah mai tsayi daga farko har karshe cikin kyakywar nitsuwa,bayan nan zama yay kawai akan sallayarsa yahau bitar karatun qur'ani tun daga suratl nass danya dade baiyi karatun qur'ani mai tsaho da dadi kamar nayau ba,gaba daya shauqin karatun ta maimaiye fuskar sa da gangan jikin sa,shikadai ma kawai saikaga yana dan murmushi, sosai idanun sa suka cikke da ruwan hawaye saika rasa meke guduna acikin zuciyarsa,yau tun beyi wani nisa ba yahau jin fayau acikin zuciyarsa duk wani nauyin dayakeji aransa dayake saka masa yawan tunani da fushi sai yaji yadan ragu masa sosai

..,bayan ya kammala karatun zama yay yana studyng tafser din wasu ayoyi daga cikin suratul ali imran kamar yadda da can mahaifinsu ya dorasu akai.
Bayan ya gama hakan a nitse sosai ya maida qur'anin ya ajeshi a gefen gadonsa sannan ya zauna yana mai daga hannunsa duka biyu sama
addu'oi yahau yi kala kala yaname neman gafara akan tulin lokacin dayake daukawa awani wajen wanda yasan su suke datse masa saka himma akan harkokin addinin sa dana rayuwar sa,yay addua ma iyayensa da shikansa yaname rokon Allah daya basa y'ay'a na gari dan Harga Allah acikin ransa yana mutuwar son haihuwa abun na cikin ransa fiye da yadda ake tsammani,yana kammala adduar ya mike tsaye daga nan ya fada bathrum ya sakar makansa warm shower yay wanka
Within 20 mints ya dawo ya shirya kansa bai wani dade ba bacci yay awon gaba dashi.


Sassafe bayan ya dawo daga masjid bai wuce dakinsa ba ya nufi dakin Aina'u straight ya hau kwankwasa mata kofa amma sai shiru komawa cikin gidan yay ya gaida manyan gidan gani yay kusan kowa ya farka ana zazzaune a babban sitting rooms ana dan hira masu yin ibada har an gaggama ana shan coffe besides kusan al'adar gidan ne in har yaa sheik yana nan tofa tun asuba waje zaiyi lively da karance karancen littafai musamman na addini,ganin imad ne kawai ya dauke musu hankli anan yasa shi barin wajen ya koma sama direct dakin tan ya kara nufa yana buga kofar yana lura da agogonsa dake nuna 7:00am.
Kwata kwata baison yau ransa ya baci amma saiyaga kamar duk sanda yy kkrin danne fushin sa dmin yin hakqri to sai annemi a tunzura shi

Murda kofar yay da qarfi ji yay haryanzu a kulle yake da alama ma bata farka ba,kuma yasa muddin bata farka ba dawuyane inma ta farka tayi sallahn fajr,what d hell is this ya fadacikin jan tsaki,bai kara buga mata kofar ba ya bar wajen a kufule dakin sa kawai ya nufa yahau yin abubuwan da suke gabansa batare da yakarayin tunanin ta ba.

7.10am dot ainau ta farka daga bacci ta zauna turus akan gadon ta tana wani irin hamman gajiya dan jiya bakaramin gajiya tayi awajen aiki ba ko ayanzu bata ki ace mata ta koma bacci ba dan tamkar wacce tayi dambe a baccin haka bacin rai ya nuna boro boro ayanayinta ko salati bata yi ba ta sauko kasa ta rinka sheka tsaki ita kadai tana ball da duk abunda ya zo gabanta.

As usual Wanka ta fada within 10 min ta fito ta zauna agaban madubi dan yau by 9 takeso ta wuce office sanda ta gama kwalliyarta tsaf ta kyafu kafin ta tuno da cewa batayi sallah ba

Dogon hijabin data saba amfani dashi in zatayi sallahn ta bude wardrobe ta jawo ta kwama within 2mint ta idar without knowing what she did sabida tun farawarta take tunanin abubuwa dayawa aranta ciki harda kanwarta zarah dan jiya aiki ya sha mata kai basu hadu ba.

Sharp sharp ta kimtsa kanta cikin wata dan ubansun holland atamfa, red nd white colour mai bala'in tsada an mata dikin riga da skirt fitted wanda ya balain yin mata kyau ya haska tsayayyen dirinta,kwalliyar ma yau batayi wani na hauka ba,yau yaa sheik yana nan so zata iya yafa babban mayafi.

Ahaka ta futo tana takunta kwaras kwaras direct ta
Wuce dakin zarah ta turo kofar jin abude yasata shigo da kwanciyar hankli saidai abunda ta hango zarahn tanayi ne yaso ya katse mata hanzarinta.

Cikin sauri ta karaso ciki tana cewa"Mimi How far
Jiya da baki ganni agidan nan ba shine bazaki nemi ni ko awaya ba.

Da Wani irin munafikin Murmushin mugunta zarah ta juyo ayayin da ta dago kanta daga kan akwatin data gama cikawa da kayanta,tace hmm sis kenan kema kinsan in haukar aikin kin nan yana gabanki bana cika son takuraki

Zama ainau tayi idanunta da hanklinta gaba daya nakan kayayyakin zarah,sai dai aranta wani jin nauyin tambayar zarahn takeyi sabida tsabar girman kai dake damun zuciyarta.

Murmushi zarah tayi tace,yanzu kuwa nake shirin nemanki tun kan zarah ta karasa magana ainau tace yess yes meke faruwa zarah Tace hmmm babu sann ta riko hannun A'inau tana kallon ta cikin ido da ido"Sis im leaving.I have to leave right now,A Tsaye Ainau ta mike..tace mene? ina zakije akanme
To where nd why?
Mikewa zarah tayi Ainau ta hade rai ta mugun dakatar da ita da ido,tace
Ehm ehm zarah bana son wani case da safen nan,are u aware dat father inlaw na ya dawo ko?if u leave like this thy will definately ask questions.


Zarah tana murmushi tajawo hannunta ta zaunar da ita"..tace i know calm down ki saurareni nima bada son raina nace hakan ba,wani doguwar ajiyan zucya ta sauke dan already dama ta riga ta harhada maganganun da zata fada a zuciyarta zaunawa tayi ta soma fiddo su waje sosai ta tsara Ainau da cewar zamanta tare da su bazaiyu ba sabida tayi nazari da kasancewar zee a garin zai iya jawo musu mummunan matsala dukansu
Within no time ta hahhada karerayi ta tsara a'inau sosai ta kuma tsorata ta game da lamarin shedancin zee wanda ita kanta tasan ainau ta tsani harkoki da zee aganinta duk sanda aka gansu da zee hala shikenan kuma.

Gaskiya daya kawai ta fadawa ainau na maganan volunter out reach da zatayi,
Tacewa ainau duk wannan shirinta ne danta kore zee zee
Shiyasa ma bazata bar abuja ba,duk wayon ainau yau saida makircin zahara ya wuce mata yadda zatama yi tunanin komi.thy talk down with ain a daki sosai kafin nan zarah ta shirya tsaf cikin doguwar riga suka sauko atare hanunsu dauke da jakka da akwatina riki riki hakan ya jawo difernt sort of reactions inda kowa ya xuba musu ido a
A falon da sukayi sallama suka shigo

Gaban manyan gidan suka nufa direct suka rusuna har kasa mammane da junansu suna sadda kai kamar muminan kwarai,a ladabce sosai suka hau gaishe da kowa

imad ne sanye cikin suturarsa ta wata dakakkiyar brown colour shadda mai kyalli data mugun amshar shi tamasa kyau sosai,shima gaba daya ya maida hanklinsa kansu cikin nazari cos he tot wani abu ne ya faru irina wancan karon da ainau ta nemi guduwa bada sannin muff ba hka kawai saiyaji hanklinsa bai wani kwanta ba.

Qamshin turarukan jiki da girki kala kala na abinci d'adada su suka cike iskar wajen daga ganin yanayin su kasan zuwan su kenan kan dinning din hjy jasmine ce a tsaye ta sha purpl colour bubu gown kanta zagaye da wani hadadden silver veil tana ta kkrin dudduba abubuwan karyawa da aka jero!tun bayan amsa gaisuwa hajya adada bata kara maida hnklinta kansu ba tana aikin latsa wayarta,kallo daya hjy goggo ta musu snn ta mugun hade rainta dan harga Allah bawani son tarin jama'a takeyi ba musamman in yaa sheik yana kusa.

Ana zamnawa zarah tahau yin musu bayanin cewa ita zata wuce aiki,akan motar da zai kaisu kauyen ita kadai yake jira.

Yaa sheik na xaune a kujerar tsakiya baice mata uffan ba,he is unaware of anything dats going on acikin gidan musammn ma da shi ba mutum bane mai saka ido sosai.

sukan su hjya sunta mamakin sudden tafiyar da zarahn zatayi dan basuyi tsanmani da sassafen yau bane hidimar nata

Hjy jasmine ne tahau su da tuhuma tana cewa zarar "..meyasa baki gayamana zaki tafi sassafe ba?but sabida presence din yaa sheik zarah taki yin magana awajen dan gani take kamar zai iya ganesu,A'inau tahau kame kame banda titsiye su babu abunda hjy goggo takeyi da questions kamar wacce ta kama marasa gaskiya,hjy adada batace uffan ba sabida kwata kwata aranta bata kawo wani abu game da tafiyar zarah ba aganinta zarah mace ce mai son temako da tausayi ,mikewa tayi ta wuce daki ta dawo da wasu gifts bags harda cash ta debo tabawa zarah

Yaa sheik da baisan komi game da tafiyarba duk da haka saida ya dan mummusu nasiha sunata godiya

Mufrad da imad suna shiru basucei uffan ba har aka gama sallamar zarah, dakema driver gidan ne zai aje zarahn so Ainu ce kawai tafito har waje domin rakata

Suna ficewa a falon imad ya miqe a sadade yabiyo bayansu,a tsakar gidan ya cimma su zarah taja ta tsaya Ainau tayi saurin barin wajen ta koma ciki..
Kallonta yakeyi closely bcos he is soo inquisitive game da tafiyar da zatayi aransa kamar bai yarda da su ba.

