Part din ummi suka nufa,samu yyi ba kowa a parlourn.
Ina Tare Da Ita Pary 1 Complete Hausa Novel · about 47 min read
Bayan yazauna ,yyinda suke tsaye ,yace taci abinci da maganinta?"
Fatima ta ce eh taci"
Yace ok mikomin ledar maganin!bbu musu ta je ta dakko saman frige d'in da ke parlour, yyinda iftihal tayi zaune kan carpet tana hawaye...
Bayan tabasa yafito da maganin bacci yazuba alemo yazo gab da ita yasaka mata abaki....turewa tayi tana kallon sa ido cikin ido ....hararar ta yyi had'e da tura mata robar lemon abaki ..
"badan tasoba tasha ,Ta's sannan yatashi had'e da cewa Fatima dke zaune kikaita dakinku ta kwanta gobe Dr jabeer da wuri zaizo yaduba ta.
Bbu musu ta ce to had'e da Jan hannunta amma sai ta turje ....wata tsawa yyimata yana harararta har Fatima sai da ta tsorata da tsawar."
"Ita kuwa bewarv ALLAH hawaye kawai take yi tabi fatimar" suka nufi can part din su na mata.
Suna fita yyi ajiyar zuciya afili yace gsky anhadani da aiki dan wannan kwailar yarinyar tacika takura wlh...mitts yaja tsaki had'e da ficewa dg parlourn ...
********
Abbane zaune a bed room d'in sa yana tunanin rashin kyautawar zulai ga abbu dan koshi bazai iya yimasa rashin kunyaba...
Bbu zato kawai yaganta kamar anjehota sai huci take kamar kububuwa."
Afusa yace ke lfy?" zaki shigomun daki bbu ko sallama "
Tana huci tace kaikasanta"
Kabani mamaki wlh Kiri kiri ka mareni agaban yara da waccan muguwar matar taje ta ji dad'in yimun dariya da yadamun habaici ko?"
Tsaki abba yyi yace eh namareki zulai kiyi abinda kika gadama ,Yayana nefa! Aiko dan ni kin raga masa ga jifar d'ansu da kikayita yo mugun kalami,inda kece aka ma hakan zakiji dadi?"
Cikin jin haushin begoyi bayantaba tace oho nidai dg yau kada ka koma yimun haka gaban yara wlh!
da mamaki yace inna koma fa?"
Tace rayuka su baci dan bazan d'aukaba.
Besake mata mgn ba saima yashige toilet abinsa,yabarta tana ta kumfar baki.
Ita fita tayi ,aranta tace dole nacanza shiri sbd naga kaima kanason muzantani kadaina goyon bayana da Wannan tunanin ta iso parlourn ta tasamu zubaida kwance kan 2seeter.
Zama tayi tace ke lfy ?"
Zubaida tace lfy lau kaina kemun ciwo(taboyene gudun kada ta ce yanxun zata Sata tayiwa yah Yusuf d'in wani sharrin)
Zama tayi tace dg gobe Usman zaigane bashida wayo dan har nagama shirya irin makirkincin dazan masa yadda ko iyayan nasu dke zaman kasar waje zasuji tsanarsa...
Dan insuna takamar kud'i garesu dan y'ar su ta bata subar gari suga masu kudi ko?"
To insun dawo zasu samu shima Usman d'in yalalace...Rukayya dke shigowa taji kalaman mm zulai salati tayi kuma afili..
Tsaki mm zulai ta yi tace wlh ko ki fita kona tsinemiki yanxun !kaf a y'ayana kece zakka mitts...
Cikin mamaki had'e da nemama mata shiriya tabar parlourn.
Itadai zubaida tsabar gajiya yasa ko maganar basosai takeyiba .
Suna nan saiga yaseer yashigo aka cigaba da magana da shi...said a zai fita mm zulai ta ce gab da asuba zankamaka yarinyar saika kaita dakinsa kadai gane yadda komai zai tafi ko?"
Yaseer yace eh amma to ita abidar ba gd take tafiya ba?"
Mm zulai ta ce eh ,amma yau nace ta kwana sbd wannan plane d'in kuma nace mata ko antambayeta tace eh shine yace tazo nan girin su kwana...
Yaseer yace amma ta amince bbu musu ko?"
Mm zulai ta ce yotaki yarda ai dg ranar zan sallameta dg aiki na nemi wata,tunda ladidima korarta nayi ,gudun kada wata rana ta tonamun asiri tafadi cewa dasaka hannuna iftihal ta bata.....
Yaseer yace eh gsky ne"
Tace hakene"
Agogo yakalla yace to ni saida safenku ,nan sukayi sallama ya wuce dakinsa..
Saidai me kwata kwata yakasa bacci ,kyakkyawar fuskarta kawai yake gani inyarufe idonsa..
Sai juyi yake afili yace dole insan yadda zaayi na huta da wannan babyn duk da bantaba aikata zina ba ,amma gsky xuciyata ta kwadaitu da ita..
Da wannan tunanin had'e d juye juyen yyi bacci.
Washe gari tun karfe ,5:12am yaseer yatashi yanata zagaye yaga duka samarin sun fita masjeed sai yaje yataho da yarinyar yadda dasun dawo zasu ganta ace Usman ne yabata ta, dg nan k'ila abbu yace dole ya aureta tunda yabatata ...
Dan tunda yarasa Fatima to shima yarasa.
Yana nan ta window ysna ganin fitarsu hardasu abbu da Abba da sauri ya fito...yana fitowa yaga mm zulai da yarinyar sun nufo part d'in.
Tsayawa yyi suka karaso ,cikin rad'a mm zulai ta ce to kuje ciki gata nan ,nasanar da ita komai!
Yaseer yace ok muje ko"bbu musu ta bisa mm zulai ta juya ta tafi...
Acikin corridor d'in ssshen suka Shiva kasan cewar daka Shiga zakaga kofofin dakunansu Jere ,dan haka suk a nufi dakin yaseer da ita...
Zama yyi yace mata yanxun zankaiki dakinsa ki kwanta kan gadonsa kicire dan kwali kijiri mu duk abinda aka tambayeki kifadi yadda mama ta zayyanemiki..
Yah Yusuf daya yanxun yadawo daukar touch light sbd kafin akabbara sallah zaiyi karatun kur ani,yaji mgn sama sama da kus kus har zai wuce yadawo jin ak'ofar dakin yaseer ne .
Ahankali ya matsa jikin k'ofar yakashe kunnansa...
Share.
📚📚mmn fareesa ce✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮
(palace of excitation and pleasant writer's)
INA TARE DA ITA!
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by mmn fareesa
Wannan page din nakine HASIK kiyi yadda kikeso dashi ina mugun jidake😍😍
🅿43&44
"Ahankali ya matsa jikin k'ofar yakashe kunnansa yana sauraran sautin maganarsu".
Cikin mamakin yaseer had'e da jin tsanar sa yyi yunkurin bude k'ofar dan azatonsa yaseer d'in ne yakawo wata mace adakinsa...
Amma jin yaseer na cewa kinutsu bbu komai yanxun bbu jimawa zasu dawo dg masjeed.
Muje inkaiki dakin Usman d'in.... Zaro ido yah Yusuf yyi atake yatuna kalaman mm zulai akan Usman d'in ,sadda yalabe yajisu"
Azuciyarsa yace nasan maganinku,,,,sai kawai yyi saurin matsawa dg jikin k'ofar jin sunnufo k'ofar... Hannunsa yarumgume a kirji yana passing k'ofar ."
Murdowa sukayi yaseer ne agaba"saidai yana d'ago kansa yyi 4eyes da yah Yusuf yana masa kallon tuhuma...
Wayyo tashin hankali "da za'a auna jinin yaseer alokacin da yyi mugun hawa sbd tsoro da fargabar asirinsu yatonu..
" abida kuwa kasa motsi tayi "bbu abinda take sai danasani,,,,wadda akace k'eyace....
Cikin tsabar yaudara da bugun cikin mutum Yusuf yyi gyaran murya yace oh subhanallahi!
dama abinda kake aikatawa kenan?kai fasikine?" aiko zansanar da kowa agdan nan ,kodan kada a aura maka Habiba wlh tir da mugun halink....da sauri yaseer yakatsesa da cewa wlh !wlh!wlh !
Ban aikata abinda kake zargimmu dashiba ko abida?"
"cikin tsoro tace eh"
Tsaki yyi yace to tunda bakinku daya da ita bbu damuwa zanje yanxun insanardasu dan nasan angama sallah....muryar abida yaji tana cewa nidai Dan ALLAH zan fadi gaskiya kada kafad'a....yatsinafuska yyi had'e da watso mata mugun kallo yace aikin banxa ke har wata gsky ce dake.,,,
Yaseer jikinsa sai rawa yake dan beson abata masa suna kuma baidamu asirin mm zulai yatonuba ,dan haka yace pls yaya kasauraremu zamu fadi gaskiya....
Yusuf azuciyar sa yace anxo gurin."
Kallonsu yyi yace kubiyoni..bbu musu suka bisa .
A part din Ummi suka nufa ,byn Yusuf yashiga suka bi bayansa, Ummi na zaune kan carpet tana lazimi..yyinda abbu ke kan 2seeter yana karatun alkur'ani mai girma.,,,,
Da tambayoyi fal afuskar abbu ya amsa sallamar su bayan yakai aya..
Yusuf ne yafara cewa abbu ina kwana?"
Abbu yace lfy lau lfy dai ko?"naganku haka tun gari be ida haskeba?"
Yusuf yakalli abida had'e da cewa ke kimana bayani... Yyinda Ummi tayi musu kuri tana sauraron ta ji mesuke tafe dashi.dan tunda tagansu gabanta ke fad'uwa..
Bbu boye boye abida ta zayyane musu komai akan abinda mm zulai ta sakata tayi dan tasan kobata fad'aba korarta z'a ayi ga suna mata kallon y'ar iska.
Salati kawai abbu keyi yana mamakin mugun Hali irin na zulai ,sainan yana jin tausayin Usman dabecimata komai ba tabisa da sharri haka .
Cikin bacin rai abbu yace wa yusuk jeka kiramun abdullahi da matarsa...nan yah Yusuf yafita dan kiransu...
Abbu yajiyo yakalli abida yace lallai dan Adam kenan dg yau zakibar gdn nan kin gama zamansa.,,
Ummi kuwa tazo mak'ura dan jitake yau bbu abinda zai hana tadaki mm zulai ko ita, ko ita..
Yah Yusuf kuwa yana sanardasu sak'on yafito.
"Mm zulai kuwa ta tsorata da jin kiransu ake da jijjifin nan" jiki bbu kwari tabi Abba dan jin kiran me ake musu..
Suna shiga taga yaseer da abida kai duke dg nan cikinta yafara juyawa had'e da jin gabanta na dukan Tara Tara.. Lolx
Ko gaisawa basuyiba abbu yakalli abida yace ke mamaita abinda kika fada"bbu inda inda ta sanar da su komai....tun kafin ta ida mm zulai ta fara borin kunya wai sharri ne zaa mata..
Sbd bacin rai da bak'in ciki Abba bece komai ba yafita...mm zulai na kokarin binsa Ummi ta cafkota had'e da makata ga bango tahau nusarta...
Gaba daya abbu yasha mamakin Ummi ganin yadda take dukan mm zulai sai ihu take ,ya yarda da akace mai hkri bai iya fushiba...
afusace yacewa su yaseer sufita itakuma abida ta tafi gd sun sallameta...
Abbu naganin sun fita yazauna kan kujera yana kallon su be rababa dukda dai anfi jibgar mm zulai duk da itama tanad'an kai duka...
Saidai Ummi ta jigata mm zulai sannan tabarta ,yyinda abbu yadauke kansa dg kallon su har mm zulai ta fita..
Zama Ummi ta yi tana nishi ,abbu yagirgiza kai yace banso kika daketaba ,amma bazancemata komai ba saidai duk radda ta sake makamancin hkn zanbasu mamaki wlh..
Ummi tace gsky alh mubar musu gdn ,nagaji da mugun halin matar nan da ya'yanta ,sannan gsky kajanye auren Habiba da yaseer gsky,yanxun in su mommy sun dawo suna sami irin Sharrin da aka soma usman zasuji dadi?dame zasuji ?"batan y'ar su ko kazafin da akama Usman?
Murmushiin takaici abbu yyi yace ah ah gsky bazan janyeba kisaka ido munata addua ,sannan maganar brain gd bata tasoba dan bata isa ba sbd ita muraba zumunci wlh dan insha ALLAH Ibrahim yakusa dawowa befi 5weeks ba sbd karatun su Muhammad Aida sunkai 1month da dawowa ma,sannan kuma bazan bari suji maganarba dan bbu dadi..
Kuma wlh koda sunci galabar yimasa sharrin nibazan yardaba sbd Usman yaron kirkine...Ummi ta katsesa da cewa hkne wlh ALLAH yashiryeta inxata shiryu ,sukuma ALLAH yamaidosu lfy ,,
"Yace ameen"
"Ahankali abbu yace dama inada niyar yimiki mgn inna gama karatu ,sai wadandan suka shigo"
Ummi tace to inajinka ALLAH yasa alkhairi ne,,,
Murmushi yyi yace shine insha ALLAH "
Dama maganar auren Dana ce zanyi wa Suleiman ne da wannan yarinyar"shine yau amasjeed nike ma liman maganar had'e da Neman shawararsa ...shine yamun tuni akan gsky akwai kuskure idan na aurarda yarinyar bbu San in iyayanta ,dadai da sanunsune to bbu damuwa, shine na tambayi Suleiman yanxun dazamu shigo gd a ina yatsinceta?"
Shine yacemun dg garin da yatsinceta zuwa nan awa4,gashi bata hayya cinta bara muje aduba iyayanta.
Amma nace masa yabari konan da zuwa sati 2ko 3sannan ta warware sosai koba da itaba sai muje garin da hotanta abinciki iyayanta..
Ummi tace wannan gsky ne alh nima nayi tunanin hakan "to amma yanxun anfasa auren ko?"
Abbu yace eh amma kuma tunda narigada nayi niyar ya aureta ,bayan anga iyayenta indai sunbasa bbu damuwa zai aureta dan hakanan naji kaunar yarinyar tamkar y'a ta...
Ummi tace wlh ko ni to ALLAH dai yabata lfy "yace ameen....kafin Ummi ta yi mgn yah Suleiman yashigo parlourn yaduka har kasa yagaidasu..
Bayan sun amsa ,nan abbu kesanar dashi anfasa auren ......murmushi yyi har fararen hakoransa suka fito.
" Wanda Rabon dayi irinsa tun kafin iftinsa ta bata"ahankali yace hkne abbu ai dama tun sadda kayanke hukuncin nafara maka mgn kace kagama yanke hukunci wlh dama abinda zantunatar dakai kenan saikaki saurarata..
Abbu yace hkne yanxun dai naga kana murmushi akan ance anfasa auren ko?"
To ba'a fasaba"insha ALLAH ,inharmun samu iyayanta zan nema maka auranta...
"Ahankali yace to abbu had'e da tashi dan Baron parlourn adaidai nan kuma, Fatima ta fito rik'e da hannun iftihal."
Dukawa tayi tagaidasu abbu da yah Suleiman ,yyinda iftihal ke tsaye tana raba ido.
Yah Suleiman yasaci kallonta ...suka hada ido lumshe idonsa yyi dan saiyaga tamasa bala'in kama da angel dinsa..
Gurinsa ta matsa .... da sauri yanufi k'ofar dan fita tuni tabi bayansa shikuwa besan tabiyosaba..
Ummi kuwa girgiza kai kawai take yi ta kalli Fatima had'e da cewa muje kitchen ahada break fast! Amma yarinyar nan tayi brush?"
Fatima ta ce eh wlh tayi da kanta bansan Wanda ya koyar da ita ba...abbu dke shirin barin parlourn yace eh gsky yarinyar Nada saurin ruk'e abu..
************
Abba kuwa koda yafita sashensa ya wuce rai bbu dadi dan mm zulai ta kasa Bango...yana nan zaune ta shigo kamar an jehota da bakinta afashe tana matsar ido..
Tsaki Abba yyi yace wlh naso tamiki Wanda kika kasa tashi ,bakida tausayi baikda mutunci ,ace wai yan uwana su kikebi da sharri ....cikin jin haushin kalamansa tace wato bazaka dauki matakiba ko?"akan dukan datamun"
Hararar ta yyi had'e da Jan doguwar tsuka yace wlh daba dan yaranmu ba wlh da tuni zamana dke yakare amma wlh ko baran badad'e saina kara aure ..
Sbd zama dake ke daya matsalace...zaro ido tayi had'e da cewa mekace?"
"Yace abinda kunnanki yaji" bejira amsartaba yabar dakin da nufin yaje yabawa abbu hkri.
Ita kuwa yabarta da baki fashe tanata masifarta ,had'e da jiran yaseer yashigo tazagesa Ta's tunda yana gani abida ta tona mata asiri yakyale..
Haka kuwa akayi yaje yabawa abbu hkri da sanardashi zai kara aure indai yasamu wacce tamasa,abbu kuwa yagoya masa baya sosai ,sannan suka kira yaseer suka masa Ta's sannan aka kira Yusuf sukace yyi shiru kada yabari Usman d'in yaji maganar yace to ....
Yah Suleiman kuwa tafiya yake besan tana bi.....
Share
📚📚mmn fareesa ce ✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮
(palace of excitation and pleasant writer's)
INA TARE DA ITA
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by mmn fareesa
🅿45&46
NOT EDITED
Yah Suleiman kuwa tafiya yake besan tana biye dashiba har suka zo daf da d'akinsa "kamar ance yajuyo yaganta bayansa tana raba ido..
Tausayinta yaji yasan dashi kadai ta saba" ahankali tace baby xo nan !
Yafad'a had'e da mik'o mata hannu yana nuna mata ta biyosa .....bbu musu tamkar taji ta nufosa ,suka shiga atare .
Zama yyi kan kujera yanuna mata gefensa alamar ta zauna ....kin zama tayi tana kokarin hawa jikinsa da sauri yace stop it...
Hannunsa yasa yazaunar da ita kan carpet had'e da murde mata kunne sosai....kamar yana rad'a yace kidemun haka kina son had'a jikina da naki...mutsu mutsu ta fara had'e da aza hannunta cikin nasa tanason yasake kunnan..wani irin yanayi yaji jin hannunsa anata da sauri yacika mata kunne.,,,
Alama yyita Mata akan ta dena masa halam"yyinda tamasa kuri da ido tana kallon sa tamkar tasonsa.
Hura mata iskar bakinsa yyi ..hakan yasa ta fara kyafta idanunta ta na turo baki...besan sadda yasaki wani lallausan murmushi ba ganin yadda tayi masa irin yadda iftinsa ke masa in yatsokaneta..
Itama murmushin tayi masa..adedenan wayarsa tayi ringing dubawa yyi yaga Dr jabeer ne.
Byn sun gaisa Dr yace gani ak'ofar gidanku.. Cpt yace ok kashigo kacewa mai gadi yakawoka part dina..
