Part din momyn shi yanufa baki daukeda sallama
Lil Prince Part 1 Complete Hausa Novel · about 138 min read
Momyn Tana kallonshi taski murmushi tareda fadin " wallahi prince shaff namance jiya daddyn ku yace nakiraka , Amma tashi Ka je yanzu ka gaisheshi kamashi bankwana kaga daga Chan sai yafadi maka neman dayake maka
Ba musu yamiqe yafita daga part din tareda nufar part din daddy
Bakinshi daukeda sallama yashiga sannan yazauna a qasa yana fessing maimartaba sarki " Barka da safiya yallabai "
Fuskarsa a daure babu fara,ar dayasabayi sannan yace " tunjiya na aika A kiraka shine sai yanzu kaga damar isowa sarki
Ayi haquri rankashidade ,sai yanxu Dana shiga take sanarmin ta mance bata kirani ba
Ohk to babu damuwa tunda gaka yanxu ka qaraso ko
Mai martaba ya fa
a , sannan ya ce
" Abdul hafeez "
Da sauri ya dago kanshi yana kallon mahaifin nashi danyaji muryarshi A murtuke ba fara,a
" Na,am daddy " ya amsa
Abdul hafeez ba za ka bar Nigeria ba ,ba tare da ka yi aure ba wallahi
A mugun tsorace yadago yana kallonshi yayinda fuskarsa tarigada tayi jawurr
Amm
dad
Ni bansan
.." bai qarasa maganar ba daddy yace mishi " duk adalcin da zan maka nayi maka amma ka kasa ganewa , Babu yar gidan Mulkin da bannema maka ba har qasashen qetare na nema maka aure, yar shugaban qasa yar governors , cousins dinka na wajena da nawajen mahaifiyar ka ,kai hatta larabawa na nema maka amma kaqiya To wallahi ba za ka bar qasar nan ba ba tare da kayi aure ba , Nan da 3 days idan baka kawo matar aure ba zan aura maka bahijja ko zulaihatu ko Aminatou tunda Dama ance Suna son ka ,tashi kabacce min daga gani
Chaffff Akwai chakwakiya, to wa prince zai aura?
Daddy kuma yarantse
Muhadu a kashi nagaba domin jin qarashin labarin dan nahango qura a gaba
Walee
Bye my lovelies fans
LIL PRINCE
By Walee
THE WRITER
OF
SAYYID RAJAT
AND NOW
LIL PRINCE
G WR
ATIO
https://whatsapp.com/channel/0029Vaudu1uGpLHRdHh76P0s
Wannan page nakune masoya
ryam salis
hma Ibrahim
tima sannusi
**********************
Jiki A sanyaye ya miqe ya nufi part dinshi ,jiki ba qwari yake tafiya ga wata irin juwa nataso mashi ga tunani iri iri sun cike mashi rai. Mommy da ta ke tsaye taji taga duk abunda yafaru hakan yasa tafara tunanin wace tadace dashi
Wani tunanin yafado mata cikin rai ,dasauri tajuya takoma part dinta tareda daukar wayarta
Ta dade Tana waya sannan tayi godiya ta yanke kiran
( Chaffff kunaji dai ko fans ,hummm kudai biyo walee dan Akwai chakwakiya )
Bahijja kam da ta fake Ta na masu labe taji duk abunda yafaru
Ahankali ta sulale ta wuce part dinsu sai qalqar dariya take
" Ke Dallah dariyar ubanmi kikeyi? "
Rungumata tayi tareda fadin " Albishirinki uwata,"
Goro " ta fada Ta na tsare bahijja da ido
Mama inbaniba sai wa , kiyi murna kiyi rawa kiqara yin rawa mama "
Ke zanci ubanki miye haka zakice inyi wata rawar banza
Labarin Abunda yafaru tabata har qarshe
Aikam mama tarungume Bahijja sukayita tiqar uwar rawa a daki Suna guda
Saida sukagama raye rayensu sannan mama tajawo hannun bahijja suka zauna tareda fadin " bani kunnuwan ki nan kiji , Yanzu sonake zuwa dare bayan sallar isha
i kije dakinshi ,ki sanya riga da wando wadanda suka kamaki . Kiyi shiga ta daukar hankali, nasan ahalin yanzu yana cikin damuwa kuma dole yabi umarnin mai martaba
Woooo saidake mamana, hakan za,ayi yau akwai wankan turare kenan.
hannu suka tafa sunata dariyar munafurci
PRINCE
POV :
Tunda yashiga dakinshi yakwanta a bed, fuskarsa tayi jawurr yayi wani iri. idanunshi A lumshe yaketa faman tunani, " to yanzu wazani fiddo ma Daddy ,banida budurruwa hasali ma bani kula mata , Kaish Innalillahi wa inna
ilayhirraji
un ,Ya Allah kabani mafitar wannan Al,amari " ya ke fada a zuci
Misalin qarfe 5:00 na Yamma mommy ta shirya cikin shigar Alfarma tayi mugun kyau ga gold iri da iri taji, manyan motoci masu numfashi tashiga suka cigaba da tafiya har inda zataje. , ba dadewa manyan motocin sukai parking a qofar wani dan qaramin gida wanda dakagani kasan na talakawa ne
Saida akamata iso sannan tashiga cikin gidan fuskarta ba yabo babu fallasa, da dan murmushi tashiga gidan sai faman baza qamshi take
Mamien Amnah tafito itama fuskarta da murmushi dakuma mamaki
Barka dazuwa ranki shidade
Barka yakuke ya gida ya kasuwa ya iyali ?
Muna nan lafiya Alhamdulillah ranki shidade, idan nagane dai matar sarki ce ko
Murmushi mommy tayi tareda zama A saman wata resting chair
Eh nice kuma nazo neman wata Alafrma fatan bazaku hanani ba,amma ina mai gidan?
Yana ciki hajiya
To dan Allah kimani magana dashi zaifi kyau muyi maganar agabanshi saboda Alkhairi ne yakawoni wajenku
Ba jimawa Abbi yafito sanye da yar jallabiyar shi fara sol
Saida suka gama gaisawa sannan mommy tayi masu bayanin abunda ke tafe da ita da labarin da Jawwad yabata na tsakanin haduwar Prince da Amanh
" To hakan ne yasa naji ina kwanadayin ta zama abokiyar rayuwarhi , a daura auren nanda 5 days batun Kayan daki da duk wani Abu dakuke buqata insha Allah zuwa gobe za ayi, sannan wannan gidan zaku barshi sai ku koma wani sabon gidan akwai komi aciki duk wani abun more rayuwa , Sannan dan Allah bawai nayi hakan bane dan kubiya min buqatuna ba ,Aa nayine saboda Allah sannan kuma zaku iya yin bincike , kuma ina fatan Allah ya tabbatar mana da Alkairi
Ameen ya Allah " Abbin Amnah ya fada kasancewar ya yarda da maganganunta kuma yaga tanada addini sosai
" Amma batun Kayan daki kibarshi rankya shidade zamuyi nida mahaifiyarta da yayanta insha Allah
Aa baba ba
a mayarda hannun kyauta baya "
,gefen da Mamie take ta kalla tareda fadin " hajiya ba kice komai ba ,kifadi abunda ke cikin ranki kar ace nayi amfani da mulki ko dukiya nazalinci wani
Murmushi ya bayyana akan fuskar mamie tareda fadin " Allah ya shiga gaban Al,amarin
" Ameen ya Allah "
Mommy tace ina " diyar tawa ne ?
Dariya mamie tayi tareda fadin " tana ciki tana barci bari nataso maki ita kugaisa
Dasauri mommy tace " Aa wallahi Abarta tayi barci tahuta , Yauwa yayanta yayi karatune? "
Eh yayi aikin ne kawai dayake wahala
Allah sarki zuwa Anjima idan ya dawo yashirya takardunshi tsaf, zan saka azo a karba bayan sallar magrib ,shima cikin week dinnan sai yafara aiki a qasar Turkish
Hamdala mamie da Abbi sukayi Suna qara mata godiya
Haba babu komai yiwa kaine walkahi
Saida suka danyi Fira sannan mommy tamiqe tareda ajiye masu bandir din yan dubu dubu sanna ta tafi
Bata dade da fita ba Mamie ta tafi kasuwa tayoma Amnah hade Haden magunguna na gyaran jiki da masu qara breast da hips da komai ma
Tunda tadawo taketa faman hadawa da zafkawa tashirya komai, gayya kam har mamie da abbie sunfara sunyi parking kayansu wuri daya
Amanh kam tarasa gane kan mamienta sai faman dura mata Abubuwa take tana gasata .anayi tana kuka
Anguwarsu kam tuni magana tadauka ko ina hakan yasa mamie tahana Amnah zuwa ko ina
Shima Maleek da mamie tabashi labarin komai yayi murna hakan yasa yahada takardunshi wuri daya , Aikam mommy Alqawalin datayi tacika ,am amshi takardun Yay Maleek sannan ankaisu sungano sabon gidan dazasu koma , gida qato harda motoci
9: 00 pm
Bahijja ce ketasando a part din Prince, saida takai bakin kofar tasaki wata shu
umar dariya tareda fadin " yau sai mu
amula mai qarfi tashiga tsakaninmu
Babu fargaba tashiga dakin saikam baza qamshi takeyi, ganin baya parlor yasa tanufi dakunan tana duba in da yake
Cikin sa,a kam tabude dakin dayake, Alokacin daya sallame sallah yagama Azkar zai miqe
A dan razane yake kallon ta, " to tayaya ta shigo min part ne " with confusing on his face yake qara kallon ta
Wannan shegen leben nata tawangame tasakar mashi murmushi tareda " fadin karka damu baby nice fah
Saida taqaraso wurinda yake tsaye ta nata faman shige mashi jiki
Aikam tuni yagama fusata ,kanshi yadaga sama sai kam yahangi belt
bari inzo yafada tareda nufar qofar yasaka mata key.
Qarasowa yayi inda take yana murmushin qarfin hali gawata tsanarta dayakeyi
" Why kikazomin part baccin nace karki sake zuwamin wuri
Ganin fuskarsa normal yasa tace " baby na zo ne na rage maka damuwa , Zan iya baka jikina ko ina kakeso saboda ina sanka prince , I love you my prince " tafada tareda yin qasa da zip din rigarta
Hannunshi tajawo yafado samanta, itakam murna cike da ranta
Shikam yagaza komai dan yanaso yayi motsi amma yakasa kasancewar bahijja saida tashafa wani mai da turare wanda zaisaka yayi weak sosai
Hannunshi tasaka Acikin rigarta tana qara manne mashi , Tafara qoqarin rabashi da kayanshi yasa yamiqe da sauri
Itakam dayake tasaba iskanci da maza kala kala, saida tacire Kayan jikinta tsaf takasance babu komai a jikinta dama batasaka bra ba
Miqa takeyi tana wani juyi har taqarasa gabanshi
Turarenda tasaka yashiga hancinshi sosai hakan yasa ya rasa qwarin jikinshi
Tureta yayi da qarfi tafadi qasa, cikin Zafin nama yajawo belt aikam yayita tsula matashi wani irin ihu take kuma babu wanda zaijita
Inda keda qarfen nan yasaka yayita zabga mata ta na ihu
Wallahi natuba kayi haquri dama mama ce tasakani wallahi natuba dan Allah yay prince kayi haquri
Daga yau idan nasake ganinki acikin masarautar nan wallahi saina badda ki ko mai kama dake baza a sake gani ba . Tashi dan ubanki kibarmin daki shegiya qwaila, sauran mace dake qazama mai bakin Hali , Ke da Mamarku ba za ku gama da duniya lafiya ba ,kinsamu kin shigo babban gida shine kike niyar lalata yan gidan ko " , Aikau ya cigaba da lafta mata belt tana ihu
Bai qyaleta ba saida yayimata jina jina kamar tayi accident fuskarta duk jini jikinta kam duk yafashe
Dan ubanki shiga toilet kidakko mofa ki gogemin daki sannnan kifita shegiya " yafadi tareda lafta mata belt din A fuskarta har saida yaza gaya ta baya
Yana gamawa yatafi parlor yazauna a 3 seater ranshi a bace
Remote yadauka tareda kunna tv yakamo Tasha
s Africa TV qur,an
Sai da yafara bin karatun sannan yafara samun natsuwar zuciya
Allah sarki ,shifa Al-qur,an warakane ,duk yanda kake cikin damuwa idan har kamaidashi abokinka zakaji komai yawuce sannan xaka samu peace of mine da yardar Allah
Allah ya datar damu duniya da lahira
Bahijja kam Tanacan Tanata aiki tana kuka ga hancinta jini nata zuba ga jikinta yadau zugi ,saida tagama sannan tamaida kayan jikin tabaro dakin dagudu
Turus tayi tareda qara fashewa da kuka cikin muryarta kamar ta maza sannan tace Dan manzon Allah karka sake dukana kayi haquri natuba
Tsakiii yaja mai sauti tareda fadin " zo ki bar part dinnan Baki dayanshi kafin namiqe inci ubanki yar iska kawai, bari kiji daga yau nasake ganinki ko ahanya to kada kisa ran zaki kwana duniya , get out from my side , stupid girl
Yo qafa minaci ban baki ba bahijja taruga ,bata tsaya ba saida tabar bangarenshi baki daya
Ta na haki taqarasa har part dinsu tareda qara fashewa da kuka Tana dingisa qafa
Mama tafito dasauri Tana dariya tareda fadin " My princess dariyar miye kikeyi ha
.. " bata qarasaba tayi tozali da fuskar bahijja tayi jage jage kamar an shafeta da manja
Hannunta ta daura a kafadar bahijja tareda cewa " ina kikaje cikin darennan kikayi hatsari haka bahijja
Kuka taqara fashewa dashi tareda fadin " ai qwara hatsarin da wannan abun wallahi, Wayyo qafata Wayyo cinyata Wayyo qashin bayana wayyo goshina
Haka ta yi ta fadi sannan tace " mama nida wancan shegen Hafeezun har abada ,kiduba kiga yanda jikina yayi ko ina ciwo yakemin wallahi
Salati mama ta buga tareda fadin " ya akai kikayi sakaci bai shaqi turaren ba
Da na je na iske yagama sallah sai kawai nashiga ashe qila dai baishaqa dayawa ba
Bantaba sanin ke wawiya baceba sai yau, ba ce maki nayi ba ko Alwallah gareshi karki kusanceshi ba balle kuma yagama sallah . Ay dole yayi maki haka , nasan halinshi ba mutunci gareshi ba
Sai da ta daho ruwan dumi taxo tagasa mata jikinta Tana ihuuuuu
ahaffffff bahijja anji jiki fa
Shikam gogan tunda yashiga toile yake dirzar skin dinshi kamar zai canza wata
WASHEGARI
Fadar mai martaba
Muhadu a kashi nagaba domin jin qara shin labarin
*WANNAN LITTAFIN NA BIYA NE , DUK WANDA YA KARANTA MIN LITTAFIN BA TARE DA YA BIYA NI HAKKINA BA ALLAH YA NA GANI ,
200 NE KUDIN SHIGA PAID GROUP DIN*
DM : +22798999753
LIL PRINCE
By Walee
The writer
of
Sayyid Rajat
And now
Lil Prince
DREAM PEN
SQUADS
YOUNG
WRITERS ASSOCIATION
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
WASHEGARI
Fadar mai martaba
Mommy ce zaune a kusa dashi Ta na mashi fifita " Ni kam maimartaba Allah yasa banyi gaggawa ba " Tafadi Tana kashe mashi ido daya
Cikin kissa da kisisina Mommy tazayyane ma daddy komai gameda auren prince da yanda sukayi da iyayen Amnah
Murmushi ya mayar mata tareda fadin " ay nasan sarauniyar tawa tana duba Abu kafin ta aiwatar , fatan Allah yasa hakan shi yafi zama alkhairi
Ameen mijina Abun qaunata " Ahaka wasan yafara sauyawa
AMNAH
POV :
Zaune take daga ita sai towel mamie nata yimata wankan madara ga turaruka iri da iri duk taji da ka qaraso inda take zakaji qamshi mai dadi natashi
" Mamie Wai dan Allah miyasa kuketa yimin wannan abun wallahi har nagaji ko hutawa baniyi. Kuma ina muka samu kudi haka harda canza gida kuma gidan qato ga motoci iri iri
" Ke rufemin baki " cewar Mamie sanna ta cigaba da dirjeta
Sunfi 1hour mamie na gyara ma Amnah jikinta sai wani glowing skin dinta yakeyi ga wani irin mugun kyawun dataqara.
Uhm dama masu Abu da abunsu dole taqara kyau
Yau ce rana ta ukku kuma yaune su Amnah da iyayenta suka koma sabon gidansu , yau su Jawwad da salman da sauran Abokan prince Na kusa duk jawwad ya gayyato su
Shikam gogan ma baisan anayi ba , gari ko ina ya dauka bikkin first born din sarki akeyi hakan yasa gari yacika da mutane na nesa duk sunzo
Salman da jawwad ne da kuma mahaifin Zulay dasauran wadanda suka kamata zasuje kai left gidansu amarya
Aikama Alhamdulillah Akwantina saiti 4 ga abinci iri da iri ga kudade ga zinarai, Abun ba ,a cewa komai , Mutane kam cike da gidansu Amnah anata hidimar bikki kasancewar ranar juma,a za,a daura auren
Jawwad shine kan gaba saboda shine yabawa mommy labarin haduwar prince da Amnah kuma shine yayima mommy kwatancen gidansu Amanah
( Aikam jawwad idan prince ya gane ka bazaku qare da dadi ba
A gidansu Amanh ma sun yi masu shatara na arziqi ,anyi kayan ciye ciye da snacks ga drinks sukai masu packaging mai kyau , Ba dadewa suka juyo suka koma masarauta,
Can kau gidansu Amanha murna sukeyi sosai, dama mamie ta aika Amanh gidan wata cousin dinta hakan yasa batasan mike faruwa ba
Masarautar su prince
Xully kam duk wani shirye shiryen auren prince tasani hakan yasa ita da mahaifiyarta basuji dadin Abunda yafaru ba , kuma bikkin batareda kowa yasani ba Ake shirya shi saida lokaci yaqure sanna suka sani
Bahijja ce zaune a wata kuje mai mugun kyawu ,tana zama ne dan ciwonta yariqa Shan iska
Xully tazo wucewa tahangi bahijja zaune, hakan yasa taqarasa gurinta
Da mamaki da kuma muguwar dariya dakecin xully tace " Aaha mai yafaru da ke haka , in dai hatsari ne kikayi gaskiya yacuceki accident dinnan Wai kinganki kamar yakuwa cheeks dinki kamar antura maki masa Aciki " tafada Tana tuntsurewa da dariya
Kokuma dai rannan wajen 11 pm Dana hangeki kinfito kina gudu daga part din prince shine yazaneki haka
".dariya xully keyi kamar tayi hauka
" Hummm bahijja trending baby gaskiya kinyi muni dayawa kinkau kalli face dinki , To bari kiji tunda nahaqura da prince kuma tunda yace mudaina zuwa part dinshi kikaga nadaina to ay kema da kinyi haquri kindaina, Amma yanzu kinga abunda kika jawo ma kanki , Allah ya kyauta dai amma gaskiya kinyi muni dayawa ..hhhhhhhh " ta saka yatsarta daya Tana taba kumatun bahijja tana dariya
Bahijja kam tunda yamata wannan dukan sai kadan kadan take magana saboda bata iyawa ,hakan yasa ta qwalema Xully ido dan taji tsoro ta tafi
Xully kam da mugun janfada tace " innalillahi yo ai sai ki ce min kin zama kurma, Ango ya kyauta dayaci ubanki " tafada tareda watsama bahijja harara tawuce abunta
Tana tafiya tana istigfari aranta, dama Xully tanada Addini saboda tadan biyo halin kirki irin na mahaifinta kuma Tana tsaida sallah
Wurin Mommy ta je su ka yi dan yi fira ta taya mommy aiki sannan ta tashi Zata wuce part dinsu
Mama ce itama tazo wucewa, xully tace " mama ya maijiki
Harara tawatsa mata tareda fadin " uban waye bashida lafiya
Xully aranta tayi dariya tareda cewa " wannan matar kalar halin ummi ta gareki " ,Afili kam tace " bahijja nagani fuska a suntume nace miya sameta tacemin trailer tabigeta amma Allah yatsayar Anan
Eh sai kuma akayi yaya ?
Mommy tace " subhanaah yaushe hakan yafaru bamu sani ba
Xully tace " wajen 11 na dar
. "Bata qarasa ba Mama tayi saurin cewa " yanzu nake niyar Sanar maku tayi accident jiya Dana Aiketa
Mommy tasan ba haka bane daga ganin yanayin mama din sai dai tace " Allah ya kyauta gaba " tawuce tabarsu Anan tsaye
Mama taharari zully tawuce, itakam zully tasaki dariya mai qarfi tareda barin part din baki daya
Yau dangin mommy na makkah suka iso tareda Rahama kasancewar tajecan tamasu kwan biyu
Gida kam yadauki harama Anata hidimar bikki
Jawwad da salma ne sukaje part din prince sai faman kiranshi suke a waya yaqi dauka daga qarshe ma sai yakashe wayar baki daya, sunfi 15 minutes Suna knocking saida yaga dama yabude
Da mamaki yake kallonsu sannan yace " ya baku dade da tafiya ba kuma kundawo hope dai lafiya ko
Dariya suka saka sudukansu sannan jawwad yace " yanxu dai muje ciki
Ledojin hannusu su suka fara ajiyewa sannan salman yace " Ango sai baza qamshi kake tun yanxu kafin adaura
Tsoki yaja tareda daukar wayar yana kunnawa,
Jin maganar da salman yayi yasa yay saurin tsayawa yana kallonsu tareda nuna kanshi fuskarsa daukeda mamaki
Bye
bye
my dearest Fans
*WANNAN LITTAFIN NA BIYA NE , DUK WANDA YA KARANTA MIN LITTAFIN BA TARE DA YA BIYA NI HAKKINA BA ALLAH YA NA GANI ,
200 NE KUDIN SHIGA PAID GROUP DIN*
DM : +22798999753
LIL PRINCE
BY
Walee
The writer
of
Sayyid Rajat
And Now
Lil Prince
DREAM PEN
SQUAD
YOUNG
WRITERS ASSOCIATION
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
https://chat.whatsapp.com/IiFKlV6mQELIjDzHNZGkeg
Aminatu Yusuf Abdullahi { Seeyermerh}
WANNA PAGE NAKUNE KU KADAI MASOYANA [F
SFIMSAR]Group
Prince kam nuna kanshi yake yana mamaki tareda fadin " ni , Wacece,suwaye sukakai lefen? , Ni za,ayima aure batareda Nazabi matar da nakeso ba
Fuskarsa tayi jawurrr jijiyoyin kanshi duk sunfiyo idanunshi ma sunyi red sosai
Saida yagama masifarshi tass sannan Jawwad Yace " Abdul hafeez dan Allah kayi haquri, ka san dai Iyayen ka ba za su zaba maka abun banza ba ko , To kayi haquri kace Allah yasa hakan yafi zama Alkairi
Shuru yayi tareda yin qasa dakanshi batareda yaqara cewa komai ba
Salman yace " dan Allah kayi haquri mana Mutumin, kuma Allah za ka ji dadinshi insha allah
Haka sukayita rarrashinshi har ya samu saukin zuciya
Jawwad ,salman
ya kira sunayansu
Su dukansu juyowa su ka yi Suna kallonshi tareda fadin lafiya ?
" Yar gidan waye yarinyar ? "
Salman ya kalli jawwad suka kece da dariya sannan salman yace " budurruwarkace fa
Jiyowa yayi yana kallonsu sannan yace " Ni dama kuntaba ganina da budurruwa
Jawwad yace" to miye nadamuwa Dasanin ko wacece
Humm badamuwa daman banida buqatar ji
Salman yace " nikam mutumin naga mutuniyarka na diagrams sanda accident tayine haka, baiwar Allah taji jiki gaskiya
Jawwad kam dariya yaringayi tareda fadin " Wai kaga yanda fuskarta tayi kamar ansaka mata wani Abu a cheeks
Saida sukagama maganganunsu tsaf sannan Prince yace " Ay wallahi kadan namata saboda bata da tarbiya kokadan ,yar iskar yarinya
Suduka juyowa sukai Suna kallonshi a tare suka furta " kardai ace dukanta kayi har haka kamar accident
Labarin komai daya faru yabasu, Jawwad yace " eh gaskiya ka kyauta ,Ashe batada kunya har haka
Hum " kawai yafada tareda miqewa yana wata yar miqa Alamun akwai bacci a idonshi
Dr salman yace " ka ga yanzu da ka na da aure sai dai a daura ka a cinya a yita rarrashinka " yaqarasa maganar yana dariya
Shi ma yar dariyar yayi tareda watsa mashi hararar wasa yawuce. sannan yace " ni dai na tafi bacci "
Dariya sukayi mashi sannan jawwad yace " ga kayanka nan na daurin aure
Tsoki yaja yawuce baisake kulasu ba , Shi kam jawwad saida ya ga rahama sannan su ka wuce gida shida salman
AMNAH
POV:
Tunda tadawo taga tarin akwatina taketa bin mamie Tana tambayar ta nawaye haka kuma Aikin mi akeyi , Haka tayita faman tambayar Mamie har tagaji
Daki takoma tazauna tanata tunanin prince, Aranta tace " ko yana ina? , ina yatafi, ko yabar Nigeria ne ? , Ya Allah karabani da wannan jarabar tunanin wanna marar mutuncin ,wallahi matarshi tashiga ukku. Nasan kullum sai ya daketa Wai prince ,fuska babu ko Annuri
Tana zaune mamie tashigo dakin tareda zama agefen bed dinda take ,
Amah " ,Mamie tafada tana tsareta da ido. " Na,am Mamie
ta amsa mata
Kisaurareni dakyau Amnah sannan kidauki haquri ga Abunda zakiji, Wannan lefen dakika gani da wannan gidan damuke ciki da aikin da maleek yasamu duka munsamu ne saboda ke , Amanh ina mai umartarki da kiyi biyayya ba abunda muka zaba maki "
Su na A haka sai ga Abbie ya shigo ,shima zaman yayi yana sauraron nasihar mamie
Sai da ta gama tsaf sannan abbie yace " Ina mai baki haquri Auta ta kinji, kiyi haquri da Abunda muka yanke akanki insha Allah aurenan zai zama Alakairi kuma za,ace qwamma da akayi
Haka suka gama yimata nasiha yayinda jikinta yayi mugun sanyi, hawaye masu zafi suke ta ambaliya a fuskarta Tayi mutuwar zaune
Abbie ya shafa kanta tare da fadin " Daughter bawai dan ba mu son ki ba mu ka yi maki haka sai dai muna hangen Alkairin dake ciki ,kuma ko ba yanzu ba insha Allah zai kasance Alkairi agareki damu duka bakidaya , Allah yayi maki Albarka " ya fada tareda barin dakin baki daya
Mamie ma Addu
a tayi mata sosai tare da saka mata Albarka." Kiyi haquri kinji daughter Allah ya tabbatar da Alkhairi ,gobe ne za,a daura auren da angama sallar juma
Tunda Mamie ta fita, ta sulale A qasa ta cigaba da kuka mai taba rai,
why za,amun haka why why!!!!! " Tafada da qarfi Tana buga hannunta a qasa
" Ni inada wanda na ke so za,a dauramin aure dawani wanda baisaniba bansan ya halinshi yake ba " taqarashe maganar Tana kuka mai taba zuciyar mai karatu
Tun tanayi da qara har muryartata disashe , Abinci ko ruwa duka taqi sha , har Yamma tayi sallah kadai takeyi sai kuka har dare
PRINCE POV:
Zaune yake a parlorn shi shi kadai saman wata sofa black color kanshi A sama yana kallon sama , Da ka gan shi ka san ya rame yana cikin damuwa sosai . Kasancewar wayarshi iPhone ce tana fadin sunan wandayake kira , Gabanshi yafadi sosai jin ance Daddy na
Cikin sauri yayi picking call din baki daukeda sallama
Kazo inason ganinka " ,ya na gama fadin hakan ya yanke kiran
Prince kam a ranshi yace " Allah yasa daddy yace ya warware wannan auren ,ni bansan mi zan ce ma mace ba idan Ankawota.
tsoki yaja tareda fadin " ko ta min uban mi wallahi dama bandawo ba
Wata hoodie shirt ce ajikinshi sky blue mai kyawun gaske , Da sauri ya saka takalmin shi sannan yafice daga part din
( Wai Fans kuna jin prince ko, Wai mace tamishi ubanmi
chaffff
Mai martaba
Zaune yake saman makeken bed dinshi wanda yaji Kayan Alatu komai yaji ba,a magana , Sai da aka bashi dama sannan yashiga wurin mai martaba, saida ya gaisheshi sannan yazauna
Daddy barka da dare
Barka, Yauwa daman nakiraka ne domin inji, kasan gobene daurin Aure insha allah
Daddy gob
.. "
daddy ya katse shi da cewa " ban sani ba ko yaushe ne Allah yakaimu dai , Da matarka zaka koma ko Anan zaka barta
" Anan zani barta, idan andaura Friday sai inkoma Saturday
Daddy yace " to idan Anan zaka barta Wallahi katabbatar ka sauke duka nauyin daya kamata sannan katafi, kuma sai kaqara kwana biyu sannan ka tafi , Dole kayi abunda nace kada kayi tunanin bani gani kayimin qarya dukda bakamin. Amma idan kasake kabar qasarnan batareda ka sauke nauyinka akanta ba ,wallahi banyafe maka ba
Wani irin bugawa zuciyarshi tayi tareda saurin dagowa yana kallonshi
Muryarsa na rawa yace " daddy kayi haquri duk haka bazai faru " ba ya fada tare da durqusa qwiwowinshi yana hade hannunshi wuridaya.
dan Allah daddy ka yafemin kada kafara fushi dani irin haka dan Allah kayi haquri
Daddy A ranshi yayi murmushi yana saka ma yaronshi abun qaunarshi Albarka.Amma a fili sai yace " tashi ka barmin part
Jiki A sanyaye yamiqe jijiyoyin kanshi duk sunfito yayinda face dinahi tayi jawurr
Sai da safe daddy "
" Allah yakaimu lafiya "
Da ga Haka ya sa kai ya fice abunshi jikinshi sai kyarma yake , Tun da yashiga dakinshi yafada kan bed tareda jawo blanket yarufe jikinshi duka
Kamin kace mi , masassara mai zafi tarufeshi sai kyarma yake a blanket.
AMNAH POV :
Itama din kwance take tarufe jikinta sai kyarma takeyi, fuskarta tayi jawurrr ga idanunta sunyi jawurr kamar wuta gashi sun kumbura sosai , Kuka ta keta faman yi wanda idan ba qarasawa kayi kusa da ita ba ba za ka gane ba saboda ta wahala sosai har voice dinta ya disashe
WASHE GARI
Duk wanda ya ganta yasan idanunta basuga bacci ba, Mamie ta shiga dakin daniyar kaimata Abinci
Innalillahi wa
inna ilayhirraji
un " tafada tareda sakin plate din ta nufi wajenta
Muhadu A kashi nagaba domin jin qarashin labarin
*WANNAN LITTAFIN NA BIYA NE , DUK WANDA YA KARANTA MIN LITTAFIN BA TARE DA YA BIYA NI HAKKINA BA ALLAH YA NA GANI ,
200 NE KUDIN SHIGA PAID GROUP DIN*
DM : +22798999753
LIL PRINCE
By
AID {Walee}
The writer
Sayyid Rajat
And now
LIL Prince
M. PEN
SQUAD
YOUNG
WRITERS
ASSOCIATION
https://whatsapp.com/channel/0029Vaudu1uGpLHRdHh76P0s
Wannan page nakine zainab lawal Yusuf {daughter}
Amnah, Amnah!!! " ta fada da qarfi Ta na girgizata, dagudu tafita takirawo yaya maleek dayake shirin tafiya daurin Aure
Daukarta yayi chak, dagudu yanufi mota da ita. Mamie ma cikin sauri tabisu , Yan bikki kam sai suka fara kallon ikon Allah , Wata private hospital su ka nufa ,aikam cikin sauri aka Anshesu akafara bata takoma kin gaggawa
Oxygen aka saka mata, saboda Athma dinta ta tashi ko numfashi mai kyau bata fiddawa wanda hakan zai saka A iya rasa ranta
PRINCE POV :
Jawwad keta faman yin sallama cikin parlorn amma shiru haka yayita kiran wayarshi tana ringing amma ba,a dagaba.
Bedroom dinshi yanufa cikin da,a qofar baisaka key ba, " Innalillilahi Wa inna ilaihirraji
Wayarshi yafiddo daga Aljihu yadanna ma salman kira, bugu daya yadaga kiran. Shi kam yasanar mashi komai daya gani
Da gudu salman ya taho , ba dadewa ya qaraso har part din suka kamashi su biyu sai wata private hospital wanda salman yakira anshirya komai kafin su qaraso
Sai da Aka shiga dashi doctors sunfara bashi Taimako sannan Yay jawwad yakira mommy yasanar mata halin da ake ciki
Itakam mommy hankali A tashe takira daddy tasanar mashi Abunda ke faruwa
Daddy kam kamar baidamuba yace " badamuwa Allah yabashi Lafiya, Aure kam yanxu za,a daura dan wallahi bazai mayardani qaramin mutum ba
Abbie ma, mamie tasanar mashi duk Abunda yafaru tareda sanar mashi Asibitin dasuke
Mai martaba Abbie yanema tareda sanar mashi da Abunda ke faruwa
" Ay babu komai " cewar mai martaba sannan yace " Ay shi ma Yana Asibitin An kwantar da shi
Innalillahi wa inna ilaihirraji
Daddy yacema " Abbie kar ka damu sai A daura auren kawai sai Awuce da ita, amma wane Asibiti suke ? "
Sai da ya kira mamie yaji inda suke sannan yafada ma mai martaba , Shi ma mai martaba saida yakira yaji inda Aka kwantar da Prince
To ay hospital gudane suke kwance, kawai da An basu sallama sai A wuce da ita gidan mijinta
Rana bata Qarya saidai uwar diya taji kunya ,2:30 dai dai Aka daura Auren Abdul hafeez Abdussalam da Amaryarsa Aminatu Abubakar , Masallacin kam yacika da manyan mutane da sarakuna , A hi
ll side dake garin katsina Akayi reception anci Ansha anyi shagali nafadi da qari Amma babu Ango cikin shagali
Hospital
Sai da suka jima sannan sudukansu suka dawo hayyacinsu
Yay maleek ne yafito yana waya yaji yayi Kari da mutum, juyawar dazaiyi sukayi 4eyes da jawwad
Sauri yayi cikin girmamawa yabashi hannu suka gaisa
Jawwad yace wani " kazo dubawa ne
Aa Amarya ce batada lafiya aka kawota Amma yanzu Alhamdulillah tafarfado
Subhanallah Ay muma Angon muka kawo bashida lafiya
Ido ya zaro waje tareda fadin " subhanallah Muje to naduba shi
Sai da ya gano prince suka gaisa cikin mutunci sannan jawwad yaja hannunshi sukaje inda Aka kwantar da Amnah
Sai da yagaida Mamie sannan yayima Amnah yajiki
Itakam Amnah sarai ta gane shi hakan yasa tadanyi murmushin qarfin Hali ta gaishe shi
Suna nan sukaji jiniyar motoci Suna shigowa cikin hospital din, daddy ne da Mommy sukazo domin duba pacients dinsu
Sai da Aka kira jawwad yafadi masu inda suke sannan suka fara gano Prince sai suka wuce wurin Amnah
Salman ne yace " Gaskiya prince Abun naku kaida madam gwanin ban dariya ., At the same time aka kawoku hospital kuma A time daya kuka farfado kuma irin ciwo daya kuke da,ita " ya qarasa maganar yana sheqewa da dariya
Shikam prince haushin kowa yakeji hakan yasa yayi banza yaqyale Dr salman
Shi kam daman yasan halin friend dinshi hakan yasa yayita dariya
Mai martaba yace kawai daga nan Awuce da Amarya sutafi itada Angonta, duk wasu Kayan sakawa an tanade su Achan sai taqarasa shirinta Achan
Hakan kau akayi amma Mamie nasan ranta ya soba saboda Tana son suqara bankwana da diyarta hadida taqara mata nasiha
Mai martaba sai da yatafi shida tawagar shi, mommy ma sai da sukayi bankwana da mamie sannan tabi mijinta suka tafi
Jawwad ne yashigo tareda fadin " mommy za mu wuce da ita ko " yafada yana nuna Amnah
" Mamie tace badamuwa bari tafito,"
Fuskarta gwanin kyau ga haske ta qara skin dinta sai glowing yake taqara kyau sosai
Duk da haka bai Hana mamie taqara mata nasiha sannan tasaka wata black Abaya da black flat shoes Wanda mamie tasaka Maleek yadauko mata gida
Sai da mamie ta taimaka mata tashirya tayi wani mugun kyawu kamar asace, ga sajen kanta yafito yayi wani luffff , lip dinta nasama yadanyi black kadan, na saman kam pink ne gwanin burgewa . ataqaice dai tahadu , Tare suka fito da Mamie sannan mamie tashiga motarsu suka bar Asibitin baki daya
Ahankali yake tafiya sanye cikin wata farar shadda da black shoes ga wata hula yasaka gashinshi nagefe yafito ga saje ga gemu abun ba
a cewa komai , Dan ba qaramin kyau ya yi ba kasancewar bai taba saka qananun kayaba sai ranar, shima saboda mai martaba yace dole sai yasaka.
Jawwad ne yasaki murmushi tareda fadin " kiqaraso mana prince " yafada yana kallon prince
Shi kam prince kallonshi ya mayar kanta yana kallon kamar yasan face din ,Aranshi yace " kar dai Ace wannan marar kunyar za,a Aura min
Ahankali take takowa cikin natsuwa da tafiya da hankali, duk da cewar Amnah bawata babba bace Amma A iya shekarunta lafiyayyen namiji bazai mata kallo dayaba ya kauda kai
Sai da ta qarsa har wurin tareda gaishesu sudukansu, idanunta suka safka kan prince muradin ranta , wani shock taji ajikinta wanda bata tabaji ba sai A lokacin. kallonshi take ba kauda ido haka shima kallonta yake eye to eye
Sunyi good 2minutes a haka sannan ya saki wani irin tsaki mai sauti tareda nufar motarsu yashige A bayan motar yana lumshe ido
salman yace " muje ko Amnah " yafada tareda nufar motar da prince yashiga , Jawwad yabude mata baya inda Prince yake, saida tashiga sannan jawwad yarufe mata tareda Jan motar sukabar hospital din
Kanta ta jingina a jikin motar Ta na ta surutan zucci ,ba tare da ta sani ba tadaura lallausan hannunta a cinyarshi
Cikin sauri yabude idonshi tareda safke kallonshi A inda ta ajiye hannunta, Shi kam a yanxu ya san itace matar da aka aura mashi
Tasss kakeji Qarar mari " uban waye sa,anki dazaki daura min wannan qazamin hannun naki a jiki!!! "
Wasu zafafan hawaye ne suka zubo mata A face tareda saka dogayen yatsunta masu kyan gani ta danne cheeks dinta tana kuka
Jawwad dake driving duk saida suka juyo jin qarar marin dayayi mata
Salman yace " Haba Abdul hafeez Wai miye dan Allah yake damunka kasan baka kyautaba ko
Bansani ba ,zaka iya zowa ka rama mata.
Jawwad yace " ba za ,mu rama mata ba amma wata tan zakanemi Alfarmar ta yafe maka, kuma ni na fadi maka " wannan yafada yana jan tsoki yacigaba da driving dinshi
Misalin 3:30 suka isa cikin masarautar kowa ranshi a bace, Amnah kam fuskarta tayi jawurr ga sawun yatsunshi Akan kyakykyawar fuskarta
Aranta kam cewa take " Allah yasa ba wannan bane mijin saboda bashida imani, ni na daina son dan sarkin ma , Ya Allah kasaka min farinciki Araina silar biyayyar danayiwa iyayena
Sai da su ka isa parking space sannan yatsaya, Shi kam gogan saboda mamie da mutane da aka gayyato yasa yatsaya sufita tare saboda maganar mutane
Sai da ta goge face dinta da tissue dinda jawwad yabata sannan suka bata haquri
Ahankali tabude marfin motar tafito cikin natsuwa ga qamshi Tana bazawa
Ke!! " Ya fada da qarfi yana kallonta, Arazane tajiyo Tana kallonshi fuskarta tayi jawurr kasancewar idan tatsorata sai tayi red
Ina zakije dakika nufi Chan? "
Babu ko ina " tafada tana kallonshi, shima din kallonta yake
Aranshi ya furta " ya subhanallah yarinyar nan kamar mai idanun mayu ,idan har nahada ido da ita har ba ni son daukewa
Cikin sassanyar murya yaqaraso kusa da ita tareda riqe hannunta suka nufi part din mai martaba
Tun da yariqe hannunta yakejin wani baqon yanayi da bai taba tsintar kanshi aciki ba sai Akanta ,haka itama wani irin shock taji a jikinta har tsikar jikinta natashi
Rahama da su Islam dasauran friends dinsu dasu gayyato sai pictures sukema amaren da videos, kasancewar duk yaran masu kudine daga yan Instagram sai yan TikTok ,nan take sukayita posting a social media
Basu qarasa shigaba su rahama da friends dinsu dasu jawwad duk suka qaraso wurin , Sai da videos editor da camera man
s sukayi masu sosai sannan suka shiga fadar sarki
Rahama kam duk ba so ta ba ganin Amaryar ba , nan su ka yi ta yabon kyawunta
Social media kam sai posting ake hakan yasa bikkin ba qaramin trending yayi ba
Mata kam masu dan prince sai haushi sukeji, mutane kam anacewa makkah yaje ya auro yarinya qarama , Jawwad yasa akayo masu framework, memos, bag ,pens, cups na wani picture da camera man ya dauka dai dai prince yadan juyo itama tadago kanta hakan yasa idanunsu suka hade wuridaya a murmushi a fuskarsu kamar wadanda sukadade cikin soyayya
Qaton frame din aka saka masu a dakinsu sauran kuma akayi sabenirs dasu
Bikki kam kowa yaci yasha wadansu suntafi sai dangin mommy yan larabawa dasuka rage
Bangaren mai martaba kam saida yayimasu nasiha sosai mai shiga cikin jiki sannan aka kaita wajen wadanda suka dace sukayimata nasiha sosai
Part din mama aka kaita tasha Rowan harara, yar nasihar ta na yi Ta na tabe baki. part din mommy shine qarshen zuwa , Tasha tarbar mutunci wurin mommy da danginta musamman yan Matan wadanda sukazo sa,anni sai janta suke da hira
Rahama kam sai pictures suke mata, daga qarshe ma part dinsu rahamar suka koma da friends dinsu ,sosai tasaki jiki dasu kasancewar duk tsararrakinta ne
Sai bayan sallar isha
i sanna ango suka dawo shida friends dishi , dai dai lokacin da mommy tagama gyara Amnah kamar yar data haifa acikinta
Wata white lifayace aka daura mata ga wasu white hills shoes baqaramin kyau tay ba sannan aka turarata da turarenda mommy tasa aka kawo mata daga makkah
Qamshi yabide ko ina, saida aka shiryata tsaff Rahama ta dan yi mata simple makeup hadida zafafan pictures
Su jawwad na parlorn mommy Suna jiran prince tafito daga part dinshi su dauki amarya amma shuru kakeji
Mommy takira salman a waya tareda fadin " ku taho mana kukai Amarya ina prince dinne
Salman yace " ay mommy muna nan Parlorn ki muna jiran prince din ay " , Ohk tafada tareda yanke kiran
Number dinshi tafara kira har 3 missed call bai daga ba na hudun ne yadaga cikin muryar bacci yace " hello mommy "
Baki ta saki tare da fadin " ubanwa kabari yakawo maka matar taka
Ido yadan zaro waje tareda fadin " sorry mommy wallahi namance ne ,ina jin bacci amma ta taho ko takwana Annan "
Yanke kiran tayi tareda kiran mai martaba ta fada mashi abunda prince din yayi
Jawwad da salman kam dariyar halin prince din sukayi sukadanyi fira sannan sukabar gidan
Mai martaba kam kira daya yayimashi yadaga ,
Nanda 5 minutes kazo nan ina nemanka " yana gama fadin hakan ya yanke kiran yana jimamin halin prince
Ba dadewa yasaka wata white jallabiya da sleeper yafito sai part din daddy
Yana isa ya tura dakin ya shige, saida ya zauna sanna yace " Barka da dare daddy
Barka , miyasa bakaje kadauki Matarka ba ? "
Wallahi daddy mancewa nayi shiyasa
Tsoki yaja tareda fadin " tashi kaje kutafi
Daddy shikenan badamuwa amma dan Allah ka bar ni gobe nakoma Paris , ancemin ansamu matsala a daya daga cikin companies dina
Sai da ya ajiye numfashi sannan yace " ba damuwa Allah yakaimu Amma katabbatar kasafke duk nauyin da ya kamata sannan katafi, kuma abunda yasa nabarka kayi biyayya Akan abunda nasaka ka , Allah yayimana jagora
Ameen daddy nagode , saida safe
Allah yakaimu
Ranshi fess yatafi yanufi part din mommy tareda yin knocking ,saida aka bude sannan yashiga
Zaune take Asaman wata sofa mai kyau, " Ke tashi muje " yafada babu annuri
Mommy sai da safe " yafada yana juyawa zai Fita
Tafara niyar tashi mommy tace " zauna kinji Amnah
Kai " mommy tafada ranta a bace, " wallahi kashiga hankalinka zonan kazauna
Sai tin inda take ya zauna batareda yace komai ba
Sai da mommy tafara masu nasiha cikin kuka Amnah tace " innalillahi badai shine mijn ba
Yanda ta yi maganar gwanin nan dariya amma momy tadanne tace " eh shine " , ta yi masu nasiha sannan momy tace " kama hannunta kutafi
Sai kukanta takesha yakama hannunta suka fice
Mommy Albarka tasaka masu hadida yin dariya irin tasu ta manya
Tunda suka baro part din mommy yake Jan hannunta kamar ya yardata qasa
Dan Allah kadaina Jana haka wallahi zan fadi
Fisgota yayi da qarfi har takusa faduwa sannan yayi saurin mannata a qirjinshi ,qasa yayi da kanshi hancinta na gogar nashi har Suna jin numfashin junansu
Sundauki time ahakan sannan yace " idan ki ka sake min kukan banzan nan wallahi dukan tsiya zan maki kuma babu wanda zaiji bare ya amsheki
Cikin yar shaqwabar data zamemata jiki hadida turo dan qaramin lip dinta sannan tace " Aa fah dan Allah kayi haquri na daina
Harara yazabga mata sannan yasaki hannunta yatafi, baya tabiyoshi har suka qarasa part dinshi
Suna zuwa yacire jallabiyar shi daga shi sai singlet da dan qaramin trouser
Jiyowar datayi taganshi haka yasa tayi saurin rufe fuskarta hadida qwala ihuu!!
Shi kam yagane mitake nufi hakan yasa ya tabe baki ya hau bed ya kwanta
Bye
*WANNAN LITTAFIN NA BIYA NE , DUK WANDA YA KARANTA MIN LITTAFIN BA TARE DA YA BIYA NI HAKKINA BA ALLAH YA NA GANI ,
200 NE KUDIN SHIGA PAID GROUP DIN*
DM : +22798999753
LIL PRINCE
AID WALEE
DREAM PEN
SQUAD
YOUNG WRITERS
ASSOCIATION
https://whatsapp.com/channel/0029Vaudu1uGpLHRdHh76P0s
.. 9
Wannan page nakine Ameerah
Shi kam ya gane mi ta ke nufi, hakan yasa ya tabe baki tare da hayewa bed abunshi
Idanunshi ya lumshe sannan ya ce " ke zan yi bacci ki cire kayan nan zan kashe light
To ina toilet yake ?
A toilet a ke cire kaya ,A nan zaki cire su
Wallahi nidai inada kunya Bahaka aka koya min ba, kuma ina kayana suke da mommy ta ce suna nan ?