Daga cikin falon kuwa yana barin wajen hjy adada tahau sauke wani makirtaccen murmushi tana qoda zarahr wa hjy jasmine,tana yabon halayenta azaton ta ficewa da imad yy yabi bayansu ko soyayyace ta riga ta kullu.

One time matan gidan suka hau yar zunde zunde ana hirar alakarsu da imad din kasa kasa burin su baifi yaa sheik ya dago kan zancen ba dan kowa ya matsu ayi biki a gidan,badon komi ba sabida hajy adada tanada mugun son nuna bajinta wajen biki musmmn ma ynzu da wani zumunci mai qarfin gaske ya kullu tsakaninta da hjy fulani, mufrad cud not stand it,sosai hirar tasu ya soma qona masa ransa sosai,shidai in za'a bude zuciyarshi baya sha'awar imad ya auri wannan marar kunyar yarinyar..tsanar da yyiwa halayen ainau gaba daya yasa yakejin aransa kamar zarahn ma bazata making good wife ma imad ba

dawowar Ainau kenan daga rakiyar zarah,tun kan ta ja kujera ta zauna mufrad ya mike tsaye suddenly ya droping spoon dinsa ahnkli ya juya bai kula kowa ba ya haura sama abunsa.
11/18/21, 5:50 PM - Buhainat: *™✓SHADE OF RUFAIDAH*


_BY_
_SURAYYAHMS_


_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_


BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.


Part1:chapter 47


Dakinsa straight ya nufa baiko kulle kofar ba ya nemi waje ya zauna abunsa,kallo daya zakamai kasan cewa ransa a mugun hargitse take,he look soo irritated and annoyed,aransa sai ya soma jin tsananin zafin da Ainau bata iya sanar da shi cewa zarah zata bar gidan yau ba,he took it soo personall da zarahn bata kulashi ba,dan yau ko gaishe sa batayi ba bare ajega tamasa sallama..
Hanklin sa yaji ya balain tashi,tabbas wani abu aranda yana gaya masa cewa zancen da Ainau ta barbaza akansa yafi haka muni inba haka ba ta ina zarah zata samu karfin gwiwar raina shi?aganin sa aiko ba komi dan shi suke zama agidan dole ne yasan duk wani abunda suke ciki
kuma Dama acike tam yake da su biyun da suka barbaza sirrin auren sa awani waje now dat zarah is gone zaifi kyau ya dakatar wa matar sa A'inau,aransa yanaji ko kadan bazai iya daukar wannan abun ba.
.

Har aka kammala cin abincin hanklin ayn ba ajikinta yake ba cos she notices sumtin about her man tana ganin kamar barinsa wajen haka kawai ba lpya ba da akwai kura

As usual matayen gidan kowa ta bar wajen ta nufi sashenta,imad ma tuntuni yabi bayan yaa sheik suka fito waje suna yar tattaunawa

Suna barin wajen Ainau data kasa yanke hukuncin wucewa offfice ta mike tsaye tabiyo mijinta dakinsa,tana tura kofar kadan sai taga ya budu,sallama tayi ta same shi a zaune yana shan very cold drink Ya mugun hade ransa,yanayin sa na matukar bata rai har yana kar karda kafafunsa daya nannade su akan juna.

Tafi minti biyu a tsaye batare da sunce ma juna uffan ba She just cudnt understand his mood today,ta dan basar dai tahau yar dube duben karya a dakin kamar wacce take neman pin din dan kunnen ta..
Tana lura dashi taga baiko kulata ba
Wayarsa ce tayi kara atake taga ya dauka ya saka a kunnen sa baice uffan ba,imad ne ata daya bangaren bayabo ba fallasa yace"..muffy if u done eating am outside waiting for you..a hnkli mufrad yace ..outside kuma? sabida me zanzo waje, ka shigo ciki mana nifa bazanfito waje ba.
Imad yace oh god pls Nima bazan shigo ciki ba kuma akwai abunda nake so ingaya maka dan Allah ka fito

Duk ya dauka zancen su zarah ne ransa sosai yake tafarfasa..har wuya yakejin kansa
"Whats dat,say it now im hearing you"

Imad yace
"No i cant..
Wani hatsallalen tsaki mufrad yaja

"muff Whats wrong...ur voice, are u high or sumthing?

Wani irin shiru yay ya mugun hade ranshi

"Meyake faruwa ne fushin me kakeyi

Ajiyar xuciya ya sauke da kyar kafin ma ya iya cewa
Nothing din..ya dan runtse ido trying to control himseld
Yace "Forget it.
Saika dawo kawai.
Zai katse wayar cikin yanayin fushi mistakely ya danna speaker muryan imad ne ya fito sarari,it was loud nd audible "muf please now, baka ma tsaya kaji mezance ba fa?..okay its about ur..wani kyat mufrad ya offfing wayar gaba daya..dan baisan me zuciyar sa zai jasa ya Aikata musu in ya karajin sunan Ainau da yar uwanta a kunnen sa ba

Ain dake famar kame kame tama rasa abunda tazo dakinyi dan tunda ya fara wayar take satan kallon yanayin sa she was half_minded with him oll this while dataji Abunda imad yace da Kamar zata sharesu amma guilty conciense yana na ciccinta
Aranta,tabe baki tayi ta dau jakarta data shigo dashi
Tana wani taku a yangace kamar zuciyarta ba a hargitse yake ba
Sanda ta iso daf ta kalleshi cikin wani tsinannen jan aji tace mishi."hey ni na wuce Zan tafi aiki.

Wani shiru yy, sanda ta juyo ta kalle shi da kyau ma bata sani ba,wani irin tsimammen tsaki na reni shiya kufe daga bakinsa ya juya kansa gefe cikin wata iriyar basarwa,tsakin ma kadai ya mugun qona ma Ainau rai.

Hadiyewa tyi da saurin gudun bacin rai da sauri ta nufi kofa zata wuce ta fita,kakkausan muryansa da ya fito da gadara da izza ne ya dakatar da ita

"Park u things we are leaving this house right now.

A mugun mamake Ta juyo"right now?

Take Ya mike tsaye amma bai kulata ba
Dawowa ta gabansa tayi tace to where?

Ya shareta still saima kkrin daukar wasu files yake akan mirror da alamar zai duro su ne acikin yar jakar sa,kusan minti 10 bawanda ya kara cewa komi she stood der hovering with soo much ego
Ko irin ta sauke kai ta karya murya taji shin menene damuwar san nan batayi yunkurin yiba

shima haka nan ya shareta karshe ma ya nemi waje ya zauna idanunsa stiff akan files dinsa

"Da kyar ta furta
Muffy im asking u, ina zamuje wai?

Rufe file din hannunsa yy mike tsaye a dan fusace "Are u daft?..so slow and stern yafada
Hakan wanda ya Kara hatsala mata yanayinta sai taji kawai ta mugun harxuka.

Bai jira jin mexatace bama ya dau car key ya kama hanya zaiyi waje

Wani dan uban dakewa tayi cikin dakamai karamar tsawa.
"See Mufrad Dont you dare walk out on me, Am not done talking with u..

Nan ne fa ransa yay asalin bacin ya juyo ya tsura mata wani irin gawurtaccen idanu dan ji yake kamar ya murda bakinta na rainin har saiya kumbura mata shi ta inda dakanta zata nemi bakinta ya bar gangan jikinta.

Cikin bude ido ta matso tana magana
"Ka fadi magana a dunkule inata tambayarka bakace min komi ba..ina zamuje?i aint leaving anywhere.

Baisan sanda Murmushi mai aji da saurin darsa fargaba a zuciya ya safce masa ba.

"Hmm Park ur things we are leaving today,so a dunkule yake...
"wow so whats smelling isit u?
Oh no i can Smell ur brain farrrrt..

A mugun hatsale ta hayayyako shi cikin birkita da tsananin jin haushin wannan baqar maganar daya furta wnda ke nuni da mananoni guda uku, na daya nufinsa shine ita jaka ce,na biyu ita dakikiya ce na uku ita doluwa ce.

Azafafe Tace "How dare you talk to me like dat..Da zafin rai Ta watso maganan waje

Ganin ya qona ta alokcin saiyaji wani irin muradin son ya kwantar da hanklinsa,atake ya sake fuskar sa yahau sake wata miskiliyar murmushi irin na ko in kula da sha'anin mutum dan kamar ma maganan da sukeyi ayanzu bai daukesa wani abun fushi ba haka ya dawo da fadar a fuskarta
Yana murmushin a mugun kame yace
"So How did u want me to talk to u?

Ranta a mugun hatsale yake da ihu tace mai
"With respect..

Muffy am tired of u disrecpecting me.
Wani ce zaka fadawa baqar magana?akan simple tambay zaka wani maidashi abun bacin rai harkana neman kayi insulting dina?
Its ur brain dat fart not mine,tunda dai simple tambaya ce dan tsabar girman kai bazaka iya amsani ba saika hadamin da walakanci da muzgunawa?

Juyowa yy cikin sauri ya kalleta cikin wani irin yanayi Asif he was waiting for this very moment da zata furta mai hakan

ita ma shiru tayi kamar ba ita ta furta wani magana awajen ba sabida tsoron sa dataji ya balbale ta, har gabanta ya karaso daf ya tsaya yana ta kalon cikin kwayar idanunta da suke cike da jin shakkar yanayin sa wani girmammen dariyar rainin hankli na son ya kufce masa saidai baya jin zai kyale dariyar ta fito

yanayin dariyarce kawai ta haske sosai a kan fuskar sa kalarsa kalar ban haushi da saka karayar zuciya sosai.

Wani irin tabe bakinsa yay a miskilance yana kkrin gyada kansa can yace okay naji ga girmankai am soo disrespectfl,so can you answear dis question?

a mugun tsorace ta dago ta masa wani irin kallo,but koma yaya ne tasan zata amsashi kodan ta banbamta kanta dashi kuma ta nuna masa cewa ita ba jaka bace..
yace Aina'u A hnkli Tace yess.

