← Book details Nayi Nadama Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
CHAPTER 2 OF 9

Part dinshi ya nufa riqe da hannun lamido

Nayi Nadama Part 1 Complete Hausa Novel · about 30 min read

Cikin karaya da yanayin cushewar tunani Yusuf ya kalli Adam cikin rawar murya yace biyaye inajin tsoro
Wlh tsoro nakeji
Adam kalli yadda Ahmad ya dawo
Adam kasani Na Sani iyayenmu sun Sani su Kansu su Bappa Yaya
Sun San cewa Ahmad Aysha yakeso
Itace burin ranshi
Sun kuwa San zai iya zaucewa in aka hanashi ita
Adam meyasa
Suke son
Sabautamin rayur Dan uwana
Kanshi yake ta jijjigawa da juya idan shi yasa lips enshi Na qasa a baki ya ciza da qarfi
Hawayen da suka cuko a idonsa yakeson su kwaranyo ko zai dainajin nauyin da ya danni qirjinshi
Amman ina abin yaqi
Da qarfi ya riqe hannu Adam yace
Biyaye ni
Banajin kaina banajin Aysha
Dan uwana nakeji
Adam ni
Yanxu Na gama tsara komai Na komawa cshool
Ba Wanda zan gayawa sai kai da Ahmad
Dan banson su Abba su San zan tafi nafiso sai naje Na kirasu Na gaya musu
Amman Adam kaga halin da Ahmad yake ciki
Adam ko dai Na fasa tafiyar Nanne
Adam in natafi Na bar biyaye da kai kadai zaka iya kula dashi
Cikin rawan murya Adam
Yace kaje insha Allahu ba komai yadda zaka barmu lfy haka zaka dawo ka samemu lfy
Duk kulan da kake tunanin zaka bawa Ahmad zan hada da nawa
Cikin murmushi takaici yace
Ya ja hannushi suka bi bayan su a parlo suka yada zaggo suna ta Dan taba hira
Har aka kira sallan LA asar Adam ne ya fara shiga yaje yayi alwala sai lamido yana fita yace
Yusuf kuyi saurifa kunsan innah tanan ca tana jirana kuga dare yanayi

Tare suka miqe Ahmad dinne ya fara shiga yayi alwalan sai Yusuf din ya shiga sauri sauri yayi ya fito
Har yazo baking qofar fita
Sai kuma ya dawo da sauri ganin abin mmk
Da sauri ya fito parlon ya kira Ahmad din hannushi ya jawo har gaban gado ya kalleshi cikin
Tuhuma yace
Biyaye jinin menene wannan a kan shimfidarka har kan pillows dinka ?
Shiru yayi
Cikin kaduwa yace Ahmad tabbayarka fa nakeyi

Cikin inda inda ya kama cewa A.a
Ai dama
Damafa
Biyaye ka Dane inda inda ka gayamin gsky
Lamido ne ya katseshi da cewa wlh kai dai bakaji
Dadiba Yusuf
Ka fiye bincike da qididdigar mutane
Kazo gidan sabbin amare Dan kaga jini a makwancinsu ka tsaya dogon bincike kai Amman dai anyi surkin banxa
Cikin jin dadin zance Ahmad yace qyaleshi dai duk suka fita suna dry Amman banda Yusuf Dan shi ya zargu da jinnan da ya gani
Har zasu fita Adam yace bamufa ga qauwar tamuba

Ras Ahmad yaji gabansa ya fadi har sai da ya fafe qirjinshi danshi har ga Allah mantawa yakeyi da wata a cikin gidan
Lkci daya kuma yaji kunya ta rufeshi ko ba komai Maryam bata cenceci haka daga gareshiba Dan ba laifinta bane

Muryar tane ta katseshi da tunanin da yakeyi

Cikin Dan sakin fuska tace laa ya Adam Hamma Yusuf ya lamido sannuku da zuwa
Da sauri ta nufi kitchen tana bari Na kawo muku abinci Yaya
Ta fada tana kallon fuskarAhmad din shi kuwa da sauri ya kauda ganinshi daga gareta Dan kunyarta yaji sosa
Yusuf ne yace a a Alhamdulillah mun gaisheku wucewa masallaci zamuyi

Cikin Dan tsoro tace
Ayyah Hamma Yusuf da sauri haka
Ko ruwan Baku shaba
Toh mubar sallan kenan ya fada fuska a daure 😡
A ranshi kuma yace ba gashi ba har sun fara tsare mutane da raini

Cikin sanyin murya tace A,a
Toh Ku gaida su Ummi
Harara ya kuma watsa mata yace suwayen yan Aiken naki mu zaki aika
Kai ta girgiza gudun kar ta kuma mgn ya zama laifi
A ranta tace shi kenan Aysha am ke kam kin kade zama da wannan masifeffen
Tare suka fita
Ahmad Na bayan su
Har yazo baking qofar sai ya kuma komawa yazo dab da ita ya Sa hannushi ya tallabo fuskarta cikin rauni da
sanyin murya yace
Maryama kiyi haquri ki gafarceni
Rau rau tayi da ido alamar kuka da sauri ya zaunar da ita kan kujera yace ki yafemin ba nufina kenan Na cuxguna miki ba kimin afuwa yake yar uwata
Cikin sanyin murya tace
Ni baka min komaiba ya Ahmad kuma ko ka minima Na yafe

Cikin farin ciki ya subbaci goshinta ya
fita yana cewa rabbi ya miki albarka
Amin tace cikin jin dadin addu,arshi gareta

3:30 pm su inna sukayi sallama da su Ummi suka kama hanyar Yola sun tafi suna kewan juna


