← Book details Ina Tare Da Ita Pary 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
CHAPTER 6 OF 6

Part d'in su mlm ya wuce yaje yagaidasu ,shima mlm nasiha yamasa sosai dan Yajima agunsa,sannan yanufi part d'in mommy ,Amma me?"

Ina Tare Da Ita Pary 1 Complete Hausa Novel · about 55 min read

Yau sai yaji gaba daya yanajin nauyinta,daurewa yyi ,yashiga had'e da yin sallama... Mommy dke shirya break a dining area ta amsa cikin fara a tana cewa yauwa my son ga break fast dinku nan ka wuce dashi ,Amma dg gobe ita zata runga muku girki...

Dukawa yyi ya gaisheta !ta amsa cike da kula wa,sannan batare da yakalleta ba yace gsky mommy angel tayi k'aranta da girki ,koda zanbarta yin girki saitayi SSCE kada taje ta yanke kota k'one gsky bazan iyaba....baki sake mommy ke kallonsa .

Cikin mamaki tace to sannunka me y'ar gold ,kace meye meye ,yo ALLAH natuba ni aibanmakai shekaruntaba akamun aure Amma nike girki sai ita to da sake naga yamaka ,wai shin sokake iftihal ta maidamunkai mijin tace komene?"
Kicin kicin yyi d fuska yace ni gsky mommy bazayi girkiba nasaka Ummi taruka kaimana kona nemo kuku....sallamar daddy ce yasashi yin shiru.

Murmushi daddy yyi yace lfy naji Leda d'an naki kunata caaaaa!murmushi tayi tace akan iftihal mana yabi yasangartata ko girki wai bazata yiba....nan talabarta masa yadda akayi.


Dariya daddy yyi yace gsky ne my son dole taruka maka girki,tashi yah Suleiman yyi yana turo baki tamkar Yaro yana cewa nibaxan koma zuwa sashen nanba!

Dariya su mommy sukayi tana cewa my son aibaka iya fushi dani mashirya....sallamar Muhammad ce tasasu yin shiru ,gaidasu yyi suka amsa yah Suleiman yadubesa had'e da cewa kai daukarmun basket dincan kabiyoni....bejira amsarsaba yafice.

Turo baki Muhammad yyi ,yana cewa nifa gsky da sake wai yana nufin iftihal zankaimawa?haba saikace wani Yaro nimafa da iyalina,aisaiyaja tama rainani...dakk'uwa mommy ta masa had'e da cewa oya wuce kaje ka kaimusu marar kunyar banza ,ai inbakajeba yamaka dukan tsiya da auren naka dakake ikrari,ni wlh da dani akayi shawara bazaa maka aure yanxunba shashan Yaro kawai.....

Sai yan surutai yake yaje yadauka yafice,sadda yaje bbu Iowa awaiting parlour, hakan yasa ya aje ya fito abinsa..

Shikuwa yah Suleiman sadda ya iso yasamu ifti taxi gayunta cikin k'ananun kaya ta gyara ko ina na gdn ta turare gdn sai k'amshi ketashi,yana shigowa da gudu ta nufesa ,yabude mata hannayensa yana dariya ta fad'a jikinsa.....juyi yyi da ita suka baje kan kujera ta haye samansa tana shagwabar wai yyi tafiyarsa yabartaita jira,har ta gaji da jiransa tayi wankanta ita daya.

Rarrashinta yyi yace yatsaya cikin gd ne ,Amma muje nayi wanka ko my angel? "Yafad'a had'e da sabarta akafad'arsa,sukayi cikin bedroom dinsu..

Koda suka shiga sauketa yyi ta had'a masa ruwan wanka,ta tayasa cire kayansa, dan yanxun tasaki jikinta dashi sosai,sannan ya nufi toilet din yana cewa da dare tare zasuyi wankan...

Byn yafito ta tayasa yashirya cikin k'ananun kaya,sai kamshi yake sukaje sukayi break fast suka koma bedroom dinsa su..

Rigima tasaka masa sai ya goyata ,bbu musu kuwa yagoyatan ,sai gudu yake da ita abayansa suna zagaye parlourn tana dariya abinta.... dg karshe suka zube kan bed yacigaba da romancing d'in ta, yayinda ta biye masa tana maido masa murtani..


*********
Da marece kasancewar yau week end gobe
Monday, jiddace ta fito dg part dinsu sanye da Riga da siket na yellow din atamfa tayi kyau ,hannunta dauke da exercise book ta nufi d'akin Muhammad ganin k'ofar bude...

Sallama ta yi bbu jowa a parlourn, ta nufi ciki...kwance yake kan bed yana latsar wayarsa bbu Riga ajikinsa ...saurin ja da ba'ya Jidda ta yi dan bata tab'a ganin nmj hakaba..


Murmushi yyi koda yaganta" ahankali yace oyoyo my wife kin manta dani ko?"to xo mu gaisa ,yafad'a yana miko mata hannunsa, had'e da cewa inmungaisa sanamiki assignment dinko.... Zaro ido tayi ta fice d gudu dg dakin tsaki yyi danahi began abin guduba....


Tana fitowa ta nufi part d'in su ifti tasamu su Habiba,Fatima Rukayya sunata aiki da alama girki suke ma iftihal. .kallonsu tayi tace ina Anty nanah?"atakaice sukace tana ciki dan sunsan haka take kiran ifti.

Tana Shiga tasamu ifti tana waya da yah Suleiman d'in ta, ifti maganinta tasan afirgice take hakan yasa tacewa yah Suleiman zata kirasa ta katse kiran..

Jidda atsorace ta kalli ifti tace wlh Anty nahnah yah Muhammad d'an iskane wai yana kan bed yake cewa nazo mugaisa nibazan koma zuwa dakinasaba....hararanta ifti ta yi tace dallah banason sakarci yayan nawane d'an iska?"

To bari kiji ba d'an iska bane aike matarsace bbu komai dan kinje gurinsa.. .da sauri tace infaa yatabani gsky bbu kyau...tsaki ifti tayi tace da'aka miki fad'a balance komai yyimikiba kiyi shiru?"

Da Sauri tace eh "

Iftihal ta ce to aiba dan iska bane dan kina matarsane kokafin kizama matarsa yace kixo jikinsa ?"da sauri tace ah ah.

Tace to kada nakoma jin wannan maganar kuma Vance kigayawa kowaba,sannan kije yyimki assignment d'inki kinji.

abinda baki ganeba inyayimiki, kisanar dani kinji ai mijinkine kuma baa. ma miji musu ko kiransa dan iska ki bari bbu kyau..nandai taita kwatanta mata yadda zata gane... Sannan ta fice ifti ta girgiza kai afili tace hmmm yah Muhammad halinsa saishi dabadan tazonan ba ,hakafa zataita yayatashi mittt.....


da dare byn angama isha'i


Share

📚📚 mmn fareesa ce ✍✍
[7/17, 5:57 PM] Mmn fareesa: AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA !
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story & written by
mmn fareesa

NOT EDITED

🅿111&112

"Da dare byn angama isha'i" iftice
Tsaye gaban mirror tana fesa body sprays. "
Yah Suleiman yyi sallama da ledar ahannunsa yana cewa my angel duk saurin danayita yi kada kiriga kiyi wanka ,Ashe ke kinmayi ko?"
cikin shagwaba ta ce eh mana bakaine kayi tafiyarka "kuma kacemun bazakashiga cikin gd ba!ahankali yace eh wlh naje office ne akan wata yar matsala...katsesa tayi ni gsky yaya bakad'auki hutuba,meye kuma nazuwa office?"
Murmushi yyi yace oh baby rigima !yanxun nadawo ai "gama tsarabarki dukda bakizo kinmun oyoyoba ...dariya tayi ta fad'a jikinsa had'e da karban ledar taduba namane balango da zafinsa...tuni suka fara ci,ifti na santi..
Bayan sun idar ne ta had'a masa ruwan wanka ,sannan tayi addua ta kwanta."
Yafi10 minit tukum yafito yashirya hade da kashe fitilun d'akin,yakwanta gefenta yana jamata hannu yana murzawa.."ahankali yace my angel kitashi muyi fira !nasan idonki2 sbd jikina ne yabani hakan ,ko kuwa namiki cakulkuli...dan turo baki tayi batare da ta bud'e idontaba tace to ni ai nayi bacci ko...birkitowa yyi yadawo samanta,yana dariya hade da cewa ai mai bacci baya mgn angel...gabantane yafad'i sbd taji yana kokarin saka mata hannu a Riga gashi jikinshi bbu sleeping dress dg shi sai boxer... bata auneba taji yacire yar rigar dke jikinta dama batasaka bra ba.
"Ahankali cike da kwarewa yafara rud'awa ifti jiki da salonsa " gaba daya takasa hanasa ko cewa yadaina,ga tanajin zafin yadda yake matsar mata breath ....ihu tasaki jin yacafki breath d'in ta yana sucking tamkar Yaro ...yarigada ya fice hayyacinsa... Sai sabbatu da nishi yake...jikinta ne yahau kakkarwa jin ya zare mata pant hade da ware mata k'afafu....rirrik'esa tayi tana cewa pls yaya kaceceni ,kada kuyimun wlh tsoro nakeji dan ALLAH kad.....shiru tayi hade da zaro ido jin bakinsa a haqanta yana sucking tamkar zai cinye gurin,kuma komai azafafe yakeyi...bata gama dawowa tunanintaba taji yana adduar saduwa da iyali......

Wayyo ALLAH ifti!k'ara ta saki lokacin dataji wani zafi da rad'adi yaratsa mata jiki...yyinda gogan yamance a ina yake?" dan baya hayyacinsa sai dai yake yana juyata hade da shigarta...tun tana daurewa harta fara kuka tana kiran sunansa ...shikuwa saida yamaidata cikakkiyar mace ,sannan ya ankara da kukanta ,yyinda shima Ashe kukan yake harda hawayensa ...

Dagata yyi yadawo gefe hade da rungumota ajikinsa "yana share mata hawaye sai saka mata albarka yake hade da k'ara sanar da ita irin sondayake mata da godiya akan budurcinta databa sa...

Ai saitaji ciwon gaba daya yarage sbd dad'in kalamansa,sai rarrashinta yake ,ita kuma tana narkewa ajikinsa,cikin lallami yace my angel muje toilet ko ruwan dumi ne kishiga ko?" sbd zafin da kikeji"yafad'a cikin tausayinta...tashi yyi hade da sungumarta dan yasan dakyar ta iya tafiya....zaro ido yyi ganin yadda bed d'in yab'aci da jini...

Ko a toilet din sai k'ara take ta rirrik'esa sadda yasata ruwan zafin yana ware mata k'afa yadda zasu shigeta sosai"..
Saida sukayi sanyi sannan yacanxa mata wasu dg karshe yataimaka mata sukayi wankan wajibi,Wanda ifti rufe idonta tayi dan ba k'aramar kunya tajiba ganinsa bbu kaya ,shikuwa ko ajikinsa "
byn sun idar yamik'ar da ita tsaye yaga ko zata iya tafiya"runtse idonta tayi tana ciza baki sbd rad'adin datakeji...saurin sabarta yyi suka fito dg toilet d'in.. yazaunar da ita kan Stoll."
Yafito mata da doguwar Riga yasaka mata sannan yazare towel din dke jikinta ,yaje yacanxa bed sheet d'in, yadauketa yakwantar ,shima yasaka sleeping dress yazo da hand driyer yana busar mata da gashin ta har yabushe...