"Have you eva respected anyone in your life,for exmple in this house?

"Yes..ta mayarda da amsa atake,cikin sauke ajiyar zuciya.. i respect ur parents ur whole family,i respectes evrything about you..i practically worship ur mum and...

"Shut the hell up..ya daka mata irin razanannen tsawa wanda yasata firgita atake ta dafe kirjinta dake cirin fasowa waje dan tsoro yana wani irin dukan dif difff diff
Kamar zai ballo waje

"U respected who?
How dare u drag my family into this..
How dare u talk abot my mother
Zata bude baki tay magana ya kara dakata mata wani tsawar daya kara hautsina ta ya cusa ma zuciyarta mummunan tsoro

"Su suke aurenki ko ninake aurenki?

Zata kara magana ya kara daka mata wani gawurtacen tsawar"Ive had enough of u Ainau.
Rainin ki yy yawa kuma ni bazan dauki raini ba

Kuka ta fashe dashi a firgice,cos no one can stand his furiosity .. not soo easily

"U have the nerve to talk about respect?
Who did u think u are to lecture me on respect..cmon girl ki dube kanki mana gaba dayanki bakisan ma'anar aure ba.

Abunda kikeso kawai kikeyi,nd u alwys want to eat ur cake and have it.

Inkina tunanin ni shashasha ne kije ki kara tunani u got it all wrong,most of what u feel obliged to tell me nasan kinayi ne dan gabar kanki amma bawai dan kinsan da cewa haqqi bane akanki da kisanar dani komi a matsayi na na mijinki..

Aina'u ,I get u wanna be an independant housewife..But i dont get why u most sell out our own marriage issures somehwr else"....

Jin hakan daya furta yasata runtse idanunta sosai

"Ashe baki da hankli Aina'u..kina hauka ne?..what d fuck are u telling evryone dat bana miki adalci ina muzguna miki? sabida kawai bana yawan gaya miki inda zanje?u hated my job shud i start telling u what u hate?

.Aina'u, ure also sex starved and u neva for once care to let me know sai dai inji awaje kinje kina yatatani ata wani waje har kanwarki ce zatanamin kallon wani wawa shashasha.? Bcos of u she thinks am irresponsible..how dare u talk about respect while all u do is to disprect me..

Sosai zuciyar ainau ya karye da jin hakan batayi tsamnin mufrad zaiji sirrinsu da suke kullawa da zarah har hakan ba, hawayen dake saukowa a idanunta ne suka kasa dena tuluwa,bakinta sai bari yaketayi ta rasa mema zata soma furtawa danta wanke kanta,a hargitse tace

"Mufrad wallhy karya ne..ni ban

"ENOUGH!!!!
Da Ya furta hakan da karfin tsawa tsabar razanar datayi saida nunfashinta ya yakice daga kirjinta na wasu yan mintoci

"Yanzu ne kike bakin da zakimin wani magana?ure stupid woman, next time nakarajin wani abu makamncin haka daga wani waje wallhy karkisha mamakin duk hukuncin da zan dauka akanki..

Shiru yayi na dan wani lokaci sannan ya kalleta da kakkausar muryan sa na bacin rai yace
"Ki tattara kayanki yanzu yanzu driver zai maidake can gida na nd u will be under my comand cos we done living with family".

Kaiwa nan ya juya mata baya yana mai jan wata hatsalallen tsaki,kofar fita daga dakin ya tunkara zai fice cikin dakikan lokacin da baifi kiftawar saukar numfashinta ba ta tsaresa da mugun tsaurin ido da karfin hali "mufrad kar ka fita,ka tsaya kadau duk wani matakin da zaka dauka akaina yanzu.

..ince dai sake ni kawai zakace zakayi?toh Ka sake ni!!

Ya tsaya durus yana kallon bakinta,harga Allah sha mamakin karancin nitsuwa da ilimin addini irina ainau...ya rasa mema zai mayar mata a matsayin amsar da xai gurbata mata zuciya,ya mata ciwo sannan yasata tayi kuka mai mugun radadi.

Cikin yanayin Lumshe ido da kara budewa ya sake wata karamar ajiyar xuciya bai kara bin ta inda take da kallo ba kawai yasaka kansa ya fita waje.

Atake tayi kukan kira tahau biyo bayansa cikin yanayin Makurar hatsala da rawan jiki wani irin fushi ne ya rufe mata idanu har bata kallon inda take takawa tsaban duhun daya dulmuyeta.

Shikuwa Tafiyarsa kawai yake calmy akan step yana dadajin dan dana sanin auren su aransa,step din da zai sadasu da babban falo ya hau zuciyarsa a mugun tafarfashe amma fuskarn san nan shaketa take da wani irin sigar kwanciyar hankali kuma cikin wata muguwar sassanyar nitsuwa yake tafiyarsa tamkar da baisan da ita abayansa bama.

Daf suna shirin iske kasa akan coridorn da yafi kowani gaba na matakalar gidan fadi ta cimmasa

nanma ji kawai yay an wani capke bayan rigar sa an masa wani irin shakurarren kamu mai cike da hatsalallen fushi.

Idanunshi da sukayi luhu luhu da bacin rai ya sauke akan hannunta bata hnkra ba ya sako nashi hannun bugu daya ya wafce nata hannun daga jikinsa ya wani turata da karfi sanda ta kife a jikin bango ta bugu sosai.

Kuka mai dan sauti ne ya kufce mata
Yaji babu dadi aransa daya mata hakan amma Bai kulata ba,rigar jikin sa data cukuikuya yahau shassharewa yana dada gyara layin gugarsa da inda ta cukuikuya masa data damkesa sosai

"He was feeling bad about himself yanajin kamar bai kyautawa makansa ba musamman ynzu daya kasa danne zuciyarsa har ta debesa yay fada da a'inau ayau..
Damn Abun nan ya ishe sa shi bai taba ganin mace sakarya kamar Ainau ba

Comn he just told her how he feel dataje ta barbaza sirrin auren su awaje,dats hurts him really bad,its doesnt matter how close yake da imad dole ne akwai abunda ya shafi auren su dazai kasance sirrin su ne sukadai..yau ya fadawa ainau laifinta kaf amma
ko haquri bazata iya bashi na minti daya ba saidai ma tace mishi wai ya saketa?

Da mugun takaicin halinta aransa ahnkli yace
"Go and do wat i ask u to do right now ..

Cikin kuka sosai harda shesheka hawaye shartaf akan fuskanta ta dago zatayi magana ya daka mata hannu a dan hatsale
"..nace kije ki tarkata kayanki ko?Ainau karki sake ki kara furta min wani kalman da zai jawo miki dan da nasani ..u don't knw what im capable of Doing to u..Go now!!!Ya mata nuni da sama,alkcin saura kiris ya rage Ainau ta yanke jiki ta fadi kasa sabida yadda kafafuwarta suke kin daukarta tsabar fushi,kasa furta komi tayi sakamkon cinkaro da idanunta sukayi da wayanda suke tsatsaye abayansu wanda ganinsun ne kawai yasa ta iya yin jarumtar hadiye kukanta mukud ta kuma saurin danne zuciyarta ta tsaya da kyau tana kallonsa.

Shikam da alama har yanzu bai farga da isowar sun ba,
Dokoki kawai ya ke zuba mata yana kuma yanka mata warning akan dolene su bar gidan nan yau.

sautin muryan hjy jasmine dake kan isowa wajen ya sashi waigowa baya a mamakance saidai ba itan yagani ba, ido hudu yay da mahaifinsa da imad dake tsaye a kasar step ata gefenshi,wani dauke kansa yayi cikin sauri y shiga kokawa da bugun zuciyarsa data cike da abun bata saba ji ba na fargaba da tsananin tsoro,sho sam baisan da mutane abayansu ba,sai ya farajin nadama sosai aransa.

God knows daya hankara da wuri da bai firta wa ainau wasu abubuwn anan ba yanzu duk xa'aga laifin sa,daf yana shirin juyowa ya fuskance su saiga karasowar hjy jasmine wajen

itama tsayuwar durus tayi ganin yadda dukan su sukayi tsamo tsamo atare cikinsu babu wanda yakecewa komi, da wani irin sauri Ainau ta hau share sauran hawayenta at same time tana kkrin juyawa danta haura sama

Cikin kullewar kai Hajiya jasmine ta dakatar da ita tace
"Ke Ai'nau dawo nan,dawowa kasa Ayn tayi idanunta na kallon can kasa kasa tama kasa iya dagowa sabida kukan dataci sosai ..cikin yanayin karantar yanayinta hnkli tashe hajya jasmine tace Meyake faruwa ne?..shiri Ayn tayi bata amsa ba,hjy jaome saita dubi mijinta a hankli tace"Yaa sheik,
Sai Taga baiyi motsi ba,Sai kuma ta kalle imad tace imad wani abu ya faru ne?daf imad zai bude baki Ainau ta dago kanta cikin sauri tace
"Mumy ba Abunda ya faru..kawai kawai..dama dama..mufrad ne

Alokacin Wani Lumshe idanun sa yay yanajiran jinta furta worst abot him

Mamki ya gumesa sanda yaji ta kasa iya furta komi
Muryanta na rawa..tace "mumy bakomi"

Ahnkli ya bude lumshun idanunsa with realive jin mahaifiyarsa tana cewa..

Shine kuma kike kuka..i saw u wipe ur tears danazo nan wajen comn speak up...

"mufrad..ta kirashi with brass tone, kafinma ta karasa maganan ain ta cabe numfashinta cikin rawan murya cos presence din yaa sheik awajen bakaramin ruda ta yayi ba tsoronta karta bude laifukan mufrad agabansu auren ta dashi yazo ya kare na har abada

And she cant afford to loose him ever,dan har wani jitake kamar mutuwa xatayi in ya rabu da ita,duba da daxu yay warning dinta sosai yace kuma zaidau mummunan mataki akanta inta kara bazashi,acikin ranta tace shirun ne kawai zai yafiye mata alkhairi anan wajen..cikin sauri ta soma maido da yanayin ta na kuka da fushi ya soma dawowa na sauki da kwanciyar hankli
Tahau bayanai "Ammi ba wani abu bane fa,shine haka kawai yace wai mukoma can gidan while i was tryn to explain to him dat am not ready for it now..yaki fahimtata.

