part 19
Na Cuce Ta Part 1 Complete Hausa Novel · about 36 min read
38 17 5
by ummumaryam29
💙💚❤🖤💛💜
NA CUCE TA
💙💚💜🖤💛❤
®zuwairat( ummu Maryam)
1⃣9⃣
Yana tuki suna hira kaman babu abinda ya taba hadasu, yazid kam ban da tunani babu abinda yake, Wai shi yazid ne zaiyi fathering da out of wedlock, har yanzu tamkar mafarki yake don he can't believe it, sai yanzu ya yarda don't take yourself to be perfect, don't feel too perfect cos in har baka bar duniya ba to baka wuce jarabawa ba,
"Ganawa kaddara...." Tafada kasan makoshinshi Wanda yasa mufida dake lumshe swollen eyes dinta kaman zatayi bacci ta kalleshi, shima kallon ta yayi ya sakar murmushin karfin hali,
"Am sorry I hit you..." Yafada kaman shine main problem dinshi,
"Nace ya wuce..." Tafada tana rike hannun shi dake kan staring, duniyar tunani ya kara fadawa, yanzu ya yarda cewa not all that glitter is gold, don before gani yake most of his friends are corrupt with dirty different characters amma duk cikin su babu mai shege sai shi, tuna how young khadija is yayi, shi har yanzu gani yake kaman dream don a nashi tunanin she can't get pregnant. Yasan yanzu duk zaa tsaneta gidansu, yasan she will be stigmatized, he can't wait for tomorrow, tamkar ya jawo gobe yake ji, yanzu baiji kunyan kowa kan wannan maganar, haka Allah ya kaddara mashi kuma he will take it in good faith. Sai around after 11 sukaiso gidansu, part dinshi suka shiga ta ajiye bag dinta Sannan ya kama hannun ta sukayi bangaren Hajiya babba, yasan its late amma yasan for sure mom dinshi bazatayi bacci ba. Kofan falo ya bude suka shiga yana rike da hannun mufida, bakin kofan bedroom dinta sukaje ya radawa mufida tayi sallama, tanayi mom ta amsa mata, sakin hannun ta yayi ya koma baya don har yanzu basu kebe da mom ba tunda aka fara wannan magana Sannan he's so ashamed of himself da bazai Iya hada ido daita ba. Falo ya koma ya zauna ya dafe kai yana counting seconds to dawn.
Mufida NA shiga mom ta daga kai ta kalleta da idanuwanta da suka chanza tamkar ba nata ba, tana ganin mufida tayi saurin goge face dinta don ko kadan bata dau muryanta ba.
"Daughter kece da wannan Daren?..." Ta tambayeta ahankali, kan mufida kasa tace
"Eh..." Sannan ta durkusa ta gaida ta, amsawa tayi
: Cikin sanyin murya tana nuna mata wurin zsama kusa daita, ahankali ta zaune gefen ta, itadai mufida tunanin abinda ke damun Hajiya tayi sai kuma ta tuna kilan sai yanzu suka San abinda yazid ya aikata not knowing they is more to it. Cikin rawar murya Hajiya tace
"Kiyi hakuri kinji?... Komai mukaddari ne...haka Allah ya kaddara... Ki rike mijinki hannu bibbiyu..." Tafada tana fashewa da kuka, itama mufida fashewa tayi da kuka, ahankali Hajiya ta jawota jikinta suka bude sabon babin kuka kaman anyi mutuwa.
"Bansan irin wannan kaddara ba...ko sau daya ban taba kama yazid da wata karamin laifiba sai Kawai Ace yayi wa yar karamar yarinya ciki...." Hajiya ta fada cikin matsanacin kuka, gaban mufida yayi mugun faduwa dajin ciki, ahankali ta daga kanta daga shoulder Hajiya ta kalleta, cikin kuka Hajiya ta kalleta, surprise look dake face dinta ya tabbatar mata batasan wannan zancen ba kuma bataso ace ita ta fara sanar mata ba.
"Mom ciki gareta?..." Ta fada cikin kuka, Hajiya dafe kai tayi tana kuka,
"NA shiga uku...Hajiya gidanmu zani...ban iya zama dashi....." Ta dinga fada kaman wata zautatta, dafa ta Hajiya tayi tana girgiza mata kai,
"Don't say that....hannun ka bai rubewa ka yarda...mijinki ne kuma bazaki kishi saboda jarabawan Allah ba...kiyi hakuri wata rana zakiji kaman ba a taba hakan ba..." Tafada tana shafa bayanta, mufida kukan bakin ciki da kishi Kawai take, watanta biyar da yazid ko batan wata bata tabayiba, kullum tana fadawa mom dinta rashin batan watanta amma sai mom dinta ta fada mata its nothing wai itama saida tayi shekara uku Sannan ta samu cikin mufida, amma yanzu shine wata zata rigata haifawa yazid da ko ya
"Shege ne..." Ta fada cikin ranta, hakan yasa ta Dan saka ranta a inuwa amma still bata bar kuka ba. Tana cikin kuka bacci ya dauketa nan kan gadon Hajiya. Yazid kam yanda ya ga dare haka yaga rana. Haka Hajiya babba da Hajiya karama ma duk basuyi bacci ba.
Abangaren dija kam nan asibiti ta kwana inda yan waiting ke tsayawa, Allah ya taimaketa babu Wanda ya damu daita, kowa ta kanshi yake duk suna jiran yan uwansu su haihu lafiya kuma har garin Allah ya waye baa rasa mutane wajen ba, dija batayi wani baccin kirki ba saboda kuka da cizon sauro, tana fara ganin hasken gari mike ta dauki bag dinta, banda fitsari babu abinda ke damunta, kusa da wata mata dake zaune taje
"Dan...Allah... Ina.. Ake...fitsari?..." Ta tambayeta matar daga kanta tayi ta kalleta from head to toe tana mamakin me yasa zaa zo da irin wannan karamar yarinyan wajen haihuwa, wata kofa ta nuna mata batare data ce mata uffan ba. Da Sauri dija ta shiga cikin wurin rike da bag dinta don rike taje da bag dinta tamkar her life depends on it. Wurin babu laifi its neat, durkusawa tayi ahankali saboda yanda wani abu ke tokare mata maranta, tana fitsari tana wash, saboda yanda fitsari bai zuwa da yawa sai zafi da take ji ba don komai ba sai don tun jiya take jin fitsarin amma batayi ba sai yanzu
Tafi minti goma nan durkushe, for the very first time sai taji motsin abunda ke cikinta, dafe cikinta tayi don kara tabbatar da abinda taji amma sai komai yayi still. Kallon tap dake running tayi sai tayi tunanin why not tayi wanka tunda batasan kowa ba balle ta samu inda zatayi wanka later in the day, ajiye bag dinta tayi ta leka waje don tabbatar babu mai jira Sannan ta koma ciki ta kulle kofan, rataya bag dinta tayi Sannan ta cire kayan cikinta, tsayawa tayi tana kallon cikinta. Jikinta ta kalla da tsawun dukan ammi dake kwance bisa skin dinta. Kuka ts farayi. Tana kuka har ta gama wanka amma bada sabulu ba. Kayan data cire ta maida, bude bag dinta tayi ta koma gefe ta fiddo kudin da ammi ta watsa mata da yawa amma babu kudin kirki cikin su, duk yan biyar, goma, ashirin ne babban kudin dake ciki shine Dari biyu, ta kusa hour tana counting dinsu. Sun kai kusan dubu sha biyar, arranging dinsu tayi according to girmansu daman abinda ta sabayi kenan tun a gida. Saida ta gama ta fito tana tafiya ahankali. Bakin asabitin da akwai masu saida kayanci kala2 irin su taliya, kosai, koko da sauran su, wurin wata mkata dake soya kosai da koko ta nufa ta ajiye bag dinta ta zauna sama Sannan tace a bata koko da kosai, daman jos ba kaman sauran garuruwa yake ba, babu Wanda ya damu da ita. Nan ta zauna taci ta koshi Sannan ta koma gefe tana kallon masu harkokinsu.
Tagumi tayi tana tunanin abinda zai biyo baya, ammi ta fado mata ga rai,
"Yanzu ammi ta yafeni kenan?... Yanzu ammi bata Sona kenan?... Yanzsu ammi ta cire ni cikin yaranta kenan?..." Ta dinga tambayan kanta cikin ranta, Dan take baki tayi hawaye suka fara gangaro mata, da Sauri ta da hannu ta goge face dinta.
💙💚💛🖤💜❤
NA CUCE TA
💜💙🖤💚💛❤
®zuwairat(ummumaryam)
2⃣0⃣
Don't forget to follow and vote me on wattpad @ *ummumaryam29*
_Thanks sweetie, novel am feeling your love and affection_
Ahankali ya amsa ya ajiye gefe daya sannan ya dafa chest dinshi saboda ba karamin zafi yake ji ba, gani yake kaman romon naman zai hau mashi brain dinshi, idanuwanshi su kara ja, Hajiya karama hannu tasa ta dinga shafa bayanshi ahankali Har ya samu sauki.
"Pls kasha tea..." Tafada mashi ahankali, ba musu ya dauka ya sha zuwa rabi amma da gudu ya mike ya kama hanyan bedroom yana kakarin amai,
"NA shiga uku...wannan yaron nason saka kanshi cikin matsala...." Inji Hajiya karama, kafin ya shiga bathroom ya saki amai kasa yellow kaman mai rashin lafiya. Saida ya amai da Dan tea din daya sha ya mike ya shiga bathroom ya wanke bakinshi sannan ya taka ahankali ya dawo bedroom ya kwanta. Hajiya karama ce tasa asabe taje ta goge inda ya bata, yana kwance yana kallon ta tana aikin ta, asabe kam cikin tsoro Kawai take don yanda take ganin kaman zai kamata ya danneta.
Jikinta na rawa ta gama goge wurin Har zata bar wajen ya kirata, jikinta na rawa ta juyo ta kalleshi, ahankali ya daga manyan idanuwanshi ya kalleta sannan yace
"Pls..kinga....khadija sanda tazo nan gidan?..." Yafada ahankali, surprise look ne kwance kan fuskar asabe,
"Ko baki ganta ba?.." Ya sake tambayan ta, da Sauri tace
"Tunda ta tafi..ba kara ganinta ba...." Ta amsa mashi muryanta na rawa,
"Ok..you can go..." Yafada idanuwanshi lumshe. Bayan kaman minti biyar ya mike ya fito tsakar gidansu masu gadi sai gaidashi suke amma banda wannan tsohon guda daya dake da masaniya kan abinda ke faruwa. Ko kallon su baiyi ba ya shiga part din mom dinshi, lokacin an shirya su marzuq da zasu school. Mom dinshi na tsaye rike da lunch box dinshi tana gyara mashi button din Riga, yana gani yazid ya tafi da gudu ya fada mashi, bayanshi Kawai yazid ya shafa bai daukeshi kaman yanda ya saba daukan shi ba cos da kyar yake daukan kanshi. Mom juya baya tayi yayi saurin durkusawa gabanta
"Mom...pls....forgive me...." Yafada hawaye na taruwa idanuwanshi, kokarin wucewa tayi amma ya rike mata kafa,
"Pls ki yafemin..." Yafada yana fashewa da kuka dukda muryanshi bai fita sosai . marzuq tsayawa yayi yana kallon su, horn din motan da akayi yasa marzuq barin su cike da tambaya cikin ranshi abinka da inquisitive child. Mom kwace kafanta tayi
"Laifin me kayi min...its your life.. And you have decided to live it the way you want... So ni babu ruwana...." Tafada tana kokari barin wurin, da rarrafe ya tare gabanta,
"Wallahi..mom ba halina bane...kaddara ne ya fadamin....ban taba kama hannun mace ba..."
"Amma Har ka Iya raping yar yarinya ..." Mom ta katseshi, yana girgiza kai yana cewa
"Mom sharrin shaidan ne...am sorry.. Pls...." Yafada cikin matsanacin kuka, mom goge hawayen face dinta tayi ta fixge kafanta daga hannun shi ta bar wajen, ahankali ya koma ya zauna kasa yacigaba da kuka, kofa aka bude ya daga kai ya ga mufida ce tsaye itama Sam fuskanta babu walwala, amma ganin yanda yazid ke kuka yasa ta saki ranta, ahankali ta karaso wajenshi itama ta zauna nan kasa, kura mashi ido Kawai tayi tana mamakin irin wannan kaddara.
"Baby am sorry... Khadija is pregnant..." Yafada mata cikin kuka, dukda zuciyanta na tafasa hakan bai hanata tallabo face dinshi ba,
"Stop crying... Haka Allah ya kaddara..."
"Baby NA CUCE TA...NA zalunceta...she's too young for this...." Yafada cikin kuka, baki mufida ta tabe
"But she's not young for you to sleep with... Yanzu dai zaa Haifa maka shege kafin ka samu na halal..." Tafada sounding very angry,
"Ba laifina bane...laifin kaddara ne...." Dan guntun tsoki taja,
"Da wannan kaddara yasa kaje kayi sata an harbeka dayafi maka gaskiya..." Ta fada atakaice ta mike ta barshi nan zaune, yana nan zaune yana tunanin halin mufida, one second she nice the other second she's mean. Ahankali ya mike ya shiga dakin da mom dinshi ta shiga, tana zaune bakin gado tana kuka, ya karasa gabanta
"Mom am sorry... Pls..." Banza tayi dashi ta cigaba da hawaye abinta
"Mom zan tafi....zanje Neman ta...." Yafada ahankali yana hawaye, mom dai batace uffan ba. Yana nan durkushe gabanta yana kuka tana kuka Har Salem yazo suka bar gidan. Yanayin shi ba karamin tadawa Salem hankali yayi ba don gani yake kaman wani mugun abu na Iya faruwa da best friend dinshi.
