part din Hajiya babba, dariya sukayi
Na Cuce Ta Part 1 Complete Hausa Novel · about 228 min read
tare sannan Sharif yace”Ni kuma am
so Hungry for this gal…
I wish I will have her for just a
night…” Ya fada yana kallon Asabe
dake tafiya waist dinta na shaking
ahankali, dariya suka karayi sannan
Shahid yace”Ka mance the last time
da muka samu wannan yarinya ta
dinga yi mana ihu….Allah ya taimaka
grandma bata gida data…..” Bai idaba
akayi horn a bakin gateShuru sukayi
tare da maida hankalinsu ga gate don
ganin Wanda ke tahowa, maigadine
ya bude gate motan Salem ya
shigo,”Abokin ustaz ne….” Inji Sharif,
basu ga yazid ba kasancewan yana
kwance, saida Salem yayi parking
sannan ya fito ya zagaya ya bude kofa
tare da tada yazid da yanzu
yanayinshi is becoming scary,
ahankali yazid ya fidda kafa daya zai
fito amma duk ilahirin jikinshi sai
rawa yake kaman irin people da old
age, Salem kamashi yayi ya fito ya
tallaboshi suka fara tafiya ahankali,
Sharif kallon shahid yayi”Wai shi da
waye wancan?…” Ya fada don ko
kadan basu kawo wa Kansu yazid ne
ba, ganin yanda Salem kadai bai Iya
tafiya dashi don almost dukkan
jikinshi ya sakar Mashi, Salem kallon
su Sharif yayi”Pls you guys should
give me a hand….” Ya nemi
taimakonsu, sai lokacin suka diro
daga bayan motan suna wondering
who it could be, suna karasowa suka
ga yazid ne, da sauri suka kwaceshi
daga hannun Salem”What’s wrong
with him!!!…” Sharif ya fada da karfi,
Salem baice komai ba”Yaya!…meya
sameka?…”
Shine questions da suke jera Mashi
while suna rike dashi from both sides,
ba karamin tashi hankalunsu yayi ba
cos basu taba ganin dan uwansu haka
ba,”Pls somebody should say
something!…” Sharif ya fada sounding
very tensed amma babu Wanda yace
komai, kofan part dinshi Salem ya
bude suka shiga ciki, kan three seater
suka kwantar dashi kowannensu ya
fito da gudu, Sharif part din dad yayi
da gudu while shahid yayi part din
Hajiya babba shima aguje, da ihu
shahid ke kiran big mom da small
mom, da sauri small mom ta mike ta
tari shahid,”Moms…Ku taho…yaya isa
critically sick… Yanzu nan yaya Salem
ya shigo dashi….” Ya fada yana haki,
dan dakatawa yayi yana kallon mom
dinsu that looks so emaciated, sai
lokacin ya lura da yanda ta koma,
sannan yana kallon I don’t care looks
on her face dayayi maganar
yazid,”Mom bakuji bane?…. Yaya
baida….” Bai idaba yaga big mom ta
mike ta kama hanyan bedroom
dinta”Mommy!!!…” Ya kwala mata kira
amma ko juyowa batayi ba ta shige
abinta, kallon small mom data sadda
kai kasa yayi”Small mom…what’s
happening?…” Shine tambayan dayayi
mata yana shafa kanshi back and
fro,”Ina yazid din?…”
Small mom ta tambayeshi, bai amsa
ba yace”Small mom I know
something is wrong… Nasan big
mom bata wasa da yaya… So pls Ku
fadamin abinda ke faruwa,…” Hajiya
karama bata saurareshi ba ta fita
zuwa part din yazid, shima sharef na
zuwa part din dad ya tarda shi zaune
yana karatu, shima cikin tashin
hankali ya sanar da dad abinda ke
tafe dashi, ko kallon shi dad baiyi
ba,”Dad…am talking to you…
Yaya…””Ka bar min wuri kafin ranka ya
baci….” Dad ya daga kai tare da daka
Mashi tsawa, surprise look ne kwance
kan fuskan Sharif,”Dad am talking
about yaya yazid fa…””Wai baka
wucewa!…” Dad ya kara daga Mashi
tsawa, aikam gefe daya ya koma yana
buga kafa a kasa yana cewa”Dad ka
taho mu tafi…hes in critical
conditions… Pls dad…in ma da laifin
da yayi maka kayi hakuri….” Bai idaba
yaga dad ya Ciro palm sandal dake
kafanshi ya biyoshi da gudu, shima
aguje ya bar wurin yana mamakin
abinda ke faruwa.
Hajiya karama zama tayi bakin
kujeran da yazid ke zaune”Yanzu son
kashe kanka zakayi?…you want to kill
yourself?….so we are all worthless to
you… Bamu da amfani wajenkako?…”
Ta fada hannunta dafe da forehead
dinshi dake harbawa, shahid dai yana
tsaye yana jin abinda take cewa
amma baisan manufarta ba”Gaskiya
he needs a doc,…tun shekaranjiya da
muka bar nan baici komai ba…” Inji
Salem, Hajiya karama daga wayanta
tayi tare da dailing number doctor,
aguje Sharif ya kara shigowa yana
kallon yazid dake kwance sai nishi
yake, kallon shahid yayi”Ina big
mom?…” Ya tambayeshi”She’s not
coming….”
“So…is dad…what’s happening?….”
Inji shahid, ahankali yazid ya Dora
hannunshi kan hannun small dake
magana da doc, daga idanuwa tayi
sai ya girgiza mata kai alaman she
should not call the doc. Hararanshi
tayi ta cigaba da magana sai da ta
gama sannan ta godewa Salem tare
da ordering Sharif yahada Mashi
ruwan wanka. Salem sallama yayi
masu yatafi kan zan dawo da yamma,
bayan yazid ya fito daga bathroom ya
kwanta har lokacin su Sharif da
Hajiya karama suna tare dashi, doctor
na zuwa ya duba shi ya nemi jin
abinda ke damunshi amma babu mai
cewa komai.”Wai where exactly ke yi
maka ciwo?…” Doc ya tambayi
yazid,”Ba….bu….” Ya amsa Mashi
ahankali,”Dan Allah yaya ka fada
Mashi…you look terrible….” Inji Sharif
,”Am…OK….” Yazid yyi insisting,”Kayi
Mashi Karin ruwa…he has not been
eating….” Inji small mom, yazid dai
jinsu kawai yake. Doc rubuta
abubuwan da zai bukata yayi su Sharif
suka tafi sayowa daga pharmacy dake
nan kusa dasu, kan hanya kam sai
tambayan juna abinda ke faruwa suke
amma babu reasonable answer.+Two
hours later yazid ne kwance ana yi
Mashi Karin ruwa na biyu dakin cike
da siblings dinshi amma babu
matarshi da mom da dad,
Pls manage……see you late
NA CUCETA 24
April 5, 2018 by Zuwairat Yunus
NA CUCE TA
®Zuwairat( ummumaryam)
24
My dearest barrister Hajiya Hannatu, I love you so much, thanks for the care and the gifts, you are one in a trillion. Love you wujiga wujiga
Sai da Karin ruwa ya kare sannan ya farka daga bacci, kallon siblings dinshi yayi sai ya tuna in har suka gano abinda yayi they will all be disgust, “Pls Ku tafi….am OK now….” Yafada yana kirkiran murmushi karfin hali, kallon juna sukayi amma basu da intention din barin wurin, “Kunji pls kuje….” Bai idaba Hajiya karama ta shiga da plate a hannunta “Tqshi kaci abinci….” Ta fada Mashi atakaice fuskanta daure don kar yayi mata gardama, amma kauda kai yayi gefe baice komai ba, “Yaya pls eat….” Inji marzuk dake zaune gefenshi kan gado, shi tunanin mufida yake, ko batasan ya dawo ba, “Small mom…ina…mufida….” Ya tambayeta, “Tana nan….” Ta amsa Mashi atakaice sannan ta ajiye abincin kan bedside locker ta fita tana cewa. “You are on your own…” Yasan manufarta wato she won’t care about him anymore, su Sharif dake jingine da bango sai hissing suke ko me ke damunsu oho, “Yaya in hada maka tea?…” Maryam ta tambayeshi, ahankali ya girgiza mata kai “Haba yaya…what’s wrong?….are you on hunger strike?… Komai bakaci….”
Sharif ya fada kaman hes the boss, yazid murmushi kawai yayi ya kauda kai gefe yana tunanin in har sun San abinda ya aikata they will all hate him, afusace shahid ya bar wajen Sharif yabi bayan shi. Yazid daga wayanshi yayi yakira number mufida amma batayi picking ba, mikewa yayi ya zauna da cannula dake hannun shi, “Yaya ina zaka?…” Maryam ta tambayeshi, “Wurin mufida….” Ya amsa mata yana kokarin sauke legs dinshi kasa, “No yaya relax…let me call her….” Ta fada tana maida Mashi legs dinshi kan gado, lumshe eyes yayi yana tunanin khadija, shi da ya aika mugun abu is here under ac amma the innocent gal is somewhere without parent or loved ones, yasan the street is a dangerous place especially for gals, he knows a gal like khadija will never go scot free for as long as she’s out there looking for food and shelter “She will be molested again…. Even with the pregnancy….” Yafda ahankali sai ya fashe da kuka forgetting the presence of his siblings, jin an rike Mashi hannu yasa yayi saurin hadiye kukan tare da goge hawayenshi.
Maryam na shiga part dinsu ta shiga dakin da mufida take, da sallama ta shiga ciki, mufida CE kwance itama yanayinta was bad don idanuwanta sun chanza kala saboda kuka, “Anty yaya yace kije…” maryam ta fada mata, ahankali ta daga kanta sannan tace “Banjin dadi ne….” Ta amsa mata sannan ta juya kwanciyanta, Maryam fita tayi taga Sharif da shahid sun fito daga bedroom din mom dinsu, “Wai ina mom take ne?….” Suka tambayi Maryam, “Nima ban Sani ba…kilan tana part din dad..nima yaya yace inkira Anty mufida kuma tace she’s not feeling too well.”
Ta amsa masu, kara daure fuska sukayi, “Wait….” Sharif ya fada sannan ya kama hanyan dakin mufida, yana isa ya dan bugi kofan tare da sallama, amsawa tayi tana mikewa zaune, shiga yayi yana kallon matar wansa da he’s older than, “Sis yaya yace kizo….” Ya fada atakaice not looking so bright, mufida gyara wuyan dan karamin hijjab dake kanta tayi “To ina zuwa….” Ta amsa Mashi amma kara gyara tsayuwanshi yayi yana cewa “Ai he’s said kafata kafanki….” Yafada yana kara murtuke fuska don yasan in ba don girman yayanshi ba ko kallon banza bata isa tayi Mashi ba, mufida bata kara cewa komai ba ta saka vine flat shoes dake bakin gadon ta mike, kofa ya bude mata ta fita ya bi bayanta tare da maida kofan ya rufe.
Maryam bata kara komawa part din yazid ba tayi zamanta falo, su kuma Sharif da shahid sukayi hanyan part din dad sai huce suke kaman wasu yan tasha.
Itadai mufida har ga Allah batason gani yazid for any reason in the world don yanzu tasan yana da someone that he loves and adores more than her Bedroom da yazid ke kwance tayi sallama, da sauri ya kalli kofan, ganinta makes him happy amma how she looks Scare’s him, siblings dinshi da suka rage wurin shi suna ganin mufida ta shigo suka mike suka bar masu dakin, tana tsaye a gefe daya har suka bar dakin, daga kanta tayi ta kalleshi shima mikewa zaune yayi yana kallon ta, ahankali ya mika mata hannu yayi mata alaman tazo, tsayawa tayi tana kallon how emaciated he is, “Baby pls come….” Ya fada mata ahankali yana mika mata hannu, ahankali ta taka zuwa bakin gadon ta zauna, “Princess.. I miss you….” Yafada yana matsawa kusa daita “Stop it….” Ta fada tana matsawa baya, “Am sorry… So sorry….” Ya fada mata yana rike wrist dinta, ahankali ta zare hannunta tana cewa “Stop it…
I can’t pretend anymore…. Ban Iya zama da wannan bakin cikin….” Fashewa tayi da kuka tacigaba da cewa “Pls ka sallameni in tafi….” Da sauri yazid ya Dora yatsanshi kan wet lips dinta “Shushhh….” Ya fada yana in a whisper yana goge mata face, “Pls don’t say that…am sorry….mai rabamu sai Allah….” Yafada yana goge mata face dinta, kai ta girgiza Mashi, “No…you heart lies with her….baka damu dani ba….” Ta fada cikin matsanacin kuka, kai shima ya girgiza mata “My heart does not lie with anyone but you….kawai tausayi ne da guiltiness ke weighing dina down….I love you and you know it…….” “No you don’t love me…pls ka sakeni…” Bata karasa ba ya kara Dora yatsa kan lips dinta “Pls stop saying that……” “You know I love you…” “That was then….if kanasona why duk ka damu haka?… Just take a look at yourself… All because of another… Ko abinci bakaci…nidai gaskiya zan tafi..
when everything settles down sai in dawo…ganinka haka breaks my heart….” Tafada tana kara volume din kukanta, rike mata two hands yayi “Baby its not because of her….” Which hes lying of course “Zunubin is too much for me….babu inda baa nemeta ba amma she’s nowhere tobe found… Kilan she’s dead all because of me….baby forgive me for being human…. This whole thing is killing me….the only thought that makes me strong is you…in kin barni ban san yanda zanyi da raina ba.. Pls baby don’t go….” Yafada yana Dora kanshi kan shoulder dinta, mufida shuru tayi deep down tanajin tausayinshi at the same time the thought of khadija irritates her, ahankali ta shafa bayanshi tana cewa “If you find her aurenta zakayi ko?…” Ta tambayeshi thinking about yanda zata Iya coping da sharing sweet, lovable romantic yazid dinta da wata, “Baby I don’t know yet…let’s find her first….” Yayi mata karya don yasan if he mistakenly says yes mikewa zatayi and hes enjoying her comfort, “Baby pls sleep by my side tonight….” Ya fada yana kara shige mata jiki, hararan bayanshi tayi “Only on one condition….” Ahankali yace “Anything for you…” “Promise me zaka bar nuna damuwa…promise me zaka koma normal life dinka as if nothing happened….” Shuru yayi baice komai ba don yasan that is absolutely impossible at the moment “I will try…” “Good.. Now bari inyi feeding dinka.. .” ta fada tana kokarin mikewa, kara riketa yayi da jikinshi, “Baby am not hungry…” Tureshi ta farayi “Then no deal….” Tafada tana tureshi, “OK…
Sorry…ki bani tea…zansha …” Ya fada don kar ya bata mata rai kuma Mikewa tazoyi ya Kara riketa, “Baby ki bari sai later…I miss you a lot….” Yafada ba don in zata bukaceshi zai Iya komai ba amma don ya nuna mata how much he cares, hannu ta Dora kan tummy dinshi that is so flat “Kalli yanda cikinka ya hade da bayanka….pls ni dai bari in hado maka tea din….” Bai kara cewa komai ba ya saketa ta mike shi kuma ya koma ya kwanta.
Direct Sharif da shahid suka shiga part din dad dinsu ba ko sallama, sai wani cika suke suna basarwa, big mom ce zaune tana magana da dad while Hajiya karama tana sauron su. Mom shuru tayi tana kallon su, kowannensu tsayawa yayi suma sun zuba masu idanu “Wai kuna haukane zaku shigo babu sallama sannan kunyi ma mutane tsaye?…” Hajiya karama ta fada cikin fada, “Munzo jin abinda ke faruwa ne….” Sharif ya fada yana daga gira daya, dad dinsu kam ya cika yayi fam “Kambu…amma wallahi zanyi maganinku yanzu nan in har Baku bar wajen nan yanzu ba…” Hajiya karama ta fada kaman zata tashi sama “Ai in mun bar wajen nan to kun gaya mana abinda ke faruwa… Dalilin dayasa yaya bai da lafiya amma duk baku damu dashi ba….ai muma yan gidan nan ne kuma we are no more kids….” Shahid ya fada atakaice sannan ya kalli Sharif yace “Ko ba haka bane?…” Ya tambayeshi da sauri Sharif yace “Haka ne …” Hajiya karama ji tayi kaman ta mike taci ubansu amma dad ya daga mata hannu alaman ta kyalesu, mom kam ko kallon su batayi ba balle su bata mata rai, dad daukan wayan dake gefenshi yayi sannan yayi dailing wata number, few seconds later ya fara cewa “Yauwa inspector… Ka taimaka ta turomin 4 police…” Sharif kallon shahid yayi shima shahid ya kalli Sharif suka yiwa junansu magana da ido suka juya, dad dinsu dakatawa yayi da wayan “Ku tsaya mana manya…you have some nerves…idiots…” Ya fada sannan ya ajiy wayan, daman he wasn’t making any Call Suna fita suka tsaya “Meye abunyi…nifa am disturbed… I really what to know abinda ke faruwa…dukda wannan ustaz yana hanamu walawa amma he’s our brother….” Inji shahid, ajiyan zuciya Sharif ya sauke “Nima I really want to know… Amma since it seems secret mu kyalle…in yayi tsami munji…” Ya fada given up “No gaskiya… We need to know… Duk sun raina mana hankali …har yanzu kallon yara suke mana.. They don’t think we are matured balle suyi sharing family problems damu…and were are the second born of this family…” Inji shahid, “Then me xamuyi?…” Sharif ya tambayeshi, shuru yayi for a while sannan yace “I know what to do…muje wajen grand ma….am sure mun San yanda zamuyi tormenting dinta har fada mana….” Yfada yana murmushin keta “Yes ni ban ma tuna ta ba…she’s our only hope…
amma wait what if bata San abinda ke faruwa ba…” “Sai mu tisata gaba tazo ta tambayar mana…” Dariya shahid yayi yana cewa “Yau ana yinta kenan…” Kenan.
Abangaren dija kam ji tayi ana taba mata kafa tayi saurin mikewa, wata cleaner ta gani da kayan aiki, “Ke lafiya kike kwance nan?… Ko duk salon saurin zuwan ne?…” Matar ta fada, ita dai dija bata ce komai bai sai saurin take ta mike, ji tayi kanta yayi mata dummm, jikinta rau da zafi, bag dinta ta dauka ta fara tafiya ita kuma matar ta tsaya tana kallon ta. Dija ji tayi duk ilahirin jikinta babu abinda yake mata sai ciwo, ankles dinta kaman an takasu, kawai sai ta fara breakfast da kuka, tana tafiya tana kira ammi cikin ranta, ji tayi she still want to lay down, tana tafiya tana kallon ko da akwai inda zata dan zauna for a while. Wani wuri ta gani still cikin hospital din, wurin ta nufa ta zauna tare da hada kanta da gwaiwa, sabon babin kuka tabude, babu abinda take kira sai ammi kaman yau ta bar gida tajeji, tana kuka tana taba jikinta tqnq imagining what sort of hotness is this? Cikinta ne yayi motsi tayi sauri dakata da kuka tana saurraron motsin, still wani motsin ta karaji, ahankali ta Dora hannu kan cikin ta, for the very first time dataji abu yayi portraying a cikinta, goge face dinta tayi ta rike cikinta da two hands dinta, kalle2 ta danyi don tabbatar da babu mai kallon ta, hannu tasa cikin riganta tana shafa cikin ta,
still abunda ke cikinta sai motsi yake, ko a lokacin dija batayi tunanin dane cikin cikinta ba, sai da cikinta ya motsa for almost 8 times sannan yayi still. Sai lokacin ta cire hannunta ta cigaba da kukanta “Gida nakeso….” Kawai take cewa. Kafin karfe seven na Safiya fever ya rufeta sosai don babu abinda take sai rawan sanyi, gashi rabonta da abinci tun kafin taga yazid. Ganin masu wucewa da yawa suna kallon ta yasa tayi karfin halin mikewa ta bar wajen tana tafiya kaman Kazan da ruwan sama ya doka sai rawa jikinta yake, sai da ta kai bakin titi ta tsaya tana kalle2 wani chemist ta tsaya kallon mai wurin yana budewa tana ganin ya gama budewa ta taka ahankali ta shiga wajen har lokacin bata bar kuka ba, mai wajen dake dusting wurin zaman shi ya daga kai yana kallon ta, ganin batace komai ba sai kuka yasashi cewa “Lafiya baiwar Allah?…” Ya tambayeta yana zama, bakin dija na rawa ta fara cewa “Ma…ga…ni…zaa…bani….” Ta fada tana kokarin daidaita kukanta, saurayin tsaya kallon face dinta yayi sannan yana kallon how swollen her lips is, “Maganin me?…” Ya tambayeta, shuru tayi tana tuna yanda ammi ke aikenta siyan maganin musassara, “Na…musassara….” Ta amsa Mashi, still tsaya kallon beautiful but sad face dinta yayi “Wa ya aikoki?…” Ya sake tambayanta, kai kawai ta girgiza Mashi alaman babu Wanda ya aikota “Me ke damunki?…” “Jikina…ke…ciwo….” Ta fada tana kuka, “Ina mamanki?…” “Tana….gida….” Tayi Mashi karya “Kinci abinci?….” Kai ta girgiza Mashi, “To…zan baki magani….amma ki tabbatar kinci abinci kafin kisha…kinji ko?…” Da sauri ta gyada Mashi kai, mikewa yayi ya tattara mata drugs. Nuna mata yanda zatasha yayi sannan ya mika mata. “Nawa?…” Ta tambayeshu gwanin ban tausayi, kura mata ido yayi for a moment sannan yace “Ki barshi…yi sauri ki koma gida kici abinci sai kisha maganin ki kwanta…kinjiko?….” Ya fada mata sounding very caring, ahankali ta gyada Mashi kai. “Na….go…de….” Ta fada sannan ta juya ta bar wajen.
WhatsAppFacebookTwitterFacebook MessengerGoogle+
Releated Post
April 2, 2018
NA CUCETA 23
April 1, 2018
Na cuceta 22
March 31, 2018
Na cuceta 21
January 2, 2018
ZAKISAN KONI WAYE 20
January 2, 2018
ZAKISAN KONI WAYE 19
January 2, 2018
ZAKISAN KONI WAYE 18
Book April 5, 2018 by Zuwairat Yunus
Leave a Reply
Your email address will not be published. Required fields are marked *
COMMENT
NAME *
EMAIL *
WEBSITE
SEARCH NOVEL
Search for:
COMMENTS
Nazy on NA CUCETA 23
Zainab Salihu (Mrs G) on NA CUCETA 23
shamsiyya muhd lawal on NA CUCE TA PART 20
Maman yasir on NA CUCE TA PART 20
umaryasmingago on NA CUCETA PART 1 COMPLETE
Maryam on NA CUCE TA PART 1
Bashaman on NA CUCE TA PART 1
Faiza Haruna on NA CUCE TA PART 1
💙💛💚🖤💜❤🧡
NA CUCE TA
❤💙💜🖤🧡💛💚
®Zuwairat ( ummumaryam)
2⃣5⃣
Tafiya tayi for about 5 minutes taji legs dinta sun gaji, bakin wani closed shop ta zaune ahankali sai shessheka take, ji take kaman ta hau titi ko mota yabi ta kanta ta huta, bayan kaman mintu goma ta kara mikewa this time wani shop ta nufa ta sayi small bread da ruwa, ahankali ta koma gefe daya ta bude fara ci, nan take ta fara vomiting kaman babu gobe, sabon kuka ta fara tana rike cikinta
"Wayyo cikina....ammi...cikina..." Ta dinga maimaitawa while tana amai, tana gamawa ta zame ta kwanta nan wajen batare data sha maganin ba. At that same time itama ammi tana chan tana kuka, already mutane gidan sun San abinda ya sami dija, kuma ba karamin fada da tsinuwa tasha wajen danginta ba don cewa sukayi tafi dija laifi, tunda tazo take kuka don gani take dija is no more, she hates herself so much that she wish death should take her away, babu mai kallon ta balle ya rarrasheta cos duk haushinta sukeji, at that moment da dija ke kwance kaman zata mutu itama ammi na kwance tana kuka tana kiran sunan dija,
"Dija ki yafemin..." Kawai take maimaitawa,
"Allah ka karemin dija in dai tana da rai.....Allah ka tsaremin dija indai bata mutu ...." Ta fada tana kuka,
"Wai baki yiwa mutane shuru?...bake kika koreta tabi duniya ba?... Kukan me zakiyi kuma?... Kawai ki zuba ruwa kasa kisha...." Inji wata tsohuwa mai kama da ammi,cikin kuka ammi ta dinga cewa
"Yau ina jin dija cikin jikina....ina ji kaman wani abu ya sameta...." Tafada cikin matsanacin kuka, baki tsohuwar ta tabe
"Ba sai ki ji dadi ba....ai sai ki zuba ruwa kasa kisha.... In ba keba wacece zata yanka hannunta ta yar koda kuwa hannun ya rube.....amma ke kika Iya korar marainiyar Allah bayan zaluncin data fuskanta....da akwai hisabi tsakanin ki da ita...kawai ki jira ki gani......" Tsohuwar ta fada sannan ta bar mata creepy and disgusting room wanda babu kamshin abinda ke tashi sai na tsamin furan daya kwana.
"Ni dai...Ku taimaka Ku nemomin dija....wallahi nayi kuskure..." Ta fada tana kuka
"Ina jin da akwai abinda ke samun dija...ina ji a jikina...." Ta dinga maimaitawa.
Itama dija dukda tana kwance nan kasa idanuwanta rufe amma bata bar kiran ammi ba, hawaye da fita daga closed eyes dinta. Sai nishi kawai take tana haki kaman wacce tayi gudu while two hands dinta rike da tummy dinta
Wajen karfe biyar na maraice su Sharif suka iso gidan grandma dinsu dake hotoro
Sukaje, kusa da bakin kofan falo sukayi parking motarsu instead of parking lot, ba komai yasa sukayi hakan ba sai don plan din da sukayi saboda abunda ke tafe dasu.
Falon old woman din suka shiga suka tardata ta kurawa arewa 24 ido da medical specks a face dinta. Daga kai tayi tana cewa
"Wane arnene ya shigo babu sallama?..." Ta fada cikin tsiwa dukda tasan sune amma dayake itama ba daga bayaba.
"Arnayen jikokinki ne?..." Suka amsa mata suna zama both side dinta, tsoki taja
"Wai Ku yaushe zakuyi hankali...?" Ta fada tana juyowa tana kallon faces dinsu one after the other,
"Lokacin da jakkuna sukayi kaho..." Sharif ya amsa mata as usual,
"Murja!!!!...." Shahid ya kwalawa wata kira, Wanda saida tsohuwar ta Dade kunnenta sabida kara cos sun San ko kadan bata kaunar hayaniya. Da sauri yarinyan da aka kira da Murja ta fito da gudu har jikinta na rawa don tasan ko suwaye,
"Ki kawo mana abunsh..." Shahid ya fada mata, da sauri ta juya, su kuma suka kalli juna tare da fashewa da dariya, ko na meye oho. Ko da yarinyan ta kawo masu kunun aya dariya suka sake yi duk sun takurawa baiwar Allah dake zaune tsakiyansu, saida sukasha sannan Sharif yayiwa shahid alama da ido, ahankali shahid ya dauke wayan grandma dake kusa dashi ya saka cikin aljihunshi sannan Sharif ya fara cewa,
"Inna...munzo ne dan Allah ki fada mana abind ke faruwa chan gidnmu..." Ya fada mata sounding very stubborn, tsohuwar gyara zaman specks dinta tayi sannan tace
"Ban ganeba....meke faruwa?... " ta tambayesu tana kallon faces dinsu
"Oho...muma bamu Sani ba...inda mun sani ai baki ganinmu nan..." Inii Sharif, dakuwa ta sakar Mashi a fuska tana cewa
"Kaci uban daya haifeka....ni kake cewa oho?....ni Saar ubanka ne?... Ku tashi Ku tafi kafin in kira ubanku...."
Ta fada tana dungurin Sharif a goshi, shikam shahid rike baki yayi yana dariya, saida ta gama balbaleshi sannan shahid yace
"Inna baki gane ba...yaya yazid ne bai da lafiya...Kuma duk yan gidan basu damu dashi ba,...ko zuwa inda yake basuyi ba...shine mukace muzo mu tambayeki ko zaki fada mana abinda ke faruwa...." Kallon banza ta watsa Mashi
"To ban Sani ba...Ku tashi Ku bani wuri...." Kallon juna su kayi,
Dukkansu mikewa sukayi,
"Wallahi sai kin fada mana...ko kuma mu saka waka...." Inji Sharif,
"Kun Dade Baku saka wakan ba..." Ta fada tana gyara zamanta, remote dinta suka dauka suka chanza zuwa tashan boom TV, suka saka waka sannan suka saka a highest volume, tsohuwa zaro idanuwa tayi tare da dafe kanta, da sauri ta mike ta kashe kallon tana neman wayanta don kiran dad dinsu amma bata ganshiba, gefe daya suka koma tare da folding hands dinsu a chest sukayi tsaye suna kallon tsohuwa tana birkita inda ta zauna, daga kai tayi ta kallesu
"Dangin firauna ina kuka kaimin waya?..." Ta fada tana gyara daurin zaninta,
"Ai inna ki fada mana kawai sai mu baki wayanki tare da bar maki gida...." Shahid ya fada atakaice, tsohuwar zama tayi bata ko kallesu ba
Ganin Sharif ya nufi wajen kayan kallon zai kara kunnawa yasa ta mike
"Kana kunnawa sai da tsinewa ubanka.... " ta fada kaman zata sauce,
"Ai danki ne...in kin tsine Mashi matsalan ki..." Inji shahid dake jingine da bango yana dariya, Sharif kara kunnanawa yayi ya kara kura volume, ta bishi ya gudu ta koma kashe suka kara komawa, babu irin zagin da basu sha ba amma kememe suka ki rabuwa da ita har saida ta gaji da kashe kayan kallon ta zauna tana haki kaman wacce tayi race,
"Wallahi ban san abinda ya fara ba...uban Ku bai fada min ba..." Ta rasa maganar da zagi, rage volume sukayi sannan shahid yace
"An ma rainaki wallahi... Yanzu bari in dauko maki hijjab mu kaiki har gida ki jiyo abinda ke faruwa...."
"To Ku fara bani wayata...." Ta fada masu, kallon juna sukayi suka tuntsure da dariya
"This old woman wants to use sense on us...." Sharif ya fada yana dariya
"Ai inna in kin ga na baki wannan wayan to mun isa chan Gidan...." Inji shahid, daman tacika tayi fam kuma tana bukatar gaya danta yayi mata iyaka da su, Murja ta kira ta dauko mata hijab, few seconds later ta fito da hijab, fixgan hijabin tayi daga hannun Murja ta Dora a shoulder dinta ta tashi kaman zata tashi sama tayi waje, kallon murja dake tattare cups sukayi Sharif yace
"Babe ya ranar nan?..." Ya tambayeta yana daga mata gira, batace kala ba sai dariya suke da sauri ta kwace cups,
"Babe kilan mu dawo da mun ajiye Hajiya... Me kike so..." Inji shahid, har ta shiga kitchen ta leko ta watsa masu disgusting look sannan ta shige, kara dariya sukayi sannan shahid yace
"Kin harari uwarki da ubanki..."
"Don't mind her ta samu fresh boys sai yanga take...remember she wasn't a virgin...." Inji Sharif, cikin dariya shahid yace.
"Kilan she's jealous of the gal we brought here last...." Bai idaba Hajiya ta dankara Masu ashar Wanda yasasu barin wurin.
Suna kaiwa gida sukayi parking sannan suka bata wayan ta, tana fitowa ta fara kwallawa dad kira tundaga waje
"Isa!... Isah!!!...." Kawai take fada da karfi, yaran gidan dake wasa a falon Hajiya babba fitowa sukayi da gudu
"Inna lafiya?...." Daya daga cikin su ta tambayeta,
"Kin ci ubanki....ina ubanku yake...." Tafada tana tafiya irin na old people sannan har lokacin hijjab dinta na kan shoulder dinta, dad ne ya fito, yaga mom dinshi sai zazzaga balai take, tana ganin shi ta fara
"Wallahi kayi min iyaka dukkan yaranka...kar shegen daya kara takamin gidan....kar ka kuskura su kara zuwa gidana..." Ta fada tana wuceshi zuwa part dinshi, dad dai tsaye yayi ya rasa inda ta dosa, bin bayanta yayi
"Wani abu akayi maki?..." Ya tambayeta in a soft tune,
"Ni dai kayi min iyaka da yaranka kawai...mussaman wayan nan masu kama da shaidanun...." Tafada tana shigewa falonshi, shima shiga yayi. Su mom ma zuwa sukayi suka gaidata amma ko amsawa batayi ba sai balai kawai take tana ya rabata da yaranshi, sai datayi mai isanta sannan tace
"Ina yazidu?..."
"Yana bangarenshi..." Hajiya karama ta amsa mata,
"To ubanme yayi maku kuka ki kula dashi bayan ance baida lafiya?...." Ta tambayesu atakaice, dukkan su shuru sukayi sai dad yayi karfin halin cewa
"Wa ya kai maki wannan maganar?..." Dakuwa tayi Mashi
"Wato dai gaskia ne baida lafiya kuma Baku kulawa dashi...to Ku fadamin abinda yayi maku...." Ta kara tambayansu, dad zama yayi yana Neman hukuncin daya dace da dasu Sharif don yasan its their hands doing.
"To tunda bani da darajan sanin abinda ke faruwa bari in tashi in tafi...." Ta fada tana kokarin mikewa, da sauri dad yace
"Kiyi hakuri inna....abinda ya aikata bakina bazai Iya furtawaba....amma muje ya fada maki da bakinshi...." Inji dad, harara ta watsa Mashi tare dasu mom sannan ta mike su dad sukabi bayanta. Part din yazid tayi suna biye daita kaman wasu guards. Daman su Sharif na boye cikin mota don sun San ba karamin haushinsu dad zaiji ba, suna ganin sunshiga part din yazid sukayi saurin fitowa tare da komawa bayan window dake direct to his bedroom, in dai zaayi magana da karfi zakaji, kasa kunne sukayi kaman dole
Inna na shiga ta tarda yazid rungume da mufida suna bacci don data bashi tea ya dan sha kwantawa sukayi tare
"Yaran zamani babu kunya babu tsoron Allah....gidan surukai take kwance jikin miji da rana tsaka...." Tafada tana karasawa bakin gadon, dad dasu mom tsayawa sukayi bakin kofa, hannu ta daga ta lukawa mufida duka a baya Wanda yasa ta farka a gigice
Shima yazid farkawa yayi, mufida bude ido tayi ta kalli tsohuwar dake tsaye kanta tayi sauri zare jikinta daga na yazid, bata ji kunya ba saida ta hangi dad dasu mom tsaye kaman ta nutse kasa, shima yazid shafa face dinshi yana kallon inna tare da lekawa ta gefe yana kallon iyayenshi, fuskan mom ya kalla yaga ta watsa Mashi irritating look, sauke kanshi kasa yayi don bai Iya kallon dad, duk iyayen nashi sunyi mamakin ganin yanda ya koma don mom tamkar ta fashe da kuka takeji amma her face is saying something different, da sauri mufida ta fita daga cikin blanket tare da sauka daga kan gado, jikinta sai rawa yake, Allah ya taimaka she's decent, yazid ne kawai dake sanye da boxers da singlet , inna bayan mufida da ke barin dakin tabi da harara sannan ta maida hankalinta kan yazid da Duk ya susuce,
"Kai wannan dan cutan zamani ya debo?...." Tayi directing question dinta to dad daya harde hands a chest dinshi fuskanshi babu walwala shima yana kallon yanda ya chanza kaman bashi ba,
"Wai badaku nake ba?... Sida ya kwaso?..." Inna ta sake tambayansu, yazid daure fuska yayi baice komai ba, jin shuru yayi yawa yasa inna kallon yazid
"Kai ubanme ke damunka?...." Inna ta tambayeshi, baice Kala ba kanshi kasa yana gyara blanket dake jikinshi,
"Wai bakajine!!!..." Dad ya daka Mashi tsawa
"Babu...komai...." Ya fada kanshi kasa, bski inna ta bude
"Lallaima...wato baka fadamin ko?..." Imna ta fada tana nuna kanta,
"Kana fadi kafin rainka ya ya baci?..." Mom ta daka Mashi tsawa,
"To a kyaleshi mana...haba...." Inji Hajiya karama, nunata inna tayi da yatsa
"Kiyi min shuru...badake nake ba.... Mtwsss"
Ta dakawa Hajiya karama tsawa, turo baki tayi ta kauda kanta gefe,
"Ni babu abinda ke damuna..." Inji yazid,
"So kake sai ranka ya baci kenan..." Inji dad a fusace, juyawa yayi ya kalli inna sannan ya fara cewa
"Wannan shegen yaron mugun mayaudari ne...yaudareni...na aminta dashi...na fifitashi kan sauran yaran gidan nan...Ashe dan iska ne ban saniba... Yar yarinya data bata fi shekara sha 14 da haihuwa ba yayiiwa....fyade...." Su Sharif bude baki sukayi,
"Yanzu yanrinya tana chan da ciki babu Wanda yasan labarinta....shine yake wannan munafurcin...wai yana nadama...." Dad ya fada, yanda magana ke fita daga bakin shi kasan ranshi bace yake, inna mutuwan tsaye tayi tare da rike baki, mom kam kara fashewa tayi da kuka ta bar dakin, yazid Kuma sunkuyar da kai kasa yayi, inna data gama bude baki sai cewa tayi
"To yanzu meye dalilin wannan ramar?..." Shine tambayan datayiwa dad, kallon mamaki dad yayi mata,
"Ka tsaya kana kallo na....nace ya akayi ya rame haka?..." Ta sake tambayanshi,
"Wai inna bakiji abinda nace bane?...."
"Naji mana....ai dan fyade ko ciki ba yau aka fara ba!...ko wayan nan banzaye kananan yaran sunayi balleshi?...." Baki dad ya rike haka suma sharif,
"Ban gane ba..." Dad ya fada with a shock on his face,
"Sharifu da shahidu mana...mai gadina sai dayayi min kashedi Kansu...wai in na fita suna kawo yanmata...balleshi yazidu?...."
Baki suka kama daga inda suke sauraron abinda inna ke cewa,
"Muje...muje...muje...." Sharif yayiwa shahid whispering yana turashi daga inda yake tsaye. Da gudu suka shige suka bar gidan
Shima yazid kurawa inna ido yayi yana kallon ta don ya tabbatar da abinda take cewa don at that moment ya mance da matsalanshi, afusace dad ya bar wajen, inna kallon yazid tayi sannan tace
"Kai kuma shege ba ance ana amfani da wani abu mai hana mace ciki ba?...."tafada sounding very serious, daga kai yayi ya harareta.
💚❤🧡🧡💜💚💛💙
Wai kaman ni ummumaryam in bude wattpad account, amma getting to three weeks har yanzu banda upto 1k followers🤔.
Gaskiya nayi fushi tunda kuma Baku voting Baku following dina. Nima zantafi Hutu har sai kunyi following dina tare da voting.🤒🤒🤒😝😝😝 da gaske nake💁🏽♀
[11:54PM, 4/22/2018] +234 806 399 3789: ❤🧡💜💛💚💙
NA CUCE TA
💜💛💜💚💙❤
®Zuwairat (ummumaryam)
2⃣6⃣
_Sweetheart thanks for the prayers, am getting better_
_Babyna, sweetheart dina, habibtyna, I wish you happy birthday in advance, I wish ina iya kara typing cos of you tomorrow amma I can't, age in grace, may Allah grant you all you desired, you_ *know my love for you is.....🤦🏽♀ ban San yanda zanyi describing dinshi ba amma know that you are special to me. Happy birthday sweet* *Sawwama* .🎂🎂🎂🎂🎂🎂🎂🎂
_Dedicated to you, and you alone_
Hajiya karama dake tsaye bakin kofa tsoki taja ta bar dakin saboda takaicin abinda inna ke cewa, cikin matsifa inna ta juyo ta kalli bayan Hajiya karama
"Kinyiwa uwarki tsoki...banza fitsararra..." Inji inna, yazid dai gyara blanket dake jikinshi yayi yana harara inna
"Nace kai baka amfani da kayan zamani?... Kanenka basuyiwa kowa ciki ba sai kai banza soko...gaskiya kaji kunya...."
"Inna dan Allah ki rabu dani inji da abinda ya dameni...." Yafada yana daga mata hannu
"Kaci ubanda ya haifeka....ni kake yiwa matsifar dan uwarka...." Tafda cike da fada, yazid dai bai kara cewa komai ba, haka ta zazzaga Mashi fada Kuma ba kan meyasa yayi raping poor innocent gal take mashi ba sai kan me baiyi amfani da CD ba, takaici da haushi duk sun cika yazid, daman yasan wannan Karami daga aikinta kenan, hada kai da gwaiwa yayi yana tuna abinda inna tace game dasu Sharif
"Allah yasa is part of her cork and bull story...ya fadawa kanshi yana daukan wayanshi domin kiran mufida.
Shahid na tuki Sharif dake zaune kusa dashi sai saukar Mashi ruwan balai kawai yake
" I told you mu rabu dasu since its a secret amma ka nace sai mu gano abinda ke faruwa...gashi garin binciko na wani an binciko namu...." Inji Sharif dake huci, tsoki Shahid yaja
"Wallahi kana kara cewa its my fault zanyi parking motan nan muci uban juna yanzu...." Bai idaba sharif ya katse shi dacewa
"Anje an fada...laifin uban waye in ba naka ba?... Its all your fault... Kasan halin dad...we don't know irin action da zai dauka kanmu ba...." Ya fada cike da tsoro, shahid baice komai ba yayi parking motan gefen street dinsu don daman basuyi nisa ba, Dora kai yayi kan staring yana tunani, shi kuma Sharif relaxing yayi jikin kujeran motan yana breathing kaman Wanda yayi race, ahankali shahid yace
"Just relax...dad ba zai hukunta mu kan maganar wannan lunatic old woman ba..." Yafada in a comforting tune don duk da ac dake cikin motan Sharif sai hada zufa yake saboda fargaba, daga kai yayi ya watsa ma Shahid harara
"You are talking kaman bakasan halin dad ba....yana wasa da maganar wannan tsohuwar ne?....kasan what ever she says is final...ni dai am scared... Allah yasa kar dad yayi cutting allowance dinmu...." Inji sharif, shuru ya dan biyo baya for a moment sannan Sharif ya saki wani dan iskan murmushi tare da cewa
"Wai is it true yaya yayiwa wata ciki?.... I still can believe this...." Yafada with amusement, shima shahid dariya yayi yana cewa
"Amma yaya is a disappointment... Ji yanda ya rame kaman kanshi farau....mtwsss...."
"Novice ne...don da gani he's regretting it...." Dariya sukayi duka, wayan shahid ne ya fara ringing,
"The boss is calling..." Ya fada yana nunawa sharif screen din wayan,
"Wallahi wannan tsohuwar najadun ta ja mana...." Inji sharif yana kallon screen din wayan da aka rubuta my hero, which means their dad, yana picking yayi saurin saka a loud speaker,
"H...." Bai karasa ba dad dinsu yace
"Ku sameni now!!!..." Yana kaiwa nan ya katse wayan. Kallon juna sukayi sharif ya hadiyi wani abu sabida tsoro, shahid hannu ya Dora bisa kai, few seconds later yace.
"See we have to be bold... We shouldn't look suspicious...." Inji shahid dake juya kan mota zuwa gida.
Dija na nan kwance har karfe 10, wani irin bacci mai nauyi ya kara daukata amma ba mai dadi ba, taba bacci tana firgita, kudundune kanta tayi sabida sanyin da takeji amma rana da fara dukan jikinta ta fara jin dadi amma fever da takeji kara rising yake don inda zaa aunata da thermometer sai ta bawa 48 baya, abunka da jos babu mai maida hankali kanta, kowa ta kanshi yake amma wasu sukan tsaya su kalleta for just few seconds sai su wuce while wasu ko inda take basu kallo, ahankali ta bude idanuwanta da sukayi mata nauyi, ganin mutane na wucewa da yawa yasa tayi karfin halin mikewa zaune, kokarin mikewa tayi amma she couldn't, da crawling ta koma jikin wani bango dake gefe daya ta Jingina, duk abinda ke faruwa tana rike da bag dinta tare da drugs and sauran bread data saya, she never needs her mother the way she needs her now, she don't want anything, kawai abinda takeso is someone she can hold on to, somebody that will hold her back,
"Ammi...." Tafada ahankali tana nishi, maganin da aka bata ta dauko, ahankali ta daga kai ta yiwa mai saida ruwa alaman yazo da hannunta, da sauri yaron ya kawo ruwa ta mika Mashi goma ya bata ruwa daya batare datace uffanba, maganin ta balla ta saka a baki sannan tasha ruwa, bread tayi kokarin ci saboda yanda cikinta ke crumbling amma ta kasa, kara daga kai tayi tana kallon masu wucewa ko Allah yasa taga abinda zatayi shaawanci Allah so kind sai ta hangi mai saida gurasa, sai taji she can eat it despite her lost of appepite, kiranshi tayi ya zo ta sayi na hamsin, ko rabi bataciba ta ajiye sauran gefe daya, inda ta jingina babu rana so she was so cold, hawaye ne ya kara gangaro mata.
Ahankali ta daga hannunta ta goge, tana gogewa wasu na fitowa, yanzu takejin rashin uwar tattare daita, she's missing her family like crazy, adua take ko Allah yasa taga mutum daya Wanda tasani, she really needs a comforter, she's so lonely, she is wondering how cruel and wicked the world is, gata yar yarinya in pain and agony amma no body cares, gani take inda zata mutu nan babu bai bin ta kan gawanta,
"Mutuwa...kazo...dan Allah....." Ta fada sounding so feed up. Tana nan zaune har karfe sha biyu inda taji wannan fever ya sauka, amma she still feels weak, ganin babu mai damunta kan ta tashi inda take zaune yasa ta kara relaxing, bag dinta ta ajiye kayi tayi pillow dashi, few minutes later bacci ya kara dauketa.
Bata farka ba sai bayan asr, mikewa tayi taji jikinta da sauki sosai, tanason dan yawo kaman yanda ta saba amma gani take zata hadu da yazid, har yanzu sunanshi bai zauna mata sosai ba, at times she recall Yasir wani lokacin Kuma ta tuna hes yazid not Yasir,
"Allah yasa kar in ganshi...." Ta fada tana tashi tsaye daga inda take zaune.
Bayan sallan magrib dad ne zaune ya hada tagumi sai Hajiya karama da Hajiya babba da suke zaune both side dinshi, then inna dake zaune kan kujera da plate hannunta tana cin tuwo shinkafa sai fada take wai bai yi taushi ba
"Wai tuwon shinkafan sai gris...gris...yake...mata babu abinda suka Iya.....ko danko tuwon baiyi ba.. Ko saurin uban mu kuke oho...."tafada tana kai loma Kuma from all indication tana jin dadin abincin amma she cant stop complaining, Hajiya babba bata daga kai ba don abinda ya dameta daban, ita Kuma Hajiya karama kallon ta tayi ta watsa mata annoying look batare data bari ta ganiba, sallama akayi Hajiya karama ta daga kai ta amsama su sharif dake sanye da jallabiya kaman wasu ustazai, don suna dawowa suka tarda dad zai fita masjid, suma da sauri suka karasa tare da watsa ruwa suka tafi masjid, kowanne da tunanin dayake, direct daga masjid part din dad sukayi. Itadai Hajiya karama tasan abinda ke nan amma Hajiya babba bata Sani ba cos bata nan lokacin da inna ta fasa wannan kai, inna na ganin su shigo dakin ta daga kai ta watsawa each and everyone dinsu harara tare dacewa
" shegu Ashe kuna sallama...dayake ni kun raina ni...." Tafada masu, basu kalli inda take ba suka samu gefe daya suka rakube, sunfi minti biyar da zama sannan dad ya daga kai idanuwanshi kaman garwashi ya fara cewa
"Ba....." Da sauri inna ta daga Mashi hannu,
"Me zakayi?...."
"Magana zanyi masu... "
"Ina yazidu?... Ai shine babba... Don haka...kome zaayi dole a kirashi...." Inna ta fada atakaice, dad dai baiso hakan ba amma bai yiwa inna gardama don haka ya umarci shahid ya kirawo yazid, Shahid na zama shima ya shigo da sallama ya samu wuri ya zauna tare da mike legs dinshi sannan ya soka hands dinshi cikin cinyanshi, kanshi kasa, daman yana shigowa dad ya kara hade rai, saida kowa yayi settling sannan dad ya fara cewa
"The reason Dana kirawo Ku nan is not for anything sai don Ku biyu...." Ya fada yana nuna sharif da shahid, gabansu ne ya kara faduwa, matsawa shahid yayi kusa da Sharif ya Dora hannunshi kan hannun sharif dake kasan tiles,
"Na Baku nan da sati biyu kowannen Ku ya fiddo matar aure!!....." A razane su shahid suka daga kai suna kallon dad, surprise look ne kwance kan face din Hajiya babba, Hajiya karama tayi saurin cewa
"For what?...." Bata idaba inna ta katseta dacewa
"For meye?....basu isa auren bane?....ko da akwai abinda shegun yaran nan basu Sani ba?...." Shi kam yazid eyes dinshi lumshe Kuma tunda ya shigo falon bai daga kai ba,
"Gaskiya ni ban son aure...." Sharif ya fada
"Nima wallahi am not ready for marriage...." Inji shahid,
"Kai!!!...." Dad dinsu ya daka masu tsawa,
"Ina wasa daku?...." Da sauri suka girgiza kai,
"Then kowanne ya fiddo wacce yake so ko Kuma ni in zabar maku...." Dad ya fada atakaice,
"Ni wallahi bani da wacce nake so...." Shahid ya fada kaman zaiyi kuka at the same time yana harara inna dake lashe hannunta kaman babu gobe,
"To ai an gama...isa ka bari ni zan zaba masu mata cikin dangi....." Inji inna dake ajiye empty plate dake hannunta kasa, da sauri suka mike,
"Wallahi bamu son aure...yanzu ...." Suka fada in chorus,
"Sit now!!...." Dad ya daka masu tsawa, da sauri suka koma suka zaune, yazid dai ko uffan baice ba cos hes absent minded,
"Bakuson aure kuke bin Matan banza?..." Inji inna, da sauri suka daga kai suka kalleta
"Mu!!!!!" Suka fada tare kaman basu San abinda take cewa ba, itama Hajiya babba daga kai tayi tana kallon inna cikin tashin hankali
"Inna matan banza Kuma?..."
"Eh sharri zanyi masu?...to aure babu fashi... Sai anyi ko kuna so ko baku so...." Tayi directing maganar ta to su Hajiya, Da sauri hajia babba ta mike tana cewa
"Nifa ban gane abinda ke faruwa nan ba...." Itama inna mikewa tayi
"To dukana zakiyi ne....naga kin tashi tsaye,..." Kallonta dad yayi ta koma ta zauna
"Mu wallahi babu ruwanmu....sharri take mana...." Inji shahid, hannu innata Dora bisa kai,
"Ni kuke kira da makaryaciya?.....inna lillahi.....isa kana ganin yaranka suna kirana da makaryaciya?...." Inna ta fada kaman zatayi kuka, hararanta Hajiya karama tayi,
"To gaskiya baa yiwa wayan nan yaran da basu mallaki hankalinsu ba aure....how old are they?....ni dai ...."
"Keep quite!!...." Dad ya daka mata tsawa sannan ya maida hankali shi kan su shahid
"Both of you are getting married in the next two months... That's final..." Inji dad
Hannu suka Dora bisa kai
"Dad dan Allah kayi hakuri.. Babu abinda mukayi....wannan innan karya take...."
"Quite.. Inna ke karya?..." Inji dad, yazid ko nude eyes baiyiba balle ya daga kai har yace kala,
"You can go..tunda baku da wacce kukeso....sai inna ta nema maku mata...." Inji dad, da sauri shahid yace
"Ina da wacce nake so...." Wani irin disgusting look Hajiya karama ta watsa Mashi,
"Wai da gaske kake ne?..." Ta tambayi dad,
"Do I look like am joking?..." Ya amsa mata atakaice
"Haba alhaji...pls let's do some investigation.... It might not be true..." Inji Hajiya karama, Hajiya babba kam confusion bai barta tayi magana ba, ita ba aure ne damuwanta ba, kawai matar banza da inna ta ambata, daga kai tayi ta kalli yazid dake zaune wuri daya ko daga kai baiyi balle motsi, she feels for him har cikin ranta,
"Yauwa dan albarka...wacece kakeso?..." Inji inna ta tambayi shahid, bai amsa ba ya watsa mata harara
"Ba da kai akeba?..." Inji dad, da sauri shahid yace
"Asabe...." Ya fada yana tunanin his feelings towards her, kallon shi Sharif yayi
"Wacece ASABE?...." Dad ya tambayeshi,
"Mai aikin small mom...." Yafada kanshi kasa at that moment sai yaji ko yanzu aka daura aure its OK, wani irin tsoki small mom taja
Good....kai kuma fa?..." Dad ya tambayi sharif,
"Ai dad ni wayanda nakeso suna da yawa..." Ya fada yana turo baki,
"Made up your mind...." Inji dad, hajia babba mikewa tayi itama Hajiya karama tabi bayanta inna tabisu da harara.
"To mutum biyu nakeso...." Ya amsa wa dad,
"Zan aura maka daya kai kuma in kana da hali ka auri daya da kanka...." Inji dad
"Ai dad ban iya auran daya in bar daya...sai dai kayiwa shahid kadai in na fara aiki in hada su biyu in aura...." Ya fada babu kunya,, yazid baisan sanda murmushi ya bayyana kan face dinshi ba
"Wallahi dad karya yake....in baa yi Mashi yanzu nima kar ayi min...." Inji shahid, hararanshi sharif yayi
"Ai kai kana da wacce kakeso....kawai kayi ni nayi nan gaba ...." Shahid zai magana dad ya daka masu tsawa don ya lura abin zai zama wasa inna kuma tagumi tayi ta cika tayi fam.
"You are all dismissed.. Kuje Ku fara shiri...your wedding is in two weeks time...." Dad ya fada atakaice, da sauri suka mike
"Ku tsaya dan waje Ku maidani dan ubanku..." Inji inna, basu CE komai ba suka fice, inna mikewa tayi tabi bayan su shahid, ahankali shima yazid ya mike ya koma part din shi.
Inna ba karamin jijjiga tasha a motansu shahid on their way back ba, sai tsine masu take amma basu juyawa balle su tanka mata, har bump suke tsallakawa da gudu.
_Two months later_
Atakaice cikin wata biyu saida yazid ya je jos sau uku duk don neman dija amma all to no avail, duk zuwan dayake bai fadawa mufida the exact place da zashi sai dai yace office things, amma duk zuwan zan in har ya dawo sai yasha drip sabida rashin cin abinci.
Abu kaman wasa anata preparation din auren sharif da shahid, babu irin magiyan da su Mom basuyi ba amma babu abinda dad ke cewa sai ban barin yaran nan sukani cikin hallaka so better in fita hakkinsu.
Su kam yanzu basu damuwa don sun San dadin mace so suna tunanin they don't have to screw and be afraid anymore, they are free to do what so ever da matansu, kuma sun San money won't be the matsala cos dad yayi masu starting elaborate business kowa da nashi, wani lokacin sai sharif ya rafka uban tagumi da shahid ya tambayeshi matsalan sai yace
"Yanzu @ 25 zamu samu yara kenan?..." Sai shahid yace
"Haven't you had of family planning?..."
"Amma ance it's dangerous.... I love asiya( ASABE)...."
"Then get ready tobe a dad...nidai am not ready... Abinda nakeso is non stop sex...har inji na bar shaawa...." Inji shahid dake mika.
"Hmmm..."
"Ni one thing is that zan kara mata ko zuwa next year ne..." Shahid Yafada not planning at all.
Ita kam ASABE tunda sharif yace ita zai aura dad yasa aka maidata gidansu without reason, gidansu fada suka dinga mata kan ta watsar da damanta tunda tayi laifi an maidota, duk explanations da take masu kan batayi komai ba is not accepted by her guidance har sai bayan sati daya da dad da wasu friends dinsu sukaje Neman auren asabe ga shahid. Da gudu suka amince amma ita da kanta bataso.
Su Mom basuki zabin shahid ba don sun San da talaka da maikudi are all from Allah, and what will be will always be nor matter the obstacles. Lefensu irin daya akayi duk expensive and elegant kaya aka zuba. Tunda ake maganar wedding din yazid bai taba magana ko sau one ba, shidai nashi ido don according to him his problems are enough for him.
Abangaren dija kam taga rayuwa cos tayi spending two whole months on the street of jos, yanzu her pregnancy is 7 months, in ka San dija last three months to yanzu bazakayi identifying dinta ba don tayi baki tayi dirty kafanta yayi developing cracks she looks so tired and pale, yanzu ko hijjab bata yawo dashi kanta kaman na mad person, she looks older than her age, people around sun Riga sun San she's homeless hakan yasa wasu ke dan bata abinci kyauta, tayi kukan rashin kowa har ta hakura ta barwa Allah komai. Amma one thing shine babu Wanda ya kara molesting dinta don kafin a farga da she's aloner har cikinta ya fito. At time in Tana zaune gefe daya kafin ta kwanta sai ta rungume cikinta da kanta don yanzu tasan da akwai da cikin cikinta, the moment tayi hugging cikin sai taji all loneliness is gone, wani lokacin sai ta dinga yiwa cikinta magana in short kaman wata insane person ta koma.
Sweetheart kar wacce tayi min kuka cos of dija, remember its just a fiction nothing real.💁🏽♀
Once again thanks for the prayers.
[11:55PM, 4/22/2018] +234 806 399 3789: ❤💙💜💛💚🧡
NA CUCE TA
🧡💚❤💙💜💛
®Zuwairat (ummumaryam)
2⃣7⃣
Yau anyi ruwa sosai a jos hakan yasa garin yafi da sanyi, dija da rakube gefe daya a inda take kwanciya wato inda masu ganin doc ke zama, ji tayi sanyin yayi yawa, ga jikinta nayi mata itching don har ta mance rabon da tayi wanka, she can smell her body, amma hakan bai hanata jin sanyin ba, bodyguard dintane ya motsa don tana ganin cikinta amatsayin abinda ke tsaronta don duk yanda take da jin tsoro data tuna da akwai wani cikin jikinta sai ta rage jin tsoro, duk yanda take cikin damuwa data tuna abin cikinta sai ta saki murmushi, kawai sai ta zauna tana picturing face din abin dake cikinta,
"Da sanyi ko?...." Ta fada ahankali bakinta na rawa,
"Kaima kana jin sanyin?..." Ta sake fada tana kallon cikinta, kuma Allah so kind in tanawa cikin magana bai dadewa sai yayi motsi kaman yana replying ba karamin dadi hakan ke saka dija ba,
"Banji ba...da sanyi?..." Ta sake tambayan silent tummy dinta, shuru tayi tana sauraron movement as usual amma nothing, shafa cikin tayi,
"Babu motsin yau?.... Kayi motsi....kaga yau babu wuta ....tsoro nakeji ...kuma ga sanyi...." Ta fada tana shafa cikin ta, still shuru babu response, sikam daga hannunta tayi ta laftawa cikin duka, Wanda sai da ta dan saki kara saboda zafi. Nan take abinda ke cikinta ya fara juyawa kaman yanda take bukata, murmushi ta saki
"Nace kana jin sanyi?...." Ta tambayi cikin, motsi ya danyi
"To bari in rufeka...karkaji sanyi...." Ta fada ta bude bag dinta daya kara tsufa yayi dirty saboda yanda take pillow dashi always
Daya daga cikin kayanta da sukayi dirty ta dauko ta rufe cikinta,
"Sanyin ya dainako...." Ta tambayi cikin tana shafa shi tro and fro, dan biting lips dinta tayi sabida yanda sanyi ke rasta legs dinta, Riga daya ta kara daukowa ta rufe legs dinta sannan ta samu sauki. Dan juya kanta tayi gefe daya kawai sai yazid ya fado mata arai, sai take tunanin da batayiwa ammi gardama ba da yanzu tana zaune lafiya da family dinta, she's young and innocent amma yanzu tasan yiwa babba gardama is bad don ta koyi darasi a rayuwa, tasan duk abinda babba ya fada is always right don she promise herself never to disobey an elder again. Tana tuna sanda ammi ke kukan kan kar ta tafi ta barsu amma she wanted a better life for herself and her family, bata yi zaton such an awful destiny awaits her ba,
"Mutane basu da mutunci...in nayi kudi zan dinga taimako....in naga yar karamar yarinya zan taimaka mata....dukkan mutane basu iya taimaka min...." Tafada tana fashewa da kuka at the same time tana scratching jikinta, bata iya good ten minutes batayi scratching private part dinta ba saboda yanda take ji, cikin kuka tafara cewa
"Na gaji...nagaji.. Allah nagaji...Malam yace aljanna da dadi...ka kasheni ka sakani a aljanna...ni dai nagaji...." Ta fada tana dukan kasa same time abun cikinta ya kara motsi, dan saurarawa tayi sannan tace
"Da gaske nagaji...kawai mu mutu ko mun huta...ko mun samu wurin bacci mai kyau
..ko mun dinga samun abinci kan lokaci...." Tafada tana goge face dinta sannan tana tuna ta kusa gama kashe kudinta, despite tana managing sosai. At times tanajin kaman ta tafi kauyen su ammi amma kuma the feeling of rejection sai ya hanata.
Yau wedding dinsu shahid sauran 3 days, mufida na tsaye bakin wardrobe tana packing kaya cikin bag, yazid na kwance yana kallon ta, kawai sai tunanin Allah yasa ya shawo kanta kawai yake don yayi deciding ba zaije wedding din ba, instead zai kara komawa jos during the weekend ko Allah yasa yaga dija, dan juyowa tayi ta kalleshi shima ya kalleta tare da sakar mata murmushi, itama maida Mashi martani tayi sannan tace
"Baby na gama packing nawa....it's your turn...." Ta fada zipping bag din
Dan murmushi karfin hali yayi yana lumshe eyes kaman mai jin bacci
"Baby...I think ba zan je ba...." Ya fada ahankali, mufida dakata zipping tayi ta tsaya tana kallon shi for a moment sannan tace
"Why dear?...." Ta tambaya tana komawa kan gado kusa dashi, jawota yayi
"Cos I look horrible... Banason a dinga tambayan what's wrong with me...akwai kije...zan zo daukanki next week...." Yafada yana shafa gashin kanta,
"Haba dear...how is that possible... Ace two of your siblings zasuyi aure kuma your are absent... Gaskiya muje kawai...ko wedding fatiha kayi attending...." Ahankali ya girgiza mata kai
"No baby...kawai kije...after all we have a lot at the office... Kinga few days back da banyi aiki ba yasa aikin sun zama Lodi....." Kai kawai mufida ta dinga girgizawa,
"Baby yau Thursday.... Mu tafi gobe Friday...sai ka zauna gidanmu...amma gaskiya I don't want to travel with out you..." Tafada tana lafewa jikinshi, kissing kanta yayi
"Sorry sweetheart... Just this once...go with out me...", mikewa tayi daga jikinshi
" if you are not going.. Am not... Kai da abunka kace baka zuwa... Ina amfanin zuwa na ni?..." Tafada tana mikewa daga kan gado, wurin bag datayi packing ta nufa ta duka zatayi unzipping, da Sauri ya mike
"Baby mommies zasuyi fushi in baki je ba...." Yafda yana rike mata hannu kar tayi zipping bag din,
"What about you?.. Bazasuyi fushi in baka je ba?..." Tafada kaman zatayi kuka, tallabo face dinta yayi
"Bazasuyi ba...you know they don't care about me any more..." Yafada cikin sanyin murya
"They care mana...muje ko kuma in fasa zuwa...."
"No dear ki zakije....go first thing tomorrow morning... Ni kuma zan zo jibi...." Yayi mata karya, turo baki tayi
"I don't believe you...." Dariya yayi
"My word is my bond....just go and enjoy yourself...." Hararanshi tayi
"Wane irin enjoyment zanyi babu kai?...." Tafada sounding naughty, dariya yayi
"To muje muyi wanka sai in baki na sati daya...." Yafada yana daukanta.
Dariya itama tayi
"Na sati daya na zalunci kenan...."
"Ai kinsan am always gentle...."
"This days ko...amma before you are rude in bed...." Tafada tana tuna yanda yake handling dinta kafin pregnancy case din nan ya fito,
"Yanzu baby am rude?... Duk sauki na?...to yau sai na kwada maki rudeness... Yau my name is rudeboy...." Yafada yana tura kofan bathroom da kaanshi, dasauri ta diro daga hannunshi,
"Gaskiya banson rudeboy...just be gentle...." Tafada tsoro na kwance kan face dinta,
"Ai so nake yau in bar maki tabo yanda da kinje kano dadin na nan jikinki..." Hararanshi ta karayi tare da komawa gefe
"Banson... Na hakura...." Dariya yayi
"Just joking...kinsan I can't do anything like that..." Yafada yana cika bathtub da ruwa at the same time yana tunanin how well he's trying don ji yake kaman ya Dora hannunshi kai ya dinga ihu in ya tuna cewa his seven months baby na Chan wani waje cikin wahala
"That's if she make it...." Yafada under his breath
Mufida kura Mashi ido tayi son in da sabo ta saba several time zai dinga yiwa kanshi magana at times taji wani lokacin kuma batajin abina yake cewa amma she knows it's all about khadija.
The following day suka shirya bayan breakfast wanda ba wani cin kirki yake ba don in don sonshine ya samu liquid abu ya sha ba kawai cos in sau goma zai kai abu cikin bakinshi sai ya tuna da dija ko ta ci ko bata ci ba hakan yasa ko kadan baison cin abinci amma yasan rashi hakan zai batawa mufida rai so dole yake forcing kanshi yana cin abinci.
Trolley bag dake shake da kayan sawan mufida ya dauka ita kuma mufida ta tsaya kashe electronic dake falon. Bakin kofan falon ya tsaya yana jiranta sai da ta gama ta taka cikin kasaita ta karasa inda yake tsaye, hannuwa ya bude mata ta fada jikinshi
"I will miss you..." Ya rada mata cikin kunne,
"For just a day ko....tunda kace zakazo gobe...." Tafada tana kara lafewa jikinshi,
"Amma kaman shekara nakeji...cos am gonna be lonely...." Ya ce mata, kissing dinta yayi for a moment sannan ya bude kofa
"Ladies first..." Ya fada yana nuna mata kofa ahankali ta wuce tana murmushi bayanta yabi tare da locking door dinsu sannan ya kama hannunta suka sauka zauwa parking lot.
Da Sauri ya ajiyeta park don cewa tayi bata iya driving from abj to Kn wai zai bata wahala, empty golf ya amsar mata ya biya ta shiga sannan ya kama hanyan office.
Around noon yana zaune a office yana tunanin rayuwa, yanzu yasan sauran two months dija ta haihu kuma baisan irin halin da zai shigaba muddin har lokacin yayi bai ga dija ba hakan yasa yayi niyyan in ya tafi jos wannan Karin zai je TV and radio stations ya bada description dinta don a tayashi cigiyan ta don ya tambayi pics dinta ammi bata dashi.
"Kai..." Yaji an fada ana dukan desk din gabanshi, hakan ya maidoshi hayyacinshi, gyara speck din face dinshi yayi yana murmushi
"Kai yanzu baka da abunyi sai tunanin..." Inji sultan dake zama kan leather seat dake facing yazid
"Ba tunani nake ba...kawai am just absent minded ne...." Ya amsa Mashi,
"Kai ustaz ne amma sai shegen karya....akamaka red handed amma kace ba haka ba...in ba tunani kake na did you know sanda na shigo ciki?..." Sultan ya tambayeshi, murmushi kawai yayi bai kara cewa komai ba, sultan zai bude baki yayi magana wyanshi ya fara ringing, murmushi yayi yana cewa
"My mommy..." Yafada yana picking wayan, yazid dai kura Mashi ido yayi don yanzu ya mance rabonda mom ta kirashi sannan in ya kirata discussion dinsu very brief ba kaman da da suke hours suna hira a kan waya ba.
"Mommy I promised zanzo ai....tare zamu cinye wannan weekend...." Yazid yaji sultan na fadawa mom dinshi
Murmushi kawai yazid yake saboda yanda sultan ke labartawa da mom dinshi, sunfi minti ashirin suna waya sannan sukayi bankwana, dariya sultan yayi yana cewa
"Wallahi zullumin tuki daga nan zuwa jos kawai nake..." Surprise look yazid yayi Mashi tare da dafa goshinshi
"Kasan na mance you are from jos?.... It escape my mind wallahi...." Dariya sultan ya karayi
"Da gaske kake?..."
"Wallahi kam...ai for the last two months sau uku baje jos....kuma a hotel nake kwana kafin in dawo...."
"Kam....amma baka kyau ta ba....ga gidajen mu chan har da guest house...." Inji sultan
"Ai I tell you na mance...ko gobe ma zan goma jos....." Yafada not sounding happy kaman da farko,
"To me kakeyi a jos?..." Sultan ya tambayeshi, shuru yazid yayi yana Dana sanin fada Mashi yana zuwa jos don ya mance zai tambayeshi dalilin.
"Ina zuwa wajen families ne..." Yazid yayi Mashi karya, girgiza kai sultan yayi
"Ban yarda ba ...kodai mata zaka kara...amma zuwa jos don ganin family har sau uku a cikin wata biyu is not accepted...." Dariya yazid yayi
"Ai ba mugun abu bane...kawai na fada maka gaskiya...."
"Hmmm ai ku ustazai ne...baku karya...saidai Ku fadi ba daidai ba....." Inji sultan, yazid dan daure fuska yayi don yasan he's no saint,
"Gobe sai mu tafi tare kawai..." Inji sultan,
"Ai ni ba cikin gari zani ba....sai dai zan kwana gidan Ku ne...."
"Ai wannan ba matsala bane ...kawai muje tare ..zanyi escorting dinka zuwa inda zaka...." Da Sauri yazid ya girgiza Mashi kai
"No.... "
"OK...muje sai kayi amfani da motan gidanmu kaje inda zaka ...." Sultan ya fada mashi,
"OK then....daman banson kwana a hotel wallahi...." Haka suka cigaba da hira sannan sultan ya koma office dinshi, the following day which was Saturday suka kama hanyan jos run da sassafe, da motan sultan sukayi amfani.
❤💜💛💙💚🧡
NA CUCE TA
💚🧡❤💙💜💛
®Zuwairat (ummumaryam)
2⃣8⃣
*Wattpad @ummumaryam29*
_Www.ummumaryam.com_
*Email me @ [email protected]*
*Don't forget to vote and comments. Thanks*
*This page is for all my wattpad follower, voters and readers, thanks for the love*
Sultan na tuki yazid yayi relaxing with his eyes closed, tunanin rayuwa, kawai adua kawai yake Allah yasa yaga dija wannan Karin don yasan sauran two months dija ta haihu, in har bai gantaba before then baisan yanda zaiyi da ranshi ba. Sunfi hour suna tafiya amma ko uffan baice ba, saidai sultan ya dan jashi da hira kuma he chooses the short word to reply him don kar hiran ya Dau lokaci.
"Wai pls what is wrong with you?....ba haka kake ba...." Inji sultan, cikin kasala yazid ya kalleshi
"Babu komai...kawai dai na gaji ne....amma am OK?..." Sultan kallon shi yayi for just few seconds sannan ya maida hankalinshi kan titi
"Kasan wallahi ina iya sharing problems dina da kai...though we are just co workers amma you have a special place in my heart...amma kai ba haka ba... Ga damuwa karara a face dinka amma baka iya fadamin abinda ke damunka...." Sultan ya fada yana tuki, dan murmushi yazid yayi yana gyara zamanshi
"Kasan ba Komai mutum ke iya fadi ba...wani abun sai hakuri...." Yafada cikin sanyin murya
"Amma ance problem shared is problem solved....taya zaka samu maganin matsalan ka in baka fadi ba?.....ni wallahi ina ganin kana daga cikin mutanen da zan iya sharing komai dashi....you are nice... Religiou...." Bai idaba yazid ya dan daga mashi hannu
"Am not all you have mentioned.... Am a monster... Am bad and dangerous... In short am dangerous than I gave myself credit for...." Yafada muryan shi na cracking kaman zaiyi kuka, ajiyan zuciya sultan ya saki
"Just let it out....zakaji sauki sosai...." Kai yazid ya girgiza Mashi,
"Something are better left unsaid.... Am not proud of abinda nayi....saying it ruins my happiness... Kawai kasani am not who you think I am....." Yafada yana murmushi wanda yafi kuka ciwo,
"OK....amma take it easy on yourself...." Inji sultan.
"I wish...." Inji yazid, haka sultan ya dinga driving har suka isa gidansu, kafin su iso babu abinda yazid keyi sai kalle2 yake har sultan ya gane maybe he's looking for something,
"Kana Neman wani abune?..." Sultan ya tambayeshi, kai ya girgiza
"No...kawai ina kallon garinku ne..." Ya amsa mashi, har cikin ranshi yanason fadawa sultan amma how would it sound ace shi yazid yayi impregnating yarinya. Shuru kawai yayi.
Sultan bai gama parking ba lil sis dinshi da bazata wuce 17 ba ta fito a guje, sauran kadan data kadashi kasa sabida yanda ta diro Mashi kaman wata karamar yarinya, yarensu suka farayi daga inda suke, dan kauda kai yazid yayi tare da yin dariya for 0ne to two seconds saboda how funny it sounds
"Baki gaida friend dina ba..." Ya fadawa sis dinshi, da sauri tayi juya ga yazid dake wearing murmushin karfin hali ta gaidashi amsawa yayi yana cewa
"What a remarkable resemblance...." Don daka gansu kasan blood daya ke running through their vain. Sultan na rungume da sis dinshi ya juya ga yazid
"Ustaz...you are welcome to my home...." Murmushi yayi yana tunanin he wish zai ya fada mashi ya bar kiranshi da wannan sunan amma yasan ko ya fadi a banza,
"Gidanku dai...ka wani CE my home kaman naka kai kadai?...kaida baka da mata?..." Yazid ya fada mashi cikin zolaya. Haka suka shiga cikin katafaren falon, da sauri mom dinshi ta taresu cikin murna da jin dadi
"Mom wannan shine yazid isa bala?...wand...." Bai idaba mom dinshi tace
"Ohhh...you mean isa bala dai?..."
"Yes mom...shine mukayi wedding dinshi last few months...." Dariya mom tayi farin ciki karara a face dinta,
"Yanzu kuje kuyi wanka kuyi freshening up sai Ku fito kuci abinci...." Inji mom din sultan, sultan bin wata hanya yayi bayan ya umarci yazid daya biyoshi.
Nan suka shiga wani part mai dauke da falo da dakunan bacci biyu.
"Uztaz kayi amfani da wannan dakin.. " ya nuna mashi left hand side room,
"OK..thanks... Amma yanzu zanje inda na fada maka.... In na dawo da yamma zanci sbuncin...pls help me explain it to mom kar tayi fushi...." Tsaya kallon shi sultan yayi
"Amma why not ka watsa ruwa nima in watsa ruwa sai muje tare?.." Da sauri yazid ya girgiza Mashi kai kaman Mara gaskiya,
"No...I will find my way back...." Amsa mashi
"Hmmm you are just unbelievable.... To bari driver ya kaika tunda ba garin kasani ba sosai..."
"OK.. " yazid ya amsa mashi amma ba don ya so ba
Sultan fita yayi ya fadawa mom dinshi yanda sukayi da yazid, Sam bataji dadi ba amma daya fada mata nan gidan zai kwana sai ta saki ranta. Wurin driver yaje ya sanar dashi ya shirya zai fita da abokinshi.
Part din shi ya koma ya tarda yazid daya rafka tagumj, nan ya fada mashi motar is ready da sauri ya mike kaman wanda ke zaune kan allura. Bayanshi sultan yabi da kallo yana mamakin how boring yazid have become. Yazid na fita ya tarda driver dake zaune cikin motan yana jiranshi da sauri ya jefa kanshi gaban motan yanda zai samu view din gari da kyau,
"Ka kaini supermarket..." Ya fadawa driver don sayawa su ammi foodstuffs kaman yanda ya saba saye duk sanda zaije kauyensu. Daya daga cikin supermarket driver ya kaishi. Fita yayi ya shiga yana kalle2. Bayan kaman minti ashirin aka biyoshi da kayan abinci kala2. Daga nan suka kama hanyan kauyensu ammi.
Ita kuma dija data tashi yau taji duk jikinta babu dadi, haka nan take samun weird feelings, kawai cewa cikinta tayi batajin dadi, ta fita tana yawonta amma she walking tana bude legs sabida yanda batajin dadin tafiyan. She feels so uncomfortable. Inda take cin abinci Safiya taje ta gaida matar
"Dija an tashi?..." Matar ta tambayeta,
"Eh...." Ta fada tana zama dan nesa daita don tana ganin the look on people's face duk sanda ta zauna kusa dasu hakan yasa take zama dan nesa dasu. Tafi minti goma zaune bata ce kala ba, juyowa mai kosan tayi
"Yau dija baki sayen kosai ne?... Ko sai ta kare?...." Matar ta tambayeta,
"Zan saya...." Ta amsa mata cikin sanyin murya, shuru ya an biyo baya sannan tace
"Dan Allah....inyi wanka.....gidanki?...." Ta tambayi matar muryan ta na rawa,
"Eh...babu matsala...amma ki jira in gama sai muje tare tunda da nisa kadan..." Matar ta amsa mata, wani irin dadi taji don tunda aka gano she's on the street bata kara samun wurin wanka ba, da tana wasta ruwa cikin bathroom din hospital amma yanzu angano she's not a patient aka hanata wanka wurin. Yanzu ta manta rabonda ta sakawa jikinta ruwa. Kosai ta saya na hamsin ta zauna nan ta ci tana jiran matar ta gama su tafi.
Sai wajen 10:30 matar ta gama ta tattara kayanta dija tabi bayan ta suka tafi gidanta
Suna isa ta nuna mata kewayenta
"Bissimillah...." Matar ta fada mata,
"To...na...gode..." Dija ta fada ta nufi tiny toilet din, tana shiga taga empty bucket, daukowa tayi,
"Ina...ruwa...da sabulu?..." Ta tambayi matar da ke kaikaye gidanta saboda yanda yara suka hargitsa mata gida.
"Ga ruwa cikin wannan drum..." Ta fada tana nuna mata drum dake tsaye
"Sannan da akwai sabulu bakin window..." Ta nuna mata inda soap yake, jiki na rawa ta debo ruwa, bata diba da yawa ba ta dauka ta kai toilet sannan ta dawo ta dauki sabulun.
Tana rufe kofa ta fara rage maranta sannan ta cire kayan jikinta, tana yi tana dan cije labe ko ina ke mata zafi oho, tana gama cirewa ta ratayesu, tsayawa tana shafa cikin ta,
"Yau zamuyi wanka...." Ta fada cikin whisper, hannunta biyu rike da tummy dinta ta jingina da bango, sai tayi saurin dagowa tare da Dan sakin kara, hannu ta dan zagaya bayanta tana tabo inda keyi mata zafi, still inda ammi ta doketa da itacene, tana tabawa taji kaman wajen na ruwa. Kurawa cikinta ido tayi kaman baa gobe, tana shafawa tana murmushi,
"Ko ta ina zaka fito?...." Ta tambayi cikin, ahankali ta duka ta fara watsawa jikinta ruwa sannan ta dauki soap da soso dake rataye ta fara wanke jikinta kaman wacce bata taba wanka ba, the more tana wanke jikinta the more tana jin relief especially her private part, wani irin sakayau taji, bag dinta dake gefe daya ta bude ta dauki wata riga amma ba neat one ba, saka kayan tayi ta maida wanda ta cire sannan ta fito. Adua take Allah yasa matar tace ta zauna ko da na minti ashirin ne,
"Na...gama...." Ta fadawa matar, juyowa matar tayi da murmushi fuskanta
"To dija...." Ta amsa mata
"Nagode...." Dija ta fada mata ahankali,
"Babu damuwa...." Ta amsa mata. Ahankali dija ta juya ta bar gidan.
Wankan datayi yasa taji kaman ta samu wuri ta kwanta, still tana jin yunwa cos kosan bai isheta ba, tana tafiya cikinta na crumbling,
"Yi hakuri....kudin mu ya kusa karewa....dole muyi maleji...." Ta fadawa cikinta tana tafiya.
Wani waje Mara yawan mutane ta samu ta zauna nan kasa tare da mike legs dinta ta harde hands dinta kan cikinta ta zauna tana kallon masu wucewa.
A kano kam ba karamin shagali ake ba, family house dinsu yazid ya cika tatul da mutane. Da mufida tazo ranar Friday tambayan yazid hajuya karama tayi ta sanar da ita zai zo yau asabar, mom dinshi kam haushi da takaici ya cikata da bata ga yazid ba, amma data tambayi Hajiya karama ko tayi waya da yazid sai ta shaida mata mufida tace zai zo yau. Hakan yasa ta dan kwantar da hankalinta.
Yau tun ten suke saka ido don ganin yazid amma babu shi, number shi mufida ta kira taji switch off. Mom dinshi fada ta dinga yi dataga har karfe 1 babu yazid kuma karfe biyu ake daurin auren. Itama kira tayi taji kashe
"Wannan yaron na naiman raina ni ko?... Zai ci ubanshi ne..." Inji mom dinshi dake tsaye kusa da Hajiya karama cikin wata karamar daki wanda babu kowa,
"It's not late...kilan ya iso kafin daurin auren..."
"I doubt that... Gashi wayanshi bai zuwa?... Wallahi in bai zo ba to he better remain in abuja... Don ranshi zaiyi mugun baci in har ya taka Gidan nan...."
Inji Hajiya babba dake huci
"Kiyi hakuri anty..kinsan yazid ya chanza...nidai Allah yasa yaga dija ko hankalin kowa ya kwanta...." Inji hajia karama in a calming tune. Hajiya babba bata kara cewa komai ba ta fice daga wurin, Hajiya karama daukan wayanta tayi ta sake trying number yazid amma shuru.
Yazid dai nan zuwa gidansu ammi driver ya fito ya fara shiga da kayan da yazid ya sayo. Ammi ta koma rai da kashi don babu sauran flesh jikinta, duk wanda ya ganta sai yayi tunanin bazata kai hour daya da rai ba, yazid yayi sallama ya shiga bayan an gama shiga da kayan, an gidan ya fara gaidawa suna amsa mashi, da suna fushi dashi kan abinda yayiwa jikansu amma yanzu sun gane haka Allah ya kaddara, ji yayi binto nacewa
"Har yanzu bamu ga adda ba...." Ta fada mashi don tasan saboda ita yake zuwa. Nan take yazid yaji legs dinshi sunyi sanyi, amma daman he wasn't expecting su ganta. Inda ammi ke kwance ya nufa, gabanta ya durkusa ya gaidata, ko bude ido batayi ba balle ta amsa mashi, sai nishi kawai take
"Dan Allah ki bari in kaiki asabiti....dan Allah ki rufamin asiri kar hakkinku yayi min yawa...." Inji yazid dake magana kaman zaiyi kuka, still ammi bata ce kala ba, yafi minti goma nan durkushe amma ko eyes bata bude ba balle ta tanka mashi, ahankali ya mike ya je wajen tsohon gidan. Request ya nema kan a fadawa ammi ko zata yarda ya kai ta hospital, tsohon mikewa yayi ya tarda ammi inda take kwance ya dinga sauke mata zafafan words wanda yasa ammi fashewa da kuka
"Zanje...." Naji ta fadawa tsohon,
"Maza tashi ki shirya...in banda abinki ai wannan yaron nada tsoron Allah...ji yanda yake wahalan zuwa nan....INA tabbatar maki in wasu ne ko tunawa basuyi....maza tashi ..." Ya daka mata tsawa, ahankali ta mike jikinta sai rawa kawai yake Kaman 100 years old woman. Da taimakon binto ta shirya, yazid na waje yana jiran fitowanta, few minutes later ta fito binto rike da hannunta, sai wata mata dake biye dasu. Da sauri yazid ya bude mata bayan motan ta shiga da binto sai yaruwan ammi.