Tare da sauke ajiyar zuciya hhy jasmine tace ohh god shine kuketa son daurawa mutane hawan Jini
Kaikuma kamana shiru kamar qunki
U neva tel us anything,kasan dai kakarka ma bazataji dadin kuyi fita irin wannan ba sai kace ana korarku,ana zaune kalau saikace ku tattara kutafi lokaci daya no no pls give her bit of space tayi komi ahankli,is not easy yaushe aka dawo daga kano kuma yanzu zata kara komawa wani waje.

Beside dat house must be dusty and oll dat..kabari mana su uwani suje su dan kikktmsa aikin ai zaiwa ainau yawa.

Ainau ta sunkuyar dakai tanajinsu
Da kyar cikin mugun hade fuska yace
Its okay..ya juyo zai wuce idanun babanshi yasake dawowa dashi kan Ainau,aransa sam bai gane irin kallon da su biyun suke masa ba,kuma ya lura uffan basu ce awajen ba sosai yasha jinin jikinshi saiya dan sake fuska..da idanun sa yake kkrin korata dan ta bar wajen saiyaga hjy jasmine har ta jata sunhau saman tare.

Juyawa yaa sheik yay ya nufi kofar fita batare dayace musu komi ba..

Imad yay saurin janye hannunsa cikin sauri suka karasa sauka daga step Masifar kafin hali ya haura masa dashi kaikuma saika jawosa harnan meye haka?
Imad yave"..ai da baka katse min wayaba da suk hakan bai faruba
Maganan da zan gaya maka kenan
Daxu "Yaa shiek ne yace zamu rakasa wani waje yamin bayani yace bison kowa agidan nan yasan da hakan sabida baison asan baije aiki yau ba adamea da kira kaikuma katashi ka katsemin wayar..
Fada kakeyi da mace kome?
Cikin sauke ajiyar zuciya da dafe kai yace ai kaji abinda tace cewa nayi ta la gida can shine take ta koke koke...kunnen sa imad yaja in disbelief dan ko makaho yasan ba gaskiya ainau ta fada ba..baidance komi ba yace yanzu dai bar wannan magana muyi sauri mu iske shi..cikin sauri suka wuce atare suka fito.
11/18/21, 5:50 PM - Buhainat: *™✓SHADE OF RUFAIDAH*


_BY_
_SURAYYAHMS_


_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_


BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.


Part1:chapter 48


Fitowarsu waje suka samu har drivern yaa sheik ya tada motar harma sun bar bakin gate suna neman shan kwanan anguwar
,da sauri imad ya ciro key din dayar suv din dake parke a tsakar gidan atake batare da bata lokci ba ya budeta suka shiga ciki su biyu,key yy ma stater motar ya wina stiring da karfi suka fice suma suka hau binsu abaya.

Wani irin shiru ne ya gifta tsakaninsu kowa da kalar abunda yake sakawa aransa Imad was looking soo calm tuki yake da jinin jikinsa tamkar ma babu abunda yake gudana acikin ransa bacin ya lura sarai da cewa hanklin mufrad a mugun tashe yake musammn yadda yaga ya kasa samun cikakken nitsuwa,bai taba ganin sa yana yawan motsi awajen zamansa kamar na yau ba,gaba daya hanklinsa baiya cikin motar a hnklce yake ta satan kallon bayan motar yaa sheik dayake gaban su ana tukashi.

Murmushi imad ya sake aransa yace hmm zakaji ta yau awajensa kuwa,saida na ce maka kayi hqri da ita ka fahimce ta amma ka kasa hmm...i rest my case Ahaka har suka isa inda zasuje din basu iya cewa juna uffan ba,20min drive yakaisu babban confernce hall inda yaa sheik yake yawan gabatar da islamic gatherings dinsa da wasu harkokin fadakrwa daya shafi addini

Yawancin wajen acike take da jama'a malamai da dalibai hardaga kasashen waje amma yau sai basuga wulgawar kowa ba,a karkashin parking space suka aje motarsu,imad was looking much better da kalar suturar dayasa shi bai wani damu dame zasu tarar aciki ba anan ma kirjin mufrad bakaramin bugawa yakeyi shikadai ba dan yau shikadai yasan meke gudana a cikin zuciyarsa dan sosai yasan kalar rigimar mutanen abbun sa,yawancin su yan kokkfi da qa'ida ne yanzu haka saisun nemi su yi magana akan kananan kaya daya ke yawan sakawa

Wani babban kofa aka bude musu suka shigo banda masu aiki babu wanda ya gaishe su,direct suka bi bayan sheik din harcikin hall din
Da mamakin su ganin babu kowa aciki sai daliban da suke shirin zuwa gasar qur'ani ta qasa da qasa.

"Assalamu alaikum, daga cikin dalibar wajen kowa yazo ya hau musu sallama suka amsa da sakin fuska suna kallo daliban sukayi wajje
Bayan wajen ya zame empty Gani sukayi ya sheik acan gaba har ya nemi waje ya zauna ata layin seat din gaba idanun sa na kallon electric lecture board wanda babu komi akai sai hasken wuta

Kamar wasu munafukai suka karaso wajen sa suka dan tsaya
Kanma susan me zasuce saiga daya daga cikin daliban ya dawo da tulin littafai a hannu da farar takarda plain guda daya ya diresu agaban sa..
Yaa sheik yana sallamar sa ya juya yana kallon su saiya kira sunan imad yace mai ya taho gaba,ba musu ya taho kirjinsa anan ta yanke ta fara bugu
Yaa sheik bai kula su ba tukun ya bude takardun dake gaban sa yadan dudduba su sama sama zamar eye glass dinsa ya gyara sann yaja wata krmr numfashi..yace yes pls"Go to the board"
Ka karanta mana wannan kamana bayani,imad ya amshi littafin ba shiri ya wuce gaban board ya fara delivering lectures
Kitabul tauyid mafi akasari zallan tafkin tauhidi ne aciki,Alhamdullhi his lectures was impresive..shikan sa saida yaji wani abu daban aransa daya tunatar da kansa wasu abubuwan yau

After 40 mint yaa sheik ya umarce sa da ya zauna,baice ma mufrad komi ba sanda yaja lokci yana kan karantar yanayin firgitan da yake ciki.

Bakinsa ya tabe sannan ya kira sunan sa ya amsa umartan sa yayi da yaje gaban board amma shi bai bashi wani littafi ba

Tsayuwarsa a wajen keda wuya yaa sheik ya fara kokarin zautar dashi da kala kalan questions Cikin ikon Allah bai bata a amsar ko wanne ba kuwa.Sai tambaya daya dayaso ya rikitar masa da tunani,kuma bawai dan bai san amsar sa bane, amsar ce tamasa mugun nauyi a bakinsa musamman da ayanzu da zuciyarsa take cike tam dan dana sanin yadda yay treating din a'inau agaban su dazu,..

Yaa sheik ya gyara zaman sa,idanun sa kurr akan dansa dayay tsuru tsuru cikin rasa yadda zai fara bayani akan matsayin aure,yafi minti biyar yana inda inda yaa sheik yace ina tambayarka wani irin vows ake dauka a ranar aure?Wani irin shiru wajen ya dauka dashi,Da kyar mufrad yay kuru ya bude bakin sa ya soma jero dukka haqqin matar sa dake kansa wanda aka karanta agaban kowa cewa zai dauka daga ranar auren su..

Sanin cewa da biyu aka kawosu nan Yasa shi barin gaban board din da sauri ya taho gaban mahaifinsa danyay bayanin abunda sukaji yana gaya ma matarsa dazu.

Isowar sa yay daidai da mikewar yaa sheik,cikin masa masifa yace..im highly disapointed in u..."Both of u..ya juya ya kalli imad daya sunkuyar da kansa sosai agefe.

In ita ta zabe tayi ma kowa karya ai idanunmu bazai mana karya ba
How dare u treat a woman like that?
Yarka ce?ko mai aikin ka?inde matar daka auro ne bani na koya maka hakan ba.
Juyowa yy kan imad shima ya haura masa da fada sosai
Kai imad kaiba kawunsa bane ashe bazaka nitsar dashi ka fada mai gaskiya ba?dake shi baida juriya take ya juyi zaiyi magana yaa sheik ya daga mai hannu cikin fushi

"Ilimin ku na banza ce tunda bai amfaneku da komi ba.

I cant belive Yau Ina kallo yadda mufrad yake dakawa mace tsawa kamar wata sa'arshi,baka da kunya ka ture hannun matarka ajikin ka har saida ta kife da bango what is more worst can u do?yaaa subhanallah..mufrad ka haukace ne?nace ka haukace ne..?

A hnkli yace Abbu dan Allah kayi haquri akan abunda ka gani its totally a minderstanding.

Saukar wata karamar mari yaji a kumatunsa,..
I neva raise u like dis..Ka tambaye kawunka nayita tunanin yadda kake tafiyar da rayuwar aurenka,na dauja kaime hikima ne,na kiraku nan ne sabida mu rabauci juna,tsakanina da ku mun dade bamu zauna tsakanin mu mun tunatar da juna ba,Then i saw u acting like a beast to ur wife,treating her harshly like an animal..Dat compel me to taste ur brains here dan wallh dazun dana ganka agaban mace kana walaknta ta sainaga kamar ba dan dana haifa bane aciki na kamar ba mufrad din dana sani na tarbiyantar na kuma ilimantar da hannuna ba...Ashe da sanninka zaka iya take sani?im higly dispointed in you

Mufrad Kamar zaiyi kuka yace abbui pls listen to me, i have my xplanations wallhy ba laifi bane

"I don't wanna hear it,.Yaaa sheik ya dakamai tsawa a hatsale..Wani irin masifa ya haura masa dashi Tun imad yanajin su daga zaune harya tsorata ya miqe tsaye shima,kan mufrad na kallon can kasa yay shiru kamar wani qunki dan ko motsi baiya iyayi Sun balain dadewa basu bata har haka da mahaifinsa ba.

