Sashe 7
Mabaraciya Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Washe gari tunda Meerah tagama sallah takasa komawa barci,saboda ta matsu gari ya waye Fatima ta zo su wuce ,tanan zaune har 8:00am bataga Fatima ba hakan ne yasakata daukar wayarta ta kirata ,cikin bacci Fatima taji karar wayarta ,dan tsaki tayi ganin an katse mata baccinta ,idonta a rufe ta kai wayar a kunne "Hello tafada cikin murya irin na masu baci " kut ,Meerah tafada cike da jin haushi " amma wlh Fatima ke yar wulakanci ce amma dai kinsan jiranki nake ko ,da sauri Fatima ta tashi tana duba agogo ,waro ido tayi tare da Fadin " am sorry our head girl,wlh bansan lokaci yatafi hakan ba ,tsaki Meerah tayi batace komai ba ta kashe wayar
sa sauri Fatima tashiga toilet wanka tayi tukuna ta fito ta shirya ,zuwa tayi ta samu Momynta tayi mata sallama akan zata tafi gidansu Meerah ,fatan dawowa lafiya kawai tayimata ,saboda tasan wacece Meerah da kuma shakuwar da ke tsakanin ta da Fatima ,saboda ma nemanta da Fatima taitayi ne bata sameta ba yasakata hakura ,ranar nan da Meerah tazo kuwa ,har dare labarinta Fatima kebaiwa Momy sedai tace "yanzu Meerah ta sauya ba kamar da ba ,a da Meerah irin yaran nan ne masu kiriniya shiyasa kaf a school dinsu babu wanda be santa ba gashi tanada kokari ,kuma ta iya zama da mutane hakan ne yasa kowa yake kaunarta.
duk da kwatancen da Meerah tayiwa Fatima,amma seda ta sha tambaya kafin tagane gidan su kasancewar a lungu yake ,kuma unguwar ba wurin zuwanta bane ,da sallama dauke a bakinta ta shiga Aunty da ke kitchen ne taji ana sallama lekowa tayi don ganin waye ,kallon rashin Sani tabi Fatima da shi , murmushi tayi tace " ina kwana? Itama anuty amsa ta tayi cikin sakin fuska,zata tambayarta sega Meerah ta fito , da sauri Fatima ta rungumeta tana fadin "on my kneel head girl,dariya sukayi dukansu ,aunty naganin haka ta gane Fatima kawar Meerah ce ,saboda haka takomawarta kitchen dan karasa abunda takeyi.
Kama hannun Fatima Meerah tayi ,suka shiga daki ,sedai sosai take ganin mamaki hadi da ayar tambaya a idon Fatima ,sharewa tayi tace " ko so kike tace tafasa son ' yar aikin ,dariya Fatima tayi tace " a yanda xuciyarta take cikeda son wulakanta ki ,banajin zata hakura ,amma nikam Meerah meyasa kika zabi to zarta kanki a matsayin yar aiki? Wai ina ya Maryam wai? Dan danan yanayin Meerah ya sauya ,idon ta na kawo kwallah " am sorry Meerah bansan zakiji haushin tambayar ba ,girgiza mata kai Meerah tayi tace" Fatima shin ganin yanda rayuwa ta mayar dani ma bazaki gane cewa komai ya sauya ba ,banda kowa a duniyar nan yanzu ,se wannan matar itace ta mayemin gurbin dangina ,Fatima idan kana duba rayuwa zaka gane kaidin ba kowa bane ,yanzu dai gani Ameerah Farook Head girl da ake alfahari da ita a school 'yargatar da kowa ke burin sakata farinciki Ummina ,Abbanah, yayata mafi soyuwa ,amma gashi yau na wayi gari banda kowa ,burin yayata ya rushe na son ganin nazama cikakkiyar Birrester,ta karashe tana zubar da kwallah ,sosai tausayinta yakama Fatima , hakuri kawai ta bata ,duk da tanason tambayarta dalilin mutuwar Maryam sedai bata so tasake sakata kuka ,kiran aunty ne yasakata,tashi ta fita , kallo daya aunty tayi mata ta gane kuka tayi " ki dauki breakfast dinki ,tafada tana daukar nata tayi ficewa ,cikin mutuwar jiki taaniye jug din kunun agaban Fatima sake fita tayi segata ta dawo da plate din alale,tunkafin ta karasa ajiyewa Fatima ,ta janyo cup ta zuba kunu cikin jin dadi tace " kamar kinsan wlh banci komai ba ,ashe da rabon nazo nasha favorite dina kunun tsamiya ,sosai kuwa tasha kunun hakan ba karamin dadi yayiwa Meerah ba ,don batayi tunanin zatasha ba ,seda suka koshi ,tukuna Meerah ta tashi ,tube kayan jikinta tayi ,ta fiddo wata kodaddiyar atamfa ,duk ta cimuimuye da alama ta dade cikin tsomakara
Kallon mamaki Fatima kebinta da shi ,cikin lokaci takoma kamar irin mutanen nan ,da talauci yayiwa kanta 'bata sha mamaki ba seda taga ta yafa wani gyale kodadde irin pashminar dinnan da akayi yayi can da " mutafi tacewa Fatima " Haba Meerah me kikeyi haka kinkuwa sam wane irin gida zamu tafi ,ai seki saka Rufaida korarmu " kar ki manta ,fa Mabaraciya ce ke gabanki,zamu tafi ne amatsayin yar aiki bawai kawarta ba ,kuma kora bana tunanin haka daga wurinta domin bawai saboda nayimata aiki ta daukeni ba ,sedan ta wulakantani,so na fison taganni a wulakancen ,jinjina kai Fatima tayi alamar gamsuwa .