Yana tuki ya juyo ya kalli yazid daya rumtse idanuwanshi yana Allah Allah su isa katsina yace
"Guy wai ka manta kaddara ne?... Duk kabi ka damu kanka saboda wannan abun...we can't stop destiny... What will be will always be...ka sassautawa kanka pls...." Inji Salem, yazid dai baice kala ba Kuma bai bude idanuwanshi ba. Kusan a haka suka isa garin katsina around 10:30, amsan address din yayar Hajiya karama yayi yaga goruba road da number gidan, baisan goruba road ba don wurin grandparents dinshi Kawai yake zuwa
"Bari muje family house dinmu don mu nemi wani cousins dina su rakamu...." Salem ya fadawa yazid, ahankali yazid ya girgiza mashi kai,
"No pls...zaa bata mana lokaci...Kawai Bari in kira small mom ta fadawa sister dinta muna wajen round mai kwarya don ta aiko driver dinta yayi directing dinmu...." Yafada ahankali Sannan ya fiddo wayan shi yayi dailing number Hajiya karama ya sanar daita.
❤💛🧡🖤💜💙💚
NA CUCE TA
💜💙💚🖤💛🧡❤
®Zuwairat (ummumaryam)
2⃣1⃣
Don't forget to follow and vote me on wattpad *@ummumaryam29*
Salem na tuki yayi dailing number Hajiya babba few seconds later Hajiya dake zaune kan gado tayi picking tare da sallama, gaidata yayi sannan ya fara cewa
"Mom...yazid yaki tahowa...." Ya fada ahankali, Hajiya shuru tayi for a while sannan tace
"Wannan matsalan shine...if he wants he can remain they for ever...." Ta fada atakaice sannan ta katse wayanta, Hajiya Aisha dake jin abunda Hajiya ta fada shuru tayi amma she feels pity for yaxid, Salem ajiye wayan yayi cikin sanyin jiki ya cigaba da tuki. Yana isowa kofar gidan Hajiya Aisha yayi parking ta fito yayi mata godiya har zata shiga gida ya tsaida ta tare dacewa
"Pls Hajiya da akwai wani babban supermarket nan?..." Ya tambayeta
"Yes...if you reverse... Kayi taking left turn then drive for like 8 minutes zaka
ga wata babba supermarket, ..." Hajiya Aisha ta fada Mashi, godiya ya sake yi mata sannan ya barwajen, directions dinta yabi har gaban wata medium size supermarket, parking yayi har zai fito sai a dauki waya ya kira dad din yazid, bayan yayi picking ya gaidashi yake fada Mashi exactly abinda ya fadawa mom, ko uffan baice ba ya kashe wayanshi. Salem girgiza kai yayi yana cewa
"Ko so suke su kashe shi sabida just one mistake.... Ko tuna halin yazid basuyi,...mtwww..." Yafada yana dailing number Hajiya karama. Bayan sun gaisa har zaiyi magana Hajiya tace
"Ina yazid...." Cikin sanyin murya Salem yace
"Small mom yaki tahowa..."
"Ban gane yaki tahowa ba..."
"Mungano gidansu khadija...Ashe motan jos wannan hajjyan ta sakata saboda amminta ta koreta....to shine mukaje har wajen amminta amma taki bamu address din ta....shi kuma yazid yace in bata bashi ba bai dawowa...."
"What sort of thing is this?....yanzu yana chan gidansu khadija kenan?..."
"Yes mom...."
"Kai kana INA?..."
"Na maido hajiyan data rakamu gidane...amma zan koma chan....kuma I think uwar khadijan needs a medical attention..." Inji Salem,
"To ya zaayi kenan...ko zaka nemi wani doctor ka tafi dashi ya dubata?...I will repay....." Inji Hajiya karama
"Wannan ba matsala bane..Allah yasa in samu...don wurin is a little bit low ne...amma I will search...."
"Yauwa thanks.... Bari in kira shi yazid...." Ta fada Mashi sannan ta katse wayata. Salem shiga cikin supermarket din yayi
Daga chna gidan su dija, yazid daya gaji da jingina da bango sai ya dan kwanta tare da yin pillow da hands dinshi. Idanuwanshi lumshe amma ba bacci yake ba don yana jin duk tarin da ammi dake kwance takeyi. Bai Dade da kwanciya ba wayanshi ta dau kara, bai bude idanuwa ba ya saka hannu cikin aljihunshi ya fiddo wayan yayi picking.
"Yazid... " yaji muryan Hajiya karama ta kirashi
"Yes mom..." Ya fada in a very low voice da sai mutum ya Kasa kunne zaiji abinda yake cewa
"Wai me nakeji?..."
"Babu....komai...pls..." Bai idaba ta katseshi dacewa
"To in bakason ranka ya baci... Ku taho da Salem...." Ta fada Mashi atakaice, daga kwance ya girgiza kai
"Mom...am...sorry... Ban dawowa...sai an fadamin inda khadija take..."
"Ina fada maka ka dawo kana arguing dani?...."
"Mom ba haka bane....I can't leave thinking I have made an innocent gal an outcast... Pls mom kuzo Ku bata hakuri ko zata ga girman ku ...pls..." Yafada hawaye na gangarowa daga closed eyes dinshi,
"Dalla rufemin baki....ba ance tana wajen families din amminta ba?...." Ta daka Mashi tsawa,
"Mom...in suma sun koreta fa?.... Amminta ta koreta ballesu?...pls kuzo...." Ya fada yana kuka ahankali
Ajiyan zuciya Hajiya karama ta sauke sannan tace
"Haba dear...in ka zauna wurin zai nuna kaman you are proving stubborn... So ka dawo sai Ku koma bayan few days...." Yazid kai ya dinga girgiza kaman tana tsaye tana kallon shi
"I can't mom...I will stay...." Bai idaba Hajiya karama ta katse dacewa
"Wato gardama kake dai yimin ko?.... Kanason in cire hannuna cikin cases dinka?...".
" no..Mom... "
"Then come back home..." Yana shesseka yace
"Am sorry... Pls am sorry...I can't leave...." Ya fada ahankali sannan ya katse wayan tare da kashewa completely, sulalar da wayan yayi nan kasa yana goge face dinshi daga inda yake kwance.
Abangren dija yawo ta dingayi nan cikin gari kuma duk in taga hankali mutane zai zo kanta barin wurin take ta koma wani wajen, kuma duk inda taga mata most especially age mate dinta masu tallah da sauransu take zuwa. Har zuhr bata karacin komai ba sai da cikinta ya fara motsi sosai sannan ta samu wurin masu saida abinci ta zauna ta saya taci
Tana ci tana hawaye sai kuma tayi saurin gogewa don kar ganta, tana gamawa ta mika kwano ta mike daga wurin tare da rataya bag dinta. Duk yawon da take bata nesa da hospital don tamkar resident dinta ta dauki. Har asr tana cikin yawo amma saitaji her legs is getting cold hakan yasa ta nufi cikin hospital, abunka d general hospital babu Wanda ya damu da harkan wani balle a gane she's not a patient, har zatayi hanyan Inda ta kwana sai ta tuna kar a ganeta, haka yasa ta fara searching inda zata zauna ta dan huta, tana tafiya ta hangi wata katuwar hall mai dauke da many sits wasu da akwai mutane amma most of them are vacant, ahankali ta biya ta wurin tana tafiya a hankali hannunta rike da bag dinta dake kan shoulder dinta kaman her life depends on it. Daga bayan sit ta koma ta zauna the last row don gani ko zaa koreta amma har kusan minti goma da zamanta babu mai kallon ta haka ya bata kwarin gwaiwan kwanciya tare dayin pillow da bag dinta, batafi minti biyar da kwanciya ba bacci ya dauketa.
Salem baiyi wasting time ba ya shiga cikin Supermarket din ya sayi yoghurt drink da snacks kala2 sannan ya fito har zai shiga cikin mota ya hangi wata babba chemist, ajiye ledan hannunshi yayi sannan ya nufi chemist din, wani matured man ya gani rike da news paper sai medical specks a face dinshi. Sallama Salem yayi Mashi mutum ya amsa gaisawa sukayi sannan Salem ya fada Mashi abinda yake bukata. Nan mutum ya shaida Mashi hes a medical doctor kuma zai bishi amma wai he will not go alone saboda tsaro, dariya kawai Salem yayi. mutum kiran wani saurayi yayi yasa ya rufe chemist din sannan suka shiga mota su uku suka kama hanyan gidansu dija
A gidansu dija around 5:30 suka dawo daga makarantan allo, nan suka ga mutum kwance tsakar gidansu, kasa motsi sukayi dukkansu, especially binto,
"Ammi!!...Ammi!!..." Ta dinga kwalawa kira tana Jan baya, ihunta ya sa yazid bude ido ahankali, same ihun yasa Ammi dake kwance daki mikewa zaune don batasan d mutum wurin ba
"Ammi... Zo ki gani...wani ne cikin gidan mu!...." binto ta fada da karfi, ahankali yazid yaso mikewa zaune aikam sukayi waje da gudu daman bakin zaure suke, dukda halin da yake ciki saida yayi murmushi don da bai cikin matsala da dariya zaiyi har ya koshi cos ba karamin dariya suka bashi ba, ahankali Ammi ta rike bango ta fito tana takawa ahankali kaman mai tausayin kasa, tana fitowa tayi tozali da yazid
"Me...kake....anan?..." Shine tambayan datayi Mashi tana magana da kyar, ahankali yazid yayi kneeling
"Dan Allah....kiyi min rai....kiyi hakuri..." Yafada kanshi kasa, hanyan waje ta nuna Mashi
"Ka...fita...ka barmin....gida....ka.fita kafin...in tara maka...mutane...." Ta fada tana dafe da chest dinta. Yazid kam ko gizau don ya rantse bai barin gidan sai da address din dija.
"Ka...tashi... Nace...." Ammi ta fada this time tana fashewa da sabon kuka,
"Kiyi hakuri ki yafemin....kukanki kawai is a enough to get me burning in hell...the cry of an innocent widow will definitely take me to hell...." Ya fada kaman tanajin abinda yake cewa, ammi kam tari ya sha kanta don haka ko kallon shi batayi ba at each minutes tarinta na increasing, ahankali yazid yayi crawling zuwa inda take tsaye tana tari, ammi bata ankaraba taji an rike mata kafa, tsoro taji tayi saurin ja da baya, tana Jan baya ya kara rike mata kafa
"Ki yafe ni...kiyi hakuri... Ki fadamin inda khadija take.... Dan Allah...." Yafada dan guntun hawaye da fitowa daga swollen eyes dinshi
Ammi tsayawa tayi tana kallon shi, kura Mashi ido tayi tana ganin nadama koina na fuskanshi, amma dayake tana da dakakken zuciya sai ta kara janye kafanta don gani take abinda ya aikatawa yarta ba abu bane wanda zaa yafe, gani take he deserves to die for what he did to her dija,
"Ka barmin...gida...." Shuru tayi tana kallon zaure da ake sallama, bata amsa ba haka shima yazid, daman Salem bai expecting a amsa don haka shigowa kawai yayi tare da mutane dake bayanshi, ammi kallon haushi da takaici tayi masu,
"Wai nace...Ku bar min...gida....wallahi.. Zan tara maku mutane...." Tafada tana tari, this time vomiting ta farayi sosai tana saukowa kan knees dinta, da sauri yazid ya mike d sauran strength dinshi shima Salem tahowa yyi da sauri ya rike shoulder dinta, ammi sai a man jini kawai take, amma sai ture hannun Salem dake shoulder dinta kawai take.
Su binto kam ko da suka fita suna ihu basu tsaya koina ba sai gidan kawu nanu,
"Kawu....kawu....wayyo Allah kawu wani mutum ne gidan mu.....kuma bamu ga amminmiu ba...dan Allah ka taho...." Binto dake haki kaman wacce ta kubuto daga bakin kura ta fadawa kawu nanu dake alwallah, kallon banza ya watsa mata,
"Wai Ku ba a koya maku gaida manya ba?..." Ya fada bbu wasa, binto dafa chest dinta tayi saboda yanda yake beating very fast,
"Kawu..amminmu...." Karamin cikinsu ya fada yana fashewa da kuka sai lokacin ya gano da akwai matsala,
"Me ya samu amminku?..." Ya tambayesu, nan binto ta kara fada Mashi abinda ta gani, kaman kar yaje don shima tsoro yakeji
Amma yayi ta maza ta mike ya shige masu gaba.