Yau saura kwana 2 Yusuf ya bar Nigeria

Da yamma su Abba da baba bello Na zaune a harabar gidan nasu Yusuf ne yashi cikin nitsuwa ya isa gunsu
Cikin biyeyya yace sannuku da hutawa baba
Abba yanxu naje hospital baka can anata nemenka kawai suna ganina suka tsareni
Baba bello yace a to kace yau ka Sha aiki kenan
ehh wlh baba har C,S nayiwa wata mata

Ayyah me aka cire
?
Da namiji

Masha Allah rabbi ya raya

amin yace
Ya Dan kalli baba bello yace baba
Yanxu zan wuce mambila Dan Na kwana biyu bamu hadu da Bappa Yaya ba
toh yayi kyau ka gai dasu yaushe zaka dawo ?insha Allahu Gobe zan dawo
Abba yace (Allah yare jam wartira on jam)
Allah ya kaika lafya ya dawo da ku lfy

Ameen ya rabbi yace gamida miqewa ya je ya sallami su Ummi ya kama hanyarshi shi kadai 🚗

Gembu Mambilah

Garfe 6 dai2 ya isa farfajiyar gidan ba kowa sai Dan hirarsu da yake juyowa daga cikin parlon baki ya Dan table gaida cewa badu da aiki sai surutu cikin gajiyar hanya
Ya bude Qofar kenan ita kuma tazo da Dan gudu gudun ta kawai sai ji yayi ta fada cikin girjinshi a take yaji jinin jikin shi ya dauke duk yaji tsikar jikishi Na tashi qoqolwar shi tayi dip duk network dinshi ya dauke
Cikin qarfin halin ya sunkuyar da kanshi Dan ganin wacce wannan
dai dai ya tabbatar ko bai ga wayeba yasan macece Dan yaji suka guda biyu a qirjinsa alamun qirjin macece ya have da NASA
Ido ya zaro woje Dan mmk da ganin....

By garkuwan Fulani
[4/9, 2:25 PM] ‪+234 909 785 3276‬: 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
NAYI NADAMA
MI,WASMITI page
4⃣4⃣to4⃣5⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

Yarinyar da ya tsana kamar yadda ya tsani abinda zai cutar da biyayenshi
Da sauri cikin jin haushin ta ya yarfa mata mari
Cikin jin zafi da sauri cikin raxana ta dago
Sosai ta qara tsorita ganin fuskar da bata qaunar gani da sauri ta juya dafe da fuska
Cikin zafi nama ya miqo hannu zai cabkota ya dirka mata Na jaki
Sadiq dake gaban ta
Yace kin banu
Aysha kauce
Da sauri ta ruga
A guje bata tsaya ko inaba sai cikin dakin innayi kan gadon mai rumfanta ta dale tana mai kukan takaici

A parlor kuma zama yayi bai kula kowa ba sai faman murtuqe fuska yake da huci
Bappa Yaya ne ya Dan kalleshi da kyau a ransa yake mmkin halin irin Na Yusuf shi har abada ba,a gane far in cikinsa da baking cikinsa ko yaushe fuska ba walwalah
Cikin kula yace
Kai Dudabe meke damunka kaketa huci
Anyi din
Toh yau kuma da bala,i kazo kenan?

Ehh da bala,i nazo
yanxu kai kuma kana da bakin mgn ne
Bala,I da fitina ya wuce wanda ka janyo mana
An janyo din nace an janyo ko
Aikin kawai Dan kaga ina binka ina sonka
Shine kake son ka samin hawan jini

Ka sawa kanka dai
Innace ta kalleshi cikin tsokana tace ayagi sarkin fada ka iso har ka fara daga shiga
Da dukan matarka kayi slm
Sannan ka sauqo kan Bappa an da kuma kanwa zaka kuma hawa

Kanki zan hau nai ta surface miki bala,i matuqar kika qara kiran waccar yar yarinyar kuma muna fuka a matsayin matata

Innayi ce tace toh dibino gwara muyi axumin mgn in ba so muke a hanamu baccin dare da sababiba


Oho dai can ta matse muku ya fada gami da daga kafada
Bappa Yaya ne yace
Toh tashi mu tfi
Masallahci Dudabe am
Bazan je da kaiba haka kawai kai ta wani kirana 'Dudabe
Nacema bana so Amman taurin kai da son ka konamin rai ya hana ka bari 😡

A haka dai sukaje sukayi sallah
Basu dawoba sai da sukayi insha
A parlor suke ta Dan hira yanxu ya Dan sauqo
Cikin kula ya kalli kakan nashi
Yace Bappa Yaya jibi in Allah ya kaimu zan koma wurin karatuna
Dan an nememu kwanannan
Cikin Dan jin sanyi yace
Ayyah dudabe zaka tafi kuma sai mai Nisan kwana
Ko zaka dawo ka samemu ko kuma shike nan an rabu
Duk da halin irin Na Yusuf yana qaunar kakannishi sosai a ranshi yana sonsu fiye da zaton mutum
Cikin qarfin hali yace ba komai kakana zan dawo Na samemu lfy
Innayi tace hmm Yusuf am ai dolene watara kam ka dawo ka samu bamu kan doron qasa 😱
hannun ta ya kama ya hada Dana inna yace insha Allah ba komai

Suna cikin hiran Bappa Yaya ya miqawa Yusuf din phone dinshi yace hingo kamo min babanku
Da sauri ya kalleshi cikin tuhuma yace
Me zaka cemai
Kafasan ni bansan gulma
Dan basu San jibi zan komaba Na kuwa sanka da barin zance yanxu zaka shafa musu zancen
Cikin mmk da Al,ajab yake kallonshi
A ranshi yake cewa wato so yake ya zulle ya bar matar shi a nan toh lallaiko yaro shirinka yayi nitsa
A daqile yace
Ina mgn kayi banza dani
A Dan fir ya dawo daga nunanin da ya tfi
Dry yayi irin ta yaro man kaza kenan
A fili kuma cewa yayi toh Na FASA kiranma ba shike nanba?
ehh gwara kam
Ya fadi tare da miqewa ya nufi dakin innayi yana innayi zo kiban tea
Toh tace gamida bin bayan shi

Suna shiga ya hau kan mairumfanta ya kishin qida yana kallon rumfar gadon da yasha kolliya a ranshi yake cewa tabbas wannan gado yayi a rayuwarta kuma insha Allah sai Na shigarda gadonnan cikin tarihin rayuwa
Haka kawai shi kam yake son gadon kakar tasa haka kawai yake jin nishadi in ya hau gadon da farin ciki

Innayi CE ta katsemai 🤔da yakeyi tana toh ga shayin ko a kan gadon zakasha ne?