Byn sun kwanta ,tana manne akirjinsa yaji jikinta da zafi...tashi yyi yaje kicin yaga da ruwan zafi yahad'a mata tea yazo yabata hade da magani,sannan suka kwanta ,tuni wani bacci mai dadin gske yyi a won gaba da yah Suleiman dan har yamanta Rabon dayayi bacci irin wannan... Yyinda ifti ta kasa runtsawa sbd zafin da k'asantakeyi ,ga kanta na ciwo daurewa kawai take batason d'aga masa hankali .,,,,

Washe gari sadda yatashi sallar asuba ya lalubeta yaji jikinta ringis da zazzabi"yah SALAM yafad'a tamkar zaiyi kuka afili yace angel danasan wuyar dazakisha da wlh na hakura na barki...yafad'a cikin damuwa.

Ahankali tace ah ah yaya nibanajin komai zazzabinne kawai....da sauri yace ah ah angel bara nadubaki konaje namiki rauni ,yafad'a hadeda ware mata k'afa ya haska da wayarsa yana dubawa....inna lillahi wa inna ilaihir raju un... yafad'a sbd yadda yaga yama ta rauni ,yasan dole amata d'inki Kumasu mommy dole su Sani ,fatansa ALLAH yasa mace zata mata d'inkin ,sbd bazai bari wani gaja yakallemasa mataba...

"Ahankali yace angel kwanta kinji nayo salkah nadawo yanxun.to tace sannan yafice cike da tausayinta azuciyarsa wani gefen zuciyar sa najin haushin kansa da yyi saurin haike mata.;;;;

Byn sun idar da sallar, part d'in Ummi ya wuce cike da kunya hade da fargaba ,yasameta tana lazimi suka gaisa yyi shiru ,kuma yak'tashi yatafi.

Lura tayi da akwai mgn abakinsa" dubarsa tayi tace babana minene kakeson cewa?"

"Ahankali yace um ..um dama dama Ummi if..iftice bata lfy" yafad'a kansa sunkuye..

Ummi kuwa gabantane yafad'i dan ta tabbatar komai yagama faruwa tunda ga alamar kunya nan atare dashi,azuciyar ta tace ALLAH yasa bejimata cowoba..

Fuska daure tace meke damunta?

Shiru yyi kansa na k'asa yarasa me zaice..tashi Ummi tayi hade da cewa ai saikatafi ko kawanizo kasani agaba mitts taja tsaki...azuciyar ta tana cewa k'ila itama zubaidar be kyaletaba kai yaran zamani ALLAH yashirya bbu kunya atare dasu..

Hijab tasaka ta nufi sashen "a bed room d'in tayi sallama ...yadda taga ifti agalabaice hakan yasa ta tabbatar da zarginta"

Cikin tsawa tace to aisaika fice kafito da mota muje asibita adubata,kawanizo katsareta da ido mitts ta bankomasa harara .Ahankali yace kiyi hkri Ummi..

Ita kuwa ifti dukda tana cikin ciwo hakan be hanata cewa dan ALLAH Ummi ki kyalesa sai fad'a kikemasa memayayine?

Baki bud'e Ummi ke kallonta tana mamakin duk wahalar da ita da yyi batamaji haushinsa ,lallai wad'an nan yara sunama junansu wani irin so...bata kula iftiba saidai ta harareta sannan ta taimaka mata tayi brush hade da canzo kaya tayi sallah dg zaune sannan ta kamata suka nufi parking space "agdn baya suka zauna sai satar kallon ifti yake ,dan bbu damar yyimata mgn dan Ummi ta daure fuska da haka suka iso a asibitin..

Byn sun samu ganin likitata duba gurin ,kasan Cewar yah Suleiman yyi cuku cukun da sukaga mace,tace sai anyiwa ifti dinki, .

Salati kawai Ummi keyi cike da tausayin ifti ,ita kanta iftin hawaye take ,Amma kuma azuciyar ta batajin haushin yah Suleiman d'in ta saima sabon sonsa takeji.


Tana kuka aka gama dinkin dan akwai zafin dukda anmata allur rage zafin ,sannan aka samata drip hade da yima ta allurar bacci.

Shikuwa gogan yanacan waje duk yarud'e ganin shiru,hakan yasa yanufi dak'in, yasamu tayi bacci ,aka bashi takardar mgni ,yaje yasiyo ,sannan yaje a reception yabiya kudin komai yakoma dakun..

Harararsa Ummi ta yi tace to marar kunya mekadawo yine?" Ko wani ciwon kazo kasake jimatane?"

Da saueri yace dan ALLAH Ummi kiyi hkri dama Dan intambayeku ko mezantaho dashi ,atakaice tace bbu komai munyi waya da abbu da mommy tana hanya zatazo da abin bukata..sannan ka kyauta daka haikewa yarinyar nan har kamata irin wannan aika aikar ka kasa hakuri da ita tana yarinya ,kaga intafa tsoronka ko gudunka ai zafi ko,saikatashi kuma Vance kasake dawowaba...

Jiki a sanyaye yafice ,gabansa na mugun fad'uwa jin tace angel insa zata dunga gudunsa ko tsoronsa...da hakan yanufi gd.,,


Su mommy duk sunje da abinciccika harda mm zulai ,duk sun tausayawa ifti ...

Ifti kuwa koda ta far ka kuka tasaka ita ina yah Suleiman dinta?ko abinci kin ci tayi ga wayarta na gd ta baro.

Fada ummi taita mata hade da tussasata ,saida taxi abinci ,tana cewa Ummi.dan ALLAH Ummi kicewa yaya yazo gurina...hararar da mommy ta matane tasata yin shiru dan ita kanta mommy ta ji tausayin ifti Amma bata nunaba dan aganinta yah Suleiman yakai matsayin da iftihal zata bashi abinda yafi budurcinta ..

*********
Yah Suleiman kuwa ko break fast beyiba balle lunch sbd tunanin halin d ifti ke ciki ...bawan ALLAH duk hankalinsa atashe yake had marece har yad'an fad'a.

Sai 6pm yana zaune a parlour yyi tagumi ifti tayi sallama a hankali... da saurin yatashi yanufeta yana cewa my angel ya jikin ?wlh hankali na tashe yake kinga ummi tace kada nadawo ,shiyasa kikaga baki ganniba Amma kina raina pls my angel kada kirik'a guduna ko jin tsorona dan ALLAH... Fadawa tayi jikinsa tana kuka tace bazan taba iya gudunkaba mijina duk wuya dukvruntsi ,kuma insha ALLAH da na warke zancigaba da yarda kai ,San ni munbata da mommy da Ummi bbu ruwana dasu wai kada nadawo gurinka sainawarke na zauna gurin mommy, shine naita kuka nace gunka nikeso aiko abbu da yake sunxo kuma gabansu aka bani sallama yace su kyaleni natafi gurin mijina ,kaima yaya bbu ruwanka dasuko?"kadena zuwa sashensu...

Ahankali yace eh mana tunda angel dina ta b'ata dasu nima haka ,Amma angel wlh duk kunyarsu nikeji yanxun harsu abbun sunsan komai yafaru kenan?"

"Ahankali tace eh gsky nima wlh duk naji kunya...rugumeta yyi hade da zaunawa kan kujera tace kinajin yunwa?tace ah ah .

Murmushi yyi yace muje to nayimiki wanka ko sai naje gurun Mm zulai na ci abinci ..to tace yatayar da ita tsaye dan har yanxun tafiyar bats daidaita ,bed roomsuka wuce da ledar magun gunan ta ahannunta...

Bayan kwana2, bbu laifi iftihal ta warke amma bats idaba ,sannan sun bud'e sabon babin soyewa ,yyinda zubaida da yah Yusuf bbu abinda yashiga tsakanunsu ,sai daurewa kawai yah Yusuf keyi.
Gefe guda mommy da Ummi suna dariyar fushin da iftihal da yah Suleiman keyi dasu dan yah Suleiman dasun gaisa yake fitowa dg sashen ,sannan mm zulai ke aiko musu da abinci duk Wanda sukeso,ayanxun haka yah Suleiman yadaukarwa ifti hutun sati 1 askul wai saita warware sosai..


Samarinne zaune su 3 yah Habib ,yah yaseer sai yah Usman.wadand'a basu tareba awaiting parlour na mm zulai dan yanxun gdn Kansu hade yake..

Ahankali yaseer yace gsky nifa....


share .


📚📚 mmn fareesa ce ✍✍
[7/17, 6:03 PM] Mmn fareesa: AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA!
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story&written by
mmn fareesa

🅿113&114

"Ahankali yaseer yace gsky nifa amatse nake wlh gara kawai abamu matanmu mutare kawai " dan nasan yanxun yah Suleiman da yah Yusuf sun rugada sun gama aika aikar mune dai sabon Shiga...yafad'a hade da dariyar tsokana.. Suduka suka dara...yah Habib yace hmmmm lallai dama kuna nufin Ku ko romancing baza kuyiba kurage zafi ,dan ninan wlh jiya inbaccin rakin da Rukayya taitamun Aida tuni anwuce gurin ,Dana turata gyaran daki sai kawai na bita... Yah Usman yace aigara Ku ,nifa Fatima nalura tsorona matake dan ko guri dg ni sai itane bata zama...Aida ninasamu damarka yah Habib hmmm da k'ila saidai suganta d'auke da cikina ajikinta kafin tarewar....dariya sukayi yaseer yace oh Ashe haka kake bros?Amma nima zan gwada shawarar Habib natura Rukayya gyaran d'aki na labe da ta shige na bita kawai....oh ni bawan ALLAH ni tawa matar kwailace bbu batun harka...Muhammad yafad'a yana ida k'arasowa a parlourn..
Baki bud'e yaseer ke kallonsa hade da cewa kai wato lab'e kake mana ko?"kana sauraron firarmu ga sa'anninka kenan?"tsaki yah Osman yyi had'e da kallon Muhammad yace dallah mlm fice dg nan shashasha kawai....da sauri Muhammad yace ya isa !haba dan kawai nashigo cikinku zakurik'a mun haka saikace wani yaronku ,kaiba Kaine karami acikinsu yah yaseer dinba kuma suke mgn dakai niba 3years kabaniba ..yafad'a yana nuna Osman ...

Mik'e wa Usman yyi yana cewa rashin kunya zakamun?

"Juyawa yyi yace bbu damuwa tunda nikun wareni ,saidai yanxun zanje na sanar da Ummi da mommy kudirinku akan matanku da kuma mama inta dawo tunda bata nan shiyasa kukafa dandalin fira,sannan na cewa Ummi kace time din da Fatima zata tare da cikinka jikinta...yah habib ne da tun zuwansa beyi mgn ba sai yanxun yace haba my broth sorry meyyi zafi haka zoka zauna muyi firar dakai kaji."
yaf'ane sbd yasan halin Muhammad ba kunya garesaba tsab zai iya sanar da iyayen yarusa musu plane d'in su..