Seda ta shiga dakin aunty tace" aunty kimun fatan nasara zamutafi " to Ameerah rabbi ya dafa miki ,da amen ta amsa tana jin dadi har cikin ranta ,sun dade sosai abakin titi kafin suka samu Napep din da zata kaisu unguwar
Knocking sukayi me gadi ya leko ,binsu da kallo yake ,yagane Fatima ,itace wacce ke zuwa wurin Rufaida, sedai mamakin ganin ta yake tare da wannan da batada banbanci da mahaukaciya ,gaisheda Fatima yayi yana bude mata kofa ,shiga tayi Meerah nabinta da a baya " ikon Allah yafada cikin xuciyar shi ,ga yarinya kyakkyawa ,ta bugu da jarida,amma da ganinta ta hadu da jarabtar ciwon haka ,ga kuma talauci domin da gani wannan tana cikin ciwon rashi
Tunda suka shiga gidan Meerah takebin harabar gidan da kallo yananan yanda ta sanshi,sedai sabon fenti da akayi " dallah malama zaki fara kauyanci tun bamu shiga ciki ba ,Fatima tafada cikin sigar xolaya ,murmushi kawai tayi wanda da alama na yake ne ,cigaba da tafiya sukayi se gasu sun bayyana a cikin wani falo na alfarma ,fadin kyau da tsarinshi bata lokacine ,zama Fatima tayi akan daya daga cikin kujerun falon ,itama Meerah ta samu daya ta zauna " sannu da zuwa Hajia me aiki ta gaisheta ,cikin sakim fuska Fatima ta amsa ,kifadawa Rufaida ina jiranta,da "to ta amsa,bata dade da tafiya ba segata tadawo tace " tana zuwa ,andauki tsawon 10 minutes,se alamun saukowar Rufaida daga stairs sukayi " tun kafin ta karaso suka tsinkayi muryarta tanafadin .........
**Magana ta gaskiya mutanen Group ɗina zan Dena yi muku posting,se nake ganin kamar labarin be karɓu* a *wurinku ba ace bb wacce zata iya yin comment,ku gyara idan kunaso ko na* *komawats* *Wattpad dama asalin labarin nasu ne*
Comments nd share
#Vote and follow me@ damselfeedo
#Real#Bazamfaria
*INTELLIGENT* *WRITERS* *ASSOCIATION*
(On ward together)
*MABARACIYA*
*Story* *and* *writing*
By
*FIDDAUSI* *SANI*
(damselfeedorh)
🅿️:1️⃣1️⃣
,,,,,,,Kuskure mafi girma shine na riski kaskantacciyar yarinya zaune a inda nake zama ,tunda Rufaida tayi wannan maganar Meerah ta fahimci da ita take ,cikin sanyi jiki ta zube kasa,cikeda da isa Rufaida ta karaso cikin falon ,seda ta samu wuri ta zauna tukuna ta kalli Fatima tana wani yamutsa fuska tace " ke kam Teemah kincika jajume jajume ina kuma yau kika samo Mahaukaciya? Tayi maganar cikeda wulakanci ,sosai kalmar ta shigi Meerah wanda hakan yasakata dago ido da sauri ta kalli Rufaida,sedai saurin mayar da kanta tayi akasa ,saboda bataso ta fahimci komai.