A a zan sauqo mana Amman ajiyeshi ya Dan huce
Toh tace gami da dire cup din a qasa

Itako Aysha tunda ta shigo ta.kwanta kan gadon
tana kukan marinta da yayi a.haka bacci ya saceta
Baccinta take cikin jin dadin gadon
Shiko Sam bai lura da ita a kan gadonba
Shiyasa yayi kwanciyarsa

Can cikin bacci ta Dan fara juyi a hankali ta daqo hannuta daya cikin sanyin baccin ta dire hannun kan qirjinshi
Lkci daya kuma ta mirgino da qafarta ta daura kan ququnshi cikin sekon 10 duk ta kanainayeshi

Cikin firgita ya bude idan shi da sauri ya tashi ya zauna har jikin shi Na bari
Cikin takaicin gani wacece ya
Daga hannushi sai da ya dubu kan fuskarta ya watsa mata maruka har 3 ajere cikin kidima da firgici ta saki kuka mai qarfin gami da bin bayan shi ta diro daga kan gadon
Cikin kuka dataje baking qofar ta juyo ta kalleshi cikin tsana tace mugu azzalumi Allah ya isana wlh bazan yafe maka ba ko qabarinka naci da wuta

😳😡ya zaro mata cikin zafin nama ya diro daga kan gadon yana fadin ke 👉🏻ni kike zagi ?
Ehh din an zageka azzalumi
Aiko cikin zalumcin ya nufi kanta Dan yana iya babbalata in ya kamata ganin yadda ya nufuta kamar wani ma yunwacin zaki yasa ta arta a guje 🏃🏻‍♀cikin
Zafin nama ya rufamata baya

bata tsaya ko inaba sai cikin dakin Bappa Yaya
Da sauri ya riqota yana ke Ayshatu lfy kuwa ke da waye
Ita dai ihu take da.iya qarfinta tana
Hamma Yusuf ne Bappa Yaya wlh ka tare shi ka Sani baida imani zai kasheni
Toh me kika masa
Wlh.ni ban masa komaiba shine ya sameni INA baccina kawai yakama dirkata
Shi dai Yusuf huci kawai yake Yayea qoqarin fixgota
Cikin tsawa kakan nasu ya jawata ya turata bayanshi yace je kiyi zamanki kai kuma ficemin a daki ko yanxunnan Na kira ubanka nace kazo dukana

😡👉🏻baki ya ciza gamida kada kai yace wlh zaki shiga hannu Na kuma zaki gane kurenki yayi woje yanata huci

Bayan fitashi ne ya miqowa Aysha woya yace kamo min bello
Karba tayi ta ki rasa sai da ya daga sannnan ta miqa mai ta shige toilet

bayan sun gaisa
Cikin rada rada yace kai bello kasan Dudabe nata shirin tfy jibi jibinnan ko
Ehh yace mai Na Sani Amman shi yana tsamman ban saniba Adam ya zo ya gayamin
Toh batun matarsa fa ?
Ehh ai tare zasu tfi ko baya so Dan yanxu haka Na gama mata shirin tafiyarta kab
Dry yayi cikin jin dadi yace yauwa Allah ya muku albarka daku da zuryarku baki daya
Amin ya rabbi ya fada cikin jin dadi

Sannan yace toh ka kirashi gobe da safe kace ya taho da ita Dan in Nina fada bazai yardaba
Toh shi kenan Bappa
A haka sukayi SLM ya kashe woya yana dryar cin nasara

Da safe bayan ya gama shirinsa ya shigo ya ya rinqa binsu innayi ko wace har dakinta yana basu kudi da yi musu slm yana ce musu Allah ya sadamu da alkhairi
Duk sai yaji ba dadi

A farfajiyar gidan yaga Sadiq ya bude but din motarshi yana zuba kaya
Ga Aysha kuma a bayan Bappa Yaya tana kuka
Cikin tsoro take cewa wlh zai dakeni ni bazan tafi da shiba
Cikin mmk da take baki yace ke da Allah can ki rufe mana baki nima motata ba ta daukar mahaukata bane
Kai Sadiq
Rufemin mota Wanda ya kawoki yazo ya maidake ai ni ba bawan kubane
Cikin isa Bappa Yaya yace toh ai bani nace Ku tafi taraba ubankune ya fada kuma tunda kace kai kafi qarfi bari Na gaya mishi
Miqawa Sadiq woyar yayi yana maza kamomin bello
karba yayi ya kirashi bugu daya ya daga ko slmarsa bai amsaba yace toh bello ga isheshshen Dan naku yace bazai taho da itaba
Dry ya danyi Dan yasan anacan ana shan rgima tsakaninmu Yusuf da mutanen gidan baki daya.
katse kiran yayi ya kira Yusuf din
Bugu daya ya daga cikin takaici Dan yasan mgnar da zai mai
Toh kawai yace
Ya fito cikin motar woyar Na kunneshi daga dukkan alamu mgn yake mishi har yanxu
Da garfi ya fizgo hannuta da ita da jakar tata gaba daya ya cillasu a gaban motar gamida maida marfin gib ya rufe cikin fushi ya shiga ma zaunin direba ya figi motar da qarfin duk abinnan da yake baba bello Na jadda da mai Yusuf karfa kasa yarinyar nan kuka

cikin takaicin ansashi daukar ta a dole yace
Ni ba ruwan Na da itafa baba,,,,,,,, cikin mota ko a zuciye ya dago,,,,,,,,