Dija tana nan kwance ta har daf da magrib, jitayi ana taba mata kafa, da sauri ta mike data tuna da inda take bacci, wata babbar mace ta gani tsaye tare da wata yarinya wacce bazata wuce 16 to 17 ba, dija hannu tasa ta goge bakinta tare da sadda kanta kasa,
"Ya akayi kike nan wajen har magrib?...ko baki samu ganin doctor bane?...." Shine tambayan datayi mata, dija ajiyan zuciya ta saki don gani take dukanta zatayi, da sauri ta gyada mata kai,
"Ke kadai kika zo ganin doctor?..." Hajiya ta kara tambayan ta, kara daga mata kai, matar tsayawa tayi ta kura mata ido for a while kaman xatace wani abu sai kuma tayi shuru tace
"To ki tashi ki tafi... Baa ganin doctor yanzu...sai in emergency ne...." Da sauri dija ta mike jikinta har rawa yake, budurwan dake tare d matar kura mata ido tayi tana kallon ta, same ita ma Hajiyan sai kallon dija dake sauri kawai take,
"Mom ni tausayinta nakeji...." Yarinya ta fada tana rike hannun mom dinta sannan ta tale baki kaman zatayi kuka, ni kuma kurawa yarinya ido nayi sai naga remarkable resemblance dinta da sultan coworker don yazid,
"Me akayi na tausayi yanzu da kike Neman kuka?..." Matar ta tambayeta suna takawa ahankali xuwa wajen wata black jeep dake tsaye,
"Mom kilan bata da mommy... Nasan inda mommy tana da uwa tare zasuzo ganin doctor...." Ta fada tana kankame hannun mom dinta, matar batace kala ba suka kusa zuwa wurin motan wani ya fito ya bude kofa amma yarinya ta tsaya
"Mom dan Allah ki sa wani doctor ya duba ta....mom daga gani ba daga nan garin ta ke ba....." Yarinya ta fada tana buga kafa kasa,
"Zaki fara rigiman ko?... To ki shiga hankalinki ko kuma you will never set foot in this hospital again...." Ta daka mata tsawa, kuka ta fara yi tana
"Sorry mom...." Ta fada ahankali tana shiga motan,
"Shahida kiyi hakuri, da akwai mutane da yawa irun wannan... In kace zaka fara kiran doctor suna dubasu daga baya bakinka zaa gani a dinga cewa sabod you are ahead of them shine kake yi masu haka...." Ta fada tana gogewa daughter ta face dinta,
"Kin San halin mutane...." Ta karasa maganar tana jawo yar ta jikinta
Bata kara cewa komai ba driver ya jasu suka bi hanyan gate amma sai waige2 take chan ta kara ganin dija dake tafiya zata tsallaka titi tana rungume da bag dinta.
Dija na tsallakawa ta koma wajen yan matan dake saida abinci ta zauna nan kusa dasu, wani irin fitsari take ji don maranta yayi fam, zama tayi tana matse legs, da kyar ta iya bude baki ta tambayi wata inda zatayi fitsari, kallon ta yarinyan data tambaya tayi sannan tace
"Wai ke baki da gida ne?.... Jiya ma na ganki?..." Ta tambayi dija ahankali, dija shuru tayi bata ce komai ba. Ganin bazata bata amsa ba yasa itama ta daure fuska sannan tace
"Ga wani gida chan...kiyi sallama killan su barki kiyi fitsarin....", da sauri ta mike tayi gidan da aka nuna mata, cikin Saa aka barta tayi fitsari wannan Karin ma fitsari bai fitowa sosai, tafi minti goma nan durkushe sannan taji saka ta mike ta dawo wurin yarinya mai saida abinci ta saya yanda zai isheta.
Ammi tafi minti biyar tana wanna amai duk hankalin yazid da Salem ya mugun tashi, mutum da salem ya zodashi ya fara cewa
" gaskiya sai dai a kira ambulance a tafi daita hospital wannan yafi karfin home medicine.... " yafada Mashi atakaice, yazid dai kasa magana yayi.
"Waye nan cikin gidan?!..." Aka fada da karfi daga zauren gida Dukkansu maida hankalinsu, ammi ta kara ture hannun Salem dake shoulder dinta, da sauri yazid ya taka ahankali xuwa zaure, yana ganin babban mutum yayi kneeling cos he knows mutum family ne kuma a nashi tunanin yasan abinda ke faruwa,
"Dan Allah kuyi hakuri....Ku yafemin Ku fadamin inda khadija take...." Ya fada palm dinshi biyu harde wuri daya,
"Kai waye?...." Shine tambayan da kawu nanu ya yiwa yazid, yazid sadda kai kasa yayi sannan yace
"Ni....ni...nine....nayi...." Tari ammi ta dingayi da karfi don kar ya fada amma ko waigowa baiyi ba don shi bai gane manufar ta ba
"Ni...ne..nayi...mata...ciki...."
❤🧡💛🖤💜💙💚
NA CUCE TA
💜💙💚🖤💛🧡❤
®Zuwairat (ummumaryam)
2⃣2⃣
Wattpad: ummumaryam29
Or
Visit www.ummumaryam.com for more
_Love you beautiful people_
Kawu nanu bude baki yayi don bai gane inda yazid ya nufa ba,
"Dan Allah kuyu hakuri...." Yazid ya kara cewa
"Wai ni ban gane ba....wa kayiwa ciki?...." Kawu nanu ya tambayeshi full of surprise, sadda kai kasa yazid yayi don sai yanzu ya San bai San da maganar ba, ammi sai kuka take tana
" Allah yaisa.... "
"Ku fadamin mana...wa akayiwa ciki?...."
"Dija...." Yaji binto ta amsa mashi
Baki kawu nanu ya bude ita kuma ammi ta kara tsananta kukanta,
"Wai wace dija?..." Ya tambaya cikin tashin hankali, dukkan su shuru sukayi
"Ashe dija ciki gareta!!!!...Ashe karuwanci kika kaita?....amma ke gwadayinki ya jawowa zuriyan dan uwana abun kunya....." Ya fada cikin fada,
"Babu...laifinta....laifinane....kuyi hakuri dan Allah...." Yazid ya fada yana hawaye. Likitan da yazid ya zo dashi kallon agogon hannunshi yayi
"Ya muke ciki....za taho da ita cikin birni ko yaya?...." Ya tambayi Salem, Salem kallon ammi yayi
"Dan Allah ki taso a kaiki asabiti....kina bukatan likita...." Salem ya fadata mata in a soft tune, ko kallon shi ammi batayi ba ta dafa bango ta mike
"Duk garin nan sai sun San abinda ki kayi.... Sai na fadawa mutanen garin nan yanda kika wulakanta rayuwa dija saboda kudi...." Kawu nanu ya fada tare da Jan tsoki sannan ya fita daga cikin gidan, da sauri yazid ya mike daga inda yake durkushe yabi bayan kawu nanu dake ruwan balai sai magana yake da karfi,
"Dan Allah ka saurareni....in ka fada min inda khadija take... zan baka kujeran Makkah...." Kawu nanu dake sauri yayi slowing down dajin kujeran Makkah, ganin yanda ya dan saurara yasa yazid kara cewa
"Zan saya maka mota....dan Allah ka fadamin inda khadija take... ." tsayawa yayi ya juyo tare dacewa
"Ai ban San inda take ba...." Ganin zai shawo kanshi yasa yazid cewa
"Ance tana Jos...wurin dangin amminta...." Yazid ya bashi clues, shuru yayi ya dan sauke murya sannan yace
"Da gaske kake zaka bani kujeran Makkah da mota in har na baka adireshinta?...." Ya fada yana waige2 kaman Mara gaskiya,
"Bana karya....da gaske nake... Ka bani address dinta nikuma na tabbatar da kai zaa sauke farali wannan shekaran...." Yazid ya kara tabbatar Mashi, wani irin murmushi ya saki sabida jin dadi sannan yace
"Matso kusa kaji...." Yafadawa yazid, da sauri yazid ya matso da kunnenshi saitin bakin shi, kaman mai munarfirci ya fara fada Mashi tiryantiryan yanda zaije gidansu ammi, wani irin ajiyan zuciya Yazid ya saki tare dacewa
"Nagode... Nagode... Nagode.... Kar shirya zakaji daga gareni...." Ya fada sannan ya juya ya koma gidan.
Ammi na shiga ciki ta tattara yan rags dinta dana sauran yaranta ta kwalawa binto kira, da sauri binto ta shiga ciki, kayan data daure da tsumma ta Dora mata bisa kai don tasan in har ta zauna kawu nanu ya sanar da mutanen gari ba karamin wulakanci zata fuskanta ba, hakan yasa ta yanke hukuncin tafi kafin mutane su San abinda ake ciki, yazid dai tsaye yayi shi kuma Salem na tunanin kilan ammi shirin zuwa hospital take. Suna tsaye binto ta fito da kaya kanta, itama ammi fitowa tayi ta jawo kofan ta rufe sannan ta tisa sauran yaran biyu gaba suka bar gidan, yazid kallon Salem yayi baice komai ba illah haushin kanshi dake cike da zuciyanshi don gani yake Allah bazai taba yafe Mashi ba. Salem ne yayi karfin halin bin baya ammin dake tafiya da kyar
"Yanzu ina zaku?...." Ya tambayeta cikin sanyin murya, ammi shuru tayi bata amsa ba,
"Kindai San anayiwa Allah laifi kuma ya yafe mana...dan Allah kiyi hakuri...ki tsaya mu rage maki hanya...kinga dare yayi...dan Allah...." Yafada mata in a caring tune,
"Kinga dai bani nayi maki laaifi ba...ki daukeni a matsayin dan uwa dan Allah ki tsaya mu rage maki hanya...kin ga dare ya farayi kuma ga yara...dan Allah ki bari in rage maki hanya." Ya sake fada mata in a cool tune, Ammi bata CE komai ba amma ta tsaya, yazid na tsaye bakin kofar gidan yana kallon su dukda baijin abinda suke cewa amma kullum gidewa Allah yake daya bashi amini kaman Salem, Salem na ganin ammi ta tsaya yayi baya da sauri don shaidawa yazid da doc su fito, bakin kofar gidan ya tarda yazid,
"Thanks..." Yazid yace Mashi ahankali, kallon haushi Salem yayi Mashi
"For?...." Ya tambayeshi bai tsaya sauraron amsanshi ba ya shiga ya kira doc don lokacin garin ya fara duhu sosai. Fitowa sukayi, duk suka shiga mota,su uku a gaba sai yaron doc a baya. Inda ammi ke tsaye ya kai mota sannan ya fito ya bude masu kofar motan suka shiga sannan suka kama hanyan cikin garin daura.
Ana kiran sallan ishai suka isa daura, ajiye doc Salem yayi ya bashi kudi amma yace a barshi, dukkan su babu mai cewa komai sai sound din tarin ammi dake tashi time to time,
"Dan Allah in kaiki hospital?..." Salem ya tambayeta, ahankali ammi ta girgiza kai tare dacewa
"Aa...."
"Dan Allah fa nace...ki bari ni in kaiki hospital..."
"Aa...in naje gida zansha magani...." Ammi ta amsa Mashi ahankali,
"Yanzu wane gida zaki?..." Salem ya kara tambayanta cikin sanyayyan lafazi,
"Jos....dan Allah da munje katsina... Ka ajiyeni a inda ake hawan mota...." Ammi ta fada Mashi, shidai yazid shuru yayi yana sauraronsu sannan yana mamakin how comes ammi take amsawa Salem?,
"Ai da kyar ki samu motan yanzu... Kawai in kaiku gidan kakana Ku kwana ...gobe sai in kaiku...."
"Aa...haka ma mun gode...." Ammi ta amsa Mashi ahankali, Salem dai bai kara cewa komai ba, ledan kayan daya saya dake gabanshi ya bude ya fidda juice daya ya ajiyewa yazid kan kafanshi shi ya dauki daya sannan ya mika sauran bayan motan, da sauri autan ammi ya ashe daga hannunshi. Ko daya shiga cikin garin katsina bai saurari korafin ammi na ya kaita park ba, saida yaje kofar family house din parents dinshi sannan ya tsaya, da kyar ammi ta yrda t fito ta shiga gidan inda grandparents din Salem suka amshesu with happiness, yazid kam yana nan zaune cikin mota bai fito ba, Salem ne ya fito daga cikin gidan ya sameshi, bude motan yayi
"Kafito ka rama salat da ake binka...." Salem ya fada yana kallon juice dake kan kafan yazid untouched, yazid rumtse idanuwa yayi
"Wai kai so kake ka kashe kanka?....through out muna tare banga kaci komai ba...pls drink this..." Ya fada ya bude juice ya mika Mashi,
"I can't...." Yazid ya fada Mashi muryan shi na cracking,
"I can't..." Salem yayi mimicking dinshi sannan yacigaba dacewa
"That's why baason mutum ya nuna his over perfection... Kai kullum what ever you did is right... Kai kullum mu yan iskane...kullum gani kake we are sinners...amma yau wa gari ta waya?.... Nobody is perfect... Nobody is above mistakes... No body is above destiny....am sure this is a good lesson ga mutane irin Ku that always think they are the best....gashi kaje kayi screwing small gal abun ya dameka...mtwssss..." Ya fada sannan ya mika Mashi hannu, ahankali yazid ya dora hannunshi kan palm din Salem, janyoshi Salem yayi daga cikin mota ya rufe motan sannan suka nufa inda suke sauka in sun zo KT, wanka yazid yayi sannan ya rama salats da ake binshi, jingina yayi da bango
"An fadamin inda khadija take...." Ya sanar da Salem,
"Waya fada maka?...".
" wannan mutum dayazo..." Surprise look salem yayiwa yazid
"Wannan mutumin deke fada?... How comes ya fada maka?..." Ya fada yana gyara zamanshi tare da bude foodwarmer dake gabanshi, dan murmushi yazid ya saki
" I bribed him...." Dariya Salem yayi
"Kai ka fara mugun abubuwa da yawa...kasan bribes is haram...dame kayi bribing dinshi?...."