Fuska ya murtuke tareda safkowa daga bed , " ba ki da kunya ko, zanyi maganinki " sanna yagwada mata wardrobe dinda kayanta suke
Can tanufa tadakko wata white din riga mai kyau taji adon net asaman rigar , sannan tajawo wata doguwar hijab datagani a wardrobe din
Miqewa ya yi tareda shiga toilet, saida yadade sannan yafito daure da pink towel a qugu, Dayan kuma a hannunshi yana goge gashin kanshi
Sanye take da doguwar hijab dinta yana fitowa ta ce " zanshiga toilet "
" to daukar ki zan yi na kai ki ko a kaina xakiyi abunda za ki yi
Turo baki tayi tana yan gugunai, Shi kam Aranshi ya ce "duk zan yi maganin ki mayya marar kunya
Toilet tashiga tareda saka hular wanka da ta gani a rataye, shower ta sakar ma kanta sannan ta dauki shower gel tayi wanka
Baccin tagama tasake hada wani Rumania a birth tube tareda saka turarukan wanka sosai sannan tashiga ta yi ta wasan ruwanta kasancewar tanason ruwa
Ta fi 1hour a toilet din sannan ta fito ,tun da ta bude toilet din qamshi ya bugo har cikin room din
Ita ma pink din towel din ta daura sannan tasaka abayarta , hular wankan tacire hakan ya bada damar zubowar gashinta dayaji gyara ga tsawo gashin yakai har qugu,
Kanta ta wani juya take gashin yabaje a gadon bayanta ga tsawo gashi baki lufff
Shi kam ta mirror yake hangen duk abunda ta ke yi, Kayan barcinta tadauka takoma toilet ta saka sannan tafito da doguwar hijab dinta
Wayar shi ya dauka ya kunna data yana chart dinshi yayinda tabaza kallabinta a qasa ta ta yarda sallar isha
i, har ta gama sallah yana zaune a sofa yana chart abunshi
" Prince!! " ta kira sunan shi
Da mamaki ya juyo ya na kallon ta " ke ni sa,an wasanki ne da za ki na min kiran yara
A shagwabe ta ce " to ni fah bacci na ke ji
Bakida kunya ko? "
Shuru tayi batareda tacemashi komai ba
A hankali ta miqe tare da hayewa saman bed din takwanta a gefe , talullube jikinta da hijab din jikinta
Wayarshi ya Ajiye a mirror sannan ya miqe sai fushi yake kamar an tilas tashi dayayi wani Abu
Cikin hoodie gown dinshi mai kyau ya bai saman bed din ya jingina kanshi a bed, maganar daddy ke dawo mashi a kunne
Wani irin tsoki yaja , a ranshi ya ce " ni wallahi an cuce ni wannan marar kunyar yarinyar. Ko mizanyi da ita har A na ce min baza,a yafemin ba " ya fada ya na qara jin wani haushi
Rigarshi ta sama ya cire yarage da ga shi sai boxer, gashin qirjinshi yayi wani lufff gwanin kyau
Ya rasa mike mashi dadi, tsoki yaqaraja wanda yasa har tabude idanunta, take idanta yasafka a chest dinshi
Ihuuu tasake saki Ta na niyar safka daga bed din, juyi daya ya yi yacafko hannunta tare da janyota a qirjinshi
Dayan hannunshi ya saka ya kashe light din dakin sai irin blue light dinnan kawai yarage
Hannu yasa Tana ture shi tare da fadin " dan Allah ka sake ni
A hankali ya saka harshenshi a bakinta, kuka tafara Tana tirjewa, dasauri yacafke harshenta tare da fara sarrafa shi Cikin kwarewa
Sai da ya bari jikinta ya mutu ta yi liqis ya zare harshenshi a bakinta
A hankali ya fara fita daga hayyacin shi hakan ya sa ya cigaba da kissing dinta ta ko
ina
Hijab dinta ya zare tare da ajiye ta a saman bed din, jikinta ya yi sanyi ta kasa aikata komai bakin ta duk ya mutu
A hankali ya fara murzar ta ta ko
ina, tun yanayi Ahankali har abun yaci tura
Wani irin marayan kuka ta saki tun ta na yin mai qarfi har muryarta ta disashe , shigarta yayi da qarfi babu ko tausayi hakan yasa wani irin zafi marar a dadi ya ziyarce ta ga qarancin shekaru ba wata babba ba ce
Ba shi ya qyale ta ba sai wajen 5:30 na Asuba, ta riga da ta gaji ta wahalta ko motsi ta kasa yi
A hankali ya rabo da ga jikinta ya na maida numfashi
Toilet ya nufa tare da hada ruwa mai dan zafi ya shiga yafi 1 hour a ciki sannan ya fito Ya koma parlor tare da kabbara sallah yayi nafila
Yana a haka har akayi sallar asuba, sallar yabi a ka gama, yayi adkar sannan ya miqe ya shiga dakin yashirya tsaff yayi mugun kyau
A inda take kwance gwanin ban tausayi take binshi da ido, takasa magana face wani irin haushinshi da ta ke ji ga tsanar da ta yi mashi mai yawa a lokaci daya
Wasu irin hawaye ma su zafi kawai ta ke zubarwa ga zafi da qasanta keyimata
6:30 dai dai ya bar masarautar Baki daya batareda yayima kowa bankwana ba
____________
_________
********************
Yan da ya tafi ya bar ta haka ta ke har yanzu sai wani irin tsanar shi da ta ke ji, hawaye kam sai sintiri suke a fuskarta
Misalin qarfe 1:00 ya riga da ya bar Nigeria ya isa Paris
, zaune yake a office dinshi yasha lafiyayen glass a fuskarsa ,hakan kuma ba qaramin kyau yayi mashi ba
Sai da ya gama latsa laptop dinshi sannan yajuyo ma files yanata aikin cike cike
Wata telephone dake gefenshi ya latsa wasu numbers , bugu daya kiran yashiga, coffee kawai ya fada tare da yanke kiran
Ba dadewa wata baturiya ta shigo sanye cikin mini sket black color sai white t-shirt hanuunta dauke da tray, a gabanshi ta ajiye tray din sannan ta bude abun saka sugar tasaka mashi 4 cubes sugar sannan ta fice abunta
Dauka ya yi ya motsa sannan ya soma sha A hankali yana lumshe ido
NIGERIA
Mamie kam duk an gama hidimar bikki Alhamdulillah Suma a bangaren su komai yayi an ci an sha
Maleek ne ya shirya tsaf yau zai wuce turkey inda zai fara aiki daya daga cikin companies din daddy ,sanye ya ke cikin wata purple t-shirt da white jeans ga cover shoe dinshi white, kanshi ya sha kudi sai qyalli ya ke dama a kwai shi dan gayu gashi kyakykyawa Kamar Amnah dan dai tafi shi haske da dogon hanci.
Bankwana su ka yi da mamie da Abbie sannan yatafi zuwa airport, su kam sai fatan nasara suke mashi har ya bacce ma ganinsu Mamie kam kukanta ta sha abbie sai faman rarrashin matar shi ya ke yi
Awwn
qauna
Misalin qarfe 2:30 na rana mommy nata jiran fitowar Amnah, Abinci kam tun daga breakfast har zuwa abincin rana babu Wanda mommy bata bayar a kai masu ba
Rahama tashirya tayi gaunta sosai ta fakaici idan mommy ta tafi part dinsu prince
Knocking qofar shiga parlorn tayi amma shuru, hakan yasa kawai ta tura tashiga
Da mamaki take kallon kayan abincin ko daya ba
a taba ba, yanda suke haka suke har yanzu
Aunty Amarya, Aunty Amanah, princess " , haka ta yi ta kiran ta Amma shuru ka ke ji babu ko motsi, aranta dai ta ce" nasan yanzu yaya yafita baya zama gida da rana bari inyi kasada in shiga bedroom din Sabin amare
Haka ta cigaba da tafiya har ta ,isa qofar dakin
Again ma knocking ta qara yi amma shuru, Anya zans higa. Kofar ta murda tashiga idanunta suka safka kan Amnah dake kwance bata iya ko motsi
Ga bedsheet din duk jini ya bata shi, " innalillahi wa
inna ilaihirraji
un Aunty Amnah " , juyawa tayi da gudu tabar part din tareda nufar bangaren mommy
Momm
Amn
jin
.. " haka taketa inda inda, ba ta qarasa ba mommy cikin sauri ta fita daga dakin tareda nufar part din prince
Ko ina a bude yake saboda Rahama bata tsaya rufewa ba
Turus tayi a bakin qofa datayi toxali da Amanah dake kwance kamar wata gawa sai hawaye da ke ta fita a fuskarta " innalillahi wa inna ilaihirraji
un Abdul Rapping din yarinyar nan yayi, " wasu hawayen tausayi ne suka zuboma mommy a fuskarta
Cikin sauri ta qara sa cikin dakin sannan ta nufi toilet tare da hada ruwa mai zafi sannan tafito, a qasa duk taga kayanta da Alama jikinta babu komai
Daukarta tayi Ahankali tare da shiga toilet din da ita ta saka ta a bathtub, wata irin qara tasaki Ta na rufe idanunta haka mommy ta dade Tana gasa mata jiki.
Tacanza ruwa yafi sau ukku sannan ta kama ta su ka dawo dakin tare da zaunar da ita a sofa
Bedsheet din ta cire ta canza wani sannan ta kama ta aka saka mata wata jallabiya sannan a ka cire towel din aka mayar da ita saman bed ,har yanzu ba ta magana sai dai kuka da ta ke yi kawai
Mommy ma ta kasa magana ga wani irin zafi da zuciyarta keyi, da sauri tace part dinta taha do mata lafiyayyen tea da ya ji Kayan yaji sannan ta saka ma su aiki su yi mata farfesun kaza shima yaji Kayan yaji
Sai da ta dawo ta bata tea din ta shanye sannan ta zubo mata dankali da kwai kadan, shima din sai da tacinye amma ba wai dan ta na jin dadin shi
Ba dadewa a ka kawo ma mommy farfesun da yaji hadi kala -kala
Shi ma zama tayi ta ba ta romon sanna taci naman kazar, mommy sai da ta ba ta duk a bin da ya dace ta cida ta ta ci ta qoshi sannan ta qara gasa ta da ruwan dumi sannan suka koma bedroom din
A nan ma sai da mommy ta taimaka mata wajen shiryawa sannan ta koma saman bed ta kwanta
Baccin wahala yayi gaba da ita
Mommy ta saka wadanda za su ringa Yi ma Amnah hidima su Qyara part din Baki dayan shi sannan su fito
Tana qarasawa room dinta ta tarar babu kowa aciki , key tasaka tareda zama a gefen bed yayinda hawaye masu zafi suka zubo mata, face din Amnah take tunawa da kuma yanda taga yarinyar na jin jiki
A fili ta ce " na yi nadamar hada wannan auren, banyi tunanin zaka watsamin qasa a ido ba Hafeez, amma zaka shigo gidan za ka ci ubanka
( Hhhh to kai Prince wallahi za ka ci ubanka amma inji mommy
Muhadu a kashi na gaba domin jin qara shin labarin
Nice taku AID WALEE
08166886691
WhatsApp only
Bye
*WANNAN LITTAFIN NA BIYA NE , DUK WANDA YA KARANTA MIN LITTAFIN BA TARE DA YA BIYA NI HAKKINA BA ALLAH YA NA GANI ,
200 NE KUDIN SHIGA PAID GROUP DIN*
DM : +22798999753
LIL PRINCE
AID WALEE
The writer
SAYYID RAJAT
And now
LIL PRINCE
. 10
A fili ta ce " na yi nadamar hada wannan auren, ban yi tunanin za ka watsa min qasa a ido ba Hafeez, amma zaka shigo gidan zakaci ubanka
Misalin qarfe 11:00 nadare
zaune take a qaton bedroom din dake part din Prince ta zauna a tsakaiyar bed tare da rufe jikinta da blanket
Fever mai zafi ta sauko mata sai kyarma ta ke yi
Mommy wacce bata dade da fitowa daga part din mai martaba ba sunyi discussing about abunda prince ya aikata ma Amnah , sosai ran maimartaba yabaci sannan yake fadawa mommy Prince yabar Nigeria tun safe Kowa ranshi ba dadi saboda abunda Prince ya aikata
Part din prince ta wuce domin taduba Amnah, Tana shiga ta hange ta sai rawar sanyi takeyi, A take hankalinta ya tashi,cikin rudani ta qarasa wurinta tareda bude blanket Tana kallonta
Subhanallah tafada tareda daukar wayarta tayi kira, bugu daya akayi picking call din , Ba dadewa wasu mata suka turo dakin tareda daukar Amnah sukayi waje, itama mommy veil dinta tadauko tareda binsu suka shiga motar
Ba dadewa kam driver hadida escort guda biyu sai wata private hospital dake kusa dasu , Su na shiga aka fara basu kula na mutunci tareda shiga da patient din Aciki,
Nan doctor yafara bata Treatment, hadida ebar jininta domin ayi gwaji , Kasancewar private hospital ne hakan yasa Aka kawo result din da wuri
Mommy dake zaune a wata resting chair Tana kallon face din Amnah dake kwance a bed wanda har yanzu bata samu damar dawowa hayyacinta
Doctor yashigo bakinshi daukeda sallama sannan yanufo inda mommy take tareda fadin " ranki shi dade idan babu damuwa zamu iya zuwa office domin muqarasa maganar a chan "
" Okay badamuwa " ta fada tareda miqewa tabishi suka nufi katafaren office din doctor din
" Watakam gaskiya ranki shi dade nayi mamakin yanda qaramar yarinya kamar wannan akayi sakaci da ita irin haka, first dai anyi rapping dinta qaramar yarinya irin wannan.Allah yasa komai yatafi normal ma , sannan kuma Tana fama da hawan jini wanda hakan zai iya sakawa tarasa barin jikinta , Garin ya kukayi sakaci haka yafaru da ita ? sannan kuma jininta yahau sosai, to ni shawarar dazanbaku itace ku kula da ita sosai kuma insha allah zamu Baku magani sai a cigaba da amfani dashi insha allah "
" Toh shikenan doctor badamuwa mungode " ta fada Ta na miqewa ranta babu dadi Tana tunanin ya zata fara fadawa iyayen yarinyar abun da yafaru da yarsu ,innalillahi wa innalillahi raji
un tafada tareda shiga dakin da Amanah take ciki , A dai dai lokacin da tashiga dakin Amnah tafarka Tana tsura ma qofar ido ,har mommy ta qaraso wurin Amma Tana kallon qofar bata kauda idonta ba
" Amnah ,Amnah " mommy ta fada sai alokacin tayi saurin kauda tunanin da takeyi , Ahankali ta mayar da kallonta a mommy tareda sakin dan qaramin murmushi
Mommy kam wani irin tausayin yarinyar yashiga ranta, sosai takejin Amnah cikin ranta kamar itace ta haifeta.
Hannunta tariqe tareda fadin " Amnah kiyi haquri dan Allah kinji,sannan ki daina saka damuwa a cikin ranki please ki dawo kamar yanda kike a da "
A ranta ta ce " duka family dinshi sunada kirki amma shi baqi da mummunan hali ke gareshi " , A hili kuma ta ce " mommy babu komai nagode da kulawarki a gareni " ta fada cikin yar siririyar muryarta mai daukeda sauti irin na yara
Sai qarfe biyu na dare suka koma gida sannan Amnah takoma part din mommy
haka rayuwa tacigaba da tafiya ba Prince babu Alamar shi ,Amnah kuma mommy na kula da ita sannan kuma a koda wane lokaci ta tuna da Prince tsanar shi ta ke qarayi batasanshi ko kadan face wata irin muguwar tsana datake mashi
AFTER 2 WEEKS
Amnah
s Family
Mamie ce tashirya tayi mugun kyau fuskarta fal da murmushi ga qamshi Tana bazawa
Sai da ta shirya tsaf tafito cikin wata Lifaya mai kyau da tsada, kasancewar Mamie ta iya daukar dress kuma duk danginta masu kudine wasu duk ba Anan qasar suke ba
Abbie kam kallonta yake yanata sakin murmushi har ta qaraso wurin shi
" Kai fa ka ke ta ce wa in fito kada muyi let amma kuma ka tsaya ka na ta kallona please "
" Aa ina tunanin yanda zan fara fita dake a wanna kyawun dakikayi salan wani ya kallemin ke ,to wallahi idan ba hijab kika sakaba ba za muje ba " ya fada yana kama hannunta suka nufi bedroom
Sun dade a cikin basu fito ba sai da sukaji anyi sallama a gidan sannan Mamie tafito hannunta na cikin na daddy
Wata hadaddiyar matace mai mugun kyau daga gani ahalin Mamie ne
Mamaki a fuskar Mamie da Abbie har sun kasa magana
Ayi haquri da wannan ban iya typing da yawa ba amma idan naga kuma comment to zan qara yawan typing
Walee
*WANNAN LITTAFIN NA BIYA NE , DUK WANDA YA KARANTA MIN LITTAFIN BA TARE DA YA BIYA NI HAKKINA BA ALLAH YA NA GANI ,
200 NE KUDIN SHIGA PAID GROUP DIN*
DM : +22798999753
LIL PRINCE
{The story is all about love
Romantic
heart
break and dramatic}
AID WALEE
The writer of
SAYYID RAJAT
And now
LIL PRINCE
https://whatsapp.com/channel/0029Vaudu1uGpLHRdHh76P0s
Bismillahirrahmanurrahi
____________________
______________________
Mamaki a fuskar mamie da Abbie har sun kasa magana
Murmushi baquwar ta saki tare da qarasawa ta zauna a saman wata 3 seater sannan ta ce " tun da ba za ku ce na zauna ba bari na yi zamana "
Mamie ta saki dariya tare da fadin " wallahi aunty Ameerah ba kyada kirki shine sai yau ko ,to ya Abroad din fatan komai lafiya "
" Humm " ta fada tare da ce wa " wallahi Alhamdulillah ai da ya ke ni dai na dawo Nigeria da zama shikuma sai yana zowa ya hutawa sannan ya koma wurin aikin shi "
Abbie ya ce " Barka da zuwa hajiya Ameerah ya kike ya mai gidan da iyali fatan komai lafiya, Amma fa muna fushi gaskiya "
Dariya tayi sannan ta ce " wallahi duka Alhamdulillah, Ayimana haquri dan Allah tun da yanzu ga shi na zo sai naje har gidan daughter dina sannan na koma abuja " ta fada Ta na dariya
" Ay yanzu Chan za mu je amma ni na fasa sai ku je keda follows " ya fada yana mai kallon mamie sukayi dariya su duka
" Amma wani hanzari ba gudu ba mamien Amnah, gajiya ku ka yi da ita da har zaku aurar da yarinya kamar Amnah wacce ko secondary school bata gama ba fa "
" Wallahi aunty Ameera gwara ace Amnah Tana gidan mijin ta , duk family dinmu babu mai kyawunta kuma tun kafin iyayenshi suzo maganar auren nan ko ,maza nata kawo mata farmaki a cikin rayuwa , Hakanan na ji a jikina zan iya Bayarda auren Amnah a gareshi sannan kuma iyayenshi mutanen kirki ne sosai duk da dai ba mu taba ganin Angon ba ma "
Aunty ameerah Baki ta bude Ta na kallon mamie da Abbie sannan ta ce " idan iyayenshi mutanen kirki ne shi kunsan halinshi ,kunsan ya na sonta ko baya so Amma Allah yasa hakan yafi zama Alkairi "
A taqaice
Aunty Ameerah itace babbar gidansu mamie , fulani ne sudukansu irin fulanin asali dinnan masu mugun kyau ,iyayensu su hudu suka Haifa daga Ameerah sai wani namiji sai mace sannan Mamie Wanda takasance itace auta , Cikin ikon Allah sai Duka biyun suka Rasu yarage saura Ameerah da Mamie , Sai da su ka gama aurar da yayansu mata guda biyu Allah yayiwa mahaifinsu rasuwa sanadiyar ciwon Cancer , Su Ameerah da mamie sun sha kuka sosai ,sai da suka dade kafin suka koma birni gidajen mazajensu sunyi sunyi sutafi da Dada watakam mahaifiyarsu amma taqi yarda ita ba za ta je ko ina ba tabar Asalinta , Bayan rasuwar baffan su mamie da wata daya Arziqin mijin Ameerah yanata qara habbaka hakan yasa babban yaronta tunda ta yayeshi suka koma qasar Istanbul da zama , Har Allah yasa itama tahaifi santalelen yaronta yaci Suna Abdul maleek bayan haihuwarshi da kwanaki kadan DaDa tarasu, hakan ba qaramin ciwo yayiwa mamie ba ga shi mijinta ba wani hali gareshi, Ameerah ma tun da su ka ji rasuwar su ka zo Nigeria ,sun dade kafin su koma Istanbul sannan ta budewa mamie wani madaidaicin restaurant a kusa da anguwarsu saboda ba qaramin iya girki tayi ba , Gida ma saida suka gyara masu sukayi masu duk abunda ya kamata sannan suka koma Istanbul ,Abbie dama maraya ne iyayensa duk Allah yayi masu rasuwa sannan kuma shi kadai suka haifa
Wannan shine taqaitaccen labarinsu
_____________
_________
___________________
Back to story
Abbie ne ya ce " to yanzu a yi haquri tun da mai faruwa ya faru ameerah duk da dai ba mu san Al,amarin Allah ba "
" Shikenan yanzu mamie bani ruwa masha sai mu wuce " ta fada Ta na gyara wani hadadden veil dinta mai kyau da tsada
Snacks da drinks kala-kala aka kawoma Auntie Ameerah, sai da ta ci ta sha Ta cika cikinta su ka dan yi fira sannan su ka tafi yayinda driver din Aunty Ameerah ya tuqasu har suka isa katafariyar masarautar , Sai da su ka shiga ga fadawa nan iri iri,basu shiga ba sai da a ka yo masu iso wurin Mommy ta yarda sannan su ka shiga , Ai kam tarba mai kyau su ka samu da ga wurin mommy din yayinda Amnah Ta na toilet Ta na wanka , Ba dadewa da isowar su Mamie ita kuma ta fito da ga toilet, Amnah ba qaramin kyau da girman jiki ta qara ba ,idan bakasan shekarunta ba sai ka rantse tayi 18years , Wani irin lotions masu kyau ta ke shafawa ga skin dinta sai mugun qyalli ya ke yi , Rahama sai da ta gama gaisawa da iyayen Amnah cikin mutunci sannan ta shigo dakin Bakinta daukeda sallama ta qarasa wurinda Amnah take zaune Ta na shafe shafe a gaban mirror
" Princess " Rahama tafada Ta na saka hannunta a gashin Amnah tare da taje mata kan sannan tasaka ribbon ta yi mata parking gashin tare da bazo shi har baya gwanin burgewa
" Kashh rahama Wai dan Allah miye" ta fada cikin yar shaqwaaba
Dariya rahama tayi tare da fadin " Albishirinki "
" Goro " ta fada a taqaice
" Gaskiya princess ba zan fada maki ba sai kin ba ni Tukwici sannan na fara kuma za ki ji dadi "
" Toh fara fada min dai yanzu "
" Kai Amaryar lil Prince na san ki da mugun Wayo sai kin fara ba ni sannan dai "
Wani irin hade rai tayi sannan ta ce " Ba na so na ji baki daya ma " ta fada Ta na miqewa tare da nufar inda kayanta suke , Ita kam Rahama sosai Amnah ta shiga cikin ranta hakan yasa kullum burgeta takeyi hadida fatar Allah ya hada kawunansu ita da yayanta , Wata maroon Abaya ta saka wacce ta ji adon wasu beads black and red color sanna ta dan yi rolling veil tare da saka maroon shoes fish shape , Kasancewar akwaita da iya daukar wanka ga tafiyarta mai tafiya da zuciya , Saida taje gaba mirror ta kalli kanta sannan ta saka dan kunne shina maroon and silver color ta fesa perfume mai qamshi, dan murmushi ta saki tare da kama hannun rahama wacce ta kasance Aminiyarta sannan su ka bar part din baki daya , Saida suka fara saukowa daga stairs ta ke jin wasu voice dinda kamar ta san su , Sauri ta qara yi suka sauka qasa , abun da ta yi tozali da shi ne ya sa ta saki wani malalacin murmushi tare da Rugawa da gudu tafada kan Mamie
Wani marayan kuka tasaki mai tafiya da zuciyar mai karatu, Rungume junansu su ka qara yi Wanda ya sa sai da Mamie ta dan yi hawaye hadi da murmushi
Kowa na cikin parlorn sai da hakan ya sa sukayi hawaye ba mommy ba ,ba Aunty Ameerah ba ,Ba Rahama ba
Mommy ta miqe hadi da nufar part din ta zuciyarta na wani irin bugawa
Sundade a haka sannan su ka saki junansu, Aunty Ameerah ta nufa hadi da rungume ta ta yi zamanta a cinyarta
Nan suka fara Fira kadan kadan, Aunty Ameera ta ce " Amnah fatan komai ya na tafiya lafiya ko ? "
Shuru ta yi ba tare da ta ce mata komai ba sannan tayi qasa da kanta Ta na wasa da yatsun hannunta
" Amnah magana da nake maki kina jina ,ina mijinki da fatan shima komai yana tafiya lafiya kuma ya na kula dake yanda ya kamata ko "
Wani irin kuka ta saki tare da saka hannunta Ta na rufe fuskarta ,kukan ma kubce mata yayi saboda tasaka a ranta
bazaar fadawa kowa ba
Duk da Amnah yarinya ce Amma ta na da hankali da tunani sosai tun da har zata iya Adana sirrin mijinta
" Subhanallah " ta fada Ta na kallon Mamie irin kallon nan mai nuni da kin ga abun da na guda ko , Amma a fili sai ta ce wa Amnah " ke ba na son sakarci mi ye na kuka to daga tambaya,ko bakya jin dadin zaman gidan "
Cikin kuka ta ce " Ni dai Ummu please ku tafi da ni gida na gaji dan Allah kuma bawai dan basu kula da ni,Su na kula da ni tamkar yar da suka Haifa a cikinsu "
" To kuma miye na kuka tun da Su na kula da ke Amnah,ban son rashin godiyar Allah , Sannan kuma shi mijin naki babu wata matsala a tsakaninku ko ? ,sannan kina mashi biyayya yanda ki ka ga mahaifiyarki na yi ma babanki "
Still dai ba ta ce komai ba ta yi qasa da kanta Ta na goge hawaye
" Ke ba ni son wulaqanci fah "
" To ummu Ni ma sau daya nataba ganinshi fa "
Cikin sauri mamie ta dago da kanta Ta na kallonta
*WANNAN LITTAFIN NA BIYA NE ,
200 NE KUDIN SHIGA PAID GROUP DIN*
DM : +22798999753
LIL PRINCE
{The story is all about love
Romantic
heart break and dramatic}
AID WALEE
The writer of
SAYYID RAJAT
And now
LIL PRINCE
TAP THIS LINK TO JOIN MY CHANEL
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
Cikin sauri mamie ta dago da kanta Ta na kallonta , Dai dai lokacin da Mommy tadawo a cikin parlorn
Aunty Ameera ta ce " princess Ba ki qara ganinshi ba, ? miye ya faru ? "
Kuka ta qara fashewa dashi mai qarfi,Aunty Ameerah tayi saurin mayar da ita a qirjinta Ta na rarrashinta
Mommy tazauna a wata 2 seater ranta ba dadi sannan ta yi gyara murya tare da fadin " Dan Allah ku gafarcemu, tafiya ta taso masa ta gaggawa a lokacin shiyasa yatafi amma ya kusa dawowa insha Allah "
A hankali Mamie tadan sauke ajiyar zuciya sannan ta ce " babu komai Allah ya maidoshi lafiya "
Ameen mommy da Aunty Ameera su ka fada a tare
Alhamdulillah mommy ta fada cikin ranta tareda cewa Allah na gode maka da ba ta fadi aika aikar da yaron nan ya yi ba
Sun dade Su na fira sai bayan sallar la,asar suka tafi, an yi musu shatara ta arziqi kam tareda kaisu suka gaishe da mai martaba
____
_____ PARIS
____
_____
11 pm
Iska mai dadi ta ke kadawa Wanda ba qaramin jin dadin yanayin yakeyi ba ,A hankali yake tsotse lip dinshi na qasa hadida lumshe idanunshi
A saman wata table chair yake zaune hannunshi riqeda qatuwar chocolate da Alamu ya na shan chocolate din ne, a saman table din kam daukeda wata yar qaramar buta ta glass ga cups nan qanana sai uwayen chocolate da biscuit a saman wani heart plate
Slowly ya miqe tare da nufar window din da ya ke fessing ya bude ta hakan ya sa labulayen dake wurin suke kadawa gwanin burgewa ,daga waje kam flowers ne masu kyau suma sai kadawa su ke
Dawowa ya yi ya zauna ya sha wasu sleeping dress blue color, bedroom din babu haske sosai sai blue light da ke haska in da ya ke
A hankali ya ke rufe idanunshi ya na budewa kamar mai dan ya tuna wani abu, Amma ya kasa haka kullum yake fama ya zama kamar marar lafiya , Kullum da ya fara qoqarin tuna wani Abu mai mahimmanci a rayuwarshi amma sai kanshi yafara ciwo hadida jin juwa
Gently ya miqe ya mayar da chocolates din a fridge sannan yakoma ya zauna, ya dauki good minutes a haka sannan yasake miqewa idanunshi a rufe
Haka ya yi ta kai kawo a tsakar dakin ya rasa mike mashi dadi a duniyar ,qoqarin yin addu,a yake amma yakasa ,fuskarsa ce tayi jawurr sosai
Cikin sauri ya dafe kanshi tareda fadawa saman bed kanshi na wani irin ciwo , Ya na a haka har bacci ya yi gaba dashi
Mu dai sai muce Allah ya kyauta, Asuba ta gari Lil Prince
NIGERIA
11:45 pm
Dariyarsu su ke ta faman yi sannan bahijja ta ce " mama gaskiya komai na tafiya dai dai ,yanzu fa Saura 2 weeks ya cika 4 month da yin auren nan kin ga da mun gama da wannan sai mukoma kan waccen shegiyar kuma yaya zai yi wannan aikin kanta "
Hahaha
.hahaha mama ke wannan dariyar tare da fadin " Tabbas aikin nan ya na yi, kin ga fa yanda shegiyar take kullum cikin damuwa ta ke har ta rame " ta fada Tana qara wata dariyar
Ita ma bahijja dariyar ta ke sannan ta ce " kuma kinga idan har yaji muryarta to komai fa ya lalace ,Amma ba zai taba Nina saboda ko phone bata dashi kuma baya magana da kowa nashi, gaskiya mama a taba maki ke ba qaramar muguwa ba ce "
" Zan ci tsohon matsiyacin ubanki fa ,ina daura ki kan dai dai kina fadin ni muguwa ce ,to wannan shi ne hanyar dai dai ki bi boka ki samu biyan buqatarki dawuri "
Hummm kawai bahijja ta fada sannan ta miqe ta nufi dakinta
Misalin qarfe 3 na dare
Mommy
Sallah ta ke Ta faman yi ,idan tayi sujjada sai tafi 6 minutes bata dagoba, " ya ubangijin rahama kai ne kadai masanin gaibi kai ne kasan halin da ya ke a ciki ya Allah ka warware mashi matsalarshi ka tsareshi daga sharrin mugun ko Aljan ka maido shi lafiya a cikin Ahalinshi "
Haka ta cigaba da addu
oi kala -kala, bata daina sallar ba saida aka gama sallar Asuba har rana ta fara fitowa sannan tayi sallar walha
Sai da ta gama tsaf sannan ta miqe hadi da fadawa toilet tayi wanka tayi brush sannan ta fito ta shirya cikin shigar Alfarma , Lokacin da ta ke saukowa da ga stairs ta hangi Amnah Ta na faman shirya abinci a dining area , Ita kuma Rahama ta na ta faman saka turaren wuta a parlorn ,ko ina tsaf gwanin burgewa
Aranta ta ce " ikon Allah ,yarinya qarama duk ta iya aiki har haka ga girki idan tayi ba,a magana Prince kayiwa kanka ,ina tsoron time ya ida dolene a raba auren nan nasani saboda ko musulunci ya fitar da lokacin da za,a raba aure muddin ma,auratan basu tare da junansu kuma akwai aure tsakani "
Innalillah ta fada Ta na qarasawa in da su ke sannan ta ce " sannunku da aiki yaran kirki, Allah ya yi ma rayuwarku Albarka "
Ameen ya Allah suka fada a tare, sai da mommy ta fiddawa mai martaba Wanda zai ci ta kai masa har part dinshi sannan ta dawo suka fara breakfast din A tare
Sai da su ka gama tsaf sannan mommy ta ce " Amnah idan kin gama ki je dakina a kwai waya da sim dakina sai ki dauka, Rahama sai ta tayaki settings apps ko "
Murmushi ta saki tare da fadin " Nagode sosai mommy Allah ya saka maki da Alkhairi "
" Ameen ya Allah " ta fada Ta na miqewa ta bar part din
Dariyar murna su ka saki ita da Rahama sannan su ka bar dining room din tare da nufa part din mommy
Walee
Muhadu a page nagaba
*WANNAN LITTAFIN NA BIYA NE ,
200 NE KUDIN SHIGA PAID GROUP DIN*
DM : +22798999753
LIL PRINCE
{The story is all about love
Romantic
heart break and dramatic}
AID WALEE
The writer of
SAYYID RAJAT
And now
LIL PRINCE
TAP THIS LINK TO JOIN MY CHANEL
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
BISMILLAHIRRAHMANURRAHIM
__________
__________
Dariyar murna su ka saki ita da Rahama sannan su ka bar dining room din tare da nufa part din mommy
Waya ce lafiyayya qirar IPhone 14pro max purple color, ga punch guda ukku daya pink daya white daya blue sai Bluetooth da charger abun gwanin burgewa
Murna kam bata musaltuwa wajen Amnah hakan ya sa tarungume Rahama Suna murna , Nan suka zauna su ka yi ta setting komai tare da dakko apps WhatsApp, instagram, TikTok da sauransu , Haka su ka yini kowace na latsar wayarta
AFTER 2 WEEKS
Zaune ya ke a office ya kifa kanshi a table din , wayarshi ce keta faman ringing yafi sau 5 sai na six din ne ya duba ,dan tabe Baki yayi ganin number din daga Nigeria ne , Picking call din ya yi tare da karawa a kunne
Cikin kuka a ke fadin " ka cuce ni ka lalata min rayuwa tin ina qaramata , na tsane ka ba ni qaunarka har Abada Allah ya saka min abun da ka min " ta qarashe maganar Ta na kuka mai qarfi
Sai a lokacin abubuwa suka fara dawo mashi cikin kai ",Innalillahi wa
inna ilaihirraji
un " ya fada ya na dafe kanshi , Fuskarsa ce ta yi red sosai sai a lokacin kamanninshi su ka dawo na jinin sarauta
NIGERIA
Fadar mai martaba
Zaune su ke a fada da ka kalli fuskarsu ka san babu farinciki a ciki
Nan mai Martaba ya juya kallonshi yana kallon mahaifin Amnah sannan ya fara da fadin " ina mai Baku haquri Akan abunda yafaru nasan bakuji dadi ba , Ni ma ko da diyata ce bazan ji dadi ba Amma dan Allah ina mai baku haquri , Sannan kuma Kun yi gaskiya ,Aure kam dole za,a rabashi kamar yanda kuka fada dukda dama fadi ne na addinin musulunci , Akwai watannin da ya gida Wanda dole za
a raba aure muddin akwai aure tsakani kuma basu a tare ba tare da wani dalili mai qarfi ba "
Mommy hawaye ke ta zuba a fuskarta haka ita ma mamie da ke zaune a gefenta ,mai martaba shi ma daka kalli fuskarsa kasan baya jin dadi ga shi su damuwa biyu tahade masu
Da ga liman sai qanen sarki watakam mahaifin zully, wakilan Ango Dana amarya duk suna nan ,babu yanda su ka iya haka a ka raba auren
Zaune ta ke ita da rahama suma duk sun damu dukda ba su san mi ke faruwa ba
Wani irin bugu qirjinta ya yi hakan yasa ta dafe shi da qarfi sannan ta fadi innalillahi.. bata qarasa ba kuka mai qarfi ya kubce mata
PARIS
Miqewa ya zoyi da sauri ya koma ya zauna sanadin wani irin bugu da qirjinshi ke yi
" Ya Rabbi make everything easy for me ,innalillahi wa
inna ilaihirraji
un " ya ke ta maimaitawa har sai da ya samu sauki
A hankali voice dinta ke dawo mashi cikin kai ,take wata muguwar soyayyarta tafara mashi yawo a ko wane sashen jikinshi
Murmushi ya saki Wanda ya bayyana kyawun shi ,tunda ya dawo bai taba murmushi irin wannan ba , Idanunshi yarufe take ta fara fado mashi a ido ranar da mommy ta ce ya zo ya dauke ta
Gashinta mai tsawo da qyalli yake hangs da kuma tsantsar yarintar da ke gare ta ,cikin sauri ya bude idonshi tare da fadin " Astagfirullah ,why na aikata haka a gareta she
s so small " ya fada cikin wata muryar shagwaba
" But I
m falling in love with that small girl " smiling on his face gently ya miqe ya bar office din
Sai da ya isa katafaren gidanshi mai mugun kyawu, sai da yayi wanka yay sallah sannan yasa a ka mashi order din abinci ya ci Wanda rabonshi da abinci har ya mance
Sai da a ka kawo mashi wata biryani rice yaci ya hada da drinks sannan ya dauko wayarshi yanata murmushi
Mommyna na ga ya danna wa kira ,yayimata missed call yafi 20 Amma bata daga
" Ya Allah ,ni raban da na ji muryarki har na manta " ya fada a cikin damuwa
Daddy ya kira shima bai daga ba ,to lafiya ya fada cikin damuwa , Nan ya fara duba missed call din wayar shi nan ya ga uban kiran da mommy tamishi
Subhanallah ya fada tare da miqewa ya fita harabar gidan har yana wata zufa , Ya na tafiya waya kange a kunnenshi, kamin ya qarasa wani bature ya iso wurin
Cikin harshen turanci su ke maganarsu har su ka gama
WASHEGARI
7:30 ya bi private jet su kayo Nigeria, 10:00 ya isa katsina har cikin masarautar su
Fadawa sai faman baza mashi gaisuwa su ke ta ko ina sai dai burinshi ya qarasa ciki
Babban parlorn gidan ya nufa Baki daya Wanda zai iya samun duka A halinshi a ciki
Baki daukeda sallama ya shigo cikin parlorn ,kowanensu ba ki a sake ya juyo ya na kallonshi
Fuskarsa ba yabo babu fallasa yashiga ya zauna a gefen mai martaba
Wani irin lafiyayyen Mari ya daukeshi dashi tareda fadin " idan ba ka bar nan ba duk abun da na maka kai ka so mutanen banza har ni za ka wulaqanta cikin qasar nan AbdulHafeez ,Duka nawa ka ke da zan ba ka umarni ka qi yi "
Cikin lokaci kadan fuskarsa tayi jawurr idanunshi sunyi wani irin red, kanshi a qasa ba tare da ya ce komai ba
" Tashi ka ba ni wuri tun da har za ka watsar da umarnin Da na ba ka ,mu na ta faman kiran wayarka amma sai yau kaga damar kiranmu Qila ka saka a duba maka randa zan war ware auren shi ne sai ka dawo ko , to hankalinka ya kwanta aure ni Da na daura na warwareshi "
Wata razana yayi yadaga kai yana kallon daddy ,idanunshi sun qara yin jawurr bakinshi na kyarma ya ce " daddy why? "
By Walee
*WANNAN LITTAFIN NA BIYA NE ,
200 NE KUDIN SHIGA PAID GROUP DIN*
8081129487
Khadija Sabi'u
Monie point bank
A tura Receipt ta wannan number
DM : +22798999753
LIL PRINCE
{The story is all about love
Romantic
heart break and dramatic}
AID WALEE
The writer of
SAYYID RAJAT
And now
LIL PRINCE
TAP THIS LINK TO JOIN MY CHANEL
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
BISMILLAHIRRAHMANURRAHIM
..14
Wata razana yayi yadaga kai yana kallon daddy ,idanunshi sun qara yin jawurr bakinshi na kyarma ya ce " daddy why? "
" Aw rashin kunyar naka ya kai har ka tambaye ni mi ya sa ko ,idan kai baka da hankali sai a ka ce Ni ma ba ni da shi "
Mommy ta ce " dan Allah ka mishi huquri mu ji mi ya same shi ka ga fa duk ya rame "
Tsoki daddy ya yi tare da kauda kanshi
Bahijja da Mamah sun riga da sunsha jinin jikinsu ga AC amma sai faman zufa su ke yi
AMNAH POV:
Kuka Tasha sosai har idanunta sunyi qato, Ita ta rasa mike mata dadi, prince kam ta riga da Ta tsane shi
Auntie Ameerah ita ce keta bata baki ,Dan kowa na gidan ranshi babu dadi , Yay maleek ma da ya ji ,flight ya biyo ya taho Nigeria
Kowa kam ba qaramin tausayi Amnah take bashi ba
PRINCE POV:
" Daddy wallahi tun da na je na rasa gane mi ke min dadi ,kamar anyi formatting brain dina haka na ke jin komai, Da na fara qoqarin tuna abu sai kaina yayita min ciwo Kuma Allah ina sonta daddy , Daddy wallahi I Don
t want to loosing her, daddy I can
t live without her, I really love her daddy! The first time Da na fara ganinta ta taimake ni kuma tun a lokacin na kamu da sonta daddy , Mi ya sa a ka raba aurennan daddy ? " ,ya qarashe maganar voice dinshi na rawa
Kowa kallinshi ya ke suna mamakin wadannan maganganun da ga bakinshi , Lallai so Ba qaramin abu ba ne
A hankali ya miqe ya bar part din tare da nufar nashi
Ko daya shiga part dinshi bedroom kawai ya nufa tare da fadawa saman bed ko takalmi Bai cireba, wani irin gumi yake fiddawa , Ita kawai yake tunani ya na hasashen ya zai yi ya gan ta a yau , Da sauri ya fiddo waya ya dannanma jawwad kira, Cikin sa
a kam yayi picking call din
" Lil prince " jawwad ya fada ya na dariya
" Malam dan Allah turomin adress din gidansu yarinyar nan "
" Wacce yarinya kenan "
" Dan Allah Amaryata "
Dariya ya kece da ita tareda fadin " A masha Allah Harda wani cewa Amaryata but ba za ka tambayeta ba "
Cikin damuwa ya soma fada mashi duk abunda ya faru
Shima cikin damuwa ya ce " Prince why ka aikata mata haka kuma ka na ganin yarinya ce sosai fa sannan kuma ka yi mata haka sai ka bar qasar baki daya ma, gaskiya ba ka kyauta ba "
" Wallahi sai da ga baya duk na ke jin ban kyauta ba, wallahi Allah kamar an yi min wankin brain ko iyayena bani iya tunawa ,kai Azkhar ma bana iya yi , Tun da na koma na ke cikin damuwa jawwad, wallahi zan iya rasa raina Idan har narasa Amnah saboda ita din farincikna ce da kwanciyar hankalina kai ita din rayuwata ce baki daya , Tun ranar da na fara ganinta na fara qaunar ta jawwad, yanxu daddy ya ce ba zai yi komai ba sai dai ni da kaina na yi , Zan je na roqi iyayenta da su yafe min su ba ni ita "
Ajiyar zuciya jawwad ya saki sannan ya ce " na sani Dama ka na sonta do ne kawai dai taurin kaine irin naka ya hana ka , Sannan kuma ka dage da addu
a muma zamu taya ka insha Allah Bari na turo maka address din " , Bankwana sukayi sannan suka ajiye phones din
Ba dadewa yay jawwad ya turawa address din gidansu Amnah
Yana gani ya miqe ya fada toilet ya yi wanka cikin sauri ya fito ya shirya cikin wata farar shadda wanda lokacin ne kari na biyi da ya taba saka manyan kaya
Wannan fitinanne turaren ya shafa sosai sannan ya saka black cover shoes ,Wani mugun kyawu ya yi wanda baya musaltuwa abun sai wanda ya gani , Bedside drawer ya bude tare da daukar keys din sabuwar motarshi sannan ya dauki phones dinshi ya fita ya nata sauri
Misalin qarfe 12:39 ya isa kofar gidansu dai dai fitar motar aunty ameerah wacce zasu tafi Abuja ita da Amnah .