Ina gaida dukkan ma karanta novel dinnan inai mana fatan alkhairi


By garkuwan Fulani
[4/9, 2:25 PM] ‪+234 909 785 3276‬: 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
NAYI NADAMA
MI,WASMITI page 4⃣6⃣to4⃣8⃣Na
Aysha Ali Garkuwa
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
Jakarta ya danna mata kan cinyarta cikin mugunta
Daga nan bai sake kallon ko gefen da taken ba
Titi ya zubawa ido
Yanata sharara gudu
Kafin 9:11 Am
Sun isa

Kashe gari
Tun da safe
Aysha ke kuka wuy wuy da hawaye da suka kasa tsayuwa
Saka makon bayanin da Abba ya mata Na tafiyarta tare da Hamma Yusuf din
Kuka take sosai tana pita parlorn Abban nata kitchen ta nufa
Ummi dake qoqarin hada musu breakfast ta fito da sauri gami da kama hannuta cikin tausaya mata da cikar takaici
Dan Sam Ummi bata son abin da zai taba mata autar tannan
Daki ta wuce da ita kan gado ta zauna gamida jawota
Cikin kuka ita kuma ta zame ta zuba guiwowinta a kasa ta kifa kanta kan cinyar umminta cikin tsananin kuka tace
Shi kenan Ummi nikam Na shiga ukuna Ummina
cikin Neman alfarma tacigaba da cewa Dan Allah Ummi Ku gafarceni Na tuba kumin afuwa dan son Annabinmu Dan Allah kar kubari ace tare zamu tafi da Hamma Yusuf wlh tsoronshi nakeji Ummi zai kashe miki nifa
Haka tai ta kuka tana surutai
Ummi ta dago fuskarta tace kalleni nan Aysha
Na miki alqawari
Indai Na isa
Da Hamma ku
To insha Allah bazai cutar da keba
Kisa ido kigani ni nasan iya koki da dokokin da zan bashi a kanki
Haka dai tai ta bata baki da kontar matada hankali
Dama tuni an qarisa mata shirinta

Ahmad kuma da Adam tun da sukayi sallan asuba suka taho gida Dan yiwa biyayensu rakiya zuwa airport
Suna tare a farfajiyar yar gidan bayan an gama dura jakukkunansu a but

Cikin nitsuwa
Yusuf yaje gaban baba bello ya Dan duqa gamida cire hular kansa cikin sanyin murya

yace toh baba zan tafi fatan Allah ya qaddara saduwarmu kan alkhairi ya Dan yi shiru kadan ya Dan kuma dago kanshi cikin rawan murya yace Ku gafarceni baba in akwai abin da Na muku cikin rashin Sani

A hankali baba bello ya dafa kanshi cikin son Dan Dan uwanbnashi yace baka mana komai ba Yusuf Allah ya maka albarka Yusuf mu iyayenku
xuqatanmu baza su iya yin fushi da kuba duk da kaso ka boye min tafiyar Amman ya zama dole nasan duk woni motsinaka shiyasa tun jiya Na sanar da kai munSan da batun tafiyar taka Dan kar da safe ka shirya ka tafi ba tare da ka nemi afuwar iyayenka da sanya albarkan suba
Allah yayima albarka
Hannun shi ya Sara kan hannu baba bello da ke cikin sumar kanshi yace
Amin ya rabbi

A hankali ya taka yaje
Gaba mahaifinshi
Cikin biyeyya ya duqa gaban shi ya dago ya kalli ma haifin nashi yace
Abba ka gafarceni ka San yamin albarka ko zan samu sauqi cikin rayuwata
Ya kuma Dan duqar da kanshi Yagi gaba da cewa yau zan tafi ina mana fatan saduwa cikin alkhairi

Kai Abban ya jinjina yace ba komai Yusuf Allah ya muku albarka baki dayanku da kai da yan uwanka INA maka fatan alkhairi cikin karatun ka
Amin yace cikin jin dadi
Haka yaje gaban Nenne ita ta samai albarka
A gaban Ummi ya tsaya cikin mmk ganin tana riqe da hannun Aysha ita kuma sai kuka take fuskarnan duk tayi jazur da ita
Ba tare da ya qara kallon inda Ayshan takeba yace toh Ummi ni kam zan tafi sai kuma Allah ya gaddara saduwarmu
Toh Allah ya kaiku lfy ya kuma dawo daku lfy
Amin yace cikin rashin gane me zancen Ummi yake nufi Allah ya kaimu lfy to shi da waye kenan
Cikin ransa kuma yace toh me ruwanka kai da zaka bar musu qasar
Cikin Dan sassarfa ya qarisa gun Adam rungume juna sukayi cikin qaunar juna
Adam ya Dan kai bakinshi dai2 kunneshi cikin sanyin jiki yace
Zamuyi missing dinka biyaye
A hankali yace insha Allah kamar yau zan dawo muci gaba da rayuwar mu mu 3 dinmu
Har yanxu suna ruqqume da juna cikin jadda dawa Yusuf ya Dan bubbugi bayan Adam yace
Adam nabar amanar Ahmad dinmu a hannuka Dan Allah ka kukan mana dashi ka Samar mai farinciki insha Allah nima inna isa zan aiwatar da aikin ummra zan roqi mahaliccinmu da ya cikawa Dan uwanmu farin cikinsa
Cikin qarfin hali Adam yace Na karbi wannan amanar
A haka ya sakeshi tare suka nufi gun da Ahmad din yake tsaye yana jingine da jikin mota Anuty Sadiya Na gefebshi wanda yanxu kenan isowarta