Shikuwa Usman shiru yyi inbacin yana tsoron kada yatona daya koya masa hankali. Yaseer kuwa yyita jansu da fira har mm zulai ta dawo dg anguwa kana suka tashi zasu fice saiga Rukayya ta shigo da kayan islamiya jikinta...yah Habib yace my dear inajiran kikaimun dinner kinji?to tace bata kallesaba ,dan tasan matsace inhartaje saita shata agunsa....

Bayan angama magrib jiddace ta nufi dakin Muhammad da kulan tuwan masara da inna tace takaimasa...sai haushi takeji tana turo baki dan ita rabonta da d'akinsa tun ranar da yace tazo ta gudo ,kuma ta lura ko mgn bayason yimata."
Kwankwasa k'ofar tayi jinta arufe...shikuwa tun sadda tadoso dakin yahangota da gangan yarufe ,yanaso yagwadata yaga tanada wayo kuma tana kishinsa...betambayaba yabude k'ofar yana wayar bogi...sadda Jidda ta yi sallama adedenan yake cewa haba my sweet heart kid'anmun shagwabar nan taki mana !sannan tunda baki k'in xuwa inna kiraki ,hakan yasa naji wani sonki na k'aruwa araina gsky dke zanyi ta biyu....NO!kidena zancenta aibata sona... eh sunanta Jidda yafad'a hade da zama kan kujera yana murmushi hade da satar kallon Jidda ,atake yagano abinda yake son ganewa...saurin cewa yyi zankiraki anjima..yadatse kiran.

Jidda kuwa da fuskarta ke d'aure tana tunanin dawa to yake waya ?"har gabanta kuma yana cewa batasonsa....katseta yyi da cewa ke lfy?

Harara ta bankomasa hade da hayewa kan cinyarsa tasaki kukan shagwaba ta na zizzille zizzille...lumshe ido yyi yace menene kike kuka?

Kwantar da kanta tayi akirjinsa tace bakai bane agabana kake mgn da mace ni gsky banaso ka kirata kazageta kurabu dan ALLAH aini yanxun zandunka maka shagwabar da kace tamaka, kuma inka kirani zan dunga zuwa kaji?murmushi ya rungumeta jikinsa yana tunanin tabbas jiddo yarinyace wai yakira yazageta.

"Ahankali yace haka kikeso nayi?da sauri tace eh"

Kallon ta yyi yace to indai kinaso na rabu da ita sai kinamun abinda nace ,Amma miyasa rannan kika gudu da na ce kizo mu gaisa?

Da sauri tace ai ban fad'awa kowaba ,sai Anty nahnah"da sauri yace wacece haka?"murmushi tayi tace Anty iftihal mana ,ajiyar zuciya yyi yana sauraron ta jin tana basa labarin yadda sukayi da iftihal...lumshe ido yyi yanajin kaunar k'anwarsa,lallai ifti Nada wayo da Jidda wani tagayamawa k'ila amasa daukar zai lalata tunda shekarunta basukaina yyimata wani abuba dukda matarsace ko yyi beda laifi.

Kallon ta yyi yace gsky zamu bata dake nakomajin kin sanar da wani sirrinmu kina jina?"ahankali tace ai nadena "

daganan suka yita fira da ita dazashi masjeed tace saiya goyata yakaita k'ofar part d'in su, tuni yaduk'a tahaye bayansa dan dama abinda yake so kenan suruka wasa da dariyar su ta haka zasu shak'u da juna..

Sadda suka zo Dede k'ofar part d'in mlm nafitowa zashi masjid...ai jiddo saita sinne kai,shikuwa gogan ko ajikinsa,tana abayansa yagaida surikin nasa.. Shikuwa mlm jiyayi sun burgesa...

washe gari misalin karfe 9:15 am.ifti ce ta shigo parlourn mommy byn tadawo gd parking space tawa yah Suleiman rakkiya....murmushi mommy ta yi tace hmmm ranki yad'ad'e nida kuke fushi dani keda mijinki yanxun mekikazo yimun a gd?"

Turo baki tayi hade da nufar dining area ta bud'e wata kula..hadiyar yawu tayi ganin naman Kaine yasha attarugu sai k'amshi yakeyi...da sauri mommy ta ce kul nafad'a miki na Usman ne yanxun zaizo yyi break nasane ,aibansan kinasoba da ankaimiki tun kafin yakare..kafin ifti tace wani abu Usman yyi sallama, tana ganinsa tanufesa tana shagwabar yabarmata zata ci..sai yasa Fatima tadafa masa indomie"

Harara yabanko mata hade da cewa tunda ita bayar gata bace ko ?"saike to bazan bayarba.yyinda mommy na jinsu tyi shiru..barkewa da kuka ifti tayi hade da calling din yah elee..dukda baya d'aga kira in yana driving Amma jin ringin din da yasawa iftine yad'aga kuka ta fashe dashi tana gaya masa, atsawace yace Kisa a hans free nace... yah usmsn kuwa yacika yyi fam har yajuya da kular a hannunsa ..mommy ta hararesa a dedenan yah Suleiman yace Usman! ashe bakada mutunci?yanxun bazaka iya yiwa angel abinda takesoba idan baninan,burinku kusamun ita kuka ko?" To bari kaji muddin baka bataba kacinye nidakaine dan wlh har Fatima sai ka Jamata...d'it yakatse kiran.

Murmushi mommy ta yi tace kayi hkuri Usman kabata ,sannan kada kaga laifinsa so ba karya bane ,sannan ke kuma duk lokacin da wani a yan uwanki yyimiki abu kika gayamasa wlh nidakene agdn nan tunda dama koni mahaifiyarki inhar zan taboki to indai my son yanxun zaifara fushi dani,wlh ifti da ace bani na haifeki ba bbu abinda zai hanani nace asiri kika masa ,wannan haka,kiyita addua ALLAH yatsareku abakin duniya....jikin yah Usman yyi sanyi dan tabbas ifti kanwarsace Amma har yaya Suleiman yafishi son farin cikinta bacin duk gdn itace karamarsu,sannan kuma sbd ita yake cewa zaima Fatima hukunci akan abinda batayiba ,kuma ita fatimar kanwarsace gsky yanama ifti MAKAHON SO...

Itama iftin duk saitaga bata kyautaba ,hakuri tabawa yah Usman yace bbu damuwa yajuya dan tafiya yah Suleiman yashigo fuska daure ,Amma yana ganin ifti nacin naman kan yasaki ransa yana dafa Usman yana cewa yau kokaifa ,ka kyauta dan ALLAH kuruka kularmun da ita ,ke kuma angel kici sosai kinji?"bara naka miki ruwa,yafad'a yana nufar frige,yyinda yah Usman da mommy keta murmushi..

Bayan ya aje mata ruwan ,yakalli Usman yace muje mota nabaka dubu dari2 ka canza waya,sbd farin cikin daka sa my angel.... ihu yah Usman yyi yafad'a jikin yah Suleiman yana zuba godiya, yyinda mommy ketayasa ,ita kanta ifti taji dad'in hakan..

Zubaida ce zaune a parlourn ta tana...


Share

📚📚 mmn fareesa ce✍✍
[7/24, 10:14 PM] Mmn fareesa: AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA!
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story & written by
Mmn fareesa

NOT EDITED

🅿115&116

Zubaida ce zaune a parlourn ta tana kallon TV amma hankalinta naga tunanin yah Yusuf game da hakkinsa,sbd ko a fuska be canxa mata ba,sannan Jiya da ciwon ciki yakwana beyi bacciba "..
wani tausayinsa taji...karar motorsa taji ,kasancewar mota na zuwa har sashen...kafin ta tashi yashigo da sallama ,fuska asake" yabude mata hannayensa a lamar tazo bbu musu ta je ta yi hugging nasa ,tana masa sannu da zuwa...
Ahankali ta janye jikin ta ,tanufi kicin dan d'auko masa drinks da ruwa yaci abinci...
Tana gaban frige ta dakko komai,tana juyowa taji mutum bayanta yarungumeta ta baya ya manna k'ugunta jikin mararsa... Wani mugun shock sukaji ,lumshe ido yyimurya qasa qasa yace ba yanxun zanci abincinba wanka zanyi muje kihad'amun ruwan wanka....da sauri ta ce to,tayi saurin Barin kicin d'in sbd jikinta rawa yake da yamata wannan rungumar.,,
byn ta gama had'a masa ta fito dg toilet d'in, tagansa dg shi sai towel,kokarin wucewa take yakatseta da cewa baby tarefa zamuyi wankan!zaro ido tayi "yad'aga gira had'e da cewa yes !kobazakiyiba ?" insa ki ta k'arfi muyi k'ila dg nan nakarbi hakkina ,inkuma zakiyi bbu damuwa.... da sauri ta ce ah ah wlh yaya zanyi indai bazakamun komai ba...murmushin samun nassara yyi yace to bara najuya kicire kayan ko?
Parlour ta tafi ta cire tadawo,gabanta na dukan Tara Tara, kokarin nufar toilet take taji shi bayanta tana juyowa tagansa bbu toiwel d'in... ihu tasaki had'e da rufe idonta dan bata tab'a ganin babba bbu kayaba!
shikuwa fisge nata yyi had'e da makata saman bed yafara romancing d'in ta azafafe dg nan yyi kokarin bin hanyarsa ta kiya, atake yyimata fyade sbd badason ranta bane...lokacin da yashigeta da k'arfi tasaki k'ara had'e da sumewa....

**************

bayan sati2 alokacin har atine ta tare su ifti ankoma skul ,yyinda yah Suleiman yakoma office..

Yau Yakama satday bbu skul,iftice zaune byn tagama gyaran ko ina "tunani take yau yakamata tayiwa yah Suleiman d'in ta girki dukda yahanata shiga kicin..
Tashi tayi ta nufi part d'in mommy ta je kicin ta debo d'an yen kifi a frige sai alaiyahu da kayan miya ta nufo part d'in su.,,,

sakwara da miyar kifi taji alaiyahu ta girka sai k'amshi ketashi tun dg kicin har waiting parlour"
sannan ta hada sob'o yaji kayan kamshi,ta shirya komai a dining ,sannan tayi sallar azahar ..
wayar ta ta dauka jin yah Suleiman shiru kuma yau dai bbu office week end ne, ringing 2 tayi yad'aga "tasaki kukan kissa had'e da shagwaba.... katseta yyi da cewa ayya my baby sorry kinji gani nan zuwa nabarki ke daya ko?"

"Ahankali tace eh mana kuma ni zafi nakeji kazo kamun wanka" cikin rarrashi yace to angel bani 10minit ganinan ma ina siya miki kilishi bakin hanya....ihun murna tayi tace da gsje yayana?"

Yace eh mana"

dariya tayi had'e da cewa harnaji yawuna yatsinke,ammadai saikazo ,ALLAH yakamun kai lfy"cikin jin dad'in addu ar ta yace ameen my baby....