Suna gama wayar sai yatsintsi kansa da kinson Dr jabeer yaganta bbu hijab ko d'an kwali,tashi yyi had'e da Jan hannunta yace oya muje kisaka hijab Dr yazo yaduba ki ko?"
Itadai kallonsa take har suka fito suka nufi part d'in Ummi,nan yacewa Fatima ta kamata hijab bbu musu ta kawo akasaka mata..
Wow masha ALLAH ifti tayi kyau sosai shikansa gogan kuri da ido yyimata har sai da Ummi ta ce kuje mana inya dubata kudawo tayi break fast.
"Ahankali yace to Ummi " amma azuciyarsa da tambayoyi fal dan tambayar kansa yake meyasa yake ganin yarinyar nan namasa kama da Angel dinsa?"
Jiki bbu kwari Yakama hannunta sukaje sukasami har Dr jabeer yashigo yazauna jiransu...byn sun sake gaisawa Dr yace masha ALLAH cpt gsky naga tanasamun kulawa sosai to acigaba dan ALLAH. "
Yah Suleiman yace bbu komai zaa cigaba.
Nan Dr yafara aikinsa yyinda iftihal sai botsare botsare takeyi saidai da yah Suleiman yakalleta take nutsuwa..
Bayan yagama dubata"cikin xolaya Dr yace oh cpt naga patient d'in taka tana nutsuwa daka tsawatar mata koda idone ,ma'ana inkakalleta..
Murmushin gefen baki yyi yace oh Dr har kasamana ido...dariya Dr yyi sukayi sallama ,shikuma yah Suleiman yajata dan suje suyi break fast..
**********
Mm zulai ce ta fito dg bed room d'in ta zuwa waiting parlour sbd taji muryar yaseer.
Tun kan ta ida k'arasowa take jifarsa da matsiyacin kallo...yyinda duk yasha jinin jikinsa .
Zama tayi kan 2seeter tana girgiza k'afa afusace tace yaseer kabani mmaki wlh amatsayina na uwar da haifeka kana gani kiri kiri atonamun asiri agabanka baza ka karyata "wato inma naji kunya Nita shafa ko?"
"Ahankali yace pls mm kiyi hkri yawuce ,kema kinsan karyarmu takare tunda yah Yusuf yakamamu yazanyi ne dan ALLAH?"
Afusace tace yazakayi d'in uwarka ,muna fiki to wlh bara kaji dg kai har Yusuf d'in zaku gane shayi ruwane WL....
Da sauri Rukayya ta katseta da cewa pls mama kidaina haka mana,yanxun keko abinda yafaru dazun besama iznah agareki dan ALLAH kidaina nufar kowa da sharri in mgn ta ta yi miki zafi kigafarceni..
Tashi mm zulai ta yi had'e da Jan doguwar tsuka tace dg yau in ina abu kika koma samun baki ban yafemikiba...kallon yaseer tayi tace shasha dakai dani kake zancen ta fada had'e da barin parlourn..
Rukayya dasuke break tayi murmushi mai ciwo hade da nema ma uwarta shiriya,yyinda zubaida na gefe ko uffan bataceba.,,,
BYN KWANA 2
Sannu ahankali cpt yafara sabawa da iftihal wacce ayanxun yake kira da baby,Dan dataji yace baby to tasan da ita yake da sauri zata je gunsa..
Cikin ikon ALLAH kuma duk ta warke ciwon dke bisa kanta da taimakon Dr jabeer..
Ayanxun haka har tasan dakin yah Suleiman koba a kaitaba tana zuwa da kanta taita kallonsa ko yabata sweet d biscuit taci amma dai bata mgn.
Gefe daya kuwa yaseer na nan yasaka idonsa akanta jira yake yasamu dama hakarsa ta cimma ruwa..
Zubaida kuwa yanxun bata Bari suna haduwa da yah Yusuf dataji muryarsa zata gudu ,kuma duk yana ankare da ita soyake yaga iya gudunta..
Sannan itama tana Neman hanyar dazata ma wannan marar hankalin yarinyar illa(haka su mm zulai ke kiran ifti) dan haka kawai take jin zafinta...
**** ***** *****
Abbas ne tafe yana hawayen bakin cikin b'atan masoyiyarsa nah nah dan dawowarsa kenan yasamu Hutu shine yana shigowa garin aka tsegwanta masa lamarin..
Be tsaya ko inaba sai gdn mlm Haruna bbu Neman iso yabanka kai ,hankali tashe"
Yana shiga yasamu baba atine zaune ta yi tagumi, Jidda tayi matashi da cinyarta ,duk tarame tayi baki,kallo daya zaka mata kasan tana cikin damuwa..
Koda taga yanayin Abbas tasan yasamu lbrin batan nah nah ne..
Zama yyi kamar karamin Yaro ,yana kuka had'e da cewa dan ALLAH ina nahnarsa ta tafi?"bazai iya rayuwaba bbu ita..
Cikin kuka atine tace saidai muyita addua baffanta habu shine si
lar komai.
Amma kasan ai su mlm basa ganin ko?"
Abbas yace eh haka nayi yanxun ..........adedenan mlm da kuluwa suka yi sallama acikin gdn.
Da kayansu Niki nik'i ahannunsu,da gudu Jidda ta tashi...
Share
📚📚mmn fareesa ce✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮
(palace of excitation and pleasant writer's)
INA TARE DA ITA!
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story &written by mmn fareesa
Wannan page din nakine my lovely Fadeela dan Fulani nabaki shi hakak malak😍😍
NOT EDITED
🅿47&48
"Da gudu Jidda ta tashi ta fad'a jikinsa tana murnar dawowarsu gd lfy" yinda kuluwa ke kallon atine d Abbas ganin kamar akwai damuwa atare dasu".
Mlm hruna ma yalura da hakan"atine sai gabanta ke dukan sittin sittin sbd batasan shin mlm da kuluwa zasu fahimce taba...
Abbas cikin damuwa yagaisu mlm ya amsa da fara'a had'e da zama shida kuluwa kan tabarmar dke tsakar gidan ashimfide.
Byn sun zauna ,atine itama tahaidasu had'e da tambayar jikin kuluwa mlm yace ta warke sarai bbu damuwa mun godewa ALLAH daya bata lfy...
Fuskar mlm da mamaki yace atine!
Ina nah nah ?"
Tunda Muka shigo bangantaba "wlh tana raina yarinyar nan, amma aiyanxun nima nayi waya sai indunga mgn da kowa wani abirni yacemun nasiya yakoyamun yadda ake amfani da ita.....hawayen d atine keyi yasashi katse maganar"
da sauri yace subhanallahi atine meke fatuwa kke kuka?"
Kuluwa ta karbe da cewa gsky Mlm akwai wani abu daya faru marar kyau da bama nan ,dan tunda Muka shigo naga yanayinsu nasan bbu lfy"
Mlm yace atine dan ALLAH kiyi mgn!
cikin kuka tace yaya nah nah ta bata bamusan inda take ba tund... Azabure mlm yace atineeeeeeeee!kada kicemun y'ata tabata....Abbas yace eh wlh mlm da gskene...
Innalillahi wa inna ilaihir raju un kawai mlm ke maimaitawa"atsawace yace mekike har nah nah dkeda hankali tabata....atine tahau basa hkri had'e da sanar dashi komai daya faru dabasunan.....tun kan ta kai aya mlm ke kuka kamar Yaro.
Azuciyar sa kuwa tunawa yake da amanar da yadauka akan yarinyar nan lallai dole yahukunta baffa habu...
Itama innakuluwa kukan take yyinda Abbas yadaure yana rarrashinsu.
Tashi mlm yyi yakalli kuluwa yace yau nadawo yau kuma zankoma domin na nemota aduk inda take sbd amanar da na d'auka akanta...
Dg Abbas har atine mamakin kalaman mlm suke ,sundaiyi shirune dan suna ko baya haiyacinsa."
Kuluwa na hawaye ta e eh mlm kaje kanemo mana ita ALLAH natare da mai gsky inama fatan alkhairi had'e da adduar samun nassara akan abinda kake nema...
"" Abbas jiki bbu kwari yafita dg gidan had'e da yiwa mlm fatan dacewa,,,
Jidda kuwa kuka take ganin iyayenta nayi gashi mlm yaja jakar kayansa da,zai tafi da ita..
Yakallesu baki daya yace kuyi hkuri kuma kicigaba damun addua nasamu nassara sannan yanxun zanje gidan baffa naga masa mgn in har ba'a gantaba to wlh kotuce zata rabamu dashi !zan nuna masa kuransa gurin na ajiye yan uwantaka gefe..
Atine tace eh gsky kayimasa Ta's da muguwar matarsa delu"
Mlm yyimusu bankwana yana hawaye dan har cikin zuciyarsa yana junta tamkar Jidda y'ar sa.
Gidan baffa yaje bbu ko sallama ya kunno kansa aciki, delu dake tsaye tana shanyar kaya tace oh Ashe kundawo garin?
Doguwar tsuka mlm yyi had'e da cewa bansaniba ina habu mijinki take ne....baffa k'okarin fitowa dg toilet ya katse mlm da cewa yanxun Haruna ni kake kira da habu ko?"
Mlm yace eh baccin habu ko kanada wani sunan ne ?"
Baffa yace kuyimun rashin kunya lokacinkune !amma meke tafe dakai? "Delu ta karbe zancen da cewa ai gara ka tambayesa kaji yashigo mana gd bbu KO sallama sai masifa yake da kumfar baki....
Wani mugun kallon tsana mlm yyimata had'e da cewa ai dole kice haka tunda kunci amabata sbd son zuciya da kwadayi to bari kaji yanxun zanje na nemi y'ata aduk inda take, saidai inhar nadawo kotuce zata rabamu ....kekuma muna mata barikiji kurciyya zanmiki kibata batttttt agarin nan,yana fadin hakan yafice bejira amsar suba ......
Delu kuwa ta tsorata dan azatonta da gske yake, sai raba ido take tana tambayar baffa mlm zai iya mata kurciyya?
" baffa yace ah ah"
Shirudai tayi amma bata yardaba...
************
Yana fita motar zuwa binni yahau said a akayi tafiyar awa4 sannan mlm yasauka akd.
Gurin wani almajirinsa yasauka dkeda gd da matarsa 1suna zaune a unguwr kawo.
Cikin wani daki dke soro aka saukarda mlm bayan yakimtsa yahuta ,yasanar da ayuba dalilin zuwansa..
Ayuba yyi mamaki sosai dg baya yama fatan samun nassara had'e da bashi shawarar yaruk'a nuna pics nata yana tambaya gurare k'ila aganeta mlm kuwa yyi na'am da shawarar ayuba..
Washe gari tun karfe 10am mlm yafa fits Neman iftihal yanata tambayawa saidai me?
Kowa cayake bai gantaba tunsafe yake yawo har dare saidai in lokacin sallah yyi yaje yyi haka yadawo masaukin rai bbu Dadi amma yyi alkawari azuciyarsa in yyi sati ko 2ne zai tafi Kano ko adace tunda rannan ya tambayi atine ko zanbincika duka kauyen tace eh dan haka garuwa zaitabi ko k'ila adace.
Washe gari mlm d ayuba ne Suna gaisawa ,ayuba tace nikuwa mlm inada wata shawara da zanbaka k'ila inkabita atace aga y'ar taka...
Mlm yace to ina jinka mecece shawarar?"
Ayuba yace ina ...
Bana bukatar tanx ko👉🏻❤sharhi kawai nake bukata in kunyi acigaba inbakuyiba kuji shiru..
Share
📚📚mmn fareesa ce✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮
(palace of excitation and pleasant writer's)
INA TARE DA ITA!
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story &written by mmn fareesa
NOT EDITED
🅿49&50
Ayuba yace ina ganin mukai photon ta agdn TV kawai k'ila adace "
Mlm yyi ajiyar zuciya had'e da cewa gsky naji dad'in shawarar nan
taka!muje ka kaini ko ?danni bansan gdn TV na garin nan
ba"ayuba yace bbu komai bara na fito da mashin sai muje inkaika ,kaima ka huta da yawo kana nuna photon ta..
Mlm yace to ngd sosae "nan ayuba yafito da mashin mlm yahau suka nufi gdn TV dke Kd..
**********
Yah Suleiman ne tsaye gaban mirror yana fesa body sprays yyi masifar kyau ammafa fuskarsa bbu annuri dan yau beyimafarki
n angel d'in sa ba ,kasancewar yasaba da yin mafarkinta ko wacce rana amma yau beyiba"
Yuni foam nasa nasojoji yasaka ,yana d'aura belt a k'ugunsa iftihal ta shigo da gudu ta fad'a jikinsa tana hawaye...
d'agota yyi dg jikin sa"cikin damuwa yace dame zanji ne pls dake koda batan iftihal d'ina? "
Kallon bakinsa take amma still tana hawaye "ahankali tasa hannunta ta na nuna masa k'ofar shigo...
Da mamaki yace tabbas wani yaci zalinki har akasamun ke kuka ko ?" Hannunta Yakama suka fito sai yan waige waige take alamar atsorace take....aibasu karya kwanaba sukaga zubaida da Rukayya zubaida tana mata masifa cike da hayayyak'owa...iftihal naganinsu da sauri ta fisge hannunta dg nasa ta zura aguje hanyar part din Ummi "
Atake yah Suleiman yafahimci zubaida ce ta mata mugunta dan yasan halin Rukayya duk a yayan mm zulai ita
ce mai kirki da tarbiya tuni yaji haushin ta dukda sauri yake dan haka yyi gunsu fuska murtuk dama yaya lafiyar giwa balle antabota...
gab dazai karaso yatsinci muryar zubaida tana cewa Rukayya wlh nadai nagayamiki kikasamin haka saina miki dukan danajimiki ciwo wlh ,haka kawai sbd nasa waccan banxar marar hankalin kneeling shine zaki hana ki turata....jin kamshin turaren namiji yasatayin shiru had'e da sauri d'agowa duk atinaninta yah yusuf ne kawai taga yah Suleiman..... Cikin inda inda ta ce yah...dama ...in ...ina wuni yah yah,banza yyi da ita ,cikin husky voice yace me baby tamiki kikasata kneeling har kike cewa zakima Rukayya dukan da kikaji mata ciwo ko??"
Cikin rawar murya tace umhmmm dan ALLAH yaya kayi hkuri "
Tsaki yyi had'e da cewa nibakimun komaiba kibani amsar tambaya ta.,,,
"Shiru tayi ,atsawace yace oya tashi kuyimun fada keda Rukayya muga wa za'a jiwa cowo acikinku?"
Raba ido zubaida keyi ,yyinda Rukayya ko ajikinta dan ita gara ayima sbd kota huta da masifar zubaida ...belt d'in dke daure a k'ugunsa yake kokarin cirewa Aida sauri zubaida ta rarimi Rukayya suka fara dambe yyinda yah Suleiman ke aikin kallonsu,gefen xuciyarsa na son yaje ya rarrashi baby dke kuka kilama bata yi shiru ba....
Murmushi yyi ganin yadda Rukayya yadage suna dukan juna da zubaida duk da dama yanada tabbacin da k'yar zubaida ta iya Zane Rukayya.
Ganin sun jigatu yace su tsaya ,yakalli Rukayya yace me baby ta mata?"
"Ahankali race wlh yaya nata mata komai ba ,itada ko mgn ma batayi ,kawai tasata kneeling tana murde mata kunne ,shine naso nasameta ,na janye baby ,shine takemun masifa.
tana kawowa aya yah Suleiman yace naji zaki iya tafiya" kallon zubaida yyi yace zokimun jump frog.....marairai cewa tafarayi ....wani wawan mari yyi mata tuni tasaki k'ara had'e da dafe kuncinta ta duka had'e da fara tsallen kwad'on..
Tafi monti16tana yi saida yaga takusa fad'uwa sannan yyi tsaki had'e da cewa wlh !wlh!wlh!!
Kinji na rantse ko?
Duk ranar da na sake gani ko jin kimma baby wani abu zaki gane bakida wayo,Mitts yaja tsaki had'e da Barin gurin yanufi side din Ummi..
Ita kuwa zubaida kuka take da rarrafe ta nufi sashensu dan bata ita tafiya har cinyoyinta sin kumbura..
Yana zuwa yasami iftihal zaune kan carpet tayi shiru su Habiba da Fatima na shirin fita zuwa islamiyya dke nan cikin layin kasan cewar yau week end...
Dukawa yyi Yakama hannunta yafito da hand Chief ya share mata hawayenta fuska a tamke yakalli su Fatima yace yanxun inkuntafi kubarta gun wa?
Tunda ummi bata gd tana asibiti"ahankali Fatima ta ce ayya yaya takusa dawowa,kuma Laure nanan(me aikinsu)
Bece komai ba yaja hannunta suka nufi dakin yara ....wata ward rope yabude yafito da katuwar tedy yabata wacce asalinta shine yasiyawa iftinsa ita..
Karba tayi tana murmushi, biscuit da sweet yajawo loka yafito da suyaba ta yanata kallonta...
Ahankali yace baby zantafi office ki kwanta kiyi bacci kinjiko? Kada kifito waje zan siyomiki ice cream ko yafad'a had'e da Jan hancinta...turo baki tayi tana kallonsa murmushi yyi yafice dg part din.
Sadda yafito yasamu duka yaran gdn bbu kowa har mazan ma ,sai mm zulai d zubaida sukuma suna part dinsu,motarsa yashiga yanayin Horn aka bude masa get yaseer yashigo yana kan mashin roba robs.
Hakanan yah Suleiman yaji fad'uwar gaba ganin yaseer yashigo,amma saiyashare yafita kawai.
Shikuwa yaseer cikin gdn ya wuce had'e da nufar pard din mm zulai yasamu tanata tsinewa yah Suleiman tana gasawa zubaida cinyarta....tambayar su yyi lfy?"suka sanar dashi ...
Kallon mm zulai yyi yace Rukayya na ciki ta kamun ruwa? "
Mm zulai ta ce duna islamiyya ,ita inajiranta zataci ubanta tadawo da umminsu Suleiman din ,dan saina mata mgn wlh dan said anyi karamin yak'i agidan nan sbd zalincin yyi yawa shiyaci zalinta Yusuf ma ai basu nahaifamawa ba wlh.
Yaseer yace yo ummin bata nan?
Mm zulai ta ce eh tana asibiti ganin kanwarta nagansu ta window zasu FIta itada shanyayyan mijinta ,shine ubanku marar zuciya yabisu sbd tura kai mitts tayi tsaki...
Cikin jin dad'in ba bu mutane agdn yace ok had'e da ficewa yyi part din ummi.
Ak'ofar Shiva suka hade da Laure MSI aiki zata gd ,gaida ita yyi ya wuce ,itama ta fita tana mamakin me yazo yine?"dan tasan baya shigowa part d'in..
Kutsawa yyi ciki yaga bed room d'in Ummi d abbu arufe yasan basunan ,dakin yara yanufa ,cikin sa'a yasamu iftihal kwance tana bacci .
Murmushn mugunta yyi yace tsintsu dg sama gashashshe yahad'iyi yawu,had'e da rage kayan jikinsa ..
Yadawo dg shi sai boxer D's vest fara yakai hannunsa yajanye pillow d'in da take kwance..