Shima yazid shiga yayi,
"Ka kaimu asiti...." Yazid ya fada ma driver,
"Wanne?..." Driver ya tambayi yazid,
"Nima ban sani ba....amma ka kaimu mai kyau..." Yazid ya amsa mashi, tada motan driver yayi yana cewa
"Ko in kaiku general hospital?..." Da sauri yazid yace
"Aa...nasan da akwai cikowa..."
"Zanyi masu bayani tunda momin abokinka babbace a asibitin... Na tabbatar basu bata maka lokaci..." Inji driver,
"In ka tabbatar da hakan mujeto..." Ya fada ba don yaso ba don shi anything general ba so yake ba.
Around three suka kama hanyan cikin gari, ammi ta jingina idanuwanta lumshe,binto sai kalle2 kawai take, adaidai lokacin da suka kusa isa gate da zai sadasu da hospital ita kuma dija ta taho zata cin abinci rana don tun wannan kosai bata kara cin komai ba duk don tayi manejin yan kudinta da baifi 1k ba, binto ta fara ganinta daga nesa amma bata yarda cewa itace ba, shima yazid ya ganta kuma kallo daya yayi mata ya kauda kanshi gefe, da sauri ya kara maida kanshi yana kallon ta while motan na shiga hospital, da sauri binto tace
"Laaaaa....wannan kaman.. Adda dija...." Tafada da sauri, da sauri ammi ta bude ido, yazid ji yayi gabanshi yayi mugun faduwa,
"Stop the car!!!!!....." Ya fada cikin muryan da shi kanshi baisan yana dashi ba,
"Adda!!!!...." Binto ta kwalawa dija dake wucewa gefensu, dija daga kai tayi sukayi ido hudu da binto, tsayawa tayi tana kallon binto then ammi data fashe da kuka ganin yanda dijarta ta koma kaman almajira ga kuma ciki, yazid dai mutuwar zaune yayi yana kallon dija at the same time hawaye na bin juna, dija na tabbatar amminta da binto ta gani ta saki bag dinta ta fara bin motan nake Neman wajen parking da gudu tana kira ammi on top of her voice, motan na tsayawa ta karasa wajen tarufe Marfin motan ta bude, nan take ta fada jikin ammi tana kuka, babu abinda take cewa sai
"Ammi....ammi...kiyi hakuri....ban...karawa....ammi waje nake...kwana.....ammi kalli cikina....ammi Dane cikin cikina...ammi yana motsi..ammi...ki maidani gida....ammi kar ki barni nan...ammi ban kara yi maki gardama....ammi dan Allah ki maidani gida in barjin sanyi daddare....." Yanda take magana sai ka rantse Mara hankali ce, babu abinda yazid yake sai kuka, yana hawaye hannunshi biyu kan bakinshi. Dija kara rike ammi tayi tana kuka tana magana, binto kuka likewise sis din ammi, shima driver dake zaune kusa da yazid juyawa yayi yana kallon yar yarinyan dake irin wannan maganar shima saida hawaye ya tarar mashi, ammi tallabo face dinta tayi
"Dijata...." Tafada cikin kuka, dija na kuka jikinta na rawa ta kama hannun ammi
"Ammi ki taba kiji....yana motsi...." Ta fada cikin matsanacin kuka, tun yazid na hawaye kawai sai kukan taci karfinshi, jin kukan mutum yasa dija daka kai ta dan leka gaba, nan suka hada ido da red and tearful eyes din yazid, da sauri ta mike tana
"Ammi shine....ammi wallahi shine...." Tana maganar tana ja da baya, ganin mota ya taho ita kuna na ja da baya2 yasa yazid saurin fita daga cikin motan, aikam tana ganin ya fito kuma su ammi basu hanashiba yasa ta juya da gudu wanda yayi daidai da zuwan motan. Before driver Motan ya taka break it was late, wani irin karo dija tayi da motan yayi sama daita.
Hannu yazid ya dafa ga kai tare da saki wani irin razanannen ihu.
🧡💜💙💚💛❤
NA CUCE TA
💜💙💚💛❤🧡
®Zuwairat (ummumaryam)
2⃣9⃣
_Follow me on:_
*Wattpad @ummumaryam29*
*Email:[email protected]*
*IG: zuwairatummumaryam*
*Website:Www.ummumaryam.com*
*And also join my new Facebook group: Zuwairat ummumaryam and Zuwairat ummumaryam page.*
*Snapchat: ummumaryan29*
Ammin data dade batayi tafiyan kirkiba sai gata ta fito daga cikin mota da gudu, haka zalika su binto da driver dake cikin mota, yazid bai San sanda ya karasa inda dija ke wance ba, shima doc daya bugeta fitowa yayi cikin tashin hankali,
"Khadija!!!....." Yazid ya dinga kiranta yana rike daita nan kasa, hannu ammi ta dora bisa kai tana kuka,
"Khadija dan...Allah... Wake up...." Yafada yana girgiza ta da karfi amma ko motsi batayi, mutane taruwa sukayi suna kallon su, doc daya bugeta ya rike yazid don ya samu daman duba dija amma wani naushi yazid ya kai Mashi Wanda ya tsorata shi yayi saurin ja da baya,
"Khadija... Pls....don't do this to me....I will be miserable for the rest of my life...." Yafada yana dorata kan kafanshi at the same time yana kuka kaman ranshi zai fita, duk mutanen dake tsaye babu Wanda yayi kokarin taimakawa, doc daya bugeta nason taimakawa amma yana tsoro kar yazid ya kara naushinshi, yazid tsaya kallon yanda cikinta ke motsi yayi ya daga kai yana kallon faces din mutane yana cewa
"Dan Allah Ku taimaka min....pls help....." Da sauri doc din nan ya zo ya rike wrist dinta for a while sannan yace
"Ka dauketa muje...." Inji doc cikin sauri, da sauri yazid ya mike ya dauketa, ammi da dasu binto babu abinda suke sai kuka, bin bayan yazid sukayi shi kuma yazid na biye da doc, sai sauri yake amma ko gabanshi bai kallo sai dija, yana tunanin yanda ta koma kaman baitaba
"Me zanyi maki in biyaki for all this pain...." Yafada yan kuka, kallon yanda cikinta ke ta motsi kawai yake, bai ankaraba yaji zaa amsheta daga hannunshi, sai lokacin yaga nurses da gadon da ake tura mutum, baisan ya akayi sukazo ba, babu musu ya dorata kan gadon aka fara turata amma yana rike da hannunta, goshinta daya kumbura ya kalla.
Motsin dan cikinta looks so visible da ko daga nesa kana Iya hangen yanda cikin ke motsi kaman zai fito
Doc kallon ta yayi for ya moment sannan yace
"Take her to the labour room..." Hankalin yazid ne ka Kara tashi, baisan lokacin dayace
"Its just seven months....", doc dai baice komai ba amma deep down yana tunanin wanne relationship ke tsakaninshi da ita don they look so different, babu alaman dangantaka tsakaninsu don duk Wanda yagansu yasan they are from two different part of class and level amma yanda yake nuna damuwanshi is questionable to him
Inda dija ta kwana for some days aka shiga daita only she was unconscious, tsaye yazid yayi aka shiga ciki daita, ammi dai kuka yaki tsayawa, yazid goge face dinshi yayi ya fiddo wayanshi dake cikin aljihunshi Wanda ya kashe tun 12am na jiya kuma bai kara kunnawa ba saboda kar mufida ta tisashi gaba. Kunnata yayi sannan yayi dailing number Salem, after like ringing biyu zuwa uku yayi picking yana cewa
"Wai me yayi zafi da zaayi bikin lil brothers dinka amma baka zo ba?.... Gaskiya baka kyauta ba... Dazun saida dad dinku yayi min magana bayan daurin auren... Karya nayi Mashi nace kuna port...." Duk maganar da yake yana fada cikin annoyance ne amma gurin yazid shine ya kai aya sannan ya fada Mashi abinda yake son cewa, yana jin shuru yafara cewa
"Na ganta!..." Ya fada in one word,
"Wa?..."
"Khadija..." Ya amsa Mashi cikin sanyin murya , dasauri Salem ya saki ajiyan zuciya tare dacewa
"Ina?..."
"A jos...."
"Da akwai cikin?..." Ya tambayeshi full of excitement,
"Yes....amma she have an accident while running away from me...." Yazid ya fada muryanshi na rawa,
"Subhanallah!!....how is she?..."
"Yanzu anshiga daita ciki....salem... Na cuceta....you need to see her....ta koma kaman baitaba....I don't know what made me do it...." Yafada yana kokarin sake kuka saboda yanda heart dinshi keyi Mashi zafi,
"Rabo...kaddara...destiny...." Salem ya amsa Mashi in a calmly manner
"Yanzu me doc yace?... Hope it's not serious?..."
"Bata motsi....amma naga cikin na motsi...ka tayani adua...I don't want to loose anyone of them.... Inason in biya Khadija for the pain and agony I caused her....kuma inason abinda zata Haifa....nasan ana iya stigmatizing dan ko yan...amma ba laifin shi ko ita bane....it's all my fault... The child deserve to live...." Yafada in a regretting manner at the same time hawaye na gagarowa daga idonshi,
"Insha Allah the child will live...babu abinda zai samu both of them.... Ka kusa zama dad ko..." Salem ya karasa maganar da zolaya, yazid zai bude baki yayi magana yaji call ya shiga, dubawa yyi yaga small mom,
"Bari zan sake kira...mom is calling..."
"OK..pls give me updates about her..." Inji Salem
"OK..." Kawai ya fada yayi picking call dinta, itama balbaleshi ta farayi kan meyasa baizo daurin auren su Sharif ba, saida ta kai aya sannan ya fada mata ya gan dija
"Kai alhamdulillah...." Ta fada with excitement kaman baita ke fada few seconds ago ba, dan murmushi yayi sannan ya fada mata halin da ake ciki,
"Inna lillahi waina ilaihi rajuun!....hope it's not bad?..." Fada mata komai yayi
"OK...ka kula daita...zan yiwa anty magana don she's so angry..." Ta fada Mashi,
"OK nagode...." Ya fada yana juyawa don gani Wanda ke tahowa, ganin doctor ne yasa yayi saurin katse wayan tare da nufanshi
"Doctor... Ta tashi?..." Ya tambayeshi,
"Yes...pls waye mijinta?..." Shine tambayan da doctor yayiwa yazid Wanda har su ammi sunji Sadda kai ammi da family dinta sukayi while yazid ya kasa replying question din doc,
"Pls ya jikinta..hope its not bad?....." Ya sake tambayanshi,,
"Not that bad...few injuries ne...." Ya amsa Mashi sannan ya sake cewa
"Waye mijinta?..."
"Ni....." Ya amsa Mashi kanshi kasa, kallon up and down doc yyi mashi, yafi minti biyu yana kallon shi inda shi kuma yazid bai yarda suka hada ido na,sai da ya gama kallon sannan yace
"Follow me..." Ya fada Mashi atakaice tare da juyawa, jiki ba kwari yazid ya bi bayanshi, wani office dake kusa da labour room doc ya shiga inda wata babbar mace ke zaune, yazid na daf da shiga yaji kaman dija na cewa
"Wayyo ammi cikina...wayyo mutuwa zanyi...." Da sauri yazid ya shiga cikin office din yana cewa
"Kaman kukanta nakeji....pls what's happening?..." Ya fada cikin tashin hankali,
"Sit...." Matar dake cikin office ta fada Mashi tare da nuna Mashi seat dake opposite to Wanda ya banke dija.
"As a result of event daya faru..ta shiga labor...." Aikam sai ya dafa kai
"Labor doc...its seven months... Anya babyn zai rayu?...." Ya fada kaman zaiyi kuka, kallon juna sukayi don basu yarda He's responsible for the pregnancy ba...kawai suna ganin He's lying,
"Ai seven months na da...baka taba jin an haifi bakwaini ba?... Kawai saidai maganar incidents daya faru...amma da pregnancy is OK..." Inji matar, yazid shuru yayi ya rasa abun cewa,
"So zaa sayo kayan haihuwa...although bamu amsan irin wannan haihuwan but due to the circumstances we will help...." Matar ta sake fada Mashi, yazid dake zufa dag red eyes dinshi yayi ya kallesu
"Pls...Ku cire abinda ke cikinta....I don't think tana da strength da zata haihu...." Ya fada voice dinshi na cracking, kai matar ta girgiza,
"Its a government hospital.. We don't work that way..." Ta fada Mashi,
"Then zan kaita private hospital..." Ya fada yana mikewa, da sauri doc yace
"Ina da private hospital... In that case mu kaita chan..." Ya fada yana mikewa, daman already yazid tsaye yake, fita yayi ya sanar da ammi yanda sukace, fadawa doc din yayi suyi gaba yana biye dasu.
"Who will pay the bills..." Doc ya tambayeshi,
"Money is not the problem..." Inji yazid, cikin mota gidan su Salem ya shiga ya zauna baya, gudun kar dija ta kara ganinshi ta rude, few minutes later aka fito daita zaune kan wheelchair, sai kuka taka tana cikinta, tana ganin ammi ta mika mata hannu, da sauri ammi ta mike taje inda ake turota ta rike mata hannu, duk ta manta da aladansu, babu abinda ke cikin ranta sai tausayin dija,
"Ammi cikina....cikina...marata..." Kawai dija ta take fadi, yazid na kallon ta daga inda yake zaune cikin mota, cikin mota doc aka sakata su ammi suka shiga suka bar wurin, yazid ya umarci driver yabi bayansu.
Kawai adua kawai yake kar wani abu ya sami dija he can bear loosing the child amma banda dija. Shi gani yake the child won't make it amma yana da hope cewa he will have any number of kids he want in the future
"Pls make it...." Ya fada under his breath, kiran mufidane ya shigo wayan, da sauri yayi picking yana cewa
"Baby am so sorry I lied... Kiyi hakuri....pls don't be offended..." Ya fada mata in a whisper don kwantar mata da hankali,
"What can I say...kawai kullum sai...." Bata idaba ya katseta dacewa
"Baby ki yafemin....pls don't say anything OK..." Ya fada mata cikin sanyin muryan dayasan she can't resist,
"OK...yanzu kana ina?...." Ta tambayeshi, shuru yayi for a while sannan ya fada mata exactly abinda ke faruwa, cikin karfi hali tace
"To Allah ya bada saa...." Zai bude baki yayi magana yaji ta katse wayan. Murmushi kawai yayi.
Achan family house duk cikan dayayi sabida yan taro bai hana Hajiya karama kebewa da Hajiya babba ba, bayan sun Shiga inda babu kowa, sai Hajiya karama ta fadawa Hajiya babba exactly abinda yazid ya fada mata, shuru tayi hawaye na taruwa idonta,
"Allah yasa kar dan yazo da rai....in yaso sai ya aureta batare da ansan exact abinda ya faru tsakaninsu ba...." Inji Hajiya babba, idanuwa Hajiya karama ta zaro
"Aa wallahi...Allah yasa yazo da rai...yo haka Allah ya kaddara....besides ni fa ban ga wani aibun abinda ya faru ba...ai duk Muslim na kwarai yasan kaddara...yazid dai ba dan iska bane balle ashe daman ya saba....kuma duk Wanda yaga yanda ya damu yasan ba halinshi bane...don haka ni dai wallahi yazo da rai koni da raineshi...." Ta fada in I don't care manner kuma she's serious,
"Wai ke ko kadan baki tunanin abinda mutane zasu ce?...." Inji Hajiya babba, shoulder ta daga
"Who cares....kowa na da nashi cockroach in thea cupboard...so kowa yaji da abinda ya dameshi...." Ta fada sannan ta dafa shoulder Hajiya babba da Duk ta susuce
"Anty ki kwantar da hankalinki.... In mace CE ba sai taje waje aure ba balle ayi mata surutu...cikin dangi zaayi mata miji...in kuma na mijine babu case don for as long as he's rich no body cares...." Yanda take magana yasa Hajiya babba dariya, dan hararanta tayi
"Wato ke har kin gama plan din komai...." Ta fada in a funny way,
"Yo me yafi raina..." Ta fada tana dariya.
Bayan kaman minti ashirin suka isa hospital, hospital din is not that big but it is unique and beautiful, da sauri nurses din wurin suka amsheta deyeka doc ya sanar dasu, fita yayi daga cikin motan yq nufi motan da yazid ke ciki, shima yazid fitowa yayi ya nufoshi,
"Zaa bada deposite of 80k...in an gama kafin a sallameta zaa bada balance of 70k,...150k muke cs anan..." Inji doc, yana kiran 80k yazid ya fiddo wayanshi, few seconds later ya daga kai yana yace
"Pls I don't have cash on me...kuna amsan transfer?..."
"Yes...no problem..."
"OK...pls account number..." Inji yazid, nan take ya karanto Mashi ya saka
"Bank name pls..." Inji yazid, fada Mashi yayi, ko minti biyu baiyi ba yayi receiving alert na 170K, kallon shi doc yayi zaiyi magana yazid ya katseshi dacewa
"20k din na wanda nakeson ka duba min ne....that woman...." Ya fada yana ammi data rafka tagumi,
"OK..." Doc ya fada ya juya da sauri. Ciki ya shiga, kafin ya shiga har an shanzawa dija dake ihu kaya, nan take aka hau aiki.
A waje kam ammi mikewa tayi don tasan bai kamata ace tana zaune nan dija ta haihu ba, magana tayi da yar uwarta kan su tsaya da dija. Ahankali ta zo ta wuce inda yazid ke tsaye,
"Ina zaki kuma?..." Ya bi bayanya yana tambayan ta,
"Gida...." Ta amsa Mashi atakaice,
"Dan Allah ki tsaya a dubaki..." Ya fada mata cikin sanyin murya, kai kawai ta girgiza sannan tace
"Aa...."
"To bari ya maidaki..." Ya fada yana juyawa, fadawa driver yayi a kaita inda ya dauko ta.
Driver zuwa yayi da mota inda take tsaye ta bude ta shiga. Yazid kallon agogon hannunshi yayi yaga kusan 5:30, sai lokacin ya tuna baiyi sallan asr ba. Dan shiga cikin yayi yaga har lokacin doc bai fito ba, fita ya karayi yana tafiya yana tunani, har yaje bakin titi bai Sani ba saida wani mai mashin ya kusa bugeshi sannan ya dawo sense dinshi.
Bayan thirty minutes ya dawo direct ciki ya shiga ya nufi reception, nan wacce ke nan ta nuna Mashi office din doc, jikinshi na rawa ya shiga ciki, kallon face din doc yayi ko zai iya understanding halin da ake ciki, murmushi ya sakarwa yazid tare dacewa
"Congratulations... It's a boy..."
💜💙💚💛❤🧡
Sweethearts kuyi hakuri am soooooo busy ne shiyasa kuke jina shuru. Sorry for waiting too long and pls don't forget to vote and comments.
NA CUCE TA💜💙💚💛❤🧡®Zuwairat (ummumpls am)3⃣0⃣ _Follow me on:_ *Wattpad @ummumaryam29* *Email:[email protected]* *IG: zuwairatummumaryam* *Website:Www.ummumaryam.com* *And also join my new Facebook group: Zuwairat ummumaryam and Zuwairat ummumaryam page.* *Snapchat: ummumaryan29*Baki yazid ya bude yana sucking maganar doc into his brain, ganin shuru yayi yawa yasa doc cewa"Yes...its a boy..." Yafada yana kallon how still yazid is, ahankali yazid ya daga kai ya kalli doc"Babyn lafiya lau?...I mean...lafiya dan yake?..." Yafada sounding out of word, "Yes....he's alright...""Khadija fa?.." Ya tambayeshi still notbelieving his ears,"Itama tana lafiya....sai dai..." Da sauri yazid ya zaro eyes dayaji saidai"I want to ask you...pls ka fadamin gaskiya..." Inji doc,"Ina son sanin relationship dake tsakaninka da wannan yarinyan..." Doc ya tambayeshi"She's... My...wife....pls can I see the boy now?..." Ya fada don kar doc ya sake yi Mashi wannan tambayan,"Eh ana cleaning dinshi ...babu kayanyaro amma daman muna ajiye wasu in case if emergency..."",OK...." Yazid ya fada yana mikewa jikinshi har rawa yake."Pls sit...." Doc ya kara umartanshi, da sauri ya koma ya zauna kaman wani Mara wayau "Pls wane dalili yasa ka bar pregnantgal haka?.... Indai kai mijinta ne as you proclaim... Don ni har yanzu banida assurance da gaske kake...." Inji doc, yazid shuru yayi yana tunanin abinda zai fadawa doc don ko kadan bai iya fada Mashi gaskiyar alamarin,"Guduwa tayi daga gida as a result ofaljannu da suka shafeta....yau na ganta...." Yayi Mashi karya which is written all over his face don bai iya karya ba,"OK..amma she will need a medical care..." "OK...pls can she fly out of the country?..." Ya tambayeshi cikin ranshi yana aduan yace yes"No bazata iya ba yanzu... Amma don't worry.... Wannan hospital is among the best in town...zamu bata dukkan kulawan da ya kamata...." "OK...do...pls....can I see the baby now?..." Ya sake tambayanshi, mikewa doc yayi shima yazid ya mike, har doc ya kusa shiga dakin dajaririn yake sai yazid yace"Pls tana nan dakin?..." Ya tambayeshi gabanshi na faduwa,"No...tana postnatal... " doctor ya fada yana bude kofan dakin. Nurses biyu ne zaune sai gadajen newborn kaman ten, babu newborn sai na Yazid, doc na gaba har wajen gadon yaron, da sauri yazid ya tsaya gaban gadon yana kallon yaron ko kiftawa baiyi,"Doc. He's tiny... Are you sure he's alright?..." Ya tambayeshi yana taba small cheek din yaron,"Ai bakwaini ne...kuma from all indication the mother have not been feeding well.... Amma in yana samunkulawan daya kamata...he will group in no time...." Doc ya fada Mashi Still yazid bai gamsu da maganar doc ba, dan daga white towel dake jikinshi yayi yana karewa tiny boy dinkallo,"Pls doc a kara dubashi....he don't look fit...banga ya motsa ba...." Ya fada yana shafa hair din yaron, cikin ranshi kam yana tunanin rabon wannan yaron ne yasa ya aikata abinda bai taba aikatawa ba"Am assuring you...lafiyan yaron lau....kawai ka bashi few months ka gani..." Inji doc, ganin irin kallon da yazid ke wa yaron yasa shi daukan yaron"Will you like to hold him?..." Inji doctor, ahankali yazid ya gyada Mashi kai tare da mika Mashi hannu, ahankali doc ta dora Mashi yaron dake motsi, yazid ji yayi kaman he's dreaming, wai yanzu wannan danshi ne. Kallon tiny legs din yaron yayi with excitement. "Yanzu me dame suke bukata?...am new to the whole system..." Inji yazid,murmushi doc yayi"First zaka kwantar da yaron....then kayo shopping baby wears...sai kayan shayi da matarka zatasha...saika fadawa masu kula dasu suzo...." Inji doc dake amsan yaron daga hannun yazid don dagani bai Iya rika yaro ba,"Pls doc zan Iya samun nurse da zai dinga kula da both of them kafin su bar hospital?.... Zan biya..."_ya fada don ko kadan baison yan kauyensu ammi suce zasu kula da dija ko new boy dinshi." OK..." Zan nemo maka daya cikin nurses dina..." Inji doc daya mayar da yaron kan gado, Bayan doc ya tabbatar yaron yayi balance ya juya yazid yabi bayanshi yana waigawa yana kallon yaron, har tuntube ya kusa yi saboda yanda yake waigawa, "Doc why ba zaa kaishi inda take ba?../""Because tana bacci..." Doc ya amsa Mashi, ji yayi he needs this opportunity ya ganta koda na minti biyar ne don bazaiyi gangancin shigadakin in idonta biyu ba."Can I see her?..." Ya tambayi doc,"Yes....tana wancan dakin.." Ya nuna Mashi wani right handside door da aka rubuta mother resting, wucewa doc yayi office din shi shi Kuma yazid yaje bakin kofan. Da kyar ya samu courage din bude kofan, hangota yayi kwance, an rufeta da sky blue kyalle kaman yanda akewa yan operation, hands dinta biyu kan cikinta, ahankali ya shiga dakin bayan ya maida kofan ya rufe, bakin gadon ya isa yana kallon ta from head to toe, kallon how dirty her hair and feet is kawai yake, hmmm nace don ma tayi wanka yau kenan, face dinta ya kurawa ido yana tunanin how she survived for almost two months on the street with pregnancy. "Am sorry... Daga yau baki kara shan wahalan rayuwa....I promise you that...." Ya fada in a whisper, kallon yanda kirjinta ya kara cika yayi as a result of ciki, gira daya ya daga ya juya ya bar dakin, yana fita yaga binto da yar uwar ammi, nan ya sanardasu ta haihu na miji kasancewan doc bai CE masu komai ba. Tsalle binto ta dingayi while ita matar bata nuna wata alaman murnaba, yazid ya ga the look on her face"Ku kwantar da hankalinku...I won't let her face any of your stigmatizations...." Ya fada cikin ranshi yana dailing number Hajiya karama don ita kadai yake Iya fara fadawa. Bayan tayi picking ya sanar da ita, har da guda tayi saboda murna,"Yanzu wake kula da ita?..." Shine tambayan da Hajiya karama tayi Mashi,"Babu...amma nayiwa doc maganan ya samo min masu kula da ita kafin asallameta insan abunyi...." Yazid ya amsa mata,"Wane irin masu kula alhalin ga wayanda keyi mana nursing yara?... Zan turo daya gobe...." Inji Hajiya karama, "Ai mom kafin goben dole a kula dasu....Kuma kinsan ba lallai bane dad ya amince da hakan...Kuma banason a sani da yawa...." Tsoki Hajiya karama taja,"Naji a kawo mai kula dasu just for tonight... First thing in the morning zanturo doc fatima,...sannan don't worry ba dole bane sai sun sani abinda ya faru...iyaka tayi aiki a biyata...." Ta amsa Mashi sharply, "I love you mom...." Ya fadawa Hajiyakarama saboda yanda take nuna damu a duk alamuranshi,"Keep quite..." Tace Mashi, dariya yayi sannan yace"Mom...pls banason khadija ta shayar dashi.. I possible ya sha babyformulars...""Why?..." Ta tambayeshi, shuru yayi for a while sannan yace"Cos hakan zai zame mata more stress... I don't want her to waste anymore time...I want her to go to school..." Ya fada yana jinginawa da wata bushiyar umbrella dake compound din hospital din."Hmmm kana ganin hakan ya kamata?... Kasan breastfeeding yanasaka more shakuwa tsakanin da da uwa...." "I know mom...amma I don't want herto go through that right now...she's too young for all this...." Yafada idanuwanshi lumshe,"OK if you say so....sai a fara bashi ko sma gold 1 ne kafin ayi Mashi ordering na almarai nuralac...." Hajiya karama ta fada mashi, zai bude baki yayi magana tayi saurin katseshi dacewa"Kai kyaleni inje in bada good news...." Tana kaiwa nan ta katse wayan. Murmushi kawai yayi sannanyayi dailing number Salem, same story ya bashi, shima ba karamin dadi yaji ba, he feels so excited har da cewa"The latest dad in the world...." Inji Salem cikin zolaya"Hmmm ka manta he's out of wedlock?..." Inji yazid cikin sanyin murya,"Mudai wannan bai hanamu shashewa next week Saturday...." InjiSalem, hira suka dan taba sannan yazid ya je inda yayi sallan asar yayi na magrib,, bakin gate din hospital yakoma ya zauna yana jiran dawowan. Bayan kaman minti ashirin da zamanshi ya dawo da wasu mata guda biyu da alaman still family din dija ne, bayan ya ajiyesu shikuma ya shiga mota sukayi gaba. Gaban katuwar plaza suka tsaya da taimakon driver, dukda darene ammawurin kaman rana, bangaren baby wears suka hau bayan ya tambayi wani ya nuna masu wurin. Jugum yayi yana kallon kayan wurin ya rasa mai zai saya, kallon wasu mata dake siyayyan kaya yayi, "Dan Allah Ku tayani zabar abubuwan da jariri zai bukata..." Ya fadawa Matan bayan yayi masu sallama sun amsa. Nan suka fara zaba Mashi kayan sawa Dana amfanin, har dasu bombom baby perfumes kala2. Gefe daya ya tsaya saida suka gama sannan ya kwace kayan da taimakon yan aikin wurin zuwa inda aka duba kayan. Komawa yayi inda ake sayarda kayansawa nan ya dinga kwasan gowns not minding the amount da zaiyi costing, daga nan ya je bangaren, shoes ya dauki simple but expensiveslippers guda biyar sai, yana tura kayan yaje inda mayuka suke, ya rasa Wanda zai saya mata amma yasan da makari mufida ke amfani and yayi mata kyau, hakan yasa shima ya dauki makari da sabulunta ya zuba cikin trolley da yake turawa, daga wannan sai perfumes da hair shampoo don har yanzu bai manta how silky and shiny kanta yake ranar da yayi molesting dinta ba. Yana turawa ya je wajen beverages da kayan malaki, katuwar nido da Ovaltine ya dauka gida bibbiyu sannan ya dinga sayan su juice da kayan dadi kaman ba gobe, sai wajen9pm ya gama before then sultan ya kirashi don jin why basu dawo ba haryanzu sai yayi Mashi karya da hira yakesha inda yaje amma ya kusa dawowa.Bayan ya bada credit card dinshi aka zari kudin masu yawa sannan suka saka Mashi kayan a bayan booth suka koma hospital. Saida yaje wajen doc ya fada Mashi ya taimaka Mashi yayi jagora a kai kayan Kuma ya fada mata in ta farka dole tayi amfani da kayan, doc bai nemi jin dalilin hakan ba yasa masu gadi suka shigar da kayan har inda dija kekwance su Kuma Matan da binto na zaune suna jiran farkawanta. Ajiye kayan akayi Matan suka bude baki suna kallon ikon rabbi.Doc komawa yayi ya shaidawa yazid an kai kayan, sai bayan nan yazid ya kara tambayanashi kan wacce zata kula dasu, sai doc ya shaida Mashi an samu daya daga cikin nurses dinshi da zatayi wannan aikin. Dadi sosai yaji ya kara shaida Mashi kan dan Allah kar a bari a jagwalgwala yaron doc ya bashi assurance kan hakan bazai faru ba. Hannu yazid ya mika Mashi sukayi sallama sannan ya mike ya fita cikin ranshi yana cewa"Am taking responsibilities for my actions..."Da sauri ya Kuma dawowa daya tunamaganar shayar da danshi. Nan ya fadawa doc abund yakeso ko gardama baiyi Mashi ba y amince da yayi hakan, sai lokacin ya fita har cikin ranshi yana son kara ganin facedinta amma haka ya hakura likewise yana son ganin danshi amma shi ko kadan baison ganin yanda yake dan Karami. Haka ya hakura ya fita daga cikin hospital din feeling so relaxed, ya mance rabon da yaji irin wannan farin cikin, ji yake kaman an dauke Mashi wani katon stone dake weighing dinshi down. Jefa kanshi yayi bayan mota yana murmushi with his eyes closed. Kafin su kai gidan was around ten, wanka yayi yaci abinci sosai sannan yayi salla ya kwanta bayan sunyi brief hira da sultan.Dija bata farka ba sai wajen 10pm lokacin matan na zaune, sai nurse dazata kula daita dake kicingide kan kujera ita kuma binto tana kwance nan kasa, lokacin doc na shirin tafiyagida. Tana bude ido taji cikinta empty da Sauri ta fara shafa cikinta don ta manta events daya faru, ganinMatan dake zaune sai ta tuna taga amminta, then...yazid....da Sauri ta widening idanuwanta data tuna taga yazid tare da amminta da binto, sai ta tuna mota ya bugeta, daga nan ta tuna ta farka in do much pain, Then an saka ta a mota an taho daita, she remember she was screaming saboda azaba then an shiga daita wani daki da wasu mutane daga nan bata kara tuna komai ba, kara shafa cikinta tayi taji kaman bandage sannan ga zafe, idanuwa ta zaro"Ina cikina!..." Ta fada kaman Mara hankali wanda ya maida hankalin mutanen wurin kanta, da sauri nurse din ta mike likewise yan uwan ammi duk sukayi kanta"Ina cikina?....." Ta fada sounding more tensed sannan tana shirin kuka, d saurin nurse din tace"An fidda maki....kin samu namiji...." Ta yi mata dalla2"Na...mi...ji?...." Tafada tana zaro idanuwa,"Eh namiji...." Ta amsa mata, su kam Matan tsaye sukayi suna kallon su,"To yana ina?...." Ta tambayeta, " zaa kawo maki shi...." Tafada sannan ta fita daga dakin, office din doc dake tartare kayanshi ta Shiga tasanar dashi halin da ake ciki, da saurinshi ya fita zuwa dakin."Ina...ammi...." Ta tambayi sisters dinammi,"Tana gida...." Daya daga cikin su ta amsa mata, bude kofa akayi nurse da doc suka shiga, "Da akwai inda ke maki ciwo?...." Ya tambayeta, ahankali ta girgiza kai tare dacewa"Cikina ne kawai...ina dan?..." Ta tambayeshi, murmushi yayi"Yanzu zaa kawo maki shi...kinji ko?..." Kai ta gyada Mashi, alama docyayiwa nurse kan a dauko dan, nan ta fita few seconds later ta dawo rikeda Dan, tana shigowa dakin dija tayi saurin mika Mata hannuwanta, Dora mata yaron tayi, saida ta kalleshi for almost two minutes sannan tace"Wannan shine ke yawo a cikina?...."To be Continued...NA CUCE TALast updated: an hour agoAdd
🧡💜💙💚💛❤
NA CUCE TA
💜💙💚💛❤🧡
®Zuwairat (ummumpls am)
3⃣1⃣
_Follow me on:_
*Wattpad @ummumaryam29*
*Email:[email protected]*
*IG: zuwairatummumaryam*
*Website:Www.ummumaryam.com*
*And also join my new Facebook group: Zuwairat ummumaryam and Zuwairat ummumaryam page.*
*Snapchat: ummumaryan29*
_Don't forget to vote oooo_
Murmushi doc ya karayi tare da daga mata kai, kura mata ido yayi yaga yarinyace ta gidan karshe, mamakin ya akayi yazid ya Iya auren dija yayi sai Kuma yaga she so gorgeous, dan nurse ta amshi yaron zata kara fita dashi da sauri dija tace
"Ina zaki kaishi?..." Ta fada babu wasa,
"Kwantar dashi zaa..." Ya fada dukda ba haka yaso ba, da tunanin shi in ta farka sai a kai mata dan ta fara shayar dashi. Dan baki dija ta turo
"Baa barinshi nan?...." Ta tambayeshi,
"Kar ki damu zaa kula dashi...." Ya fada mata sannan ya fita. Nurse ce ta shigo ta dauki cup da warm water data tanada saboda ita ta hada mata very thick tea ta sha tana lumshe eyes saboda yanda take jin dadi tea din. Sai da ta gama ta bata drugs tasha sannan ta saka towel cikin warm water to goge mata jikinta duka dija sai kokarin rufe nakedness dinta kawai take, su kam yan uwan ammi jira suke first thing in the morning su koma gida don ko jaririn baa basu suka gani ba. Dija komawa tayi ta kwanta ko minti goma batayi ba bacci yayi gaba daita
For the very first time in two months datayi bacci like a baby, she feels so save and secure.
A gidan su yazid kam bayan Hajiya karama ta fadawa Hajiya babba dija ta haihu, zama tayi bakina gado tare da yin tagumi,
"Abu kaman wasa ya zama gaskiya...har kullum ina fatan I should wake up from this dreadful dream...amma gaske ne...." Hajiya babba ta fada cikin sanyin murya, zama Hajiya karama tayi kusa daita
"Pls ki kwantar da hankalinki...abinda zai faru ya riga ya faru.....so kawai muyi planning ahead..." Hajiya karama tayi comforting dinta,
"Yanzu meye abunyi....nidai am confused...." Inji Hajiya babba, itama Hajiya karama shuru tayi kaman mai tunanin wani for almost 3 minutes
"Me zai hana yanzu tunda ta haihu alhaji yaje ya nema mashi aurenta....I think hakan zaifi sauki...." Inji Hajiya karama,
"Nima haka nakeso amma ai kin San halinshi....yana Iya cewa bai zuwa ko kuma yace anemo wani yaje shi bai zuwa...." Inji Hajiya babba,
"Ko dai mu gawa inna?..." Hajiya karama ta tambayeta, shuru Hajiya babba tayi for a moment sannan tace.
"Me zai hana a fara fada Mashi...in bai yarda ba sai mu fadawa Hajiya inna...." Mom ta fada mata, haka dan taba hira kadan sannan suka fita daga inda suke hiran.
Itakam mufida wani empty daki ta koma ta kwanta kasa tana rolling tana kukan bkin ciki, run lokacin da sukayi waya da yazid take kuka, babu Wanda yasan halin da take ciki cos babu Wanda ya ganta sannan babu Wanda ya nemeta saboda yawan mutanen dake gidan. Tana nan kwance bacci y dauketa bayan taci kuka ta koshi, bat farka ba sai wajen karfe bakwai, ji tayi jikinta zafi rau sannan kanta zafi. Da kyar ta mike ta shiga bathroom ta dauko alwallah, tana salla tana hawaye, sai da ta Ida ta kara komawa sai rawan sanyi take kuma batason ta fita don da an ganta zaa gane something is wrong with her, tana nan kwance bacci ya kara daukanta.
Sai wajen ten ta farka feeling worst than earlier, mikewa tayi ta taka ahankali zuwa bakin kofan ta bude taji babu hayaniya sosai da alaman mutane sun koma sai yan kadan, Vail dake kanta ta yafa har kusa face dinta don kar a gan how swollen face dinta yake. I ana fita tana takawa ahankali kaman Kazan da aka tsoma a ruwa had ta kusa shiga falo yayi daidai da fita Hajiya babba da Hajiya karama daga inda suka gama hiran su, kallon ta sukayi ita kuma ta sadda kai kasa
"Daughter daga ina kike?..." Hajiya karama ta tambayeta
"Ba...." Ji tayi zatayi kuka sai tayi shuru, da sauri Hajiya karama ta zo kusa da ita ta daga jaw dinta, nan swollen and red eyes dinta ya bayyana,
"Subhanallah!!..." Suka fada atare while mufida ta kara fashewa da kuka dukda voice dinta bai fita
"Haba daughter.... Haba daughter.... Meye matsalanki da bazaki fada mana ba?.... In yazid ne ai bai fi karfin mu ba....ji yanda yanda jikinki ke zafi...." Inji Hajiya karama dake rike da wrist dinta,
"Kiyi hakuri kinji....(komai yayi farko dole zaiyi karshe....nasan it's a trial time for this family amma ya muka Iya da ikon Rabbi... Dan Allah kiyi hakuri kinji...nasan duk mahakurci mawadaci ne...." Inji mom yazid, kai mufida ta dinga gyada mata duk sai tausayinta ya kamasu,
"Muje insa a hada maki ruwan wanka sai kici abinci kisha magani...." Inji Hajiya karama dake rike da hannunta. Babu gardama tabita part dinta.
.abangaren grooms kam bakaramin party sukasha ba, duk sai murna kawai suke au zasu kwana manne da mace babu kaman Sharif da sai shan maganin man power kawai yake. Wajen nine friends dinsu suka raba Kansu gida biyu don raka angwaye gidanjensu.
Ba karamin rashin m Sharif yayi wa yar amini dad dinshi ba don har da suma ta dingayi saboda azaban da takesha hannun sharif. Wanda yasa ta rantse babu abinda zai sata kara kwana wannan gidan.
Shi kuma shahid was so nice and gentle da asiya(Asabe), ko kadan baison ganin hawayen ta cos ji yake this is the happiest moment of his life.
The following day da wuri nurse ta hada warm water tayi wa yaro wanka ta shirya shi cikin expensive clothes da ubansa ya saya sannan ta bashi milk yasha ya koshi sannan ta kwantar dashi. Kayan sawan dija ta fiddo daya ta zuba Mashi perfumes sannan ta shiga bathroom ta hada ruwan wanka, har lokacin dija bata farka ba, saida ta gama fixing komai sannan ta tadata.
Bayan ta fito daga wanka nurse ta shafa mata mai, ita dai dija bata gane abinda ke faruwa ba amma taga kulawan is too much, kuma ga gayan yan gayu tana gani kala2 cikin dakin. Bata musa mata ba ta amshi kayan ta saka, kanta nurse tayi combing sannan ta daura mata. Dija dai ko uffan batace ba amma she's enjoying the moment, saidata ta gama shiryata sannan ta hada mata tea ta amsa tasha ta bata magani tasha doc ya shigo around 8 ya bata injection sannan ta koma ta kwanta, ko tambayan dan batayi ba saboda dadi
Tana lumshe idanuwa sai ta tuna d binto da yan uwan ammi,
"Dan...Allah... Ina..su inna suke?..." Ta tambayi Matan sounding very cool,
"Sunje gida... Amma sunce zasu dawo...." Ta amsa mata, kwantawa tayi bata kara cewa komai ba, cikin ranta tana ganin Allah ne ya amshi aduan ta don kullm cewa take Allah ya kawo mai taimaka mata.
Shima yazid daya kwanta ana trying number mufida bai samu ba baisan sanda bacci yayi gaba dashiba , he slept like a baby don wani irin nutsuwa yake ji tattare dashi. Bayan sallan asuba bai farka ba sai karfe 8: 20 shima ba don baccin ya isheshi ba sai don yayi deciding ya je Kano yau sannan ya wuce abuja, don jiya bayan ya kwanta yayi trying number mufida amma bata dagawa
Ganin 8:20 yasa yayi aurin mikewa tare da shiga bathroom, wanka yayi ya maida kayan daya cire don da kaya daya kawai yazo. Bayan ya shirya ya fito falon sultan, nan ya tarda shi yana calling yana lumshe eyes da gani da mace yake waya, yana ganin yazid ya neme excuse yayi hanging off sannan ya kalli yazid,
"Ya ustaz you are looking very bright... Meye sirrin ne...ko dai mata kake zuwa nema garin mu?..." Inji sultan cikin zolaya, murmushi kawai yazid yayi ya muka Mashi hannu suka gaisa sannan yace
"Ina son wucewa Kano ...kafin in koma abuja da yamma in Allah ya yarda..." Yazid ya fada Mashi, dan bata rai sultan yayi
"Baka bari mu koma abuja da yamma?..."
"No gaskiya...kasan jiya akayi wedding din siblings dina biyu....so I have to be there.. Duk da nayi missing daurin auren..." Yafada yana saka hands dinshi cikin aljihunshi,
"OK...amma muje kayi breakfast if not my mom will be mad...." Ya fada yana mikewa, yazid baice komai ba yabi bayanshi fuskanshi dauke da murmushi, kan dining suka zauna aka kawo masu ruwan tea da intestine pepper soup, nan yazid ya cika cikinshi sannan yayi masu sallama ya mike
"Ka tafi da mota daya mana..." Inji sultan dake biye dashi
"No don't worry... In naje kano zan dauki daya daga na gida..."
"OK let d driver drop you at the park...." Sultan yayi insisting, yazid bai kara cewa komai ba driver ya bude Mashi mota ya Shiga yayi waving sultan good bye yana cewa
"Allah ya sake kaddara haduwan mu...."
"Ameen ustaz..." Sultan ya fada da karfi yayin da motan ke driving out of the house.
Hospital ya umarci driver yaje, babu musu yayi hanyan hospital. Around 9:30 su ka isa hospital. Direct office doc ya Shiga suka gaisa ya tambayi ya masu jiki doc ya amsa masu da suna na samun sauki, danshi ya bukata a kawo Mashi doc yasa akawo yaron. Nan yazid yayi Mashi huduba ya rada Mashi suna Mahmud sannan ya maida masu suka mayar dashi wajen kwamciyan shi. Mikewa yayi y mikawa doc hannu sukayi ban kwana kan zai dawo next weekend. Fita yayi har zai fita amma he needs to see her, komawa yayi bakin kofan inda take kwance, da kyar ya samu courage din bude kofan luckily tana bacci sai nurse dake zaune kan kujera, shiga yayi yana sniking kaman Mara gaskiya, nurse zata gaidashi ya daga mata hannu sannan ya nufi bakin gadon, kallon kayan jikinta yayi da kuma how peaceful she looks,
"Hmmm alhamdulillah...." Ya fada yana lumshe idanuwa, juyawa yayi ya kallo nurse din
"Pls sister take very good care of her...feed her very well...zan biyaki in na dawo next weekend...." Ya fada ahankali don kar ya tada ta daga bacci
"No problem sir...." Ta amsa Mashi . fita yayi ya shiga mota sai park, yana zuwa ya tarda golf sauran mutum uku ya cika, biya yayi suka kama hanyan Kano.
Karfe biyu da yan mintina ya isa kofar gidansu. Direcct part din mom dinshi ya shiga ya tarda mom dinshi da Hajiya karama, sai wasu sisters din mom da dad, durkuswa yayi ya gaidasu suka amsa har da mom dinshi don kar ta nuna masu da akwai matsala.
"Wai ya akayi baka zo ba tun jiya?...." Inji wata yar dad
"Aikine....ya rikeni...." Yayi mata karya. Mikewa yayi ya shiga inda yasan zai tarda mufida, hangota yayi kwance tayi rubda ciki, ahankali ya maida kofan ya kulle sannan ya taka ahankali ya haye gadon, wuyanta ya fara kissing kaman mayuwanci nan ta firgita ta farka taga yazid, wani irin disgusting look ta watsa Mashi, murmushi yayi ya tallabo face dinta yana kallon yanda face dinta ya kumbura ga eyes dinta sun chanza kala,
"Babyna am sorry if I made you cry...ki yafemin...." Ya fada yana shafa hancinshi kan nata, fashewa tayi da kuka tana cewa
"I want my own baby...nima inason in haihu....pls made me pregnant... " ta fada cikin matsanacin kuka..." Lips dinshi ya Dora kan nata yana murmushi,
"Muje part dina...yau in Allah ya yarda zakiyi ciki...." Yafada sounding very naughty, kuka kawai take saboda bakin cikin how excited he looks, duk Wanda ya Gandhi yasan he's happy saboda dan shegen da aka Haifa mashi. In yau itace ta haihu Allah kadai yasan irin gatan da zata samu, kallon yanda yaje shishige mata jiki kawai take,
"Babyna....muje part dina.....muje ki bani wajen da ni kuma in ajiye maki ciki...." Yafada kaman ba shi ba, wani irin haushi ta kara ji
"Wai wajen da...." Tafada cikin ranta, tureshi ta farayi
"Stop it...." Kai ya girgiza mata yana unzipping wandonshi
"Baby zan baki....just open up..." Yafada jikinshi na rawa, ganin da gaske yake yasa ta turashi ta mike ta shige bathroom tare da kulle kofan. Yafi minti goma nan kwance sannan ya mike yaje bakin kofan
"Baby ki kawomin abinci part na...." Yafada mata yana Dora kai kan kofan, shuru yaji
"Kinji babu am seriously starving.... Ki kawomin kinji.. Am waiting...." Ya fada sannan ya gyara kayan jikinshi ya bude kofan ya fita ya koma part dinshi ya mike kan gado yana jiran zuwan mufida.
💜🧡💙💚💚💛
Thanks for the love, pls don't to vote don it will make so happy.
Ina baran aduanku Allah ya yiwa wani kaninmu rasu, pls pray for him.
Sannan ga masu shaawan shiga group dina, ga number wata sis dita duk mai so tayi mata magana zatayi adding dinku. Don har ga Allah abubuwan suna iyimin yawa ban Iya adding mutane da kaina
09034060521.
.kuma masu complaint kan rashin post da wuri ko rashin yawan page wallahi am a very busy person kawai writing is my person not because am jobless, pls Ku cigaba da hakuri da managing Wanda kuke samu. Thanks💋
Copied By
HAYATU BABA ZUBAIRU(YAYA HAYAT)
(ADMIN OF ADMINS)
(admin
Hayat hausa novels
Hausa novels and fashion
Cool novel, makeup and kitchen1⃣
Cool novel, makeup and kitchen2⃣
AND
Cool novel, makeup and kitchen3⃣)
WHATSAPP NO:
09030159301
🧡💜💙💚💛❤
NA CUCE TA
💜💙💚💛❤🧡
®Zuwairat (ummumpls am)
3⃣1⃣
_Follow me on:_
*Wattpad @ummumaryam29*
*Email:[email protected]*
*IG: zuwairatummumaryam*
*Website:Www.ummumaryam.com*
*And also join my new Facebook group: Zuwairat ummumaryam and Zuwairat ummumaryam page.*
*Snapchat: ummumaryan29*
_Don't forget to vote oooo_
Murmushi doc ya karayi tare da daga mata kai, kura mata ido yayi yaga yarinyace ta gidan karshe, mamakin ya akayi yazid ya Iya auren dija yayi sai Kuma yaga she so gorgeous, dan nurse ta amshi yaron zata kara fita dashi da sauri dija tace
"Ina zaki kaishi?..." Ta fada babu wasa,
"Kwantar dashi zaa..." Ya fada dukda ba haka yaso ba, da tunanin shi in ta farka sai a kai mata dan ta fara shayar dashi. Dan baki dija ta turo
"Baa barinshi nan?...." Ta tambayeshi,
"Kar ki damu zaa kula dashi...." Ya fada mata sannan ya fita. Nurse ce ta shigo ta dauki cup da warm water data tanada saboda ita ta hada mata very thick tea ta sha tana lumshe eyes saboda yanda take jin dadi tea din. Sai da ta gama ta bata drugs tasha sannan ta saka towel cikin warm water to goge mata jikinta duka dija sai kokarin rufe nakedness dinta kawai take, su kam yan uwan ammi jira suke first thing in the morning su koma gida don ko jaririn baa basu suka gani ba. Dija komawa tayi ta kwanta ko minti goma batayi ba bacci yayi gaba daita
For the very first time in two months datayi bacci like a baby, she feels so save and secure.
A gidan su yazid kam bayan Hajiya karama ta fadawa Hajiya babba dija ta haihu, zama tayi bakina gado tare da yin tagumi,
"Abu kaman wasa ya zama gaskiya...har kullum ina fatan I should wake up from this dreadful dream...amma gaske ne...." Hajiya babba ta fada cikin sanyin murya, zama Hajiya karama tayi kusa daita
"Pls ki kwantar da hankalinki...abinda zai faru ya riga ya faru.....so kawai muyi planning ahead..." Hajiya karama tayi comforting dinta,
"Yanzu meye abunyi....nidai am confused...." Inji Hajiya babba, itama Hajiya karama shuru tayi kaman mai tunanin wani for almost 3 minutes
"Me zai hana yanzu tunda ta haihu alhaji yaje ya nema mashi aurenta....I think hakan zaifi sauki...." Inji Hajiya karama,
"Nima haka nakeso amma ai kin San halinshi....yana Iya cewa bai zuwa ko kuma yace anemo wani yaje shi bai zuwa...." Inji Hajiya babba,
"Ko dai mu gawa inna?..." Hajiya karama ta tambayeta, shuru Hajiya babba tayi for a moment sannan tace.
"Me zai hana a fara fada Mashi...in bai yarda ba sai mu fadawa Hajiya inna...." Mom ta fada mata, haka dan taba hira kadan sannan suka fita daga inda suke hiran.
Itakam mufida wani empty daki ta koma ta kwanta kasa tana rolling tana kukan bkin ciki, run lokacin da sukayi waya da yazid take kuka, babu Wanda yasan halin da take ciki cos babu Wanda ya ganta sannan babu Wanda ya nemeta saboda yawan mutanen dake gidan. Tana nan kwance bacci y dauketa bayan taci kuka ta koshi, bat farka ba sai wajen karfe bakwai, ji tayi jikinta zafi rau sannan kanta zafi. Da kyar ta mike ta shiga bathroom ta dauko alwallah, tana salla tana hawaye, sai da ta Ida ta kara komawa sai rawan sanyi take kuma batason ta fita don da an ganta zaa gane something is wrong with her, tana nan kwance bacci ya kara daukanta.
Sai wajen ten ta farka feeling worst than earlier, mikewa tayi ta taka ahankali zuwa bakin kofan ta bude taji babu hayaniya sosai da alaman mutane sun koma sai yan kadan, Vail dake kanta ta yafa har kusa face dinta don kar a gan how swollen face dinta yake. I ana fita tana takawa ahankali kaman Kazan da aka tsoma a ruwa had ta kusa shiga falo yayi daidai da fita Hajiya babba da Hajiya karama daga inda suka gama hiran su, kallon ta sukayi ita kuma ta sadda kai kasa
"Daughter daga ina kike?..." Hajiya karama ta tambayeta
"Ba...." Ji tayi zatayi kuka sai tayi shuru, da sauri Hajiya karama ta zo kusa da ita ta daga jaw dinta, nan swollen and red eyes dinta ya bayyana,
"Subhanallah!!..." Suka fada atare while mufida ta kara fashewa da kuka dukda voice dinta bai fita
"Haba daughter.... Haba daughter.... Meye matsalanki da bazaki fada mana ba?.... In yazid ne ai bai fi karfin mu ba....ji yanda yanda jikinki ke zafi...." Inji Hajiya karama dake rike da wrist dinta,
"Kiyi hakuri kinji....(komai yayi farko dole zaiyi karshe....nasan it's a trial time for this family amma ya muka Iya da ikon Rabbi... Dan Allah kiyi hakuri kinji...nasan duk mahakurci mawadaci ne...." Inji mom yazid, kai mufida ta dinga gyada mata duk sai tausayinta ya kamasu,
"Muje insa a hada maki ruwan wanka sai kici abinci kisha magani...." Inji Hajiya karama dake rike da hannunta. Babu gardama tabita part dinta.
🧡💜💙💚💛❤
NA CUCE TA
💜💙💚💛❤🧡
®Zuwairat (ummumpls am)
3⃣2⃣
_Follow me on:_
*Wattpad @ummumaryam29*
*Email:[email protected]*
*IG: zuwairatummumaryam*
*Website:Www.ummumaryam.com*
*And also join my new Facebook group: Zuwairat ummumaryam and Zuwairat ummumaryam page.*
*Snapchat: ummumaryan29*
Ganin har kusa minti ashirin da zuwansa bata shigo ba yasa ya mike ya shiga bathroom ya watsa ruwa ya fito da alwallah yayi sallah sannan ya kira number small mom, tana picking ya fara cewa
"My mommy....am so hungry...pls mufida ta kawomin abinci..."
"OK..." Ta amsa Mashi sannan ta mike ta shiga inda mufida take shi kuma ya rage kayan jikinshi ya kwanta daga shi sai shorts, sai murmushi kawai yake he never believe he will be this happy ever again, yanzu he feels so alive, bayan kaman minti goma mufida ta shigo da tray mai dauke da food warmers samanshi, yana jin motsin mutum falonshi yayi saurin mikewa ya leka yagan itace, da Sauri ya karasa inda take ya amshi tray din ya ajiye kan mini dining sannan ya dauketa chak kaman wata baby
"Pls....drop me...." Tafada tana kokarin sauka daga hannunshi,
"I want to give you baby...yau in Allah ya yarda sai kin samu ciki...." Ya fada yana shiga bedroom din, kallon how bright his face look mufida tayi taji wani irin haushi, kan gadon ya ajiye ta yayi saurin cire shorts dake jikinshi sai rawa jikin yake kaman yau yayi aure, mufida mikewa tayi zaune daga kwancen daya barta, ta tsaya tana kallon yanda yake rawan jiki, wurgar da shorts din yayi ya hau kan gadon, da sauri mufida ta mike tsaye,
"Haba baby meye haka...I need you...now..." Yafada kamm mai jin bacci, kuka ta farayi tana cewa.
"Look how excited you are... Dayake ka samu wacce kake so...you never loved me...kawai pretending kake..." Ta fada cikin matsanacin kuka, yazid jingina yayi da gadon ya lumshe eyes, ahankali ya fara cewa
"Baby you are my first love....kece mace ta farko da zuciyata ta fara so besides iyayena da siblings dina....mufida I love you...wannan excitement da kike gani a face dina is because of yanzu hankalina ya kwanta...nasan yarinyan danayi molesting is save and sound....not because nafi sonta kanki....wallahi baby I will die for you...." Ya fada in the most loving and sweet voice, mufida kuka kawai take tana cewa
"I don't believe you...nasan itama you love her...." Murmushi yayi daga inda yake zaune naked yace
"Baby what I have for her is pity...not love..." Ya fada don y kwantar mata da hankali, hararanshi tayi
"Haka kuke cewa....kawai just say it...you love her...." Tafada tana kuka, mikewa yayi babu komai jikinshi, inda take tsaye yaje ya rike mata waist
"Lets make a passionate love....zo in mantar dake damuwanki...." Ya fada cikin zolaya yana daukanta, nuna Mashi tayi bataso amma saida ya shawo kanta ta bashi hadinkai. Bathroom ya shiga yayi wanka sannan ya hada mata ruwan itama tayi ta dawo ta kwanta gefenshi, da sauri ta mike zaune, yazid dake lumshe idanuwa kallon ta yayi
"Baby what's the problem?...."yafada shima yana mikewa zaune, hararanshi tayi cikin shagwaba sannan tace
" kar inna tazo...." Tafada tana kokarin maida kayan jikinta, dariya yayi ya kama gown din
"Inna bata nan ai...dawo ki huta..." Ya fada yana jawota, kara zame jikinta tayi
"Gaskiya aa....bari in koma tunda ka samu abinda kake so ..." Tafada tare da murguda Mashi baki, dariya ya karayi
"Ki huta zuwa karfe biyar zamu wuce abuja..." Idanuwa ta zaro
"Gaskiya ba haka mukayi da kai ba...you promised one week...ko fa wurin mommyna banje ba....nidai ka yi hakuri next week...kazo mu tafi...." Tafada kaman zatayi Mashi kuka, kura mata ido yayi cikin so da kauna
"Baby gaskiya I can't spend a whole week without you...kiyi hakuri mu tafi...next Friday kizo kiyiwa mom dinki two days...." Bai idaba ta fara bubbuga kafa kasa tana cewa
"You promise... Remember good Muslims always keep to their promises...." Itama bata idaba yace.
" naji...amma kidawo kiyi massaging dina...." Yafada yana daga mata gira, baki ta turo tana cewa
"Am tired...." Relaxing yayi ya rufe eyes kaman mai bacci yace
"Bakison yin sati daya kenan..." Ya fada mata atakaice,.
"Ina so . .." Tafada ahankali
"Then come back to bed...." Yafada ko eyes bai bude ba, turo baki tayi ta haye gadon, ahankali ya bude ido,
"Kam lallai ma....yanda nake naked haka nake son ganinki...banda wayau..." Ya fada mata, babu musu ta koma tsaye ta cire kayan jikinta sai kallon jikinta yake kaman babu gobe, lips dinshi yayi biting tare da bude mata hannuwanshi, ita kuma ta fada jikinshi
Nan wasa ya chanza tsakaninsu kuma, ita dai mufida bata bar mamakin change din yazid ba.
🧡💜💙💚💛❤
NA CUCE TA
💜💙💚💛❤🧡
®Zuwairat (ummumaryam)
3⃣3⃣
_Follow me on:_
*Wattpad @ummumaryam29*
*Email:[email protected]*
*IG: zuwairatummumaryam*
*Website:Www.ummumaryam.com*
*And also join my new Facebook group: Zuwairat ummumaryam and Zuwairat ummumaryam page.*
*Snapchat: ummumaryan29*
*Pls ina bukatan aduan Ku, don Allah duk sanda kukayi ibada Ku tuna dani da dukkan alumman Muslim, ina da abinda nakeso pls Ku rokan min Allah. Don't forget me plsssss*
Salem na zaune gaba kusa da driver while su dad suna baya. Salem daukan wayanshi yayi, ji yake kaman ya kira yazid ya fada Mashi amma he can't saboda su dad. Text yayi Mashi kaman
" _Ango!.... Ango!!!..... Ango!!!...."_ ya tura Mashi, alokacin yazid dake zaune office yasha suit looking more breathtaking than ever, bai Dade da gama waya da mufida ba, sai yaji karan shigan message, da kaman yayi ignoring sai kuma ya dauki wayan ya bude message din, dariya ya farayi tana cewa
"Sarkin zolaya..." Ya fada tana dailing number Salem, ringing ya farayi daga chna bangaren Salem ya kashe bai dauka ba, ya kara yi Mashi text kaman
" _Ango kasha kamshi...angon mufida...da khadija...."_ ya tura Mashi, yazid dayaji bai dauka ba ya ajiye wayan sai kuma karan text, kara daukan wayanshi yayi yaga another message daga Salem
"Wai what is this guy up to ne?..." Ya tambayi kanshi yana dariya at the same time yana kara dailing number Salem, still bai dauka ba few seconds sai ga another message daga Salem yana cewa
"The latest ango in town..." Wannan Karin bai kirashi ba sai shima yayi Mashi text kaman haka
" _Wai yau meke yi maka dadi ne haka?...."_ yazid ya tura Mashi. Sai ga reply kaman haka
" _In nayi maka albishir mai dadi me zakayi min?..."_ dariya yazid yayi yana shafa well groomed beard dinshi
" _Me kake so?..."_ya tura Mashi
" _Kayi min alkawarin zaka shiga gaba wajen jawo hankalin Maryam gareni...."_Salem ya turo Mashi, dariya ya kara yi Wanda ya bayyana open teeth dinshi,
"Kasan kome nace zatayi...amma it depends on abinda zaka fadamin...if it deserves it zanyi maka...amma in bai da dadi no deal..." Ya tura Mashi,
" _Yanzu dai in har na fada maka what makes you happy zakayi yanda nace ko... Deal?..."_ dariya yazid yayi yana cewa
"Wai meye haka ne? " don ko kadan hankalinshi bai je wajen dija ba,
_"Deal...amma can we talk on phone now? Am tired of typing.."_ ya tura Mashi, few seconds later Salem ya turo Mashi message kaman haka
"No...yanzu ina tare dasu dad dinku...daga family din su khadija muke....congratulations.. An daura maku aure!!!...." Ya turo Mashi, yazid budewa yayi yana karantawa, yana dariya kallon agogon hannunshi yayi don ganin date if it's April first amma yaga ba haka bane, yatsa ya dora kan bakinshi yana kallon wayan., rasa abinda zai fada Mashi yayi
_"No reply?..'_yaga message din Salem,
"Kadai San babu kyau shiga hakkin mu ko?... To ka shiga nawa..don this is not how to play a joke..." Yazid ya tura Mashi, few seconds later ya turo Mashi wani wani kaman
"Wallahi ba karya nake ba....kasan nafi karfin hakan...wallahi dad yace in rakoshi village dinsu khadija... Tare dashi da friends dinshi...muna zuwa sai kawunta yace ya baka...wannan mutum daya fada maka inda khadija take lokacin da mukazo...." Haka ya rubuta Mashi exactly abinda ya faru a turawa yazid, anutse yazid ya zauna ya karanta, baisan lokacin daya mike ya daka tsalle tare dacewa
"Alhamdulillah!!!!!......" Da karfi ba,
Nan take ya durkusa ya fara sujjada babu slowing down, babu abinda yake cewa sai
" alhamdulillah...dija is mine...alhamdulillah.. Dija is mine...." Yake ta maimaitawa, karan shigan message ne yadawo dashi hayyacinshi, a sauri ya dauki wayan,
" _Just remember what you promised..."_ Salem ya sake turo Mashi. Dariya kawai yayi sannan yayi relaxing a kujera yana juyawa ahankali, sai lumshe eyes kawai yake cike da nutsuwa da farinciki, ko ranar daya auri mufida bai ji irin dadin da yake ji ba yanzu. Tunawa yayi da gidanshi na Kano, yasan na mata hudu ne amma part din mufida kawai ke da kaya, bai jira ya samu confirmation daga wajen dad ba ya dauki wayan shi yayi dailing number wani danuwansu dake dealer na kaya daga na falo to bedroom Dana kitchen babu abinda bai saidawa, bayan sun gaisa yazid ya fara cewa
"Wai nawa yake costing mutum in zaiyi furnishing 3 bedroom flat?..." Ya tambayeshi babu wasting of time,
"You mean in mu zamuyi komai har curtains da sauransu?..."
"Yes..." Yazid ya amsa Mashi,
"Well it depends... In irin kayan nan ne zaiyi sauki akan in kayan waje ne..." Shuru yazid yayi for a while sannan yace
"In na wajene dukkan kayan zaiyi nawa?..... "Ya tambayeshi,
" in komai na gidan har curtains da kitchen utensils daga waje zaa kawo gaskiya zaa bawa 5m baya..." Baki yazid ya bude yana tuna irin kayan da uwar mufida ta zuba mata
"Gaskiya sunyi kokari.. " ya fada ciki ran shi
"To in kaman falo da bedroom daya an saka kayan waje sai sauran bedrooms din kayan Nigeria fa?..." Yazid ya tambayeshi,
"Gaskiya in haka ne zaa samu sauki sosai....kuma kayan mu na gida sunfi da waje juriya...sai dai kasan mutane da son kyale2...amma maganar gaskiya namu kayan are the best...." Ya shaidawa yazid
"Are you sure?..." Yazid ya tambayeshi yana relaxing a kujeranshi,
"Ai kasan I will not lead astry...gaskiya na fada maka...."
"OK....kana da wasu kasa ko zai anyi order?...".
" da akwai wasu mana..."
"OK...in na shigo Kano zan zo ganinsu...."
"To shikenan..." Mutumin ya amsa Mashi sannan sukayi sallama. Ajiye wayan yayi tare da mikewa kaman. Zaiyi wani abu sai kuma ya koma ya zauna, duk ya rude, mufida CE ta fado Mashi nan take mood dinshi ya chanza, yasan she can't stop him from taking another wife amma yana tausaya mata, yasan she won't take it likely kuma he's sure she will cry her eyes out, text yayi mata kaman
_"Baby I love you one thousand times...."_
Ya tura mata yana murmushi kaman ba yanzu suka gama waya ba, ko second talatin baa yi ba sai ga reply dinta da
_"I love you Lodi Lodi my Prince charming.. Dagani sai kai..."_ dariya yayi tare da rubuta mata
_" daman babyna daga ni sai ke mana sai in dai kaddaran Allah... Kinsan babyna kaddara ta riga fata... "_ ya tura mata sai yayi saurin kashe wayan don yasan kira zatayi.
🧡💜💙💚💛❤
NA CUCE TA
💜💙💚💛❤🧡
®Zuwairat (ummumpls am)
3⃣4⃣
_Follow me on:_
*Wattpad @ummumaryam29*
*Email:[email protected]*
*IG: zuwairatummumaryam*
*Website:Www.ummumaryam.com*
*And also join my new Facebook group: Zuwairat ummumaryam and Zuwairat ummumaryam page.*
*Snapchat: ummumaryan29*
_Sweethearts ina me yi maku happy Ramadan in advance, Allah ya amshi duk ibadun da zamuyi._
*In har my novels make you happy and keeps you entertained then pls repay me with your prayers, dan Allah kar Ku manta dani😥*
*Don't forget to vote and comments*
Kuka kawai take tana tunanin irin rayuwan da zatayi inda zaa kaita, kullum adua take ta koma gida don ta dinga yiwa ammi dukkan house chores don da tana yi mata gardama in ta sata aiki kaman wanke2 da sauransu amma yanzu she wants to do everything for her amma gashi bata kara samun daman ba. Kara volume din kukan ta tayi nurse dake zaune tana kallon ta sannan tana wondering abinda ke faruwa ta mike tazo inda dija ke zaune bakin gadon ta maida legs dinta kan gado tana cewa
"Ki bar kukan haka nan...kin San baki da lafiya...yi shuru kinji?...." Ta fada mata, dija kara fashewa tayi da kuka tana cewa
"Dan Allah ki kirawo ammi ta tafi dani gida....banason aure....." Tafada cikin matsanacin kuka, shoulder dinta nurse ta dafa still confused tace
"Kiyi hakuri kinji...baayiwa iyaye gardama...ki dauki kaddara...goge hawayenki..." Ta fada mata, ahankali dija ta sa bayan hannunta tagoge face dinta tana kallon kudin dake hannunta,
"To dan Allah ki karata ta amshi kudin...wallahi banason kudin...." Tafada new tears na rolling, still rarrashinta nurse ta dingayi har bacci ya dauketa.
Tana bacci tana sauke ajiyan zuciya.
Abangaren yazid kam sai karfe 12 ya iso gidansu bayan ya bawa danuwansu keys to part din dija. Yana parking ya nufi part din dad dinshi, sai sauri yake don yasan he's around.
Da sallama ya shiga dad ya amsa Mashi, zama yayi gefe daya ya gaida dad ya amsa in a Normal tune, bayan kamn minti biyu dad ya fara cewa
"Daman abinda yasa na kiraka shine sabida wannan yarinyan....munje gidansu da taimakon abokinka Salem....kuma alhamdulillah kawunta ya baka inda ya nemi a daura maku aure..." Idanuwa yazid ya lumshe hearing it from his dad makes it official
"So an daura maku aure..." Dad ya fada yana gyara zamanshi
"Kuma kawunta ya shaida min zai fada min lokacin daya kamata ayi bikin in yaje jos...jiya da dare ya kirani ya fadamin sun yanke hukuncin ba sai an yi wata shagalin biki ba...kawai sunce in an sallameta daga hospital an daukota...kaji yanda mukayi..." Yazid da kanshi ke kasa yana sauke ajiyan zuciya ahankali ya sake lumshe eyes dayaji ance from hospital a wuce da dija gidanshi, he never sees that coming,
"Thanks dad...." Yafada cikin sanyin murya,
"Don't thank me..." Dad ya katse shi sannan yacigaba dacewa
"Yazid!..." Dad ya kirashi,
"Naam..." Ya amsa Mashi tare da daga kanshi ya kalleshi for just few seconds ya kara sadda kanshi kasa,
"Mata biyu is not a joke....ka zama mai adalci...kar ka shiga hakkin kowa for any reason in the world...ka rike gidanka da adua...make them each others friend not enemies... Don't make them jealous... Make each and every one of them feel like and angel...banda son kai... Kar kace tunda wannan is not educated ko tunda yar kauyece ka shiga hakkinta wallahi the unjust shall never go unpunished.... Kana jina?..." Dad ya tambayeshi sounding very serious than ever, ahankali yazid yayi nodding,
"Remember all I have said and you shall have a peaceful home...ai kana ganin tunda kake baka taba ganin ko jin hayaniyyan iyayenka mata ba...to that's the secret... Nasan at times zakaji daya tafi kwanta maka ka daya amma never try to show it in public... Kawai ka nuna mata how much you love her when you are alone... Kadaiji ko?..." Dad yafada yana rike kunneshi don ya shaidawa yazid he's damn serious
"Yes dad...nagode... I will try any human in yi adalci a tsakaninsu..." Yafada kanshi kasa,
"That's very good...yanzu yaushe zaa daukota?..."
"I think Saturday..."
"OK...about the boy...inason a raineshi gidan inna...ko kanason Ku zauna tare?...." Dad ya tambayeshi, da Sauri yazid ya girgiza kai yana mai jin dadin abun.
"Good...jiya mommies dinka sunce doc Zara zata dinga kula da yaron har ya fita daga neonate stage..."
"Mahmud... Sunanshi Mahmud..." Yafada cikin sanyin murya.
"That's good...nice name...sai ka dauki rago biyu daga gona a yanka ranar asabar...."
"OK dad...nagode...." Yafada sounding very happy. Mikewa yayi ya fita daga wurin dad ya bi bayanshi da kallo yana murmushi. Part din mom dinshi ya nufa wayanshi ya fara ringing, jin ringing din yasa shi sanin cewa mufidace, murmushi yayi tare da picking call sannan ya sanyanya voice dinshi tare dacewa.
"My baby..."
"Yes babyna...baka iso bane?..."
"Na iso...yanzu na baro wajen dad..." Ya fada cikin sanyin murya
"Shine ko ka Karina ka fadamin kazo..."
"Sorry my love.... I wanted to surprise you ne..." Yafada muryan shi bai fita sosai,
"Baby wani abu?... muryanka kaman kayi kuka..." Murmushi yayi ya kara kashe murya
"Am OK...bari in wanka sai inzo in daukoki..." Yafada sounding very dull.
"Pls baby kana tada min hankali... Me dad ya fada maka?..." Tafada kaman zatyi kuka,
"Ki kwantar da hankalinki...in na daukoki ko me ke nan zakiji..." Ya shaida Mata,
"Me zan ajiye maka?...
" don't worry babyna....sai nazo... " tafada ahankali sannan ya katse wayan. Dariya yayi yana cewa
"At least bazaki ga laifina sosai ba..." Fada yana bude kofan part din mom dinshi.
🧡💜💙💚💛❤
NA CUCE TA
💜💙💚💛❤🧡
®Zuwairat (ummumpls am)
3⃣5⃣
_Follow me on:_
*Wattpad @ummumaryam29*
*Email:[email protected]*
*IG: zuwairatummumaryam*
*Website:Www.ummumaryam.com*
*And also join my new Facebook group: Zuwairat ummumaryam and Zuwairat ummumaryam page.*
*Snapchat: ummumaryan29*
Bayan an gama aka saka mata shoes da suka hau da sky blue Arabian gown dake jikinta. Perfumes matar ta fesa mata sannan ta tattara kayanta cikin bag tace
"Amarya kinyi kyau...." Tafada tana fiddo waya daga cikin pause dinta, pics tayi mata sannan ta fita daga dakin, ita ai dija sai feeling so weird don gani take kaman an damkar mata buhun cement a face dinta don nauyi taji fuskanta yayi mata.
"To ki tashi mu tafi...." Wata yar uwan ammi ta fada mata, jiki ba kwari ta mike idanuwanta cike da kwalla amma basu zubo ba, wurin grandparent dinta aka kaita suka karayi mata adua sai wajen amminta nan dija ta dinga kuka kaman ranta zai fita, tana kuka tana dafa maranta. Saida ammi ta daka mata tsawa sannan tayi shuru
"Kuma wallahi kar ki bari inji ance kiyiwa mijinki laifi...duk abinda yace kiyi kiyi kina jina?"..." Da Sauri ta daga mata kai
"Allah ya kaddara saduwanmu...tashi ki tafi Allah ya yi maki albarka ya yafe maki kurakurenki...." Jiki na rawa dija ta mike mata na biye daita, suna fita waje mata na tsaye cike da waje wasu sunyi ready zasu bi ta don kashe qarkwatan idanuwansu. Bayan an nunawa dija motan Salem ta shiga baya sai kuka take, sai yau Salem yaga dija, duk da kanta na kasa jikinta ya nuna karamar yarinya ce, murmushi yayi ya kauda kanshi gefe cikin ranshi yana cewa
"Shege yazid...." Salem lekawa yayi a mirror yaga yanda mata ke rige2 shiga mota
"Allah yasa kar su lalata masu mota. Bai Ankara ba wasu mata kusan su uku suna kikarin shiga gidan gaban motanshi, sai ture juna suke kaman wasu awakai, kaman yayi magana sai kuma yayi shuru
"Ki bari ni na kamata in bita ba ke ba..." Inji daya daga cikin su,
"Lallai ma..." Daya ta fada, matar datayiwa dija makeup dake zaune baya kusa da dija ta tabe baki sannan tace
"Haba kubi ahankali mana...ko so kuke Ku lalata masu mota..." Tafada cikin tsiwa da Sauri suka ja baya daya ta shiga. Salem ya fixgi motan suka bar wajen, duk sauran cars na dauke a mutane 8 biyar baya sai biyu gaba da driver. Salem kam yayi deciding bai maidosu saidai ya samo bus da zai maidosu, babu abind ke tashi cikin motan sai sheshekan dija.
Bayan sun gama sukayi wanka tare mufida ta zauna gaban mirror yazid ya goge mata gashi da karami towel sannan ya shafa mai hair cream tare da combing kan, kawai yanayi yana kallon ta tacikin mirror yana aduan Allah yasa this is not a trap don ko kadan babu wata damuwa tattare daita hes wondering how comes don lokacin daya shaidawa mufida halinda ake ciki tamkar zaa kwantar daita hospital, hannunta data dora kan hannunshi ya maidoshi hayyacinshi, murmushi ya sakar mata yana cewa
"Baby I love you... Kinsan wannan shine abinda kikayimin daya fi komai burgeni...thank you.. " murmushi tayi dukda maganar shi ta bata mata rai wato duk kokarin da take wajen biya Mashi bukatan shi bata burgeshi kaman wannan ba, amma ko kadan bata nuna Mashi hakan ba saboda advice da mom dinta ta bata.
"Baby na zauna nayi tunanin babu komai duniya...sannan banason rabonda ke tsakaninka daita ya aikadani lahira...so kawai Allah ya bamu zaman lafiya...kuma pls promise me you will love and cherished me all the days of my life...." Tafada Mashi cikin natsuwa, hannuwanshi yayi rounding waist dinta daga inda take zaune yayi hugging bayanta,
"Baby I will love you for ever...I wish dukkan mata zasuyi yadda kikayi...su San cewa what will be will always be nor matter what...." Yafada yana kissing bayan wuyanta
"Baby I love you too..." Tafada tana shafa face dinshi dake bayanta.
"Yanzu baby tell me abinda kikeso inyi maki...." Shuru tayi kaman tana tunani for a while sannan tace
"Why not mu bari muje umrah tare...." Dadi yazid ya karaji ya kara rungume yana jin wani irin sonta da kaunarta har cikin system dinshi.
"That sounds perfect my Queen... Yanzu yaushe su Aisha zasuzo?..."
"Zuwa later..."
"OK muyi sallah...kafin ki shirya kafin su zo...and pls my Queen kar ki biyewa duk abinda zasuce....I know them too well...." Murmushi mufida tayi tace
"Baby don't worry... I won't let anyone lead me astray..." Tayi assuring dinshi
Murmushin jin dadi yayi bude closet ya saka jallabiya ya fita sallan asr. Itama doguwar riga tasa tayi sallah.
🧡💜💙💚💛❤
NA CUCE TA
💜💙💚💛❤🧡
®Zuwairat (ummummaryam)
3⃣6⃣
_Follow me on:_
*Wattpad @ummumaryam29*
*Email:[email protected]*
*IG: zuwairatummumaryam*
*Website:Www.ummumaryam.com*
*And also join my new Facebook group: Zuwairat ummumaryam and Zuwairat ummumaryam page.*
*Snapchat: ummumaryan29*
*Wishing all my beautiful people happy sallah, Allah yasa dukkan ibadun mu* *karbabbune, Ameen*
Ahankali ya bude kofan yana aduan Allah yasa Matan da suka rakota sunyi bacci, yana shiga falon luckily mata biyar ya gani kwance kasan tiles suna bacci, kaman barawo ya taka yana aduan Allah yasa tana inda she's suppose to be, yana bude kofan bedroom daya fi dukkan sauran haduwa ya ganta kwance kasa sannan babu kowa, da Sauri ya shiga kaman Mara gaskiya ya maida kofan ya rufe, ya yazo ya zauna gabanta bata san ya shiga ba, zama yayi yana kallon yanda take sauke ajiyan zuciya kaman wacce tayi 360 race.
Kawai sai ya saki murmushi yana lumshe eyes kaman Wanda aka yiwa albishir da aljanna. Kallon yanda take shessheka kawai yake don ya san ba karamin kuka tasha ba, kallon hannunta dake kan maranta yayi., ahankali ya mike bayan ya ajiye drugs da abinci daya shigo dasu. Cikin saddo ya bude kofa ya fita yana tafiya ahankali har ya isa kitchen, kara kallon kitchen din yayi yana tunanin ya gan dija tana amfani da kayan kitchen din don ko shi da kanshi bai san amfanin wasu kayan ba don he's not use to kitchen. Wani cup ya. Dauka cikin kayan da aka jera ya kai sink ya wanke sannan ya dauki plate shima ya wanke sannan ya fito. Kara shiga dakin still tana kwance yanda take. Zama yayi ya cika cup da milk sannan ya fiddo ragolis water ya ajiye gefen milk din, plate ya dauka ya zuba roasted meat, hannu ya daga kaman ya tadata amma baisan abinda zai tada mata hankali, yafi minti biyar yana daga hannu amma yana rasa courage, amma ganin wankin hula zai kaishi dare yasa yayi karfin halin dan taba kafanta, aikam a firgice ta farka tana mazurai, kallon Wanda ya tadata tayi da kyau ta tabbatar yazid ne, nan take ta fara ja da baya tana yarfe hannunta at the same time tana fashewa da kuka
Cikin kuka ta fara cewa
"Wayyo Allah na....wayyo ammi na shiga uku..." Tafda sounding very tired and fed up, sai ka take da baya while shikuma yayi kuri ya kura mata ido babu abinda yake sai kallon ta. Dija najin ta kai bango ta kara volume din kukanta. Yazid ji yayi kaman ya rikota amma yasan it will only make it worst. Gyara zamanshi yayi tare dayin ganmo da legs dinshi duk eyes dinshi kan ta,
" tashi ki shiga bathroom ki wanko bakinki..." Ya fada sounding formal, da sauri ta girgiza kai batare datace Kala ba, kuka tacigaba dayi
"Nace ki shiga bathroom ki wanko bakinki..." Yafada da karfi, aikam da sauri ta mike tashiga bathroom, tana shiga ya fara dariya yana girgiza kai, ya gano one of her weakness, which is tsoro, yasan tamkar monster yake wajenta and he's going to use it to his advantage, dija na shiga ta dafa bathtub tana kuka, tana mamakin duniya bayan duk abinda yayi mata amma sun hadata aure dashi, cikin kuka ta fara cewa
"Don sunga bani d baba....don Abba ya mutu...shiyasa sukayi min haka..." Tafada cikin kuka, ji tayi muryan yazid nacewa
"Ina jiranki...." Da sauri ta dubi toothpaste rack and dispenser ta dauki brush ta zaro toothpaste ta zuba jikinta sai rawa kawai yake, cikin sauri ta wanke bakin ta fito face dinta sharkaf da hawaye, daga kai yayi babu faraa sosai kuma fuskanshi ba daure yake ba, tsaye tayi bata da niyyan zama
"Ki zauna mana...." Yafada mata, da sauri ta saki jikinta ta zauna sai kuma ta rike maranta, mikewa yayi ya dauki milk da plate ya ajiye gabanta.