"None of you business...." Yazid ya fada yana daukan wayanshi,
Cikin kasala ya bude waya yana aduan Allah yasa ya samu ko one word SMS ne daga wajen mufida don tun safe basuyi waya ba, yana gama kunna wayan ya ajiye ko message zai shigo amma babu sai freaking annoying Mtn messages, daukan wayan yayi, number mufida yayi dailing, ringing kawai wayan take amma babu response, saida ya jira mata upto five miss calls amma bata daga ba, kallon Salem dake kwasan loman tuwo da miyan dry okro yayi
"Wai me yasa mata basu da tausayi ne?..." Inji yazid, daga kai Salem yayi
"Gaskiya in baka ci wannan tuwon ba kayi missing..." Salem ya fada off point yana lumshe eyes, dan guntun tsoki yazid yaja yana ajiye wayan
"Wai bakaji abinda nace bane?..." Yq fada ahankali Wanda in mutum bai kasa kunneba bazaiji abinda yace ba
"Me mata sukayi da basu da tausayi?..."
"Wai ina ta kiran mufida...she's not picking up..." Baki Salem ya tabe sannan yace
"Wallahi you are annoying.... Ai you are Lucky to have mufida...am sure in wasu Matan ne the relationship would have gone down the drainage... "
"Amma kasan it's not my fault..." Yazid ya fada yana kwantawa nan kasan carpet dayayi sallah dashi, murmushi takaici Salem yayi
"Ai its my fault tunda da joystick dina kayi raping khadija... Or better still laifin mufida ne cos ita ta wangale maka kafan khadija... You have got some nerves wallahi...." Yafada yana wanke hands dinshi, yazid lumshe idanuwa yayi har yanzu yana kallon the look of terror a idanuwan dija sanda yake devouring dinta, bai kara cewa komai ba don he don't have enough strength, Salem tura tuwon yayi gabanshi
"Kaci kar ka mutu kafin a haifi bastard dinka...." Ya fada yana dariya, yazid daga big but tired eyes dinshi yayi ya kalli Salem
"That is not funny!!!...." Ya fada da karfi
"To sorry... Kaci kar ka mutu kafin a haifi dan sunnah ka...." Salem yafada this time laughing very loud,
"Its not funny either... Just stop it pls...." Yafada yana begging dinshi,
"OK naji...amma pls I beg you in the mane of Allah... Kaci abinci...you look terrible... Pls eat ko kadan ne...."
"I can't eat solid food...amma in da ruwan zafi just help me with a cup of tea...." Ya fada ahankali, Salem bai kara cewa komai ba ya mike, dakin ya bari, few minutes later ya dawo da mug of tea ya mika Mashi.
Dija dai kaman jiya tana nan bakin titi har saida mutane suka fara watsewa sannan ta koma cikin hospital, luckily enough yau ma da akwai mutane so security din wurin bai wani maida hankali kanta ba, nan kan kujeran waje ta kwanta, duk cizon sauron bai hanata bacci ba.
Tana bacci tana scratching legs dinta da sauro ke sucking.
The following day ko breakfast ammi batayi ba suka kama hanyan wai zasu park, Allah ya taimaka da su salem bazasu San sun tafi ba, amma luckily suna fita shima yazid na fitowa, baida courage da zaiyi mata magana da sauri ya koma ya sanar sa salem.
Da kyar ammi ta yarda kan salem ya ajiyesu, ko wanka basuyi ba suka kama hanyan jos. Karfe bakwai saura suka bar katsina kuma tafiyan 490 km ne, so it takes them almost eight hours su isa cikin garin jos, daman da GPS salem yayi amfani cos baison damun ammi da tambaya amma daga garin jos zuwa village din su ammi ita ta dinga bashi direction, ana kiran sallan asar suka iso kofar wani karamin gidan which is not bad looking as gidan ammi na daura. Yazid dai ji yayi gabanshi na faduwa which he don't know why, ammi fita tayi tare dayiwa salem godiya sosai, sannan suka shiga cikin gidan, yazid dan dafe chest dinshi yayi sannan yace
"My heart is beating very fast... Why is my heart beating like this...?" Ya fada yana kallon Salem,
"Kilan don zaka ga the mother of your bas....." Irin kallon da Yazd yayi Mashi yasa shi shuru, fitowa sukayi suka bi bayan ammi, sallama sukayi a kofar gidan aka amsa masu, cikin gigantic compound din suka shiga, ammi ce zaune bakin wata kofa tana kuka dukkan mutane gidan sun taru kanta suna tambayanta, yazid kan tsayawa bayan salem yayi kaman wani shield
"Su waye wannan?...." Wani tsoho ya tambayi ammi, bata ce komai ba salem yace
"Wurin khadija mukazo?..." Ya fada kanshi kasa,
"To tana Ina?...." Shine tambayan da wata daga cikin tsafi dake tsaye kan ammi tayiwa salem, ammi dan tsagaita kukanta tayi ta daga kanta ta kalli Matan,
"Dija...bata...zo ba?...." Ta tambayi yan gidan?
"Zo ina wai?... Ba tare kuke daita ba?... Ko ta rigaku tahowa?..." Wata daga cikin Matan ta tambayi ammi, yazid ji yayi kafanshi bai daukanshi, daga nan inda yake tsaye ya durkusa kasa yana
"Na shiga uku... Na shiga uku...what have I put myself into...." Yafada kasan makoshin shi Wanda salem kawai yaji hakan, ammi ji tayi jikinta yayi sanyi
"Wai kuna nufin dija batazo ba?.." Ammi ta tambaaya cikin sanyin murya,
"Batazo ba...." Aka amsa mata, dafe kai ammi tayi ta rushe da sabon kuka, kunsan tsakanin da da mahaifi sai Allah, deep down she wanted to set her eyes on dija, she's missing her like crazy duk da her pride and temper won't let her show it, kukan da yazid keyi ya maida hankali yan gidan kanshi, da sauri salem ya kamashi ya mike yana
"Na shiga uku...maybe she's dead..." Ya fada cikin kuka, mutanen gidan dai tambayan abinda ke faruwa suke amma babu mai amsawa, waje sukayi salem na rike da yazid dake kuka kaman ranshi zai fita, har bakin mota ya kaishi sannan ya sakeshi don bude Mashi mota amma yazid ya kara zama nan kasa
"Na shiga uku...kaicona...ya Rabbi I have learnt my lessons...ya Rabbi take me away...ya Rabbi take my life away... Na shiga uku...." Salem ne ya tsaya yana kallon shi, for the very first time da shima tears ya taru a eyes dinshi, yazid sai dirza kafa yake yana bugun saitin heart dinshi da hannunshi da sauran karfinshi,
"Pls stop it....stop it...you are hurting yourself...." Salem ya fada yana hawaye
"No...I don't want to live anymore... Nafidon in mutu....I know I will surely die don ba zan Iya rayu da wannan bakin cikin ba...I raped her.. Get her pregnant... And now she's nowhere tobe found..." Yafada cikin marsanacin kuka, dafa shoulder dinshi salem yayi
"Kwantar da hankalinka...zamu ganta...we will find her..."
"In bamu ganta ba fa?..."
"Then haka Allah yaso....now taso mu shiga cikin gari mu samu muyi sallah, yafada yana dagashi tsaye, da kyar ya mikar dashi tsaye tare da turashi cikin mota sannan shima ya shiga mota suka bar wajen.
CUCE TA
®Zuwairat( ummumaryam)
23
ni yanzu kome zai
kara daga min hankali a social media
gaskiya babu cos we have
seen and heard a lot so no shaking…
yanzu we are as thick as the tortoise
shell,
_Sweethearts muje zuwa_
Suna zuwa cikin gari Salem yayi
parking kusa da wata masjid, kallon
yazid dake sauke ajiyan zuciya yayi
sannan yace “Yanzu muyi sallah…sai
mu nemi hotel da zamu kwana …gobe
sai mu koma Kano…..” Ahankali yazid
ya fara girgiza kai yana cewa “No…
pls..muje police stations… Ko
morgue… Kilan da akwai yan
accidents victims….” Bai idaba Salem
ya katse shi dacewa “Have a positive
mind…zamu ganta…kilan bata zo nan
ba…or better still kilan tana Kano….”
Kai yazid ya kara girgiza Mashi “I
doubt that…. Gaskiya ina jin ajikina
something is wrong….” “Nothing is
wrong….kawai let’s pray first….”
Salem ya fada yana fita daga cikin
motan, ahankali shima yazid ya fito
yana dafa kanshi saboda yanda yake
sarawa, sannan sai double kawai yake
gani a daddafe yasamu yayi salla
shima Salem yayi sallah,
Dija kam same thing yau ma sai da
ta samu ta wanke jikinta sannan ta
fito tayi breakfast kaman yanda tayi
jiya sannan ta koma gefe ta rafka
tagumi tana kallon mutane dake kai
kawo, sai yanzu take kara jin zafi inda
ammi ta bugeta da itacen wuta don
wurin yayi bororo kuma bata da
daman ta cire kaya ta sha iska,
around five tana zaune bakin titi kusa
da wani mai saida abinci daka ganta
kasan she’s lost in thought don ko
kadan hankalinta bai jikinta, opposite
da inda take zaune ne su yazid suke
sallah although da akwai dan distance
amma clean clear zaka hangi Wanda
ke fitowa daga cikin masjid din. Ta
kurawa titi ido tana kallon motocin
dake wucewa kaman ance ta daga ido
sai ta hangi yazid dake safe da
kanshi ya fito dga cikin masjid,
kaman bashi ba amma how could she
ever forget the person that put her
into this predicament, jikinta ne ya
fara rawa ta fara komawa da baya tare
da kare kanta da wani dake sayan
abinci, shi kam bai Sani ba, suna
fitowa daga cikin masjid Salem ya
bude Mashi mota ya jefa kanshi ciki
Salem ya shiga ya ja motan suka bar
wurin Dija kam jikinta rawa ya dingayi
dukda mutane wurin basu lura ba,
tana ganin motan ya fara tafiya tayi
saurin barin wurin saboda tsaro don
ita gani take duk duniya bata da abin
tsoro kaman shi.
Suna cikin tafiya yazid daya kwantar
da seat din motan ya kwanta yace
“Pls…mu wuce..Kano..pls…” Ya
fadawa Salem, “Gaskiya we need to
rest….kawai mu sami hotel mu samu
abinci muci, muyi freshening up mu
huta then first thing in the morning
sai mu kama hanyan kano. ” pls
banson kwanciya kan gadon hotel….”
Yazid ya fada idanuwanshi lumshe,
murmushi Salem yayi “Ai sai ka
kwanta kasa…amma gaskiya ban Iya
tuki for another 3 to four hours…in
kuma zaka tuka motan you are
welcome… Sai na iso….” Ya amsa
Mashi atakaice, yazid dai bai kara
cewa komai ba, kawai yana tunani
yanda duniya ta chanza Mashi farat
daya ya koma bai da kowa sai Salem
then Hajiya karama itama tunda ya
kashe wayanshi bata kara kiran shi ba
yasan fushi take cos he knows how
upset she can easily be. “Khadija….
Where are you?….” Ya fada ahankali.
Salem dai bai kalleshi ba har ya
hangi wata babba hotel ya juya yayi
wurin, parking yayi a parking lot
bayan an bude masu gate, fita yayi ya
shiga, reception ya nufa yayi booking
daki for a night aka nuna Mashi dakin
duk yazid na kwance cikin mota. Sai
da ya shiga dakin ya watsa ruwa
sannan ya fito ya sauka downstairs.
Wurin yazid yaje yaga kaman ya fara
bacci, tapping dinshi yayi yabude ido
ahankali, “Muje…” Ya fada Mashi,
hannu yazid ya mika Mashi Salem ya
amshi hannun tare da jawoshi waje,
jingina yayi da mota Salem ya kulle
mota ya rike Mashi hannu suka koma
ciki “Duk ka maida kanka kaman wani
patient… You better be easy on
yourself before you die for nothing….”
Salem Ya fada yana hada Mashi
ruwan wanka.
Dija kam tunda ta ga yazid abun da
yayi mata ya dawo mata saboda, tana
tafia tana goge hawaye, “Allah
yaisa….da yanzu ammai bata koreni
ba…” Tafada tana tunanin ba don
abinda yayi mata ba da tana a small
but happy and sweet home da
siblings dinta, kara goge face dinta
tayi amma hawaye bai daina fitowa
ba, a wannan ranar ko low diet dinner
data sabaci bata ci ba saboda bakin
ciki da Kuma ciwon jikin don duk
ilahirin jikinta hurts like hell, yau data
koma labour room waiting area sai
taga babu komai, it felt so lonely and
scary, mai gadin wajen ne kawai
zaune, bata je wurin ba ta koma baya,
cikin hospital ta dinga yawo tana
ganin mutane jefi2 inada ta kwanta
jiya da rana taje taga babu kowa
amma da akwai florescent light
wajen, babu kowa wurin amma
hasken wurin makes it a little less
scary, wajen ta nufa ta ajiye bag dinta
a jikin bango ta kwanta yanda ko
mutum ya zo wurin bazai ganta ba,
tana kuka tana kiran ammi har Bacci
yayi gaba daita.