By walee
*WANNAN LITTAFIN NA BIYA NE ,
200 NE KUDIN SHIGA PAID GROUP DIN*
8081129487
Khadija Sabi'u
Monie point bank
DM : +22798999753 ku tura shaida ta wannan number
LIL PRINCE
{The story is all about love
Romantic
heart break and dramatic}
AID WALEE
The writer of
SAYYID RAJAT
And now
LIL PRINCE
TAP THIS LINK TO JOIN MY CHANEL
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
BISMILLAHIRRAHMANURRAHIM
......15
Gate keeper Bai rufe gate ba hakan ya ba shi damar antayawa cikin gidan
Wani irin qamshin turare ta ji wanda ta rasa ina tasan turaren ,hakan yasa ta lumshe idanu tana shaqar qamshin
Aunty Ameerah ta ce ko " waye ya shiga da motar nan mai mugun kyau " ,ba
a dade da fitowa da ita ba har ta zo Nigeria ko waye wannan ba qaramin shege ba ne
Ita dai ta na Jin aunty Ameerah amma ba ta ce komai ba
Su na isa Airport drivern aunty Ameerah shi ma ya iso ,kayan su ya kwashe masu tsaff tareda kai wa idan da,a saka kayan cikin jirgi
Key ta ba shi ya hau hanya su kuma su ka shige jirgi, dukda cewa wannan shine kari na farko da ta fara shiga
PRINCE
POV:
Sai da a ka mashi iso sannan ya shiga directly parlorn da suke cen yashiga baki dauke da sallama
Mamie da Abbie ne a parlorn haka suka amsa gaisuwarsa fuskarsu a sake
Abbie ya ce " ka zauna mana a kujera za ka gaji da zuqunni " ,a yar kunyace ya miqe ya hau kujerar sannan ya ce " Abbie mamie na zo ne dan in nemi yafiyarku A kan abun da ya faru "
Cikin damuwa ya ce " wallahi tin da na koma Paris na daina samun kwanciyar hankali komai nawa namance Narasa miyafaru hatta iyayena wlh namance , Sai rannan kawai aka kirani da new number daga Nigeria duk ina cikin yanayin, Tunda naji muryarta wallahi sai na ji kamar Ana mayarmin da abubuwa ,washegarin ranar tun safe nadawo Nigeria , Ina zuwa gida mai martaba ya fara min fada sai daga qarshe yacemin Wai an raba auren kuma wallahi mamie ina sonta "
Saukowa yayi ya koma saitin Abbie, gwiwowinshi a qasa tare da hada hannunshi sannan ya ce " dan Allah Abbie a mayar da aurenan wallahi ina sonta zan fada raina idan har narasata , Abbie mamie Amnah tawa ce ni kadai nima natane ita kadai ,ita ce raunina A rayuwa " ya qarashe maganar fuskarsa ta yi jawurr
Mamie kam wani irin tausayin shi ya kama ta ," Allah ya yi mana jagora " ta fada kawai
Abbie ya ce " a wancen karin munyi mata aure da kai ba dan ranta ya na so ba kuma ta yarda ta bi umarnin mu, Amma yanzu ka je da kanka ka neme ta duk yanda ku ka yi to Alhamdulillah a yanxu ma bata nan , shigowarka da mota su ma su ka fita qilama ka gan su "
" Innalillahi wa
inna ilaihirraji
un ya fada tare da fadin " yanzu ta ina zanje "
" Ka yi haquri ta qara hucewa sai ka neme ta ko " cewar mamie
" Tohm amma yanxu ta na ina ? "
Mamie ta ce " wallahi ba zan iya sanin ta qaita ccen wurin da suka tafiba ahalin yanxu sai dai idan munyi waya sai in ji su "
Ya salam ya furta cikin ranshi tare da miqewa jiki a sanyaye ya yi masu bankwana ya fice
Yafi 40 minutes a cikin motar ba tare da ya tayar da ita ba kanshi ya kifa zuciyarshi ba dadi , A hankali ya tayar da motar ya fice daga gidan cikin wani mugun gudu , Bai tsaya ko ina ba sai katsina guess in wata hotel dake cikin garin katsina , Room ya kama ya shige tare da sakawa dakin key , Bed ya fada yayi hugging pillow fuskarsa tayi jawurr ,idanunshi sun cenza kamanni
Wayarshi ya dauka tare da latsa power dinta ,wani picture dinta wallpaper din wayar , Ranar da yatafi da ita daga dakin mommy, a time din da zata shiga wanka Tana warware gashinta
Picture din ba qaramin kyau yayi ba ,ga gashin ya wani bazo gwanin burgewa
Abuja Nigeria
AMNAH POV
misalin qarfe 2:00 suka shiga cikin state dinsu Aunty Ameera , Gate man ya shigar da akwatin kayan har cikin wani katafaren parlor da ke gidan , Su ma shiga su ka yi bakinsu dauke da sallama ,wasu yan mata ne guda biyu zaune a saman sofa da ka gan su ka san rainon madara ne da ice cream
Wacce ke zaune da ga ita sai pink din Riga da wando ta ba zo gashin kanta tubarkallah Ta na da kyau sosai
" Laa ummu you are welcome " ta fada ta na miqewa ta rigo ta rungume ta, ummu " ta ce me too my zarah hope you are fine "
Ita ma dayar tashi ta yi ta na turo baki cikin sigar shaqwaba ta ce " ummu ni ba ki yi kewana ba ko ? "
Dariya ta yi ta rungume su su biyun sannan ta ce " na yi kewar ku mana ku dukan ku "
Dukan su kansu daya da ga ganin yanda su ke muguwar kama twins ne zarah da Sarah ba za su wuce 19 years ba su duka
" Tohm Allah yayi ma ku Albarka my twin
s, "
Ameen suka amsa a tare
Juyawa ta yi tana kallon Amnah da ta riga da ta fada cikin zurfin tinanin da ta saba
" Ummu kamar Amnah ko , ita ce Amaryar ko ummu " cewar sarah
Wani irin Abu ta ji ya soke ta a ranta sai dai ta dan saki murmushin qarfin hali
Ummu ta ce " yanzu dai duk ba wannan ba mu je mu zauna please "
Sarah da zarah su ka kama hannunta su ka ida shiga har cikin parlorn tare da zama saman sofa , Ma su aiki a ka saka su ka kawo masu girki mai rai da lafiya ,sai da a ka jera komai a dining room sannan su ka koma chan
Sultan chips ne da macaroni salad sai Pepper chicken da cucumber juice
Amnah kam Abinci yanzu ya daina mata dadin ci ,ji ta ke tamkar an canza mata rayuwa komai ba ya mata dadi ,qarama da ita an sake ta innalillahi wa
inna ilaihirraji
un ta fada cikin ranta ta na ta juya spoon
Sarah ta kalle ta sannan ta ce ummu " ko dai ba ta da lafiya ne na ga ba ta cikin wal-wala hope dai everything is fine "
" Mu gama sannan mun yi magana " Ummu ta ce " please Amnah forget about everything please I don
t want to see you in this bad mood "
A hankali ta dago idanunta ta kalle ta sannan ta ce " insha allah ummu "
" Yawwa my daughter Allah ya yi maki Albarka "
Haka har kowa ya gama ita kam bai wuci tayi 3 spoon na Abincin ba
KATSINA GUESS IN
HOTEL
Tun da ya tsirawa picture din ido ya ke ta kallo saidai idan lokacin sallah ya yi ya tashi ,ya kasa cin komai picture dinta ne abincin shi
" Ya rabbi na san a duk in da ta ke ba ta cikin yanayi mai kyau " Ya fada cikin damuwa
Wayarshi dake flight mode ya fidda tare da shiga call history ya gano number din data kirashi
Saving yayi da my pinky
Misalin qarfe 10 na dare bumber dinta ya soma kira,cikin sa,a tayi pickig call din
Shuru ba tare da da ta ce komai ba ,haka shi ma bai ce komai ba
Dukkaninsu Su na jin fitar numfashin juna, a tare zuciyoyinsu su ka yi wani irin bugawa kowane ya dafe saitin zuciyarshi
By WALEE
*WANNAN LITTAFIN NA BIYA NE ,
200 NE KUDIN SHIGA PAID GROUP DIN*
Via
8081129487
Khadija Sabi'u
Monie point bank
DM : +22798999753 for evidence
LIL PRINCE
{The story is all about love
Romantic
heart break and dramatic}
AID WALEE
The writer of
SAYYID RAJAT
And now
LIL PRINCE
TAP THIS LINK TO JOIN MY CHANEL
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
BISMILLAHIRRAHMANURRAHIM
..16
" Assalamu Alaykum " ta fada in her sexy voice,
wani irin shock ya kama shi sannan shi ma ya Amsa mata da " wa
alaikissalm barka da dare " ya fada in his silent voice
Ware idanunta ta yi jin voice dinshi, cikin dauriya ta ce " wake magana ? "
" Your husband " ya fada a taqaice
Wani irin marayan kuka ta saki mai taba zuciya sannan ta ce " kar ka sa ke kiran kanka da mijina Baccin cutar da ni da ka gama shi ne ka yi tafiyarka ka bar ni da ga qarshe ka sa a ka sake ni ka mayar da ni qaramar bazawara ko ? Allah ya saka min " ta fada Ta na kuka
Tashi ya yi da ga kwanciyar sannan ya ce " dan Allah ki daina kuka , dan Allah ki tsaya ki saurare ni pinky wallahi duk
kafin ya qarasa ta yanke kiran tare da yin blocking number din ta cigaba da kukanta
Zarah ta shigo dakin bakinta dauke da sallama ,da sauri ta qarasa kusa da ita tare da kama hannunta ta ce " sis miya faru , Dan Allah a matsayina na yar
uwarki kuma masoyiyarki jininki, ina mai baki haquri Akan abunda ya faru dukda akwai ciwo sosai amma ke musulma ce , Ki yi Imani da qaddara mai kyau da marar kyau please, idan ba za ki damu ba ki dauke ni a matsayin aminiyarki ki ba ni labari qila zan iya taimaka maki "
Rungume ta ta yi tsam a jikinta ,zarah ta ce " to bari zan zo na zauna ki ba ni Labari amma sai kin natsu kin samu peace of mind "
WASHEGARI
tun safe Alhaji Aliyu Mazawaje watakam mahaifinsu zarah ya dawo da ga America ,ummu da kanta ta shiga kitchen ta hada masu break mai kyan gaske
A halin gidan duka sun kammala harda Amnah, suna break suna fira kasancewar ya na da fara
a sosai babu ruwanshi da talaka ko mai kudi
A nan shi ne ya ke ta tsokanar Amnah har ta fara murmushi ,laptop dinshi ya sa a ka kawomishi nan ya kunnata ya shiga kira
Take fuskar wani hadadden guy ta bayyana ya na zaune a beach hannunshi dauke da mocktail ya na sopping da straw
Wani kwantaccen murmushi ne kwance a fuskarsa ganin family dinshi, sai da suka gaisa da Abbansu sannan aka juya laptop din yanda zai kalli komai
Kanta a qasa ta nata faman juya soyyan egg din ta qi ci
Idonshi ya sauka a kan ta ,wani irin sororo yayi yana kallon ta fuskarsa dauke da murmushi
Zarah kam tuni ta hange shi sai ta saka hannunta saitin laptop din sannan ta ce " hiii big bro "
Da sauri ya mayar da kanshi saitinta sannan ya ce " zarahna ya kike ,yarannan duk kunqara girma ko " ya fada ya na dariya " Ummu mi ye ki ke ba su haka " ,dariya kawai ta yi sannan ta ce " rainon Nigeria ne "
" Chafff ni dai kam ba zan dawo ba, yaushe za ku kawo min ziyara "
Daddy ya ce Amnah ke ma " ki gaishe da yayan naki mana, Taufiq ga Amnah "
In her sexy voice ,ta ce " Ina kwana "
Sai da ya lumshe ido sannan ya ce " kin tashi lafiya,? "
gyada kai ta yi Alamar Eh sannan ta kau da kanta
" Daddy ,mommy Ranar Monday zanizo insha allah " ya fada tare da fadin " yanxu zan je na yi aiki ne " ya na gama fadin hakan ya kashe kiran
Kowa kam murna yakeyi sosai musamman su zarah da sarah
( KAM A NA YI MU NA JIN DADI
AMMA PRINCE KA YI WA KANKA , NA GA ALAMUN WANI ZAI YI MAKA WUFF DA PINKY
, YA ZA TA KAYA ? , DA GA GANI KUMA TAUFIQ SABODA AMNAH ZAI ZO NIGERIA
, HHHHHH MU HADU A GABA )
Bye walee
Ayi haquri da typing din ba yawa wlh ban saba ba
*WANNAN LITTAFIN NA BIYA NE ,
200 NE KUDIN SHIGA PAID GROUP DIN*
Via
8081129487
Khadija Sabi'u
Monie point bank
DM : +22798999753 for evidence
LIL PRINCE
{The story is all about love
Romantic
heart break and dramatic}
AID WALEE
The writer of
SAYYID RAJAT
And now
LIL PRINCE
TAP THIS LINK TO JOIN MY CHANEL
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
BISMILLAHIRRAHMANURRAHIM
..17
Tun da su ka gama breakfast kowa ya miqe da ga dining din ma su aiki su ka kwashe komai a ka gyara dakin
KATSINA
PRINCE POV
Haka rayuwa ta ci gaba da tafiya prince sai da ya kwashe 2 weeks bai koma gida ba
Sai yau ranar monday ya koma gidan tun safe ,ya yi wani irin haske ga Rama duk ya yi
Mommy tun da ta saka idonta a kanshi ta ga yanda ya koma hankalinta ya yi mugun tashi
Ya na shiga part dinshi ya fada kan bed ya na juyi saboda duniyar ta daina mashi dadi baki daya
Knocking ya ji a na yi hakan ya sa ya yi saurin rufe ido kamar mai bacci
Turo qofar a ka yi baki dauke da sallama Zama tayi a gefen bed din sannan ta ce " tun ka na yaro idan Abu na damun ka na fi kowa saurin fahimta da gane hakan Ka tashi za mu yi magana "
a dan kunyace ya miqe ya na sosa kai alamar ya ji kunya amma sai ya fuske
" Prince ina ka shige ne ? ,why ka aikata abun nan ? duk da naji bayaninka amma baka kyauta ba "
A shagwabe ya daura kanshi a cinyarta ranshi babu dadi ya ce " Haba mommy wallahi na fada maku duk abun da ya faru amma shi ne daddy ya kama ni da duka "
Kanshi ta shafa a hankali sannan ta ce " to ka yi haquri sannan kuma wannan abun da na ji na san makirci ne duk da dai zargi zinibi ko da ya kasance gaskiya ne , Amma ka yi haquri Allah , ya kyauta "
" Ameen " ya fada sannan ya ce " mommy to pink
....... Wai Amnah fah ? Allah mommy ina son matata sosai "
" Ni yanzu babu yanda zan yi ban san mi zan ce maka ba ma A kan wannan Al
amari "
" Mommy she block my number fah "
Dan tabe baki ta yi kafin ta ce " Aw ka na da number dinta kenan ? ,yanzu abun da zan ce maka ka dage da addu
a da karatun Alqur
ani ka ji my son ? "
" In sha Allah mommy na , I will try my best "
" Yauwa to tashi ka yi wanka zan saka a kawo maka abinci da ga ganinka yunwa ka ke ji sosai "
Murmushi ya dan yi tare da rufe idanunshi
Tashi ta yi ta fita ta koma part dinta tare da saka ma su aiki su ka kai masa abinci a part din tare da gyara shi tsaff
AFTER 1 WEEK
ABUJA NIGERIA
Kwance ta ke a bedroom dinta sanye da riga da wando pink color sai wata yar qaramar cap wanda ya sa ta bazo kitson kalabar da a kai mata , Miqewa ta yi A hankali ta fita da ga dakin tare da Nufar kitchen dan ta girka masu breakfast
Arish potato ta fiddo Ta na ferewa ,A hankali a ke tako har a ka shigo kitchen din
Tsoro ne ya kama hakan ya sa ta tsorata har tayanke hannu
Cikin sauri ya qaraso wurin tare da kama yatsar yana goge mata jinin daya zuba da rigarshi fara sol
Cikin yar muryarsa mai dadi ya ce " sannu fah dan Allah ban san ki na a ciki ba that Is why ban yi sallama ba I
m sorry please "
A dan shagwabe ta ce " kar ka damu "
Wani irin lumshe ido ya yi sannan ya bude idanshi " to mu je na duba maki hannun ko ? "
" No ka bar shi za ni ida aikin breakfast ne "
Ido daya ya kashe tare da fadin " Can I help you ? "
Gyada mashi kai ta yi Alamar eh
Knife ta ba shi ya qarasa firar dankalin ita kuma ta daura pot tare da fara soya indomie
Sai da ya gama sannan ta ce " to za ka iya wankewa ko " ta fada ta na yar dariya
Shi ma dariyar ya yi sosai sannan ya ce " bari ki gani "
Ya na wankewa ya saka a basket sannan ya dauko wata pot din sannan ya saka A tukunya , Ita kama tuni ta gama dahuwar indomie ta ji vegetables sannan ta saka a chopping dishes ma su kyau ta ajiye a gefe , Nan ya tayata sukagama komai aka jera a dining , Duk abun da su ke yi a idon abba ya na hangen su da ga saman bene fuskarsa dauke da murmushi
" Am yay Taufiq zan shiga daki ni dai na gama " ta fada ta na yin gaba abunta
Har ta haye stairs ya na kallonta fuskarsa dauke da wani irin kwantaccen murmushi
Abba ya zo ta saitin idanun Taufiq tare da fadin " kamar fa ka kamu da son
.. " ya qarashe maganar ya na dariya irin ta su ta manya
Kowa ya riga da ya qaraso dining ita kadai ake jira
A hankali ta ke taku sanye da wata black abaya marar nauyi ta saka black flat shoes tayi rolling veil dinta ba qaramin kyau ta yi ba
Rufe idanunshi ya yi yana furta " ya salam miye yake shirin faruwa da ni "
Tun da ta qaraso qamshi mai dadi ya ke tashi gently ta zauna a saman dining chair sannan ta ce " Ina kwanan ku "
Ummu da Abba a tare su ka amsa mata sannan ummu ta ce " kin sha aiki sosai gaskiya , su kam wadannan yayun naki su na ta aikin baccin "
Dariya su ka yi su duka sannan ta ce " ay ummu ni da yay Taufiq ne mu ka yi " ta qarashe maganar ta na kallon gefenshi
Dariya ya yi sannan ya ce " yes ummu ni na koyar da ita yan da a ke yi shi ya sa ku ka ji qamshi na tashi wani abun ma sai kun saka a baki "
Ita dai ba ta qara cewa komai ba sukam su na ta hirarsu
KATSINA
PRINCE POV
Shiri ya ke ba ji ba gani ,body lotion ya ke ta faman shafawa, wardrobe ya bude tare da daukar wata bulbet maroon color da white T-shirt sai maroon trouser , Fiddo su ya yi da ga jikin hanger bakinshi dauke da addu
a ya saka , Black Handwrist da black shoes sai necktie maroon color Abun ba a cewa komai sai wanda ya gani , Gashin kanshi kam ya sha gyara sosai ga tsawo kamar na mace ,gashin kam har zubo masa yake a face hakan ya sa ko ganin face dinshi ba ayi sosai , Dressing mirror ya nufa tare da daukar wata yar qaramar kolba pink color Sai da ya bude sannan na gane Ashe lipstick ne irin na maza mai shegen kyau da tsada , Ya na saka ma lip dinshi take ya qara wani irin pink kamar a sace , Turare ya dauka Hogu boss ya feshe a jikinshi take dakin ya bade da qamshi , Glass ya saka sannan ya kalli kanshi a mirror tare da juyawa ya dauki phones dinshi ya bar part din baki daya
Saida ya gaishe da mommy da daddy sannan ya fito harabar gidan ya na tafiya cikin isa da Izza da ka ganshi ka ga jinin sarauta
Lafiyayyun motoci ne guda shidda guda ukku maroon guda ukku black
Wani ya qaraso da sauri gun shi tare da fadin " Sir we don
t have enough time mu na so flight din ya yi landing da wuri please "
Qara hade fuska yayi babu Annuri ko kadan a fuskarsa ya cigaba da tafiya har ya isa wuri
n motarsa
Ya na shiga body guards su ka rufa masa baya ,ba dadewa suka isa Airport
Kasancewar komai a shirye ya ke yan da shiga bai fi 10 minutes ba jirgin ya tashi sai Abuja birnin tarayya
Misalin qarfe 8:30
Jirginsu ya yi landing a Abuja , lafiyayyun motoci ne yan ubancan ga securities dayawa, Ya na fitowa bodyguards su ka zagayeshi har sai da ya shiga cikin wata qatuwar mota mai numfashi
By WLD
Love you all
*WANNAN LITTAFIN NA BIYA NE ,
200 NE KUDIN SHIGA PAID GROUP DIN*
Via
8081129487
Khadija Sabi'u
Monie point bank
DM : +22798999753 for evidence
LIL PRINCE
{The story is all about love
Romantic
heart break and dramatic}
By AID WALEE
The writer of
SAYYID RAJAT
And now
LIL PRINCE
TAP THIS LINK TO JOIN MY CHANEL
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
BISMILLAHIRRAHMANURRAHIM
..18
ABUJA NIGERIA
Wani katafaren wuri ne motocin su ka yi parking ,yan jarida sun zagaye wurin kowa ne a cikinsu ya na son magana da shi ga videos da su ke ta faman dauka Amma bodyguard da jami
an tsaro sun gama zagaye shi
9:00 ya samu shiga cikin katafaren gidan television din da suka gayyace shi
AMNAH POV
Tun da su ka gama break su ka koma a parlorn su dukan su su na ta hira
Abbah ya dauki remote tare da kama tashar Labarai , Ya na shiga kam ya iske An fara fira da Abdulhafeez Abdussalam [Prince]
Abbah ya ce " masha Allah ina son kallon firar matashin yaron nan young billionaire " ya fada ya na murshi
Ummu hankalinta ba ya wurin Ta na latsar wayarta daddy kadai ne yayi concentrating kallon
Fira su ke yi sosai game da manyan wuraren da ya ke da su
Firar Kamar haka..
" To yanzu yallabai companies dinka na motoci sun kai guda nawa a Nigeria "
Sai da ya dauki mintina sannan ya ce " ina da companies na mota kadai za su kai guda 5 a nigeria ban da na qasashen qetare ,sannan ina da companies na Rice ,Flour, Oil, da sauran su "
Masha Allah ya fada mai firar sannan ya ce " ka na yawan sadaka da kyautar manya manyan Abubuwa amma mi ya sa sauran ma su kudin ba sa yin haka "
" Eh to kowa da kalar na shi ra
ayin sannan kuma idan mutum zai yi kyauta ko sadaka sai da niyya maybe su ba su da ra
ayin haka "
" Batun Aure kuma fa mutane su na ta fadin ka yi aure amma a magan ganun mutane Su na cewa kun rabu da matar me za ka ce game da haka , yan da surutan mutane zai rage sannan kuma Ance mata dayawa yaran masu hannu da shuni Suna bibiyar ka amma sai kaqi kula su sai kuma ka auro yarinyar talakawa "
Wani irin bugawa qirjinta ya yi hakan ya sa ta jiyo Ta na kallo take wasu hawaye su ka fara ambaliya a fuskarta
Zarah kam wani irin murmushi ta saki ba tare da ta sani ba ta ce " ni dai wallahi ina son guy din nan ko zai riqa duka na "
PRINCE
Wannan duk rumors ne na mutane muna tare da matata yanzu haka ba ta Nigeria kuma ina son ta ita din tawa ce ni din natane dan nika dai a ka yo ta kuma ita ma dan ni a ka yo ta sannan kuma babu wata ya mace da za ta Sami wani gurbi a zuciyata Pinky ta riga da ta cike ko ina "
Yana gama fadin hakan ya ce " time ya yi da za ni wuce ina da appointment da mutane " sannan ya ce " mun gode "
Bai bar wurin ba sai da yayi masu kyauta mai tsoka sannan ya bar wurin
AMNHA :
Miqewa tayi ta bar wurin Ta na sakin kuka mai sauti
Ummu ta ce wannan yaron shi ne " Ex husband din AMNHA fa "
Turus Taufiq ya yi ya na kallon ummu fuskarsa ta yi jawurr ga wani irin mamaki da ya gama mamaye fuskokin mutanen da ke parlorn
Zarah ta ce mommy " why a ka raba aurenta da wannan guy din ummu? "
Taufiq ya ce " mum you mean ki ce min this small girl ta taba aure? "
Abbi ya ce " AA prince ne EX husband dinta? "
Yar dariya ummu ta yi sannan ta ce " dukan ku bari na qara ba ku labarin tun da ga farko "
Ai kam haka a ka yi sai da ta ba su labarin komai sannan ta ce " amma yanzu kun ji mi ya ce a cikin firarsa "
Miqewa Taufiq ya yi ba tare da ya ce komai ba ya nufi part dinshi
Ummu da Abba kam tattaunawa su ka shi gayi Akan maganar
Zarah kam kunyar duniya duk ta gama kama ta
AFTER SOME DAYS
Abroad
Zaune ya ke a wata resting chair a beach yana surfing shake milk idanunshi a rufe
Wayarshi da ke a jiye ya saka hannunshi mai kyawun gaske ga gashi ta ko ina yayi wani luff gwanin burgewa
A hankali ya fara saka number har sai da ta kai 11 adadin numbers din Nigeria
Gyada mai ya yi Alamar murmushi kasancewar fuskarsa tana rufe da mask da wani black glass amma hakan bai hanani ganin pink lip dinshi mai kyawu da Jan hankali
Saving number yayi da
my piyaar
sannan yayiwa number din message a WhatsApp kamar haka " Hii my cute piyaar "
Kasancewar a nigeria safiya ne kamar misalin 7 Am haka
Reply ta yi mishi ita ma kamar haka
" Hello, who am I chatting with ? "
" Someone else "
" Say something pls my piyaar "
" Who
s your piyaar?
" You "
" Mtwss "
Amnah " Pls don
t disturbing my life wallahi if you don
t tell me I will block your number "
" Calm down mana piyaar za ki san ko waye but not know "
" Ohk good "
" I love you so much piyaar "
Sai da ta duba message din ta share ba tare da ta yi mashi reply ba ta cigaba da hidimarta
Haka Rayuwa ta cigaba da tafiya prince ya koma Paris ya yi duk yin shi Ammah bai samu Amnah ba
Mata kam kullum cikin rigima su ke yi kanta
Dr salman an kai kudin Aurenshi shi da Islam haka shi ma Yay jawwad an kai kudin aurenshi shi da Rahama
Bikkin kam a time daya aka saka shi duka 3 months ne aka saka
Prince kam sarakuna da masu kudi su na ta kawomishi yayansu amma ya qi accepting ko daya
Ayi haquri typing ba yawa amma FANS kun ga abun da na hango
To who is that guy da ya yi ma Amnah message?
By WALEE
*WANNAN LITTAFIN NA BIYA NE ,
200 NE KUDIN SHIGA PAID GROUP DIN*
DM : +22798999753
LIL PRINCE
{The story is all about love
Romantic
heart break and dramatic}
AID WALEE
The writer of
SAYYID RAJAT
And now
LIL PRINCE
TAP THIS LINK TO JOIN MY CHANEL
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
BISMILLAHIRRAHMANURRAHIM
LITTAFIN NAN NA KUDI NE AKAN NAIRA 200 KACAL
ACCOUNT NUMBER
8131203918
Opay
Aisha Ibrahim Danjuma
This page dedicated to you my
Bayan Sati daya 1
Kamar kullum yanda guy din ya saba Yima Amnah text message na safe na rana na dare haka ya ke mata kullum ba ya gajiya kullum sai yayi
Yau din ma kamar haka ya fara jera mata
" Amnah I know you know I love you , I want you..
, I want you in my life , Not to play with your feelings , Not to hurt you , Not to use you , I want you , because I care about you , I want to make you feel happy , I want you to feel loved and special , I want you to feel safe and not alone , I want to help you,stand with you, and always be there for you , I don
t want to loss you in my life , I don
t want you for a time pass , I want you forever
my piyaar
Tun da ya fara mata message babu wanda ya fi shiga ranta kamar wannan ,hakanan ta fara sakin murmushi mai kyawun gaske
Sannan tamishi reply da " Nagode sosai but ina so na san ko waye kai dan Allah "
" Sanin ko waye ni ba shi da mahimmanci har sai na samu gurbi a cikin zuciyar ki piyaar "
Da ta karanta message din dariya mai sauti ya kubce mata har Ta na rufe fuskarta da pillow sannan ta ce " I don
t know why I am so excited to day "
" Hummm darling I
m waiting for your reply
Amnah : " Mi ka ke so na ce mana tun da ban san ka ba "
Haka su ka dauki hours su na faman chat
Su na a haka a kayi knocking door dinta, come in ta fada a taqaice ta cigaba da chat dinta
Sairah ce ta shigo baki dauke da murmushi sannan ta ce " Awwnn little sis fa I think kin fara soyayya ne yanxu saboda naga any time phone na hannunki ki na typing ki na dariya anya kau
Dariya ta yi tare da ajiye wayan gefe sannan ta ce " ni babu ruwana a soyayya ni da ki ka gan ni ko I hate love " ta fada Ta na wata irin dariya
Fira su ka dauka su na ta yi sannan sairah ta ce " la wallahi na mance yay taufiq ne ya ce na zo na kira ki ya na part dinshi "
Dariya su ka yi su duka sannan Amnah ta ce " zan je amma sai na yi wanka yanzu "
Miqewa sairah ta yi sannan ta ce " ki ce sai kin gama yi mashi kwalliya sannan ki ce " ta fada tare da barin room din da dan gudu
Dariya ita ma ta yi sannan ta shige toilet baki dauke da addu
Ta dauki lokaci sannan ta fito skin dinta sai qyallin shower gel ta ke yi
Mirror ta nufa ta dauki lotions dinta ta cigaba da murzawa a skin dinta , Sai da ta gama shafarta sannan ta shafa yar powder kadan a face dinta hadida daukar wani hadadden lipgloss ta shafawa lip dinta Kwalli da maskara ta saka ba qaramin kyau ta yi ba kasancewar ba ta shafa komai a face din sai lotion
Wata red din atamfa ta fiddo ta saka dinkin Riga da skete ,kallabinta ta daura simple sannan ta daura wani qaramin veil shi ma red
Flat shoes ta saka red color sannan ta saka turare ta dauki wayarta ta bar part din Baki daya tare da zuwa part din yay taufiq
Ta na qarasawa tayi knocking bell, sannan ta tura ta shiga Baki daukeda sallama
Zaune ya ke parlorn sanye cikin red din TShirt da black trouser Kayan sun haska farar fatarshi mai kyau da qyalli
" Ki zauna mana " ya fada ya na latsa wayarshi, zama ta yi sannan ta ce " yaya taufiq Ina wuni "
Wayar ya ajiye gefe sannan ya dan kalleta na some minutes sannan Ya ce " lafiya qalau " ya fada cikin sigar shagwaba
Yar dariya ta dan yi a ranta ta ce " ya na Acting sai ka ce qaramin yaro Wai har da shagwaba "
" To ba dole na yi shagwaba ba tun da ina gaban babyna "
Dan Zaro ido ta yi sannan ta ce " wa ce babe din Taka yay taufiq "
Dariya ya yi sannan ya ce " Amnah " ya fada ya na wani kashe ido daya
Ita kam wata kunyarsa ta fara kama ta hakan ya sa ta rufe fuskarta da hannunta
A hankali kuma ya nayinshi ya canza kamar ba shi ba sannan ya ce " Amnah "
Hannun ta cire ta dan kalleshi sannan ta mayar da kanta qasa tare da fadin " ma
am yay taufiq "
Innocent face dinta ya ke kallo sannan ya ce " I
m sorry ba na so na tuna maki da abun da ba kya so amma kiyi haquri kinji "
Gyada mashi kai ta yi alamar ta ji
" Shekar ki nawa " ya tambaye ta a taqaice
" Zanshiga 16 years ne "
Sosai ranshi ya yi ba dadi qaramar yarinya kamarta za ace anyiwa aure sannan kuma a ce an sake ta
" Ki na son Ex husband dinki Amnah "
Dara daran idanunta ta dago Ta na kallonshi hawaye sun cika idanunta har sun fara zubowa
" Subhanallah, wallahi I don
t want to see your tears ba zan yafewa kaina ba I
m sorry " ya fada ya na riqe kunnuwanshi Alamar ban haquri
" the first time Da na fara ganin ki wallahi ba na iya bacci ba tare da na gan ki my jannat , Wallahi ina son kin fiye da tunaniki , Jannat will you marry me ? "
A razane ta dago Ta na kallonshi idanunta cikin na shi
Sun fi 3 minutes Su na aikawa juna saqonni sannan ya miqe ya dawo kusa da ita tare da saka gwiwowinshi a qasa Yayi kneel down a gefen qafafunta
" Ki ba ni amsata jannat "
Cikin wata irin murya mai laushi da dadin sauraro ta ce " Yay taufiq I hate love "
" Why jannat "
I hate love, sometimes people ask me why???, Sometimes I just hate my life and all the decisions I made along the way , because that
s why I
m so much pain right now..? "
" Am glad to hear that jannat I promise to you I can
t live you, I want be with you forever
jannat , Tell me will you marry me ?" ya fada tare da bude wata yar qaramar drower yafiddo wani hadadden box da ya ji ado sai gyalli ya ke hadida wata yar qaramar pink din Rose sai qamshi ta ke yi
Box din ya bude take wasu hadaddun rings su ka bayyana da ya gold ne ziri da ka ganshi ka ga kudi da yan kam kamar da digon diamond da ga samanshi words ne guda biyu A&T ne rubu ce da ga sama
Rings din dukan su ba game gari bane ba da ka gani ka san da ga copany a ka yi su domin masoya guda biyu
Yatsun hannunta na tsakiya ya zirawa zabban guda biyu, ai kam ba qaramin kyawu su ka yi ba a hannunta
Idanu ta saka kawai Ta na kallonshi haka shi ma ita ya ke kallo bakinshi dauke da murmushi
Dayan hannunta ya kamo ya saka mata pink rose Din hadida kissing hand dinta
A hankali ya miqe tare da zama a chair din da ke facing dinta sannan ya ce " I
m not tired to looking your face but ki je ki huta kin ji darling "
Idanunta cike da hawaye ta shagwabe fuska alamar kuka
Da sauri ya miqe ya ce " na ce ba na son ganin hawayen ki dan Allah, mu je na kai ki "
Ba ta yi tsammani ba ya dauke ta cak ya fita da ita har suka fara safkowa stairs
Kunya duk ta bi ta rufe ta sannan A hankali ta ce " yay taufiq kar ummu ko Ab
.. "
ba ta qarasa ba ya saka yatsarshi saman lip dinta ya furta " shitttt "
Wayyo Allah soyayya dadi wallahi
Bari na ajiye ku kuma A nan mu hadu a Next page
By Walee
[15/07 00:18] Walee:
LIL PRINCE
By AID WALEE
THE WRITER
OF
SAYYI RAJAT
Free book
And know
Lil Prince: paid book # 200
Account Number
8131203918
DREAM PEN
SQUADS
YOUNG WRITERS
ASSOCIATION
********____________
********_________
__________________
Kunya duk tabi tarufeta sannan Ahankali tace yay taufiq kar ummu ko Ab
.. bata qarasaba yasaka yatsarshi saman lip dinta yafurta shitttt
Idanunta tadago Tana kallonshi hakan yasa suka fada cikin nashi
Haka sukacigaba da tafiya har suqa qarasa part dinsu batareda kowa ya gansu ba
Darling mie na ajiyeki ko na shigar dake, dan qaramin bakinta taturo sannan tace to ni daman bance ka daukoni ba
Murmushi kawai yasaki sannan yabude dakin ya ajiyeta saman bed yafito batareda yaqara fadin komai ba
Itakam da kallo tabishi har yafice daga dakin
KINGDOM
Zuly ce zaune itada wani hadadden guy Suna fira daga gani kasan firar soyayya ce
Dear a lokacin da nayita neman ki kina gudu na koh wlh jinayi bazan iya rayuwa babu ke ba
m sorry mana honey nace mudaina wannan maganar ko tafada Tana dan turo baki
Ohk to kema kiyi haquri yanzu fadamin wane time za,a turo mutanen fada suzo nan fadar a nemamin aurenki kawai wallahi koma daga saka rana a daura auren kawai
Chaff kamar dai banida gata ,kuma friends dina bazasuji dadi ba
Xulaiheart
Na,am yaya Ahmad
Kifadamin tsakaninki da Allah kina sona
Wani irin Abu taji acikin zuciyarta sannan tace wallahi yay Ahmad yanzu ina sanka sosai fiyeda tunaninta tafada idanunta na kawo ruwa Alamar kuka
Subhanallah yafada tareda fadin karkija Allah ya kanani mana dear hawayenki masu matuqar tsada Suna zuba sannan ya fiddo wani handkerchief mai kyau tareda miqewa ya qarasa har inda take yana gogemata qwallarta
Zuly kam taqara zama mutuniyar kirki tadaina bin shawarar momynta saboda Tasan ba mai bullewa bace
Bahijja ce tafito Tana kallon duk abinda sukeyi sannan ta tabe baki tace ohni ,sudai jinin sarauta wallahi mazansu da matansu sunada kyau
Dan Allah dubi kyan wannan guy din naji ance masarautar daura yake amma dai gaskiya yayi amma fah bai kai LIL PRINCE kyau ba
Masoyin bahijja ay dole na mallakeka ko ta halin qaqa tafada tana wani ahegen juyi kamar za
a juye gero a buhu
Sannan ya juya tanufi dakin mamah cikin sauri,tana qarasawa ta iske mama nata faman cin Kayan dadi kamar kullum yanda tasaba shiyasa gatanan shirgegiya
Uhm Mama Wai ya batin prince AA ne kinga fa aikin nan na farko kadai yayi har yanxu babu Alamar yarinyar nan sai batin aurena dashi ayi abunnan awuce wuri mukwashi daloli
Yanzu yaushe zakije wurin lamarudu kinsan aikinshi kamar yankan wuqa yake
Eh to mama amma nafiso mutafi tare,Aa idan nacika fita za
a sakamin alamar tambaya
Eh kuma hakane to bari sai gobe inje ko
Eh to Allah ya kaimu gobe ,ni duk rananr da kika mallaki AA ay mu munyi arziqi
Wallahi kam amma fa da mungama nashi aikin yayi sai mu fada kan uwarsa wallahi sai mun qasar da danginsu
Yo Wai su kullum cikin Cigaba suke amma mu ko oho yanzu kiduba kinga wannan shegiyar Rahama din Wai dan president zata aura
Mama tace kece ay akwai shegen muni kamar ubanki a gari
Turo shirgegen bakinta tayi sannan tace Nifa kibar zagin ubana
Fitar mai daga daki marar kunya fitsararriya mai kamada shegen ubanta
Ke kika koyamin komai ay tafada Tana barin dakin
Tsoki Tana ta koma ta konta
WASHEGARI
kamar yanda sukayi niyya zasuje wurin boka haka aka bahijja tashirya tasa driver ya dauketa suka fara tafiya har suka bar garin katsina
Wani qasungumin qauyene driver din yayi parking tasafka
Dajin shuru sai qarar tsuntsaye da namomin daji daka gani kasan qauyen ba qaramin hadarine dashi ba
Shikam driver da kallo yabita yana gyada kai yana tabe Baki sai faman juye juye yake alamar yanajin tsoron wurin
Nade rigarta tayi sama saboda ciyawu sunyi yawa wurin,wata yar qaramar bikki dake Chan cikin dajin ta nufa
Hayaki ne kawai ke tashi wurin da wata yar qara
Tana tafiya Tana juyejuye har taqarasa wurin bukkar
Tafiya tafarayi da baya baya har tashiga sannan tace sarkin bokaye barkanka da aiki babban shaidani
Boka yace tako Ahankali babbar shedaniya,uwarki muguwa shedaniya kema annamimiya yafada yana wata irin dariya
Shiga tayi tazauna tace lamarudu aiki nakeso Amin kamar yankan wuqa
Bakida matsala! Bakida matsala! Sai anyiwa sarkin Aljannu yanka nasan da mi kikazo
Amma aikin shi zaiyi wahala saboda yana tsaida sallah yana lazumi yacika kunsantar Allah
Amma yanxu zanyi baki turare kije dakinshi ki kunne kullum da daddare har na tsawo sati daya kinayi Kina kiran sunanshi amma fa idan kika bari wani yaganki hhhhhhhhhhhhhhh!!
Zaki haukace ko kuma kiyita zubarda jini ko kuma ki lula kibi duniya hhhhhhhhhhh!
Zero ido tayi sannan tace Boka babu Wanda za
a canza mai sauki dai
Wannnan ne mafi sauki saboda yana kusantar Allah shima wannan sai munsha wahala
Tashi kitafi karki sake ki waiwayo har kibar dajin nan I kuma kika waiwayo hhhhhhhh!
Da sauri tadauki magungunan daya bata tasaka a jakka sannan ta ajiye mashi makudan kudi
Cikin sauri tacigaba da tafiya har ta iso titi bata waigo ba
Wata irin qara taci a bayanta aikam ta zanbada da gudun tsiya tasaki jakka da takalmi tasamu tafada mota
Haki kawai takeyi tayima driver wani irin duka a kafadarsa sannan tace nace kabani ruwa nasha ko
Shikam driver ihuu yasaki yana juya wuya alamar yaji zafi sosai
Ruwan ya tillo mata yacigaba da tuqinshi
Walee
[18/07 22:43] Walee: LIL PRINCE
AID WALEE
THE WRITER
OF
SAYYID RAJAT
FREE BOOK
AND KNOW
LIL PRINCE
PAID BOOK
@200
Account number
8131203918
Opay
Aisha Ibrahim danjuma
_____
_____________
Ruwan ya tillo mata yacigaba da tuqinshi , sai da sukayi nisa sannan ta tuna tayarda jakarta a dajin nan
Kai kai tariqa kiran driver din ,baki ya turo sannan yace Wai miye ne Haba
Nabaro jakana a dajinnan fa idan mu kika gida zakije ka daukomin
Wallahi idan na tonaki bazakiji da dadi ba narantse Da Allah bazan koma ba yafada tareda Jan motar da gudu
Itakam shuru tayi bata qara cewa komai ba har suka isa katafariyar masarautar katsina
Koda tasafko daga mota tafara tafiya sai taga mutane duk Wanda ya kalleta sai ya maqale dariya
Saida ta kalli qafarta taga yanda tayi budu budu gashi babu ko takalmi
Tsoki taja mai qarfi sannan taqara sauri tashige bangarensu
Tana shiga sukayi kitubus da mama tace ke lafiyarki,humm kedai bari uwata wani irin Abu da ban taba gani ba yau shi nagani bakijiba kamar anamin kida a kai
Haka sukayita maimaita maganar Suna jajantawa kuma sannan daga qarshe mama tace ke ina magungunan
Humm yo ai da takalmin da jakar da magungunan Suna Chan nasaki nidai wallahi ko zankoma bayanzuba sai na huta
Kaishh amma wallahi Kedai wawiya ce sakarai sai kika yarda tafada tareda sakin uban Ashar
Aikin banza kudinmu munyi asara kenan
To mama bari kiji mai faruwa tafaru kuma nidai wallahi bazan koma ba yanxu dai saidai idan zakije namiki kwatancen wurin kije
Tana gama fadin hakan tamiqe tayi tafiyarta abunta
Itakam da kallo tabita Tana tabe baki
ABUJA NIGERIA
Zaune suke a parlor Suna firarsu sudukansu daka gansu kasan family ne mai cike da farinciki da kwanciyar hankali
Itakam Amnah tayi wanka tacanza mata cikin doguwar Riga marar nauyi tafara qoqarin safkowa har takusa qasa kawai kunya taji tarufeta hakan yasa tajuya zata koma
Ware idanu tayi ganinshi a gabanta,aranta tace yanzu fah naganshi a chan amma kuma gashi gabana
Kina aikin wane tunani har nawuceki baki ganiba
Dan murmushi tayi kafin taqarasa maganar ta yakama hannunta yafara safka stairs da ita
Itakam kallonshi take suka iso tsakar parlorn ,sairah tace Awwnn yaya Taufiq Anya bazance komai ba
Ke sairah miye naki aciki cewar zarah Tana qumshe dariya
Dan sunsan halin yayan nasu a kwai daukar fushi wani lokacin
Haka Rayuwa tacigaba da tafiya Amnah kam soyayya taraba mata hankali gida biyu gata yaya Taufiq gata kuma
AFTER SOME TIMES
Abbie yace yakamata ace ka koma wurin aiki hakanan taufiq kayi hutun kuma kahuta sosai ya kamata gaskiya
Eh kam gaskiya cewar ummu yakamata nakoma hakanan kacigaba da kula da dukkyarku
Shuru yayi kanshi a qasa yana tunanin idan yatafi kar wani ya kwace mashi Amnah dinshi
Ohk to shikenan Abbie amma zuwa rananr Monday sai nayi bucking flight sai nawuce amma Abbie kafin nan dan Allah uhm
Uhm..yafada yana dan sosa qeya yakasa cewa komai
Qarasa maganar ka mana kanata in
ina
No babu komai yafada yamiqe zai wuce
To dawo ka zauna ni inada magana ,zaman yayi kanshi a qasa sannan abbie yace kafin katafi Amnah zata koma makaranta sai tacigaba daga Koh SS2 ne ko 1 taqarasa karatunta
Amnah kaine Nakeso kamata jagora asamu babbar makaranta Anan Abuja sai tacigaba da zuwa kawai
Yaji dadin zata koma makaranta amma yana jin tsoro da fargaba kar tafara soyayya da wani gashi zai tafi amma babu yanda ya iya sannnan yace for shikenan abbie sai muje yau kawai ayi komai kaga sai tafara zuwa daga gobe
Eh hakan yayi Allah yayi maka Albarka cewar Abbie ,Ameen ummu tafada bakinta daukeda murmushi tace Allah yasaka maki da Alkairi
Abbie kam kashe mata ido yayi hadida daga mata gira guda
Murmushi tasaki hadida mayar mashi da wani kallo
Ganin haka yasa yamiqe A kunyace yabar wurin ,saida yaje part din su zarah ya sanarda Amnah tayi sauri ta shirya zasuje wani wuri sannan yanufi mashi part din
Saida yacire Kayanshi na sama sannan yashiga toilet yayi wanka yafito daureda towel,chest dinshi kwance da gashi gwanin burgewa
T-shirt yasaka sky blue color sai Ash din jeans ba qaramin kyawu yayiba yasaka Ash din shoes sannan yazabga uban turare yafito sai qamshi yakeyi
Key din sabuwar motarshi ya dauka tareda dita surrounding din gidan,parking space yanufa tareda bude wata sabuwar Mota Ash color
Moatar kam sai qyallin sabunta takeyi,wayarshi ya dauka yafara kiranta saida yayi 3 missed call sannan tadaga
m sorry yaya gani nan zantaho tafada cikin yar muryarta mai daukeda yarinta,murmushi kawai yasaki sannan yace Allah yakawomin ke lafiya
Sanye take cikin Ash color din Abaya wacce taji adon duwatsu masu daukar hankali sai qyalli sukayi tayi rollin veil dinta ga black hill shoes ga kuma black bag dinta ba qaramin kyau tayi ba
Waya takirashi cikin shaqwaba tace nifah yaya banganka ba
Kashe wayar yayi tareda fitowa daga motar yafara takawa, tutus yayi yana kallonta murmushi bayyane a fuskarsa
Ya Salam ya furta a cikin zuciyarshi ,yar hararar wasa tamishi tareda saka hannunta saitin idanunhi sannan tace yah taufiq mai kake kallone
Dan razana yayi kadan sannan yace fure
nagani mai kyawu inaso natsinkeshi nadasa Acikin gida nacigaba da kallo Kullum inajin dadi
Dariya tayi sosai Wanda ya bayyana fararen haqoranta da dimple dinta
Wai yaya taufiq ka iya abun dariya wallahi,humm kawai yafada sannan yace Kinyi kyau kamar tauraruwa
Ay kafini yin kyau kai kaga yanda kayi kamar tauraro,shima dariyar yayi sosai sannan yace kifadi gaskiya dai
Allah yaya Taufiq kayi kyau ga saje ga gemo masu kyau tafada Tana rufe fuskarta
By walee
[18/07 22:45] Walee: LIL PRINCE
AID WALEE
Allah yaya Taufiq kayi kyau ga saje ga gemo masu kyau tafada Tana rufe fuskarta
Ware idanu yayi yana kallonta sannan yashafa gemun nashi Yana murmushi
Allah ya shirya ki yafada tareda Jan hannunta suka nufi motar
Let din motar ya Fiddo sannan yasaka matashi a tafin hannunta
Ni zanyi driving din yah Taufiq, murmushi kawai yayi sannan yace shiga kigani motar nada kyau
Saida ta Leqa ko
ina sannan tace tayi kyau sosai Yaya ,tohm daga rana irinta yau na mallaka miki itahar abada
Ido tazaro Tana kallonshi tace yah mota fah,eh itadin fah tazauna taki sai acigaba da kaiki school da ita,yanzuma zamuje ayimiki registration zuwa gobe insha Allah zaki fara zuwa
Zancigaba dakaiki kafin next week zankoma Abroad insha Allah but nasan zanyi missing dinki
Itakam angama mata komai a wannan gidan sunsakata school datake mugun so bugu da qari ga kyautar mota anyimata
Wani irin tsalle tadaka ta rungumeshi sannan tasakeshi taruga da gudu tanufi parlor,cikin sa,a kam ta iskesu duk Suna nan
Fadawa tayi jikin sairah da zarah tanata qyalqyata dariya
Ummu da abbie da sairah da zarah kam duk kallonta suke sannan ummu tace ke lafiyarki kam
Ummu ya taufiq yasayamin mota sabuwa kuma zai sakani school
Sudukansu babu Wanda baiyi dariya ba harda gwalla
ganin yanda taketa murnar da bata tabayi ba tunda tazo gidan
Abbie yace congratulations hajiya Amnah ,Masha Allah Amnah Allah yasa Alkairi cewar ummu
Sairah da zarah sukace kicedai munyi mota suka fada suna tafawa
Itama Dariya tayi sannan ta gwada masu key din motar,Awwnn suka fada hadida qara rungumeta
Sairah ta amshi key din aka gwada wa su abbie da ummu suka saka Albarka
Aikam miqewa sukayi aka fara video har taqarasa wurin motar Suna mata videos
Wata video suka qara yimasu itada yaya Taufiq yana gwada mata abubuwa
Tunda sukayi posting a social media mutane suketa comment da like
Wani yace masha Allah yayi dacen mata kyakykyawa wlh she
s so innocent fah inama ace ni nasameta
Wani yace amma dai soyayyar nan daga gani sabuwar soyayyace ga saurayin nan cike da shauqi
Haka wasu keta posting kafin ka ankare video din tafara trending sosai Instagram,facebook,Tiktok
Innalillahi wa inna ilaihirraji
un,who
s that guy cewar Prince da yakalli video din
Account dinsu yashiga yafara kallon videos dinda sukayi posting ,tunda yafara duba comment din mutane idan twins sukayi posting dinta
Haushine yacikashi sosai yakashe wayar yamiqe yadauki keys din motarshi yafice daga office dinshi
Yana fita baijira maganar kowa ba yayima motarsa key dagudu sosai yabar wurin kamar bayasan ranshi
Koda yaqarasa horn yayi da qarfi,da sauri gateman din ya bude mashi gate yashigo
A parking space Yayi parking yafito motar ko rufeta baiyiba yatafi
Direct bedroom dinshi yanufa yacire suite din jikinshi yayi hanging dinta yafada kan be
ABUJA
Tunda suka shiga cikin katafariyar makarantar student nata hada hadar rayuwarsu
Office din PC suka nufa akayi komai hadida bata uniform din makarantar damuna books da bags sannan suka juya suka tafi
A hanya suka tsaya sukasiyi shawarma da Ice cream sannan suka dawo gida
Key din motar yabata yawuce part dinshi dan yagaji sosai
Itama part dinsu sairah da zarah tawuce sukaci shawarma da Ice Cream din
Uniform dinta suka taimaka takai room dinta,
PARIS
Misalin qarfe 3 nadare,Ahankali ya miqe bakinshi daukeda addu,ar tashi daga barci
Phone dinshi yajawo ya duba time,dan zaro ido yayi sannan yamiqe yashiga toilet
Walee
[19/07 20:15] Walee: LIL PRINCE
. 23
Phone dinshi yajawo ya duba time,dan zaro ido yayi sannan yamiqe yashiga toilet
Alwalla ya dauro sannan yafito ya baza prayer mat sannan ya kuna wan dan qaramin light
Salla yacigaba dayi a ko wace sujjada yana dadewa sannan ya dako
Bai tashi daga saman prayer mat dinba har saida gari yayi haske sosai sannan yashiga toilet yayi wanka yafito daureda towel a qugu
Mirror yanufa ya zauna a saman stool saida yadauki mintina sosai sannan yamiq yabude wardrobe
Wata yar T-shirt ce yasaka white color mai qaramin hannu sai black trouser Wanda iya gwiwarsa ya tsaya
Turare ya fesa kadan sannan ya dauki phone dinshi da aketa faman kira
Message ya tura sannan yafita daga bedroom din,dining place yanufa inda ya iske lafiyayyen breakfast yana jiranshi
Nan bread ne da liver soup sai yan snacks da tea mai kaurin gaske
Saida yaci ya qoshi sannan yafito yana kallon surrounding din gian masu aiki kowane yana aikinshi masu gyaran flowers ma kowa yana nashi aikin