"Bissimillah....." Yafada mata tare da nuna abubuwan dake gabanta, da sauri ta girgiza kai tana kuka,
"Kinason ranki ya baci?..." Ya tambayeta, da sauri ta sake girgiza kai,
"To ki cinye yanzu nan...." Bai idaba ta fara cin naman tana kuka, duk cin da zatayi sai tears dinta ya diga, har ta koshi amma tana tsoro daina ci, gani yayi tana Neman cinye kaza daya kuma da alaman ta koshi amma bata Iya dainawa
Kallon yanda take tauna nama kaman paper yayi, kauda kai gefe yayi ya saki murmushi cos he's enjoying the moment don yasan Yana daga cikin abinda zai dinga zolayanta dashi in future, dauke plate din naman yayi ya maidata gefe sannan ya dauki cup of milk ya ajiye gabanta,
"Bissimillah..." Ya sake fada mata, tana shesssheka ta dauki cup din tana sha tana kuka at the same time tana tunanin halin d zata fada yau don tasan bazai fasa yi mata abinda yayi mata da ba, har yanzu bata bar tunanin dalilim dayasa ammi ta yarda aka hadata da irin wannan mutum ba, ajiye empty cup din tayi tare da goge bakinta da bayan hannunta, yazid daukan ledan drugs din yayi ya bude ya ballo wayanda zatasha ya mika mata, ganin yayi bata amsa ba, hannu yasa ya kama right hand dinta Wanda yasa dija kara volume din kukanta, murmushi ya kara saki enjoying the tenderness and warmth of her skin, ajiye drugs din yayi cikin hannunta ya dauko ruwa daga cikin ledan daya shigo daita ya bude ya mika mata, jikinta na rawa ta amsa ta juye dukkan Maganin cikin bakinta ta zuba ruwa ta rumtse ido ta hadiye, mikewa yazid yayi ya shiga bathroom ya hada mata ruwan wanka ya fito,
"Ki tashi kije kiyi wanka...." Ya fada sounding so commanding, da sauri ta mike kaman Kazan
Da aka tsoma cikin ruwa ta shiga bathroom, tana kuka tana cire kayan jikinta, kallon kofan tayi don gani take kaman zai shigo, bathtub ta shiga don already tasan amfani shi tun sanda tayi aiki gidansu yazid. Jikinta na rawa ta gama ta fito ko goge jikinta batayiba ta maida kayanta ta fito kanta kasa sai hawaye ke diga,
"Ko pump albarka...." Yazid ya fada yana kallon yanda tears ke fita daga eyes dinta. Yazid mikewa yayi daga inda yake zaune ya je bakin gadon ya yaye duvet dake rufe da gadon sai wata bedsheets ya bayyana daga kasa
"Zo ki kwanta...." Ya umarceta, nan jikinta ya fara shaking to the extent yana ganin yanda duk jikinta ke rawa, yasan he has ruin her life and he promise himself to make things right again, he will do anything to make her trust and rely on him, duk tafiyan da zatayi sai jikinta yayi rawa, ajiye duvet din yayi ya nufeta, bata ankaraba ya dauketa, wani irin kuka ya kufceta mata
"Wayyo na shiga uku....ammi...." Tafada cikin matsanacin kuka, kasa tafiya yayi ya tsaya rike data kaman babu komai hannunshi, kurawa swollen and tired eyes dinta ido yayi yana kallon yanda tears ke rolling,
"Dan Allah..... Ciwona....ciwo gareni....kayi hakuri....." Tafada sounding so tired and afraid, idanuwanshi ne suka ciko da tears, ahankali ya fara girgiza mata kai,
"Khadija.... Kiyi hakuri...." Bai idaba tayi saurin daga Mashi kai tana kuka
"Abinda ya faru tsakanina dake kaddara ne....dan Allah ki yafe min....nayi maki alkawarin bazan cutar dake ba....bazan karayi maki abinda baki raayiba....duk abinda kikeso zanyi maki...." Duk maganar dayake babu abinda take sai daga Mashi kai cike da tsoronshi with her eyes closed, ahankali ya taka zuwa bakin gadon ya kwantar daita, bargon ya dauko ya rufa mata, zama yayi bakin gadon yana yana kallon ta, bayan kaman minti five ya mike yayi pecking goshinta sannan rage wutan dakin ya fita feeling so happy, cikin motanshi ya koma ya dauko dayan ledan ya kulle motan ya nufi part din mufida.
💜💙💚❤💛🧡
NA CUCE TA
❤💙💙💜💛🧡
®zuwairat( ummumaryam)
3⃣7⃣
_Follow me on_
Wattpad *@ummumaryam29*
Email : *[email protected]*
IG: *zuwairatummumaryam*
Website : *www.ummumaryam.com*
*And you can also join my new facebook group:
_zuwairat ummumaryam_ and _zuwairat ummumaryam page_ to get updates on my novels.*
Ajiyan zuciya ya saki
"Pls ya Allah let it be like this for ever.... " ya fada yana kallon yanda mufida ya manna dija kan chest dinta tana shafa bayanta, mufida daga Kan dija tayi tana kallon how weak, fragile and innocent she looks, ahankali tadaga hannunta ta goge mata face tana cewa
"ko daina kuka kinji?" ahankali dija ta daga mata Kai, mufida mamaki take da bata jinhaushin dija for a bit instead tafi him haushin yazid.
"kinci abinci?.." ta tambayeta cikin sanyin murya, Kai dija ta girgiza mata,
" to muje kici abinci.... " mufida tafada tana rike da hannunta while going into dijas apartment, Dan tirjewa dija tayi sannan tace
" nakoshi.... Gida... Nakeso... Su tafi... Dani.... " ta fada tana kallon bus daya fita daga cikin gidan,
"ai yanzu nan ne gidanki.... " da sauri dija ta girgiza mata Kai tana cewa
" banso... " tafada tana fashewa da sabon kuka,
"hmm ai dole kice bakiso... Don I understand what you went through in his hands...ni naji jiki balle ke? ". Mufida tafada cikin ranta,
" bakison zama Dani? " mufida ta tambayeta tana murmushi, cikin kuka dija ta ce
"inaso... "
"to kiyi hakuri mu zauna tare kinjiko? " da sauri dija ta gyada mata kai,
"to muje kici abinci... " inji mufida, dija bata Kara cewa komai ba tabi bayanta hannunsu rike dajuna. Mufida Kara kallon Falon tayi for the second time tasan yazid ko family dinshi sukayi mata kayan.
" kizauna in je in dauko maki abinci... " inji mufida tafada tana zaunar daita kan kujera,
"da akwai abinci Chan dakin... Bari in dauko wannan... " dija ta fada tana mikewa,
Ahankali ta taka ta shiga bedroom dinta mufida tabi bayanta da kallo tana cewa
"maza basu da imani.... " ta fada kasan breath dinta. Dija dauko abinci da aka bata Dazun tayi ta fito dashi kanta kasa,
"gashi... " dija ta fada tana nuna mata abincin, amsa mufida tayi ta bude taga it's rice and stew da few slices of plantain,
"ki ajiye wannan... Bari in dauko maki wani... " mufida dake maida murfin takeaway din. Amsa dija tayi while itakuma mufida ta Mike tafita daga cikin part din, ajiye abincin dija tayi ta koma tazauna kasa kamar ba matar gidan ba.
Mufida na shiga part dinta ta tarda yazid zaune yana ganinta yayi saurin mikewa ya rungumeta, harara ta watsawa bayanshi tana cewa
"Wai meye? " Dariya yayi yana cewa
"baby you're the best.... "
"wato don na nunawa matarka so shine kake jin dadi ko?.. That shows that you care for her happiness more than mine.... " bata idaba ya tari numfashinta yana cewa
"you know ba haka bane...kawai am happy that the love you have for me bai rufe maki ido ba.... I love you so much babyna...."
"naji... " ta fada tana tureshi gefe daya, sakinta yayi ta shiga kitchen yabi bayanta wanting to know what she's up-to, gani yayi tanazuba sauran pepper soup da sukayi breakfast dashi cikin food warmer,
"baby ina zaki Kai wannan Kuma? " ya tambayeta dukda yasan it's for dija, banza mufida tayi dashi ta hada tea cikin mug ta ajiye kan tray, ta juyo ta kalleshi,
"ka kaiwa matarka.... " ta fada mashi atakaice, murmushi yayi
"why not a kirata nan taci... Basai kin Kai mata ba.... " inji yazid,
" alright then... " mufida ta fada tana fito da abincin daga kitchen zuwa dining table, kaman walkiya yazid ya fita daga part din mufida ya shiga part din dija dasallama ya shiga Wanda yasa dija muguwar zaune tare da shan jinin jikinta, bata daga Kai ba sannan bata da karfin halin amsa sallamanshi, maimaitawa yayi amma still kanta kasa Kuma no response karawa yayi for the third time amma bata amsa ba,
"khadija.... " da sauri ta daga kanta idanuwanta cike da kwalla don she's expecting her guidance angel not him,
"baki amsa min sallamaba... " ya fada mata yana zama kan kujera dake kusa da inda take zaune Wanda yasa jikinshi Dan ta ba nata da sauri ta matsa gaba tana crawling Baisan lokacin da Dariyaya kufce mashi ba don she's acting like taga wani irin monster,
"small baby baki amsa min sallamaba... Ko in sake.... " ya tambayeta yana kallon yanda hannunta ke rawa, da sauri ta girgiza mashi Kai alaman Kar ya sake, shuru yayi yana kallon ta, he wants to hear her voice ko once ne,
" baki gaidani ba.... " yafada don yaji abinda zatace, shuru tayi bata daga Kai ba, sai wasatake da crumbling fingers dinta kaman ta gudu daga inda take zaune kawai take ji,
"Pls baby kigaidani mana... Nifa mijinki ne.... " yafada yana marairaice murya kaman karamin yaro,
"kaiba mijina bane... " tafada cikin ranta not knowing its out loud, kallon ta yazid yayi full of surprise
"nine na mijinki ba?... " da sauri dija ta girgiza Kai tana fashewa da kuka, shuru yayi yana kallon ta, sai kuka take kaman an doketa,
"tashi ki wanko fuskanki kizomuje kici abinci.... " ya fada mata atakaice, da sauri ta Mike tsaye ta shiga bedroom dinta, straight bathroom ya shiga ta wanke face dinta ta fito tayi tsaye bakin kofan bedroom, mikewa yayi
"ki taho mana... " ahankali ta taka zuwa inda yake tsaye,
"ya ciwonki... " ya tambayeta, shuru tayi babu response kura mata ido yayi yana cewa
"in bakison mu bata... Duk tambayan da nayi maki ki dinga bani amsa kinji ko? " daga mashi Kai tayi, Kama hannun ta yayi suka Kama hanyan waje, har sun iso bakin kofaya Tsaya ya juyo kawai sai ya mannata ga kirjinshi, nan take ta Fara kuka sosai wanda yasa yayi saurin sakinta
"Wai an fada maki wani abu zanyi maki ne?... Ba jiya na fada maki ban Kara yi maki abinda baki so ba?..." yafada sannan ya fita daga dakin tana biyedashi sai goge face take da bayan hannunta. Yazid ya shiga part din mufida ya sallamata amsa mashi kusa da ita ya je ya zauna sannan Itama dija ta shigo kanta kasa,
"zo kizauna nan.... " mufida ta fada mata tananuna mata kusa da yazid, ahankali ta taka zuwa inda yake zaune amma sai ta zauna kasa
"ki zauna kan kujera mana Dan Allah... Kawai sai ki kama zama kasa... " inji mufida, ahankali ta Mike tazauna gefen yazid amma far from him. Yazid kallon dija yayisannan ya Kalli mufida
"baby GA kanwar ki... Ai you have seen the way she is... To if you want her to be like this continuesly then take her close to yourself... Kar kibari wata ta shiga tsakaninku... Pls baby...take her as the sister you never had.... " ya fada yana rike da hannunta,
"insha Allah... I will try my best... " tafada cikin sanyin murya, kiss yazid yayi wa cheek dinta sannan ya juya ga dija Itama ya kama hannunta, he can feel her trembling amma basar,
"small baby... Ya kirata.. Kinga wannan antynki ce... " ya nuna mata mufida sannan yacigaba dacewa
"Kar in kuskura inji kinyi mata ba daidaiba... Kome tace kiyi shi zakiyi don nasan bazata sakaki hanya Mara kyau ba.. Ki girmamata AI Kinga ba saarki bace don haka Kar inji ko in gani raini ya shiga tsakaninku... Kina jina? " yafada in a soft tune still rike da hannunsu, da sauri ta daga mashi Kai hawaye na rolling
"Wai kukan me kike Kuma? " yazid ya tambayeta, da kaman Kar ta amsa amma sai ta tuna maganar daya fada mata sai cewa tayi
"gida.... Mu..... Nakeso... " tafada tana Ida fashewa da kuka, da sauri mufida ta Mike ya koma wurinta ta Kama mata hannu, da sauri dija ta zare hannunta daga na yazid ta maida cikin na mufida, hawayenta mufida ta goge sannan tace
"bakinyi min alkawarin zaki zauna Dani ba?... "
"Eh.... " dija ta fada cikin kuka
"to kibar cewa gida zaki... Ai nan ne gidanki yanzu kinji" nodding tayi
"muje kici abinci kinji dear..."
"...to... " tafada sannan ta Mike Daman kaman tana zaune kan kaya takeji. Kan dining suka zauna Su biyu while yazid yayi relaxing yana kallon mufida Kuma the more yana jin Sonta na ratsa heart dinshi
"hmm inama mata Su gane wannan sirrin... " yafada cikin ranshi.
Don abinda mufida keyikoda ba da gaske take ba it's OK by him don hakan na Kara mashi sonta cikin ranshi Kuma he hopes it's real. Pepper soup mufida ta bude tatura gaban dija nan ta Fara ci tana shessheka. Yazid mikewa yayi yazo kan dining ya dafa shoulder din mufida sannan yace
"baby Bari in je in kwanta... Kudinga shiryawa... Zamu wuce after lunch.... " ya fada da mata sannan ya bar Wajen, Hakanya ya bawa dija Daman sakin jikinta taci Tasha ta koshi don she feels free in tana tare da mufida.
Yazid na komawa ya Kira hajiya karama yana fada mata ta rokar mashi dad ya amince ya bar dija nan Kano nan hajiya karama tace bata San zancenba, Dan marairaice fuska yayi sannan yace
" in barta wajenki mana... Ni wallahi Banason tafiya daita... Nafison hakan... "
"no... Ka tafi daita kawai shi yafi... " ta sake fada mashi,
"yanzu inzo dasu nan gidan kafin mu wuce? " ya tambayeta yana aduan Allah yasa tace kawai Su wuce
"let me ask anty... I will get back to you "ta fada mashi sannan ta katse wayan.
🧡💛💚❤💙💜
NA CUCE TA
💜💙💚💛🧡❤
®Zuwairat ( ummumaryam)
3⃣8⃣
Yana tuki suna hira da mufida while yana kallon dija ta mirror, dija ta kurawa waje daya ido tana tunani, ba komai take tunani ba illah daukan dataga yazid yayiwa mufida, abin ya mugun daure mata kai, tambayan da takewa kanta shine Bai taba yiwa mufida abinda yayi mata ba,
"Killan" ta fada cikin ranta don ta tabbayar da ya taba shayar da ita wannan azaban ko amafarki bazata yarda ya rike mata hannu ba balle ya zagaya hannu ya dauketa kuma ta amince, Dan ajiyan zuciya ta saki tana sake direction din tunaninta zuwa inda zasu, kawai said ta fara aduan Allah yasa gida zai maidata don ko a lahira bata fatan zama 10km to him, kwata2 bata sonshi kusa da inda take, mufidace ta juyo ta kalleta tare da sakar mata murmushi ta sadda kanta kasa batare data maida mata martani ba don wani irin kallon mamaki kawai take mata.
Karfe 7 saura suka isa garin abuja, inda ya saba yi masu takeaway duk sanda sukaje outing da mufida ko duksan bayason ta sha wahalan dafa abinci yayi parking, rikewa mufida hannu yayi tare dayi mata kiss a hannun sannan yace
"Sugar me zakici?..." Ya tambayeta dukda yasan her favourite,
"The usual..." Tafada tana dariya at the same time tana daga Mashi gira daya, dariya shima yayi yace
"Daman I know...kawai don in fita hakkinki yasa na tambayeki..." Yafada sounding very romantic, juyawa yayi wearing a lovly smile yana kallon dija da kanta ke kasa don tunda taga ya rike mata hannu ta sadda kanta kasa,
"Small baby me zakici?..." Ya tambayeta yana wishing ko zata daga kai sama su Dan hada ido amma ko daga kai bata yi ba balle ta amsa Mashi, kara maimaita tambayan yayi Amman no response, mufidace ta juyo daga inda take zaune tace
"Dear me kike shaawan ci?..." Ta tambayeta cikin natsuwa, ahankali ta daga kai tana kallon mufida tace
"Babu komai ..." Ta amsa mata in one word ta maida kanta kasa, kallon ta yazid yayi for almost ten seconds sannan ya fita daga cikin motan.
After like 25 minutes ya fito da ledas ya bude baya ya ajiye gefen dija sannan ya sjiga suka kama hanyan CBN quarters. Suna shiga gate dija ta bude baki tana kallon new environment dinta don dukda dare ne tamkar rana don wurin kal da haske. Parking lot yayi parking sannan ya fito mufida ta fito, dija kam tana zaune bata fito ba, saida ya bude booth ya dauko bag dinta sannan ya bude mata kofa tayi saurin fitiwa,attitude dinta is so funny and annoying to him and he knows the exact way to stop it. In Baku mance ba I once told you yazid yana da flat a CBN quarters which is four bedrooms and well furnished. To part dinshi ya shiga yana Jan bag dinta, mufida ma shiga tayi while dija na tafiya ahankali tana kalle2 sannan ta shiga ciki. Yazid na rufe kofa ya ajiye bag din ya nufi inda mufida ke tsaye, wani irin hug yayi mata ya baya yana kissing wuyanta, da sauri mufida ta fara cewa
"Pls baby stop...don't let your wife downgrade me...pls mana..." Tafada ahankali,
"She won't..." Ya amsa mata yana licking wuyanta, dija ji tayi kaman tayi tsuntsu ta tashi saboda kunya Amman kuma hakan bai hanata kallon su kaman movie ba,
"Baby pls stop....am begging..." Inji mufida,
"I miss your body baby... Pls give it to me tonight..." Yafada yana shafa belli dinta da two hands dinshi sannan yadan saci kallon dija ta wutsiyan ido sukayi ido hudu ya daga mata gira daya, da sauri ta dauke kanta,
"You know sauran six days..." Inji mufida dake kokarin balle hannun yazid daga jikinta, kfa ya fara bubbugawa kaman yaro
"Pls don't kill me...have mercy sugar...mutuwa zanyi...." Yafada kaman zaiyi kuka kuma loud Wanda yasa dija kara sakin baki.
"Dear if you love Allah stop..." Inji mufida, da sauri ya balle hannun shi
"Na bari madame...yanxu wane daki zan kai kanwarki?..." Yafada yana rike da hannun ta,
"Anyone apart from mine..." Ta amsa Mashi, kiss yayi wa goshinta,
"You are the best... " ya fada mata sannan ya dauki bag din yana kama hannun dija, mufida relaxing kan wani buoyant sofa tayi tana mai jin dadi sannan tana godewa Allah da mijinta bai wani chanza mata bayan ya kara aure ba dukda tasan he loves dija so much Amman he's trying kar ya bata mata
"Ya rabbi kasa inci wannan jarabawan... " tafada cikin ranta while tana kallon yazid da dija sunyi wani corridor
Dija na tafiya jikinta na rawa sabida yanda ya rike mata hannu sanban tana tuna yanda yayiwa mufida, daya daga cikin doors dake inda suke ya bude, taga hadadden daki da komai intact, ajiye bag din yayi yana kallon yanda take kallon dakin, bata ankaraba ya rungumeta, daman hawaye are not that far from her eyes sai kuka, da sauri ya Dora hannu kan bakinshi yana cewa
"Shush...." Nan take ta hadiye kukan, Dan daga kai yayi yana kallon full boobs dinta da suka fito by force as a result of haihuwan datayi, ahankali ya daga hannun shi daya ya Dora sama while dayan hannun shi na rike da waist dinta, aikam kasa hadiye kukan tayi ta fara kuka tanacewa
"Dan Allah...." Bata idaba ya kara Dora hannu kan bakinshi yana cewa
"I said shush...kiyimin shuru tunda baki Iya magana ba..." Yafada yana caressing boobs dinta, cikin kuka ta fara cewa
"Na...Iya...magana..." Dan saurarawa yayi yana cewa
"Ni ban shaida batunda in nayi maki magana baki amsa min..." Yafada yana kallon how wet and sexy her lips looks,
"Na Iya..."
"Shine nace ni ban San kin iyaba..."
"Kayi...hakuri...." Tafada cikin kuka, ko kadan bai son ganin tears dinta don it hurts him like hell dongani yake she have cried enough, ahankali ya zare hannun shi daga inda ya ajiye su ya rike shoulder dinta
"Ki kalleni..." Ya umarceta da sauri ta daga kai ta zura Mashi ido,
"Kimason inyi maki abinda nayi maki a gidanmu?...." Bai idaba ta kara fashewa da kuka tana girgiza Mashi kai
"Kina so?..." Kara girgiza Mashi kai tayi
"To dga yau duk ranarda nayi maki magana baki amsa min ba...to ki tabbatar said nayi maki sau biyar...kina jina?..." Da sauri ta gyada Mashi kai
"Nafison ki dinga bani amsa da baki bada kai ba..."
"To..." Tafada tana trembling saboda tsoro.
"Kuma duk ranar dana ce kiyi abu kika ki yi to ki Sani babu mai hanani yi maki sau biyar... Kinji ko?..." Da sauri race
"Eh..."
"Good...yanzu kiyi sauri ki shiga wanka ki sake kaya ki fito waje muci abinci..." Bai idabatace
"To..." Tana juyawa, bayanta yabi da kallo dariya na Neman kufce mashi.
Sai da ta shiga bathroom ya fita, dakinsu da mufida ya shiga bayan ya umarci mufida ta tashi tayi sallah. Wanka ya shiga ya rama sallolin da ake binshi likewise itama mufida bayan sun idar mufida ta mike ta bude wardrobe ta fara fiddo kayan yazid dake cikin wardrobe din. Adua ya shafa ya kalleta yana cewa
"Baby INA zaki kai kayana?..."
"Your room...." Ta amsa Mashi atakaice,
"To ba nan bane dakina ?"
"No...kasan yanzu dole mu raba dakin...we are two now..." Tafada tana ida kwaso sauran,
"But pls baby da kin bar kayan nan...remember you yourself kinyi complain akan karantan yarinyan nan...so ko kadan ba zaman mata da miji zamuyi ba...it will take sometime kafin wani abun ya kara shiga tsakanin mu... So please don't send me away..." Ya fada kaman zaiyi mata kuka, Dan murmushi tayi tana cewa
"Baby is not as if am sending you away.... Kawai am doing the right thing..kasan babu ruwan Islam da reasons dinka...nidai raba kwana zaayi..." Tafada tana zipping bag data tura kayanshi ciki, Dan hada kai da gwaiwa yayi for few second sannan ya daga kai yace
"To naji...na raba one one day...ke kwana daya ita daya..." Yafada kaman baison raba days din,
"Hmmm dear daya baiyi kadan ba?..." Bata idaba ya katseta dacewa
"Aa...haka nakeso...kuma about cooking ya zamuyi kenan?... Nasani kuma kema kin San babu abinda zata Iya....ko in sa su mom su samo mai aiki?..." Ya tambayeta, Dan murmushi ta karayi sannan tace
"Don't worry about that...kawai zamu dinga shiga kitchen tare ina nuna mata what to do..." Ta fada calmly, lumshe idanuwa yazid yayi yana cewa
"Baby you will do that for me?..." Ahankali ta daga Mashi kai tana cewa
"Yes dear..." Da sauri ya mike ya rungume feeling so happy and excited,
"Baby there's no one like you... Baby you are the best...baby I love you so much...baby you are making me the happiest man on earth...Allah yayi maki albarka...indai aljannan yana kafata na daga maki ki shige kawai...." Yafda sounding very excited,
"Hmmm baby jin dadin na kyautawa matar Kane ko?..." Da sauri ya rufe bakinta da nashi yana kissing dinta in a passionate way, sai da yayi mai isanshi sannan yace
"Baby it's not like that... Kawai kina surprising dina ne....kina nunamin the real you... Maza da dama basu gane irin halin matan da suka aura sai sadda kaddara ta fada masu...yanzu na kara sanin ko ke wacece...and I love you more because of... Allah ya saki farin ciki fiye da yanda kika Sani...I love you..." Magana ya dingayi har saida mufida ta rufe Mashi baki, daukanta yayi sukayi falo inda suka tarda dija tsaye sanye da blue Arabian gown kaman wacce zata unguwa, bai dire mufida koina ba sai kan dining, dija dake tsaye yazo itama ya dauketa aikam tayi tsuru2 saboda fargaba.
Ajiyeta yayi kan dining yana dariya cikin ranshi yana cewa
"Wata rana da kanki zakice in daukeki..." Mufida mikewa tyi don ta jera masu abinci yace
"Sweetheart just sit and be my guest..." Ya fada mata sannan ya shiga kitchen ya dauko plate, dija dai kanta kasa ko daga kai batayi ba har ya dawo ya jerawa kowa abinci a gabanshi shima ya zuba nashi ya zauna suka fara ci amma dija bata fara ci ba saida suka hada ido ya daga mata gira daya sannan ta maida hankali ta cinye tas ya zuba mata drink tasha. Itama mufida tana gamawa ta mike ta shiga bedroom dinta ta fito da bag da kayan yazid ke ciki ta shiga dashi cikin daya daga cikin bedroom ta jera mashi sannan ta fito ta tarda yazid ya kwace plates yana wankewa, kitchen ta shiga ta rungumeshi ta baya tana cewa
"Baby good night..." Juyowa yayi ya kalleta yana goge wet hands dinshi da jean dake jikinshi yana cewa
"Wane good night babu ke kusa dani?..." Dariya kawai tayi ta fito ta barshi har lokacin dija na zaune kan dining waiting ace mata ta mike, wurinta mufida taje ta dafa shoulder dinta sannan tace.
"Dear sai da safe..." Ahankali dija ta mike tana cewa
"Anty...wurinki...zan kwanta...." Dariya mufida tayi tana cewa
"Ina fa...ai dakinki zaki kwanta..." Da Sauri ta girgiza kai hawaye na taruwa tana cewa
"Dan Allah...wajenki....zan kwanta....tsoro nakeji..." Tafada hawaye da suka taru suna zubowa, kujeran kusa daita mufida ta zauna tana cewa
"Dear kefa yanzu matar aurece....dole zaki zauna dakinki kuma kibi umarnin mijinki..." Kai dija ta dinga girgizawa kaman agama lizard tana cewa
"Aa Dan Allah...ni banso....binki zanyi..." Tafada tana fashewa da kuka,
"Ki bar kuka kinji...tashi kije ki kwanta ..." Aikam dija tirjewa tayi tana cewa
"Ni wurinki zan kwana..." Mufida mikewa tayi itama dija ta mike tana kuka, mufida na tafiya dija na biye daita mufida juyowa tayi ta fashe da dariya itakuma dija said kara volume din kukanta kawai take, yazid ne ya fito yana goge hands dinshi da wani karamin towel, tsayawa yayi yana kallon su, da Sauri dija ta goge face dinta ita kuma mufida ta shige dakinta. Yazid ne ya karasa inda take tsaye ya sa hannu ya daga jaw dinta, kura mata ido yayi for a moment sannan ya rike mata hannu suka koma falo, zama yayi ya zaunar daita kan kafanshi, sabon hawaye ta fara amma babu sauti, hand dinshi yasa ya goge mata face yana cewa
" meke damunki?..." Ya tambayeta cikin whisper, da Sauri tace
"Babu ...komai..." Shuru yayi for a moment sannan ya daga mata face ta fuskance shi,
"Khadija...." Ya kirata kaman baison magana sannan yana lumshe eyes,
"Naam..." Ta amsa mashi muryanta na cracking
"Ki fadamin abinda kikeso inyi maki... Wanda zaisaki farin ciki ki bar zubda hawaye...kome kika fada yanzu nayi maki alkawarin zanyi maki..." Yafada mata sounding very calm, kaman tana jira tace
"Gida....zan koma..." Bata idaba yace mata
"Banda wannan...ki fadi wani abun..." still da Sauri tace
"Boko..." Tafada kaman ana fixgan maganar daga bakinta, shuru yayi yana sauraron abinda tace, few seconds later yace
"Boko kikeso?..." Da Sauri tace
"Eh..." Kallonta yayi yana cewa
"Baby kin taba zuwa makaranta ne?..."
"Aa..." Ta amsa mashi without delay don his warning bai bar yawo a kunnenta ba, yazid tunani ya farayi yana kallon yanda girmanta yake especially yanzu data taba haihuwa, ajiyan zuciya ya saki
"To shikenan Khadija... Zakiyi karatu har sai kince ya isheki kinjiko?..."
"To..."
"Kiyi min alkawarin duk abinda aka koya maki zaki maida hankali ki koya..."
"Zan.... koya..." Ta amsa mashi da kyar,
"To shikenan...." Yafada yana mikewa daita a hannunshi, kofar dakinta ya bude ya direta kan gado, kwantar daita yayi ya tofa mata adua kaman wata yarshi sannan ya jamata blanket ya rage wutan dakin yayi mata kiss a for head ya fita daga dakin missing her like crazy.
Dakin mufida ya koma ya tardata kwance lullube da blanket, zama yayi bakin gadon tare da dora hannunshi kan hands dinta dake kan cikinta, ahankali ta bude ido, murmushi suka sakarwa juna
"Sleeping already?..." Ya tambayeta in whisper, tana lumshe idanuwa ta daga mashi kai sannan tace
"You should do the same...gobe zaka aiki...." Tafada tana hamma, kura mata ido yayi for a moment sannan yace
"OK...I wanted us to discuss something... Amma sleep gobe in na dawo daga aiki sai muyi maganar...." Yafada yana kokarin mikewa, ahankaki ta kama mashi hannu tana komawa zaune inda sexy nighty dake jikinta ya bayyana,
"Tell me mana...am all ears..." Tafada mashi amma ko ji baiyi saboda ya kurawa half naked boobs dinta ido, Dan rufe wurin tayi tare da pinching hannunshi,
"You were saying?..." Yafada kaman baison magana, dariya tayi tana cewa
"I said am listening..." Ahankali ya maida legs dinshi kan gadon tare da rufesu da same blanket kaman yanda na mufida ke cikin blanket,
"Baby I want to make love to you...if you refuses me am definitely not gonna make it till morning... So pls accept me..." Yafada idanuwanshi na kara kankancewa,
"Baby we are through with this...sauran five days...pls kayi hakuri...besides you said da akwai abinda zaka fadamin..."
"That can wait....kawai all I want right now is you sugar in my tea...in da zunubi zan roki Allah ya yafe mana...nidai kinsan I can't do this anymore.. Pls...pls... Pls...pls...." Yafada yana matseta a jikinshi, zata bude baki tayi magana ya Dora hannunshi kan bakinta yace
"Shush...pls...pls...pls...plssssssss....gobe zan kaiki shopping...." Dariya mufida tayi saboda yanda yake magna. Bata kara cewa komai ba ta bashi haddin kai.
The following morning sukayi wanka da sallah. Mikewa mufida tayi don shiga kitchen ya rike mata hannu yana cewa
"Don't worry.. Ki kwanta ki huta...later kuyi abinda zakuci...ni zanyi breakfast a office..." Yafada yana gyara tie dake wuyanshi,
"OK..." Ta amsa mashi sounding exhausted, gaban mirror ya tsaya yana kallon gray suit dake jikinshi, shi kanshi knows he looks gorgeously breathtaking. Bayan ya gama shiryawa ya je inda mufida tayi relaxing kan gado tana binshi da eyes yayi mata kiss a baki tare da cewa
"Thanks for yesterday..." Sannan ya fita, dakin dija ya shiga har lokacin bata tashiba amma yana shiga ta bude ido saboda kamshin turarenshi. Bakin gado ya zauna tayi saurin mikewa zaune tare da cewa
"Ina kwana...." Wani irin dadi yaji don yasan it's a progress,
"Lafiya lau my little angel...kin tashi lafiya?..."
"Eh..." Kawai tace atakaice,
"Ya jikinki?..."
"Da sauki..."
"Zan tafi aiki...kiyimin adua...." Shuru tayi batace komai ba cikin ranta tana aduan Allah ysa kar ya dawo da rai
"Kiyimin adua mana...kice indawo lafiya.. "
"Ka dawo lafiya..." Ta fada atakaice, murmushin jin dadi ya saki, mikewa yayi don kar yayi late, kiss yayi mata a goshi sannan yace
"Me kikeso in kawo maki?..."
"Ba komai..."
"In kunyi breakfast ki kaiwa antynki maganinki ta balla maki ki sha kinji ko?./."
"Eh..." Wayanshi ya fiddo ya kanga face dinshi kusa da Nata yayi masu selfie, duk I lahirin eyes dinta waje tana kallon kanta cikin wyan ya dauki hoton which makes her look so astonishing.
[6/20, 10:29] zuwairat nuhu: Fita yayi ya bar dakin yana saka waya a aljihunshi, duk wanda ya ganshi yasan he's happy.
❤💙💚💛🧡💜
I am the writer of this novel so I post it at the place I want it to be at a particular time so pls stop copying my novel from wattpad to WhatsApp. I know ba bari zakuyiba amma it's my right cos it's mine so if you continue I won't be happy. Thanks
❤️💙💛💜💚
NA CUCE TA
💙💜💛❤️💚
®zuwairat (ummumaryam)
3️⃣9️⃣
Sai karfe 10 mufida ta farka daga bacci da sauri ta mike ta shiva bathroom tayi easing knta ta fito tayi dressing kanta cikin skirt and blouse na material ta fita zuwa kitchen don dora masu breakfast, saida ta gama dorawa tayi hanyan dakindija, lokacin dija ta fito daga wanka don yanadaga cikin abinda yazid yayi warning dinta akai,hakan yasa bata jira a fada mata tayi wanka kafin tayi ba, amma tana shiga bathroom ta cire kayanta saitaga wurin da aka yi mata aiki is swollen kuma yana yi mata ciwo, ahankali tayi wanka ta fito har zata saka kaya taji bata iyawa towel data fito dashi ta zauna dashi sai kuka take kaman ranta zaifita, sallaman mufida yasata daga wet face dinta tareda amsawa ahankali, ganin she's crying yasa mufida shiga da sauri ta zauna gefenta tarwda dafa shoulder dinta
"Dear meke damunki?.." Ta tambayeta cikin tashin hankali, cikin kuka dija tace
"Anty...cikina....ke ciwo...." Ta fada mata cikin matsanacin kuka
"Subhanallah...Ina?" Ta tambayeta
"Nan...."ta nuna mata kasan maranta, sai lokacin mufida ta tuna da cs akayi mata
"Wayyo....sorry dear...sannu..."
"Yauwa...." Dija ta amsa mata . Mikewa mufida tayi
"NIna zuwa..."ta fada mata sannan ta fita daga dakin. Direct kitchen ta shiga ta duba abinda ta dora sannan ta dauki mug ta hada tea ta koma dakin dija. Har lokacin tana zaune bata bar kuka ba.teadin ta mika mata tana cewa
"Amshi kisha da zafinta..." Dija amsa tayi tafara sha ahankali har ta shanye, ajiye mug din tayi tare da cewa
"Anty nagode..."
"Never mind dear...Ina maganinki yake in baki?..." Inji mufida, kokarin mikewa dija tayi don ta dauko maganin daga inda yazid ya ajiyeshi amma sai mufida ta riketa tana cewa
"Nunamin inda suke in dauko maki..." Drawer mirror dija ta nuna mata tana cije lebe, mikewa tayi ta dauko maganin ta duba yanda aka rubuta ta balla mata t mika mata sannan ta mike ta dauko ruwa daga room fridge ta mika mata.sha dija tayi tanakokarin mikewa
"Ina zaki kuma?" Mufida ta tambayeta.
"Kaya zan saka..." Ta amsa mata,
"No....ki kwanta tunda bAbu inda zaki...anjuma inkin samu sauki sai ki saka kaya...." Babu gardama dija ta maida kafanta kan gado mufida ta rufa mata blanket ta fita. Kitchen ta sake shiga ta sauke abinda ta Dora tare da kashe gas ta fita ta shiga bedroom dinta ta dauki wayanta, number yazid tayi dailing. Lokacin yazid na zaune yana aiki with full concentration don baida sauran damuwa, yana cikin duba wata file kiran mufida ya shiga, ajiyeshi yayi ya dauki wayan with a wonderful smile on his face don yasan itace cos tune dinta daban
"The sweetest lady alive how far???.."ya fada sounding very naughty,Daria mufida dariya tayi tare da cewa
"Abun har da zolaya?..."
"Kema kinsan babu zancenzo zolaya...gaskiya na fada....no one like you..."
"Ok thanks love...ya aikin...."
"Alhamdulillah....kawai just thinking about you....kinsan yesterday was superb...its among the best..."ya fada from the bottom of his heart,
"Thanks....Nima yesterday was wonderful..."
"Kunyi breakfast...."
"Not yet...daman na kirane in fada maka Khadijah is complaining of stomachache...." Da sauri yace
"What happened?" Ya tambayeta cikin tashin hankali
"Inajin inda akayi mata cs ne...."
"Inna lillahi!!!...yanzu tana Ina?"
"In her bedroom ...na bata tea sannan na bata drugs dinta....I think tayi bacci.""ta fada mashi cikin natsuwa,
"Thanks love.... Amma pls check in ta samu bacci...." Ya fada mata ahankali mufida murmushi tayi dukda it hurts her ta mike tana cewa
"Ok dear...." Ta fada tana fita daga dakin, suna Dan maganahar ta isa dakin dija, da sallama ta shiga dija dakekwace tadan daga Kai tareda amsawa
"She's awake..." Ta shaidwa yazid daman from the other side yazid yaji muryanta sanda take amsa mata sallama Wanda yasashi lumshe Ido tare da biting lower lip dinshi, ahankali yace
"Baby pls give it to her,,," babu musu ta taka ta mikawa dija wayan, amsa dija tayi not knowing inda zata yi dashi saida mufida ta kanga mata shi a kunne, daga chna bangaren yazid yace
"Small baby meke damunki?..." Dija najin muryanshi ta daure fuska tare da cewa
" cikina ke ciwo..." Ta fada sounding formal sannan tana Dan hararan wayan ta wutsiyan Ido, mamaki né kwance kan fuskan mufida don batasan dija can act that way ba
"Hmmmm daman I told him so...sai ma nan gaba...." Mufida ta fada cikin ranta tana zama bakin gadon.
"So sai yake maki ciwo?" Ya tambayeta , Kara tamke face tayi tana cewa
" aa..."
"To sannu...zan Kira Doctor in fada mashi...." Banza tayi dashi ya Kara cewa
"Ki bawa antynki wayan...." Bata Kara cewa Komi ba ta mikawa mufida wayan tana cewa
"Anty gashi..." Amsa mufida tayi tare da cewa
"Ki jira in dauko maki indomie Dana dafa kici kafin kiyi bacci..." Ta fadawa dija, yazid dake sauraron abinda take cewa murmushin Jin dadi yayi at the same time son mufida na Kara multiplying cikin zuciyanshi
"Anty anjuma zanci....bacci nakeji...." Yazid yaji ta amsawa mufida, he was surprised don bai taba Jin such long statement daga gareta ba sai yau, murmushi ya karayi tare d Kara girgiza Kai
"To ki kwanta....sai anjuman...." Inji mufida sannan ta bar dakin, dakin ta ta koma suka danyi hira da yazid sannan ya katse wayan kan zai Kira Doctor dayayi mata aiki and zai fada mata duk abinda yace. Ok kawai mufida ta fada . Kitchen ta shiga ta dauko noddles dake kamshi ta hada tea ta koma falo tare da kunna kallo . Suna gama waya da mufida yakira doc nan ya fada mashi abinda ke faruwa,
"Tana stress out ko movement Mai tsawone?" Shine tambayan da doc yayi mashi, ahankali yazid yace
"Ranar Saturday aka kawota Kano...sai jiya muka zo abuja...." Fada doc ya farayi yana cewa
"Sam hakan bai kamataba....kasan ciwon is still raw...ko kaya bai kamata tana sawaba balls a dinga traveling daita...so you have to avoid duk abinda zai yi stress dinta for sometime..." Godiya kawai mashi sukayi sallama. Kara kiran mufida yayi ya shaidamata exactly yanda sukayi da doc.
Sai wajen 2 dija ta farka already mufida ta gyara koina kaman yanda ta Saba sannan ta hada masu lunch Mai dadin gaske, bata bar dija ta saka kayaba har lokacin daga ita sai wannan towel, har bedroom dinta mufida ta bita da lunch ta zauna nan bakin gado tana ci, mufida kallonta kawai take tana kallon bayan wuyanta dake dauke da gashi sannan wajen kunnenta ma sune kwance ita kanta tasan in few months time she will not be a match for Khadijah don her beauty is natural,
"Ya Allah ka bamu zaman lafiya...ta soni yanda nakesonta...ta iya boye kishinta kaman yanda nake kokarin boye nawa...kasa kar mijinmu ya fifitata kaina...." Ta fada cikin ranta tana kallon dija, ita kanta tasan dija ta ninta kyau over and over again it's just a matter of time hakan ya Ida bayyana. Dija kam bata San wainar da mufida ke toyawa ba don she's carried away by the taste of the food, sai data gama ta amshi cup din ruwa dake hannun mufida Tasha, daga Kai tayi ta kalli mufida,
"Anty nagode...anty..." Murmushi mufida ta sakar mata tare dacewa
"Naam...Khadijah..." Ta amsa mata kiran datayi mata
"Kina da kirki...." Inji dija, dadi mufida taji tana cewa
"Nagode..."
"Anty..." Dija ta sake kirnta
"Yes Dear..."
"Banason zama da wannan mutumin...anty mugune...mu tafi gidanku zan dinga yi maku aiki....banason ganin shi...." Dija tayi releasing abinda ke cikin zuciyanta, kura mata Ido mufida tayi tana tunanin it's good to be nice don gashi har ta fara fada mata abinda ke cikin zuciyanta, ahankali mufida tace
" me yayi maki." Ta tambayeta tamkar batasan abinda ya hadasuba kuma donta Kara tabbatar da yarintanta, nan dija ta fara bata labarin exactly abinda ya faru tana fadi tana kuka, idanuwan mufida né suka ciko da tears, ahankali dija ta juyabayan ta ta nunawa mufida inda amminta ta doketa da itacen wuta, aikam dija kuka mufida kuka don har wannan lokacin tsawun dukan na nan bayan ta. Tunda abunya faru dija bata taba samun wani ko wata ta fadawa matsalanta ba sai yau, Kuma taji dadin fadawa mufida datayi don it's takes away lots of burden from her heart
"Anty ni ban iya zama dashi....in na ganshi gabana faduwa yake...." ta fada tana kuka, hugging dinta mufida tayi tanacewa
"Ki kwantar da hankalinki...ba zai Kara cutar dakeba....kinji ko?" Ahankali dija tayi nodding tare dacewa
"A To Anty ...Amman anty in ya zo zai Kara zaki hanashi?" Ta fada gwanin ban tausayi, cikin kuka mufida ta daga mata Kai dukda tasan it's impossible ta hana yazid duk yanda ya gandama da dija
"Amma anty ba zaki tafi ki bar ni dashi bako?. Don da asabe bata bar ni dashiba da bazai yimin hakan ba....." Tafada still bata bar kuka ba, mufida goge face dinta tayi sanna ta mike ta shiga bathroom ta hadawa dija ruwan wanka.
"Tashi kiyi wanka..."mufida ta umarceta, ahankali ta mike ta shiga bathroom , mufida gyara wurin dataci abinci tayi ta kwace plate ta maida kitchen, bakin gado ta dawo ta zauna tana jira fitowan dija, few more minutes later dija ta fito,
"Anty in saka kaya?" Ta tambayeta.
"Zo ki zauna ki Shafa Mai tukunna..." Mufida ta amsa mata, zama dija tayi,
"Ina mayukanki suke?" Mufida ta tambayeta,
"Suna cikin jika...." Ta amsa mata kanta kasa, mikewa mufida tayi ta jawo bag din ta fara jera Kayan shafan kan mirror tare da zuba yan Kayan cikin wardrobe, bayan ta gama ta dauko dija cream ta shafa, power ta shafa mata da kanta fuskan ta yayi kyau sosai har lokacin daga ita sai towel,
"Anty wane kaya zansa ?" Ta sake tambayanta
"Ki kwanta haka...likita yace kar ki saka kaya masu nauyi kuma duka gowns dinki suna da nauyi don haka ki kwanta ki huta..." Inji mufida,
"Amma anty wannan abun baida girma...nafison Mai girma...." Ta fada referring to the towel, mikewa mufida ta sake yi tana duba wardrobe ta dauko mata Kayan bacci da bata taba sawaba,
"Ki saka wannan...bashi da nauyi..." Babu musu ta amsa ta saka amma kusan duk jikinta waje don it's transparent, kallon kanta tayi from head to toe tace
"Amma anty in bar shawul din ko?"
"Aa...ki cireshi...so ake gurin ya dinga samun iska...kinji ko?.." Kai kawai dija ta gyada mata amma deep down batason hakan. Falo mufida ta koma ita kuma dija na kwance dakin ta.
Karfe hudu da rabi yazid ya dawo daga office, already his food is on the table as usual, ita kuma mufida tayi wanka Tasha gayu sai kamshi kawai ke tashi gidan saboda perfumes din mufida, hugging juna sukayi ya dauke ta zuwa bedroom din da kayanshi suke, nan ta hada mashi ruwan wanka ya shiga yayi ya fito up ya shirya cikin three quarter baki da white short leeve polo, duk hankali shi na kan dija amma he don't want to upset mufida by his actions, hanyan falo suka Kama yana rike da hannun ta yana cewa
"Dear ya jikinta ?..."
"Da Sauki....na shiga kafin ka dawo she was still sleeping..."
"Ok...Amman Ina gama cin abinci zan ta data cos bacci yamma is not good for health".
Bayan ya gama cin abincin ya bar mufida tana gyara wurin ya shiga dakin dija, shigarta ya mugu daga mashi hankali don most her breast are out sannan he can see her black nipple, kallon sexy skin dinta dake glowing as a result of cream data Shafa yayi, face dinta looks so beautiful
"Sleeping beauty...." Ya fada under his breath, Dan juyawa dija tayi tare da Dan dafa maranta, kura mata Ido yayi ya sake cewa
"Ya rabbi don't let me do this the second time....not now pls...." Ya fada eyes dinshi kan boobs dinta. Karasawa yayi cikin dakin ya zauna bakin gadon tare da Shafa cikin kafanta, nan take ta bude Ido tare da Jan baya da sauri, murmushi ya sakara mata, nbata mayar da Martani ba ta sadda kanta kasa tare da gaidashi at the same time ta a akare chest dinta daya kurawa Ido. Mikewa yayi ya dauke ta zata fara kuka kura mata Ido yana cewa
" Kin mance abinda na fada maki kan yimin gardama? " da sauri tace
"Aa..."
"Hadiye wannan kukan" nan take ta rufe bakin ta, suna isa bakin Kofan da zai sadasu da falo tace
"Dan Allah ka ajiyeni..." Ta fada muryanta na rawa, tsayawa yayi yana kallon ta, after kaman minti biyuyace
" to zan ajiyeki Amman sai kin Dora bakin ki kan nawa..." Da sauri ta fdaga Kai ta klleshi suka hada Ido tayi saurin sadda kanta,
"Kinji baby na...Allah yunwan bakin ki nakeji....duk yau banci komaiba kawai Ina jiran bakinki...." Kallon yanda ta daure fuska yayi sannan hawaye suna taruwa eyes dinta
"Babyna daga wannan bazance ki karaba...sau Dayan nan kawai...pls..." Ya fada mata yana marairacewa kaman wani karamin yaro, dija jitake kaman ta Shake shi ko taji dadi, har lokacin yana rike daita kaman jaririya,
"Dan Allah nace fah...ko in rufe idona?" Ya tambayeta dan kallon shi tayi face dinta daure kaman bata taba Daria ba ta daga mashi Kai, ahankali ta daga mashi Kai alaman eh, bai bata lokaci ba ya rumtse eyes dinshi, tafi second ashirin tana kallon shi sannan ta Dora bakin ta kan nashi, cikin second daya anyi angama, Kai ya fara girgiza mata kaman zai yi kuka,
"Baby ba haka bane....ni wallahi ba haka akeyiba...nidai ki Bari Inyi maki ki gani..." Ya fada sounding naughty.
"Ni ka ajiyeni...banason hakan...." Tafada tanashirin kuka
"Ai sai kinyi min zan ajiyeki...kawai harshenki zaki tura cikin bakina shikenan..." Ya rada mata, bata fuska tayi cos it sound disgusting to her, ganin bazatayi ba yasa yace
"Ai shikenan tunda baki yimin....tunda so kike yunwan bakinki ya kasheni...Amman bazan ajiyekiba...har kewaye zan dinga rakaki Sannan daki dqyq zamu dinga kwana...."ya fada babu wasa, ahankali tace
"Zan yi....Amman ka....rufe...idonka..." Da sauri ya rumtse eyes, hararan tsana da haushi ta watsa mashi sannan ta fiddo tongue dinta ta Kai bakin shi, kaman magnet ya Kama bakin .
Pls sweethearts kuyi hakuri Dani am very busy ne. You are free to share don bana whatsapp yanzu. Thanks
❤️💙💜💛💚
NA CUCE TA
💚💜💛💙❤️
®zuwairat(ummumaryam)
4️⃣0️⃣
Wani irin kiss ya dinga yi mata har ya koma kan kujera ya zauna tare da ita kan kafanshi, dija shuru daitayi tqna sauraron ikon Allah, yanda yake Shan bakin ta yasa ta farajin lips dinta nayi mata zafi. Dole ta fara tureshi amma sai ya Dan zare bakin yace
"baby ban koshi ba....pls..." Sai ya Kara hada bakinsu, yanda yake Jin dadin bakin ta is so different, don ko mufida dake maida mashi martani bai Jin dadin bakin ta haka, tamkar an hada mashi milk and honey waje daya yakeji, Banda groaning babu abinda yake, ahankali ya fara Shafa silk Kayan bacci dake jikinta with his eyes closed, babu inda yake shaawan tabawa kaman breast dinta, ahankali ya Dora hannun shi daya kan kirjinta, hannunshi ta rike amma sai Kara cewa yake pls, ya mance abinda doc ya fada mashi game da not stressing her, kawai tana controlling dinshi don in ya ganta man cewa yake da komai, Jin tears kan face dinshi yasa shi bude idanuwan shi, ganin face dinta yayi sharkaf da hawaye,da sauri ya zare bakin shi tare da sadda Kai kasa cos he's so ashamed of him self saboda yanda yake Neman watsar da alkawarin da yayi mata, I
"Kiyi hakuri ban karawa..." Ya fada mata ahan, cikin kuka tace
"To..."
"Tashi muje ki wanke fuskanki..." Babu musu ta sauka daga kan kafan shi kaman tana jira ta shiga bathroom sai Allah ya isa take jera mashi cikin ranta. Baya ta yabi yagan sai wanke face take tanacewa
"Allah yaisa...kuma sai na tafi gidan mu..." Tafada new tears na fita daga eyes dinta, shuru yayi ya hada kanshi da Kofan yna sauraron abinda take cewa,yasan ba karamin ta kura takeji game dashi ba, sannan yasan she hates him like crazy, karasa bathroom din yayi, da sauri dija ta Kara zubawa face dinta ruwa, bayan ta ya tsaya yana kallon ta cikin mirror,
"Baby daga yau I promise bazan karaba..." Bai idaba yaji tace
"Ai haka kake cewa..." Shuru yayi yana sauraron ta,
"Kullum haka kake cewa..." Ta fada tana fashewa da kuka, hugging dinta yayi ta baya yana cewa
"Wannan Karin da gaske nake... Bazan karaba nor matter what...nayi maki wannan alkawarin....kinji ko?.." Ahankali tace
"To" tana Dan turo baki, fita yayi yana cewa
"Ki gama ki dawo falo...babu kyau kwanciyan yamma..." Yana kaiwa nan ya fita ya bar ta nan tsaye tana wanke face dinta. Falo ya koma ya zauna kusa da mufida data kurawa tv Ido tanakallon favorite soap apera dinta, hannu ya Dora kan shoulder dinta yana cewa
"Dear kinsan I promise you shopping yau..." Ya fada yana Daria, itama dariya tayi tace
"Next time..."
"Why not today..."ya tambayeta full of surprise
"Because bamu iya zuwa da Khadijah...kuma banason barinta all alone..." Dan murmushi yayi
"Hmmm baby kinason wannan sis dinki da yawa...har ki iya fasa zuwa shopping saboda ita,,," ahankali mufida tace
"Ai she has been through a lot...ka taba ganin baya ta?" Ta tambayeshi, jiki ba kwariya girgiza mata Kai yana cewa
"Meye a bayanta..." Cikin sanyin murya tace
"You should see it for your self...and in bata taba fada maka yanda ta rayu ba bazaka taba sanin ta sha wahala ba...you try and talk about it with her...am sure zata Kara samun relieve...." Mufida ta fada kaman zatayi kuka, ahankali yazid ya Dora kanshi kan shoulder dinta yana cewa
"All because of me..." Ya fada under his breath, Dan Shafa mashi Kai tayi bata ce kala ba,
"Baby pls meye bayanta?" Ya sake tambayanta muryanshi na cracking
"Baby just see it for yourself..." Ta fada mashi atakaice, bai Kara cewa komai ba ya mike ya Kara shiga dakin dija, this time tanatsaye tsakiyanndakin tana kokarin daura towel don Kayan sunyi sharara da yawa, yazid né ya shigo yana cewa
"Daga riganki in gani..." Ya fada mata don kar ta Kara Jin tsoronshi, ba musu ta daura towel ta juya baya tare da daga rigan ahankali, idanuwa ya zaro tare dacewa
"Wa yayi maki haka?.." Ya tambayeta sounding very tensed don bai taba tunanin amminta zatayi mata hakan ba, muryanta na rawa tace
"Ammi...." Yazid ji yayi zuciyanshi na tafasa saboda bakin ciki, he can't still believe shi da bai iya hurting fly yasa wata cikin matsanacin wahala, bai San lokacin da hawaye suka fara rolling ba, ahankali ya fita daga dakin, bai koma falo ba ya wuce dakin da mufida ta ware mashi, mufida bin shi tayi da kallo. Yana shiga ciki ya wulla kanshi kan gado ya dinga rusa kuka kaman anyi mashi albishir da wuta, he hates his life so much, ji yayi Ana Shafa mashi baya, yasan mufida ce, bai daga Kai ba ya dinga kuka, sai rarrashinshi kawai take amma kaman she's asking him to cry more. Ahankali ya daga kanshi ya Dora kan cinyanta ya cigaba da kuka, sai da yayi Mai isanshi yayi shuru kanshi sai zafi kawai yake ,
"Yanzu you are developing fever...Dana sani da ban fada maka ba....da in kun fara love ka gano da kanka......" Ta fada tana Shafa mashi Kai, bai ce komai ba ya cigaba da shessheka kaman Wanda yayi race.
Dija fitowa falo tayi tagababu kowa kasan carpet ta zauna tana kallo dukda batasan abinda ake cewa ba.
Yazid bai Kara fita ba sai lokacin sallah magrub, yana masjid har akayi ishai ya dawo lokacin mufida ta hada dinner ta jera kan dining, dija na biyedaita duk inda tayi kaman bindi har ce mata take ta samu waje ta zauna amma taki, yazid né ya shigo kanshi kasa ga swollen eyes sannan yanajin wani irin matsayacin ciwon Kai. Mufida na zaune kan cushion dija na zaune gefenta, daga Kai tayi ta kalli yazid tare da mikewa,
"Baby welcome..." Daga Kai yayi tare da sakar mata murmushi,
"Dinner is served" ta fada mashi, ahankali ya girgiza Kai yana cewa
"Am not hungry...kuje kuci..." Ya fada ahankali, marairacewa mufida tayi tana cewa
" in bakaci muma bamu ci..." Tafada tana Kama hannunshi,
"Baby pls kuci...all I need is a shower then in kwanta...I don't have appetite..." Ya fada yana takawa, dija ko kallon inda suke batayiba, duk hankalinta na kan movie da suke kallo. Haka yazid ya zauna kan dinning ba don he's hungry ba sai don kar ya batawa mufida rai, itama mufida zama tayi amma har lokacin dija tana kallo, kallonta mufida tayi daga inda take zaune tace
"Dear ta so kici abincin mana...." Dan juyowa dija tayi tace
"Anty ni har yanzu koshe nake...." Yazid kallon bakinta kawai yake don he loves the way she talks,
"Aa... Ta so kici ko kadan né..." Mufida ta fada mata calmly,
"To anjuma zanci..." Ta fada don kar ta zauna da yazid kan dining.
"Wai bakijin abinda ake fada maki! ." Ya daka mata tsawa, da sauri ta mike ta zo ta zauna kan dining, hada Ido sukayi da mufida ta watsa mashi harara showing bata ji dadin abinda yayi ba.
💚❤️💙💛💜
NA CUCE TA
💙💜💚❤️💛
®zuwairat (ummumaryam)
4️⃣2️⃣
Follow me on:
Instagram @ Zuwairatummumaryam
Watt pad @ ummumaryam29
Snapchat@ ummumaryam29
Website www.ummumaryam.com
Pls ku dinga hakuri da typing errors da sauran su, hakan na faruwane saboda bana komawa in duba typing din danayi, Ina gamawa nake tura maku shi. Pls manage it.
Fita yayi ya koma falo ya zauna sai nishi kawai yake, tunda yake tare da mufida bai taba Jin ta bata mashi rai irin na yau ba, he's feeling like strangling her. Relaxing yayi kan kujeran with his eyes closed, he can't still believe mufida is sending him to Khadijah,
"Where is the love?..." Ya tambayi kanshi
"Where is the pithiness?" Ya sake tambayan kanshi. Ajiyan zuciya ya dinga saukewa continuously kaman Wanda yayi race, ya fi hour daya zaune falo shi kadai yana sake2, har lokacin he's still horny, ahankali ya mike ya Kama hanyan dakin shi amma he couldn't, juyowa yayi ya Kama Hanyan dakin dija, yafi minti uku tsaye bakin Kofan yana tunanin if he enters he's definitely going to ruin her again, wata zuciya is advising him to get it over with while Dayan na fada mashi to let her be, kallon kanshi yayi from head to toe yasan yanayin shi is going to scare the hell out of her. Ahankali ya bude dakin ya hangeta kwance kasancewan bata kashe hasken dakin ba, she was sleeping very peaceful, kaman Ana ingiza shi ya karasa bakin gadon ya zauna yana kallon sleeping beauty, Kayan baccin ta ya kalla sannan her chest, hannunta dake kan chest dinta ya Kama nan take ta bude idanuwa, murmushin karfin hali ya sakar mata amma bata maida mashi martani ba sai Kara widening idanuwan ta kawai take it Tana mamakin abinda yake nan zaune wearing only towel,
"Baby na ta daki ko?" Ya tambayeta cikin whisper, bata amsa mashi ba ta cigaba da kallon shi Banda tsoron shi babu abinda take, all this while tsoron shi na sauka a zuciyantq amma right now his mood is scaring her to death, muryan shi na rawa yace
"Baby...Dan Allah in...kwanta nan bayanki?" Ya tambayeta sounding calm in a cracking voice, babu wasting of time ta girgiza mashi Kai, kura mata Ido yayi yana
"Why?... Dan Allah ki Bari in kwanta kusa dake...nayi maki alkawarin babu abinda zanyi maki...need someone by my side tonight...pls kiyi hakuri..." Ya fada kaman Mai Jin sanyi, still Kai dija ta Kara girgiza mashi, lumshe idanuwa yayi tare da biting bottom lip dinshi sannan yace
"I understand...koma ki kwanta...zan Dan shiga bathroom dinki..." Ya fada yana mikewa tare da gyara daurin towel dinshi, ahankali ya shiga bathroom thinking zai iya mastubating ya samu sauki amma he has never for once done that so he couldn't, it's not in his blood, bai taba ko da sau daya ba, fita yayi har lokacin dija na zaune ta kasa komawa ta kwanta, kurawa towel dinshi Ido tayi taga erected joystick dinshi nan gaban ta ya fara faduwa, yana zuwa bakin gadon tayi saurin matsawa baya, ahankali ya Kara zama bakin gadon, Kara takurewa tayi jikin bango, ahankali ya dafa kanshi Don tunda yake bai taba shiga irin wannan yanayin Mai wahala ba, Kara kallon dija yayi with red eyes dinshi yana cewa
"Baby Dan Allah ki Bari in kwanta bayanki...cikina ke ciwo pls help me..." Ya fada hawaye na taruwa idonshi, nan take dija ta fashe da kuka Tana cewa
"Nidai aa...ka tafi...Dan Allah..." Tafada Tana kuka, duk halin da yake ciki bai hanashi cewa
"Baby...pls stop crying...zan tafi yanzu..banason kina kuka..." Ya fada ahankali, jiki na rawa ya tashi fara takawa, sai da ya Kai bakin kofa ya juyo yace
"Ki kwanta to..." Da sauri ta koma ta kwanta, hasken dakin ya rage ya rufa mata Kofan ya koma dakin shi, ruff da ciki yayi yana aduan bacci ya dauke shi.
Yana fita mufida ta koma zaune Tana kuka, bana komai takewa kuka ba sai kishi Don gani take already yazid na chan yana saduwa da dija, hada Kai da gwaiwa tayi Tana kuka amma deep down she happy Don gani take Yanzu zasu zama daya.
❤🧡💚💙💙💜
NA CUCE TA
💜💙💚💛🧡❤
®Zuwairat ( ummumaryam)
*wanda bai karanta abinda ke raina ba na sweetheart d'ina sawwama a barshi a baya in baki karanta ba check her wattpad @sawwama14 dear you are really trying this page is dedicated to you for your hard work heart you😊*
4⃣3⃣
"Hello pretty"
Ido dija ta zaro jin wai ya kirata pretty shiru tayi tana murmushi.
"Hello pretty ya kika yi shiru?"
Rufe ido tayi kaman tana gabanshi tace " uncle kaine ai wai pretty"
Yazid dake lab'e a toilet suman tsaye yayi khadijanshi ke waya da wani k'ato har yana ce mata pretty? Murmushi yayi mai sauti yace " yes baki san kina da kyau ba ko?" Murmushi kawai tayi sake cewa yayi"ina kika shiga ina ta kiranki baki d'aga ba" sai a lokacin tayi magana tace "mun fita ne?"
"Oh ok ina kuka je da daren nan haka?"
"Munje siyo abinci auntyna ba ta da lafiya "
"Ayya Allah ya bata lafiya k'ofar now tell me kina sona dan ni sonki nake" murmushi tayi tana rufe ido wai kunya tak'i yin magana "khadija talk to me ina sonki"
Sai smiling take tace "uhm...uhmm ni ma..." Banko k'ofar toilet d'in yazid yayi he can't take it anymore khadijan shi on phone da wani, a firgice dija ta mik'e wayar ya fad'i a hannunta wani mugun tsoronshi ne ya dirar mata ganin yanayinshi bai tsaya wata wata ba ya shak'ota jikinta na b'ari sai kakari take yazid kam jin zuciyarsa yake kaman zai fashe idanunsa yayi ja.
Muryansa na rawa yace da uban wa kike waya?" Rik'e hannayenshi tayi da hannu biyu tana kakari idanunta sun fito waje k'ulu k'ulu saketa yayi ganin ba zata iya magana ba in bai sake tan ba
cikin voice dake chocking tace " da uncle sadiq ne ..." Saketa yayi yana huci yace "uban me yace miki?" Cikin tsoro tace " cewa yayi yana sona..... Pap kafin ta rufe baki ya wankawa bakin mari k'ara ta tsala wanda sai da mufeeda dake d'akinta taji daman tana zaune hannu ta d'ora a kai ta fasa kuka shikenan ta faru ta k'are wani k'aran ta kuma ji a lokacin yazid kama kunnen dija yayi had'e da zare mata ido yace "yace da aurena kike waya da wani namijin har yana ce miki yana sonki? Auntynki ta sani?" Girgiza kai tayi
Murd'a kunnenta yayi yace "oh wato ni kika raina da komi na miki sai kin kwashe kin fad'a mata,but you can hide your love life ashe kin san me kike yi munafurci ne yasa kike pretending daga yanzu na daina d'aga miki k'afa rayuwan aure zamu fara maybe ki dawo hankalinki nonsense " ya wurgata kan gado ya fita data dakin in rage
D'akin shi ya koma yana huci ya rasa yanda zai yi sai pacing yake he needs to do something about this he have to haka yayi ta sak'e sak'e
Mufeeda kam idonta bai gan bacci ba tunda taji ihun dija ta san yazid nan ya kai buk'atansa "mom is right kishiya bata k'arama she can do it" haka tayi ta sambatu kishi na cinta yanzu yazid d'inta na can na nunawa wata preciousness dinshi ko daman ta rigata sanin sirrinshi tuno hakan ya k'ara dagula mata lissafi
Kuka tayi ta yi bata samu bacci ba sai wajajen asuba
Washegari still ranshi a b'ace ya tashi wanka yayi,yayishirin office yana fitowa dija ma ta fito k'ara had'e rai yayi zai wuce d'akin mufeeda da sauri tace "ina kwana" bai amsa ba ya wuce d'akin mufeeda
Yana shiga d'akin mufeeda ya samu tana kwance tana bacci zama yayi gefen gadon tare da shafa swollen eyes dinta bud'e idonta tayi tana kallonshi yana ta murmushi zafi taji a ranta cikin zuciyarta tace "he is happy because he gets what he wants namiji is all about sex.
Da ky'ar ta k'wak'wulo murmushi tace "goodmorning" shiga cikin bargonta yayi ya jata jikinsa yace 'good morning baby,ya jikin?" Gyara kwanciyanta kan k'irjinshi tayi tace "da sauk'i" ta amsa mishi kiss ya d'an sakar mata a lips yace "baby bari in tafi office take care of yourself ko"
K'ok'arin mik'ewa take tace " muje in rakaka" mayar da ita yayi kan pillow yace " no baby just lie down and relax you need it za a kawo muku breakfast ok?"
Girgiza kai tayi tace" naji sauk'i yanzu ai Ia can do it" shima girgiza kai yayi yana mik'ewa yace "i said no!"
peck yayi mata a goshi yace "let me get going I love you ko" kanta ta nodding hawaye na cika a idonta tace "i love u too" yana fita ta fashe da kuka he changes alot....tun ba aje ko ina ba? Ko dan its her fault why did she send him there? Goge hawayenta tayi tana assuring wa kanta what she did is the right thing su duk matanshi ne no one is reserved.
️💛💜💚💙
NA CUCE TA
💙💚💜❤️💛
®zuwairat (ummumaryam)
4️⃣4️⃣
Follow me on :
Wattpad @ ummumaryam29
Snapchat @ ummumaryam29
Facebook @ zuwairat nuhu
Ig @ Zuwairatummumaryam
Email @ [email protected]
Website www.ummumaryam.com
😥😥😭😭 why are you people doing this to me, I try as much as I could to make all of you happy amma what you always pay me with is copying my novel or screen shots, wai Dan Allah wane irin bajinta né haka? Gaskiya baku kyauta min. A website Dina ban tsira a likewise on wattpad. Plsss I beg on the name of Allah ku bar min novel Dina inda na saka shi, the most annoying part shine in kuntashi copying Baku dauka complete sai ku dinga daukan kadan2 duk Don kuyi confusing readers Dina. A word is enough for the wise.
"Meye maanan hakan to?" Ta tambayeshi not caring about naked skin dinta, ahankali ya Kara kissing dinta tare da goge face dinta Sannan yace
"Releasing ki kayi...." Ya fada sounding so excited, kuka ta cigaba dayitana rufe face dinta
"Ni ban San abinda haka yake nufi ba..." Tafada still Tana kuka ta kunya sannan gashi she's feeling so empty, jawota yayi jikinshi sai kallon yanda take kuka kawai yake,
"Baby ki bar kuka mana...pls stop crying..." Yafada yana shafa jikinta starting all over again, rike mashi hannu tayi Tana kallon shi, shima kura mata Ido yayi yana kallon how young, very young she is,
"My baby I love you...am lucky to have you..." Ya fada yana caressing tiny waist dinta, dija sai kuka take Don har wannan lokacin bata yarda ba fitsari tayi ba.
"Baby..." Ya fada yana kara kissing bakinta so passionately, the kiss last for a while until she's breathless, bakinshi ya zame ya maida kan wuyanta still going down ward. Cikin kasala ta rike shoulder dinshi Tana girgiza mashi Kai, ahankali ya daga kanshi dake kan cibiyanta yace
"Pls baby ki Bari in kaiki inda maaurata ke zuwa...tonight is all about you...you own me...let me serve you my princess..." Yafada yana licking naval dinta, yanda yake licking jikinta zuwa kasa yasa sai lashe baki kawai take Tana Shafa kanshi, Tana ganin zai Kai baki kasa ta yi saurin cewa
"Dan Allah ka Bari...kar in Kara yin fitsari..." Tafada idanuwan ta lumshe saboda extacy, Dan murmushi yayi yana cewa
"Kiyi min..inaso..." Ya fada yana Dora bakinshi nan kasa, ihu ta farayi Tana Kara tura kasshi nan kasa, sai juye2 kawai take da kanta, wani irin dadi take ji Wanda bata iya cewa ga exactly abinda take ji,
"Wayyo...wayyo...zanyi kuma...wayyo...zan karayi..." Ta dinga fada da karfi, yanda yazid ke sarrafa ta yasa ta Kara for the second time, wannan Kari saida yayi saurin hada bakinshi da nata saboda ihu, Don she's loud and he loves it, kissing dinta ya cigaba dayi har saida yaji jikinta ya saki, baki ya Kai saitin kunnenta yace
"Baby wannan shine aure...haka yake.." Ya rada mata in a whisper, dija kam she can't believe what's happening to her, yana sucking kunnenta yana cewa
"Baby Gaya min ya kikeji..." Ya sake fada mata cikin whisper, Tana nishi tace
"Dadi nake ji.." Tafada ahankali Wanda yazid kawai keji, dariya yayi yana cewa
"Exactly...Yanzu in Kara?." Ya tambayeta, gani yayi duk jikinta yasaki kaman wacce qkayiwa dukan tsiya,
"Baby.." Ya sake kiranta, amma bata amsa ba, kaman she have fallen asleep, Dan cheek dinta ya bug ahankali ta bude weak eyes dinta,
"Tashi muje kiyi wanka... Sai in kawo maki tea kisha..." Ya fada mata, amma Banda rufewa babu abinda idanuwan ta suke,
"Babyna taji jiki...." Y fada yana mikewa da kan gadon, erection dinshi ya kalla ya saki dariya yana cewa
"Tonight is not about you but her..." Ya fada yana shiga bathroom, ruwan wanka ya hada mata sanna ya fito ya dauke ta ya kaiwa yayi mata wanka, kawai duk jikinta ya saki, bedroom ya maida ta ya kwantar da ita ya fita, kitchen ya shiga ya hado thick tea tare da cookies ya dawo, gani yayi har ta shige blanket, Kara tadatayayi ya dinga bata tea da cookies tanaci with her eyes closed, ajiye cup da plate din yayi shima ya shiga cikin blanket ya jawota jikinshi, kissing forehead dinta yayi yana tunanin he wants her around, yayi deciding she's not going to Kano anymore, he will have to call small mom yayi mata bayanin a bar ta.
Yazid bai yi baccin kirkiba saboda mood while ita dija bata farka ba sai da taji cikin kunnenta Ana ce mata
"Fitsari zanyi " ta bude heavy eyes dinta, kura mashi Ido tayi ta tuna what happened last night sai tayi saurin rufe face dinta da hannu daya Tana kare nudeness dinta da Dayan hannun, yazid Kara bata fuska yayi yana
"Wayyo zan karayi..." Ya fada I'm exactly her voice, dija Kara rufe face dinta tayi da blanket Tana dariya,
"Wayyo Nima kizo kiyi min yanda nayi maki Don Inyi fitsari" ya fada cikin shagwaba tare da Jan legs dinta
"Ka Bari..." Ta fada Tana amshe leg dinta daga hannunshi, dariya yayi yace
"Wayyo Nima inason Inyi fitsari..." Ya fada laughing very loud,
"Nidai ka Bari Dan Allah...".
Haka ya dinga zolayanta har sukayi wanka tare for the very first time, amma idanuwan ta rufe har suka dawo ciki dakinta, kan stool ya zaunar daita ya dauko Mai daga kan mirror ya zauna kasa gabanta ya fara Shafa mata Mai in a naughty way, sai dariya take saboda yanda take Jin ticklish, Dan saurarawa yayi yana kallon yanda take dariya he can't be happier yau ga Khadijah zaune gabanshi Tana dariya, Jin ya daina shafata yasa ta bude Ido ahankali, hada Ido sukayi ya kashe mata Ido daya, ahankali ya kalli time yan cewa
"Baby yau makara zanyi saboda ke..." Ya fada tare da cigaba da Shafa mata man,
" to ka tafi mana...." Ta fada mashi cikin sanyinmurya,
"Bakison in makara?" Ya tambayeta, ahankali ta daga mashi Kai,
"Ok then...Bari in karasa Shafa man sai ki koma ki kwanta..." Ya fada yana concluding shafan man. Mikewa yayi itama ta mike,
"Koma ki kwanta..." Ya umarceta, babu musu ta koma kan gado, towel din jikinta ya zare ya jawo mata blanket ya fita, dakin mufida ya shiga ya tardata tan bacci yauma her eyes are swollen, kawai gani yake kaman this days bata bacci he understands how she's feeling Don ya gane kishi kan Sadiq da dija, ahankali yace
"Am I being fair?" Ya tambayi kanshi, Don gani yake Sam bai mata adalci, Yanzu su fi one month rabon da su kwana daki daya, da yana missing dinta amma Yanzu he's not missing her at all, sai Yanzu ya gane maganar dad dinshi na adalci,
"It's difficult..." Y Kara murmuring, yasan he loves dija far more than mufida, son dija a system dinshi yake, ko kadan baison batawa mufida cos women like her are hard to come by, Dan Shafa face dinta yayi ta bude weak and tired eyes dinta ta kalleshi tare da sakar mashi cool smile, kura mata Ido yayi yana cewa
"Baby pls why are your eyes swollen this days...da akwai abinda nakeyi Wanda is giving you sleepless night?...please baby ki fadamin...ko kadan I don't want to hurt you..." Ya fada mata in a whisper while staring at her, ahankali ta lumshe idanuwa hawaye na taruwa idonta,
"Baby wallahi in wani laifi nake maki Wanda ni ban sani ba please just tell me...you are no more that funny amazing lady I use to know..kinyi sanyi...sannan it's not good for your condition..." Yafada in a calm tune. Hannun shi kawai tarike bata ce komai ba, ahankali ya duka yayiwa cikin ta kiss tare dacewa
"How is our baby doing?"
"Fine..." Ta amsa mashi in a low tune, ahankali ya mike,
"let me dress for office..." Itama mikewa tayi zaune Tana cewa
"Inzo in tayaka?" Murmushi ya sakar mata zai ce ta barshi sai yaga kaman zatayi kuka
"Ok..." Ya amsa mata, hannu ya mika mata ta mike cikin sexy nighty, kallon t yayi from head to toe ya marairaice fuska yana cewa
"Am salivating..." Ya fada yana daukanta in a bridal way
"Kuma Yanzu ni ba a sona Don na auri wata...an yardani..." Ya fada kaman zai yi mata kuka,
"Kasan bazan taba yarda kaba..." Tafada Tana relaxing a hannun shi tare da Dora kanta kan shoulder dinshi,
"Kin yarda ni mana..gashi Yanzu munyi more than one whole month bamu kwana kan gado daya ba amma you don't care..." Ya fada suna fita daga dakin, In a wise way tace
"Baby har anyi wata daya?" Hararan ta yayi Sannan yace
"Oho..." Dariya tayi tace
"To am sorry...nidai gani nake kaman ko sati biyu baayi ba..."
"That's because you don't care about me..."
Dakin shi suka shiga ya zaunar daita amma ta mike
"Yau zan taimaka maka..." Tafada Tana nufan closet dinshi, budewa tayi ta dauko mashi suit ya fara shiryawa suna hira. Bayan ya gama ta kalleshi tace
"Yau baby pls ka yarda Inyi mana abinci..."
"Ok...amma in kinji baki iyawa just call..." Ya fada yana daukan brief case dinshi looking very so gorgeous,
"Ina iyawa..."
"Ok then..." Ya fada yana mika mata hannu, Kama mata hannu yayi suka shiga dakin dija, Tana kwance cikin blanket amma ba bacci take ba, da gani she thinking, Tana ganinsu ta kalli hannun su dake cikin na juna, for just that moment sai taji wani iri, kallon shi tayi ya kashe mata Ido daya tare dacewa
"Na tafi..." Ba tace komai ba ta koma ta kwanta, mufida kiss tayiwa yazid ya tafi ita kuma ta dawo bakin gadon dija,
"Dear yau babu gaisuwa?" Mufida ta tambayeta
"Ina kwana..." Ta gaida ta, amsawa tayi sannan tace
"Yau mu zamuyi abinci da kanmu...Don haka yau inason mu hada abinci Mai dadi...zuwa karfe8 ki fito..." Inji mufida,
"To..." Dija ta amsa mata ta koma ta kwanta dukda 8 din bai fi sauran minti ashirin ba.
45❤️💜💛💙💚
NA CUCE TA
💚💛💙❤️💜
®zuwairat (ummumaryam)
4️⃣5️⃣
Follow me on
Wattpad @ ummumaryam29
Snapchat @ummumaryam29
Email @ [email protected]
Website www.ummumaryam.com
Facebook @ zuwairat nuhu
Ig Zuwairatummumaryam
"Allah da gaske nake..." Ya Kara fada mata in a naughty way, dariya kawai take hannun ta kan face dinta,
"Ka Bari ban so..." Tafada Tana turo mashi baki, Dan rike bakin yayi yana cewa
"Gobe sai na cire wannan bakin..." Ya fada mata Don tasan he's not sleeping with her tonight shuru tayi ba tace komai ba saboda bata gane nufin shi ba, Tana biye dashi har suka isa falo, mufida daga sexy eyes dinta tayi ta kalli dija taga she looks dull and pale,
"Meke damunki?" Mufida ta tambayeta, cikin sanyinmurya tace
"Kaina ke ciwo..."
"Ayya..sorry...kinsha magani?"
"Na dauko mata daga dakina ta sha..." Yazid ya amsa mata yana zama gefenta, ahankali mufida ta kwanta tare da Dora kanta kan cinyanshi, ita kuma dija zama tayi wuri daya zuciyata na bugawa da karfi, hannu yazid yasa yana Shafa face din mufida while yana kallon dija, ahankali ta Dan juyo ta kallesu sai suka hada Ido, gani yayi idanuwan ta sun Kara chanzawa kaman zatayi kuka da sauri ta dauke kanta Tana kallo amma bata concentrating, bayan kaman minti biyu ta Kara kallon su this time hawaye sun ciko eyes dinta, ahankali yazid ya girgiza mata Kai alaman she should stop, dauke kanta ta karayi tayi saurin goge face dinta, yazid mamaki kawai yake what's happening, Don he can't still believe dija kishin shi take, and irin uncontrollable kishi take, ji yayi kaman ya tashi daga wurin so that ta samu sauki amma hakan ba adalci bane, duk sanda zai daga Kai sai sun hada Ido da ita, kallon agogon dakin yayi yaga 6:30
"Baby zan zanje Inyi wudhu in tafi masjid..." Ya fadawa mufida Dukda yasan he have almost 30 minutes to the time, itama mufida agogo ta kalla tace
"Da wuri haka?..."
"Yes...I want to recite the Quran kafin lokacin sallah..." Ya fada yana mikewa tsaye bayan mufida ta mike zaune
"Ok..." Ta amsa mashi Don duk abinda ake bata sani ba hankalin ta na kan movie da take kallo. Bathroom dinshi ya wuce ya rike tub yana tunani, Yanzu kuma he's happy she's going Don he can't watch her suffer like this
"Wane irin kishi né wannan?.. Kai komai na yaro daban..." Ya fadawa kanshi yan kunna tap Don yin alwallah.
Tunda ya tafi bai dawoba har sai bayan sallah ishai, lokacin mufida tayi ta dawo falo ita kuma dija bata dade da komawa cikin Don yin sallah ba, yazid na dawowa yaga babu ita sai mufida, gefenta ya zauna ta Dan fado jikinshi, abinka da Wanda ya kwana biyu with out sex nan yaji he's mood has changed, Dan daukanta yayi ya maida ta kan cinyanshi yana kissing each and every part na wuyanta, Sam y mance dija tan iya shigowa at anytime, buttons din rigan ta ya fara ballawa yana caressing wurin, a daidai lokacin ita kuma dija ta dawo falo, yanda ta gansu ya mugun tada mata Hankali, ahankali ta juya ta koma inda ta fito, ko wanka bata yi ba ta shige cikin blanket tare da rungume pillow Tana kuka, ta tuna dayace ta bar kuka ko nuna damuwa amma she can't help it, kukan kawai take hankalinta kwance, inda zaa kashe ta batasan kishi take ba, ita kawai she's feeling uncomfortable in ta gansu.
Yazid daga red eyes dinshi yayi yana kallon mufida da ke Kara shige ,a shi jiki yace
"Baby wallahi if I don't have you tonight am gonna die..." Ya fada yana licking bakinta, Dan murmushi mufida tayi tare da kissing dinshi,
"Bari muyiwanka..."
"Baby I can't wait har sai munyi wankan..kawai after munyi wanka...pls..." Ya fada yana unzipping pants dinshi, kallon mamaki mufida tayi mashi,
"Hope ba nan ba?" Ta tambayeshi sounding very surprised.
"Yes here...Khadijah ta kwanta I know..pls.." Yazid fada jikinshi na rawa,
"Baby we should go inside...not here please.." Bata idaba ya maidota kasa while yana Kara shige mata jiki. In short they make out in the parlor. Daga suka koma bedroom for another one, in short duk son da yazid kewa Khadijah bai tuna ta ba cos wani irin care mufida ta bashi, tamkar he's meeting her for the very first time,hauka né kawai bai yi ba, sai prophesying love dinshi gareta Kawai yake, da asuba ma same thing happens duk da she's sore she don't want to refuse him. Sai bayan sun fito daga bathroom tare ya tuna da jiya baiyiwa dija good night ba, shuru yayi ya mike ya daukowa mufida Kaya ta saka sukayi sallah ta dawo kan kafanshi ta zauna tare da hugging wuyan shi yace
"Baby daman I want to inform you zan maida Khadijah Kano ranar Saturday,..." Bai idaba mufida ta daga kanta Tana kallon shi to know if he's serious or not
"Baby hope you are joking..." Ahankali ya girgiza mata Kai,
"Why?" Ta tambayeshi, cikin sanyinmurya yace
"Inason ayi enrolling dinta a good school da islamiyya..."
"Haba baby nan babu ne?....nidai gaskiya kar ka maidata..."
"I have made up,my mind...har na fadawa su small mom sun samo mata inda zatayi school..." Kai mufida ta fara girgixawa kaman zatayi kuka tace
"Haba baby..Yanzu Ina nan bansan abinda ke faruwa ba?. Kuma ita Khadijah bata fada min ba..."
"Ai itama bata sani ba.."
"Ni dai baby rethink pls...kasan nan da seven months haihuwa zanyi..kuma you will need someone to carter for your needs..." Bata idaba ya katse ta dacewa
"Don't worry..zanyi managing tunda baki wuce one month zamu koma bakin aiki..." Ya fada yana kissing tip of her nose, idanuwa mufida ta zaro Tana cewa
"One month fa kace?"
"Yes of course..."