Azabure ta far ka...
Share
📚📚mmn fareesa ce✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮
(palace of excitation and pleasant writer's)
INA TARE DA ITA
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story &written by mmn fareesa
Wannan page din nakune mmn shukra novels &INA TARE DA ITA fans naji dad'in commens dinku na yau yafi na kowane grps ina jidaku over😍😍💋💋 grps d'in da banmusu reply ba da na PC kuyi hkuri nakaranta kuma naji dad'i💃💃 ana mugun tare...
🅿51&52
NOT EDITED
"Axabure ta farka dg bacci tana raba ido"
Shikuwa tsaye yyi yana mata murmu
Shin mugunta,ware ido tayi tana kallon sa dan ita saiyauma tafara ganinsa ..
Sabanin su Fatima data saba dasu"
Hannunsa yasa yashafi fuskarta ya lumshe ido, ita kuwa koda taga ba yah Suleiman bne saita ture hannunsa
Saurin bud'e idanun
sa yyi yaga ta matsa gefe zata sauka dg kan gadon ...hannu yasa ya fincikota had'e da maidata kan bed d'in yasa hannunsa da niyar keta mata Riga...duk da bata haiyacinta tasan hakan ba abune me kyauba sbd bbu Wanda yatab'a mata hakan agdn.
Da sauri ta sa hannunta ta rik'e rigar...shikuwa jiyayi tabasa haushi ...beyi wata wataba yazabga mata mari.....
*******
Yah Suleiman kuwa direct Barack d'in su yanufa bayan ya iso yasamu sojoji yan uwansa acan zaayi meeting ....
Bayan angama meeting d'in yanufi office duk week end ne amma suna zuwa Dan koda yaushe za'a iya nemansu aturasu wani gurin musamman shi daya kasance jarimi.",,,
Bayan yazauna bbu abinda yafa ra ,kawai yaji baby ta fad'o masa arai atake yaji gabansa yafad'i,amma kuma yakasa tashi yana nan zaune be auneba yafa gyangyadi....sama sama yyi mummunan mafarki da baby tana hawaye tana nemon taimako maciji zai sareta...
"farkawa yyi da addua abakinsa ,afili yace kai anya yarinyar nan tana qlau?"
Car key yadauka da mugun sauri yafito bebi takan abokan aikinsa ba dasuke masa mgn yafigi motar da mahaukacin gudu yanufi gd".
Cikin minti15 ya iso gdn ko horn beyiba yabar motar awaje yashigo ciki da sauri kamar zaitashi sama ,burinsa yaje dakin yara yaga lfyar yarinyar nan datake tamkar amana agunsa ...
Saidai tun da yashiga waiting parlour d'in Ummi gabansa ke fad'uwa gab da zai isa dakin yaji ankwallah k'ara da azama yyi cikin dakin....idanunsa suka haskomasa yaseer daga shi sai vest d boxer yana kokarin hawa saman jikin baby... ita kuma dafe da kuncinta alamar marinta yyi tayi kara abinda bata tabayiba!
Cikin karaji yace kaiiiiiiiiiiii!!!azabure yaseer yawaigo wazai gani?
Yah Suleiman ne ke nufosa azuciye ,kallo daya zaka masa kansa allurarsa ta sojawa ta matsa..lolx"
Idanunsa sunyi jajir sai huci yake, iftihal da ta bud'e idanunta sbd sadda yamareta arufe suke da gudu ta nufi gunshi tafad'a jikinsa tana nuna masa yaseer..
runtse idanunsa yyi yabude dan yatabbatar ba mafarki bne"
Tatsarsa yasa yashare mata hawayenta had'e da kokarin zare ta dg jikin sa..
Yaseer kuwa sbd tsabar tsoro saiga fitsariiiiiii!!na zuba lolx🤣🤣 sai jikinsa ke rawa tamkar Akuya taga kura Neman hanyar guduwa kawai yake be auneba yaga yah Suleiman na janye baby dg jikin sa alamar guns a zai iso...adedenan Ummi da abbu suka shigo dawowarsu kenan dg asibiti..runtse ido Ummi tayi had'e da yin salati sbd mummunan ganin datayi koba afadaba kaga yanayin yaseer kasan abinda yaso aikatawa....yah Suleiman dkejin tamkar yahad'iyi zuciya ya mutu yamikawa Ummi iftihal yanufi gun yaseer da yyi sharkaf da fitsari lolx....ihu ya kurma had'e da cewa abbu ka ceceni kasheni zai yi ,abbu kuwa FIta yyi dan yakira Abba d mm zulai sukaga abinda dansu yaso aikatawa...
Wata muguwar damk'a yah Suleiman yyi masa had'e da kaimasa punch a hanci tuni yafashe yana jini .....jansa yyi kamar kayan wanki yafito dashi har compound d'in gdn dan kowa yasan abinda yaso aikawata ,adedenan mm zulai, Abba,abbu,su Fatima da dawowarsa kenan dg islamiyyasuka bayyana agun ."
Yah Suleiman kuwa k'afarsa yasa adede saitin gaban yaseer yataka iya k'arfinsa ,yakoma had'e da harbinsa agurin...😂😂ihu yaseer yyi had'e da dafe gurin yana cewa pls Abba mm kuceceni kada ya nakastani,...yah Suleiman kuwa suburbudarsa yake kota ina duk yakumbura masa fuska da baki...
Duk jama'a gurin sun fahimci komai,mm zulai na ganin inbatayi da gskeba to zai lahantashin,afusace ta kalli Abba tace wato baza ka ceceshiba sai yalahantashin?"
"Cikin bakin ciki Abba yace eh aiba Nina aikesaba".
Afusace abbu yyiwa yah Suleiman tsawa ganin yakira wasu sojoji 2 dake garding gidan yasa summa yaseer jirgi zasu cire masa boxer dinsa yasan hukuncinsu na sojoji zai masa amma ai bbu Dadi ga ubansa baiyi mgn ba dan indai SBD mm zulai to bazai hanaba..
Koda abbu yaga yaki bari afusace yamatsa dab dashi yamaresa ,sannan yah Suleiman yabar gun rai bace dan bahaka yaso yabarsaba dukda ko yanxun baya iya tashi...
Ummi kuwa afili tace hmmm ALLAH yahana d'a kunya ranar gsky!ana kiran wani da yanada dadiro ,wani shi cikin gd ma yaso yabata y'ar wasu andaiyi asara wlh ni banhaifi fasiki ba ,kamar yadda akace Suleiman fasikine yanxun gashi mai maganar ta haifi fasikin aikin banxa kawai...
Mm zulai ta kulu iya kulu da jin bak'ak'en maganganun Ummi ,amma batasan amsar dazata bataba...
Abbune yayiwa Ummi tsawa kan ta bari duk da yaji dad'in yadda ta maidawa mm zulai murtani, had'e da cewa su Habiba daketa kuka su koma cikin gd ..
Mm zulai kuwa gun yaseer tayi ganin yafad'i su mamme ,zubaida takama matashi sukayi part dinsu..
Dama mazan duk basa gdn.
Yah Suleiman kuwa komawa yyi cikin parlourn, zuciyarsa bbu Dadi yasamu baby tana zaune tana kuka d hawaye" ahankali yace baby kiyi hkri kinji?"
Tashi tsaye tayi had'e da matsawa dab dashi,tasa hannunta ga kuncinta tana nuna masa .
Tausayinta yaji yasan gun namata zafi wani mugun tsanar yaseer yaji d mm zulai dan duk itace tabata masa tarbiyya.
Kafin yyi mgn Habiba ta shigo da kuka tana cewa yah Suleiman pls kada kabari a auramun yaseer na tsanesa...
Fuska adaure yace
naji zaki iya tafiya"ai indai ina numfashi bbu ke bbu shi Dan iska lalatacce ........
be idaba yaji baby tace yah ileeeeeeeeeeee!
Share
Kuyi hkuri da typing bbu yawa inada uxine wlh 🙏🏻
📚📚mmn fareesa ce ✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮
(palace of excitation and pleasant writer's)
INA TARE DA ITA!
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story &written by mmn fareesa
Dedicate to all my fans ina alfahari daku kunyi ruwan comments dabaku ta bayiba a page din jiya naji dadi amma kuyi hkuri darashin reply bnida lokaci ina busy nagode🤝🤝
NOT EDITED
🅿53&54
Be idaba yaji baby tace yah eleeeeee!man....maganarsa ta sarke yyimata kuri da ido jin muryarta tayi kama data angel dinsa ga kuma takirasa dasunan data ke kiransa da shi"
Habiba kuwa itama tayi mamaki ,amma batayi mgn ba tawuce dakin yara".
Yah Suleiman kuwa bedena kallontaba hartasake cewa yah eleeeeee!man tanata maimaitawa alamar tafara koyon mgn ......."ahankali yace ke baby kiyi shiru pls kada Kisa xuciyata ta buga kidena kirana da wannan sunan ,yafada kamar zaiyi kuka duk idanunsa sunji jajir dan ta yi bala'in tuna masa da angel d'in sa...... Ummi dake tsaye tana kallonsu dan ta yi sallama baijiba "ahankali tace babana!da sauri yad'ago yakalleta" cikin rarrashi tace kada kabiyewa shaidan da kuma zuciya ka kasa yadda da k'addara ,yanxun ka godewa ALLAH akan kare yarinyar nan dayayi dg gun yaseer dakuma maganar da tafara...ajiyar zuciya yyi yace hkne Ummi ngd ,kigasa mata kuncinta gun da yamareta"bara naje daki naka mata mgni tasha...tsaki Ummi tayi had'e da cewa ALLAH yashirya yaron nan hardasu mari kenan ko?"nan yah Suleiman yalabarta mata mafarkin dayayi akan baby da saurin ziwan dayoyi yasamu yaseer zai mata aika aika..
Ummi tace ikon ALLAH kenan ,dama duk Wanda beyi sharriba to insha ALLAH bazai gansaba "
ALLAH yakara tsarewa"ya amsa da ameen had'e da kokarin barin dakin da sauri iftihal dke tsaye tana kallon su tace yah eleeee!waigowa yyi domin sunan har cikin.ransa yajisa"ahankali yace baby kijira kinji ?"na kamiki magani kisha yanxun !botsarewa tayi tana son fara hawaye bece komai ba yaficewarsa dan tana tuna masa iftinsa ....
**********
Mm zulai kuwa suna shiga daki ta ajiye yaseer kan kujera itada zubaida ,sannan suka sheka mass ruwan sanyi ,yafarka da ihu had'e da ajiyar zuciya ganinsa a parlourn mm zulai "
Zama sukayi fuskarta bbu walwala tace wa zubaida takira mata Dr d'in dake dubasu ,bbu musu takira yace gashinan xuwa..
cikin jin haushin yaseer tace dama kai Ashe ba mutumin kirki bne yaseer?"haka kake ban saniba?"yanxun ai gashi kagani kajamun habaici da gori ga kuma kunya da kai ,gsky ka zo ka canxa Hali...Abba dke tafe zuwa ciki yakarb'e zancen d cewa yo halinwa yabiyo ne ?"
Waye yadorasa agurb'a tacciyar tarbiya?"inbakeba !to bari kiji xanbaki mamaki dg ke har shi sisina bazan kasheba,keda kika azasa a tarbiyyar ki biya masa kudin mgani,nayi nadamar aurenki ZULAI...
Afusace tace haba!ya isa,zakazo kana gayamun mgn ,aikaima kajita indai kunyane ,kuma daka ke cewa nadama ,ainima nayita ta aurenka ba kada komai ,komai saidai ka ta allaka gun y'an uwanka .....zubaida ce ta rufe mata baki had'e da cewa Abba dan ALLAH kayi hkuri kafita banaso kuna sa insa da juna ....."ahankali yace amma fita,ke kuma kisaurari yarki ta miki nasiha.....be idaba Fatima tayi sallama had'e da cewa yaya zubaida kije inji yah Yusuf..
Afusace mm zulai ta ce baki xuwa!Abba atsawace yace wa zubaida ke maza kitafi kiran yayanki kinji ko bakiji ba?"
Tashi tayi tabi Fatima suka fita ,akuma lokacin Dr yyi sallama ,atsatstsaye suka gaisa da Abba yabar gdn dan tyi alk'awarin bazaikashe ko k'wandalaba..
"Mm zulai kuma bayan angama dubasa da rubuta masa ma gani ,taje cikin kudin dashen mutane ta sallami Dr tabasa akasiyoma yaseer mgni."
dan bata da kudi dama abbune kebata kudi duk wata kuma yasallami me ajikinta da 4000k na albashinta ,to yanxun tunda akayi wannan case d'in yakori mai aikin Yakima denaba mm zulai ko sisinai..,,,,
Yah Yusuf kuwa wanki ne mai tarin yawa yatulkowa zubaida ,tana kuka tanayi ga bak'ak'en maganganun dayeta yabomata had'e da dokokinsa,in ta karya dayaitadashine ..
Bayan tagama wankin tasamesa kan kujera tana latsa laptop "tace nagama !bara natafi,kallonta yad'ago yanayi duk saiyaji tabasa tausayi dan idanunta har sun kumbura sbd kuka. "
Ahankali yace jeki wanke fuskarki..bbu musu taje ta wanke ,gefensa yanuna mata yace ta zauna ,bbu gardama ta zauna "cikin isa yace lbri zaki bani yanxun!turo baki tayi tace um um ban iyaba!
Wayarsa ce tayi ringing yana dagawa...da gudu zubaida tabar dakin..
K'AUYE ......
Tun tafiyar mlm kuluwa ke cikin damuwa had'e da tashin hankali sbd batan nah nah dan ma atine na rarrashi
inta..
Abbas kuwa cikin kwana biyune kullum sai yazo sau biyu arana jinko andace !sai ace anadai sauraren mlm..
Bayan kwana2 da tafiyar mlm da dare wani barawo yake gdn mai gari yyi sata akabiyosa ,yaga za'a kamasa ,Aida sauri yadura gdn baffa Habu.
" kasancewar gdn bakin hanyane gun wucewar jamaa"
Yana Shiga ya wuce dakin delu ya ajiye akuyar daya sato dke d'aure sa shaddar mai gari ,kudin daya sato yasa aljihu ya labe yanajin ihun samarin k'auyen da yaran mai gari zasu duro ta Katanga ..
Aida sauri yanufi soro yabude yafice dg gidan.
Baffa kuwa yana dakinsa yana bacci,deluma bacci take batasan an ajieyi komai adakintaba.
Ihun yara da kuruwa yafarkar dasu ,bbu bata lokaci sukaga kaya adakin delu ,atake aka kira mai gari ,yazo kodayaga gdn habu ne kuma akwai azazza atsakaninsu..
Sai yace eh dama ai habu barawon zaune ne ko yafito mass da saurin kudinsa daya turo aka satomasa kokuwa su had'e gaban alkali..
Baffa habu da delu ,mamaki yahanasu mgn,sunajin suna gani za'a zo har gd ayimusu sharri ,lailai duniya.
Afusace baffa yace shibai San maganarba,kuma wlh ko yanada kudi bazai bada ,nan fa akayita rigima har safe..
Akayi kotu,kasan cewar bbu shaidu gashi abun yazo damai garine kuma anga barawon gdn yashiga ga,dan haka akace sune.
Alkali yace ko baffa yabiya kudin 200 ko shida delu suyi zaman gdn yari na wata 3.
Baffa tuni yafara nadamar abinda yyi dakuma ganin ranar mlm da yana nan kuma beci masa amanaba to shizai biya masa kudin.
Sunajin suna gani aka kaisu gdn yari awulakance ,Maimuna nagida zamanta (kishiyar delo) dukda taji tausayinsa..
**********
Yah Suleiman ne dasu abbu da Ummi yaje gaidasu da safe ,suna gaisawa suna kallon TV dke kunne ,kawai sukaga anhasko pic na baby da Mlm Haruna tana kua tana cigiyarta..
Zumbur yah Suleiman yamik'ec tsaye hade da cewa...
Share
📚📚mmn fareesa ce
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮
(palace of excitation and pleasant writer's)
INA TARE DA ITA!
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story &written by mmn fareesa
🅿55&56
NOT EDITED
Zumbur yah Suleiman ya mike tsaye had'e da cewa me nake gani haka abbu ?"kuduba anya mahaifinta ne?"
Abbu yace ah ah dakata ,aibazaiyi karya ba!kuma ai Dr yace indai taga Wanda tasani ko shakuwa da shi zata iya komawa normal...
"Ahankali yace eh yafadi haka"
Amma gsky bazamu je da ita ko inaba ,mujedai mutaho da shi ta gansa k'ila tadawo hayyacinta.
Abbu yace to bbu damuwa muje ma yanxun gdn TV dinko?"
Yah Suleiman yace ,amma gsky inhar karya yamana zan hukuntashi!
Harararsa abbu yyi yace banason raini fa dg gani mlm ne ,karyar me zaiyi? "
Kuma ko munje nizanyi mgn bakaiba.....Ummi ta karbe zance da cewa eh alh tunda dai kayi alwarin ya aureta ,inya gaya masa mgn marar dadi zai iya fasa basa ita!
Yah Suleiman kuwa yacika yyi FAM"besake mgn ba ,abbu yace suje yanxun bbu musu yyi gaba ,byn abbu yyi sallama da Ummi yabiyosa.
Koda ya fito parking space yanufa ,kafin ya isa.....baby data hangosa da gudu ta biyosa bbu Dan kwali akanta tana cewa yah ileeeeeeeeeeee!
"Cak yaja ya tsaya dan yasan itace"
Kokarin fadawa jikinsa take da sauri yarik'e mata hannuwa had'e da hararanta"ahankali yace ke ko?"bakyajin mgn nahanaki gudu da yawo bbu Dan kwali ,amma bakya bari ko?"
Murmushi tayi tana kallon sa, hancinta yaja yace to kiyi mgn manah!"
Turo baki tayi had'e da mik'e hannunta dan ta ja hancinsa ,wato ta rama amma bata kaiwa yafita tsawo,murmushi yyi dan sai yatuna da iftihal ,in yaja mata hanci tasa rigimar sai ta rama dagata yake sama saita rama...
Shikuwa koda yaga takasa ,kwalo yyimata tana y'ar dariya...adedenan abbu ya iso...dab Sosa kai yah Suleiman yyi had'e da bude mota zai shiga iftihal ta biyosa.
Abbu yace ikon ALLAH insha ALLAH tafiyarnan alkhairi ce gareni.....Fatima daya hango yakwalawa Kira tana zuwa yace tatafi da ita ciki.
Bayan ta tafi da ita abbu yashiga motar yah Suleiman yaja motar suka bar gdn .
Bayan isarsu bbu bata lokaci abbu yagabatar dasu atake aka kira number ayuba (Wanda sukazo tare da mlm)
Akace suxo yanxun angano yarinyar. "
Mlm da zumudi had'e da murna ,suka iso gdn TV din.
Bayan sun gama gaisawa da juna ,abbu yasanar dashi inda aka tsintseta da lalurarta,data samu da fad'ar Dr duk yasanar da Mlm..
Salati kawai mlm keyi ,yana hawaye had'e da mmkin taya hakan yafaru?"