Befi 10 minit ba yashigo bed room d'in su kasancewar tana ciki dg ita sai towel zaune,tana ganinsa ta fad'a jikinsa tana murna...karban kilishin tayi bbu bata time tafaraci ,yanaga kallonta yana murmushi, gefen zuciyar sa ,yana mamakin yadda Breath d'inta sukayi mugun cika d girma had'e da kugunta dan ya lura ko yaya tayi tafiya sai mazaunanta sun juya...ajiyar zuciya yyi ganin ta kusa cinye kilishin tana tandar baki "ahankali tace yaya nasan bakacin kilishi amma ni saikaci ,ta fad'a had'e da hayewa jikinsa tana tura masa abaki,karba yyi dan bbu yadda zaiyi amma shi bayacin kilishi...gaba daya ifti ta k'ara hargitsa masa lissafi da feeling d'inta dayakeji dan ko Jiya beyi bacciba sbd ciwon Mara dke damunsa, kasancewar tun first night dinsu be koma sex da ita ba.,,,,,


Murya qasa qasa yace my angel gsky yau da dare kiji dani wlh amatse nake...ahankali tace to yaya! amma azuciyar ta tanajin tsoro, sbd bata mance wuyar datashaba ana farko..katseta yyi da cewa my angel me kikeso nadafa mana?

Ware ido tayi tace ah ah yaya yau nadafa maka favorite food dinka....daure fuska yyi had'e da cewa meyasa bakya jin mgn ne?" bana hanaki girkiba sokike ki yankemun kanki ,ko ki konemun kanki?"

Kwantar da kanta tayi akirjinsa tace dan ALLAH yaya kayi hkuri wlh na ba aikin bbu wuya kuma ina kulawa !gakama harsu Habiba d Rukayya suna zuwa sumin aiki ko muyi tare..
dan ALLAH kabari ko lunch naruka mana ,mommy ko Ummi sakamana dinner, kaji my soldier man...

Murmushi yyi had'e da Jan hancinta yace to yanxun dai banyaddaba amma muje muyi wanka mayi lunch din...turo baki tayi ni yaya yunwa nikeji da sauri yasabeta suka nufi dinning area, amma yana mamakin acikin yan kwanakin nan ifti ta koyi yawan cin abinci...

Ko a dining yah Suleiman sai santi yake zubawa ganin girkin yyi masifar dad'i hakan yasa yacinye malmala2 kuma Manya ,ifti kuwa da k'yar taci 1 ,sai Santi yake yace abar masa sauran zuwa anjima,sannan yasha soban sosai yanata yabawa angel dinsa,yyinda take ta masa dariya.


Bayan sun gama suka wuce toilet sukayi wanka ,Wanda daurewa kawai yah Suleiman keyi sbd feeling din dake taso masa...

Shiryawa sukayi cikin kananun kaya ta aza after dress suka fice shak'atawar abinsu.

Da dare byn sun yi wanka ,office kwance kan k'irjin yah Suleiman dg ita y'ar ficar rigar bacci tanata shafa gashin dke kwance kan kirjinsa..

"Ahankali yace my angel ba yanxun zaki baccin bane?"

Cikin shagwaba ta ce ah "

Shiru yyi dan har ga ALLAH yyi niyar kyaleta sbd abinda yafaru a first night d'in du ....wani nishi yasaki jin hannun ifti awata jihar...aituni suka fara romancing din juna azafafehar ya bi hanyarsa...yana nishi had'e kiranta,ita kuwa sai lumshe ido take tana cewa dan ALLAH yaya zan tsaya ,nace zan tsaya ai,tuni yacafke bakin maganar....

Yafi 2hours akanta sannan yakyaleta yana maida lumshafi,had'e da tambayar kotajin zafi?"

Cikin dauriya tace ah ah ,amma ita kadai tasan metakeji ga shi ta gaji sosai ga zafin da datakeji a k'asanta sbd yah Suleiman nmj ne ba kad'an ba..

Rungumeta yyi sukayo wanka sannan suka kwanta,koda asubama said a yasake gajiyar da iftihal tukum yasahirTa mata..


**********
Hakafa Rayuwar taita tafiya a family din dan yanxun duka samarin bbu Wanda baya rage zafi da mararsa illah Muhammad.

Yyinda iftihal bewar ALLAH harta fara sabawa da bukatar mijinta ,yyinda zubaida tunda ta warke yah Yusuf sai yasha fama take yarda dashi..


Kwance ifti take kanta nakan cinyar Ummi,yah Habib yashigo tashak'i kamshin turaren sa .....tuni ta fara kakarin amai ,da gudu ta nufi toilet ...

shiru Ummi ta yi tana tunani har iftin tagama tadawo ta kwanta agefenta..


Yo zuwa marece jikinta yyi zafi gashi yah Suleiman baya garin suna wani kauye ,amma yau zaidawo,Ummi yakamata suka nufi mota yah Habib yajasu..


bayan angama treatment d'in ta ,Dr tasa tayi fitsari aka auna ,atake aka gano ifti Nada juna biyu na 5week ..

Zaro ido Ummi ta yi...


Share .

📚📚mmn fareesa ce ✍✍
[7/28, 11:09 AM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

INA TARE DA ITA!
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story & written by
Mmn fareesa

🅿117&118

"" Zaro ido Ummi ta yi"tana mamakin wannan lamari ,amma taji dadi har cikin zuciyar ta. tana hango irin farin cikin da uban gayyar zaiyi..
Iftihal kuwa kukan shagwaba ta saka ma Ummi ta na rufe ido ita kunya ,amma fa tana tsoron haihuwa gsky ace yarinya da ita amma zata haihu...muryar Ummi taji tana cewa masha ALLAH Dr haka mukeso ALLAH mungodemaka!Dr tayi murmushi had'e da bawa Ummi takardar magani..
Ummi ta karb'a had'e da mik'ar da iftihal ta na murmushi had'e da yima ta sannu,suka nufi mota.yah Habib yakalli Ummi ganin tana murmushi yace ahhh Ummi faraar me kike?
Murmushi tayi had'e da shiga motar ta ce ina tayaku murna zakuyi d'ane....zaro ido yyi yace wai iftihal na dauke da babynmu?"
Ummi ta d'aga masa kai yyinda iftihal ta sunkuyyada kanta k'asa..wani uban ihun murna yah Habib yyi had'e da cewa yeeeeeeee!munkusa zama iyaye muma...to she kunnanta Ummi ta yi tana masa dakkuwa had'e da cewa kabari inka ajemu kayi ihunka ai saika fasa mana kunne...
Wayarsa yafito yakira yaseer ,yana d'agawa yace broth wlh ifti cikine da ita......dariya yyi yakashe kiran,Ummi ta girgiza kai had'e da cewa ALLAH yashiryaku..
Habib beyi mgn ba yacigaba da driving d'in sa.

A gd kuwa a time din da Habib yakira yaseer suna tarene su duka samarin a parlourn mm zulai harda Muhammad ,ai yaseer nagaya musu suka kurma ihun murna yah Muhammad kuwa harda rawa bbu kunya yarik'a dariya yana cewa yah Usman to kai kaga yah Suleiman yarigaka ciki aiki tunda ga shi ansamu new baby.....dariya suka kece da ita ,mm zulai ta fito jin ihunsu tazo tana cewa lfy kuke ta mana ihu haka?
nan suka sanar da ita, murmushi ta yi tace tooooo masha ALLAH...
Yah Muhammad kuwa guduwa yyi yaje yasanar da mommy dasuke tare da daddy,da sauran yan gdn ,sai gashi acikin k'ankanin lokaci kowa yasan ifti Nada juna biyu...

Lokacin da yah Habib yadanno hancin motarsa acikin gdn yafara jiyo kid'a na music natashi..... ai kawai ta glass yahango duka samarin gdn da matansu zazzaune kan fararen kujeru suna party ,yyinda yah Muhammad ke tsakkiyar filin yana dancing abinsa jiddo na gefensa tana masa pics ,yyinda zubaida kanta ke bisa kafad'ar yah Yusuf tana masa shagwabar wai ita baby ta keso,ga drinks gabansu kala kala suna farin cikin su....murmushi yah habbi yyi lokacin da yagama parking yana cewa nima bara naje acashe dani wlh yau ranar murnace...
Ummi kuwa sai da suka fito dg motar sannan idanunta suka hasko mata abinda y'ayan nata ke yi...girgiza kai tayi tace hmmmm sabon shiga kenan ALLAH yashiryeku....murmushi Habib yyi yace ameen gsky Ummi bari yaya yazo yasiyo mana rago gasashshe muci lokacinmune....tare baki Ummi tayi tace hmmm ai bai saniba ma..

Ifti dke tsaye tanata murmushi sbd har cikin zuciyar ta taji dad'in yadda yan uwanta suka nuna kaunarsu da cikinsa dke jikinta ,suma kenan inaga uban gayyar wato yah Suleiman ,lumshe ido tayi tana hango irin farin cikin da zaiyi....muryar su Fatima, Rukayya, jiddo,Habiba tajisuna cewa oyoyo mmn baby...bude idonta tayi tagansu da gudu sun nufosu.....cikin tsawa Ummi ta ce Ku dakata mana!oh sai kace wasu k'ananun yara yanxun inkuka kayar da itadafa?"

Ahankali suka karaso suna murmushi had'e da kama hannun ifti,Ummi tace ah ah gsky zamuje da ita can guna taci wani abu tasha mgani,turo baki Fatima ta yi tace haba Ummi ! gurin party zamuje da itada tunda sbd ita Muka had'asa da kuma babynmu..

Girgiza kai Ummi ta yi had'e da Jan hannun iftihal ta ce wa Fatima ALLAH Auta kikiya yeni,itadai ifti batace komai ba tabi Ummi suka nufi part d'in ta.yyinda su Fatima suka kowa gurin casu abinsu loll...


************
Gurin karfe 5:30 pm yah Suleiman yyi horn me gado yabude masa get ...tun kafin yyi parking yajiyo saurin kida da wakar music natashi ,ak'ufule yyi parking yafito yanufi gurin dasuke party da zumar sai sun game kuransu....

Gab da zai iso gurinsu yahango harda yah Yusuf ,tsaki yyi afili yace ji sallah wai hardashi suke wannan sakarcin zasu maida mana gd gdn party.....

Akuma lokacin samarin suka hangoshi....tuni yah Habib da yah Muhammad suka nufosa da gudu zasu rungumesa...yyi saurin yimusu tsawa cikin hayayyak'owa yace meye haka ?"kada ni zakuyi kome?"shin mema yasakaku kirkirar party ayau?"

Murmushi sukayi yah Habib yyi saurin cewa muna tayaka murnar samun baby ne dg gurin ifti dan cikine da ita!

Zaro ido yah Suleiman yyi da Sauri yace pls kufad'amun gsky "

Yah Muhammad yace wlh kuwa tanama gun.Ummi basu Dade da dawowa ba daga asibiti...wani irin tsalle yah Suleiman yyi had'e da rungume k'annansa yana cewa masha ALLAH ALHMDLLH me kukeso nabaki Gordon albishir?"kai wanema d'an arzikinne acikinku yahad'a wannan partyn?"