Murmushi Fatima tayi tace " she's the one, blinking ido Meerah tayi mata alamar bataso ta nuna taganeta ,saboda kar yarinyar ta canja ra'ayi ,shiru Meerah tayi tana saurarensu
Fatima kamar yanda naji kince kina neman 'yar aiki to gata na samo miki ,cikeda hargowa tace "me kike nufi badai wannan me kala da mahaukatan ce zan dauka aiki ba ,wannan ko ruwa ta taba ai bazan iya shan suba kidubeta fa " aa Rufee bazamuyi haka ba ,ko ba komai yarinyar ,iyayenta ne abun tausayi ba ita ba ,suna fama da ciwon talauci
" And so? Ko nice na saka musu talaucin ,daga ganin iyayenta ,basu san me sukeyi ba tunda har zasu iya turota aiki a irin wanann yanayin,cikin tsawa Meerah tace " karki kuskura 'yarnan zan iya daukar komai amma banda cin fuska ga sanyi idaniya ta ,iyaye da kike gani sunfi karfin to zarci ,tana gama fadar hakan ta tashi da niyar fita ,sedai a cikin xuciyarta addu'ah take Allah yasa Fatima ta tsaidata ,domin batasan da wannan plan dinba ,har tafara taka kafarta ta tsinkayi muryar Fatima tana fadin " fitar da zakiyi shine sakaci na karshe da zakiyi da damarki ,idan har da gaske kike iyayenki sanyin idaniyarki ne to kuwa tafiya bata kamakiba domin kinsan yanda suka kwallafa rai a wannan aikin naki ,suna ganin kamar wata mafita ce Allah ya kawo musu na fita daga kangi yunwar da kuke fama dashi ,kinada kanne kanana ,dukansu yanzu ,burinsu akanki yake be kamata mai nema yarika xuciya ba .
Shiru Rufaida tayi tana saurarensu,ita sam hankalinta be kam maganar Fatima kawai tunanin irin xuciyar yarinyar takeyi ,tayi zaton ,komai zatayi mata bazata tanka ba saboda ,zafin talauci kwafa tayi tana ayyana irin tozarcin da zatayi mata ,jiki a sabule Meerah ta dawo ta zauna ,tana sauke ajiyar zuciya domin batayi tunanin Fatima zata iya yin wanan tunanin ba , seda Rufee tayi wani irin murmushi wanda itakadai ta barwa kanta sani manufar sa tukuna tace " Temah ,idan zata iya kiyaye duka sharuddan da zan gindaya mata ,kallon Meerah Fatima tayi tace to kinji ,cikeda dakewa tace" ina saurare
sa sauri Fatima tashiga toilet wanka tayi tukuna ta fito ta shirya ,zuwa tayi ta samu Momynta tayi mata sallama akan zata tafi gidansu Meerah ,fatan dawowa lafiya kawai tayimata ,saboda tasan wacece Meerah da kuma shakuwar da ke tsakanin ta da Fatima ,saboda ma nemanta da Fatima taitayi ne bata sameta ba yasakata hakura ,ranar nan da Meerah tazo kuwa ,har dare labarinta Fatima kebaiwa Momy sedai tace "yanzu Meerah ta sauya ba kamar da ba ,a da Meerah irin yaran nan ne masu kiriniya shiyasa kaf a school dinsu babu wanda be santa ba gashi tanada kokari ,kuma ta iya zama da mutane hakan ne yasa kowa yake kaunarta.
duk da kwatancen da Meerah tayiwa Fatima,amma seda ta sha tambaya kafin tagane gidan su kasancewar a lungu yake ,kuma unguwar ba wurin zuwanta bane ,da sallama dauke a bakinta ta shiga Aunty da ke kitchen ne taji ana sallama lekowa tayi don ganin waye ,kallon rashin Sani tabi Fatima da shi , murmushi tayi tace " ina kwana? Itama anuty amsa ta tayi cikin sakin fuska,zata tambayarta sega Meerah ta fito , da sauri Fatima ta rungumeta tana fadin "on my kneel head girl,dariya sukayi dukansu ,aunty naganin haka ta gane Fatima kawar Meerah ce ,saboda haka takomawarta kitchen dan karasa abunda takeyi.