Abbu yace suje yanxun in ALLAH yasa yasamu lfy zaiji komai dg bakinta...
Yah Suleiman da tunda suka gaida baiyi mgn ba sai yanxun yace amma taya kayi sakaci da ita har aka mata irin wannan dukan ?"tana mace....
Mlm yace ah ah d'an nan lbrin da tsawo ne ,mujedai naganta...
Nan suka fito bayan yah Suleiman da abbu sunyi signing a wani file .
Mlm da ayuba na gdn bays ,abbu da yah Suleiman na gaba da haka suka iso gdn ...
Suna fitowa dg motar ,byn yyi parking mlm yace oh allahu akhbar nah nah wai tana gdn nan..
Azuciyar yah Suleiman ya maimaita sunan yace nah nah kuma?"
Tun kan su ida isowa parlourn Ummi ,abbu yakirata yace tafito d baby nan gasunan zasu shigo...
Yah Suleiman ne gaba ,sai abbu yyinda mlm na bayansa sai ayuba karshe.
Iftihal najin kamshin turaren yah Suleiman zumbur ta mike tsaye had'e da nufaso.....saidai me ?"
Kawai taga mlm yyi tsaye had'e da kureta da ido....kallonsa take kuri zuwa can tadafe kanta dake juyawa ta kwallah wata razanan nar k'ara .
Tayi luuuuuuuzata fadi ,cikin zafin nama yah Suleiman yatarota ta fad'a jikinsa.....
Kuyi hkuri da wannan.🙏🏻🙏🏻
Share..
📚📚mmn fareesa ce✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER 'S ASSO..🏮
(palace of excitation and pleasant writer's)
INA TARE DA ITA !
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by mmn fareesa
🅿57&58
NOT EDITED
Tayi luuuuuuuuu zata fadi,cikin zafin nama yah Suleiman yatarota ta fad'a jikinsa...
Gaba daya yan cikin parlourn kallonta sukeyi"ahankali yah Suleiman yaduba yaga ta suma....wayarsa yafito yakira Dr jabeer ,yyinda yasanar da shi komai. "
Cewa yyi ayayyafa mata ruwa yanxun.
Bbu musu yah Suleiman yafada musu aka kawo ruwa acup mlm yyi addua had'e da watsamata afuska.
Wata nauyayyar ajiyar zuciya tasaki had'e da dafe kanta ,ta ware manyan idanunta farare Ta's a silin dakin.
Zuwa can tafara kallon dakin da mutanen dke cikin sa,mlm kuwa yyimata kuri da ido yanata adduar ALLAH yasa tawarke."
Juyowa tayi jinta jikin mutum...caraf sukayi 4eyes da yah Suleiman ..... "Ahankali komai yadawo mata nadukanta da baffa habu yyi da muciya .
Da azama tajanye jikinta dg jikin sa ,azuciyarta tana cewa ko wanene wannan?" Har Abba yabarni jikinsa...muryar mlm taji yace nah nah ta kiyi mgn dan ALLAH..
Saurin matsawa tayi had'e da kallon su abbu "ahankali tace Abba!inane nan?" Kuma suwanene waddannan?"ina baffa habu da inna delu?"
Yah Suleiman daya tsintsi kansa da jin fad'uwar gaba sakamakon jin muryarta azuciyarsa yace tacika tambaya."
Mlm yyi ajiyar zuciya yace to masha ALLAH Alhmdllh muna godiya ga ALLAH dayabaki lfy..
Abinda nike so kigane,kuma ki fahimta shine ki k'ara yadda da ikon ALLAH kikuma kara imani!wasu yan satittika dasuka wuce antsintseki abakin fita dg kauyenmu kamar matatta.
Jina jina ,wannan bawan ALLAH ne yyimiki komai yakaiki asibiti yamaidoki gdn iyayansa ,byn suntabbatar da kinyi loosing na memory dinki.
Kinzama tamkar yarinyar goye, sai yadda akayi dke,yafada had'e da nuna mata yah Suleiman dsu ummmi..
Hawaye kawai nah nah keyi ....yyinda Ummi keta kallonta tana son tagano dawa take mata kama?"
"Ahankali nah nah talabarta musu tun dg farkon haduwarta da mai gari da zuwa dukan da baffa yyi mata..
Mlm yyi ajiyar zuciya afili yace biri yyi kama da mutum ,dama shine silar jefaki a wannan lalurar?
Zan koma gd kotuce zata rabamu ,wato shine azatonsa mutuwa kikayi yakaki ya yar.."
Duk su abbu sun tausaya mata ganin yar yarinya da ita tashiga halin kuncin rayuwa.,,,,
Mlm yalabartamusu baya gd hakan ta faru,byn yadawo yasamu labarin ba'a gantaba shine yajiyo xuwa dawowa nemanta.
Nah nah ta dago kai da niyar mgn caraf suka had'a ido da yah Suleiman azuciyarta tace masha ALLAH amma afili saita bankomasa harara,had'e da murguda masa baki...
Cikin shagwaba tace to nidai Abba alokacin dabana lfiyar badai shine ke mun komai ba?"kamarsu wanka ....mlm yyi murmushi yace eh mana shike miki harda tsarki ma,yafada cikin sigar tsokana.
Turo baki tayi ,kamar zatayi kuka..Ummi ta karbe zancen da cewa ah ah y'ata wasa abbanki yake miki nike kula dake...
Murmushi nah nah tayi tace to mama nagode sosae ALLAH yabamu ladar...suka AMSA bakidaya.
Yah Suleiman kuwa ya cika yyi FAM tamkar yafashe ,azuciyarsa jin haushin nah nah yake kan tace waibashine ke kula da itaba sadda bata lfy ,amma yasha alwashin zata gane kiranta zai mata hankali ,harwanima harararsa take ,haba zai kamata.
Yatsina fuska yyi had'e da tashi tsaye ...abbu yace ah ah kajira mana agama mgn agabanka"ahankali yace pls abbu zanje na watso ruwa ne ..
Abbu yace to jeka ....Dede gun datake yabi had'e da fakar idanunsu yataka mata kafa....iya k'arfinsa yyi saurin ficewa dan yaga ma yadda shagwababbiya ce ita!
Abbu yace to masha ALLAH mlm ina Neman alfarma biyu agunka !
"Mlm yace haba alh aibabu ita atsakanunmu "
Abbu yace inason da farko kabawa Dana auren yarinyar nan inba'a mata mijiba"sannan inaso kabarta anan bazai ta koma kauyeba ta ida warwarewa ..
Mlm yyi ajiyar zuciya yace kafin k'arfin komai alh aguna nabaki auren ta Amma inaso kuje har kauye kuyi bincike akanmu sannan kuje can kunemi auren ta.
Nima gobe zan koma insanar dasu ko hankali nasu ya kwanta.
Barinta kuma shima na yarda ,dg baya nazo da mai dakina da yar uwarta suganta..
Abbu yace masha ALLAH gsky mungode sosai da halarcin dakamana wlh...mlm yace bbu komai kuncancanci fiye da haka aguna..
Nah nah kuwa haushi taji na badata d mlm yyi bacin yasan Abbas ta keso tuni hawaye suka cika idonta..
Ummi kuwa kiranta tayi tadawo kusada ita ,tafara bata labarin Fatima da Rukayya alokacin da bata lfy sun shaky da juna..
Cikin farin ciki tace suna INA?"
Ummi tace suna dakin yara!
Murmushi tayi tace to nima zanje...abbune yakatse su da cewa ,
to bara mlm akaina sashen baki ka huta ko?"
Mlm yace ah ah abarshi wucewa zanyi masaukina....nah nah tace Abba nidai um um natsaya anan d'in.... Kafin mlm yyi mgn yah Suleiman yyi sallama yashigo cikin shirinsa da kakinsa ajikinsa yyi masifar yin kyawu ..suna had'a ido da nah nah yabankomata harara saurin dauke kanta tayi dan takatan da yyi dazun taji jiki."
Azuciyarta tace oh Ashe sojane ,nikadama yaharbeni da bindiga ,amma yanada kyau aradu...
Jin datayi mlm na cewa to bara naje can din ,had'e bin bayan yah Suleiman dke kokarin fita ,da sauri tace Abba nah ina yah Abbas yake?"
Wani irin haushi yah Suleiman yaji da tambayar datayi ,to wanene Abbas yafada azuciyarsa ?"
Wata zuciyar tace oho me ruwanka tunda basonta kakeba..waigowa yyi yanadon suhada ido da ita amma taki yarda..gaba yyi ganin tana mgn da Mlm ..
Har masaukin baki yah Suleiman yakaishi sannan yashiga mota yabar gdn..
Ummi kuwa kiransu Fatima tayi ,suka hada break mai nice aka kaiwa mlm ..
Sai nan nan suke da nah nah wacce ita tunda tagansu take k'aunarsu ...
Tuni suka wuce dakin gara suka Shiva bata Latin yah Suleiman da irin kulawar daya bata sadda bata lfy ,sun kuma gaya mata bayason raini ko kadan.
Itadai jinsu take dan said taji ita bata sani tsoronsa .
Break sukayi sunanta bata labarin gdn harda batan iftihal da tafiyarsu momi amma basu sanar da ita yadda yah Suleiman keni da iftinsaba..
Bayan sun gama Fatima ta sa ta ta yi wanka had'e da wanke kanta ,suka mata meke up ,tasaka doguwar Riga gown pink ,masha ALLAH tayi bala'in kyau.
Fitowa sukayi suka rakata gunda mlm yake,sannan suka koma cikin gd.
Azaune tasamesa ,nan suka sake gaisawa yashiga yima ta nasiha da tuni akan rayuwa had'e da hakurin zama da mutane.
Ahankali tace wai Abba d gske nan zakabarni?"
"yace eh gsky" sbd banaso kisake komawa kauyen nan gsky kuma dan ALLAH kuyimun biyayya dukda ke yarinyace dudu shekarunki 15 ne amma musulunci ya yarda namiki aure..
Hawaye takayi ,mlm yace kiyi hkri kinji?"insha ALLAH auren nan alkhairi ne gareki..
Mutanan nan sun mana komai arayuwa basu nuns komai garemu ba ko San in suwanene mu sukace inba dansu aurenki ,aiko sunyi ,kuma nafahimci sunada kirki da daraja dan Adam tun dg kanki,shiyasa nabasuke ,duk da haka nima zanyi istihara nanemi zabin ALLAH nakumasa ayuba dke d'an gari yyimun bincike dukda na yarda dasu ..
Ahankali tace to Abba !amma naso inkoma gd wlh yace bbu damuwa zanxo miki dasu su ganki insha ALLAH..
Firar su suke ta yi gwanin shawa'a ,batabar dakinba saidai aka kira azhar tukum sukayi sallama ta nufo sashen Ummi..
Samun Ummi tayi tana share parlour ,ga dining table nan anshirya abinci samansa..
Da sauri ta karbi sharar ,Ummi na cewa ki bari kinji ,amma ta Karba ta share Ta's tayi mopping ,sai sannu Ummi ke mata azuciyarta tana yana tarbiyyarta.
Tambayarsu Fatima tayi Ummi tace suna dakinsu suna bacci..
Murmushi tayi tace bara natadasu muyi sallah,Ummi tace eh dakin kyauta dan lokaci yyi,nan ta nufi dakin yaran yyinda Ummi ta wuce dan yin tata sallar.
Tana sjiga ta tarasu ,duk sukayi arwallah suka yi sallar ,suna gamawa ,nah nah tafara karatun alkur'ani mai girma cikin sweet voice dinta mai zaki tana fidda hartufa cikin hafshar Wanda ke waiting parlour yanaji..
Su Fatima sukayi mata kuri da ido ganin duk karatun nan datake dakane bbu littafi ,azuciyarsu sun yaba da iliminta..
Yah Suleiman da shigowarsa kenan ,kunnensa yajiyomasa zazzak'ar muryarta tana rera karatun alkur ani mai girma..
Ummi ya kalla had'e da cewa Ummi wake kara tun nan cikin yaran nan ?"
Ummi tace hmmm baby ce fan"
Yatsina fuska yyi .had'e da cewa ina daki akaimun abincina acan".
Ummi tace to ,nan yafice yana mamakin baby azuciyarsa ..
Baby nah nah bata ida karatunba saidai takai aya ganin yadda su Fatima ke santin muryarta.",,,
Fitowa sukayi parlour ,Ummi ta mikowa baby basket had'e da cewa ungo kikaiwa yayanku yana dakinsa...
Jikinta na rawa ta Karb'a dan batasan yin musu da Ummi ,"ahankali tace inane dakin.?"
Fatima tace muje narakaki.
Jikinta sai rawa yake ga fad'uwar gaba yanaji ,suna fita tace amma dan ALLAH ki kaimasa sai najiraki ko?"
Fatima tace um um bbu ruwana wollah ,kadai kijamun yatattakani ,tunda ke aka aika kije wlh zaifi sauki .
Adede nan suka iso d'akunan samarin gidan ,ta nuna mata dakin farko tace nan ne nasa..
Gabanta na dukan Tara Tara tanufi k'ofar had'e da murdawa.
Tashiga tayi sallama..
Share
📚📚mmn fareesa ce ✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮
(palace of excitation and pleasant writer's)
INA TARE DA ITA!
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story &written by mmn fareesa
Wannan page din nakine beauty baby kiyi yadda kike so da shi inaji dake irin totally dinnan😍😍
🅿59&60
NOT EDITED
Tashiga tayi sallama amma tanajin tsoro azuciyarta!
Karewa parlourn kallo tayi ta hango sa kan 3 seeter ya kishingid'a yana karanta jarida,sanye yake da farar jallabiyya ,azuciyarta tace oh mutumin nan akwai jinkai kodan yaga yanada kyau !oho..
Sake maimaita sallamar tayi..can ciki ciki ya amsa yana wani had'e rai.
Ajiye masa basket d'in tayi gabansa"ahankali tace gashi inji Ummi!
Beyi mgn ba ita kuma ta juya dan tafiya...keeeeeeeee!baby xonan"yafada tamkar bashi yyi maganarba.
Tunani take azuciyarta wacece baby ?"ko watace me suna hakan adakin ,tafiyarta tacigaba da yi hartakusa kaiwa k'ofar fita atsawace yace kikasake kika fita bada izinina ba zaki gane kuranki...
Turo baki tayi cikin shagwaba tace Toni ai basunana baby ba ,nah nah nisunana .
Tsaki yyi yace da hakan kowa ke kiranki agidan nan ,dakuma hakan zaacigaba da kiranki ,kuma kik'i amsawa kiga yadda zanyi dke yar kauye kawai da ita kazama me kashin kwance....
Ai tuni baby ta fashe da kuka da dire dire ita wlh batasonson tunda yake cemata mai kashin kwance.
Dariyar data taso masa yadanne yace eh ance me kashin kwance kije ki tambaya kiji aikinayi kullum sai na wanke miki kashi da asubar fari shine dankin samu lfy kike wani iyayi ko?"
Harararsa tayi had'e da murguda masa baki tace eh d'in aidai konayi ba ahaiyacina ne ba ko?"kuma ni bansanka yah Abbas nikeso yafika s....tsawar dayyimata ne yasata yin tsit.
Cikin kakkausar murya yace keeee!dakata inkika sake maganar wannan dan kauyen me yellow d'in hakoran nan xanbaki mamaki sokuwa dke nima ai basonki nikeba dazaki birgeni ,shine kicewa mlm bakyason auren dazanyi farin ciki da hakan,Dan inba my angel d'ina ba bbu wata macen dazanso har abada koda zanso wata toko Rabin son danikewa iftina bazata samu ba.
Batayi mgn ba amma tatsintsi kanta daji n haushinsa ,juyawa tayi dan tafiya ta murda k'ofar... Wani Jan kwata kwaren kadangare yyi saurin shigowa kafin ta fita...
Kara tasaki had'e da juyowa da gudu ta fada jikin yah Suleiman tana cewa wayyo zanmutu dan ALLAH yaya kada kabari yayimun wani abu....da sauri yace ke ki nutsu ki dagani Nina fitar dashi sai sani ihu kike mana!
Cikin shagwaba ta ce to kaini ciki ko gurinsu Fatima dan ALLAH kaji?"
Lumshe ido yyi dan saita tuna masa da iftinsa itama tsoron kadangare take yi sosai.
Hannunsa data girgiza yadawo da shi tunaninsa ,cikin kuka tace kayi wani abu yanafa cikin dakin nan!
Cikin mutuwar jiki yace ke baby ki cikani ko!cikashi tayi tana hawaye sai kuma yaji tausayinta..
Cikin rarrashi yace bazaimiki komaiba !make kafada tayi tace um um nikafitar dashi yanxun pls.
Nuna mata wata k'ofar yyi yace kishiga na koresa inba hakaba kekika sani..
Bb musu ta Shiga ciki,Ashe bed room d'in sa ne ,azuciyarta ta yaba da tsabbartasa ,zama tayi ko ina sai kamshi yake ita kanta jikinta kamshin turaren sa yake.
tafi minti 15zaune kan bed din sa...yashigo da sallama yace oya matsoraciyya kifitomun adaki kin wani zaunamun a saman bed .
Bata ce komaiba ta fito gun basket d'in ta nufa tayi serving nashi..yanata mamakin ta tana yar kauye harta iya serving d'in mutum inzaici abinci..
Zama yyi kan carpet ta ajiye masa gabansa had'e da zama kusa da shi sai sukayi tamkar mata da miji...
"Ahankali yace ke kinci abincin?"
Bata kallesaba tace ah ah"
Yace to muci tare kinjiko?"
Ba musu ta jawo spoon suka fara cin abincin ,sai tsakura take ,yyinda yaketa cin abincin sa hankali kwance .
Can tace yayaaaaaa!
Kallonta yyi ,"ahankali tace nakoshi!had'e rai yyi yace ah ah tare zamucinyesa dama bakison cin abinci ko?
Cikin shagwaba tace dan ALLAH kayi hkuri wlh na koshi kuma zantafi gun su Fatima ...
Beyi mgn ba yaci gaba da cin abincin sa.
Har yagama sai turo baki take ,tashi yyi yace ki gyara gurin yanxun kigyaramun dakin...
"Ahankali tace to amma inna gama zantafi " had'e rai yyi yace oh baby kin rainaniko?"
Cikin kukan shagwaba ta ce ah ah yaya kadafa anemeni,juyawa yyi yana tafiya yace Toni na rikeki ne?"
Batayi mgn ba yyi ficewarsa ,tashi tayi ta gyara parlourn da bed room d'in, byn tagama ta kwaso kayan abincin ta nufo part din Ummi ta zauna anata fira da ita...
Bayan an gama sallarla'asar ta fito gun mlm dketa tunanin koya fadawa su abbu wacece nah nah ko yayi shiru.
Abinda yake gudu shine kada suce sun FASA auren sannan ita nah nah tashiga damuwa intagano ko ita wacece...muryarta yaji ,yyi ajiyar zuciya suka k'ara gaisawa.
Bata jimaba ta fito ,tana fitowa tahangi yah Suleiman yashigo gidan cikin shigar kananun kaya yyi masifar kyau da gudu ta nufesa.