Bangaren da yake motsa jiki yanufa,masha Allah wurin gwanin kyan gani
Phone dinshi ya ajiye sanna yacigaba da abunda ya kawoshi
Yafi qarfin 2 hours yanayi sannan ya ajiye sai sheqa zufa yakeyi
Qaramin towel aka miqo mashi ya tsane zufa sannan yasha coffee
Yana gamawa ya dauki wayarshi ya koma saitin swimming pool yana kallon ruwan ,qafarsa yasaka aciki sannan yashige cikin ruwan yacigaba da swimming a ciki
Shima saida ya dauki time sannan yafito ,yayi mintina sosai a tsaye gashin kanshi yanata digar ruwa
Ahankali yadauki wayarshi ya koma room dinshi ya fiddo wata black suit da white shirt,saida ya fiddo all Kayan da zai saka sannan ya qara shafa cream sosai a jikinshi ganin yanajin sanyi saosai
Saida ya shirya tsaf cikin wannan shigar black and white din nan Wanda bantaba ganinshi dashi ba sai yau
Ba qaramin kyau yayi ba ga glass ga watch abun ba a cewa komai kamar dan qasar har baa ganewa
Wani room ya nufa yana sakin murmushi, Kayan kidane iri iri masu kyawun gaske
Piano ya nufa yacigaba da kidanshi mai dadi tareda lumshe idanunshi wani dadi na ratsashi kasancewar kidan irin so silent dinnan ne mai kwantatr da hankali
NIGERIA
Misalin qarfe 7:30 Tafito sanye cikin uniform Red and white ga white socks farare dogaye sosai kasancewar skert ne da yar qaramar hijab
Bag dinta ta Goya a baya tafito Tana takin ta gwanin kyan gani
Ba qaramin kyau tayiba hakan yasa Ahalin kowa yake yaba kyan datayi tareda yi mata fatan Alkairi
Bye bye tamasu tafita dan Yaya taufiq nachan yana jiranta
Da sauri ta qarasa gaban motar ta iskeshi tsaye yana latsa wayarshi
Ji tayi bataji dadiba tabarshi a tsaye tun dazu,Assalamu Alaykum warahmatullah tafada tareda qarasa kusa dashi sannan tace yah taufiq Inakwana
m sorry pls na barka a tsaye tunda I kayi haquri
No karki damu ina key din,miqa mashi tayi ya amsa yanata kallonta
Pictures da videos ya bazamata kuma ba qaramin kyau tayiba
Sannan suka shiga motar yakaita harcikin school hannunsu riqeda na juna
Students kam duk wanda zai wuce sai ya kallesu,wata matashiyar yarinya wacce bazata wuce da,ar Amnah ba ta kalli yaya Taufiq take murmushi ya bayyana a face dinta
Sannu sister tafada Tana kallon Amnah,Shikam hade fuska yayi babu ko annori
Inkawana yaya Taufiq cewar yarinyar,baiyi mamakin ina Tasman sunanshi ba saboda yana social media sosai zata iya saninshi
Amnah tadanyi murmushi sannan tace A ina kika sanshi
Itama yar kyakykyawa ce ba laifi,a hankali tace A Instagram nake following dinshi shiyasa nasanshi sosai
Allah sarki cewar Amnah suka cigabada tafiya,forehead kiss yamata sannan tashiga class,baitafi ba saida tashiga ta zauna sannan
Juyawa yayi yatafi yabar makarantar baki daya
A gida kam ummu tace nikam fah yini daya banga taufiq ba yadaina shigowa parlor dinnan gashin inaso muyi magana dashi
Aikam Tana cikin maganar sai gashi yafado cikin parlorn baki daukeda sallama
Sannu da shigowa cewar ummu data tsareshi da kallo
A yar shaqwaba yace ummu kallon na miye fah,bansani ba tabashi amsa sannan tace kazo ka zauna zamuyi magana
Zama yayi a gefenta tareda kwantar da kanshi a cinyarta,ummi na gani ina saurarenki
irah tace Allah ummu yah T baya girma kice ya tashi ni zani kwanta
So ki tayar dani yafada yana harararta,baki ta turo gaba Tana gungunai
Wallahi idan natashi jikinki ne zai fada maki marar kunya talkative like a parrot
Kukanta tasanya kam saboda itace Autah shaqwaba take bazawa sanranta
Abbie yace sorry mamana shine talkative din rabu dashi ,
Daddy pls a chanza mana phones dan Allah,dariya Abbie yayi sannan yace mamana kenan to duka yaushe aka chanza phones din
Abbie dan Allah a siyamana iPhone 16 promace dan Allah sai batun Aiki nidai nafison naje na qaro karatu yanda zanshiga da qwarina Abbie
To shikenan tunda kinyi maganar karatu wace qasa zakuje,
Daddy nidai T
rkiye
nakeso Itakuma zarah Wai London takeso taje tayi bangaren low
Toh fah ga doctor sairah da kuma barrister zarah masha Allah Allah ya tabbatar da Alkairi
Na duba naga mi za,ayi amma kafin kutafi sai kunyi aure sannan
A zabure ta miqe tace daddy aure fah, yes shidin fah
Wata irin dariya Yah T yasaka harda riqe ciki, daddy yace to miye ruwanka dasu kai
No daddy babu ruwana but
..Aa ka qarasa mana
No babu komai fah dama shawara nace zarah da driver dinsu yakamata a hadata itakuma wannan uwar tsiwar mai kula da flowers
Zarah data qaraso yanzu Tana saurarenshi ,a tare suka hada Baki wajen cewa kaikuma da jimmala diyar baba mai wanke wanke ko
Dariya yayi yace No nida inada mata mi zanyi dawata kuma
To Sannu marar kunya cewar ummu,dan murmushi kawai yasaki bai qara cewa komai ba
*WANNAN LITTAFIN NA BIYA NE ,
200 NE KUDIN SHIGA PAID GROUP DIN*
8081129487
Khadija Sabi'u
Monie point bank
DM : +22798999753
LIL PRINCE
{The story is all about love
Romantic
heart break and dramatic}
AID WALEE
The writer of
SAYYID RAJAT
And now
LIL PRINCE
TAP THIS LINK TO JOIN MY CHANEL
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
.24
" To Sannu marar kunya " cewar ummu,
dan murmushi kawai ya saki bai qara cewa komai ba
Daddy ya ce " ke zarah ke ce babba but inaso a yi aurenku time guda dan Allah , Kowace ta cewa saurayin nata ina son ganin shi "
" wallahi Abbie ba ni da saurayi duk ba su min ba sai dai zarah doctor Fadeel ne yake sonta first born din gidan baffa khalid kuma Tanata yimashi wulaqanci kuma ita ma tana sonshi fah "
Dariya su ka yi sudukansu sannan Abbie ya ce " ke ku ma fah "
" humm Abbie zai zo soon in sha Allah " ta na gama fadin hakan ta ja hannun zarah su ka haye sama Suna dariya
Abbie yace " ka ga har na koresu su duka sai kuma kai wace ka tsayar mana a matsayin suruka "
Ummu ta ce " Taufiq miye tsakaninka da Amnah "
Wani irin dan iskan murmushi yasaki hadida lumshe idanu pink lip dinshi na qasa yadan cije sannan ya ce " Ummu , Abbie Amnah Masoyiyata ce kuma abun qaunta kuma muradin zuciyata kuma farincikina kuka rayuwata , Ina tunanin idan narasa ta wallahi za ni iya mutuwa "
Duk ido suka zuba mashi yanda yaketa zuba magana ido a rufe ga kwantaccen murmushi a fuskarta harda dimple
" Kai bani son rashin kunya fah "
A dan raunance yamiqe ya ce " wallahi ummu duk abunda na fada maku gaske ne , Tun ina Abroad Da mukayi video call na ganta naji tayi min harcikin raina banyi niyar dawowa ba amma ita ce tasaka nadawo wanda a yanzu banaso nakoma nayi nisa da ita "
Qwiwowinshi a qasa ya ce " ummu , Abbie dan Allah asakamana bikki da ita sai natafi da ita chan muyi zamanmu "
Abbie da Ummu duk natsuwa sukayi Suna saurarenshi sannan abbie ya dakatar dashi da fadin " Ba yanzu ba idan zaka koma wurin aikinka ka kula da dukiyarka kakoma idan kuma bazaka koma ba kayi zamanka "
" Aa abbie zan koma " ya fada a sanyaye tare da miqewa zai bar wurin
Abbie ya ce " yanzu kai tsakaninka ga Allah idan mukace eh mun yarda ka aureta anyi mata adalci kenan ? duka yaushe ta gama warkewa da ga halin namiji sai kuma yanzu ta sake komawa ,To sai tagama school ta shiga university koda level 1 ne sai a fara maganar aurenta lokacin ta qara hankali da waye wa "
" Babu damuwa Abbie Allah ya sa hakan yafi zama Alkairi "
Ameen suka fada a tare sannan shi ya miqe tareda barin parlorn
Qarfe 2:00 yaje ya dakko Amnah a school ,tunda suka fara tafiya baice mata komai ba hakan bai mata dadiba sai taga kamar ta cutar dashi ne
Cikin muryar kuka fuskarta tayi red Tana wasa da yatsun hannunta ta ce " yah taufiq kayi haquri idan na bata maka Rai ko kuma na takuraka " ta fada hawaye na zubowa a fuskarta
Da wani irin sauri yayi parking motar a gefen titi sannan ya juyo yana kallon fancy face dinta
Handkerchief ya fiddo ya cigaba da goge mata hawayen dake zuba a fuskarta sannan ya ce " Piyaar kar na sake jin Kin furta hakan dan Allah , Kawai kaina ne ya kemin ciwo " , hannunta ya saka cikin nashi Ahankali ya matso da fuskarsa kusa da nata har Suna jin lumfashin junansu
Hancinta ya na gogar nashi idanunta cikin nashi in a so silent voice yake fadin " Amnah zaki iya karbata a matsayin miji a gareki , Kina sona zaki iya zama dani ,Amanh I love you ,I don
t want to loose you in my life because I love you,I care about you and your everything , Yau nayi magana dasu abbie nace inaso ayimaba baiko dake sai nakoma dake Abroad amma sai abbie yace Wai ba haka ba kuma ba yanzu ba "
" Yah taufiq mi zai sa na ce ba na sonka ka bani kulawa ko wace iri,ahalin gidanku suna kula dani kun mayardani tamkar munfito a ciki daya , Yah taufiq kunshare min kuka na asanda nake tsananin damuwa musamman kai ,mi zai Hana na ce ina sonka , But aure dai yah taufiq bazan iyaba,wallahi tsoro nakeji " ta fada cikin wani irin kuka tareda mayar da kanta tajingina a seat din motar
Shima din mayarda kanshi yayi a jikin seat din yana jan lumfashi
A tare suka dago Suna sake kallon junansu
" ,Amnah idan nakoma Abroad ki kulamin da kanki dan Allah kinji " ya fada yana mai dan kwanta mata da hankali
*WANNAN LITTAFIN NA BIYA NE ,
200 NE KUDIN SHIGA PAID GROUP DIN*
8081129487
Khadija Sabi'u
Monie point bank
DM : +22798999753
LIL PRINCE
{The story is all about love
Romantic
heart break and dramatic}
AID WALEE
The writer of
SAYYID RAJAT
And now
LIL PRINCE
TAP THIS LINK TO JOIN MY CHANEL
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
" Insha Allah yah taufiq nagode "
" Don
t mine dear " ya fada tare da Jan motar suka fara tafiya ba dadewa suka isa katafaren gidansu
Suna isa kam babu kowa a parlorn bag dinta na a hannunshi suka isa
" Tohm ki je kiyi sauri ki watsa ruwa ki sallah sai kizo muci abinci na san kin gaji sosai , Da mun gama Sai ki kwanta ki huta Koh ? " ya fada yana tsareta da ido
Murmushi kawai tayi ta karbi bag dinta ta haye stairs,Tana shiga kam time tafara dubawa 2:30 dai dai sannan ta cire uniform dinta ta daura towel ta fada toilet bakinta dauke da addu
Shower ta kunna sai da kanta ya sha ruwa sosai sannan ta shiga birth tube ta yi wankanta ta fito sanye da rigar wanka
Doguwar hijab ta dauka tare da shimfida prayer mat tayi sallah hadida addu
oi sannan ta tashi ta saka wata T-shirt doguwa har ta wuce qugu sannan ta saka wando falazo
Kallabi ta daura sannan ta shafa perfume ta fito hannunta riqe da phone dinta
Ta na isa parlor ta iske yah Taufiq zaune a dining place yana jiranta
Qamshin turarenta kawai ya sanar da shi cewa ta iso hakan yasa ya dago kanshi ya kalleta fuskarshi dauke da murmushi
Ita ma murmushin tayi ta zauna ta na cewa " yah taufiq inawuni "
" Ki na lafiya " ya fada tare da miqewa yayi serving dinsu , Su n aci kam Tana bashi labarin school din
" Madallah to kinyi qawa kokodai but kin san most of the time friends Suna Hana karatu a makaranta , So ki dage kiyi achieving wannan matakin ki na ji "
" in sha Allah yay taufiq , Ay ka san class din mu daya da wannan yarinyar da kuka hadu da ita a school ta ce ta san ka "
" Ohk ita ma SS2 din ta ke ? "
Yes ta ba shi amsa a taqaice
" Madallah ki dage ki mayar da hankalinki kiyi karatu da kyau kinji banda biyewa shashashun qawaye "
" In sha Allah yaya "
Sai da su ka gama ya miqe ya ce " ni zan je wani wuri mi zan siyo maki "
" Aa yaya ba ni son komai kar kudinka ya qare ka ce ni ce "
dariya yayi sosai sannan ya ce " ai akwai su dayawa , zan siyo miki choclate da biscuit da Ice Cream " ya fada tare da barin wurin ba tare da ya jira amsarta ba
Murmushi kawai ta yi ta miqe ta koma dakinta saboda Ta san su sairah da zarah yanzu duk bacci sukeyi
Bed dinta ta hawo tareda daukar wayarta data ta kunna messages suka fara shigowa
Message din
.. shine farkon abunda tafara dubawa
" GOOD MORNING MY LOVE
, I hope when you wake up and read this it puts a smile on your face and makes your day ,Just letting you know that I woke up thinking about you and wish I was there laying next to you , Seeing your name pop up on my phone makes my day 10x better having someone like you to talk is the best feeling in the world , Hope you have a great day , Text me when you wake up , I miss you
Wajen 6:00 Am yamata message din
Wani irin murmushi ta saki wanda a text dinshi kawai take irin shi haka nan ta ke jin dukda bata taba ganin shi ba yana burgeta
Kusan kullum haka yake mata text message mai sanya ta farinciki a duk lokacin da take karanta text dinshi ko kuma Tana tunawa sai tayita faman jin dadi na daban
" Humm to Nagode sosai Ykk , ya Abroad din da fatan ka na cikin koshin lafiya
? "
Cikin sa,a kam yana online take ya maido mata reply tare da fadin " Ina lafiya ya Abuja ,ya kuma school din fatan lafiya Koh , ki kula kiyi qawaye na gari sannan ki maida hankali kiyi karatu sosai kinji ? "
Mamaki yayi mugun kama ta hakan ya sa tayi jigum Tana mamaki ta ce " to waye wannan , Ya na sane da duk wani moving dina kenan ? "
Kawai sai ta yi mishi reply da " wallahi Alhmdllh ay kasan yau nafara zuwa , in sha Allah , nagode sosai , Wane gari kake Nigeria ? "
Madallah ya fada sannan ya ce " na san kina mamakin ko waye ni ko "
" Humm " kawai tafada
" Humm kadai za ki ce ko "
Sai da ta duba amma ba ta mashi reply ba
my dream is to spend my life with you nice you can
t imagine how much I love you
sweetie, I always think of you I can
t stay a minute without talking to you everyday I keep holding my pillow thinking about you nice you are so precious to me ! You are my half I can
t be happy without you message me now I really want to spend some beautiful
moments together I will really love you*Amnah* I can
t live without you and I have forgotten everything about me, including her mind, nafi kowa sanki a duniyar nan ,Swee flower piey
*WANNAN LITTAFIN NA BIYA NE ,
200 NE KUDIN SHIGA PAID GROUP DIN*
8081129487
Khadija Sabi'u
Monie point bank
DM : +22798999753
LIL PRINCE
{The story is all about love
Romantic
heart break and dramatic}
AID WALEE
The writer of
SAYYID RAJAT
And now
LIL PRINCE
TAP THIS LINK TO JOIN MY CHANEL
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
FREE
..26
Shuru ta yi Tana nazarin wani Abu daga message din na shi " Ko dai yaya prince ne wannan ? , Kash , jin kanshi yayi yawa ba zai iya min message dinnan ba "
Red Heart
kawai ta tura mashi ba tare da ta ce komai ba ta kashe datarta ta kwanta Tana nazari mai zurfi har bacci ya dauketa
Ba ita ta tashi ba sai bayan sallar magrib da zarah ta shigo ta tayar da ita
" Ke ki tashi surutan miye kikeyi haka cikin bacci ki tashi ki yi sallah "
A hankali ta bude dara daran idanunta miqewa tayi ta ce " an yi la,asar aunty zah "
" Chaff a gaishe ki Amnah to an gama sallar magrib na ga ban ganki ba shiyasa nashigo naga lafiya "
Ya Salam ta fada Tana dafa kanta sannan ta miqe tanufi toilet ta dauro alwallah , Prayer mat daman yana nan ajiye hijjab ta saka doguwa ta cigaba da sallah , Ba ta tashi da ga saman abun sallah ba sai da tayi Isha
i sannan
Turo kofar a kayi Baki daukeda sallama
alaikumussalam tafada ta cigab da azhkar dinta, shigowa yayi yazauna gefen bed dinta hannunshi daukeda ledodi
" Yaya Taufiq barka da dare " ta fada Tana miqewa daga saman carpet din
Ita ma stool ta jawo ta zauna Tana fessing dinshi , ledar ya nuna mata sannan ya ce " na cika alqawali sweetheart "
Hannunta ta saka ta rufe face dinta sannan ta ce " nagode yay taufiq "
" Kar ki damu " ya fada ya miqe har ya kai kofa ya jiyo ya ce " da kin gama abun da ki ke yi sai ki kwanta kin san akwai school Koh ? "
" To yah nagode sosai Allah ya saka da Alkairi "
Fita ya yi ba tare da ya ce mata komai ba
Ita ma parlor ta fita da ledar Bakidayanta ta iske su ummu da zarah da sairah Suna kallon wani American film
Baki dauke da Sallama ta shiga " ummu Barka da dare " ta fada tare da ajiye ledar a qasa itama ta zauna qasa , Ledar ta bude ta fiddo ice cream za tasha ita ma zarah qasan ta dawo tazauna suka fara ciye ciye haka itama sairah
Ummu ta ce " ku dai kun bani dashan Kayan zaki wallahi ,Sam bazan laminci hakan ba " ta fada Tana miqewa tadauki na cikin ledar ta kira yar aiki ta saka su a fridge
" Ku bakwa tsoron ma zaki ya maku illa a jiki dan Allah "
su dai dariya kawai su kayi su ka cigaba da ciye ciyensu
9:00 nayi ummu ta ce " Amnah ki je ki kwanta saboda gobe akwai school ko , dama taufiq ya ce min kar na bari ki shantake da Fira saboda kar ki makara "
" Ohk to shikenan ummu sai da safe " ta fada Tana miqewa
" But Amnah ba ki ci abinci ba fah namance "
" Aa ummu na qoshi fah cikina a cike ya ke "
" Ba kya son cin abinci maybe sai na fadawa yayan naki kamar kin fijin maganar shi "
Dariya ta yi sosai ta haye stairs yayinda suma su ke ta dariyar
*WANNAN LITTAFIN NA BIYA NE ,
200 NE KUDIN SHIGA PAID GROUP DIN*
8081129487
Khadija Sabi'u
Monie point bank
DM : +22798999753
LIL PRINCE
{The story is all about love
Romantic
heart break and dramatic}
AID WALEE
The writer of
SAYYID RAJAT
And now
LIL PRINCE
TAP THIS LINK TO JOIN MY CHANEL
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
..27
BISMILLAHIRRAHMANURRAHIM
Dariya tayi sosai tahaye stairs yayinda suma suketa dariyar.
Dakinta tashige sannan tafada toilet ta watsa ruwa tafito daureda towel.
Direct wardrobe tabude tafito da kayan bacci tasaka tareda kashe light din dakin sai hasken lamb kawai.
Wayarta tadan latsa tayi chart sanna tayi addu
a ta kwanta.
Mukam munce a kwana lafiya.
WASHEGARI
Qarfe 7:30 a school tayi masu, kamar jiyama haka akayi shine yarakata har cikin school.
Yarinyar jiya ce Tana tsaye inda suka hadu jiya, haka yauma Tana nan tsaye wurin.
Bakinta daukeda murmushi taqarasa wurinsu tace "yaya Taufiq da qanwarsa kokuma budurwarsa,tohm Inakwana?" tafada Tana dan kallonshi kadan.
Bai amsa mataba yacigaba da magana da Amnah,"sweetheart kidage kiyi karatu banda biyema friends kinji?".
"Insha Allah yah T
! but baka amsa gaisuwarta ba tunda fah tace tasanka".
Dan kallon gefenta yayi sannan yace "lafiya" a taqaice yana wani murtuqe fuska.
"Sis a wane class kike?"
Murmushi Amnah tayi tace "A Ss 2 nake, kefah?"
"Ayyah ina a Ss 3 ne,miye sunan ki?".
"Amnah!"
"Nikuma sultana"
"Masha Allah Nice name"
"Thank U" cewar sultana.
"Don
t mind" fadar Amnah
"Ki tafi class ina gani Koh?"murmushi tayi tace "Toh yay T bye" tafada Tana waving dinshi.
Shima waving dinta yayi,tashige shima ya juya zai tafi.
Fuskarta cike da rauni tabiyoshi tareda fadin, "Yay taufiq dan Allah katsaya muyi magana"
Harara ya watsa mata yawuce abunshi.
PARIS
zauniyarshi yake dakaga face dinshi kasan yana cikin natsuwa sosai,hankalinshi a kwance yake.
Wani irin kyawu da kamala duk sun bayyana a tsantsar fuskarsa.
Sajenashi kwance luff a fuskarsa,ga dan qaramin ba
in lips dinnan kamar asace pink sosai.
Gashi kam sai karantse mace ce,ga shining dayake mugun yi.
Wayarshi ce tayi ringing ,Ahankali ya mayarda kallon nashi a screen din wayar.
Murmushi yasaki yadauki wayar tareda fadin "Ango kasha qamshi fah"
"Haba yaya AA Nifa yanzu kunyarka nake tunda kazama In-law dina"
Dariya sosai prince yayi Wanda ya qara bayyana tsantsar kyawunshi,cikin sexy voice dinshi yace "munafiki! indai Dagaske kanajin kunya na to idan aka daura auren ranar da aka kaimaka amaryar bazan yarda ka kwana ba sai kayi 2 days to 3 ma"
"Chaff Allah ya kyauta! so kake nayima Baby na laifi nabarta ita kadai? wallahi mutuwa kadai zata Hanani kwana ingaya maka"
"Chaff yarinya kamar Ramcy dina, wazai yarda yayi wasa,Amma tunda yarinya ce sosai zanbita Ahankali yanda komai saizomin da sauki"
"Wallahi jawwad bakada kunya! ina salman ne Wai kwana biyu banajinshi ko shima Amarcin aketa fama tun kafin ma adaura auren?"
"Hhh bari nahada mana compress, nasan yanachan yana fama da almakashi shi sarkin theater"
Dariya Prince yayi batareda yace komai ba , cikin sa,a kam suka samu salman dake zaune shima a office din nashi
Dariya yayi yace "ha
a za big bro ne da kanshi" yafada yana dariya.
Prince yace "angwaye sannunku fah"
Salman yace "to tunda kai ka kasa mu sai muyi,wallahi saikaji nace kataho Suna dan lamarin ba wasa but zanibita a hankali saboda ba qaramin tausayinta nake ba"
"To duk najiku marasa kunya, ku aure Koh?"
Salman yace "Toh tunda kai kafi san zuqar Lipton da lemon kullum"
"Humm" kawai yafada tareda sakin wani Malalacin murmushi yace "kudai akeji"
"Nidai nagaji zantashi a office"
"Dama zama kayi yarage maka kewa ingaya maka"
Dariya yayi yace "No zan tafine kawai gidana"
"Kodai ka
ajiye baturiya ne?" jawwada yafada yana dariya.
"Aa mamar baturiyar na
ajiye Baki daya,ni wallahi bazan taba san wata mace ba idan ba darling mie ba" yafada yana dariya.
*WANNAN LITTAFIN NA BIYA NE ,
200 NE KUDIN SHIGA PAID GROUP DIN*
8081129487
Khadija Sabi'u
Monie point bank
DM : +22798999753
LIL PRINCE
{The story is all about love
Romantic
heart break and dramatic}
AID WALEE
The writer of
SAYYID RAJAT
And now
LIL PRINCE
TAP THIS LINK TO JOIN MY CHANEL
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
WANNAN PAGE NAKU NE STUDENTS OF NCDSS CLASS OF 2025
Ya Allah ya albarkaci abunda Muka karanta yabamu sa
a yasa nufa sakamako mai kyau wallahi nayi missing All show dinku da drama dinku sosai
"Aa mamar baturiyar na
ajiye Baki daya,ni wallahi bazan taba san wata mace ba idan ba darling mie ba" yafada yana dariya
Shikam salman Dariya yayi sosai sannan yace "yo kuma kayarda kayi sakaci da ita?"
"Aikam dai tunda gashinan yarasa, kuma wallahi maza zasuyita rububi har wani yayi wuff da ita
Tsoki yaja yace "ay ita din tawace nikadai, haka itama ni natane ita kadai, munzama qaddara daya nida ita"
Dariya sukayita mashi sannan salman yace "Allah dai ya kyauta gaba, mudai kam shigewa zamuyi daga ciki"
"Yan iska Kunan sai ku kama yayan mutane ku
" bai qarasa maganar ba yayita dariya.
"Yo ai halalinmu ne, kuma so kake Allah ya kama mu? wallahi sai munji zaki and wannan madar ko ya kace salman?"
Suduka dariya sukayi sosai sannan suka kama wata firar.
Primce yace "Wai Saura wata nawane bikkin"
"1 month yarage" cewar salman.
"Ohk Allah ya kaimu lokacin da rai da lafiya"
"Ameen ya Allah! amma fah akwai party kuma dole kazo"
"Hhhhh Allah zandaiyi abunda zanyi bazanje party ba, mata su dami rayuwata"
"Su Matan yanzu wani lokaci basuda class Wai da sunga namiji sai suwani tsaya Wai ayi picture abun nabani haushi wallahi"
"Yaza
ayi tunda haka suka ga yafi masu"
"Humm Allah dai ya kyauta"
"Ameen! nidai zantashi office nagaji ne sosai sai anjimanku"
Bankwana sukayi sannan suka kashe wayar kowa yacigaba da hidaimar rayuwarshi.
Bayan kwana biyu.
Kamar kullum yah Taufiq ne yake kai Amnah school,amma yau bazai samu damar hakan ba.
Saboda yaune zai koma Abroad, babu yanda ya iya kuma,baiji dadin hakan ba dan yana tunanin
idan yatafi wani zai amshe mashi ita.
Saida sukayi Fira sosai da daddare sannan yaqara bayyana mata soyayyarshi a gareta tareda sanarda ita idan har yarasata zai iya mutuwa.
Itakam hakan ba qaramin tayar mata da hankali yayi ba.
Yau tayi shirin school yafito da shiri yayi tsaff kamar a sace ,kallonta yakeyi babu ko kyafta ido sai kyakykyawan murmushi dake kwance a fuskarsa.
Itama murmushin tadanyi sanna tace "Yah taufiq kayi kyau sosai wallahi"
"Kinfini yin kyau Amnah"
"Ni a'a, nidai zantafi school ma"
"Ay kowace kalar shiga kikayi kina yin kyau saboda ke kyawun Acikin jinin jikinki yake"
Murmushi kawai tayi tace "ni karka fasamin kai"
"Wallahi dagaske nake but yau ni zan kaiki school dinma"
"Idan kayi missing flight fah?"
Dariya yayi sosai sannan yace "bari kiji namiki wata waqa ma"
*Akanki zansaka ciggiya saidai banida shaida ko daya *
*Dasanki zan iya mutuwa saidai inada dalilin rayuwa*
*wayyo ni wayyo duniya soyayya tamini mugun mamaya *
*Abunda bantaba sama kaina ba gashi yau inatayin bibiya *
*Gashi zanyi missing flight
"Na mance sauran, but kinji dai ko sai dai ni nayi missing flight din Wallahi amma sai na kaiki"
"Kagafa yay taufiq katafi kayi aikin ka dan Allah kadama nasa kayi missing jirgin,Yauwa kuma ka iya waqa sai kace kace"
Dariya yayi yace "na iya mana amma ba sosai ba kuma nafara iyawa ne dan nariqa yimaki kiji dadi"
Dariya tayi tace "nidai kam natafi kar nayi late""Jira mutafi tare sai nawuce idan munkaiki koh?" su zarah da
sairah ne suka fito cikin wata Brown Abaya mai kyau da tsada.
Gwanin burgewa twins gashi sunyi kyau sosai ,shoes da bag da yanda sukayi rolling duk iridaya
"Wow wallahi sisters kunyi kyau sosai! Wai kunganku kuwa gaskiya ayimaku pictures"
Sairah ta miqo wayarta qirar iPhone 16 promax da abbi yayi surprising dinsu da ita jiya.
"Masha Allah wayan fa yayi kyau sosai" "Ai kema naki na nan zuwa dakin gama school insha allah"
Dariya tayi sannan tace "Aa aunty zarah wannan ma ya isheni"
Pictures tayi masu su biyu sannan suka saka taufiq a tsakiyarsu aka masu.
Sairah tace "kema shiga namaku"
"Aa ni basai nayiba school zantafi"
"Ok popppopppp"
Babu yanda basuyi da ita ayi masu pic ba amma taqi yarda.
Haka yayowa iyayenshi bankwana sannan suka mishi addu
a da fatan Alkairi.
Gaban mota yashiga Sairah da zarah da Amnah su kuma a baya har suka qarasa bakin gate din makarantar su.
Fitowa yayi a motar,yayinda itama tafito,kallonta yake sosai fuskarsa daukeda rauni sosai.
"Yah taufiq ka kwantar da hankalinka insha Allah babu abunda zai faru Insha Allah"
"Allah yasa ,dan Allah ki kulamin dakanki Amnah kinji? banasan narasaki dan Allah".
Insha Allah tafada idanunta cikeda ruwan hawaye,sultana ce tafito daga harabar school dinsu ganin har yanzu yay Taufiq datake mutuwar so basu qarasoba.
Idanunta suka fada cikin nashi shima nata a nashi,da sauri ya kauda idanunshi sannan yace "zonan please"
Hannun Amnah yakama tareda fadin "sultana ki kulamin da ita kar kibari kowa ya taba min ita dan Allah! Ina qaunarta sosai fiye da kaina"
Sultana taji haushin hakan amma sai ta fauze ga kuma jindadin yau yakira sunanta har yana hadata da Allah
"Insha Allah ya taufiq zan kula maka da ita har sanda zanbar school dinnan ko na gama zan nazuwa kawo mata ziyara"
Itakam duk kallonsu take batare da tace komai ba,zarah tafito tareda fadin yah T har yanzu Baku gama bankwana
Bata qarasa ba tace "laa sultana ko?" "yes kekuma sairah ko zarah" tafada Tana dariya sannan tace "kinsan ku twins ba
a gane ku amma ina sister din taki?"
Tana cikin mota bari nakirata,knocking glass din tayi sairah tafito
Saida suka gaisa da sultana sannan sukayi pictures sudukansu
Bankwana yah taufiq yayima Amnah tareda Sakar mata da wani soft kiss on her forehead
Su dukansu duk kunya takamasu Shikam ko ajikinshi, sannan yashiga mota suka tafi.
Itama da dariya tashiga school ita da sultana, Suna tafiya suna hira har suka qarasa class kowa yashige nasu.
Airport
Suna isa babu dadewa flight dinsu yatashi sannan driver ya mayar dasu twins gida.
Tagging account din sultana Terheer sukayi sukai posting pictures da videos din dasukayi.
Mutane suka fara comment sosai ,wasu suka ce "dama yarinyar nan saida tayi duk yanda zatayi tahadu da guy dinnan yau Allah yayi".
Kowa da kalar comment din dayake yimasu
Itama Suna tashi daga school driver dinta yazo daukarta amma bata tafi ba saboda driver din Amnah bai qaraso ba.
Suna ahaka sukayi exchanging phone numbers din juna.
Sultana Tana komawa gida cike da farinciki tafada jikin Mamie dinta.
Gidansu kam qaton gaske ne, iyayenta Suna da kudi sosai.
Itace kadai Allah yaba iyayenta hakan yasa suke mugun santa,bata da Aminiya samada mahaifiyarta.
Komai nata Mamie tasani hatta sanda takewa ya taufiq Mamie tasani.
"Sultana yau kuma farinciki kikeji sosai to Alhamdulillah,yau miye yafaru kin hadu da taufiq din ne, kuma dai banda abunku yaron zamani Wai daga ganin guy a social media sai kice Wai kinaso Allah yashiryaki"
Sultana tace haba "Besty dan Allah haka zakice koh,to yau yah taufiq har magana yayimin yace "ga Amanah qanwarshi yabani dan Allah na kula mashi da ita sosai yana santa fiye da kanshi"
"But besty I think she
s not his sister"
"To Wacece?"
"Inaga cousin dinshi ce, yakesanta amma Allah mamie kamar bata sanshi"
"Kuma sai daga bayannan suka fara posting dinta a IG! nasan bata dade da dawowa gidansu ba"
"Daga zuwanta har yabata kyautar mota sabuwa danqareriya"
Mamie shiru tadanyi sannan tace "amma kina ganin zakicigaba da sanshi baisan kinayiba? kuma ke dakanki kikace yana san Amnah sosai"
"Eh mamie amma kinga bamusan mi gaba zatayiba, ki cigaba da tayani da addu
a kinji qawata?" tafada Tana dariya
Itama Mamie Dariya tayi sosai sannan tace "yanzu dai kije kicire uniform ki yi wanka kiyi sallah, sannan kici abinci ki kwanta kihuta brain dinki tasamu hutu Dan Allah".
"Ohk my lovely friend
! but Mamie yaushe dad zai dawo ne? nayi missing dinshi kinga duk jiya bamuyi video call ba"
"Zan fada mashi Kinyi missing dinshi sosai, nasan zai dawo ko baiyiy niya ba, saboda yasaki kiyi farinciki".
Amnah tunda takoma gida fuskar data gani yasa tashiga mamaki marar musaltuwa.
By walee
*WANNAN LITTAFIN NA BIYA NE ,
200 NE KUDIN SHIGA PAID GROUP DIN*
8081129487
Khadija Sabi'u
Monie point bank
DM : +22798999753
LIL PRINCE
{The story is all about love
Romantic
heart break and dramatic}
AID WALEE
The writer of
SAYYID RAJAT
And now
LIL PRINCE
TAP THIS LINK TO JOIN MY CHANEL
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
Wannan page nakune yan lil Prince paid group
Nagode sosai da comment naku yanamin dadi musamman Aminatu
Amnah tunda takoma gida fuskar data gani yasa tashiga mamaki marar musaltuwa.
Da gudu tafada cikin parlorn sai dariya takeyi, "Wallahi I really miss you yay maleek dina yakake ya turkey
din?"
"Alhamdulillah" yafada yanata sakin murmushi mai dadi yaga abun qaunarshi Amnah.
"Ya surutu kindaina ko? naga kin girma Kinyi hankali,Allah yasa yabi jiki, fatan duk tsalle tsallen nan kindaina shi?"
Dariya tayi tareda dan turo Baki tace "to Wai yay maleek kana nufin banida hankali koh?"
Ummu da ta safko tace "ke kitashe shi hakanan kinsan su yan qasar waje basu saba da wahala ba" tafada Tana dariya.
"Wallahi ummu nayi missing dinshi sosai ne".
"To ay gashi nan yau sai ki cinyeshi" sairah dake zaune qasan carpet kusa da qafa funshi tace "Wayyo ummu wane kalar tacinye shi?"
"Allah Amnah jeki kicire uniform kihuta" Aikam ummu batace komai ba tayi murmushi tahaye stairs.
Amnah tace "su auntie sairah uhm uhm bari dai nayi shuru" tafada Tana dariya tareda hayewa stairs Tana dariyar.
Juyowa yayi ya kalli sairah yace "to sai ki dawo ki zauna Koh?"
"No yah maleek nanma yayi fah" kinajin tsorona ne?" yafada yana tsareta da ido
Wani irin kwarjini yayi mata hakan yasa tayi saurin yin qasa da idanunta.
"Kunya Koh? to ni tafiya zanzo nayi, duk yanda kika matsamin da nazo amma kinkasa ko hada ido dani"
"now dai katsina zanwuce zuwa Friday zankoma"
Cikin shagwaba sairah tace "yah MK sai katafi yanzu ko abinci bakaci ba, sannan kasan nayi kewar ko?"
"Tohm I
m sorry Koh?" yafada tareda miqa mata wasu yan ledoji guda biyu sannan yace "nasan ba,a raba twins, amma ga nata kema ga naki, wannan kuma na Amnah ne sai wannnan ummu"
"Ayyah hada dawainiya haka?,Allah kabarshi kada kudinka yaqare"
Yatsarshi mai kyau da tsayi ya daura saman lip dinta tareda fadin "kiyi addu
a Allah yaqaro wasu ma".
Idanunta dake cikin nashi haka shima nashi a cikin nata suke kallon junnansu cikeda soyayya mai tsayi.
Idanshi kam har yafara sauyawa daga white to red,cikin sauri yadauke nashi sannan yace "Sairah nasan kina sona tun lokacin da banida komai! A lokacin baya Nima inasanki, amma babu halinda zan fada maki hakan, amma ina qaunarki fiye da tunanini! Inaso kikasance mata a gareni nan bada jimawa ba Sair
, Har yanxu kina sona kokuma akasin haka?,sair ahalin yanxu idan narasaki zan koma ga Allah! Sair ina maki son da ba kowane yake maki ba,kinada kyau sosai" yafada fuskarsa da murmushi mai Kyan gani.
"Yah MK kaima kanada kyau har kafi Amnah ma! Nima har yanzu inasan Abdulmaleek"
"kuma shima yanasan sairah! Zaki aureni?"
"Insha Allah" tafada a taqaice.
Soyayyarsu suke bazawa sai ga Amnah da zarah sunfito parlorn.
Zarah tace "sannunku da hutawa fah" tafada tareda nufar dining.
Amnah tace "yah maleek ya turkey
din?"
"Alhamdulillah Amnah! ya Nigeria din ya kuma karatu fatan kina maida hankali a school din?".
"Ay yaya ko wasa banayi munfa girma". tafada Tana cin abincinta sannan tace, "Wai yaya kace Katsina, kam ko nan kafara yowa?".
"Wajen qarfe 4:00zanbi flight sai naje KT din, sai nakoma turkey
ranar Friday".
"Uhm kajimin yaya na,wallahi nayi missing dinka musamman su mamie da Abbie na Allah".
"Kullum dasu nake kwana dasu nake tashi"
Aranshi yaji ba dadi amma sai ya share sannan yace "keda gida sai kingama school sannan kije hutu a chan tunda ke kingama yar nan"
Dariya kawai tayi tacigaba da cin abincinta.
Shima abincin yaci yayi sallah sannan yayi bankwana da ummu.
Zarah da Amnah da sairah suka rakashi har airport saida jet dinsu yatashi sannan driver ya maido su.
Suna shiga parlor suka fara bude ledoji da yakawo masu.
Ledar sairah suka fara fitarwa wacce ke shaqe da manyan laces da abayas da bags da shoes ga Jewelries yan uban can masu mugu mugun kyau, harda sarqa da dankunne da bangle da ring na Gold.
Wani qaton box tabude wanda yaji ado mai kyau, Acikin box din dauke yake da wata pink and red box, sai wani dan qaramin kwalba na parfume.
A qasan box din kuma wani frame ne daukeda picture dinta ga ado frame din yasha gwanin kyau.
Ihuu suka saka da tsalle har suka sa ummu tafito da sauri tareda fadin "lafiya?".
Zarah tace "ummu kalla fah ki gani". wani irin tsoki tasaki tareda fadin "Allah ya shirya halinku" tafada Tana safkowa daga stairs din.
Zama tayi a sofas Tana kallon kayan arziqi batareda tace masu komai ba.
Saida suka gama kallon uban Kayan sairah kamar lefe sannan aka bude na ummu.
Itama manyan abayas ne sai uban ruwan zam zam da dabino mai kyau da dadi.
Dariya sukayi suduka ,sannan zarah tace "wato yaya maleek yana nufin ke malama ce" ummu tafada Tana dariya.
"Toh miye aciki shima wannan uban kaya haka kamar na lefe,to Allah yatabbatar da Alkairi"
"Ameen zarah da Amnah suka fada Suna dariya, itama dariya tayi sannan tace "Ameen".
Zarah tace "Awwnn ni su sair fah angirma, Wai Ameen to bazaki barimu mu amsa ba oh"
Itama zarah ta bude Kayan nata duka iri daya yasiya masu, amma banda gold da kuma flowers.
Itama Amnah yazuba mata kaya sosai dan sunfi na kowa yawa ga abayas kamar suci kansu.
Nan sukayita murna sosai sannan ummu tace "to ku
ajiyesu a Chan kafin Abbien ku yadawo sai yafara gani sannan kutafi dasu daki".
Dariya sukayi sannan suka mayarda komai inda yake, TV suka kunna suka fara kallo abunsu.
SULTANA
Zaune take a room dinta Tana viewing post din twins,comment section tashiga tanata dubawa daga masu yin fatan Alkhairi sai masu yabonta sai masu zaginta.
Dariya kawai tayi sannan tayi reposting a page dinta tareda tagging din twins dakuma yay taufiq.
Tana gamawa tayi mashi private message tareda fadin "yah taufiq fatan ka isa lafiya? Allah yasa haka"
Sannan tacigaba dayimashi uban m
essage na ban tausayi, tayi sending Tasan a wannan lokacin dolene yayi mata reply saboda Amnah.
Saida tagama sannan tayi saving number din Amnah tareda Danna mata kira.
Saida tayi mata 3 missed calls bata daga ba sai ta haqura ta qyaleta.
Tana dawowa taga baquwar number ranta yabata sultana ce, dan murmushi tayi sannan tafara kiran number bugu guda tayi picking call din.
"Mrs yah taufiq!" cewar sultana Tana dariya,Itama dariyar kawai tayi sannan tace "Ya kika koma gida?"
"Wallahi Alhamdulillah ya twins dasu mommynku?" "Suna lafiya, yana ki kema?"
"Alhamdulillah" tafada tareda fadin "bari nabawa mamie na ku gaisa"
Dariya Amnah tayi tace "inajin kunya fah sultana"
Dariya tayi sannan tace "to ay tun ranar da kikazo school dinmu Mamie na saida nabata labarinki, kedai kawai bari na kaimata ku gaisa".
"Allah yasa ba cewa kikayi ankawo maku wata ugly girl ba".
"Chaff lallai ma Amnah! to bari kiji ko makaho akace ya laluba yaji kinada kyau ko bakidashi Allah cewa zaiyi kinadashi kamar balarabiya,Amma Dan Allah bakuda siblings a saudiyya?"
Dariya Amnah tayi sosai sannan tace "Amma kinada abun dariya sultana! Wai siblings a saudiyya,to bamuda ko daya".
"Amma wallahi tubarkallah kinada kyau sosai, kamar ba yar Nigeria ba" tafada Tana miqewa , tabar room din nata.
Itakam Amnah dariya kawai takeyi abunta.
"Tohm Amnah ga Mamie na" tafada Tana miqawa mamie waya.
Ahankali yanda wanda ake wayar dashi bazaiji ba tace "waye?" Itama Ahankali tace "bestie Amnah ce"
Murmushi tayi sannan tace "Assalamu Alaykum"
Amsawa tayi cikin ladabi da biyayya tareda fadin "Mamie Inawuni?"
"Lafiya qalau Amnah, yakike ya school din?"
"Alhamdulillah Mamie".
"To Allah ya taimaka yabada sa
"Ameen ya Allah Mamie nagode sosai".
"Nikeda godiya kigaisheda mamanki".
"Insha Allah zataji"
Mamie sultana tamiqa ma wayar ta karba sannan tace "to cute Amnah nagode sosai sannan gobe Azo school dawuri karkiyi late" tafada Tana dariya.
"To mommy sultana insha allah,nagode sosai"
"Ohk bye" tafada tareda yanke kiran.
Amnah
Itakam murmushi tayi tareda kwantawa saman bed ,data tabude tahau online.
Message din
tafara karantawa,kullum kala mai masu dadi da sanyaya zuciya yake mata but yau sai akasin haka.
"My Amnah yau kam uniform din sunyi maki kyau sosai kamar nadaukeki".
"A ina kaganni ne ?".
"Ta ko ina naganki ay"
"Kabaro abroad din ne ?"
"Aa ina can mana, but saboda inasanki shiyasa zuciyata tafada min"
"Humm ai kam wannan heart taka ta kyauta"
"Koh?! But Dan Allah kifito daga waje idan babu damuwa"
"Idan nafito nayimaka mi ?"
"Dan Allah fa badan Hali na bah"
"To kawai sai nafito waje nayita tsayuwa kamar wacce bata da aikin yi?"
"No dakin fito zaki koma pls"
"Ohk gani nan".
Safkowa tayi daga bed din tareda bude wardrobe tafito da wani black veil.
Yafawa tayi tareda saka shoes dinta black color sai tadauki phone dinta tafice.
Parlor babu kowa haka yasa tayi saurin ficewa,a garden ta iske Zara tanata aikin pictures da videos.
Qarasawa tayi wurinta tareda fadin "aunty zah dan Allah zo ki rakani waje"
"Ke dallah muyi mi a waje? kiyi zamanki a nan ya
ebe maki kewa tunda yah taufiq din yatafi"
"Dan Allah kedai muje 2 minutes yayi yawa ma wallahi"
"To muyi sauri kinsan Abbie bayasan yawo Koh?"
"Eh naji muje kawai".
Saida sukayi yar tafiya sosai sannan suka isa bakin gate din gidan.
Suna fita sukayi tozali da wata qatuwar mota mai mugun kyau da tsada.
Muhadu a kashi nagaba.
*WANNAN LITTAFIN NA BIYA NE ,
200 NE KUDIN SHIGA PAID GROUP DIN*
8081129487
Khadija Sabi'u
Monie point bank
DM : +22798999753
LIL PRINCE
{The story is all about love
Romantic
heart break and dramatic}
AID WALEE
The writer of
SAYYID RAJAT
And now
LIL PRINCE
TAP THIS LINK TO JOIN MY CHANEL
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
BISMILLAHIRRAHMANURRAHIM
.. 30
"Nagode sosai, dan Allah kiyi haquri sannan ki gaishe min da mommy da daddy sosai dan Allah"
"Insha Allah za su ji aunty Amnah, but now kina ina ne?"
"Ina Abuja wallahi"
"Allah sarki kinguji katsina, amma dai zakizo bikki koh?"
Emoji ta tura mata na driya kawai.
"Aw bazaki zo ba ko"
"No kinsan wallahi sissy yanzu nakoma school so that
s why kikaji nace haka Amma zan duba nagani insha Allah"
"Toh Allah ya yarda Aunty Amnah,Amma zan iya cewa wani abu?"
"Inajinki mana Aunty rahama"
"Princess why bazaki koma ma prince ba? wallahi badan yana dan uwana ba wallahi yanzu yayi regretting abunda yayi wallahi, yana sanki sosai kinga yanzu har yakamu da heart disease, dan Allah ki taimaka mana Amnah muna sonki kuma shima muna son shi sannan kuma yana sonki! Kinga Mommy ma batada lafiya, kin ga ma ba
a dade da dawowa da ita daga hospital ba ,jininta yahau tunda taji prince yakamu da heart problem dan Allah Amnah ki taimaka mana"
"Innalillahi wa
inna ilaihirraji
un,Allah yabata lafiya Allah yashige mana gaba! Rahma ke mace ce bazaki taba jin dadin irin haka tafaru dake ba ko wata yar uwarki mace,Idan yasan a farko baya sona why yayi min haka? sannan ina kallo ya tsallakeni yatafi yabarni cikin yanayi! Amma kiyi haquri da abunda na fada, sannan kuma Nima inasanku sosai kunmani hallacin da ba kowa zai iya ba, Banida abunda zan gode maki dashi sai dai ince Allah ya saka maki da Aljanna, sannan kuma insha allah zankira mommy nayi mata ya jiki. Idan Akwai Alkhairin zama nida Yay prince Allah ya tabbatar idan kuma Akasin haka to Allah ya hada kowa da rabonshi, duk yanda Allah yayi mai kyaune ay".
"Eh hakane to Allah ya tabbatar mana da Alkairi"
"Ameen ya Allah, Rahma nagode sosai da kulawa Allah yaba mommy lafiya".
"Ameen ya Allah sai Annika koh".
"To shikenan nagode".
"Ohk bye".
Kwanciya ta gyara sannan tace "yanzu yah prince ciwon zuciya yakedashi? Innalillahi wa inna ilahi raji
un! ya Allah kabashi lafiya kaba mahaifiyarshi lafiya".
Saida tagama wadannan tunanikan sannan takira number din mommy ,Tana kira har ya tsinke ba
a dagaba,Aranta tace "ko tasamu bacci ne?" kafin ma taqarasa maganar sai ga kira , Take taji duk kunyar momyn ta kamata,picking call din tayi tare da yin qasa da muryarta tace "Assalamu Alaykum"
alaikissalam Amanh kina lafiya?".
"Mommy ina lafiya ya qarfin jiki?"
"Da sauki sosai,nasan ay kin mance dani Amnah?"
"Wallahi bahaka bane mommy,to Allah yaqara sauki yasa zakkar jiki ne".
"Ameen ya Allah Amnah nagode sosai"
"Am..uhm
mom
uhm .."
"Kifadi mi zakice kidaina jin tsoro".
"Uhm ..ya jikin yah Abdul Allah ya bashi lafiya".
Yar dariya mommy tayi sannan tace "da sauki sosai Amnah, fatan dai kina cikin qoshin lafiya da Aminci?"
"Allah yaqara maku lafiya,ina lafiya sosai mommy"
"To Madallah, nagode sosai Koh, duk ki gaishemin da mutanen gidan naku"
"Insha Allah zasuji mommy,nagode"
"Nikeda godiya" tafada sannan ta yanke kiran Tana dan murmushi.
Mommy kam zuciyarta yau cike da farinciki take kamar tamiqe tayita murna.
Tashi tayi daga saman bed tashiga toilet tasake wani wankan tafito,saida ta shafa lotion a jikinta da perfumes kala -kala qamshi yabige dakin.
Wani white and gold lace tasaka mai kyawun gaske sannan tasaka Alkyabba mai kyawun gaske.
Tana tafiya Ana miqa mata gaisuwa har ta isa part din mai martaba.
Murmushi yasaki da yaganta sannan yace "yau gimbiya ce dakanta?" yafada yana dariya mai cike da shauki.
Murmushi kawai tayi tareda qarasawa kusada bed dinshi sannan tace "Barka da hutawa Ranka shi dade" tafada Tana sunkuyar da kanta a qasa.
Murmushi yasaki tareda fadin "zauna mana"
Zama tayi tareda sanya idonta cikin nashi tana murmushi.
"Yau wane dan Albarka ne yasakamin ke farinciki har haka,gashi nan Sai farinciki kike"
"Wallahi yau da Amnah mukayi waya, tayimin ya jiki, sannan tace ya jikin prince so kawai hakanan naji ina farinciki sosai".
Dariya yayi sannan yace "to Madallah naji dadi Nima, amma yarinyar nan yar Albarka ce da har
ta iya tambayar jikin yaron nan ,Amma babu komai Kansa yayiwa ni wallahi bansan inda ya dauki halin miskilanci irin hakaba dan ko ni banayinshi".
Dariya tayi sannan tace "kaima yallabai ay dole yayi miskilanci da Izza kakanshi na wurin baba sarki sannan kakanshi na wurin mama sarki sannan mahaifinshi sarki sannan kuma mahaifiyarshi yar sarki! Bugu da qari yatashi cikin daular kudi sannan kuma Allah ya buda mashi ya mallaki kudaden da basuda Adadi kaga kam akwai Izza Acikin jikinshi saidai muce Allah abun godiya"
"Aikam dai Allah abun godiya, amma ay wani abun bai kamata ba,why za
a ce idan kana da kudi sai kace bazakayi dariya ba?"
"Mai martaba sanin kankane yaron nan tun yana qarami haka dabi
arsa take, to kar hakan ya dameka kayimashi addu
a kawai".
"Tohm Allah ya shirye shi".
AMNAH POV:
Kwance take a saman prayer mat tana tunani, "miyasa nace ya jikinshi? duk wulaqancin dayamun" tafada ranta ba dadi.
Tashi tayi ta mayarda abun sallar tareda bude bedside tafito da maganinta Tasha sannan tay addu
ar bacci ta kwanta.
Ba dadewa bacci yayi Awan gaba da ita.
PARIS
PRINCE POV
Zaune yake ya zuba tagumi yana looking wani frame da jawwad yasaka aka masu na picture din bikkin.
Kanta tadan daga kadan yayinda shima yayo qasa da kanshi hakan yasa idanunsu suka sarqe Dana junansu.
Pictures din ba qaramin kyau sukayi ba hakan yasa aka kawo mashi frame dinshi saboda jin dadin kallonta yake dan Akowane lokaci Tana Zame mashi abinci da ruwan Sha.
"Ya Allah kabani hanyar da zan ha
u da ita ko nasamu na kalli cikin idonta" wani tunani yafada take yasaki wani murmushin da yaqara qawata face dinshi.
Waya ya fiddo yayi waya nidai bansan mi yace ba.
Mu hadu a kashi nagaba domin jin qarashin labarin.