Da Saudi yah Muhammad yace wlh nine yaya da my jiddo ,kafin yah Suleiman yyi mgn sauran suma suntaso sun rungumesa suna tayasa murna.ai tuni yah Suleiman ya aje wani girma yaduke yana kwaso shaku shaku yanata faraa dan bakinsa yaki rufuwa ....tuni yakira yaronsa yace yaje yasiyo rago gasashshe yakawo yanzun gdn su ,sannan yakira amininsa cpt salim yasanar masa...

bayan ya ida wayar yakallesu yace kujira naje gun maman baby tukum ,kai kuma Muhammad kazabi duk abinda kakeso zan siyamaka ladar albishir,yana fadin hakan yyi hanyar cikin gdn,yabar Muhammad na ihun murna abinda jiddonsa na tayasa..


Bangaren ifti kuwa koda sukaje part din Ummi duk abinda aka bata kasa ci tayi ,dg k'arshe sedai taci shinkafa da mai da yaji ,tasha magani.

Ummi ta ce yanxun me kikeso kisake ci?"


Tunani tahauyi ,,can tace Ummi wainar fulawa zanci sai siro da akeyi da lemon tsami.

Ummi ta ce to shikenan bara naje da kai na zanmiki ,amma kitashi kiyi wanka kafin nagamamiki,zakijiki dad'in jikinki,bbu musu ta nufi bed room d'in Ummi...

Akan mirror taga wayar ta ,saurin d'auka tayi tana dubawa ...zaro ido tayi ganin 7miss call na habibinta...ahankali race ALLAH Sarki my soldier man bara naxo wankan na kiraka kada hankali ka yatashi....

Toilet din ta nifa tayi wankanta ta fito ,tazo gaban mirror tayi shafa abintadukda batayi kwalliyaba ,powder kawai ta shafa lip glo..duguwar rigar Fatima ta dakko tasaka ,tazo tana fesa turaren....muryar yah Suleiman taji yana cewa my angel! my angel!!! kina ina?"maman babyyyyyyyyyy!

Murmushi ta yi afili tace oh ni wato harsu yaya Muhammad sun gaya masa kenan?"

Nufar k'ofar ta yi... kafin ta bude har ya murdo yashigo,yana murmushi da Sauri ta fad'a ajikinsa yyi saurin d'agata sama yyi juyi da ita suna dariya"cikin farincikihad'e da shaukin k'aunarta yace sannunki my angel kinji,kingamamun komai aduniya ,fatana ubangiji yasaukeki lfy yabarmu tare ,my wife I love u... Murmushi tayi tace ameen habibina I love too....sauketa yyi suka baje kan.bed tayi luf akirjinsa ,tana shakar kamshinsa .

"Ahankali tace yaya kagasu yah Habib wai harda party sukeyi ...murmushi yyi yace eh angel nagansu wani abunma ai sai kin haihu ,sinne kai tayi akirjinsa ,alamar jin kunya ,year dariya yyi yace oh naso naga ki da katon cikin kina tafiya da k'yar ...gsky nayi kokari angel farawa da iyawa har kin.....saurin rufemasa baki tayi cikin shagwaba ta ce ni dai kayi shiru katashi muje shashenmu a fa dakin Ummi muke!kada tazo tasamemu ahaka ,ta fada hade da tashi ajikinsa..

Yar dariya yyi yace to sarkin kunya ,nima nafiso muje part din mu dan kisallameni ko ,yafada yana kannemata ido d'aya,amma kafin muje ,saimunje gurinsu masu party ..kafin tayi mgn Ummi tayi sallama da plate din wainar sai jug ahannuwanta ,tana yar dariya yace to Auta zauna maza kici,da Sauri ifti ta zauna kan carpet tana cewa Ummi nagode sosae... Murmushi Ummi ta yi ta dubi yah Suleiman dke zaune gefen gado tanata kallon ifti cike da so da kaunai tace to kai saikaje can part dinku kayi wanka ka huta zan saka aka maka abinci..

"da sauri yace ai Ummi angel nake jira,sai muwuce ko angel" ?ifti wacce wainar taima dadi sai dangwalar yaji take ,tana kaiwa abakinta tace eh.

Daure fuska Ummi ta yi, tace ah ah bbu inda zata ,nan zata zauna sai tayi wata2 ,cikin yyi kwari tukum bazan barku tareba ,kaje kazubar mata da cikin da wannan fitinar taka....

Sunkuyadda kai yyi sbd yaji kunyar maganarta,ahankali yace wlh Ummi zankula da ita Dan ALLAH kibarta gurina bbu abinda zai faru sai alkhairi..


Harararsa tayi tace ok bazaka tafinba kenan ko?" da saurin yace ah ah zantafin ,iftikuwa tanason gurin mijinta amma tana tsoron tayi mgn Ummi tahad'a da ita..

So yake su hada ido da iftihal ,itakuma taki yarda ,juyawa yyi dan tafiya ,Ummi tace dg nan kacewa yaran nan su wats e dg gurin shirmen nan magrib ta gabato ,sun cikawa mutane gd da kida da wakoki....

Kafin yyi mgn mommy ta yi sallama acikin bed room d'in....


Share.


📚📚 mmn fareesa ce ✍✍
[7/28, 11:12 AM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


INA TARE DA ITA!
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


Story & written by
mmn fareesa

NOT EDITED
🅿119&120

"Amsawa Ummi ta yi tana cewa gsky mommyn yara ki koma sai yanxun ma zakizo dubiya"
dariya mommy ta yi tace bara na koma to.... ifti tayi saurin cewa yaya kaga wai mommy komawa zatayi!mommy tayi saurin dubar yah Suleiman dke shirin fita tace my son lfy dai ko ?" Naganka kamar akwai abinda kakeso ko?"
Ummi ta yi saurin koro mata bayani.. Girgiza kai tayi tace ah ah gsky Ummi bazaa yi hakaba kibasa matarsa... sakin fuska yah Suleiman yyi yana cewa wlh kuwa mommy Ai zan kula da ita... Harararsa tayi ummin hakan yasa yafice ....ai tuni ifti tayi ready ,basu ankaraba tayi wuf ta fice dg bed room d'in.... Mommy ta yi dariya tace oh ikon ALLAH kenan ,kiyi hkuri kibarsu dan gdn su tunda ita ake gujema amma bata gani kibarsu Ummi ,balle yanxun dama suduka taran gdn suna cikin murna da farinciki.
Ajiyar zuciya Ummi ta yi tana yar dariya tace wlh kuwa ai party suka shirya ,ni wlh bantab'a ganin soyayya irintasu iftihal da babana ba."
Mommy ta ce aikodai dan ifti tun tana jaririya yafara kulawa da ita har ta shekara5 bbu abinda be mataba arayuwa yamata wanka ,yamata wanki yamata tsarkin kashi,aiko kinga yaci ace tanason farin cikinsa ,Ummi tace hakane..dg nan dai sukayi ta firarsu ,saida aka kira magrib tukum mommy ta fice dan yin sallah.,,,,


Yah Suleiman kuwa jikinsa asanyaye yafice yanufi gurin su Muhammad... kafin yakai yaji muryar ifti tana kiransa....juyowa yyi yaga harda d'an gudunta....wani sanyi yaji azuciyar sa ,da saurin yarungumeta yana cewa my angel ba Ummi ta ce kada kidawo gunaba!
Cikin shagwaba tace ni um um nafison gunka!ko ana rana hanta d jini?"cikin jin dadi yace ah ah ,amma ni munfima hanta da jini ,murmushi tayi tace to muje yaya sai kace musu sutashi hakanan befi 10 minit ba ayi magrib.''''""

suna isowa suka sami har ankawo ragon kowa yanata yanka yanaci....tuni yawun ifti yatsinke ta nufi gurin naman,yyinda yah Suleiman yyi saurin riganta zuwa yarika yankomata mai ruwa ruwa da kitse kitse tanaci tana lumshe ido sbd dadi,dg karshe ya yankarmata katuwar tsoka yace muje can saiki ci sosai ko ?"murmushi tayi ta shafa fuskarsa had'e da dibar naman tasaka masa abaki....yah Muhammad dketa kallon su cike da birgewa yace wow bara na muku pics,nan yyita musu dg karshe yah Suleiman yyi musu godiya yace sutashi hakanan dan har anfara kiran magarib,kadasu abbu sudawo dg masjid su samesu,nan fa suka kwashe kujerun da kayan DJ din aka watse ,yah Suleiman yaja ifti sukayi part d'in su...

*******
bayan sallar isha'i yah Suleiman ne zaune ifti nakan cinyoyinsa yanabata kilishi sai tand'ar baki take....sallamar su cpt salim ce yasa su juyowa yyi murmushi had'e da cewa amarya da ango!yar dariya sumi tayi tace hmmm abin kuma harda zolaya .

Zama sukayi suka gaisa ,ifti ta tashi dg jikin sa ta kamasu drinks sai murnar suke musu na samun baby ,yyinda cpt salim keta zolayarsa da cewa gsky yyi zari aure 6weeks ga shi har ansamu rabo....hararar yah Suleiman yyi yace kaida d'an island wlh....dariya yyi ,yyinda Sumy ke tunani azuciyar ta ,lallai gara da ALLAH yasa zata auri mai sonta da ace tayi gigin auren cpt Suleiman da bakin ciki yakasheta dan ta lura yadda yake son matarsa ko kansa bayaso..muryar cpt salim taji yana cewa my dear muwuce haka ko dan naga abokina yanaso abars....yah Suleiman yyi saurin cewa abarni nayi me?"dariya sukayi ,itadai ifti murmushi kawai take har sukayi musu sallama suka fice..

Yah Suleiman yadawo yasabi ifti yana cewa gsky angel muje kiji dani tukum ,sannan muyi wanka gsky.....cikin shagwaba ta ce ummifa ta hana....yar dariya yyi had'e kwantar da ita kan bed ,yace hmmmm angel kenan kema kinsanni anan bbu batun wani Ummi ta hana"ifti tace to sbd babynka ne sh....saurin had'e bakinsu yyi yafara bata hot kisses,had'e da romancing dinta ,tuni tabiyemasa dan yarigada yagama karantarda ita ,irin wannan karatun me tsayawa arai....,

Sai da yasamu nutsuwa sosai da ita sannan yakyaleta had'e da rungumarta ,yana fada mata kalaman kauna,sun jima dg bisani sukayo wanka ,suka kwanta manne da juna.,,,,,,


Bangaren yah Yusuf d zubaida kuwa tunda taga ifti Nada ciki itama taji tanason ,tasamuciki itama ta haifi mace tayita mata kwalliya ,koda yah Yusuf yalura da hakan sai yacemata ai yawan sex kesawa asamu ciki,ai tuni zubaida tabada kai bori ya hau damashi abinda yake so kenan ,tuni yyita shagalinsa ajikinta bbu kakkautawa ....