Kama hannun Fatima Meerah tayi ,suka shiga daki ,sedai sosai take ganin mamaki hadi da ayar tambaya a idon Fatima ,sharewa tayi tace " ko so kike tace tafasa son ' yar aikin ,dariya Fatima tayi tace " a yanda xuciyarta take cikeda son wulakanta ki ,banajin zata hakura ,amma nikam Meerah meyasa kika zabi to zarta kanki a matsayin yar aiki? Wai ina ya Maryam wai? Dan danan yanayin Meerah ya sauya ,idon ta na kawo kwallah " am sorry Meerah bansan zakiji haushin tambayar ba ,girgiza mata kai Meerah tayi tace" Fatima shin ganin yanda rayuwa ta mayar dani ma bazaki gane cewa komai ya sauya ba ,banda kowa a duniyar nan yanzu ,se wannan matar itace ta mayemin gurbin dangina ,Fatima idan kana duba rayuwa zaka gane kaidin ba kowa bane ,yanzu dai gani Ameerah Farook Head girl da ake alfahari da ita a school 'yargatar da kowa ke burin sakata farinciki Ummina ,Abbanah, yayata mafi soyuwa ,amma gashi yau na wayi gari banda kowa ,burin yayata ya rushe na son ganin nazama cikakkiyar Birrester,ta karashe tana zubar da kwallah ,sosai tausayinta yakama Fatima , hakuri kawai ta bata ,duk da tanason tambayarta dalilin mutuwar Maryam sedai bata so tasake sakata kuka ,kiran aunty ne yasakata,tashi ta fita , kallo daya aunty tayi mata ta gane kuka tayi " ki dauki breakfast dinki ,tafada tana daukar nata tayi ficewa ,cikin mutuwar jiki taaniye jug din kunun agaban Fatima sake fita tayi segata ta dawo da plate din alale,tunkafin ta karasa ajiyewa Fatima ,ta janyo cup ta zuba kunu cikin jin dadi tace " kamar kinsan wlh banci komai ba ,ashe da rabon nazo nasha favorite dina kunun tsamiya ,sosai kuwa tasha kunun hakan ba karamin dadi yayiwa Meerah ba ,don batayi tunanin zatasha ba ,seda suka koshi ,tukuna Meerah ta tashi ,tube kayan jikinta tayi ,ta fiddo wata kodaddiyar atamfa ,duk ta cimuimuye da alama ta dade cikin tsomakara
Kallon mamaki Fatima kebinta da shi ,cikin lokaci takoma kamar irin mutanen nan ,da talauci yayiwa kanta 'bata sha mamaki ba seda taga ta yafa wani gyale kodadde irin pashminar dinnan da akayi yayi can da " mutafi tacewa Fatima " Haba Meerah me kikeyi haka kinkuwa sam wane irin gida zamu tafi ,ai seki saka Rufaida korarmu " kar ki manta ,fa Mabaraciya ce ke gabanki,zamu tafi ne amatsayin yar aiki bawai kawarta ba ,kuma kora bana tunanin haka daga wurinta domin bawai saboda nayimata aiki ta daukeni ba ,sedan ta wulakantani,so na fison taganni a wulakancen ,jinjina kai Fatima tayi alamar gamsuwa .
Seda ta shiga dakin aunty tace" aunty kimun fatan nasara zamutafi " to Ameerah rabbi ya dafa miki ,da amen ta amsa tana jin dadi har cikin ranta ,sun dade sosai abakin titi kafin suka samu Napep din da zata kaisu unguwar
Knocking sukayi me gadi ya leko ,binsu da kallo yake ,yagane Fatima ,itace wacce ke zuwa wurin Rufaida, sedai mamakin ganin ta yake tare da wannan da batada banbanci da mahaukaciya ,gaisheda Fatima yayi yana bude mata kofa ,shiga tayi Meerah nabinta da a baya " ikon Allah yafada cikin xuciyar shi ,ga yarinya kyakkyawa ,ta bugu da jarida,amma da ganinta ta hadu da jarabtar ciwon haka ,ga kuma talauci domin da gani wannan tana cikin ciwon rashi
Tunda suka shiga gidan Meerah takebin harabar gidan da kallo yananan yanda ta sanshi,sedai sabon fenti da akayi " dallah malama zaki fara kauyanci tun bamu shiga ciki ba ,Fatima tafada cikin sigar xolaya ,murmushi kawai tayi wanda da alama na yake ne ,cigaba da tafiya sukayi se gasu sun bayyana a cikin wani falo na alfarma ,fadin kyau da tsarinshi bata lokacine ,zama Fatima tayi akan daya daga cikin kujerun falon ,itama Meerah ta samu daya ta zauna " sannu da zuwa Hajia me aiki ta gaisheta ,cikin sakim fuska Fatima ta amsa ,kifadawa Rufaida ina jiranta,da "to ta amsa,bata dade da tafiya ba segata tadawo tace " tana zuwa ,andauki tsawon 10 minutes,se alamun saukowar Rufaida daga stairs sukayi " tun kafin ta karaso suka tsinkayi muryarta tanafadin .........