Walee
Calibri
Calibri
SimSun
Times New Roman
Times New Roman
Light
Light
DengXian
Cambria Math
Cambria Math
!%),.:;>?]}
$([{
_GoBack
SummaryInformation
DocumentSummaryInformation
WpsCustomData
SM-A165F
TECNO LD7
WPS Office
d84e1d0de7554b3d8bc101bb0fb1e96d
Ba musu yamiqe yafita daga part din tareda nufar part din daddy
Bakinshi daukeda sallama yashiga sannan yazauna a qasa yana fessing maimartaba sarki " Barka da safiya yallabai "
Fuskarsa a daure babu fara,ar dayasabayi sannan yace " tunjiya na aika A kiraka shine sai yanzu kaga damar isowa sarki
Ayi haquri rankashidade ,sai yanxu Dana shiga take sanarmin ta mance bata kirani ba
Ohk to babu damuwa tunda gaka yanxu ka qaraso ko
Mai martaba ya fa
a , sannan ya ce
" Abdul hafeez "
Da sauri ya dago kanshi yana kallon mahaifin nashi danyaji muryarshi A murtuke ba fara,a
" Na,am daddy " ya amsa
Abdul hafeez ba za ka bar Nigeria ba ,ba tare da ka yi aure ba wallahi
A mugun tsorace yadago yana kallonshi yayinda fuskarsa tarigada tayi jawurr
Amm
dad
Ni bansan
.." bai qarasa maganar ba daddy yace mishi " duk adalcin da zan maka nayi maka amma ka kasa ganewa , Babu yar gidan Mulkin da bannema maka ba har qasashen qetare na nema maka aure, yar shugaban qasa yar governors , cousins dinka na wajena da nawajen mahaifiyar ka ,kai hatta larabawa na nema maka amma kaqiya To wallahi ba za ka bar qasar nan ba ba tare da kayi aure ba , Nan da 3 days idan baka kawo matar aure ba zan aura maka bahijja ko zulaihatu ko Aminatou tunda Dama ance Suna son ka ,tashi kabacce min daga gani
Chaffff Akwai chakwakiya, to wa prince zai aura?
Daddy kuma yarantse
Muhadu a kashi nagaba domin jin qarashin labarin dan nahango qura a gaba
Walee
Bye my lovelies fans
LIL PRINCE
By Walee
THE WRITER
OF
SAYYID RAJAT
AND NOW
LIL PRINCE
G WR
ATIO
https://whatsapp.com/channel/0029Vaudu1uGpLHRdHh76P0s
Wannan page nakune masoya
ryam salis
hma Ibrahim
tima sannusi
**********************
Jiki A sanyaye ya miqe ya nufi part dinshi ,jiki ba qwari yake tafiya ga wata irin juwa nataso mashi ga tunani iri iri sun cike mashi rai. Mommy da ta ke tsaye taji taga duk abunda yafaru hakan yasa tafara tunanin wace tadace dashi
Wani tunanin yafado mata cikin rai ,dasauri tajuya takoma part dinta tareda daukar wayarta
Ta dade Tana waya sannan tayi godiya ta yanke kiran
( Chaffff kunaji dai ko fans ,hummm kudai biyo walee dan Akwai chakwakiya )
Bahijja kam da ta fake Ta na masu labe taji duk abunda yafaru
Ahankali ta sulale ta wuce part dinsu sai qalqar dariya take
" Ke Dallah dariyar ubanmi kikeyi? "
Rungumata tayi tareda fadin " Albishirinki uwata,"
Goro " ta fada Ta na tsare bahijja da ido
Mama inbaniba sai wa , kiyi murna kiyi rawa kiqara yin rawa mama "
Ke zanci ubanki miye haka zakice inyi wata rawar banza
Labarin Abunda yafaru tabata har qarshe
Aikam mama tarungume Bahijja sukayita tiqar uwar rawa a daki Suna guda
Saida sukagama raye rayensu sannan mama tajawo hannun bahijja suka zauna tareda fadin " bani kunnuwan ki nan kiji , Yanzu sonake zuwa dare bayan sallar isha
i kije dakinshi ,ki sanya riga da wando wadanda suka kamaki . Kiyi shiga ta daukar hankali, nasan ahalin yanzu yana cikin damuwa kuma dole yabi umarnin mai martaba
Woooo saidake mamana, hakan za,ayi yau akwai wankan turare kenan.
hannu suka tafa sunata dariyar munafurci
PRINCE
POV :
Tunda yashiga dakinshi yakwanta a bed, fuskarsa tayi jawurr yayi wani iri. idanunshi A lumshe yaketa faman tunani, " to yanzu wazani fiddo ma Daddy ,banida budurruwa hasali ma bani kula mata , Kaish Innalillahi wa inna
ilayhirraji
un ,Ya Allah kabani mafitar wannan Al,amari " ya ke fada a zuci
Misalin qarfe 5:00 na Yamma mommy ta shirya cikin shigar Alfarma tayi mugun kyau ga gold iri da iri taji, manyan motoci masu numfashi tashiga suka cigaba da tafiya har inda zataje. , ba dadewa manyan motocin sukai parking a qofar wani dan qaramin gida wanda dakagani kasan na talakawa ne
Saida akamata iso sannan tashiga cikin gidan fuskarta ba yabo babu fallasa, da dan murmushi tashiga gidan sai faman baza qamshi take
Mamien Amnah tafito itama fuskarta da murmushi dakuma mamaki
Barka dazuwa ranki shidade
Barka yakuke ya gida ya kasuwa ya iyali ?
Muna nan lafiya Alhamdulillah ranki shidade, idan nagane dai matar sarki ce ko
Murmushi mommy tayi tareda zama A saman wata resting chair
Eh nice kuma nazo neman wata Alafrma fatan bazaku hanani ba,amma ina mai gidan?
Yana ciki hajiya
To dan Allah kimani magana dashi zaifi kyau muyi maganar agabanshi saboda Alkhairi ne yakawoni wajenku
Ba jimawa Abbi yafito sanye da yar jallabiyar shi fara sol
Saida suka gama gaisawa sannan mommy tayi masu bayanin abunda ke tafe da ita da labarin da Jawwad yabata na tsakanin haduwar Prince da Amanh
" To hakan ne yasa naji ina kwanadayin ta zama abokiyar rayuwarhi , a daura auren nanda 5 days batun Kayan daki da duk wani Abu dakuke buqata insha Allah zuwa gobe za ayi, sannan wannan gidan zaku barshi sai ku koma wani sabon gidan akwai komi aciki duk wani abun more rayuwa , Sannan dan Allah bawai nayi hakan bane dan kubiya min buqatuna ba ,Aa nayine saboda Allah sannan kuma zaku iya yin bincike , kuma ina fatan Allah ya tabbatar mana da Alkairi
Ameen ya Allah " Abbin Amnah ya fada kasancewar ya yarda da maganganunta kuma yaga tanada addini sosai
" Amma batun Kayan daki kibarshi rankya shidade zamuyi nida mahaifiyarta da yayanta insha Allah
Aa baba ba
a mayarda hannun kyauta baya "
,gefen da Mamie take ta kalla tareda fadin " hajiya ba kice komai ba ,kifadi abunda ke cikin ranki kar ace nayi amfani da mulki ko dukiya nazalinci wani
Murmushi ya bayyana akan fuskar mamie tareda fadin " Allah ya shiga gaban Al,amarin
" Ameen ya Allah "
Mommy tace ina " diyar tawa ne ?
Dariya mamie tayi tareda fadin " tana ciki tana barci bari nataso maki ita kugaisa
Dasauri mommy tace " Aa wallahi Abarta tayi barci tahuta , Yauwa yayanta yayi karatune? "
Eh yayi aikin ne kawai dayake wahala
Allah sarki zuwa Anjima idan ya dawo yashirya takardunshi tsaf, zan saka azo a karba bayan sallar magrib ,shima cikin week dinnan sai yafara aiki a qasar Turkish
Hamdala mamie da Abbi sukayi Suna qara mata godiya
Haba babu komai yiwa kaine walkahi
Saida suka danyi Fira sannan mommy tamiqe tareda ajiye masu bandir din yan dubu dubu sanna ta tafi
Bata dade da fita ba Mamie ta tafi kasuwa tayoma Amnah hade Haden magunguna na gyaran jiki da masu qara breast da hips da komai ma
Tunda tadawo taketa faman hadawa da zafkawa tashirya komai, gayya kam har mamie da abbie sunfara sunyi parking kayansu wuri daya
Amanh kam tarasa gane kan mamienta sai faman dura mata Abubuwa take tana gasata .anayi tana kuka
Anguwarsu kam tuni magana tadauka ko ina hakan yasa mamie tahana Amnah zuwa ko ina
Shima Maleek da mamie tabashi labarin komai yayi murna hakan yasa yahada takardunshi wuri daya , Aikam mommy Alqawalin datayi tacika ,am amshi takardun Yay Maleek sannan ankaisu sungano sabon gidan dazasu koma , gida qato harda motoci
9: 00 pm
Bahijja ce ketasando a part din Prince, saida takai bakin kofar tasaki wata shu
umar dariya tareda fadin " yau sai mu
amula mai qarfi tashiga tsakaninmu
Babu fargaba tashiga dakin saikam baza qamshi takeyi, ganin baya parlor yasa tanufi dakunan tana duba in da yake
Cikin sa,a kam tabude dakin dayake, Alokacin daya sallame sallah yagama Azkar zai miqe
A dan razane yake kallon ta, " to tayaya ta shigo min part ne " with confusing on his face yake qara kallon ta
Wannan shegen leben nata tawangame tasakar mashi murmushi tareda " fadin karka damu baby nice fah
Saida taqaraso wurinda yake tsaye ta nata faman shige mashi jiki
Aikam tuni yagama fusata ,kanshi yadaga sama sai kam yahangi belt
bari inzo yafada tareda nufar qofar yasaka mata key.
Qarasowa yayi inda take yana murmushin qarfin hali gawata tsanarta dayakeyi
" Why kikazomin part baccin nace karki sake zuwamin wuri
Ganin fuskarsa normal yasa tace " baby na zo ne na rage maka damuwa , Zan iya baka jikina ko ina kakeso saboda ina sanka prince , I love you my prince " tafada tareda yin qasa da zip din rigarta
Hannunshi tajawo yafado samanta, itakam murna cike da ranta
Shikam yagaza komai dan yanaso yayi motsi amma yakasa kasancewar bahijja saida tashafa wani mai da turare wanda zaisaka yayi weak sosai
Hannunshi tasaka Acikin rigarta tana qara manne mashi , Tafara qoqarin rabashi da kayanshi yasa yamiqe da sauri
Itakam dayake tasaba iskanci da maza kala kala, saida tacire Kayan jikinta tsaf takasance babu komai a jikinta dama batasaka bra ba
Miqa takeyi tana wani juyi har taqarasa gabanshi
Turarenda tasaka yashiga hancinshi sosai hakan yasa ya rasa qwarin jikinshi
Tureta yayi da qarfi tafadi qasa, cikin Zafin nama yajawo belt aikam yayita tsula matashi wani irin ihu take kuma babu wanda zaijita
Inda keda qarfen nan yasaka yayita zabga mata ta na ihu
Wallahi natuba kayi haquri dama mama ce tasakani wallahi natuba dan Allah yay prince kayi haquri
Daga yau idan nasake ganinki acikin masarautar nan wallahi saina badda ki ko mai kama dake baza a sake gani ba . Tashi dan ubanki kibarmin daki shegiya qwaila, sauran mace dake qazama mai bakin Hali , Ke da Mamarku ba za ku gama da duniya lafiya ba ,kinsamu kin shigo babban gida shine kike niyar lalata yan gidan ko " , Aikau ya cigaba da lafta mata belt tana ihu
Bai qyaleta ba saida yayimata jina jina kamar tayi accident fuskarta duk jini jikinta kam duk yafashe
Dan ubanki shiga toilet kidakko mofa ki gogemin daki sannnan kifita shegiya " yafadi tareda lafta mata belt din A fuskarta har saida yaza gaya ta baya
Yana gamawa yatafi parlor yazauna a 3 seater ranshi a bace
Remote yadauka tareda kunna tv yakamo Tasha
s Africa TV qur,an
Sai da yafara bin karatun sannan yafara samun natsuwar zuciya
Allah sarki ,shifa Al-qur,an warakane ,duk yanda kake cikin damuwa idan har kamaidashi abokinka zakaji komai yawuce sannan xaka samu peace of mine da yardar Allah
Allah ya datar damu duniya da lahira
Bahijja kam Tanacan Tanata aiki tana kuka ga hancinta jini nata zuba ga jikinta yadau zugi ,saida tagama sannan tamaida kayan jikin tabaro dakin dagudu
Turus tayi tareda qara fashewa da kuka cikin muryarta kamar ta maza sannan tace Dan manzon Allah karka sake dukana kayi haquri natuba
Tsakiii yaja mai sauti tareda fadin " zo ki bar part dinnan Baki dayanshi kafin namiqe inci ubanki yar iska kawai, bari kiji daga yau nasake ganinki ko ahanya to kada kisa ran zaki kwana duniya , get out from my side , stupid girl
Yo qafa minaci ban baki ba bahijja taruga ,bata tsaya ba saida tabar bangarenshi baki daya
Ta na haki taqarasa har part dinsu tareda qara fashewa da kuka Tana dingisa qafa
Mama tafito dasauri Tana dariya tareda fadin " My princess dariyar miye kikeyi ha
.. " bata qarasaba tayi tozali da fuskar bahijja tayi jage jage kamar an shafeta da manja
Hannunta ta daura a kafadar bahijja tareda cewa " ina kikaje cikin darennan kikayi hatsari haka bahijja
Kuka taqara fashewa dashi tareda fadin " ai qwara hatsarin da wannan abun wallahi, Wayyo qafata Wayyo cinyata Wayyo qashin bayana wayyo goshina
Haka ta yi ta fadi sannan tace " mama nida wancan shegen Hafeezun har abada ,kiduba kiga yanda jikina yayi ko ina ciwo yakemin wallahi
Salati mama ta buga tareda fadin " ya akai kikayi sakaci bai shaqi turaren ba
Da na je na iske yagama sallah sai kawai nashiga ashe qila dai baishaqa dayawa ba
Bantaba sanin ke wawiya baceba sai yau, ba ce maki nayi ba ko Alwallah gareshi karki kusanceshi ba balle kuma yagama sallah . Ay dole yayi maki haka , nasan halinshi ba mutunci gareshi ba
Sai da ta daho ruwan dumi taxo tagasa mata jikinta Tana ihuuuuu
ahaffffff bahijja anji jiki fa
Shikam gogan tunda yashiga toile yake dirzar skin dinshi kamar zai canza wata
WASHEGARI
Fadar mai martaba
Muhadu a kashi nagaba domin jin qara shin labarin
*WANNAN LITTAFIN NA BIYA NE , DUK WANDA YA KARANTA MIN LITTAFIN BA TARE DA YA BIYA NI HAKKINA BA ALLAH YA NA GANI ,
200 NE KUDIN SHIGA PAID GROUP DIN*
DM : +22798999753
LIL PRINCE
By Walee
The writer
of
Sayyid Rajat
And now
Lil Prince
DREAM PEN
SQUADS
YOUNG
WRITERS ASSOCIATION
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
WASHEGARI
Fadar mai martaba
Mommy ce zaune a kusa dashi Ta na mashi fifita " Ni kam maimartaba Allah yasa banyi gaggawa ba " Tafadi Tana kashe mashi ido daya
Cikin kissa da kisisina Mommy tazayyane ma daddy komai gameda auren prince da yanda sukayi da iyayen Amnah
Murmushi ya mayar mata tareda fadin " ay nasan sarauniyar tawa tana duba Abu kafin ta aiwatar , fatan Allah yasa hakan shi yafi zama alkhairi
Ameen mijina Abun qaunata " Ahaka wasan yafara sauyawa
AMNAH
POV :
Zaune take daga ita sai towel mamie nata yimata wankan madara ga turaruka iri da iri duk taji da ka qaraso inda take zakaji qamshi mai dadi natashi
" Mamie Wai dan Allah miyasa kuketa yimin wannan abun wallahi har nagaji ko hutawa baniyi. Kuma ina muka samu kudi haka harda canza gida kuma gidan qato ga motoci iri iri
" Ke rufemin baki " cewar Mamie sanna ta cigaba da dirjeta
Sunfi 1hour mamie na gyara ma Amnah jikinta sai wani glowing skin dinta yakeyi ga wani irin mugun kyawun dataqara.
Uhm dama masu Abu da abunsu dole taqara kyau
Yau ce rana ta ukku kuma yaune su Amnah da iyayenta suka koma sabon gidansu , yau su Jawwad da salman da sauran Abokan prince Na kusa duk jawwad ya gayyato su
Shikam gogan ma baisan anayi ba , gari ko ina ya dauka bikkin first born din sarki akeyi hakan yasa gari yacika da mutane na nesa duk sunzo
Salman da jawwad ne da kuma mahaifin Zulay dasauran wadanda suka kamata zasuje kai left gidansu amarya
Aikama Alhamdulillah Akwantina saiti 4 ga abinci iri da iri ga kudade ga zinarai, Abun ba ,a cewa komai , Mutane kam cike da gidansu Amnah anata hidimar bikki kasancewar ranar juma,a za,a daura auren
Jawwad shine kan gaba saboda shine yabawa mommy labarin haduwar prince da Amnah kuma shine yayima mommy kwatancen gidansu Amanah
( Aikam jawwad idan prince ya gane ka bazaku qare da dadi ba
A gidansu Amanh ma sun yi masu shatara na arziqi ,anyi kayan ciye ciye da snacks ga drinks sukai masu packaging mai kyau , Ba dadewa suka juyo suka koma masarauta,
Can kau gidansu Amanha murna sukeyi sosai, dama mamie ta aika Amanh gidan wata cousin dinta hakan yasa batasan mike faruwa ba
Masarautar su prince
Xully kam duk wani shirye shiryen auren prince tasani hakan yasa ita da mahaifiyarta basuji dadin Abunda yafaru ba , kuma bikkin batareda kowa yasani ba Ake shirya shi saida lokaci yaqure sanna suka sani
Bahijja ce zaune a wata kuje mai mugun kyawu ,tana zama ne dan ciwonta yariqa Shan iska
Xully tazo wucewa tahangi bahijja zaune, hakan yasa taqarasa gurinta
Da mamaki da kuma muguwar dariya dakecin xully tace " Aaha mai yafaru da ke haka , in dai hatsari ne kikayi gaskiya yacuceki accident dinnan Wai kinganki kamar yakuwa cheeks dinki kamar antura maki masa Aciki " tafada Tana tuntsurewa da dariya
Kokuma dai rannan wajen 11 pm Dana hangeki kinfito kina gudu daga part din prince shine yazaneki haka
".dariya xully keyi kamar tayi hauka
" Hummm bahijja trending baby gaskiya kinyi muni dayawa kinkau kalli face dinki , To bari kiji tunda nahaqura da prince kuma tunda yace mudaina zuwa part dinshi kikaga nadaina to ay kema da kinyi haquri kindaina, Amma yanzu kinga abunda kika jawo ma kanki , Allah ya kyauta dai amma gaskiya kinyi muni dayawa ..hhhhhhhh " ta saka yatsarta daya Tana taba kumatun bahijja tana dariya
Bahijja kam tunda yamata wannan dukan sai kadan kadan take magana saboda bata iyawa ,hakan yasa ta qwalema Xully ido dan taji tsoro ta tafi
Xully kam da mugun janfada tace " innalillahi yo ai sai ki ce min kin zama kurma, Ango ya kyauta dayaci ubanki " tafada tareda watsama bahijja harara tawuce abunta
Tana tafiya tana istigfari aranta, dama Xully tanada Addini saboda tadan biyo halin kirki irin na mahaifinta kuma Tana tsaida sallah
Wurin Mommy ta je su ka yi dan yi fira ta taya mommy aiki sannan ta tashi Zata wuce part dinsu
Mama ce itama tazo wucewa, xully tace " mama ya maijiki
Harara tawatsa mata tareda fadin " uban waye bashida lafiya
Xully aranta tayi dariya tareda cewa " wannan matar kalar halin ummi ta gareki " ,Afili kam tace " bahijja nagani fuska a suntume nace miya sameta tacemin trailer tabigeta amma Allah yatsayar Anan
Eh sai kuma akayi yaya ?
Mommy tace " subhanaah yaushe hakan yafaru bamu sani ba
Xully tace " wajen 11 na dar
. "Bata qarasa ba Mama tayi saurin cewa " yanzu nake niyar Sanar maku tayi accident jiya Dana Aiketa
Mommy tasan ba haka bane daga ganin yanayin mama din sai dai tace " Allah ya kyauta gaba " tawuce tabarsu Anan tsaye
Mama taharari zully tawuce, itakam zully tasaki dariya mai qarfi tareda barin part din baki daya
Yau dangin mommy na makkah suka iso tareda Rahama kasancewar tajecan tamasu kwan biyu
Gida kam yadauki harama Anata hidimar bikki
Jawwad da salma ne sukaje part din prince sai faman kiranshi suke a waya yaqi dauka daga qarshe ma sai yakashe wayar baki daya, sunfi 15 minutes Suna knocking saida yaga dama yabude
Da mamaki yake kallonsu sannan yace " ya baku dade da tafiya ba kuma kundawo hope dai lafiya ko
Dariya suka saka sudukansu sannan jawwad yace " yanxu dai muje ciki
Ledojin hannusu su suka fara ajiyewa sannan salman yace " Ango sai baza qamshi kake tun yanxu kafin adaura
Tsoki yaja tareda daukar wayar yana kunnawa,
Jin maganar da salman yayi yasa yay saurin tsayawa yana kallonsu tareda nuna kanshi fuskarsa daukeda mamaki
Bye
bye
my dearest Fans
*WANNAN LITTAFIN NA BIYA NE , DUK WANDA YA KARANTA MIN LITTAFIN BA TARE DA YA BIYA NI HAKKINA BA ALLAH YA NA GANI ,
200 NE KUDIN SHIGA PAID GROUP DIN*
DM : +22798999753
LIL PRINCE
BY
Walee
The writer
of
Sayyid Rajat
And Now
Lil Prince
DREAM PEN
SQUAD
YOUNG
WRITERS ASSOCIATION
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
https://chat.whatsapp.com/IiFKlV6mQELIjDzHNZGkeg
Aminatu Yusuf Abdullahi { Seeyermerh}
WANNA PAGE NAKUNE KU KADAI MASOYANA [F
SFIMSAR]Group
Prince kam nuna kanshi yake yana mamaki tareda fadin " ni , Wacece,suwaye sukakai lefen? , Ni za,ayima aure batareda Nazabi matar da nakeso ba
Fuskarsa tayi jawurrr jijiyoyin kanshi duk sunfiyo idanunshi ma sunyi red sosai
Saida yagama masifarshi tass sannan Jawwad Yace " Abdul hafeez dan Allah kayi haquri, ka san dai Iyayen ka ba za su zaba maka abun banza ba ko , To kayi haquri kace Allah yasa hakan yafi zama Alkairi
Shuru yayi tareda yin qasa dakanshi batareda yaqara cewa komai ba
Salman yace " dan Allah kayi haquri mana Mutumin, kuma Allah za ka ji dadinshi insha allah
Haka sukayita rarrashinshi har ya samu saukin zuciya
Jawwad ,salman
ya kira sunayansu
Su dukansu juyowa su ka yi Suna kallonshi tareda fadin lafiya ?
" Yar gidan waye yarinyar ? "
Salman ya kalli jawwad suka kece da dariya sannan salman yace " budurruwarkace fa
Jiyowa yayi yana kallonsu sannan yace " Ni dama kuntaba ganina da budurruwa
Jawwad yace" to miye nadamuwa Dasanin ko wacece
Humm badamuwa daman banida buqatar ji
Salman yace " nikam mutumin naga mutuniyarka na diagrams sanda accident tayine haka, baiwar Allah taji jiki gaskiya
Jawwad kam dariya yaringayi tareda fadin " Wai kaga yanda fuskarta tayi kamar ansaka mata wani Abu a cheeks
Saida sukagama maganganunsu tsaf sannan Prince yace " Ay wallahi kadan namata saboda bata da tarbiya kokadan ,yar iskar yarinya
Suduka juyowa sukai Suna kallonshi a tare suka furta " kardai ace dukanta kayi har haka kamar accident
Labarin komai daya faru yabasu, Jawwad yace " eh gaskiya ka kyauta ,Ashe batada kunya har haka
Hum " kawai yafada tareda miqewa yana wata yar miqa Alamun akwai bacci a idonshi
Dr salman yace " ka ga yanzu da ka na da aure sai dai a daura ka a cinya a yita rarrashinka " yaqarasa maganar yana dariya
Shi ma yar dariyar yayi tareda watsa mashi hararar wasa yawuce. sannan yace " ni dai na tafi bacci "
Dariya sukayi mashi sannan jawwad yace " ga kayanka nan na daurin aure
Tsoki yaja yawuce baisake kulasu ba , Shi kam jawwad saida ya ga rahama sannan su ka wuce gida shida salman
AMNAH
POV:
Tunda tadawo taga tarin akwatina taketa bin mamie Tana tambayar ta nawaye haka kuma Aikin mi akeyi , Haka tayita faman tambayar Mamie har tagaji
Daki takoma tazauna tanata tunanin prince, Aranta tace " ko yana ina? , ina yatafi, ko yabar Nigeria ne ? , Ya Allah karabani da wannan jarabar tunanin wanna marar mutuncin ,wallahi matarshi tashiga ukku. Nasan kullum sai ya daketa Wai prince ,fuska babu ko Annuri
Tana zaune mamie tashigo dakin tareda zama agefen bed dinda take ,
Amah " ,Mamie tafada tana tsareta da ido. " Na,am Mamie
ta amsa mata
Kisaurareni dakyau Amnah sannan kidauki haquri ga Abunda zakiji, Wannan lefen dakika gani da wannan gidan damuke ciki da aikin da maleek yasamu duka munsamu ne saboda ke , Amanh ina mai umartarki da kiyi biyayya ba abunda muka zaba maki "
Su na A haka sai ga Abbie ya shigo ,shima zaman yayi yana sauraron nasihar mamie
Sai da ta gama tsaf sannan abbie yace " Ina mai baki haquri Auta ta kinji, kiyi haquri da Abunda muka yanke akanki insha Allah aurenan zai zama Alakairi kuma za,ace qwamma da akayi
Haka suka gama yimata nasiha yayinda jikinta yayi mugun sanyi, hawaye masu zafi suke ta ambaliya a fuskarta Tayi mutuwar zaune
Abbie ya shafa kanta tare da fadin " Daughter bawai dan ba mu son ki ba mu ka yi maki haka sai dai muna hangen Alkairin dake ciki ,kuma ko ba yanzu ba insha Allah zai kasance Alkairi agareki damu duka bakidaya , Allah yayi maki Albarka " ya fada tareda barin dakin baki daya
Mamie ma Addu
a tayi mata sosai tare da saka mata Albarka." Kiyi haquri kinji daughter Allah ya tabbatar da Alkhairi ,gobe ne za,a daura auren da angama sallar juma
Tunda Mamie ta fita, ta sulale A qasa ta cigaba da kuka mai taba rai,
why za,amun haka why why!!!!! " Tafada da qarfi Tana buga hannunta a qasa
" Ni inada wanda na ke so za,a dauramin aure dawani wanda baisaniba bansan ya halinshi yake ba " taqarashe maganar Tana kuka mai taba zuciyar mai karatu
Tun tanayi da qara har muryartata disashe , Abinci ko ruwa duka taqi sha , har Yamma tayi sallah kadai takeyi sai kuka har dare
PRINCE POV:
Zaune yake a parlorn shi shi kadai saman wata sofa black color kanshi A sama yana kallon sama , Da ka gan shi ka san ya rame yana cikin damuwa sosai . Kasancewar wayarshi iPhone ce tana fadin sunan wandayake kira , Gabanshi yafadi sosai jin ance Daddy na
Cikin sauri yayi picking call din baki daukeda sallama
Kazo inason ganinka " ,ya na gama fadin hakan ya yanke kiran
Prince kam a ranshi yace " Allah yasa daddy yace ya warware wannan auren ,ni bansan mi zan ce ma mace ba idan Ankawota.
tsoki yaja tareda fadin " ko ta min uban mi wallahi dama bandawo ba
Wata hoodie shirt ce ajikinshi sky blue mai kyawun gaske , Da sauri ya saka takalmin shi sannan yafice daga part din
( Wai Fans kuna jin prince ko, Wai mace tamishi ubanmi
chaffff
Mai martaba
Zaune yake saman makeken bed dinshi wanda yaji Kayan Alatu komai yaji ba,a magana , Sai da aka bashi dama sannan yashiga wurin mai martaba, saida ya gaisheshi sannan yazauna
Daddy barka da dare
Barka, Yauwa daman nakiraka ne domin inji, kasan gobene daurin Aure insha allah
Daddy gob
.. "
daddy ya katse shi da cewa " ban sani ba ko yaushe ne Allah yakaimu dai , Da matarka zaka koma ko Anan zaka barta
" Anan zani barta, idan andaura Friday sai inkoma Saturday
Daddy yace " to idan Anan zaka barta Wallahi katabbatar ka sauke duka nauyin daya kamata sannan katafi, kuma sai kaqara kwana biyu sannan ka tafi , Dole kayi abunda nace kada kayi tunanin bani gani kayimin qarya dukda bakamin. Amma idan kasake kabar qasarnan batareda ka sauke nauyinka akanta ba ,wallahi banyafe maka ba
Wani irin bugawa zuciyarshi tayi tareda saurin dagowa yana kallonshi
Muryarsa na rawa yace " daddy kayi haquri duk haka bazai faru " ba ya fada tare da durqusa qwiwowinshi yana hade hannunshi wuridaya.
dan Allah daddy ka yafemin kada kafara fushi dani irin haka dan Allah kayi haquri
Daddy A ranshi yayi murmushi yana saka ma yaronshi abun qaunarshi Albarka.Amma a fili sai yace " tashi ka barmin part
Jiki A sanyaye yamiqe jijiyoyin kanshi duk sunfito yayinda face dinahi tayi jawurr
Sai da safe daddy "
" Allah yakaimu lafiya "
Da ga Haka ya sa kai ya fice abunshi jikinshi sai kyarma yake , Tun da yashiga dakinshi yafada kan bed tareda jawo blanket yarufe jikinshi duka
Kamin kace mi , masassara mai zafi tarufeshi sai kyarma yake a blanket.
AMNAH POV :
Itama din kwance take tarufe jikinta sai kyarma takeyi, fuskarta tayi jawurrr ga idanunta sunyi jawurr kamar wuta gashi sun kumbura sosai , Kuka ta keta faman yi wanda idan ba qarasawa kayi kusa da ita ba ba za ka gane ba saboda ta wahala sosai har voice dinta ya disashe
WASHE GARI
Duk wanda ya ganta yasan idanunta basuga bacci ba, Mamie ta shiga dakin daniyar kaimata Abinci
Innalillahi wa
inna ilayhirraji
un " tafada tareda sakin plate din ta nufi wajenta
Muhadu A kashi nagaba domin jin qarashin labarin
*WANNAN LITTAFIN NA BIYA NE , DUK WANDA YA KARANTA MIN LITTAFIN BA TARE DA YA BIYA NI HAKKINA BA ALLAH YA NA GANI ,
200 NE KUDIN SHIGA PAID GROUP DIN*
DM : +22798999753
LIL PRINCE
By
AID {Walee}
The writer
Sayyid Rajat
And now
LIL Prince
M. PEN
SQUAD
YOUNG
WRITERS
ASSOCIATION
https://whatsapp.com/channel/0029Vaudu1uGpLHRdHh76P0s
Wannan page nakine zainab lawal Yusuf {daughter}
Amnah, Amnah!!! " ta fada da qarfi Ta na girgizata, dagudu tafita takirawo yaya maleek dayake shirin tafiya daurin Aure
Daukarta yayi chak, dagudu yanufi mota da ita. Mamie ma cikin sauri tabisu , Yan bikki kam sai suka fara kallon ikon Allah , Wata private hospital su ka nufa ,aikam cikin sauri aka Anshesu akafara bata takoma kin gaggawa
Oxygen aka saka mata, saboda Athma dinta ta tashi ko numfashi mai kyau bata fiddawa wanda hakan zai saka A iya rasa ranta
PRINCE POV :
Jawwad keta faman yin sallama cikin parlorn amma shiru haka yayita kiran wayarshi tana ringing amma ba,a dagaba.
Bedroom dinshi yanufa cikin da,a qofar baisaka key ba, " Innalillilahi Wa inna ilaihirraji
Wayarshi yafiddo daga Aljihu yadanna ma salman kira, bugu daya yadaga kiran. Shi kam yasanar mashi komai daya gani
Da gudu salman ya taho , ba dadewa ya qaraso har part din suka kamashi su biyu sai wata private hospital wanda salman yakira anshirya komai kafin su qaraso
Sai da Aka shiga dashi doctors sunfara bashi Taimako sannan Yay jawwad yakira mommy yasanar mata halin da ake ciki
Itakam mommy hankali A tashe takira daddy tasanar mashi Abunda ke faruwa
Daddy kam kamar baidamuba yace " badamuwa Allah yabashi Lafiya, Aure kam yanxu za,a daura dan wallahi bazai mayardani qaramin mutum ba
Abbie ma, mamie tasanar mashi duk Abunda yafaru tareda sanar mashi Asibitin dasuke
Mai martaba Abbie yanema tareda sanar mashi da Abunda ke faruwa
" Ay babu komai " cewar mai martaba sannan yace " Ay shi ma Yana Asibitin An kwantar da shi
Innalillahi wa inna ilaihirraji
Daddy yacema " Abbie kar ka damu sai A daura auren kawai sai Awuce da ita, amma wane Asibiti suke ? "
Sai da ya kira mamie yaji inda suke sannan yafada ma mai martaba , Shi ma mai martaba saida yakira yaji inda Aka kwantar da Prince
To ay hospital gudane suke kwance, kawai da An basu sallama sai A wuce da ita gidan mijinta
Rana bata Qarya saidai uwar diya taji kunya ,2:30 dai dai Aka daura Auren Abdul hafeez Abdussalam da Amaryarsa Aminatu Abubakar , Masallacin kam yacika da manyan mutane da sarakuna , A hi
ll side dake garin katsina Akayi reception anci Ansha anyi shagali nafadi da qari Amma babu Ango cikin shagali
Hospital
Sai da suka jima sannan sudukansu suka dawo hayyacinsu
Yay maleek ne yafito yana waya yaji yayi Kari da mutum, juyawar dazaiyi sukayi 4eyes da jawwad
Sauri yayi cikin girmamawa yabashi hannu suka gaisa
Jawwad yace wani " kazo dubawa ne
Aa Amarya ce batada lafiya aka kawota Amma yanzu Alhamdulillah tafarfado
Subhanallah Ay muma Angon muka kawo bashida lafiya
Ido ya zaro waje tareda fadin " subhanallah Muje to naduba shi
Sai da ya gano prince suka gaisa cikin mutunci sannan jawwad yaja hannunshi sukaje inda Aka kwantar da Amnah
Sai da yagaida Mamie sannan yayima Amnah yajiki
Itakam Amnah sarai ta gane shi hakan yasa tadanyi murmushin qarfin Hali ta gaishe shi
Suna nan sukaji jiniyar motoci Suna shigowa cikin hospital din, daddy ne da Mommy sukazo domin duba pacients dinsu
Sai da Aka kira jawwad yafadi masu inda suke sannan suka fara gano Prince sai suka wuce wurin Amnah
Salman ne yace " Gaskiya prince Abun naku kaida madam gwanin ban dariya ., At the same time aka kawoku hospital kuma A time daya kuka farfado kuma irin ciwo daya kuke da,ita " ya qarasa maganar yana sheqewa da dariya
Shikam prince haushin kowa yakeji hakan yasa yayi banza yaqyale Dr salman
Shi kam daman yasan halin friend dinshi hakan yasa yayita dariya
Mai martaba yace kawai daga nan Awuce da Amarya sutafi itada Angonta, duk wasu Kayan sakawa an tanade su Achan sai taqarasa shirinta Achan
Hakan kau akayi amma Mamie nasan ranta ya soba saboda Tana son suqara bankwana da diyarta hadida taqara mata nasiha
Mai martaba sai da yatafi shida tawagar shi, mommy ma sai da sukayi bankwana da mamie sannan tabi mijinta suka tafi
Jawwad ne yashigo tareda fadin " mommy za mu wuce da ita ko " yafada yana nuna Amnah
" Mamie tace badamuwa bari tafito,"
Fuskarta gwanin kyau ga haske ta qara skin dinta sai glowing yake taqara kyau sosai
Duk da haka bai Hana mamie taqara mata nasiha sannan tasaka wata black Abaya da black flat shoes Wanda mamie tasaka Maleek yadauko mata gida
Sai da mamie ta taimaka mata tashirya tayi wani mugun kyawu kamar asace, ga sajen kanta yafito yayi wani luffff , lip dinta nasama yadanyi black kadan, na saman kam pink ne gwanin burgewa . ataqaice dai tahadu , Tare suka fito da Mamie sannan mamie tashiga motarsu suka bar Asibitin baki daya
Ahankali yake tafiya sanye cikin wata farar shadda da black shoes ga wata hula yasaka gashinshi nagefe yafito ga saje ga gemu abun ba
a cewa komai , Dan ba qaramin kyau ya yi ba kasancewar bai taba saka qananun kayaba sai ranar, shima saboda mai martaba yace dole sai yasaka.
Jawwad ne yasaki murmushi tareda fadin " kiqaraso mana prince " yafada yana kallon prince
Shi kam prince kallonshi ya mayar kanta yana kallon kamar yasan face din ,Aranshi yace " kar dai Ace wannan marar kunyar za,a Aura min
Ahankali take takowa cikin natsuwa da tafiya da hankali, duk da cewar Amnah bawata babba bace Amma A iya shekarunta lafiyayyen namiji bazai mata kallo dayaba ya kauda kai
Sai da ta qarsa har wurin tareda gaishesu sudukansu, idanunta suka safka kan prince muradin ranta , wani shock taji ajikinta wanda bata tabaji ba sai A lokacin. kallonshi take ba kauda ido haka shima kallonta yake eye to eye
Sunyi good 2minutes a haka sannan ya saki wani irin tsaki mai sauti tareda nufar motarsu yashige A bayan motar yana lumshe ido
salman yace " muje ko Amnah " yafada tareda nufar motar da prince yashiga , Jawwad yabude mata baya inda Prince yake, saida tashiga sannan jawwad yarufe mata tareda Jan motar sukabar hospital din
Kanta ta jingina a jikin motar Ta na ta surutan zucci ,ba tare da ta sani ba tadaura lallausan hannunta a cinyarshi
Cikin sauri yabude idonshi tareda safke kallonshi A inda ta ajiye hannunta, Shi kam a yanxu ya san itace matar da aka aura mashi
Tasss kakeji Qarar mari " uban waye sa,anki dazaki daura min wannan qazamin hannun naki a jiki!!! "
Wasu zafafan hawaye ne suka zubo mata A face tareda saka dogayen yatsunta masu kyan gani ta danne cheeks dinta tana kuka
Jawwad dake driving duk saida suka juyo jin qarar marin dayayi mata
Salman yace " Haba Abdul hafeez Wai miye dan Allah yake damunka kasan baka kyautaba ko
Bansani ba ,zaka iya zowa ka rama mata.
Jawwad yace " ba za ,mu rama mata ba amma wata tan zakanemi Alfarmar ta yafe maka, kuma ni na fadi maka " wannan yafada yana jan tsoki yacigaba da driving dinshi
Misalin 3:30 suka isa cikin masarautar kowa ranshi a bace, Amnah kam fuskarta tayi jawurr ga sawun yatsunshi Akan kyakykyawar fuskarta
Aranta kam cewa take " Allah yasa ba wannan bane mijin saboda bashida imani, ni na daina son dan sarkin ma , Ya Allah kasaka min farinciki Araina silar biyayyar danayiwa iyayena
Sai da su ka isa parking space sannan yatsaya, Shi kam gogan saboda mamie da mutane da aka gayyato yasa yatsaya sufita tare saboda maganar mutane
Sai da ta goge face dinta da tissue dinda jawwad yabata sannan suka bata haquri
Ahankali tabude marfin motar tafito cikin natsuwa ga qamshi Tana bazawa
Ke!! " Ya fada da qarfi yana kallonta, Arazane tajiyo Tana kallonshi fuskarta tayi jawurr kasancewar idan tatsorata sai tayi red
Ina zakije dakika nufi Chan? "
Babu ko ina " tafada tana kallonshi, shima din kallonta yake
Aranshi ya furta " ya subhanallah yarinyar nan kamar mai idanun mayu ,idan har nahada ido da ita har ba ni son daukewa
Cikin sassanyar murya yaqaraso kusa da ita tareda riqe hannunta suka nufi part din mai martaba
Tun da yariqe hannunta yakejin wani baqon yanayi da bai taba tsintar kanshi aciki ba sai Akanta ,haka itama wani irin shock taji a jikinta har tsikar jikinta natashi
Rahama da su Islam dasauran friends dinsu dasu gayyato sai pictures sukema amaren da videos, kasancewar duk yaran masu kudine daga yan Instagram sai yan TikTok ,nan take sukayita posting a social media
Basu qarasa shigaba su rahama da friends dinsu dasu jawwad duk suka qaraso wurin , Sai da videos editor da camera man
s sukayi masu sosai sannan suka shiga fadar sarki
Rahama kam duk ba so ta ba ganin Amaryar ba , nan su ka yi ta yabon kyawunta
Social media kam sai posting ake hakan yasa bikkin ba qaramin trending yayi ba
Mata kam masu dan prince sai haushi sukeji, mutane kam anacewa makkah yaje ya auro yarinya qarama , Jawwad yasa akayo masu framework, memos, bag ,pens, cups na wani picture da camera man ya dauka dai dai prince yadan juyo itama tadago kanta hakan yasa idanunsu suka hade wuridaya a murmushi a fuskarsu kamar wadanda sukadade cikin soyayya
Qaton frame din aka saka masu a dakinsu sauran kuma akayi sabenirs dasu
Bikki kam kowa yaci yasha wadansu suntafi sai dangin mommy yan larabawa dasuka rage
Bangaren mai martaba kam saida yayimasu nasiha sosai mai shiga cikin jiki sannan aka kaita wajen wadanda suka dace sukayimata nasiha sosai
Part din mama aka kaita tasha Rowan harara, yar nasihar ta na yi Ta na tabe baki. part din mommy shine qarshen zuwa , Tasha tarbar mutunci wurin mommy da danginta musamman yan Matan wadanda sukazo sa,anni sai janta suke da hira
Rahama kam sai pictures suke mata, daga qarshe ma part dinsu rahamar suka koma da friends dinsu ,sosai tasaki jiki dasu kasancewar duk tsararrakinta ne
Sai bayan sallar isha
i sanna ango suka dawo shida friends dishi , dai dai lokacin da mommy tagama gyara Amnah kamar yar data haifa acikinta
Wata white lifayace aka daura mata ga wasu white hills shoes baqaramin kyau tay ba sannan aka turarata da turarenda mommy tasa aka kawo mata daga makkah
Qamshi yabide ko ina, saida aka shiryata tsaff Rahama ta dan yi mata simple makeup hadida zafafan pictures
Su jawwad na parlorn mommy Suna jiran prince tafito daga part dinshi su dauki amarya amma shuru kakeji
Mommy takira salman a waya tareda fadin " ku taho mana kukai Amarya ina prince dinne
Salman yace " ay mommy muna nan Parlorn ki muna jiran prince din ay " , Ohk tafada tareda yanke kiran
Number dinshi tafara kira har 3 missed call bai daga ba na hudun ne yadaga cikin muryar bacci yace " hello mommy "
Baki ta saki tare da fadin " ubanwa kabari yakawo maka matar taka
Ido yadan zaro waje tareda fadin " sorry mommy wallahi namance ne ,ina jin bacci amma ta taho ko takwana Annan "
Yanke kiran tayi tareda kiran mai martaba ta fada mashi abunda prince din yayi
Jawwad da salman kam dariyar halin prince din sukayi sukadanyi fira sannan sukabar gidan
Mai martaba kam kira daya yayimashi yadaga ,
Nanda 5 minutes kazo nan ina nemanka " yana gama fadin hakan ya yanke kiran yana jimamin halin prince
Ba dadewa yasaka wata white jallabiya da sleeper yafito sai part din daddy
Yana isa ya tura dakin ya shige, saida ya zauna sanna yace " Barka da dare daddy
Barka , miyasa bakaje kadauki Matarka ba ? "
Wallahi daddy mancewa nayi shiyasa
Tsoki yaja tareda fadin " tashi kaje kutafi
Daddy shikenan badamuwa amma dan Allah ka bar ni gobe nakoma Paris , ancemin ansamu matsala a daya daga cikin companies dina
Sai da ya ajiye numfashi sannan yace " ba damuwa Allah yakaimu Amma katabbatar kasafke duk nauyin da ya kamata sannan katafi, kuma abunda yasa nabarka kayi biyayya Akan abunda nasaka ka , Allah yayimana jagora
Ameen daddy nagode , saida safe
Allah yakaimu
Ranshi fess yatafi yanufi part din mommy tareda yin knocking ,saida aka bude sannan yashiga
Zaune take Asaman wata sofa mai kyau, " Ke tashi muje " yafada babu annuri
Mommy sai da safe " yafada yana juyawa zai Fita
Tafara niyar tashi mommy tace " zauna kinji Amnah
Kai " mommy tafada ranta a bace, " wallahi kashiga hankalinka zonan kazauna
Sai tin inda take ya zauna batareda yace komai ba
Sai da mommy tafara masu nasiha cikin kuka Amnah tace " innalillahi badai shine mijn ba
Yanda ta yi maganar gwanin nan dariya amma momy tadanne tace " eh shine " , ta yi masu nasiha sannan momy tace " kama hannunta kutafi
Sai kukanta takesha yakama hannunta suka fice
Mommy Albarka tasaka masu hadida yin dariya irin tasu ta manya
Tunda suka baro part din mommy yake Jan hannunta kamar ya yardata qasa
Dan Allah kadaina Jana haka wallahi zan fadi
Fisgota yayi da qarfi har takusa faduwa sannan yayi saurin mannata a qirjinshi ,qasa yayi da kanshi hancinta na gogar nashi har Suna jin numfashin junansu
Sundauki time ahakan sannan yace " idan ki ka sake min kukan banzan nan wallahi dukan tsiya zan maki kuma babu wanda zaiji bare ya amsheki
Cikin yar shaqwabar data zamemata jiki hadida turo dan qaramin lip dinta sannan tace " Aa fah dan Allah kayi haquri na daina
Harara yazabga mata sannan yasaki hannunta yatafi, baya tabiyoshi har suka qarasa part dinshi
Suna zuwa yacire jallabiyar shi daga shi sai singlet da dan qaramin trouser
Jiyowar datayi taganshi haka yasa tayi saurin rufe fuskarta hadida qwala ihuu!!
Shi kam yagane mitake nufi hakan yasa ya tabe baki ya hau bed ya kwanta
Bye
*WANNAN LITTAFIN NA BIYA NE , DUK WANDA YA KARANTA MIN LITTAFIN BA TARE DA YA BIYA NI HAKKINA BA ALLAH YA NA GANI ,
200 NE KUDIN SHIGA PAID GROUP DIN*
DM : +22798999753
LIL PRINCE
AID WALEE
DREAM PEN
SQUAD
YOUNG WRITERS
ASSOCIATION
https://whatsapp.com/channel/0029Vaudu1uGpLHRdHh76P0s
.. 9
Wannan page nakine Ameerah
Shi kam ya gane mi ta ke nufi, hakan yasa ya tabe baki tare da hayewa bed abunshi
Idanunshi ya lumshe sannan ya ce " ke zan yi bacci ki cire kayan nan zan kashe light
To ina toilet yake ?
A toilet a ke cire kaya ,A nan zaki cire su
Wallahi nidai inada kunya Bahaka aka koya min ba, kuma ina kayana suke da mommy ta ce suna nan ?