Daure fusaka yyi had'e da cewa wai miyasa baby bakyajin mgn?"
Ahankali tace oh yaya menayi kuma?"
Harararta yyi yace ban hanaki guduna!
Cikin yarinta tace to aibansan kahananiba sai yanxun ,amma nadena.
Yace yanxun ina zaki?
Tace baby,dama kaina hango nazo inma oyoyo, murmushi yasubuce masa yace hmmm abinda ke sannu d zuwan nan baki iyaba balle gaisuwa sai rashin kunya ni munbata dake..
Cikin shagwaba ta ce to ai zandunga gaidakai,kuma bakaine ke tsokanata ba ,amma bazan koma yimaka rashin kunyaba!
Yatsina fuska yyi yace hmmm kima sake kiga yadda zanyi dke oya muje kinwani tsaya haka!
Batace komai ba sukajera suna tafiya "murya qasa qasa tace yaya ina wayarka?"
Beyi mgn ba yafito da ita dg aljihu yace gata.
Murmushi tayi had'e da karba tace game zaka sa mun nayi!
Kallon ta yyi yace ina kika kiyi game ?"tace yo yah Abbas yanada waya yana samun nayi tun....katseta yyi da Jan doguwar tsuka dan besan daliliba inta ambaci Abbas yakejin haushi.
Fuska daure yace bani wayata"sannan kika koma fadar Abbas gabana wlh xanbaki mamaki.....yafada yana huci.
Ita kuwa harta fara hawaye ,cikin kuka tace to ga wayarka kuma insha ALLAH bazan koma cewa kabaniba ,tana fadin hakan da sauri ta tafi tabarsa tsaye gurin.
Gaba daya saiyaji tabasa tausayi wato fushi tayi da shi kenan.
Duk sai yaji bbu dadi danko ifti baya bari tayi fushi da shi,gashi harda kuka take ALLH yasa kada ta fadawa su ummi
.
Fatima ta ce eh taci"
Yace ok mikomin ledar maganin!bbu musu ta je ta dakko saman frige d'in da ke parlour, yyinda iftihal tayi zaune kan carpet tana hawaye...
Bayan tabasa yafito da maganin bacci yazuba alemo yazo gab da ita yasaka mata abaki....turewa tayi tana kallon sa ido cikin ido ....hararar ta yyi had'e da tura mata robar lemon abaki ..
"badan tasoba tasha ,Ta's sannan yatashi had'e da cewa Fatima dke zaune kikaita dakinku ta kwanta gobe Dr jabeer da wuri zaizo yaduba ta.
Bbu musu ta ce to had'e da Jan hannunta amma sai ta turje ....wata tsawa yyimata yana harararta har Fatima sai da ta tsorata da tsawar."
"Ita kuwa bewarv ALLAH hawaye kawai take yi tabi fatimar" suka nufi can part din su na mata.
Suna fita yyi ajiyar zuciya afili yace gsky anhadani da aiki dan wannan kwailar yarinyar tacika takura wlh...mitts yaja tsaki had'e da ficewa dg parlourn ...
********
Abbane zaune a bed room d'in sa yana tunanin rashin kyautawar zulai ga abbu dan koshi bazai iya yimasa rashin kunyaba...
Bbu zato kawai yaganta kamar anjehota sai huci take kamar kububuwa."
Afusa yace ke lfy?" zaki shigomun daki bbu ko sallama "
Tana huci tace kaikasanta"
Kabani mamaki wlh Kiri kiri ka mareni agaban yara da waccan muguwar matar taje ta ji dad'in yimun dariya da yadamun habaici ko?"
Tsaki abba yyi yace eh namareki zulai kiyi abinda kika gadama ,Yayana nefa! Aiko dan ni kin raga masa ga jifar d'ansu da kikayita yo mugun kalami,inda kece aka ma hakan zakiji dadi?"
Cikin jin haushin begoyi bayantaba tace oho nidai dg yau kada ka koma yimun haka gaban yara wlh!
da mamaki yace inna koma fa?"
Tace rayuka su baci dan bazan d'aukaba.
Besake mata mgn ba saima yashige toilet abinsa,yabarta tana ta kumfar baki.
Ita fita tayi ,aranta tace dole nacanza shiri sbd naga kaima kanason muzantani kadaina goyon bayana da Wannan tunanin ta iso parlourn ta tasamu zubaida kwance kan 2seeter.
Zama tayi tace ke lfy ?"
Zubaida tace lfy lau kaina kemun ciwo(taboyene gudun kada ta ce yanxun zata Sata tayiwa yah Yusuf d'in wani sharrin)
Zama tayi tace dg gobe Usman zaigane bashida wayo dan har nagama shirya irin makirkincin dazan masa yadda ko iyayan nasu dke zaman kasar waje zasuji tsanarsa...
Dan insuna takamar kud'i garesu dan y'ar su ta bata subar gari suga masu kudi ko?"
To insun dawo zasu samu shima Usman d'in yalalace...Rukayya dke shigowa taji kalaman mm zulai salati tayi kuma afili..
Tsaki mm zulai ta yi tace wlh ko ki fita kona tsinemiki yanxun !kaf a y'ayana kece zakka mitts...
Cikin mamaki had'e da nemama mata shiriya tabar parlourn.
Itadai zubaida tsabar gajiya yasa ko maganar basosai takeyiba .
Suna nan saiga yaseer yashigo aka cigaba da magana da shi...said a zai fita mm zulai ta ce gab da asuba zankamaka yarinyar saika kaita dakinsa kadai gane yadda komai zai tafi ko?"
Yaseer yace eh amma to ita abidar ba gd take tafiya ba?"
Mm zulai ta ce eh ,amma yau nace ta kwana sbd wannan plane d'in kuma nace mata ko antambayeta tace eh shine yace tazo nan girin su kwana...
Yaseer yace amma ta amince bbu musu ko?"
Mm zulai ta ce yotaki yarda ai dg ranar zan sallameta dg aiki na nemi wata,tunda ladidima korarta nayi ,gudun kada wata rana ta tonamun asiri tafadi cewa dasaka hannuna iftihal ta bata.....
Yaseer yace eh gsky ne"
Tace hakene"
Agogo yakalla yace to ni saida safenku ,nan sukayi sallama ya wuce dakinsa..
Saidai me kwata kwata yakasa bacci ,kyakkyawar fuskarta kawai yake gani inyarufe idonsa..
Sai juyi yake afili yace dole insan yadda zaayi na huta da wannan babyn duk da bantaba aikata zina ba ,amma gsky xuciyata ta kwadaitu da ita..
Da wannan tunanin had'e d juye juyen yyi bacci.
Washe gari tun karfe ,5:12am yaseer yatashi yanata zagaye yaga duka samarin sun fita masjeed sai yaje yataho da yarinyar yadda dasun dawo zasu ganta ace Usman ne yabata ta, dg nan k'ila abbu yace dole ya aureta tunda yabatata ...
Dan tunda yarasa Fatima to shima yarasa.
Yana nan ta window ysna ganin fitarsu hardasu abbu da Abba da sauri ya fito...yana fitowa yaga mm zulai da yarinyar sun nufo part d'in.
Tsayawa yyi suka karaso ,cikin rad'a mm zulai ta ce to kuje ciki gata nan ,nasanar da ita komai!
Yaseer yace ok muje ko"bbu musu ta bisa mm zulai ta juya ta tafi...
Acikin corridor d'in ssshen suka Shiva kasan cewar daka Shiga zakaga kofofin dakunansu Jere ,dan haka suk a nufi dakin yaseer da ita...
Zama yyi yace mata yanxun zankaiki dakinsa ki kwanta kan gadonsa kicire dan kwali kijiri mu duk abinda aka tambayeki kifadi yadda mama ta zayyanemiki..
Yah Yusuf daya yanxun yadawo daukar touch light sbd kafin akabbara sallah zaiyi karatun kur ani,yaji mgn sama sama da kus kus har zai wuce yadawo jin ak'ofar dakin yaseer ne .
Ahankali ya matsa jikin k'ofar yakashe kunnansa...
Share.
📚📚mmn fareesa ce✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮
(palace of excitation and pleasant writer's)
INA TARE DA ITA!
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by mmn fareesa
Wannan page din nakine HASIK kiyi yadda kikeso dashi ina mugun jidake😍😍
🅿43&44
"Ahankali ya matsa jikin k'ofar yakashe kunnansa yana sauraran sautin maganarsu".
Cikin mamakin yaseer had'e da jin tsanar sa yyi yunkurin bude k'ofar dan azatonsa yaseer d'in ne yakawo wata mace adakinsa...
Amma jin yaseer na cewa kinutsu bbu komai yanxun bbu jimawa zasu dawo dg masjeed.
Muje inkaiki dakin Usman d'in.... Zaro ido yah Yusuf yyi atake yatuna kalaman mm zulai akan Usman d'in ,sadda yalabe yajisu"
Azuciyarsa yace nasan maganinku,,,,sai kawai yyi saurin matsawa dg jikin k'ofar jin sunnufo k'ofar... Hannunsa yarumgume a kirji yana passing k'ofar ."
Murdowa sukayi yaseer ne agaba"saidai yana d'ago kansa yyi 4eyes da yah Yusuf yana masa kallon tuhuma...
Wayyo tashin hankali "da za'a auna jinin yaseer alokacin da yyi mugun hawa sbd tsoro da fargabar asirinsu yatonu..
" abida kuwa kasa motsi tayi "bbu abinda take sai danasani,,,,wadda akace k'eyace....
Cikin tsabar yaudara da bugun cikin mutum Yusuf yyi gyaran murya yace oh subhanallahi!
dama abinda kake aikatawa kenan?kai fasikine?" aiko zansanar da kowa agdan nan ,kodan kada a aura maka Habiba wlh tir da mugun halink....da sauri yaseer yakatsesa da cewa wlh !wlh!wlh !
Ban aikata abinda kake zargimmu dashiba ko abida?"
"cikin tsoro tace eh"
Tsaki yyi yace to tunda bakinku daya da ita bbu damuwa zanje yanxun insanardasu dan nasan angama sallah....muryar abida yaji tana cewa nidai Dan ALLAH zan fadi gaskiya kada kafad'a....yatsinafuska yyi had'e da watso mata mugun kallo yace aikin banxa ke har wata gsky ce dake.,,,
Yaseer jikinsa sai rawa yake dan beson abata masa suna kuma baidamu asirin mm zulai yatonuba ,dan haka yace pls yaya kasauraremu zamu fadi gaskiya....
Yusuf azuciyar sa yace anxo gurin."
Kallonsu yyi yace kubiyoni..bbu musu suka bisa .
A part din Ummi suka nufa ,byn Yusuf yashiga suka bi bayansa, Ummi na zaune kan carpet tana lazimi..yyinda abbu ke kan 2seeter yana karatun alkur'ani mai girma.,,,,
Da tambayoyi fal afuskar abbu ya amsa sallamar su bayan yakai aya..
Yusuf ne yafara cewa abbu ina kwana?"
Abbu yace lfy lau lfy dai ko?"naganku haka tun gari be ida haskeba?"
Yusuf yakalli abida had'e da cewa ke kimana bayani... Yyinda Ummi tayi musu kuri tana sauraron ta ji mesuke tafe dashi.dan tunda tagansu gabanta ke fad'uwa..
Bbu boye boye abida ta zayyane musu komai akan abinda mm zulai ta sakata tayi dan tasan kobata fad'aba korarta z'a ayi ga suna mata kallon y'ar iska.
Salati kawai abbu keyi yana mamakin mugun Hali irin na zulai ,sainan yana jin tausayin Usman dabecimata komai ba tabisa da sharri haka .
Cikin bacin rai abbu yace wa yusuk jeka kiramun abdullahi da matarsa...nan yah Yusuf yafita dan kiransu...
Abbu yajiyo yakalli abida yace lallai dan Adam kenan dg yau zakibar gdn nan kin gama zamansa.,,
Ummi kuwa tazo mak'ura dan jitake yau bbu abinda zai hana tadaki mm zulai ko ita, ko ita..
Yah Yusuf kuwa yana sanardasu sak'on yafito.
"Mm zulai kuwa ta tsorata da jin kiransu ake da jijjifin nan" jiki bbu kwari tabi Abba dan jin kiran me ake musu..
Suna shiga taga yaseer da abida kai duke dg nan cikinta yafara juyawa had'e da jin gabanta na dukan Tara Tara.. Lolx
Ko gaisawa basuyiba abbu yakalli abida yace ke mamaita abinda kika fada"bbu inda inda ta sanar da su komai....tun kafin ta ida mm zulai ta fara borin kunya wai sharri ne zaa mata..
Sbd bacin rai da bak'in ciki Abba bece komai ba yafita...mm zulai na kokarin binsa Ummi ta cafkota had'e da makata ga bango tahau nusarta...
Gaba daya abbu yasha mamakin Ummi ganin yadda take dukan mm zulai sai ihu take ,ya yarda da akace mai hkri bai iya fushiba...
afusace yacewa su yaseer sufita itakuma abida ta tafi gd sun sallameta...
Abbu naganin sun fita yazauna kan kujera yana kallon su be rababa dukda dai anfi jibgar mm zulai duk da itama tanad'an kai duka...
Saidai Ummi ta jigata mm zulai sannan tabarta ,yyinda abbu yadauke kansa dg kallon su har mm zulai ta fita..
Zama Ummi ta yi tana nishi ,abbu yagirgiza kai yace banso kika daketaba ,amma bazancemata komai ba saidai duk radda ta sake makamancin hkn zanbasu mamaki wlh..
Ummi tace gsky alh mubar musu gdn ,nagaji da mugun halin matar nan da ya'yanta ,sannan gsky kajanye auren Habiba da yaseer gsky,yanxun in su mommy sun dawo suna sami irin Sharrin da aka soma usman zasuji dadi?dame zasuji ?"batan y'ar su ko kazafin da akama Usman?
Murmushiin takaici abbu yyi yace ah ah gsky bazan janyeba kisaka ido munata addua ,sannan maganar brain gd bata tasoba dan bata isa ba sbd ita muraba zumunci wlh dan insha ALLAH Ibrahim yakusa dawowa befi 5weeks ba sbd karatun su Muhammad Aida sunkai 1month da dawowa ma,sannan kuma bazan bari suji maganarba dan bbu dadi..
Kuma wlh koda sunci galabar yimasa sharrin nibazan yardaba sbd Usman yaron kirkine...Ummi ta katsesa da cewa hkne wlh ALLAH yashiryeta inxata shiryu ,sukuma ALLAH yamaidosu lfy ,,
"Yace ameen"
"Ahankali abbu yace dama inada niyar yimiki mgn inna gama karatu ,sai wadandan suka shigo"
Ummi tace to inajinka ALLAH yasa alkhairi ne,,,
Murmushi yyi yace shine insha ALLAH "
Dama maganar auren Dana ce zanyi wa Suleiman ne da wannan yarinyar"shine yau amasjeed nike ma liman maganar had'e da Neman shawararsa ...shine yamun tuni akan gsky akwai kuskure idan na aurarda yarinyar bbu San in iyayanta ,dadai da sanunsune to bbu damuwa, shine na tambayi Suleiman yanxun dazamu shigo gd a ina yatsinceta?"
Shine yacemun dg garin da yatsinceta zuwa nan awa4,gashi bata hayya cinta bara muje aduba iyayanta.
Amma nace masa yabari konan da zuwa sati 2ko 3sannan ta warware sosai koba da itaba sai muje garin da hotanta abinciki iyayanta..
Ummi tace wannan gsky ne alh nima nayi tunanin hakan "to amma yanxun anfasa auren ko?"
Abbu yace eh amma kuma tunda narigada nayi niyar ya aureta ,bayan anga iyayenta indai sunbasa bbu damuwa zai aureta dan hakanan naji kaunar yarinyar tamkar y'a ta...
Ummi tace wlh ko ni to ALLAH dai yabata lfy "yace ameen....kafin Ummi ta yi mgn yah Suleiman yashigo parlourn yaduka har kasa yagaidasu..
Bayan sun amsa ,nan abbu kesanar dashi anfasa auren ......murmushi yyi har fararen hakoransa suka fito.
" Wanda Rabon dayi irinsa tun kafin iftinsa ta bata"ahankali yace hkne abbu ai dama tun sadda kayanke hukuncin nafara maka mgn kace kagama yanke hukunci wlh dama abinda zantunatar dakai kenan saikaki saurarata..
Abbu yace hkne yanxun dai naga kana murmushi akan ance anfasa auren ko?"
To ba'a fasaba"insha ALLAH ,inharmun samu iyayanta zan nema maka auranta...
"Ahankali yace to abbu had'e da tashi dan Baron parlourn adaidai nan kuma, Fatima ta fito rik'e da hannun iftihal."
Dukawa tayi tagaidasu abbu da yah Suleiman ,yyinda iftihal ke tsaye tana raba ido.
Yah Suleiman yasaci kallonta ...suka hada ido lumshe idonsa yyi dan saiyaga tamasa bala'in kama da angel dinsa..
Gurinsa ta matsa .... da sauri yanufi k'ofar dan fita tuni tabi bayansa shikuwa besan tabiyosaba..
Ummi kuwa girgiza kai kawai take yi ta kalli Fatima had'e da cewa muje kitchen ahada break fast! Amma yarinyar nan tayi brush?"
Fatima ta ce eh wlh tayi da kanta bansan Wanda ya koyar da ita ba...abbu dke shirin barin parlourn yace eh gsky yarinyar Nada saurin ruk'e abu..
************
Abba kuwa koda yafita sashensa ya wuce rai bbu dadi dan mm zulai ta kasa Bango...yana nan zaune ta shigo kamar an jehota da bakinta afashe tana matsar ido..
Tsaki Abba yyi yace wlh naso tamiki Wanda kika kasa tashi ,bakida tausayi baikda mutunci ,ace wai yan uwana su kikebi da sharri ....cikin jin haushin kalamansa tace wato bazaka dauki matakiba ko?"akan dukan datamun"
Hararar ta yyi had'e da Jan doguwar tsuka yace wlh daba dan yaranmu ba wlh da tuni zamana dke yakare amma wlh ko baran badad'e saina kara aure ..
Sbd zama dake ke daya matsalace...zaro ido tayi had'e da cewa mekace?"
"Yace abinda kunnanki yaji" bejira amsartaba yabar dakin da nufin yaje yabawa abbu hkri.
Ita kuwa yabarta da baki fashe tanata masifarta ,had'e da jiran yaseer yashigo tazagesa Ta's tunda yana gani abida ta tona mata asiri yakyale..
Haka kuwa akayi yaje yabawa abbu hkri da sanardashi zai kara aure indai yasamu wacce tamasa,abbu kuwa yagoya masa baya sosai ,sannan suka kira yaseer suka masa Ta's sannan aka kira Yusuf sukace yyi shiru kada yabari Usman d'in yaji maganar yace to ....
Yah Suleiman kuwa tafiya yake besan tana bi.....
Share
📚📚mmn fareesa ce ✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮
(palace of excitation and pleasant writer's)
INA TARE DA ITA
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by mmn fareesa
🅿45&46
NOT EDITED
Yah Suleiman kuwa tafiya yake besan tana biye dashiba har suka zo daf da d'akinsa "kamar ance yajuyo yaganta bayansa tana raba ido..