The following day around 12 a
compound din gidansu yazid
shareef zaune kusa da shahid kan
mota, inda suke zaune yana kallon
bakin gate, wayan hannun shahid ya
nunawa shareef,”Ka gane wannan
yarinya?….” Shahid ya tambayi
Sharif,”Yes…kam hanan ko?…””Yes
itace…kasan I have special plans for
her….saboda abinda tayimin jiya a
school in har na kamata sai na bata
banana that will last her for
eternity….” Shahid Ya fada sounding
very mean, dariya shareef yayi”Ina
zaka kamata?…” Sharif ya tambayi
shahid, dariyan mugunta yayi”A wurin
convocation party da zaayi zan bata
ecstasy pills…” Bai idaba Asabe ta
fito daga part din Hajiya karama zata
by ummumaryam29
💙💚❤🖤💛💜
NA CUCE TA
💙💚💜🖤💛❤
®zuwairat( ummu Maryam)
1⃣9⃣
Yana tuki suna hira kaman babu abinda ya taba hadasu, yazid kam ban da tunani babu abinda yake, Wai shi yazid ne zaiyi fathering da out of wedlock, har yanzu tamkar mafarki yake don he can't believe it, sai yanzu ya yarda don't take yourself to be perfect, don't feel too perfect cos in har baka bar duniya ba to baka wuce jarabawa ba,
"Ganawa kaddara...." Tafada kasan makoshinshi Wanda yasa mufida dake lumshe swollen eyes dinta kaman zatayi bacci ta kalleshi, shima kallon ta yayi ya sakar murmushin karfin hali,
"Am sorry I hit you..." Yafada kaman shine main problem dinshi,
"Nace ya wuce..." Tafada tana rike hannun shi dake kan staring, duniyar tunani ya kara fadawa, yanzu ya yarda cewa not all that glitter is gold, don before gani yake most of his friends are corrupt with dirty different characters amma duk cikin su babu mai shege sai shi, tuna how young khadija is yayi, shi har yanzu gani yake kaman dream don a nashi tunanin she can't get pregnant. Yasan yanzu duk zaa tsaneta gidansu, yasan she will be stigmatized, he can't wait for tomorrow, tamkar ya jawo gobe yake ji, yanzu baiji kunyan kowa kan wannan maganar, haka Allah ya kaddara mashi kuma he will take it in good faith. Sai around after 11 sukaiso gidansu, part dinshi suka shiga ta ajiye bag dinta Sannan ya kama hannun ta sukayi bangaren Hajiya babba, yasan its late amma yasan for sure mom dinshi bazatayi bacci ba. Kofan falo ya bude suka shiga yana rike da hannun mufida, bakin kofan bedroom dinta sukaje ya radawa mufida tayi sallama, tanayi mom ta amsa mata, sakin hannun ta yayi ya koma baya don har yanzu basu kebe da mom ba tunda aka fara wannan magana Sannan he's so ashamed of himself da bazai Iya hada ido daita ba. Falo ya koma ya zauna ya dafe kai yana counting seconds to dawn.
Mufida NA shiga mom ta daga kai ta kalleta da idanuwanta da suka chanza tamkar ba nata ba, tana ganin mufida tayi saurin goge face dinta don ko kadan bata dau muryanta ba.
"Daughter kece da wannan Daren?..." Ta tambayeta ahankali, kan mufida kasa tace
"Eh..." Sannan ta durkusa ta gaida ta, amsawa tayi
: Cikin sanyin murya tana nuna mata wurin zsama kusa daita, ahankali ta zaune gefen ta, itadai mufida tunanin abinda ke damun Hajiya tayi sai kuma ta tuna kilan sai yanzu suka San abinda yazid ya aikata not knowing they is more to it. Cikin rawar murya Hajiya tace
"Kiyi hakuri kinji?... Komai mukaddari ne...haka Allah ya kaddara... Ki rike mijinki hannu bibbiyu..." Tafada tana fashewa da kuka, itama mufida fashewa tayi da kuka, ahankali Hajiya ta jawota jikinta suka bude sabon babin kuka kaman anyi mutuwa.
"Bansan irin wannan kaddara ba...ko sau daya ban taba kama yazid da wata karamin laifiba sai Kawai Ace yayi wa yar karamar yarinya ciki...." Hajiya ta fada cikin matsanacin kuka, gaban mufida yayi mugun faduwa dajin ciki, ahankali ta daga kanta daga shoulder Hajiya ta kalleta, cikin kuka Hajiya ta kalleta, surprise look dake face dinta ya tabbatar mata batasan wannan zancen ba kuma bataso ace ita ta fara sanar mata ba.
"Mom ciki gareta?..." Ta fada cikin kuka, Hajiya dafe kai tayi tana kuka,
"NA shiga uku...Hajiya gidanmu zani...ban iya zama dashi....." Ta dinga fada kaman wata zautatta, dafa ta Hajiya tayi tana girgiza mata kai,
"Don't say that....hannun ka bai rubewa ka yarda...mijinki ne kuma bazaki kishi saboda jarabawan Allah ba...kiyi hakuri wata rana zakiji kaman ba a taba hakan ba..." Tafada tana shafa bayanta, mufida kukan bakin ciki da kishi Kawai take, watanta biyar da yazid ko batan wata bata tabayiba, kullum tana fadawa mom dinta rashin batan watanta amma sai mom dinta ta fada mata its nothing wai itama saida tayi shekara uku Sannan ta samu cikin mufida, amma yanzu shine wata zata rigata haifawa yazid da ko ya
"Shege ne..." Ta fada cikin ranta, hakan yasa ta Dan saka ranta a inuwa amma still bata bar kuka ba. Tana cikin kuka bacci ya dauketa nan kan gadon Hajiya. Yazid kam yanda ya ga dare haka yaga rana. Haka Hajiya babba da Hajiya karama ma duk basuyi bacci ba.
Abangaren dija kam nan asibiti ta kwana inda yan waiting ke tsayawa, Allah ya taimaketa babu Wanda ya damu daita, kowa ta kanshi yake duk suna jiran yan uwansu su haihu lafiya kuma har garin Allah ya waye baa rasa mutane wajen ba, dija batayi wani baccin kirki ba saboda kuka da cizon sauro, tana fara ganin hasken gari mike ta dauki bag dinta, banda fitsari babu abinda ke damunta, kusa da wata mata dake zaune taje
"Dan...Allah... Ina.. Ake...fitsari?..." Ta tambayeta matar daga kanta tayi ta kalleta from head to toe tana mamakin me yasa zaa zo da irin wannan karamar yarinyan wajen haihuwa, wata kofa ta nuna mata batare data ce mata uffan ba. Da Sauri dija ta shiga cikin wurin rike da bag dinta don rike taje da bag dinta tamkar her life depends on it. Wurin babu laifi its neat, durkusawa tayi ahankali saboda yanda wani abu ke tokare mata maranta, tana fitsari tana wash, saboda yanda fitsari bai zuwa da yawa sai zafi da take ji ba don komai ba sai don tun jiya take jin fitsarin amma batayi ba sai yanzu
Tafi minti goma nan durkushe, for the very first time sai taji motsin abunda ke cikinta, dafe cikinta tayi don kara tabbatar da abinda taji amma sai komai yayi still. Kallon tap dake running tayi sai tayi tunanin why not tayi wanka tunda batasan kowa ba balle ta samu inda zatayi wanka later in the day, ajiye bag dinta tayi ta leka waje don tabbatar babu mai jira Sannan ta koma ciki ta kulle kofan, rataya bag dinta tayi Sannan ta cire kayan cikinta, tsayawa tayi tana kallon cikinta. Jikinta ta kalla da tsawun dukan ammi dake kwance bisa skin dinta. Kuka ts farayi. Tana kuka har ta gama wanka amma bada sabulu ba. Kayan data cire ta maida, bude bag dinta tayi ta koma gefe ta fiddo kudin da ammi ta watsa mata da yawa amma babu kudin kirki cikin su, duk yan biyar, goma, ashirin ne babban kudin dake ciki shine Dari biyu, ta kusa hour tana counting dinsu. Sun kai kusan dubu sha biyar, arranging dinsu tayi according to girmansu daman abinda ta sabayi kenan tun a gida. Saida ta gama ta fito tana tafiya ahankali. Bakin asabitin da akwai masu saida kayanci kala2 irin su taliya, kosai, koko da sauran su, wurin wata mkata dake soya kosai da koko ta nufa ta ajiye bag dinta ta zauna sama Sannan tace a bata koko da kosai, daman jos ba kaman sauran garuruwa yake ba, babu Wanda ya damu da ita. Nan ta zauna taci ta koshi Sannan ta koma gefe tana kallon masu harkokinsu.
Tagumi tayi tana tunanin abinda zai biyo baya, ammi ta fado mata ga rai,
"Yanzu ammi ta yafeni kenan?... Yanzu ammi bata Sona kenan?... Yanzsu ammi ta cire ni cikin yaranta kenan?..." Ta dinga tambayan kanta cikin ranta, Dan take baki tayi hawaye suka fara gangaro mata, da Sauri ta da hannu ta goge face dinta.
💙💚💛🖤💜❤
NA CUCE TA
💜💙🖤💚💛❤
®zuwairat(ummumaryam)
2⃣0⃣
Don't forget to follow and vote me on wattpad @ *ummumaryam29*
_Thanks sweetie, novel am feeling your love and affection_
Ahankali ya amsa ya ajiye gefe daya sannan ya dafa chest dinshi saboda ba karamin zafi yake ji ba, gani yake kaman romon naman zai hau mashi brain dinshi, idanuwanshi su kara ja, Hajiya karama hannu tasa ta dinga shafa bayanshi ahankali Har ya samu sauki.
"Pls kasha tea..." Tafada mashi ahankali, ba musu ya dauka ya sha zuwa rabi amma da gudu ya mike ya kama hanyan bedroom yana kakarin amai,
"NA shiga uku...wannan yaron nason saka kanshi cikin matsala...." Inji Hajiya karama, kafin ya shiga bathroom ya saki amai kasa yellow kaman mai rashin lafiya. Saida ya amai da Dan tea din daya sha ya mike ya shiga bathroom ya wanke bakinshi sannan ya taka ahankali ya dawo bedroom ya kwanta. Hajiya karama ce tasa asabe taje ta goge inda ya bata, yana kwance yana kallon ta tana aikin ta, asabe kam cikin tsoro Kawai take don yanda take ganin kaman zai kamata ya danneta.
Jikinta na rawa ta gama goge wurin Har zata bar wajen ya kirata, jikinta na rawa ta juyo ta kalleshi, ahankali ya daga manyan idanuwanshi ya kalleta sannan yace
"Pls..kinga....khadija sanda tazo nan gidan?..." Yafada ahankali, surprise look ne kwance kan fuskar asabe,
"Ko baki ganta ba?.." Ya sake tambayan ta, da Sauri tace
"Tunda ta tafi..ba kara ganinta ba...." Ta amsa mashi muryanta na rawa,
"Ok..you can go..." Yafada idanuwanshi lumshe. Bayan kaman minti biyar ya mike ya fito tsakar gidansu masu gadi sai gaidashi suke amma banda wannan tsohon guda daya dake da masaniya kan abinda ke faruwa. Ko kallon su baiyi ba ya shiga part din mom dinshi, lokacin an shirya su marzuq da zasu school. Mom dinshi na tsaye rike da lunch box dinshi tana gyara mashi button din Riga, yana gani yazid ya tafi da gudu ya fada mashi, bayanshi Kawai yazid ya shafa bai daukeshi kaman yanda ya saba daukan shi ba cos da kyar yake daukan kanshi. Mom juya baya tayi yayi saurin durkusawa gabanta
"Mom...pls....forgive me...." Yafada hawaye na taruwa idanuwanshi, kokarin wucewa tayi amma ya rike mata kafa,
"Pls ki yafemin..." Yafada yana fashewa da kuka dukda muryanshi bai fita sosai . marzuq tsayawa yayi yana kallon su, horn din motan da akayi yasa marzuq barin su cike da tambaya cikin ranshi abinka da inquisitive child. Mom kwace kafanta tayi
"Laifin me kayi min...its your life.. And you have decided to live it the way you want... So ni babu ruwana...." Tafada tana kokari barin wurin, da rarrafe ya tare gabanta,
"Wallahi..mom ba halina bane...kaddara ne ya fadamin....ban taba kama hannun mace ba..."
"Amma Har ka Iya raping yar yarinya ..." Mom ta katseshi, yana girgiza kai yana cewa
"Mom sharrin shaidan ne...am sorry.. Pls...." Yafada cikin matsanacin kuka, mom goge hawayen face dinta tayi ta fixge kafanta daga hannun shi ta bar wajen, ahankali ya koma ya zauna kasa yacigaba da kuka, kofa aka bude ya daga kai ya ga mufida ce tsaye itama Sam fuskanta babu walwala, amma ganin yanda yazid ke kuka yasa ta saki ranta, ahankali ta karaso wajenshi itama ta zauna nan kasa, kura mashi ido Kawai tayi tana mamakin irin wannan kaddara.
"Baby am sorry... Khadija is pregnant..." Yafada mata cikin kuka, dukda zuciyanta na tafasa hakan bai hanata tallabo face dinshi ba,
"Stop crying... Haka Allah ya kaddara..."
"Baby NA CUCE TA...NA zalunceta...she's too young for this...." Yafada cikin kuka, baki mufida ta tabe
"But she's not young for you to sleep with... Yanzu dai zaa Haifa maka shege kafin ka samu na halal..." Tafada sounding very angry,
"Ba laifina bane...laifin kaddara ne...." Dan guntun tsoki taja,
"Da wannan kaddara yasa kaje kayi sata an harbeka dayafi maka gaskiya..." Ta fada atakaice ta mike ta barshi nan zaune, yana nan zaune yana tunanin halin mufida, one second she nice the other second she's mean. Ahankali ya mike ya shiga dakin da mom dinshi ta shiga, tana zaune bakin gado tana kuka, ya karasa gabanta
"Mom am sorry... Pls..." Banza tayi dashi ta cigaba da hawaye abinta
"Mom zan tafi....zanje Neman ta...." Yafada ahankali yana hawaye, mom dai batace uffan ba. Yana nan durkushe gabanta yana kuka tana kuka Har Salem yazo suka bar gidan. Yanayin shi ba karamin tadawa Salem hankali yayi ba don gani yake kaman wani mugun abu na Iya faruwa da best friend dinshi.