Yadda yay critizising din sa ya dora laifin komi aknsa yake sashi jin kmar ya fashe musu da kuka koya fito sarari ya bayyana musu asalin abunda ke cikin ransa game da auren sa.

He wish dat zai iya furta musu afili cewa aransa kwata kwata baiya kaunar zaman Aure da Ai'anau baisan ma ya akayi ya aureta ba.. evrything abt his marriage is frustrating him.

Baban sa yay masa diri sosai,da kyarma imad ya sassauta shi yay shiru,anan
Ma dan ya fice waje ne ya kyalesu su biyun awajen


Jiki babu kwari mufrad ya nemi waje ya zauna tareda dafe kansa dake can akasa
Kusan minti ashirin basuce ma juna komi ba,sai can da imad ya dago cikin sigar lallami ya dan dafo kafadunshi sann ya hkra da tunanin ya juyo suka hade idanun su

Irin kallon tausayi da fahimta da imad yay masa yasaka shi jin wani irin karayn zuciya yama rasa me zai fara gayamasa.

Kansa kawai ya dauke ya mayar da kallon sa gefe bai iya cewa komi ba,wani irin lumshe idanunsa yayi sosai,a hnkli cikin sauke nanauyan numfashi yace

"Imad Dan Allah kaje ka bashi hakuri im wrong Wallhy bazan kara ba..I dont knw what has gone over me Yarinyar ta balain raina ni ne but
I know i shudnt have treated her like dis
Kaima kasan ba son raina bane ko?

Gyada kai imad yay yana ta kallon yanayin yadda yake maganan he is so distubed and quilty.

"Baba bazai taba fahimtata ba sabida yazo a dai dai lokacin da Ainau ta gama harzukani,she was holding my god damn shirt kamar wani barawo what kind of a wife does dat?...gosh, im just messed up..ynzu duk abunda nayi abbu laifina kawai zaina gani..nd im honestly tired I wish i can have a break from dis marriage ni wallhy nagaji da aure.

Da sauri imad ya miqe tsaya yana mai rufe masa baki
"Baka da hankli ne? Wato bazakayi shiru ba bakasan ko yanajinka har yanzu bafa?Will he love to hear dat aurenkan ne ma kakeson ka karar?

Da kyar ya mufrad ya danne zuciysa datake amon wuta ya juyo,cikin sanyin murya yace "Imad ba haka bane
Ni bance zan saketa ba,altho she asked me to..but i dint do it okay,rabuwa da auren nan fa shine abunda nake matukr so azcyta amma wllh nakasa yin shi sabida nasan hakan bashine solution ba

Kai kanka kasan ainau is freaking annoying,she is frustrating me,zata iya kashe ni lokaci na baiyi ba...i hate evrything she does with my life she is depressing me.

Imad ya mike zaune har jikinsa na tsuma ransa a mugun harde yace "Mufrad stop it kadena cwa hakan so easily please,dama ai kowacce mace tana da tata matsalar..kafadun sa yay hitting sann ya sunkuyar dakansa suka hade ido a hnkli yace"..Be a man mehn..ai dama sai da na fada maka ranar ka tsaya ka fahimce damuwar matarka amma kakiji.

Da sauri muffy ya taresa da idanun sa yana cewa"Ni banki jinka ba,i swear i went back to her dat very day tunani na we talk it down in d morning amma safiya na yi kawai naga wai har tay wucewarta office batare da sanni na bama

Imad i tried hard to control myself kwana biyun nan musmmn akan abunda kace yar uwnta ta fada maka game dani,to be frank with u am not cool with dat,a duk sanda na tuna sainaji raina ya matukar baci bansan iyakar abunda Ainau take bazawa akaina ba
To whom to who?
Im no longer conformtable with my life.

Wallhy daba dan naji zancenka ba da akan wann maganan ainau bazata taba kwana min a gida ranar ba i hate somene who cant even respect my secrets.
Haba da Allah dis is too much

Wani doguwar Ajiyan zuciya imad ya sauke dukansu sukayi shiruu na dan wani lokaci

..sai can imad ya kallesa da gefen ido yace 'so what are u going to do now?

Dan Lumshe ido muff yay yana kallon kasa.after like a min ya mugun hade ransa yace
I dont know.
Kawai nide ka bawa baba hakuri,inta kama ni Zanje na nemi gafarar a'inau kodan baba.
And from today I wll try soo hard to understand her,I wanna fiqure out if am really wrong .

"Imad yanata kallon bakinsa dayake furta maganan a gajiye,a hankli cikin yanayin sassaita shi ya dafo kafadunsa a hnkli yace "okay good idea"Yana fadar hakan ya mike tsaye yace Barinje in duba shi toh banfa san ina yayi ba..gyada mai kai kawai mufrad yay baice uffan ba saiya fice ya barsa anan.

Yana fita mufrad ya sunkuyar da kansa can kasa cikin jan wata ajiyar zuciya mai cike da tashin hankli,he felt dat no one will ever get him,bawanda zai iyajin kalar ciwon da yakeji aransa, kansa ya rungume da hannenya sa yay wani irin tsamm da ransa bai hankara ba saiyaji idanunsa na neman tara ruwa sosai komar da kansa jikin seat yy ya lumshe idanun sa yay tsam da shi shikan sa yasha mamakin hawayen data zubo masa masu balain zafi da ciwo wanda shikadai kawai yasan ma'anarsu acikin ransa.

Share hawayen yay cikin hanzari ya mike zaune aransa yanata maimaita fadar da mahaifinsa ya mammasa musmmn game da sauke haqqin aure.
Ya dade cikin wannan tunanin atake acikkn ransa sai ya soma fahimtar cewa hala laifin rashin haqurin shi ne da rashin nitsuwar da kwata kwata baya dashi acikin zuciyarsa bawai tsaban laifin matar sa ainau ita kadai ba


Imad yana fitowa yahau neman layin yaa sheik kodama zai gansa a farfajiyan wajen,
,Samun sa yay a can cikin harabar waje yana tsaye zagaye da wasu manyan shaharrrrunn malamai sunata hira cikin nishadi da annushuwa kamar ma bashi ya gama wanke su tasss aciki ba,..

Da mamakin sa ayanayin imad ya iso wajen,suna hade ido ya masa hannu akan ya karaso.
Ba musu ya taho cikinsun yana mai musu sallama a ladabce,yau har kasa ya rusuna ya gaida kowannen su su kusan su bakwai Duk idanunsu nakansa Kusan kowa awajen ya dauka ma dansa ne,saida ya fayyace musu cewa kanin matar sa ce snn suka lura..suma anan suke sanin ya dawo nan Kasar da Aikin sa dan akalla imad yay suna ya shahara ba laifi sabida kwarewar sa akan Aikinsa sosai

Shidai bai iya hira da manya ba,haka ya tsaya agefen yaa sheik yana jin hirar su har ya fahimce ashe ma taro zasuyi anan Mata da maza from 10-12 da yamma za'ayi gathering na zallan maza arnd 4-7pm, atakaice dai yau sai bayan ishai zasu bar wajen da mutanen sa.

Bayan baqin sun bar wajen yaa sheik yake sanar masa shima baisan da program din ba amma tunda ya iske su anan kawai insha Allahu shi zai halarta Adan dolen su suka yanke hakan kawai aransu suka jira.

Ranar Gaba daya hnklin mufrad baiyajikin sa sabida yadda yaga kamar kowa na rayuwarsa cikin walwala duk ya banbanta dana shi.

Gani yake kamar shikadai ne acikin maza baida wnn nitsuwar ko ince sa'ar,irin feeling din nan na weather im wrong or right sosai ya saka zuciyarshi acikin wani irin wahaltaccen yanayi

Banda azaban fargaban da Fadar da mahaifinshi ya kara ma zuciyarshi
Kowa awajen yana cikin walwala da sauki amma shi bai sanda wannan ba ma tukuna.

Bangaren a'inau ma kusan hakane ba kalar tambayar da hjy jasmine bata mata akan zamansu da mufrad ba amma fargaban rasa shi arayuwanta ma kadai ya isa ya hanata cewa komi

Koda ta fita office aikinma kwata kwata bata iyayin shi ba,gashi ta kira zarah layukanta bamai tafiya.
Tunanin yadda zata kara fuskantar muff shiyafi daga mata hanklinta a yanzu.

Sosai tayi dandana sanin gayama zarah wasu sirrikan aurenta,duk dama tana mugun jin haushin muffy amma ata wani bangaren tasan bata kyauta masa data barbaza zancen auren su a inda har zai dawo kunnen sa ba

Tun tana jin tsoro sosai aranta hartaxo ta haqra ta sallamar da komi

Ata fannin su kuwa haka suka jajirce akayi program dasu aka gama dasu
Har karshe.

Wajajen 11 na dare suka dawo gidan lkcin kusan kowa na sashen sa,washe gari sassafe mufrad yana idar da sallahn fajr ya nufi sashen mahaifin sa ya same sa yanata karatun qur'ani jona sa yy suka karasa karatun tare.
Hakan bakaramin tasiri tayi wajen saurin kau da sauran fushin da mahaifinsa yake ji akansa ba, bayan sun kammala karatun baiyi kasa a gwiwa ba yahau bawa mahaifin sa haquri,yanayi yana baiwa kansa laifin komi,har ya gama yaa sheik baice masa uffan ba banda nauyi dayaji kirjinsa tanayi.

Kallo daya zakay ma mufrad kasan give up kawai yay don ya faranta musu rai amma bawai don ya amince da cewa hakan shine zallan adalcima ma lamarin auren sa ba.
Ko ma mene yake tafiya tsakaninsu sam sam bai dace ace dansa yana treatin mace as harsh as hakan ba.

Annabi muhammad s.a.w.ya nuna mana siffofi dayawa masu sauki da saukakawa musnman wajen bi da matayen mu in sunai mana ba daidai ba.