Fuska ya murtuke tareda safkowa daga bed , " ba ki da kunya ko, zanyi maganinki " sanna yagwada mata wardrobe dinda kayanta suke
Can tanufa tadakko wata white din riga mai kyau taji adon net asaman rigar , sannan tajawo wata doguwar hijab datagani a wardrobe din
Miqewa ya yi tareda shiga toilet, saida yadade sannan yafito daure da pink towel a qugu, Dayan kuma a hannunshi yana goge gashin kanshi
Sanye take da doguwar hijab dinta yana fitowa ta ce " zanshiga toilet "
" to daukar ki zan yi na kai ki ko a kaina xakiyi abunda za ki yi
Turo baki tayi tana yan gugunai, Shi kam Aranshi ya ce "duk zan yi maganin ki mayya marar kunya
Toilet tashiga tareda saka hular wanka da ta gani a rataye, shower ta sakar ma kanta sannan ta dauki shower gel tayi wanka
Baccin tagama tasake hada wani Rumania a birth tube tareda saka turarukan wanka sosai sannan tashiga ta yi ta wasan ruwanta kasancewar tanason ruwa
Ta fi 1hour a toilet din sannan ta fito ,tun da ta bude toilet din qamshi ya bugo har cikin room din
Ita ma pink din towel din ta daura sannan tasaka abayarta , hular wankan tacire hakan ya bada damar zubowar gashinta dayaji gyara ga tsawo gashin yakai har qugu,
Kanta ta wani juya take gashin yabaje a gadon bayanta ga tsawo gashi baki lufff
Shi kam ta mirror yake hangen duk abunda ta ke yi, Kayan barcinta tadauka takoma toilet ta saka sannan tafito da doguwar hijab dinta
Wayar shi ya dauka ya kunna data yana chart dinshi yayinda tabaza kallabinta a qasa ta ta yarda sallar isha
i, har ta gama sallah yana zaune a sofa yana chart abunshi
" Prince!! " ta kira sunan shi
Da mamaki ya juyo ya na kallon ta " ke ni sa,an wasanki ne da za ki na min kiran yara
A shagwabe ta ce " to ni fah bacci na ke ji
Bakida kunya ko? "
Shuru tayi batareda tacemashi komai ba
A hankali ta miqe tare da hayewa saman bed din takwanta a gefe , talullube jikinta da hijab din jikinta
Wayarshi ya Ajiye a mirror sannan ya miqe sai fushi yake kamar an tilas tashi dayayi wani Abu
Cikin hoodie gown dinshi mai kyau ya bai saman bed din ya jingina kanshi a bed, maganar daddy ke dawo mashi a kunne
Wani irin tsoki yaja , a ranshi ya ce " ni wallahi an cuce ni wannan marar kunyar yarinyar. Ko mizanyi da ita har A na ce min baza,a yafemin ba " ya fada ya na qara jin wani haushi
Rigarshi ta sama ya cire yarage da ga shi sai boxer, gashin qirjinshi yayi wani lufff gwanin kyau
Ya rasa mike mashi dadi, tsoki yaqaraja wanda yasa har tabude idanunta, take idanta yasafka a chest dinshi
Ihuuu tasake saki Ta na niyar safka daga bed din, juyi daya ya yi yacafko hannunta tare da janyota a qirjinshi
Dayan hannunshi ya saka ya kashe light din dakin sai irin blue light dinnan kawai yarage
Hannu yasa Tana ture shi tare da fadin " dan Allah ka sake ni
A hankali ya saka harshenshi a bakinta, kuka tafara Tana tirjewa, dasauri yacafke harshenta tare da fara sarrafa shi Cikin kwarewa
Sai da ya bari jikinta ya mutu ta yi liqis ya zare harshenshi a bakinta
A hankali ya fara fita daga hayyacin shi hakan ya sa ya cigaba da kissing dinta ta ko
ina
Hijab dinta ya zare tare da ajiye ta a saman bed din, jikinta ya yi sanyi ta kasa aikata komai bakin ta duk ya mutu
A hankali ya fara murzar ta ta ko
ina, tun yanayi Ahankali har abun yaci tura
Wani irin marayan kuka ta saki tun ta na yin mai qarfi har muryarta ta disashe , shigarta yayi da qarfi babu ko tausayi hakan yasa wani irin zafi marar a dadi ya ziyarce ta ga qarancin shekaru ba wata babba ba ce
Ba shi ya qyale ta ba sai wajen 5:30 na Asuba, ta riga da ta gaji ta wahalta ko motsi ta kasa yi
A hankali ya rabo da ga jikinta ya na maida numfashi
Toilet ya nufa tare da hada ruwa mai dan zafi ya shiga yafi 1 hour a ciki sannan ya fito Ya koma parlor tare da kabbara sallah yayi nafila
Yana a haka har akayi sallar asuba, sallar yabi a ka gama, yayi adkar sannan ya miqe ya shiga dakin yashirya tsaff yayi mugun kyau
A inda take kwance gwanin ban tausayi take binshi da ido, takasa magana face wani irin haushinshi da ta ke ji ga tsanar da ta yi mashi mai yawa a lokaci daya
Wasu irin hawaye ma su zafi kawai ta ke zubarwa ga zafi da qasanta keyimata
6:30 dai dai ya bar masarautar Baki daya batareda yayima kowa bankwana ba
____________
_________
********************
Yan da ya tafi ya bar ta haka ta ke har yanzu sai wani irin tsanar shi da ta ke ji, hawaye kam sai sintiri suke a fuskarta
Misalin qarfe 1:00 ya riga da ya bar Nigeria ya isa Paris
, zaune yake a office dinshi yasha lafiyayen glass a fuskarsa ,hakan kuma ba qaramin kyau yayi mashi ba
Sai da ya gama latsa laptop dinshi sannan yajuyo ma files yanata aikin cike cike
Wata telephone dake gefenshi ya latsa wasu numbers , bugu daya kiran yashiga, coffee kawai ya fada tare da yanke kiran
Ba dadewa wata baturiya ta shigo sanye cikin mini sket black color sai white t-shirt hanuunta dauke da tray, a gabanshi ta ajiye tray din sannan ta bude abun saka sugar tasaka mashi 4 cubes sugar sannan ta fice abunta
Dauka ya yi ya motsa sannan ya soma sha A hankali yana lumshe ido
NIGERIA
Mamie kam duk an gama hidimar bikki Alhamdulillah Suma a bangaren su komai yayi an ci an sha
Maleek ne ya shirya tsaf yau zai wuce turkey inda zai fara aiki daya daga cikin companies din daddy ,sanye ya ke cikin wata purple t-shirt da white jeans ga cover shoe dinshi white, kanshi ya sha kudi sai qyalli ya ke dama a kwai shi dan gayu gashi kyakykyawa Kamar Amnah dan dai tafi shi haske da dogon hanci.
Bankwana su ka yi da mamie da Abbie sannan yatafi zuwa airport, su kam sai fatan nasara suke mashi har ya bacce ma ganinsu Mamie kam kukanta ta sha abbie sai faman rarrashin matar shi ya ke yi
Awwn
qauna
Misalin qarfe 2:30 na rana mommy nata jiran fitowar Amnah, Abinci kam tun daga breakfast har zuwa abincin rana babu Wanda mommy bata bayar a kai masu ba
Rahama tashirya tayi gaunta sosai ta fakaici idan mommy ta tafi part dinsu prince
Knocking qofar shiga parlorn tayi amma shuru, hakan yasa kawai ta tura tashiga
Da mamaki take kallon kayan abincin ko daya ba
a taba ba, yanda suke haka suke har yanzu
Aunty Amarya, Aunty Amanah, princess " , haka ta yi ta kiran ta Amma shuru ka ke ji babu ko motsi, aranta dai ta ce" nasan yanzu yaya yafita baya zama gida da rana bari inyi kasada in shiga bedroom din Sabin amare
Haka ta cigaba da tafiya har ta ,isa qofar dakin
Again ma knocking ta qara yi amma shuru, Anya zans higa. Kofar ta murda tashiga idanunta suka safka kan Amnah dake kwance bata iya ko motsi
Ga bedsheet din duk jini ya bata shi, " innalillahi wa
inna ilaihirraji
un Aunty Amnah " , juyawa tayi da gudu tabar part din tareda nufar bangaren mommy
Momm
Amn
jin
.. " haka taketa inda inda, ba ta qarasa ba mommy cikin sauri ta fita daga dakin tareda nufar part din prince
Ko ina a bude yake saboda Rahama bata tsaya rufewa ba
Turus tayi a bakin qofa datayi toxali da Amanah dake kwance kamar wata gawa sai hawaye da ke ta fita a fuskarta " innalillahi wa inna ilaihirraji
un Abdul Rapping din yarinyar nan yayi, " wasu hawayen tausayi ne suka zuboma mommy a fuskarta
Cikin sauri ta qara sa cikin dakin sannan ta nufi toilet tare da hada ruwa mai zafi sannan tafito, a qasa duk taga kayanta da Alama jikinta babu komai
Daukarta tayi Ahankali tare da shiga toilet din da ita ta saka ta a bathtub, wata irin qara tasaki Ta na rufe idanunta haka mommy ta dade Tana gasa mata jiki.
Tacanza ruwa yafi sau ukku sannan ta kama ta su ka dawo dakin tare da zaunar da ita a sofa
Bedsheet din ta cire ta canza wani sannan ta kama ta aka saka mata wata jallabiya sannan a ka cire towel din aka mayar da ita saman bed ,har yanzu ba ta magana sai dai kuka da ta ke yi kawai
Mommy ma ta kasa magana ga wani irin zafi da zuciyarta keyi, da sauri tace part dinta taha do mata lafiyayyen tea da ya ji Kayan yaji sannan ta saka ma su aiki su yi mata farfesun kaza shima yaji Kayan yaji
Sai da ta dawo ta bata tea din ta shanye sannan ta zubo mata dankali da kwai kadan, shima din sai da tacinye amma ba wai dan ta na jin dadin shi
Ba dadewa a ka kawo ma mommy farfesun da yaji hadi kala -kala
Shi ma zama tayi ta ba ta romon sanna taci naman kazar, mommy sai da ta ba ta duk a bin da ya dace ta cida ta ta ci ta qoshi sannan ta qara gasa ta da ruwan dumi sannan suka koma bedroom din
A nan ma sai da mommy ta taimaka mata wajen shiryawa sannan ta koma saman bed ta kwanta
Baccin wahala yayi gaba da ita
Mommy ta saka wadanda za su ringa Yi ma Amnah hidima su Qyara part din Baki dayan shi sannan su fito
Tana qarasawa room dinta ta tarar babu kowa aciki , key tasaka tareda zama a gefen bed yayinda hawaye masu zafi suka zubo mata, face din Amnah take tunawa da kuma yanda taga yarinyar na jin jiki
A fili ta ce " na yi nadamar hada wannan auren, banyi tunanin zaka watsamin qasa a ido ba Hafeez, amma zaka shigo gidan za ka ci ubanka
( Hhhh to kai Prince wallahi za ka ci ubanka amma inji mommy
Muhadu a kashi na gaba domin jin qara shin labarin
Nice taku AID WALEE
08166886691
WhatsApp only
Bye
*WANNAN LITTAFIN NA BIYA NE , DUK WANDA YA KARANTA MIN LITTAFIN BA TARE DA YA BIYA NI HAKKINA BA ALLAH YA NA GANI ,
200 NE KUDIN SHIGA PAID GROUP DIN*
DM : +22798999753
LIL PRINCE
AID WALEE
The writer
SAYYID RAJAT
And now
LIL PRINCE
. 10
A fili ta ce " na yi nadamar hada wannan auren, ban yi tunanin za ka watsa min qasa a ido ba Hafeez, amma zaka shigo gidan zakaci ubanka
Misalin qarfe 11:00 nadare
zaune take a qaton bedroom din dake part din Prince ta zauna a tsakaiyar bed tare da rufe jikinta da blanket
Fever mai zafi ta sauko mata sai kyarma ta ke yi
Mommy wacce bata dade da fitowa daga part din mai martaba ba sunyi discussing about abunda prince ya aikata ma Amnah , sosai ran maimartaba yabaci sannan yake fadawa mommy Prince yabar Nigeria tun safe Kowa ranshi ba dadi saboda abunda Prince ya aikata
Part din prince ta wuce domin taduba Amnah, Tana shiga ta hange ta sai rawar sanyi takeyi, A take hankalinta ya tashi,cikin rudani ta qarasa wurinta tareda bude blanket Tana kallonta
Subhanallah tafada tareda daukar wayarta tayi kira, bugu daya akayi picking call din , Ba dadewa wasu mata suka turo dakin tareda daukar Amnah sukayi waje, itama mommy veil dinta tadauko tareda binsu suka shiga motar
Ba dadewa kam driver hadida escort guda biyu sai wata private hospital dake kusa dasu , Su na shiga aka fara basu kula na mutunci tareda shiga da patient din Aciki,
Nan doctor yafara bata Treatment, hadida ebar jininta domin ayi gwaji , Kasancewar private hospital ne hakan yasa Aka kawo result din da wuri
Mommy dake zaune a wata resting chair Tana kallon face din Amnah dake kwance a bed wanda har yanzu bata samu damar dawowa hayyacinta
Doctor yashigo bakinshi daukeda sallama sannan yanufo inda mommy take tareda fadin " ranki shi dade idan babu damuwa zamu iya zuwa office domin muqarasa maganar a chan "
" Okay badamuwa " ta fada tareda miqewa tabishi suka nufi katafaren office din doctor din
" Watakam gaskiya ranki shi dade nayi mamakin yanda qaramar yarinya kamar wannan akayi sakaci da ita irin haka, first dai anyi rapping dinta qaramar yarinya irin wannan.Allah yasa komai yatafi normal ma , sannan kuma Tana fama da hawan jini wanda hakan zai iya sakawa tarasa barin jikinta , Garin ya kukayi sakaci haka yafaru da ita ? sannan kuma jininta yahau sosai, to ni shawarar dazanbaku itace ku kula da ita sosai kuma insha allah zamu Baku magani sai a cigaba da amfani dashi insha allah "
" Toh shikenan doctor badamuwa mungode " ta fada Ta na miqewa ranta babu dadi Tana tunanin ya zata fara fadawa iyayen yarinyar abun da yafaru da yarsu ,innalillahi wa innalillahi raji
un tafada tareda shiga dakin da Amanah take ciki , A dai dai lokacin da tashiga dakin Amnah tafarka Tana tsura ma qofar ido ,har mommy ta qaraso wurin Amma Tana kallon qofar bata kauda idonta ba
" Amnah ,Amnah " mommy ta fada sai alokacin tayi saurin kauda tunanin da takeyi , Ahankali ta mayar da kallonta a mommy tareda sakin dan qaramin murmushi
Mommy kam wani irin tausayin yarinyar yashiga ranta, sosai takejin Amnah cikin ranta kamar itace ta haifeta.
Hannunta tariqe tareda fadin " Amnah kiyi haquri dan Allah kinji,sannan ki daina saka damuwa a cikin ranki please ki dawo kamar yanda kike a da "
A ranta ta ce " duka family dinshi sunada kirki amma shi baqi da mummunan hali ke gareshi " , A hili kuma ta ce " mommy babu komai nagode da kulawarki a gareni " ta fada cikin yar siririyar muryarta mai daukeda sauti irin na yara
Sai qarfe biyu na dare suka koma gida sannan Amnah takoma part din mommy
haka rayuwa tacigaba da tafiya ba Prince babu Alamar shi ,Amnah kuma mommy na kula da ita sannan kuma a koda wane lokaci ta tuna da Prince tsanar shi ta ke qarayi batasanshi ko kadan face wata irin muguwar tsana datake mashi
AFTER 2 WEEKS
Amnah
s Family
Mamie ce tashirya tayi mugun kyau fuskarta fal da murmushi ga qamshi Tana bazawa
Sai da ta shirya tsaf tafito cikin wata Lifaya mai kyau da tsada, kasancewar Mamie ta iya daukar dress kuma duk danginta masu kudine wasu duk ba Anan qasar suke ba
Abbie kam kallonta yake yanata sakin murmushi har ta qaraso wurin shi
" Kai fa ka ke ta ce wa in fito kada muyi let amma kuma ka tsaya ka na ta kallona please "
" Aa ina tunanin yanda zan fara fita dake a wanna kyawun dakikayi salan wani ya kallemin ke ,to wallahi idan ba hijab kika sakaba ba za muje ba " ya fada yana kama hannunta suka nufi bedroom
Sun dade a cikin basu fito ba sai da sukaji anyi sallama a gidan sannan Mamie tafito hannunta na cikin na daddy
Wata hadaddiyar matace mai mugun kyau daga gani ahalin Mamie ne
Mamaki a fuskar Mamie da Abbie har sun kasa magana
Ayi haquri da wannan ban iya typing da yawa ba amma idan naga kuma comment to zan qara yawan typing
Walee
*WANNAN LITTAFIN NA BIYA NE , DUK WANDA YA KARANTA MIN LITTAFIN BA TARE DA YA BIYA NI HAKKINA BA ALLAH YA NA GANI ,
200 NE KUDIN SHIGA PAID GROUP DIN*
DM : +22798999753
LIL PRINCE
{The story is all about love
Romantic
heart
break and dramatic}
AID WALEE
The writer of
SAYYID RAJAT
And now
LIL PRINCE
https://whatsapp.com/channel/0029Vaudu1uGpLHRdHh76P0s
Bismillahirrahmanurrahi
____________________
______________________
Mamaki a fuskar mamie da Abbie har sun kasa magana
Murmushi baquwar ta saki tare da qarasawa ta zauna a saman wata 3 seater sannan ta ce " tun da ba za ku ce na zauna ba bari na yi zamana "
Mamie ta saki dariya tare da fadin " wallahi aunty Ameerah ba kyada kirki shine sai yau ko ,to ya Abroad din fatan komai lafiya "
" Humm " ta fada tare da ce wa " wallahi Alhamdulillah ai da ya ke ni dai na dawo Nigeria da zama shikuma sai yana zowa ya hutawa sannan ya koma wurin aikin shi "
Abbie ya ce " Barka da zuwa hajiya Ameerah ya kike ya mai gidan da iyali fatan komai lafiya, Amma fa muna fushi gaskiya "
Dariya tayi sannan ta ce " wallahi duka Alhamdulillah, Ayimana haquri dan Allah tun da yanzu ga shi na zo sai naje har gidan daughter dina sannan na koma abuja " ta fada Ta na dariya
" Ay yanzu Chan za mu je amma ni na fasa sai ku je keda follows " ya fada yana mai kallon mamie sukayi dariya su duka
" Amma wani hanzari ba gudu ba mamien Amnah, gajiya ku ka yi da ita da har zaku aurar da yarinya kamar Amnah wacce ko secondary school bata gama ba fa "
" Wallahi aunty Ameera gwara ace Amnah Tana gidan mijin ta , duk family dinmu babu mai kyawunta kuma tun kafin iyayenshi suzo maganar auren nan ko ,maza nata kawo mata farmaki a cikin rayuwa , Hakanan na ji a jikina zan iya Bayarda auren Amnah a gareshi sannan kuma iyayenshi mutanen kirki ne sosai duk da dai ba mu taba ganin Angon ba ma "
Aunty ameerah Baki ta bude Ta na kallon mamie da Abbie sannan ta ce " idan iyayenshi mutanen kirki ne shi kunsan halinshi ,kunsan ya na sonta ko baya so Amma Allah yasa hakan yafi zama Alkairi "
A taqaice
Aunty Ameerah itace babbar gidansu mamie , fulani ne sudukansu irin fulanin asali dinnan masu mugun kyau ,iyayensu su hudu suka Haifa daga Ameerah sai wani namiji sai mace sannan Mamie Wanda takasance itace auta , Cikin ikon Allah sai Duka biyun suka Rasu yarage saura Ameerah da Mamie , Sai da su ka gama aurar da yayansu mata guda biyu Allah yayiwa mahaifinsu rasuwa sanadiyar ciwon Cancer , Su Ameerah da mamie sun sha kuka sosai ,sai da suka dade kafin suka koma birni gidajen mazajensu sunyi sunyi sutafi da Dada watakam mahaifiyarsu amma taqi yarda ita ba za ta je ko ina ba tabar Asalinta , Bayan rasuwar baffan su mamie da wata daya Arziqin mijin Ameerah yanata qara habbaka hakan yasa babban yaronta tunda ta yayeshi suka koma qasar Istanbul da zama , Har Allah yasa itama tahaifi santalelen yaronta yaci Suna Abdul maleek bayan haihuwarshi da kwanaki kadan DaDa tarasu, hakan ba qaramin ciwo yayiwa mamie ba ga shi mijinta ba wani hali gareshi, Ameerah ma tun da su ka ji rasuwar su ka zo Nigeria ,sun dade kafin su koma Istanbul sannan ta budewa mamie wani madaidaicin restaurant a kusa da anguwarsu saboda ba qaramin iya girki tayi ba , Gida ma saida suka gyara masu sukayi masu duk abunda ya kamata sannan suka koma Istanbul ,Abbie dama maraya ne iyayensa duk Allah yayi masu rasuwa sannan kuma shi kadai suka haifa
Wannan shine taqaitaccen labarinsu
_____________
_________
___________________
Back to story
Abbie ne ya ce " to yanzu a yi haquri tun da mai faruwa ya faru ameerah duk da dai ba mu san Al,amarin Allah ba "
" Shikenan yanzu mamie bani ruwa masha sai mu wuce " ta fada Ta na gyara wani hadadden veil dinta mai kyau da tsada
Snacks da drinks kala-kala aka kawoma Auntie Ameerah, sai da ta ci ta sha Ta cika cikinta su ka dan yi fira sannan su ka tafi yayinda driver din Aunty Ameerah ya tuqasu har suka isa katafariyar masarautar , Sai da su ka shiga ga fadawa nan iri iri,basu shiga ba sai da a ka yo masu iso wurin Mommy ta yarda sannan su ka shiga , Ai kam tarba mai kyau su ka samu da ga wurin mommy din yayinda Amnah Ta na toilet Ta na wanka , Ba dadewa da isowar su Mamie ita kuma ta fito da ga toilet, Amnah ba qaramin kyau da girman jiki ta qara ba ,idan bakasan shekarunta ba sai ka rantse tayi 18years , Wani irin lotions masu kyau ta ke shafawa ga skin dinta sai mugun qyalli ya ke yi , Rahama sai da ta gama gaisawa da iyayen Amnah cikin mutunci sannan ta shigo dakin Bakinta daukeda sallama ta qarasa wurinda Amnah take zaune Ta na shafe shafe a gaban mirror
" Princess " Rahama tafada Ta na saka hannunta a gashin Amnah tare da taje mata kan sannan tasaka ribbon ta yi mata parking gashin tare da bazo shi har baya gwanin burgewa
" Kashh rahama Wai dan Allah miye" ta fada cikin yar shaqwaaba
Dariya rahama tayi tare da fadin " Albishirinki "
" Goro " ta fada a taqaice
" Gaskiya princess ba zan fada maki ba sai kin ba ni Tukwici sannan na fara kuma za ki ji dadi "
" Toh fara fada min dai yanzu "
" Kai Amaryar lil Prince na san ki da mugun Wayo sai kin fara ba ni sannan dai "
Wani irin hade rai tayi sannan ta ce " Ba na so na ji baki daya ma " ta fada Ta na miqewa tare da nufar inda kayanta suke , Ita kam Rahama sosai Amnah ta shiga cikin ranta hakan yasa kullum burgeta takeyi hadida fatar Allah ya hada kawunansu ita da yayanta , Wata maroon Abaya ta saka wacce ta ji adon wasu beads black and red color sanna ta dan yi rolling veil tare da saka maroon shoes fish shape , Kasancewar akwaita da iya daukar wanka ga tafiyarta mai tafiya da zuciya , Saida taje gaba mirror ta kalli kanta sannan ta saka dan kunne shina maroon and silver color ta fesa perfume mai qamshi, dan murmushi ta saki tare da kama hannun rahama wacce ta kasance Aminiyarta sannan su ka bar part din baki daya , Saida suka fara saukowa daga stairs ta ke jin wasu voice dinda kamar ta san su , Sauri ta qara yi suka sauka qasa , abun da ta yi tozali da shi ne ya sa ta saki wani malalacin murmushi tare da Rugawa da gudu tafada kan Mamie
Wani marayan kuka tasaki mai tafiya da zuciyar mai karatu, Rungume junansu su ka qara yi Wanda ya sa sai da Mamie ta dan yi hawaye hadi da murmushi
Kowa na cikin parlorn sai da hakan ya sa sukayi hawaye ba mommy ba ,ba Aunty Ameerah ba ,Ba Rahama ba
Mommy ta miqe hadi da nufar part din ta zuciyarta na wani irin bugawa
Sundade a haka sannan su ka saki junansu, Aunty Ameerah ta nufa hadi da rungume ta ta yi zamanta a cinyarta
Nan suka fara Fira kadan kadan, Aunty Ameera ta ce " Amnah fatan komai ya na tafiya lafiya ko ? "
Shuru ta yi ba tare da ta ce mata komai ba sannan tayi qasa da kanta Ta na wasa da yatsun hannunta
" Amnah magana da nake maki kina jina ,ina mijinki da fatan shima komai yana tafiya lafiya kuma ya na kula dake yanda ya kamata ko "
Wani irin kuka ta saki tare da saka hannunta Ta na rufe fuskarta ,kukan ma kubce mata yayi saboda tasaka a ranta
bazaar fadawa kowa ba
Duk da Amnah yarinya ce Amma ta na da hankali da tunani sosai tun da har zata iya Adana sirrin mijinta
" Subhanallah " ta fada Ta na kallon Mamie irin kallon nan mai nuni da kin ga abun da na guda ko , Amma a fili sai ta ce wa Amnah " ke ba na son sakarci mi ye na kuka to daga tambaya,ko bakya jin dadin zaman gidan "
Cikin kuka ta ce " Ni dai Ummu please ku tafi da ni gida na gaji dan Allah kuma bawai dan basu kula da ni,Su na kula da ni tamkar yar da suka Haifa a cikinsu "
" To kuma miye na kuka tun da Su na kula da ke Amnah,ban son rashin godiyar Allah , Sannan kuma shi mijin naki babu wata matsala a tsakaninku ko ? ,sannan kina mashi biyayya yanda ki ka ga mahaifiyarki na yi ma babanki "
Still dai ba ta ce komai ba ta yi qasa da kanta Ta na goge hawaye
" Ke ba ni son wulaqanci fah "
" To ummu Ni ma sau daya nataba ganinshi fa "
Cikin sauri mamie ta dago da kanta Ta na kallonta
*WANNAN LITTAFIN NA BIYA NE ,
200 NE KUDIN SHIGA PAID GROUP DIN*
DM : +22798999753
LIL PRINCE
{The story is all about love
Romantic
heart break and dramatic}
AID WALEE
The writer of
SAYYID RAJAT
And now
LIL PRINCE
TAP THIS LINK TO JOIN MY CHANEL
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
Cikin sauri mamie ta dago da kanta Ta na kallonta , Dai dai lokacin da Mommy tadawo a cikin parlorn
Aunty Ameera ta ce " princess Ba ki qara ganinshi ba, ? miye ya faru ? "
Kuka ta qara fashewa dashi mai qarfi,Aunty Ameerah tayi saurin mayar da ita a qirjinta Ta na rarrashinta
Mommy tazauna a wata 2 seater ranta ba dadi sannan ta yi gyara murya tare da fadin " Dan Allah ku gafarcemu, tafiya ta taso masa ta gaggawa a lokacin shiyasa yatafi amma ya kusa dawowa insha Allah "
A hankali Mamie tadan sauke ajiyar zuciya sannan ta ce " babu komai Allah ya maidoshi lafiya "
Ameen mommy da Aunty Ameera su ka fada a tare
Alhamdulillah mommy ta fada cikin ranta tareda cewa Allah na gode maka da ba ta fadi aika aikar da yaron nan ya yi ba
Sun dade Su na fira sai bayan sallar la,asar suka tafi, an yi musu shatara ta arziqi kam tareda kaisu suka gaishe da mai martaba
____
_____ PARIS
____
_____
11 pm
Iska mai dadi ta ke kadawa Wanda ba qaramin jin dadin yanayin yakeyi ba ,A hankali yake tsotse lip dinshi na qasa hadida lumshe idanunshi
A saman wata table chair yake zaune hannunshi riqeda qatuwar chocolate da Alamu ya na shan chocolate din ne, a saman table din kam daukeda wata yar qaramar buta ta glass ga cups nan qanana sai uwayen chocolate da biscuit a saman wani heart plate
Slowly ya miqe tare da nufar window din da ya ke fessing ya bude ta hakan ya sa labulayen dake wurin suke kadawa gwanin burgewa ,daga waje kam flowers ne masu kyau suma sai kadawa su ke
Dawowa ya yi ya zauna ya sha wasu sleeping dress blue color, bedroom din babu haske sosai sai blue light da ke haska in da ya ke
A hankali ya ke rufe idanunshi ya na budewa kamar mai dan ya tuna wani abu, Amma ya kasa haka kullum yake fama ya zama kamar marar lafiya , Kullum da ya fara qoqarin tuna wani Abu mai mahimmanci a rayuwarshi amma sai kanshi yafara ciwo hadida jin juwa
Gently ya miqe ya mayar da chocolates din a fridge sannan yakoma ya zauna, ya dauki good minutes a haka sannan yasake miqewa idanunshi a rufe
Haka ya yi ta kai kawo a tsakar dakin ya rasa mike mashi dadi a duniyar ,qoqarin yin addu,a yake amma yakasa ,fuskarsa ce tayi jawurr sosai
Cikin sauri ya dafe kanshi tareda fadawa saman bed kanshi na wani irin ciwo , Ya na a haka har bacci ya yi gaba dashi
Mu dai sai muce Allah ya kyauta, Asuba ta gari Lil Prince
NIGERIA
11:45 pm
Dariyarsu su ke ta faman yi sannan bahijja ta ce " mama gaskiya komai na tafiya dai dai ,yanzu fa Saura 2 weeks ya cika 4 month da yin auren nan kin ga da mun gama da wannan sai mukoma kan waccen shegiyar kuma yaya zai yi wannan aikin kanta "
Hahaha
.hahaha mama ke wannan dariyar tare da fadin " Tabbas aikin nan ya na yi, kin ga fa yanda shegiyar take kullum cikin damuwa ta ke har ta rame " ta fada Tana qara wata dariyar
Ita ma bahijja dariyar ta ke sannan ta ce " kuma kinga idan har yaji muryarta to komai fa ya lalace ,Amma ba zai taba Nina saboda ko phone bata dashi kuma baya magana da kowa nashi, gaskiya mama a taba maki ke ba qaramar muguwa ba ce "
" Zan ci tsohon matsiyacin ubanki fa ,ina daura ki kan dai dai kina fadin ni muguwa ce ,to wannan shi ne hanyar dai dai ki bi boka ki samu biyan buqatarki dawuri "
Hummm kawai bahijja ta fada sannan ta miqe ta nufi dakinta
Misalin qarfe 3 na dare
Mommy
Sallah ta ke Ta faman yi ,idan tayi sujjada sai tafi 6 minutes bata dagoba, " ya ubangijin rahama kai ne kadai masanin gaibi kai ne kasan halin da ya ke a ciki ya Allah ka warware mashi matsalarshi ka tsareshi daga sharrin mugun ko Aljan ka maido shi lafiya a cikin Ahalinshi "
Haka ta cigaba da addu
oi kala -kala, bata daina sallar ba saida aka gama sallar Asuba har rana ta fara fitowa sannan tayi sallar walha
Sai da ta gama tsaf sannan ta miqe hadi da fadawa toilet tayi wanka tayi brush sannan ta fito ta shirya cikin shigar Alfarma , Lokacin da ta ke saukowa da ga stairs ta hangi Amnah Ta na faman shirya abinci a dining area , Ita kuma Rahama ta na ta faman saka turaren wuta a parlorn ,ko ina tsaf gwanin burgewa
Aranta ta ce " ikon Allah ,yarinya qarama duk ta iya aiki har haka ga girki idan tayi ba,a magana Prince kayiwa kanka ,ina tsoron time ya ida dolene a raba auren nan nasani saboda ko musulunci ya fitar da lokacin da za,a raba aure muddin ma,auratan basu tare da junansu kuma akwai aure tsakani "
Innalillah ta fada Ta na qarasawa in da su ke sannan ta ce " sannunku da aiki yaran kirki, Allah ya yi ma rayuwarku Albarka "
Ameen ya Allah suka fada a tare, sai da mommy ta fiddawa mai martaba Wanda zai ci ta kai masa har part dinshi sannan ta dawo suka fara breakfast din A tare
Sai da su ka gama tsaf sannan mommy ta ce " Amnah idan kin gama ki je dakina a kwai waya da sim dakina sai ki dauka, Rahama sai ta tayaki settings apps ko "
Murmushi ta saki tare da fadin " Nagode sosai mommy Allah ya saka maki da Alkhairi "
" Ameen ya Allah " ta fada Ta na miqewa ta bar part din
Dariyar murna su ka saki ita da Rahama sannan su ka bar dining room din tare da nufa part din mommy
Walee
Muhadu a page nagaba
*WANNAN LITTAFIN NA BIYA NE ,
200 NE KUDIN SHIGA PAID GROUP DIN*
DM : +22798999753
LIL PRINCE
{The story is all about love
Romantic
heart break and dramatic}
AID WALEE
The writer of
SAYYID RAJAT
And now
LIL PRINCE
TAP THIS LINK TO JOIN MY CHANEL
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
BISMILLAHIRRAHMANURRAHIM
__________
__________
Dariyar murna su ka saki ita da Rahama sannan su ka bar dining room din tare da nufa part din mommy
Waya ce lafiyayya qirar IPhone 14pro max purple color, ga punch guda ukku daya pink daya white daya blue sai Bluetooth da charger abun gwanin burgewa
Murna kam bata musaltuwa wajen Amnah hakan ya sa tarungume Rahama Suna murna , Nan suka zauna su ka yi ta setting komai tare da dakko apps WhatsApp, instagram, TikTok da sauransu , Haka su ka yini kowace na latsar wayarta
AFTER 2 WEEKS
Zaune ya ke a office ya kifa kanshi a table din , wayarshi ce keta faman ringing yafi sau 5 sai na six din ne ya duba ,dan tabe Baki yayi ganin number din daga Nigeria ne , Picking call din ya yi tare da karawa a kunne
Cikin kuka a ke fadin " ka cuce ni ka lalata min rayuwa tin ina qaramata , na tsane ka ba ni qaunarka har Abada Allah ya saka min abun da ka min " ta qarashe maganar Ta na kuka mai qarfi
Sai a lokacin abubuwa suka fara dawo mashi cikin kai ",Innalillahi wa
inna ilaihirraji
un " ya fada ya na dafe kanshi , Fuskarsa ce ta yi red sosai sai a lokacin kamanninshi su ka dawo na jinin sarauta
NIGERIA
Fadar mai martaba
Zaune su ke a fada da ka kalli fuskarsu ka san babu farinciki a ciki
Nan mai Martaba ya juya kallonshi yana kallon mahaifin Amnah sannan ya fara da fadin " ina mai Baku haquri Akan abunda yafaru nasan bakuji dadi ba , Ni ma ko da diyata ce bazan ji dadi ba Amma dan Allah ina mai baku haquri , Sannan kuma Kun yi gaskiya ,Aure kam dole za,a rabashi kamar yanda kuka fada dukda dama fadi ne na addinin musulunci , Akwai watannin da ya gida Wanda dole za
a raba aure muddin akwai aure tsakani kuma basu a tare ba tare da wani dalili mai qarfi ba "
Mommy hawaye ke ta zuba a fuskarta haka ita ma mamie da ke zaune a gefenta ,mai martaba shi ma daka kalli fuskarsa kasan baya jin dadi ga shi su damuwa biyu tahade masu
Da ga liman sai qanen sarki watakam mahaifin zully, wakilan Ango Dana amarya duk suna nan ,babu yanda su ka iya haka a ka raba auren
Zaune ta ke ita da rahama suma duk sun damu dukda ba su san mi ke faruwa ba
Wani irin bugu qirjinta ya yi hakan yasa ta dafe shi da qarfi sannan ta fadi innalillahi.. bata qarasa ba kuka mai qarfi ya kubce mata
PARIS
Miqewa ya zoyi da sauri ya koma ya zauna sanadin wani irin bugu da qirjinshi ke yi
" Ya Rabbi make everything easy for me ,innalillahi wa
inna ilaihirraji
un " ya ke ta maimaitawa har sai da ya samu sauki
A hankali voice dinta ke dawo mashi cikin kai ,take wata muguwar soyayyarta tafara mashi yawo a ko wane sashen jikinshi
Murmushi ya saki Wanda ya bayyana kyawun shi ,tunda ya dawo bai taba murmushi irin wannan ba , Idanunshi yarufe take ta fara fado mashi a ido ranar da mommy ta ce ya zo ya dauke ta
Gashinta mai tsawo da qyalli yake hangs da kuma tsantsar yarintar da ke gare ta ,cikin sauri ya bude idonshi tare da fadin " Astagfirullah ,why na aikata haka a gareta she
s so small " ya fada cikin wata muryar shagwaba
" But I
m falling in love with that small girl " smiling on his face gently ya miqe ya bar office din
Sai da ya isa katafaren gidanshi mai mugun kyawu, sai da yayi wanka yay sallah sannan yasa a ka mashi order din abinci ya ci Wanda rabonshi da abinci har ya mance
Sai da a ka kawo mashi wata biryani rice yaci ya hada da drinks sannan ya dauko wayarshi yanata murmushi
Mommyna na ga ya danna wa kira ,yayimata missed call yafi 20 Amma bata daga
" Ya Allah ,ni raban da na ji muryarki har na manta " ya fada a cikin damuwa
Daddy ya kira shima bai daga ba ,to lafiya ya fada cikin damuwa , Nan ya fara duba missed call din wayar shi nan ya ga uban kiran da mommy tamishi
Subhanallah ya fada tare da miqewa ya fita harabar gidan har yana wata zufa , Ya na tafiya waya kange a kunnenshi, kamin ya qarasa wani bature ya iso wurin
Cikin harshen turanci su ke maganarsu har su ka gama
WASHEGARI
7:30 ya bi private jet su kayo Nigeria, 10:00 ya isa katsina har cikin masarautar su
Fadawa sai faman baza mashi gaisuwa su ke ta ko ina sai dai burinshi ya qarasa ciki
Babban parlorn gidan ya nufa Baki daya Wanda zai iya samun duka A halinshi a ciki
Baki daukeda sallama ya shigo cikin parlorn ,kowanensu ba ki a sake ya juyo ya na kallonshi
Fuskarsa ba yabo babu fallasa yashiga ya zauna a gefen mai martaba
Wani irin lafiyayyen Mari ya daukeshi dashi tareda fadin " idan ba ka bar nan ba duk abun da na maka kai ka so mutanen banza har ni za ka wulaqanta cikin qasar nan AbdulHafeez ,Duka nawa ka ke da zan ba ka umarni ka qi yi "
Cikin lokaci kadan fuskarsa tayi jawurr idanunshi sunyi wani irin red, kanshi a qasa ba tare da ya ce komai ba
" Tashi ka ba ni wuri tun da har za ka watsar da umarnin Da na ba ka ,mu na ta faman kiran wayarka amma sai yau kaga damar kiranmu Qila ka saka a duba maka randa zan war ware auren shi ne sai ka dawo ko , to hankalinka ya kwanta aure ni Da na daura na warwareshi "
Wata razana yayi yadaga kai yana kallon daddy ,idanunshi sun qara yin jawurr bakinshi na kyarma ya ce " daddy why? "
By Walee
*WANNAN LITTAFIN NA BIYA NE ,
200 NE KUDIN SHIGA PAID GROUP DIN*
8081129487
Khadija Sabi'u
Monie point bank
A tura Receipt ta wannan number
DM : +22798999753
LIL PRINCE
{The story is all about love
Romantic
heart break and dramatic}
AID WALEE
The writer of
SAYYID RAJAT
And now
LIL PRINCE
TAP THIS LINK TO JOIN MY CHANEL
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
BISMILLAHIRRAHMANURRAHIM
..14
Wata razana yayi yadaga kai yana kallon daddy ,idanunshi sun qara yin jawurr bakinshi na kyarma ya ce " daddy why? "
" Aw rashin kunyar naka ya kai har ka tambaye ni mi ya sa ko ,idan kai baka da hankali sai a ka ce Ni ma ba ni da shi "
Mommy ta ce " dan Allah ka mishi huquri mu ji mi ya same shi ka ga fa duk ya rame "
Tsoki daddy ya yi tare da kauda kanshi
Bahijja da Mamah sun riga da sunsha jinin jikinsu ga AC amma sai faman zufa su ke yi
AMNAH POV:
Kuka Tasha sosai har idanunta sunyi qato, Ita ta rasa mike mata dadi, prince kam ta riga da Ta tsane shi
Auntie Ameerah ita ce keta bata baki ,Dan kowa na gidan ranshi babu dadi , Yay maleek ma da ya ji ,flight ya biyo ya taho Nigeria
Kowa kam ba qaramin tausayi Amnah take bashi ba
PRINCE POV:
" Daddy wallahi tun da na je na rasa gane mi ke min dadi ,kamar anyi formatting brain dina haka na ke jin komai, Da na fara qoqarin tuna abu sai kaina yayita min ciwo Kuma Allah ina sonta daddy , Daddy wallahi I Don
t want to loosing her, daddy I can
t live without her, I really love her daddy! The first time Da na fara ganinta ta taimake ni kuma tun a lokacin na kamu da sonta daddy , Mi ya sa a ka raba aurennan daddy ? " ,ya qarashe maganar voice dinshi na rawa
Kowa kallinshi ya ke suna mamakin wadannan maganganun da ga bakinshi , Lallai so Ba qaramin abu ba ne
A hankali ya miqe ya bar part din tare da nufar nashi
Ko daya shiga part dinshi bedroom kawai ya nufa tare da fadawa saman bed ko takalmi Bai cireba, wani irin gumi yake fiddawa , Ita kawai yake tunani ya na hasashen ya zai yi ya gan ta a yau , Da sauri ya fiddo waya ya dannanma jawwad kira, Cikin sa
a kam yayi picking call din
" Lil prince " jawwad ya fada ya na dariya
" Malam dan Allah turomin adress din gidansu yarinyar nan "
" Wacce yarinya kenan "
" Dan Allah Amaryata "
Dariya ya kece da ita tareda fadin " A masha Allah Harda wani cewa Amaryata but ba za ka tambayeta ba "
Cikin damuwa ya soma fada mashi duk abunda ya faru
Shima cikin damuwa ya ce " Prince why ka aikata mata haka kuma ka na ganin yarinya ce sosai fa sannan kuma ka yi mata haka sai ka bar qasar baki daya ma, gaskiya ba ka kyauta ba "
" Wallahi sai da ga baya duk na ke jin ban kyauta ba, wallahi Allah kamar an yi min wankin brain ko iyayena bani iya tunawa ,kai Azkhar ma bana iya yi , Tun da na koma na ke cikin damuwa jawwad, wallahi zan iya rasa raina Idan har narasa Amnah saboda ita din farincikna ce da kwanciyar hankalina kai ita din rayuwata ce baki daya , Tun ranar da na fara ganinta na fara qaunar ta jawwad, yanxu daddy ya ce ba zai yi komai ba sai dai ni da kaina na yi , Zan je na roqi iyayenta da su yafe min su ba ni ita "
Ajiyar zuciya jawwad ya saki sannan ya ce " na sani Dama ka na sonta do ne kawai dai taurin kaine irin naka ya hana ka , Sannan kuma ka dage da addu
a muma zamu taya ka insha Allah Bari na turo maka address din " , Bankwana sukayi sannan suka ajiye phones din
Ba dadewa yay jawwad ya turawa address din gidansu Amnah
Yana gani ya miqe ya fada toilet ya yi wanka cikin sauri ya fito ya shirya cikin wata farar shadda wanda lokacin ne kari na biyi da ya taba saka manyan kaya
Wannan fitinanne turaren ya shafa sosai sannan ya saka black cover shoes ,Wani mugun kyawu ya yi wanda baya musaltuwa abun sai wanda ya gani , Bedside drawer ya bude tare da daukar keys din sabuwar motarshi sannan ya dauki phones dinshi ya fita ya nata sauri
Misalin qarfe 12:39 ya isa kofar gidansu dai dai fitar motar aunty ameerah wacce zasu tafi Abuja ita da Amnah .