Ya
Isa gaban shi kenan Abba ya iso riqe da hannu Aysha cikin muryar umurni ya kamo hannu Yusuf din ya damqa mai annum Aysha cikin nasa ya hada ya rumtsesu
Cikin mmk ya dago ya zubawa Abba Ido cikin Ido sukayi
Cikin kaduwa ya bude baki zaiyi mgn
Da sauri Abba ya dakatar dashi dacewa
Bana son jin komai daga gareka Yusuf a yanxu haka umurni nake baka kai tsaye ka kama hannun matarka tare zaku tafi wannan umurnine kuma kab mun gama yanke wannan hukuncin

Cikin razani da kidima ya maida dubanshi kan baba bello da alamun tabbaya
Kai ya jinjina mai cikin alamun yes umurnine
Ummi ya kuma kallah cikin daure fuska tamai nuni da amanace

Cikin tsananin bugawar qirji ya maida dubanshi ga Ahmad dake gaban shi da ya zama tamkar an dasashi
Girjinshi ke duka 3 3 a take zufa ta fara keti mai tabbas yasan da tfyar Yusuf Amman baiyi tunanin za a hadashi da Aysha ba
Cikin sauri ya dawo kanshi ya kalli fuskar Aysha Ido cikin Ido sukayi cikin wata iriyar narkekkiyar murya ta saki kuka mai tsuma xuciyar mai sauraro
Kuka take tana wayyo ya Ahmad dina shike nan kun rabani da ya Ahmad dina
Cikin azama ta fizge hannuta daga cikin hannu Yusuf din da ya zama tamkar ruwan ya cinyeshi
Da qarfin ta fada qirjin Ahmad din ta Sa hannuta ta qaqumishi ta mannashi da qirjinta tamkar zasu chige cikin juna
Gaba daya shiki kam ya zama tamkar takarda jinshi yake a tsakiya shi ba sama ba shi ba qasaba tabbas badan a jingine yake da jikin motoba da tuni sun kai qasa
Bugun zuciyarsa kuwa tamkar zata balla girjinsa ta fito woje qoqol warsa ko gaba daya ta cushe mai ji yake kamar zai zauce
Allah sarki Ahmad damo sarkin haquri
A hakan yayi murmushin qarfin hali yasa hannushi ya dagota cikin ciccijewar voice yace Aysha ai tafi ya ba mutuwa bace koba Dade ko banjima zaki damo ki samemu
Kuma muma zamuna kawo muku ziyara
Ita dai kuka take harkamar zata shide
Hannuta ya kamo ya miqawa Yusuf cikin qarfin hali da juriya yayi Dan murmushi yace
Biyaye ko zaka iya riqe wannan amanar da zan baka cikin takun jarumta ya matso gareshi yace
Yusuf bazan taba gane kana so naba sai ka tayani son abinda nakeso fiye da kaina
Dry ya danyi kuma cikin dacin rayuwa yace INA nufin Aysha kuma INA nufin so Na Dan uwanta ka
Cikin mmk Yusuf ya zuba mai I do shi tunda suke da Ahmad bai taba kiran shi da woni sunan da ya wuce biyayeba Amman yau ya kirashi da yusuf kenan yana nufin amanar dai yake bashi da gsk

Da qarfi ya jawoshi ya fada jikin shi runqume juna sukayi kamar zasu shige jikin juna
Cikin rada yace Ahmad nayima alqawari zan dawoma da farin cikinka
Cikin juya kai yace Na yarda Amman in kasa Aysha farin ciki ne koda INA cikin qabarina zanyi farin ciki biyaye am
Da sauri cikin razani😱 Yusuf yasa hannu ya rufe mai baki cikin firgici ya rinqa ja da baya yana fadin a a
A a kam
Ahmad zamu rayuwa tare kuma
Zamu mutum tare

Shiko Ahmad Abba ne yazo ya jashi sukayi cikin gida yana juyawa yana kallon Yusuf dinncikin sanyi ya daga mai hannu tare da furta mai zanyi kewarka Dan uwana
Usman ko da Rabi,u gaba daya jikin su yayi sanyi
Abdul ka mai saurin kuka tuni yake ta sharbar kuka

Baba bello da Adam ne kadai suka yi masu rekeyi
Basu dawoba har saida jirginsu ya tashi

Allah sarki Ahmad ko ya rayuwa zata kasan CE mai ne ?
Abinda masu karatu suka rinqa kirana suna tabbaya ta kenan ko ya Yusuf zai yi da amanar da aka bashi ? Duk dai am soshinku Na gaba kunbiyoni dai a hankali

Fatan alkhairi ga dukkan daukacin alummar musulmai
Inai mana barka da jumma,a


Dan jin ra ayinku masu karatu qofar a bude take da shawarwarinku ina alfahari daku


By garkuwan Fulani
[4/9, 2:25 PM] ‪+234 909 785 3276‬: 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
NAYI NADAMA
MI,WASMITI.. page 4⃣9⃣to5⃣0⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

Maryam kam tun ran dasu Hamma Yusuf suka zo musu ziyara
Suka fita tare da ya Ahmad har yau bata kuma sashi a idonta ba
Haka kuwa rayuwa ke tafiyar musu kullum dare
Ahmad zaiyi ta kukan zuci da zantuka cikin tsananin quncin rayuwa
Haka kuwa sukaci gaba da rayuwa

Sai dai al,amarin Na yau din ya firgita
Maryam sosai
Misalin
Garfe 8:30 Pm
Maryam Na cikin kitchen tana Dan tafasa indomi
Dan tunda gari ya waye batasa komai a bakinta ba