Allah yasaka hakan shine mafi alheri arayuwarsu,,koma da laifin matarsa,yau hankli zaifi kwanciya idan yaga dansa yana kwantanta haquri da shaanin rayuwa da juriya akan shaanin zamntakewar auren.

Sabida yana son hakan yayi karfi a raywar dansa yasa ya fasa tambayar sa asalin gaskiya kodan yaji asalin kan matsalarsu da matrsan

Wani sabin babin waazi ya masa mai mugun shiga jiki yanai mai tunasar dashi cewa lallai fa Aure bautar Allah ne.
Inkayi mai kyau zaka ga sakamako mai kyau,hakama in kayi son ranka zakaga ba daidai ba.
Yace mai baida cikakken hurimin tsawwala matarsa yana mai basa misalin yanayin karancin qarfin tunanin su da wautar su musmn akan abunda suke matikar so arayuwar su.

Abun yakan dame sa musmmn Inyana magana yaga mufrad ya bata shiru baiya kuma musawa akan dukan wani abu,da akwai bambanci da in mutum yana jinka, da kuma in kawai nauyi mai cutarwa yake shirin dorama xuciyarshi danya tsira da mutuncin sa da kuma kimarsa agaban mahalilccin sa.
Karfe bakwai da rabi saura imad ya shigo wajen ya same su sanadiyar tsayawar maganan kenan.

Wani maganan ta daban ya bijiro musu dashi,akan zai tura imad saudi arabia gobe akan zai wakilce shi a wani taron sharia mai mugun muhimmci tare da mutanen sa,cewar sa daga ya dawo daga saudin ko basu hadu ba zai iya wucewa kanon abunsa.
Kusan dolen sa ne yaje sabida kusan da duk wayanda zaiyi aiki dasu a kano din suma zasu halarci taron.

****
Bayan kwana biyu
Mufrad ne kawai a gidan,tunda abun nan ya faru for two days baiyi yunkurin nemar matarsa ba
A kullum yana cikin dakinsa,saidai wannan karon ba tunanin aikinsa yakeyi ba,wa'azin da abbunsa ya masa kawai yakeda muradin yaga shigar cikin kwakwalwnsa da zuciyarsa,ko ba dan komi bama shiknsa yana son ya samu nitsuwar da zai iya farfado da farinciki acikin rayuwar sa mai gaba daya.

Cikin kwana biyun nan sosai ya maida hanklinsa kan sallar dare yana nemar Allah ya dafa masa wajen yaqin kwato hanklin Ainau da maidata kalar macen da zuciyarsa zata iya samun nitsuwa da ita na har abada.

Ata bangaren Ainau kuwa bakaramin gabaituwa da tsoro
Tayi ba,kawai zama take agidan amma hanklinta gaba daya baiya jikinta musamman kan karyan data shiryawa hj jasmine cewa komi na tfiya lami lpya a tsakaninta da mijinta muffy

Despite the fact dat tanaji dakanta amma inta tuna da fushi,taurin kai da bacin ransa sai taga kamar maganan iyayen ma bazai wani tasiri akansa ba,kwana biyun nan Da bata gansa ba kamar zuciyarta zai fashe haka ta dingaji tsabar ta rasa inda zata aje tunaninta akan abunda zai biyo tsakaninsu nan gaba.

Abu daya Kawai tasani aranta shine bazata taba bashi wani haquri ba,aganinta babu dalilin da zata taba bashi,he step on her ego,ya saka ma zuciyarta da rayuwarta mummn fargaban rasa shi,itace zata bashi haquri ko shi zai bata?ita kam tasan har abada bazata bayarba saidai duk abunda zai faru ya faru.
11/18/21, 5:51 PM - Buhainat: *™✓SHADE OF RUFAIDAH*


_BY_
_SURAYYAHMS_


_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_


BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.


Part1:chapter 49


Yau safiyar lahadi kusan kowa agidan ya halarta akan babban dinning table da aka mugun kawatashi da kayan motsa baki masu armashi dadi da qamshi.

Kusan kowa ya halarta as usual sunyi matukar kyau kowa cikin shigarsa ta kece raini yana zaune, jim kadan wani azababben qamshin turaren ck da tonka mai ratsa jini da jijiya ya soma dabaibaye su yana neman toshe musu mafitar numfashi kusan dukansu atare suka dago kawukansu suka bi hanyar da qamshin ke tafe da idanunsu.


Tafe yake cikin wata yololon yadi marar nauyi sosai tasha qarin guga tana kyalli gata soo clean,dan daga nan na kana iya hangar tsabar tsaftar inner wear din jikinshi musamman mana vest dinshi data manne ta ciki da faffadan kirjinsa mai mugun daukar hankli,kalar kaynsa kalar ruwan madara ne irin mai mugun dauke ido din nan,ba wani aiki akayi ma gaban rigarsa ba amma sosai ta haskashi tay masa azaban kyau fuskn shi tayi wani irin haske sosai bakinshi kuma tayi pink color kamar ya shafa mai so soft kamr a sace shi,brown color zare da aka bi wuya da hannun sa itace zak zak kalar hularsa wacce take plain brown cap daya saita akansa ta zauna tsaf bisa tsari
Takalmin sa half shoes ta snake skin itama brown ce sosai.


Ko inansa tsaf tsaf yake gwaninsa ban sha'awa, takawarsa yake ahnkli cikin tsananin nitsuwa da kwanciyar hnkli bazaka kalle sa kace yanada wata matsala arayuwar sa ba

God knws he had already make up his mind,daga yau dai zaii somayin kkri, wannan karon yana so ya gwada bawa familynshi hanklinsa yagani cos yana so ne yaga ko matsalar tashi ce din dagske koko?

Da muryansa mai tsananin taushi da dadi yay sallama kusan dukan su suna rigeye wajen amsashi tareda maida mai murmushi mai kyartawa shidai bawai ya kula bane amma dai bai hade ransa kamar yadda ya saba yi musu ako wani lokaci ba dan lunshe ido yay cos ji yy kamar an riko hannunsa

Tabbas wani hannun ne mai dan uban taushi da laushi ya rikesa Idanunshi ya wara a hnkli sannan ya sauke su akan hannun wanda ya gama qatatuwa da hadaddun awarwaron gwal sai dan uban sun za'anen jan kumshi mai mugun dauke idanu da aka kawata shi dashi

Kiris ya rage ya lumshe idanunsa sabida a duniya yana mugun son yaga mace ta kasance kasaitaciya musamman wajen bada kulawa wa kanta da jikinta.

Sai yaji Ya kasa kwace hannun sa daga nata sabida yadda rikon nata yake barxanar jefasa cikin tunanin irin kalar macen dayake mugun buri wa rayuwarsa tun da can.

"Zauna anan..

Hajya adada ta umarce shi idanunta da hanklinta yanaga tsabar kyaun Da Allah ya zuba masa wanda yake sakata jin wani maqudan madaran alfahari da ahalin zaidu..

Kujerar dake gefenta ta nuna mai tana maimaita Tubarkallah da sauran addu oin tsari daga mummunan baki da muguyen ido.

Shikuwa bai mata musu ba ya nemi waje daf da ita ya zauna yana mai sake dan karamin ajiyar zuciya ya rasa wama zai fara maida hanklinsa akai sabida yadda ya lura da idanun kowa kamar akansa yake.

A tunanin su sabida rashin imad kwana biyu agidan shiyasa basu ganinsa wajen karyawan safe.

Kowa na kallonsa amma Hjya goggo ainau take kalla

Wani azaban baqinciki takan ji aranta inta kalle ainau,sumtimes takance sam sam qaddara batayi musu adalci ba,inba qaddarar ba meye zaisa ahada jininta da muniyar mace kamar ainau ba,har yau itade takijinin yarinyar a matsayin matar mufrad sabida a kullum rashin dacewarsu kawai take kallo a fili,Ainau kuwa batama san me takeyi ba sabida yadda shigowar mijinta ya jefa kirjinta cikin luguden tsalle.

Wani sabuwar azaban sonshi ne yake narkan da ita awajen,duk dama ta hana kanta sonshi.
Amma gani take halama bazata taba iya denawa ba,sai dai in hala zanca sa kawai zaayi ya kaura daga kamannin sa ya dawo wani siffar na daban.

He is her spec,ta ko ta ina mufrad yay ne arayuwa.A zuciyarta gani take kamar Shine kawai sa'ar mace mai irin ajinta a duniya,inbata kasance mace agefen sa toh babu wacce zata dace dashi har abada.

Baqin cikinta dayane daya kasance batada da tabbas akansa haryau nannauyan ajiyan zucya ta dire tana mai dauke ido akansa yayin da hajy goggo ta tabe bakinta a fili,da can kamr zatay magana saita fasa, taja tayi shiru dan tasan bata isa ta furta abunda ke xcyarta a fili ba,amma daga ganinta kasan dai ba haka rai ya so ba.

As usual anata serving abinci Ainau na kime a zaune

Hjy goggo tana ta hararta cikin ranta cewa take Inama ace da lpyarta da karfinta kamar da can,inama ace itace jasmine ko hasiya aida anga aiki da cikawa anan Wajen,tace wallhy auren mufrad da sai yar sarki ko yar shugaban qasa.

Koda ta bincika taji asalin waye mahaifin ainau gaba daya saitaga kamar cutarsu kawai akayi
Da asiri...

Hjy adada harta zo ta gaji da jin labarin dan a koyaushe inzata bada labarin su Ainau toh saita faffadi yadda ubansu ya rinka almubazarranci da dukiyar jama'a dake karkashin gwamnati tace taji labari ance sam sam al'uma basuji dadin tenuren su ba.

Yau cikin kwanciyar rai akayi hira Har aka kammala cin abincin basu cewa juna uffan ba.

Bayan an watse awajen ainau tay saurin komawa dakinta ta nemi waje tazauna cikin tunanin abun yi.

Takanji kishi sosai aranta intagan sa ya fito haka musamman sigar daya dauke hanklin kowa duk tsoron ta karya fita waje wata ma ta kyallara idanunta akansa tace saita shigo gidan

Randa akace muff yana neman wata ko zai mata kishiya ita kam dai batasan ya zaa kare da ita ba amma aganinta tabbas kuwa baza a taba samun kwanciyar rai ba har sai an warware.