Yana tuki ya juyo ya kalli yazid daya rumtse idanuwanshi yana Allah Allah su isa katsina yace
"Guy wai ka manta kaddara ne?... Duk kabi ka damu kanka saboda wannan abun...we can't stop destiny... What will be will always be...ka sassautawa kanka pls...." Inji Salem, yazid dai baice kala ba Kuma bai bude idanuwanshi ba. Kusan a haka suka isa garin katsina around 10:30, amsan address din yayar Hajiya karama yayi yaga goruba road da number gidan, baisan goruba road ba don wurin grandparents dinshi Kawai yake zuwa
"Bari muje family house dinmu don mu nemi wani cousins dina su rakamu...." Salem ya fadawa yazid, ahankali yazid ya girgiza mashi kai,
"No pls...zaa bata mana lokaci...Kawai Bari in kira small mom ta fadawa sister dinta muna wajen round mai kwarya don ta aiko driver dinta yayi directing dinmu...." Yafada ahankali Sannan ya fiddo wayan shi yayi dailing number Hajiya karama ya sanar daita.
❤💛🧡🖤💜💙💚
NA CUCE TA
💜💙💚🖤💛🧡❤
®Zuwairat (ummumaryam)
2⃣1⃣
Don't forget to follow and vote me on wattpad *@ummumaryam29*
Salem na tuki yayi dailing number Hajiya babba few seconds later Hajiya dake zaune kan gado tayi picking tare da sallama, gaidata yayi sannan ya fara cewa
"Mom...yazid yaki tahowa...." Ya fada ahankali, Hajiya shuru tayi for a while sannan tace
"Wannan matsalan shine...if he wants he can remain they for ever...." Ta fada atakaice sannan ta katse wayanta, Hajiya Aisha dake jin abunda Hajiya ta fada shuru tayi amma she feels pity for yaxid, Salem ajiye wayan yayi cikin sanyin jiki ya cigaba da tuki. Yana isowa kofar gidan Hajiya Aisha yayi parking ta fito yayi mata godiya har zata shiga gida ya tsaida ta tare dacewa
"Pls Hajiya da akwai wani babban supermarket nan?..." Ya tambayeta
"Yes...if you reverse... Kayi taking left turn then drive for like 8 minutes zaka
ga wata babba supermarket, ..." Hajiya Aisha ta fada Mashi, godiya ya sake yi mata sannan ya barwajen, directions dinta yabi har gaban wata medium size supermarket, parking yayi har zai fito sai a dauki waya ya kira dad din yazid, bayan yayi picking ya gaidashi yake fada Mashi exactly abinda ya fadawa mom, ko uffan baice ba ya kashe wayanshi. Salem girgiza kai yayi yana cewa
"Ko so suke su kashe shi sabida just one mistake.... Ko tuna halin yazid basuyi,...mtwww..." Yafada yana dailing number Hajiya karama. Bayan sun gaisa har zaiyi magana Hajiya tace
"Ina yazid...." Cikin sanyin murya Salem yace
"Small mom yaki tahowa..."
"Ban gane yaki tahowa ba..."
"Mungano gidansu khadija...Ashe motan jos wannan hajjyan ta sakata saboda amminta ta koreta....to shine mukaje har wajen amminta amma taki bamu address din ta....shi kuma yazid yace in bata bashi ba bai dawowa...."
"What sort of thing is this?....yanzu yana chan gidansu khadija kenan?..."
"Yes mom...."
"Kai kana INA?..."
"Na maido hajiyan data rakamu gidane...amma zan koma chan....kuma I think uwar khadijan needs a medical attention..." Inji Salem,
"To ya zaayi kenan...ko zaka nemi wani doctor ka tafi dashi ya dubata?...I will repay....." Inji Hajiya karama
"Wannan ba matsala bane..Allah yasa in samu...don wurin is a little bit low ne...amma I will search...."
"Yauwa thanks.... Bari in kira shi yazid...." Ta fada Mashi sannan ta katse wayata. Salem shiga cikin supermarket din yayi
Daga chna gidan su dija, yazid daya gaji da jingina da bango sai ya dan kwanta tare da yin pillow da hands dinshi. Idanuwanshi lumshe amma ba bacci yake ba don yana jin duk tarin da ammi dake kwance takeyi. Bai Dade da kwanciya ba wayanshi ta dau kara, bai bude idanuwa ba ya saka hannu cikin aljihunshi ya fiddo wayan yayi picking.
"Yazid... " yaji muryan Hajiya karama ta kirashi
"Yes mom..." Ya fada in a very low voice da sai mutum ya Kasa kunne zaiji abinda yake cewa
"Wai me nakeji?..."
"Babu....komai...pls..." Bai idaba ta katseshi dacewa
"To in bakason ranka ya baci... Ku taho da Salem...." Ta fada Mashi atakaice, daga kwance ya girgiza kai
"Mom...am...sorry... Ban dawowa...sai an fadamin inda khadija take..."
"Ina fada maka ka dawo kana arguing dani?...."
"Mom ba haka bane....I can't leave thinking I have made an innocent gal an outcast... Pls mom kuzo Ku bata hakuri ko zata ga girman ku ...pls..." Yafada hawaye na gangarowa daga closed eyes dinshi,
"Dalla rufemin baki....ba ance tana wajen families din amminta ba?...." Ta daka Mashi tsawa,
"Mom...in suma sun koreta fa?.... Amminta ta koreta ballesu?...pls kuzo...." Ya fada yana kuka ahankali
Ajiyan zuciya Hajiya karama ta sauke sannan tace
"Haba dear...in ka zauna wurin zai nuna kaman you are proving stubborn... So ka dawo sai Ku koma bayan few days...." Yazid kai ya dinga girgiza kaman tana tsaye tana kallon shi
"I can't mom...I will stay...." Bai idaba Hajiya karama ta katse dacewa
"Wato gardama kake dai yimin ko?.... Kanason in cire hannuna cikin cases dinka?...".
" no..Mom... "
"Then come back home..." Yana shesseka yace
"Am sorry... Pls am sorry...I can't leave...." Ya fada ahankali sannan ya katse wayan tare da kashewa completely, sulalar da wayan yayi nan kasa yana goge face dinshi daga inda yake kwance.
Abangren dija yawo ta dingayi nan cikin gari kuma duk in taga hankali mutane zai zo kanta barin wurin take ta koma wani wajen, kuma duk inda taga mata most especially age mate dinta masu tallah da sauransu take zuwa. Har zuhr bata karacin komai ba sai da cikinta ya fara motsi sosai sannan ta samu wurin masu saida abinci ta zauna ta saya taci
Tana ci tana hawaye sai kuma tayi saurin gogewa don kar ganta, tana gamawa ta mika kwano ta mike daga wurin tare da rataya bag dinta. Duk yawon da take bata nesa da hospital don tamkar resident dinta ta dauki. Har asr tana cikin yawo amma saitaji her legs is getting cold hakan yasa ta nufi cikin hospital, abunka d general hospital babu Wanda ya damu da harkan wani balle a gane she's not a patient, har zatayi hanyan Inda ta kwana sai ta tuna kar a ganeta, haka yasa ta fara searching inda zata zauna ta dan huta, tana tafiya ta hangi wata katuwar hall mai dauke da many sits wasu da akwai mutane amma most of them are vacant, ahankali ta biya ta wurin tana tafiya a hankali hannunta rike da bag dinta dake kan shoulder dinta kaman her life depends on it. Daga bayan sit ta koma ta zauna the last row don gani ko zaa koreta amma har kusan minti goma da zamanta babu mai kallon ta haka ya bata kwarin gwaiwan kwanciya tare dayin pillow da bag dinta, batafi minti biyar da kwanciya ba bacci ya dauketa.
Salem baiyi wasting time ba ya shiga cikin Supermarket din ya sayi yoghurt drink da snacks kala2 sannan ya fito har zai shiga cikin mota ya hangi wata babba chemist, ajiye ledan hannunshi yayi sannan ya nufi chemist din, wani matured man ya gani rike da news paper sai medical specks a face dinshi. Sallama Salem yayi Mashi mutum ya amsa gaisawa sukayi sannan Salem ya fada Mashi abinda yake bukata. Nan mutum ya shaida Mashi hes a medical doctor kuma zai bishi amma wai he will not go alone saboda tsaro, dariya kawai Salem yayi. mutum kiran wani saurayi yayi yasa ya rufe chemist din sannan suka shiga mota su uku suka kama hanyan gidansu dija
A gidansu dija around 5:30 suka dawo daga makarantan allo, nan suka ga mutum kwance tsakar gidansu, kasa motsi sukayi dukkansu, especially binto,
"Ammi!!...Ammi!!..." Ta dinga kwalawa kira tana Jan baya, ihunta ya sa yazid bude ido ahankali, same ihun yasa Ammi dake kwance daki mikewa zaune don batasan d mutum wurin ba
"Ammi... Zo ki gani...wani ne cikin gidan mu!...." binto ta fada da karfi, ahankali yazid yaso mikewa zaune aikam sukayi waje da gudu daman bakin zaure suke, dukda halin da yake ciki saida yayi murmushi don da bai cikin matsala da dariya zaiyi har ya koshi cos ba karamin dariya suka bashi ba, ahankali Ammi ta rike bango ta fito tana takawa ahankali kaman mai tausayin kasa, tana fitowa tayi tozali da yazid
"Me...kake....anan?..." Shine tambayan datayi Mashi tana magana da kyar, ahankali yazid yayi kneeling
"Dan Allah....kiyi min rai....kiyi hakuri..." Yafada kanshi kasa, hanyan waje ta nuna Mashi
"Ka...fita...ka barmin....gida....ka.fita kafin...in tara maka...mutane...." Ta fada tana dafe da chest dinta. Yazid kam ko gizau don ya rantse bai barin gidan sai da address din dija.
"Ka...tashi... Nace...." Ammi ta fada this time tana fashewa da sabon kuka,
"Kiyi hakuri ki yafemin....kukanki kawai is a enough to get me burning in hell...the cry of an innocent widow will definitely take me to hell...." Ya fada kaman tanajin abinda yake cewa, ammi kam tari ya sha kanta don haka ko kallon shi batayi ba at each minutes tarinta na increasing, ahankali yazid yayi crawling zuwa inda take tsaye tana tari, ammi bata ankaraba taji an rike mata kafa, tsoro taji tayi saurin ja da baya, tana Jan baya ya kara rike mata kafa
"Ki yafe ni...kiyi hakuri... Ki fadamin inda khadija take.... Dan Allah...." Yafada dan guntun hawaye da fitowa daga swollen eyes dinshi
Ammi tsayawa tayi tana kallon shi, kura Mashi ido tayi tana ganin nadama koina na fuskanshi, amma dayake tana da dakakken zuciya sai ta kara janye kafanta don gani take abinda ya aikatawa yarta ba abu bane wanda zaa yafe, gani take he deserves to die for what he did to her dija,
"Ka barmin...gida...." Shuru tayi tana kallon zaure da ake sallama, bata amsa ba haka shima yazid, daman Salem bai expecting a amsa don haka shigowa kawai yayi tare da mutane dake bayanshi, ammi kallon haushi da takaici tayi masu,
"Wai nace...Ku bar min...gida....wallahi.. Zan tara maku mutane...." Tafada tana tari, this time vomiting ta farayi sosai tana saukowa kan knees dinta, da sauri yazid ya mike d sauran strength dinshi shima Salem tahowa yyi da sauri ya rike shoulder dinta, ammi sai a man jini kawai take, amma sai ture hannun Salem dake shoulder dinta kawai take.
Su binto kam ko da suka fita suna ihu basu tsaya koina ba sai gidan kawu nanu,
"Kawu....kawu....wayyo Allah kawu wani mutum ne gidan mu.....kuma bamu ga amminmiu ba...dan Allah ka taho...." Binto dake haki kaman wacce ta kubuto daga bakin kura ta fadawa kawu nanu dake alwallah, kallon banza ya watsa mata,
"Wai Ku ba a koya maku gaida manya ba?..." Ya fada bbu wasa, binto dafa chest dinta tayi saboda yanda yake beating very fast,
"Kawu..amminmu...." Karamin cikinsu ya fada yana fashewa da kuka sai lokacin ya gano da akwai matsala,
"Me ya samu amminku?..." Ya tambayesu, nan binto ta kara fada Mashi abinda ta gani, kaman kar yaje don shima tsoro yakeji
Amma yayi ta maza ta mike ya shige masu gaba.