Daga cikin kitchen din taji sautin da ta saba ji matuqar dare yayi
Cikin fargaba da tausayawa Dan uwan nata
Ta fito ta nufu qofar dakinshi
A hankali ta zame a baking qofar

Cikin fitar hayyaci take jin zantukan da ya Ahmad din yakeyi
Cikin kuka yake ta nanata innalillahi wa,inna ilaahi raji,un
Cikin muryar kuka sosai kamar yaro
Yake cewa ya Ubungijina ka kawo min mafita Allah Na ka dubeni da idon Rahama rabbi ka bani ikon cinye wannan jarrabawar da ka jarab ceni da ita yaci gaba da fadin
Woyyo Allah
Wayyo yar uwata Aysha ko cikin wanne hali zaki kasance
Allah sarki Dan uwana biyaye Na kamin adalci ka luranmi da burin raina
Ki gafarceni Yar uwata Na cutar da zuciyarki

Cikin tsananin kuka yaci gaba da cewa
Ya Allah menayi gareka ka hukuntani da wannan baqin cikin rayuwa ya ugaban gijina kowa Na cikin farin ciki sai ni zuciyata ke suyuwa

Ya Allah ka jibanci lamuranna

Kukan da yakeyi ya sata kuka sosai tun tanayi qasa 2 cikin sheshsheqa har kukan yaci qarfin ta ya kufce mata

Can cikin kukan tajishi cikin rawar murya yana
Astaqafirillah Astaqafirilah
Haka yayi ta Nana tawa har zuwa woni Dan lokaci can kuma tajishi cikin kuka mai tsananin da alamar toshewar numfashi
Yana fadin ya Allah kai kaso ka ganni a haka ya ubangijina kai kafini sanin matsala ta ya Allah ka karemin imanina ya Allah ka kawo min sauqi tako wacce hanya
Cikin Jan numfashi yace koda ajalinane matuqar dai shine waraka ga rayuwata Allah ka bani Sa,ar tafiya kawai
Ya Allah ka gafar tamin kura kuraina Allah ka bani ikon sauqi haqqin matata maryama da ya rataya a wuyana
Yana cikin haka
Wani irin tari mai garfi ya sarqa fe mai wuya

Trin yake yana fadin ase dama bazan rayu dakeba Aysha
Ayyah yar uwata ko zaki gafar tamin nan kuma tari ya rufeshi mgnar ta tsaya sai tarin da yakeyi cikin jin daukewar numfashi ya rinqa zagaya cikin dakin kamar mai yin dawafi


Cikin tsananin kuka da firgita da fitar hankali
Maryam ta zame a baking qofar ta konta kuka takeyi sosai
Kukan takeyi irin kukan da Dan Adam zai iya suma da kaji kukan kasan bata cikin hayyacinta
Qofar take bugawa da qarfin cikin rawar murya
Take ta kwada mai kira tana
Ya Ahmad
Zo ka bude min qofar ya Ahmad Ka budemin wayyo Allah Na Dan uwana wayyo Abba Na wayyo Nenne na

kuka take sosai tana buge buge kamar ta bebbiya tana ya Ahmad ka bude dan Allah kazo ka budemin qofar

Cikin rike cewar ya rinqa salati yana lalabu qofar Dan Sam idonshi bai gani da gyar yake furta

Ina kike Maryama ban gankiba Na rasa qofar
Ita dai kukan takeyi tana buga qofar da iya qarfin ta
Da gyar ya samu ya lalubo qofar ya bude
Yana budewa yaji ta

konce a qasa tanata kuka mai qona zuciya

Da sauri ya durqusa guywa bibbiyu hannushi ya Sa ya kamata
Yana fadin
Maryama kiyi shiru kiyi haquri zo ki fadamin waya taba min ke
ita dai kukan take da cure cure tana tuttureshi gashi da iya qarfin ta take kukan a nata tunanin tanayi da qarfine Dan a kawo mata dauki

Da gyar ya tattaro iya sauran qarfin shi ya matseta a cikin qirjinshi
Amman Sam ta kasa tsaida kukan nata
Cikin tausayi yace maryama ban so cutar dakeba ya yar uwata idan laifin nawa ne kimin afuwa banson Na mutum da nauyin cutar da ke a zuciyata kanta ya qara mannawa kan qahon xuciyarsa cikin karaya yace Maryama kiji bugun xuciya tako maryama ba zanyi tsawon rayuwa ba shiyasa gwara Na nemi gafararki
Zancenshn ya qara ingizata ta qara rushewa da kuka tana qamqameshi cikin tsoro tana fadin bazaka mutuba ya Ahmad insha Allahu zamu rayuwa tare mu mutum tare ya Ahmad in ka mutum nima zan mutum
Ganin ta rude sai surutai takeyi duk yayi iya yinshi ta kasa barin kukan
Shiyasa cikin
Hikima
Ya tallabo
Fuskarta
Cikin tausayawa Kansu da Kansu ya tsurawa bakinta Ido yadda take kuka baji ba gani
A hankali qoqolwarsa ta rinqa bashi umurni

Cikin sanyi ya manna bikinshi da nata
Da dabara ya samu ya zira harshenshi cikin bakinta
A hankali yaji jikinshi
Ya fara sakewa tako ina yaji kamar ana watsa mai ruwan zafi a take idanshi ya fara canzawa
Cikin zafin nama ya samu ya cabko harshenta ya rinqa tsotsan harshen cikin wani yanayi ya fara sarrafata
Itako gaba daya jikin ta ya Debi bari da firgici jin irin karatun da yayan nata yake qoqarin biya mata nanda nan ta fara tureshi cikin tsoro da son zaro bakinta daga nashi Amman Ina ta kasa

A hankali ya zare bakinshi daga Nata ya nufi kan gado ya zube sai faman maida numfashi da mishi yake tayi