By walee
*WANNAN LITTAFIN NA BIYA NE ,
200 NE KUDIN SHIGA PAID GROUP DIN*
8081129487
Khadija Sabi'u
Monie point bank
DM : +22798999753 ku tura shaida ta wannan number
LIL PRINCE
{The story is all about love
Romantic
heart break and dramatic}
AID WALEE
The writer of
SAYYID RAJAT
And now
LIL PRINCE
TAP THIS LINK TO JOIN MY CHANEL
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
BISMILLAHIRRAHMANURRAHIM
......15
Gate keeper Bai rufe gate ba hakan ya ba shi damar antayawa cikin gidan
Wani irin qamshin turare ta ji wanda ta rasa ina tasan turaren ,hakan yasa ta lumshe idanu tana shaqar qamshin
Aunty Ameerah ta ce ko " waye ya shiga da motar nan mai mugun kyau " ,ba
a dade da fitowa da ita ba har ta zo Nigeria ko waye wannan ba qaramin shege ba ne
Ita dai ta na Jin aunty Ameerah amma ba ta ce komai ba
Su na isa Airport drivern aunty Ameerah shi ma ya iso ,kayan su ya kwashe masu tsaff tareda kai wa idan da,a saka kayan cikin jirgi
Key ta ba shi ya hau hanya su kuma su ka shige jirgi, dukda cewa wannan shine kari na farko da ta fara shiga
PRINCE
POV:
Sai da a ka mashi iso sannan ya shiga directly parlorn da suke cen yashiga baki dauke da sallama
Mamie da Abbie ne a parlorn haka suka amsa gaisuwarsa fuskarsu a sake
Abbie ya ce " ka zauna mana a kujera za ka gaji da zuqunni " ,a yar kunyace ya miqe ya hau kujerar sannan ya ce " Abbie mamie na zo ne dan in nemi yafiyarku A kan abun da ya faru "
Cikin damuwa ya ce " wallahi tin da na koma Paris na daina samun kwanciyar hankali komai nawa namance Narasa miyafaru hatta iyayena wlh namance , Sai rannan kawai aka kirani da new number daga Nigeria duk ina cikin yanayin, Tunda naji muryarta wallahi sai na ji kamar Ana mayarmin da abubuwa ,washegarin ranar tun safe nadawo Nigeria , Ina zuwa gida mai martaba ya fara min fada sai daga qarshe yacemin Wai an raba auren kuma wallahi mamie ina sonta "
Saukowa yayi ya koma saitin Abbie, gwiwowinshi a qasa tare da hada hannunshi sannan ya ce " dan Allah Abbie a mayar da aurenan wallahi ina sonta zan fada raina idan har narasata , Abbie mamie Amnah tawa ce ni kadai nima natane ita kadai ,ita ce raunina A rayuwa " ya qarashe maganar fuskarsa ta yi jawurr
Mamie kam wani irin tausayin shi ya kama ta ," Allah ya yi mana jagora " ta fada kawai
Abbie ya ce " a wancen karin munyi mata aure da kai ba dan ranta ya na so ba kuma ta yarda ta bi umarnin mu, Amma yanzu ka je da kanka ka neme ta duk yanda ku ka yi to Alhamdulillah a yanxu ma bata nan , shigowarka da mota su ma su ka fita qilama ka gan su "
" Innalillahi wa
inna ilaihirraji
un ya fada tare da fadin " yanzu ta ina zanje "
" Ka yi haquri ta qara hucewa sai ka neme ta ko " cewar mamie
" Tohm amma yanxu ta na ina ? "
Mamie ta ce " wallahi ba zan iya sanin ta qaita ccen wurin da suka tafiba ahalin yanxu sai dai idan munyi waya sai in ji su "
Ya salam ya furta cikin ranshi tare da miqewa jiki a sanyaye ya yi masu bankwana ya fice
Yafi 40 minutes a cikin motar ba tare da ya tayar da ita ba kanshi ya kifa zuciyarshi ba dadi , A hankali ya tayar da motar ya fice daga gidan cikin wani mugun gudu , Bai tsaya ko ina ba sai katsina guess in wata hotel dake cikin garin katsina , Room ya kama ya shige tare da sakawa dakin key , Bed ya fada yayi hugging pillow fuskarsa tayi jawurr ,idanunshi sun cenza kamanni
Wayarshi ya dauka tare da latsa power dinta ,wani picture dinta wallpaper din wayar , Ranar da yatafi da ita daga dakin mommy, a time din da zata shiga wanka Tana warware gashinta
Picture din ba qaramin kyau yayi ba ,ga gashin ya wani bazo gwanin burgewa
Abuja Nigeria
AMNAH POV
misalin qarfe 2:00 suka shiga cikin state dinsu Aunty Ameera , Gate man ya shigar da akwatin kayan har cikin wani katafaren parlor da ke gidan , Su ma shiga su ka yi bakinsu dauke da sallama ,wasu yan mata ne guda biyu zaune a saman sofa da ka gan su ka san rainon madara ne da ice cream
Wacce ke zaune da ga ita sai pink din Riga da wando ta ba zo gashin kanta tubarkallah Ta na da kyau sosai
" Laa ummu you are welcome " ta fada ta na miqewa ta rigo ta rungume ta, ummu " ta ce me too my zarah hope you are fine "
Ita ma dayar tashi ta yi ta na turo baki cikin sigar shaqwaba ta ce " ummu ni ba ki yi kewana ba ko ? "
Dariya ta yi ta rungume su su biyun sannan ta ce " na yi kewar ku mana ku dukan ku "
Dukan su kansu daya da ga ganin yanda su ke muguwar kama twins ne zarah da Sarah ba za su wuce 19 years ba su duka
" Tohm Allah yayi ma ku Albarka my twin
s, "
Ameen suka amsa a tare
Juyawa ta yi tana kallon Amnah da ta riga da ta fada cikin zurfin tinanin da ta saba
" Ummu kamar Amnah ko , ita ce Amaryar ko ummu " cewar sarah
Wani irin Abu ta ji ya soke ta a ranta sai dai ta dan saki murmushin qarfin hali
Ummu ta ce " yanzu dai duk ba wannan ba mu je mu zauna please "
Sarah da zarah su ka kama hannunta su ka ida shiga har cikin parlorn tare da zama saman sofa , Ma su aiki a ka saka su ka kawo masu girki mai rai da lafiya ,sai da a ka jera komai a dining room sannan su ka koma chan
Sultan chips ne da macaroni salad sai Pepper chicken da cucumber juice
Amnah kam Abinci yanzu ya daina mata dadin ci ,ji ta ke tamkar an canza mata rayuwa komai ba ya mata dadi ,qarama da ita an sake ta innalillahi wa
inna ilaihirraji
un ta fada cikin ranta ta na ta juya spoon
Sarah ta kalle ta sannan ta ce ummu " ko dai ba ta da lafiya ne na ga ba ta cikin wal-wala hope dai everything is fine "
" Mu gama sannan mun yi magana " Ummu ta ce " please Amnah forget about everything please I don
t want to see you in this bad mood "
A hankali ta dago idanunta ta kalle ta sannan ta ce " insha allah ummu "
" Yawwa my daughter Allah ya yi maki Albarka "
Haka har kowa ya gama ita kam bai wuci tayi 3 spoon na Abincin ba
KATSINA GUESS IN
HOTEL
Tun da ya tsirawa picture din ido ya ke ta kallo saidai idan lokacin sallah ya yi ya tashi ,ya kasa cin komai picture dinta ne abincin shi
" Ya rabbi na san a duk in da ta ke ba ta cikin yanayi mai kyau " Ya fada cikin damuwa
Wayarshi dake flight mode ya fidda tare da shiga call history ya gano number din data kirashi
Saving yayi da my pinky
Misalin qarfe 10 na dare bumber dinta ya soma kira,cikin sa,a tayi pickig call din
Shuru ba tare da da ta ce komai ba ,haka shi ma bai ce komai ba
Dukkaninsu Su na jin fitar numfashin juna, a tare zuciyoyinsu su ka yi wani irin bugawa kowane ya dafe saitin zuciyarshi
By WALEE
*WANNAN LITTAFIN NA BIYA NE ,
200 NE KUDIN SHIGA PAID GROUP DIN*
Via
8081129487
Khadija Sabi'u
Monie point bank
DM : +22798999753 for evidence
LIL PRINCE
{The story is all about love
Romantic
heart break and dramatic}
AID WALEE
The writer of
SAYYID RAJAT
And now
LIL PRINCE
TAP THIS LINK TO JOIN MY CHANEL
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
BISMILLAHIRRAHMANURRAHIM
..16
" Assalamu Alaykum " ta fada in her sexy voice,
wani irin shock ya kama shi sannan shi ma ya Amsa mata da " wa
alaikissalm barka da dare " ya fada in his silent voice
Ware idanunta ta yi jin voice dinshi, cikin dauriya ta ce " wake magana ? "
" Your husband " ya fada a taqaice
Wani irin marayan kuka ta saki mai taba zuciya sannan ta ce " kar ka sa ke kiran kanka da mijina Baccin cutar da ni da ka gama shi ne ka yi tafiyarka ka bar ni da ga qarshe ka sa a ka sake ni ka mayar da ni qaramar bazawara ko ? Allah ya saka min " ta fada Ta na kuka
Tashi ya yi da ga kwanciyar sannan ya ce " dan Allah ki daina kuka , dan Allah ki tsaya ki saurare ni pinky wallahi duk
kafin ya qarasa ta yanke kiran tare da yin blocking number din ta cigaba da kukanta
Zarah ta shigo dakin bakinta dauke da sallama ,da sauri ta qarasa kusa da ita tare da kama hannunta ta ce " sis miya faru , Dan Allah a matsayina na yar
uwarki kuma masoyiyarki jininki, ina mai baki haquri Akan abunda ya faru dukda akwai ciwo sosai amma ke musulma ce , Ki yi Imani da qaddara mai kyau da marar kyau please, idan ba za ki damu ba ki dauke ni a matsayin aminiyarki ki ba ni labari qila zan iya taimaka maki "
Rungume ta ta yi tsam a jikinta ,zarah ta ce " to bari zan zo na zauna ki ba ni Labari amma sai kin natsu kin samu peace of mind "
WASHEGARI
tun safe Alhaji Aliyu Mazawaje watakam mahaifinsu zarah ya dawo da ga America ,ummu da kanta ta shiga kitchen ta hada masu break mai kyan gaske
A halin gidan duka sun kammala harda Amnah, suna break suna fira kasancewar ya na da fara
a sosai babu ruwanshi da talaka ko mai kudi
A nan shi ne ya ke ta tsokanar Amnah har ta fara murmushi ,laptop dinshi ya sa a ka kawomishi nan ya kunnata ya shiga kira
Take fuskar wani hadadden guy ta bayyana ya na zaune a beach hannunshi dauke da mocktail ya na sopping da straw
Wani kwantaccen murmushi ne kwance a fuskarsa ganin family dinshi, sai da suka gaisa da Abbansu sannan aka juya laptop din yanda zai kalli komai
Kanta a qasa ta nata faman juya soyyan egg din ta qi ci
Idonshi ya sauka a kan ta ,wani irin sororo yayi yana kallon ta fuskarsa dauke da murmushi
Zarah kam tuni ta hange shi sai ta saka hannunta saitin laptop din sannan ta ce " hiii big bro "
Da sauri ya mayar da kanshi saitinta sannan ya ce " zarahna ya kike ,yarannan duk kunqara girma ko " ya fada ya na dariya " Ummu mi ye ki ke ba su haka " ,dariya kawai ta yi sannan ta ce " rainon Nigeria ne "
" Chafff ni dai kam ba zan dawo ba, yaushe za ku kawo min ziyara "
Daddy ya ce Amnah ke ma " ki gaishe da yayan naki mana, Taufiq ga Amnah "
In her sexy voice ,ta ce " Ina kwana "
Sai da ya lumshe ido sannan ya ce " kin tashi lafiya,? "
gyada kai ta yi Alamar Eh sannan ta kau da kanta
" Daddy ,mommy Ranar Monday zanizo insha allah " ya fada tare da fadin " yanxu zan je na yi aiki ne " ya na gama fadin hakan ya kashe kiran
Kowa kam murna yakeyi sosai musamman su zarah da sarah
( KAM A NA YI MU NA JIN DADI
AMMA PRINCE KA YI WA KANKA , NA GA ALAMUN WANI ZAI YI MAKA WUFF DA PINKY
, YA ZA TA KAYA ? , DA GA GANI KUMA TAUFIQ SABODA AMNAH ZAI ZO NIGERIA
, HHHHHH MU HADU A GABA )
Bye walee
Ayi haquri da typing din ba yawa wlh ban saba ba
*WANNAN LITTAFIN NA BIYA NE ,
200 NE KUDIN SHIGA PAID GROUP DIN*
Via
8081129487
Khadija Sabi'u
Monie point bank
DM : +22798999753 for evidence
LIL PRINCE
{The story is all about love
Romantic
heart break and dramatic}
AID WALEE
The writer of
SAYYID RAJAT
And now
LIL PRINCE
TAP THIS LINK TO JOIN MY CHANEL
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
BISMILLAHIRRAHMANURRAHIM
..17
Tun da su ka gama breakfast kowa ya miqe da ga dining din ma su aiki su ka kwashe komai a ka gyara dakin
KATSINA
PRINCE POV
Haka rayuwa ta ci gaba da tafiya prince sai da ya kwashe 2 weeks bai koma gida ba
Sai yau ranar monday ya koma gidan tun safe ,ya yi wani irin haske ga Rama duk ya yi
Mommy tun da ta saka idonta a kanshi ta ga yanda ya koma hankalinta ya yi mugun tashi
Ya na shiga part dinshi ya fada kan bed ya na juyi saboda duniyar ta daina mashi dadi baki daya
Knocking ya ji a na yi hakan ya sa ya yi saurin rufe ido kamar mai bacci
Turo qofar a ka yi baki dauke da sallama Zama tayi a gefen bed din sannan ta ce " tun ka na yaro idan Abu na damun ka na fi kowa saurin fahimta da gane hakan Ka tashi za mu yi magana "
a dan kunyace ya miqe ya na sosa kai alamar ya ji kunya amma sai ya fuske
" Prince ina ka shige ne ? ,why ka aikata abun nan ? duk da naji bayaninka amma baka kyauta ba "
A shagwabe ya daura kanshi a cinyarta ranshi babu dadi ya ce " Haba mommy wallahi na fada maku duk abun da ya faru amma shi ne daddy ya kama ni da duka "
Kanshi ta shafa a hankali sannan ta ce " to ka yi haquri sannan kuma wannan abun da na ji na san makirci ne duk da dai zargi zinibi ko da ya kasance gaskiya ne , Amma ka yi haquri Allah , ya kyauta "
" Ameen " ya fada sannan ya ce " mommy to pink
....... Wai Amnah fah ? Allah mommy ina son matata sosai "
" Ni yanzu babu yanda zan yi ban san mi zan ce maka ba ma A kan wannan Al
amari "
" Mommy she block my number fah "
Dan tabe baki ta yi kafin ta ce " Aw ka na da number dinta kenan ? ,yanzu abun da zan ce maka ka dage da addu
a da karatun Alqur
ani ka ji my son ? "
" In sha Allah mommy na , I will try my best "
" Yauwa to tashi ka yi wanka zan saka a kawo maka abinci da ga ganinka yunwa ka ke ji sosai "
Murmushi ya dan yi tare da rufe idanunshi
Tashi ta yi ta fita ta koma part dinta tare da saka ma su aiki su ka kai masa abinci a part din tare da gyara shi tsaff
AFTER 1 WEEK
ABUJA NIGERIA
Kwance ta ke a bedroom dinta sanye da riga da wando pink color sai wata yar qaramar cap wanda ya sa ta bazo kitson kalabar da a kai mata , Miqewa ta yi A hankali ta fita da ga dakin tare da Nufar kitchen dan ta girka masu breakfast
Arish potato ta fiddo Ta na ferewa ,A hankali a ke tako har a ka shigo kitchen din
Tsoro ne ya kama hakan ya sa ta tsorata har tayanke hannu
Cikin sauri ya qaraso wurin tare da kama yatsar yana goge mata jinin daya zuba da rigarshi fara sol
Cikin yar muryarsa mai dadi ya ce " sannu fah dan Allah ban san ki na a ciki ba that Is why ban yi sallama ba I
m sorry please "
A dan shagwabe ta ce " kar ka damu "
Wani irin lumshe ido ya yi sannan ya bude idanshi " to mu je na duba maki hannun ko ? "
" No ka bar shi za ni ida aikin breakfast ne "
Ido daya ya kashe tare da fadin " Can I help you ? "
Gyada mashi kai ta yi Alamar eh
Knife ta ba shi ya qarasa firar dankalin ita kuma ta daura pot tare da fara soya indomie
Sai da ya gama sannan ta ce " to za ka iya wankewa ko " ta fada ta na yar dariya
Shi ma dariyar ya yi sosai sannan ya ce " bari ki gani "
Ya na wankewa ya saka a basket sannan ya dauko wata pot din sannan ya saka A tukunya , Ita kama tuni ta gama dahuwar indomie ta ji vegetables sannan ta saka a chopping dishes ma su kyau ta ajiye a gefe , Nan ya tayata sukagama komai aka jera a dining , Duk abun da su ke yi a idon abba ya na hangen su da ga saman bene fuskarsa dauke da murmushi
" Am yay Taufiq zan shiga daki ni dai na gama " ta fada ta na yin gaba abunta
Har ta haye stairs ya na kallonta fuskarsa dauke da wani irin kwantaccen murmushi
Abba ya zo ta saitin idanun Taufiq tare da fadin " kamar fa ka kamu da son
.. " ya qarashe maganar ya na dariya irin ta su ta manya
Kowa ya riga da ya qaraso dining ita kadai ake jira
A hankali ta ke taku sanye da wata black abaya marar nauyi ta saka black flat shoes tayi rolling veil dinta ba qaramin kyau ta yi ba
Rufe idanunshi ya yi yana furta " ya salam miye yake shirin faruwa da ni "
Tun da ta qaraso qamshi mai dadi ya ke tashi gently ta zauna a saman dining chair sannan ta ce " Ina kwanan ku "
Ummu da Abba a tare su ka amsa mata sannan ummu ta ce " kin sha aiki sosai gaskiya , su kam wadannan yayun naki su na ta aikin baccin "
Dariya su ka yi su duka sannan ta ce " ay ummu ni da yay Taufiq ne mu ka yi " ta qarashe maganar ta na kallon gefenshi
Dariya ya yi sannan ya ce " yes ummu ni na koyar da ita yan da a ke yi shi ya sa ku ka ji qamshi na tashi wani abun ma sai kun saka a baki "
Ita dai ba ta qara cewa komai ba sukam su na ta hirarsu
KATSINA
PRINCE POV
Shiri ya ke ba ji ba gani ,body lotion ya ke ta faman shafawa, wardrobe ya bude tare da daukar wata bulbet maroon color da white T-shirt sai maroon trouser , Fiddo su ya yi da ga jikin hanger bakinshi dauke da addu
a ya saka , Black Handwrist da black shoes sai necktie maroon color Abun ba a cewa komai sai wanda ya gani , Gashin kanshi kam ya sha gyara sosai ga tsawo kamar na mace ,gashin kam har zubo masa yake a face hakan ya sa ko ganin face dinshi ba ayi sosai , Dressing mirror ya nufa tare da daukar wata yar qaramar kolba pink color Sai da ya bude sannan na gane Ashe lipstick ne irin na maza mai shegen kyau da tsada , Ya na saka ma lip dinshi take ya qara wani irin pink kamar a sace , Turare ya dauka Hogu boss ya feshe a jikinshi take dakin ya bade da qamshi , Glass ya saka sannan ya kalli kanshi a mirror tare da juyawa ya dauki phones dinshi ya bar part din baki daya
Saida ya gaishe da mommy da daddy sannan ya fito harabar gidan ya na tafiya cikin isa da Izza da ka ganshi ka ga jinin sarauta
Lafiyayyun motoci ne guda shidda guda ukku maroon guda ukku black
Wani ya qaraso da sauri gun shi tare da fadin " Sir we don
t have enough time mu na so flight din ya yi landing da wuri please "
Qara hade fuska yayi babu Annuri ko kadan a fuskarsa ya cigaba da tafiya har ya isa wuri
n motarsa
Ya na shiga body guards su ka rufa masa baya ,ba dadewa suka isa Airport
Kasancewar komai a shirye ya ke yan da shiga bai fi 10 minutes ba jirgin ya tashi sai Abuja birnin tarayya
Misalin qarfe 8:30
Jirginsu ya yi landing a Abuja , lafiyayyun motoci ne yan ubancan ga securities dayawa, Ya na fitowa bodyguards su ka zagayeshi har sai da ya shiga cikin wata qatuwar mota mai numfashi
By WLD
Love you all
*WANNAN LITTAFIN NA BIYA NE ,
200 NE KUDIN SHIGA PAID GROUP DIN*
Via
8081129487
Khadija Sabi'u
Monie point bank
DM : +22798999753 for evidence
LIL PRINCE
{The story is all about love
Romantic
heart break and dramatic}
By AID WALEE
The writer of
SAYYID RAJAT
And now
LIL PRINCE
TAP THIS LINK TO JOIN MY CHANEL
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
BISMILLAHIRRAHMANURRAHIM
..18
ABUJA NIGERIA
Wani katafaren wuri ne motocin su ka yi parking ,yan jarida sun zagaye wurin kowa ne a cikinsu ya na son magana da shi ga videos da su ke ta faman dauka Amma bodyguard da jami
an tsaro sun gama zagaye shi
9:00 ya samu shiga cikin katafaren gidan television din da suka gayyace shi
AMNAH POV
Tun da su ka gama break su ka koma a parlorn su dukan su su na ta hira
Abbah ya dauki remote tare da kama tashar Labarai , Ya na shiga kam ya iske An fara fira da Abdulhafeez Abdussalam [Prince]
Abbah ya ce " masha Allah ina son kallon firar matashin yaron nan young billionaire " ya fada ya na murshi
Ummu hankalinta ba ya wurin Ta na latsar wayarta daddy kadai ne yayi concentrating kallon
Fira su ke yi sosai game da manyan wuraren da ya ke da su
Firar Kamar haka..
" To yanzu yallabai companies dinka na motoci sun kai guda nawa a Nigeria "
Sai da ya dauki mintina sannan ya ce " ina da companies na mota kadai za su kai guda 5 a nigeria ban da na qasashen qetare ,sannan ina da companies na Rice ,Flour, Oil, da sauran su "
Masha Allah ya fada mai firar sannan ya ce " ka na yawan sadaka da kyautar manya manyan Abubuwa amma mi ya sa sauran ma su kudin ba sa yin haka "
" Eh to kowa da kalar na shi ra
ayin sannan kuma idan mutum zai yi kyauta ko sadaka sai da niyya maybe su ba su da ra
ayin haka "
" Batun Aure kuma fa mutane su na ta fadin ka yi aure amma a magan ganun mutane Su na cewa kun rabu da matar me za ka ce game da haka , yan da surutan mutane zai rage sannan kuma Ance mata dayawa yaran masu hannu da shuni Suna bibiyar ka amma sai kaqi kula su sai kuma ka auro yarinyar talakawa "
Wani irin bugawa qirjinta ya yi hakan ya sa ta jiyo Ta na kallo take wasu hawaye su ka fara ambaliya a fuskarta
Zarah kam wani irin murmushi ta saki ba tare da ta sani ba ta ce " ni dai wallahi ina son guy din nan ko zai riqa duka na "
PRINCE
Wannan duk rumors ne na mutane muna tare da matata yanzu haka ba ta Nigeria kuma ina son ta ita din tawa ce ni din natane dan nika dai a ka yo ta kuma ita ma dan ni a ka yo ta sannan kuma babu wata ya mace da za ta Sami wani gurbi a zuciyata Pinky ta riga da ta cike ko ina "
Yana gama fadin hakan ya ce " time ya yi da za ni wuce ina da appointment da mutane " sannan ya ce " mun gode "
Bai bar wurin ba sai da yayi masu kyauta mai tsoka sannan ya bar wurin
AMNHA :
Miqewa tayi ta bar wurin Ta na sakin kuka mai sauti
Ummu ta ce wannan yaron shi ne " Ex husband din AMNHA fa "
Turus Taufiq ya yi ya na kallon ummu fuskarsa ta yi jawurr ga wani irin mamaki da ya gama mamaye fuskokin mutanen da ke parlorn
Zarah ta ce mommy " why a ka raba aurenta da wannan guy din ummu? "
Taufiq ya ce " mum you mean ki ce min this small girl ta taba aure? "
Abbi ya ce " AA prince ne EX husband dinta? "
Yar dariya ummu ta yi sannan ta ce " dukan ku bari na qara ba ku labarin tun da ga farko "
Ai kam haka a ka yi sai da ta ba su labarin komai sannan ta ce " amma yanzu kun ji mi ya ce a cikin firarsa "
Miqewa Taufiq ya yi ba tare da ya ce komai ba ya nufi part dinshi
Ummu da Abba kam tattaunawa su ka shi gayi Akan maganar
Zarah kam kunyar duniya duk ta gama kama ta
AFTER SOME DAYS
Abroad
Zaune ya ke a wata resting chair a beach yana surfing shake milk idanunshi a rufe
Wayarshi da ke a jiye ya saka hannunshi mai kyawun gaske ga gashi ta ko ina yayi wani luff gwanin burgewa
A hankali ya fara saka number har sai da ta kai 11 adadin numbers din Nigeria
Gyada mai ya yi Alamar murmushi kasancewar fuskarsa tana rufe da mask da wani black glass amma hakan bai hanani ganin pink lip dinshi mai kyawu da Jan hankali
Saving number yayi da
my piyaar
sannan yayiwa number din message a WhatsApp kamar haka " Hii my cute piyaar "
Kasancewar a nigeria safiya ne kamar misalin 7 Am haka
Reply ta yi mishi ita ma kamar haka
" Hello, who am I chatting with ? "
" Someone else "
" Say something pls my piyaar "
" Who
s your piyaar?
" You "
" Mtwss "
Amnah " Pls don
t disturbing my life wallahi if you don
t tell me I will block your number "
" Calm down mana piyaar za ki san ko waye but not know "
" Ohk good "
" I love you so much piyaar "
Sai da ta duba message din ta share ba tare da ta yi mashi reply ba ta cigaba da hidimarta
Haka Rayuwa ta cigaba da tafiya prince ya koma Paris ya yi duk yin shi Ammah bai samu Amnah ba
Mata kam kullum cikin rigima su ke yi kanta
Dr salman an kai kudin Aurenshi shi da Islam haka shi ma Yay jawwad an kai kudin aurenshi shi da Rahama
Bikkin kam a time daya aka saka shi duka 3 months ne aka saka
Prince kam sarakuna da masu kudi su na ta kawomishi yayansu amma ya qi accepting ko daya
Ayi haquri typing ba yawa amma FANS kun ga abun da na hango
To who is that guy da ya yi ma Amnah message?
By WALEE
*WANNAN LITTAFIN NA BIYA NE ,
200 NE KUDIN SHIGA PAID GROUP DIN*
DM : +22798999753
LIL PRINCE
{The story is all about love
Romantic
heart break and dramatic}
AID WALEE
The writer of
SAYYID RAJAT
And now
LIL PRINCE
TAP THIS LINK TO JOIN MY CHANEL
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
BISMILLAHIRRAHMANURRAHIM
LITTAFIN NAN NA KUDI NE AKAN NAIRA 200 KACAL
ACCOUNT NUMBER
8131203918
Opay
Aisha Ibrahim Danjuma
This page dedicated to you my
Bayan Sati daya 1
Kamar kullum yanda guy din ya saba Yima Amnah text message na safe na rana na dare haka ya ke mata kullum ba ya gajiya kullum sai yayi
Yau din ma kamar haka ya fara jera mata
" Amnah I know you know I love you , I want you..
, I want you in my life , Not to play with your feelings , Not to hurt you , Not to use you , I want you , because I care about you , I want to make you feel happy , I want you to feel loved and special , I want you to feel safe and not alone , I want to help you,stand with you, and always be there for you , I don
t want to loss you in my life , I don
t want you for a time pass , I want you forever
my piyaar
Tun da ya fara mata message babu wanda ya fi shiga ranta kamar wannan ,hakanan ta fara sakin murmushi mai kyawun gaske
Sannan tamishi reply da " Nagode sosai but ina so na san ko waye kai dan Allah "
" Sanin ko waye ni ba shi da mahimmanci har sai na samu gurbi a cikin zuciyar ki piyaar "
Da ta karanta message din dariya mai sauti ya kubce mata har Ta na rufe fuskarta da pillow sannan ta ce " I don
t know why I am so excited to day "
" Hummm darling I
m waiting for your reply
Amnah : " Mi ka ke so na ce mana tun da ban san ka ba "
Haka su ka dauki hours su na faman chat
Su na a haka a kayi knocking door dinta, come in ta fada a taqaice ta cigaba da chat dinta
Sairah ce ta shigo baki dauke da murmushi sannan ta ce " Awwnn little sis fa I think kin fara soyayya ne yanxu saboda naga any time phone na hannunki ki na typing ki na dariya anya kau
Dariya ta yi tare da ajiye wayan gefe sannan ta ce " ni babu ruwana a soyayya ni da ki ka gan ni ko I hate love " ta fada Ta na wata irin dariya
Fira su ka dauka su na ta yi sannan sairah ta ce " la wallahi na mance yay taufiq ne ya ce na zo na kira ki ya na part dinshi "
Dariya su ka yi su duka sannan Amnah ta ce " zan je amma sai na yi wanka yanzu "
Miqewa sairah ta yi sannan ta ce " ki ce sai kin gama yi mashi kwalliya sannan ki ce " ta fada tare da barin room din da dan gudu
Dariya ita ma ta yi sannan ta shige toilet baki dauke da addu
Ta dauki lokaci sannan ta fito skin dinta sai qyallin shower gel ta ke yi
Mirror ta nufa ta dauki lotions dinta ta cigaba da murzawa a skin dinta , Sai da ta gama shafarta sannan ta shafa yar powder kadan a face dinta hadida daukar wani hadadden lipgloss ta shafawa lip dinta Kwalli da maskara ta saka ba qaramin kyau ta yi ba kasancewar ba ta shafa komai a face din sai lotion
Wata red din atamfa ta fiddo ta saka dinkin Riga da skete ,kallabinta ta daura simple sannan ta daura wani qaramin veil shi ma red
Flat shoes ta saka red color sannan ta saka turare ta dauki wayarta ta bar part din Baki daya tare da zuwa part din yay taufiq
Ta na qarasawa tayi knocking bell, sannan ta tura ta shiga Baki daukeda sallama
Zaune ya ke parlorn sanye cikin red din TShirt da black trouser Kayan sun haska farar fatarshi mai kyau da qyalli
" Ki zauna mana " ya fada ya na latsa wayarshi, zama ta yi sannan ta ce " yaya taufiq Ina wuni "
Wayar ya ajiye gefe sannan ya dan kalleta na some minutes sannan Ya ce " lafiya qalau " ya fada cikin sigar shagwaba
Yar dariya ta dan yi a ranta ta ce " ya na Acting sai ka ce qaramin yaro Wai har da shagwaba "
" To ba dole na yi shagwaba ba tun da ina gaban babyna "
Dan Zaro ido ta yi sannan ta ce " wa ce babe din Taka yay taufiq "
Dariya ya yi sannan ya ce " Amnah " ya fada ya na wani kashe ido daya
Ita kam wata kunyarsa ta fara kama ta hakan ya sa ta rufe fuskarta da hannunta
A hankali kuma ya nayinshi ya canza kamar ba shi ba sannan ya ce " Amnah "
Hannun ta cire ta dan kalleshi sannan ta mayar da kanta qasa tare da fadin " ma
am yay taufiq "
Innocent face dinta ya ke kallo sannan ya ce " I
m sorry ba na so na tuna maki da abun da ba kya so amma kiyi haquri kinji "
Gyada mashi kai ta yi alamar ta ji
" Shekar ki nawa " ya tambaye ta a taqaice
" Zanshiga 16 years ne "
Sosai ranshi ya yi ba dadi qaramar yarinya kamarta za ace anyiwa aure sannan kuma a ce an sake ta
" Ki na son Ex husband dinki Amnah "
Dara daran idanunta ta dago Ta na kallonshi hawaye sun cika idanunta har sun fara zubowa
" Subhanallah, wallahi I don
t want to see your tears ba zan yafewa kaina ba I
m sorry " ya fada ya na riqe kunnuwanshi Alamar ban haquri
" the first time Da na fara ganin ki wallahi ba na iya bacci ba tare da na gan ki my jannat , Wallahi ina son kin fiye da tunaniki , Jannat will you marry me ? "
A razane ta dago Ta na kallonshi idanunta cikin na shi
Sun fi 3 minutes Su na aikawa juna saqonni sannan ya miqe ya dawo kusa da ita tare da saka gwiwowinshi a qasa Yayi kneel down a gefen qafafunta
" Ki ba ni amsata jannat "
Cikin wata irin murya mai laushi da dadin sauraro ta ce " Yay taufiq I hate love "
" Why jannat "
I hate love, sometimes people ask me why???, Sometimes I just hate my life and all the decisions I made along the way , because that
s why I
m so much pain right now..? "
" Am glad to hear that jannat I promise to you I can
t live you, I want be with you forever
jannat , Tell me will you marry me ?" ya fada tare da bude wata yar qaramar drower yafiddo wani hadadden box da ya ji ado sai gyalli ya ke hadida wata yar qaramar pink din Rose sai qamshi ta ke yi
Box din ya bude take wasu hadaddun rings su ka bayyana da ya gold ne ziri da ka ganshi ka ga kudi da yan kam kamar da digon diamond da ga samanshi words ne guda biyu A&T ne rubu ce da ga sama
Rings din dukan su ba game gari bane ba da ka gani ka san da ga copany a ka yi su domin masoya guda biyu
Yatsun hannunta na tsakiya ya zirawa zabban guda biyu, ai kam ba qaramin kyawu su ka yi ba a hannunta
Idanu ta saka kawai Ta na kallonshi haka shi ma ita ya ke kallo bakinshi dauke da murmushi
Dayan hannunta ya kamo ya saka mata pink rose Din hadida kissing hand dinta
A hankali ya miqe tare da zama a chair din da ke facing dinta sannan ya ce " I
m not tired to looking your face but ki je ki huta kin ji darling "
Idanunta cike da hawaye ta shagwabe fuska alamar kuka
Da sauri ya miqe ya ce " na ce ba na son ganin hawayen ki dan Allah, mu je na kai ki "
Ba ta yi tsammani ba ya dauke ta cak ya fita da ita har suka fara safkowa stairs
Kunya duk ta bi ta rufe ta sannan A hankali ta ce " yay taufiq kar ummu ko Ab
.. "
ba ta qarasa ba ya saka yatsarshi saman lip dinta ya furta " shitttt "
Wayyo Allah soyayya dadi wallahi
Bari na ajiye ku kuma A nan mu hadu a Next page
By Walee
[15/07 00:18] Walee:
LIL PRINCE
By AID WALEE
THE WRITER
OF
SAYYI RAJAT
Free book
And know
Lil Prince: paid book # 200
Account Number
8131203918
DREAM PEN
SQUADS
YOUNG WRITERS
ASSOCIATION
********____________
********_________
__________________
Kunya duk tabi tarufeta sannan Ahankali tace yay taufiq kar ummu ko Ab
.. bata qarasaba yasaka yatsarshi saman lip dinta yafurta shitttt
Idanunta tadago Tana kallonshi hakan yasa suka fada cikin nashi
Haka sukacigaba da tafiya har suqa qarasa part dinsu batareda kowa ya gansu ba
Darling mie na ajiyeki ko na shigar dake, dan qaramin bakinta taturo sannan tace to ni daman bance ka daukoni ba
Murmushi kawai yasaki sannan yabude dakin ya ajiyeta saman bed yafito batareda yaqara fadin komai ba
Itakam da kallo tabishi har yafice daga dakin
KINGDOM
Zuly ce zaune itada wani hadadden guy Suna fira daga gani kasan firar soyayya ce
Dear a lokacin da nayita neman ki kina gudu na koh wlh jinayi bazan iya rayuwa babu ke ba
m sorry mana honey nace mudaina wannan maganar ko tafada Tana dan turo baki
Ohk to kema kiyi haquri yanzu fadamin wane time za,a turo mutanen fada suzo nan fadar a nemamin aurenki kawai wallahi koma daga saka rana a daura auren kawai
Chaff kamar dai banida gata ,kuma friends dina bazasuji dadi ba
Xulaiheart
Na,am yaya Ahmad
Kifadamin tsakaninki da Allah kina sona
Wani irin Abu taji acikin zuciyarta sannan tace wallahi yay Ahmad yanzu ina sanka sosai fiyeda tunaninta tafada idanunta na kawo ruwa Alamar kuka
Subhanallah yafada tareda fadin karkija Allah ya kanani mana dear hawayenki masu matuqar tsada Suna zuba sannan ya fiddo wani handkerchief mai kyau tareda miqewa ya qarasa har inda take yana gogemata qwallarta
Zuly kam taqara zama mutuniyar kirki tadaina bin shawarar momynta saboda Tasan ba mai bullewa bace
Bahijja ce tafito Tana kallon duk abinda sukeyi sannan ta tabe baki tace ohni ,sudai jinin sarauta wallahi mazansu da matansu sunada kyau
Dan Allah dubi kyan wannan guy din naji ance masarautar daura yake amma dai gaskiya yayi amma fah bai kai LIL PRINCE kyau ba
Masoyin bahijja ay dole na mallakeka ko ta halin qaqa tafada tana wani ahegen juyi kamar za
a juye gero a buhu
Sannan ya juya tanufi dakin mamah cikin sauri,tana qarasawa ta iske mama nata faman cin Kayan dadi kamar kullum yanda tasaba shiyasa gatanan shirgegiya
Uhm Mama Wai ya batin prince AA ne kinga fa aikin nan na farko kadai yayi har yanxu babu Alamar yarinyar nan sai batin aurena dashi ayi abunnan awuce wuri mukwashi daloli
Yanzu yaushe zakije wurin lamarudu kinsan aikinshi kamar yankan wuqa yake
Eh to mama amma nafiso mutafi tare,Aa idan nacika fita za
a sakamin alamar tambaya
Eh kuma hakane to bari sai gobe inje ko
Eh to Allah ya kaimu gobe ,ni duk rananr da kika mallaki AA ay mu munyi arziqi
Wallahi kam amma fa da mungama nashi aikin yayi sai mu fada kan uwarsa wallahi sai mun qasar da danginsu
Yo Wai su kullum cikin Cigaba suke amma mu ko oho yanzu kiduba kinga wannan shegiyar Rahama din Wai dan president zata aura
Mama tace kece ay akwai shegen muni kamar ubanki a gari
Turo shirgegen bakinta tayi sannan tace Nifa kibar zagin ubana
Fitar mai daga daki marar kunya fitsararriya mai kamada shegen ubanta
Ke kika koyamin komai ay tafada Tana barin dakin
Tsoki Tana ta koma ta konta
WASHEGARI
kamar yanda sukayi niyya zasuje wurin boka haka aka bahijja tashirya tasa driver ya dauketa suka fara tafiya har suka bar garin katsina
Wani qasungumin qauyene driver din yayi parking tasafka
Dajin shuru sai qarar tsuntsaye da namomin daji daka gani kasan qauyen ba qaramin hadarine dashi ba
Shikam driver da kallo yabita yana gyada kai yana tabe Baki sai faman juye juye yake alamar yanajin tsoron wurin
Nade rigarta tayi sama saboda ciyawu sunyi yawa wurin,wata yar qaramar bikki dake Chan cikin dajin ta nufa
Hayaki ne kawai ke tashi wurin da wata yar qara
Tana tafiya Tana juyejuye har taqarasa wurin bukkar
Tafiya tafarayi da baya baya har tashiga sannan tace sarkin bokaye barkanka da aiki babban shaidani
Boka yace tako Ahankali babbar shedaniya,uwarki muguwa shedaniya kema annamimiya yafada yana wata irin dariya
Shiga tayi tazauna tace lamarudu aiki nakeso Amin kamar yankan wuqa
Bakida matsala! Bakida matsala! Sai anyiwa sarkin Aljannu yanka nasan da mi kikazo
Amma aikin shi zaiyi wahala saboda yana tsaida sallah yana lazumi yacika kunsantar Allah
Amma yanxu zanyi baki turare kije dakinshi ki kunne kullum da daddare har na tsawo sati daya kinayi Kina kiran sunanshi amma fa idan kika bari wani yaganki hhhhhhhhhhhhhhh!!
Zaki haukace ko kuma kiyita zubarda jini ko kuma ki lula kibi duniya hhhhhhhhhhh!
Zero ido tayi sannan tace Boka babu Wanda za
a canza mai sauki dai
Wannnan ne mafi sauki saboda yana kusantar Allah shima wannan sai munsha wahala
Tashi kitafi karki sake ki waiwayo har kibar dajin nan I kuma kika waiwayo hhhhhhhh!
Da sauri tadauki magungunan daya bata tasaka a jakka sannan ta ajiye mashi makudan kudi
Cikin sauri tacigaba da tafiya har ta iso titi bata waigo ba
Wata irin qara taci a bayanta aikam ta zanbada da gudun tsiya tasaki jakka da takalmi tasamu tafada mota
Haki kawai takeyi tayima driver wani irin duka a kafadarsa sannan tace nace kabani ruwa nasha ko
Shikam driver ihuu yasaki yana juya wuya alamar yaji zafi sosai
Ruwan ya tillo mata yacigaba da tuqinshi
Walee
[18/07 22:43] Walee: LIL PRINCE
AID WALEE
THE WRITER
OF
SAYYID RAJAT
FREE BOOK
AND KNOW
LIL PRINCE
PAID BOOK
@200
Account number
8131203918
Opay
Aisha Ibrahim danjuma
_____
_____________
Ruwan ya tillo mata yacigaba da tuqinshi , sai da sukayi nisa sannan ta tuna tayarda jakarta a dajin nan
Kai kai tariqa kiran driver din ,baki ya turo sannan yace Wai miye ne Haba
Nabaro jakana a dajinnan fa idan mu kika gida zakije ka daukomin
Wallahi idan na tonaki bazakiji da dadi ba narantse Da Allah bazan koma ba yafada tareda Jan motar da gudu
Itakam shuru tayi bata qara cewa komai ba har suka isa katafariyar masarautar katsina
Koda tasafko daga mota tafara tafiya sai taga mutane duk Wanda ya kalleta sai ya maqale dariya
Saida ta kalli qafarta taga yanda tayi budu budu gashi babu ko takalmi
Tsoki taja mai qarfi sannan taqara sauri tashige bangarensu
Tana shiga sukayi kitubus da mama tace ke lafiyarki,humm kedai bari uwata wani irin Abu da ban taba gani ba yau shi nagani bakijiba kamar anamin kida a kai
Haka sukayita maimaita maganar Suna jajantawa kuma sannan daga qarshe mama tace ke ina magungunan
Humm yo ai da takalmin da jakar da magungunan Suna Chan nasaki nidai wallahi ko zankoma bayanzuba sai na huta
Kaishh amma wallahi Kedai wawiya ce sakarai sai kika yarda tafada tareda sakin uban Ashar
Aikin banza kudinmu munyi asara kenan
To mama bari kiji mai faruwa tafaru kuma nidai wallahi bazan koma ba yanxu dai saidai idan zakije namiki kwatancen wurin kije
Tana gama fadin hakan tamiqe tayi tafiyarta abunta
Itakam da kallo tabita Tana tabe baki
ABUJA NIGERIA
Zaune suke a parlor Suna firarsu sudukansu daka gansu kasan family ne mai cike da farinciki da kwanciyar hankali
Itakam Amnah tayi wanka tacanza mata cikin doguwar Riga marar nauyi tafara qoqarin safkowa har takusa qasa kawai kunya taji tarufeta hakan yasa tajuya zata koma
Ware idanu tayi ganinshi a gabanta,aranta tace yanzu fah naganshi a chan amma kuma gashi gabana
Kina aikin wane tunani har nawuceki baki ganiba
Dan murmushi tayi kafin taqarasa maganar ta yakama hannunta yafara safka stairs da ita
Itakam kallonshi take suka iso tsakar parlorn ,sairah tace Awwnn yaya Taufiq Anya bazance komai ba
Ke sairah miye naki aciki cewar zarah Tana qumshe dariya
Dan sunsan halin yayan nasu a kwai daukar fushi wani lokacin
Haka Rayuwa tacigaba da tafiya Amnah kam soyayya taraba mata hankali gida biyu gata yaya Taufiq gata kuma
AFTER SOME TIMES
Abbie yace yakamata ace ka koma wurin aiki hakanan taufiq kayi hutun kuma kahuta sosai ya kamata gaskiya
Eh kam gaskiya cewar ummu yakamata nakoma hakanan kacigaba da kula da dukkyarku
Shuru yayi kanshi a qasa yana tunanin idan yatafi kar wani ya kwace mashi Amnah dinshi
Ohk to shikenan Abbie amma zuwa rananr Monday sai nayi bucking flight sai nawuce amma Abbie kafin nan dan Allah uhm
Uhm..yafada yana dan sosa qeya yakasa cewa komai
Qarasa maganar ka mana kanata in
ina
No babu komai yafada yamiqe zai wuce
To dawo ka zauna ni inada magana ,zaman yayi kanshi a qasa sannan abbie yace kafin katafi Amnah zata koma makaranta sai tacigaba daga Koh SS2 ne ko 1 taqarasa karatunta
Amnah kaine Nakeso kamata jagora asamu babbar makaranta Anan Abuja sai tacigaba da zuwa kawai
Yaji dadin zata koma makaranta amma yana jin tsoro da fargaba kar tafara soyayya da wani gashi zai tafi amma babu yanda ya iya sannnan yace for shikenan abbie sai muje yau kawai ayi komai kaga sai tafara zuwa daga gobe
Eh hakan yayi Allah yayi maka Albarka cewar Abbie ,Ameen ummu tafada bakinta daukeda murmushi tace Allah yasaka maki da Alkairi
Abbie kam kashe mata ido yayi hadida daga mata gira guda
Murmushi tasaki hadida mayar mashi da wani kallo
Ganin haka yasa yamiqe A kunyace yabar wurin ,saida yaje part din su zarah ya sanarda Amnah tayi sauri ta shirya zasuje wani wuri sannan yanufi mashi part din
Saida yacire Kayanshi na sama sannan yashiga toilet yayi wanka yafito daureda towel,chest dinshi kwance da gashi gwanin burgewa
T-shirt yasaka sky blue color sai Ash din jeans ba qaramin kyawu yayiba yasaka Ash din shoes sannan yazabga uban turare yafito sai qamshi yakeyi
Key din sabuwar motarshi ya dauka tareda dita surrounding din gidan,parking space yanufa tareda bude wata sabuwar Mota Ash color
Moatar kam sai qyallin sabunta takeyi,wayarshi ya dauka yafara kiranta saida yayi 3 missed call sannan tadaga
m sorry yaya gani nan zantaho tafada cikin yar muryarta mai daukeda yarinta,murmushi kawai yasaki sannan yace Allah yakawomin ke lafiya
Sanye take cikin Ash color din Abaya wacce taji adon duwatsu masu daukar hankali sai qyalli sukayi tayi rollin veil dinta ga black hill shoes ga kuma black bag dinta ba qaramin kyau tayi ba
Waya takirashi cikin shaqwaba tace nifah yaya banganka ba
Kashe wayar yayi tareda fitowa daga motar yafara takawa, tutus yayi yana kallonta murmushi bayyane a fuskarsa
Ya Salam ya furta a cikin zuciyarshi ,yar hararar wasa tamishi tareda saka hannunta saitin idanunhi sannan tace yah taufiq mai kake kallone
Dan razana yayi kadan sannan yace fure
nagani mai kyawu inaso natsinkeshi nadasa Acikin gida nacigaba da kallo Kullum inajin dadi
Dariya tayi sosai Wanda ya bayyana fararen haqoranta da dimple dinta
Wai yaya taufiq ka iya abun dariya wallahi,humm kawai yafada sannan yace Kinyi kyau kamar tauraruwa
Ay kafini yin kyau kai kaga yanda kayi kamar tauraro,shima dariyar yayi sosai sannan yace kifadi gaskiya dai
Allah yaya Taufiq kayi kyau ga saje ga gemo masu kyau tafada Tana rufe fuskarta
By walee
[18/07 22:45] Walee: LIL PRINCE
AID WALEE
Allah yaya Taufiq kayi kyau ga saje ga gemo masu kyau tafada Tana rufe fuskarta
Ware idanu yayi yana kallonta sannan yashafa gemun nashi Yana murmushi
Allah ya shirya ki yafada tareda Jan hannunta suka nufi motar
Let din motar ya Fiddo sannan yasaka matashi a tafin hannunta
Ni zanyi driving din yah Taufiq, murmushi kawai yayi sannan yace shiga kigani motar nada kyau
Saida ta Leqa ko
ina sannan tace tayi kyau sosai Yaya ,tohm daga rana irinta yau na mallaka miki itahar abada
Ido tazaro Tana kallonshi tace yah mota fah,eh itadin fah tazauna taki sai acigaba da kaiki school da ita,yanzuma zamuje ayimiki registration zuwa gobe insha Allah zaki fara zuwa
Zancigaba dakaiki kafin next week zankoma Abroad insha Allah but nasan zanyi missing dinki
Itakam angama mata komai a wannan gidan sunsakata school datake mugun so bugu da qari ga kyautar mota anyimata
Wani irin tsalle tadaka ta rungumeshi sannan tasakeshi taruga da gudu tanufi parlor,cikin sa,a kam ta iskesu duk Suna nan
Fadawa tayi jikin sairah da zarah tanata qyalqyata dariya
Ummu da abbie da sairah da zarah kam duk kallonta suke sannan ummu tace ke lafiyarki kam
Ummu ya taufiq yasayamin mota sabuwa kuma zai sakani school
Sudukansu babu Wanda baiyi dariya ba harda gwalla
ganin yanda taketa murnar da bata tabayi ba tunda tazo gidan
Abbie yace congratulations hajiya Amnah ,Masha Allah Amnah Allah yasa Alkairi cewar ummu
Sairah da zarah sukace kicedai munyi mota suka fada suna tafawa
Itama Dariya tayi sannan ta gwada masu key din motar,Awwnn suka fada hadida qara rungumeta
Sairah ta amshi key din aka gwada wa su abbie da ummu suka saka Albarka
Aikam miqewa sukayi aka fara video har taqarasa wurin motar Suna mata videos
Wata video suka qara yimasu itada yaya Taufiq yana gwada mata abubuwa
Tunda sukayi posting a social media mutane suketa comment da like
Wani yace masha Allah yayi dacen mata kyakykyawa wlh she
s so innocent fah inama ace ni nasameta
Wani yace amma dai soyayyar nan daga gani sabuwar soyayyace ga saurayin nan cike da shauqi
Haka wasu keta posting kafin ka ankare video din tafara trending sosai Instagram,facebook,Tiktok
Innalillahi wa inna ilaihirraji
un,who
s that guy cewar Prince da yakalli video din
Account dinsu yashiga yafara kallon videos dinda sukayi posting ,tunda yafara duba comment din mutane idan twins sukayi posting dinta
Haushine yacikashi sosai yakashe wayar yamiqe yadauki keys din motarshi yafice daga office dinshi
Yana fita baijira maganar kowa ba yayima motarsa key dagudu sosai yabar wurin kamar bayasan ranshi
Koda yaqarasa horn yayi da qarfi,da sauri gateman din ya bude mashi gate yashigo
A parking space Yayi parking yafito motar ko rufeta baiyiba yatafi
Direct bedroom dinshi yanufa yacire suite din jikinshi yayi hanging dinta yafada kan be
ABUJA
Tunda suka shiga cikin katafariyar makarantar student nata hada hadar rayuwarsu
Office din PC suka nufa akayi komai hadida bata uniform din makarantar damuna books da bags sannan suka juya suka tafi
A hanya suka tsaya sukasiyi shawarma da Ice cream sannan suka dawo gida
Key din motar yabata yawuce part dinshi dan yagaji sosai
Itama part dinsu sairah da zarah tawuce sukaci shawarma da Ice Cream din
Uniform dinta suka taimaka takai room dinta,
PARIS
Misalin qarfe 3 nadare,Ahankali ya miqe bakinshi daukeda addu,ar tashi daga barci
Phone dinshi yajawo ya duba time,dan zaro ido yayi sannan yamiqe yashiga toilet
Walee
[19/07 20:15] Walee: LIL PRINCE
. 23
Phone dinshi yajawo ya duba time,dan zaro ido yayi sannan yamiqe yashiga toilet
Alwalla ya dauro sannan yafito ya baza prayer mat sannan ya kuna wan dan qaramin light
Salla yacigaba dayi a ko wace sujjada yana dadewa sannan ya dako
Bai tashi daga saman prayer mat dinba har saida gari yayi haske sosai sannan yashiga toilet yayi wanka yafito daureda towel a qugu
Mirror yanufa ya zauna a saman stool saida yadauki mintina sosai sannan yamiq yabude wardrobe
Wata yar T-shirt ce yasaka white color mai qaramin hannu sai black trouser Wanda iya gwiwarsa ya tsaya
Turare ya fesa kadan sannan ya dauki phone dinshi da aketa faman kira
Message ya tura sannan yafita daga bedroom din,dining place yanufa inda ya iske lafiyayyen breakfast yana jiranshi
Nan bread ne da liver soup sai yan snacks da tea mai kaurin gaske
Saida yaci ya qoshi sannan yafito yana kallon surrounding din gian masu aiki kowane yana aikinshi masu gyaran flowers ma kowa yana nashi aikin
Bangaren da yake motsa jiki yanufa,masha Allah wurin gwanin kyan gani
Phone dinshi ya ajiye sanna yacigaba da abunda ya kawoshi