**Magana ta gaskiya mutanen Group ɗina zan Dena yi muku posting,se nake ganin kamar labarin be karɓu* a *wurinku ba ace bb wacce zata iya yin comment,ku gyara idan kunaso ko na* *komawats* *Wattpad dama asalin labarin nasu ne*
Comments nd share
#Vote and follow me@ damselfeedo
#Real#Bazamfaria
*INTELLIGENT* *WRITERS* *ASSOCIATION*
(On ward together)
*MABARACIYA*
*Story* *and* *writing*
By
*FIDDAUSI* *SANI*
(damselfeedorh)
🅿️:1️⃣1️⃣
,,,,,,,Kuskure mafi girma shine na riski kaskantacciyar yarinya zaune a inda nake zama ,tunda Rufaida tayi wannan maganar Meerah ta fahimci da ita take ,cikin sanyi jiki ta zube kasa,cikeda da isa Rufaida ta karaso cikin falon ,seda ta samu wuri ta zauna tukuna ta kalli Fatima tana wani yamutsa fuska tace " ke kam Teemah kincika jajume jajume ina kuma yau kika samo Mahaukaciya? Tayi maganar cikeda wulakanci ,sosai kalmar ta shigi Meerah wanda hakan yasakata dago ido da sauri ta kalli Rufaida,sedai saurin mayar da kanta tayi akasa ,saboda bataso ta fahimci komai.
Murmushi Fatima tayi tace " she's the one, blinking ido Meerah tayi mata alamar bataso ta nuna taganeta ,saboda kar yarinyar ta canja ra'ayi ,shiru Meerah tayi tana saurarensu
Fatima kamar yanda naji kince kina neman 'yar aiki to gata na samo miki ,cikeda hargowa tace "me kike nufi badai wannan me kala da mahaukatan ce zan dauka aiki ba ,wannan ko ruwa ta taba ai bazan iya shan suba kidubeta fa " aa Rufee bazamuyi haka ba ,ko ba komai yarinyar ,iyayenta ne abun tausayi ba ita ba ,suna fama da ciwon talauci
" And so? Ko nice na saka musu talaucin ,daga ganin iyayenta ,basu san me sukeyi ba tunda har zasu iya turota aiki a irin wanann yanayin,cikin tsawa Meerah tace " karki kuskura 'yarnan zan iya daukar komai amma banda cin fuska ga sanyi idaniya ta ,iyaye da kike gani sunfi karfin to zarci ,tana gama fadar hakan ta tashi da niyar fita ,sedai a cikin xuciyarta addu'ah take Allah yasa Fatima ta tsaidata ,domin batasan da wannan plan dinba ,har tafara taka kafarta ta tsinkayi muryar Fatima tana fadin " fitar da zakiyi shine sakaci na karshe da zakiyi da damarki ,idan har da gaske kike iyayenki sanyin idaniyarki ne to kuwa tafiya bata kamakiba domin kinsan yanda suka kwallafa rai a wannan aikin naki ,suna ganin kamar wata mafita ce Allah ya kawo musu na fita daga kangi yunwar da kuke fama dashi ,kinada kanne kanana ,dukansu yanzu ,burinsu akanki yake be kamata mai nema yarika xuciya ba .
Shiru Rufaida tayi tana saurarensu,ita sam hankalinta be kam maganar Fatima kawai tunanin irin xuciyar yarinyar takeyi ,tayi zaton ,komai zatayi mata bazata tanka ba saboda ,zafin talauci kwafa tayi tana ayyana irin tozarcin da zatayi mata ,jiki a sabule Meerah ta dawo ta zauna ,tana sauke ajiyar zuciya domin batayi tunanin Fatima zata iya yin wanan tunanin ba , seda Rufee tayi wani irin murmushi wanda itakadai ta barwa kanta sani manufar sa tukuna tace " Temah ,idan zata iya kiyaye duka sharuddan da zan gindaya mata ,kallon Meerah Fatima tayi tace to kinji ,cikeda dakewa tace" ina saurare