Dija tana nan kwance ta har daf da magrib, jitayi ana taba mata kafa, da sauri ta mike data tuna da inda take bacci, wata babbar mace ta gani tsaye tare da wata yarinya wacce bazata wuce 16 to 17 ba, dija hannu tasa ta goge bakinta tare da sadda kanta kasa,
"Ya akayi kike nan wajen har magrib?...ko baki samu ganin doctor bane?...." Shine tambayan datayi mata, dija ajiyan zuciya ta saki don gani take dukanta zatayi, da sauri ta gyada mata kai,
"Ke kadai kika zo ganin doctor?..." Hajiya ta kara tambayan ta, kara daga mata kai, matar tsayawa tayi ta kura mata ido for a while kaman xatace wani abu sai kuma tayi shuru tace
"To ki tashi ki tafi... Baa ganin doctor yanzu...sai in emergency ne...." Da sauri dija ta mike jikinta har rawa yake, budurwan dake tare d matar kura mata ido tayi tana kallon ta, same ita ma Hajiyan sai kallon dija dake sauri kawai take,
"Mom ni tausayinta nakeji...." Yarinya ta fada tana rike hannun mom dinta sannan ta tale baki kaman zatayi kuka, ni kuma kurawa yarinya ido nayi sai naga remarkable resemblance dinta da sultan coworker don yazid,
"Me akayi na tausayi yanzu da kike Neman kuka?..." Matar ta tambayeta suna takawa ahankali xuwa wajen wata black jeep dake tsaye,
"Mom kilan bata da mommy... Nasan inda mommy tana da uwa tare zasuzo ganin doctor...." Ta fada tana kankame hannun mom dinta, matar batace kala ba suka kusa zuwa wurin motan wani ya fito ya bude kofa amma yarinya ta tsaya
"Mom dan Allah ki sa wani doctor ya duba ta....mom daga gani ba daga nan garin ta ke ba....." Yarinya ta fada tana buga kafa kasa,
"Zaki fara rigiman ko?... To ki shiga hankalinki ko kuma you will never set foot in this hospital again...." Ta daka mata tsawa, kuka ta fara yi tana
"Sorry mom...." Ta fada ahankali tana shiga motan,
"Shahida kiyi hakuri, da akwai mutane da yawa irun wannan... In kace zaka fara kiran doctor suna dubasu daga baya bakinka zaa gani a dinga cewa sabod you are ahead of them shine kake yi masu haka...." Ta fada tana gogewa daughter ta face dinta,
"Kin San halin mutane...." Ta karasa maganar tana jawo yar ta jikinta
Bata kara cewa komai ba driver ya jasu suka bi hanyan gate amma sai waige2 take chan ta kara ganin dija dake tafiya zata tsallaka titi tana rungume da bag dinta.
Dija na tsallakawa ta koma wajen yan matan dake saida abinci ta zauna nan kusa dasu, wani irin fitsari take ji don maranta yayi fam, zama tayi tana matse legs, da kyar ta iya bude baki ta tambayi wata inda zatayi fitsari, kallon ta yarinyan data tambaya tayi sannan tace
"Wai ke baki da gida ne?.... Jiya ma na ganki?..." Ta tambayi dija ahankali, dija shuru tayi bata ce komai ba. Ganin bazata bata amsa ba yasa itama ta daure fuska sannan tace
"Ga wani gida chan...kiyi sallama killan su barki kiyi fitsarin....", da sauri ta mike tayi gidan da aka nuna mata, cikin Saa aka barta tayi fitsari wannan Karin ma fitsari bai fitowa sosai, tafi minti goma nan durkushe sannan taji saka ta mike ta dawo wurin yarinya mai saida abinci ta saya yanda zai isheta.
Ammi tafi minti biyar tana wanna amai duk hankalin yazid da Salem ya mugun tashi, mutum da salem ya zodashi ya fara cewa
" gaskiya sai dai a kira ambulance a tafi daita hospital wannan yafi karfin home medicine.... " yafada Mashi atakaice, yazid dai kasa magana yayi.
"Waye nan cikin gidan?!..." Aka fada da karfi daga zauren gida Dukkansu maida hankalinsu, ammi ta kara ture hannun Salem dake shoulder dinta, da sauri yazid ya taka ahankali xuwa zaure, yana ganin babban mutum yayi kneeling cos he knows mutum family ne kuma a nashi tunanin yasan abinda ke faruwa,
"Dan Allah kuyi hakuri....Ku yafemin Ku fadamin inda khadija take...." Ya fada palm dinshi biyu harde wuri daya,
"Kai waye?...." Shine tambayan da kawu nanu ya yiwa yazid, yazid sadda kai kasa yayi sannan yace
"Ni....ni...nine....nayi...." Tari ammi ta dingayi da karfi don kar ya fada amma ko waigowa baiyi ba don shi bai gane manufar ta ba
"Ni...ne..nayi...mata...ciki...."
❤🧡💛🖤💜💙💚
NA CUCE TA
💜💙💚🖤💛🧡❤
®Zuwairat (ummumaryam)
2⃣2⃣
Wattpad: ummumaryam29
Or
Visit www.ummumaryam.com for more
_Love you beautiful people_
Kawu nanu bude baki yayi don bai gane inda yazid ya nufa ba,
"Dan Allah kuyu hakuri...." Yazid ya kara cewa
"Wai ni ban gane ba....wa kayiwa ciki?...." Kawu nanu ya tambayeshi full of surprise, sadda kai kasa yazid yayi don sai yanzu ya San bai San da maganar ba, ammi sai kuka take tana
" Allah yaisa.... "
"Ku fadamin mana...wa akayiwa ciki?...."
"Dija...." Yaji binto ta amsa mashi
Baki kawu nanu ya bude ita kuma ammi ta kara tsananta kukanta,
"Wai wace dija?..." Ya tambaya cikin tashin hankali, dukkan su shuru sukayi
"Ashe dija ciki gareta!!!!...Ashe karuwanci kika kaita?....amma ke gwadayinki ya jawowa zuriyan dan uwana abun kunya....." Ya fada cikin fada,
"Babu...laifinta....laifinane....kuyi hakuri dan Allah...." Yazid ya fada yana hawaye. Likitan da yazid ya zo dashi kallon agogon hannunshi yayi
"Ya muke ciki....za taho da ita cikin birni ko yaya?...." Ya tambayi Salem, Salem kallon ammi yayi
"Dan Allah ki taso a kaiki asabiti....kina bukatan likita...." Salem ya fadata mata in a soft tune, ko kallon shi ammi batayi ba ta dafa bango ta mike
"Duk garin nan sai sun San abinda ki kayi.... Sai na fadawa mutanen garin nan yanda kika wulakanta rayuwa dija saboda kudi...." Kawu nanu ya fada tare da Jan tsoki sannan ya fita daga cikin gidan, da sauri yazid ya mike daga inda yake durkushe yabi bayan kawu nanu dake ruwan balai sai magana yake da karfi,
"Dan Allah ka saurareni....in ka fada min inda khadija take... zan baka kujeran Makkah...." Kawu nanu dake sauri yayi slowing down dajin kujeran Makkah, ganin yanda ya dan saurara yasa yazid kara cewa
"Zan saya maka mota....dan Allah ka fadamin inda khadija take... ." tsayawa yayi ya juyo tare dacewa
"Ai ban San inda take ba...." Ganin zai shawo kanshi yasa yazid cewa
"Ance tana Jos...wurin dangin amminta...." Yazid ya bashi clues, shuru yayi ya dan sauke murya sannan yace
"Da gaske kake zaka bani kujeran Makkah da mota in har na baka adireshinta?...." Ya fada yana waige2 kaman Mara gaskiya,
"Bana karya....da gaske nake... Ka bani address dinta nikuma na tabbatar da kai zaa sauke farali wannan shekaran...." Yazid ya kara tabbatar Mashi, wani irin murmushi ya saki sabida jin dadi sannan yace
"Matso kusa kaji...." Yafadawa yazid, da sauri yazid ya matso da kunnenshi saitin bakin shi, kaman mai munarfirci ya fara fada Mashi tiryantiryan yanda zaije gidansu ammi, wani irin ajiyan zuciya Yazid ya saki tare dacewa
"Nagode... Nagode... Nagode.... Kar shirya zakaji daga gareni...." Ya fada sannan ya juya ya koma gidan.
Ammi na shiga ciki ta tattara yan rags dinta dana sauran yaranta ta kwalawa binto kira, da sauri binto ta shiga ciki, kayan data daure da tsumma ta Dora mata bisa kai don tasan in har ta zauna kawu nanu ya sanar da mutanen gari ba karamin wulakanci zata fuskanta ba, hakan yasa ta yanke hukuncin tafi kafin mutane su San abinda ake ciki, yazid dai tsaye yayi shi kuma Salem na tunanin kilan ammi shirin zuwa hospital take. Suna tsaye binto ta fito da kaya kanta, itama ammi fitowa tayi ta jawo kofan ta rufe sannan ta tisa sauran yaran biyu gaba suka bar gidan, yazid kallon Salem yayi baice komai ba illah haushin kanshi dake cike da zuciyanshi don gani yake Allah bazai taba yafe Mashi ba. Salem ne yayi karfin halin bin baya ammin dake tafiya da kyar
"Yanzu ina zaku?...." Ya tambayeta cikin sanyin murya, ammi shuru tayi bata amsa ba,
"Kindai San anayiwa Allah laifi kuma ya yafe mana...dan Allah kiyi hakuri...ki tsaya mu rage maki hanya...kinga dare yayi...dan Allah...." Yafada mata in a caring tune,
"Kinga dai bani nayi maki laaifi ba...ki daukeni a matsayin dan uwa dan Allah ki tsaya mu rage maki hanya...kin ga dare ya farayi kuma ga yara...dan Allah ki bari in rage maki hanya." Ya sake fada mata in a cool tune, Ammi bata CE komai ba amma ta tsaya, yazid na tsaye bakin kofar gidan yana kallon su dukda baijin abinda suke cewa amma kullum gidewa Allah yake daya bashi amini kaman Salem, Salem na ganin ammi ta tsaya yayi baya da sauri don shaidawa yazid da doc su fito, bakin kofar gidan ya tarda yazid,
"Thanks..." Yazid yace Mashi ahankali, kallon haushi Salem yayi Mashi
"For?...." Ya tambayeshi bai tsaya sauraron amsanshi ba ya shiga ya kira doc don lokacin garin ya fara duhu sosai. Fitowa sukayi, duk suka shiga mota,su uku a gaba sai yaron doc a baya. Inda ammi ke tsaye ya kai mota sannan ya fito ya bude masu kofar motan suka shiga sannan suka kama hanyan cikin garin daura.
Ana kiran sallan ishai suka isa daura, ajiye doc Salem yayi ya bashi kudi amma yace a barshi, dukkan su babu mai cewa komai sai sound din tarin ammi dake tashi time to time,
"Dan Allah in kaiki hospital?..." Salem ya tambayeta, ahankali ammi ta girgiza kai tare dacewa
"Aa...."
"Dan Allah fa nace...ki bari ni in kaiki hospital..."
"Aa...in naje gida zansha magani...." Ammi ta amsa Mashi ahankali,
"Yanzu wane gida zaki?..." Salem ya kara tambayanta cikin sanyayyan lafazi,
"Jos....dan Allah da munje katsina... Ka ajiyeni a inda ake hawan mota...." Ammi ta fada Mashi, shidai yazid shuru yayi yana sauraronsu sannan yana mamakin how comes ammi take amsawa Salem?,
"Ai da kyar ki samu motan yanzu... Kawai in kaiku gidan kakana Ku kwana ...gobe sai in kaiku...."
"Aa...haka ma mun gode...." Ammi ta amsa Mashi ahankali, Salem dai bai kara cewa komai ba, ledan kayan daya saya dake gabanshi ya bude ya fidda juice daya ya ajiyewa yazid kan kafanshi shi ya dauki daya sannan ya mika sauran bayan motan, da sauri autan ammi ya ashe daga hannunshi. Ko daya shiga cikin garin katsina bai saurari korafin ammi na ya kaita park ba, saida yaje kofar family house din parents dinshi sannan ya tsaya, da kyar ammi ta yrda t fito ta shiga gidan inda grandparents din Salem suka amshesu with happiness, yazid kam yana nan zaune cikin mota bai fito ba, Salem ne ya fito daga cikin gidan ya sameshi, bude motan yayi
"Kafito ka rama salat da ake binka...." Salem ya fada yana kallon juice dake kan kafan yazid untouched, yazid rumtse idanuwa yayi
"Wai kai so kake ka kashe kanka?....through out muna tare banga kaci komai ba...pls drink this..." Ya fada ya bude juice ya mika Mashi,
"I can't...." Yazid ya fada Mashi muryan shi na cracking,
"I can't..." Salem yayi mimicking dinshi sannan yacigaba dacewa
"That's why baason mutum ya nuna his over perfection... Kai kullum what ever you did is right... Kai kullum mu yan iskane...kullum gani kake we are sinners...amma yau wa gari ta waya?.... Nobody is perfect... Nobody is above mistakes... No body is above destiny....am sure this is a good lesson ga mutane irin Ku that always think they are the best....gashi kaje kayi screwing small gal abun ya dameka...mtwssss..." Ya fada sannan ya mika Mashi hannu, ahankali yazid ya dora hannunshi kan palm din Salem, janyoshi Salem yayi daga cikin mota ya rufe motan sannan suka nufa inda suke sauka in sun zo KT, wanka yazid yayi sannan ya rama salats da ake binshi, jingina yayi da bango
"An fadamin inda khadija take...." Ya sanar da Salem,
"Waya fada maka?...".
" wannan mutum dayazo..." Surprise look salem yayiwa yazid
"Wannan mutumin deke fada?... How comes ya fada maka?..." Ya fada yana gyara zamanshi tare da bude foodwarmer dake gabanshi, dan murmushi yazid ya saki
" I bribed him...." Dariya Salem yayi
"Kai ka fara mugun abubuwa da yawa...kasan bribes is haram...dame kayi bribing dinshi?...."