"Tab...sai kace ba mutum ba?... Nidai please about Khadijah pls ka fasa maidata...am use to her around..wallahi without her this whole place will be lonely..." Tafada Tana marairacewa,
"Don't worry..am always around..weekend kawai zan dinga zuwa ..." Ya fada sannan ya Kara da cewa
"Dear Bari in tadota tayi sallah...she might still be sleeping..." Ya shaida mata, ahankali mufida ta mike daga kan kafanshi ta koma kan gado while shikuma ya fita daga dakin dija, sallama yayi yana bude Kofan, what he saw made him run as fast as he can to her, idanuwan ta kumbure beyond words,
"Baby..." Ya fada yana dafa forehead dinta, it was as hot as hell, Dan shaking dinta yayi ta bude Ido, dukda he was surprised sai da ya daure fuska yace
"Me ya sameki?" Ahankali ta girgiza mashi Kai tare dacewa
"Ba komai..." Ta fada in a voice da bai fita sosai, kura nata Ido yayi sai kuma ya saki fuska ya jawota kan leg dinshi
"Baby what's wrong with you? Kuma banason karya.." Ya fada yana Shafa kanta that is scattered,
"Kaina ke ciwo..."
"Sannu...amma kuka ki kayi ko?" Shuru tayi bata amsa mashi ba sai Kara shige mashi jiki take, Shafa bayanta yayi ya daga face dinta yan kallonta kaman he's inspecting her,
"Jiya bana hanaki kuka ba?" Ahankali ta gyada mashi Kai Tana rounding hannun ta a wuyanshi, Kara hugging dinta yayi kaman zai saka ta a jikinshi yace
"Baby..." Ya kirata yan kissing kunnenta, ahankali ta daga Kai ta kalleshi for just a second sannan ta Kara maida kanta kan shoulder dinshi while holding him as if her life depends on it,
"Kin dai San I love you ko?" Ya tambayeta sounding very calm, bata amsa mashi ba, ya cigaba dacewa
"I want you to know I love you..duk inda nake kina cikin jinina...sannan inason ki sani itama antynki inason ta sosai...mu uku abokan rayuwane...ban iya rabuwa da kowa cikin ku...amma I want you to know that I love you dearly...kinji ko?" Ya fada yana Shafa bayanta, ahankali ta gyada mashi Kai, daga kanta yayi ya hada bakinshi da nata, few seconds later ya daga Kai tare da making funny faces yace
"Bakiyi brush ba..." Ya fada in a funny way, Dan murmushi tayi tare da rufe bakin ta,
"Yau nan dakin zan kwana...kuma zamuyi wannan abun da mu kayi a Kano..." Nan take mood dinta ya Chanza, tallabo face dinta yayi yace
"Yane..ko baki so?'" Da sauri ta daga mashi Kai, marairaice face yayi yace
""Ai baby in mu kayi haka sai in samu Nima Inyi irin fitsarin da ki kayi...ko kuma...in zakiyimin..." Ya Kai bakinshi saitin kunnenta yayi mata rada Wanda yasa tadan bude baki, yana turo baki kaman small baby yace
"To ai Nima nayi maki..Don haka Nima sai kinyi min...ko kuma a maimaita abinda akayi Kano...zabi ya rage naki..." Ya fada yana mikewa tsaye rike daita a hannun shi, bathroom suka shiga ya zuba mata toothpaste a brush ya mika mata sanna ya hada mata ruwan wanka yace
"Bari in hado maki tea da drugs da magani...zan ajiye maki kan mirror..in kinyi wanka kinyi sallah sai ki dauka kisha...kinji ko?"
"To..." Ta amsa mashi tana brush, fita yayi yana sauri ya shiga kitchen Don har ya fara makara, tea ya hado ya dauko panadol ya ajiye kan mirror ya fita yana shirin office.
Saida ya gama ya fito in native wear looking more handsome than ever, dakin dija ya koma yaga har tayi sallah amma Tana zaune kan carpet, tea da maganin ya dauko ya mika mata tare dayi mata kiss,
"Baby na tafi...kishi ki kwanta.."
"Ok..." Ta amsa mashi sannan ya fita, still dakin mufida ya koma ya tarda har ta fara komawa bacci, passionate kiss yayi mata
Dija Tana gamawa ta kwanta Tana tunanin yazid, kawai Tana tunanin abinda yasa hannun shi is so gentle and warm, bataki ta dinga zama cikin hannun shi always ba,, murmushi ta saki yana gyara kwanciyanta,
"Yana da kirki..." Tafada under her breath, one second kuma sai ta bata rai data tuna abinda yayi mata a Kano, har kullum in ta tuna abinda ya shiga tsakanin su sai taji tsigan jikinta ya tashi., amma deep down she has fallen In love with his kindness and his gentle attitude. Lumshe idanuwa ta karayi Tana tuna abinda ya yayi mata shekaranjiya. In short through out ranar dija da tunanin yazid ta yini, mufida ma Tana mamakin yanda tayi sanyi farat daya, she don't talk much anymore, bayan sunyi lunch mufida tayi wanka ta shirya cikin Swiss viol ta dawo falo ta zauna, kallon dija data kurawa waje daya Ido tayi ta Kira sunanta, ahankali dija ta daga kanta ta kalle,
"Dan Allah meke damunki?" Ta tambayeta cos she couldn't ignore her silence anymore,
"Ba komai..." Ta amsa mata as usual,
"Tashi kije kiyi wanka ki Chanza Kayan jikin ki...' Ba musu ta mike ta shiga dakinta, wanka tayi ta fito ta Shafa Mai ta dauko the most beautiful among her Arabian gown ta saka, har zata fito sai kuma ta koma gaban mirror ta Shafa powder da lipgloss, perfume ta dauka ta fesa dukkan jikinta dashi sannan ta fito, Tana zuwa falo mufida ta kalleta,
"Hmmm dear kinyi kyau sosai...in short ban taba ganin kin hadu kaman yau ba..." Tafada amma deep she feeling jealous, she thanks Allah she can control it, murmushi dija tayi mata ta zauna kan kujera kaman wata princess, around four yazid ya dawo gida kasancewan yau Friday, yana zuwa falo mufida ta mike Don tarban shi, tsayawa yayi yana kallon dija, Dan kallonta shi tayi ta Dan kauda kanta gefe, mufida dake tsaye ta koma ta zauna Don ko kadan hankali shi bai wajen, kullum yana pretending amma yau ya kasa, dija Dan Kara kallon shi tayi ta Kara sadda kanta kasa, ji tayi heart dinta yana beating da karfi, ajiye briefcase dinshi yayi ya taka ahankali yazo gaban mufida yayi kneeling tare da dafa knees dinta
"Sugar am sorry...pardon my Manners..." Ya fada mata cikin calm tunes , murmushi karfin Hali ta sakar mashi cos deep down she's boiling,
"For what kuma?" Ta tambayeshi kaman nothing happened, mikewa yayi rike da hannun ta, sai lokacin dija tace
"Sannu...da..zuwa.." Words din suka fita separately,
"Yauwa..." Ya amsa mata, cikin ranshi yana
"Wannan yarinyan will definitely put me into trouble nan gama...I loose all insanity at the site of her...." Ciki suka shiga yayi freshening up sannan ya fito falo yaci abinci amma sai adua yake dare yayi su kebe da dija, yau he's gonna make her small mouth talk all what's in her mind, bayan ya gama ya koma falo ya zauna gefe mufida tare dacewa
"Baby why not mu shiga gari tunda am back early...."
"Ok..." Tafada sounding excited tare da mikewa, kallon dija yayi
"Darling ki tashi ki rufo jikinki zamu fita..." Ya fada mata, ahankali ta mike kanta kasa ta shige dakinta, da sauri ya mike ya bi bayanta Tana shiga yana shiga, hugging dinta yayi ta baya tare da hadatada bango, kisses ya fara jerawa wuyanta yana
"Sugar ya jikinki..."
"Da...sauki..." Ta amsa mashi muryan ta na rawa, belly dinta ya Shafa zuwa kirjinta yana lumshe idanuwa,
"Baby you are really going to drive me insane..." Ya fada yana Shafa tip of his nose a cheek dinta , Dan juyo daita yayi yace
"Baby have you think about what I said?" Ya tambayeta still kissing her, gani yayi no response, sai lokacin ya tuna she's still learning the English, bai Kara cewa komai ba ya saketa yana cewa
"Dauko vail dinki...kar antynki ta fito baki shirya ba..." Ya fada mata sannan ya fita, yana zuwa falo mufida na fitowa, kura mata Ido yayi for a while sannan ya daga kanshi sama yana kallon sama yana cewa
"Ya rabbi what have I done to deserve such angels as my wifes..." Ya fada sounding very excited, itama dija fitowa tayi looking stunning, ya kalleta ya kalli mufida yace
"Wallahi babu namijin daya fini beautiful wifes...duk matana sunfi na kowa kyau..." Yanda yake magana yasa mufida dariya Don he's sounding so funny and cute, Kama hannun mufida yayi a right dinshi ya Kama na dija a left dinshi suka fita.
💜💚💙❤️💛
NA CUCE TA
💙❤️💚💛💜
®zuwairat (ummumaryam)
4️⃣6️⃣
From now henceforth I want to notify all readers that my novels are strictly for married people, in kuma jawarawa ko yanmata sun karanta they are on their own. And pls enough of all the blabbing about ummumaryam, concentrate on your own problems cos am sure you all have some on your plates. But any how you can still talk oooo...cos you all own your mouth and you are all entitled to your opinions. 💁🏿is a free world.
"Ni nayi wanka ai..." Tafada kaman zatayi mashi kuka, dariya yayi yana bude Kofan bathroom din yana cewa
"Sai na karayi maki..." Dire ta yayi cikin bathtub ya fara cire Kayan jikinta, saida ya gama da nata ya fara cire nashi, rumtse idanuwa tayi Don kar taga nakedness dinshi, sai da ya gama yace
"Bude eyes dinki..." Ya umarceta yana amma babu abinda take sai Kara rumtse,
"Allah ki bude kar Inyi maki abinda kike tsoron..." Da sauri ta bude idonta amma she not looking at him,
"Ki kalleni..." Ya umarceta yana tsaye gaban ta naked kaman wani soja,
"To Bari muyi kawai...,"ya fada yana kokarin shiga bathtub din, da sauri ta kalleshi, dariya ya saki yana cewa
"Ki kalli nan kasa..." Ya fada yana nuna mata joystick dinshi,
"Tsoro nakeji...." Tafada gabanta na faduwa,
"To ki kalla ki gani...Kai uku gareta..." Da sauri ta kalli joystick dinshi ya tuntsure da dariya, dauke kanta tayi tare da Kara rufe eyes dinta
"Duk ranar da na kalleki kema sai kin kalleni...understood?" Ahankali ta gyada mashi Kai, tap ya kunna ruwa ya cika tub din ya dauko shower gel na wankanta da sponge ya fara yi mata wanka kaman wata small baby, from head to toe yayi scrubing. Jikinta concentrating on her boobs, shower ya sakar mata har sai da duk foam din ya fita sannan yace she should bend down yayi mata tsarki, tsaye tayi,
"Ki duka mana, .." Ya sake fada,
"Zanyi da Kaina..."
"Baki isa ba...in gama yi maki wanka ki hanani wanke Kayan dadin...Allah baki isah ba...bend down..." Ya fada yana danne ta, ahankali ya sa hannu yana wanke wurin in a circular motion at the same time yana kallon reaction dinta, gani yayi Tana licking lips dinta, dariya yayi yana cewa
"Baby zakiyi jaraba...har kin fara lashe baki kaman wata mayya...gashi you don't want the real deal..." Ya fada yana manne bakinshi kan nata, kissing dinta ya fara still hannun shi nan kasa then daya kan nipple dinta, yatsa ya fara sa mata yana wasa da each and every part na wurin, the most abinda ya lura da about her shine she don't hide how she feels, sai groaning take, hannun shi dake kasanta ta rike gam while turning her head from one place to another,
"Like this?" Ya tambayeta in a whisper, da sauri ta daga mashi Kai,
"Hold on..more is coming..." Ya rada mata cikin kunnenta, ganin she's still in the water kar ruwan ya cutar daita yasa ya dauke a haka suka koma bedroom, kwantar da ita yayi legs dinta biyu kasa, kneeling yayi kanta ya fara new wasa da jikinta, ita kam she can't express what she's feeling Don it's always beyond her, kasa ya dawo ya maida bakinshi kasanta, groaning ta farayi sosai amma he didn't stop until she's satisfied, bakinshi dake wet da semen dinta ya daga ya kalleta, sai maida numfashi kawai take maidawa with her eyes closed
"Baby open your eyes ki gani..." Ya fada mata, ahankali ta bude eyes dinta, gani tayi wurin bakinshi wet da wani Abu which she don't know what,
"Meye wannan?" Ta tambayeshi Tana kallon bakinshi,
"It yours...daga jikinki yake..." Surprise look né kwance kan face dinta,
"To meye shi?" Ta sake tambayanshi cikin kasala,
"Fitsarin da kikayi min né... Kuma inason ki kallo yanda zanyi dashi..." Ya fada mata, kura mashi Ido tayi taga ya fara licking bakinshi kaman yana Shan sweet har sai da ya gama lashe baki, wani irin kallo dija ta dinga yi mashi, she's like what the hell,
"Kinga bana kyamarki...to kema banason ki dinga kyamata...kinji ko?" Ahankali ta daga mashi Kai. Mikewa yayi ya riketa ya ta mike tsaye,
"Baby it's my turn...yau Nima sai kin yi min..." Ya shaida mata, kura mashi Ido tayi not knowing what to do, kneeling yasa tayi gabanshi ya mika mata joystick, da taimakonshi ya nuna mata exactly abinda yake bukata daga gareta and with out musu tayi mashi har ya samu nutsuwa, wanka suka sake yi suka kwanta, Tana jikinshi sukayi bacci full of love and peace of mind ( if someone is angry about this, they can easily hug transformer or better still Stand on highway with a trailer passing...I don't give a damn... )
The following day saida same thing ya Kara faruwa sanna sukayi wanka sukayi sallah, dakin mufida yaje ya tadatadaga bacci with lots of love and kisses, ruwan wanka ya ajiye mata tayi wanka tayi sallah sannan yayi masu ordering na breakfast kaman yanda yakeyi sometimes, suna cikin breakfast yace
"Baby yau fa zamu Kano..." Ya fadawa mufida, Dan marairaice fuska tayi sannan ta kalli dija,
"Dear Dan Allah kifada mashi kar ya maidaki...pls dear don't go..." Ta fadawa dija kaman zatayi kuka, Dan murmushi dija tayi ba tace komai, shima yazid marairacewa yayi yana cewa
"Yanzu baby baki damu Dani ba?... Remember am here ai..."
"Nidai am use to her around..." Itama Ta fada Tana marairacewa, dija sai kallon su kawai take Tana kishi,
"Dear pls say something..." Mufida ta fadawa dija, ita dai dija kasa cewa komai tayi Don wani irin kunyan yazid take, gani take bazata iya daga Kai tayi mashi magana ba, not after All the sucking, licking and fingering,
"Wato kinason tafiya ki barni ko?....remember you promised zaki zauna Dani...amma Yanzu zaki tafi ki barni..." Mufida ta fada mata,
"Ai ba tafiya zanyi ba....makaranta zanyi..." Ta fada in a very calm tune Wanda sai da yazid ya zauna yana kallon yanda maganar ke fita daga bakinta,
"Amma da akwai wurare da yawa da zaki iya karatu anan....pls kar ki tafi..." Inji mufida, dija dai shuru tayi bata Kara cewa komai ba kuma bata daga Kai ba,
"Dear ke dai kawai kiyi hakuri tunda kinason ta tafi don't worry zan karo wata sai ku zama ku uku..kinga sai ku zauna tare..." Bai idaba dija tayi saurin daga Kai ta kalleshi Wanda yasa shi cewa
"Ya?... Ko bakiso...." Ya tambayeta yana zaro mata idanuwa, itama mufida kallon how fright ta zama kawai take,
"Dear bakiso a karo wata?..." Mufida ta tambayeta, shuru tayi ba tace komai ba,
"Tanaso mana...ai Ta fada min in samo wata a madadin ta..." Inji yazid dake Kai ruwa bakinshi, Kara kallon shi tayi this time ya kashe mata Ido daya.
47💜💛💙❤️💚
NA CUCE TA
💚💙💜💛❤️
®zuwairat (ummumaryam)
4️⃣7️⃣
My sweet momma if all women are as civilized and compassionate as you are , Nigeria would have been a better place, I love you for you are a mother like no other, Allah ya tsaremin ke my hajiya zulaihat Lagos, meeting you is among what really makes me appreciate my writing talent, Allah ya Kara girma. Thanks for the love.
Jamaa am blessed, you won't understand né😌😌😌
Kayan ya bata ta saka ya Kama mata hannu sukayi dakin mufida, lokacin mufida tayi relaxing kan kujera, idanuwan ta lumshe kaman mi bacci amma she's not sleeping, kawai she's thinking irin zaman da zasu yi da dija nan Haba Don ko kadan she didn't expect irin amsan da dija ta bata few minutes back, bude Kofan da akayi yasa ta bude eyes dinta ahankali, yazid da dija ta gani, mikewa tayi zaune Tana murmushi,
"Yan Kano har an shirya?" Ta fada referring her statement to dija kaman babu abinda ya faru few seconds back,
"Eh..." Dija ta amsa mata kanta kasa,
"Anty kiyi...hakuri..." Ta fada cikin cracking voice,
"Name?.." Ta tambayeta Tana kallon yazid
"Yanda nayi maki magana dazun..." Dija ta amsa mata, Kai mufida ta girgiza Tana rike mata hannu,
"Haba dear...Bakiyi min komai ba,..." Bata idaba yazid yayi mata Ido yana cewa
"Just accept..." Ya fada mata atakaice, Dan ajiyan zuciya ta saki saki sannan tace
"Babu komai...ya wuce..." Mufida ta fada mata, ahankali dija ta zame hannun ta daga na mufida ta bar dakin,
"Haba baby...you shouldn't have talk to her about such minor issues..." Ta fadawa yazid kaman she's angry, ahankali yazid ya dafa shoulder dinta yana cewa
"Wurin ke né minor...amma to me is not acceptable...banason raino ya shiga tsakanin ku...in short ko ni Kaina banason in Raina ki balle wata...I know how important you are to my life...so pls next time in tayi laifi ta baki hakuri just accept...kinji ko?" Ahankali ta daga mashi Kai cikin ranta Tana Mai Jin dadin irin miji da Allah ya bata, gani take she's lucky to have him as her hubby.
"Baby ni a haka zan wuce...so anjuma Zansa akawo maki abinci,.." Dan turo baki tayi Tana cewa
"No zan nemi abinda zan ci da Kaina tunda baa zuwa Dani...." Bakinta ya rike yana cewa
"Don't worry...I will make it up to you in na dawo...amma in bed..." Ya fada yana dariya, itama dariya tayi ta Dan bugi shoulder dinshi. Falo suka fito holding each other's hand, dija na tsaye gefe daya kanta kasa, dakin dija ya shiga ya dauko bag dinta.
Har bakin mota mufida ta raka su suka shiga sannan ta dawo ciki. Tunda suka Kama hanya dija bata cewa komai, wai ita she's angry ansa ta bawa mufida hakuri, yazid kallon ta yayi yaga face dinta daure sannan ta harde hannun ta kan chest dinta ,
"Baby meke damunki?" Ya tambayeta, shuru tayi bata amsa mashi ba sai Kara turo baki kawai take,
"Ko har kin fara missing antynki?" Ya sake tambayanta, to his surprise sai yaga ta Dan tsaki tsoki,
"Me kikayi Yanzu!" Ya daka mata tsawa, shuru tayi no response
"Khadijah you want to be stubborn ko?... Wato ni kikewa tsoki Dan ki Raina ni...don't worry zanyi magani ki...." Ya fada bai Kara ce mata komai ba, haka yayi driving in silence har suka isa Kano, wani restaurant ya tsaya ya tad
Tsaya ya saya masu abinda zasuci, gidanshi ya nufa, bakin gate yayi horning Mai gadi ya bude mashi ya shiga da mota yayi parking, fita yayi itama dija ta fito. Bag dinta ya fidda sukayi bakin kofanta, kallon wurin tayi tace
"Nan yake?" Ta tambayeshi, kallon ta yayi yace
"Me?"
"Yaron..." Surprise look yayi mata,
"In kaiki wajen kawai?.. I thought zamu huta gobe muje..." Ya fada yana kallon ta, shuru tayi bata amsa mashi ba,
"Ki fada mana...in bakisonmu kwana nan ki fada kawai in kaiki chan..."
"Mu...je...chan...din..." Ta amsa mashi kanta kasa, Dan daure fuska yayi
"Wato bakisonmu kwana nan gidan tare?" Ya tambayeta, still shuru tayi bata ce komai ba,
"Amma ki sani in har bamu kwana nan yau ba ko na zo sai dai inga lafiyanki in koma...kin yarda?' Ya tambayeta again, ahankali ta daga mashi Kai alaman eh,
"Ok..." Kawai ya fada ya cire key daga bakin Kofan tare da daukan bag dinta ya maida cikin mota, bayanshi ta bi itama ta shiga ciki. Waya ya dauka ya Kira small mom dinshi, bayan ta daga sun gaisa yace
"Mommy mun zo...should I bring her to the family house ko in kaita gidan grandma din kawai..." Ya fada yana aduan Allah yasa ta amince ya wuce daita kawai Don kunyan zuwa gidansu da ita kawai yake,
"If you want kana iya kawo insa driver ya kaita gobe..."
"Ko in kaita kawai.., " ya sake fada mata,
"Ok..." Ta amsa mashi, ajiye wayan yayi ya tada motanshi sai gidan hajiya.
Cikin gidan ya shiga da mota ya fito dija ta fito Tana kalle2, Dan sata kallon shi tayi taga face dinshi Sam babu walwala ya daure fuska kaman bashi ba, Hanyan falo yayi yana sallama, hajiya dake zaune falo ta daga Kai ta kalleshi Tana amsawa,
"Aa Ashe yazidu né....yaushe kazo...?" Ta tambayeshi, lokacin dija na biye da shi kan ta kasa,
"Yanzu nan..." Ya fada yana zama gefenta, dija kuma kasa ta zauna, kallon ta hajiya tayi tace
"Wacece wannan?..."
"Matata ce..." Ya amsa mata yana Dan waige2, daga nesa yaga baby stroller da wata Tana kokarin dauko Mahmoud,
"Ashe itace...amma Dan nan Baka da hankali...wannan itace yar yarinyan....." Bata idaba yazid yayi saurin cewa
"Grandma Mahmoud né chan?.." Ya fada yana mikewa Don ya lura Tana Neman tona mashi asiri, banza tayi dashi Tana kallon dija dake gaida ta, amsawa tayi cikin raha Tana cewa
"Allah ya saka maki yar nan...amma Ina ke Ina wancan..." Ta fadawa dija, yazid wajen yaron yaje ya kura mashi Ido yana kallon how fast he's growing Don tamkar bashi ba,
"Wow...Masha Allah..." Ya fada yana mika hannu, yaro aka bashi ya hadashi da chest dinshi yana lumshe idanuwa, falo ya dawo rike dashi,
"Baby kalli danmu..." Ya fada wa dija, baki inna ta bude saboda mamaki
"Lallai yazidu ka Chanza..." Inji inna, ko kallon ta baiyi ba yacigaba da kallon danshi full of joy and excitement
"Baby ki daga Kai ki kalleshi mana..." Ya fada yana kallon ya yanda ta Sunna Kai kasa kaman ba ita bace ke cewa zata wurin danta ba.
"Itace zata zauna nan ko?" Ta tambayeshi,
"Eh..." Ya amsa mata yana kallon how cute his son is,
"Madalla..da ganin zamuyi zaman dadi da ita Don Tana da kunya..." Ta fada mashi sannan ta Kira Mai aikinta ta nuna mata dakin da aka gyara saboda ita. Cikin natsuwa ta mike tabi bayan Mai aikin ta kaita well dressed room. Da sauri yazid ya mike yabi bayanta rike da yaro. Karo sukacia Mai aikin dake fitowa daga dakin , da sauri dija ta mike walking towards him, yaron ta tsaya kallo kaman bata taba ganin shi ba,
"Yayi girma..." Ta fada kaman an fixgi maganar daga bakinta.
Atakaice yazid bai bar gidan ba sai da yayi sallah ishai, kuma yaron da wajenshi da yayi kuka sai a hado formula ya bashi. He feels so attached to the boy, tun Yanzu he can see the remarkable resemblance dake tsakanin shi da yaron, da zai tafi har bakin mota dija t rkashi ya kalleta yana ,,
"Wato kin ki mu kwana munahutawa ko?... Zan Rama ai..." Ya fada mata yana shiga mota, Dan marairacewa tayi Tana cewa
"Yanzu yaushe zaka dawo?" Dan harara ya watsa mata sanna yace
"In kin yarda kin shiga mota mun kwana tare zan dawo gobe...in baki yarda ba ban dawowa sai wani satin...Yanzu zabi ya rage naki..." Ya fada yana kallon daga inda yake zaune cikin mota, Dan baki ta turo sannan tace
"Nidai aa..." Bai Kara cewa komai ya tada mota yana cewa
"Ai shikenan..." Ya fada sannan ya bar wajen. Ciki dija ta koma missing him, straight ta wuce dakinta ta zauna bakin gado Tana tunani, kawai sai ta fashe da kuka.
💛💙💜❤️💚
NA CUCE TA
💙💜❤️💚💛
®zuwairat(ummumaryam)
4️⃣8️⃣
AYNAZ THANKS FOR THE LOVE AND WORDS OF WISDOM, LOVE YOU TOO, ALLAH YA KARA BASEERA COS I WILL BE FOLLOWING NICE SANADI.😘😘😘😘
Tana shiga ciki ta tsaya gaban mirror Tana sauke wani irin ajiyan zuciya kaman wacce tayi 360 meter race, shima yazid da sauri ya shigo tare da banging Kofan Wanda yasa inna fitowa daga dakinta, mufida ta gani tsaye Tana kallon Mahmoud Wanda tamkar Tana kallon yazid as a child.. Yanda ya rufe Kofan da karfi yasa dija juyawa duk eyes dinta waje,
"Khadijah!!" Ya daka mata tsawa, mata amsa ba amma jikinta sai rawa yake, karasawa yayi ya rike shoulder ya fara girgiza ta da karfi yana cewa
"Baki ganmu ba?" Ya daka mata tsawa still again, Sakar mashi jikin tayi kanta kasa, yazid na ganin yanda chest dinta ke up and down,
"Khadijah nace baki ganmu ba?..." Ya sake tambayanta in a high tune, baki ta bude zatayi magana amma sai ta kasa
"Kina hauka?" Ya tambayeta, da sauri ta girgiza mashi kai
"Khadijah ki shiga hankalinki....wallahi if you repeat such sai na lahira ya fiki Jin dadi...kina jina!" Ya tambayeta sounding very angry, bata amsa mashi ba sai tears dake taruwa eyes dinta
"Wai in tambayeki ... Me mufida tayi maki kike naman tada min hankali?... In ba Dan baki da hankali ba mufida mate dinki ce?... Bata girmeki?'" Ya tambayeta cikin fada, dija da already tears sun fara rolling daga Kai tayi ta kalleshi
"Don't look at me..nace bata girmeki ba?"
"Ta...gir...." Bata idaba kuka ya kufce mata, shuru yayi yana kallon ta, deep down he feels like getting down with her Don she has changed sosai, sai dai Sam bayason wannan habit of uncontrollable jealousy,
"Kuma in ba Dan kina da kunnen kashi ba ai in kina sona ba zakiyi abinda zai bata min rai ba...zaki so duk abinda nakeso..." Ciki kuka dija tace
"Ni ban sonta...ban iya sonta..." Ta fada cikin matsanacin kuka,
"What did you say?" Ya tambayeta Don ya tabbatar if she saying it from her mind, baya taja ta tsaya sannan tace
"I hate her..." Bata idaba ya dauketa da Mari, wani irin ihu ta saki saboda Sabon alamari da ta tsince face dinta a ciki, ji tayi kaman an manna wa cheek dinta hot pressing iron.
A falo mufida durkusawa tayi ta gaida inna Ta amsa Tana cewa
"Ina yazidu?" Dakin dija mufida ta nuna mashi sannan ta wuce inda Mahmoud ke zaune ta daukeshi, kura mashi Ido kawai tayi deep down Tana Jin inama she's the mother Don kaman Tana rike da yazid yana yaro takeji, ihun da dija ta saki yasa duk suka kalli Kofan dakin inna tayi saurin mikewa tayi tana takawa zuwa bakin Kofan while tana salati. Jawota yazid yayi yana cewa
"Maimaita abinda kika ce" ya fada yana girgiza ta,
"Ni ...gidan mu.... Zani..." Tafada cikin shessheka,
"Wato ke irin wayewanda da zakiyi kenan?... You don't respect me all because kin samu very tiny socialization..." Shigowan inna yasa yayi saurin sakinta
"Inna lillahi waina ilaihi rajuun!!! Yazidu daman Baka da mutunci...yazidu ka shigo har gidanan ka daki yar mutane!" Inna Ta fada on top of her voice Tana kallon dija dake kuka sosai hannunta kan cheek dinta,
"Wallahi sai na fadawa ubanka...tunda Baka da hankali shege Mai Kama da aljanu..." Ta fada Tana Kama hannun dija,
"Bakisan abinda wannan yarinya take cewa ba" Inji Yazid dake fargabankar inna ta fadawa dad abinda yayi Don ko siblings dinshi mata bai yarda a tabasu balle matar shi,
"Kaci ubanka da ban San abinda tayi ba...ai Ina cikin gidan nan amma dayake ka rainani Baka fadamin ba ka ketareni ka doketa...Ana kallonka mutum kirki Ashe Kai duk mugun Hali a kanka ya kare...zan Gaya ubanka daga yau bazaka Kara shigomin gida ba..." Tafada Tana janye da hannun dija, dija kallon shi tayi shima ya kalleta kawai sai ta Galla mashi harara, wani irin haushi da takaici né suka cikashi, he can't believe wannan itace wannan innocent gal dayayi molesting almost two years back, duk ta zama wata Mara kunya dukda komai nata karuwa yake haka bad attitude dinta, inna na rike da hannun ta har falo while yazid na biye dasu, suna shiga falo dija taga mufida zaune rike da Mahmoud, wani irin kallon haushi ta watsa mata sannan ta kwace hannun ta daga na inna ta nufi inda mufida ke zaune, inna baki ta bude Tana kallon ikon Allah haka shima yazid tsaye yayi Don yaga abinda zatayi, ita kam mufida Dan daurewatayi ta saki fuska Tana kallon ta with a little smile on her face, Tana karasowa ta duka ta kwace Mahmoud daga hannun ta tare da saki karamar tsoki, hannu inna ta Dora a Kai Tana salati
"Me nake gani haka!..." Ta fada da karfi, da sauri yazid yace
"Ai kin gani..." Inji yazid dake Jin kanshi cikin wani irin tsananin bakin ciki,
"To kaci ubanta ..." Inna Ta fada mashi, inda dija ke tsaye yake
"In bakison na lahira yafikiJin dadi ki koma ki mayar mata Mahmoud then kiyi kneeling ki bata hakuri..." Inji yazid, fashewa tayi da wani Sabon kukan tan cewa
"Wallahi aa..." Ta fada Tana Kara hugging Mahmoud to her body
"Nace ka ci ubanta..." Inna Ta Kara fada mashi, hannu yasa zai kwace Dan aikam ta rike shi gam har yaro ya fara kuka saboda yanda ake janshi, cikin natsuwa mufida ta mike tare da cewa
"Baby pls let her be..." Ta fada cikin sanyinmurya sanna ta kalli dija,
"Kiyi hakuri...Allah ya huci zuciyanki..." Tafada sanna ta juya Tana Jin in da yau bata da ciki da bakin ciki na iya zama ajalinta a yau.
"Ba ayi...ai sai ki zuba ruwa kasa kisha...nasan farinciki kike...." Bata Ida ba yazid ya dauke ta da wani Sabon Marin ta saki Mahmoud tare da kwantawa kasa tare da ihu,da sauri mufida ta bar wajen Tana danasanin biyo yazid datayi,
"Kayi min daidai..." Ta fadawa yazid dake huci saboda bakinciki, juyawa inna tayi ta kalli dija dake kwance kasa tace
"Ke duk ta kare ruganku zaa maidaki Don mu bamason tashin hankali..." Ta fada mata, yazid ajiye Mahmoud yayi not knowing what to say ya fita daga falon yabi bayan mufida, already Tana zaune cikin mota sai kuka take, ita kanta batasan kukan me take ba amma gani take she needs to shed few tears, yazid na shiga yagan she's crying, shuru yayi tare da hada Kai da stirring, after like few minutes ya daga Kai with red eyes
"Baby kiyi hakuri...wallahi kaman da akwai Mai zugaKhadijah...Don abubuwan da takeyi says it all...pls forgive her short comings..." Ya fada yana Kama mata hannu
"Dear ba komai...you know I love you and I will endure anything because of the love I have for you..." Hannu yasa ya goge mata face yana cewa
"Stop shedding this expensive tears pls..." Ya fada mata, daina kukan tayi sannan tace
"Pls baby..ka bar dukan ta because of me..hakan will only worsen things Don zatayi tunanin you love me more than her ne...pls kar ka Kara..." Ta fada mashi calmly,
"Ai baby in har she don't respect you kadan ta gani...I won't make my first wife a dustbin because I have another...besides na fada maki ke ba irin Matar da zaayi treating bad bace... I know how good you are...so just relax...ko kadan kar ta tada maki hankali..na isheta..." Ya shiada mata yana tada motan, lumshe idanuwa tayi cikin ranta Tana
"Ni har wata yar kauye ta isa ta tadamin hankali?... Tab lallai ma.....". Yazid tuki yayi ya bar haraban gidan cije da surprise Don in ya tuna nan da shekara kaman biyu. Uku sai gabanshi yayi mugun faduwa Don Yanzu baisan what Khadijah is capable of ba.
Skip to content
Ummu Maryam
INA MAI FARIN CIKIN ZIYARTAR WEBSITE DINA DA KUKE A KULLUM
Toggle navigation
NA CUCE TA 49
by Ibraheem
❤️💜💙💛💚
NA CUCE TA
💜❤️💙💛💚
®zuwairat (ummumaryam )
4️⃣9️⃣
Malama sawwama juyawa tayi zata fita ta Kara juyowa ta kalleta tare dacewa
“Pls dear in yazo ki nuna you are sorry seriously …kinji ko?” Kai dija ta gyada mata sannan ta fita, baki dija ta turo ta Dan jingina da kan gado Tana lumshe idanuwa, ba komai take tunawa ba sai maganar malama sawwama, Tana ganin yanda yazid keji da mufida, then ko sau daya bai taba daga muryanshi a kanta ba, not in her presence, tunawa tayi da yanda itama mufida ke ji da yazid kawai sai ta ga she doesn’t fit in Don tasan bazata taba samun kulawan irin na mufida ba, so she thought, Halima ta tuna da irin kalan advice dinta,
“In kin Kama kasa…”ta tuna kaman yanda halima ke fada mata kullum,
“Kilan itama wannan mufidan ta Kama kasa…shi yasa ko kadan bai ganin laifinta…” Ta fadawa kanta Tana turo tiny mouth dinta,
“Nima halima sai ta fada min yanda ake Kama kasan nan…” Ta sake fadawa kanta. Dan shessheka ta saki saboda kukan data
“Wai zai Kaini yawo…bayan abunda yayi min dazun gaban matarshi..dayake ya maidani sakara…Allah ya isa min…mugu kawai…” Ta fada Tana Kara fashewa da Sabon tears.
Yazid kam yana kashe waya ya bude closet ya dauko Jean da polo ya saka sai sauri yaje kaman Mai appointment da presido, ko part din parent dinshi bai shiga ba ya bar gidan saboda sauri. Ana kiran sallah magrib ya Isa Kofan gidan inna, parking yayi ya ya daura alwallah nan cikin compound batare daya shiga ciki ba, yana gamawa ya fita zuwa closed by masjid yayi sallah sannan ya nufo gidan kaman Mai emergency. Itama dija sallah tayi ta kwanta nan kasan carpet ta lullube kanta da hijab datayi sallah dashi , sai sauke ajiyan zuciya kawai take. Yazid na shiga falo ya ci karo da inna dake zaune ta kurawa tv Ido as usual, kallon mamaki tayi mashi Tana cewa
“Uban me kazo yi?..” Ta tambayeshi batare data amsa sallaman da yayi ba, Dan durkusawa yayi yace
“Inna ina wuni”” ya gaidata yana nan durkushe Don kaf cikin jikokinta yafi su respecting dinta,
“Nace me ya kawoka?…kar dai Ashe wurin wannan tsigagan yarinyan kazo?..” Ta tambayeshi cikin tsiwa, Dan daure fuska yayi ya mike bai Kara cewa komai ba ya nufi hanya dakin da dija take, harara inna tabishi dashi Tana cewa
“Shege Mara zuciya….” Yazid bai juya ba ya bude Kofan dakin ahankali, shiga yayi yana kallon yanda tayi rolling kanta da hijab, yana zama Tana bude Ido saboda kamshin perfume dinshi, kallon how swollen her eyes is yayi kawai sai yaji he over reacted, he don’t know what to say to her, ahankali ta fara zama tare da fara new tears cos dukda she’s sad Tana mugun son bin umarnin malama sawwama,hannu yasa ya ka mata ta mike zaune, cikin kuka ta bude baki zatayi magana yayi saurin Dora hannunshi kan lips dinta
“Baby am so sorry…ban Kara dukanki…pls am sorry…” Ya fada kaman zaiyi kuka Don he feels so sad kan abinda yayi mata, he slapped her not once but twice, nan abunda tayi ya fado mashi kuma sai ya tuna she’s only 15.
“Kayi hakuri….” Ta fada Tana kuka, matsawa yayi kusa daita ya jawota jikinshi tare da Dora kanta kan chest dinshi, kuka ta cigaba dayi which is making yazid restless, saboda yanda take kukan gwanin ban tausayi,
“Baby Dan Allah ki bar kuka haka nan…” Ya fada yana daga jaw dinta, kura mata Ido tayi yana kallon wet lashes dinta, ahankali ya Dora bakin shi kanta ya mata passionate kiss that last for almost three minutes sannan yayi removing bakinshi yana rike da face dinta yana cewa
“Baby daga yau ki fada min duk abinda ke cikin ranki…I know you don’t know exactly abinda kikeyi..amma wallahi ba Ina dukanki because I hate you ba…amma it’s because I want a peaceful home…pls am sorry for hurting you…” Ya rada mata cikin sanyinmurya. Kura mashi Ido tayi ta fara cewa
“Amma ka fi sonta fiye Dani…” Ta fada Tana kuka, ahankali ya girgiza mata Kai, kaman ya bude baki ya fada nata he loves her more amma yasan she won’t understand,
“Baby I love you so much…my heart beats very fast when ever am with you…kawai inason ki dingayin duk abinda nace…banason kina yi in gardama at all…” Ya fada yana goge face dinta,
“To ban karawa…” Ta fada still crying
“Inason ka yimin kaman yanda kake mata….” Ta fada cikin kuka,
“Zanyi maki fiye da yanda nake mata …kawai just be a good gal…in ma bakison karatun we can go back together…amma pls always remember mufida antynki ce..and I want you to always respect her…” Jin ya anbaci sunan mufida yasa ta Kara kuka,
“I don’t ….” Sai tayi shuru, face dinta ya tallabo yace
“You don’t what?” Ya tambayeta,cikin kuka tace
“Babu komai…”
“Baby you are free to tell me anything…I promise I will understand….”
“Babu komai ” Ta sake ce mashi data tuna warning din malama sawwama, daga red eyes dinta tayi ta kalleshi sannan tace
“Ka bani number din anty in bata hakuri…” Ta fada amma ba Don ta so ba, he can see that in her eyes,
“If you can walk well gobe zan kaiki ki ganta…” Ya rada mata,
“Ban gane ba…” Ta fada Tana kallon shi, Dan murmushi ya saki yana cewa
“Baby muje ki shirya …we are sleeping in our house tonight…” Ya sake rada mata, Dan marairacewa tayi Tana cewa
“Kai na ciwo yake min…”
“Sorry..let just go out..zan baki drugs…sannan you eat abunda kikeson ci…”
“Banajin yunwa…” Mikewa yayi ya dauketa ta mike tsaye,
“Ba sai kin Kara shiryawa ba…muje kawai…” Ya fada ya rike da hannunta har lokacin Tana sanye da hijab datayi sallah dashi, falo suka fita inna ta Kara juyowa ta kallesu
“Banzaye…yan iska kawai…” Ta bisu dashi, dija kallon yazid tayi ya sakar mata murmushi, suna shiga mota dija tace
“Wai dazun inna har da ce min da ka sani ka bar ni da shege na….” Ta fada kaman zatayi kuka, Dan dariya yayi yana tada mota yana cewa
“Don’t mind her…she should not upset you…haka take…Don baki ganin drama dinta da sauran yan gidan…she don’t mean most of what she says..kawai she knows how to turn your anger on…” Ya fada yana barin gidan, dija relaxing tayi with her eyes close, wani irin yanayi ta tsinci kanta da take tare da yazid, wani irin dadi takeji, Dan bude eyes tayi ta kalleshi daidai lokacin da shima ya kalleta, free hand dinshi ya kamata mata hannu dashi yana cewa
“Baby I love you..baby ..pls ki fada min Nima ko sau daya ne…” Ya fada yana massaging hannunta ahankali while driving da Dayan hannun, kallo shi tayi da weak eyes dinta ta bude baki zatayi magana sai kuma tayi shuru,
“Baby…” Ya Kira sunanta, kallo shi tayi
“Ina Jin dadi in muna tare…irin Jin dadin da I can’t explain…baby you are special and I love you for that…” Ya fada mata ahankali, Dan murmushin Jin dadi ta saki amma bata ce komai ba. Yana rike da hannunta for a while sannan ya cire ya maida kan stirring. Gaban wani restaurant yayi parking ya fito ya bude mata itama ta fito, hannunta ya Kama suna tafiya ahankali, duk Wanda ya gansu will not expect them tobe husband and wife sai dai brother and sister saboda same skin color, har zasu shiga ciki ya kalleta yace
“Baby muci nan ko mu Kai gida?…”
“Gida…” Kawai tace in a very low voice, Dan dariya yayi yace
“Baby yanda eyes dinki suke kar ace something is wrong…” Murmushi kawai tayi batace komai ba, abinci ya saya masu suka koma cikin mota, cikin ran dija kam she don’t mind being with him like this for ever, she’s enjoying the moment with him alone. Bai tsaya koina ba sai a gidanshi, kalle2 dija ta farayi Don ta tabbatar if she’s really there, kallo shi tayi ya kashe mata Ido daya. Part dinshi suka shiga ya dauko plate yayi masu serving abinci. Sakin jiki dija tayi taci ta koshi shima yaci. Mikewa yayi ya hada masu ruwan wanka,
“Baby tashi muje muyi wanka…” Ya fada yana daga ta tsaye,
“Mu koma…”Ta fada cikin sanyinmurya, surprise look yayi mata yana cewa
“Baby Bakiyi missing Dina ba?.. Don ni am so hungry for you…and baby I want to have you tonight…” Ya fada yana hugging dinta, jikinta na rawa tace
“Inna…”
“No babu ruwan ki da ita…ai ke matata ce…so just relax…” Ya fada yana daukanta, wanka sukayi full of romance, ba Kaya jikinsu suka dawo bedroom, wasa ya fara yi mata as usual, bakinshi ya Kai saitin kunnenta yace
“Dear..hakkinazaki bani…” Da sauri dija data rumtse Ido ta bude idanuwa,
“Yaushe?…” Dan murmushi yayi saboda yanda maganar ta fito,
“Now…” Da sauri ta faragirgiza mashi Kai kaman zatayi kuka Tana cewa
“Pls aa…tsoro nakeji…” Tafada muryanta na cracking, face dinta ya tallabo yana cewa
“I will be gentle…” Ya fada yana komawa kanta, idanuwa ta zaro ta fashe da kuka Tana cewa
“Kace sai na Kai 18..pls kayi hakuri sai lokacin…” Ta fada Tana kuka, da tongue dinshi yasa yana licking tears dinta yana cewa
“Baby I can’t…baby you are growing fast and I can’t just watch…lokacin danayi wannan alkawarin ba haka kike ba…look at you now…ban iya hakuri ..I can’t keep looking pls I will be gentle…” Ya fada yana kissing dinta, dija sai kuka take kaman anyi mata albishir in mutuwa da sauri tace
“Kaina bai denaciwo ba…ka bani magani…” Ta fada sounding very funny, mood din yazid bai hanashi dariya ba,
“To naji..zan baki magani…amma after we’re through…” Zata bude baki tayi magana ya hada bakin shi da nata, kissing dinta kawai yake yana wasa da each and every part of her body kaman that’s what he’s born to do, amma ko kadan dija is not enjoying it at all saboda tsoro, Banda kuka babu abinda takeyi, Dan daga Kai yayi yace
“Baby bazaki ji zafi ba..in kin ji zafi say it zan daina…” Ya fada mata knowing too well that it’s impossible, after like five minutes yana wasa daita ya fara kokarin connecting kanshi da ita, ko shiga baiyi ba ta fara ihu Tana kiran
“Wayyo da zafi ka daina…wallahi da zafi…” Ko sauraron ta baiyi ya Kara thrusting, wani Kara ta saki ta fara tura shi amma a banza, fidda tausayi yayi ya babu wasa, Banda kuka babu abinda dija take sai cewa take
“Wallahi ban Kara yiwa anty rashin kunya…wallahi na daina…kaje wuri ta ban Kara fushi …Dan Allah kayi hakuri…” Ta dinga fada da karfi amma a banza,ammi ta fara Kira. Atakaice sai da ta Kira mufida kaman her life depends on her,
“Anty kin ce bazaki Bari ya cutar Dani ba…wayyo Allah anty gashi yana cutar Dani…..anty please forgive me….” Sai surutu kawai take amma kaman she’s asking for more Don he don’t want to stop ever, kaman it’s her first saboda firmness, yazid sai ihun nishadi kawai yake,
“Baby am sorry but I don’t want to stop now or ever…you are the best in every thing…” Yake maimaitawa, sai after like 40 to 50 minutes ya samu natsuwa, dija duk tayi sweating, still kwantawa yayi kanta yana jera wa wet face dinta kisses, sai nishi kawai take, yana mikewa ta bude Ido ta kalleshi ta watsa mashi kallon haushi da tsana, sai taga da mufidan suka dace Don Sam bata iya wannan wahalan, murmushi ya sakar mata ta Kara Galla mashi harara, kunnen shi ya Kama ya koma kasa ya fara frog jump, each jump sai yace
“Am sorry…” Yayi yafi sau goma, Banda kallon haushi babu abinda dija take mashi. Gani take wannan yafi na farkon azaba saboda yafi dadewa, matse legs kawai take saboda azaba. Bathroom yazid ya shiga yana dingishi saboda frog jump da yayi. Ruwan wanka ya hada mata ya dawo ya dauketa ya sakatacikin bathtub, kuka ta dingayi yana bata hakuri, amma data daga Kai sai ta harareshi with her swollen and weak eyes shi kuma sai ya fashe da dariya, farat daya taji she hates him all over again sannan wannan haushin mufida da takeji sai ya gushe, bayan ya gama mata wanka ya Kara daukota,
“Ni a ajiyeni…” Ta fada mashi Tana turo baki,
“Yes ma’am …” Ya fada ya ajiye, ahankali ta dinga tafiya Tana
” wayyociwona” yazid komawa gabanta yayi yana kallon yanda take tafiya kaman she’s learning how to walk, Dan dariya yayi ya fara clapping yana cewa
“Tatata tafiya ta nuna…tatata tafiya ta nuna…” Kawai yake repeating duk step dinta, tamkar yana yiwa yarinyan dake koyan tafiya waka, kuka dija ta farayi ta zauna kasa, yana dariya yazo ya zauna gabanta, sai kallonta full of love kawai yake, he can’t just express how he’s feeling, wani irin so da Kauna yake mata tamkar ya Ciro heart dinshi ya Dora on a plata of gold ya mika mata yakeji,
“Baby Allah yayi maki albarka…” Ya fada yana Dora hannu kan laps dinta, da sauri ta bugi hannunshi Tana kuka, dauke hannun shi yayi ya mike yana tafiya irin nata yana
“Wayyo taji min ciwo…wayyo momyna..wayyo Dady…wayyo anty mufida kizo Khadijah taji min ciwo…” Ya fada yana tafiya kaman Wanda akayi wa circumcision, sannan hannunshi biyu rike da gabanshi gam. Dija zama tayi ta saki baki Tana kallonshi with all her eyes out, Don tamkar da gaske yake,
“Wayyo kuzo ku taimaka min..tayi screwing Dina ko tafiya ban iyayi…I can’t even walk…” Dija dake kallonshi bata San lokacin da tayi Dan murmushi ba, yana Dan juyowa suka hada Ido ta daure fuska tare da cigaba da kukanta,
“Yeee I caught your smile…” Ya fada yana komawa wajenta,
“Baby thank you for making me a happy man…ki fadi duk abinda kikeso in har baifi karfina ba zanyi maki…” Ya fada yana kneeling gabanta, banza tayi dashi Tana kuka,
“Baby pls enough…just say what you want…wallahi zanyi maki..” Ya sake fada mata in a cool tune, daga Kai tayi ta kalleshi bude bakinta sai cewa tayi
“Mota…” Yazid kura mata Ido yayi not believing his ears, abinda bai sani ba shine her friend halima have thought her a lot about this night Don dija ta fada mata babu abunda ya taba shiga tsakanin su dukda she hide the real truth, Dan dariya yayi yana cewa
“Banjiba..tell me…” Ya fada yana sauraron ta, Dan hararan shi tayi Tana turo baki ta sake cew
“Ni mota nake so…” Dariya yayi sosai har da rike ciki, kuka dija ta farayi sosai
“No sorry…are you serious?… Mota kike so?” Ya tambayeta Don ya tabbatar, ahankali ta daga mashi Kai,
“Baby me zakiyi da mota?… Where will you be going with car? Ko kawai kina shaawan ace you have a car?” Cikin kuka tace
“Ai mata suna zuwa school da mota…Nima inaso……”
“Ok …amma Yanzu zamu koma kan gado..mu Kara…sai cikin dare ma mu Kara then in the morning..if you can walk well zan saya maki new car…kin yarda?” Ya fada sounding naughty, kuka ta farayi sosai Tana cewa
“Ni ban karayi…”
“To baki da rabon mota yarinya…an fada maki Ana sayawa lazy woman mota?… Ai duk macen da aka sayawa mota screwing dinta ake morning afternoon and night…night din ma sau uku…so muje ki nuna mani karfinki ni kuma in sambado maki motasabuwa dal…”
“Ba haka bane ba…halima ce min tayi sau daya sukayi da mijinta ya saya mata sabuwar mota…” Ta fada cikin kuka, Surprise look yayi mata
“Wacece Halima?”
“Kawata….” Shuru yayi kaman bai tunani, zaiyi wata magana sai ya basar cos baison spoiling wannan blissful moment,
“Kilan mijinta bai da karfi…ni kam Yanzu I want more…so tashi muje kan gado ki fadamin kalan motan da kikeso…sannan in zamu sake na uku ki fada min iya kudin da zan iya saya daita…” Ya fada yana mikewa tare da cire towel dake jikinshi ya yarda. Kai dija ta hada da gwaiwa Tana kuka,
“Ni ban iyawa…zafi nakeji…”
“Kawai ki dinga hangan motanki bazaki ji zafi ba…” Ya fada yana daukanta, kan gado ya maidota ya mannata da jikinshi yana romancing dinta from head to toe, bude wurin yayi yaga it’s pretty swollen, Dan dariya yayi yana cewa
“Baby da alaman bazaki samu motan nan ba…Don naga inda zai saya maki motan is swollen and red so meye abunyi?…ko dai mu Bari sai kin samu sauki mu Kara practicing?…” Ya fada Don he can do anything for her amma Banda siyan mota especially when her friend told her to say so, dija sai sauke ajiyan zuciya kawai take without saying a word, kura mata Ido yayi yace
“I love you”. After kaman minti ashirin yaga tayi bacci, mikewa yayi ya shiga bathroom ya sake wanka ya fito yayi sallah yana godewa Allah for giving him almost all goodness in life, he feels kaman babu Mai irin farin cikinshi kaman he’s the happiest man on earth, kallon time yayi yaga 9:38, wayanshi ya dauka ya ganta kashe, he can’t remember switching it off, kunnata yayi ya gama booting sannan yayi dailing numban mufida, nan suka fara love suna hira kaman ba Yanzu ya gama bleeping wata ba, sai wajen hour daya sukayi sallama da juna ya shiga cikin blanket ya jawo dija jikinshi. He feel the rise in her temperature,
“Baby…” Ya Dan kirata ko zata tashi Don ya bata magani amma bata ko motsi batayi ba.
“There is heal in sleep…” Ya fada yana kashe bedside lamp. Har gari ya waye dija mata wani motsa ba Tana manne da jikinshi while shi kuma yana tunani kala2, yana aduan this should be the beginning of happiness a gidanshi, sannan wannan halima da dija ta ambata bata bar yawo cikin kanshi ba, haka nan he’s suspecting Tana da hand a cikin behavior din dija.
Sai da yayi sallah ya tadatabayan ya hada mata ruwan wanka, bathroom ta shiga still walking like handicap, saida tayi wanka tafi to tayi sallah ta kwanta nan kasa, yazid sai binta kawai yake da Ido, wajenta ya koma ya dagata Dora kanta kan kafanshi sannan yace
“My better half how was you night?…” Ya tambayeta yana kissing hannunta, bata amsa ba
“Ya maganar sayan motan?.. Hope you are ready to get it…”
“Ni ka kyaleni…” Ta fada Tana dauke kanta daga inda yake ta maida the other side,
“Haba baby kiyi hakuri mana…kincekinason mota and I agree to get you one…just that car for sex..shikenan…”
“Banso..ka bar abinka…” Ta fada sounding tired kaman bacci bai isheta ba
“Naji ..tell me zakici for breakfast….”
“Banji yunwa…” Ta fada tiredly,
“Pls baby am sorry mana…I want you to be lively again…so pls kiyi hakuri..bazan Kara ba sai kin Kai 45…” Ya fada yana Shafa kanta,
“Nasan karya kake…” Ta fada kaman zatayi kuka,
“No am serious…sai kin Kai 45…hours….kina hutawa…” Ya fada yana dariya, da sauri ta daga Kai ta kalleshi, atakaice har 3:20 na Sunday suna gidan yana kula daita. Bayan lunch Wanda a kan cinyanshi dija tayi shi Tana yi mashi kukan shagwaba which his loving like crazy suka fito Tana tafiya a hankali kaman wacce qkayiwa vaginal reconstruction,
“Baby ki gyara tafiyanki kar inna ta gane…Don tsige mu zatayi…” Ya fada yana bude mata mota,
“Haka nake iya takawa…” Ta fada Tana turo baki at the same time Ana shiga motan, dariya kawai yazid yayi ya rufe mata ya koma ya zauna ya Kama hanyan gidan inna.
Unluckily suna zuwa inna na zaune falo p, Tana ganinsu ta fashe da kuka Tana cewa
“Yanzu yazidu Dan ka gama rainani shine kazo har gidana ka dauki wannan yarinyan Mara kunya kuka je kuka kwana waje…yazidu wane irin rashin kunya né wannan…ka rainani…duk kun rainani kaman wata matsiyaciya…” Yazid daure fuska yayi ya kam hannun dija data koma kaman Kazan da aka tsomaa ruwa kanta kasa while tears na taruwa eyes dinta,
“Na fadawa ubanka ka maida matarka gidanku…in yaso ka dinga daukanta daga chan kana rarakata. Daki suka shiga ya tsaya yana kallon tafiyanta, gani yake she needs more care, ahankali ya taka yayi hugging dinta ta baya yana cewa
“Baby pls muje Abuja…. Next week zan maidoki…or better still ki koma chan da karatu…” Ya fada mata yana kissing dinta, ahankali ta zame jikinta daga nashi ta koma baki gado ta zauna looking so weak, karasa inda take zaune yayi yace
“Tashi mu tafi…” Ya fada yana janta,
“Banzuwa…..” Ta fada Tana tirjewa, dukawa yayi ya dauketa suka fita waje ya kalli inna data bude baki Tana kallon su ya daga mata gira yana cewa
“Kiyi hakuri fa…lokacinki ya wuce…namu né Yanzu….” Ya fada yana dariya suka fita ya sata a mota ya shiga suka je gidansu, waje yayi parking after telling her ta jirashi, ciki ya shiga yayi masu bankwana, nan small mom ta farayi mashi fada kan me zai dauki dija daga nan gidan ya kaita ta kwana wani waje, shuru yayi saida ta Kai a ya sannan yace
“Mom she’s my wife fa… Tunda haka né kawai zan maidata abuja tacigaba da karatunta…”
“I think that will be better…tunda jiya wannan tsohuwar ba karamin fada ta dingayi ba…as if the word has come to an end…” Inji small mom,
“Then kawai zan koma in daukota…” Ya fada kaman ba tare suke ba.
“Ok..kaje ka dauki matarka…I will inform anty and your daddy…” Ta fada mashi, mikewa yayi ya Kama hanyan waje Don already yayiwa mom dinshi bankwana kuma ba tace mashi komai ba kaman nothing happened.
Yana fita ya tarda har dija ta fara bacci amma yana bude motan ta bude Ido, duk wand ya ganta yasan she’s not alright Don she look weak and pale, deep down he knows abinda yayi mata is still abuse. Gidan su mufida ya tafi yayi parking kan corner ya shiga gate dinsu ya shiga ya ganta not ready to go, hugging dinta yayi yana kissing wuyanta,
“Baby baki shirya ba…kinsan banason tafiyan dare….” Ya fada yana kissing wuyanta kasancewan ita kadai ce falon, Dan marairacewa tayi Tana cewa
“Baby kayi hakuri in Dan Kara zama nan…wallahi mom is taking good care of me…it’s exactly what I need now…” Dan daure fuska yayi kaman baiso yace
“Dear haka mu kayi dake?… In Ana kula dake wa zai kula Dani?.. Or my selfless bAby is now selfish…” Ya fada sounding very angry, da sauri ta tallabo face dinshi tace
“Am sorry …daman nace I should try…bands dole ka yarda ba…just wait zan shirya Yanzu in sauko mu tafi…” Ta fada cikin sanyinmurya, hanyan steps tayi ta hadu stairs kaman uku Tana tafiya ahankali
“Baby…” Ya kirata calmly, ahankali ta juyo
“Staying will make you happy? You know I will do anything to make you happy….” Ya fada mata full of love
“Yes but not at the expense of your happiness….”
“No ba haka bane…if you really want to stay you can stay..sai in koma gidan inna in dauko Khadijah…kinsan Yanzu am not use to staying alone….” Gani yayi yanayin ta ya Dan Chanza for like 2 seconds sai kuma tayi saurin sauka daga kan stairs tayi hugging dinshi Tana cewa
“Are you sure baby?”
“Yes my love…” Kissing dinshi tayi Tana cewa
“You are my Prince Charming…I love you so much…” Shima kissing dinta yayi yana cewa
“I love you more…” Hugging dinshi tayi sosai shima yayi hugging dinta amma yana tunanin how his gin to enjoy every part of Abuja with Khadijah, yana rungume daita har bakin gate dinsu,
“Baby Ina car Dinka…” Ta tambayeshi da bata Gan motanshi Kofan gidan su ba,
“Na barshi chan kan corner a samun iska…now ki koma banso a kalle min ke…sai munayi waya…” Ya fada yana fita daga gidan. Kiss tayi blowing mashi shima yayi mata
“Baby take care of my sister …” Ta fada kaman she’s not feeling anything while deep inside she’s boiling cos she leaving her lovely hubby in the care of another,
“I will exactly yanda nake maki…” Ya fada mata yana kashe mata Ido daya. Murmushi tayi ta koma ciki Tana fashewa da kuka while shi kuma yayi sauri ya shiga motanshi dija ta daga weak eyes dinta ta kalleshi,. Kallonta yayi ya tada mota ya jawota yayi mata kiss sannan ya kwantar mata da sit kan ta kwanta shi kuma ya ja mota sai fct.
Pls am sorry for the late update, am
sooooooooooooooo busy né. Kuyi hakuri, but I will try Inyi summarizing komai a wuce wajen insha Allah. Thank for the love.
💚💛❤💙💜
NA CUCE TA
💙💛❤💜💚
®zuwairat(ummumaryam)
5⃣0⃣
Around 8 suka isa Abuja, daman ya saya masu abinci, wanka sukayi sannan sukaci abinci, kallonshi tayi Tana cewa
"Yaushe anty zata dawo?" Ta tambayeshi cikin sanyinmurya, Dan murmushi yayi before saying
"Kina missing dinta né?" Dan turo baki Tana cewa
"Banason zama ni kadai...da Kai...." Tafada kanta kasa, marairacewa yayi yana cewa
"Why ..."
"Haka nan..." Ta fada Tana hararanshi, dariya yayi ya mike ya dauketa suka koma falo, zama yayi ya Dora kanta kan laps dinshi yana Shafa kanta ahankali, har bacci yayi gaba daita amma ful of fargaban abunda zai biyo baya, sai da ya gama kallon news ya dauketa in a bridal way suka kwanta rungume daita jikinshi. The following day ya shirya ya tafi office kan zaa kawo mata abinci, kuka ta dingayi wai she most follow him wai bata zama ita kadai, rarrashin ta yayi kafin ya tafi, bayan ya tafi ta fito falo Tana kallon gidan kaman she's here for the first time, sai taji gidan very lonely, zama tayi Tana inama antynta is around, she feels so unsafe in the house with out her.
"Anty kiyi hakuri...ban karawa..." Ta fada Tana tsaye bakin Kofan dakin mufida, rufewa tayi ta koma falo, ji tayi is too big for her, ringing wayanta ya maidota mind dinta picking tayi
"Sugar how far?" Yazid ya rada mata, murya ta na cracking tace
"Dan Allah ku taho da anty ko ka maidani Kano..." Ta fada kaman zatayi kuka, Dan dariya yayi yana gyara tie dinshi tare da relaxing
" baby remember bakison fa ganinta,..." Bai idaba tace
"Aa...inason ganin ta...Dan Allah ban son zama ni kadai...tsoro nake ji...." Ta fada cikin sanyinmurya,
"Naji...amma ba yau zata dawo ba...kawai try to relax..babu abun tsoro gidan...ki kunna Kayan kallo or ki kwanta kinji ko?..." Ahankali tace
"Yaushe zata dawo?"
"Nima ban sani ba...."
"To ka turomin number dinta...."
"Ki Bari in dawo...anyway na manta...ya wurin yau ban duba ba...kinji sauki ko?" Ya fada yana dariya, bata fuska tayi
"Nidai ban sani ba..Dan Allah kar a Kara...." Ta fada mashi
"Hmmmbaby jiya na daurewa nayi...yau kam I can't...so pls get ready for me tonight..." Nan take ta Kama buga kafanta kasa yazid naji cikin waya yana dariy yana cewa
"Don't worry zaki ji dadi ...I will be nice..." Ya fada yana dariya Don yanajin yanda take buga two legs dinta kasa
"Wayyo ni ban iyawa...wallahi da akwai zafi sosai..."
"A haka zaki Saba ai...Yanzu don't worry kije ki kwanta kinji kou..." Ya fada mata , dija bata Kara cewa komai ba ta kashe wayanta. Haka it kadai ta yini gida feeling so lonely and missing mufida on the other side of her heart Tana fargaban kar yazid ya dawo yace he will have her da gaske. Around 5 ya dawo, falo ya wuce kasancewan bata falon, bedroom dinta ya shiga ya ganta kwance rufe da blanket, ajiye briefcase dinshi yayi ahankali Don kar ya tabata ya shiga bathroom ya watsa ruwa ya fito daure da towel, ahankali ya bude blanket din ya shiga ya jawota jikinshi, nan take ta bude Ido, zata bude baki tayi magana ya hada bakinshi da nata. Duk kukan dija bai hanashi samun nutsuwa daita ba,
"Wallahi ka maidani gidan mu..." Ta fada Tana kuka bayan ya gama, Dan dariya yayi yana mikewa, ruwan wanka ya hada mata tayi ta fito, doguwar riga ya dauko mata da Inners ta saka, shima shiryawa yayi cikin simple wear ya Kama hannunta suka fita, yawo suka sha sosai, amma ko uffan dija bata cewa, kawai she needs to sleep, sai in yayi mata magana take replying dinshi, shima very brief, ganin Tana Neman bacci yasa ya koma gida bayan sunyi dinner a wani elegant restaurant. Suna dawo gidan ya dauketa yana romancing dinta, before she knows again zaiyi connecting kanshi daita for the second time, kuka sosai take amma bai daina ba sai ya samu nutsuwa, ban da tsine mashi babu abinda take shi kuma yana amsa mata da
"Naji...ai ke kika ce kinason mota..." Cikin kuka tace
"Ai Yanzu nace banso...kawai kana yi min mugunta...kuma sai na fadawa anty..." Ta fada cikin kuka, dariya yayi yana kallonta with adoration yace
"Bari in Kara sai ki fada mata..." Ya fada yan jawota jikinshi, ihu ta farayi yayi saurin sakinta,
"Ki kwanta na fasa...gobe da safe nayi..." Ya fada yana kwantawa. Hararan shi tayi ta mike daga kan gado Tana tafiya ahankali, Bayanta yabi da kallo yana kallon how vey young she is,
"Baby Ina zuwa kuma?.." Ya tambayeta yana mikewa zaune, juyowa tayi ta watsa mashi harara ta fita daga dakinshi, bayan kaman minti talatinda fitanta ya mike Don komawa dakinta amma yana zuwa yaga she's not there. Falo yaje yana Dubata amma still bata nan, dakinta ya bude ya shiga bathroom yana kiranta amma nothing, a karshe dai dakin mufida ya ganta kwance rungume da pillows Tana bacci, ahankali ya hau gadon ya jawota jikinshi. Tana bude Ido sai da ta fashe da kuka Tana cewa yayi hakuri ya tafi, mikewa yayi ya bar mata dakin. A gurguje in a month saida dija taji she hates her self saboda yazid bai tsallake rana bai Sadu ita ba, since yaso ya dauko mufida amma in ya kirata kan ta shirya he's coming ta get her sai ta Kama yi mashi kukan karya wai ya Kara mata ko one week né, a haka tayi wata daya Wanda lokacin cikinta na 8 months,. Wannan weekend yaje daukota inda suka tafi da dija, duk hada Ido da zasuyi da yazid sai ta harareshi Don wani irin haushi shi kawai takeji, Yanzu kam bata ki ya karo mata biyu bayan ita da mufida ba, she loves him amma kuma she hates him for what's his doing to her, kuma maimakon ta Saba she's getting more pain everyday saboda batasan irin kulawan daya kyamata ta bawa kanta bayan Wanda yazid ke mata ba, a gidansu ya ajiye dija ya wuce family house dinshi Don gaisawa da parent dinshi, sun tambayi ya dija take ya amsa masu da Tana lafiya,
"Mudai sai Rowar Khadijah kake mana, getting to a year now amma ko sau daya Baka kawo mana itaba ..." Inji small mom, dariya kawai yayi yana boye face kaman yana Jin kunya.
"Zan kawota..." Ya amsa mata kanshi kasa,
"Ya mufida...Tana wurin mom dinta har Yanzu?"
"Yes....amma Yanzu zamu koma daita..."
"Ina?" Ta tambayeshi
"Abuja..." Ya amsa mata,
"Cikinta wata nawa me Yanzu?.."
"8"
"Shine zaka maidata Abuja?.. Ka barta ta haihu tukunna mana..." Shuru yazid yayi baice komai ba, Don Sam baison wannan komawa gida wankan da akeyi,
"Gaskiya kar ka kaita Abuja...ka barta wajen mom dinta or better still ka maidota gidanku na nan in yaso in ta haihu suka gama wanka sai ka maidata Abuja..."
"Ok..." Mommy ya amsa mata ba Don ya so ba Don he's missing her sosai. Small mom mikewa tayi Tana cewa
"Wait Inyi wa mom dinkamaganar duk yanda tace I will tell you now..." Ta fada Tana barin shi nan zaune, after like 30 minutes ta dawo tace
"Anty tace ka barta nan in ta haihu sai a maidata dakinta bayan wanka sai ku wuce Abuja..." T fada mashi Tana zama,
"wayyo mommy ni banso haka...why not ta zauna gidana..." Ya fada Don ya dinga samun zuwa yana hutawa every weekend, hararanshi small mom tayi before saying
"sai ka fadawa Mom Dinka...ni na gama nawa..." Ta fada Tana relaxing kan kujera, ahankali ya mike yayi mat bankwana y tafi gidansu mufida, yana shiga falonsuya hangeta zaune dauke da bowl of fruit salad, Tana ganin shi tayi saurin ajiye bowl din ta ta so, da gudu ya karasa wajenta ya dauketa kaman Wanda ya shekara goma basu hadu ba, kissing dinta yayi sosai forgetting a gidansu yake, kura mashi Ido tayi Tana cewa
"Ango ka sha kamshi...look how fat you have become...wato abun nema ya samu..." Bakinta ya Kama ya ja kadan ta saki Kara
"Kin gudu kin bar ni amma kinzo kina zolaya ta... "
"Ya sister Khadijah..."
"She's fine...tare muka zo..." Marairacewa tayi sannan tace
"Shine ko ka kawota mu gaisa?.."
"Sorry my love..bata Jin dadi né..." Ya fada mata Don baison ya kawota soboda yanda take tafiya duk Wanda ya ganta yasan somethings is wrong
"Ayyako ka cika aiki né?" Ta fada in a funny way, hancin ta ya ja sanna yace
"Ban sani ba ...muje in duba lafiyanki Dana babyna...kinsan doc yace I should be watering the place every day..." Ya fada sounding very naughty, face ta rufe Tana cewa
"Hope you're not serious?"
"I am...tunda su mom sunce ki zauna nan har sai kin haihu kun gama wanka...." Da sauri mufida tayi tsalle kaman she's happy dukda she really needs her husband,
"Wayyo dadi...am so happy..." Harara ta yayi yana cewa
"Wato you're happy ko?.. You don't even care about me....bakisan halin da nake ciki ba...am missing you..." Ya fada mata kaman zaiyi kuka,
"Wane Hali kake ciki bayan gaka kayi adding weight...kuma am so sure my sister is taking extra care of you..."
"Naji...amma kowa da wajenta...kawai am missing you...." Ya fada cikin whisper, shuru tayi Tana kallon glowing face dinshi
"Baby mommy Tana nan?"
"No...taje wedding din yar kawarta..." Da sauri yace
"Yeeeyyy...yau zamu sha party gidan nan..." Ya fada yana daukanta.
Sai bayan sallah magrib ya tafi bayan sun sha love da mufida kuma har ya tafi mom din mufida bata dawo ba.
The following day suka koma Abuja da dija, kuka ta dingayi wai ya barta Kano yayi banza daita kaman bi jinta.
Haka rayuwa ya cigaba har mufida ta Haifi danta baby boy, yazid kam murnanshi is written all over him Don ranar data haihu ya zo Kano tare da dija, daman daga hospital gidanshi aka wuce da mufida. Da gudu dija ta fada jikin mufida kawai sai ta fashe da kuka, yazid tsaya kallonta yayi, mufida hugging dinta tayi Tana Shafa kanta, yazid wucewa yayi wajen baby shi dake kwance cikin baby cottage,
"Baby am so happy...I love you so much " ya fada yana kallon danshi, mufida dai na tsaye Tanashafa bayan dija, sunfi minti goma tsaye har mufida ta Gagara ta zauna cos basu dade da dawowa daga hospital ba, ahankali ta janyeta Tana cewa
"Dear stop crying mana..." Inji mufida data koma ta zauna Tana biting lips saboda stitches da akayi mata,
"Anty am sorry....ban karawa..." Ta fada Tana kuka
"Haba dear babu komai... Ai ke sister ce...baa fushi dake..." Ta fada ahankali while smiling, gefenta dija ta koma ta zauna yazid ya juyo suka hada Ido da dija ta watsa mashi harara shi kuma yayi mata gwalo, mufida dariya tayi kawai tasan da akwai drama, dawowa yayi ya zauna gefenta. Haka suka dinga hira, in mufida ta mike sai itama dija ta mike tabi bayanta Don ko kadan batason zama dashi. Dariya yayi yana kwanciya kan gado cikin ranshi yana
"Kinyi ki gama Don tare zamu koma Abuja...."
The following day yazo komawa kememe dija takibin shi wai she's staying with mufida, shikuma ya rufe Ido yace dole ta zo su tafi, Allah yasa a bedroom dinta suke wannan shaftan da ta Tara mashi mutane saboda yanda take kuk very loud,
"Kiyi hakuri baby..I can't do with out you now or ever..so kawai ki taso kinsan banason tafiyan dare..." Ya fada mata, sallaman da akayi falo yasa yazid juya tare da fita, small mom ce tare da wasu mata biyu which are from the family, gaisawa sukayi tana cewa
"Ai since muna wajen jariri nace Bari inzo in Gan daughter tunda tayi wuyan gani..." Ta fada Tana kallon falon at the same time Tana zama tare da sauran matar da suka zo, murmushi yayi ya koma inda ya fito,
"Baby ba mom tazo...Dan Allah ki bar kuka kije ku gaisa...and pls be a good gal..." Ya fada mata kaman mata gaskiya, daga red eyes dinta tayi ta kalleshi
"To ka tafi..." Tace mashi,
"Ina..."
"Abuja..."
"Wato dai da gaske baki bina...shikenan tunda kin maida mijinki dodo...I will go..amma ki shirya wacegarin suna zamu ko...understand?" Da sau ta gyada mashi Kai tare da sakin ajiyan zuciya. Fita yayi yana cewa mom zai wuce, bankwana sukayi ya fita zuwa part din mufida Wanda ke cike da yan barka, itama ban kwana sukayi ya ajiye mata enough Incase zaa bukaci wani Abu bayan bai nan.
Dija wanke face dinta tayi ta fito ta durkusa har kasa ta gaida small mom da sauran mata, amsawa sukayi small mom na kallon how grown and beautiful she is, amma she sees something in her eyes Donduk Wanda ya ganta yasan da akwai damuwa tartare daita, after like 30 minutes small ta mike tare dacewa
"Khadijah muje ciki..." Ta fada Tana Kama hanyan dakin da dija ta fito, ahankali dija ta mike ta bi bayan ta Tana tafiya ahankali, bakin gado small mom ta zauna while ita kuma dija ta zauna kasa kanta kasa sai wasa take da fingers dinta,
"Khadijah...ya kike..." Ta tambayeta,
"Lafiya...lau..." Ta amsa mata cikin sanyinmurya,
"Meke damunki...ki fAda min Don nasan baki da kowa da zaki fadawa damuwanki..tell me duk abinda ke cikin ranki..." Ta fada mata calmly, dija shuru tayi bata ce komai ba,
"Babu abinda yake maki Wanda baki so?... Ko wata cutarwa?" Ta sake tambayanta, still shuru dija tayi,
"Ya akayi idanuwanki sukayi ja haka?... "
"Cewa yayi in bishi mu koma Abuja...ni kuma ban so..." Ta amsa mata .
"Why ba zaki bi minjinki ba,..ko yana ta kura maki?.." Ahankali dija ta daga mat Kai , magani ta dauko daga cikin bag dinta ta mika mata Tana cewa
"Gashi ki dinga sha da madara kullum..sannan ki dinga Shan watermelon da other fruits sosai..kinji ko..." Ahankali dija ta daga mata kai. Yan advice daya ka mata USA ta bawa ya small mom ta bata sannan suka tafi. Dadi taji ta fara Shan maganin sannan ta koma part din mufida. Kafin suna shakuwa ta gaske ya Kara shiga tsakanin mufida da dija, ba Mai taba cewa kishiyoyine, babu Mai two mind da one another, nan marina ta San asabe ce matar sharif nan Sabon zumunci aka kulla, ranar suna da yaci sunan dad din yazid, shagali akayi sosai Don har da complimentary tea aka hadawa baki. Ba karamin gayu sukaci ba Don duk kunci da kitso da akayiwa mufida anyiwa dija, hakan yasa tayi kyau sosai Don yazid bai gane ta ba da yazo, sai Allah Allah yake su kebe da ita ya sata kuka as usual. Amma yar wayau kam part din mufida ta kwana, babu irin call da baiyi mata ba amma bata daga ba daga karshe na kashe wayan tayi. The following daya ya hade rai wai shi his angry amma ko kallonshi batayi ba, still aranar da dare part din mufida taso kwana yazid yaji he can't, part din ya shiga cikin Kayan bacci ya shiga dakin dake opposite na mufida inda take kwance, yana gani shi tayi saurin mikewa zauna Tana tale baki kaman tayi kuka,
"Yanzu baby baki yi missing Dina ba?..." Ya tambayeta, shuru tayi bata ce komai ba,
"Taso muje mu kwanta,,,kin San gobe zamu koma Abuja"
"Nidai ban zuwa..."
"Naji...lets go and sleep..." Ya fada mata, hankali ta mike ta shige mashi gaba, Tana bude kofa tayi wif ta shige dakin mufida dake zaune Tana bawa sultan Nono, da sauri ta juyo Tana kallon dija while shima yazid ya shigo wearing a smile
"Ashe Bakiyi bacci ba..." Yazid ya fada mata sounding very funny, dariya tayi Tana kallonsu, dija zama tayi gefenta yazid kallon dija yayi yace
"Baby pls ki taso muje mu kwanta..." Ya fada mata,
"Ni ba Yanzu zanyi bacci ba..." Ta fada Tana hararanshi, dariya mufida tayi Tana cewa
"Ai tunda yace Yanzu zaki kwanta dole ki kwanta Yanzu...no complains..."
"Tell her...." Inji yazid,
"Ni sultan zan dauka...." Ta fada Tana Kara matsawa kusa da mufida,
"Aa mu kwanciya zamuyi...kuma kuje ku kwanta..." Inji mufida,
"Wayyo Allah anty...banason bacci..." Bata idaba ya dauketa, kuka ta farayi mufida tabi baya su da kallo wearing a little smile, suna fita ta daure fuska, danta ta kalla sai ta sake sakin murmushi Tana cewa
"Alhamdullilah...."
Aranar for the first time dija enjoys making love, the following day suka tafi Abuja, ataikace after 40 days mufida ta dawo Abuja. Zaman su so sweet, kafin anemawa dija school sai ga ciki, duk sai yazid yaji bai kyauta ba Don Sam ya mance dazance ciki while enjoying her, sai da mufida ta koma mata tamkar uwa Don laulayi take Mai zafi, bata wata bata sha drip ba, duk ta koma kalan tausayi, yazid yana kula daita sosai Don ko office zashi sai yayi mata wanka ya tabbatar da yayi mata the necessary things kafin ya tafi, after nine month ta Haifi yarfa mace, shagali akayi ranar suna sosai. Duk yaran yazid dashi suke Kama. Ahankali time ke tafiya inda dija t Koma school,and she's doing great. Wani lokaci in suna zaune falo sai yazid yace
"Fitsari zanyi..." Duk sai su kalleshi,
"Haba dear je kayi mana..." Inji mufida, ita kam dija tasan daita yake sai tayi shuru ta kauda Kai Tana murmushi. Sau biyu su kaje Yola da mufida da dija da yazid. Lokacin zuwa su na farko ba karamin dadi ammi taji ba Don tamkar ba dija ba, kusan duk barin taruwa sukayi suna kallon dija.
At 25 dija tayi ssce, yazid har da rawa yana cewa
"Wayyo dadi an saki Khadijah ta tadire..." Ban da dariya babu abinda suke, lokacin yaran mufida uku while ita kuma dija yara biyu Banda Mahmoud, abun shaawan shine babu Wanda zai taba ganin Mahmoud ko ihsan da zaicedija ta haifesu dan har lokacin bata da jiki, sai da classic space har ta gidan gaba, yazid never had enough of her Don kullum har dokin zuwa dakinta yake, he knows dija ce first love dinshi Don sai a kanta ya gane so da Kauna amma alhamdullilah bai taba nuna bambaci tsakani su ba, in yana tare da dija he makes her feel like a queen haka itama mufida, zancen kishi kam da akwai amma in a matured way, komai nasu iri daya. Duk sanda yazid na zaune cikinsu he feels like a king Don gani yake nobody is as lucky as he is. Duk sanda yazid ke Jin zolaya sai ya ce
"Baby ki rkani Inyi fitsari..." Yake ce mata. Mahmoud kam Yanzu ya koma family house din su yazid bayan rasuwan innad, most people a family sun San Mahmoud Dan yazid né ko ba a fada ba then dija ta haifeshi, nobody really cares as they know nobody ita above mistake and what will be will always be nor matter what, yakan je Abuja weekend ko holidays amma bai Jin dadin zama dasu saboda nobody can take care of him like small mom, tamkar ta samu little yazid saboda yanda take ji dashi, at first mom din yazid da dad basu cika zama dashi ba amma as time goes on basu da abokan hira sai shi, in bai nan gidan sai ya zama lonely. Life is soooo sweet in har kana tare da masoyinka na gaskiya, Allah ya barmu tare da masu son mu Dan Allah. Ameen.
Nan na kawo karshen NA CUCE TA, Allah ya hada mu a gaba cikin next book Dina mai sunan sirrin wasu gayu. (Bitches beware)
Pls kuyi hakuri, nasan wasu zasuce nayi sharp sharp, Sam banason yanda nake sa maku Ido a hanya kullum, some people will always open their data saboda nacuceta,
Da kawai abinda nake son Jan hankalin mata akanshi, Yanzu duk groups da ka shiga babu tallanda ake sai na Kayan mata, well let me ask you do you think happiness na mijinki depends on Kayan mata?., do you think sweetness in bed is all what man needs?,have you ever asked yourself why jawarawa sukayi yawa a arewa while sunemasu Kayan mata fiye da kowanne yare? Besides da akwai wuraren da basu San Kayan mata ba like east amma are living happily with their hubbies, well my sisters stop deceiving yourself, Kayan mata is nothing in dai you feed well, and if you think Kayan mata are so important then ki sha da million yau gobe kiyi mashi ba daidai ba in bai sake ki ba. Kinzauna a gida Dan kudin da kike samu daga wajen miji bazaka tare ka fara wani Abu nor matter little ba sai sayan Kayan mata kuma ranar da yace na sakeki kin tashi a tutar babu, Baka iya taimakawa yaranka Don kina matar alhaji, always waiting for alhaji to do everything as if his your slave, wallahi wannan zamanin ya wuce inshort Yanzu mazAn sun fiku sanin Kayan matan Don suka suna ganin yanda write up ke yawo kan social media kan Kayan mata . So sister stop wasting your money sayan Kayan mata while su masu sayarwa suna making da Kai, at least kunun gyada and milk is ok or dabino da coconut. Then ta masu zaman banza am still calling, ku bar zaman banza, sannan masu kishiyoyi ku zauna dasu lafiya Banda munafurci, ko son idon mutun amma bayan idonshi ka nemi cutar dashi, remember Allah is watching. And wayanda kilan kishiya ta fita ta bar mata yana ko ta mutu ta bar yayakizo kina cutar dasu, remember no body knows tomorrow , kilan su zasu amfaneka ba naka da kake takama dasu ba, always keep remembering tomorrow is alway pregnant and it can give birth to any thing. Allah y shige mana gaba yasa mu dace da rahamarsa ameen. I love you all. And thanks for the prayers, love, attention,and most of all understanding and standing by me. Ina godiya sosai. #tagonelove.