Wani maqodan Ajiyan zuciya ta sauke sannan ta dan miqe tsaye tana shirin barin dakin ji tayi kamar an tabo kafadunta ta juyo baya a harzarce suka hade Ido.

Murmushi mai taushi ya sakar mata sannan yanemi waje bakin gadon tana ta kallon shi batare da tay wani motsin sisi ba,yana kallonta tana kallonshi canya kara sauke ajiyan zuciya yace
"Uhum Ayn..pls can we talk?..ko zaki fita ne?mmkin yanayin sa yasa tace a'a cikin mummunan yanayin fargaba..
After all that hapen
Batayi tsammanin ganinsa a saukaken yanayi kamar haka ba,she thougt he wll be furious kamar na ranar data zo ta same shi anan...a hnkli ta zame ta zauna akan couch idanuwanta na kan kallon sa bata kiftawa.
Batare da bata lokaci ba yahau fidda abubuwan dake ranshi cikin tausashen kalami da fahimtar juna harya cimma burinsa na ganar da ita sadudar da yayi
Shi mutun ne,don haka tilas akwai ajizanci a tare da shi,lokci guda kuma atake zuxiyarsa da ajizancin sa suka sauya masa,bai taba jin fargaba mai tukuki kamar na wann lokcin ba,aransa tsoron gamowar sa da ubangijin sa kawai yakeyi,ko me zaice masa game da auren sa da ainau daya kasa iya danne zuciyar sa akai oho?,marriage is an institute of two imperfct persons,he neva try to tolerate his woman duk dama yasan ba akoyaushe yake da laifi ba,duk da haka inyay duba da halayyar sa da abubuwan da ta baza akansan yanai mata na rashin adalci saiyaga da kamar da akwai cutarwa ajiki yau sau gashi a tsaye yana kwanma numfashi ya zuba mata idanuwanshi da suke a hargitse

Saida ta dauki dakika tana kallon kwayar idanunshi ko zata ga karya aciki amma bata qamsu ba cos yanayin shi ya makurar bata mamaki

Shima Juyowa yay ya zuba mata idanunsa da suka jima da sauya launi yanai maya kallon dabazai iya fassarashi ba atare suka mike tsaye,ta rasa mema zata furta masa.

Alkcin ji take tmkr Zuciyarta zai fashe, wani ajijiyan rudani ke debarta,indai muffy zai amshi kuskure,why not itama ta saukar da kanta kasa ta bashi haquri yanzu,ai tasan akwai laifinta itama.

Wani zuciyar yace mata sam,karkiyi hakan..mufrad ne fa?inhar kika nuna mai kin amshi kuskure nan gaba zakiyi dan danasani inya fara alakanta ki da su...besides she wll neva believe he is changed so easily
Aranta tasan daga zarar Aikin sa ya dawo to komi zai iya lalacewa harma yafina yanzu.

"Im not stupid"
ta fadawa kanta.

"Ji tayi an kamo hannayenta da sauri ta kai hannu zata safce ya dada jawota jikinshi ya manneta sosai..
Muryansa mai sanyi ya toshe ramin kunnen ta da shi
"Baby Bakice min komi ba?..i said am sorry..wani irin kallo tamai wanda ya jefata duniyar gajimare sabida tsantsar yadda ya kafeta da wasu mahaukatan desire look dake makale a kwayar idanunshi wanda atake ya narkan mata da komi na jikinta taji koinanta na sacewa kamar bata da sauran karfi..wani rudaddeiyar i i ne ya kufce mata ta hau cew "Im.. i am..am
Wani irin juyowa da ita yay ta gabansa bata hankara ba tajishi cikin bakinta.

A dan gaggauce yay kissing din lips dinta sannan ya zare harshensa idanun sa cikin nata suka kalle juna ta irin sigar da basu saba ba,hannun shi ya sakala akan fuskarta ya shafa gefen kumatunta zuwa kan habarta slowly trailing down har ya isa wuyarta yana shafa mata jikinta a hankli sosai,wani iri ta rinkaji ajikinta kamar wani abu mai tayar da hnkli namata yawo tun daga tsakiyar kanta izuwa kafafunta na tsikararta ahnkli numfashinta ya soma sauya salo.
Tanajin yadda hannun sa yake yawo a mugun nitse
Yana dawowa kan habarta ya dago fuskarta so gently ya mayar da bakinshi cikin nata yana juya harshen sa a salon daya kusa zautar da ita.

Gaba daya ta kasa gane kanshi da wani iriyar salon romance yaja ra'ayinta wanda akalla bata san lokacin data amince da hakan ba.
Yanayi ne data saba shiga mai mugun dadi da gamsarwa mai tafiyar da dukkanin wani abu dake toshe kwakwala da kassara lpyar gangan jiki

Nitsuwa kulawa da bata cikakken atttention shine ya sabunta salon yau da na koyaushe
Tsala tsala yahau bin sassan jikinta sumba yana wani irn zautartun nishi yana narkewa ajikinta tamkar anjkashi da ruwa

A hankli har saida ya zame kayan jikinta kaf ya hau tande ta evry part of her body saida ya tabbata is awaken nd calling for more
Bata taba samun wannan salon agareshi ba shiyasa yau ta sake masa ragamar kodan taga kwarewarshi mai rikitarwa

Tunda yajata suka dawo kan gadon yahau luguiguta sassan jikinta yana shigarta,mummunan shaukinsa yanai mata wani irin yawo ajikinta da kwakwalta, bai kyaleta ba kuwa saida sukaja karfe sha biyun rana,lokcin ta mugun jikata jikinta yay laushi bana wasaba

wani irin Rungume kirjinsa tay tsamm tana shako saukar numfashin sa,a take aranta ta hau kukan kada Allah yasa mafarki takeyi
,inama ace haka zasu kasance dashi arayuwa...
da dar dar aranta har suka kammala kimtsawa bathrum dinma yau tare sukaje ya tayata yon tsarki sukayi alwala snnn ya barta ya wuce masallaci

Mamaki yasa tayin sime sime zama kawai tayi cikin zillumi bata iyayin komi har saida taji alamar dawowarsa
Still taga bai bata ransa ko yaja mata tsaki ba,yau a nitse tayi sallah ta taho ta iskeshi ya kishingide yana kwance,tana zamnawa kusa dashi ya jawota jikin shi sosai ya lumshe idanun sa..
Wani irin shiru ne ya dauke wajen sai can dataji saukar numfashin sa ta tabbatar da cewa bacci ne ya dauke shi,yay ranar ta dabance bazata taba mantawa ba Bugu daya taga wai harya sauya mata koda ya farka a komi zai mata cikin nitsuwa da shaukin soyayya yakeyinshi kuma dan ya bata haquri sau goma a lokci daya yanzu ba komi bane.

Haka ranar ya kare bata gane kanshi ba,gashidai ta samu abunda take so daga wajensan amma har iyanzu acikin mugun zullumi take tana kaikawon son sanin musababbin canzawar muffy a dare daya.

Haka abubuwa suka cigaba da kasancewa tsakanin su kwana biyu wani irin soyayya yake nuna mata nakin karawa koda bata zo masa shiya daukar makansa zaije inda take,tagane ynzu baya sako gadara acikin yanayin kalaman shi, nd the sex is soo wonderful, with so much romance daga wajenshi abunshin ma sosai ya ke neman ya tsorata ta.

She was taken by suprise shisa bata iyacemai komi, Babu kuma akalla kalar tunanin da batayi akaii ba amma batagane komi ba tukuna musamman dataga yanzu har yana yunkurin son jin damuwarta da janta da hirarkin office in ta dawo..

She lived in a moment of awed kafin zuciyarta ya murda ya soma ingizata yanagaya mata cewa badon Allah muffy ya sauko ba saidan dan babanshi daya kamasu acikin wani yanayi ranar.

Wannan tunanin shiya dinka addabar zuciyarta har yasata ta hau kkrin nemo layin zarah wacce da wuya dama ake samunta a wayar ynzu...da kyar netwk yay conecting dinsu inda ko gaisawar arziki basuyi ba zarah tahau tambayar ainau Imad,itade labarin imad kawai take sonji har kamar zatayi fiffike take numfashi,ta dade tana neman sonjin muryanshi anma kasancewarta da master bazaiyu ta kira imad ba,kamar akan qaya hala take rayuwarta da master,cin safe daban na rana daban na dare daban hatta zee zee da suka bata sukayi kaca kaca ma juna saida tayi mata madallah,cikke da takaici A'inau ta sanar da ita cewa imad baya kasarma mai gaba daya.duk da haka zarah bata qamsuba tay ta bambami tana kumfar baki duk tsoronta kar ace mata imad states yakoma ya barta Ita datake shirin auren sa cikin watan nan dazai kama?..being away from him ita kadai tasan metake ji na wahalar dakon soyayyarshi aranta bare ace kuma sunyi nisa..evry moments waste make it harder nd more eager to make it happen..

Da kyar Ainau ta raba bakin Zara da magann imad kafin ta saurare nata damuwar.

Aikuwa tana furta mata abunda take harsashe akn sauyawar muffy zarah ta hau ta zauna akai daram ta hau zugata tana azzaa ma zuciyarta wutar zugi,tace dama can saida na baki shawarar yin hakan amma kinkiji
Yanzu mistakely gashi kingani, baban shi ne kawai ya gani da idonsa,a dare daya kawai sai ga captain dinki ya shiryu..A'inau started feeling foolish da batayi hakan ba tun farko a tunanin ta hakan bazai taimaka ba saidai ya lalata,
She was queit dan kuwa zarar tana da kaifin harshe,a duk sanda take magana sai ta shigarmata da wani abu na mummunan ra'ayi acikin zuciyarta da kwakwalnta.