Tausayinta yaji yasan dashi kadai ta saba" ahankali tace baby xo nan !
Yafad'a had'e da mik'o mata hannu yana nuna mata ta biyosa .....bbu musu tamkar taji ta nufosa ,suka shiga atare .
Zama yyi kan kujera yanuna mata gefensa alamar ta zauna ....kin zama tayi tana kokarin hawa jikinsa da sauri yace stop it...
Hannunsa yasa yazaunar da ita kan carpet had'e da murde mata kunne sosai....kamar yana rad'a yace kidemun haka kina son had'a jikina da naki...mutsu mutsu ta fara had'e da aza hannunta cikin nasa tanason yasake kunnan..wani irin yanayi yaji jin hannunsa anata da sauri yacika mata kunne.,,,
Alama yyita Mata akan ta dena masa halam"yyinda tamasa kuri da ido tana kallon sa tamkar tasonsa.
Hura mata iskar bakinsa yyi ..hakan yasa ta fara kyafta idanunta ta na turo baki...besan sadda yasaki wani lallausan murmushi ba ganin yadda tayi masa irin yadda iftinsa ke masa in yatsokaneta..
Itama murmushin tayi masa..adedenan wayarsa tayi ringing dubawa yyi yaga Dr jabeer ne.
Byn sun gaisa Dr yace gani ak'ofar gidanku.. Cpt yace ok kashigo kacewa mai gadi yakawoka part dina..
Suna gama wayar sai yatsintsi kansa da kinson Dr jabeer yaganta bbu hijab ko d'an kwali,tashi yyi had'e da Jan hannunta yace oya muje kisaka hijab Dr yazo yaduba ki ko?"
Itadai kallonsa take har suka fito suka nufi part d'in Ummi,nan yacewa Fatima ta kamata hijab bbu musu ta kawo akasaka mata..
Wow masha ALLAH ifti tayi kyau sosai shikansa gogan kuri da ido yyimata har sai da Ummi ta ce kuje mana inya dubata kudawo tayi break fast.
"Ahankali yace to Ummi " amma azuciyarsa da tambayoyi fal dan tambayar kansa yake meyasa yake ganin yarinyar nan namasa kama da Angel dinsa?"
Jiki bbu kwari Yakama hannunta sukaje sukasami har Dr jabeer yashigo yazauna jiransu...byn sun sake gaisawa Dr yace masha ALLAH cpt gsky naga tanasamun kulawa sosai to acigaba dan ALLAH. "
Yah Suleiman yace bbu komai zaa cigaba.
Nan Dr yafara aikinsa yyinda iftihal sai botsare botsare takeyi saidai da yah Suleiman yakalleta take nutsuwa..
Bayan yagama dubata"cikin xolaya Dr yace oh cpt naga patient d'in taka tana nutsuwa daka tsawatar mata koda idone ,ma'ana inkakalleta..
Murmushin gefen baki yyi yace oh Dr har kasamana ido...dariya Dr yyi sukayi sallama ,shikuma yah Suleiman yajata dan suje suyi break fast..
**********
Mm zulai ce ta fito dg bed room d'in ta zuwa waiting parlour sbd taji muryar yaseer.
Tun kan ta ida k'arasowa take jifarsa da matsiyacin kallo...yyinda duk yasha jinin jikinsa .
Zama tayi kan 2seeter tana girgiza k'afa afusace tace yaseer kabani mmaki wlh amatsayina na uwar da haifeka kana gani kiri kiri atonamun asiri agabanka baza ka karyata "wato inma naji kunya Nita shafa ko?"
"Ahankali yace pls mm kiyi hkri yawuce ,kema kinsan karyarmu takare tunda yah Yusuf yakamamu yazanyi ne dan ALLAH?"
Afusace tace yazakayi d'in uwarka ,muna fiki to wlh bara kaji dg kai har Yusuf d'in zaku gane shayi ruwane WL....
Da sauri Rukayya ta katseta da cewa pls mama kidaina haka mana,yanxun keko abinda yafaru dazun besama iznah agareki dan ALLAH kidaina nufar kowa da sharri in mgn ta ta yi miki zafi kigafarceni..
Tashi mm zulai ta yi had'e da Jan doguwar tsuka tace dg yau in ina abu kika koma samun baki ban yafemikiba...kallon yaseer tayi tace shasha dakai dani kake zancen ta fada had'e da barin parlourn..
Rukayya dasuke break tayi murmushi mai ciwo hade da nema ma uwarta shiriya,yyinda zubaida na gefe ko uffan bataceba.,,,
BYN KWANA 2
Sannu ahankali cpt yafara sabawa da iftihal wacce ayanxun yake kira da baby,Dan dataji yace baby to tasan da ita yake da sauri zata je gunsa..
Cikin ikon ALLAH kuma duk ta warke ciwon dke bisa kanta da taimakon Dr jabeer..
Ayanxun haka har tasan dakin yah Suleiman koba a kaitaba tana zuwa da kanta taita kallonsa ko yabata sweet d biscuit taci amma dai bata mgn.
Gefe daya kuwa yaseer na nan yasaka idonsa akanta jira yake yasamu dama hakarsa ta cimma ruwa..
Zubaida kuwa yanxun bata Bari suna haduwa da yah Yusuf dataji muryarsa zata gudu ,kuma duk yana ankare da ita soyake yaga iya gudunta..
Sannan itama tana Neman hanyar dazata ma wannan marar hankalin yarinyar illa(haka su mm zulai ke kiran ifti) dan haka kawai take jin zafinta...
**** ***** *****
Abbas ne tafe yana hawayen bakin cikin b'atan masoyiyarsa nah nah dan dawowarsa kenan yasamu Hutu shine yana shigowa garin aka tsegwanta masa lamarin..
Be tsaya ko inaba sai gdn mlm Haruna bbu Neman iso yabanka kai ,hankali tashe"
Yana shiga yasamu baba atine zaune ta yi tagumi, Jidda tayi matashi da cinyarta ,duk tarame tayi baki,kallo daya zaka mata kasan tana cikin damuwa..
Koda taga yanayin Abbas tasan yasamu lbrin batan nah nah ne..
Zama yyi kamar karamin Yaro ,yana kuka had'e da cewa dan ALLAH ina nahnarsa ta tafi?"bazai iya rayuwaba bbu ita..
Cikin kuka atine tace saidai muyita addua baffanta habu shine si
lar komai.
Amma kasan ai su mlm basa ganin ko?"
Abbas yace eh haka nayi yanxun ..........adedenan mlm da kuluwa suka yi sallama acikin gdn.
Da kayansu Niki nik'i ahannunsu,da gudu Jidda ta tashi...
Share
📚📚mmn fareesa ce✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮
(palace of excitation and pleasant writer's)
INA TARE DA ITA!
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story &written by mmn fareesa
Wannan page din nakine my lovely Fadeela dan Fulani nabaki shi hakak malak😍😍
NOT EDITED
🅿47&48
"Da gudu Jidda ta tashi ta fad'a jikinsa tana murnar dawowarsu gd lfy" yinda kuluwa ke kallon atine d Abbas ganin kamar akwai damuwa atare dasu".
Mlm hruna ma yalura da hakan"atine sai gabanta ke dukan sittin sittin sbd batasan shin mlm da kuluwa zasu fahimce taba...
Abbas cikin damuwa yagaisu mlm ya amsa da fara'a had'e da zama shida kuluwa kan tabarmar dke tsakar gidan ashimfide.
Byn sun zauna ,atine itama tahaidasu had'e da tambayar jikin kuluwa mlm yace ta warke sarai bbu damuwa mun godewa ALLAH daya bata lfy...
Fuskar mlm da mamaki yace atine!
Ina nah nah ?"
Tunda Muka shigo bangantaba "wlh tana raina yarinyar nan, amma aiyanxun nima nayi waya sai indunga mgn da kowa wani abirni yacemun nasiya yakoyamun yadda ake amfani da ita.....hawayen d atine keyi yasashi katse maganar"
da sauri yace subhanallahi atine meke fatuwa kke kuka?"
Kuluwa ta karbe da cewa gsky Mlm akwai wani abu daya faru marar kyau da bama nan ,dan tunda Muka shigo naga yanayinsu nasan bbu lfy"
Mlm yace atine dan ALLAH kiyi mgn!
cikin kuka tace yaya nah nah ta bata bamusan inda take ba tund... Azabure mlm yace atineeeeeeeee!kada kicemun y'ata tabata....Abbas yace eh wlh mlm da gskene...
Innalillahi wa inna ilaihir raju un kawai mlm ke maimaitawa"atsawace yace mekike har nah nah dkeda hankali tabata....atine tahau basa hkri had'e da sanar dashi komai daya faru dabasunan.....tun kan ta kai aya mlm ke kuka kamar Yaro.
Azuciyar sa kuwa tunawa yake da amanar da yadauka akan yarinyar nan lallai dole yahukunta baffa habu...
Itama innakuluwa kukan take yyinda Abbas yadaure yana rarrashinsu.
Tashi mlm yyi yakalli kuluwa yace yau nadawo yau kuma zankoma domin na nemota aduk inda take sbd amanar da na d'auka akanta...
Dg Abbas har atine mamakin kalaman mlm suke ,sundaiyi shirune dan suna ko baya haiyacinsa."
Kuluwa na hawaye ta e eh mlm kaje kanemo mana ita ALLAH natare da mai gsky inama fatan alkhairi had'e da adduar samun nassara akan abinda kake nema...
"" Abbas jiki bbu kwari yafita dg gidan had'e da yiwa mlm fatan dacewa,,,
Jidda kuwa kuka take ganin iyayenta nayi gashi mlm yaja jakar kayansa da,zai tafi da ita..
Yakallesu baki daya yace kuyi hkuri kuma kicigaba damun addua nasamu nassara sannan yanxun zanje gidan baffa naga masa mgn in har ba'a gantaba to wlh kotuce zata rabamu dashi !zan nuna masa kuransa gurin na ajiye yan uwantaka gefe..
Atine tace eh gsky kayimasa Ta's da muguwar matarsa delu"
Mlm yyimusu bankwana yana hawaye dan har cikin zuciyarsa yana junta tamkar Jidda y'ar sa.
Gidan baffa yaje bbu ko sallama ya kunno kansa aciki, delu dake tsaye tana shanyar kaya tace oh Ashe kundawo garin?
Doguwar tsuka mlm yyi had'e da cewa bansaniba ina habu mijinki take ne....baffa k'okarin fitowa dg toilet ya katse mlm da cewa yanxun Haruna ni kake kira da habu ko?"
Mlm yace eh baccin habu ko kanada wani sunan ne ?"
Baffa yace kuyimun rashin kunya lokacinkune !amma meke tafe dakai? "Delu ta karbe zancen da cewa ai gara ka tambayesa kaji yashigo mana gd bbu KO sallama sai masifa yake da kumfar baki....
Wani mugun kallon tsana mlm yyimata had'e da cewa ai dole kice haka tunda kunci amabata sbd son zuciya da kwadayi to bari kaji yanxun zanje na nemi y'ata aduk inda take, saidai inhar nadawo kotuce zata rabamu ....kekuma muna mata barikiji kurciyya zanmiki kibata batttttt agarin nan,yana fadin hakan yafice bejira amsar suba ......
Delu kuwa ta tsorata dan azatonta da gske yake, sai raba ido take tana tambayar baffa mlm zai iya mata kurciyya?
" baffa yace ah ah"
Shirudai tayi amma bata yardaba...
************
Yana fita motar zuwa binni yahau said a akayi tafiyar awa4 sannan mlm yasauka akd.
Gurin wani almajirinsa yasauka dkeda gd da matarsa 1suna zaune a unguwr kawo.
Cikin wani daki dke soro aka saukarda mlm bayan yakimtsa yahuta ,yasanar da ayuba dalilin zuwansa..
Ayuba yyi mamaki sosai dg baya yama fatan samun nassara had'e da bashi shawarar yaruk'a nuna pics nata yana tambaya gurare k'ila aganeta mlm kuwa yyi na'am da shawarar ayuba..
Washe gari tun karfe 10am mlm yafa fits Neman iftihal yanata tambayawa saidai me?
Kowa cayake bai gantaba tunsafe yake yawo har dare saidai in lokacin sallah yyi yaje yyi haka yadawo masaukin rai bbu Dadi amma yyi alkawari azuciyarsa in yyi sati ko 2ne zai tafi Kano ko adace tunda rannan ya tambayi atine ko zanbincika duka kauyen tace eh dan haka garuwa zaitabi ko k'ila adace.
Washe gari mlm d ayuba ne Suna gaisawa ,ayuba tace nikuwa mlm inada wata shawara da zanbaka k'ila inkabita atace aga y'ar taka...
Mlm yace to ina jinka mecece shawarar?"
Ayuba yace ina ...
Bana bukatar tanx ko👉🏻❤sharhi kawai nake bukata in kunyi acigaba inbakuyiba kuji shiru..
Share
📚📚mmn fareesa ce✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮
(palace of excitation and pleasant writer's)
INA TARE DA ITA!
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story &written by mmn fareesa
NOT EDITED
🅿49&50
Ayuba yace ina ganin mukai photon ta agdn TV kawai k'ila adace "
Mlm yyi ajiyar zuciya had'e da cewa gsky naji dad'in shawarar nan
taka!muje ka kaini ko ?danni bansan gdn TV na garin nan
ba"ayuba yace bbu komai bara na fito da mashin sai muje inkaika ,kaima ka huta da yawo kana nuna photon ta..
Mlm yace to ngd sosae "nan ayuba yafito da mashin mlm yahau suka nufi gdn TV dke Kd..
**********
Yah Suleiman ne tsaye gaban mirror yana fesa body sprays yyi masifar kyau ammafa fuskarsa bbu annuri dan yau beyimafarki
n angel d'in sa ba ,kasancewar yasaba da yin mafarkinta ko wacce rana amma yau beyiba"
Yuni foam nasa nasojoji yasaka ,yana d'aura belt a k'ugunsa iftihal ta shigo da gudu ta fad'a jikinsa tana hawaye...
d'agota yyi dg jikin sa"cikin damuwa yace dame zanji ne pls dake koda batan iftihal d'ina? "
Kallon bakinsa take amma still tana hawaye "ahankali tasa hannunta ta na nuna masa k'ofar shigo...
Da mamaki yace tabbas wani yaci zalinki har akasamun ke kuka ko ?" Hannunta Yakama suka fito sai yan waige waige take alamar atsorace take....aibasu karya kwanaba sukaga zubaida da Rukayya zubaida tana mata masifa cike da hayayyak'owa...iftihal naganinsu da sauri ta fisge hannunta dg nasa ta zura aguje hanyar part din Ummi "
Atake yah Suleiman yafahimci zubaida ce ta mata mugunta dan yasan halin Rukayya duk a yayan mm zulai ita
ce mai kirki da tarbiya tuni yaji haushin ta dukda sauri yake dan haka yyi gunsu fuska murtuk dama yaya lafiyar giwa balle antabota...
gab dazai karaso yatsinci muryar zubaida tana cewa Rukayya wlh nadai nagayamiki kikasamin haka saina miki dukan danajimiki ciwo wlh ,haka kawai sbd nasa waccan banxar marar hankalin kneeling shine zaki hana ki turata....jin kamshin turaren namiji yasatayin shiru had'e da sauri d'agowa duk atinaninta yah yusuf ne kawai taga yah Suleiman..... Cikin inda inda ta ce yah...dama ...in ...ina wuni yah yah,banza yyi da ita ,cikin husky voice yace me baby tamiki kikasata kneeling har kike cewa zakima Rukayya dukan da kikaji mata ciwo ko??"
Cikin rawar murya tace umhmmm dan ALLAH yaya kayi hkuri "
Tsaki yyi had'e da cewa nibakimun komaiba kibani amsar tambaya ta.,,,
"Shiru tayi ,atsawace yace oya tashi kuyimun fada keda Rukayya muga wa za'a jiwa cowo acikinku?"
Raba ido zubaida keyi ,yyinda Rukayya ko ajikinta dan ita gara ayima sbd kota huta da masifar zubaida ...belt d'in dke daure a k'ugunsa yake kokarin cirewa Aida sauri zubaida ta rarimi Rukayya suka fara dambe yyinda yah Suleiman ke aikin kallonsu,gefen xuciyarsa na son yaje ya rarrashi baby dke kuka kilama bata yi shiru ba....
Murmushi yyi ganin yadda Rukayya yadage suna dukan juna da zubaida duk da dama yanada tabbacin da k'yar zubaida ta iya Zane Rukayya.
Ganin sun jigatu yace su tsaya ,yakalli Rukayya yace me baby ta mata?"
"Ahankali race wlh yaya nata mata komai ba ,itada ko mgn ma batayi ,kawai tasata kneeling tana murde mata kunne ,shine naso nasameta ,na janye baby ,shine takemun masifa.
tana kawowa aya yah Suleiman yace naji zaki iya tafiya" kallon zubaida yyi yace zokimun jump frog.....marairai cewa tafarayi ....wani wawan mari yyi mata tuni tasaki k'ara had'e da dafe kuncinta ta duka had'e da fara tsallen kwad'on..
Tafi monti16tana yi saida yaga takusa fad'uwa sannan yyi tsaki had'e da cewa wlh !wlh!wlh!!
Kinji na rantse ko?
Duk ranar da na sake gani ko jin kimma baby wani abu zaki gane bakida wayo,Mitts yaja tsaki had'e da Barin gurin yanufi side din Ummi..
Ita kuwa zubaida kuka take da rarrafe ta nufi sashensu dan bata ita tafiya har cinyoyinta sin kumbura..
Yana zuwa yasami iftihal zaune kan carpet tayi shiru su Habiba da Fatima na shirin fita zuwa islamiyya dke nan cikin layin kasan cewar yau week end...
Dukawa yyi Yakama hannunta yafito da hand Chief ya share mata hawayenta fuska a tamke yakalli su Fatima yace yanxun inkuntafi kubarta gun wa?
Tunda ummi bata gd tana asibiti"ahankali Fatima ta ce ayya yaya takusa dawowa,kuma Laure nanan(me aikinsu)
Bece komai ba yaja hannunta suka nufi dakin yara ....wata ward rope yabude yafito da katuwar tedy yabata wacce asalinta shine yasiyawa iftinsa ita..
Karba tayi tana murmushi, biscuit da sweet yajawo loka yafito da suyaba ta yanata kallonta...
Ahankali yace baby zantafi office ki kwanta kiyi bacci kinjiko? Kada kifito waje zan siyomiki ice cream ko yafad'a had'e da Jan hancinta...turo baki tayi tana kallonsa murmushi yyi yafice dg part din.
Sadda yafito yasamu duka yaran gdn bbu kowa har mazan ma ,sai mm zulai d zubaida sukuma suna part dinsu,motarsa yashiga yanayin Horn aka bude masa get yaseer yashigo yana kan mashin roba robs.
Hakanan yah Suleiman yaji fad'uwar gaba ganin yaseer yashigo,amma saiyashare yafita kawai.