************
Kwanci tashi bbu wuya gurin uban giji su ifti anyi SSCE ,ita kuma Jidda ta Shiga js 3,yyinda kamar gdn ke zaune cikin farin ciki da girmama juna ,gefe guda kuma atine da mm zulai suna zaman lfy d girmama juna dukda ba gd d'aya sukeba....yyinda zubaida shirudai har yanxun batasamu cikinba,harta fara damuwa....yah Suleiman kuwa soyayyarsa da angel dinsa sai abinda yyi gaba dan zama suke na tsantsar so d kauna ,tana masa biyayya,sosai take gudun bacin ransa ,bata musu ko sa'insa d shi..


cikin ifti yashiga watan haihuwa ,tayi duhu da kumburi ,ga cikin yyi girma yyo k'asa sosai, yah Suleiman kuwa ba karamar kulawa yake bataba ,har exercise tare sukeyi yana lura da ita, inzata awo tare suke zuwa ,wanka shike mata ,abinci kuwa dg mommy ,Ummi mm zulai kowa kamusu yakeyi,yyinda zubaida d yah Yusuf sun d'auki dogon buri akan cikin ifti,komai kaji yah Yusuf yace sai ifti ta haihu ,kasancewar yafison ta haigi nmj ,ita kuma zubaida mace ,any time zaka gansu a part d'in su ifti,yanzun haka yah Yusuf yasiyo keken zama na yara da gado da ward rope na yara,amma bbu Wanda yagani yaboye abinsa danko zubaid.. batasaniba.,,,,,

Iftihal ce zaune kan carpet k'afafunta a mik'e tayi zaman masu ciki ,sai turo baki gaba take dan yanxun su zubaida suka gama rarrashinta dan tasaka ihu ita cikin ya isheta ....yah Suleiman yyi sallama dan dg office yake kasancewar yakwan2 bejeba sbd kula da ifti.


Koda yakalleta sai yyi dan murmushi dan yasan yau daru takeji, gab da ita yaduk'a yana cewa y'an mataba bbu sannu d zuwa?"


Kafin tace wani abu yah Yusuf yashigo da fara arsa da ledar kilishi a hannunsa ya aje gaban ifti ,yana cewa to gashi ,amma ba irin na jiya bane meyaji ,nace subani marae yaji ,murmushi tayi tace to yaya nagode sosae wlh"ahankali yah Suleiman yace gsky broth kanaji da babyn nan naku,year dariya yyi yace yo aima wani abun sai yazo duniya,ALLAH dai yasauketa lfy ,suka amsa da ameen sannan yafice abinsa...


Bayan sati2
Iftice a kicin tana dafa indome ,kamar wasa tafarajin cikinta na murdawa ,zuwacan kuma sai k'ugunta zuwa mararta suka hau mata ciwo...


Cikin dauriya ta sauke indomie din ta juyee a plate ta nufi parlou"


Tana zama taji damshin ruwa ak'asanta ,tuni indomie din ta fice mata arai.

Gashi bbu kowa a part din ,yah Suleiman yana office ana nemansa,dukda besan yyi nisa da ita.

Kwance tayi tana salati tana juye juye sbd azaba ,tuni ifti ta d'auka mutuwa zatayi,ana cikin hakan Jidda tashigo...

Tana ganinta haka d gudu taje tasanarma Ummi suka dawo at are...

Nan Ummi takamata ,driver yajasu zuwa asibiti.

Jidda ta gudu ta je tana gayawa jama,ar gdn ifti zata haihu,tuni kowa yasan halin da ake ciki.


Suna isa asibitin....


Share..

📚📚 mmn fareesa ce ✍✍
[7/28, 11:04 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


INA TARE DA ITA!
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story &written by
mmn fareesa

NOT EDITED

🅿121&122

"Suna isa asibitin aka wuce labour room da ifti, wacce ta fice ahaiyacinta " sai kiran yah Suleiman take yazo ya yafe mata...
Basufi 10 minit da shigaba cikin labour room d'in saiga yah Suleiman da mm zulai ,tamkar zasu tashi sama"arikice yanufi gurin Ummi wacce ketama ifti addua azuciyar ta Dan wani irin tausayinta takeji,shiyasa ma tak'i shiga ciki.
tana ganinsa tayi saurin tashi tana cewa waye yasanar dakai ne?"cikin damuwa yace yanxun nadawo Jidda naganta a part d'in mu ta sanar da in,shine Muka tafo tare da mama..yanzun pls ina my angel take ,wane hali take ciki,nasan duk ta galabaita ???
bewar ALLAH pls Ummi kiyi min magana.... Mm zulai ta yi saurin cewa dan ALLAH ki amsa masa tambayarsa"
Ummi dake ta kallonsa dajin irin tarin tambayoyinsa "ahankali tace tana cikin dakin haihuwa...kafin yyi mgn wata nurse ta fito dg cikin labour room d'in... da sauri suka tarbeta suna fadin ya jikin ifti?" tace kujira ina zuwa....atsawace yah Suleiman yace keeeeeeee!dallah kisanar da mu ko kuwa wlh na....da sauri Ummi ta rik'e sa tana girgiza masa kai ,alamar yabari....ita kuwa nurse ta bala'in tsorata da shi,da sauri ta nufi wani office, yyinda yah Suleiman keta safa da marwa,Ummi da mm zulai na mata adduar sauka lfy...


Jim kad'an suka fito itada wani doctor zasunufi labour room d'in.... cikin zafin nama yah Suleiman yyi tsalle gabansu yana huci,had'e da kallon Dr d'in yace me zakayi aciki ?"bacin matata na ciki ,ka kallemin ita ko me?

Dr din yadan tsorata ,amma be nunaba sai yadaure yace zandubatane,zaro ido yah Suleiman yyi had'e da cin kwalar rigar Dr d'in ,tuni nurse d'in ta yi baya tana kallon su...Ummi taxo afusace ta janye yah Suleiman, Dr yanata zare ido yana waiwayen yah Suleiman yyi tafiyarsa office, yana hak'i.,,,,,

Yah Suleiman kuwa bejirasu ba yyi saurin shigewa labour room d'in, dukda yanajin Ummi natsaidashi...shigarsa yyi daidai da ihun ifti,wacce tayi sharkaf da zufa...da gudu yanufeta yana kiranta arikice ganin uk'ubar datake sha.
Yana zuwa bakin gadon yarik'e mata hannuwa ,yyinda nurses 2dke kanta ke cewa tayi nishi sosai..

Nishi tayi had'e da yima yah Suleiman wani mugun ruk'o ,atake baby boy yafad'o,yatantsara kuka.....yah Suleiman yyi saurin daga hannunsa sama yanama ALLAH godiya

Cikin farin ciki,ya mik'a hannunsa yana share mata zufar fuskarta yanata mata sannu ,yana murmushi ,kasa hakura yyi ,saida yyi mata kiss ,sannan yace bara nasanar dasu Ummi ,kafin agama kimtsaki daga masa kai tayi ,yafi ce da gudu tamkar wani Yaro...

Nurses din sukace wannan shine yah Suleiman ?"ifti tace eh"

Yar dariya sukayi ,sukace gsky kunason junanku ,ji kotakan babyn be biba ta uwar kawai yake,turo baki ifti tayi tace ai yafisona da babyn kuma bara yazo kuji....dariya suka saka .

Yah Suleiman kuwa yana fita yasanar dasu Ummi ,cikin farin ciki yashiga Kiran jamaa yasanar dasu ..

Nan fa akayita murna da farin ciki,sannan suka wuce d'akin da aka kai ifti dan ta huta ,masha ALLAH kowa santin babyn yake sak kaman nin ubansa,yah Suleiman yad'aukesa yanata kallon sa da murmushi a fuskarsa.....ifti daketa kallon su tayi saurin cewa yaya dani da babyn wanne kafi SO?"

Murmushi yyi mai sauti yace nafison baby nah... murgud'a masa baki tayi had'e da harararsa, Ummi tayi dariya yace oh auta kishi kike da shi ko?"to ai kema kinsan yafisanki akan babyn ko.shiru ifti tayi dan ta cika tayi FAM,yayinda yah Suleiman ke yar dariya yana yin k'asa da kai dan dama Dan yatsokaneta yace hakan amma azuciyar sa yafisonta....muryarsu yah Yusuf yaji hakan yasa yad'ago had'e da yin murmushi yana mik'ama yah Yusuf babyn had'e da cewa to abban baby burinka yacika .

Murmushi yah Yusuf yyi yace eh wlh yaya ,yana kallon zubaida yana cewa kinganiko baby boy ne ,masha ALLAH my son, sai turo baki zubaida keyi ,yyinda yake ta mata dariya,itama tadauki babyn tagani.

Sai dare aka sallamesu,koda suka iso gd ,part din Ummi aka. Wuce da ifti dukda taso tayi mgn amma data tuna yace yafison babyn da ita saita fasa,yyinda Oban gayyar tamkar yyi kuka ,haka ya wuce parts dinsu yyi wanka yakwanta had'e da kiran ifti away a.


Tana ganin kiransa ,tak'i d'agawa ,har yagaji yahak'ura azatonsa tayi bacci..

Ita kuwa da gangan taki d'agawa dan fushi take dashi"

Washe gari tun karfe 6:30 Ummi ta gama yiwa ifti wanka,sannan ta shirya yaron,ita kuma ifti na saka kaya,azuciyar ta tunanin mijintane fal aranta...kasa hak'ura tayi tace Ummi sai da asuba yaya yazone?"

Hararar ta ,ta yi tace bansaniba ,wlh garama tun wuri kiyi baya baya dashi ,kina fama da danyen jego kina maganar miji ko? To sai kinyi 50 tukum zanmaidake kinji ko bakijiba?"ido cike da kwallah tace naji.

Kafin Ummi ta sake mgn yah Suleiman yyi sallama a bed room d'in, amsawa,Ummi tayi fuska d'aure,koda yakalli ifti yagano Ummi ta mata warning akansa,jiki asanyaye yagaida Ummi ta amsa,had'e mik'a masa babyn.

"Ahankali ifti tace yaya ina kwana" kallonta yyi yace lfy lau my angel imiss..saurin yin shiru yyi sakamakon Ummi dke gurin.

Yanason yararrashi ifti bbu dama sbd Ummi ta tsare gd,haka yafice sai dai yakirata bbu jimawa ,amma ba adaga ba....


**********
Gurin karfe 12:15pm su iftine da yan matan gdn had'e da wasu kawayensu da dangi ,zazzaune anata fira ,zubaida nagoye da babyn ...yah Yusuf yyi sallama da gado had'e da Wardrope din babyn ahannunsaa,zubaida ta taso tana masa sannu ta karba ,ifti dketa kallon su saitaga kamar su suka haifi yaron,murmushi tayi tarik'a yiwa yah Yusuf godiya"

Wayar ta taji tana ringing ta duba da saurin dan jin ringing din data sakama yah ele ne"ahankali ta daga tasaki kukan shagwaba... su Fatima suka shek'e d dariya suna cewa oh waike dukda kin haihu baki girmaba kenan?"harararsu tayi tace yaya kagansu ko suna tsokanata...tsitttt sukayi,ta galla musu harara.