This is dedicated to all my fans all over the world.
so Hungry for this gal…
I wish I will have her for just a
night…” Ya fada yana kallon Asabe
dake tafiya waist dinta na shaking
ahankali, dariya suka karayi sannan
Shahid yace”Ka mance the last time
da muka samu wannan yarinya ta
dinga yi mana ihu….Allah ya taimaka
grandma bata gida data…..” Bai idaba
akayi horn a bakin gateShuru sukayi
tare da maida hankalinsu ga gate don
ganin Wanda ke tahowa, maigadine
ya bude gate motan Salem ya
shigo,”Abokin ustaz ne….” Inji Sharif,
basu ga yazid ba kasancewan yana
kwance, saida Salem yayi parking
sannan ya fito ya zagaya ya bude kofa
tare da tada yazid da yanzu
yanayinshi is becoming scary,
ahankali yazid ya fidda kafa daya zai
fito amma duk ilahirin jikinshi sai
rawa yake kaman irin people da old
age, Salem kamashi yayi ya fito ya
tallaboshi suka fara tafiya ahankali,
Sharif kallon shahid yayi”Wai shi da
waye wancan?…” Ya fada don ko
kadan basu kawo wa Kansu yazid ne
ba, ganin yanda Salem kadai bai Iya
tafiya dashi don almost dukkan
jikinshi ya sakar Mashi, Salem kallon
su Sharif yayi”Pls you guys should
give me a hand….” Ya nemi
taimakonsu, sai lokacin suka diro
daga bayan motan suna wondering
who it could be, suna karasowa suka
ga yazid ne, da sauri suka kwaceshi
daga hannun Salem”What’s wrong
with him!!!…” Sharif ya fada da karfi,
Salem baice komai ba”Yaya!…meya
sameka?…”
Shine questions da suke jera Mashi
while suna rike dashi from both sides,
ba karamin tashi hankalunsu yayi ba
cos basu taba ganin dan uwansu haka
ba,”Pls somebody should say
something!…” Sharif ya fada sounding
very tensed amma babu Wanda yace
komai, kofan part dinshi Salem ya
bude suka shiga ciki, kan three seater
suka kwantar dashi kowannensu ya
fito da gudu, Sharif part din dad yayi
da gudu while shahid yayi part din
Hajiya babba shima aguje, da ihu
shahid ke kiran big mom da small
mom, da sauri small mom ta mike ta
tari shahid,”Moms…Ku taho…yaya isa
critically sick… Yanzu nan yaya Salem
ya shigo dashi….” Ya fada yana haki,
dan dakatawa yayi yana kallon mom
dinsu that looks so emaciated, sai
lokacin ya lura da yanda ta koma,
sannan yana kallon I don’t care looks
on her face dayayi maganar
yazid,”Mom bakuji bane?…. Yaya
baida….” Bai idaba yaga big mom ta
mike ta kama hanyan bedroom
dinta”Mommy!!!…” Ya kwala mata kira
amma ko juyowa batayi ba ta shige
abinta, kallon small mom data sadda
kai kasa yayi”Small mom…what’s
happening?…” Shine tambayan dayayi
mata yana shafa kanshi back and
fro,”Ina yazid din?…”
Small mom ta tambayeshi, bai amsa
ba yace”Small mom I know
something is wrong… Nasan big
mom bata wasa da yaya… So pls Ku
fadamin abinda ke faruwa,…” Hajiya
karama bata saurareshi ba ta fita
zuwa part din yazid, shima sharef na
zuwa part din dad ya tarda shi zaune
yana karatu, shima cikin tashin
hankali ya sanar da dad abinda ke
tafe dashi, ko kallon shi dad baiyi
ba,”Dad…am talking to you…
Yaya…””Ka bar min wuri kafin ranka ya
baci….” Dad ya daga kai tare da daka
Mashi tsawa, surprise look ne kwance
kan fuskan Sharif,”Dad am talking
about yaya yazid fa…””Wai baka
wucewa!…” Dad ya kara daga Mashi
tsawa, aikam gefe daya ya koma yana
buga kafa a kasa yana cewa”Dad ka
taho mu tafi…hes in critical
conditions… Pls dad…in ma da laifin
da yayi maka kayi hakuri….” Bai idaba
yaga dad ya Ciro palm sandal dake
kafanshi ya biyoshi da gudu, shima
aguje ya bar wurin yana mamakin
abinda ke faruwa.
Hajiya karama zama tayi bakin
kujeran da yazid ke zaune”Yanzu son
kashe kanka zakayi?…you want to kill
yourself?….so we are all worthless to
you… Bamu da amfani wajenkako?…”
Ta fada hannunta dafe da forehead
dinshi dake harbawa, shahid dai yana
tsaye yana jin abinda take cewa
amma baisan manufarta ba”Gaskiya
he needs a doc,…tun shekaranjiya da
muka bar nan baici komai ba…” Inji
Salem, Hajiya karama daga wayanta
tayi tare da dailing number doctor,
aguje Sharif ya kara shigowa yana
kallon yazid dake kwance sai nishi
yake, kallon shahid yayi”Ina big
mom?…” Ya tambayeshi”She’s not
coming….”
“So…is dad…what’s happening?….”
Inji shahid, ahankali yazid ya Dora
hannunshi kan hannun small dake
magana da doc, daga idanuwa tayi
sai ya girgiza mata kai alaman she
should not call the doc. Hararanshi
tayi ta cigaba da magana sai da ta
gama sannan ta godewa Salem tare
da ordering Sharif yahada Mashi
ruwan wanka. Salem sallama yayi
masu yatafi kan zan dawo da yamma,
bayan yazid ya fito daga bathroom ya
kwanta har lokacin su Sharif da
Hajiya karama suna tare dashi, doctor
na zuwa ya duba shi ya nemi jin
abinda ke damunshi amma babu mai
cewa komai.”Wai where exactly ke yi
maka ciwo?…” Doc ya tambayi
yazid,”Ba….bu….” Ya amsa Mashi
ahankali,”Dan Allah yaya ka fada
Mashi…you look terrible….” Inji Sharif
,”Am…OK….” Yazid yyi insisting,”Kayi
Mashi Karin ruwa…he has not been
eating….” Inji small mom, yazid dai
jinsu kawai yake. Doc rubuta
abubuwan da zai bukata yayi su Sharif
suka tafi sayowa daga pharmacy dake
nan kusa dasu, kan hanya kam sai
tambayan juna abinda ke faruwa suke
amma babu reasonable answer.+Two
hours later yazid ne kwance ana yi
Mashi Karin ruwa na biyu dakin cike
da siblings dinshi amma babu
matarshi da mom da dad,
Pls manage……see you late
NA CUCETA 24
April 5, 2018 by Zuwairat Yunus
NA CUCE TA
®Zuwairat( ummumaryam)
24
My dearest barrister Hajiya Hannatu, I love you so much, thanks for the care and the gifts, you are one in a trillion. Love you wujiga wujiga
Sai da Karin ruwa ya kare sannan ya farka daga bacci, kallon siblings dinshi yayi sai ya tuna in har suka gano abinda yayi they will all be disgust, “Pls Ku tafi….am OK now….” Yafada yana kirkiran murmushi karfin hali, kallon juna sukayi amma basu da intention din barin wurin, “Kunji pls kuje….” Bai idaba Hajiya karama ta shiga da plate a hannunta “Tqshi kaci abinci….” Ta fada Mashi atakaice fuskanta daure don kar yayi mata gardama, amma kauda kai yayi gefe baice komai ba, “Yaya pls eat….” Inji marzuk dake zaune gefenshi kan gado, shi tunanin mufida yake, ko batasan ya dawo ba, “Small mom…ina…mufida….” Ya tambayeta, “Tana nan….” Ta amsa Mashi atakaice sannan ta ajiye abincin kan bedside locker ta fita tana cewa. “You are on your own…” Yasan manufarta wato she won’t care about him anymore, su Sharif dake jingine da bango sai hissing suke ko me ke damunsu oho, “Yaya in hada maka tea?…” Maryam ta tambayeshi, ahankali ya girgiza mata kai “Haba yaya…what’s wrong?….are you on hunger strike?… Komai bakaci….”
Sharif ya fada kaman hes the boss, yazid murmushi kawai yayi ya kauda kai gefe yana tunanin in har sun San abinda ya aikata they will all hate him, afusace shahid ya bar wajen Sharif yabi bayan shi. Yazid daga wayanshi yayi yakira number mufida amma batayi picking ba, mikewa yayi ya zauna da cannula dake hannun shi, “Yaya ina zaka?…” Maryam ta tambayeshi, “Wurin mufida….” Ya amsa mata yana kokarin sauke legs dinshi kasa, “No yaya relax…let me call her….” Ta fada tana maida Mashi legs dinshi kan gado, lumshe eyes yayi yana tunanin khadija, shi da ya aika mugun abu is here under ac amma the innocent gal is somewhere without parent or loved ones, yasan the street is a dangerous place especially for gals, he knows a gal like khadija will never go scot free for as long as she’s out there looking for food and shelter “She will be molested again…. Even with the pregnancy….” Yafda ahankali sai ya fashe da kuka forgetting the presence of his siblings, jin an rike Mashi hannu yasa yayi saurin hadiye kukan tare da goge hawayenshi.
Maryam na shiga part dinsu ta shiga dakin da mufida take, da sallama ta shiga ciki, mufida CE kwance itama yanayinta was bad don idanuwanta sun chanza kala saboda kuka, “Anty yaya yace kije…” maryam ta fada mata, ahankali ta daga kanta sannan tace “Banjin dadi ne….” Ta amsa mata sannan ta juya kwanciyanta, Maryam fita tayi taga Sharif da shahid sun fito daga bedroom din mom dinsu, “Wai ina mom take ne?….” Suka tambayi Maryam, “Nima ban Sani ba…kilan tana part din dad..nima yaya yace inkira Anty mufida kuma tace she’s not feeling too well.”
Ta amsa masu, kara daure fuska sukayi, “Wait….” Sharif ya fada sannan ya kama hanyan dakin mufida, yana isa ya dan bugi kofan tare da sallama, amsawa tayi tana mikewa zaune, shiga yayi yana kallon matar wansa da he’s older than, “Sis yaya yace kizo….” Ya fada atakaice not looking so bright, mufida gyara wuyan dan karamin hijjab dake kanta tayi “To ina zuwa….” Ta amsa Mashi amma kara gyara tsayuwanshi yayi yana cewa “Ai he’s said kafata kafanki….” Yafada yana kara murtuke fuska don yasan in ba don girman yayanshi ba ko kallon banza bata isa tayi Mashi ba, mufida bata kara cewa komai ba ta saka vine flat shoes dake bakin gadon ta mike, kofa ya bude mata ta fita ya bi bayanta tare da maida kofan ya rufe.
Maryam bata kara komawa part din yazid ba tayi zamanta falo, su kuma Sharif da shahid sukayi hanyan part din dad sai huce suke kaman wasu yan tasha.
Itadai mufida har ga Allah batason gani yazid for any reason in the world don yanzu tasan yana da someone that he loves and adores more than her Bedroom da yazid ke kwance tayi sallama, da sauri ya kalli kofan, ganinta makes him happy amma how she looks Scare’s him, siblings dinshi da suka rage wurin shi suna ganin mufida ta shigo suka mike suka bar masu dakin, tana tsaye a gefe daya har suka bar dakin, daga kanta tayi ta kalleshi shima mikewa zaune yayi yana kallon ta, ahankali ya mika mata hannu yayi mata alaman tazo, tsayawa tayi tana kallon how emaciated he is, “Baby pls come….” Ya fada mata ahankali yana mika mata hannu, ahankali ta taka zuwa bakin gadon ta zauna, “Princess.. I miss you….” Yafada yana matsawa kusa daita “Stop it….” Ta fada tana matsawa baya, “Am sorry… So sorry….” Ya fada mata yana rike wrist dinta, ahankali ta zare hannunta tana cewa “Stop it…
I can’t pretend anymore…. Ban Iya zama da wannan bakin cikin….” Fashewa tayi da kuka tacigaba da cewa “Pls ka sallameni in tafi….” Da sauri yazid ya Dora yatsanshi kan wet lips dinta “Shushhh….” Ya fada yana in a whisper yana goge mata face, “Pls don’t say that…am sorry….mai rabamu sai Allah….” Yafada yana goge mata face dinta, kai ta girgiza Mashi, “No…you heart lies with her….baka damu dani ba….” Ta fada cikin matsanacin kuka, kai shima ya girgiza mata “My heart does not lie with anyone but you….kawai tausayi ne da guiltiness ke weighing dina down….I love you and you know it…….” “No you don’t love me…pls ka sakeni…” Bata karasa ba ya kara Dora yatsa kan lips dinta “Pls stop saying that……” “You know I love you…” “That was then….if kanasona why duk ka damu haka?… Just take a look at yourself… All because of another… Ko abinci bakaci…nidai gaskiya zan tafi..
when everything settles down sai in dawo…ganinka haka breaks my heart….” Tafada tana kara volume din kukanta, rike mata two hands yayi “Baby its not because of her….” Which hes lying of course “Zunubin is too much for me….babu inda baa nemeta ba amma she’s nowhere tobe found… Kilan she’s dead all because of me….baby forgive me for being human…. This whole thing is killing me….the only thought that makes me strong is you…in kin barni ban san yanda zanyi da raina ba.. Pls baby don’t go….” Yafada yana Dora kanshi kan shoulder dinta, mufida shuru tayi deep down tanajin tausayinshi at the same time the thought of khadija irritates her, ahankali ta shafa bayanshi tana cewa “If you find her aurenta zakayi ko?…” Ta tambayeshi thinking about yanda zata Iya coping da sharing sweet, lovable romantic yazid dinta da wata, “Baby I don’t know yet…let’s find her first….” Yayi mata karya don yasan if he mistakenly says yes mikewa zatayi and hes enjoying her comfort, “Baby pls sleep by my side tonight….” Ya fada yana kara shige mata jiki, hararan bayanshi tayi “Only on one condition….” Ahankali yace “Anything for you…” “Promise me zaka bar nuna damuwa…promise me zaka koma normal life dinka as if nothing happened….” Shuru yayi baice komai ba don yasan that is absolutely impossible at the moment “I will try…” “Good.. Now bari inyi feeding dinka.. .” ta fada tana kokarin mikewa, kara riketa yayi da jikinshi, “Baby am not hungry…” Tureshi ta farayi “Then no deal….” Tafada tana tureshi, “OK…
Sorry…ki bani tea…zansha …” Ya fada don kar ya bata mata rai kuma Mikewa tazoyi ya Kara riketa, “Baby ki bari sai later…I miss you a lot….” Yafada ba don in zata bukaceshi zai Iya komai ba amma don ya nuna mata how much he cares, hannu ta Dora kan tummy dinshi that is so flat “Kalli yanda cikinka ya hade da bayanka….pls ni dai bari in hado maka tea din….” Bai kara cewa komai ba ya saketa ta mike shi kuma ya koma ya kwanta.
Direct Sharif da shahid suka shiga part din dad dinsu ba ko sallama, sai wani cika suke suna basarwa, big mom ce zaune tana magana da dad while Hajiya karama tana sauron su. Mom shuru tayi tana kallon su, kowannensu tsayawa yayi suma sun zuba masu idanu “Wai kuna haukane zaku shigo babu sallama sannan kunyi ma mutane tsaye?…” Hajiya karama ta fada cikin fada, “Munzo jin abinda ke faruwa ne….” Sharif ya fada yana daga gira daya, dad dinsu kam ya cika yayi fam “Kambu…amma wallahi zanyi maganinku yanzu nan in har Baku bar wajen nan yanzu ba…” Hajiya karama ta fada kaman zata tashi sama “Ai in mun bar wajen nan to kun gaya mana abinda ke faruwa… Dalilin dayasa yaya bai da lafiya amma duk baku damu dashi ba….ai muma yan gidan nan ne kuma we are no more kids….” Shahid ya fada atakaice sannan ya kalli Sharif yace “Ko ba haka bane?…” Ya tambayeshi da sauri Sharif yace “Haka ne …” Hajiya karama ji tayi kaman ta mike taci ubansu amma dad ya daga mata hannu alaman ta kyalesu, mom kam ko kallon su batayi ba balle su bata mata rai, dad daukan wayan dake gefenshi yayi sannan yayi dailing wata number, few seconds later ya fara cewa “Yauwa inspector… Ka taimaka ta turomin 4 police…” Sharif kallon shahid yayi shima shahid ya kalli Sharif suka yiwa junansu magana da ido suka juya, dad dinsu dakatawa yayi da wayan “Ku tsaya mana manya…you have some nerves…idiots…” Ya fada sannan ya ajiy wayan, daman he wasn’t making any Call Suna fita suka tsaya “Meye abunyi…nifa am disturbed… I really what to know abinda ke faruwa…dukda wannan ustaz yana hanamu walawa amma he’s our brother….” Inji shahid, ajiyan zuciya Sharif ya sauke “Nima I really want to know… Amma since it seems secret mu kyalle…in yayi tsami munji…” Ya fada given up “No gaskiya… We need to know… Duk sun raina mana hankali …har yanzu kallon yara suke mana.. They don’t think we are matured balle suyi sharing family problems damu…and were are the second born of this family…” Inji shahid, “Then me xamuyi?…” Sharif ya tambayeshi, shuru yayi for a while sannan yace “I know what to do…muje wajen grand ma….am sure mun San yanda zamuyi tormenting dinta har fada mana….” Yfada yana murmushin keta “Yes ni ban ma tuna ta ba…she’s our only hope…
amma wait what if bata San abinda ke faruwa ba…” “Sai mu tisata gaba tazo ta tambayar mana…” Dariya shahid yayi yana cewa “Yau ana yinta kenan…” Kenan.
Abangaren dija kam ji tayi ana taba mata kafa tayi saurin mikewa, wata cleaner ta gani da kayan aiki, “Ke lafiya kike kwance nan?… Ko duk salon saurin zuwan ne?…” Matar ta fada, ita dai dija bata ce komai bai sai saurin take ta mike, ji tayi kanta yayi mata dummm, jikinta rau da zafi, bag dinta ta dauka ta fara tafiya ita kuma matar ta tsaya tana kallon ta. Dija ji tayi duk ilahirin jikinta babu abinda yake mata sai ciwo, ankles dinta kaman an takasu, kawai sai ta fara breakfast da kuka, tana tafiya tana kira ammi cikin ranta, ji tayi she still want to lay down, tana tafiya tana kallon ko da akwai inda zata dan zauna for a while. Wani wuri ta gani still cikin hospital din, wurin ta nufa ta zauna tare da hada kanta da gwaiwa, sabon babin kuka tabude, babu abinda take kira sai ammi kaman yau ta bar gida tajeji, tana kuka tana taba jikinta tqnq imagining what sort of hotness is this? Cikinta ne yayi motsi tayi sauri dakata da kuka tana saurraron motsin, still wani motsin ta karaji, ahankali ta Dora hannu kan cikin ta, for the very first time dataji abu yayi portraying a cikinta, goge face dinta tayi ta rike cikinta da two hands dinta, kalle2 ta danyi don tabbatar da babu mai kallon ta, hannu tasa cikin riganta tana shafa cikin ta,
still abunda ke cikinta sai motsi yake, ko a lokacin dija batayi tunanin dane cikin cikinta ba, sai da cikinta ya motsa for almost 8 times sannan yayi still. Sai lokacin ta cire hannunta ta cigaba da kukanta “Gida nakeso….” Kawai take cewa. Kafin karfe seven na Safiya fever ya rufeta sosai don babu abinda take sai rawan sanyi, gashi rabonta da abinci tun kafin taga yazid. Ganin masu wucewa da yawa suna kallon ta yasa tayi karfin halin mikewa ta bar wajen tana tafiya kaman Kazan da ruwan sama ya doka sai rawa jikinta yake, sai da ta kai bakin titi ta tsaya tana kalle2 wani chemist ta tsaya kallon mai wurin yana budewa tana ganin ya gama budewa ta taka ahankali ta shiga wajen har lokacin bata bar kuka ba, mai wajen dake dusting wurin zaman shi ya daga kai yana kallon ta, ganin batace komai ba sai kuka yasashi cewa “Lafiya baiwar Allah?…” Ya tambayeta yana zama, bakin dija na rawa ta fara cewa “Ma…ga…ni…zaa…bani….” Ta fada tana kokarin daidaita kukanta, saurayin tsaya kallon face dinta yayi sannan yana kallon how swollen her lips is, “Maganin me?…” Ya tambayeta, shuru tayi tana tuna yanda ammi ke aikenta siyan maganin musassara, “Na…musassara….” Ta amsa Mashi, still tsaya kallon beautiful but sad face dinta yayi “Wa ya aikoki?…” Ya sake tambayanta, kai kawai ta girgiza Mashi alaman babu Wanda ya aikota “Me ke damunki?…” “Jikina…ke…ciwo….” Ta fada tana kuka, “Ina mamanki?…” “Tana….gida….” Tayi Mashi karya “Kinci abinci?….” Kai ta girgiza Mashi, “To…zan baki magani….amma ki tabbatar kinci abinci kafin kisha…kinji ko?…” Da sauri ta gyada Mashi kai, mikewa yayi ya tattara mata drugs. Nuna mata yanda zatasha yayi sannan ya mika mata. “Nawa?…” Ta tambayeshu gwanin ban tausayi, kura mata ido yayi for a moment sannan yace “Ki barshi…yi sauri ki koma gida kici abinci sai kisha maganin ki kwanta…kinjiko?….” Ya fada mata sounding very caring, ahankali ta gyada Mashi kai. “Na….go…de….” Ta fada sannan ta juya ta bar wajen.
WhatsAppFacebookTwitterFacebook MessengerGoogle+
Releated Post
April 2, 2018
NA CUCETA 23
April 1, 2018
Na cuceta 22
March 31, 2018
Na cuceta 21
January 2, 2018
ZAKISAN KONI WAYE 20
January 2, 2018
ZAKISAN KONI WAYE 19
January 2, 2018
ZAKISAN KONI WAYE 18
Book April 5, 2018 by Zuwairat Yunus
Leave a Reply
Your email address will not be published. Required fields are marked *
COMMENT
NAME *
EMAIL *
WEBSITE
SEARCH NOVEL
Search for:
COMMENTS
Nazy on NA CUCETA 23
Zainab Salihu (Mrs G) on NA CUCETA 23
shamsiyya muhd lawal on NA CUCE TA PART 20
Maman yasir on NA CUCE TA PART 20
umaryasmingago on NA CUCETA PART 1 COMPLETE
Maryam on NA CUCE TA PART 1
Bashaman on NA CUCE TA PART 1
Faiza Haruna on NA CUCE TA PART 1
💙💛💚🖤💜❤🧡
NA CUCE TA
❤💙💜🖤🧡💛💚
®Zuwairat ( ummumaryam)
2⃣5⃣
Tafiya tayi for about 5 minutes taji legs dinta sun gaji, bakin wani closed shop ta zaune ahankali sai shessheka take, ji take kaman ta hau titi ko mota yabi ta kanta ta huta, bayan kaman mintu goma ta kara mikewa this time wani shop ta nufa ta sayi small bread da ruwa, ahankali ta koma gefe daya ta bude fara ci, nan take ta fara vomiting kaman babu gobe, sabon kuka ta fara tana rike cikinta
"Wayyo cikina....ammi...cikina..." Ta dinga maimaitawa while tana amai, tana gamawa ta zame ta kwanta nan wajen batare data sha maganin ba. At that same time itama ammi tana chan tana kuka, already mutane gidan sun San abinda ya sami dija, kuma ba karamin fada da tsinuwa tasha wajen danginta ba don cewa sukayi tafi dija laifi, tunda tazo take kuka don gani take dija is no more, she hates herself so much that she wish death should take her away, babu mai kallon ta balle ya rarrasheta cos duk haushinta sukeji, at that moment da dija ke kwance kaman zata mutu itama ammi na kwance tana kuka tana kiran sunan dija,
"Dija ki yafemin..." Kawai take maimaitawa,
"Allah ka karemin dija in dai tana da rai.....Allah ka tsaremin dija indai bata mutu ...." Ta fada tana kuka,
"Wai baki yiwa mutane shuru?...bake kika koreta tabi duniya ba?... Kukan me zakiyi kuma?... Kawai ki zuba ruwa kasa kisha...." Inji wata tsohuwa mai kama da ammi,cikin kuka ammi ta dinga cewa
"Yau ina jin dija cikin jikina....ina ji kaman wani abu ya sameta...." Tafada cikin matsanacin kuka, baki tsohuwar ta tabe
"Ba sai ki ji dadi ba....ai sai ki zuba ruwa kasa kisha.... In ba keba wacece zata yanka hannunta ta yar koda kuwa hannun ya rube.....amma ke kika Iya korar marainiyar Allah bayan zaluncin data fuskanta....da akwai hisabi tsakanin ki da ita...kawai ki jira ki gani......" Tsohuwar ta fada sannan ta bar mata creepy and disgusting room wanda babu kamshin abinda ke tashi sai na tsamin furan daya kwana.
"Ni dai...Ku taimaka Ku nemomin dija....wallahi nayi kuskure..." Ta fada tana kuka
"Ina jin da akwai abinda ke samun dija...ina ji a jikina...." Ta dinga maimaitawa.
Itama dija dukda tana kwance nan kasa idanuwanta rufe amma bata bar kiran ammi ba, hawaye da fita daga closed eyes dinta. Sai nishi kawai take tana haki kaman wacce tayi gudu while two hands dinta rike da tummy dinta
Wajen karfe biyar na maraice su Sharif suka iso gidan grandma dinsu dake hotoro
Sukaje, kusa da bakin kofan falo sukayi parking motarsu instead of parking lot, ba komai yasa sukayi hakan ba sai don plan din da sukayi saboda abunda ke tafe dasu.
Falon old woman din suka shiga suka tardata ta kurawa arewa 24 ido da medical specks a face dinta. Daga kai tayi tana cewa
"Wane arnene ya shigo babu sallama?..." Ta fada cikin tsiwa dukda tasan sune amma dayake itama ba daga bayaba.
"Arnayen jikokinki ne?..." Suka amsa mata suna zama both side dinta, tsoki taja
"Wai Ku yaushe zakuyi hankali...?" Ta fada tana juyowa tana kallon faces dinsu one after the other,
"Lokacin da jakkuna sukayi kaho..." Sharif ya amsa mata as usual,
"Murja!!!!...." Shahid ya kwalawa wata kira, Wanda saida tsohuwar ta Dade kunnenta sabida kara cos sun San ko kadan bata kaunar hayaniya. Da sauri yarinyan da aka kira da Murja ta fito da gudu har jikinta na rawa don tasan ko suwaye,
"Ki kawo mana abunsh..." Shahid ya fada mata, da sauri ta juya, su kuma suka kalli juna tare da fashewa da dariya, ko na meye oho. Ko da yarinyan ta kawo masu kunun aya dariya suka sake yi duk sun takurawa baiwar Allah dake zaune tsakiyansu, saida sukasha sannan Sharif yayiwa shahid alama da ido, ahankali shahid ya dauke wayan grandma dake kusa dashi ya saka cikin aljihunshi sannan Sharif ya fara cewa,
"Inna...munzo ne dan Allah ki fada mana abind ke faruwa chan gidnmu..." Ya fada mata sounding very stubborn, tsohuwar gyara zaman specks dinta tayi sannan tace
"Ban ganeba....meke faruwa?... " ta tambayesu tana kallon faces dinsu
"Oho...muma bamu Sani ba...inda mun sani ai baki ganinmu nan..." Inii Sharif, dakuwa ta sakar Mashi a fuska tana cewa
"Kaci uban daya haifeka....ni kake cewa oho?....ni Saar ubanka ne?... Ku tashi Ku tafi kafin in kira ubanku...."
Ta fada tana dungurin Sharif a goshi, shikam shahid rike baki yayi yana dariya, saida ta gama balbaleshi sannan shahid yace
"Inna baki gane ba...yaya yazid ne bai da lafiya...Kuma duk yan gidan basu damu dashi ba,...ko zuwa inda yake basuyi ba...shine mukace muzo mu tambayeki ko zaki fada mana abinda ke faruwa...." Kallon banza ta watsa Mashi
"To ban Sani ba...Ku tashi Ku bani wuri...." Kallon juna su kayi,
Dukkansu mikewa sukayi,
"Wallahi sai kin fada mana...ko kuma mu saka waka...." Inji Sharif,
"Kun Dade Baku saka wakan ba..." Ta fada tana gyara zamanta, remote dinta suka dauka suka chanza zuwa tashan boom TV, suka saka waka sannan suka saka a highest volume, tsohuwa zaro idanuwa tayi tare da dafe kanta, da sauri ta mike ta kashe kallon tana neman wayanta don kiran dad dinsu amma bata ganshiba, gefe daya suka koma tare da folding hands dinsu a chest sukayi tsaye suna kallon tsohuwa tana birkita inda ta zauna, daga kai tayi ta kallesu
"Dangin firauna ina kuka kaimin waya?..." Ta fada tana gyara daurin zaninta,
"Ai inna ki fada mana kawai sai mu baki wayanki tare da bar maki gida...." Shahid ya fada atakaice, tsohuwar zama tayi bata ko kallesu ba
Ganin Sharif ya nufi wajen kayan kallon zai kara kunnawa yasa ta mike
"Kana kunnawa sai da tsinewa ubanka.... " ta fada kaman zata sauce,
"Ai danki ne...in kin tsine Mashi matsalan ki..." Inji shahid dake jingine da bango yana dariya, Sharif kara kunnanawa yayi ya kara kura volume, ta bishi ya gudu ta koma kashe suka kara komawa, babu irin zagin da basu sha ba amma kememe suka ki rabuwa da ita har saida ta gaji da kashe kayan kallon ta zauna tana haki kaman wacce tayi race,
"Wallahi ban san abinda ya fara ba...uban Ku bai fada min ba..." Ta rasa maganar da zagi, rage volume sukayi sannan shahid yace
"An ma rainaki wallahi... Yanzu bari in dauko maki hijjab mu kaiki har gida ki jiyo abinda ke faruwa...."
"To Ku fara bani wayata...." Ta fada masu, kallon juna sukayi suka tuntsure da dariya
"This old woman wants to use sense on us...." Sharif ya fada yana dariya
"Ai inna in kin ga na baki wannan wayan to mun isa chan Gidan...." Inji shahid, daman tacika tayi fam kuma tana bukatar gaya danta yayi mata iyaka da su, Murja ta kira ta dauko mata hijab, few seconds later ta fito da hijab, fixgan hijabin tayi daga hannun Murja ta Dora a shoulder dinta ta tashi kaman zata tashi sama tayi waje, kallon murja dake tattare cups sukayi Sharif yace
"Babe ya ranar nan?..." Ya tambayeta yana daga mata gira, batace kala ba sai dariya suke da sauri ta kwace cups,
"Babe kilan mu dawo da mun ajiye Hajiya... Me kike so..." Inji shahid, har ta shiga kitchen ta leko ta watsa masu disgusting look sannan ta shige, kara dariya sukayi sannan shahid yace
"Kin harari uwarki da ubanki..."
"Don't mind her ta samu fresh boys sai yanga take...remember she wasn't a virgin...." Inji Sharif, cikin dariya shahid yace.
"Kilan she's jealous of the gal we brought here last...." Bai idaba Hajiya ta dankara Masu ashar Wanda yasasu barin wurin.
Suna kaiwa gida sukayi parking sannan suka bata wayan ta, tana fitowa ta fara kwallawa dad kira tundaga waje
"Isa!... Isah!!!...." Kawai take fada da karfi, yaran gidan dake wasa a falon Hajiya babba fitowa sukayi da gudu
"Inna lafiya?...." Daya daga cikin su ta tambayeta,
"Kin ci ubanki....ina ubanku yake...." Tafada tana tafiya irin na old people sannan har lokacin hijjab dinta na kan shoulder dinta, dad ne ya fito, yaga mom dinshi sai zazzaga balai take, tana ganin shi ta fara
"Wallahi kayi min iyaka dukkan yaranka...kar shegen daya kara takamin gidan....kar ka kuskura su kara zuwa gidana..." Ta fada tana wuceshi zuwa part dinshi, dad dai tsaye yayi ya rasa inda ta dosa, bin bayanta yayi
"Wani abu akayi maki?..." Ya tambayeta in a soft tune,
"Ni dai kayi min iyaka da yaranka kawai...mussaman wayan nan masu kama da shaidanun...." Tafada tana shigewa falonshi, shima shiga yayi. Su mom ma zuwa sukayi suka gaidata amma ko amsawa batayi ba sai balai kawai take tana ya rabata da yaranshi, sai datayi mai isanta sannan tace
"Ina yazidu?..."
"Yana bangarenshi..." Hajiya karama ta amsa mata,
"To ubanme yayi maku kuka ki kula dashi bayan ance baida lafiya?...." Ta tambayesu atakaice, dukkan su shuru sukayi sai dad yayi karfin halin cewa
"Wa ya kai maki wannan maganar?..." Dakuwa tayi Mashi
"Wato dai gaskia ne baida lafiya kuma Baku kulawa dashi...to Ku fadamin abinda yayi maku...." Ta kara tambayansu, dad zama yayi yana Neman hukuncin daya dace da dasu Sharif don yasan its their hands doing.
"To tunda bani da darajan sanin abinda ke faruwa bari in tashi in tafi...." Ta fada tana kokarin mikewa, da sauri dad yace
"Kiyi hakuri inna....abinda ya aikata bakina bazai Iya furtawaba....amma muje ya fada maki da bakinshi...." Inji dad, harara ta watsa Mashi tare dasu mom sannan ta mike su dad sukabi bayanta. Part din yazid tayi suna biye daita kaman wasu guards. Daman su Sharif na boye cikin mota don sun San ba karamin haushinsu dad zaiji ba, suna ganin sunshiga part din yazid sukayi saurin fitowa tare da komawa bayan window dake direct to his bedroom, in dai zaayi magana da karfi zakaji, kasa kunne sukayi kaman dole
Inna na shiga ta tarda yazid rungume da mufida suna bacci don data bashi tea ya dan sha kwantawa sukayi tare
"Yaran zamani babu kunya babu tsoron Allah....gidan surukai take kwance jikin miji da rana tsaka...." Tafada tana karasawa bakin gadon, dad dasu mom tsayawa sukayi bakin kofa, hannu ta daga ta lukawa mufida duka a baya Wanda yasa ta farka a gigice
Shima yazid farkawa yayi, mufida bude ido tayi ta kalli tsohuwar dake tsaye kanta tayi sauri zare jikinta daga na yazid, bata ji kunya ba saida ta hangi dad dasu mom tsaye kaman ta nutse kasa, shima yazid shafa face dinshi yana kallon inna tare da lekawa ta gefe yana kallon iyayenshi, fuskan mom ya kalla yaga ta watsa Mashi irritating look, sauke kanshi kasa yayi don bai Iya kallon dad, duk iyayen nashi sunyi mamakin ganin yanda ya koma don mom tamkar ta fashe da kuka takeji amma her face is saying something different, da sauri mufida ta fita daga cikin blanket tare da sauka daga kan gado, jikinta sai rawa yake, Allah ya taimaka she's decent, yazid ne kawai dake sanye da boxers da singlet , inna bayan mufida da ke barin dakin tabi da harara sannan ta maida hankalinta kan yazid da Duk ya susuce,
"Kai wannan dan cutan zamani ya debo?...." Tayi directing question dinta to dad daya harde hands a chest dinshi fuskanshi babu walwala shima yana kallon yanda ya chanza kaman bashi ba,
"Wai badaku nake ba?... Sida ya kwaso?..." Inna ta sake tambayansu, yazid daure fuska yayi baice komai ba, jin shuru yayi yawa yasa inna kallon yazid
"Kai ubanme ke damunka?...." Inna ta tambayeshi, baice Kala ba kanshi kasa yana gyara blanket dake jikinshi,
"Wai bakajine!!!..." Dad ya daka Mashi tsawa
"Babu...komai...." Ya fada kanshi kasa, bski inna ta bude
"Lallaima...wato baka fadamin ko?..." Imna ta fada tana nuna kanta,
"Kana fadi kafin rainka ya ya baci?..." Mom ta daka Mashi tsawa,
"To a kyaleshi mana...haba...." Inji Hajiya karama, nunata inna tayi da yatsa
"Kiyi min shuru...badake nake ba.... Mtwsss"
Ta dakawa Hajiya karama tsawa, turo baki tayi ta kauda kanta gefe,
"Ni babu abinda ke damuna..." Inji yazid,
"So kake sai ranka ya baci kenan..." Inji dad a fusace, juyawa yayi ya kalli inna sannan ya fara cewa
"Wannan shegen yaron mugun mayaudari ne...yaudareni...na aminta dashi...na fifitashi kan sauran yaran gidan nan...Ashe dan iska ne ban saniba... Yar yarinya data bata fi shekara sha 14 da haihuwa ba yayiiwa....fyade...." Su Sharif bude baki sukayi,
"Yanzu yanrinya tana chan da ciki babu Wanda yasan labarinta....shine yake wannan munafurcin...wai yana nadama...." Dad ya fada, yanda magana ke fita daga bakin shi kasan ranshi bace yake, inna mutuwan tsaye tayi tare da rike baki, mom kam kara fashewa tayi da kuka ta bar dakin, yazid Kuma sunkuyar da kai kasa yayi, inna data gama bude baki sai cewa tayi
"To yanzu meye dalilin wannan ramar?..." Shine tambayan datayiwa dad, kallon mamaki dad yayi mata,
"Ka tsaya kana kallo na....nace ya akayi ya rame haka?..." Ta sake tambayanshi,
"Wai inna bakiji abinda nace bane?...."
"Naji mana....ai dan fyade ko ciki ba yau aka fara ba!...ko wayan nan banzaye kananan yaran sunayi balleshi?...." Baki dad ya rike haka suma sharif,
"Ban gane ba..." Dad ya fada with a shock on his face,
"Sharifu da shahidu mana...mai gadina sai dayayi min kashedi Kansu...wai in na fita suna kawo yanmata...balleshi yazidu?...."
Baki suka kama daga inda suke sauraron abinda inna ke cewa,
"Muje...muje...muje...." Sharif yayiwa shahid whispering yana turashi daga inda yake tsaye. Da gudu suka shige suka bar gidan
Shima yazid kurawa inna ido yayi yana kallon ta don ya tabbatar da abinda take cewa don at that moment ya mance da matsalanshi, afusace dad ya bar wajen, inna kallon yazid tayi sannan tace
"Kai kuma shege ba ance ana amfani da wani abu mai hana mace ciki ba?...."tafada sounding very serious, daga kai yayi ya harareta.
💚❤🧡🧡💜💚💛💙
Wai kaman ni ummumaryam in bude wattpad account, amma getting to three weeks har yanzu banda upto 1k followers🤔.
Gaskiya nayi fushi tunda kuma Baku voting Baku following dina. Nima zantafi Hutu har sai kunyi following dina tare da voting.🤒🤒🤒😝😝😝 da gaske nake💁🏽♀
[11:54PM, 4/22/2018] +234 806 399 3789: ❤🧡💜💛💚💙
NA CUCE TA
💜💛💜💚💙❤
®Zuwairat (ummumaryam)
2⃣6⃣
_Sweetheart thanks for the prayers, am getting better_
_Babyna, sweetheart dina, habibtyna, I wish you happy birthday in advance, I wish ina iya kara typing cos of you tomorrow amma I can't, age in grace, may Allah grant you all you desired, you_ *know my love for you is.....🤦🏽♀ ban San yanda zanyi describing dinshi ba amma know that you are special to me. Happy birthday sweet* *Sawwama* .🎂🎂🎂🎂🎂🎂🎂🎂
_Dedicated to you, and you alone_
Hajiya karama dake tsaye bakin kofa tsoki taja ta bar dakin saboda takaicin abinda inna ke cewa, cikin matsifa inna ta juyo ta kalli bayan Hajiya karama
"Kinyiwa uwarki tsoki...banza fitsararra..." Inji inna, yazid dai gyara blanket dake jikinshi yayi yana harara inna
"Nace kai baka amfani da kayan zamani?... Kanenka basuyiwa kowa ciki ba sai kai banza soko...gaskiya kaji kunya...."
"Inna dan Allah ki rabu dani inji da abinda ya dameni...." Yafada yana daga mata hannu
"Kaci ubanda ya haifeka....ni kake yiwa matsifar dan uwarka...." Tafda cike da fada, yazid dai bai kara cewa komai ba, haka ta zazzaga Mashi fada Kuma ba kan meyasa yayi raping poor innocent gal take mashi ba sai kan me baiyi amfani da CD ba, takaici da haushi duk sun cika yazid, daman yasan wannan Karami daga aikinta kenan, hada kai da gwaiwa yayi yana tuna abinda inna tace game dasu Sharif
"Allah yasa is part of her cork and bull story...ya fadawa kanshi yana daukan wayanshi domin kiran mufida.
Shahid na tuki Sharif dake zaune kusa dashi sai saukar Mashi ruwan balai kawai yake
" I told you mu rabu dasu since its a secret amma ka nace sai mu gano abinda ke faruwa...gashi garin binciko na wani an binciko namu...." Inji Sharif dake huci, tsoki Shahid yaja
"Wallahi kana kara cewa its my fault zanyi parking motan nan muci uban juna yanzu...." Bai idaba sharif ya katse shi dacewa
"Anje an fada...laifin uban waye in ba naka ba?... Its all your fault... Kasan halin dad...we don't know irin action da zai dauka kanmu ba...." Ya fada cike da tsoro, shahid baice komai ba yayi parking motan gefen street dinsu don daman basuyi nisa ba, Dora kai yayi kan staring yana tunani, shi kuma Sharif relaxing yayi jikin kujeran motan yana breathing kaman Wanda yayi race, ahankali shahid yace
"Just relax...dad ba zai hukunta mu kan maganar wannan lunatic old woman ba..." Yafada in a comforting tune don duk da ac dake cikin motan Sharif sai hada zufa yake saboda fargaba, daga kai yayi ya watsa ma Shahid harara
"You are talking kaman bakasan halin dad ba....yana wasa da maganar wannan tsohuwar ne?....kasan what ever she says is final...ni dai am scared... Allah yasa kar dad yayi cutting allowance dinmu...." Inji sharif, shuru ya dan biyo baya for a moment sannan Sharif ya saki wani dan iskan murmushi tare da cewa
"Wai is it true yaya yayiwa wata ciki?.... I still can believe this...." Yafada with amusement, shima shahid dariya yayi yana cewa
"Amma yaya is a disappointment... Ji yanda ya rame kaman kanshi farau....mtwsss...."
"Novice ne...don da gani he's regretting it...." Dariya sukayi duka, wayan shahid ne ya fara ringing,
"The boss is calling..." Ya fada yana nunawa sharif screen din wayan,
"Wallahi wannan tsohuwar najadun ta ja mana...." Inji sharif yana kallon screen din wayan da aka rubuta my hero, which means their dad, yana picking yayi saurin saka a loud speaker,
"H...." Bai karasa ba dad dinsu yace
"Ku sameni now!!!..." Yana kaiwa nan ya katse wayan. Kallon juna sukayi sharif ya hadiyi wani abu sabida tsoro, shahid hannu ya Dora bisa kai, few seconds later yace.
"See we have to be bold... We shouldn't look suspicious...." Inji shahid dake juya kan mota zuwa gida.
Dija na nan kwance har karfe 10, wani irin bacci mai nauyi ya kara daukata amma ba mai dadi ba, taba bacci tana firgita, kudundune kanta tayi sabida sanyin da takeji amma rana da fara dukan jikinta ta fara jin dadi amma fever da takeji kara rising yake don inda zaa aunata da thermometer sai ta bawa 48 baya, abunka da jos babu mai maida hankali kanta, kowa ta kanshi yake amma wasu sukan tsaya su kalleta for just few seconds sai su wuce while wasu ko inda take basu kallo, ahankali ta bude idanuwanta da sukayi mata nauyi, ganin mutane na wucewa da yawa yasa tayi karfin halin mikewa zaune, kokarin mikewa tayi amma she couldn't, da crawling ta koma jikin wani bango dake gefe daya ta Jingina, duk abinda ke faruwa tana rike da bag dinta tare da drugs and sauran bread data saya, she never needs her mother the way she needs her now, she don't want anything, kawai abinda takeso is someone she can hold on to, somebody that will hold her back,
"Ammi...." Tafada ahankali tana nishi, maganin da aka bata ta dauko, ahankali ta daga kai ta yiwa mai saida ruwa alaman yazo da hannunta, da sauri yaron ya kawo ruwa ta mika Mashi goma ya bata ruwa daya batare datace uffanba, maganin ta balla ta saka a baki sannan tasha ruwa, bread tayi kokarin ci saboda yanda cikinta ke crumbling amma ta kasa, kara daga kai tayi tana kallon masu wucewa ko Allah yasa taga abinda zatayi shaawanci Allah so kind sai ta hangi mai saida gurasa, sai taji she can eat it despite her lost of appepite, kiranshi tayi ya zo ta sayi na hamsin, ko rabi bataciba ta ajiye sauran gefe daya, inda ta jingina babu rana so she was so cold, hawaye ne ya kara gangaro mata.
Ahankali ta daga hannunta ta goge, tana gogewa wasu na fitowa, yanzu takejin rashin uwar tattare daita, she's missing her family like crazy, adua take ko Allah yasa taga mutum daya Wanda tasani, she really needs a comforter, she's so lonely, she is wondering how cruel and wicked the world is, gata yar yarinya in pain and agony amma no body cares, gani take inda zata mutu nan babu bai bin ta kan gawanta,
"Mutuwa...kazo...dan Allah....." Ta fada sounding so feed up. Tana nan zaune har karfe sha biyu inda taji wannan fever ya sauka, amma she still feels weak, ganin babu mai damunta kan ta tashi inda take zaune yasa ta kara relaxing, bag dinta ta ajiye kayi tayi pillow dashi, few minutes later bacci ya kara dauketa.
Bata farka ba sai bayan asr, mikewa tayi taji jikinta da sauki sosai, tanason dan yawo kaman yanda ta saba amma gani take zata hadu da yazid, har yanzu sunanshi bai zauna mata sosai ba, at times she recall Yasir wani lokacin Kuma ta tuna hes yazid not Yasir,
"Allah yasa kar in ganshi...." Ta fada tana tashi tsaye daga inda take zaune.
Bayan sallan magrib dad ne zaune ya hada tagumi sai Hajiya karama da Hajiya babba da suke zaune both side dinshi, then inna dake zaune kan kujera da plate hannunta tana cin tuwo shinkafa sai fada take wai bai yi taushi ba
"Wai tuwon shinkafan sai gris...gris...yake...mata babu abinda suka Iya.....ko danko tuwon baiyi ba.. Ko saurin uban mu kuke oho...."tafada tana kai loma Kuma from all indication tana jin dadin abincin amma she cant stop complaining, Hajiya babba bata daga kai ba don abinda ya dameta daban, ita Kuma Hajiya karama kallon ta tayi ta watsa mata annoying look batare data bari ta ganiba, sallama akayi Hajiya karama ta daga kai ta amsama su sharif dake sanye da jallabiya kaman wasu ustazai, don suna dawowa suka tarda dad zai fita masjid, suma da sauri suka karasa tare da watsa ruwa suka tafi masjid, kowanne da tunanin dayake, direct daga masjid part din dad sukayi. Itadai Hajiya karama tasan abinda ke nan amma Hajiya babba bata Sani ba cos bata nan lokacin da inna ta fasa wannan kai, inna na ganin su shigo dakin ta daga kai ta watsawa each and everyone dinsu harara tare dacewa
" shegu Ashe kuna sallama...dayake ni kun raina ni...." Tafada masu, basu kalli inda take ba suka samu gefe daya suka rakube, sunfi minti biyar da zama sannan dad ya daga kai idanuwanshi kaman garwashi ya fara cewa
"Ba....." Da sauri inna ta daga Mashi hannu,
"Me zakayi?...."
"Magana zanyi masu... "
"Ina yazidu?... Ai shine babba... Don haka...kome zaayi dole a kirashi...." Inna ta fada atakaice, dad dai baiso hakan ba amma bai yiwa inna gardama don haka ya umarci shahid ya kirawo yazid, Shahid na zama shima ya shigo da sallama ya samu wuri ya zauna tare da mike legs dinshi sannan ya soka hands dinshi cikin cinyanshi, kanshi kasa, daman yana shigowa dad ya kara hade rai, saida kowa yayi settling sannan dad ya fara cewa
"The reason Dana kirawo Ku nan is not for anything sai don Ku biyu...." Ya fada yana nuna sharif da shahid, gabansu ne ya kara faduwa, matsawa shahid yayi kusa da Sharif ya Dora hannunshi kan hannun sharif dake kasan tiles,
"Na Baku nan da sati biyu kowannen Ku ya fiddo matar aure!!....." A razane su shahid suka daga kai suna kallon dad, surprise look ne kwance kan face din Hajiya babba, Hajiya karama tayi saurin cewa
"For what?...." Bata idaba inna ta katseta dacewa
"For meye?....basu isa auren bane?....ko da akwai abinda shegun yaran nan basu Sani ba?...." Shi kam yazid eyes dinshi lumshe Kuma tunda ya shigo falon bai daga kai ba,
"Gaskiya ni ban son aure...." Sharif ya fada
"Nima wallahi am not ready for marriage...." Inji shahid,
"Kai!!!...." Dad dinsu ya daka masu tsawa,
"Ina wasa daku?...." Da sauri suka girgiza kai,
"Then kowanne ya fiddo wacce yake so ko Kuma ni in zabar maku...." Dad ya fada atakaice,
"Ni wallahi bani da wacce nake so...." Shahid ya fada kaman zaiyi kuka at the same time yana harara inna dake lashe hannunta kaman babu gobe,
"To ai an gama...isa ka bari ni zan zaba masu mata cikin dangi....." Inji inna dake ajiye empty plate dake hannunta kasa, da sauri suka mike,
"Wallahi bamu son aure...yanzu ...." Suka fada in chorus,
"Sit now!!...." Dad ya daka masu tsawa, da sauri suka koma suka zaune, yazid dai ko uffan baice ba cos hes absent minded,
"Bakuson aure kuke bin Matan banza?..." Inji inna, da sauri suka daga kai suka kalleta
"Mu!!!!!" Suka fada tare kaman basu San abinda take cewa ba, itama Hajiya babba daga kai tayi tana kallon inna cikin tashin hankali
"Inna matan banza Kuma?..."
"Eh sharri zanyi masu?...to aure babu fashi... Sai anyi ko kuna so ko baku so...." Tayi directing maganar ta to su Hajiya, Da sauri hajia babba ta mike tana cewa
"Nifa ban gane abinda ke faruwa nan ba...." Itama inna mikewa tayi
"To dukana zakiyi ne....naga kin tashi tsaye,..." Kallonta dad yayi ta koma ta zauna
"Mu wallahi babu ruwanmu....sharri take mana...." Inji shahid, hannu innata Dora bisa kai,
"Ni kuke kira da makaryaciya?.....inna lillahi.....isa kana ganin yaranka suna kirana da makaryaciya?...." Inna ta fada kaman zatayi kuka, hararanta Hajiya karama tayi,
"To gaskiya baa yiwa wayan nan yaran da basu mallaki hankalinsu ba aure....how old are they?....ni dai ...."
"Keep quite!!...." Dad ya daka mata tsawa sannan ya maida hankali shi kan su shahid
"Both of you are getting married in the next two months... That's final..." Inji dad
Hannu suka Dora bisa kai
"Dad dan Allah kayi hakuri.. Babu abinda mukayi....wannan innan karya take...."
"Quite.. Inna ke karya?..." Inji dad, yazid ko nude eyes baiyiba balle ya daga kai har yace kala,
"You can go..tunda baku da wacce kukeso....sai inna ta nema maku mata...." Inji dad, da sauri shahid yace
"Ina da wacce nake so...." Wani irin disgusting look Hajiya karama ta watsa Mashi,
"Wai da gaske kake ne?..." Ta tambayi dad,
"Do I look like am joking?..." Ya amsa mata atakaice
"Haba alhaji...pls let's do some investigation.... It might not be true..." Inji Hajiya karama, Hajiya babba kam confusion bai barta tayi magana ba, ita ba aure ne damuwanta ba, kawai matar banza da inna ta ambata, daga kai tayi ta kalli yazid dake zaune wuri daya ko daga kai baiyi balle motsi, she feels for him har cikin ranta,
"Yauwa dan albarka...wacece kakeso?..." Inji inna ta tambayi shahid, bai amsa ba ya watsa mata harara
"Ba da kai akeba?..." Inji dad, da sauri shahid yace
"Asabe...." Ya fada yana tunanin his feelings towards her, kallon shi Sharif yayi
"Wacece ASABE?...." Dad ya tambayeshi,
"Mai aikin small mom...." Yafada kanshi kasa at that moment sai yaji ko yanzu aka daura aure its OK, wani irin tsoki small mom taja
Good....kai kuma fa?..." Dad ya tambayi sharif,
"Ai dad ni wayanda nakeso suna da yawa..." Ya fada yana turo baki,
"Made up your mind...." Inji dad, hajia babba mikewa tayi itama Hajiya karama tabi bayanta inna tabisu da harara.
"To mutum biyu nakeso...." Ya amsa wa dad,
"Zan aura maka daya kai kuma in kana da hali ka auri daya da kanka...." Inji dad
"Ai dad ban iya auran daya in bar daya...sai dai kayiwa shahid kadai in na fara aiki in hada su biyu in aura...." Ya fada babu kunya,, yazid baisan sanda murmushi ya bayyana kan face dinshi ba
"Wallahi dad karya yake....in baa yi Mashi yanzu nima kar ayi min...." Inji shahid, hararanshi sharif yayi
"Ai kai kana da wacce kakeso....kawai kayi ni nayi nan gaba ...." Shahid zai magana dad ya daka masu tsawa don ya lura abin zai zama wasa inna kuma tagumi tayi ta cika tayi fam.
"You are all dismissed.. Kuje Ku fara shiri...your wedding is in two weeks time...." Dad ya fada atakaice, da sauri suka mike
"Ku tsaya dan waje Ku maidani dan ubanku..." Inji inna, basu CE komai ba suka fice, inna mikewa tayi tabi bayan su shahid, ahankali shima yazid ya mike ya koma part din shi.
Inna ba karamin jijjiga tasha a motansu shahid on their way back ba, sai tsine masu take amma basu juyawa balle su tanka mata, har bump suke tsallakawa da gudu.
_Two months later_
Atakaice cikin wata biyu saida yazid ya je jos sau uku duk don neman dija amma all to no avail, duk zuwan dayake bai fadawa mufida the exact place da zashi sai dai yace office things, amma duk zuwan zan in har ya dawo sai yasha drip sabida rashin cin abinci.
Abu kaman wasa anata preparation din auren sharif da shahid, babu irin magiyan da su Mom basuyi ba amma babu abinda dad ke cewa sai ban barin yaran nan sukani cikin hallaka so better in fita hakkinsu.
Su kam yanzu basu damuwa don sun San dadin mace so suna tunanin they don't have to screw and be afraid anymore, they are free to do what so ever da matansu, kuma sun San money won't be the matsala cos dad yayi masu starting elaborate business kowa da nashi, wani lokacin sai sharif ya rafka uban tagumi da shahid ya tambayeshi matsalan sai yace
"Yanzu @ 25 zamu samu yara kenan?..." Sai shahid yace
"Haven't you had of family planning?..."
"Amma ance it's dangerous.... I love asiya( ASABE)...."
"Then get ready tobe a dad...nidai am not ready... Abinda nakeso is non stop sex...har inji na bar shaawa...." Inji shahid dake mika.
"Hmmm..."
"Ni one thing is that zan kara mata ko zuwa next year ne..." Shahid Yafada not planning at all.
Ita kam ASABE tunda sharif yace ita zai aura dad yasa aka maidata gidansu without reason, gidansu fada suka dinga mata kan ta watsar da damanta tunda tayi laifi an maidota, duk explanations da take masu kan batayi komai ba is not accepted by her guidance har sai bayan sati daya da dad da wasu friends dinsu sukaje Neman auren asabe ga shahid. Da gudu suka amince amma ita da kanta bataso.
Su Mom basuki zabin shahid ba don sun San da talaka da maikudi are all from Allah, and what will be will always be nor matter the obstacles. Lefensu irin daya akayi duk expensive and elegant kaya aka zuba. Tunda ake maganar wedding din yazid bai taba magana ko sau one ba, shidai nashi ido don according to him his problems are enough for him.
Abangaren dija kam taga rayuwa cos tayi spending two whole months on the street of jos, yanzu her pregnancy is 7 months, in ka San dija last three months to yanzu bazakayi identifying dinta ba don tayi baki tayi dirty kafanta yayi developing cracks she looks so tired and pale, yanzu ko hijjab bata yawo dashi kanta kaman na mad person, she looks older than her age, people around sun Riga sun San she's homeless hakan yasa wasu ke dan bata abinci kyauta, tayi kukan rashin kowa har ta hakura ta barwa Allah komai. Amma one thing shine babu Wanda ya kara molesting dinta don kafin a farga da she's aloner har cikinta ya fito. At time in Tana zaune gefe daya kafin ta kwanta sai ta rungume cikinta da kanta don yanzu tasan da akwai da cikin cikinta, the moment tayi hugging cikin sai taji all loneliness is gone, wani lokacin sai ta dinga yiwa cikinta magana in short kaman wata insane person ta koma.
Sweetheart kar wacce tayi min kuka cos of dija, remember its just a fiction nothing real.💁🏽♀
Once again thanks for the prayers.
[11:55PM, 4/22/2018] +234 806 399 3789: ❤💙💜💛💚🧡
NA CUCE TA
🧡💚❤💙💜💛
®Zuwairat (ummumaryam)
2⃣7⃣
Yau anyi ruwa sosai a jos hakan yasa garin yafi da sanyi, dija da rakube gefe daya a inda take kwanciya wato inda masu ganin doc ke zama, ji tayi sanyin yayi yawa, ga jikinta nayi mata itching don har ta mance rabon da tayi wanka, she can smell her body, amma hakan bai hanata jin sanyin ba, bodyguard dintane ya motsa don tana ganin cikinta amatsayin abinda ke tsaronta don duk yanda take da jin tsoro data tuna da akwai wani cikin jikinta sai ta rage jin tsoro, duk yanda take cikin damuwa data tuna abin cikinta sai ta saki murmushi, kawai sai ta zauna tana picturing face din abin dake cikinta,
"Da sanyi ko?...." Ta fada ahankali bakinta na rawa,
"Kaima kana jin sanyin?..." Ta sake fada tana kallon cikinta, kuma Allah so kind in tanawa cikin magana bai dadewa sai yayi motsi kaman yana replying ba karamin dadi hakan ke saka dija ba,
"Banji ba...da sanyi?..." Ta sake tambayan silent tummy dinta, shuru tayi tana sauraron movement as usual amma nothing, shafa cikin tayi,
"Babu motsin yau?.... Kayi motsi....kaga yau babu wuta ....tsoro nakeji ...kuma ga sanyi...." Ta fada tana shafa cikin ta, still shuru babu response, sikam daga hannunta tayi ta laftawa cikin duka, Wanda sai da ta dan saki kara saboda zafi. Nan take abinda ke cikinta ya fara juyawa kaman yanda take bukata, murmushi ta saki
"Nace kana jin sanyi?...." Ta tambayi cikin, motsi ya danyi
"To bari in rufeka...karkaji sanyi...." Ta fada ta bude bag dinta daya kara tsufa yayi dirty saboda yanda take pillow dashi always
Daya daga cikin kayanta da sukayi dirty ta dauko ta rufe cikinta,
"Sanyin ya dainako...." Ta tambayi cikin tana shafa shi tro and fro, dan biting lips dinta tayi sabida yanda sanyi ke rasta legs dinta, Riga daya ta kara daukowa ta rufe legs dinta sannan ta samu sauki. Dan juya kanta tayi gefe daya kawai sai yazid ya fado mata arai, sai take tunanin da batayiwa ammi gardama ba da yanzu tana zaune lafiya da family dinta, she's young and innocent amma yanzu tasan yiwa babba gardama is bad don ta koyi darasi a rayuwa, tasan duk abinda babba ya fada is always right don she promise herself never to disobey an elder again. Tana tuna sanda ammi ke kukan kan kar ta tafi ta barsu amma she wanted a better life for herself and her family, bata yi zaton such an awful destiny awaits her ba,
"Mutane basu da mutunci...in nayi kudi zan dinga taimako....in naga yar karamar yarinya zan taimaka mata....dukkan mutane basu iya taimaka min...." Tafada tana fashewa da kuka at the same time tana scratching jikinta, bata iya good ten minutes batayi scratching private part dinta ba saboda yanda take ji, cikin kuka tafara cewa
"Na gaji...nagaji.. Allah nagaji...Malam yace aljanna da dadi...ka kasheni ka sakani a aljanna...ni dai nagaji...." Ta fada tana dukan kasa same time abun cikinta ya kara motsi, dan saurarawa tayi sannan tace
"Da gaske nagaji...kawai mu mutu ko mun huta...ko mun samu wurin bacci mai kyau
..ko mun dinga samun abinci kan lokaci...." Tafada tana goge face dinta sannan tana tuna ta kusa gama kashe kudinta, despite tana managing sosai. At times tanajin kaman ta tafi kauyen su ammi amma kuma the feeling of rejection sai ya hanata.
Yau wedding dinsu shahid sauran 3 days, mufida na tsaye bakin wardrobe tana packing kaya cikin bag, yazid na kwance yana kallon ta, kawai sai tunanin Allah yasa ya shawo kanta kawai yake don yayi deciding ba zaije wedding din ba, instead zai kara komawa jos during the weekend ko Allah yasa yaga dija, dan juyowa tayi ta kalleshi shima ya kalleta tare da sakar mata murmushi, itama maida Mashi martani tayi sannan tace
"Baby na gama packing nawa....it's your turn...." Ta fada zipping bag din
Dan murmushi karfin hali yayi yana lumshe eyes kaman mai jin bacci
"Baby...I think ba zan je ba...." Ya fada ahankali, mufida dakata zipping tayi ta tsaya tana kallon shi for a moment sannan tace
"Why dear?...." Ta tambaya tana komawa kan gado kusa dashi, jawota yayi
"Cos I look horrible... Banason a dinga tambayan what's wrong with me...akwai kije...zan zo daukanki next week...." Yafada yana shafa gashin kanta,
"Haba dear...how is that possible... Ace two of your siblings zasuyi aure kuma your are absent... Gaskiya muje kawai...ko wedding fatiha kayi attending...." Ahankali ya girgiza mata kai
"No baby...kawai kije...after all we have a lot at the office... Kinga few days back da banyi aiki ba yasa aikin sun zama Lodi....." Kai kawai mufida ta dinga girgizawa,
"Baby yau Thursday.... Mu tafi gobe Friday...sai ka zauna gidanmu...amma gaskiya I don't want to travel with out you..." Tafada tana lafewa jikinshi, kissing kanta yayi
"Sorry sweetheart... Just this once...go with out me...", mikewa tayi daga jikinshi
" if you are not going.. Am not... Kai da abunka kace baka zuwa... Ina amfanin zuwa na ni?..." Tafada tana mikewa daga kan gado, wurin bag datayi packing ta nufa ta duka zatayi unzipping, da Sauri ya mike
"Baby mommies zasuyi fushi in baki je ba...." Yafda yana rike mata hannu kar tayi zipping bag din,
"What about you?.. Bazasuyi fushi in baka je ba?..." Tafada kaman zatayi kuka, tallabo face dinta yayi
"Bazasuyi ba...you know they don't care about me any more..." Yafada cikin sanyin murya
"They care mana...muje ko kuma in fasa zuwa...."
"No dear ki zakije....go first thing tomorrow morning... Ni kuma zan zo jibi...." Yayi mata karya, turo baki tayi
"I don't believe you...." Dariya yayi
"My word is my bond....just go and enjoy yourself...." Hararanshi tayi
"Wane irin enjoyment zanyi babu kai?...." Tafada sounding naughty, dariya yayi
"To muje muyi wanka sai in baki na sati daya...." Yafada yana daukanta.
Dariya itama tayi
"Na sati daya na zalunci kenan...."
"Ai kinsan am always gentle...."
"This days ko...amma before you are rude in bed...." Tafada tana tuna yanda yake handling dinta kafin pregnancy case din nan ya fito,
"Yanzu baby am rude?... Duk sauki na?...to yau sai na kwada maki rudeness... Yau my name is rudeboy...." Yafada yana tura kofan bathroom da kaanshi, dasauri ta diro daga hannunshi,
"Gaskiya banson rudeboy...just be gentle...." Tafada tsoro na kwance kan face dinta,
"Ai so nake yau in bar maki tabo yanda da kinje kano dadin na nan jikinki..." Hararanshi ta karayi tare da komawa gefe
"Banson... Na hakura...." Dariya yayi
"Just joking...kinsan I can't do anything like that..." Yafada yana cika bathtub da ruwa at the same time yana tunanin how well he's trying don ji yake kaman ya Dora hannunshi kai ya dinga ihu in ya tuna cewa his seven months baby na Chan wani waje cikin wahala
"That's if she make it...." Yafada under his breath
Mufida kura Mashi ido tayi son in da sabo ta saba several time zai dinga yiwa kanshi magana at times taji wani lokacin kuma batajin abina yake cewa amma she knows it's all about khadija.
The following day suka shirya bayan breakfast wanda ba wani cin kirki yake ba don in don sonshine ya samu liquid abu ya sha ba kawai cos in sau goma zai kai abu cikin bakinshi sai ya tuna da dija ko ta ci ko bata ci ba hakan yasa ko kadan baison cin abinci amma yasan rashi hakan zai batawa mufida rai so dole yake forcing kanshi yana cin abinci.
Trolley bag dake shake da kayan sawan mufida ya dauka ita kuma mufida ta tsaya kashe electronic dake falon. Bakin kofan falon ya tsaya yana jiranta sai da ta gama ta taka cikin kasaita ta karasa inda yake tsaye, hannuwa ya bude mata ta fada jikinshi
"I will miss you..." Ya rada mata cikin kunne,
"For just a day ko....tunda kace zakazo gobe...." Tafada tana kara lafewa jikinshi,
"Amma kaman shekara nakeji...cos am gonna be lonely...." Ya ce mata, kissing dinta yayi for a moment sannan ya bude kofa
"Ladies first..." Ya fada yana nuna mata kofa ahankali ta wuce tana murmushi bayanta yabi tare da locking door dinsu sannan ya kama hannunta suka sauka zauwa parking lot.
Da Sauri ya ajiyeta park don cewa tayi bata iya driving from abj to Kn wai zai bata wahala, empty golf ya amsar mata ya biya ta shiga sannan ya kama hanyan office.
Around noon yana zaune a office yana tunanin rayuwa, yanzu yasan sauran two months dija ta haihu kuma baisan irin halin da zai shigaba muddin har lokacin yayi bai ga dija ba hakan yasa yayi niyyan in ya tafi jos wannan Karin zai je TV and radio stations ya bada description dinta don a tayashi cigiyan ta don ya tambayi pics dinta ammi bata dashi.
"Kai..." Yaji an fada ana dukan desk din gabanshi, hakan ya maidoshi hayyacinshi, gyara speck din face dinshi yayi yana murmushi
"Kai yanzu baka da abunyi sai tunanin..." Inji sultan dake zama kan leather seat dake facing yazid
"Ba tunani nake ba...kawai am just absent minded ne...." Ya amsa Mashi,
"Kai ustaz ne amma sai shegen karya....akamaka red handed amma kace ba haka ba...in ba tunani kake na did you know sanda na shigo ciki?..." Sultan ya tambayeshi, murmushi kawai yayi bai kara cewa komai ba, sultan zai bude baki yayi magana wyanshi ya fara ringing, murmushi yayi yana cewa
"My mommy..." Yafada yana picking wayan, yazid dai kura Mashi ido yayi don yanzu ya mance rabonda mom ta kirashi sannan in ya kirata discussion dinsu very brief ba kaman da da suke hours suna hira a kan waya ba.
"Mommy I promised zanzo ai....tare zamu cinye wannan weekend...." Yazid yaji sultan na fadawa mom dinshi
Murmushi kawai yazid yake saboda yanda sultan ke labartawa da mom dinshi, sunfi minti ashirin suna waya sannan sukayi bankwana, dariya sultan yayi yana cewa
"Wallahi zullumin tuki daga nan zuwa jos kawai nake..." Surprise look yazid yayi Mashi tare da dafa goshinshi
"Kasan na mance you are from jos?.... It escape my mind wallahi...." Dariya sultan ya karayi
"Da gaske kake?..."
"Wallahi kam...ai for the last two months sau uku baje jos....kuma a hotel nake kwana kafin in dawo...."
"Kam....amma baka kyau ta ba....ga gidajen mu chan har da guest house...." Inji sultan
"Ai I tell you na mance...ko gobe ma zan goma jos....." Yafada not sounding happy kaman da farko,
"To me kakeyi a jos?..." Sultan ya tambayeshi, shuru yazid yayi yana Dana sanin fada Mashi yana zuwa jos don ya mance zai tambayeshi dalilin.
"Ina zuwa wajen families ne..." Yazid yayi Mashi karya, girgiza kai sultan yayi
"Ban yarda ba ...kodai mata zaka kara...amma zuwa jos don ganin family har sau uku a cikin wata biyu is not accepted...." Dariya yazid yayi
"Ai ba mugun abu bane...kawai na fada maka gaskiya...."
"Hmmm ai ku ustazai ne...baku karya...saidai Ku fadi ba daidai ba....." Inji sultan, yazid dan daure fuska yayi don yasan he's no saint,
"Gobe sai mu tafi tare kawai..." Inji sultan,
"Ai ni ba cikin gari zani ba....sai dai zan kwana gidan Ku ne...."
"Ai wannan ba matsala bane ...kawai muje tare ..zanyi escorting dinka zuwa inda zaka...." Da Sauri yazid ya girgiza Mashi kai
"No.... "
"OK...muje sai kayi amfani da motan gidanmu kaje inda zaka ...." Sultan ya fada mashi,
"OK then....daman banson kwana a hotel wallahi...." Haka suka cigaba da hira sannan sultan ya koma office dinshi, the following day which was Saturday suka kama hanyan jos run da sassafe, da motan sultan sukayi amfani.
❤💜💛💙💚🧡
NA CUCE TA
💚🧡❤💙💜💛
®Zuwairat (ummumaryam)
2⃣8⃣
*Wattpad @ummumaryam29*
_Www.ummumaryam.com_
*Email me @ [email protected]*
*Don't forget to vote and comments. Thanks*
*This page is for all my wattpad follower, voters and readers, thanks for the love*
Sultan na tuki yazid yayi relaxing with his eyes closed, tunanin rayuwa, kawai adua kawai yake Allah yasa yaga dija wannan Karin don yasan sauran two months dija ta haihu, in har bai gantaba before then baisan yanda zaiyi da ranshi ba. Sunfi hour suna tafiya amma ko uffan baice ba, saidai sultan ya dan jashi da hira kuma he chooses the short word to reply him don kar hiran ya Dau lokaci.
"Wai pls what is wrong with you?....ba haka kake ba...." Inji sultan, cikin kasala yazid ya kalleshi
"Babu komai...kawai dai na gaji ne....amma am OK?..." Sultan kallon shi yayi for just few seconds sannan ya maida hankalinshi kan titi
"Kasan wallahi ina iya sharing problems dina da kai...though we are just co workers amma you have a special place in my heart...amma kai ba haka ba... Ga damuwa karara a face dinka amma baka iya fadamin abinda ke damunka...." Sultan ya fada yana tuki, dan murmushi yazid yayi yana gyara zamanshi
"Kasan ba Komai mutum ke iya fadi ba...wani abun sai hakuri...." Yafada cikin sanyin murya
"Amma ance problem shared is problem solved....taya zaka samu maganin matsalan ka in baka fadi ba?.....ni wallahi ina ganin kana daga cikin mutanen da zan iya sharing komai dashi....you are nice... Religiou...." Bai idaba yazid ya dan daga mashi hannu
"Am not all you have mentioned.... Am a monster... Am bad and dangerous... In short am dangerous than I gave myself credit for...." Yafada muryan shi na cracking kaman zaiyi kuka, ajiyan zuciya sultan ya saki
"Just let it out....zakaji sauki sosai...." Kai yazid ya girgiza Mashi,
"Something are better left unsaid.... Am not proud of abinda nayi....saying it ruins my happiness... Kawai kasani am not who you think I am....." Yafada yana murmushi wanda yafi kuka ciwo,
"OK....amma take it easy on yourself...." Inji sultan.
"I wish...." Inji yazid, haka sultan ya dinga driving har suka isa gidansu, kafin su iso babu abinda yazid keyi sai kalle2 yake har sultan ya gane maybe he's looking for something,
"Kana Neman wani abune?..." Sultan ya tambayeshi, kai ya girgiza
"No...kawai ina kallon garinku ne..." Ya amsa mashi, har cikin ranshi yanason fadawa sultan amma how would it sound ace shi yazid yayi impregnating yarinya. Shuru kawai yayi.
Sultan bai gama parking ba lil sis dinshi da bazata wuce 17 ba ta fito a guje, sauran kadan data kadashi kasa sabida yanda ta diro Mashi kaman wata karamar yarinya, yarensu suka farayi daga inda suke, dan kauda kai yazid yayi tare da yin dariya for 0ne to two seconds saboda how funny it sounds
"Baki gaida friend dina ba..." Ya fadawa sis dinshi, da sauri tayi juya ga yazid dake wearing murmushin karfin hali ta gaidashi amsawa yayi yana cewa
"What a remarkable resemblance...." Don daka gansu kasan blood daya ke running through their vain. Sultan na rungume da sis dinshi ya juya ga yazid
"Ustaz...you are welcome to my home...." Murmushi yayi yana tunanin he wish zai ya fada mashi ya bar kiranshi da wannan sunan amma yasan ko ya fadi a banza,
"Gidanku dai...ka wani CE my home kaman naka kai kadai?...kaida baka da mata?..." Yazid ya fada mashi cikin zolaya. Haka suka shiga cikin katafaren falon, da sauri mom dinshi ta taresu cikin murna da jin dadi
"Mom wannan shine yazid isa bala?...wand...." Bai idaba mom dinshi tace
"Ohhh...you mean isa bala dai?..."
"Yes mom...shine mukayi wedding dinshi last few months...." Dariya mom tayi farin ciki karara a face dinta,
"Yanzu kuje kuyi wanka kuyi freshening up sai Ku fito kuci abinci...." Inji mom din sultan, sultan bin wata hanya yayi bayan ya umarci yazid daya biyoshi.
Nan suka shiga wani part mai dauke da falo da dakunan bacci biyu.
"Uztaz kayi amfani da wannan dakin.. " ya nuna mashi left hand side room,
"OK..thanks... Amma yanzu zanje inda na fada maka.... In na dawo da yamma zanci sbuncin...pls help me explain it to mom kar tayi fushi...." Tsaya kallon shi sultan yayi
"Amma why not ka watsa ruwa nima in watsa ruwa sai muje tare?.." Da sauri yazid ya girgiza Mashi kai kaman Mara gaskiya,
"No...I will find my way back...." Amsa mashi
"Hmmm you are just unbelievable.... To bari driver ya kaika tunda ba garin kasani ba sosai..."
"OK.. " yazid ya amsa mashi amma ba don ya so ba
Sultan fita yayi ya fadawa mom dinshi yanda sukayi da yazid, Sam bataji dadi ba amma daya fada mata nan gidan zai kwana sai ta saki ranta. Wurin driver yaje ya sanar dashi ya shirya zai fita da abokinshi.
Part din shi ya koma ya tarda yazid daya rafka tagumj, nan ya fada mashi motar is ready da sauri ya mike kaman wanda ke zaune kan allura. Bayanshi sultan yabi da kallo yana mamakin how boring yazid have become. Yazid na fita ya tarda driver dake zaune cikin motan yana jiranshi da sauri ya jefa kanshi gaban motan yanda zai samu view din gari da kyau,
"Ka kaini supermarket..." Ya fadawa driver don sayawa su ammi foodstuffs kaman yanda ya saba saye duk sanda zaije kauyensu. Daya daga cikin supermarket driver ya kaishi. Fita yayi ya shiga yana kalle2. Bayan kaman minti ashirin aka biyoshi da kayan abinci kala2. Daga nan suka kama hanyan kauyensu ammi.
Ita kuma dija data tashi yau taji duk jikinta babu dadi, haka nan take samun weird feelings, kawai cewa cikinta tayi batajin dadi, ta fita tana yawonta amma she walking tana bude legs sabida yanda batajin dadin tafiyan. She feels so uncomfortable. Inda take cin abinci Safiya taje ta gaida matar
"Dija an tashi?..." Matar ta tambayeta,
"Eh...." Ta fada tana zama dan nesa daita don tana ganin the look on people's face duk sanda ta zauna kusa dasu hakan yasa take zama dan nesa dasu. Tafi minti goma zaune bata ce kala ba, juyowa mai kosan tayi
"Yau dija baki sayen kosai ne?... Ko sai ta kare?...." Matar ta tambayeta,
"Zan saya...." Ta amsa mata cikin sanyin murya, shuru ya an biyo baya sannan tace
"Dan Allah....inyi wanka.....gidanki?...." Ta tambayi matar muryan ta na rawa,
"Eh...babu matsala...amma ki jira in gama sai muje tare tunda da nisa kadan..." Matar ta amsa mata, wani irin dadi taji don tunda aka gano she's on the street bata kara samun wurin wanka ba, da tana wasta ruwa cikin bathroom din hospital amma yanzu angano she's not a patient aka hanata wanka wurin. Yanzu ta manta rabonda ta sakawa jikinta ruwa. Kosai ta saya na hamsin ta zauna nan ta ci tana jiran matar ta gama su tafi.
Sai wajen 10:30 matar ta gama ta tattara kayanta dija tabi bayan ta suka tafi gidanta
Suna isa ta nuna mata kewayenta
"Bissimillah...." Matar ta fada mata,
"To...na...gode..." Dija ta fada ta nufi tiny toilet din, tana shiga taga empty bucket, daukowa tayi,
"Ina...ruwa...da sabulu?..." Ta tambayi matar da ke kaikaye gidanta saboda yanda yara suka hargitsa mata gida.
"Ga ruwa cikin wannan drum..." Ta fada tana nuna mata drum dake tsaye
"Sannan da akwai sabulu bakin window..." Ta nuna mata inda soap yake, jiki na rawa ta debo ruwa, bata diba da yawa ba ta dauka ta kai toilet sannan ta dawo ta dauki sabulun.
Tana rufe kofa ta fara rage maranta sannan ta cire kayan jikinta, tana yi tana dan cije labe ko ina ke mata zafi oho, tana gama cirewa ta ratayesu, tsayawa tana shafa cikin ta,
"Yau zamuyi wanka...." Ta fada cikin whisper, hannunta biyu rike da tummy dinta ta jingina da bango, sai tayi saurin dagowa tare da Dan sakin kara, hannu ta dan zagaya bayanta tana tabo inda keyi mata zafi, still inda ammi ta doketa da itacene, tana tabawa taji kaman wajen na ruwa. Kurawa cikinta ido tayi kaman baa gobe, tana shafawa tana murmushi,
"Ko ta ina zaka fito?...." Ta tambayi cikin, ahankali ta duka ta fara watsawa jikinta ruwa sannan ta dauki soap da soso dake rataye ta fara wanke jikinta kaman wacce bata taba wanka ba, the more tana wanke jikinta the more tana jin relief especially her private part, wani irin sakayau taji, bag dinta dake gefe daya ta bude ta dauki wata riga amma ba neat one ba, saka kayan tayi ta maida wanda ta cire sannan ta fito. Adua take Allah yasa matar tace ta zauna ko da na minti ashirin ne,
"Na...gama...." Ta fadawa matar, juyowa matar tayi da murmushi fuskanta
"To dija...." Ta amsa mata
"Nagode...." Dija ta fada mata ahankali,
"Babu damuwa...." Ta amsa mata. Ahankali dija ta juya ta bar gidan.
Wankan datayi yasa taji kaman ta samu wuri ta kwanta, still tana jin yunwa cos kosan bai isheta ba, tana tafiya cikinta na crumbling,
"Yi hakuri....kudin mu ya kusa karewa....dole muyi maleji...." Ta fadawa cikinta tana tafiya.
Wani waje Mara yawan mutane ta samu ta zauna nan kasa tare da mike legs dinta ta harde hands dinta kan cikinta ta zauna tana kallon masu wucewa.
A kano kam ba karamin shagali ake ba, family house dinsu yazid ya cika tatul da mutane. Da mufida tazo ranar Friday tambayan yazid hajuya karama tayi ta sanar da ita zai zo yau asabar, mom dinshi kam haushi da takaici ya cikata da bata ga yazid ba, amma data tambayi Hajiya karama ko tayi waya da yazid sai ta shaida mata mufida tace zai zo yau. Hakan yasa ta dan kwantar da hankalinta.
Yau tun ten suke saka ido don ganin yazid amma babu shi, number shi mufida ta kira taji switch off. Mom dinshi fada ta dinga yi dataga har karfe 1 babu yazid kuma karfe biyu ake daurin auren. Itama kira tayi taji kashe
"Wannan yaron na naiman raina ni ko?... Zai ci ubanshi ne..." Inji mom dinshi dake tsaye kusa da Hajiya karama cikin wata karamar daki wanda babu kowa,
"It's not late...kilan ya iso kafin daurin auren..."
"I doubt that... Gashi wayanshi bai zuwa?... Wallahi in bai zo ba to he better remain in abuja... Don ranshi zaiyi mugun baci in har ya taka Gidan nan...."
Inji Hajiya babba dake huci
"Kiyi hakuri anty..kinsan yazid ya chanza...nidai Allah yasa yaga dija ko hankalin kowa ya kwanta...." Inji hajia karama in a calming tune. Hajiya babba bata kara cewa komai ba ta fice daga wurin, Hajiya karama daukan wayanta tayi ta sake trying number yazid amma shuru.
Yazid dai nan zuwa gidansu ammi driver ya fito ya fara shiga da kayan da yazid ya sayo. Ammi ta koma rai da kashi don babu sauran flesh jikinta, duk wanda ya ganta sai yayi tunanin bazata kai hour daya da rai ba, yazid yayi sallama ya shiga bayan an gama shiga da kayan, an gidan ya fara gaidawa suna amsa mashi, da suna fushi dashi kan abinda yayiwa jikansu amma yanzu sun gane haka Allah ya kaddara, ji yayi binto nacewa
"Har yanzu bamu ga adda ba...." Ta fada mashi don tasan saboda ita yake zuwa. Nan take yazid yaji legs dinshi sunyi sanyi, amma daman he wasn't expecting su ganta. Inda ammi ke kwance ya nufa, gabanta ya durkusa ya gaidata, ko bude ido batayi ba balle ta amsa mashi, sai nishi kawai take
"Dan Allah ki bari in kaiki asabiti....dan Allah ki rufamin asiri kar hakkinku yayi min yawa...." Inji yazid dake magana kaman zaiyi kuka, still ammi bata ce kala ba, yafi minti goma nan durkushe amma ko eyes bata bude ba balle ta tanka mashi, ahankali ya mike ya je wajen tsohon gidan. Request ya nema kan a fadawa ammi ko zata yarda ya kai ta hospital, tsohon mikewa yayi ya tarda ammi inda take kwance ya dinga sauke mata zafafan words wanda yasa ammi fashewa da kuka
"Zanje...." Naji ta fadawa tsohon,
"Maza tashi ki shirya...in banda abinki ai wannan yaron nada tsoron Allah...ji yanda yake wahalan zuwa nan....INA tabbatar maki in wasu ne ko tunawa basuyi....maza tashi ..." Ya daka mata tsawa, ahankali ta mike jikinta sai rawa kawai yake Kaman 100 years old woman. Da taimakon binto ta shirya, yazid na waje yana jiran fitowanta, few minutes later ta fito binto rike da hannunta, sai wata mata dake biye dasu. Da sauri yazid ya bude mata bayan motan ta shiga da binto sai yaruwan ammi.