Shikuwa yaseer cikin gdn ya wuce had'e da nufar pard din mm zulai yasamu tanata tsinewa yah Suleiman tana gasawa zubaida cinyarta....tambayar su yyi lfy?"suka sanar dashi ...
Kallon mm zulai yyi yace Rukayya na ciki ta kamun ruwa? "
Mm zulai ta ce duna islamiyya ,ita inajiranta zataci ubanta tadawo da umminsu Suleiman din ,dan saina mata mgn wlh dan said anyi karamin yak'i agidan nan sbd zalincin yyi yawa shiyaci zalinta Yusuf ma ai basu nahaifamawa ba wlh.
Yaseer yace yo ummin bata nan?
Mm zulai ta ce eh tana asibiti ganin kanwarta nagansu ta window zasu FIta itada shanyayyan mijinta ,shine ubanku marar zuciya yabisu sbd tura kai mitts tayi tsaki...
Cikin jin dad'in ba bu mutane agdn yace ok had'e da ficewa yyi part din ummi.
Ak'ofar Shiva suka hade da Laure MSI aiki zata gd ,gaida ita yyi ya wuce ,itama ta fita tana mamakin me yazo yine?"dan tasan baya shigowa part d'in..
Kutsawa yyi ciki yaga bed room d'in Ummi d abbu arufe yasan basunan ,dakin yara yanufa ,cikin sa'a yasamu iftihal kwance tana bacci .
Murmushn mugunta yyi yace tsintsu dg sama gashashshe yahad'iyi yawu,had'e da rage kayan jikinsa ..
Yadawo dg shi sai boxer D's vest fara yakai hannunsa yajanye pillow d'in da take kwance..
Azabure ta far ka...
Share
📚📚mmn fareesa ce✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮
(palace of excitation and pleasant writer's)
INA TARE DA ITA
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story &written by mmn fareesa
Wannan page din nakune mmn shukra novels &INA TARE DA ITA fans naji dad'in commens dinku na yau yafi na kowane grps ina jidaku over😍😍💋💋 grps d'in da banmusu reply ba da na PC kuyi hkuri nakaranta kuma naji dad'i💃💃 ana mugun tare...
🅿51&52
NOT EDITED
"Axabure ta farka dg bacci tana raba ido"
Shikuwa tsaye yyi yana mata murmu
Shin mugunta,ware ido tayi tana kallon sa dan ita saiyauma tafara ganinsa ..
Sabanin su Fatima data saba dasu"
Hannunsa yasa yashafi fuskarta ya lumshe ido, ita kuwa koda taga ba yah Suleiman bne saita ture hannunsa
Saurin bud'e idanun
sa yyi yaga ta matsa gefe zata sauka dg kan gadon ...hannu yasa ya fincikota had'e da maidata kan bed d'in yasa hannunsa da niyar keta mata Riga...duk da bata haiyacinta tasan hakan ba abune me kyauba sbd bbu Wanda yatab'a mata hakan agdn.
Da sauri ta sa hannunta ta rik'e rigar...shikuwa jiyayi tabasa haushi ...beyi wata wataba yazabga mata mari.....
*******
Yah Suleiman kuwa direct Barack d'in su yanufa bayan ya iso yasamu sojoji yan uwansa acan zaayi meeting ....
Bayan angama meeting d'in yanufi office duk week end ne amma suna zuwa Dan koda yaushe za'a iya nemansu aturasu wani gurin musamman shi daya kasance jarimi.",,,
Bayan yazauna bbu abinda yafa ra ,kawai yaji baby ta fad'o masa arai atake yaji gabansa yafad'i,amma kuma yakasa tashi yana nan zaune be auneba yafa gyangyadi....sama sama yyi mummunan mafarki da baby tana hawaye tana nemon taimako maciji zai sareta...
"farkawa yyi da addua abakinsa ,afili yace kai anya yarinyar nan tana qlau?"
Car key yadauka da mugun sauri yafito bebi takan abokan aikinsa ba dasuke masa mgn yafigi motar da mahaukacin gudu yanufi gd".
Cikin minti15 ya iso gdn ko horn beyiba yabar motar awaje yashigo ciki da sauri kamar zaitashi sama ,burinsa yaje dakin yara yaga lfyar yarinyar nan datake tamkar amana agunsa ...
Saidai tun da yashiga waiting parlour d'in Ummi gabansa ke fad'uwa gab da zai isa dakin yaji ankwallah k'ara da azama yyi cikin dakin....idanunsa suka haskomasa yaseer daga shi sai vest d boxer yana kokarin hawa saman jikin baby... ita kuma dafe da kuncinta alamar marinta yyi tayi kara abinda bata tabayiba!
Cikin karaji yace kaiiiiiiiiiiii!!!azabure yaseer yawaigo wazai gani?
Yah Suleiman ne ke nufosa azuciye ,kallo daya zaka masa kansa allurarsa ta sojawa ta matsa..lolx"
Idanunsa sunyi jajir sai huci yake, iftihal da ta bud'e idanunta sbd sadda yamareta arufe suke da gudu ta nufi gunshi tafad'a jikinsa tana nuna masa yaseer..
runtse idanunsa yyi yabude dan yatabbatar ba mafarki bne"
Tatsarsa yasa yashare mata hawayenta had'e da kokarin zare ta dg jikin sa..
Yaseer kuwa sbd tsabar tsoro saiga fitsariiiiiii!!na zuba lolx🤣🤣 sai jikinsa ke rawa tamkar Akuya taga kura Neman hanyar guduwa kawai yake be auneba yaga yah Suleiman na janye baby dg jikin sa alamar guns a zai iso...adedenan Ummi da abbu suka shigo dawowarsu kenan dg asibiti..runtse ido Ummi tayi had'e da yin salati sbd mummunan ganin datayi koba afadaba kaga yanayin yaseer kasan abinda yaso aikatawa....yah Suleiman dkejin tamkar yahad'iyi zuciya ya mutu yamikawa Ummi iftihal yanufi gun yaseer da yyi sharkaf da fitsari lolx....ihu ya kurma had'e da cewa abbu ka ceceni kasheni zai yi ,abbu kuwa FIta yyi dan yakira Abba d mm zulai sukaga abinda dansu yaso aikatawa...
Wata muguwar damk'a yah Suleiman yyi masa had'e da kaimasa punch a hanci tuni yafashe yana jini .....jansa yyi kamar kayan wanki yafito dashi har compound d'in gdn dan kowa yasan abinda yaso aikawata ,adedenan mm zulai, Abba,abbu,su Fatima da dawowarsa kenan dg islamiyyasuka bayyana agun ."
Yah Suleiman kuwa k'afarsa yasa adede saitin gaban yaseer yataka iya k'arfinsa ,yakoma had'e da harbinsa agurin...😂😂ihu yaseer yyi had'e da dafe gurin yana cewa pls Abba mm kuceceni kada ya nakastani,...yah Suleiman kuwa suburbudarsa yake kota ina duk yakumbura masa fuska da baki...
Duk jama'a gurin sun fahimci komai,mm zulai na ganin inbatayi da gskeba to zai lahantashin,afusace ta kalli Abba tace wato baza ka ceceshiba sai yalahantashin?"
"Cikin bakin ciki Abba yace eh aiba Nina aikesaba".
Afusace abbu yyiwa yah Suleiman tsawa ganin yakira wasu sojoji 2 dake garding gidan yasa summa yaseer jirgi zasu cire masa boxer dinsa yasan hukuncinsu na sojoji zai masa amma ai bbu Dadi ga ubansa baiyi mgn ba dan indai SBD mm zulai to bazai hanaba..
Koda abbu yaga yaki bari afusace yamatsa dab dashi yamaresa ,sannan yah Suleiman yabar gun rai bace dan bahaka yaso yabarsaba dukda ko yanxun baya iya tashi...
Ummi kuwa afili tace hmmm ALLAH yahana d'a kunya ranar gsky!ana kiran wani da yanada dadiro ,wani shi cikin gd ma yaso yabata y'ar wasu andaiyi asara wlh ni banhaifi fasiki ba ,kamar yadda akace Suleiman fasikine yanxun gashi mai maganar ta haifi fasikin aikin banxa kawai...
Mm zulai ta kulu iya kulu da jin bak'ak'en maganganun Ummi ,amma batasan amsar dazata bataba...
Abbune yayiwa Ummi tsawa kan ta bari duk da yaji dad'in yadda ta maidawa mm zulai murtani, had'e da cewa su Habiba daketa kuka su koma cikin gd ..
Mm zulai kuwa gun yaseer tayi ganin yafad'i su mamme ,zubaida takama matashi sukayi part dinsu..
Dama mazan duk basa gdn.
Yah Suleiman kuwa komawa yyi cikin parlourn, zuciyarsa bbu Dadi yasamu baby tana zaune tana kuka d hawaye" ahankali yace baby kiyi hkri kinji?"
Tashi tsaye tayi had'e da matsawa dab dashi,tasa hannunta ga kuncinta tana nuna masa .
Tausayinta yaji yasan gun namata zafi wani mugun tsanar yaseer yaji d mm zulai dan duk itace tabata masa tarbiyya.
Kafin yyi mgn Habiba ta shigo da kuka tana cewa yah Suleiman pls kada kabari a auramun yaseer na tsanesa...
Fuska adaure yace
naji zaki iya tafiya"ai indai ina numfashi bbu ke bbu shi Dan iska lalatacce ........
be idaba yaji baby tace yah ileeeeeeeeeeee!
Share
Kuyi hkuri da typing bbu yawa inada uxine wlh 🙏🏻
📚📚mmn fareesa ce ✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮
(palace of excitation and pleasant writer's)
INA TARE DA ITA!
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story &written by mmn fareesa
Dedicate to all my fans ina alfahari daku kunyi ruwan comments dabaku ta bayiba a page din jiya naji dadi amma kuyi hkuri darashin reply bnida lokaci ina busy nagode🤝🤝
NOT EDITED
🅿53&54
Be idaba yaji baby tace yah eleeeeee!man....maganarsa ta sarke yyimata kuri da ido jin muryarta tayi kama data angel dinsa ga kuma takirasa dasunan data ke kiransa da shi"
Habiba kuwa itama tayi mamaki ,amma batayi mgn ba tawuce dakin yara".
Yah Suleiman kuwa bedena kallontaba hartasake cewa yah eleeeeee!man tanata maimaitawa alamar tafara koyon mgn ......."ahankali yace ke baby kiyi shiru pls kada Kisa xuciyata ta buga kidena kirana da wannan sunan ,yafada kamar zaiyi kuka duk idanunsa sunji jajir dan ta yi bala'in tuna masa da angel d'in sa...... Ummi dake tsaye tana kallonsu dan ta yi sallama baijiba "ahankali tace babana!da sauri yad'ago yakalleta" cikin rarrashi tace kada kabiyewa shaidan da kuma zuciya ka kasa yadda da k'addara ,yanxun ka godewa ALLAH akan kare yarinyar nan dayayi dg gun yaseer dakuma maganar da tafara...ajiyar zuciya yyi yace hkne Ummi ngd ,kigasa mata kuncinta gun da yamareta"bara naje daki naka mata mgni tasha...tsaki Ummi tayi had'e da cewa ALLAH yashirya yaron nan hardasu mari kenan ko?"nan yah Suleiman yalabarta mata mafarkin dayayi akan baby da saurin ziwan dayoyi yasamu yaseer zai mata aika aika..
Ummi tace ikon ALLAH kenan ,dama duk Wanda beyi sharriba to insha ALLAH bazai gansaba "
ALLAH yakara tsarewa"ya amsa da ameen had'e da kokarin barin dakin da sauri iftihal dke tsaye tana kallon su tace yah eleeee!waigowa yyi domin sunan har cikin.ransa yajisa"ahankali yace baby kijira kinji ?"na kamiki magani kisha yanxun !botsarewa tayi tana son fara hawaye bece komai ba yaficewarsa dan tana tuna masa iftinsa ....
**********
Mm zulai kuwa suna shiga daki ta ajiye yaseer kan kujera itada zubaida ,sannan suka sheka mass ruwan sanyi ,yafarka da ihu had'e da ajiyar zuciya ganinsa a parlourn mm zulai "
Zama sukayi fuskarta bbu walwala tace wa zubaida takira mata Dr d'in dake dubasu ,bbu musu takira yace gashinan xuwa..
cikin jin haushin yaseer tace dama kai Ashe ba mutumin kirki bne yaseer?"haka kake ban saniba?"yanxun ai gashi kagani kajamun habaici da gori ga kuma kunya da kai ,gsky ka zo ka canxa Hali...Abba dke tafe zuwa ciki yakarb'e zancen d cewa yo halinwa yabiyo ne ?"
Waye yadorasa agurb'a tacciyar tarbiya?"inbakeba !to bari kiji xanbaki mamaki dg ke har shi sisina bazan kasheba,keda kika azasa a tarbiyyar ki biya masa kudin mgani,nayi nadamar aurenki ZULAI...
Afusace tace haba!ya isa,zakazo kana gayamun mgn ,aikaima kajita indai kunyane ,kuma daka ke cewa nadama ,ainima nayita ta aurenka ba kada komai ,komai saidai ka ta allaka gun y'an uwanka .....zubaida ce ta rufe mata baki had'e da cewa Abba dan ALLAH kayi hkuri kafita banaso kuna sa insa da juna ....."ahankali yace amma fita,ke kuma kisaurari yarki ta miki nasiha.....be idaba Fatima tayi sallama had'e da cewa yaya zubaida kije inji yah Yusuf..
Afusace mm zulai ta ce baki xuwa!Abba atsawace yace wa zubaida ke maza kitafi kiran yayanki kinji ko bakiji ba?"
Tashi tayi tabi Fatima suka fita ,akuma lokacin Dr yyi sallama ,atsatstsaye suka gaisa da Abba yabar gdn dan tyi alk'awarin bazaikashe ko k'wandalaba..
"Mm zulai kuma bayan angama dubasa da rubuta masa ma gani ,taje cikin kudin dashen mutane ta sallami Dr tabasa akasiyoma yaseer mgni."
dan bata da kudi dama abbune kebata kudi duk wata kuma yasallami me ajikinta da 4000k na albashinta ,to yanxun tunda akayi wannan case d'in yakori mai aikin Yakima denaba mm zulai ko sisinai..,,,,
Yah Yusuf kuwa wanki ne mai tarin yawa yatulkowa zubaida ,tana kuka tanayi ga bak'ak'en maganganun dayeta yabomata had'e da dokokinsa,in ta karya dayaitadashine ..
Bayan tagama wankin tasamesa kan kujera tana latsa laptop "tace nagama !bara natafi,kallonta yad'ago yanayi duk saiyaji tabasa tausayi dan idanunta har sun kumbura sbd kuka. "
Ahankali yace jeki wanke fuskarki..bbu musu taje ta wanke ,gefensa yanuna mata yace ta zauna ,bbu gardama ta zauna "cikin isa yace lbri zaki bani yanxun!turo baki tayi tace um um ban iyaba!
Wayarsa ce tayi ringing yana dagawa...da gudu zubaida tabar dakin..
K'AUYE ......
Tun tafiyar mlm kuluwa ke cikin damuwa had'e da tashin hankali sbd batan nah nah dan ma atine na rarrashi
inta..
Abbas kuwa cikin kwana biyune kullum sai yazo sau biyu arana jinko andace !sai ace anadai sauraren mlm..
Bayan kwana2 da tafiyar mlm da dare wani barawo yake gdn mai gari yyi sata akabiyosa ,yaga za'a kamasa ,Aida sauri yadura gdn baffa Habu.
" kasancewar gdn bakin hanyane gun wucewar jamaa"
Yana Shiga ya wuce dakin delu ya ajiye akuyar daya sato dke d'aure sa shaddar mai gari ,kudin daya sato yasa aljihu ya labe yanajin ihun samarin k'auyen da yaran mai gari zasu duro ta Katanga ..
Aida sauri yanufi soro yabude yafice dg gidan.
Baffa kuwa yana dakinsa yana bacci,deluma bacci take batasan an ajieyi komai adakintaba.
Ihun yara da kuruwa yafarkar dasu ,bbu bata lokaci sukaga kaya adakin delu ,atake aka kira mai gari ,yazo kodayaga gdn habu ne kuma akwai azazza atsakaninsu..
Sai yace eh dama ai habu barawon zaune ne ko yafito mass da saurin kudinsa daya turo aka satomasa kokuwa su had'e gaban alkali..
Baffa habu da delu ,mamaki yahanasu mgn,sunajin suna gani za'a zo har gd ayimusu sharri ,lailai duniya.
Afusace baffa yace shibai San maganarba,kuma wlh ko yanada kudi bazai bada ,nan fa akayita rigima har safe..
Akayi kotu,kasan cewar bbu shaidu gashi abun yazo damai garine kuma anga barawon gdn yashiga ga,dan haka akace sune.
Alkali yace ko baffa yabiya kudin 200 ko shida delu suyi zaman gdn yari na wata 3.
Baffa tuni yafara nadamar abinda yyi dakuma ganin ranar mlm da yana nan kuma beci masa amanaba to shizai biya masa kudin.
Sunajin suna gani aka kaisu gdn yari awulakance ,Maimuna nagida zamanta (kishiyar delo) dukda taji tausayinsa..
**********
Yah Suleiman ne dasu abbu da Ummi yaje gaidasu da safe ,suna gaisawa suna kallon TV dke kunne ,kawai sukaga anhasko pic na baby da Mlm Haruna tana kua tana cigiyarta..
Zumbur yah Suleiman yamik'ec tsaye hade da cewa...
Share
📚📚mmn fareesa ce
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮
(palace of excitation and pleasant writer's)
INA TARE DA ITA!
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story &written by mmn fareesa
🅿55&56
NOT EDITED
Zumbur yah Suleiman ya mike tsaye had'e da cewa me nake gani haka abbu ?"kuduba anya mahaifinta ne?"
Abbu yace ah ah dakata ,aibazaiyi karya ba!kuma ai Dr yace indai taga Wanda tasani ko shakuwa da shi zata iya komawa normal...
"Ahankali yace eh yafadi haka"
Amma gsky bazamu je da ita ko inaba ,mujedai mutaho da shi ta gansa k'ila tadawo hayyacinta.
Abbu yace to bbu damuwa muje ma yanxun gdn TV dinko?"
Yah Suleiman yace ,amma gsky inhar karya yamana zan hukuntashi!
Harararsa abbu yyi yace banason raini fa dg gani mlm ne ,karyar me zaiyi? "
Kuma ko munje nizanyi mgn bakaiba.....Ummi ta karbe zance da cewa eh alh tunda dai kayi alwarin ya aureta ,inya gaya masa mgn marar dadi zai iya fasa basa ita!
Yah Suleiman kuwa yacika yyi FAM"besake mgn ba ,abbu yace suje yanxun bbu musu yyi gaba ,byn abbu yyi sallama da Ummi yabiyosa.
Koda ya fito parking space yanufa ,kafin ya isa.....baby data hangosa da gudu ta biyosa bbu Dan kwali akanta tana cewa yah ileeeeeeeeeeee!