Maganan da sukayi da zarah ayanzu shi yasatajin kamar ma gaskiyane hakan ne kawai ya faru tsakanin muffy da yaa sheik shiyasa taga sauyi mai kyau daga gareshi yau Har suka kammala wayar bata dena tabe baki cikin mamakin sa ba,tasan shi da mugun taurin kai batayi tsammanin akwai mai langwasa shi to stupor cikin kiftawar ido kamar hakan ba.
Dariya ta hauyi aranta tana cewa hmmm Wow all i have to do now is to take Advantage...
Dama ance oppurtunity comes but once,sannan babu abunda zai hanata bibiyar shawrwarin zarah daga yanzu.
Its feels like sai yanzu ta kamo bakin zaren,lokacin tane,in har batayi amfani dashi da kyau ba tasan daga baya zata zo tayi dandana sani arayuwarta

Kwana biyu saita tsira salon sake jiki dashi sosai,duk dama halayayyar girman kantan nan na makale da ita,shikuwa bai damu ba dan so yake yay kkrin danne duk abunda yakeji aransa dan ya mata adalci a zamantakewr auren su,he wants to listen to her,pamper her and fill her emotions yau ko yay tunanin mutuwa hnklinsa bazai tashi akanta ba, atake mood dinsu yay binding cikin sauri data fara biye mashi cos he was more than willing to obliged with her ita kuma a zahiri gwada shi ma takeyi danta tabbatar wa kanta komi,da bataga sabanin hakan bane ta hau sakawa da warwarewa acikin zuciyarta.

Cikin zurfin tunani mai tsanani wanda babu abunda yake zuzutawa acikin kiirjinta sai rudin duniya,atake tunanin ya cikke mata zuciyarta da damin burririka da 'kawa zuci yana kulla mata hanya da salo salo na yarda zata rabauto da sabon salon rayuwar da mijinta ya bude musu ayanzu
Tsaban abun yay tasiri a zuciyarta koda taje office aikin tunani kawai ta darsa acikin zucyarta,ba boka ba malami,aganinta alhaqinta ne ya kamashi
She took this as a great oppurtunity amma ko sau daya bata taba yin burin tayi amfani da wannan damar danta fahimce shi waye ba,shin meyake so meye baya so?meye ke hatsala shi meyake saka shi farinciki
Yaya rayuwar sa take,ita duk wannan basa gaban ta.

Rayuwar datake matukar burin samu kuma taci alwashi, su kawai take hange and she cant waste any scond dan haryau gani take mufrad zaizo ya koma ruwa,so she want to make the best of it.
Babban burinta na farko shine taga ta se shi,yakasance itace queen dinsa suna kominsu atare

Babban burinta na biyu kuwa shine taga ya zulmama cikin dan uban walakncin data dade tana shiryawa dominsa danata nuna masa itama watace ita mace ce wanda ba a tabawa a kwan lpya,akwai ounce of fear datake so lallai ta darsa masa acikin kirjinsa..nan gaba ya kasance bako wani lokaci zaiga fuskar budan bakin sa ya gaya mata wani maganan ba.
Tana so taga tana da wannan kakkarfan kwarjinin acikin idanunshi

Mata dayawa wanda basa bari namiji ya langwasa su suna balain burgeta,she have this feelings aranta na cewa da miji da mata duk matsayin girma daya suke.
If she dare fears to be insulted by him he should also feared to be castrated by her.

Jan wuya,mace mai girmammen aji wanda tasan kanta haka take son ganin futuren ta.

Very soon now muffynta zai dawo wani babba a qasa harsashen yadda rayuwar zata kasance kawai takeyi.

A kwance take amma ta gama barbaza kan gadon da birgima dan tunanin datayi yau ya balain trigering dinta ya kara hatsala ma zucyarta wuta da karfin gwiwar tada rayuwarta
.
Awani bangaren zuciyarta takan ga kamar zumudi kawai takeyi duk hakan bazaiyu ba maybe daga ganin sarkin fawa ne sai miyarta ya hau yin zaki,but still wani zuciyar ya tiqe ta da tunanin yiyuwar samun nasararta


washe gari Da misalin K’arfe hud’u da rabi yaa Sheikh ya fara wa’azi wanda ake kallo Live a gidan television d’in Abuja wanda wa’azi ne game da hukunce-hukuncen sallah da azumi yana had’awa da misalai. K’arfe shida na yamma tana cika wa ya dakata akan cewa wata sati insha Allahu zai k’arisa sannan a shiga wani babin.

Hajiy mama ne zaune a babban falon ta cikin wata zulumamiyar doguwar rigar leshi ja da fari ya mata kyau sabida hasken fatarta,remote ne a hannun ta kama tashar tana kallon tambayoyin da alammarsa yake karanto masa shikuma yake amsawa,banda kabbara babu abunda yake tashi,ita kanta tasan Allah ya albarkace ta matukar rahama daya bata zaidu a matsayin danta haifa,wani karamin ajiyar zuciya ta sauke tanata kallon fuskar sa ta talabijin din,a memakon taji wani kyakwar Alfahari ya gumeta sai taji gaba daya hankli ya balain tashi,babban danta Bukar ne ya fado mata aranta tuni taji har idanuwanta sun ciko da ruwan hawaye sosai dukkanin tijararsa ne ya shiga yin mata wani razanannen bidio akan fuskarta wanda duk wata uwa bazata so ace mata dan cikinta ne keda irin wanna halayayr ba

Kokari ta shigay dan
Ta goge hawayenta amma takasa,ta kuma rasa meyasa haryau take mutuwar son danta bukar,ta so ta tsane shi akan abunda yay ma yarsa rufaida..ko da yau ta waye gari tafarajin cewa rufaida ta dau hanyar farfadowa duk dama haryau basu ga juna ba amma a kullum farisa ta kira ta saita kwantar mata da hankli da labarin rufaida.

Dataga babu wani matsala sai kuma hanklinta ya soma daburcewa zuwaga kan danta bukar.

Ta dade tana zaune agaban talabijin cikin nisan tunani har aka kammala waazin zaidun batama lura ba
Jimami ta rinka yi akan yadda zuciya ya debe ta ta dinga tsinewa bukar,ta gyara zama ta rafka uban tagumi,taji tsananin kaico aranta ta hau cewa da ba haka tayi ba.

Abunda yay ma rufaidar ma kadai inta tuna a kwakwrta haryau takanji kamar numfashinta zai gitta ajikinta
Sai dai uwa uwa ce
A duk sanda ta tuna shi a qasar ranta takanji tausayinshi matuka,don tasan tabbas bukar ya mutu a haka iya haqqin yaynnsa ma kawai ya isa ya jefashi cikin wuta

Bata iya saka komi a bkinta ba ta shiga daki ta dau hijabinta ta drivernta ne ya kaita har gidan malamai,hannu bibbiyu suka amsheta cikin sake jiki dasu harta ta wuni musu suka sha hira.

Da zata bar wajen ta umarce su da ayi ma danta saukar qur'ani,ta debo uban kudi tasaka aka siyo abinci mai kyau da yelwa aka rarrabawa almajirai da niyyar suma sutayata da addua akan danta bukar a duk inda yake tana son Allah ya taba zuciyarsa ya dawo gida garesu suganshi da idanun su dan bata wani qamsu da tafiyar da akace mata yayi ba

Bayan dawowarta gida saitaji kuma gaba daya ta kasa samun nitsuwar zuci, sosai ta darsa tunanin shi aranta hatta bacci na neman yi mata wuya,washe gari alhamis da azumi ta farka abakinta.
Jikin tsufa da gajiyar gabobin jiki bai sakata jin yunwar azumin ba sabida tsabar cusa damuwar bukar ta dorama kanta yanzu
Fannin umma hadiza ciwon zuciya ne mai tsanani ya addabeta kull tana cikin jigilar asibiti magulmtan anguwa har sun dauka ko cikine,tabbas ta rame ta fayau tana kuma yawan laulayin zazzabi badon komi ba sai sabida yadda damuwar yayanta mata yay ma zcyrta yawa har bata san da wanne zataji ba.

Bacin matsalar rufaida da suhan ga na rukayya ma ya taso,mijinta da kishiyoynta duk sun hade mata kai sabida bata haihuwa, sanadiyar rashin yaa malam a gari umma ta taka kafarta har gidan rukayya saida zuwanta bai kareta da komi ba face baqinciki,dake rukayyar ba asalin yar cikinta bane duk laifin wa ita aka dorama,mamn rukayya harda dan sanda ta taho ta amshe takardan yarta..tana mei ajyewa umma hadizr sako akn tacewa yaa malam ita ta kwace yarta kenan na har abada.
Harya mutu bazai kara ganin yarsa rukayya ba.

Tijarar da maman rukayya ta mata ranar ya mugun shiga jikinta sosai,ita ta rene su duka tankar yayan cikinta haka take jinsu aranta,tana son su matuka kamar yadda take son su rufaida
,dangana ta shiga cusawa ranta da sanin cewa dama can rike yayan kishiya azaban wahalace dashi,in tayi kyau tasuce intayi muni nakane,duk daren dadewa sai an nuna maka ba agode ba,in har zaka rike dan kishiya saidai kayi tsakaininka da Allah,koda can ma yaa malam yakan nuna mata banbaci akan yayansa duk kkrinta akan yayn kishiya baya taba gani,ynzu haka murja ce da jadwa kadai a dakin mijinsu,tunanin su yakn dansa taji sanyi aranta,da ikon Allah kuwa kwana biyu tafarajin jikintan da sauki sosai...
Sai taji gaba daya ayanzu Rufaidarta kawai take da burin kallo.
11/18/21, 5:51 PM - Buhainat: _SHADE OF RUFAIDAH_

Page 50:
Karshen Part 1.

Assalamu Alaikum mabiya labarin shade of rufaida Anan na kawo muku karshen 'kashi daya na labarin,ina mika dumbin gaisuwa da godiya wa mutanen kirki,ma'abota hankali da nitsuwa, masoya na,wanda suka amshe labarin hannu bibbiyu suka kuma dabbaka darusan dake kunshe aciki acikin zuciyiyonsu.jazakallahu khairan Ahsani.
Chapter 3 · 0% Book details