Shima yazid shiga yayi,
"Ka kaimu asiti...." Yazid ya fada ma driver,
"Wanne?..." Driver ya tambayi yazid,
"Nima ban sani ba....amma ka kaimu mai kyau..." Yazid ya amsa mashi, tada motan driver yayi yana cewa
"Ko in kaiku general hospital?..." Da sauri yazid yace
"Aa...nasan da akwai cikowa..."
"Zanyi masu bayani tunda momin abokinka babbace a asibitin... Na tabbatar basu bata maka lokaci..." Inji driver,
"In ka tabbatar da hakan mujeto..." Ya fada ba don yaso ba don shi anything general ba so yake ba.
Around three suka kama hanyan cikin gari, ammi ta jingina idanuwanta lumshe,binto sai kalle2 kawai take, adaidai lokacin da suka kusa isa gate da zai sadasu da hospital ita kuma dija ta taho zata cin abinci rana don tun wannan kosai bata kara cin komai ba duk don tayi manejin yan kudinta da baifi 1k ba, binto ta fara ganinta daga nesa amma bata yarda cewa itace ba, shima yazid ya ganta kuma kallo daya yayi mata ya kauda kanshi gefe, da sauri ya kara maida kanshi yana kallon ta while motan na shiga hospital, da sauri binto tace
"Laaaaa....wannan kaman.. Adda dija...." Tafada da sauri, da sauri ammi ta bude ido, yazid ji yayi gabanshi yayi mugun faduwa,
"Stop the car!!!!!....." Ya fada cikin muryan da shi kanshi baisan yana dashi ba,
"Adda!!!!...." Binto ta kwalawa dija dake wucewa gefensu, dija daga kai tayi sukayi ido hudu da binto, tsayawa tayi tana kallon binto then ammi data fashe da kuka ganin yanda dijarta ta koma kaman almajira ga kuma ciki, yazid dai mutuwar zaune yayi yana kallon dija at the same time hawaye na bin juna, dija na tabbatar amminta da binto ta gani ta saki bag dinta ta fara bin motan nake Neman wajen parking da gudu tana kira ammi on top of her voice, motan na tsayawa ta karasa wajen tarufe Marfin motan ta bude, nan take ta fada jikin ammi tana kuka, babu abinda take cewa sai
"Ammi....ammi...kiyi hakuri....ban...karawa....ammi waje nake...kwana.....ammi kalli cikina....ammi Dane cikin cikina...ammi yana motsi..ammi...ki maidani gida....ammi kar ki barni nan...ammi ban kara yi maki gardama....ammi dan Allah ki maidani gida in barjin sanyi daddare....." Yanda take magana sai ka rantse Mara hankali ce, babu abinda yazid yake sai kuka, yana hawaye hannunshi biyu kan bakinshi. Dija kara rike ammi tayi tana kuka tana magana, binto kuka likewise sis din ammi, shima driver dake zaune kusa da yazid juyawa yayi yana kallon yar yarinyan dake irin wannan maganar shima saida hawaye ya tarar mashi, ammi tallabo face dinta tayi
"Dijata...." Tafada cikin kuka, dija na kuka jikinta na rawa ta kama hannun ammi
"Ammi ki taba kiji....yana motsi...." Ta fada cikin matsanacin kuka, tun yazid na hawaye kawai sai kukan taci karfinshi, jin kukan mutum yasa dija daka kai ta dan leka gaba, nan suka hada ido da red and tearful eyes din yazid, da sauri ta mike tana
"Ammi shine....ammi wallahi shine...." Tana maganar tana ja da baya, ganin mota ya taho ita kuna na ja da baya2 yasa yazid saurin fita daga cikin motan, aikam tana ganin ya fito kuma su ammi basu hanashiba yasa ta juya da gudu wanda yayi daidai da zuwan motan. Before driver Motan ya taka break it was late, wani irin karo dija tayi da motan yayi sama daita.
Hannu yazid ya dafa ga kai tare da saki wani irin razanannen ihu.
🧡💜💙💚💛❤
NA CUCE TA
💜💙💚💛❤🧡
®Zuwairat (ummumaryam)
2⃣9⃣
_Follow me on:_
*Wattpad @ummumaryam29*
*Email:[email protected]*
*IG: zuwairatummumaryam*
*Website:Www.ummumaryam.com*
*And also join my new Facebook group: Zuwairat ummumaryam and Zuwairat ummumaryam page.*
*Snapchat: ummumaryan29*
Ammin data dade batayi tafiyan kirkiba sai gata ta fito daga cikin mota da gudu, haka zalika su binto da driver dake cikin mota, yazid bai San sanda ya karasa inda dija ke wance ba, shima doc daya bugeta fitowa yayi cikin tashin hankali,
"Khadija!!!....." Yazid ya dinga kiranta yana rike daita nan kasa, hannu ammi ta dora bisa kai tana kuka,
"Khadija dan...Allah... Wake up...." Yafada yana girgiza ta da karfi amma ko motsi batayi, mutane taruwa sukayi suna kallon su, doc daya bugeta ya rike yazid don ya samu daman duba dija amma wani naushi yazid ya kai Mashi Wanda ya tsorata shi yayi saurin ja da baya,
"Khadija... Pls....don't do this to me....I will be miserable for the rest of my life...." Yafada yana dorata kan kafanshi at the same time yana kuka kaman ranshi zai fita, duk mutanen dake tsaye babu Wanda yayi kokarin taimakawa, doc daya bugeta nason taimakawa amma yana tsoro kar yazid ya kara naushinshi, yazid tsaya kallon yanda cikinta ke motsi yayi ya daga kai yana kallon faces din mutane yana cewa
"Dan Allah Ku taimaka min....pls help....." Da sauri doc din nan ya zo ya rike wrist dinta for a while sannan yace
"Ka dauketa muje...." Inji doc cikin sauri, da sauri yazid ya mike ya dauketa, ammi da dasu binto babu abinda suke sai kuka, bin bayan yazid sukayi shi kuma yazid na biye da doc, sai sauri yake amma ko gabanshi bai kallo sai dija, yana tunanin yanda ta koma kaman baitaba
"Me zanyi maki in biyaki for all this pain...." Yafada yan kuka, kallon yanda cikinta ke ta motsi kawai yake, bai ankaraba yaji zaa amsheta daga hannunshi, sai lokacin yaga nurses da gadon da ake tura mutum, baisan ya akayi sukazo ba, babu musu ya dorata kan gadon aka fara turata amma yana rike da hannunta, goshinta daya kumbura ya kalla.
Motsin dan cikinta looks so visible da ko daga nesa kana Iya hangen yanda cikin ke motsi kaman zai fito
Doc kallon ta yayi for ya moment sannan yace
"Take her to the labour room..." Hankalin yazid ne ka Kara tashi, baisan lokacin dayace
"Its just seven months....", doc dai baice komai ba amma deep down yana tunanin wanne relationship ke tsakaninshi da ita don they look so different, babu alaman dangantaka tsakaninsu don duk Wanda yagansu yasan they are from two different part of class and level amma yanda yake nuna damuwanshi is questionable to him
Inda dija ta kwana for some days aka shiga daita only she was unconscious, tsaye yazid yayi aka shiga ciki daita, ammi dai kuka yaki tsayawa, yazid goge face dinshi yayi ya fiddo wayanshi dake cikin aljihunshi Wanda ya kashe tun 12am na jiya kuma bai kara kunnawa ba saboda kar mufida ta tisashi gaba. Kunnata yayi sannan yayi dailing number Salem, after like ringing biyu zuwa uku yayi picking yana cewa
"Wai me yayi zafi da zaayi bikin lil brothers dinka amma baka zo ba?.... Gaskiya baka kyauta ba... Dazun saida dad dinku yayi min magana bayan daurin auren... Karya nayi Mashi nace kuna port...." Duk maganar da yake yana fada cikin annoyance ne amma gurin yazid shine ya kai aya sannan ya fada Mashi abinda yake son cewa, yana jin shuru yafara cewa
"Na ganta!..." Ya fada in one word,
"Wa?..."
"Khadija..." Ya amsa Mashi cikin sanyin murya , dasauri Salem ya saki ajiyan zuciya tare dacewa
"Ina?..."
"A jos...."
"Da akwai cikin?..." Ya tambayeshi full of excitement,
"Yes....amma she have an accident while running away from me...." Yazid ya fada muryanshi na rawa,
"Subhanallah!!....how is she?..."
"Yanzu anshiga daita ciki....salem... Na cuceta....you need to see her....ta koma kaman baitaba....I don't know what made me do it...." Yafada yana kokarin sake kuka saboda yanda heart dinshi keyi Mashi zafi,
"Rabo...kaddara...destiny...." Salem ya amsa Mashi in a calmly manner
"Yanzu me doc yace?... Hope it's not serious?..."
"Bata motsi....amma naga cikin na motsi...ka tayani adua...I don't want to loose anyone of them.... Inason in biya Khadija for the pain and agony I caused her....kuma inason abinda zata Haifa....nasan ana iya stigmatizing dan ko yan...amma ba laifin shi ko ita bane....it's all my fault... The child deserve to live...." Yafada in a regretting manner at the same time hawaye na gagarowa daga idonshi,
"Insha Allah the child will live...babu abinda zai samu both of them.... Ka kusa zama dad ko..." Salem ya karasa maganar da zolaya, yazid zai bude baki yayi magana yaji call ya shiga, dubawa yyi yaga small mom,
"Bari zan sake kira...mom is calling..."
"OK..pls give me updates about her..." Inji Salem
"OK..." Kawai ya fada yayi picking call dinta, itama balbaleshi ta farayi kan meyasa baizo daurin auren su Sharif ba, saida ta kai aya sannan ya fada mata ya gan dija
"Kai alhamdulillah...." Ta fada with excitement kaman baita ke fada few seconds ago ba, dan murmushi yayi sannan ya fada mata halin da ake ciki,
"Inna lillahi waina ilaihi rajuun!....hope it's not bad?..." Fada mata komai yayi
"OK...ka kula daita...zan yiwa anty magana don she's so angry..." Ta fada Mashi,
"OK nagode...." Ya fada yana juyawa don gani Wanda ke tahowa, ganin doctor ne yasa yayi saurin katse wayan tare da nufanshi
"Doctor... Ta tashi?..." Ya tambayeshi,
"Yes...pls waye mijinta?..." Shine tambayan da doctor yayiwa yazid Wanda har su ammi sunji Sadda kai ammi da family dinta sukayi while yazid ya kasa replying question din doc,
"Pls ya jikinta..hope its not bad?....." Ya sake tambayanshi,,
"Not that bad...few injuries ne...." Ya amsa Mashi sannan ya sake cewa
"Waye mijinta?..."
"Ni....." Ya amsa Mashi kanshi kasa, kallon up and down doc yyi mashi, yafi minti biyu yana kallon shi inda shi kuma yazid bai yarda suka hada ido na,sai da ya gama kallon sannan yace
"Follow me..." Ya fada Mashi atakaice tare da juyawa, jiki ba kwari yazid ya bi bayanshi, wani office dake kusa da labour room doc ya shiga inda wata babbar mace ke zaune, yazid na daf da shiga yaji kaman dija na cewa
"Wayyo ammi cikina...wayyo mutuwa zanyi...." Da sauri yazid ya shiga cikin office din yana cewa
"Kaman kukanta nakeji....pls what's happening?..." Ya fada cikin tashin hankali,
"Sit...." Matar dake cikin office ta fada Mashi tare da nuna Mashi seat dake opposite to Wanda ya banke dija.
"As a result of event daya faru..ta shiga labor...." Aikam sai ya dafa kai
"Labor doc...its seven months... Anya babyn zai rayu?...." Ya fada kaman zaiyi kuka, kallon juna sukayi don basu yarda He's responsible for the pregnancy ba...kawai suna ganin He's lying,
"Ai seven months na da...baka taba jin an haifi bakwaini ba?... Kawai saidai maganar incidents daya faru...amma da pregnancy is OK..." Inji matar, yazid shuru yayi ya rasa abun cewa,
"So zaa sayo kayan haihuwa...although bamu amsan irin wannan haihuwan but due to the circumstances we will help...." Matar ta sake fada Mashi, yazid dake zufa dag red eyes dinshi yayi ya kallesu
"Pls...Ku cire abinda ke cikinta....I don't think tana da strength da zata haihu...." Ya fada voice dinshi na cracking, kai matar ta girgiza,
"Its a government hospital.. We don't work that way..." Ta fada Mashi,
"Then zan kaita private hospital..." Ya fada yana mikewa, da sauri doc yace
"Ina da private hospital... In that case mu kaita chan..." Ya fada yana mikewa, daman already yazid tsaye yake, fita yayi ya sanar da ammi yanda sukace, fadawa doc din yayi suyi gaba yana biye dasu.
"Who will pay the bills..." Doc ya tambayeshi,
"Money is not the problem..." Inji yazid, cikin mota gidan su Salem ya shiga ya zauna baya, gudun kar dija ta kara ganinshi ta rude, few minutes later aka fito daita zaune kan wheelchair, sai kuka taka tana cikinta, tana ganin ammi ta mika mata hannu, da sauri ammi ta mike taje inda ake turota ta rike mata hannu, duk ta manta da aladansu, babu abinda ke cikin ranta sai tausayin dija,
"Ammi cikina....cikina...marata..." Kawai dija ta take fadi, yazid na kallon ta daga inda yake zaune cikin mota, cikin mota doc aka sakata su ammi suka shiga suka bar wurin, yazid ya umarci driver yabi bayansu.
Kawai adua kawai yake kar wani abu ya sami dija he can bear loosing the child amma banda dija. Shi gani yake the child won't make it amma yana da hope cewa he will have any number of kids he want in the future
"Pls make it...." Ya fada under his breath, kiran mufidane ya shigo wayan, da sauri yayi picking yana cewa
"Baby am so sorry I lied... Kiyi hakuri....pls don't be offended..." Ya fada mata in a whisper don kwantar mata da hankali,
"What can I say...kawai kullum sai...." Bata idaba ya katseta dacewa
"Baby ki yafemin....pls don't say anything OK..." Ya fada mata cikin sanyin muryan dayasan she can't resist,
"OK...yanzu kana ina?...." Ta tambayeshi, shuru yayi for a while sannan ya fada mata exactly abinda ke faruwa, cikin karfi hali tace
"To Allah ya bada saa...." Zai bude baki yayi magana yaji ta katse wayan. Murmushi kawai yayi.
Achan family house duk cikan dayayi sabida yan taro bai hana Hajiya karama kebewa da Hajiya babba ba, bayan sun Shiga inda babu kowa, sai Hajiya karama ta fadawa Hajiya babba exactly abinda yazid ya fada mata, shuru tayi hawaye na taruwa idonta,
"Allah yasa kar dan yazo da rai....in yaso sai ya aureta batare da ansan exact abinda ya faru tsakaninsu ba...." Inji Hajiya babba, idanuwa Hajiya karama ta zaro
"Aa wallahi...Allah yasa yazo da rai...yo haka Allah ya kaddara....besides ni fa ban ga wani aibun abinda ya faru ba...ai duk Muslim na kwarai yasan kaddara...yazid dai ba dan iska bane balle ashe daman ya saba....kuma duk Wanda yaga yanda ya damu yasan ba halinshi bane...don haka ni dai wallahi yazo da rai koni da raineshi...." Ta fada in I don't care manner kuma she's serious,
"Wai ke ko kadan baki tunanin abinda mutane zasu ce?...." Inji Hajiya babba, shoulder ta daga
"Who cares....kowa na da nashi cockroach in thea cupboard...so kowa yaji da abinda ya dameshi...." Ta fada sannan ta dafa shoulder Hajiya babba da Duk ta susuce
"Anty ki kwantar da hankalinki.... In mace CE ba sai taje waje aure ba balle ayi mata surutu...cikin dangi zaayi mata miji...in kuma na mijine babu case don for as long as he's rich no body cares...." Yanda take magana yasa Hajiya babba dariya, dan hararanta tayi
"Wato ke har kin gama plan din komai...." Ta fada in a funny way,
"Yo me yafi raina..." Ta fada tana dariya.
Bayan kaman minti ashirin suka isa hospital, hospital din is not that big but it is unique and beautiful, da sauri nurses din wurin suka amsheta deyeka doc ya sanar dasu, fita yayi daga cikin motan yq nufi motan da yazid ke ciki, shima yazid fitowa yayi ya nufoshi,
"Zaa bada deposite of 80k...in an gama kafin a sallameta zaa bada balance of 70k,...150k muke cs anan..." Inji doc, yana kiran 80k yazid ya fiddo wayanshi, few seconds later ya daga kai yana yace
"Pls I don't have cash on me...kuna amsan transfer?..."
"Yes...no problem..."
"OK...pls account number..." Inji yazid, nan take ya karanto Mashi ya saka
"Bank name pls..." Inji yazid, fada Mashi yayi, ko minti biyu baiyi ba yayi receiving alert na 170K, kallon shi doc yayi zaiyi magana yazid ya katseshi dacewa
"20k din na wanda nakeson ka duba min ne....that woman...." Ya fada yana ammi data rafka tagumi,
"OK..." Doc ya fada ya juya da sauri. Ciki ya shiga, kafin ya shiga har an shanzawa dija dake ihu kaya, nan take aka hau aiki.
A waje kam ammi mikewa tayi don tasan bai kamata ace tana zaune nan dija ta haihu ba, magana tayi da yar uwarta kan su tsaya da dija. Ahankali ta zo ta wuce inda yazid ke tsaye,
"Ina zaki kuma?..." Ya bi bayanya yana tambayan ta,
"Gida...." Ta amsa Mashi atakaice,
"Dan Allah ki tsaya a dubaki..." Ya fada mata cikin sanyin murya, kai kawai ta girgiza sannan tace
"Aa...."
"To bari ya maidaki..." Ya fada yana juyawa, fadawa driver yayi a kaita inda ya dauko ta.
Driver zuwa yayi da mota inda take tsaye ta bude ta shiga. Yazid kallon agogon hannunshi yayi yaga kusan 5:30, sai lokacin ya tuna baiyi sallan asr ba. Dan shiga cikin yayi yaga har lokacin doc bai fito ba, fita ya karayi yana tafiya yana tunani, har yaje bakin titi bai Sani ba saida wani mai mashin ya kusa bugeshi sannan ya dawo sense dinshi.
Bayan thirty minutes ya dawo direct ciki ya shiga ya nufi reception, nan wacce ke nan ta nuna Mashi office din doc, jikinshi na rawa ya shiga ciki, kallon face din doc yayi ko zai iya understanding halin da ake ciki, murmushi ya sakarwa yazid tare dacewa
"Congratulations... It's a boy..."
💜💙💚💛❤🧡
Sweethearts kuyi hakuri am soooooo busy ne shiyasa kuke jina shuru. Sorry for waiting too long and pls don't forget to vote and comments.
NA CUCE TA💜💙💚💛❤🧡®Zuwairat (ummumpls am)3⃣0⃣ _Follow me on:_ *Wattpad @ummumaryam29* *Email:[email protected]* *IG: zuwairatummumaryam* *Website:Www.ummumaryam.com* *And also join my new Facebook group: Zuwairat ummumaryam and Zuwairat ummumaryam page.* *Snapchat: ummumaryan29*Baki yazid ya bude yana sucking maganar doc into his brain, ganin shuru yayi yawa yasa doc cewa"Yes...its a boy..." Yafada yana kallon how still yazid is, ahankali yazid ya daga kai ya kalli doc"Babyn lafiya lau?...I mean...lafiya dan yake?..." Yafada sounding out of word, "Yes....he's alright...""Khadija fa?.." Ya tambayeshi still notbelieving his ears,"Itama tana lafiya....sai dai..." Da sauri yazid ya zaro eyes dayaji saidai"I want to ask you...pls ka fadamin gaskiya..." Inji doc,"Ina son sanin relationship dake tsakaninka da wannan yarinyan..." Doc ya tambayeshi"She's... My...wife....pls can I see the boy now?..." Ya fada don kar doc ya sake yi Mashi wannan tambayan,"Eh ana cleaning dinshi ...babu kayanyaro amma daman muna ajiye wasu in case if emergency..."",OK...." Yazid ya fada yana mikewa jikinshi har rawa yake."Pls sit...." Doc ya kara umartanshi, da sauri ya koma ya zauna kaman wani Mara wayau "Pls wane dalili yasa ka bar pregnantgal haka?.... Indai kai mijinta ne as you proclaim... Don ni har yanzu banida assurance da gaske kake...." Inji doc, yazid shuru yayi yana tunanin abinda zai fadawa doc don ko kadan bai iya fada Mashi gaskiyar alamarin,"Guduwa tayi daga gida as a result ofaljannu da suka shafeta....yau na ganta...." Yayi Mashi karya which is written all over his face don bai iya karya ba,"OK..amma she will need a medical care..." "OK...pls can she fly out of the country?..." Ya tambayeshi cikin ranshi yana aduan yace yes"No bazata iya ba yanzu... Amma don't worry.... Wannan hospital is among the best in town...zamu bata dukkan kulawan da ya kamata...." "OK...do...pls....can I see the baby now?..." Ya sake tambayanshi, mikewa doc yayi shima yazid ya mike, har doc ya kusa shiga dakin dajaririn yake sai yazid yace"Pls tana nan dakin?..." Ya tambayeshi gabanshi na faduwa,"No...tana postnatal... " doctor ya fada yana bude kofan dakin. Nurses biyu ne zaune sai gadajen newborn kaman ten, babu newborn sai na Yazid, doc na gaba har wajen gadon yaron, da sauri yazid ya tsaya gaban gadon yana kallon yaron ko kiftawa baiyi,"Doc. He's tiny... Are you sure he's alright?..." Ya tambayeshi yana taba small cheek din yaron,"Ai bakwaini ne...kuma from all indication the mother have not been feeding well.... Amma in yana samunkulawan daya kamata...he will group in no time...." Doc ya fada Mashi Still yazid bai gamsu da maganar doc ba, dan daga white towel dake jikinshi yayi yana karewa tiny boy dinkallo,"Pls doc a kara dubashi....he don't look fit...banga ya motsa ba...." Ya fada yana shafa hair din yaron, cikin ranshi kam yana tunanin rabon wannan yaron ne yasa ya aikata abinda bai taba aikatawa ba"Am assuring you...lafiyan yaron lau....kawai ka bashi few months ka gani..." Inji doc, ganin irin kallon da yazid ke wa yaron yasa shi daukan yaron"Will you like to hold him?..." Inji doctor, ahankali yazid ya gyada Mashi kai tare da mika Mashi hannu, ahankali doc ta dora Mashi yaron dake motsi, yazid ji yayi kaman he's dreaming, wai yanzu wannan danshi ne. Kallon tiny legs din yaron yayi with excitement. "Yanzu me dame suke bukata?...am new to the whole system..." Inji yazid,murmushi doc yayi"First zaka kwantar da yaron....then kayo shopping baby wears...sai kayan shayi da matarka zatasha...saika fadawa masu kula dasu suzo...." Inji doc dake amsan yaron daga hannun yazid don dagani bai Iya rika yaro ba,"Pls doc zan Iya samun nurse da zai dinga kula da both of them kafin su bar hospital?.... Zan biya..."_ya fada don ko kadan baison yan kauyensu ammi suce zasu kula da dija ko new boy dinshi." OK..." Zan nemo maka daya cikin nurses dina..." Inji doc daya mayar da yaron kan gado, Bayan doc ya tabbatar yaron yayi balance ya juya yazid yabi bayanshi yana waigawa yana kallon yaron, har tuntube ya kusa yi saboda yanda yake waigawa, "Doc why ba zaa kaishi inda take ba?../""Because tana bacci..." Doc ya amsa Mashi, ji yayi he needs this opportunity ya ganta koda na minti biyar ne don bazaiyi gangancin shigadakin in idonta biyu ba."Can I see her?..." Ya tambayi doc,"Yes....tana wancan dakin.." Ya nuna Mashi wani right handside door da aka rubuta mother resting, wucewa doc yayi office din shi shi Kuma yazid yaje bakin kofan. Da kyar ya samu courage din bude kofan, hangota yayi kwance, an rufeta da sky blue kyalle kaman yanda akewa yan operation, hands dinta biyu kan cikinta, ahankali ya shiga dakin bayan ya maida kofan ya rufe, bakin gadon ya isa yana kallon ta from head to toe, kallon how dirty her hair and feet is kawai yake, hmmm nace don ma tayi wanka yau kenan, face dinta ya kurawa ido yana tunanin how she survived for almost two months on the street with pregnancy. "Am sorry... Daga yau baki kara shan wahalan rayuwa....I promise you that...." Ya fada in a whisper, kallon yanda kirjinta ya kara cika yayi as a result of ciki, gira daya ya daga ya juya ya bar dakin, yana fita yaga binto da yar uwar ammi, nan ya sanardasu ta haihu na miji kasancewan doc bai CE masu komai ba. Tsalle binto ta dingayi while ita matar bata nuna wata alaman murnaba, yazid ya ga the look on her face"Ku kwantar da hankalinku...I won't let her face any of your stigmatizations...." Ya fada cikin ranshi yana dailing number Hajiya karama don ita kadai yake Iya fara fadawa. Bayan tayi picking ya sanar da ita, har da guda tayi saboda murna,"Yanzu wake kula da ita?..." Shine tambayan da Hajiya karama tayi Mashi,"Babu...amma nayiwa doc maganan ya samo min masu kula da ita kafin asallameta insan abunyi...." Yazid ya amsa mata,"Wane irin masu kula alhalin ga wayanda keyi mana nursing yara?... Zan turo daya gobe...." Inji Hajiya karama, "Ai mom kafin goben dole a kula dasu....Kuma kinsan ba lallai bane dad ya amince da hakan...Kuma banason a sani da yawa...." Tsoki Hajiya karama taja,"Naji a kawo mai kula dasu just for tonight... First thing in the morning zanturo doc fatima,...sannan don't worry ba dole bane sai sun sani abinda ya faru...iyaka tayi aiki a biyata...." Ta amsa Mashi sharply, "I love you mom...." Ya fadawa Hajiyakarama saboda yanda take nuna damu a duk alamuranshi,"Keep quite..." Tace Mashi, dariya yayi sannan yace"Mom...pls banason khadija ta shayar dashi.. I possible ya sha babyformulars...""Why?..." Ta tambayeshi, shuru yayi for a while sannan yace"Cos hakan zai zame mata more stress... I don't want her to waste anymore time...I want her to go to school..." Ya fada yana jinginawa da wata bushiyar umbrella dake compound din hospital din."Hmmm kana ganin hakan ya kamata?... Kasan breastfeeding yanasaka more shakuwa tsakanin da da uwa...." "I know mom...amma I don't want herto go through that right now...she's too young for all this...." Yafada idanuwanshi lumshe,"OK if you say so....sai a fara bashi ko sma gold 1 ne kafin ayi Mashi ordering na almarai nuralac...." Hajiya karama ta fada mashi, zai bude baki yayi magana tayi saurin katseshi dacewa"Kai kyaleni inje in bada good news...." Tana kaiwa nan ta katse wayan. Murmushi kawai yayi sannanyayi dailing number Salem, same story ya bashi, shima ba karamin dadi yaji ba, he feels so excited har da cewa"The latest dad in the world...." Inji Salem cikin zolaya"Hmmm ka manta he's out of wedlock?..." Inji yazid cikin sanyin murya,"Mudai wannan bai hanamu shashewa next week Saturday...." InjiSalem, hira suka dan taba sannan yazid ya je inda yayi sallan asar yayi na magrib,, bakin gate din hospital yakoma ya zauna yana jiran dawowan. Bayan kaman minti ashirin da zamanshi ya dawo da wasu mata guda biyu da alaman still family din dija ne, bayan ya ajiyesu shikuma ya shiga mota sukayi gaba. Gaban katuwar plaza suka tsaya da taimakon driver, dukda darene ammawurin kaman rana, bangaren baby wears suka hau bayan ya tambayi wani ya nuna masu wurin. Jugum yayi yana kallon kayan wurin ya rasa mai zai saya, kallon wasu mata dake siyayyan kaya yayi, "Dan Allah Ku tayani zabar abubuwan da jariri zai bukata..." Ya fadawa Matan bayan yayi masu sallama sun amsa. Nan suka fara zaba Mashi kayan sawa Dana amfanin, har dasu bombom baby perfumes kala2. Gefe daya ya tsaya saida suka gama sannan ya kwace kayan da taimakon yan aikin wurin zuwa inda aka duba kayan. Komawa yayi inda ake sayarda kayansawa nan ya dinga kwasan gowns not minding the amount da zaiyi costing, daga nan ya je bangaren, shoes ya dauki simple but expensiveslippers guda biyar sai, yana tura kayan yaje inda mayuka suke, ya rasa Wanda zai saya mata amma yasan da makari mufida ke amfani and yayi mata kyau, hakan yasa shima ya dauki makari da sabulunta ya zuba cikin trolley da yake turawa, daga wannan sai perfumes da hair shampoo don har yanzu bai manta how silky and shiny kanta yake ranar da yayi molesting dinta ba. Yana turawa ya je wajen beverages da kayan malaki, katuwar nido da Ovaltine ya dauka gida bibbiyu sannan ya dinga sayan su juice da kayan dadi kaman ba gobe, sai wajen9pm ya gama before then sultan ya kirashi don jin why basu dawo ba haryanzu sai yayi Mashi karya da hira yakesha inda yaje amma ya kusa dawowa.Bayan ya bada credit card dinshi aka zari kudin masu yawa sannan suka saka Mashi kayan a bayan booth suka koma hospital. Saida yaje wajen doc ya fada Mashi ya taimaka Mashi yayi jagora a kai kayan Kuma ya fada mata in ta farka dole tayi amfani da kayan, doc bai nemi jin dalilin hakan ba yasa masu gadi suka shigar da kayan har inda dija kekwance su Kuma Matan da binto na zaune suna jiran farkawanta. Ajiye kayan akayi Matan suka bude baki suna kallon ikon rabbi.Doc komawa yayi ya shaidawa yazid an kai kayan, sai bayan nan yazid ya kara tambayanashi kan wacce zata kula dasu, sai doc ya shaida Mashi an samu daya daga cikin nurses dinshi da zatayi wannan aikin. Dadi sosai yaji ya kara shaida Mashi kan dan Allah kar a bari a jagwalgwala yaron doc ya bashi assurance kan hakan bazai faru ba. Hannu yazid ya mika Mashi sukayi sallama sannan ya mike ya fita cikin ranshi yana cewa"Am taking responsibilities for my actions..."Da sauri ya Kuma dawowa daya tunamaganar shayar da danshi. Nan ya fadawa doc abund yakeso ko gardama baiyi Mashi ba y amince da yayi hakan, sai lokacin ya fita har cikin ranshi yana son kara ganin facedinta amma haka ya hakura likewise yana son ganin danshi amma shi ko kadan baison ganin yanda yake dan Karami. Haka ya hakura ya fita daga cikin hospital din feeling so relaxed, ya mance rabon da yaji irin wannan farin cikin, ji yake kaman an dauke Mashi wani katon stone dake weighing dinshi down. Jefa kanshi yayi bayan mota yana murmushi with his eyes closed. Kafin su kai gidan was around ten, wanka yayi yaci abinci sosai sannan yayi salla ya kwanta bayan sunyi brief hira da sultan.Dija bata farka ba sai wajen 10pm lokacin matan na zaune, sai nurse dazata kula daita dake kicingide kan kujera ita kuma binto tana kwance nan kasa, lokacin doc na shirin tafiyagida. Tana bude ido taji cikinta empty da Sauri ta fara shafa cikinta don ta manta events daya faru, ganinMatan dake zaune sai ta tuna taga amminta, then...yazid....da Sauri ta widening idanuwanta data tuna taga yazid tare da amminta da binto, sai ta tuna mota ya bugeta, daga nan ta tuna ta farka in do much pain, Then an saka ta a mota an taho daita, she remember she was screaming saboda azaba then an shiga daita wani daki da wasu mutane daga nan bata kara tuna komai ba, kara shafa cikinta tayi taji kaman bandage sannan ga zafe, idanuwa ta zaro"Ina cikina!..." Ta fada kaman Mara hankali wanda ya maida hankalin mutanen wurin kanta, da sauri nurse din ta mike likewise yan uwan ammi duk sukayi kanta"Ina cikina?....." Ta fada sounding more tensed sannan tana shirin kuka, d saurin nurse din tace"An fidda maki....kin samu namiji...." Ta yi mata dalla2"Na...mi...ji?...." Tafada tana zaro idanuwa,"Eh namiji...." Ta amsa mata, su kam Matan tsaye sukayi suna kallon su,"To yana ina?...." Ta tambayeta, " zaa kawo maki shi...." Tafada sannan ta fita daga dakin, office din doc dake tartare kayanshi ta Shiga tasanar dashi halin da ake ciki, da saurinshi ya fita zuwa dakin."Ina...ammi...." Ta tambayi sisters dinammi,"Tana gida...." Daya daga cikin su ta amsa mata, bude kofa akayi nurse da doc suka shiga, "Da akwai inda ke maki ciwo?...." Ya tambayeta, ahankali ta girgiza kai tare dacewa"Cikina ne kawai...ina dan?..." Ta tambayeshi, murmushi yayi"Yanzu zaa kawo maki shi...kinji ko?..." Kai ta gyada Mashi, alama docyayiwa nurse kan a dauko dan, nan ta fita few seconds later ta dawo rikeda Dan, tana shigowa dakin dija tayi saurin mika Mata hannuwanta, Dora mata yaron tayi, saida ta kalleshi for almost two minutes sannan tace"Wannan shine ke yawo a cikina?...."To be Continued...NA CUCE TALast updated: an hour agoAdd
🧡💜💙💚💛❤
NA CUCE TA
💜💙💚💛❤🧡
®Zuwairat (ummumpls am)
3⃣1⃣
_Follow me on:_
*Wattpad @ummumaryam29*
*Email:[email protected]*
*IG: zuwairatummumaryam*
*Website:Www.ummumaryam.com*
*And also join my new Facebook group: Zuwairat ummumaryam and Zuwairat ummumaryam page.*
*Snapchat: ummumaryan29*
_Don't forget to vote oooo_
Murmushi doc ya karayi tare da daga mata kai, kura mata ido yayi yaga yarinyace ta gidan karshe, mamakin ya akayi yazid ya Iya auren dija yayi sai Kuma yaga she so gorgeous, dan nurse ta amshi yaron zata kara fita dashi da sauri dija tace
"Ina zaki kaishi?..." Ta fada babu wasa,
"Kwantar dashi zaa..." Ya fada dukda ba haka yaso ba, da tunanin shi in ta farka sai a kai mata dan ta fara shayar dashi. Dan baki dija ta turo
"Baa barinshi nan?...." Ta tambayeshi,
"Kar ki damu zaa kula dashi...." Ya fada mata sannan ya fita. Nurse ce ta shigo ta dauki cup da warm water data tanada saboda ita ta hada mata very thick tea ta sha tana lumshe eyes saboda yanda take jin dadi tea din. Sai da ta gama ta bata drugs tasha sannan ta saka towel cikin warm water to goge mata jikinta duka dija sai kokarin rufe nakedness dinta kawai take, su kam yan uwan ammi jira suke first thing in the morning su koma gida don ko jaririn baa basu suka gani ba. Dija komawa tayi ta kwanta ko minti goma batayi ba bacci yayi gaba daita
For the very first time in two months datayi bacci like a baby, she feels so save and secure.
A gidan su yazid kam bayan Hajiya karama ta fadawa Hajiya babba dija ta haihu, zama tayi bakina gado tare da yin tagumi,
"Abu kaman wasa ya zama gaskiya...har kullum ina fatan I should wake up from this dreadful dream...amma gaske ne...." Hajiya babba ta fada cikin sanyin murya, zama Hajiya karama tayi kusa daita
"Pls ki kwantar da hankalinki...abinda zai faru ya riga ya faru.....so kawai muyi planning ahead..." Hajiya karama tayi comforting dinta,
"Yanzu meye abunyi....nidai am confused...." Inji Hajiya babba, itama Hajiya karama shuru tayi kaman mai tunanin wani for almost 3 minutes
"Me zai hana yanzu tunda ta haihu alhaji yaje ya nema mashi aurenta....I think hakan zaifi sauki...." Inji Hajiya karama,
"Nima haka nakeso amma ai kin San halinshi....yana Iya cewa bai zuwa ko kuma yace anemo wani yaje shi bai zuwa...." Inji Hajiya babba,
"Ko dai mu gawa inna?..." Hajiya karama ta tambayeta, shuru Hajiya babba tayi for a moment sannan tace.
"Me zai hana a fara fada Mashi...in bai yarda ba sai mu fadawa Hajiya inna...." Mom ta fada mata, haka dan taba hira kadan sannan suka fita daga inda suke hiran.
Itakam mufida wani empty daki ta koma ta kwanta kasa tana rolling tana kukan bkin ciki, run lokacin da sukayi waya da yazid take kuka, babu Wanda yasan halin da take ciki cos babu Wanda ya ganta sannan babu Wanda ya nemeta saboda yawan mutanen dake gidan. Tana nan kwance bacci y dauketa bayan taci kuka ta koshi, bat farka ba sai wajen karfe bakwai, ji tayi jikinta zafi rau sannan kanta zafi. Da kyar ta mike ta shiga bathroom ta dauko alwallah, tana salla tana hawaye, sai da ta Ida ta kara komawa sai rawan sanyi take kuma batason ta fita don da an ganta zaa gane something is wrong with her, tana nan kwance bacci ya kara daukanta.
Sai wajen ten ta farka feeling worst than earlier, mikewa tayi ta taka ahankali zuwa bakin kofan ta bude taji babu hayaniya sosai da alaman mutane sun koma sai yan kadan, Vail dake kanta ta yafa har kusa face dinta don kar a gan how swollen face dinta yake. I ana fita tana takawa ahankali kaman Kazan da aka tsoma a ruwa had ta kusa shiga falo yayi daidai da fita Hajiya babba da Hajiya karama daga inda suka gama hiran su, kallon ta sukayi ita kuma ta sadda kai kasa
"Daughter daga ina kike?..." Hajiya karama ta tambayeta
"Ba...." Ji tayi zatayi kuka sai tayi shuru, da sauri Hajiya karama ta zo kusa da ita ta daga jaw dinta, nan swollen and red eyes dinta ya bayyana,
"Subhanallah!!..." Suka fada atare while mufida ta kara fashewa da kuka dukda voice dinta bai fita
"Haba daughter.... Haba daughter.... Meye matsalanki da bazaki fada mana ba?.... In yazid ne ai bai fi karfin mu ba....ji yanda yanda jikinki ke zafi...." Inji Hajiya karama dake rike da wrist dinta,
"Kiyi hakuri kinji....(komai yayi farko dole zaiyi karshe....nasan it's a trial time for this family amma ya muka Iya da ikon Rabbi... Dan Allah kiyi hakuri kinji...nasan duk mahakurci mawadaci ne...." Inji mom yazid, kai mufida ta dinga gyada mata duk sai tausayinta ya kamasu,
"Muje insa a hada maki ruwan wanka sai kici abinci kisha magani...." Inji Hajiya karama dake rike da hannunta. Babu gardama tabita part dinta.
.abangaren grooms kam bakaramin party sukasha ba, duk sai murna kawai suke au zasu kwana manne da mace babu kaman Sharif da sai shan maganin man power kawai yake. Wajen nine friends dinsu suka raba Kansu gida biyu don raka angwaye gidanjensu.
Ba karamin rashin m Sharif yayi wa yar amini dad dinshi ba don har da suma ta dingayi saboda azaban da takesha hannun sharif. Wanda yasa ta rantse babu abinda zai sata kara kwana wannan gidan.
Shi kuma shahid was so nice and gentle da asiya(Asabe), ko kadan baison ganin hawayen ta cos ji yake this is the happiest moment of his life.
The following day da wuri nurse ta hada warm water tayi wa yaro wanka ta shirya shi cikin expensive clothes da ubansa ya saya sannan ta bashi milk yasha ya koshi sannan ta kwantar dashi. Kayan sawan dija ta fiddo daya ta zuba Mashi perfumes sannan ta shiga bathroom ta hada ruwan wanka, har lokacin dija bata farka ba, saida ta gama fixing komai sannan ta tadata.
Bayan ta fito daga wanka nurse ta shafa mata mai, ita dai dija bata gane abinda ke faruwa ba amma taga kulawan is too much, kuma ga gayan yan gayu tana gani kala2 cikin dakin. Bata musa mata ba ta amshi kayan ta saka, kanta nurse tayi combing sannan ta daura mata. Dija dai ko uffan batace ba amma she's enjoying the moment, saidata ta gama shiryata sannan ta hada mata tea ta amsa tasha ta bata magani tasha doc ya shigo around 8 ya bata injection sannan ta koma ta kwanta, ko tambayan dan batayi ba saboda dadi
Tana lumshe idanuwa sai ta tuna d binto da yan uwan ammi,
"Dan...Allah... Ina..su inna suke?..." Ta tambayi Matan sounding very cool,
"Sunje gida... Amma sunce zasu dawo...." Ta amsa mata, kwantawa tayi bata kara cewa komai ba, cikin ranta tana ganin Allah ne ya amshi aduan ta don kullm cewa take Allah ya kawo mai taimaka mata.
Shima yazid daya kwanta ana trying number mufida bai samu ba baisan sanda bacci yayi gaba dashiba , he slept like a baby don wani irin nutsuwa yake ji tattare dashi. Bayan sallan asuba bai farka ba sai karfe 8: 20 shima ba don baccin ya isheshi ba sai don yayi deciding ya je Kano yau sannan ya wuce abuja, don jiya bayan ya kwanta yayi trying number mufida amma bata dagawa
Ganin 8:20 yasa yayi aurin mikewa tare da shiga bathroom, wanka yayi ya maida kayan daya cire don da kaya daya kawai yazo. Bayan ya shirya ya fito falon sultan, nan ya tarda shi yana calling yana lumshe eyes da gani da mace yake waya, yana ganin yazid ya neme excuse yayi hanging off sannan ya kalli yazid,
"Ya ustaz you are looking very bright... Meye sirrin ne...ko dai mata kake zuwa nema garin mu?..." Inji sultan cikin zolaya, murmushi kawai yazid yayi ya muka Mashi hannu suka gaisa sannan yace
"Ina son wucewa Kano ...kafin in koma abuja da yamma in Allah ya yarda..." Yazid ya fada Mashi, dan bata rai sultan yayi
"Baka bari mu koma abuja da yamma?..."
"No gaskiya...kasan jiya akayi wedding din siblings dina biyu....so I have to be there.. Duk da nayi missing daurin auren..." Yafada yana saka hands dinshi cikin aljihunshi,
"OK...amma muje kayi breakfast if not my mom will be mad...." Ya fada yana mikewa, yazid baice komai ba yabi bayanshi fuskanshi dauke da murmushi, kan dining suka zauna aka kawo masu ruwan tea da intestine pepper soup, nan yazid ya cika cikinshi sannan yayi masu sallama ya mike
"Ka tafi da mota daya mana..." Inji sultan dake biye dashi
"No don't worry... In naje kano zan dauki daya daga na gida..."
"OK let d driver drop you at the park...." Sultan yayi insisting, yazid bai kara cewa komai ba driver ya bude Mashi mota ya Shiga yayi waving sultan good bye yana cewa
"Allah ya sake kaddara haduwan mu...."
"Ameen ustaz..." Sultan ya fada da karfi yayin da motan ke driving out of the house.
Hospital ya umarci driver yaje, babu musu yayi hanyan hospital. Around 9:30 su ka isa hospital. Direct office doc ya Shiga suka gaisa ya tambayi ya masu jiki doc ya amsa masu da suna na samun sauki, danshi ya bukata a kawo Mashi doc yasa akawo yaron. Nan yazid yayi Mashi huduba ya rada Mashi suna Mahmud sannan ya maida masu suka mayar dashi wajen kwamciyan shi. Mikewa yayi y mikawa doc hannu sukayi ban kwana kan zai dawo next weekend. Fita yayi har zai fita amma he needs to see her, komawa yayi bakin kofan inda take kwance, da kyar ya samu courage din bude kofan luckily tana bacci sai nurse dake zaune kan kujera, shiga yayi yana sniking kaman Mara gaskiya, nurse zata gaidashi ya daga mata hannu sannan ya nufi bakin gadon, kallon kayan jikinta yayi da kuma how peaceful she looks,
"Hmmm alhamdulillah...." Ya fada yana lumshe idanuwa, juyawa yayi ya kallo nurse din
"Pls sister take very good care of her...feed her very well...zan biyaki in na dawo next weekend...." Ya fada ahankali don kar ya tada ta daga bacci
"No problem sir...." Ta amsa Mashi . fita yayi ya shiga mota sai park, yana zuwa ya tarda golf sauran mutum uku ya cika, biya yayi suka kama hanyan Kano.
Karfe biyu da yan mintina ya isa kofar gidansu. Direcct part din mom dinshi ya shiga ya tarda mom dinshi da Hajiya karama, sai wasu sisters din mom da dad, durkuswa yayi ya gaidasu suka amsa har da mom dinshi don kar ta nuna masu da akwai matsala.
"Wai ya akayi baka zo ba tun jiya?...." Inji wata yar dad
"Aikine....ya rikeni...." Yayi mata karya. Mikewa yayi ya shiga inda yasan zai tarda mufida, hangota yayi kwance tayi rubda ciki, ahankali ya maida kofan ya kulle sannan ya taka ahankali ya haye gadon, wuyanta ya fara kissing kaman mayuwanci nan ta firgita ta farka taga yazid, wani irin disgusting look ta watsa Mashi, murmushi yayi ya tallabo face dinta yana kallon yanda face dinta ya kumbura ga eyes dinta sun chanza kala,
"Babyna am sorry if I made you cry...ki yafemin...." Ya fada yana shafa hancinshi kan nata, fashewa tayi da kuka tana cewa
"I want my own baby...nima inason in haihu....pls made me pregnant... " ta fada cikin matsanacin kuka..." Lips dinshi ya Dora kan nata yana murmushi,
"Muje part dina...yau in Allah ya yarda zakiyi ciki...." Yafada sounding very naughty, kuka kawai take saboda bakin cikin how excited he looks, duk Wanda ya Gandhi yasan he's happy saboda dan shegen da aka Haifa mashi. In yau itace ta haihu Allah kadai yasan irin gatan da zata samu, kallon yanda yaje shishige mata jiki kawai take,
"Babyna....muje part dina.....muje ki bani wajen da ni kuma in ajiye maki ciki...." Yafada kaman ba shi ba, wani irin haushi ta kara ji
"Wai wajen da...." Tafada cikin ranta, tureshi ta farayi
"Stop it...." Kai ya girgiza mata yana unzipping wandonshi
"Baby zan baki....just open up..." Yafada jikinshi na rawa, ganin da gaske yake yasa ta turashi ta mike ta shige bathroom tare da kulle kofan. Yafi minti goma nan kwance sannan ya mike yaje bakin kofan
"Baby ki kawomin abinci part na...." Yafada mata yana Dora kai kan kofan, shuru yaji
"Kinji babu am seriously starving.... Ki kawomin kinji.. Am waiting...." Ya fada sannan ya gyara kayan jikinshi ya bude kofan ya fita ya koma part dinshi ya mike kan gado yana jiran zuwan mufida.
💜🧡💙💚💚💛
Thanks for the love, pls don't to vote don it will make so happy.
Ina baran aduanku Allah ya yiwa wani kaninmu rasu, pls pray for him.
Sannan ga masu shaawan shiga group dina, ga number wata sis dita duk mai so tayi mata magana zatayi adding dinku. Don har ga Allah abubuwan suna iyimin yawa ban Iya adding mutane da kaina
09034060521.
.kuma masu complaint kan rashin post da wuri ko rashin yawan page wallahi am a very busy person kawai writing is my person not because am jobless, pls Ku cigaba da hakuri da managing Wanda kuke samu. Thanks💋
Copied By
HAYATU BABA ZUBAIRU(YAYA HAYAT)
(ADMIN OF ADMINS)
(admin
Hayat hausa novels
Hausa novels and fashion
Cool novel, makeup and kitchen1⃣
Cool novel, makeup and kitchen2⃣
AND
Cool novel, makeup and kitchen3⃣)
WHATSAPP NO:
09030159301
🧡💜💙💚💛❤
NA CUCE TA
💜💙💚💛❤🧡
®Zuwairat (ummumpls am)
3⃣1⃣
_Follow me on:_
*Wattpad @ummumaryam29*
*Email:[email protected]*
*IG: zuwairatummumaryam*
*Website:Www.ummumaryam.com*
*And also join my new Facebook group: Zuwairat ummumaryam and Zuwairat ummumaryam page.*
*Snapchat: ummumaryan29*
_Don't forget to vote oooo_
Murmushi doc ya karayi tare da daga mata kai, kura mata ido yayi yaga yarinyace ta gidan karshe, mamakin ya akayi yazid ya Iya auren dija yayi sai Kuma yaga she so gorgeous, dan nurse ta amshi yaron zata kara fita dashi da sauri dija tace
"Ina zaki kaishi?..." Ta fada babu wasa,
"Kwantar dashi zaa..." Ya fada dukda ba haka yaso ba, da tunanin shi in ta farka sai a kai mata dan ta fara shayar dashi. Dan baki dija ta turo
"Baa barinshi nan?...." Ta tambayeshi,
"Kar ki damu zaa kula dashi...." Ya fada mata sannan ya fita. Nurse ce ta shigo ta dauki cup da warm water data tanada saboda ita ta hada mata very thick tea ta sha tana lumshe eyes saboda yanda take jin dadi tea din. Sai da ta gama ta bata drugs tasha sannan ta saka towel cikin warm water to goge mata jikinta duka dija sai kokarin rufe nakedness dinta kawai take, su kam yan uwan ammi jira suke first thing in the morning su koma gida don ko jaririn baa basu suka gani ba. Dija komawa tayi ta kwanta ko minti goma batayi ba bacci yayi gaba daita
For the very first time in two months datayi bacci like a baby, she feels so save and secure.
A gidan su yazid kam bayan Hajiya karama ta fadawa Hajiya babba dija ta haihu, zama tayi bakina gado tare da yin tagumi,
"Abu kaman wasa ya zama gaskiya...har kullum ina fatan I should wake up from this dreadful dream...amma gaske ne...." Hajiya babba ta fada cikin sanyin murya, zama Hajiya karama tayi kusa daita
"Pls ki kwantar da hankalinki...abinda zai faru ya riga ya faru.....so kawai muyi planning ahead..." Hajiya karama tayi comforting dinta,
"Yanzu meye abunyi....nidai am confused...." Inji Hajiya babba, itama Hajiya karama shuru tayi kaman mai tunanin wani for almost 3 minutes
"Me zai hana yanzu tunda ta haihu alhaji yaje ya nema mashi aurenta....I think hakan zaifi sauki...." Inji Hajiya karama,
"Nima haka nakeso amma ai kin San halinshi....yana Iya cewa bai zuwa ko kuma yace anemo wani yaje shi bai zuwa...." Inji Hajiya babba,
"Ko dai mu gawa inna?..." Hajiya karama ta tambayeta, shuru Hajiya babba tayi for a moment sannan tace.
"Me zai hana a fara fada Mashi...in bai yarda ba sai mu fadawa Hajiya inna...." Mom ta fada mata, haka dan taba hira kadan sannan suka fita daga inda suke hiran.
Itakam mufida wani empty daki ta koma ta kwanta kasa tana rolling tana kukan bkin ciki, run lokacin da sukayi waya da yazid take kuka, babu Wanda yasan halin da take ciki cos babu Wanda ya ganta sannan babu Wanda ya nemeta saboda yawan mutanen dake gidan. Tana nan kwance bacci y dauketa bayan taci kuka ta koshi, bat farka ba sai wajen karfe bakwai, ji tayi jikinta zafi rau sannan kanta zafi. Da kyar ta mike ta shiga bathroom ta dauko alwallah, tana salla tana hawaye, sai da ta Ida ta kara komawa sai rawan sanyi take kuma batason ta fita don da an ganta zaa gane something is wrong with her, tana nan kwance bacci ya kara daukanta.
Sai wajen ten ta farka feeling worst than earlier, mikewa tayi ta taka ahankali zuwa bakin kofan ta bude taji babu hayaniya sosai da alaman mutane sun koma sai yan kadan, Vail dake kanta ta yafa har kusa face dinta don kar a gan how swollen face dinta yake. I ana fita tana takawa ahankali kaman Kazan da aka tsoma a ruwa had ta kusa shiga falo yayi daidai da fita Hajiya babba da Hajiya karama daga inda suka gama hiran su, kallon ta sukayi ita kuma ta sadda kai kasa
"Daughter daga ina kike?..." Hajiya karama ta tambayeta
"Ba...." Ji tayi zatayi kuka sai tayi shuru, da sauri Hajiya karama ta zo kusa da ita ta daga jaw dinta, nan swollen and red eyes dinta ya bayyana,
"Subhanallah!!..." Suka fada atare while mufida ta kara fashewa da kuka dukda voice dinta bai fita
"Haba daughter.... Haba daughter.... Meye matsalanki da bazaki fada mana ba?.... In yazid ne ai bai fi karfin mu ba....ji yanda yanda jikinki ke zafi...." Inji Hajiya karama dake rike da wrist dinta,
"Kiyi hakuri kinji....(komai yayi farko dole zaiyi karshe....nasan it's a trial time for this family amma ya muka Iya da ikon Rabbi... Dan Allah kiyi hakuri kinji...nasan duk mahakurci mawadaci ne...." Inji mom yazid, kai mufida ta dinga gyada mata duk sai tausayinta ya kamasu,
"Muje insa a hada maki ruwan wanka sai kici abinci kisha magani...." Inji Hajiya karama dake rike da hannunta. Babu gardama tabita part dinta.
🧡💜💙💚💛❤
NA CUCE TA
💜💙💚💛❤🧡
®Zuwairat (ummumpls am)
3⃣2⃣
_Follow me on:_
*Wattpad @ummumaryam29*
*Email:[email protected]*
*IG: zuwairatummumaryam*
*Website:Www.ummumaryam.com*
*And also join my new Facebook group: Zuwairat ummumaryam and Zuwairat ummumaryam page.*
*Snapchat: ummumaryan29*
Ganin har kusa minti ashirin da zuwansa bata shigo ba yasa ya mike ya shiga bathroom ya watsa ruwa ya fito da alwallah yayi sallah sannan ya kira number small mom, tana picking ya fara cewa
"My mommy....am so hungry...pls mufida ta kawomin abinci..."
"OK..." Ta amsa Mashi sannan ta mike ta shiga inda mufida take shi kuma ya rage kayan jikinshi ya kwanta daga shi sai shorts, sai murmushi kawai yake he never believe he will be this happy ever again, yanzu he feels so alive, bayan kaman minti goma mufida ta shigo da tray mai dauke da food warmers samanshi, yana jin motsin mutum falonshi yayi saurin mikewa ya leka yagan itace, da Sauri ya karasa inda take ya amshi tray din ya ajiye kan mini dining sannan ya dauketa chak kaman wata baby
"Pls....drop me...." Tafada tana kokarin sauka daga hannunshi,
"I want to give you baby...yau in Allah ya yarda sai kin samu ciki...." Ya fada yana shiga bedroom din, kallon how bright his face look mufida tayi taji wani irin haushi, kan gadon ya ajiye ta yayi saurin cire shorts dake jikinshi sai rawa jikin yake kaman yau yayi aure, mufida mikewa tayi zaune daga kwancen daya barta, ta tsaya tana kallon yanda yake rawan jiki, wurgar da shorts din yayi ya hau kan gadon, da sauri mufida ta mike tsaye,
"Haba baby meye haka...I need you...now..." Yafada kamm mai jin bacci, kuka ta farayi tana cewa.
"Look how excited you are... Dayake ka samu wacce kake so...you never loved me...kawai pretending kake..." Ta fada cikin matsanacin kuka, yazid jingina yayi da gadon ya lumshe eyes, ahankali ya fara cewa
"Baby you are my first love....kece mace ta farko da zuciyata ta fara so besides iyayena da siblings dina....mufida I love you...wannan excitement da kike gani a face dina is because of yanzu hankalina ya kwanta...nasan yarinyan danayi molesting is save and sound....not because nafi sonta kanki....wallahi baby I will die for you...." Ya fada in the most loving and sweet voice, mufida kuka kawai take tana cewa
"I don't believe you...nasan itama you love her...." Murmushi yayi daga inda yake zaune naked yace
"Baby what I have for her is pity...not love..." Ya fada don y kwantar mata da hankali, hararanshi tayi
"Haka kuke cewa....kawai just say it...you love her...." Tafada tana kuka, mikewa yayi babu komai jikinshi, inda take tsaye yaje ya rike mata waist
"Lets make a passionate love....zo in mantar dake damuwanki...." Ya fada cikin zolaya yana daukanta, nuna Mashi tayi bataso amma saida ya shawo kanta ta bashi hadinkai. Bathroom ya shiga yayi wanka sannan ya hada mata ruwan itama tayi ta dawo ta kwanta gefenshi, da sauri ta mike zaune, yazid dake lumshe idanuwa kallon ta yayi
"Baby what's the problem?...."yafada shima yana mikewa zaune, hararanshi tayi cikin shagwaba sannan tace
" kar inna tazo...." Tafada tana kokarin maida kayan jikinta, dariya yayi ya kama gown din
"Inna bata nan ai...dawo ki huta..." Ya fada yana jawota, kara zame jikinta tayi
"Gaskiya aa....bari in koma tunda ka samu abinda kake so ..." Tafada tare da murguda Mashi baki, dariya ya karayi
"Ki huta zuwa karfe biyar zamu wuce abuja..." Idanuwa ta zaro
"Gaskiya ba haka mukayi da kai ba...you promised one week...ko fa wurin mommyna banje ba....nidai ka yi hakuri next week...kazo mu tafi...." Tafada kaman zatayi Mashi kuka, kura mata ido yayi cikin so da kauna
"Baby gaskiya I can't spend a whole week without you...kiyi hakuri mu tafi...next Friday kizo kiyiwa mom dinki two days...." Bai idaba ta fara bubbuga kafa kasa tana cewa
"You promise... Remember good Muslims always keep to their promises...." Itama bata idaba yace.
" naji...amma kidawo kiyi massaging dina...." Yafada yana daga mata gira, baki ta turo tana cewa
"Am tired...." Relaxing yayi ya rufe eyes kaman mai bacci yace
"Bakison yin sati daya kenan..." Ya fada mata atakaice,.
"Ina so . .." Tafada ahankali
"Then come back to bed...." Yafada ko eyes bai bude ba, turo baki tayi ta haye gadon, ahankali ya bude ido,
"Kam lallai ma....yanda nake naked haka nake son ganinki...banda wayau..." Ya fada mata, babu musu ta koma tsaye ta cire kayan jikinta sai kallon jikinta yake kaman babu gobe, lips dinshi yayi biting tare da bude mata hannuwanshi, ita kuma ta fada jikinshi
Nan wasa ya chanza tsakaninsu kuma, ita dai mufida bata bar mamakin change din yazid ba.
🧡💜💙💚💛❤
NA CUCE TA
💜💙💚💛❤🧡
®Zuwairat (ummumaryam)
3⃣3⃣
_Follow me on:_
*Wattpad @ummumaryam29*
*Email:[email protected]*
*IG: zuwairatummumaryam*
*Website:Www.ummumaryam.com*
*And also join my new Facebook group: Zuwairat ummumaryam and Zuwairat ummumaryam page.*
*Snapchat: ummumaryan29*
*Pls ina bukatan aduan Ku, don Allah duk sanda kukayi ibada Ku tuna dani da dukkan alumman Muslim, ina da abinda nakeso pls Ku rokan min Allah. Don't forget me plsssss*
Salem na zaune gaba kusa da driver while su dad suna baya. Salem daukan wayanshi yayi, ji yake kaman ya kira yazid ya fada Mashi amma he can't saboda su dad. Text yayi Mashi kaman
" _Ango!.... Ango!!!..... Ango!!!...."_ ya tura Mashi, alokacin yazid dake zaune office yasha suit looking more breathtaking than ever, bai Dade da gama waya da mufida ba, sai yaji karan shigan message, da kaman yayi ignoring sai kuma ya dauki wayan ya bude message din, dariya ya farayi tana cewa
"Sarkin zolaya..." Ya fada tana dailing number Salem, ringing ya farayi daga chna bangaren Salem ya kashe bai dauka ba, ya kara yi Mashi text kaman
" _Ango kasha kamshi...angon mufida...da khadija...."_ ya tura Mashi, yazid dayaji bai dauka ba ya ajiye wayan sai kuma karan text, kara daukan wayanshi yayi yaga another message daga Salem
"Wai what is this guy up to ne?..." Ya tambayi kanshi yana dariya at the same time yana kara dailing number Salem, still bai dauka ba few seconds sai ga another message daga Salem yana cewa
"The latest ango in town..." Wannan Karin bai kirashi ba sai shima yayi Mashi text kaman haka
" _Wai yau meke yi maka dadi ne haka?...."_ yazid ya tura Mashi. Sai ga reply kaman haka
" _In nayi maka albishir mai dadi me zakayi min?..."_ dariya yazid yayi yana shafa well groomed beard dinshi
" _Me kake so?..."_ya tura Mashi
" _Kayi min alkawarin zaka shiga gaba wajen jawo hankalin Maryam gareni...."_Salem ya turo Mashi, dariya ya kara yi Wanda ya bayyana open teeth dinshi,
"Kasan kome nace zatayi...amma it depends on abinda zaka fadamin...if it deserves it zanyi maka...amma in bai da dadi no deal..." Ya tura Mashi,
" _Yanzu dai in har na fada maka what makes you happy zakayi yanda nace ko... Deal?..."_ dariya yazid yayi yana cewa
"Wai meye haka ne? " don ko kadan hankalinshi bai je wajen dija ba,
_"Deal...amma can we talk on phone now? Am tired of typing.."_ ya tura Mashi, few seconds later Salem ya turo Mashi message kaman haka
"No...yanzu ina tare dasu dad dinku...daga family din su khadija muke....congratulations.. An daura maku aure!!!...." Ya turo Mashi, yazid budewa yayi yana karantawa, yana dariya kallon agogon hannunshi yayi don ganin date if it's April first amma yaga ba haka bane, yatsa ya dora kan bakinshi yana kallon wayan., rasa abinda zai fada Mashi yayi
_"No reply?..'_yaga message din Salem,
"Kadai San babu kyau shiga hakkin mu ko?... To ka shiga nawa..don this is not how to play a joke..." Yazid ya tura Mashi, few seconds later ya turo Mashi wani wani kaman
"Wallahi ba karya nake ba....kasan nafi karfin hakan...wallahi dad yace in rakoshi village dinsu khadija... Tare dashi da friends dinshi...muna zuwa sai kawunta yace ya baka...wannan mutum daya fada maka inda khadija take lokacin da mukazo...." Haka ya rubuta Mashi exactly abinda ya faru a turawa yazid, anutse yazid ya zauna ya karanta, baisan lokacin daya mike ya daka tsalle tare dacewa
"Alhamdulillah!!!!!......" Da karfi ba,
Nan take ya durkusa ya fara sujjada babu slowing down, babu abinda yake cewa sai
" alhamdulillah...dija is mine...alhamdulillah.. Dija is mine...." Yake ta maimaitawa, karan shigan message ne yadawo dashi hayyacinshi, a sauri ya dauki wayan,
" _Just remember what you promised..."_ Salem ya sake turo Mashi. Dariya kawai yayi sannan yayi relaxing a kujera yana juyawa ahankali, sai lumshe eyes kawai yake cike da nutsuwa da farinciki, ko ranar daya auri mufida bai ji irin dadin da yake ji ba yanzu. Tunawa yayi da gidanshi na Kano, yasan na mata hudu ne amma part din mufida kawai ke da kaya, bai jira ya samu confirmation daga wajen dad ba ya dauki wayan shi yayi dailing number wani danuwansu dake dealer na kaya daga na falo to bedroom Dana kitchen babu abinda bai saidawa, bayan sun gaisa yazid ya fara cewa
"Wai nawa yake costing mutum in zaiyi furnishing 3 bedroom flat?..." Ya tambayeshi babu wasting of time,
"You mean in mu zamuyi komai har curtains da sauransu?..."
"Yes..." Yazid ya amsa Mashi,
"Well it depends... In irin kayan nan ne zaiyi sauki akan in kayan waje ne..." Shuru yazid yayi for a while sannan yace
"In na wajene dukkan kayan zaiyi nawa?..... "Ya tambayeshi,
" in komai na gidan har curtains da kitchen utensils daga waje zaa kawo gaskiya zaa bawa 5m baya..." Baki yazid ya bude yana tuna irin kayan da uwar mufida ta zuba mata
"Gaskiya sunyi kokari.. " ya fada ciki ran shi
"To in kaman falo da bedroom daya an saka kayan waje sai sauran bedrooms din kayan Nigeria fa?..." Yazid ya tambayeshi,
"Gaskiya in haka ne zaa samu sauki sosai....kuma kayan mu na gida sunfi da waje juriya...sai dai kasan mutane da son kyale2...amma maganar gaskiya namu kayan are the best...." Ya shaidawa yazid
"Are you sure?..." Yazid ya tambayeshi yana relaxing a kujeranshi,
"Ai kasan I will not lead astry...gaskiya na fada maka...."
"OK....kana da wasu kasa ko zai anyi order?...".
" da akwai wasu mana..."
"OK...in na shigo Kano zan zo ganinsu...."
"To shikenan..." Mutumin ya amsa Mashi sannan sukayi sallama. Ajiye wayan yayi tare da mikewa kaman. Zaiyi wani abu sai kuma ya koma ya zauna, duk ya rude, mufida CE ta fado Mashi nan take mood dinshi ya chanza, yasan she can't stop him from taking another wife amma yana tausaya mata, yasan she won't take it likely kuma he's sure she will cry her eyes out, text yayi mata kaman
_"Baby I love you one thousand times...."_
Ya tura mata yana murmushi kaman ba yanzu suka gama waya ba, ko second talatin baa yi ba sai ga reply dinta da
_"I love you Lodi Lodi my Prince charming.. Dagani sai kai..."_ dariya yayi tare da rubuta mata
_" daman babyna daga ni sai ke mana sai in dai kaddaran Allah... Kinsan babyna kaddara ta riga fata... "_ ya tura mata sai yayi saurin kashe wayan don yasan kira zatayi.
🧡💜💙💚💛❤
NA CUCE TA
💜💙💚💛❤🧡
®Zuwairat (ummumpls am)
3⃣4⃣
_Follow me on:_
*Wattpad @ummumaryam29*
*Email:[email protected]*
*IG: zuwairatummumaryam*
*Website:Www.ummumaryam.com*
*And also join my new Facebook group: Zuwairat ummumaryam and Zuwairat ummumaryam page.*
*Snapchat: ummumaryan29*
_Sweethearts ina me yi maku happy Ramadan in advance, Allah ya amshi duk ibadun da zamuyi._
*In har my novels make you happy and keeps you entertained then pls repay me with your prayers, dan Allah kar Ku manta dani😥*
*Don't forget to vote and comments*
Kuka kawai take tana tunanin irin rayuwan da zatayi inda zaa kaita, kullum adua take ta koma gida don ta dinga yiwa ammi dukkan house chores don da tana yi mata gardama in ta sata aiki kaman wanke2 da sauransu amma yanzu she wants to do everything for her amma gashi bata kara samun daman ba. Kara volume din kukan ta tayi nurse dake zaune tana kallon ta sannan tana wondering abinda ke faruwa ta mike tazo inda dija ke zaune bakin gadon ta maida legs dinta kan gado tana cewa
"Ki bar kukan haka nan...kin San baki da lafiya...yi shuru kinji?...." Ta fada mata, dija kara fashewa tayi da kuka tana cewa
"Dan Allah ki kirawo ammi ta tafi dani gida....banason aure....." Tafada cikin matsanacin kuka, shoulder dinta nurse ta dafa still confused tace
"Kiyi hakuri kinji...baayiwa iyaye gardama...ki dauki kaddara...goge hawayenki..." Ta fada mata, ahankali dija ta sa bayan hannunta tagoge face dinta tana kallon kudin dake hannunta,
"To dan Allah ki karata ta amshi kudin...wallahi banason kudin...." Tafada new tears na rolling, still rarrashinta nurse ta dingayi har bacci ya dauketa.
Tana bacci tana sauke ajiyan zuciya.
Abangaren yazid kam sai karfe 12 ya iso gidansu bayan ya bawa danuwansu keys to part din dija. Yana parking ya nufi part din dad dinshi, sai sauri yake don yasan he's around.
Da sallama ya shiga dad ya amsa Mashi, zama yayi gefe daya ya gaida dad ya amsa in a Normal tune, bayan kamn minti biyu dad ya fara cewa
"Daman abinda yasa na kiraka shine sabida wannan yarinyan....munje gidansu da taimakon abokinka Salem....kuma alhamdulillah kawunta ya baka inda ya nemi a daura maku aure..." Idanuwa yazid ya lumshe hearing it from his dad makes it official
"So an daura maku aure..." Dad ya fada yana gyara zamanshi
"Kuma kawunta ya shaida min zai fada min lokacin daya kamata ayi bikin in yaje jos...jiya da dare ya kirani ya fadamin sun yanke hukuncin ba sai an yi wata shagalin biki ba...kawai sunce in an sallameta daga hospital an daukota...kaji yanda mukayi..." Yazid da kanshi ke kasa yana sauke ajiyan zuciya ahankali ya sake lumshe eyes dayaji ance from hospital a wuce da dija gidanshi, he never sees that coming,
"Thanks dad...." Yafada cikin sanyin murya,
"Don't thank me..." Dad ya katse shi sannan yacigaba dacewa
"Yazid!..." Dad ya kirashi,
"Naam..." Ya amsa Mashi tare da daga kanshi ya kalleshi for just few seconds ya kara sadda kanshi kasa,
"Mata biyu is not a joke....ka zama mai adalci...kar ka shiga hakkin kowa for any reason in the world...ka rike gidanka da adua...make them each others friend not enemies... Don't make them jealous... Make each and every one of them feel like and angel...banda son kai... Kar kace tunda wannan is not educated ko tunda yar kauyece ka shiga hakkinta wallahi the unjust shall never go unpunished.... Kana jina?..." Dad ya tambayeshi sounding very serious than ever, ahankali yazid yayi nodding,
"Remember all I have said and you shall have a peaceful home...ai kana ganin tunda kake baka taba ganin ko jin hayaniyyan iyayenka mata ba...to that's the secret... Nasan at times zakaji daya tafi kwanta maka ka daya amma never try to show it in public... Kawai ka nuna mata how much you love her when you are alone... Kadaiji ko?..." Dad yafada yana rike kunneshi don ya shaidawa yazid he's damn serious
"Yes dad...nagode... I will try any human in yi adalci a tsakaninsu..." Yafada kanshi kasa,
"That's very good...yanzu yaushe zaa daukota?..."
"I think Saturday..."
"OK...about the boy...inason a raineshi gidan inna...ko kanason Ku zauna tare?...." Dad ya tambayeshi, da Sauri yazid ya girgiza kai yana mai jin dadin abun.
"Good...jiya mommies dinka sunce doc Zara zata dinga kula da yaron har ya fita daga neonate stage..."
"Mahmud... Sunanshi Mahmud..." Yafada cikin sanyin murya.
"That's good...nice name...sai ka dauki rago biyu daga gona a yanka ranar asabar...."
"OK dad...nagode...." Yafada sounding very happy. Mikewa yayi ya fita daga wurin dad ya bi bayanshi da kallo yana murmushi. Part din mom dinshi ya nufa wayanshi ya fara ringing, jin ringing din yasa shi sanin cewa mufidace, murmushi yayi tare da picking call sannan ya sanyanya voice dinshi tare dacewa.
"My baby..."
"Yes babyna...baka iso bane?..."
"Na iso...yanzu na baro wajen dad..." Ya fada cikin sanyin murya
"Shine ko ka Karina ka fadamin kazo..."
"Sorry my love.... I wanted to surprise you ne..." Yafada muryan shi bai fita sosai,
"Baby wani abu?... muryanka kaman kayi kuka..." Murmushi yayi ya kara kashe murya
"Am OK...bari in wanka sai inzo in daukoki..." Yafada sounding very dull.
"Pls baby kana tada min hankali... Me dad ya fada maka?..." Tafada kaman zatyi kuka,
"Ki kwantar da hankalinki...in na daukoki ko me ke nan zakiji..." Ya shaida Mata,
"Me zan ajiye maka?...
" don't worry babyna....sai nazo... " tafada ahankali sannan ya katse wayan. Dariya yayi yana cewa
"At least bazaki ga laifina sosai ba..." Fada yana bude kofan part din mom dinshi.
🧡💜💙💚💛❤
NA CUCE TA
💜💙💚💛❤🧡
®Zuwairat (ummumpls am)
3⃣5⃣
_Follow me on:_
*Wattpad @ummumaryam29*
*Email:[email protected]*
*IG: zuwairatummumaryam*
*Website:Www.ummumaryam.com*
*And also join my new Facebook group: Zuwairat ummumaryam and Zuwairat ummumaryam page.*
*Snapchat: ummumaryan29*
Bayan an gama aka saka mata shoes da suka hau da sky blue Arabian gown dake jikinta. Perfumes matar ta fesa mata sannan ta tattara kayanta cikin bag tace
"Amarya kinyi kyau...." Tafada tana fiddo waya daga cikin pause dinta, pics tayi mata sannan ta fita daga dakin, ita ai dija sai feeling so weird don gani take kaman an damkar mata buhun cement a face dinta don nauyi taji fuskanta yayi mata.
"To ki tashi mu tafi...." Wata yar uwan ammi ta fada mata, jiki ba kwari ta mike idanuwanta cike da kwalla amma basu zubo ba, wurin grandparent dinta aka kaita suka karayi mata adua sai wajen amminta nan dija ta dinga kuka kaman ranta zai fita, tana kuka tana dafa maranta. Saida ammi ta daka mata tsawa sannan tayi shuru
"Kuma wallahi kar ki bari inji ance kiyiwa mijinki laifi...duk abinda yace kiyi kiyi kina jina?"..." Da Sauri ta daga mata kai
"Allah ya kaddara saduwanmu...tashi ki tafi Allah ya yi maki albarka ya yafe maki kurakurenki...." Jiki na rawa dija ta mike mata na biye daita, suna fita waje mata na tsaye cike da waje wasu sunyi ready zasu bi ta don kashe qarkwatan idanuwansu. Bayan an nunawa dija motan Salem ta shiga baya sai kuka take, sai yau Salem yaga dija, duk da kanta na kasa jikinta ya nuna karamar yarinya ce, murmushi yayi ya kauda kanshi gefe cikin ranshi yana cewa
"Shege yazid...." Salem lekawa yayi a mirror yaga yanda mata ke rige2 shiga mota
"Allah yasa kar su lalata masu mota. Bai Ankara ba wasu mata kusan su uku suna kikarin shiga gidan gaban motanshi, sai ture juna suke kaman wasu awakai, kaman yayi magana sai kuma yayi shuru
"Ki bari ni na kamata in bita ba ke ba..." Inji daya daga cikin su,
"Lallai ma..." Daya ta fada, matar datayiwa dija makeup dake zaune baya kusa da dija ta tabe baki sannan tace
"Haba kubi ahankali mana...ko so kuke Ku lalata masu mota..." Tafada cikin tsiwa da Sauri suka ja baya daya ta shiga. Salem ya fixgi motan suka bar wajen, duk sauran cars na dauke a mutane 8 biyar baya sai biyu gaba da driver. Salem kam yayi deciding bai maidosu saidai ya samo bus da zai maidosu, babu abind ke tashi cikin motan sai sheshekan dija.
Bayan sun gama sukayi wanka tare mufida ta zauna gaban mirror yazid ya goge mata gashi da karami towel sannan ya shafa mai hair cream tare da combing kan, kawai yanayi yana kallon ta tacikin mirror yana aduan Allah yasa this is not a trap don ko kadan babu wata damuwa tattare daita hes wondering how comes don lokacin daya shaidawa mufida halinda ake ciki tamkar zaa kwantar daita hospital, hannunta data dora kan hannunshi ya maidoshi hayyacinshi, murmushi ya sakar mata yana cewa
"Baby I love you... Kinsan wannan shine abinda kikayimin daya fi komai burgeni...thank you.. " murmushi tayi dukda maganar shi ta bata mata rai wato duk kokarin da take wajen biya Mashi bukatan shi bata burgeshi kaman wannan ba, amma ko kadan bata nuna Mashi hakan ba saboda advice da mom dinta ta bata.
"Baby na zauna nayi tunanin babu komai duniya...sannan banason rabonda ke tsakaninka daita ya aikadani lahira...so kawai Allah ya bamu zaman lafiya...kuma pls promise me you will love and cherished me all the days of my life...." Tafada Mashi cikin natsuwa, hannuwanshi yayi rounding waist dinta daga inda take zaune yayi hugging bayanta,
"Baby I will love you for ever...I wish dukkan mata zasuyi yadda kikayi...su San cewa what will be will always be nor matter what...." Yafada yana kissing bayan wuyanta
"Baby I love you too..." Tafada tana shafa face dinshi dake bayanta.
"Yanzu baby tell me abinda kikeso inyi maki...." Shuru tayi kaman tana tunani for a while sannan tace
"Why not mu bari muje umrah tare...." Dadi yazid ya karaji ya kara rungume yana jin wani irin sonta da kaunarta har cikin system dinshi.
"That sounds perfect my Queen... Yanzu yaushe su Aisha zasuzo?..."
"Zuwa later..."
"OK muyi sallah...kafin ki shirya kafin su zo...and pls my Queen kar ki biyewa duk abinda zasuce....I know them too well...." Murmushi mufida tayi tace
"Baby don't worry... I won't let anyone lead me astray..." Tayi assuring dinshi
Murmushin jin dadi yayi bude closet ya saka jallabiya ya fita sallan asr. Itama doguwar riga tasa tayi sallah.
🧡💜💙💚💛❤
NA CUCE TA
💜💙💚💛❤🧡
®Zuwairat (ummummaryam)
3⃣6⃣
_Follow me on:_
*Wattpad @ummumaryam29*
*Email:[email protected]*
*IG: zuwairatummumaryam*
*Website:Www.ummumaryam.com*
*And also join my new Facebook group: Zuwairat ummumaryam and Zuwairat ummumaryam page.*
*Snapchat: ummumaryan29*
*Wishing all my beautiful people happy sallah, Allah yasa dukkan ibadun mu* *karbabbune, Ameen*
Ahankali ya bude kofan yana aduan Allah yasa Matan da suka rakota sunyi bacci, yana shiga falon luckily mata biyar ya gani kwance kasan tiles suna bacci, kaman barawo ya taka yana aduan Allah yasa tana inda she's suppose to be, yana bude kofan bedroom daya fi dukkan sauran haduwa ya ganta kwance kasa sannan babu kowa, da Sauri ya shiga kaman Mara gaskiya ya maida kofan ya rufe, ya yazo ya zauna gabanta bata san ya shiga ba, zama yayi yana kallon yanda take sauke ajiyan zuciya kaman wacce tayi 360 race.
Kawai sai ya saki murmushi yana lumshe eyes kaman Wanda aka yiwa albishir da aljanna. Kallon yanda take shessheka kawai yake don ya san ba karamin kuka tasha ba, kallon hannunta dake kan maranta yayi., ahankali ya mike bayan ya ajiye drugs da abinci daya shigo dasu. Cikin saddo ya bude kofa ya fita yana tafiya ahankali har ya isa kitchen, kara kallon kitchen din yayi yana tunanin ya gan dija tana amfani da kayan kitchen din don ko shi da kanshi bai san amfanin wasu kayan ba don he's not use to kitchen. Wani cup ya. Dauka cikin kayan da aka jera ya kai sink ya wanke sannan ya dauki plate shima ya wanke sannan ya fito. Kara shiga dakin still tana kwance yanda take. Zama yayi ya cika cup da milk sannan ya fiddo ragolis water ya ajiye gefen milk din, plate ya dauka ya zuba roasted meat, hannu ya daga kaman ya tadata amma baisan abinda zai tada mata hankali, yafi minti biyar yana daga hannu amma yana rasa courage, amma ganin wankin hula zai kaishi dare yasa yayi karfin halin dan taba kafanta, aikam a firgice ta farka tana mazurai, kallon Wanda ya tadata tayi da kyau ta tabbatar yazid ne, nan take ta fara ja da baya tana yarfe hannunta at the same time tana fashewa da kuka
Cikin kuka ta fara cewa
"Wayyo Allah na....wayyo ammi na shiga uku..." Tafda sounding very tired and fed up, sai ka take da baya while shikuma yayi kuri ya kura mata ido babu abinda yake sai kallon ta. Dija najin ta kai bango ta kara volume din kukanta. Yazid ji yayi kaman ya rikota amma yasan it will only make it worst. Gyara zamanshi yayi tare dayin ganmo da legs dinshi duk eyes dinshi kan ta,
" tashi ki shiga bathroom ki wanko bakinki..." Ya fada sounding formal, da sauri ta girgiza kai batare datace Kala ba, kuka tacigaba dayi
"Nace ki shiga bathroom ki wanko bakinki..." Yafada da karfi, aikam da sauri ta mike tashiga bathroom, tana shiga ya fara dariya yana girgiza kai, ya gano one of her weakness, which is tsoro, yasan tamkar monster yake wajenta and he's going to use it to his advantage, dija na shiga ta dafa bathtub tana kuka, tana mamakin duniya bayan duk abinda yayi mata amma sun hadata aure dashi, cikin kuka ta fara cewa
"Don sunga bani d baba....don Abba ya mutu...shiyasa sukayi min haka..." Tafada cikin kuka, ji tayi muryan yazid nacewa
"Ina jiranki...." Da sauri ta dubi toothpaste rack and dispenser ta dauki brush ta zaro toothpaste ta zuba jikinta sai rawa kawai yake, cikin sauri ta wanke bakin ta fito face dinta sharkaf da hawaye, daga kai yayi babu faraa sosai kuma fuskanshi ba daure yake ba, tsaye tayi bata da niyyan zama
"Ki zauna mana...." Yafada mata, da sauri ta saki jikinta ta zauna sai kuma ta rike maranta, mikewa yayi ya dauki milk da plate ya ajiye gabanta.