Yah Suleiman yace sun dena ko basu denaba?"

Dariya tayi tace sundena,yace my angel kina can ,nikuma kin barni da maraicinku ko?"cikin shagwaba ta ce abinda kafison babyn dani ,zaro ido yyi yace ah ah niwa?"aiban isaba wasafa nike miki haba my blood.

Lumshe ido tayi had'e da tashi dg gurinsu Fatima ,ta ce na yarda my man amma kasan wlh yaya ruwan zafin nan da zafi sosai wlh kuma wai Ummi ta ce sai nayi 5o zata maidani gunka....zaro ido yyi yace gsky angel bazan iyaba k'ila na mutu kafin lokacin, amma ga shawara.

Tace to inajinka"

Yace kinga byn isha'i abbu ke cin abinci kuma lokacin suna tare da Ummi ,kinga sai kibawa zubaida babyn kice toilet zaki sjiga,kizo guna kawai....shiru tayi


Yace angel bafa wani abu zamuyiba kawaidai in dan rage zafine agurin yin romancing dake tunda kinsan yanayina!ahankali yace to yaya zanyi yadda kikeso .

Yace yauwa my baby kokefa ,dg nan sukayi ta firar soyayya abinsu ,zuwa dare ifti tayi yadda yace taje sukasha romancing abinsu tadawo.

**************
Yau Yakama suna ,baby boy yaci sunan Ibrahim (wato daddy ) suna kiransa da Khalil ,amarya jego da angon jego sunsha kyau, fadin shagalin da akayi ataron suna bata lokaci ne, nabar me karatu ya kiyasta azuciyar sa...

Haka taro yatashi lfy ,iftihal yasamu kyaututtuka da itada babyn masha ALLAH.

Bayan kwana 45
Iftihal ce zaune tanata shirya kayanta,byn ta idar ta fito ,sad'af sad'af ta fice da trolley dinta zuwa part d'in su,dan tagaji da Barin mijin ta yana kwana shi d'aya gashi har wata yar rama yyi..

Tana zuwa tasamesa a bed room kwance tanata juye juye sbd ciwon cikin,kamar dg sama yaji muryar ta,da sauri yatashi zaune hade da cewa my angel ina Khalil din yake?

Murmushi tayi tace yana gun Anty zubaida tagoyasa,saurin rungumota yyi yace kin dawo kenan sai dai Ummi taji shiru.

Ahankali tace hakane amma wlh d kunya yaya....matseta yyi had'e da cafkar bakin ta yafada kissing dinta ....hmmmm fadin irin yadda yah Suleiman yyi santin ifti bata time ne ,yanuna mata tabbas yyi kewarta dan yagajiyar da ita sosai sun soyewa bbu karya dan anjima ba a had'uba..

Zubaida ce tayi sallama a waiting parlour n Ummi da Khalil a hannun ta yana kuka alamar mono yake so ..

Karbansa Ummi ta yi tace bara na kaisa gun mamarsa ,kema ki huta dan naga tun safe yake gurinki...

Murmushi zubaida tayi yace to had'e da fice wa .

Ummi ta nufin d'akin da iftihal ke zaune tunda tadawo gdn da zama .

Murda k'ofar ta yi had'e da shiga...


Share..📚📚 mmn fareesa ce ✍✍

[7/30, 1:30 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


INA TARE DA ITA!
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


Story & written by
mmn fareesa

NOT EDITED

🅿123&124

Murd'a k'ofar tayi had'e da shiga, tayi sallama... amma bbu kowa a bed room d'in "
Zama tayi kusan 3 minit atunaninta ifti na toilet amma shiru.

Matsawa tayi bakin k'ofar toilet din ta kwank'wasa...kawai yabude,ta lek'a bbu ifti bbu alamarta .

Juyowa tayi ta k'arewa dakin kallo da mamaki ganin bbu trolley d'in ta da riyo na khali da kayan shafarsa ,yyinda Khalil yarikice da kukan Neman abincinsa"afili tace wato iftihal guduwa tayi kenan bazata bari kwana5 yacikaba ,shine yahuremata kunne ta bisa...

"Kwafa tayi ta fice dg bed room d'in ta nufi part d'in su ifti"

Ifti kuwa byn sun gama kintsawa ,suka baje parlour yah Suleiman yyi matashi da cinyoyinta ,laptop na saman ruwan cikinsa yana aiki da ita,yyinda hannun iftihal ke bisa sumar kansa tana shafawa suna fira hankalinsu kwance....

Ummi na shiga tayi sallama fuskarta asake dukda taji kunyar yadda tagansu....iftihal tayi saurin rufe idonta, yin yah Suleiman yatashi zaune cikin rashin gsky yana inda inda had'e da Sosa kai yana cewa Ashe yatashi Ummi?"

Wani kallo ta watsomasa,sannan ta Dora ma ifti shi kan cinya ta fice ,tana mamakinsu.

Tana fita ifti ta bude ido tana turo baki ta,fito da nono ta sawa Khalil abaki,sannan tace gsky yaya kajamun nayi laifi babba agurin Ummi wlh in yanxunma kunyarta nikeji,kashe mata ido yyi yace to meye na laifi aciki?"mijinkifa kika tallafa dama kobakizoba wlh ina da niyar zuwa na dakkoki ,sbd halin danike ciki..

Ahankali ya rungumota hade da cewa koba hakaba my angel? "d'aga masa kai tayi alamar eh.....

***********
Bayan shekara1 da y'an watanni..
Kwance take can 3 seeter tanata juye juye ,idanunta sunyi jajir sai tura hannun ta take kan mararta tana nishin wahala...ahaka inna kuluwa tasameta ,nan tashiga tambayar ta lfy?

" cikin kuka ta sanar da ita abinda ke damunta"

Zama tayi inna tashiga lissafin shekarun Jidda dan azatonta al'ada zata fara....ihun jiddan taji tana cewa wayyo ALLAH inna jiniiiiiiiiii!

Saurin rufe mata baki tayi ta ce ke yi shiru na miki bayani ,aidai kinsan ana fad'in jinin al'ada ko?"

"Tace eh"

Nan inna tamata bayani ,ta kuma gaya mata yadda zata kula da jikinta ,sannan ta taimaka mata ta tashi ta wuce toilet.


*******
Zubaida ce kwance kan bed ,idonta a lumshe sbd batajin dadi kasancewar tanada yaron ciki.

Khalil ne yashigo dan yanxun ya iya tafiya, shekararsa 1 da wata 6 ,ga surutun tsiya amma baa yayesaba"

Saman gadon yahau ,had'e da hayewa saman zubaida yana cewa mommy.. Mommy zansha nooono,yana nufin zaisha nono,sai jamata Riga yake yana gwarancinsa,kasan Cewar har yanzun beyi wayon gane su waye iyayensaba ,dan shan nono kawai ke kaisa gun ifti da yasha zai dawo gun zubaida ko kayansa ,suna gun,yah Suleiman kuwa uncle yake ce masa ,yana kiran yah Yusuf da daddy,iftihal kuma Anty ,yake cemata..

Cikin rarrashi zubaida tace um um my boy .

Kaje
[7/30, 1:30 PM] Mmn fareesa: Kaje gun Anty kasha kaji my boy .....sallamar yah Yusuf ta sakata yin shiru....da sauri Khalil yasauko dg kan bed d'in yanufi yah Yusuf yana kuka.

Da sauri yyi sama da shi yana murmushi had'e da Kallan zubaida yace me aka yima my boy d'ina yake kuka?" Yafad'a had'e da mik'o mata ledar pampers me 45 ",tashi tayi ta karba tana murmushi had'e da cewa rigima yake nono yake so ,ni wlh zanyiwa ma ifti mgn gsky ayayeshi haka nan...

Had'e rai yyi had'e da cewa bbu Wanda zai yayemin Yaro ashekara 1 d Rabi ina laifin yyi ko daya da wata 9.

Yar dariya tayi ta ce so kake har k'aninsa ko kanwarka suzo duniya bebar shan nonoba...ware ido yyi yace oh my xubby yo duka cikin ba 2 month bane?"

Turo baki tayi ta kwanta...kallon Khalil yyi yace muje my boy narakaka gun Anty kasha nono sai muje namaka shopping din su chacoolat da sweets ko tunda kaga mommy batajin dadin jikinta kuma gashi zatayi bacci....cikin gwaranci Khalil yace to daddy,nan suka nufi part d'in su ifti.

Dede k'ofar yah Yusuf ya ajiyesa had'e da cewa to oya shiga bazan bikaba,k'ila soyewa suke dan banga yaya yafitaba.

Khalil nashiga yatadda bbu kowa a parlourn, nan yanufi bedroom.... Iftihal na kwance kan kirjin yah Suleiman tana ta shagwabarta yana biyemata yak'i fita kuma akwai office..

Tana ganin Khalil ta turo baki,had'e da cewa ni gsky yaya yanxun yaron nan zaizo yamatsamun da tsotsa wlh yyita sukuwa samana bacin kaima yanxun kagama taka sukkuwar...

Murmushi yyi yace my angel rigima to miyafi ranmu nida yarona...ni soma ace wlh yanxun kinsamu wani cikin gsky inkuma nayi korafi kice karatu karatu...

Khalil yyi saurin hayewa kan ifti yana rigima da kiciniyar Ciro nono yasha"fitowa tayi dashi tabasa Yakama,tana mitar ta kusa yayesa gsky tunda ga Anty zubaida zata basu new baby insha ALLAH..

Yar dariya yah Suleiman yyi had'e da shafa kan Khalil yace gsky nima yau zan bada himma ko kin kokarta kiyiwa my son k'ani.....turo baki tayi tana gunguni..yaja hancinta adedenan khalil yasauka kan bed din byn yagama shan nonan yana cewa uncle sweet abani....murmushi yah Suleiman yyi yace my son yanxun mu nan bbu sweet sai chat da biscuit su mommyn ka sunsaba da baka sweet jeka gun mommynka ko daddy ka karba....da dan gudunsa yafice dg dakin, yyinda iftihal keta mitar yayesa zatayi.....saurin had'e da bakinsu guri guda yyi yana bata hot kiss...

___________
Bayan wata 2 jiddace a toilet tanata kwara amai,yyinda inna kuluwa ke gefenta tana mata sannu,had'e da cewa muje tunda kin gama ga Muhammad can amota yana jiranmu muje asibiti.

Bbu musu ta fito dg toilet agurguje ta shirya suka fice.

Suka sami Ummi d yah Muhammad amota.
Sai nan nan yah Muhammad keyi da jiddonsa ganin tanajin jiki dan yanxun su jiddo anzama budurwa.

Bayan sun gama ganin doctor yabinciketa sosai ,sannan yyi yan rubuce rubucensa,ya mikowa Ummi takarda kasancewar Muhammad na waje Ummi ta ce yajirasu.

Doctor yace bincikenmu yanuna tanada ciki na ,sati 6 ....tari inna kuluwa tahauyi sbd kwarewar datayi ,cikin sarkewar murya tace ciki fa kace likita?"