Yafi qarfin 2 hours yanayi sannan ya ajiye sai sheqa zufa yakeyi
Qaramin towel aka miqo mashi ya tsane zufa sannan yasha coffee
Yana gamawa ya dauki wayarshi ya koma saitin swimming pool yana kallon ruwan ,qafarsa yasaka aciki sannan yashige cikin ruwan yacigaba da swimming a ciki
Shima saida ya dauki time sannan yafito ,yayi mintina sosai a tsaye gashin kanshi yanata digar ruwa
Ahankali yadauki wayarshi ya koma room dinshi ya fiddo wata black suit da white shirt,saida ya fiddo all Kayan da zai saka sannan ya qara shafa cream sosai a jikinshi ganin yanajin sanyi saosai
Saida ya shirya tsaf cikin wannan shigar black and white din nan Wanda bantaba ganinshi dashi ba sai yau
Ba qaramin kyau yayi ba ga glass ga watch abun ba a cewa komai kamar dan qasar har baa ganewa
Wani room ya nufa yana sakin murmushi, Kayan kidane iri iri masu kyawun gaske
Piano ya nufa yacigaba da kidanshi mai dadi tareda lumshe idanunshi wani dadi na ratsashi kasancewar kidan irin so silent dinnan ne mai kwantatr da hankali
NIGERIA
Misalin qarfe 7:30 Tafito sanye cikin uniform Red and white ga white socks farare dogaye sosai kasancewar skert ne da yar qaramar hijab
Bag dinta ta Goya a baya tafito Tana takin ta gwanin kyan gani
Ba qaramin kyau tayiba hakan yasa Ahalin kowa yake yaba kyan datayi tareda yi mata fatan Alkairi
Bye bye tamasu tafita dan Yaya taufiq nachan yana jiranta
Da sauri ta qarasa gaban motar ta iskeshi tsaye yana latsa wayarshi
Ji tayi bataji dadiba tabarshi a tsaye tun dazu,Assalamu Alaykum warahmatullah tafada tareda qarasa kusa dashi sannan tace yah taufiq Inakwana
m sorry pls na barka a tsaye tunda I kayi haquri
No karki damu ina key din,miqa mashi tayi ya amsa yanata kallonta
Pictures da videos ya bazamata kuma ba qaramin kyau tayiba
Sannan suka shiga motar yakaita harcikin school hannunsu riqeda na juna
Students kam duk wanda zai wuce sai ya kallesu,wata matashiyar yarinya wacce bazata wuce da,ar Amnah ba ta kalli yaya Taufiq take murmushi ya bayyana a face dinta
Sannu sister tafada Tana kallon Amnah,Shikam hade fuska yayi babu ko annori
Inkawana yaya Taufiq cewar yarinyar,baiyi mamakin ina Tasman sunanshi ba saboda yana social media sosai zata iya saninshi
Amnah tadanyi murmushi sannan tace A ina kika sanshi
Itama yar kyakykyawa ce ba laifi,a hankali tace A Instagram nake following dinshi shiyasa nasanshi sosai
Allah sarki cewar Amnah suka cigabada tafiya,forehead kiss yamata sannan tashiga class,baitafi ba saida tashiga ta zauna sannan
Juyawa yayi yatafi yabar makarantar baki daya
A gida kam ummu tace nikam fah yini daya banga taufiq ba yadaina shigowa parlor dinnan gashin inaso muyi magana dashi
Aikam Tana cikin maganar sai gashi yafado cikin parlorn baki daukeda sallama
Sannu da shigowa cewar ummu data tsareshi da kallo
A yar shaqwaba yace ummu kallon na miye fah,bansani ba tabashi amsa sannan tace kazo ka zauna zamuyi magana
Zama yayi a gefenta tareda kwantar da kanshi a cinyarta,ummi na gani ina saurarenki
irah tace Allah ummu yah T baya girma kice ya tashi ni zani kwanta
So ki tayar dani yafada yana harararta,baki ta turo gaba Tana gungunai
Wallahi idan natashi jikinki ne zai fada maki marar kunya talkative like a parrot
Kukanta tasanya kam saboda itace Autah shaqwaba take bazawa sanranta
Abbie yace sorry mamana shine talkative din rabu dashi ,
Daddy pls a chanza mana phones dan Allah,dariya Abbie yayi sannan yace mamana kenan to duka yaushe aka chanza phones din
Abbie dan Allah a siyamana iPhone 16 promace dan Allah sai batun Aiki nidai nafison naje na qaro karatu yanda zanshiga da qwarina Abbie
To shikenan tunda kinyi maganar karatu wace qasa zakuje,
Daddy nidai T
rkiye
nakeso Itakuma zarah Wai London takeso taje tayi bangaren low
Toh fah ga doctor sairah da kuma barrister zarah masha Allah Allah ya tabbatar da Alkairi
Na duba naga mi za,ayi amma kafin kutafi sai kunyi aure sannan
A zabure ta miqe tace daddy aure fah, yes shidin fah
Wata irin dariya Yah T yasaka harda riqe ciki, daddy yace to miye ruwanka dasu kai
No daddy babu ruwana but
..Aa ka qarasa mana
No babu komai fah dama shawara nace zarah da driver dinsu yakamata a hadata itakuma wannan uwar tsiwar mai kula da flowers
Zarah data qaraso yanzu Tana saurarenshi ,a tare suka hada Baki wajen cewa kaikuma da jimmala diyar baba mai wanke wanke ko
Dariya yayi yace No nida inada mata mi zanyi dawata kuma
To Sannu marar kunya cewar ummu,dan murmushi kawai yasaki bai qara cewa komai ba
*WANNAN LITTAFIN NA BIYA NE ,
200 NE KUDIN SHIGA PAID GROUP DIN*
8081129487
Khadija Sabi'u
Monie point bank
DM : +22798999753
LIL PRINCE
{The story is all about love
Romantic
heart break and dramatic}
AID WALEE
The writer of
SAYYID RAJAT
And now
LIL PRINCE
TAP THIS LINK TO JOIN MY CHANEL
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
.24
" To Sannu marar kunya " cewar ummu,
dan murmushi kawai ya saki bai qara cewa komai ba
Daddy ya ce " ke zarah ke ce babba but inaso a yi aurenku time guda dan Allah , Kowace ta cewa saurayin nata ina son ganin shi "
" wallahi Abbie ba ni da saurayi duk ba su min ba sai dai zarah doctor Fadeel ne yake sonta first born din gidan baffa khalid kuma Tanata yimashi wulaqanci kuma ita ma tana sonshi fah "
Dariya su ka yi sudukansu sannan Abbie ya ce " ke ku ma fah "
" humm Abbie zai zo soon in sha Allah " ta na gama fadin hakan ta ja hannun zarah su ka haye sama Suna dariya
Abbie yace " ka ga har na koresu su duka sai kuma kai wace ka tsayar mana a matsayin suruka "
Ummu ta ce " Taufiq miye tsakaninka da Amnah "
Wani irin dan iskan murmushi yasaki hadida lumshe idanu pink lip dinshi na qasa yadan cije sannan ya ce " Ummu , Abbie Amnah Masoyiyata ce kuma abun qaunta kuma muradin zuciyata kuma farincikina kuka rayuwata , Ina tunanin idan narasa ta wallahi za ni iya mutuwa "
Duk ido suka zuba mashi yanda yaketa zuba magana ido a rufe ga kwantaccen murmushi a fuskarta harda dimple
" Kai bani son rashin kunya fah "
A dan raunance yamiqe ya ce " wallahi ummu duk abunda na fada maku gaske ne , Tun ina Abroad Da mukayi video call na ganta naji tayi min harcikin raina banyi niyar dawowa ba amma ita ce tasaka nadawo wanda a yanzu banaso nakoma nayi nisa da ita "
Qwiwowinshi a qasa ya ce " ummu , Abbie dan Allah asakamana bikki da ita sai natafi da ita chan muyi zamanmu "
Abbie da Ummu duk natsuwa sukayi Suna saurarenshi sannan abbie ya dakatar dashi da fadin " Ba yanzu ba idan zaka koma wurin aikinka ka kula da dukiyarka kakoma idan kuma bazaka koma ba kayi zamanka "
" Aa abbie zan koma " ya fada a sanyaye tare da miqewa zai bar wurin
Abbie ya ce " yanzu kai tsakaninka ga Allah idan mukace eh mun yarda ka aureta anyi mata adalci kenan ? duka yaushe ta gama warkewa da ga halin namiji sai kuma yanzu ta sake komawa ,To sai tagama school ta shiga university koda level 1 ne sai a fara maganar aurenta lokacin ta qara hankali da waye wa "
" Babu damuwa Abbie Allah ya sa hakan yafi zama Alkairi "
Ameen suka fada a tare sannan shi ya miqe tareda barin parlorn
Qarfe 2:00 yaje ya dakko Amnah a school ,tunda suka fara tafiya baice mata komai ba hakan bai mata dadiba sai taga kamar ta cutar dashi ne
Cikin muryar kuka fuskarta tayi red Tana wasa da yatsun hannunta ta ce " yah taufiq kayi haquri idan na bata maka Rai ko kuma na takuraka " ta fada hawaye na zubowa a fuskarta
Da wani irin sauri yayi parking motar a gefen titi sannan ya juyo yana kallon fancy face dinta
Handkerchief ya fiddo ya cigaba da goge mata hawayen dake zuba a fuskarta sannan ya ce " Piyaar kar na sake jin Kin furta hakan dan Allah , Kawai kaina ne ya kemin ciwo " , hannunta ya saka cikin nashi Ahankali ya matso da fuskarsa kusa da nata har Suna jin lumfashin junansu
Hancinta ya na gogar nashi idanunta cikin nashi in a so silent voice yake fadin " Amnah zaki iya karbata a matsayin miji a gareki , Kina sona zaki iya zama dani ,Amanh I love you ,I don
t want to loose you in my life because I love you,I care about you and your everything , Yau nayi magana dasu abbie nace inaso ayimaba baiko dake sai nakoma dake Abroad amma sai abbie yace Wai ba haka ba kuma ba yanzu ba "
" Yah taufiq mi zai sa na ce ba na sonka ka bani kulawa ko wace iri,ahalin gidanku suna kula dani kun mayardani tamkar munfito a ciki daya , Yah taufiq kunshare min kuka na asanda nake tsananin damuwa musamman kai ,mi zai Hana na ce ina sonka , But aure dai yah taufiq bazan iyaba,wallahi tsoro nakeji " ta fada cikin wani irin kuka tareda mayar da kanta tajingina a seat din motar
Shima din mayarda kanshi yayi a jikin seat din yana jan lumfashi
A tare suka dago Suna sake kallon junansu
" ,Amnah idan nakoma Abroad ki kulamin da kanki dan Allah kinji " ya fada yana mai dan kwanta mata da hankali
*WANNAN LITTAFIN NA BIYA NE ,
200 NE KUDIN SHIGA PAID GROUP DIN*
8081129487
Khadija Sabi'u
Monie point bank
DM : +22798999753
LIL PRINCE
{The story is all about love
Romantic
heart break and dramatic}
AID WALEE
The writer of
SAYYID RAJAT
And now
LIL PRINCE
TAP THIS LINK TO JOIN MY CHANEL
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
" Insha Allah yah taufiq nagode "
" Don
t mine dear " ya fada tare da Jan motar suka fara tafiya ba dadewa suka isa katafaren gidansu
Suna isa kam babu kowa a parlorn bag dinta na a hannunshi suka isa
" Tohm ki je kiyi sauri ki watsa ruwa ki sallah sai kizo muci abinci na san kin gaji sosai , Da mun gama Sai ki kwanta ki huta Koh ? " ya fada yana tsareta da ido
Murmushi kawai tayi ta karbi bag dinta ta haye stairs,Tana shiga kam time tafara dubawa 2:30 dai dai sannan ta cire uniform dinta ta daura towel ta fada toilet bakinta dauke da addu
Shower ta kunna sai da kanta ya sha ruwa sosai sannan ta shiga birth tube ta yi wankanta ta fito sanye da rigar wanka
Doguwar hijab ta dauka tare da shimfida prayer mat tayi sallah hadida addu
oi sannan ta tashi ta saka wata T-shirt doguwa har ta wuce qugu sannan ta saka wando falazo
Kallabi ta daura sannan ta shafa perfume ta fito hannunta riqe da phone dinta
Ta na isa parlor ta iske yah Taufiq zaune a dining place yana jiranta
Qamshin turarenta kawai ya sanar da shi cewa ta iso hakan yasa ya dago kanshi ya kalleta fuskarshi dauke da murmushi
Ita ma murmushin tayi ta zauna ta na cewa " yah taufiq inawuni "
" Ki na lafiya " ya fada tare da miqewa yayi serving dinsu , Su n aci kam Tana bashi labarin school din
" Madallah to kinyi qawa kokodai but kin san most of the time friends Suna Hana karatu a makaranta , So ki dage kiyi achieving wannan matakin ki na ji "
" in sha Allah yay taufiq , Ay ka san class din mu daya da wannan yarinyar da kuka hadu da ita a school ta ce ta san ka "
" Ohk ita ma SS2 din ta ke ? "
Yes ta ba shi amsa a taqaice
" Madallah ki dage ki mayar da hankalinki kiyi karatu da kyau kinji banda biyewa shashashun qawaye "
" In sha Allah yaya "
Sai da su ka gama ya miqe ya ce " ni zan je wani wuri mi zan siyo maki "
" Aa yaya ba ni son komai kar kudinka ya qare ka ce ni ce "
dariya yayi sosai sannan ya ce " ai akwai su dayawa , zan siyo miki choclate da biscuit da Ice Cream " ya fada tare da barin wurin ba tare da ya jira amsarta ba
Murmushi kawai ta yi ta miqe ta koma dakinta saboda Ta san su sairah da zarah yanzu duk bacci sukeyi
Bed dinta ta hawo tareda daukar wayarta data ta kunna messages suka fara shigowa
Message din
.. shine farkon abunda tafara dubawa
" GOOD MORNING MY LOVE
, I hope when you wake up and read this it puts a smile on your face and makes your day ,Just letting you know that I woke up thinking about you and wish I was there laying next to you , Seeing your name pop up on my phone makes my day 10x better having someone like you to talk is the best feeling in the world , Hope you have a great day , Text me when you wake up , I miss you
Wajen 6:00 Am yamata message din
Wani irin murmushi ta saki wanda a text dinshi kawai take irin shi haka nan ta ke jin dukda bata taba ganin shi ba yana burgeta
Kusan kullum haka yake mata text message mai sanya ta farinciki a duk lokacin da take karanta text dinshi ko kuma Tana tunawa sai tayita faman jin dadi na daban
" Humm to Nagode sosai Ykk , ya Abroad din da fatan ka na cikin koshin lafiya
? "
Cikin sa,a kam yana online take ya maido mata reply tare da fadin " Ina lafiya ya Abuja ,ya kuma school din fatan lafiya Koh , ki kula kiyi qawaye na gari sannan ki maida hankali kiyi karatu sosai kinji ? "
Mamaki yayi mugun kama ta hakan ya sa tayi jigum Tana mamaki ta ce " to waye wannan , Ya na sane da duk wani moving dina kenan ? "
Kawai sai ta yi mishi reply da " wallahi Alhmdllh ay kasan yau nafara zuwa , in sha Allah , nagode sosai , Wane gari kake Nigeria ? "
Madallah ya fada sannan ya ce " na san kina mamakin ko waye ni ko "
" Humm " kawai tafada
" Humm kadai za ki ce ko "
Sai da ta duba amma ba ta mashi reply ba
my dream is to spend my life with you nice you can
t imagine how much I love you
sweetie, I always think of you I can
t stay a minute without talking to you everyday I keep holding my pillow thinking about you nice you are so precious to me ! You are my half I can
t be happy without you message me now I really want to spend some beautiful
moments together I will really love you*Amnah* I can
t live without you and I have forgotten everything about me, including her mind, nafi kowa sanki a duniyar nan ,Swee flower piey
*WANNAN LITTAFIN NA BIYA NE ,
200 NE KUDIN SHIGA PAID GROUP DIN*
8081129487
Khadija Sabi'u
Monie point bank
DM : +22798999753
LIL PRINCE
{The story is all about love
Romantic
heart break and dramatic}
AID WALEE
The writer of
SAYYID RAJAT
And now
LIL PRINCE
TAP THIS LINK TO JOIN MY CHANEL
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
FREE
..26
Shuru ta yi Tana nazarin wani Abu daga message din na shi " Ko dai yaya prince ne wannan ? , Kash , jin kanshi yayi yawa ba zai iya min message dinnan ba "
Red Heart
kawai ta tura mashi ba tare da ta ce komai ba ta kashe datarta ta kwanta Tana nazari mai zurfi har bacci ya dauketa
Ba ita ta tashi ba sai bayan sallar magrib da zarah ta shigo ta tayar da ita
" Ke ki tashi surutan miye kikeyi haka cikin bacci ki tashi ki yi sallah "
A hankali ta bude dara daran idanunta miqewa tayi ta ce " an yi la,asar aunty zah "
" Chaff a gaishe ki Amnah to an gama sallar magrib na ga ban ganki ba shiyasa nashigo naga lafiya "
Ya Salam ta fada Tana dafa kanta sannan ta miqe tanufi toilet ta dauro alwallah , Prayer mat daman yana nan ajiye hijjab ta saka doguwa ta cigaba da sallah , Ba ta tashi da ga saman abun sallah ba sai da tayi Isha
i sannan
Turo kofar a kayi Baki daukeda sallama
alaikumussalam tafada ta cigab da azhkar dinta, shigowa yayi yazauna gefen bed dinta hannunshi daukeda ledodi
" Yaya Taufiq barka da dare " ta fada Tana miqewa daga saman carpet din
Ita ma stool ta jawo ta zauna Tana fessing dinshi , ledar ya nuna mata sannan ya ce " na cika alqawali sweetheart "
Hannunta ta saka ta rufe face dinta sannan ta ce " nagode yay taufiq "
" Kar ki damu " ya fada ya miqe har ya kai kofa ya jiyo ya ce " da kin gama abun da ki ke yi sai ki kwanta kin san akwai school Koh ? "
" To yah nagode sosai Allah ya saka da Alkairi "
Fita ya yi ba tare da ya ce mata komai ba
Ita ma parlor ta fita da ledar Bakidayanta ta iske su ummu da zarah da sairah Suna kallon wani American film
Baki dauke da Sallama ta shiga " ummu Barka da dare " ta fada tare da ajiye ledar a qasa itama ta zauna qasa , Ledar ta bude ta fiddo ice cream za tasha ita ma zarah qasan ta dawo tazauna suka fara ciye ciye haka itama sairah
Ummu ta ce " ku dai kun bani dashan Kayan zaki wallahi ,Sam bazan laminci hakan ba " ta fada Tana miqewa tadauki na cikin ledar ta kira yar aiki ta saka su a fridge
" Ku bakwa tsoron ma zaki ya maku illa a jiki dan Allah "
su dai dariya kawai su kayi su ka cigaba da ciye ciyensu
9:00 nayi ummu ta ce " Amnah ki je ki kwanta saboda gobe akwai school ko , dama taufiq ya ce min kar na bari ki shantake da Fira saboda kar ki makara "
" Ohk to shikenan ummu sai da safe " ta fada Tana miqewa
" But Amnah ba ki ci abinci ba fah namance "
" Aa ummu na qoshi fah cikina a cike ya ke "
" Ba kya son cin abinci maybe sai na fadawa yayan naki kamar kin fijin maganar shi "
Dariya ta yi sosai ta haye stairs yayinda suma su ke ta dariyar
*WANNAN LITTAFIN NA BIYA NE ,
200 NE KUDIN SHIGA PAID GROUP DIN*
8081129487
Khadija Sabi'u
Monie point bank
DM : +22798999753
LIL PRINCE
{The story is all about love
Romantic
heart break and dramatic}
AID WALEE
The writer of
SAYYID RAJAT
And now
LIL PRINCE
TAP THIS LINK TO JOIN MY CHANEL
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
..27
BISMILLAHIRRAHMANURRAHIM
Dariya tayi sosai tahaye stairs yayinda suma suketa dariyar.
Dakinta tashige sannan tafada toilet ta watsa ruwa tafito daureda towel.
Direct wardrobe tabude tafito da kayan bacci tasaka tareda kashe light din dakin sai hasken lamb kawai.
Wayarta tadan latsa tayi chart sanna tayi addu
a ta kwanta.
Mukam munce a kwana lafiya.
WASHEGARI
Qarfe 7:30 a school tayi masu, kamar jiyama haka akayi shine yarakata har cikin school.
Yarinyar jiya ce Tana tsaye inda suka hadu jiya, haka yauma Tana nan tsaye wurin.
Bakinta daukeda murmushi taqarasa wurinsu tace "yaya Taufiq da qanwarsa kokuma budurwarsa,tohm Inakwana?" tafada Tana dan kallonshi kadan.
Bai amsa mataba yacigaba da magana da Amnah,"sweetheart kidage kiyi karatu banda biyema friends kinji?".
"Insha Allah yah T
! but baka amsa gaisuwarta ba tunda fah tace tasanka".
Dan kallon gefenta yayi sannan yace "lafiya" a taqaice yana wani murtuqe fuska.
"Sis a wane class kike?"
Murmushi Amnah tayi tace "A Ss 2 nake, kefah?"
"Ayyah ina a Ss 3 ne,miye sunan ki?".
"Amnah!"
"Nikuma sultana"
"Masha Allah Nice name"
"Thank U" cewar sultana.
"Don
t mind" fadar Amnah
"Ki tafi class ina gani Koh?"murmushi tayi tace "Toh yay T bye" tafada Tana waving dinshi.
Shima waving dinta yayi,tashige shima ya juya zai tafi.
Fuskarta cike da rauni tabiyoshi tareda fadin, "Yay taufiq dan Allah katsaya muyi magana"
Harara ya watsa mata yawuce abunshi.
PARIS
zauniyarshi yake dakaga face dinshi kasan yana cikin natsuwa sosai,hankalinshi a kwance yake.
Wani irin kyawu da kamala duk sun bayyana a tsantsar fuskarsa.
Sajenashi kwance luff a fuskarsa,ga dan qaramin ba
in lips dinnan kamar asace pink sosai.
Gashi kam sai karantse mace ce,ga shining dayake mugun yi.
Wayarshi ce tayi ringing ,Ahankali ya mayarda kallon nashi a screen din wayar.
Murmushi yasaki yadauki wayar tareda fadin "Ango kasha qamshi fah"
"Haba yaya AA Nifa yanzu kunyarka nake tunda kazama In-law dina"
Dariya sosai prince yayi Wanda ya qara bayyana tsantsar kyawunshi,cikin sexy voice dinshi yace "munafiki! indai Dagaske kanajin kunya na to idan aka daura auren ranar da aka kaimaka amaryar bazan yarda ka kwana ba sai kayi 2 days to 3 ma"
"Chaff Allah ya kyauta! so kake nayima Baby na laifi nabarta ita kadai? wallahi mutuwa kadai zata Hanani kwana ingaya maka"
"Chaff yarinya kamar Ramcy dina, wazai yarda yayi wasa,Amma tunda yarinya ce sosai zanbita Ahankali yanda komai saizomin da sauki"
"Wallahi jawwad bakada kunya! ina salman ne Wai kwana biyu banajinshi ko shima Amarcin aketa fama tun kafin ma adaura auren?"
"Hhh bari nahada mana compress, nasan yanachan yana fama da almakashi shi sarkin theater"
Dariya Prince yayi batareda yace komai ba , cikin sa,a kam suka samu salman dake zaune shima a office din nashi
Dariya yayi yace "ha
a za big bro ne da kanshi" yafada yana dariya.
Prince yace "angwaye sannunku fah"
Salman yace "to tunda kai ka kasa mu sai muyi,wallahi saikaji nace kataho Suna dan lamarin ba wasa but zanibita a hankali saboda ba qaramin tausayinta nake ba"
"To duk najiku marasa kunya, ku aure Koh?"
Salman yace "Toh tunda kai kafi san zuqar Lipton da lemon kullum"
"Humm" kawai yafada tareda sakin wani Malalacin murmushi yace "kudai akeji"
"Nidai nagaji zantashi a office"
"Dama zama kayi yarage maka kewa ingaya maka"
Dariya yayi yace "No zan tafine kawai gidana"
"Kodai ka
ajiye baturiya ne?" jawwada yafada yana dariya.
"Aa mamar baturiyar na
ajiye Baki daya,ni wallahi bazan taba san wata mace ba idan ba darling mie ba" yafada yana dariya.
*WANNAN LITTAFIN NA BIYA NE ,
200 NE KUDIN SHIGA PAID GROUP DIN*
8081129487
Khadija Sabi'u
Monie point bank
DM : +22798999753
LIL PRINCE
{The story is all about love
Romantic
heart break and dramatic}
AID WALEE
The writer of
SAYYID RAJAT
And now
LIL PRINCE
TAP THIS LINK TO JOIN MY CHANEL
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
WANNAN PAGE NAKU NE STUDENTS OF NCDSS CLASS OF 2025
Ya Allah ya albarkaci abunda Muka karanta yabamu sa
a yasa nufa sakamako mai kyau wallahi nayi missing All show dinku da drama dinku sosai
"Aa mamar baturiyar na
ajiye Baki daya,ni wallahi bazan taba san wata mace ba idan ba darling mie ba" yafada yana dariya
Shikam salman Dariya yayi sosai sannan yace "yo kuma kayarda kayi sakaci da ita?"
"Aikam dai tunda gashinan yarasa, kuma wallahi maza zasuyita rububi har wani yayi wuff da ita
Tsoki yaja yace "ay ita din tawace nikadai, haka itama ni natane ita kadai, munzama qaddara daya nida ita"
Dariya sukayita mashi sannan salman yace "Allah dai ya kyauta gaba, mudai kam shigewa zamuyi daga ciki"
"Yan iska Kunan sai ku kama yayan mutane ku
" bai qarasa maganar ba yayita dariya.
"Yo ai halalinmu ne, kuma so kake Allah ya kama mu? wallahi sai munji zaki and wannan madar ko ya kace salman?"
Suduka dariya sukayi sosai sannan suka kama wata firar.
Primce yace "Wai Saura wata nawane bikkin"
"1 month yarage" cewar salman.
"Ohk Allah ya kaimu lokacin da rai da lafiya"
"Ameen ya Allah! amma fah akwai party kuma dole kazo"
"Hhhhh Allah zandaiyi abunda zanyi bazanje party ba, mata su dami rayuwata"
"Su Matan yanzu wani lokaci basuda class Wai da sunga namiji sai suwani tsaya Wai ayi picture abun nabani haushi wallahi"
"Yaza
ayi tunda haka suka ga yafi masu"
"Humm Allah dai ya kyauta"
"Ameen! nidai zantashi office nagaji ne sosai sai anjimanku"
Bankwana sukayi sannan suka kashe wayar kowa yacigaba da hidaimar rayuwarshi.
Bayan kwana biyu.
Kamar kullum yah Taufiq ne yake kai Amnah school,amma yau bazai samu damar hakan ba.
Saboda yaune zai koma Abroad, babu yanda ya iya kuma,baiji dadin hakan ba dan yana tunanin
idan yatafi wani zai amshe mashi ita.
Saida sukayi Fira sosai da daddare sannan yaqara bayyana mata soyayyarshi a gareta tareda sanarda ita idan har yarasata zai iya mutuwa.
Itakam hakan ba qaramin tayar mata da hankali yayi ba.
Yau tayi shirin school yafito da shiri yayi tsaff kamar a sace ,kallonta yakeyi babu ko kyafta ido sai kyakykyawan murmushi dake kwance a fuskarsa.
Itama murmushin tadanyi sanna tace "Yah taufiq kayi kyau sosai wallahi"
"Kinfini yin kyau Amnah"
"Ni a'a, nidai zantafi school ma"
"Ay kowace kalar shiga kikayi kina yin kyau saboda ke kyawun Acikin jinin jikinki yake"
Murmushi kawai tayi tace "ni karka fasamin kai"
"Wallahi dagaske nake but yau ni zan kaiki school dinma"
"Idan kayi missing flight fah?"
Dariya yayi sosai sannan yace "bari kiji namiki wata waqa ma"
*Akanki zansaka ciggiya saidai banida shaida ko daya *
*Dasanki zan iya mutuwa saidai inada dalilin rayuwa*
*wayyo ni wayyo duniya soyayya tamini mugun mamaya *
*Abunda bantaba sama kaina ba gashi yau inatayin bibiya *
*Gashi zanyi missing flight
"Na mance sauran, but kinji dai ko sai dai ni nayi missing flight din Wallahi amma sai na kaiki"
"Kagafa yay taufiq katafi kayi aikin ka dan Allah kadama nasa kayi missing jirgin,Yauwa kuma ka iya waqa sai kace kace"
Dariya yayi yace "na iya mana amma ba sosai ba kuma nafara iyawa ne dan nariqa yimaki kiji dadi"
Dariya tayi tace "nidai kam natafi kar nayi late""Jira mutafi tare sai nawuce idan munkaiki koh?" su zarah da
sairah ne suka fito cikin wata Brown Abaya mai kyau da tsada.
Gwanin burgewa twins gashi sunyi kyau sosai ,shoes da bag da yanda sukayi rolling duk iridaya
"Wow wallahi sisters kunyi kyau sosai! Wai kunganku kuwa gaskiya ayimaku pictures"
Sairah ta miqo wayarta qirar iPhone 16 promax da abbi yayi surprising dinsu da ita jiya.
"Masha Allah wayan fa yayi kyau sosai" "Ai kema naki na nan zuwa dakin gama school insha allah"
Dariya tayi sannan tace "Aa aunty zarah wannan ma ya isheni"
Pictures tayi masu su biyu sannan suka saka taufiq a tsakiyarsu aka masu.
Sairah tace "kema shiga namaku"
"Aa ni basai nayiba school zantafi"
"Ok popppopppp"
Babu yanda basuyi da ita ayi masu pic ba amma taqi yarda.
Haka yayowa iyayenshi bankwana sannan suka mishi addu
a da fatan Alkairi.
Gaban mota yashiga Sairah da zarah da Amnah su kuma a baya har suka qarasa bakin gate din makarantar su.
Fitowa yayi a motar,yayinda itama tafito,kallonta yake sosai fuskarsa daukeda rauni sosai.
"Yah taufiq ka kwantar da hankalinka insha Allah babu abunda zai faru Insha Allah"
"Allah yasa ,dan Allah ki kulamin dakanki Amnah kinji? banasan narasaki dan Allah".
Insha Allah tafada idanunta cikeda ruwan hawaye,sultana ce tafito daga harabar school dinsu ganin har yanzu yay Taufiq datake mutuwar so basu qarasoba.
Idanunta suka fada cikin nashi shima nata a nashi,da sauri ya kauda idanunshi sannan yace "zonan please"
Hannun Amnah yakama tareda fadin "sultana ki kulamin da ita kar kibari kowa ya taba min ita dan Allah! Ina qaunarta sosai fiye da kaina"
Sultana taji haushin hakan amma sai ta fauze ga kuma jindadin yau yakira sunanta har yana hadata da Allah
"Insha Allah ya taufiq zan kula maka da ita har sanda zanbar school dinnan ko na gama zan nazuwa kawo mata ziyara"
Itakam duk kallonsu take batare da tace komai ba,zarah tafito tareda fadin yah T har yanzu Baku gama bankwana
Bata qarasa ba tace "laa sultana ko?" "yes kekuma sairah ko zarah" tafada Tana dariya sannan tace "kinsan ku twins ba
a gane ku amma ina sister din taki?"
Tana cikin mota bari nakirata,knocking glass din tayi sairah tafito
Saida suka gaisa da sultana sannan sukayi pictures sudukansu
Bankwana yah taufiq yayima Amnah tareda Sakar mata da wani soft kiss on her forehead
Su dukansu duk kunya takamasu Shikam ko ajikinshi, sannan yashiga mota suka tafi.
Itama da dariya tashiga school ita da sultana, Suna tafiya suna hira har suka qarasa class kowa yashige nasu.
Airport
Suna isa babu dadewa flight dinsu yatashi sannan driver ya mayar dasu twins gida.
Tagging account din sultana Terheer sukayi sukai posting pictures da videos din dasukayi.
Mutane suka fara comment sosai ,wasu suka ce "dama yarinyar nan saida tayi duk yanda zatayi tahadu da guy dinnan yau Allah yayi".
Kowa da kalar comment din dayake yimasu
Itama Suna tashi daga school driver dinta yazo daukarta amma bata tafi ba saboda driver din Amnah bai qaraso ba.
Suna ahaka sukayi exchanging phone numbers din juna.
Sultana Tana komawa gida cike da farinciki tafada jikin Mamie dinta.
Gidansu kam qaton gaske ne, iyayenta Suna da kudi sosai.
Itace kadai Allah yaba iyayenta hakan yasa suke mugun santa,bata da Aminiya samada mahaifiyarta.
Komai nata Mamie tasani hatta sanda takewa ya taufiq Mamie tasani.
"Sultana yau kuma farinciki kikeji sosai to Alhamdulillah,yau miye yafaru kin hadu da taufiq din ne, kuma dai banda abunku yaron zamani Wai daga ganin guy a social media sai kice Wai kinaso Allah yashiryaki"
Sultana tace haba "Besty dan Allah haka zakice koh,to yau yah taufiq har magana yayimin yace "ga Amanah qanwarshi yabani dan Allah na kula mashi da ita sosai yana santa fiye da kanshi"
"But besty I think she
s not his sister"
"To Wacece?"
"Inaga cousin dinshi ce, yakesanta amma Allah mamie kamar bata sanshi"
"Kuma sai daga bayannan suka fara posting dinta a IG! nasan bata dade da dawowa gidansu ba"
"Daga zuwanta har yabata kyautar mota sabuwa danqareriya"
Mamie shiru tadanyi sannan tace "amma kina ganin zakicigaba da sanshi baisan kinayiba? kuma ke dakanki kikace yana san Amnah sosai"
"Eh mamie amma kinga bamusan mi gaba zatayiba, ki cigaba da tayani da addu
a kinji qawata?" tafada Tana dariya
Itama Mamie Dariya tayi sosai sannan tace "yanzu dai kije kicire uniform ki yi wanka kiyi sallah, sannan kici abinci ki kwanta kihuta brain dinki tasamu hutu Dan Allah".
"Ohk my lovely friend
! but Mamie yaushe dad zai dawo ne? nayi missing dinshi kinga duk jiya bamuyi video call ba"
"Zan fada mashi Kinyi missing dinshi sosai, nasan zai dawo ko baiyiy niya ba, saboda yasaki kiyi farinciki".
Amnah tunda takoma gida fuskar data gani yasa tashiga mamaki marar musaltuwa.
By walee
*WANNAN LITTAFIN NA BIYA NE ,
200 NE KUDIN SHIGA PAID GROUP DIN*
8081129487
Khadija Sabi'u
Monie point bank
DM : +22798999753
LIL PRINCE
{The story is all about love
Romantic
heart break and dramatic}
AID WALEE
The writer of
SAYYID RAJAT
And now
LIL PRINCE
TAP THIS LINK TO JOIN MY CHANEL
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
Wannan page nakune yan lil Prince paid group
Nagode sosai da comment naku yanamin dadi musamman Aminatu
Amnah tunda takoma gida fuskar data gani yasa tashiga mamaki marar musaltuwa.
Da gudu tafada cikin parlorn sai dariya takeyi, "Wallahi I really miss you yay maleek dina yakake ya turkey
din?"
"Alhamdulillah" yafada yanata sakin murmushi mai dadi yaga abun qaunarshi Amnah.
"Ya surutu kindaina ko? naga kin girma Kinyi hankali,Allah yasa yabi jiki, fatan duk tsalle tsallen nan kindaina shi?"
Dariya tayi tareda dan turo Baki tace "to Wai yay maleek kana nufin banida hankali koh?"
Ummu da ta safko tace "ke kitashe shi hakanan kinsan su yan qasar waje basu saba da wahala ba" tafada Tana dariya.
"Wallahi ummu nayi missing dinshi sosai ne".
"To ay gashi nan yau sai ki cinyeshi" sairah dake zaune qasan carpet kusa da qafa funshi tace "Wayyo ummu wane kalar tacinye shi?"
"Allah Amnah jeki kicire uniform kihuta" Aikam ummu batace komai ba tayi murmushi tahaye stairs.
Amnah tace "su auntie sairah uhm uhm bari dai nayi shuru" tafada Tana dariya tareda hayewa stairs Tana dariyar.
Juyowa yayi ya kalli sairah yace "to sai ki dawo ki zauna Koh?"
"No yah maleek nanma yayi fah" kinajin tsorona ne?" yafada yana tsareta da ido
Wani irin kwarjini yayi mata hakan yasa tayi saurin yin qasa da idanunta.
"Kunya Koh? to ni tafiya zanzo nayi, duk yanda kika matsamin da nazo amma kinkasa ko hada ido dani"
"now dai katsina zanwuce zuwa Friday zankoma"
Cikin shagwaba sairah tace "yah MK sai katafi yanzu ko abinci bakaci ba, sannan kasan nayi kewar ko?"
"Tohm I
m sorry Koh?" yafada tareda miqa mata wasu yan ledoji guda biyu sannan yace "nasan ba,a raba twins, amma ga nata kema ga naki, wannan kuma na Amnah ne sai wannnan ummu"
"Ayyah hada dawainiya haka?,Allah kabarshi kada kudinka yaqare"
Yatsarshi mai kyau da tsayi ya daura saman lip dinta tareda fadin "kiyi addu
a Allah yaqaro wasu ma".
Idanunta dake cikin nashi haka shima nashi a cikin nata suke kallon junnansu cikeda soyayya mai tsayi.
Idanshi kam har yafara sauyawa daga white to red,cikin sauri yadauke nashi sannan yace "Sairah nasan kina sona tun lokacin da banida komai! A lokacin baya Nima inasanki, amma babu halinda zan fada maki hakan, amma ina qaunarki fiye da tunanini! Inaso kikasance mata a gareni nan bada jimawa ba Sair
, Har yanxu kina sona kokuma akasin haka?,sair ahalin yanxu idan narasaki zan koma ga Allah! Sair ina maki son da ba kowane yake maki ba,kinada kyau sosai" yafada fuskarsa da murmushi mai Kyan gani.
"Yah MK kaima kanada kyau har kafi Amnah ma! Nima har yanzu inasan Abdulmaleek"
"kuma shima yanasan sairah! Zaki aureni?"
"Insha Allah" tafada a taqaice.
Soyayyarsu suke bazawa sai ga Amnah da zarah sunfito parlorn.
Zarah tace "sannunku da hutawa fah" tafada tareda nufar dining.
Amnah tace "yah maleek ya turkey
din?"
"Alhamdulillah Amnah! ya Nigeria din ya kuma karatu fatan kina maida hankali a school din?".
"Ay yaya ko wasa banayi munfa girma". tafada Tana cin abincinta sannan tace, "Wai yaya kace Katsina, kam ko nan kafara yowa?".
"Wajen qarfe 4:00zanbi flight sai naje KT din, sai nakoma turkey
ranar Friday".
"Uhm kajimin yaya na,wallahi nayi missing dinka musamman su mamie da Abbie na Allah".
"Kullum dasu nake kwana dasu nake tashi"
Aranshi yaji ba dadi amma sai ya share sannan yace "keda gida sai kingama school sannan kije hutu a chan tunda ke kingama yar nan"
Dariya kawai tayi tacigaba da cin abincinta.
Shima abincin yaci yayi sallah sannan yayi bankwana da ummu.
Zarah da Amnah da sairah suka rakashi har airport saida jet dinsu yatashi sannan driver ya maido su.
Suna shiga parlor suka fara bude ledoji da yakawo masu.
Ledar sairah suka fara fitarwa wacce ke shaqe da manyan laces da abayas da bags da shoes ga Jewelries yan uban can masu mugu mugun kyau, harda sarqa da dankunne da bangle da ring na Gold.
Wani qaton box tabude wanda yaji ado mai kyau, Acikin box din dauke yake da wata pink and red box, sai wani dan qaramin kwalba na parfume.
A qasan box din kuma wani frame ne daukeda picture dinta ga ado frame din yasha gwanin kyau.
Ihuu suka saka da tsalle har suka sa ummu tafito da sauri tareda fadin "lafiya?".
Zarah tace "ummu kalla fah ki gani". wani irin tsoki tasaki tareda fadin "Allah ya shirya halinku" tafada Tana safkowa daga stairs din.
Zama tayi a sofas Tana kallon kayan arziqi batareda tace masu komai ba.
Saida suka gama kallon uban Kayan sairah kamar lefe sannan aka bude na ummu.
Itama manyan abayas ne sai uban ruwan zam zam da dabino mai kyau da dadi.
Dariya sukayi suduka ,sannan zarah tace "wato yaya maleek yana nufin ke malama ce" ummu tafada Tana dariya.
"Toh miye aciki shima wannan uban kaya haka kamar na lefe,to Allah yatabbatar da Alkairi"
"Ameen zarah da Amnah suka fada Suna dariya, itama dariya tayi sannan tace "Ameen".
Zarah tace "Awwnn ni su sair fah angirma, Wai Ameen to bazaki barimu mu amsa ba oh"
Itama zarah ta bude Kayan nata duka iri daya yasiya masu, amma banda gold da kuma flowers.
Itama Amnah yazuba mata kaya sosai dan sunfi na kowa yawa ga abayas kamar suci kansu.
Nan sukayita murna sosai sannan ummu tace "to ku
ajiyesu a Chan kafin Abbien ku yadawo sai yafara gani sannan kutafi dasu daki".
Dariya sukayi sannan suka mayarda komai inda yake, TV suka kunna suka fara kallo abunsu.
SULTANA
Zaune take a room dinta Tana viewing post din twins,comment section tashiga tanata dubawa daga masu yin fatan Alkhairi sai masu yabonta sai masu zaginta.
Dariya kawai tayi sannan tayi reposting a page dinta tareda tagging din twins dakuma yay taufiq.
Tana gamawa tayi mashi private message tareda fadin "yah taufiq fatan ka isa lafiya? Allah yasa haka"
Sannan tacigaba dayimashi uban m
essage na ban tausayi, tayi sending Tasan a wannan lokacin dolene yayi mata reply saboda Amnah.
Saida tagama sannan tayi saving number din Amnah tareda Danna mata kira.
Saida tayi mata 3 missed calls bata daga ba sai ta haqura ta qyaleta.
Tana dawowa taga baquwar number ranta yabata sultana ce, dan murmushi tayi sannan tafara kiran number bugu guda tayi picking call din.
"Mrs yah taufiq!" cewar sultana Tana dariya,Itama dariyar kawai tayi sannan tace "Ya kika koma gida?"
"Wallahi Alhamdulillah ya twins dasu mommynku?" "Suna lafiya, yana ki kema?"
"Alhamdulillah" tafada tareda fadin "bari nabawa mamie na ku gaisa"
Dariya Amnah tayi tace "inajin kunya fah sultana"
Dariya tayi sannan tace "to ay tun ranar da kikazo school dinmu Mamie na saida nabata labarinki, kedai kawai bari na kaimata ku gaisa".
"Allah yasa ba cewa kikayi ankawo maku wata ugly girl ba".
"Chaff lallai ma Amnah! to bari kiji ko makaho akace ya laluba yaji kinada kyau ko bakidashi Allah cewa zaiyi kinadashi kamar balarabiya,Amma Dan Allah bakuda siblings a saudiyya?"
Dariya Amnah tayi sosai sannan tace "Amma kinada abun dariya sultana! Wai siblings a saudiyya,to bamuda ko daya".
"Amma wallahi tubarkallah kinada kyau sosai, kamar ba yar Nigeria ba" tafada Tana miqewa , tabar room din nata.
Itakam Amnah dariya kawai takeyi abunta.
"Tohm Amnah ga Mamie na" tafada Tana miqawa mamie waya.
Ahankali yanda wanda ake wayar dashi bazaiji ba tace "waye?" Itama Ahankali tace "bestie Amnah ce"
Murmushi tayi sannan tace "Assalamu Alaykum"
Amsawa tayi cikin ladabi da biyayya tareda fadin "Mamie Inawuni?"
"Lafiya qalau Amnah, yakike ya school din?"
"Alhamdulillah Mamie".
"To Allah ya taimaka yabada sa
"Ameen ya Allah Mamie nagode sosai".
"Nikeda godiya kigaisheda mamanki".
"Insha Allah zataji"
Mamie sultana tamiqa ma wayar ta karba sannan tace "to cute Amnah nagode sosai sannan gobe Azo school dawuri karkiyi late" tafada Tana dariya.
"To mommy sultana insha allah,nagode sosai"
"Ohk bye" tafada tareda yanke kiran.
Amnah
Itakam murmushi tayi tareda kwantawa saman bed ,data tabude tahau online.
Message din
tafara karantawa,kullum kala mai masu dadi da sanyaya zuciya yake mata but yau sai akasin haka.
"My Amnah yau kam uniform din sunyi maki kyau sosai kamar nadaukeki".
"A ina kaganni ne ?".
"Ta ko ina naganki ay"
"Kabaro abroad din ne ?"
"Aa ina can mana, but saboda inasanki shiyasa zuciyata tafada min"
"Humm ai kam wannan heart taka ta kyauta"
"Koh?! But Dan Allah kifito daga waje idan babu damuwa"
"Idan nafito nayimaka mi ?"
"Dan Allah fa badan Hali na bah"
"To kawai sai nafito waje nayita tsayuwa kamar wacce bata da aikin yi?"
"No dakin fito zaki koma pls"
"Ohk gani nan".
Safkowa tayi daga bed din tareda bude wardrobe tafito da wani black veil.
Yafawa tayi tareda saka shoes dinta black color sai tadauki phone dinta tafice.
Parlor babu kowa haka yasa tayi saurin ficewa,a garden ta iske Zara tanata aikin pictures da videos.
Qarasawa tayi wurinta tareda fadin "aunty zah dan Allah zo ki rakani waje"
"Ke dallah muyi mi a waje? kiyi zamanki a nan ya
ebe maki kewa tunda yah taufiq din yatafi"
"Dan Allah kedai muje 2 minutes yayi yawa ma wallahi"
"To muyi sauri kinsan Abbie bayasan yawo Koh?"
"Eh naji muje kawai".
Saida sukayi yar tafiya sosai sannan suka isa bakin gate din gidan.
Suna fita sukayi tozali da wata qatuwar mota mai mugun kyau da tsada.
Muhadu a kashi nagaba.
*WANNAN LITTAFIN NA BIYA NE ,
200 NE KUDIN SHIGA PAID GROUP DIN*
8081129487
Khadija Sabi'u
Monie point bank
DM : +22798999753
LIL PRINCE
{The story is all about love
Romantic
heart break and dramatic}
AID WALEE
The writer of
SAYYID RAJAT
And now
LIL PRINCE
TAP THIS LINK TO JOIN MY CHANEL
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
BISMILLAHIRRAHMANURRAHIM
.. 30
"Nagode sosai, dan Allah kiyi haquri sannan ki gaishe min da mommy da daddy sosai dan Allah"
"Insha Allah za su ji aunty Amnah, but now kina ina ne?"
"Ina Abuja wallahi"
"Allah sarki kinguji katsina, amma dai zakizo bikki koh?"
Emoji ta tura mata na driya kawai.
"Aw bazaki zo ba ko"
"No kinsan wallahi sissy yanzu nakoma school so that
s why kikaji nace haka Amma zan duba nagani insha Allah"
"Toh Allah ya yarda Aunty Amnah,Amma zan iya cewa wani abu?"
"Inajinki mana Aunty rahama"
"Princess why bazaki koma ma prince ba? wallahi badan yana dan uwana ba wallahi yanzu yayi regretting abunda yayi wallahi, yana sanki sosai kinga yanzu har yakamu da heart disease, dan Allah ki taimaka mana Amnah muna sonki kuma shima muna son shi sannan kuma yana sonki! Kinga Mommy ma batada lafiya, kin ga ma ba
a dade da dawowa da ita daga hospital ba ,jininta yahau tunda taji prince yakamu da heart problem dan Allah Amnah ki taimaka mana"
"Innalillahi wa
inna ilaihirraji
un,Allah yabata lafiya Allah yashige mana gaba! Rahma ke mace ce bazaki taba jin dadin irin haka tafaru dake ba ko wata yar uwarki mace,Idan yasan a farko baya sona why yayi min haka? sannan ina kallo ya tsallakeni yatafi yabarni cikin yanayi! Amma kiyi haquri da abunda na fada, sannan kuma Nima inasanku sosai kunmani hallacin da ba kowa zai iya ba, Banida abunda zan gode maki dashi sai dai ince Allah ya saka maki da Aljanna, sannan kuma insha allah zankira mommy nayi mata ya jiki. Idan Akwai Alkhairin zama nida Yay prince Allah ya tabbatar idan kuma Akasin haka to Allah ya hada kowa da rabonshi, duk yanda Allah yayi mai kyaune ay".
"Eh hakane to Allah ya tabbatar mana da Alkairi"
"Ameen ya Allah, Rahma nagode sosai da kulawa Allah yaba mommy lafiya".
"Ameen ya Allah sai Annika koh".
"To shikenan nagode".
"Ohk bye".
Kwanciya ta gyara sannan tace "yanzu yah prince ciwon zuciya yakedashi? Innalillahi wa inna ilahi raji
un! ya Allah kabashi lafiya kaba mahaifiyarshi lafiya".
Saida tagama wadannan tunanikan sannan takira number din mommy ,Tana kira har ya tsinke ba
a dagaba,Aranta tace "ko tasamu bacci ne?" kafin ma taqarasa maganar sai ga kira , Take taji duk kunyar momyn ta kamata,picking call din tayi tare da yin qasa da muryarta tace "Assalamu Alaykum"
alaikissalam Amanh kina lafiya?".
"Mommy ina lafiya ya qarfin jiki?"
"Da sauki sosai,nasan ay kin mance dani Amnah?"
"Wallahi bahaka bane mommy,to Allah yaqara sauki yasa zakkar jiki ne".
"Ameen ya Allah Amnah nagode sosai"
"Am..uhm
mom
uhm .."
"Kifadi mi zakice kidaina jin tsoro".
"Uhm ..ya jikin yah Abdul Allah ya bashi lafiya".
Yar dariya mommy tayi sannan tace "da sauki sosai Amnah, fatan dai kina cikin qoshin lafiya da Aminci?"
"Allah yaqara maku lafiya,ina lafiya sosai mommy"
"To Madallah, nagode sosai Koh, duk ki gaishemin da mutanen gidan naku"
"Insha Allah zasuji mommy,nagode"
"Nikeda godiya" tafada sannan ta yanke kiran Tana dan murmushi.
Mommy kam zuciyarta yau cike da farinciki take kamar tamiqe tayita murna.
Tashi tayi daga saman bed tashiga toilet tasake wani wankan tafito,saida ta shafa lotion a jikinta da perfumes kala -kala qamshi yabige dakin.
Wani white and gold lace tasaka mai kyawun gaske sannan tasaka Alkyabba mai kyawun gaske.
Tana tafiya Ana miqa mata gaisuwa har ta isa part din mai martaba.
Murmushi yasaki da yaganta sannan yace "yau gimbiya ce dakanta?" yafada yana dariya mai cike da shauki.
Murmushi kawai tayi tareda qarasawa kusada bed dinshi sannan tace "Barka da hutawa Ranka shi dade" tafada Tana sunkuyar da kanta a qasa.
Murmushi yasaki tareda fadin "zauna mana"
Zama tayi tareda sanya idonta cikin nashi tana murmushi.
"Yau wane dan Albarka ne yasakamin ke farinciki har haka,gashi nan Sai farinciki kike"
"Wallahi yau da Amnah mukayi waya, tayimin ya jiki, sannan tace ya jikin prince so kawai hakanan naji ina farinciki sosai".
Dariya yayi sannan yace "to Madallah naji dadi Nima, amma yarinyar nan yar Albarka ce da har
ta iya tambayar jikin yaron nan ,Amma babu komai Kansa yayiwa ni wallahi bansan inda ya dauki halin miskilanci irin hakaba dan ko ni banayinshi".
Dariya tayi sannan tace "kaima yallabai ay dole yayi miskilanci da Izza kakanshi na wurin baba sarki sannan kakanshi na wurin mama sarki sannan mahaifinshi sarki sannan kuma mahaifiyarshi yar sarki! Bugu da qari yatashi cikin daular kudi sannan kuma Allah ya buda mashi ya mallaki kudaden da basuda Adadi kaga kam akwai Izza Acikin jikinshi saidai muce Allah abun godiya"
"Aikam dai Allah abun godiya, amma ay wani abun bai kamata ba,why za
a ce idan kana da kudi sai kace bazakayi dariya ba?"
"Mai martaba sanin kankane yaron nan tun yana qarami haka dabi
arsa take, to kar hakan ya dameka kayimashi addu
a kawai".
"Tohm Allah ya shirye shi".
AMNAH POV:
Kwance take a saman prayer mat tana tunani, "miyasa nace ya jikinshi? duk wulaqancin dayamun" tafada ranta ba dadi.
Tashi tayi ta mayarda abun sallar tareda bude bedside tafito da maganinta Tasha sannan tay addu
ar bacci ta kwanta.
Ba dadewa bacci yayi Awan gaba da ita.
PARIS
PRINCE POV
Zaune yake ya zuba tagumi yana looking wani frame da jawwad yasaka aka masu na picture din bikkin.
Kanta tadan daga kadan yayinda shima yayo qasa da kanshi hakan yasa idanunsu suka sarqe Dana junansu.
Pictures din ba qaramin kyau sukayi ba hakan yasa aka kawo mashi frame dinshi saboda jin dadin kallonta yake dan Akowane lokaci Tana Zame mashi abinci da ruwan Sha.
"Ya Allah kabani hanyar da zan ha
u da ita ko nasamu na kalli cikin idonta" wani tunani yafada take yasaki wani murmushin da yaqara qawata face dinshi.
Waya ya fiddo yayi waya nidai bansan mi yace ba.
Mu hadu a kashi nagaba domin jin qarashin labarin.
Walee
Calibri
Calibri
SimSun
Times New Roman
Times New Roman
Light
Light
DengXian
Cambria Math
Cambria Math
!%),.:;>?]}
$([{
_GoBack
SummaryInformation
DocumentSummaryInformation
WpsCustomData
SM-A165F
TECNO LD7
WPS Office
d84e1d0de7554b3d8bc101bb0fb1e96d