Da hamzarita ta sake miqewa a karo Na 3 ta samu ta miqe din bata fadiba ta nufi kan gadon
Zama tayi a gefen kanshi tana
Ya Ahmad tashi mu tafi asbiti
Hannushi yasa ya kamata ya kontar da ita a gefenshi
cikin
Rada yace maryama bani haqqina ko zan samu sauqin zogin da nakeji
Zuba mai indo kawai tayi tana zubda qollah😭
A hankali ya ronqofo kanta cikin hikima ya zare rigar jikin ta ya rinqa sauqe mata salo kala kala

A hankali naji sautin kuka guda biyu Na tashi
Ita kuka take Na tunanin irin shirin da Aysha take yiwa derennan ga ya Ahmad din ase abin zai canza ya dawo gareta
Shiko kuka yake yana ya Allah ka zama sheidana Na sauqi haqqin maryama da ya rataya a wuyana rabbi ka bani ladan biyeyya da nayiwa iyayena

Bayan sun gama dawowa haiyacinsu
Ya tashi ya hada mata ruwan zafi ta Dan gasa jikinta tayi wonka ta fito ta kinga gefen shi

shima wonkan yaje yayi gamida yin alwala yazo yayi ta nafilfili
Sai da akayi kiran salah ya tasheta shi kuma ya nufi masallaci

Bayan ya dawo daga masallacin ya samu bata nan
Cikin mutuwar jiki ya konta
Zuciyarsa Na bugawa
a ranshi yaji bai yiwa maryama tashi Adalciba a fili yace da Aysha ce da bazan mata hakab da zan bataba kulawa t sosai

Da gwarin guywa ya nufi dakinta tun da tazo gidan bai taba shi gaba sai yau
Sosai yayi mmkin ganin ta konce hawayen Na bin fuskarta da sauri ya qarasa gunta cikin Dan kula ya tallabota ya daurata kan cinyarsa
Maryama ni nasaki kuka ko ki gafar ceni kar kijamin Allah ya isa
Kai ta rinqa juyawa tana zubda qollah😭 cikin sanyin murya tace ya Ahmad ba kamin komai ba kuma ko kamin ma Na yafe
Toh meyasa saki
Kuka
Kaine ya Ahmad
Da sauri yace kuma kince ban mki komai ba
Ehh bani kake yiwaba
Toh me NAYI gayamin yake yar wuta Na baki haquri

Cikin kuka tace ya Ahmad meyasa bazaka Sa haquri a rankaba ya Ahmad ka ruqwumi qaddara mana ka dena azabtar da zuciyarka da ta maso yanka da halin da kake ciki

Cikin cije lebe yace maryama ba yin kaina bane bani da yadda zanyi

Cikin kula tace ayyah ya Ahmad duk da nasan ba sona kakeyiba Amman zan roqeka alfarma ka daina rufe qofar ka gareni
Da sauri ya katseta da cewa waya CE miki ban sonki kin tabajin inda Dan uwa yaqi yar uwarsa
Cikin kukan tace
Ya za ayi in yarda kana sona
Cikin qarfin hali da qoqarin ganin ya fatan ta mata yace zo zonannki gani
Bakinshi ya hade dannata ya rinqa tsotsar harshenta sai da yaji tayi nuqui ya zare bakinshi ya dan nunata yace
Maryama zabin Allah kece zabin da Allah ya min kuma bazanngi zabin mahaliccina ba cikin Dan jin sanyi tayi ajiyar hrt tace I love U so much my dear Broz
Me 2
Yace mata gamida fita ya nufi dakinsa
Kai tsaye toilet ya nufa Dan amai yakeji mai bala,in zafi yake jin yana tuqarsa daga qahon zuciyarshi
Sosai yaketa kakari ga wani zazzabi mai zafi da ya rufeshi a take

Cikin tsinkewar zuciya da frigata da tsantsar azaba ya zubawa a man da yake kwara wan ido 😳

By garkuwan Fulani
[4/9, 2:25 PM] ‪+234 909 785 3276‬: 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
NAYI NADAMA
MI, WASMITI page5⃣1⃣to5⃣3⃣
Aysha Ali Garkuwa
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

Jini ne guda2 baqiqqirin dashi aman
yayi sosai
Cikin wahala da dimuwa ya koma cikin dakin kan gadon shi ya fada
Cikin maida numfashi a hawale cikin tausa yawa kanshi yake qoqe qollahr😭da ta cicciko mai ido
A ranshi yake tunanin wannan karo Na biyu kenan yana aman jininnan ran da Maryam ta tare da yau kuma

Cikin tunanin da azabar da yakejin baccin wahala ya saceshi Dan wannan lkcin ya kasance kamar shine dare a gareshi daran kuma yakan zame mai tamkar rana da wuta a cikin zuciyarsa

Tin daga wannan rana Maryam take shigewa rayuwar Ahmad sosai Dan qoqarin qanin ta debe mai kewa ta Dan kawar mai da matsalolinshi
Ba laifi kuma iya dai dai gorgodo ya sake
Yana boye damu warshi Dan ganin Maryama manshi Na shiga ciki. Damu sosai
Sai dai banan gizo
ke saqanba
Ase a hankali ciwon zuciya ya gama raraka qarkuwar jikin Ahmad

Wata rana da aman ya sashi a agaba
Dole ya shirya cikin sirri yaje hospital gojin forko da akayi aka gano zuciyar Sa ta samu mugun raunin dr Jabir ne ya kalleshi cikin kula da tausa yawa yace Ahmad dole sai anma dashen zuciya

Kai ya sunkuyar cikin siyayar da qollah😭 ya Dan kuma daqowa yace Dan Allah doctor ina Neman alfarmanka plx wannan mgn ta zama sirri tsakani Na da kai karka gayawa Abba Na
Cikin mmk Dr yace
Ahmad me kake nufi zaka boye musu abinda ke damunka ne shin sai ciwon ya kasheka ne kakeson su Sani
Ko nufinka bazaka nemi mgni ba
Na gayama dole ayi dashen zuciya kuma mu anan ba,ayi dole zamu fidda kai India ne Dan acan muke da qorarrun likitocin zuciya

Zan nemi mgn Dr kuma zan fidda kaina India a bincikeni in takama ajene ma Na tabbatar zaka tsaya min a mddin Abba Na
Toh meya baka son shi din ya Sani ?