Share


📚📚 mmn fareesa ce ✍✍


[7/31, 7:36 PM] Mmn fareesa: 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

INA TARE DA ITA!
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


Story & written by
mmn fareesa

🅿125&126

THE END

"" Doctor yace eh hjy ko batada aurene?"
da sauri Ummi ta ce ah ah da auren ta mana!kallan inna kuluwa tayi tace muje ,yyinda Jidda tayi shiru kamar ruwa yacita...
Suna tafiya inna kuluwa tace wa Jidda keeeeee! dan ubanki ina kikasamo ciki? ta fad'a cikin zare ido "
Ummi ta ce dan ALLAH ki rabu da ita ,muje gd tukum.
shiru ta yi ,yayinda Jidda tayi k'asa da kai "suna zuwa gun motar ,tun kafin su shiga yah Muhammad ke tambayar Ummi meke damun jiddan?" Kallon data masane yasakashi yin shiru ,yaja motar bayan sun shiga.
Sai dai aransa yana tunanin toko Jidda tace musune yana kusantarta ne dan tunda yalura ta fara period yafara kusantarta ,yaita mata dad'in baki har taruka aminta dashi.
Tsit sukayi bbu mai mgn a motar,dan Ummi abin yafara bata tsoro akan rashin kunyar yaran gdn ,dan inbata mantaba jiya ta kama yah Usman yana kissing d'in Fatima...Ashe yau kuma zataga mai kankat,dan tasan tabbas cikin Jidda na Muhammad ne.
Ajiyar zuciya tayi data tuna amasu auren kaf shine k'araminsu ,dudu shekararsa 23 yanxun shine har yaba Jidda ciki,lallai gara da aka yimasa aure ....dama abinda abbu ya ankarar dasu kenan lokacin da suke cewa wai Muhammad yyi k'aranta da aure....parking din da yyine yasakata dawowa tunaninta.

Bayan sun fito,tayiwa inna sallama had'e da fatan samun lfy ga Jidda tayi part d'in mommy dan kai mata labarin abinda Muhammad yyi...yayinda su Jidda suka nufi part d'in su ,yah Muhammad namata alamar ta tsaya ta masa banxa tayi tafiyarta dan ta lura da kallon da inna ke mata.,,,,,,

Suna isowa a waiting parlour suka sami atine zaune ,ko gaisawa basuyiba, inna kuluwa ta sakarma Jidda wani gigitaccen mari mai rai da lfy, had'e da cewa dan uwarki ina kikasamo ciki?"

Innalillahi wa inna ilaihir raju in,baba atine tace had'e da Jan yo Jidda jikinta datake shirin fad'uwa sbd zafin Marin"ahankali ta maimaita ina tasamo ciki kuma inna kuluwa?" aikema kinsani tunda da auren ta ,sai a godewa ALLAH...... Inna ta katseta da cewa kinada tabbas ne akan hakan?"dan ubanki bazakiyi mgn ba......da sauri Jidda dake kuka ga kuma zafin marin tace umm...umm dama...damah ai ance duk abinda yamun karna fad'a ,shine kullum innaje gyaramasa daki sai yyimun....da sauri atine tace ya isa tashi kishiga ciki kici wani abu kisha magani...sum sum tabar parlourn...

"bayan fitarta atine tayi ajiyar zuciya afili tace oh ikon ALLAH " toko gsky dole su tare Ai bata haihu ananba....inna datayi mutuwar zaune ,cike da al'ajabi tace to badoleba atine abin da kunga ,ni yanxun mezancewa mlm?" Duk da Dai matarsace ,amma ai da kunya....atine tace ai sai agodewa ALLAH da yasa da aure tsakaninsu, amma da ak'auye ne hakan tafaru.. wai! da anyayatamu wlh...inna tace ALLAH ya kyauta...

************
da dare su abbune da daddy, Abba sai mlm ,zaune a parlourn baki suna mgn kasan Cewar Ummi ta sanar da abbu komai game da Jidda d Muhammad, itama mommy ta sanar da daddy ,inna ma haka..

Abbu yyi gyaran murya had'e da kallon mlm yace to wlh mlm kaji abinda ta gayamun.
Yaran zamani kenan bbu kunya atare dasu,dan ALLAH mlm kayi hkuri ba laifin jiddan bane ,laifin yana ga marar kunyar taron nan....murmushi mlm yyi had'e da cewa ni bana laofinsuba su duka sbd matarsace halal d'in sa a addinance basuyi wani laifi ko rashin kunyaba,sai dai a al'adance ake ganin sunyi rashin kunya..

Iyayen suka ce hakane"

Mlm yace to inaga in bbu damuwa kawai su duka wad'and'a basu tarenba su tare inga zaifi kyau gsky ,afin abun yafi haka...daddy yakarbe da cewa hakane dan inbamuyi d gskeba to wataran ca za'ayi wata ta haihu acikin su...murmushi sukayi baki daya.,,,,,

Abbu yace eh insha ALLAH nan da sati 3 zasu tare duka sbd Suleiman yasayi wani fili babba abayan gidan nan zai turo shi cikin gdn to zaa yiwa kowa b'angarensa dan gsky banaso subar gdn nan nafiso muzama tsintsiya mad'aurinki daya "

gaba daya sukace hakane ,nan sukayi addua kowa yyi part d'in sa...

Yah Muhammad ne yyi sallama a waiting parlour na mommy....aciki ta amsa masa....fuska daure tace kai zo nan dama inason ganinka.

"ganin bbu wasa a fuskarta yasa yad'uk'a gabanta" batare data kallesaba tace Ashe ba kada mutunci ba kada kunya kota miyan bacci ko?"

da sauri yace mommy me kuma nayi?"

dakk'uwa tamasa ,had'e d cewa uwarka kayi,sunkuyadda kansa yyi k'asa "mommy tace wato dan ba kada kunya Ashe kunsantar yarinyar nan kake?" har gashi tasamu ciki.....zumbur ya mik'e baki washe yyi ihu had'e da tsalle yace yeeeeeeee! Nima zan zama daddy wlh gobe akwai party.....kuna ina yan uwana? ,kuji nasamu k'aruwa....d gudu yafice dg parlourn yana murna bebi ,takan mommy ba.

"Ita kuwa baki bude take kallon sa" byn yafita ta girgiza kai had'e da cewa oh ALLAH yashiryaka Muhammad, wato rashin kunya ajininka take...

*******
bayan 4weeks duk samarin sun tare ,bbu abinda suke sai soyewa ,Muhammad na like da jiddo ana shan love kuma
yana kula da ita sosai sbd cikin jikinta..gefen guda kuma zubaida cikinta ya tsufa ,yyinda ifti Manya ta yaye Khalil hartasamu wani cikin..

Iftihal ce zaune ,tana jiran dawowar yah Suleiman suci abincin rana,amma shiru"

Wayar ta ta fito ta kirasa,Amma be d'agaba,saida takira sau3 ,sannan aka d'aga...bbu mgn.

Ifti tace hellow!kawai saitaji muryar mace na cewa hellow wake mgn?

Wani mugun Sarawa ifti taji kanta yyi,da mummunan fad'uwar gaba, afusace ifti tace uwarkice! dallah kibawa mai waya ,wayarsa...d'it taji ankashe....


Wani irin tashin hankali iftihal ta Shiga ,tuni ta fara zufa ,sai hawaye afili take cewa ni yaya zai ciwa amana! dama ance nmj bashida tabbas.

Tafi minti 10 zaune zuciyar ta natafasa ta na kuna had'e da jin kanta na sarawa....Khalil yashigo parlourn yasha gayunsa ,da fara soyayya a hannun sa yanufo ifti yana cewa Anty gashi inji mommy...... azuciye ta hankad'asa ya fad'i kansa ya kurme ,yasaki ihun azaba....adedenan yah Suleiman yashigo d gudu yanufo gun Khalil....ifti cikin zafin rai tace kada ka koma zuwa guna ! basaonka dakaida mahaifinka...

Arazane yah Suleiman yakalleta ,yyinda yake rurrugar Khalil sbd gurin har yyi ja....cikin bacin rai yace me kike nufin iftihal me Muka mik?

Wani kallo ta watsa masa,hade d cewa banasonka ! maciyin amana ,na kiraka shine kki dagawa sbd kana tare d mace ...wlh saika sakeni ,kuma zan kashe Khalil nakashe kaina,kai kuma ka dauwama da yar iskar Budurwar taka....

Tana fad'in hakan ta jawo wukar dake kan dining area zata cakawa kanta....yah Suleiman ya dunga bata hkri yana cewa ta tsaya ta saurareshi.

Wayar ta ta yi ringing kuma ringing din datasawa yah Suleiman ne ,ta ga number sa ,ta dauka batayi mgn ba ,matar tace nasan kece matar matar me wayarce ,kiyi hkuri nima tsintar nayi....sbd rud'u d kunya ifti takashe wayar ta zube kasa tana kuka.

Yah Suleiman yyi saurin kwantar da Khalil kan kujera ganin yyi baccin dole ,yanufi ifti.

Rungumeta yyi had'e da cewa angel kin ga illar zargi ko wlh wayar fad'uwa tayi gurin daurin auren cpt salim da sumy....cikin kuka tahau basa bahuri ,yashare mata hawayenta yace bbu komai....kafin tayi mgn anyi sallama ...wata matace ayan Kwane tashigo sai wari take tana hawaye ,ta zube gabansu .

Tace Sunana Laure ,nice wacce Muka had'a kai d zulai Muka batar da iftihal dan ALLAH kugafarceni ,wlh na tuba naga darasi na rayuwa dan ALLAH kutaimaka min..... Yah Suleiman ya yatsine fuska had'e da cewa zaki iya tafiya, ganinkima yasa mungane kin saduda "ALLAH yashiryi masu irin halinku.....iftihal tace ameen kije munyaffe danmu munyi gaba ...

Bayan shekara 5
Su ifti anxama manyan mata ,yaransu 4 ,3 ke gunsu ,Khalil yah Yusuf ya karbe sa.

Yyinda su duka samarin kowa yanada yaransa...baba atinema tanada yara2 mace d nmj.

Zaune suke acikin farinciki da k'aunar juna ,yanxun haka yah Suleiman yacanxa ginin gdn sbd yanxun Yakoma general Suleiman ammasa k'arin girma ,arzikinsa na bunkasa ....yazama babban matashi maiji da kansa kuma dan gatan matarsa......


Tamat bi hamdilillahi anan nakawo karshen wannan novel ,kuskuren danayi ALLAH ka yafemin ,kabani ladar abinda nayi dai dai.

Ina mik'a godiya ta ga d'in bin masoyana ,nagode nagode nagode!!!
Sosai ina muku fatan alkhairi sai mun had'e asabon novel dina insha ALLAH.

Nasadaukar da wannan novel ga dukkan masoyana...

ALHMDLLH
by
Mmn fareesa📚📚
An dauko wannan littafi daga shafin www.dlhausanovels.com.ng ku ziyarci shafin na www.dlhausanovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya

Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,

Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490

A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,

Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu

Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC

Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from www.dlhausanovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services

Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us

Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it

Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT
__
Chapter 6 · 0% Book details