"Bissimillah....." Yafada mata tare da nuna abubuwan dake gabanta, da sauri ta girgiza kai tana kuka,
"Kinason ranki ya baci?..." Ya tambayeta, da sauri ta sake girgiza kai,
"To ki cinye yanzu nan...." Bai idaba ta fara cin naman tana kuka, duk cin da zatayi sai tears dinta ya diga, har ta koshi amma tana tsoro daina ci, gani yayi tana Neman cinye kaza daya kuma da alaman ta koshi amma bata Iya dainawa
Kallon yanda take tauna nama kaman paper yayi, kauda kai gefe yayi ya saki murmushi cos he's enjoying the moment don yasan Yana daga cikin abinda zai dinga zolayanta dashi in future, dauke plate din naman yayi ya maidata gefe sannan ya dauki cup of milk ya ajiye gabanta,
"Bissimillah..." Ya sake fada mata, tana shesssheka ta dauki cup din tana sha tana kuka at the same time tana tunanin halin d zata fada yau don tasan bazai fasa yi mata abinda yayi mata da ba, har yanzu bata bar tunanin dalilim dayasa ammi ta yarda aka hadata da irin wannan mutum ba, ajiye empty cup din tayi tare da goge bakinta da bayan hannunta, yazid daukan ledan drugs din yayi ya bude ya ballo wayanda zatasha ya mika mata, ganin yayi bata amsa ba, hannu yasa ya kama right hand dinta Wanda yasa dija kara volume din kukanta, murmushi ya kara saki enjoying the tenderness and warmth of her skin, ajiye drugs din yayi cikin hannunta ya dauko ruwa daga cikin ledan daya shigo daita ya bude ya mika mata, jikinta na rawa ta amsa ta juye dukkan Maganin cikin bakinta ta zuba ruwa ta rumtse ido ta hadiye, mikewa yazid yayi ya shiga bathroom ya hada mata ruwan wanka ya fito,
"Ki tashi kije kiyi wanka...." Ya fada sounding so commanding, da sauri ta mike kaman Kazan
Da aka tsoma cikin ruwa ta shiga bathroom, tana kuka tana cire kayan jikinta, kallon kofan tayi don gani take kaman zai shigo, bathtub ta shiga don already tasan amfani shi tun sanda tayi aiki gidansu yazid. Jikinta na rawa ta gama ta fito ko goge jikinta batayiba ta maida kayanta ta fito kanta kasa sai hawaye ke diga,
"Ko pump albarka...." Yazid ya fada yana kallon yanda tears ke fita daga eyes dinta. Yazid mikewa yayi daga inda yake zaune ya je bakin gadon ya yaye duvet dake rufe da gadon sai wata bedsheets ya bayyana daga kasa
"Zo ki kwanta...." Ya umarceta, nan jikinta ya fara shaking to the extent yana ganin yanda duk jikinta ke rawa, yasan he has ruin her life and he promise himself to make things right again, he will do anything to make her trust and rely on him, duk tafiyan da zatayi sai jikinta yayi rawa, ajiye duvet din yayi ya nufeta, bata ankaraba ya dauketa, wani irin kuka ya kufceta mata
"Wayyo na shiga uku....ammi...." Tafada cikin matsanacin kuka, kasa tafiya yayi ya tsaya rike data kaman babu komai hannunshi, kurawa swollen and tired eyes dinta ido yayi yana kallon yanda tears ke rolling,
"Dan Allah..... Ciwona....ciwo gareni....kayi hakuri....." Tafada sounding so tired and afraid, idanuwanshi ne suka ciko da tears, ahankali ya fara girgiza mata kai,
"Khadija.... Kiyi hakuri...." Bai idaba tayi saurin daga Mashi kai tana kuka
"Abinda ya faru tsakanina dake kaddara ne....dan Allah ki yafe min....nayi maki alkawarin bazan cutar dake ba....bazan karayi maki abinda baki raayiba....duk abinda kikeso zanyi maki...." Duk maganar dayake babu abinda take sai daga Mashi kai cike da tsoronshi with her eyes closed, ahankali ya taka zuwa bakin gadon ya kwantar daita, bargon ya dauko ya rufa mata, zama yayi bakin gadon yana yana kallon ta, bayan kaman minti five ya mike yayi pecking goshinta sannan rage wutan dakin ya fita feeling so happy, cikin motanshi ya koma ya dauko dayan ledan ya kulle motan ya nufi part din mufida.
💜💙💚❤💛🧡
NA CUCE TA
❤💙💙💜💛🧡
®zuwairat( ummumaryam)
3⃣7⃣
_Follow me on_
Wattpad *@ummumaryam29*
Email : *[email protected]*
IG: *zuwairatummumaryam*
Website : *www.ummumaryam.com*
*And you can also join my new facebook group:
_zuwairat ummumaryam_ and _zuwairat ummumaryam page_ to get updates on my novels.*
Ajiyan zuciya ya saki
"Pls ya Allah let it be like this for ever.... " ya fada yana kallon yanda mufida ya manna dija kan chest dinta tana shafa bayanta, mufida daga Kan dija tayi tana kallon how weak, fragile and innocent she looks, ahankali tadaga hannunta ta goge mata face tana cewa
"ko daina kuka kinji?" ahankali dija ta daga mata Kai, mufida mamaki take da bata jinhaushin dija for a bit instead tafi him haushin yazid.
"kinci abinci?.." ta tambayeta cikin sanyin murya, Kai dija ta girgiza mata,
" to muje kici abinci.... " mufida tafada tana rike da hannunta while going into dijas apartment, Dan tirjewa dija tayi sannan tace
" nakoshi.... Gida... Nakeso... Su tafi... Dani.... " ta fada tana kallon bus daya fita daga cikin gidan,
"ai yanzu nan ne gidanki.... " da sauri dija ta girgiza mata Kai tana cewa
" banso... " tafada tana fashewa da sabon kuka,
"hmm ai dole kice bakiso... Don I understand what you went through in his hands...ni naji jiki balle ke? ". Mufida tafada cikin ranta,
" bakison zama Dani? " mufida ta tambayeta tana murmushi, cikin kuka dija ta ce
"inaso... "
"to kiyi hakuri mu zauna tare kinjiko? " da sauri dija ta gyada mata kai,
"to muje kici abinci... " inji mufida, dija bata Kara cewa komai ba tabi bayanta hannunsu rike dajuna. Mufida Kara kallon Falon tayi for the second time tasan yazid ko family dinshi sukayi mata kayan.
" kizauna in je in dauko maki abinci... " inji mufida tafada tana zaunar daita kan kujera,
"da akwai abinci Chan dakin... Bari in dauko wannan... " dija ta fada tana mikewa,
Ahankali ta taka ta shiga bedroom dinta mufida tabi bayanta da kallo tana cewa
"maza basu da imani.... " ta fada kasan breath dinta. Dija dauko abinci da aka bata Dazun tayi ta fito dashi kanta kasa,
"gashi... " dija ta fada tana nuna mata abincin, amsa mufida tayi ta bude taga it's rice and stew da few slices of plantain,
"ki ajiye wannan... Bari in dauko maki wani... " mufida dake maida murfin takeaway din. Amsa dija tayi while itakuma mufida ta Mike tafita daga cikin part din, ajiye abincin dija tayi ta koma tazauna kasa kamar ba matar gidan ba.
Mufida na shiga part dinta ta tarda yazid zaune yana ganinta yayi saurin mikewa ya rungumeta, harara ta watsawa bayanshi tana cewa
"Wai meye? " Dariya yayi yana cewa
"baby you're the best.... "
"wato don na nunawa matarka so shine kake jin dadi ko?.. That shows that you care for her happiness more than mine.... " bata idaba ya tari numfashinta yana cewa
"you know ba haka bane...kawai am happy that the love you have for me bai rufe maki ido ba.... I love you so much babyna...."
"naji... " ta fada tana tureshi gefe daya, sakinta yayi ta shiga kitchen yabi bayanta wanting to know what she's up-to, gani yayi tanazuba sauran pepper soup da sukayi breakfast dashi cikin food warmer,
"baby ina zaki Kai wannan Kuma? " ya tambayeta dukda yasan it's for dija, banza mufida tayi dashi ta hada tea cikin mug ta ajiye kan tray, ta juyo ta kalleshi,
"ka kaiwa matarka.... " ta fada mashi atakaice, murmushi yayi
"why not a kirata nan taci... Basai kin Kai mata ba.... " inji yazid,
" alright then... " mufida ta fada tana fito da abincin daga kitchen zuwa dining table, kaman walkiya yazid ya fita daga part din mufida ya shiga part din dija dasallama ya shiga Wanda yasa dija muguwar zaune tare da shan jinin jikinta, bata daga Kai ba sannan bata da karfin halin amsa sallamanshi, maimaitawa yayi amma still kanta kasa Kuma no response karawa yayi for the third time amma bata amsa ba,
"khadija.... " da sauri ta daga kanta idanuwanta cike da kwalla don she's expecting her guidance angel not him,
"baki amsa min sallamaba... " ya fada mata yana zama kan kujera dake kusa da inda take zaune Wanda yasa jikinshi Dan ta ba nata da sauri ta matsa gaba tana crawling Baisan lokacin da Dariyaya kufce mashi ba don she's acting like taga wani irin monster,
"small baby baki amsa min sallamaba... Ko in sake.... " ya tambayeta yana kallon yanda hannunta ke rawa, da sauri ta girgiza mashi Kai alaman Kar ya sake, shuru yayi yana kallon ta, he wants to hear her voice ko once ne,
" baki gaidani ba.... " yafada don yaji abinda zatace, shuru tayi bata daga Kai ba, sai wasatake da crumbling fingers dinta kaman ta gudu daga inda take zaune kawai take ji,
"Pls baby kigaidani mana... Nifa mijinki ne.... " yafada yana marairaice murya kaman karamin yaro,
"kaiba mijina bane... " tafada cikin ranta not knowing its out loud, kallon ta yazid yayi full of surprise
"nine na mijinki ba?... " da sauri dija ta girgiza Kai tana fashewa da kuka, shuru yayi yana kallon ta, sai kuka take kaman an doketa,
"tashi ki wanko fuskanki kizomuje kici abinci.... " ya fada mata atakaice, da sauri ta Mike tsaye ta shiga bedroom dinta, straight bathroom ya shiga ta wanke face dinta ta fito tayi tsaye bakin kofan bedroom, mikewa yayi
"ki taho mana... " ahankali ta taka zuwa inda yake tsaye,
"ya ciwonki... " ya tambayeta, shuru tayi babu response kura mata ido yayi yana cewa
"in bakison mu bata... Duk tambayan da nayi maki ki dinga bani amsa kinji ko? " daga mashi Kai tayi, Kama hannun ta yayi suka Kama hanyan waje, har sun iso bakin kofaya Tsaya ya juyo kawai sai ya mannata ga kirjinshi, nan take ta Fara kuka sosai wanda yasa yayi saurin sakinta
"Wai an fada maki wani abu zanyi maki ne?... Ba jiya na fada maki ban Kara yi maki abinda baki so ba?..." yafada sannan ya fita daga dakin tana biyedashi sai goge face take da bayan hannunta. Yazid ya shiga part din mufida ya sallamata amsa mashi kusa da ita ya je ya zauna sannan Itama dija ta shigo kanta kasa,
"zo kizauna nan.... " mufida ta fada mata tananuna mata kusa da yazid, ahankali ta taka zuwa inda yake zaune amma sai ta zauna kasa
"ki zauna kan kujera mana Dan Allah... Kawai sai ki kama zama kasa... " inji mufida, ahankali ta Mike tazauna gefen yazid amma far from him. Yazid kallon dija yayisannan ya Kalli mufida
"baby GA kanwar ki... Ai you have seen the way she is... To if you want her to be like this continuesly then take her close to yourself... Kar kibari wata ta shiga tsakaninku... Pls baby...take her as the sister you never had.... " ya fada yana rike da hannunta,
"insha Allah... I will try my best... " tafada cikin sanyin murya, kiss yazid yayi wa cheek dinta sannan ya juya ga dija Itama ya kama hannunta, he can feel her trembling amma basar,
"small baby... Ya kirata.. Kinga wannan antynki ce... " ya nuna mata mufida sannan yacigaba dacewa
"Kar in kuskura inji kinyi mata ba daidaiba... Kome tace kiyi shi zakiyi don nasan bazata sakaki hanya Mara kyau ba.. Ki girmamata AI Kinga ba saarki bace don haka Kar inji ko in gani raini ya shiga tsakaninku... Kina jina? " yafada in a soft tune still rike da hannunsu, da sauri ta daga mashi Kai hawaye na rolling
"Wai kukan me kike Kuma? " yazid ya tambayeta, da kaman Kar ta amsa amma sai ta tuna maganar daya fada mata sai cewa tayi
"gida.... Mu..... Nakeso... " tafada tana Ida fashewa da kuka, da sauri mufida ta Mike ya koma wurinta ta Kama mata hannu, da sauri dija ta zare hannunta daga na yazid ta maida cikin na mufida, hawayenta mufida ta goge sannan tace
"bakinyi min alkawarin zaki zauna Dani ba?... "
"Eh.... " dija ta fada cikin kuka
"to kibar cewa gida zaki... Ai nan ne gidanki yanzu kinji" nodding tayi
"muje kici abinci kinji dear..."
"...to... " tafada sannan ta Mike Daman kaman tana zaune kan kaya takeji. Kan dining suka zauna Su biyu while yazid yayi relaxing yana kallon mufida Kuma the more yana jin Sonta na ratsa heart dinshi
"hmm inama mata Su gane wannan sirrin... " yafada cikin ranshi.
Don abinda mufida keyikoda ba da gaske take ba it's OK by him don hakan na Kara mashi sonta cikin ranshi Kuma he hopes it's real. Pepper soup mufida ta bude tatura gaban dija nan ta Fara ci tana shessheka. Yazid mikewa yayi yazo kan dining ya dafa shoulder din mufida sannan yace
"baby Bari in je in kwanta... Kudinga shiryawa... Zamu wuce after lunch.... " ya fada da mata sannan ya bar Wajen, Hakanya ya bawa dija Daman sakin jikinta taci Tasha ta koshi don she feels free in tana tare da mufida.
Yazid na komawa ya Kira hajiya karama yana fada mata ta rokar mashi dad ya amince ya bar dija nan Kano nan hajiya karama tace bata San zancenba, Dan marairaice fuska yayi sannan yace
" in barta wajenki mana... Ni wallahi Banason tafiya daita... Nafison hakan... "
"no... Ka tafi daita kawai shi yafi... " ta sake fada mashi,
"yanzu inzo dasu nan gidan kafin mu wuce? " ya tambayeta yana aduan Allah yasa tace kawai Su wuce
"let me ask anty... I will get back to you "ta fada mashi sannan ta katse wayan.
🧡💛💚❤💙💜
NA CUCE TA
💜💙💚💛🧡❤
®Zuwairat ( ummumaryam)
3⃣8⃣
Yana tuki suna hira da mufida while yana kallon dija ta mirror, dija ta kurawa waje daya ido tana tunani, ba komai take tunani ba illah daukan dataga yazid yayiwa mufida, abin ya mugun daure mata kai, tambayan da takewa kanta shine Bai taba yiwa mufida abinda yayi mata ba,
"Killan" ta fada cikin ranta don ta tabbayar da ya taba shayar da ita wannan azaban ko amafarki bazata yarda ya rike mata hannu ba balle ya zagaya hannu ya dauketa kuma ta amince, Dan ajiyan zuciya ta saki tana sake direction din tunaninta zuwa inda zasu, kawai said ta fara aduan Allah yasa gida zai maidata don ko a lahira bata fatan zama 10km to him, kwata2 bata sonshi kusa da inda take, mufidace ta juyo ta kalleta tare da sakar mata murmushi ta sadda kanta kasa batare data maida mata martani ba don wani irin kallon mamaki kawai take mata.
Karfe 7 saura suka isa garin abuja, inda ya saba yi masu takeaway duk sanda sukaje outing da mufida ko duksan bayason ta sha wahalan dafa abinci yayi parking, rikewa mufida hannu yayi tare dayi mata kiss a hannun sannan yace
"Sugar me zakici?..." Ya tambayeta dukda yasan her favourite,
"The usual..." Tafada tana dariya at the same time tana daga Mashi gira daya, dariya shima yayi yace
"Daman I know...kawai don in fita hakkinki yasa na tambayeki..." Yafada sounding very romantic, juyawa yayi wearing a lovly smile yana kallon dija da kanta ke kasa don tunda taga ya rike mata hannu ta sadda kanta kasa,
"Small baby me zakici?..." Ya tambayeta yana wishing ko zata daga kai sama su Dan hada ido amma ko daga kai bata yi ba balle ta amsa Mashi, kara maimaita tambayan yayi Amman no response, mufidace ta juyo daga inda take zaune tace
"Dear me kike shaawan ci?..." Ta tambayeta cikin natsuwa, ahankali ta daga kai tana kallon mufida tace
"Babu komai ..." Ta amsa mata in one word ta maida kanta kasa, kallon ta yazid yayi for almost ten seconds sannan ya fita daga cikin motan.
After like 25 minutes ya fito da ledas ya bude baya ya ajiye gefen dija sannan ya sjiga suka kama hanyan CBN quarters. Suna shiga gate dija ta bude baki tana kallon new environment dinta don dukda dare ne tamkar rana don wurin kal da haske. Parking lot yayi parking sannan ya fito mufida ta fito, dija kam tana zaune bata fito ba, saida ya bude booth ya dauko bag dinta sannan ya bude mata kofa tayi saurin fitiwa,attitude dinta is so funny and annoying to him and he knows the exact way to stop it. In Baku mance ba I once told you yazid yana da flat a CBN quarters which is four bedrooms and well furnished. To part dinshi ya shiga yana Jan bag dinta, mufida ma shiga tayi while dija na tafiya ahankali tana kalle2 sannan ta shiga ciki. Yazid na rufe kofa ya ajiye bag din ya nufi inda mufida ke tsaye, wani irin hug yayi mata ya baya yana kissing wuyanta, da sauri mufida ta fara cewa
"Pls baby stop...don't let your wife downgrade me...pls mana..." Tafada ahankali,
"She won't..." Ya amsa mata yana licking wuyanta, dija ji tayi kaman tayi tsuntsu ta tashi saboda kunya Amman kuma hakan bai hanata kallon su kaman movie ba,
"Baby pls stop....am begging..." Inji mufida,
"I miss your body baby... Pls give it to me tonight..." Yafada yana shafa belli dinta da two hands dinshi sannan yadan saci kallon dija ta wutsiyan ido sukayi ido hudu ya daga mata gira daya, da sauri ta dauke kanta,
"You know sauran six days..." Inji mufida dake kokarin balle hannun yazid daga jikinta, kfa ya fara bubbugawa kaman yaro
"Pls don't kill me...have mercy sugar...mutuwa zanyi...." Yafada kaman zaiyi kuka kuma loud Wanda yasa dija kara sakin baki.
"Dear if you love Allah stop..." Inji mufida, da sauri ya balle hannun shi
"Na bari madame...yanxu wane daki zan kai kanwarki?..." Yafada yana rike da hannun ta,
"Anyone apart from mine..." Ta amsa Mashi, kiss yayi wa goshinta,
"You are the best... " ya fada mata sannan ya dauki bag din yana kama hannun dija, mufida relaxing kan wani buoyant sofa tayi tana mai jin dadi sannan tana godewa Allah da mijinta bai wani chanza mata bayan ya kara aure ba dukda tasan he loves dija so much Amman he's trying kar ya bata mata
"Ya rabbi kasa inci wannan jarabawan... " tafada cikin ranta while tana kallon yazid da dija sunyi wani corridor
Dija na tafiya jikinta na rawa sabida yanda ya rike mata hannu sanban tana tuna yanda yayiwa mufida, daya daga cikin doors dake inda suke ya bude, taga hadadden daki da komai intact, ajiye bag din yayi yana kallon yanda take kallon dakin, bata ankaraba ya rungumeta, daman hawaye are not that far from her eyes sai kuka, da sauri ya Dora hannu kan bakinshi yana cewa
"Shush...." Nan take ta hadiye kukan, Dan daga kai yayi yana kallon full boobs dinta da suka fito by force as a result of haihuwan datayi, ahankali ya daga hannun shi daya ya Dora sama while dayan hannun shi na rike da waist dinta, aikam kasa hadiye kukan tayi ta fara kuka tanacewa
"Dan Allah...." Bata idaba ya kara Dora hannu kan bakinshi yana cewa
"I said shush...kiyimin shuru tunda baki Iya magana ba..." Yafada yana caressing boobs dinta, cikin kuka ta fara cewa
"Na...Iya...magana..." Dan saurarawa yayi yana cewa
"Ni ban shaida batunda in nayi maki magana baki amsa min..." Yafada yana kallon how wet and sexy her lips looks,
"Na Iya..."
"Shine nace ni ban San kin iyaba..."
"Kayi...hakuri...." Tafada cikin kuka, ko kadan bai son ganin tears dinta don it hurts him like hell dongani yake she have cried enough, ahankali ya zare hannun shi daga inda ya ajiye su ya rike shoulder dinta
"Ki kalleni..." Ya umarceta da sauri ta daga kai ta zura Mashi ido,
"Kimason inyi maki abinda nayi maki a gidanmu?...." Bai idaba ta kara fashewa da kuka tana girgiza Mashi kai
"Kina so?..." Kara girgiza Mashi kai tayi
"To dga yau duk ranarda nayi maki magana baki amsa min ba...to ki tabbatar said nayi maki sau biyar...kina jina?..." Da sauri ta gyada Mashi kai
"Nafison ki dinga bani amsa da baki bada kai ba..."
"To..." Tafada tana trembling saboda tsoro.
"Kuma duk ranar dana ce kiyi abu kika ki yi to ki Sani babu mai hanani yi maki sau biyar... Kinji ko?..." Da sauri race
"Eh..."
"Good...yanzu kiyi sauri ki shiga wanka ki sake kaya ki fito waje muci abinci..." Bai idabatace
"To..." Tana juyawa, bayanta yabi da kallo dariya na Neman kufce mashi.
Sai da ta shiga bathroom ya fita, dakinsu da mufida ya shiga bayan ya umarci mufida ta tashi tayi sallah. Wanka ya shiga ya rama sallolin da ake binshi likewise itama mufida bayan sun idar mufida ta mike ta bude wardrobe ta fara fiddo kayan yazid dake cikin wardrobe din. Adua ya shafa ya kalleta yana cewa
"Baby INA zaki kai kayana?..."
"Your room...." Ta amsa Mashi atakaice,
"To ba nan bane dakina ?"
"No...kasan yanzu dole mu raba dakin...we are two now..." Tafada tana ida kwaso sauran,
"But pls baby da kin bar kayan nan...remember you yourself kinyi complain akan karantan yarinyan nan...so ko kadan ba zaman mata da miji zamuyi ba...it will take sometime kafin wani abun ya kara shiga tsakanin mu... So please don't send me away..." Ya fada kaman zaiyi mata kuka, Dan murmushi tayi tana cewa
"Baby is not as if am sending you away.... Kawai am doing the right thing..kasan babu ruwan Islam da reasons dinka...nidai raba kwana zaayi..." Tafada tana zipping bag data tura kayanshi ciki, Dan hada kai da gwaiwa yayi for few second sannan ya daga kai yace
"To naji...na raba one one day...ke kwana daya ita daya..." Yafada kaman baison raba days din,
"Hmmm dear daya baiyi kadan ba?..." Bata idaba ya katseta dacewa
"Aa...haka nakeso...kuma about cooking ya zamuyi kenan?... Nasani kuma kema kin San babu abinda zata Iya....ko in sa su mom su samo mai aiki?..." Ya tambayeta, Dan murmushi ta karayi sannan tace
"Don't worry about that...kawai zamu dinga shiga kitchen tare ina nuna mata what to do..." Ta fada calmly, lumshe idanuwa yazid yayi yana cewa
"Baby you will do that for me?..." Ahankali ta daga Mashi kai tana cewa
"Yes dear..." Da sauri ya mike ya rungume feeling so happy and excited,
"Baby there's no one like you... Baby you are the best...baby I love you so much...baby you are making me the happiest man on earth...Allah yayi maki albarka...indai aljannan yana kafata na daga maki ki shige kawai...." Yafda sounding very excited,
"Hmmm baby jin dadin na kyautawa matar Kane ko?..." Da sauri ya rufe bakinta da nashi yana kissing dinta in a passionate way, sai da yayi mai isanshi sannan yace
"Baby it's not like that... Kawai kina surprising dina ne....kina nunamin the real you... Maza da dama basu gane irin halin matan da suka aura sai sadda kaddara ta fada masu...yanzu na kara sanin ko ke wacece...and I love you more because of... Allah ya saki farin ciki fiye da yanda kika Sani...I love you..." Magana ya dingayi har saida mufida ta rufe Mashi baki, daukanta yayi sukayi falo inda suka tarda dija tsaye sanye da blue Arabian gown kaman wacce zata unguwa, bai dire mufida koina ba sai kan dining, dija dake tsaye yazo itama ya dauketa aikam tayi tsuru2 saboda fargaba.
Ajiyeta yayi kan dining yana dariya cikin ranshi yana cewa
"Wata rana da kanki zakice in daukeki..." Mufida mikewa tyi don ta jera masu abinci yace
"Sweetheart just sit and be my guest..." Ya fada mata sannan ya shiga kitchen ya dauko plate, dija dai kanta kasa ko daga kai batayi ba har ya dawo ya jerawa kowa abinci a gabanshi shima ya zuba nashi ya zauna suka fara ci amma dija bata fara ci ba saida suka hada ido ya daga mata gira daya sannan ta maida hankali ta cinye tas ya zuba mata drink tasha. Itama mufida tana gamawa ta mike ta shiga bedroom dinta ta fito da bag da kayan yazid ke ciki ta shiga dashi cikin daya daga cikin bedroom ta jera mashi sannan ta fito ta tarda yazid ya kwace plates yana wankewa, kitchen ta shiga ta rungumeshi ta baya tana cewa
"Baby good night..." Juyowa yayi ya kalleta yana goge wet hands dinshi da jean dake jikinshi yana cewa
"Wane good night babu ke kusa dani?..." Dariya kawai tayi ta fito ta barshi har lokacin dija na zaune kan dining waiting ace mata ta mike, wurinta mufida taje ta dafa shoulder dinta sannan tace.
"Dear sai da safe..." Ahankali dija ta mike tana cewa
"Anty...wurinki...zan kwanta...." Dariya mufida tayi tana cewa
"Ina fa...ai dakinki zaki kwanta..." Da Sauri ta girgiza kai hawaye na taruwa tana cewa
"Dan Allah...wajenki....zan kwanta....tsoro nakeji..." Tafada hawaye da suka taru suna zubowa, kujeran kusa daita mufida ta zauna tana cewa
"Dear kefa yanzu matar aurece....dole zaki zauna dakinki kuma kibi umarnin mijinki..." Kai dija ta dinga girgizawa kaman agama lizard tana cewa
"Aa Dan Allah...ni banso....binki zanyi..." Tafada tana fashewa da kuka,
"Ki bar kuka kinji...tashi kije ki kwanta ..." Aikam dija tirjewa tayi tana cewa
"Ni wurinki zan kwana..." Mufida mikewa tayi itama dija ta mike tana kuka, mufida na tafiya dija na biye daita mufida juyowa tayi ta fashe da dariya itakuma dija said kara volume din kukanta kawai take, yazid ne ya fito yana goge hands dinshi da wani karamin towel, tsayawa yayi yana kallon su, da Sauri dija ta goge face dinta ita kuma mufida ta shige dakinta. Yazid ne ya karasa inda take tsaye ya sa hannu ya daga jaw dinta, kura mata ido yayi for a moment sannan ya rike mata hannu suka koma falo, zama yayi ya zaunar daita kan kafanshi, sabon hawaye ta fara amma babu sauti, hand dinshi yasa ya goge mata face yana cewa
" meke damunki?..." Ya tambayeta cikin whisper, da Sauri tace
"Babu ...komai..." Shuru yayi for a moment sannan ya daga mata face ta fuskance shi,
"Khadija...." Ya kirata kaman baison magana sannan yana lumshe eyes,
"Naam..." Ta amsa mashi muryanta na cracking
"Ki fadamin abinda kikeso inyi maki... Wanda zaisaki farin ciki ki bar zubda hawaye...kome kika fada yanzu nayi maki alkawarin zanyi maki..." Yafada mata sounding very calm, kaman tana jira tace
"Gida....zan koma..." Bata idaba yace mata
"Banda wannan...ki fadi wani abun..." still da Sauri tace
"Boko..." Tafada kaman ana fixgan maganar daga bakinta, shuru yayi yana sauraron abinda tace, few seconds later yace
"Boko kikeso?..." Da Sauri tace
"Eh..." Kallonta yayi yana cewa
"Baby kin taba zuwa makaranta ne?..."
"Aa..." Ta amsa mashi without delay don his warning bai bar yawo a kunnenta ba, yazid tunani ya farayi yana kallon yanda girmanta yake especially yanzu data taba haihuwa, ajiyan zuciya ya saki
"To shikenan Khadija... Zakiyi karatu har sai kince ya isheki kinjiko?..."
"To..."
"Kiyi min alkawarin duk abinda aka koya maki zaki maida hankali ki koya..."
"Zan.... koya..." Ta amsa mashi da kyar,
"To shikenan...." Yafada yana mikewa daita a hannunshi, kofar dakinta ya bude ya direta kan gado, kwantar daita yayi ya tofa mata adua kaman wata yarshi sannan ya jamata blanket ya rage wutan dakin yayi mata kiss a for head ya fita daga dakin missing her like crazy.
Dakin mufida ya koma ya tardata kwance lullube da blanket, zama yayi bakin gadon tare da dora hannunshi kan hands dinta dake kan cikinta, ahankali ta bude ido, murmushi suka sakarwa juna
"Sleeping already?..." Ya tambayeta in whisper, tana lumshe idanuwa ta daga mashi kai sannan tace
"You should do the same...gobe zaka aiki...." Tafada tana hamma, kura mata ido yayi for a moment sannan yace
"OK...I wanted us to discuss something... Amma sleep gobe in na dawo daga aiki sai muyi maganar...." Yafada yana kokarin mikewa, ahankaki ta kama mashi hannu tana komawa zaune inda sexy nighty dake jikinta ya bayyana,
"Tell me mana...am all ears..." Tafada mashi amma ko ji baiyi saboda ya kurawa half naked boobs dinta ido, Dan rufe wurin tayi tare da pinching hannunshi,
"You were saying?..." Yafada kaman baison magana, dariya tayi tana cewa
"I said am listening..." Ahankali ya maida legs dinshi kan gadon tare da rufesu da same blanket kaman yanda na mufida ke cikin blanket,
"Baby I want to make love to you...if you refuses me am definitely not gonna make it till morning... So pls accept me..." Yafada idanuwanshi na kara kankancewa,
"Baby we are through with this...sauran five days...pls kayi hakuri...besides you said da akwai abinda zaka fadamin..."
"That can wait....kawai all I want right now is you sugar in my tea...in da zunubi zan roki Allah ya yafe mana...nidai kinsan I can't do this anymore.. Pls...pls... Pls...pls...." Yafada yana matseta a jikinshi, zata bude baki tayi magana ya Dora hannunshi kan bakinta yace
"Shush...pls...pls...pls...plssssssss....gobe zan kaiki shopping...." Dariya mufida tayi saboda yanda yake magna. Bata kara cewa komai ba ta bashi haddin kai.
The following morning sukayi wanka da sallah. Mikewa mufida tayi don shiga kitchen ya rike mata hannu yana cewa
"Don't worry.. Ki kwanta ki huta...later kuyi abinda zakuci...ni zanyi breakfast a office..." Yafada yana gyara tie dake wuyanshi,
"OK..." Ta amsa mashi sounding exhausted, gaban mirror ya tsaya yana kallon gray suit dake jikinshi, shi kanshi knows he looks gorgeously breathtaking. Bayan ya gama shiryawa ya je inda mufida tayi relaxing kan gado tana binshi da eyes yayi mata kiss a baki tare da cewa
"Thanks for yesterday..." Sannan ya fita, dakin dija ya shiga har lokacin bata tashiba amma yana shiga ta bude ido saboda kamshin turarenshi. Bakin gado ya zauna tayi saurin mikewa zaune tare da cewa
"Ina kwana...." Wani irin dadi yaji don yasan it's a progress,
"Lafiya lau my little angel...kin tashi lafiya?..."
"Eh..." Kawai tace atakaice,
"Ya jikinki?..."
"Da sauki..."
"Zan tafi aiki...kiyimin adua...." Shuru tayi batace komai ba cikin ranta tana aduan Allah ysa kar ya dawo da rai
"Kiyimin adua mana...kice indawo lafiya.. "
"Ka dawo lafiya..." Ta fada atakaice, murmushin jin dadi ya saki, mikewa yayi don kar yayi late, kiss yayi mata a goshi sannan yace
"Me kikeso in kawo maki?..."
"Ba komai..."
"In kunyi breakfast ki kaiwa antynki maganinki ta balla maki ki sha kinji ko?./."
"Eh..." Wayanshi ya fiddo ya kanga face dinshi kusa da Nata yayi masu selfie, duk I lahirin eyes dinta waje tana kallon kanta cikin wyan ya dauki hoton which makes her look so astonishing.
[6/20, 10:29] zuwairat nuhu: Fita yayi ya bar dakin yana saka waya a aljihunshi, duk wanda ya ganshi yasan he's happy.
❤💙💚💛🧡💜
I am the writer of this novel so I post it at the place I want it to be at a particular time so pls stop copying my novel from wattpad to WhatsApp. I know ba bari zakuyiba amma it's my right cos it's mine so if you continue I won't be happy. Thanks
❤️💙💛💜💚
NA CUCE TA
💙💜💛❤️💚
®zuwairat (ummumaryam)
3️⃣9️⃣
Sai karfe 10 mufida ta farka daga bacci da sauri ta mike ta shiva bathroom tayi easing knta ta fito tayi dressing kanta cikin skirt and blouse na material ta fita zuwa kitchen don dora masu breakfast, saida ta gama dorawa tayi hanyan dakindija, lokacin dija ta fito daga wanka don yanadaga cikin abinda yazid yayi warning dinta akai,hakan yasa bata jira a fada mata tayi wanka kafin tayi ba, amma tana shiga bathroom ta cire kayanta saitaga wurin da aka yi mata aiki is swollen kuma yana yi mata ciwo, ahankali tayi wanka ta fito har zata saka kaya taji bata iyawa towel data fito dashi ta zauna dashi sai kuka take kaman ranta zaifita, sallaman mufida yasata daga wet face dinta tareda amsawa ahankali, ganin she's crying yasa mufida shiga da sauri ta zauna gefenta tarwda dafa shoulder dinta
"Dear meke damunki?.." Ta tambayeta cikin tashin hankali, cikin kuka dija tace
"Anty...cikina....ke ciwo...." Ta fada mata cikin matsanacin kuka
"Subhanallah...Ina?" Ta tambayeta
"Nan...."ta nuna mata kasan maranta, sai lokacin mufida ta tuna da cs akayi mata
"Wayyo....sorry dear...sannu..."
"Yauwa...." Dija ta amsa mata . Mikewa mufida tayi
"NIna zuwa..."ta fada mata sannan ta fita daga dakin. Direct kitchen ta shiga ta duba abinda ta dora sannan ta dauki mug ta hada tea ta koma dakin dija. Har lokacin tana zaune bata bar kuka ba.teadin ta mika mata tana cewa
"Amshi kisha da zafinta..." Dija amsa tayi tafara sha ahankali har ta shanye, ajiye mug din tayi tare da cewa
"Anty nagode..."
"Never mind dear...Ina maganinki yake in baki?..." Inji mufida, kokarin mikewa dija tayi don ta dauko maganin daga inda yazid ya ajiyeshi amma sai mufida ta riketa tana cewa
"Nunamin inda suke in dauko maki..." Drawer mirror dija ta nuna mata tana cije lebe, mikewa tayi ta dauko maganin ta duba yanda aka rubuta ta balla mata t mika mata sannan ta mike ta dauko ruwa daga room fridge ta mika mata.sha dija tayi tanakokarin mikewa
"Ina zaki kuma?" Mufida ta tambayeta.
"Kaya zan saka..." Ta amsa mata,
"No....ki kwanta tunda bAbu inda zaki...anjuma inkin samu sauki sai ki saka kaya...." Babu gardama dija ta maida kafanta kan gado mufida ta rufa mata blanket ta fita. Kitchen ta sake shiga ta sauke abinda ta Dora tare da kashe gas ta fita ta shiga bedroom dinta ta dauki wayanta, number yazid tayi dailing. Lokacin yazid na zaune yana aiki with full concentration don baida sauran damuwa, yana cikin duba wata file kiran mufida ya shiga, ajiyeshi yayi ya dauki wayan with a wonderful smile on his face don yasan itace cos tune dinta daban
"The sweetest lady alive how far???.."ya fada sounding very naughty,Daria mufida dariya tayi tare da cewa
"Abun har da zolaya?..."
"Kema kinsan babu zancenzo zolaya...gaskiya na fada....no one like you..."
"Ok thanks love...ya aikin...."
"Alhamdulillah....kawai just thinking about you....kinsan yesterday was superb...its among the best..."ya fada from the bottom of his heart,
"Thanks....Nima yesterday was wonderful..."
"Kunyi breakfast...."
"Not yet...daman na kirane in fada maka Khadijah is complaining of stomachache...." Da sauri yace
"What happened?" Ya tambayeta cikin tashin hankali
"Inajin inda akayi mata cs ne...."
"Inna lillahi!!!...yanzu tana Ina?"
"In her bedroom ...na bata tea sannan na bata drugs dinta....I think tayi bacci.""ta fada mashi cikin natsuwa,
"Thanks love.... Amma pls check in ta samu bacci...." Ya fada mata ahankali mufida murmushi tayi dukda it hurts her ta mike tana cewa
"Ok dear...." Ta fada tana fita daga dakin, suna Dan maganahar ta isa dakin dija, da sallama ta shiga dija dakekwace tadan daga Kai tareda amsawa
"She's awake..." Ta shaidwa yazid daman from the other side yazid yaji muryanta sanda take amsa mata sallama Wanda yasashi lumshe Ido tare da biting lower lip dinshi, ahankali yace
"Baby pls give it to her,,," babu musu ta taka ta mikawa dija wayan, amsa dija tayi not knowing inda zata yi dashi saida mufida ta kanga mata shi a kunne, daga chna bangaren yazid yace
"Small baby meke damunki?..." Dija najin muryanshi ta daure fuska tare da cewa
" cikina ke ciwo..." Ta fada sounding formal sannan tana Dan hararan wayan ta wutsiyan Ido, mamaki né kwance kan fuskan mufida don batasan dija can act that way ba
"Hmmmm daman I told him so...sai ma nan gaba...." Mufida ta fada cikin ranta tana zama bakin gadon.
"So sai yake maki ciwo?" Ya tambayeta , Kara tamke face tayi tana cewa
" aa..."
"To sannu...zan Kira Doctor in fada mashi...." Banza tayi dashi ya Kara cewa
"Ki bawa antynki wayan...." Bata Kara cewa Komi ba ta mikawa mufida wayan tana cewa
"Anty gashi..." Amsa mufida tayi tare da cewa
"Ki jira in dauko maki indomie Dana dafa kici kafin kiyi bacci..." Ta fadawa dija, yazid dake sauraron abinda take cewa murmushin Jin dadi yayi at the same time son mufida na Kara multiplying cikin zuciyanshi
"Anty anjuma zanci....bacci nakeji...." Yazid yaji ta amsawa mufida, he was surprised don bai taba Jin such long statement daga gareta ba sai yau, murmushi ya karayi tare d Kara girgiza Kai
"To ki kwanta....sai anjuman...." Inji mufida sannan ta bar dakin, dakin ta ta koma suka danyi hira da yazid sannan ya katse wayan kan zai Kira Doctor dayayi mata aiki and zai fada mata duk abinda yace. Ok kawai mufida ta fada . Kitchen ta shiga ta dauko noddles dake kamshi ta hada tea ta koma falo tare da kunna kallo . Suna gama waya da mufida yakira doc nan ya fada mashi abinda ke faruwa,
"Tana stress out ko movement Mai tsawone?" Shine tambayan da doc yayi mashi, ahankali yazid yace
"Ranar Saturday aka kawota Kano...sai jiya muka zo abuja...." Fada doc ya farayi yana cewa
"Sam hakan bai kamataba....kasan ciwon is still raw...ko kaya bai kamata tana sawaba balls a dinga traveling daita...so you have to avoid duk abinda zai yi stress dinta for sometime..." Godiya kawai mashi sukayi sallama. Kara kiran mufida yayi ya shaidamata exactly yanda sukayi da doc.
Sai wajen 2 dija ta farka already mufida ta gyara koina kaman yanda ta Saba sannan ta hada masu lunch Mai dadin gaske, bata bar dija ta saka kayaba har lokacin daga ita sai wannan towel, har bedroom dinta mufida ta bita da lunch ta zauna nan bakin gado tana ci, mufida kallonta kawai take tana kallon bayan wuyanta dake dauke da gashi sannan wajen kunnenta ma sune kwance ita kanta tasan in few months time she will not be a match for Khadijah don her beauty is natural,
"Ya Allah ka bamu zaman lafiya...ta soni yanda nakesonta...ta iya boye kishinta kaman yanda nake kokarin boye nawa...kasa kar mijinmu ya fifitata kaina...." Ta fada cikin ranta tana kallon dija, ita kanta tasan dija ta ninta kyau over and over again it's just a matter of time hakan ya Ida bayyana. Dija kam bata San wainar da mufida ke toyawa ba don she's carried away by the taste of the food, sai data gama ta amshi cup din ruwa dake hannun mufida Tasha, daga Kai tayi ta kalli mufida,
"Anty nagode...anty..." Murmushi mufida ta sakar mata tare dacewa
"Naam...Khadijah..." Ta amsa mata kiran datayi mata
"Kina da kirki...." Inji dija, dadi mufida taji tana cewa
"Nagode..."
"Anty..." Dija ta sake kirnta
"Yes Dear..."
"Banason zama da wannan mutumin...anty mugune...mu tafi gidanku zan dinga yi maku aiki....banason ganin shi...." Dija tayi releasing abinda ke cikin zuciyanta, kura mata Ido mufida tayi tana tunanin it's good to be nice don gashi har ta fara fada mata abinda ke cikin zuciyanta, ahankali mufida tace
" me yayi maki." Ta tambayeta tamkar batasan abinda ya hadasuba kuma donta Kara tabbatar da yarintanta, nan dija ta fara bata labarin exactly abinda ya faru tana fadi tana kuka, idanuwan mufida né suka ciko da tears, ahankali dija ta juyabayan ta ta nunawa mufida inda amminta ta doketa da itacen wuta, aikam dija kuka mufida kuka don har wannan lokacin tsawun dukan na nan bayan ta. Tunda abunya faru dija bata taba samun wani ko wata ta fadawa matsalanta ba sai yau, Kuma taji dadin fadawa mufida datayi don it's takes away lots of burden from her heart
"Anty ni ban iya zama dashi....in na ganshi gabana faduwa yake...." ta fada tana kuka, hugging dinta mufida tayi tanacewa
"Ki kwantar da hankalinki...ba zai Kara cutar dakeba....kinji ko?" Ahankali dija tayi nodding tare dacewa
"A To Anty ...Amman anty in ya zo zai Kara zaki hanashi?" Ta fada gwanin ban tausayi, cikin kuka mufida ta daga mata Kai dukda tasan it's impossible ta hana yazid duk yanda ya gandama da dija
"Amma anty ba zaki tafi ki bar ni dashi bako?. Don da asabe bata bar ni dashiba da bazai yimin hakan ba....." Tafada still bata bar kuka ba, mufida goge face dinta tayi sanna ta mike ta shiga bathroom ta hadawa dija ruwan wanka.
"Tashi kiyi wanka..."mufida ta umarceta, ahankali ta mike ta shiga bathroom , mufida gyara wurin dataci abinci tayi ta kwace plate ta maida kitchen, bakin gado ta dawo ta zauna tana jira fitowan dija, few more minutes later dija ta fito,
"Anty in saka kaya?" Ta tambayeta.
"Zo ki zauna ki Shafa Mai tukunna..." Mufida ta amsa mata, zama dija tayi,
"Ina mayukanki suke?" Mufida ta tambayeta,
"Suna cikin jika...." Ta amsa mata kanta kasa, mikewa mufida tayi ta jawo bag din ta fara jera Kayan shafan kan mirror tare da zuba yan Kayan cikin wardrobe, bayan ta gama ta dauko dija cream ta shafa, power ta shafa mata da kanta fuskan ta yayi kyau sosai har lokacin daga ita sai towel,
"Anty wane kaya zansa ?" Ta sake tambayanta
"Ki kwanta haka...likita yace kar ki saka kaya masu nauyi kuma duka gowns dinki suna da nauyi don haka ki kwanta ki huta..." Inji mufida,
"Amma anty wannan abun baida girma...nafison Mai girma...." Ta fada referring to the towel, mikewa mufida ta sake yi tana duba wardrobe ta dauko mata Kayan bacci da bata taba sawaba,
"Ki saka wannan...bashi da nauyi..." Babu musu ta amsa ta saka amma kusan duk jikinta waje don it's transparent, kallon kanta tayi from head to toe tace
"Amma anty in bar shawul din ko?"
"Aa...ki cireshi...so ake gurin ya dinga samun iska...kinji ko?.." Kai kawai dija ta gyada mata amma deep down batason hakan. Falo mufida ta koma ita kuma dija na kwance dakin ta.
Karfe hudu da rabi yazid ya dawo daga office, already his food is on the table as usual, ita kuma mufida tayi wanka Tasha gayu sai kamshi kawai ke tashi gidan saboda perfumes din mufida, hugging juna sukayi ya dauke ta zuwa bedroom din da kayanshi suke, nan ta hada mashi ruwan wanka ya shiga yayi ya fito up ya shirya cikin three quarter baki da white short leeve polo, duk hankali shi na kan dija amma he don't want to upset mufida by his actions, hanyan falo suka Kama yana rike da hannun ta yana cewa
"Dear ya jikinta ?..."
"Da Sauki....na shiga kafin ka dawo she was still sleeping..."
"Ok...Amman Ina gama cin abinci zan ta data cos bacci yamma is not good for health".
Bayan ya gama cin abincin ya bar mufida tana gyara wurin ya shiga dakin dija, shigarta ya mugu daga mashi hankali don most her breast are out sannan he can see her black nipple, kallon sexy skin dinta dake glowing as a result of cream data Shafa yayi, face dinta looks so beautiful
"Sleeping beauty...." Ya fada under his breath, Dan juyawa dija tayi tare da Dan dafa maranta, kura mata Ido yayi ya sake cewa
"Ya rabbi don't let me do this the second time....not now pls...." Ya fada eyes dinshi kan boobs dinta. Karasawa yayi cikin dakin ya zauna bakin gadon tare da Shafa cikin kafanta, nan take ta bude Ido tare da Jan baya da sauri, murmushi ya sakara mata, nbata mayar da Martani ba ta sadda kanta kasa tare da gaidashi at the same time ta a akare chest dinta daya kurawa Ido. Mikewa yayi ya dauke ta zata fara kuka kura mata Ido yana cewa
" Kin mance abinda na fada maki kan yimin gardama? " da sauri tace
"Aa..."
"Hadiye wannan kukan" nan take ta rufe bakin ta, suna isa bakin Kofan da zai sadasu da falo tace
"Dan Allah ka ajiyeni..." Ta fada muryanta na rawa, tsayawa yayi yana kallon ta, after kaman minti biyuyace
" to zan ajiyeki Amman sai kin Dora bakin ki kan nawa..." Da sauri ta fdaga Kai ta klleshi suka hada Ido tayi saurin sadda kanta,
"Kinji baby na...Allah yunwan bakin ki nakeji....duk yau banci komaiba kawai Ina jiran bakinki...." Kallon yanda ta daure fuska yayi sannan hawaye suna taruwa eyes dinta
"Babyna daga wannan bazance ki karaba...sau Dayan nan kawai...pls..." Ya fada mata yana marairacewa kaman wani karamin yaro, dija jitake kaman ta Shake shi ko taji dadi, har lokacin yana rike daita kaman jaririya,
"Dan Allah nace fah...ko in rufe idona?" Ya tambayeta dan kallon shi tayi face dinta daure kaman bata taba Daria ba ta daga mashi Kai, ahankali ta daga mashi Kai alaman eh, bai bata lokaci ba ya rumtse eyes dinshi, tafi second ashirin tana kallon shi sannan ta Dora bakin ta kan nashi, cikin second daya anyi angama, Kai ya fara girgiza mata kaman zai yi kuka,
"Baby ba haka bane....ni wallahi ba haka akeyiba...nidai ki Bari Inyi maki ki gani..." Ya fada sounding naughty.
"Ni ka ajiyeni...banason hakan...." Tafada tanashirin kuka
"Ai sai kinyi min zan ajiyeki...kawai harshenki zaki tura cikin bakina shikenan..." Ya rada mata, bata fuska tayi cos it sound disgusting to her, ganin bazatayi ba yasa yace
"Ai shikenan tunda baki yimin....tunda so kike yunwan bakinki ya kasheni...Amman bazan ajiyekiba...har kewaye zan dinga rakaki Sannan daki dqyq zamu dinga kwana...."ya fada babu wasa, ahankali tace
"Zan yi....Amman ka....rufe...idonka..." Da sauri ya rumtse eyes, hararan tsana da haushi ta watsa mashi sannan ta fiddo tongue dinta ta Kai bakin shi, kaman magnet ya Kama bakin .
Pls sweethearts kuyi hakuri Dani am very busy ne. You are free to share don bana whatsapp yanzu. Thanks
❤️💙💜💛💚
NA CUCE TA
💚💜💛💙❤️
®zuwairat(ummumaryam)
4️⃣0️⃣
Wani irin kiss ya dinga yi mata har ya koma kan kujera ya zauna tare da ita kan kafanshi, dija shuru daitayi tqna sauraron ikon Allah, yanda yake Shan bakin ta yasa ta farajin lips dinta nayi mata zafi. Dole ta fara tureshi amma sai ya Dan zare bakin yace
"baby ban koshi ba....pls..." Sai ya Kara hada bakinsu, yanda yake Jin dadin bakin ta is so different, don ko mufida dake maida mashi martani bai Jin dadin bakin ta haka, tamkar an hada mashi milk and honey waje daya yakeji, Banda groaning babu abinda yake, ahankali ya fara Shafa silk Kayan bacci dake jikinta with his eyes closed, babu inda yake shaawan tabawa kaman breast dinta, ahankali ya Dora hannun shi daya kan kirjinta, hannunshi ta rike amma sai Kara cewa yake pls, ya mance abinda doc ya fada mashi game da not stressing her, kawai tana controlling dinshi don in ya ganta man cewa yake da komai, Jin tears kan face dinshi yasa shi bude idanuwan shi, ganin face dinta yayi sharkaf da hawaye,da sauri ya zare bakin shi tare da sadda Kai kasa cos he's so ashamed of him self saboda yanda yake Neman watsar da alkawarin da yayi mata, I
"Kiyi hakuri ban karawa..." Ya fada mata ahan, cikin kuka tace
"To..."
"Tashi muje ki wanke fuskanki..." Babu musu ta sauka daga kan kafan shi kaman tana jira ta shiga bathroom sai Allah ya isa take jera mashi cikin ranta. Baya ta yabi yagan sai wanke face take tanacewa
"Allah yaisa...kuma sai na tafi gidan mu..." Tafada new tears na fita daga eyes dinta, shuru yayi ya hada kanshi da Kofan yna sauraron abinda take cewa,yasan ba karamin ta kura takeji game dashi ba, sannan yasan she hates him like crazy, karasa bathroom din yayi, da sauri dija ta Kara zubawa face dinta ruwa, bayan ta ya tsaya yana kallon ta cikin mirror,
"Baby daga yau I promise bazan karaba..." Bai idaba yaji tace
"Ai haka kake cewa..." Shuru yayi yana sauraron ta,
"Kullum haka kake cewa..." Ta fada tana fashewa da kuka, hugging dinta yayi ta baya yana cewa
"Wannan Karin da gaske nake... Bazan karaba nor matter what...nayi maki wannan alkawarin....kinji ko?.." Ahankali tace
"To" tana Dan turo baki, fita yayi yana cewa
"Ki gama ki dawo falo...babu kyau kwanciyan yamma..." Yana kaiwa nan ya fita ya bar ta nan tsaye tana wanke face dinta. Falo ya koma ya zauna kusa da mufida data kurawa tv Ido tanakallon favorite soap apera dinta, hannu ya Dora kan shoulder dinta yana cewa
"Dear kinsan I promise you shopping yau..." Ya fada yana Daria, itama dariya tayi tace
"Next time..."
"Why not today..."ya tambayeta full of surprise
"Because bamu iya zuwa da Khadijah...kuma banason barinta all alone..." Dan murmushi yayi
"Hmmm baby kinason wannan sis dinki da yawa...har ki iya fasa zuwa shopping saboda ita,,," ahankali mufida tace
"Ai she has been through a lot...ka taba ganin baya ta?" Ta tambayeshi, jiki ba kwariya girgiza mata Kai yana cewa
"Meye a bayanta..." Cikin sanyin murya tace
"You should see it for your self...and in bata taba fada maka yanda ta rayu ba bazaka taba sanin ta sha wahala ba...you try and talk about it with her...am sure zata Kara samun relieve...." Mufida ta fada kaman zatayi kuka, ahankali yazid ya Dora kanshi kan shoulder dinta yana cewa
"All because of me..." Ya fada under his breath, Dan Shafa mashi Kai tayi bata ce kala ba,
"Baby pls meye bayanta?" Ya sake tambayanta muryanshi na cracking
"Baby just see it for yourself..." Ta fada mashi atakaice, bai Kara cewa komai ba ya mike ya Kara shiga dakin dija, this time tanatsaye tsakiyanndakin tana kokarin daura towel don Kayan sunyi sharara da yawa, yazid né ya shigo yana cewa
"Daga riganki in gani..." Ya fada mata don kar ta Kara Jin tsoronshi, ba musu ta daura towel ta juya baya tare da daga rigan ahankali, idanuwa ya zaro tare dacewa
"Wa yayi maki haka?.." Ya tambayeta sounding very tensed don bai taba tunanin amminta zatayi mata hakan ba, muryanta na rawa tace
"Ammi...." Yazid ji yayi zuciyanshi na tafasa saboda bakin ciki, he can't still believe shi da bai iya hurting fly yasa wata cikin matsanacin wahala, bai San lokacin da hawaye suka fara rolling ba, ahankali ya fita daga dakin, bai koma falo ba ya wuce dakin da mufida ta ware mashi, mufida bin shi tayi da kallo. Yana shiga ciki ya wulla kanshi kan gado ya dinga rusa kuka kaman anyi mashi albishir da wuta, he hates his life so much, ji yayi Ana Shafa mashi baya, yasan mufida ce, bai daga Kai ba ya dinga kuka, sai rarrashinshi kawai take amma kaman she's asking him to cry more. Ahankali ya daga kanshi ya Dora kan cinyanta ya cigaba da kuka, sai da yayi Mai isanshi yayi shuru kanshi sai zafi kawai yake ,
"Yanzu you are developing fever...Dana sani da ban fada maka ba....da in kun fara love ka gano da kanka......" Ta fada tana Shafa mashi Kai, bai ce komai ba ya cigaba da shessheka kaman Wanda yayi race.
Dija fitowa falo tayi tagababu kowa kasan carpet ta zauna tana kallo dukda batasan abinda ake cewa ba.
Yazid bai Kara fita ba sai lokacin sallah magrub, yana masjid har akayi ishai ya dawo lokacin mufida ta hada dinner ta jera kan dining, dija na biyedaita duk inda tayi kaman bindi har ce mata take ta samu waje ta zauna amma taki, yazid né ya shigo kanshi kasa ga swollen eyes sannan yanajin wani irin matsayacin ciwon Kai. Mufida na zaune kan cushion dija na zaune gefenta, daga Kai tayi ta kalli yazid tare da mikewa,
"Baby welcome..." Daga Kai yayi tare da sakar mata murmushi,
"Dinner is served" ta fada mashi, ahankali ya girgiza Kai yana cewa
"Am not hungry...kuje kuci..." Ya fada ahankali, marairacewa mufida tayi tana cewa
" in bakaci muma bamu ci..." Tafada tana Kama hannunshi,
"Baby pls kuci...all I need is a shower then in kwanta...I don't have appetite..." Ya fada yana takawa, dija ko kallon inda suke batayiba, duk hankalinta na kan movie da suke kallo. Haka yazid ya zauna kan dinning ba don he's hungry ba sai don kar ya batawa mufida rai, itama mufida zama tayi amma har lokacin dija tana kallo, kallonta mufida tayi daga inda take zaune tace
"Dear ta so kici abincin mana...." Dan juyowa dija tayi tace
"Anty ni har yanzu koshe nake...." Yazid kallon bakinta kawai yake don he loves the way she talks,
"Aa... Ta so kici ko kadan né..." Mufida ta fada mata calmly,
"To anjuma zanci..." Ta fada don kar ta zauna da yazid kan dining.
"Wai bakijin abinda ake fada maki! ." Ya daka mata tsawa, da sauri ta mike ta zo ta zauna kan dining, hada Ido sukayi da mufida ta watsa mashi harara showing bata ji dadin abinda yayi ba.
💚❤️💙💛💜
NA CUCE TA
💙💜💚❤️💛
®zuwairat (ummumaryam)
4️⃣2️⃣
Follow me on:
Instagram @ Zuwairatummumaryam
Watt pad @ ummumaryam29
Snapchat@ ummumaryam29
Website www.ummumaryam.com
Pls ku dinga hakuri da typing errors da sauran su, hakan na faruwane saboda bana komawa in duba typing din danayi, Ina gamawa nake tura maku shi. Pls manage it.
Fita yayi ya koma falo ya zauna sai nishi kawai yake, tunda yake tare da mufida bai taba Jin ta bata mashi rai irin na yau ba, he's feeling like strangling her. Relaxing yayi kan kujeran with his eyes closed, he can't still believe mufida is sending him to Khadijah,
"Where is the love?..." Ya tambayi kanshi
"Where is the pithiness?" Ya sake tambayan kanshi. Ajiyan zuciya ya dinga saukewa continuously kaman Wanda yayi race, ya fi hour daya zaune falo shi kadai yana sake2, har lokacin he's still horny, ahankali ya mike ya Kama hanyan dakin shi amma he couldn't, juyowa yayi ya Kama Hanyan dakin dija, yafi minti uku tsaye bakin Kofan yana tunanin if he enters he's definitely going to ruin her again, wata zuciya is advising him to get it over with while Dayan na fada mashi to let her be, kallon kanshi yayi from head to toe yasan yanayin shi is going to scare the hell out of her. Ahankali ya bude dakin ya hangeta kwance kasancewan bata kashe hasken dakin ba, she was sleeping very peaceful, kaman Ana ingiza shi ya karasa bakin gadon ya zauna yana kallon sleeping beauty, Kayan baccin ta ya kalla sannan her chest, hannunta dake kan chest dinta ya Kama nan take ta bude idanuwa, murmushin karfin hali ya sakar mata amma bata maida mashi martani ba sai Kara widening idanuwan ta kawai take it Tana mamakin abinda yake nan zaune wearing only towel,
"Baby na ta daki ko?" Ya tambayeta cikin whisper, bata amsa mashi ba ta cigaba da kallon shi Banda tsoron shi babu abinda take, all this while tsoron shi na sauka a zuciyantq amma right now his mood is scaring her to death, muryan shi na rawa yace
"Baby...Dan Allah in...kwanta nan bayanki?" Ya tambayeta sounding calm in a cracking voice, babu wasting of time ta girgiza mashi Kai, kura mata Ido yayi yana
"Why?... Dan Allah ki Bari in kwanta kusa dake...nayi maki alkawarin babu abinda zanyi maki...need someone by my side tonight...pls kiyi hakuri..." Ya fada kaman Mai Jin sanyi, still Kai dija ta Kara girgiza mashi, lumshe idanuwa yayi tare da biting bottom lip dinshi sannan yace
"I understand...koma ki kwanta...zan Dan shiga bathroom dinki..." Ya fada yana mikewa tare da gyara daurin towel dinshi, ahankali ya shiga bathroom thinking zai iya mastubating ya samu sauki amma he has never for once done that so he couldn't, it's not in his blood, bai taba ko da sau daya ba, fita yayi har lokacin dija na zaune ta kasa komawa ta kwanta, kurawa towel dinshi Ido tayi taga erected joystick dinshi nan gaban ta ya fara faduwa, yana zuwa bakin gadon tayi saurin matsawa baya, ahankali ya Kara zama bakin gadon, Kara takurewa tayi jikin bango, ahankali ya dafa kanshi Don tunda yake bai taba shiga irin wannan yanayin Mai wahala ba, Kara kallon dija yayi with red eyes dinshi yana cewa
"Baby Dan Allah ki Bari in kwanta bayanki...cikina ke ciwo pls help me..." Ya fada hawaye na taruwa idonshi, nan take dija ta fashe da kuka Tana cewa
"Nidai aa...ka tafi...Dan Allah..." Tafada Tana kuka, duk halin da yake ciki bai hanashi cewa
"Baby...pls stop crying...zan tafi yanzu..banason kina kuka..." Ya fada ahankali, jiki na rawa ya tashi fara takawa, sai da ya Kai bakin kofa ya juyo yace
"Ki kwanta to..." Da sauri ta koma ta kwanta, hasken dakin ya rage ya rufa mata Kofan ya koma dakin shi, ruff da ciki yayi yana aduan bacci ya dauke shi.
Yana fita mufida ta koma zaune Tana kuka, bana komai takewa kuka ba sai kishi Don gani take already yazid na chan yana saduwa da dija, hada Kai da gwaiwa tayi Tana kuka amma deep down she happy Don gani take Yanzu zasu zama daya.
❤🧡💚💙💙💜
NA CUCE TA
💜💙💚💛🧡❤
®Zuwairat ( ummumaryam)
*wanda bai karanta abinda ke raina ba na sweetheart d'ina sawwama a barshi a baya in baki karanta ba check her wattpad @sawwama14 dear you are really trying this page is dedicated to you for your hard work heart you😊*
4⃣3⃣
"Hello pretty"
Ido dija ta zaro jin wai ya kirata pretty shiru tayi tana murmushi.
"Hello pretty ya kika yi shiru?"
Rufe ido tayi kaman tana gabanshi tace " uncle kaine ai wai pretty"
Yazid dake lab'e a toilet suman tsaye yayi khadijanshi ke waya da wani k'ato har yana ce mata pretty? Murmushi yayi mai sauti yace " yes baki san kina da kyau ba ko?" Murmushi kawai tayi sake cewa yayi"ina kika shiga ina ta kiranki baki d'aga ba" sai a lokacin tayi magana tace "mun fita ne?"
"Oh ok ina kuka je da daren nan haka?"
"Munje siyo abinci auntyna ba ta da lafiya "
"Ayya Allah ya bata lafiya k'ofar now tell me kina sona dan ni sonki nake" murmushi tayi tana rufe ido wai kunya tak'i yin magana "khadija talk to me ina sonki"
Sai smiling take tace "uhm...uhmm ni ma..." Banko k'ofar toilet d'in yazid yayi he can't take it anymore khadijan shi on phone da wani, a firgice dija ta mik'e wayar ya fad'i a hannunta wani mugun tsoronshi ne ya dirar mata ganin yanayinshi bai tsaya wata wata ba ya shak'ota jikinta na b'ari sai kakari take yazid kam jin zuciyarsa yake kaman zai fashe idanunsa yayi ja.
Muryansa na rawa yace da uban wa kike waya?" Rik'e hannayenshi tayi da hannu biyu tana kakari idanunta sun fito waje k'ulu k'ulu saketa yayi ganin ba zata iya magana ba in bai sake tan ba
cikin voice dake chocking tace " da uncle sadiq ne ..." Saketa yayi yana huci yace "uban me yace miki?" Cikin tsoro tace " cewa yayi yana sona..... Pap kafin ta rufe baki ya wankawa bakin mari k'ara ta tsala wanda sai da mufeeda dake d'akinta taji daman tana zaune hannu ta d'ora a kai ta fasa kuka shikenan ta faru ta k'are wani k'aran ta kuma ji a lokacin yazid kama kunnen dija yayi had'e da zare mata ido yace "yace da aurena kike waya da wani namijin har yana ce miki yana sonki? Auntynki ta sani?" Girgiza kai tayi
Murd'a kunnenta yayi yace "oh wato ni kika raina da komi na miki sai kin kwashe kin fad'a mata,but you can hide your love life ashe kin san me kike yi munafurci ne yasa kike pretending daga yanzu na daina d'aga miki k'afa rayuwan aure zamu fara maybe ki dawo hankalinki nonsense " ya wurgata kan gado ya fita data dakin in rage
D'akin shi ya koma yana huci ya rasa yanda zai yi sai pacing yake he needs to do something about this he have to haka yayi ta sak'e sak'e
Mufeeda kam idonta bai gan bacci ba tunda taji ihun dija ta san yazid nan ya kai buk'atansa "mom is right kishiya bata k'arama she can do it" haka tayi ta sambatu kishi na cinta yanzu yazid d'inta na can na nunawa wata preciousness dinshi ko daman ta rigata sanin sirrinshi tuno hakan ya k'ara dagula mata lissafi
Kuka tayi ta yi bata samu bacci ba sai wajajen asuba
Washegari still ranshi a b'ace ya tashi wanka yayi,yayishirin office yana fitowa dija ma ta fito k'ara had'e rai yayi zai wuce d'akin mufeeda da sauri tace "ina kwana" bai amsa ba ya wuce d'akin mufeeda
Yana shiga d'akin mufeeda ya samu tana kwance tana bacci zama yayi gefen gadon tare da shafa swollen eyes dinta bud'e idonta tayi tana kallonshi yana ta murmushi zafi taji a ranta cikin zuciyarta tace "he is happy because he gets what he wants namiji is all about sex.
Da ky'ar ta k'wak'wulo murmushi tace "goodmorning" shiga cikin bargonta yayi ya jata jikinsa yace 'good morning baby,ya jikin?" Gyara kwanciyanta kan k'irjinshi tayi tace "da sauk'i" ta amsa mishi kiss ya d'an sakar mata a lips yace "baby bari in tafi office take care of yourself ko"
K'ok'arin mik'ewa take tace " muje in rakaka" mayar da ita yayi kan pillow yace " no baby just lie down and relax you need it za a kawo muku breakfast ok?"
Girgiza kai tayi tace" naji sauk'i yanzu ai Ia can do it" shima girgiza kai yayi yana mik'ewa yace "i said no!"
peck yayi mata a goshi yace "let me get going I love you ko" kanta ta nodding hawaye na cika a idonta tace "i love u too" yana fita ta fashe da kuka he changes alot....tun ba aje ko ina ba? Ko dan its her fault why did she send him there? Goge hawayenta tayi tana assuring wa kanta what she did is the right thing su duk matanshi ne no one is reserved.
️💛💜💚💙
NA CUCE TA
💙💚💜❤️💛
®zuwairat (ummumaryam)
4️⃣4️⃣
Follow me on :
Wattpad @ ummumaryam29
Snapchat @ ummumaryam29
Facebook @ zuwairat nuhu
Ig @ Zuwairatummumaryam
Email @ [email protected]
Website www.ummumaryam.com
😥😥😭😭 why are you people doing this to me, I try as much as I could to make all of you happy amma what you always pay me with is copying my novel or screen shots, wai Dan Allah wane irin bajinta né haka? Gaskiya baku kyauta min. A website Dina ban tsira a likewise on wattpad. Plsss I beg on the name of Allah ku bar min novel Dina inda na saka shi, the most annoying part shine in kuntashi copying Baku dauka complete sai ku dinga daukan kadan2 duk Don kuyi confusing readers Dina. A word is enough for the wise.
"Meye maanan hakan to?" Ta tambayeshi not caring about naked skin dinta, ahankali ya Kara kissing dinta tare da goge face dinta Sannan yace
"Releasing ki kayi...." Ya fada sounding so excited, kuka ta cigaba dayitana rufe face dinta
"Ni ban San abinda haka yake nufi ba..." Tafada still Tana kuka ta kunya sannan gashi she's feeling so empty, jawota yayi jikinshi sai kallon yanda take kuka kawai yake,
"Baby ki bar kuka mana...pls stop crying..." Yafada yana shafa jikinta starting all over again, rike mashi hannu tayi Tana kallon shi, shima kura mata Ido yayi yana kallon how young, very young she is,
"My baby I love you...am lucky to have you..." Ya fada yana caressing tiny waist dinta, dija sai kuka take Don har wannan lokacin bata yarda ba fitsari tayi ba.
"Baby..." Ya fada yana kara kissing bakinta so passionately, the kiss last for a while until she's breathless, bakinshi ya zame ya maida kan wuyanta still going down ward. Cikin kasala ta rike shoulder dinshi Tana girgiza mashi Kai, ahankali ya daga kanshi dake kan cibiyanta yace
"Pls baby ki Bari in kaiki inda maaurata ke zuwa...tonight is all about you...you own me...let me serve you my princess..." Yafada yana licking naval dinta, yanda yake licking jikinta zuwa kasa yasa sai lashe baki kawai take Tana Shafa kanshi, Tana ganin zai Kai baki kasa ta yi saurin cewa
"Dan Allah ka Bari...kar in Kara yin fitsari..." Tafada idanuwan ta lumshe saboda extacy, Dan murmushi yayi yana cewa
"Kiyi min..inaso..." Ya fada yana Dora bakinshi nan kasa, ihu ta farayi Tana Kara tura kasshi nan kasa, sai juye2 kawai take da kanta, wani irin dadi take ji Wanda bata iya cewa ga exactly abinda take ji,
"Wayyo...wayyo...zanyi kuma...wayyo...zan karayi..." Ta dinga fada da karfi, yanda yazid ke sarrafa ta yasa ta Kara for the second time, wannan Kari saida yayi saurin hada bakinshi da nata saboda ihu, Don she's loud and he loves it, kissing dinta ya cigaba dayi har saida yaji jikinta ya saki, baki ya Kai saitin kunnenta yace
"Baby wannan shine aure...haka yake.." Ya rada mata in a whisper, dija kam she can't believe what's happening to her, yana sucking kunnenta yana cewa
"Baby Gaya min ya kikeji..." Ya sake fada mata cikin whisper, Tana nishi tace
"Dadi nake ji.." Tafada ahankali Wanda yazid kawai keji, dariya yayi yana cewa
"Exactly...Yanzu in Kara?." Ya tambayeta, gani yayi duk jikinta yasaki kaman wacce qkayiwa dukan tsiya,
"Baby.." Ya sake kiranta, amma bata amsa ba, kaman she have fallen asleep, Dan cheek dinta ya bug ahankali ta bude weak eyes dinta,
"Tashi muje kiyi wanka... Sai in kawo maki tea kisha..." Ya fada mata, amma Banda rufewa babu abinda idanuwan ta suke,
"Babyna taji jiki...." Y fada yana mikewa da kan gadon, erection dinshi ya kalla ya saki dariya yana cewa
"Tonight is not about you but her..." Ya fada yana shiga bathroom, ruwan wanka ya hada mata sanna ya fito ya dauke ta ya kaiwa yayi mata wanka, kawai duk jikinta ya saki, bedroom ya maida ta ya kwantar da ita ya fita, kitchen ya shiga ya hado thick tea tare da cookies ya dawo, gani yayi har ta shige blanket, Kara tadatayayi ya dinga bata tea da cookies tanaci with her eyes closed, ajiye cup da plate din yayi shima ya shiga cikin blanket ya jawota jikinshi, kissing forehead dinta yayi yana tunanin he wants her around, yayi deciding she's not going to Kano anymore, he will have to call small mom yayi mata bayanin a bar ta.
Yazid bai yi baccin kirkiba saboda mood while ita dija bata farka ba sai da taji cikin kunnenta Ana ce mata
"Fitsari zanyi " ta bude heavy eyes dinta, kura mashi Ido tayi ta tuna what happened last night sai tayi saurin rufe face dinta da hannu daya Tana kare nudeness dinta da Dayan hannun, yazid Kara bata fuska yayi yana
"Wayyo zan karayi..." Ya fada I'm exactly her voice, dija Kara rufe face dinta tayi da blanket Tana dariya,
"Wayyo Nima kizo kiyi min yanda nayi maki Don Inyi fitsari" ya fada cikin shagwaba tare da Jan legs dinta
"Ka Bari..." Ta fada Tana amshe leg dinta daga hannunshi, dariya yayi yace
"Wayyo Nima inason Inyi fitsari..." Ya fada laughing very loud,
"Nidai ka Bari Dan Allah...".
Haka ya dinga zolayanta har sukayi wanka tare for the very first time, amma idanuwan ta rufe har suka dawo ciki dakinta, kan stool ya zaunar daita ya dauko Mai daga kan mirror ya zauna kasa gabanta ya fara Shafa mata Mai in a naughty way, sai dariya take saboda yanda take Jin ticklish, Dan saurarawa yayi yana kallon yanda take dariya he can't be happier yau ga Khadijah zaune gabanshi Tana dariya, Jin ya daina shafata yasa ta bude Ido ahankali, hada Ido sukayi ya kashe mata Ido daya, ahankali ya kalli time yan cewa
"Baby yau makara zanyi saboda ke..." Ya fada tare da cigaba da Shafa mata man,
" to ka tafi mana...." Ta fada mashi cikin sanyinmurya,
"Bakison in makara?" Ya tambayeta, ahankali ta daga mashi Kai,
"Ok then...Bari in karasa Shafa man sai ki koma ki kwanta..." Ya fada yana concluding shafan man. Mikewa yayi itama ta mike,
"Koma ki kwanta..." Ya umarceta, babu musu ta koma kan gado, towel din jikinta ya zare ya jawo mata blanket ya fita, dakin mufida ya shiga ya tardata tan bacci yauma her eyes are swollen, kawai gani yake kaman this days bata bacci he understands how she's feeling Don ya gane kishi kan Sadiq da dija, ahankali yace
"Am I being fair?" Ya tambayi kanshi, Don gani yake Sam bai mata adalci, Yanzu su fi one month rabon da su kwana daki daya, da yana missing dinta amma Yanzu he's not missing her at all, sai Yanzu ya gane maganar dad dinshi na adalci,
"It's difficult..." Y Kara murmuring, yasan he loves dija far more than mufida, son dija a system dinshi yake, ko kadan baison batawa mufida cos women like her are hard to come by, Dan Shafa face dinta yayi ta bude weak and tired eyes dinta ta kalleshi tare da sakar mashi cool smile, kura mata Ido yayi yana cewa
"Baby pls why are your eyes swollen this days...da akwai abinda nakeyi Wanda is giving you sleepless night?...please baby ki fadamin...ko kadan I don't want to hurt you..." Ya fada mata in a whisper while staring at her, ahankali ta lumshe idanuwa hawaye na taruwa idonta,
"Baby wallahi in wani laifi nake maki Wanda ni ban sani ba please just tell me...you are no more that funny amazing lady I use to know..kinyi sanyi...sannan it's not good for your condition..." Yafada in a calm tune. Hannun shi kawai tarike bata ce komai ba, ahankali ya duka yayiwa cikin ta kiss tare dacewa
"How is our baby doing?"
"Fine..." Ta amsa mashi in a low tune, ahankali ya mike,
"let me dress for office..." Itama mikewa tayi zaune Tana cewa
"Inzo in tayaka?" Murmushi ya sakar mata zai ce ta barshi sai yaga kaman zatayi kuka
"Ok..." Ya amsa mata, hannu ya mika mata ta mike cikin sexy nighty, kallon t yayi from head to toe ya marairaice fuska yana cewa
"Am salivating..." Ya fada yana daukanta in a bridal way
"Kuma Yanzu ni ba a sona Don na auri wata...an yardani..." Ya fada kaman zai yi mata kuka,
"Kasan bazan taba yarda kaba..." Tafada Tana relaxing a hannun shi tare da Dora kanta kan shoulder dinshi,
"Kin yarda ni mana..gashi Yanzu munyi more than one whole month bamu kwana kan gado daya ba amma you don't care..." Ya fada suna fita daga dakin, In a wise way tace
"Baby har anyi wata daya?" Hararan ta yayi Sannan yace
"Oho..." Dariya tayi tace
"To am sorry...nidai gani nake kaman ko sati biyu baayi ba..."
"That's because you don't care about me..."
Dakin shi suka shiga ya zaunar daita amma ta mike
"Yau zan taimaka maka..." Tafada Tana nufan closet dinshi, budewa tayi ta dauko mashi suit ya fara shiryawa suna hira. Bayan ya gama ta kalleshi tace
"Yau baby pls ka yarda Inyi mana abinci..."
"Ok...amma in kinji baki iyawa just call..." Ya fada yana daukan brief case dinshi looking very so gorgeous,
"Ina iyawa..."
"Ok then..." Ya fada yana mika mata hannu, Kama mata hannu yayi suka shiga dakin dija, Tana kwance cikin blanket amma ba bacci take ba, da gani she thinking, Tana ganinsu ta kalli hannun su dake cikin na juna, for just that moment sai taji wani iri, kallon shi tayi ya kashe mata Ido daya tare dacewa
"Na tafi..." Ba tace komai ba ta koma ta kwanta, mufida kiss tayiwa yazid ya tafi ita kuma ta dawo bakin gadon dija,
"Dear yau babu gaisuwa?" Mufida ta tambayeta
"Ina kwana..." Ta gaida ta, amsawa tayi sannan tace
"Yau mu zamuyi abinci da kanmu...Don haka yau inason mu hada abinci Mai dadi...zuwa karfe8 ki fito..." Inji mufida,
"To..." Dija ta amsa mata ta koma ta kwanta dukda 8 din bai fi sauran minti ashirin ba.
45❤️💜💛💙💚
NA CUCE TA
💚💛💙❤️💜
®zuwairat (ummumaryam)
4️⃣5️⃣
Follow me on
Wattpad @ ummumaryam29
Snapchat @ummumaryam29
Email @ [email protected]
Website www.ummumaryam.com
Facebook @ zuwairat nuhu
Ig Zuwairatummumaryam
"Allah da gaske nake..." Ya Kara fada mata in a naughty way, dariya kawai take hannun ta kan face dinta,
"Ka Bari ban so..." Tafada Tana turo mashi baki, Dan rike bakin yayi yana cewa
"Gobe sai na cire wannan bakin..." Ya fada mata Don tasan he's not sleeping with her tonight shuru tayi ba tace komai ba saboda bata gane nufin shi ba, Tana biye dashi har suka isa falo, mufida daga sexy eyes dinta tayi ta kalli dija taga she looks dull and pale,
"Meke damunki?" Mufida ta tambayeta, cikin sanyinmurya tace
"Kaina ke ciwo..."
"Ayya..sorry...kinsha magani?"
"Na dauko mata daga dakina ta sha..." Yazid ya amsa mata yana zama gefenta, ahankali mufida ta kwanta tare da Dora kanta kan cinyanshi, ita kuma dija zama tayi wuri daya zuciyata na bugawa da karfi, hannu yazid yasa yana Shafa face din mufida while yana kallon dija, ahankali ta Dan juyo ta kallesu sai suka hada Ido, gani yayi idanuwan ta sun Kara chanzawa kaman zatayi kuka da sauri ta dauke kanta Tana kallo amma bata concentrating, bayan kaman minti biyu ta Kara kallon su this time hawaye sun ciko eyes dinta, ahankali yazid ya girgiza mata Kai alaman she should stop, dauke kanta ta karayi tayi saurin goge face dinta, yazid mamaki kawai yake what's happening, Don he can't still believe dija kishin shi take, and irin uncontrollable kishi take, ji yayi kaman ya tashi daga wurin so that ta samu sauki amma hakan ba adalci bane, duk sanda zai daga Kai sai sun hada Ido da ita, kallon agogon dakin yayi yaga 6:30
"Baby zan zanje Inyi wudhu in tafi masjid..." Ya fadawa mufida Dukda yasan he have almost 30 minutes to the time, itama mufida agogo ta kalla tace
"Da wuri haka?..."
"Yes...I want to recite the Quran kafin lokacin sallah..." Ya fada yana mikewa tsaye bayan mufida ta mike zaune
"Ok..." Ta amsa mashi Don duk abinda ake bata sani ba hankalin ta na kan movie da take kallo. Bathroom dinshi ya wuce ya rike tub yana tunani, Yanzu kuma he's happy she's going Don he can't watch her suffer like this
"Wane irin kishi né wannan?.. Kai komai na yaro daban..." Ya fadawa kanshi yan kunna tap Don yin alwallah.
Tunda ya tafi bai dawoba har sai bayan sallah ishai, lokacin mufida tayi ta dawo falo ita kuma dija bata dade da komawa cikin Don yin sallah ba, yazid na dawowa yaga babu ita sai mufida, gefenta ya zauna ta Dan fado jikinshi, abinka da Wanda ya kwana biyu with out sex nan yaji he's mood has changed, Dan daukanta yayi ya maida ta kan cinyanshi yana kissing each and every part na wuyanta, Sam y mance dija tan iya shigowa at anytime, buttons din rigan ta ya fara ballawa yana caressing wurin, a daidai lokacin ita kuma dija ta dawo falo, yanda ta gansu ya mugun tada mata Hankali, ahankali ta juya ta koma inda ta fito, ko wanka bata yi ba ta shige cikin blanket tare da rungume pillow Tana kuka, ta tuna dayace ta bar kuka ko nuna damuwa amma she can't help it, kukan kawai take hankalinta kwance, inda zaa kashe ta batasan kishi take ba, ita kawai she's feeling uncomfortable in ta gansu.
Yazid daga red eyes dinshi yayi yana kallon mufida da ke Kara shige ,a shi jiki yace
"Baby wallahi if I don't have you tonight am gonna die..." Ya fada yana licking bakinta, Dan murmushi mufida tayi tare da kissing dinshi,
"Bari muyiwanka..."
"Baby I can't wait har sai munyi wankan..kawai after munyi wanka...pls..." Ya fada yana unzipping pants dinshi, kallon mamaki mufida tayi mashi,
"Hope ba nan ba?" Ta tambayeshi sounding very surprised.
"Yes here...Khadijah ta kwanta I know..pls.." Yazid fada jikinshi na rawa,
"Baby we should go inside...not here please.." Bata idaba ya maidota kasa while yana Kara shige mata jiki. In short they make out in the parlor. Daga suka koma bedroom for another one, in short duk son da yazid kewa Khadijah bai tuna ta ba cos wani irin care mufida ta bashi, tamkar he's meeting her for the very first time,hauka né kawai bai yi ba, sai prophesying love dinshi gareta Kawai yake, da asuba ma same thing happens duk da she's sore she don't want to refuse him. Sai bayan sun fito daga bathroom tare ya tuna da jiya baiyiwa dija good night ba, shuru yayi ya mike ya daukowa mufida Kaya ta saka sukayi sallah ta dawo kan kafanshi ta zauna tare da hugging wuyan shi yace
"Baby daman I want to inform you zan maida Khadijah Kano ranar Saturday,..." Bai idaba mufida ta daga kanta Tana kallon shi to know if he's serious or not
"Baby hope you are joking..." Ahankali ya girgiza mata Kai,
"Why?" Ta tambayeshi, cikin sanyinmurya yace
"Inason ayi enrolling dinta a good school da islamiyya..."
"Haba baby nan babu ne?....nidai gaskiya kar ka maidata..."
"I have made up,my mind...har na fadawa su small mom sun samo mata inda zatayi school..." Kai mufida ta fara girgixawa kaman zatayi kuka tace
"Haba baby..Yanzu Ina nan bansan abinda ke faruwa ba?. Kuma ita Khadijah bata fada min ba..."
"Ai itama bata sani ba.."
"Ni dai baby rethink pls...kasan nan da seven months haihuwa zanyi..kuma you will need someone to carter for your needs..." Bata idaba ya katse ta dacewa
"Don't worry..zanyi managing tunda baki wuce one month zamu koma bakin aiki..." Ya fada yana kissing tip of her nose, idanuwa mufida ta zaro Tana cewa
"One month fa kace?"
"Yes of course..."