Sabida zai cutu nikuma ban son abinda zai cutarmin dashi
In yaji shima zai iya kamuwa da ciwon Na tabbatar Abba zaisamu matsala matuqar yaji cutar dake jikina kaima da kanka kasan rayuwara ta azgara ai shiyasa
nafi son sai nasamu sauqi
Ko kuma sabanin n hakan
inyaso a gaya mai daga baya

Cikin sanyin jiki Dr yace haba dai Ahmad aishi cuta ba mutuwa bane zafin ciwo bai kawo qarshen numfashi
Haka dai yai ta kontar mai da hankali
Cikin wota 2 suka kammala shirye shiryen tfyar cikin sirri ba Tate da kowa ya saniba

Kullum Yusuf sai ya kira Ahmad da Adam dama wannan Al,adarsu kenan ko basa tare sai sun Kirayi juna da safe Dan jin lfyar juna da dare suyi sai da safe

Sosai Ahmad ke qarfin halinsa kan baya son kowa ya gane ciwon dake tare dashi
Lkta da dama in yaje gida yakan zauna yasa Nenne shi a gaba yana tuna wanne irin hali zata shiga ran da babu shi sautari in yaji haka yakan fita kawai ya komai part dinsu da a yanxu ya zama nasu Usman yai ta kuka

Wata rana da yamma yana zaune a parlon shida Maryam Na konce a gefebshi tayi pillow da cinyarsa
A hankali cikin hikima ya tura hannushi cikin rigarta cikin tafiyar tsutsa y sauqe hannun akan qirjinta
Ya rinqa shafawa

A hankali ta lumshe idanta gamida sauqe gajiyar hrt
Kanshi ya Dan ronqofo saitin kunnetan yace maryama tawa shin tsaka Nina da ke waye rego ya fada yana shafa mararta
A Dan kunyace tace
Ya.Ahmad me mukayi na raqunta
Biki ya Dan ciza yace yoh har yanxu ban samu Na baki rain on Magaji naba INA tsorofa kar bazan samu mai min addu,a ba

Da sauri ta tashi ta zauna kan cinyarsa tana fuskantarshi tace nacema bansan iri zancen nan naka ko
Toh nayi shiru
Masoyiyata maryama
Cikin jin dadi ta sanqalo wuyarsa ta hada bakinsu wuri daya ta rinqa bashi keutar kis masu zafi
Cikin bugatuwa yace Maryam mutafi daki
A kuyance tace
Kai ya Ahmad me zamuyi a daki kuma

Bakinshi ya kai saitin
Kunneta yace farauta zamiyi Na farauto baby's
A kunyace tayi cikin daki
cikin fatan Allah yasa ta samu ciki a yau dinnan ko zai samu mgji Dan yau saura 1 week su tafi shi da Dr
Bayan komai ya LFA sun dawo hayya cinsu yana shafamararta yana Allah ka inqatamin

A hankali woyarsa ta fara suwa da sauri ya daga ganin Abba Na a rubuce a fuskar woyar
Toh ganin zuwa Abba yamxuma kuwa
Sauri sauri yayi wonka ya nufi gida


Cikin sanyi sanyi yayi slm gami da shiga parlon abban

Baya ya zauna gefenshi kadan daga qasa kan carpet
A hankali yace abba barka da gida
Barkadai
Ahmad
Abba gani
Cikin wani irin yanayi Abba ya dauki duk takardun binciken lfyar Ahmad din ya ajiye mai a gaban shi

Cikin mmk ya daqo kanshi ya zubawa abban Ido

Shi kuwa Abba komawa yayi ya zauna gamida dafe qirjinshi cikin cijewar voice yace Ahmad me wanna Ahmad ase a duniyan zaka iya boye min wata matsala taka
Cikin salqewar qarshe yace
Tun yaushe kake tare da wannan mugun ciwon ni dai Ahmad ka boye mun cutar dake jikinka

Cikin zubar qollah😭 ya kontar da kanshi kan cinyar Abba ya rinqa zubda qollah😭 cikin jin zafi azuciyarshi ya kalli abban yace Abba toh ya zamuyi ya rigada rayuwa ta zo qarshe dole
Kunasona INA sonku dole mutuwa zata rabamu zan tafi Na bar Yusuf da Adam cikin kadaicina Abba zakayi rashina dole da nasan wannan ciwon bazai barniba
Ina tausa yawa nennena ko ya zatayi ran da taga gawata a miwe a gabanta
Nan kuka yaci qarfin su su duka biyu aka rasamai bawa woni haquri a cikin su
Can dai Abba ya rinqa shafa kanshi cikin kontar da hankali yace Ahmad cuta bata kawo mutuwa ba mmk yanzu wanda ke da lfy ya mace Allah ya barmana kai din
Tun randa kukayi mgn da Dr jabeer bai bariya qara koda kwana dayaba har gida yazo ya gayamin matsalar taka kuma duk shirin tafiyar nan da akeyi dani akeyinta tare zamu tafi insha Allahu zamu dawo cikin nasara

Ka kontarda hankalinka
Haka dai sukayi mgnarsu su biyu suka rufe

Yakarbi takardu ya tafi dasu
Chapter 2 · 0% Book details