"None of you business...." Yazid ya fada yana daukan wayanshi,
Cikin kasala ya bude waya yana aduan Allah yasa ya samu ko one word SMS ne daga wajen mufida don tun safe basuyi waya ba, yana gama kunna wayan ya ajiye ko message zai shigo amma babu sai freaking annoying Mtn messages, daukan wayan yayi, number mufida yayi dailing, ringing kawai wayan take amma babu response, saida ya jira mata upto five miss calls amma bata daga ba, kallon Salem dake kwasan loman tuwo da miyan dry okro yayi
"Wai me yasa mata basu da tausayi ne?..." Inji yazid, daga kai Salem yayi
"Gaskiya in baka ci wannan tuwon ba kayi missing..." Salem ya fada off point yana lumshe eyes, dan guntun tsoki yazid yaja yana ajiye wayan
"Wai bakaji abinda nace bane?..." Yq fada ahankali Wanda in mutum bai kasa kunneba bazaiji abinda yace ba
"Me mata sukayi da basu da tausayi?..."
"Wai ina ta kiran mufida...she's not picking up..." Baki Salem ya tabe sannan yace
"Wallahi you are annoying.... Ai you are Lucky to have mufida...am sure in wasu Matan ne the relationship would have gone down the drainage... "
"Amma kasan it's not my fault..." Yazid ya fada yana kwantawa nan kasan carpet dayayi sallah dashi, murmushi takaici Salem yayi
"Ai its my fault tunda da joystick dina kayi raping khadija... Or better still laifin mufida ne cos ita ta wangale maka kafan khadija... You have got some nerves wallahi...." Yafada yana wanke hands dinshi, yazid lumshe idanuwa yayi har yanzu yana kallon the look of terror a idanuwan dija sanda yake devouring dinta, bai kara cewa komai ba don he don't have enough strength, Salem tura tuwon yayi gabanshi
"Kaci kar ka mutu kafin a haifi bastard dinka...." Ya fada yana dariya, yazid daga big but tired eyes dinshi yayi ya kalli Salem
"That is not funny!!!...." Ya fada da karfi
"To sorry... Kaci kar ka mutu kafin a haifi dan sunnah ka...." Salem yafada this time laughing very loud,
"Its not funny either... Just stop it pls...." Yafada yana begging dinshi,
"OK naji...amma pls I beg you in the mane of Allah... Kaci abinci...you look terrible... Pls eat ko kadan ne...."
"I can't eat solid food...amma in da ruwan zafi just help me with a cup of tea...." Ya fada ahankali, Salem bai kara cewa komai ba ya mike, dakin ya bari, few minutes later ya dawo da mug of tea ya mika Mashi.
Dija dai kaman jiya tana nan bakin titi har saida mutane suka fara watsewa sannan ta koma cikin hospital, luckily enough yau ma da akwai mutane so security din wurin bai wani maida hankali kanta ba, nan kan kujeran waje ta kwanta, duk cizon sauron bai hanata bacci ba.
Tana bacci tana scratching legs dinta da sauro ke sucking.
The following day ko breakfast ammi batayi ba suka kama hanyan wai zasu park, Allah ya taimaka da su salem bazasu San sun tafi ba, amma luckily suna fita shima yazid na fitowa, baida courage da zaiyi mata magana da sauri ya koma ya sanar sa salem.
Da kyar ammi ta yarda kan salem ya ajiyesu, ko wanka basuyi ba suka kama hanyan jos. Karfe bakwai saura suka bar katsina kuma tafiyan 490 km ne, so it takes them almost eight hours su isa cikin garin jos, daman da GPS salem yayi amfani cos baison damun ammi da tambaya amma daga garin jos zuwa village din su ammi ita ta dinga bashi direction, ana kiran sallan asar suka iso kofar wani karamin gidan which is not bad looking as gidan ammi na daura. Yazid dai ji yayi gabanshi na faduwa which he don't know why, ammi fita tayi tare dayiwa salem godiya sosai, sannan suka shiga cikin gidan, yazid dan dafe chest dinshi yayi sannan yace
"My heart is beating very fast... Why is my heart beating like this...?" Ya fada yana kallon Salem,
"Kilan don zaka ga the mother of your bas....." Irin kallon da Yazd yayi Mashi yasa shi shuru, fitowa sukayi suka bi bayan ammi, sallama sukayi a kofar gidan aka amsa masu, cikin gigantic compound din suka shiga, ammi ce zaune bakin wata kofa tana kuka dukkan mutane gidan sun taru kanta suna tambayanta, yazid kan tsayawa bayan salem yayi kaman wani shield
"Su waye wannan?...." Wani tsoho ya tambayi ammi, bata ce komai ba salem yace
"Wurin khadija mukazo?..." Ya fada kanshi kasa,
"To tana Ina?...." Shine tambayan da wata daga cikin tsafi dake tsaye kan ammi tayiwa salem, ammi dan tsagaita kukanta tayi ta daga kanta ta kalli Matan,
"Dija...bata...zo ba?...." Ta tambayi yan gidan?
"Zo ina wai?... Ba tare kuke daita ba?... Ko ta rigaku tahowa?..." Wata daga cikin Matan ta tambayi ammi, yazid ji yayi kafanshi bai daukanshi, daga nan inda yake tsaye ya durkusa kasa yana
"Na shiga uku... Na shiga uku...what have I put myself into...." Yafada kasan makoshin shi Wanda salem kawai yaji hakan, ammi ji tayi jikinta yayi sanyi
"Wai kuna nufin dija batazo ba?.." Ammi ta tambaaya cikin sanyin murya,
"Batazo ba...." Aka amsa mata, dafe kai ammi tayi ta rushe da sabon kuka, kunsan tsakanin da da mahaifi sai Allah, deep down she wanted to set her eyes on dija, she's missing her like crazy duk da her pride and temper won't let her show it, kukan da yazid keyi ya maida hankali yan gidan kanshi, da sauri salem ya kamashi ya mike yana
"Na shiga uku...maybe she's dead..." Ya fada cikin kuka, mutanen gidan dai tambayan abinda ke faruwa suke amma babu mai amsawa, waje sukayi salem na rike da yazid dake kuka kaman ranshi zai fita, har bakin mota ya kaishi sannan ya sakeshi don bude Mashi mota amma yazid ya kara zama nan kasa
"Na shiga uku...kaicona...ya Rabbi I have learnt my lessons...ya Rabbi take me away...ya Rabbi take my life away... Na shiga uku...." Salem ne ya tsaya yana kallon shi, for the very first time da shima tears ya taru a eyes dinshi, yazid sai dirza kafa yake yana bugun saitin heart dinshi da hannunshi da sauran karfinshi,
"Pls stop it....stop it...you are hurting yourself...." Salem ya fada yana hawaye
"No...I don't want to live anymore... Nafidon in mutu....I know I will surely die don ba zan Iya rayu da wannan bakin cikin ba...I raped her.. Get her pregnant... And now she's nowhere tobe found..." Yafada cikin marsanacin kuka, dafa shoulder dinshi salem yayi
"Kwantar da hankalinka...zamu ganta...we will find her..."
"In bamu ganta ba fa?..."
"Then haka Allah yaso....now taso mu shiga cikin gari mu samu muyi sallah, yafada yana dagashi tsaye, da kyar ya mikar dashi tsaye tare da turashi cikin mota sannan shima ya shiga mota suka bar wajen.
CUCE TA
®Zuwairat( ummumaryam)
23
ni yanzu kome zai
kara daga min hankali a social media
gaskiya babu cos we have
seen and heard a lot so no shaking…
yanzu we are as thick as the tortoise
shell,
_Sweethearts muje zuwa_
Suna zuwa cikin gari Salem yayi
parking kusa da wata masjid, kallon
yazid dake sauke ajiyan zuciya yayi
sannan yace “Yanzu muyi sallah…sai
mu nemi hotel da zamu kwana …gobe
sai mu koma Kano…..” Ahankali yazid
ya fara girgiza kai yana cewa “No…
pls..muje police stations… Ko
morgue… Kilan da akwai yan
accidents victims….” Bai idaba Salem
ya katse shi dacewa “Have a positive
mind…zamu ganta…kilan bata zo nan
ba…or better still kilan tana Kano….”
Kai yazid ya kara girgiza Mashi “I
doubt that…. Gaskiya ina jin ajikina
something is wrong….” “Nothing is
wrong….kawai let’s pray first….”
Salem ya fada yana fita daga cikin
motan, ahankali shima yazid ya fito
yana dafa kanshi saboda yanda yake
sarawa, sannan sai double kawai yake
gani a daddafe yasamu yayi salla
shima Salem yayi sallah,
Dija kam same thing yau ma sai da
ta samu ta wanke jikinta sannan ta
fito tayi breakfast kaman yanda tayi
jiya sannan ta koma gefe ta rafka
tagumi tana kallon mutane dake kai
kawo, sai yanzu take kara jin zafi inda
ammi ta bugeta da itacen wuta don
wurin yayi bororo kuma bata da
daman ta cire kaya ta sha iska,
around five tana zaune bakin titi kusa
da wani mai saida abinci daka ganta
kasan she’s lost in thought don ko
kadan hankalinta bai jikinta, opposite
da inda take zaune ne su yazid suke
sallah although da akwai dan distance
amma clean clear zaka hangi Wanda
ke fitowa daga cikin masjid din. Ta
kurawa titi ido tana kallon motocin
dake wucewa kaman ance ta daga ido
sai ta hangi yazid dake safe da
kanshi ya fito dga cikin masjid,
kaman bashi ba amma how could she
ever forget the person that put her
into this predicament, jikinta ne ya
fara rawa ta fara komawa da baya tare
da kare kanta da wani dake sayan
abinci, shi kam bai Sani ba, suna
fitowa daga cikin masjid Salem ya
bude Mashi mota ya jefa kanshi ciki
Salem ya shiga ya ja motan suka bar
wurin Dija kam jikinta rawa ya dingayi
dukda mutane wurin basu lura ba,
tana ganin motan ya fara tafiya tayi
saurin barin wurin saboda tsaro don
ita gani take duk duniya bata da abin
tsoro kaman shi.
Suna cikin tafiya yazid daya kwantar
da seat din motan ya kwanta yace
“Pls…mu wuce..Kano..pls…” Ya
fadawa Salem, “Gaskiya we need to
rest….kawai mu sami hotel mu samu
abinci muci, muyi freshening up mu
huta then first thing in the morning
sai mu kama hanyan kano. ” pls
banson kwanciya kan gadon hotel….”
Yazid ya fada idanuwanshi lumshe,
murmushi Salem yayi “Ai sai ka
kwanta kasa…amma gaskiya ban Iya
tuki for another 3 to four hours…in
kuma zaka tuka motan you are
welcome… Sai na iso….” Ya amsa
Mashi atakaice, yazid dai bai kara
cewa komai ba, kawai yana tunani
yanda duniya ta chanza Mashi farat
daya ya koma bai da kowa sai Salem
then Hajiya karama itama tunda ya
kashe wayanshi bata kara kiran shi ba
yasan fushi take cos he knows how
upset she can easily be. “Khadija….
Where are you?….” Ya fada ahankali.
Salem dai bai kalleshi ba har ya
hangi wata babba hotel ya juya yayi
wurin, parking yayi a parking lot
bayan an bude masu gate, fita yayi ya
shiga, reception ya nufa yayi booking
daki for a night aka nuna Mashi dakin
duk yazid na kwance cikin mota. Sai
da ya shiga dakin ya watsa ruwa
sannan ya fito ya sauka downstairs.
Wurin yazid yaje yaga kaman ya fara
bacci, tapping dinshi yayi yabude ido
ahankali, “Muje…” Ya fada Mashi,
hannu yazid ya mika Mashi Salem ya
amshi hannun tare da jawoshi waje,
jingina yayi da mota Salem ya kulle
mota ya rike Mashi hannu suka koma
ciki “Duk ka maida kanka kaman wani
patient… You better be easy on
yourself before you die for nothing….”
Salem Ya fada yana hada Mashi
ruwan wanka.
Dija kam tunda ta ga yazid abun da
yayi mata ya dawo mata saboda, tana
tafia tana goge hawaye, “Allah
yaisa….da yanzu ammai bata koreni
ba…” Tafada tana tunanin ba don
abinda yayi mata ba da tana a small
but happy and sweet home da
siblings dinta, kara goge face dinta
tayi amma hawaye bai daina fitowa
ba, a wannan ranar ko low diet dinner
data sabaci bata ci ba saboda bakin
ciki da Kuma ciwon jikin don duk
ilahirin jikinta hurts like hell, yau data
koma labour room waiting area sai
taga babu komai, it felt so lonely and
scary, mai gadin wajen ne kawai
zaune, bata je wurin ba ta koma baya,
cikin hospital ta dinga yawo tana
ganin mutane jefi2 inada ta kwanta
jiya da rana taje taga babu kowa
amma da akwai florescent light
wajen, babu kowa wurin amma
hasken wurin makes it a little less
scary, wajen ta nufa ta ajiye bag dinta
a jikin bango ta kwanta yanda ko
mutum ya zo wurin bazai ganta ba,
tana kuka tana kiran ammi har Bacci
yayi gaba daita.
The following day around 12 a
compound din gidansu yazid
shareef zaune kusa da shahid kan
mota, inda suke zaune yana kallon
bakin gate, wayan hannun shahid ya
nunawa shareef,”Ka gane wannan
yarinya?….” Shahid ya tambayi
Sharif,”Yes…kam hanan ko?…””Yes
itace…kasan I have special plans for
her….saboda abinda tayimin jiya a
school in har na kamata sai na bata
banana that will last her for
eternity….” Shahid Ya fada sounding
very mean, dariya shareef yayi”Ina
zaka kamata?…” Sharif ya tambayi
shahid, dariyan mugunta yayi”A wurin
convocation party da zaayi zan bata
ecstasy pills…” Bai idaba Asabe ta
fito daga part din Hajiya karama zata