"Tab...sai kace ba mutum ba?... Nidai please about Khadijah pls ka fasa maidata...am use to her around..wallahi without her this whole place will be lonely..." Tafada Tana marairacewa,
"Don't worry..am always around..weekend kawai zan dinga zuwa ..." Ya fada sannan ya Kara da cewa
"Dear Bari in tadota tayi sallah...she might still be sleeping..." Ya shaida mata, ahankali mufida ta mike daga kan kafanshi ta koma kan gado while shikuma ya fita daga dakin dija, sallama yayi yana bude Kofan, what he saw made him run as fast as he can to her, idanuwan ta kumbure beyond words,
"Baby..." Ya fada yana dafa forehead dinta, it was as hot as hell, Dan shaking dinta yayi ta bude Ido, dukda he was surprised sai da ya daure fuska yace
"Me ya sameki?" Ahankali ta girgiza mashi Kai tare dacewa
"Ba komai..." Ta fada in a voice da bai fita sosai, kura nata Ido yayi sai kuma ya saki fuska ya jawota kan leg dinshi
"Baby what's wrong with you? Kuma banason karya.." Ya fada yana Shafa kanta that is scattered,
"Kaina ke ciwo..."
"Sannu...amma kuka ki kayi ko?" Shuru tayi bata amsa mashi ba sai Kara shige mashi jiki take, Shafa bayanta yayi ya daga face dinta yan kallonta kaman he's inspecting her,
"Jiya bana hanaki kuka ba?" Ahankali ta gyada mashi Kai Tana rounding hannun ta a wuyanshi, Kara hugging dinta yayi kaman zai saka ta a jikinshi yace
"Baby..." Ya kirata yan kissing kunnenta, ahankali ta daga Kai ta kalleshi for just a second sannan ta Kara maida kanta kan shoulder dinshi while holding him as if her life depends on it,
"Kin dai San I love you ko?" Ya tambayeta sounding very calm, bata amsa mashi ba, ya cigaba dacewa
"I want you to know I love you..duk inda nake kina cikin jinina...sannan inason ki sani itama antynki inason ta sosai...mu uku abokan rayuwane...ban iya rabuwa da kowa cikin ku...amma I want you to know that I love you dearly...kinji ko?" Ya fada yana Shafa bayanta, ahankali ta gyada mashi Kai, daga kanta yayi ya hada bakinshi da nata, few seconds later ya daga Kai tare da making funny faces yace
"Bakiyi brush ba..." Ya fada in a funny way, Dan murmushi tayi tare da rufe bakin ta,
"Yau nan dakin zan kwana...kuma zamuyi wannan abun da mu kayi a Kano..." Nan take mood dinta ya Chanza, tallabo face dinta yayi yace
"Yane..ko baki so?'" Da sauri ta daga mashi Kai, marairaice face yayi yace
""Ai baby in mu kayi haka sai in samu Nima Inyi irin fitsarin da ki kayi...ko kuma...in zakiyimin..." Ya Kai bakinshi saitin kunnenta yayi mata rada Wanda yasa tadan bude baki, yana turo baki kaman small baby yace
"To ai Nima nayi maki..Don haka Nima sai kinyi min...ko kuma a maimaita abinda akayi Kano...zabi ya rage naki..." Ya fada yana mikewa tsaye rike daita a hannun shi, bathroom suka shiga ya zuba mata toothpaste a brush ya mika mata sanna ya hada mata ruwan wanka yace
"Bari in hado maki tea da drugs da magani...zan ajiye maki kan mirror..in kinyi wanka kinyi sallah sai ki dauka kisha...kinji ko?"
"To..." Ta amsa mashi tana brush, fita yayi yana sauri ya shiga kitchen Don har ya fara makara, tea ya hado ya dauko panadol ya ajiye kan mirror ya fita yana shirin office.
Saida ya gama ya fito in native wear looking more handsome than ever, dakin dija ya koma yaga har tayi sallah amma Tana zaune kan carpet, tea da maganin ya dauko ya mika mata tare dayi mata kiss,
"Baby na tafi...kishi ki kwanta.."
"Ok..." Ta amsa mashi sannan ya fita, still dakin mufida ya koma ya tarda har ta fara komawa bacci, passionate kiss yayi mata
Dija Tana gamawa ta kwanta Tana tunanin yazid, kawai Tana tunanin abinda yasa hannun shi is so gentle and warm, bataki ta dinga zama cikin hannun shi always ba,, murmushi ta saki yana gyara kwanciyanta,
"Yana da kirki..." Tafada under her breath, one second kuma sai ta bata rai data tuna abinda yayi mata a Kano, har kullum in ta tuna abinda ya shiga tsakanin su sai taji tsigan jikinta ya tashi., amma deep down she has fallen In love with his kindness and his gentle attitude. Lumshe idanuwa ta karayi Tana tuna abinda ya yayi mata shekaranjiya. In short through out ranar dija da tunanin yazid ta yini, mufida ma Tana mamakin yanda tayi sanyi farat daya, she don't talk much anymore, bayan sunyi lunch mufida tayi wanka ta shirya cikin Swiss viol ta dawo falo ta zauna, kallon dija data kurawa waje daya Ido tayi ta Kira sunanta, ahankali dija ta daga kanta ta kalle,
"Dan Allah meke damunki?" Ta tambayeta cos she couldn't ignore her silence anymore,
"Ba komai..." Ta amsa mata as usual,
"Tashi kije kiyi wanka ki Chanza Kayan jikin ki...' Ba musu ta mike ta shiga dakinta, wanka tayi ta fito ta Shafa Mai ta dauko the most beautiful among her Arabian gown ta saka, har zata fito sai kuma ta koma gaban mirror ta Shafa powder da lipgloss, perfume ta dauka ta fesa dukkan jikinta dashi sannan ta fito, Tana zuwa falo mufida ta kalleta,
"Hmmm dear kinyi kyau sosai...in short ban taba ganin kin hadu kaman yau ba..." Tafada amma deep she feeling jealous, she thanks Allah she can control it, murmushi dija tayi mata ta zauna kan kujera kaman wata princess, around four yazid ya dawo gida kasancewan yau Friday, yana zuwa falo mufida ta mike Don tarban shi, tsayawa yayi yana kallon dija, Dan kallonta shi tayi ta Dan kauda kanta gefe, mufida dake tsaye ta koma ta zauna Don ko kadan hankali shi bai wajen, kullum yana pretending amma yau ya kasa, dija Dan Kara kallon shi tayi ta Kara sadda kanta kasa, ji tayi heart dinta yana beating da karfi, ajiye briefcase dinshi yayi ya taka ahankali yazo gaban mufida yayi kneeling tare da dafa knees dinta
"Sugar am sorry...pardon my Manners..." Ya fada mata cikin calm tunes , murmushi karfin Hali ta sakar mashi cos deep down she's boiling,
"For what kuma?" Ta tambayeshi kaman nothing happened, mikewa yayi rike da hannun ta, sai lokacin dija tace
"Sannu...da..zuwa.." Words din suka fita separately,
"Yauwa..." Ya amsa mata, cikin ranshi yana
"Wannan yarinyan will definitely put me into trouble nan gama...I loose all insanity at the site of her...." Ciki suka shiga yayi freshening up sannan ya fito falo yaci abinci amma sai adua yake dare yayi su kebe da dija, yau he's gonna make her small mouth talk all what's in her mind, bayan ya gama ya koma falo ya zauna gefe mufida tare dacewa
"Baby why not mu shiga gari tunda am back early...."
"Ok..." Tafada sounding excited tare da mikewa, kallon dija yayi
"Darling ki tashi ki rufo jikinki zamu fita..." Ya fada mata, ahankali ta mike kanta kasa ta shige dakinta, da sauri ya mike ya bi bayanta Tana shiga yana shiga, hugging dinta yayi ta baya tare da hadatada bango, kisses ya fara jerawa wuyanta yana
"Sugar ya jikinki..."
"Da...sauki..." Ta amsa mashi muryan ta na rawa, belly dinta ya Shafa zuwa kirjinta yana lumshe idanuwa,
"Baby you are really going to drive me insane..." Ya fada yana Shafa tip of his nose a cheek dinta , Dan juyo daita yayi yace
"Baby have you think about what I said?" Ya tambayeta still kissing her, gani yayi no response, sai lokacin ya tuna she's still learning the English, bai Kara cewa komai ba ya saketa yana cewa
"Dauko vail dinki...kar antynki ta fito baki shirya ba..." Ya fada mata sannan ya fita, yana zuwa falo mufida na fitowa, kura mata Ido yayi for a while sannan ya daga kanshi sama yana kallon sama yana cewa
"Ya rabbi what have I done to deserve such angels as my wifes..." Ya fada sounding very excited, itama dija fitowa tayi looking stunning, ya kalleta ya kalli mufida yace
"Wallahi babu namijin daya fini beautiful wifes...duk matana sunfi na kowa kyau..." Yanda yake magana yasa mufida dariya Don he's sounding so funny and cute, Kama hannun mufida yayi a right dinshi ya Kama na dija a left dinshi suka fita.
💜💚💙❤️💛
NA CUCE TA
💙❤️💚💛💜
®zuwairat (ummumaryam)
4️⃣6️⃣
From now henceforth I want to notify all readers that my novels are strictly for married people, in kuma jawarawa ko yanmata sun karanta they are on their own. And pls enough of all the blabbing about ummumaryam, concentrate on your own problems cos am sure you all have some on your plates. But any how you can still talk oooo...cos you all own your mouth and you are all entitled to your opinions. 💁🏿is a free world.
"Ni nayi wanka ai..." Tafada kaman zatayi mashi kuka, dariya yayi yana bude Kofan bathroom din yana cewa
"Sai na karayi maki..." Dire ta yayi cikin bathtub ya fara cire Kayan jikinta, saida ya gama da nata ya fara cire nashi, rumtse idanuwa tayi Don kar taga nakedness dinshi, sai da ya gama yace
"Bude eyes dinki..." Ya umarceta yana amma babu abinda take sai Kara rumtse,
"Allah ki bude kar Inyi maki abinda kike tsoron..." Da sauri ta bude idonta amma she not looking at him,
"Ki kalleni..." Ya umarceta yana tsaye gaban ta naked kaman wani soja,
"To Bari muyi kawai...,"ya fada yana kokarin shiga bathtub din, da sauri ta kalleshi, dariya ya saki yana cewa
"Ki kalli nan kasa..." Ya fada yana nuna mata joystick dinshi,
"Tsoro nakeji...." Tafada gabanta na faduwa,
"To ki kalla ki gani...Kai uku gareta..." Da sauri ta kalli joystick dinshi ya tuntsure da dariya, dauke kanta tayi tare da Kara rufe eyes dinta
"Duk ranar da na kalleki kema sai kin kalleni...understood?" Ahankali ta gyada mashi Kai, tap ya kunna ruwa ya cika tub din ya dauko shower gel na wankanta da sponge ya fara yi mata wanka kaman wata small baby, from head to toe yayi scrubing. Jikinta concentrating on her boobs, shower ya sakar mata har sai da duk foam din ya fita sannan yace she should bend down yayi mata tsarki, tsaye tayi,
"Ki duka mana, .." Ya sake fada,
"Zanyi da Kaina..."
"Baki isa ba...in gama yi maki wanka ki hanani wanke Kayan dadin...Allah baki isah ba...bend down..." Ya fada yana danne ta, ahankali ya sa hannu yana wanke wurin in a circular motion at the same time yana kallon reaction dinta, gani yayi Tana licking lips dinta, dariya yayi yana cewa
"Baby zakiyi jaraba...har kin fara lashe baki kaman wata mayya...gashi you don't want the real deal..." Ya fada yana manne bakinshi kan nata, kissing dinta ya fara still hannun shi nan kasa then daya kan nipple dinta, yatsa ya fara sa mata yana wasa da each and every part na wurin, the most abinda ya lura da about her shine she don't hide how she feels, sai groaning take, hannun shi dake kasanta ta rike gam while turning her head from one place to another,
"Like this?" Ya tambayeta in a whisper, da sauri ta daga mashi Kai,
"Hold on..more is coming..." Ya rada mata cikin kunnenta, ganin she's still in the water kar ruwan ya cutar daita yasa ya dauke a haka suka koma bedroom, kwantar da ita yayi legs dinta biyu kasa, kneeling yayi kanta ya fara new wasa da jikinta, ita kam she can't express what she's feeling Don it's always beyond her, kasa ya dawo ya maida bakinshi kasanta, groaning ta farayi sosai amma he didn't stop until she's satisfied, bakinshi dake wet da semen dinta ya daga ya kalleta, sai maida numfashi kawai take maidawa with her eyes closed
"Baby open your eyes ki gani..." Ya fada mata, ahankali ta bude eyes dinta, gani tayi wurin bakinshi wet da wani Abu which she don't know what,
"Meye wannan?" Ta tambayeshi Tana kallon bakinshi,
"It yours...daga jikinki yake..." Surprise look né kwance kan face dinta,
"To meye shi?" Ta sake tambayanshi cikin kasala,
"Fitsarin da kikayi min né... Kuma inason ki kallo yanda zanyi dashi..." Ya fada mata, kura mashi Ido tayi taga ya fara licking bakinshi kaman yana Shan sweet har sai da ya gama lashe baki, wani irin kallo dija ta dinga yi mashi, she's like what the hell,
"Kinga bana kyamarki...to kema banason ki dinga kyamata...kinji ko?" Ahankali ta daga mashi Kai. Mikewa yayi ya riketa ya ta mike tsaye,
"Baby it's my turn...yau Nima sai kin yi min..." Ya shaida mata, kura mashi Ido tayi not knowing what to do, kneeling yasa tayi gabanshi ya mika mata joystick, da taimakonshi ya nuna mata exactly abinda yake bukata daga gareta and with out musu tayi mashi har ya samu nutsuwa, wanka suka sake yi suka kwanta, Tana jikinshi sukayi bacci full of love and peace of mind ( if someone is angry about this, they can easily hug transformer or better still Stand on highway with a trailer passing...I don't give a damn... )
The following day saida same thing ya Kara faruwa sanna sukayi wanka sukayi sallah, dakin mufida yaje ya tadatadaga bacci with lots of love and kisses, ruwan wanka ya ajiye mata tayi wanka tayi sallah sannan yayi masu ordering na breakfast kaman yanda yakeyi sometimes, suna cikin breakfast yace
"Baby yau fa zamu Kano..." Ya fadawa mufida, Dan marairaice fuska tayi sannan ta kalli dija,
"Dear Dan Allah kifada mashi kar ya maidaki...pls dear don't go..." Ta fadawa dija kaman zatayi kuka, Dan murmushi dija tayi ba tace komai, shima yazid marairacewa yayi yana cewa
"Yanzu baby baki damu Dani ba?... Remember am here ai..."
"Nidai am use to her around..." Itama Ta fada Tana marairacewa, dija sai kallon su kawai take Tana kishi,
"Dear pls say something..." Mufida ta fadawa dija, ita dai dija kasa cewa komai tayi Don wani irin kunyan yazid take, gani take bazata iya daga Kai tayi mashi magana ba, not after All the sucking, licking and fingering,
"Wato kinason tafiya ki barni ko?....remember you promised zaki zauna Dani...amma Yanzu zaki tafi ki barni..." Mufida ta fada mata,
"Ai ba tafiya zanyi ba....makaranta zanyi..." Ta fada in a very calm tune Wanda sai da yazid ya zauna yana kallon yanda maganar ke fita daga bakinta,
"Amma da akwai wurare da yawa da zaki iya karatu anan....pls kar ki tafi..." Inji mufida, dija dai shuru tayi bata Kara cewa komai ba kuma bata daga Kai ba,
"Dear ke dai kawai kiyi hakuri tunda kinason ta tafi don't worry zan karo wata sai ku zama ku uku..kinga sai ku zauna tare..." Bai idaba dija tayi saurin daga Kai ta kalleshi Wanda yasa shi cewa
"Ya?... Ko bakiso...." Ya tambayeta yana zaro mata idanuwa, itama mufida kallon how fright ta zama kawai take,
"Dear bakiso a karo wata?..." Mufida ta tambayeta, shuru tayi ba tace komai ba,
"Tanaso mana...ai Ta fada min in samo wata a madadin ta..." Inji yazid dake Kai ruwa bakinshi, Kara kallon shi tayi this time ya kashe mata Ido daya.
47💜💛💙❤️💚
NA CUCE TA
💚💙💜💛❤️
®zuwairat (ummumaryam)
4️⃣7️⃣
My sweet momma if all women are as civilized and compassionate as you are , Nigeria would have been a better place, I love you for you are a mother like no other, Allah ya tsaremin ke my hajiya zulaihat Lagos, meeting you is among what really makes me appreciate my writing talent, Allah ya Kara girma. Thanks for the love.
Jamaa am blessed, you won't understand né😌😌😌
Kayan ya bata ta saka ya Kama mata hannu sukayi dakin mufida, lokacin mufida tayi relaxing kan kujera, idanuwan ta lumshe kaman mi bacci amma she's not sleeping, kawai she's thinking irin zaman da zasu yi da dija nan Haba Don ko kadan she didn't expect irin amsan da dija ta bata few minutes back, bude Kofan da akayi yasa ta bude eyes dinta ahankali, yazid da dija ta gani, mikewa tayi zaune Tana murmushi,
"Yan Kano har an shirya?" Ta fada referring her statement to dija kaman babu abinda ya faru few seconds back,
"Eh..." Dija ta amsa mata kanta kasa,
"Anty kiyi...hakuri..." Ta fada cikin cracking voice,
"Name?.." Ta tambayeta Tana kallon yazid
"Yanda nayi maki magana dazun..." Dija ta amsa mata, Kai mufida ta girgiza Tana rike mata hannu,
"Haba dear...Bakiyi min komai ba,..." Bata idaba yazid yayi mata Ido yana cewa
"Just accept..." Ya fada mata atakaice, Dan ajiyan zuciya ta saki saki sannan tace
"Babu komai...ya wuce..." Mufida ta fada mata, ahankali dija ta zame hannun ta daga na mufida ta bar dakin,
"Haba baby...you shouldn't have talk to her about such minor issues..." Ta fadawa yazid kaman she's angry, ahankali yazid ya dafa shoulder dinta yana cewa
"Wurin ke né minor...amma to me is not acceptable...banason raino ya shiga tsakanin ku...in short ko ni Kaina banason in Raina ki balle wata...I know how important you are to my life...so pls next time in tayi laifi ta baki hakuri just accept...kinji ko?" Ahankali ta daga mashi Kai cikin ranta Tana Mai Jin dadin irin miji da Allah ya bata, gani take she's lucky to have him as her hubby.
"Baby ni a haka zan wuce...so anjuma Zansa akawo maki abinci,.." Dan turo baki tayi Tana cewa
"No zan nemi abinda zan ci da Kaina tunda baa zuwa Dani...." Bakinta ya rike yana cewa
"Don't worry...I will make it up to you in na dawo...amma in bed..." Ya fada yana dariya, itama dariya tayi ta Dan bugi shoulder dinshi. Falo suka fito holding each other's hand, dija na tsaye gefe daya kanta kasa, dakin dija ya shiga ya dauko bag dinta.
Har bakin mota mufida ta raka su suka shiga sannan ta dawo ciki. Tunda suka Kama hanya dija bata cewa komai, wai ita she's angry ansa ta bawa mufida hakuri, yazid kallon ta yayi yaga face dinta daure sannan ta harde hannun ta kan chest dinta ,
"Baby meke damunki?" Ya tambayeta, shuru tayi bata amsa mashi ba sai Kara turo baki kawai take,
"Ko har kin fara missing antynki?" Ya sake tambayanta, to his surprise sai yaga ta Dan tsaki tsoki,
"Me kikayi Yanzu!" Ya daka mata tsawa, shuru tayi no response
"Khadijah you want to be stubborn ko?... Wato ni kikewa tsoki Dan ki Raina ni...don't worry zanyi magani ki...." Ya fada bai Kara ce mata komai ba, haka yayi driving in silence har suka isa Kano, wani restaurant ya tsaya ya tad
Tsaya ya saya masu abinda zasuci, gidanshi ya nufa, bakin gate yayi horning Mai gadi ya bude mashi ya shiga da mota yayi parking, fita yayi itama dija ta fito. Bag dinta ya fidda sukayi bakin kofanta, kallon wurin tayi tace
"Nan yake?" Ta tambayeshi, kallon ta yayi yace
"Me?"
"Yaron..." Surprise look yayi mata,
"In kaiki wajen kawai?.. I thought zamu huta gobe muje..." Ya fada yana kallon ta, shuru tayi bata amsa mashi ba,
"Ki fada mana...in bakisonmu kwana nan ki fada kawai in kaiki chan..."
"Mu...je...chan...din..." Ta amsa mashi kanta kasa, Dan daure fuska yayi
"Wato bakisonmu kwana nan gidan tare?" Ya tambayeta, still shuru tayi bata ce komai ba,
"Amma ki sani in har bamu kwana nan yau ba ko na zo sai dai inga lafiyanki in koma...kin yarda?' Ya tambayeta again, ahankali ta daga mashi Kai alaman eh,
"Ok..." Kawai ya fada ya cire key daga bakin Kofan tare da daukan bag dinta ya maida cikin mota, bayanshi ta bi itama ta shiga ciki. Waya ya dauka ya Kira small mom dinshi, bayan ta daga sun gaisa yace
"Mommy mun zo...should I bring her to the family house ko in kaita gidan grandma din kawai..." Ya fada yana aduan Allah yasa ta amince ya wuce daita kawai Don kunyan zuwa gidansu da ita kawai yake,
"If you want kana iya kawo insa driver ya kaita gobe..."
"Ko in kaita kawai.., " ya sake fada mata,
"Ok..." Ta amsa mashi, ajiye wayan yayi ya tada motanshi sai gidan hajiya.
Cikin gidan ya shiga da mota ya fito dija ta fito Tana kalle2, Dan sata kallon shi tayi taga face dinshi Sam babu walwala ya daure fuska kaman bashi ba, Hanyan falo yayi yana sallama, hajiya dake zaune falo ta daga Kai ta kalleshi Tana amsawa,
"Aa Ashe yazidu né....yaushe kazo...?" Ta tambayeshi, lokacin dija na biye da shi kan ta kasa,
"Yanzu nan..." Ya fada yana zama gefenta, dija kuma kasa ta zauna, kallon ta hajiya tayi tace
"Wacece wannan?..."
"Matata ce..." Ya amsa mata yana Dan waige2, daga nesa yaga baby stroller da wata Tana kokarin dauko Mahmoud,
"Ashe itace...amma Dan nan Baka da hankali...wannan itace yar yarinyan....." Bata idaba yazid yayi saurin cewa
"Grandma Mahmoud né chan?.." Ya fada yana mikewa Don ya lura Tana Neman tona mashi asiri, banza tayi dashi Tana kallon dija dake gaida ta, amsawa tayi cikin raha Tana cewa
"Allah ya saka maki yar nan...amma Ina ke Ina wancan..." Ta fadawa dija, yazid wajen yaron yaje ya kura mashi Ido yana kallon how fast he's growing Don tamkar bashi ba,
"Wow...Masha Allah..." Ya fada yana mika hannu, yaro aka bashi ya hadashi da chest dinshi yana lumshe idanuwa, falo ya dawo rike dashi,
"Baby kalli danmu..." Ya fada wa dija, baki inna ta bude saboda mamaki
"Lallai yazidu ka Chanza..." Inji inna, ko kallon ta baiyi ba yacigaba da kallon danshi full of joy and excitement
"Baby ki daga Kai ki kalleshi mana..." Ya fada yana kallon ya yanda ta Sunna Kai kasa kaman ba ita bace ke cewa zata wurin danta ba.
"Itace zata zauna nan ko?" Ta tambayeshi,
"Eh..." Ya amsa mata yana kallon how cute his son is,
"Madalla..da ganin zamuyi zaman dadi da ita Don Tana da kunya..." Ta fada mashi sannan ta Kira Mai aikinta ta nuna mata dakin da aka gyara saboda ita. Cikin natsuwa ta mike tabi bayan Mai aikin ta kaita well dressed room. Da sauri yazid ya mike yabi bayanta rike da yaro. Karo sukacia Mai aikin dake fitowa daga dakin , da sauri dija ta mike walking towards him, yaron ta tsaya kallo kaman bata taba ganin shi ba,
"Yayi girma..." Ta fada kaman an fixgi maganar daga bakinta.
Atakaice yazid bai bar gidan ba sai da yayi sallah ishai, kuma yaron da wajenshi da yayi kuka sai a hado formula ya bashi. He feels so attached to the boy, tun Yanzu he can see the remarkable resemblance dake tsakanin shi da yaron, da zai tafi har bakin mota dija t rkashi ya kalleta yana ,,
"Wato kin ki mu kwana munahutawa ko?... Zan Rama ai..." Ya fada mata yana shiga mota, Dan marairacewa tayi Tana cewa
"Yanzu yaushe zaka dawo?" Dan harara ya watsa mata sanna yace
"In kin yarda kin shiga mota mun kwana tare zan dawo gobe...in baki yarda ba ban dawowa sai wani satin...Yanzu zabi ya rage naki..." Ya fada yana kallon daga inda yake zaune cikin mota, Dan baki ta turo sannan tace
"Nidai aa..." Bai Kara cewa komai ya tada mota yana cewa
"Ai shikenan..." Ya fada sannan ya bar wajen. Ciki dija ta koma missing him, straight ta wuce dakinta ta zauna bakin gado Tana tunani, kawai sai ta fashe da kuka.
💛💙💜❤️💚
NA CUCE TA
💙💜❤️💚💛
®zuwairat(ummumaryam)
4️⃣8️⃣
AYNAZ THANKS FOR THE LOVE AND WORDS OF WISDOM, LOVE YOU TOO, ALLAH YA KARA BASEERA COS I WILL BE FOLLOWING NICE SANADI.😘😘😘😘
Tana shiga ciki ta tsaya gaban mirror Tana sauke wani irin ajiyan zuciya kaman wacce tayi 360 meter race, shima yazid da sauri ya shigo tare da banging Kofan Wanda yasa inna fitowa daga dakinta, mufida ta gani tsaye Tana kallon Mahmoud Wanda tamkar Tana kallon yazid as a child.. Yanda ya rufe Kofan da karfi yasa dija juyawa duk eyes dinta waje,
"Khadijah!!" Ya daka mata tsawa, mata amsa ba amma jikinta sai rawa yake, karasawa yayi ya rike shoulder ya fara girgiza ta da karfi yana cewa
"Baki ganmu ba?" Ya daka mata tsawa still again, Sakar mashi jikin tayi kanta kasa, yazid na ganin yanda chest dinta ke up and down,
"Khadijah nace baki ganmu ba?..." Ya sake tambayanta in a high tune, baki ta bude zatayi magana amma sai ta kasa
"Kina hauka?" Ya tambayeta, da sauri ta girgiza mashi kai
"Khadijah ki shiga hankalinki....wallahi if you repeat such sai na lahira ya fiki Jin dadi...kina jina!" Ya tambayeta sounding very angry, bata amsa mashi ba sai tears dake taruwa eyes dinta
"Wai in tambayeki ... Me mufida tayi maki kike naman tada min hankali?... In ba Dan baki da hankali ba mufida mate dinki ce?... Bata girmeki?'" Ya tambayeta cikin fada, dija da already tears sun fara rolling daga Kai tayi ta kalleshi
"Don't look at me..nace bata girmeki ba?"
"Ta...gir...." Bata idaba kuka ya kufce mata, shuru yayi yana kallon ta, deep down he feels like getting down with her Don she has changed sosai, sai dai Sam bayason wannan habit of uncontrollable jealousy,
"Kuma in ba Dan kina da kunnen kashi ba ai in kina sona ba zakiyi abinda zai bata min rai ba...zaki so duk abinda nakeso..." Ciki kuka dija tace
"Ni ban sonta...ban iya sonta..." Ta fada cikin matsanacin kuka,
"What did you say?" Ya tambayeta Don ya tabbatar if she saying it from her mind, baya taja ta tsaya sannan tace
"I hate her..." Bata idaba ya dauketa da Mari, wani irin ihu ta saki saboda Sabon alamari da ta tsince face dinta a ciki, ji tayi kaman an manna wa cheek dinta hot pressing iron.
A falo mufida durkusawa tayi ta gaida inna Ta amsa Tana cewa
"Ina yazidu?" Dakin dija mufida ta nuna mashi sannan ta wuce inda Mahmoud ke zaune ta daukeshi, kura mashi Ido kawai tayi deep down Tana Jin inama she's the mother Don kaman Tana rike da yazid yana yaro takeji, ihun da dija ta saki yasa duk suka kalli Kofan dakin inna tayi saurin mikewa tayi tana takawa zuwa bakin Kofan while tana salati. Jawota yazid yayi yana cewa
"Maimaita abinda kika ce" ya fada yana girgiza ta,
"Ni ...gidan mu.... Zani..." Tafada cikin shessheka,
"Wato ke irin wayewanda da zakiyi kenan?... You don't respect me all because kin samu very tiny socialization..." Shigowan inna yasa yayi saurin sakinta
"Inna lillahi waina ilaihi rajuun!!! Yazidu daman Baka da mutunci...yazidu ka shigo har gidanan ka daki yar mutane!" Inna Ta fada on top of her voice Tana kallon dija dake kuka sosai hannunta kan cheek dinta,
"Wallahi sai na fadawa ubanka...tunda Baka da hankali shege Mai Kama da aljanu..." Ta fada Tana Kama hannun dija,
"Bakisan abinda wannan yarinya take cewa ba" Inji Yazid dake fargabankar inna ta fadawa dad abinda yayi Don ko siblings dinshi mata bai yarda a tabasu balle matar shi,
"Kaci ubanka da ban San abinda tayi ba...ai Ina cikin gidan nan amma dayake ka rainani Baka fadamin ba ka ketareni ka doketa...Ana kallonka mutum kirki Ashe Kai duk mugun Hali a kanka ya kare...zan Gaya ubanka daga yau bazaka Kara shigomin gida ba..." Tafada Tana janye da hannun dija, dija kallon shi tayi shima ya kalleta kawai sai ta Galla mashi harara, wani irin haushi da takaici né suka cikashi, he can't believe wannan itace wannan innocent gal dayayi molesting almost two years back, duk ta zama wata Mara kunya dukda komai nata karuwa yake haka bad attitude dinta, inna na rike da hannun ta har falo while yazid na biye dasu, suna shiga falo dija taga mufida zaune rike da Mahmoud, wani irin kallon haushi ta watsa mata sannan ta kwace hannun ta daga na inna ta nufi inda mufida ke zaune, inna baki ta bude Tana kallon ikon Allah haka shima yazid tsaye yayi Don yaga abinda zatayi, ita kam mufida Dan daurewatayi ta saki fuska Tana kallon ta with a little smile on her face, Tana karasowa ta duka ta kwace Mahmoud daga hannun ta tare da saki karamar tsoki, hannu inna ta Dora a Kai Tana salati
"Me nake gani haka!..." Ta fada da karfi, da sauri yazid yace
"Ai kin gani..." Inji yazid dake Jin kanshi cikin wani irin tsananin bakin ciki,
"To kaci ubanta ..." Inna Ta fada mashi, inda dija ke tsaye yake
"In bakison na lahira yafikiJin dadi ki koma ki mayar mata Mahmoud then kiyi kneeling ki bata hakuri..." Inji yazid, fashewa tayi da wani Sabon kukan tan cewa
"Wallahi aa..." Ta fada Tana Kara hugging Mahmoud to her body
"Nace ka ci ubanta..." Inna Ta Kara fada mashi, hannu yasa zai kwace Dan aikam ta rike shi gam har yaro ya fara kuka saboda yanda ake janshi, cikin natsuwa mufida ta mike tare da cewa
"Baby pls let her be..." Ta fada cikin sanyinmurya sanna ta kalli dija,
"Kiyi hakuri...Allah ya huci zuciyanki..." Tafada sanna ta juya Tana Jin in da yau bata da ciki da bakin ciki na iya zama ajalinta a yau.
"Ba ayi...ai sai ki zuba ruwa kasa kisha...nasan farinciki kike...." Bata Ida ba yazid ya dauke ta da wani Sabon Marin ta saki Mahmoud tare da kwantawa kasa tare da ihu,da sauri mufida ta bar wajen Tana danasanin biyo yazid datayi,
"Kayi min daidai..." Ta fadawa yazid dake huci saboda bakinciki, juyawa inna tayi ta kalli dija dake kwance kasa tace
"Ke duk ta kare ruganku zaa maidaki Don mu bamason tashin hankali..." Ta fada mata, yazid ajiye Mahmoud yayi not knowing what to say ya fita daga falon yabi bayan mufida, already Tana zaune cikin mota sai kuka take, ita kanta batasan kukan me take ba amma gani take she needs to shed few tears, yazid na shiga yagan she's crying, shuru yayi tare da hada Kai da stirring, after like few minutes ya daga Kai with red eyes
"Baby kiyi hakuri...wallahi kaman da akwai Mai zugaKhadijah...Don abubuwan da takeyi says it all...pls forgive her short comings..." Ya fada yana Kama mata hannu
"Dear ba komai...you know I love you and I will endure anything because of the love I have for you..." Hannu yasa ya goge mata face yana cewa
"Stop shedding this expensive tears pls..." Ya fada mata, daina kukan tayi sannan tace
"Pls baby..ka bar dukan ta because of me..hakan will only worsen things Don zatayi tunanin you love me more than her ne...pls kar ka Kara..." Ta fada mashi calmly,
"Ai baby in har she don't respect you kadan ta gani...I won't make my first wife a dustbin because I have another...besides na fada maki ke ba irin Matar da zaayi treating bad bace... I know how good you are...so just relax...ko kadan kar ta tada maki hankali..na isheta..." Ya shiada mata yana tada motan, lumshe idanuwa tayi cikin ranta Tana
"Ni har wata yar kauye ta isa ta tadamin hankali?... Tab lallai ma.....". Yazid tuki yayi ya bar haraban gidan cije da surprise Don in ya tuna nan da shekara kaman biyu. Uku sai gabanshi yayi mugun faduwa Don Yanzu baisan what Khadijah is capable of ba.
Skip to content
Ummu Maryam
INA MAI FARIN CIKIN ZIYARTAR WEBSITE DINA DA KUKE A KULLUM
Toggle navigation
NA CUCE TA 49
by Ibraheem
❤️💜💙💛💚
NA CUCE TA
💜❤️💙💛💚
®zuwairat (ummumaryam )
4️⃣9️⃣
Malama sawwama juyawa tayi zata fita ta Kara juyowa ta kalleta tare dacewa
“Pls dear in yazo ki nuna you are sorry seriously …kinji ko?” Kai dija ta gyada mata sannan ta fita, baki dija ta turo ta Dan jingina da kan gado Tana lumshe idanuwa, ba komai take tunawa ba sai maganar malama sawwama, Tana ganin yanda yazid keji da mufida, then ko sau daya bai taba daga muryanshi a kanta ba, not in her presence, tunawa tayi da yanda itama mufida ke ji da yazid kawai sai ta ga she doesn’t fit in Don tasan bazata taba samun kulawan irin na mufida ba, so she thought, Halima ta tuna da irin kalan advice dinta,
“In kin Kama kasa…”ta tuna kaman yanda halima ke fada mata kullum,
“Kilan itama wannan mufidan ta Kama kasa…shi yasa ko kadan bai ganin laifinta…” Ta fadawa kanta Tana turo tiny mouth dinta,
“Nima halima sai ta fada min yanda ake Kama kasan nan…” Ta sake fadawa kanta. Dan shessheka ta saki saboda kukan data
“Wai zai Kaini yawo…bayan abunda yayi min dazun gaban matarshi..dayake ya maidani sakara…Allah ya isa min…mugu kawai…” Ta fada Tana Kara fashewa da Sabon tears.
Yazid kam yana kashe waya ya bude closet ya dauko Jean da polo ya saka sai sauri yaje kaman Mai appointment da presido, ko part din parent dinshi bai shiga ba ya bar gidan saboda sauri. Ana kiran sallah magrib ya Isa Kofan gidan inna, parking yayi ya ya daura alwallah nan cikin compound batare daya shiga ciki ba, yana gamawa ya fita zuwa closed by masjid yayi sallah sannan ya nufo gidan kaman Mai emergency. Itama dija sallah tayi ta kwanta nan kasan carpet ta lullube kanta da hijab datayi sallah dashi , sai sauke ajiyan zuciya kawai take. Yazid na shiga falo ya ci karo da inna dake zaune ta kurawa tv Ido as usual, kallon mamaki tayi mashi Tana cewa
“Uban me kazo yi?..” Ta tambayeshi batare data amsa sallaman da yayi ba, Dan durkusawa yayi yace
“Inna ina wuni”” ya gaidata yana nan durkushe Don kaf cikin jikokinta yafi su respecting dinta,
“Nace me ya kawoka?…kar dai Ashe wurin wannan tsigagan yarinyan kazo?..” Ta tambayeshi cikin tsiwa, Dan daure fuska yayi ya mike bai Kara cewa komai ba ya nufi hanya dakin da dija take, harara inna tabishi dashi Tana cewa
“Shege Mara zuciya….” Yazid bai juya ba ya bude Kofan dakin ahankali, shiga yayi yana kallon yanda tayi rolling kanta da hijab, yana zama Tana bude Ido saboda kamshin perfume dinshi, kallon how swollen her eyes is yayi kawai sai yaji he over reacted, he don’t know what to say to her, ahankali ta fara zama tare da fara new tears cos dukda she’s sad Tana mugun son bin umarnin malama sawwama,hannu yasa ya ka mata ta mike zaune, cikin kuka ta bude baki zatayi magana yayi saurin Dora hannunshi kan lips dinta
“Baby am so sorry…ban Kara dukanki…pls am sorry…” Ya fada kaman zaiyi kuka Don he feels so sad kan abinda yayi mata, he slapped her not once but twice, nan abunda tayi ya fado mashi kuma sai ya tuna she’s only 15.
“Kayi hakuri….” Ta fada Tana kuka, matsawa yayi kusa daita ya jawota jikinshi tare da Dora kanta kan chest dinshi, kuka ta cigaba dayi which is making yazid restless, saboda yanda take kukan gwanin ban tausayi,
“Baby Dan Allah ki bar kuka haka nan…” Ya fada yana daga jaw dinta, kura mata Ido tayi yana kallon wet lashes dinta, ahankali ya Dora bakin shi kanta ya mata passionate kiss that last for almost three minutes sannan yayi removing bakinshi yana rike da face dinta yana cewa
“Baby daga yau ki fada min duk abinda ke cikin ranki…I know you don’t know exactly abinda kikeyi..amma wallahi ba Ina dukanki because I hate you ba…amma it’s because I want a peaceful home…pls am sorry for hurting you…” Ya rada mata cikin sanyinmurya. Kura mashi Ido tayi ta fara cewa
“Amma ka fi sonta fiye Dani…” Ta fada Tana kuka, ahankali ya girgiza mata Kai, kaman ya bude baki ya fada nata he loves her more amma yasan she won’t understand,
“Baby I love you so much…my heart beats very fast when ever am with you…kawai inason ki dingayin duk abinda nace…banason kina yi in gardama at all…” Ya fada yana goge face dinta,
“To ban karawa…” Ta fada still crying
“Inason ka yimin kaman yanda kake mata….” Ta fada cikin kuka,
“Zanyi maki fiye da yanda nake mata …kawai just be a good gal…in ma bakison karatun we can go back together…amma pls always remember mufida antynki ce..and I want you to always respect her…” Jin ya anbaci sunan mufida yasa ta Kara kuka,
“I don’t ….” Sai tayi shuru, face dinta ya tallabo yace
“You don’t what?” Ya tambayeta,cikin kuka tace
“Babu komai…”
“Baby you are free to tell me anything…I promise I will understand….”
“Babu komai ” Ta sake ce mashi data tuna warning din malama sawwama, daga red eyes dinta tayi ta kalleshi sannan tace
“Ka bani number din anty in bata hakuri…” Ta fada amma ba Don ta so ba, he can see that in her eyes,
“If you can walk well gobe zan kaiki ki ganta…” Ya rada mata,
“Ban gane ba…” Ta fada Tana kallon shi, Dan murmushi ya saki yana cewa
“Baby muje ki shirya …we are sleeping in our house tonight…” Ya sake rada mata, Dan marairacewa tayi Tana cewa
“Kai na ciwo yake min…”
“Sorry..let just go out..zan baki drugs…sannan you eat abunda kikeson ci…”
“Banajin yunwa…” Mikewa yayi ya dauketa ta mike tsaye,
“Ba sai kin Kara shiryawa ba…muje kawai…” Ya fada ya rike da hannunta har lokacin Tana sanye da hijab datayi sallah dashi, falo suka fita inna ta Kara juyowa ta kallesu
“Banzaye…yan iska kawai…” Ta bisu dashi, dija kallon yazid tayi ya sakar mata murmushi, suna shiga mota dija tace
“Wai dazun inna har da ce min da ka sani ka bar ni da shege na….” Ta fada kaman zatayi kuka, Dan dariya yayi yana tada mota yana cewa
“Don’t mind her…she should not upset you…haka take…Don baki ganin drama dinta da sauran yan gidan…she don’t mean most of what she says..kawai she knows how to turn your anger on…” Ya fada yana barin gidan, dija relaxing tayi with her eyes close, wani irin yanayi ta tsinci kanta da take tare da yazid, wani irin dadi takeji, Dan bude eyes tayi ta kalleshi daidai lokacin da shima ya kalleta, free hand dinshi ya kamata mata hannu dashi yana cewa
“Baby I love you..baby ..pls ki fada min Nima ko sau daya ne…” Ya fada yana massaging hannunta ahankali while driving da Dayan hannun, kallo shi tayi da weak eyes dinta ta bude baki zatayi magana sai kuma tayi shuru,
“Baby…” Ya Kira sunanta, kallo shi tayi
“Ina Jin dadi in muna tare…irin Jin dadin da I can’t explain…baby you are special and I love you for that…” Ya fada mata ahankali, Dan murmushin Jin dadi ta saki amma bata ce komai ba. Yana rike da hannunta for a while sannan ya cire ya maida kan stirring. Gaban wani restaurant yayi parking ya fito ya bude mata itama ta fito, hannunta ya Kama suna tafiya ahankali, duk Wanda ya gansu will not expect them tobe husband and wife sai dai brother and sister saboda same skin color, har zasu shiga ciki ya kalleta yace
“Baby muci nan ko mu Kai gida?…”
“Gida…” Kawai tace in a very low voice, Dan dariya yayi yace
“Baby yanda eyes dinki suke kar ace something is wrong…” Murmushi kawai tayi batace komai ba, abinci ya saya masu suka koma cikin mota, cikin ran dija kam she don’t mind being with him like this for ever, she’s enjoying the moment with him alone. Bai tsaya koina ba sai a gidanshi, kalle2 dija ta farayi Don ta tabbatar if she’s really there, kallo shi tayi ya kashe mata Ido daya. Part dinshi suka shiga ya dauko plate yayi masu serving abinci. Sakin jiki dija tayi taci ta koshi shima yaci. Mikewa yayi ya hada masu ruwan wanka,
“Baby tashi muje muyi wanka…” Ya fada yana daga ta tsaye,
“Mu koma…”Ta fada cikin sanyinmurya, surprise look yayi mata yana cewa
“Baby Bakiyi missing Dina ba?.. Don ni am so hungry for you…and baby I want to have you tonight…” Ya fada yana hugging dinta, jikinta na rawa tace
“Inna…”
“No babu ruwan ki da ita…ai ke matata ce…so just relax…” Ya fada yana daukanta, wanka sukayi full of romance, ba Kaya jikinsu suka dawo bedroom, wasa ya fara yi mata as usual, bakinshi ya Kai saitin kunnenta yace
“Dear..hakkinazaki bani…” Da sauri dija data rumtse Ido ta bude idanuwa,
“Yaushe?…” Dan murmushi yayi saboda yanda maganar ta fito,
“Now…” Da sauri ta faragirgiza mashi Kai kaman zatayi kuka Tana cewa
“Pls aa…tsoro nakeji…” Tafada muryanta na cracking, face dinta ya tallabo yana cewa
“I will be gentle…” Ya fada yana komawa kanta, idanuwa ta zaro ta fashe da kuka Tana cewa
“Kace sai na Kai 18..pls kayi hakuri sai lokacin…” Ta fada Tana kuka, da tongue dinshi yasa yana licking tears dinta yana cewa
“Baby I can’t…baby you are growing fast and I can’t just watch…lokacin danayi wannan alkawarin ba haka kike ba…look at you now…ban iya hakuri ..I can’t keep looking pls I will be gentle…” Ya fada yana kissing dinta, dija sai kuka take kaman anyi mata albishir in mutuwa da sauri tace
“Kaina bai denaciwo ba…ka bani magani…” Ta fada sounding very funny, mood din yazid bai hanashi dariya ba,
“To naji..zan baki magani…amma after we’re through…” Zata bude baki tayi magana ya hada bakin shi da nata, kissing dinta kawai yake yana wasa da each and every part of her body kaman that’s what he’s born to do, amma ko kadan dija is not enjoying it at all saboda tsoro, Banda kuka babu abinda takeyi, Dan daga Kai yayi yace
“Baby bazaki ji zafi ba..in kin ji zafi say it zan daina…” Ya fada mata knowing too well that it’s impossible, after like five minutes yana wasa daita ya fara kokarin connecting kanshi da ita, ko shiga baiyi ba ta fara ihu Tana kiran
“Wayyo da zafi ka daina…wallahi da zafi…” Ko sauraron ta baiyi ya Kara thrusting, wani Kara ta saki ta fara tura shi amma a banza, fidda tausayi yayi ya babu wasa, Banda kuka babu abinda dija take sai cewa take
“Wallahi ban Kara yiwa anty rashin kunya…wallahi na daina…kaje wuri ta ban Kara fushi …Dan Allah kayi hakuri…” Ta dinga fada da karfi amma a banza,ammi ta fara Kira. Atakaice sai da ta Kira mufida kaman her life depends on her,
“Anty kin ce bazaki Bari ya cutar Dani ba…wayyo Allah anty gashi yana cutar Dani…..anty please forgive me….” Sai surutu kawai take amma kaman she’s asking for more Don he don’t want to stop ever, kaman it’s her first saboda firmness, yazid sai ihun nishadi kawai yake,
“Baby am sorry but I don’t want to stop now or ever…you are the best in every thing…” Yake maimaitawa, sai after like 40 to 50 minutes ya samu natsuwa, dija duk tayi sweating, still kwantawa yayi kanta yana jera wa wet face dinta kisses, sai nishi kawai take, yana mikewa ta bude Ido ta kalleshi ta watsa mashi kallon haushi da tsana, sai taga da mufidan suka dace Don Sam bata iya wannan wahalan, murmushi ya sakar mata ta Kara Galla mashi harara, kunnen shi ya Kama ya koma kasa ya fara frog jump, each jump sai yace
“Am sorry…” Yayi yafi sau goma, Banda kallon haushi babu abinda dija take mashi. Gani take wannan yafi na farkon azaba saboda yafi dadewa, matse legs kawai take saboda azaba. Bathroom yazid ya shiga yana dingishi saboda frog jump da yayi. Ruwan wanka ya hada mata ya dawo ya dauketa ya sakatacikin bathtub, kuka ta dingayi yana bata hakuri, amma data daga Kai sai ta harareshi with her swollen and weak eyes shi kuma sai ya fashe da dariya, farat daya taji she hates him all over again sannan wannan haushin mufida da takeji sai ya gushe, bayan ya gama mata wanka ya Kara daukota,
“Ni a ajiyeni…” Ta fada mashi Tana turo baki,
“Yes ma’am …” Ya fada ya ajiye, ahankali ta dinga tafiya Tana
” wayyociwona” yazid komawa gabanta yayi yana kallon yanda take tafiya kaman she’s learning how to walk, Dan dariya yayi ya fara clapping yana cewa
“Tatata tafiya ta nuna…tatata tafiya ta nuna…” Kawai yake repeating duk step dinta, tamkar yana yiwa yarinyan dake koyan tafiya waka, kuka dija ta farayi ta zauna kasa, yana dariya yazo ya zauna gabanta, sai kallonta full of love kawai yake, he can’t just express how he’s feeling, wani irin so da Kauna yake mata tamkar ya Ciro heart dinshi ya Dora on a plata of gold ya mika mata yakeji,
“Baby Allah yayi maki albarka…” Ya fada yana Dora hannu kan laps dinta, da sauri ta bugi hannunshi Tana kuka, dauke hannun shi yayi ya mike yana tafiya irin nata yana
“Wayyo taji min ciwo…wayyo momyna..wayyo Dady…wayyo anty mufida kizo Khadijah taji min ciwo…” Ya fada yana tafiya kaman Wanda akayi wa circumcision, sannan hannunshi biyu rike da gabanshi gam. Dija zama tayi ta saki baki Tana kallonshi with all her eyes out, Don tamkar da gaske yake,
“Wayyo kuzo ku taimaka min..tayi screwing Dina ko tafiya ban iyayi…I can’t even walk…” Dija dake kallonshi bata San lokacin da tayi Dan murmushi ba, yana Dan juyowa suka hada Ido ta daure fuska tare da cigaba da kukanta,
“Yeee I caught your smile…” Ya fada yana komawa wajenta,
“Baby thank you for making me a happy man…ki fadi duk abinda kikeso in har baifi karfina ba zanyi maki…” Ya fada yana kneeling gabanta, banza tayi dashi Tana kuka,
“Baby pls enough…just say what you want…wallahi zanyi maki..” Ya sake fada mata in a cool tune, daga Kai tayi ta kalleshi bude bakinta sai cewa tayi
“Mota…” Yazid kura mata Ido yayi not believing his ears, abinda bai sani ba shine her friend halima have thought her a lot about this night Don dija ta fada mata babu abunda ya taba shiga tsakanin su dukda she hide the real truth, Dan dariya yayi yana cewa
“Banjiba..tell me…” Ya fada yana sauraron ta, Dan hararan shi tayi Tana turo baki ta sake cew
“Ni mota nake so…” Dariya yayi sosai har da rike ciki, kuka dija ta farayi sosai
“No sorry…are you serious?… Mota kike so?” Ya tambayeta Don ya tabbatar, ahankali ta daga mashi Kai,
“Baby me zakiyi da mota?… Where will you be going with car? Ko kawai kina shaawan ace you have a car?” Cikin kuka tace
“Ai mata suna zuwa school da mota…Nima inaso……”
“Ok …amma Yanzu zamu koma kan gado..mu Kara…sai cikin dare ma mu Kara then in the morning..if you can walk well zan saya maki new car…kin yarda?” Ya fada sounding naughty, kuka ta farayi sosai Tana cewa
“Ni ban karayi…”
“To baki da rabon mota yarinya…an fada maki Ana sayawa lazy woman mota?… Ai duk macen da aka sayawa mota screwing dinta ake morning afternoon and night…night din ma sau uku…so muje ki nuna mani karfinki ni kuma in sambado maki motasabuwa dal…”
“Ba haka bane ba…halima ce min tayi sau daya sukayi da mijinta ya saya mata sabuwar mota…” Ta fada cikin kuka, Surprise look yayi mata
“Wacece Halima?”
“Kawata….” Shuru yayi kaman bai tunani, zaiyi wata magana sai ya basar cos baison spoiling wannan blissful moment,
“Kilan mijinta bai da karfi…ni kam Yanzu I want more…so tashi muje kan gado ki fadamin kalan motan da kikeso…sannan in zamu sake na uku ki fada min iya kudin da zan iya saya daita…” Ya fada yana mikewa tare da cire towel dake jikinshi ya yarda. Kai dija ta hada da gwaiwa Tana kuka,
“Ni ban iyawa…zafi nakeji…”
“Kawai ki dinga hangan motanki bazaki ji zafi ba…” Ya fada yana daukanta, kan gado ya maidota ya mannata da jikinshi yana romancing dinta from head to toe, bude wurin yayi yaga it’s pretty swollen, Dan dariya yayi yana cewa
“Baby da alaman bazaki samu motan nan ba…Don naga inda zai saya maki motan is swollen and red so meye abunyi?…ko dai mu Bari sai kin samu sauki mu Kara practicing?…” Ya fada Don he can do anything for her amma Banda siyan mota especially when her friend told her to say so, dija sai sauke ajiyan zuciya kawai take without saying a word, kura mata Ido yayi yace
“I love you”. After kaman minti ashirin yaga tayi bacci, mikewa yayi ya shiga bathroom ya sake wanka ya fito yayi sallah yana godewa Allah for giving him almost all goodness in life, he feels kaman babu Mai irin farin cikinshi kaman he’s the happiest man on earth, kallon time yayi yaga 9:38, wayanshi ya dauka ya ganta kashe, he can’t remember switching it off, kunnata yayi ya gama booting sannan yayi dailing numban mufida, nan suka fara love suna hira kaman ba Yanzu ya gama bleeping wata ba, sai wajen hour daya sukayi sallama da juna ya shiga cikin blanket ya jawo dija jikinshi. He feel the rise in her temperature,
“Baby…” Ya Dan kirata ko zata tashi Don ya bata magani amma bata ko motsi batayi ba.
“There is heal in sleep…” Ya fada yana kashe bedside lamp. Har gari ya waye dija mata wani motsa ba Tana manne da jikinshi while shi kuma yana tunani kala2, yana aduan this should be the beginning of happiness a gidanshi, sannan wannan halima da dija ta ambata bata bar yawo cikin kanshi ba, haka nan he’s suspecting Tana da hand a cikin behavior din dija.
Sai da yayi sallah ya tadatabayan ya hada mata ruwan wanka, bathroom ta shiga still walking like handicap, saida tayi wanka tafi to tayi sallah ta kwanta nan kasa, yazid sai binta kawai yake da Ido, wajenta ya koma ya dagata Dora kanta kan kafanshi sannan yace
“My better half how was you night?…” Ya tambayeta yana kissing hannunta, bata amsa ba
“Ya maganar sayan motan?.. Hope you are ready to get it…”
“Ni ka kyaleni…” Ta fada Tana dauke kanta daga inda yake ta maida the other side,
“Haba baby kiyi hakuri mana…kincekinason mota and I agree to get you one…just that car for sex..shikenan…”
“Banso..ka bar abinka…” Ta fada sounding tired kaman bacci bai isheta ba
“Naji ..tell me zakici for breakfast….”
“Banji yunwa…” Ta fada tiredly,
“Pls baby am sorry mana…I want you to be lively again…so pls kiyi hakuri..bazan Kara ba sai kin Kai 45…” Ya fada yana Shafa kanta,
“Nasan karya kake…” Ta fada kaman zatayi kuka,
“No am serious…sai kin Kai 45…hours….kina hutawa…” Ya fada yana dariya, da sauri ta daga Kai ta kalleshi, atakaice har 3:20 na Sunday suna gidan yana kula daita. Bayan lunch Wanda a kan cinyanshi dija tayi shi Tana yi mashi kukan shagwaba which his loving like crazy suka fito Tana tafiya a hankali kaman wacce qkayiwa vaginal reconstruction,
“Baby ki gyara tafiyanki kar inna ta gane…Don tsige mu zatayi…” Ya fada yana bude mata mota,
“Haka nake iya takawa…” Ta fada Tana turo baki at the same time Ana shiga motan, dariya kawai yazid yayi ya rufe mata ya koma ya zauna ya Kama hanyan gidan inna.
Unluckily suna zuwa inna na zaune falo p, Tana ganinsu ta fashe da kuka Tana cewa
“Yanzu yazidu Dan ka gama rainani shine kazo har gidana ka dauki wannan yarinyan Mara kunya kuka je kuka kwana waje…yazidu wane irin rashin kunya né wannan…ka rainani…duk kun rainani kaman wata matsiyaciya…” Yazid daure fuska yayi ya kam hannun dija data koma kaman Kazan da aka tsomaa ruwa kanta kasa while tears na taruwa eyes dinta,
“Na fadawa ubanka ka maida matarka gidanku…in yaso ka dinga daukanta daga chan kana rarakata. Daki suka shiga ya tsaya yana kallon tafiyanta, gani yake she needs more care, ahankali ya taka yayi hugging dinta ta baya yana cewa
“Baby pls muje Abuja…. Next week zan maidoki…or better still ki koma chan da karatu…” Ya fada mata yana kissing dinta, ahankali ta zame jikinta daga nashi ta koma baki gado ta zauna looking so weak, karasa inda take zaune yayi yace
“Tashi mu tafi…” Ya fada yana janta,
“Banzuwa…..” Ta fada Tana tirjewa, dukawa yayi ya dauketa suka fita waje ya kalli inna data bude baki Tana kallon su ya daga mata gira yana cewa
“Kiyi hakuri fa…lokacinki ya wuce…namu né Yanzu….” Ya fada yana dariya suka fita ya sata a mota ya shiga suka je gidansu, waje yayi parking after telling her ta jirashi, ciki ya shiga yayi masu bankwana, nan small mom ta farayi mashi fada kan me zai dauki dija daga nan gidan ya kaita ta kwana wani waje, shuru yayi saida ta Kai a ya sannan yace
“Mom she’s my wife fa… Tunda haka né kawai zan maidata abuja tacigaba da karatunta…”
“I think that will be better…tunda jiya wannan tsohuwar ba karamin fada ta dingayi ba…as if the word has come to an end…” Inji small mom,
“Then kawai zan koma in daukota…” Ya fada kaman ba tare suke ba.
“Ok..kaje ka dauki matarka…I will inform anty and your daddy…” Ta fada mashi, mikewa yayi ya Kama hanyan waje Don already yayiwa mom dinshi bankwana kuma ba tace mashi komai ba kaman nothing happened.
Yana fita ya tarda har dija ta fara bacci amma yana bude motan ta bude Ido, duk wand ya ganta yasan she’s not alright Don she look weak and pale, deep down he knows abinda yayi mata is still abuse. Gidan su mufida ya tafi yayi parking kan corner ya shiga gate dinsu ya shiga ya ganta not ready to go, hugging dinta yayi yana kissing wuyanta,
“Baby baki shirya ba…kinsan banason tafiyan dare….” Ya fada yana kissing wuyanta kasancewan ita kadai ce falon, Dan marairacewa tayi Tana cewa
“Baby kayi hakuri in Dan Kara zama nan…wallahi mom is taking good care of me…it’s exactly what I need now…” Dan daure fuska yayi kaman baiso yace
“Dear haka mu kayi dake?… In Ana kula dake wa zai kula Dani?.. Or my selfless bAby is now selfish…” Ya fada sounding very angry, da sauri ta tallabo face dinshi tace
“Am sorry …daman nace I should try…bands dole ka yarda ba…just wait zan shirya Yanzu in sauko mu tafi…” Ta fada cikin sanyinmurya, hanyan steps tayi ta hadu stairs kaman uku Tana tafiya ahankali
“Baby…” Ya kirata calmly, ahankali ta juyo
“Staying will make you happy? You know I will do anything to make you happy….” Ya fada mata full of love
“Yes but not at the expense of your happiness….”
“No ba haka bane…if you really want to stay you can stay..sai in koma gidan inna in dauko Khadijah…kinsan Yanzu am not use to staying alone….” Gani yayi yanayin ta ya Dan Chanza for like 2 seconds sai kuma tayi saurin sauka daga kan stairs tayi hugging dinshi Tana cewa
“Are you sure baby?”
“Yes my love…” Kissing dinshi tayi Tana cewa
“You are my Prince Charming…I love you so much…” Shima kissing dinta yayi yana cewa
“I love you more…” Hugging dinshi tayi sosai shima yayi hugging dinta amma yana tunanin how his gin to enjoy every part of Abuja with Khadijah, yana rungume daita har bakin gate dinsu,
“Baby Ina car Dinka…” Ta tambayeshi da bata Gan motanshi Kofan gidan su ba,
“Na barshi chan kan corner a samun iska…now ki koma banso a kalle min ke…sai munayi waya…” Ya fada yana fita daga gidan. Kiss tayi blowing mashi shima yayi mata
“Baby take care of my sister …” Ta fada kaman she’s not feeling anything while deep inside she’s boiling cos she leaving her lovely hubby in the care of another,
“I will exactly yanda nake maki…” Ya fada mata yana kashe mata Ido daya. Murmushi tayi ta koma ciki Tana fashewa da kuka while shi kuma yayi sauri ya shiga motanshi dija ta daga weak eyes dinta ta kalleshi,. Kallonta yayi ya tada mota ya jawota yayi mata kiss sannan ya kwantar mata da sit kan ta kwanta shi kuma ya ja mota sai fct.
Pls am sorry for the late update, am
sooooooooooooooo busy né. Kuyi hakuri, but I will try Inyi summarizing komai a wuce wajen insha Allah. Thank for the love.
💚💛❤💙💜
NA CUCE TA
💙💛❤💜💚
®zuwairat(ummumaryam)
5⃣0⃣
Around 8 suka isa Abuja, daman ya saya masu abinci, wanka sukayi sannan sukaci abinci, kallonshi tayi Tana cewa
"Yaushe anty zata dawo?" Ta tambayeshi cikin sanyinmurya, Dan murmushi yayi before saying
"Kina missing dinta né?" Dan turo baki Tana cewa
"Banason zama ni kadai...da Kai...." Tafada kanta kasa, marairacewa yayi yana cewa
"Why ..."
"Haka nan..." Ta fada Tana hararanshi, dariya yayi ya mike ya dauketa suka koma falo, zama yayi ya Dora kanta kan laps dinshi yana Shafa kanta ahankali, har bacci yayi gaba daita amma ful of fargaban abunda zai biyo baya, sai da ya gama kallon news ya dauketa in a bridal way suka kwanta rungume daita jikinshi. The following day ya shirya ya tafi office kan zaa kawo mata abinci, kuka ta dingayi wai she most follow him wai bata zama ita kadai, rarrashin ta yayi kafin ya tafi, bayan ya tafi ta fito falo Tana kallon gidan kaman she's here for the first time, sai taji gidan very lonely, zama tayi Tana inama antynta is around, she feels so unsafe in the house with out her.
"Anty kiyi hakuri...ban karawa..." Ta fada Tana tsaye bakin Kofan dakin mufida, rufewa tayi ta koma falo, ji tayi is too big for her, ringing wayanta ya maidota mind dinta picking tayi
"Sugar how far?" Yazid ya rada mata, murya ta na cracking tace
"Dan Allah ku taho da anty ko ka maidani Kano..." Ta fada kaman zatayi kuka, Dan dariya yayi yana gyara tie dinshi tare da relaxing
" baby remember bakison fa ganinta,..." Bai idaba tace
"Aa...inason ganin ta...Dan Allah ban son zama ni kadai...tsoro nake ji...." Ta fada cikin sanyinmurya,
"Naji...amma ba yau zata dawo ba...kawai try to relax..babu abun tsoro gidan...ki kunna Kayan kallo or ki kwanta kinji ko?..." Ahankali tace
"Yaushe zata dawo?"
"Nima ban sani ba...."
"To ka turomin number dinta...."
"Ki Bari in dawo...anyway na manta...ya wurin yau ban duba ba...kinji sauki ko?" Ya fada yana dariya, bata fuska tayi
"Nidai ban sani ba..Dan Allah kar a Kara...." Ta fada mashi
"Hmmmbaby jiya na daurewa nayi...yau kam I can't...so pls get ready for me tonight..." Nan take ta Kama buga kafanta kasa yazid naji cikin waya yana dariy yana cewa
"Don't worry zaki ji dadi ...I will be nice..." Ya fada yana dariya Don yanajin yanda take buga two legs dinta kasa
"Wayyo ni ban iyawa...wallahi da akwai zafi sosai..."
"A haka zaki Saba ai...Yanzu don't worry kije ki kwanta kinji kou..." Ya fada mata , dija bata Kara cewa komai ba ta kashe wayanta. Haka it kadai ta yini gida feeling so lonely and missing mufida on the other side of her heart Tana fargaban kar yazid ya dawo yace he will have her da gaske. Around 5 ya dawo, falo ya wuce kasancewan bata falon, bedroom dinta ya shiga ya ganta kwance rufe da blanket, ajiye briefcase dinshi yayi ahankali Don kar ya tabata ya shiga bathroom ya watsa ruwa ya fito daure da towel, ahankali ya bude blanket din ya shiga ya jawota jikinshi, nan take ta bude Ido, zata bude baki tayi magana ya hada bakinshi da nata. Duk kukan dija bai hanashi samun nutsuwa daita ba,
"Wallahi ka maidani gidan mu..." Ta fada Tana kuka bayan ya gama, Dan dariya yayi yana mikewa, ruwan wanka ya hada mata tayi ta fito, doguwar riga ya dauko mata da Inners ta saka, shima shiryawa yayi cikin simple wear ya Kama hannunta suka fita, yawo suka sha sosai, amma ko uffan dija bata cewa, kawai she needs to sleep, sai in yayi mata magana take replying dinshi, shima very brief, ganin Tana Neman bacci yasa ya koma gida bayan sunyi dinner a wani elegant restaurant. Suna dawo gidan ya dauketa yana romancing dinta, before she knows again zaiyi connecting kanshi daita for the second time, kuka sosai take amma bai daina ba sai ya samu nutsuwa, ban da tsine mashi babu abinda take shi kuma yana amsa mata da
"Naji...ai ke kika ce kinason mota..." Cikin kuka tace
"Ai Yanzu nace banso...kawai kana yi min mugunta...kuma sai na fadawa anty..." Ta fada cikin kuka, dariya yayi yana kallonta with adoration yace
"Bari in Kara sai ki fada mata..." Ya fada yan jawota jikinshi, ihu ta farayi yayi saurin sakinta,
"Ki kwanta na fasa...gobe da safe nayi..." Ya fada yana kwantawa. Hararan shi tayi ta mike daga kan gado Tana tafiya ahankali, Bayanta yabi da kallo yana kallon how vey young she is,
"Baby Ina zuwa kuma?.." Ya tambayeta yana mikewa zaune, juyowa tayi ta watsa mashi harara ta fita daga dakinshi, bayan kaman minti talatinda fitanta ya mike Don komawa dakinta amma yana zuwa yaga she's not there. Falo yaje yana Dubata amma still bata nan, dakinta ya bude ya shiga bathroom yana kiranta amma nothing, a karshe dai dakin mufida ya ganta kwance rungume da pillows Tana bacci, ahankali ya hau gadon ya jawota jikinshi. Tana bude Ido sai da ta fashe da kuka Tana cewa yayi hakuri ya tafi, mikewa yayi ya bar mata dakin. A gurguje in a month saida dija taji she hates her self saboda yazid bai tsallake rana bai Sadu ita ba, since yaso ya dauko mufida amma in ya kirata kan ta shirya he's coming ta get her sai ta Kama yi mashi kukan karya wai ya Kara mata ko one week né, a haka tayi wata daya Wanda lokacin cikinta na 8 months,. Wannan weekend yaje daukota inda suka tafi da dija, duk hada Ido da zasuyi da yazid sai ta harareshi Don wani irin haushi shi kawai takeji, Yanzu kam bata ki ya karo mata biyu bayan ita da mufida ba, she loves him amma kuma she hates him for what's his doing to her, kuma maimakon ta Saba she's getting more pain everyday saboda batasan irin kulawan daya kyamata ta bawa kanta bayan Wanda yazid ke mata ba, a gidansu ya ajiye dija ya wuce family house dinshi Don gaisawa da parent dinshi, sun tambayi ya dija take ya amsa masu da Tana lafiya,
"Mudai sai Rowar Khadijah kake mana, getting to a year now amma ko sau daya Baka kawo mana itaba ..." Inji small mom, dariya kawai yayi yana boye face kaman yana Jin kunya.
"Zan kawota..." Ya amsa mata kanshi kasa,
"Ya mufida...Tana wurin mom dinta har Yanzu?"
"Yes....amma Yanzu zamu koma daita..."
"Ina?" Ta tambayeshi
"Abuja..." Ya amsa mata,
"Cikinta wata nawa me Yanzu?.."
"8"
"Shine zaka maidata Abuja?.. Ka barta ta haihu tukunna mana..." Shuru yazid yayi baice komai ba, Don Sam baison wannan komawa gida wankan da akeyi,
"Gaskiya kar ka kaita Abuja...ka barta wajen mom dinta or better still ka maidota gidanku na nan in yaso in ta haihu suka gama wanka sai ka maidata Abuja..."
"Ok..." Mommy ya amsa mata ba Don ya so ba Don he's missing her sosai. Small mom mikewa tayi Tana cewa
"Wait Inyi wa mom dinkamaganar duk yanda tace I will tell you now..." Ta fada Tana barin shi nan zaune, after like 30 minutes ta dawo tace
"Anty tace ka barta nan in ta haihu sai a maidata dakinta bayan wanka sai ku wuce Abuja..." T fada mashi Tana zama,
"wayyo mommy ni banso haka...why not ta zauna gidana..." Ya fada Don ya dinga samun zuwa yana hutawa every weekend, hararanshi small mom tayi before saying
"sai ka fadawa Mom Dinka...ni na gama nawa..." Ta fada Tana relaxing kan kujera, ahankali ya mike yayi mat bankwana y tafi gidansu mufida, yana shiga falonsuya hangeta zaune dauke da bowl of fruit salad, Tana ganin shi tayi saurin ajiye bowl din ta ta so, da gudu ya karasa wajenta ya dauketa kaman Wanda ya shekara goma basu hadu ba, kissing dinta yayi sosai forgetting a gidansu yake, kura mashi Ido tayi Tana cewa
"Ango ka sha kamshi...look how fat you have become...wato abun nema ya samu..." Bakinta ya Kama ya ja kadan ta saki Kara
"Kin gudu kin bar ni amma kinzo kina zolaya ta... "
"Ya sister Khadijah..."
"She's fine...tare muka zo..." Marairacewa tayi sannan tace
"Shine ko ka kawota mu gaisa?.."
"Sorry my love..bata Jin dadi né..." Ya fada mata Don baison ya kawota soboda yanda take tafiya duk Wanda ya ganta yasan somethings is wrong
"Ayyako ka cika aiki né?" Ta fada in a funny way, hancin ta ya ja sanna yace
"Ban sani ba ...muje in duba lafiyanki Dana babyna...kinsan doc yace I should be watering the place every day..." Ya fada sounding very naughty, face ta rufe Tana cewa
"Hope you're not serious?"
"I am...tunda su mom sunce ki zauna nan har sai kin haihu kun gama wanka...." Da sauri mufida tayi tsalle kaman she's happy dukda she really needs her husband,
"Wayyo dadi...am so happy..." Harara ta yayi yana cewa
"Wato you're happy ko?.. You don't even care about me....bakisan halin da nake ciki ba...am missing you..." Ya fada mata kaman zaiyi kuka,
"Wane Hali kake ciki bayan gaka kayi adding weight...kuma am so sure my sister is taking extra care of you..."
"Naji...amma kowa da wajenta...kawai am missing you...." Ya fada cikin whisper, shuru tayi Tana kallon glowing face dinshi
"Baby mommy Tana nan?"
"No...taje wedding din yar kawarta..." Da sauri yace
"Yeeeyyy...yau zamu sha party gidan nan..." Ya fada yana daukanta.
Sai bayan sallah magrib ya tafi bayan sun sha love da mufida kuma har ya tafi mom din mufida bata dawo ba.
The following day suka koma Abuja da dija, kuka ta dingayi wai ya barta Kano yayi banza daita kaman bi jinta.
Haka rayuwa ya cigaba har mufida ta Haifi danta baby boy, yazid kam murnanshi is written all over him Don ranar data haihu ya zo Kano tare da dija, daman daga hospital gidanshi aka wuce da mufida. Da gudu dija ta fada jikin mufida kawai sai ta fashe da kuka, yazid tsaya kallonta yayi, mufida hugging dinta tayi Tana Shafa kanta, yazid wucewa yayi wajen baby shi dake kwance cikin baby cottage,
"Baby am so happy...I love you so much " ya fada yana kallon danshi, mufida dai na tsaye Tanashafa bayan dija, sunfi minti goma tsaye har mufida ta Gagara ta zauna cos basu dade da dawowa daga hospital ba, ahankali ta janyeta Tana cewa
"Dear stop crying mana..." Inji mufida data koma ta zauna Tana biting lips saboda stitches da akayi mata,
"Anty am sorry....ban karawa..." Ta fada Tana kuka
"Haba dear babu komai... Ai ke sister ce...baa fushi dake..." Ta fada ahankali while smiling, gefenta dija ta koma ta zauna yazid ya juyo suka hada Ido da dija ta watsa mashi harara shi kuma yayi mata gwalo, mufida dariya tayi kawai tasan da akwai drama, dawowa yayi ya zauna gefenta. Haka suka dinga hira, in mufida ta mike sai itama dija ta mike tabi bayanta Don ko kadan batason zama dashi. Dariya yayi yana kwanciya kan gado cikin ranshi yana
"Kinyi ki gama Don tare zamu koma Abuja...."
The following day yazo komawa kememe dija takibin shi wai she's staying with mufida, shikuma ya rufe Ido yace dole ta zo su tafi, Allah yasa a bedroom dinta suke wannan shaftan da ta Tara mashi mutane saboda yanda take kuk very loud,
"Kiyi hakuri baby..I can't do with out you now or ever..so kawai ki taso kinsan banason tafiyan dare..." Ya fada mata, sallaman da akayi falo yasa yazid juya tare da fita, small mom ce tare da wasu mata biyu which are from the family, gaisawa sukayi tana cewa
"Ai since muna wajen jariri nace Bari inzo in Gan daughter tunda tayi wuyan gani..." Ta fada Tana kallon falon at the same time Tana zama tare da sauran matar da suka zo, murmushi yayi ya koma inda ya fito,
"Baby ba mom tazo...Dan Allah ki bar kuka kije ku gaisa...and pls be a good gal..." Ya fada mata kaman mata gaskiya, daga red eyes dinta tayi ta kalleshi
"To ka tafi..." Tace mashi,
"Ina..."
"Abuja..."
"Wato dai da gaske baki bina...shikenan tunda kin maida mijinki dodo...I will go..amma ki shirya wacegarin suna zamu ko...understand?" Da sau ta gyada mashi Kai tare da sakin ajiyan zuciya. Fita yayi yana cewa mom zai wuce, bankwana sukayi ya fita zuwa part din mufida Wanda ke cike da yan barka, itama ban kwana sukayi ya ajiye mata enough Incase zaa bukaci wani Abu bayan bai nan.
Dija wanke face dinta tayi ta fito ta durkusa har kasa ta gaida small mom da sauran mata, amsawa sukayi small mom na kallon how grown and beautiful she is, amma she sees something in her eyes Donduk Wanda ya ganta yasan da akwai damuwa tartare daita, after like 30 minutes small ta mike tare dacewa
"Khadijah muje ciki..." Ta fada Tana Kama hanyan dakin da dija ta fito, ahankali dija ta mike ta bi bayan ta Tana tafiya ahankali, bakin gado small mom ta zauna while ita kuma dija ta zauna kasa kanta kasa sai wasa take da fingers dinta,
"Khadijah...ya kike..." Ta tambayeta,
"Lafiya...lau..." Ta amsa mata cikin sanyinmurya,
"Meke damunki...ki fAda min Don nasan baki da kowa da zaki fadawa damuwanki..tell me duk abinda ke cikin ranki..." Ta fada mata calmly, dija shuru tayi bata ce komai ba,
"Babu abinda yake maki Wanda baki so?... Ko wata cutarwa?" Ta sake tambayanta, still shuru dija tayi,
"Ya akayi idanuwanki sukayi ja haka?... "
"Cewa yayi in bishi mu koma Abuja...ni kuma ban so..." Ta amsa mata .
"Why ba zaki bi minjinki ba,..ko yana ta kura maki?.." Ahankali dija ta daga mat Kai , magani ta dauko daga cikin bag dinta ta mika mata Tana cewa
"Gashi ki dinga sha da madara kullum..sannan ki dinga Shan watermelon da other fruits sosai..kinji ko..." Ahankali dija ta daga mata kai. Yan advice daya ka mata USA ta bawa ya small mom ta bata sannan suka tafi. Dadi taji ta fara Shan maganin sannan ta koma part din mufida. Kafin suna shakuwa ta gaske ya Kara shiga tsakanin mufida da dija, ba Mai taba cewa kishiyoyine, babu Mai two mind da one another, nan marina ta San asabe ce matar sharif nan Sabon zumunci aka kulla, ranar suna da yaci sunan dad din yazid, shagali akayi sosai Don har da complimentary tea aka hadawa baki. Ba karamin gayu sukaci ba Don duk kunci da kitso da akayiwa mufida anyiwa dija, hakan yasa tayi kyau sosai Don yazid bai gane ta ba da yazo, sai Allah Allah yake su kebe da ita ya sata kuka as usual. Amma yar wayau kam part din mufida ta kwana, babu irin call da baiyi mata ba amma bata daga ba daga karshe na kashe wayan tayi. The following daya ya hade rai wai shi his angry amma ko kallonshi batayi ba, still aranar da dare part din mufida taso kwana yazid yaji he can't, part din ya shiga cikin Kayan bacci ya shiga dakin dake opposite na mufida inda take kwance, yana gani shi tayi saurin mikewa zauna Tana tale baki kaman tayi kuka,
"Yanzu baby baki yi missing Dina ba?..." Ya tambayeta, shuru tayi bata ce komai ba,
"Taso muje mu kwanta,,,kin San gobe zamu koma Abuja"
"Nidai ban zuwa..."
"Naji...lets go and sleep..." Ya fada mata, hankali ta mike ta shige mashi gaba, Tana bude kofa tayi wif ta shige dakin mufida dake zaune Tana bawa sultan Nono, da sauri ta juyo Tana kallon dija while shima yazid ya shigo wearing a smile
"Ashe Bakiyi bacci ba..." Yazid ya fada mata sounding very funny, dariya tayi Tana kallonsu, dija zama tayi gefenta yazid kallon dija yayi yace
"Baby pls ki taso muje mu kwanta..." Ya fada mata,
"Ni ba Yanzu zanyi bacci ba..." Ta fada Tana hararanshi, dariya mufida tayi Tana cewa
"Ai tunda yace Yanzu zaki kwanta dole ki kwanta Yanzu...no complains..."
"Tell her...." Inji yazid,
"Ni sultan zan dauka...." Ta fada Tana Kara matsawa kusa da mufida,
"Aa mu kwanciya zamuyi...kuma kuje ku kwanta..." Inji mufida,
"Wayyo Allah anty...banason bacci..." Bata idaba ya dauketa, kuka ta farayi mufida tabi baya su da kallo wearing a little smile, suna fita ta daure fuska, danta ta kalla sai ta sake sakin murmushi Tana cewa
"Alhamdullilah...."
Aranar for the first time dija enjoys making love, the following day suka tafi Abuja, ataikace after 40 days mufida ta dawo Abuja. Zaman su so sweet, kafin anemawa dija school sai ga ciki, duk sai yazid yaji bai kyauta ba Don Sam ya mance dazance ciki while enjoying her, sai da mufida ta koma mata tamkar uwa Don laulayi take Mai zafi, bata wata bata sha drip ba, duk ta koma kalan tausayi, yazid yana kula daita sosai Don ko office zashi sai yayi mata wanka ya tabbatar da yayi mata the necessary things kafin ya tafi, after nine month ta Haifi yarfa mace, shagali akayi ranar suna sosai. Duk yaran yazid dashi suke Kama. Ahankali time ke tafiya inda dija t Koma school,and she's doing great. Wani lokaci in suna zaune falo sai yazid yace
"Fitsari zanyi..." Duk sai su kalleshi,
"Haba dear je kayi mana..." Inji mufida, ita kam dija tasan daita yake sai tayi shuru ta kauda Kai Tana murmushi. Sau biyu su kaje Yola da mufida da dija da yazid. Lokacin zuwa su na farko ba karamin dadi ammi taji ba Don tamkar ba dija ba, kusan duk barin taruwa sukayi suna kallon dija.
At 25 dija tayi ssce, yazid har da rawa yana cewa
"Wayyo dadi an saki Khadijah ta tadire..." Ban da dariya babu abinda suke, lokacin yaran mufida uku while ita kuma dija yara biyu Banda Mahmoud, abun shaawan shine babu Wanda zai taba ganin Mahmoud ko ihsan da zaicedija ta haifesu dan har lokacin bata da jiki, sai da classic space har ta gidan gaba, yazid never had enough of her Don kullum har dokin zuwa dakinta yake, he knows dija ce first love dinshi Don sai a kanta ya gane so da Kauna amma alhamdullilah bai taba nuna bambaci tsakani su ba, in yana tare da dija he makes her feel like a queen haka itama mufida, zancen kishi kam da akwai amma in a matured way, komai nasu iri daya. Duk sanda yazid na zaune cikinsu he feels like a king Don gani yake nobody is as lucky as he is. Duk sanda yazid ke Jin zolaya sai ya ce
"Baby ki rkani Inyi fitsari..." Yake ce mata. Mahmoud kam Yanzu ya koma family house din su yazid bayan rasuwan innad, most people a family sun San Mahmoud Dan yazid né ko ba a fada ba then dija ta haifeshi, nobody really cares as they know nobody ita above mistake and what will be will always be nor matter what, yakan je Abuja weekend ko holidays amma bai Jin dadin zama dasu saboda nobody can take care of him like small mom, tamkar ta samu little yazid saboda yanda take ji dashi, at first mom din yazid da dad basu cika zama dashi ba amma as time goes on basu da abokan hira sai shi, in bai nan gidan sai ya zama lonely. Life is soooo sweet in har kana tare da masoyinka na gaskiya, Allah ya barmu tare da masu son mu Dan Allah. Ameen.
Nan na kawo karshen NA CUCE TA, Allah ya hada mu a gaba cikin next book Dina mai sunan sirrin wasu gayu. (Bitches beware)
Pls kuyi hakuri, nasan wasu zasuce nayi sharp sharp, Sam banason yanda nake sa maku Ido a hanya kullum, some people will always open their data saboda nacuceta,
Da kawai abinda nake son Jan hankalin mata akanshi, Yanzu duk groups da ka shiga babu tallanda ake sai na Kayan mata, well let me ask you do you think happiness na mijinki depends on Kayan mata?., do you think sweetness in bed is all what man needs?,have you ever asked yourself why jawarawa sukayi yawa a arewa while sunemasu Kayan mata fiye da kowanne yare? Besides da akwai wuraren da basu San Kayan mata ba like east amma are living happily with their hubbies, well my sisters stop deceiving yourself, Kayan mata is nothing in dai you feed well, and if you think Kayan mata are so important then ki sha da million yau gobe kiyi mashi ba daidai ba in bai sake ki ba. Kinzauna a gida Dan kudin da kike samu daga wajen miji bazaka tare ka fara wani Abu nor matter little ba sai sayan Kayan mata kuma ranar da yace na sakeki kin tashi a tutar babu, Baka iya taimakawa yaranka Don kina matar alhaji, always waiting for alhaji to do everything as if his your slave, wallahi wannan zamanin ya wuce inshort Yanzu mazAn sun fiku sanin Kayan matan Don suka suna ganin yanda write up ke yawo kan social media kan Kayan mata . So sister stop wasting your money sayan Kayan mata while su masu sayarwa suna making da Kai, at least kunun gyada and milk is ok or dabino da coconut. Then ta masu zaman banza am still calling, ku bar zaman banza, sannan masu kishiyoyi ku zauna dasu lafiya Banda munafurci, ko son idon mutun amma bayan idonshi ka nemi cutar dashi, remember Allah is watching. And wayanda kilan kishiya ta fita ta bar mata yana ko ta mutu ta bar yayakizo kina cutar dasu, remember no body knows tomorrow , kilan su zasu amfaneka ba naka da kake takama dasu ba, always keep remembering tomorrow is alway pregnant and it can give birth to any thing. Allah y shige mana gaba yasa mu dace da rahamarsa ameen. I love you all. And thanks for the prayers, love, attention,and most of all understanding and standing by me. Ina godiya sosai. #tagonelove.
This is dedicated to all my fans all over the world.