"Cak yaja ya tsaya dan yasan itace"
Kokarin fadawa jikinsa take da sauri yarik'e mata hannuwa had'e da hararanta"ahankali yace ke ko?"bakyajin mgn nahanaki gudu da yawo bbu Dan kwali ,amma bakya bari ko?"
Murmushi tayi tana kallon sa, hancinta yaja yace to kiyi mgn manah!"
Turo baki tayi had'e da mik'e hannunta dan ta ja hancinsa ,wato ta rama amma bata kaiwa yafita tsawo,murmushi yyi dan sai yatuna da iftihal ,in yaja mata hanci tasa rigimar sai ta rama dagata yake sama saita rama...
Shikuwa koda yaga takasa ,kwalo yyimata tana y'ar dariya...adedenan abbu ya iso...dab Sosa kai yah Suleiman yyi had'e da bude mota zai shiga iftihal ta biyosa.
Abbu yace ikon ALLAH insha ALLAH tafiyarnan alkhairi ce gareni.....Fatima daya hango yakwalawa Kira tana zuwa yace tatafi da ita ciki.
Bayan ta tafi da ita abbu yashiga motar yah Suleiman yaja motar suka bar gdn .
Bayan isarsu bbu bata lokaci abbu yagabatar dasu atake aka kira number ayuba (Wanda sukazo tare da mlm)
Akace suxo yanxun angano yarinyar. "
Mlm da zumudi had'e da murna ,suka iso gdn TV din.
Bayan sun gama gaisawa da juna ,abbu yasanar dashi inda aka tsintseta da lalurarta,data samu da fad'ar Dr duk yasanar da Mlm..
Salati kawai mlm keyi ,yana hawaye had'e da mmkin taya hakan yafaru?"
Abbu yace suje yanxun in ALLAH yasa yasamu lfy zaiji komai dg bakinta...
Yah Suleiman da tunda suka gaida baiyi mgn ba sai yanxun yace amma taya kayi sakaci da ita har aka mata irin wannan dukan ?"tana mace....
Mlm yace ah ah d'an nan lbrin da tsawo ne ,mujedai naganta...
Nan suka fito bayan yah Suleiman da abbu sunyi signing a wani file .
Mlm da ayuba na gdn bays ,abbu da yah Suleiman na gaba da haka suka iso gdn ...
Suna fitowa dg motar ,byn yyi parking mlm yace oh allahu akhbar nah nah wai tana gdn nan..
Azuciyar yah Suleiman ya maimaita sunan yace nah nah kuma?"
Tun kan su ida isowa parlourn Ummi ,abbu yakirata yace tafito d baby nan gasunan zasu shigo...
Yah Suleiman ne gaba ,sai abbu yyinda mlm na bayansa sai ayuba karshe.
Iftihal najin kamshin turaren yah Suleiman zumbur ta mike tsaye had'e da nufaso.....saidai me ?"
Kawai taga mlm yyi tsaye had'e da kureta da ido....kallonsa take kuri zuwa can tadafe kanta dake juyawa ta kwallah wata razanan nar k'ara .
Tayi luuuuuuuzata fadi ,cikin zafin nama yah Suleiman yatarota ta fad'a jikinsa.....
Kuyi hkuri da wannan.🙏🏻🙏🏻
Share..
📚📚mmn fareesa ce✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER 'S ASSO..🏮
(palace of excitation and pleasant writer's)
INA TARE DA ITA !
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by mmn fareesa
🅿57&58
NOT EDITED
Tayi luuuuuuuuu zata fadi,cikin zafin nama yah Suleiman yatarota ta fad'a jikinsa...
Gaba daya yan cikin parlourn kallonta sukeyi"ahankali yah Suleiman yaduba yaga ta suma....wayarsa yafito yakira Dr jabeer ,yyinda yasanar da shi komai. "
Cewa yyi ayayyafa mata ruwa yanxun.
Bbu musu yah Suleiman yafada musu aka kawo ruwa acup mlm yyi addua had'e da watsamata afuska.
Wata nauyayyar ajiyar zuciya tasaki had'e da dafe kanta ,ta ware manyan idanunta farare Ta's a silin dakin.
Zuwa can tafara kallon dakin da mutanen dke cikin sa,mlm kuwa yyimata kuri da ido yanata adduar ALLAH yasa tawarke."
Juyowa tayi jinta jikin mutum...caraf sukayi 4eyes da yah Suleiman ..... "Ahankali komai yadawo mata nadukanta da baffa habu yyi da muciya .
Da azama tajanye jikinta dg jikin sa ,azuciyarta tana cewa ko wanene wannan?" Har Abba yabarni jikinsa...muryar mlm taji yace nah nah ta kiyi mgn dan ALLAH..
Saurin matsawa tayi had'e da kallon su abbu "ahankali tace Abba!inane nan?" Kuma suwanene waddannan?"ina baffa habu da inna delu?"
Yah Suleiman daya tsintsi kansa da jin fad'uwar gaba sakamakon jin muryarta azuciyarsa yace tacika tambaya."
Mlm yyi ajiyar zuciya yace to masha ALLAH Alhmdllh muna godiya ga ALLAH dayabaki lfy..
Abinda nike so kigane,kuma ki fahimta shine ki k'ara yadda da ikon ALLAH kikuma kara imani!wasu yan satittika dasuka wuce antsintseki abakin fita dg kauyenmu kamar matatta.
Jina jina ,wannan bawan ALLAH ne yyimiki komai yakaiki asibiti yamaidoki gdn iyayansa ,byn suntabbatar da kinyi loosing na memory dinki.
Kinzama tamkar yarinyar goye, sai yadda akayi dke,yafada had'e da nuna mata yah Suleiman dsu ummmi..
Hawaye kawai nah nah keyi ....yyinda Ummi keta kallonta tana son tagano dawa take mata kama?"
"Ahankali nah nah talabarta musu tun dg farkon haduwarta da mai gari da zuwa dukan da baffa yyi mata..
Mlm yyi ajiyar zuciya afili yace biri yyi kama da mutum ,dama shine silar jefaki a wannan lalurar?
Zan koma gd kotuce zata rabamu ,wato shine azatonsa mutuwa kikayi yakaki ya yar.."
Duk su abbu sun tausaya mata ganin yar yarinya da ita tashiga halin kuncin rayuwa.,,,,
Mlm yalabartamusu baya gd hakan ta faru,byn yadawo yasamu labarin ba'a gantaba shine yajiyo xuwa dawowa nemanta.
Nah nah ta dago kai da niyar mgn caraf suka had'a ido da yah Suleiman azuciyarta tace masha ALLAH amma afili saita bankomasa harara,had'e da murguda masa baki...
Cikin shagwaba tace to nidai Abba alokacin dabana lfiyar badai shine ke mun komai ba?"kamarsu wanka ....mlm yyi murmushi yace eh mana shike miki harda tsarki ma,yafada cikin sigar tsokana.
Turo baki tayi ,kamar zatayi kuka..Ummi ta karbe zancen da cewa ah ah y'ata wasa abbanki yake miki nike kula dake...
Murmushi nah nah tayi tace to mama nagode sosae ALLAH yabamu ladar...suka AMSA bakidaya.
Yah Suleiman kuwa ya cika yyi FAM tamkar yafashe ,azuciyarsa jin haushin nah nah yake kan tace waibashine ke kula da itaba sadda bata lfy ,amma yasha alwashin zata gane kiranta zai mata hankali ,harwanima harararsa take ,haba zai kamata.
Yatsina fuska yyi had'e da tashi tsaye ...abbu yace ah ah kajira mana agama mgn agabanka"ahankali yace pls abbu zanje na watso ruwa ne ..
Abbu yace to jeka ....Dede gun datake yabi had'e da fakar idanunsu yataka mata kafa....iya k'arfinsa yyi saurin ficewa dan yaga ma yadda shagwababbiya ce ita!
Abbu yace to masha ALLAH mlm ina Neman alfarma biyu agunka !
"Mlm yace haba alh aibabu ita atsakanunmu "
Abbu yace inason da farko kabawa Dana auren yarinyar nan inba'a mata mijiba"sannan inaso kabarta anan bazai ta koma kauyeba ta ida warwarewa ..
Mlm yyi ajiyar zuciya yace kafin k'arfin komai alh aguna nabaki auren ta Amma inaso kuje har kauye kuyi bincike akanmu sannan kuje can kunemi auren ta.
Nima gobe zan koma insanar dasu ko hankali nasu ya kwanta.
Barinta kuma shima na yarda ,dg baya nazo da mai dakina da yar uwarta suganta..
Abbu yace masha ALLAH gsky mungode sosai da halarcin dakamana wlh...mlm yace bbu komai kuncancanci fiye da haka aguna..
Nah nah kuwa haushi taji na badata d mlm yyi bacin yasan Abbas ta keso tuni hawaye suka cika idonta..
Ummi kuwa kiranta tayi tadawo kusada ita ,tafara bata labarin Fatima da Rukayya alokacin da bata lfy sun shaky da juna..
Cikin farin ciki tace suna INA?"
Ummi tace suna dakin yara!
Murmushi tayi tace to nima zanje...abbune yakatse su da cewa ,
to bara mlm akaina sashen baki ka huta ko?"
Mlm yace ah ah abarshi wucewa zanyi masaukina....nah nah tace Abba nidai um um natsaya anan d'in.... Kafin mlm yyi mgn yah Suleiman yyi sallama yashigo cikin shirinsa da kakinsa ajikinsa yyi masifar yin kyawu ..suna had'a ido da nah nah yabankomata harara saurin dauke kanta tayi dan takatan da yyi dazun taji jiki."
Azuciyarta tace oh Ashe sojane ,nikadama yaharbeni da bindiga ,amma yanada kyau aradu...
Jin datayi mlm na cewa to bara naje can din ,had'e bin bayan yah Suleiman dke kokarin fita ,da sauri tace Abba nah ina yah Abbas yake?"
Wani irin haushi yah Suleiman yaji da tambayar datayi ,to wanene Abbas yafada azuciyarsa ?"
Wata zuciyar tace oho me ruwanka tunda basonta kakeba..waigowa yyi yanadon suhada ido da ita amma taki yarda..gaba yyi ganin tana mgn da Mlm ..
Har masaukin baki yah Suleiman yakaishi sannan yashiga mota yabar gdn..
Ummi kuwa kiransu Fatima tayi ,suka hada break mai nice aka kaiwa mlm ..
Sai nan nan suke da nah nah wacce ita tunda tagansu take k'aunarsu ...
Tuni suka wuce dakin gara suka Shiva bata Latin yah Suleiman da irin kulawar daya bata sadda bata lfy ,sun kuma gaya mata bayason raini ko kadan.
Itadai jinsu take dan said taji ita bata sani tsoronsa .
Break sukayi sunanta bata labarin gdn harda batan iftihal da tafiyarsu momi amma basu sanar da ita yadda yah Suleiman keni da iftinsaba..
Bayan sun gama Fatima ta sa ta ta yi wanka had'e da wanke kanta ,suka mata meke up ,tasaka doguwar Riga gown pink ,masha ALLAH tayi bala'in kyau.
Fitowa sukayi suka rakata gunda mlm yake,sannan suka koma cikin gd.
Azaune tasamesa ,nan suka sake gaisawa yashiga yima ta nasiha da tuni akan rayuwa had'e da hakurin zama da mutane.
Ahankali tace wai Abba d gske nan zakabarni?"
"yace eh gsky" sbd banaso kisake komawa kauyen nan gsky kuma dan ALLAH kuyimun biyayya dukda ke yarinyace dudu shekarunki 15 ne amma musulunci ya yarda namiki aure..
Hawaye takayi ,mlm yace kiyi hkri kinji?"insha ALLAH auren nan alkhairi ne gareki..
Mutanan nan sun mana komai arayuwa basu nuns komai garemu ba ko San in suwanene mu sukace inba dansu aurenki ,aiko sunyi ,kuma nafahimci sunada kirki da daraja dan Adam tun dg kanki,shiyasa nabasuke ,duk da haka nima zanyi istihara nanemi zabin ALLAH nakumasa ayuba dke d'an gari yyimun bincike dukda na yarda dasu ..
Ahankali tace to Abba !amma naso inkoma gd wlh yace bbu damuwa zanxo miki dasu su ganki insha ALLAH..
Firar su suke ta yi gwanin shawa'a ,batabar dakinba saidai aka kira azhar tukum sukayi sallama ta nufo sashen Ummi..
Samun Ummi tayi tana share parlour ,ga dining table nan anshirya abinci samansa..
Da sauri ta karbi sharar ,Ummi na cewa ki bari kinji ,amma ta Karba ta share Ta's tayi mopping ,sai sannu Ummi ke mata azuciyarta tana yana tarbiyyarta.
Tambayarsu Fatima tayi Ummi tace suna dakinsu suna bacci..
Murmushi tayi tace bara natadasu muyi sallah,Ummi tace eh dakin kyauta dan lokaci yyi,nan ta nufi dakin yaran yyinda Ummi ta wuce dan yin tata sallar.
Tana sjiga ta tarasu ,duk sukayi arwallah suka yi sallar ,suna gamawa ,nah nah tafara karatun alkur'ani mai girma cikin sweet voice dinta mai zaki tana fidda hartufa cikin hafshar Wanda ke waiting parlour yanaji..
Su Fatima sukayi mata kuri da ido ganin duk karatun nan datake dakane bbu littafi ,azuciyarsu sun yaba da iliminta..
Yah Suleiman da shigowarsa kenan ,kunnensa yajiyomasa zazzak'ar muryarta tana rera karatun alkur ani mai girma..
Ummi ya kalla had'e da cewa Ummi wake kara tun nan cikin yaran nan ?"
Ummi tace hmmm baby ce fan"
Yatsina fuska yyi .had'e da cewa ina daki akaimun abincina acan".
Ummi tace to ,nan yafice yana mamakin baby azuciyarsa ..
Baby nah nah bata ida karatunba saidai takai aya ganin yadda su Fatima ke santin muryarta.",,,
Fitowa sukayi parlour ,Ummi ta mikowa baby basket had'e da cewa ungo kikaiwa yayanku yana dakinsa...
Jikinta na rawa ta Karb'a dan batasan yin musu da Ummi ,"ahankali tace inane dakin.?"
Fatima tace muje narakaki.
Jikinta sai rawa yake ga fad'uwar gaba yanaji ,suna fita tace amma dan ALLAH ki kaimasa sai najiraki ko?"
Fatima tace um um bbu ruwana wollah ,kadai kijamun yatattakani ,tunda ke aka aika kije wlh zaifi sauki .
Adede nan suka iso d'akunan samarin gidan ,ta nuna mata dakin farko tace nan ne nasa..
Gabanta na dukan Tara Tara tanufi k'ofar had'e da murdawa.
Tashiga tayi sallama..
Share
📚📚mmn fareesa ce ✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮
(palace of excitation and pleasant writer's)
INA TARE DA ITA!
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story &written by mmn fareesa
Wannan page din nakine beauty baby kiyi yadda kike so da shi inaji dake irin totally dinnan😍😍
🅿59&60
NOT EDITED
Tashiga tayi sallama amma tanajin tsoro azuciyarta!
Karewa parlourn kallo tayi ta hango sa kan 3 seeter ya kishingid'a yana karanta jarida,sanye yake da farar jallabiyya ,azuciyarta tace oh mutumin nan akwai jinkai kodan yaga yanada kyau !oho..
Sake maimaita sallamar tayi..can ciki ciki ya amsa yana wani had'e rai.
Ajiye masa basket d'in tayi gabansa"ahankali tace gashi inji Ummi!
Beyi mgn ba ita kuma ta juya dan tafiya...keeeeeeeee!baby xonan"yafada tamkar bashi yyi maganarba.
Tunani take azuciyarta wacece baby ?"ko watace me suna hakan adakin ,tafiyarta tacigaba da yi hartakusa kaiwa k'ofar fita atsawace yace kikasake kika fita bada izinina ba zaki gane kuranki...
Turo baki tayi cikin shagwaba tace Toni ai basunana baby ba ,nah nah nisunana .
Tsaki yyi yace da hakan kowa ke kiranki agidan nan ,dakuma hakan zaacigaba da kiranki ,kuma kik'i amsawa kiga yadda zanyi dke yar kauye kawai da ita kazama me kashin kwance....
Ai tuni baby ta fashe da kuka da dire dire ita wlh batasonson tunda yake cemata mai kashin kwance.
Dariyar data taso masa yadanne yace eh ance me kashin kwance kije ki tambaya kiji aikinayi kullum sai na wanke miki kashi da asubar fari shine dankin samu lfy kike wani iyayi ko?"
Harararsa tayi had'e da murguda masa baki tace eh d'in aidai konayi ba ahaiyacina ne ba ko?"kuma ni bansanka yah Abbas nikeso yafika s....tsawar dayyimata ne yasata yin tsit.
Cikin kakkausar murya yace keeee!dakata inkika sake maganar wannan dan kauyen me yellow d'in hakoran nan xanbaki mamaki sokuwa dke nima ai basonki nikeba dazaki birgeni ,shine kicewa mlm bakyason auren dazanyi farin ciki da hakan,Dan inba my angel d'ina ba bbu wata macen dazanso har abada koda zanso wata toko Rabin son danikewa iftina bazata samu ba.
Batayi mgn ba amma tatsintsi kanta daji n haushinsa ,juyawa tayi dan tafiya ta murda k'ofar... Wani Jan kwata kwaren kadangare yyi saurin shigowa kafin ta fita...
Kara tasaki had'e da juyowa da gudu ta fada jikin yah Suleiman tana cewa wayyo zanmutu dan ALLAH yaya kada kabari yayimun wani abu....da sauri yace ke ki nutsu ki dagani Nina fitar dashi sai sani ihu kike mana!
Cikin shagwaba ta ce to kaini ciki ko gurinsu Fatima dan ALLAH kaji?"
Lumshe ido yyi dan saita tuna masa da iftinsa itama tsoron kadangare take yi sosai.
Hannunsa data girgiza yadawo da shi tunaninsa ,cikin kuka tace kayi wani abu yanafa cikin dakin nan!
Cikin mutuwar jiki yace ke baby ki cikani ko!cikashi tayi tana hawaye sai kuma yaji tausayinta..
Cikin rarrashi yace bazaimiki komaiba !make kafada tayi tace um um nikafitar dashi yanxun pls.
Nuna mata wata k'ofar yyi yace kishiga na koresa inba hakaba kekika sani..
Bb musu ta Shiga ciki,Ashe bed room d'in sa ne ,azuciyarta ta yaba da tsabbartasa ,zama tayi ko ina sai kamshi yake ita kanta jikinta kamshin turaren sa yake.
tafi minti 15zaune kan bed din sa...yashigo da sallama yace oya matsoraciyya kifitomun adaki kin wani zaunamun a saman bed .
Bata ce komaiba ta fito gun basket d'in ta nufa tayi serving nashi..yanata mamakin ta tana yar kauye harta iya serving d'in mutum inzaici abinci..
Zama yyi kan carpet ta ajiye masa gabansa had'e da zama kusa da shi sai sukayi tamkar mata da miji...
"Ahankali yace ke kinci abincin?"
Bata kallesaba tace ah ah"
Yace to muci tare kinjiko?"
Ba musu ta jawo spoon suka fara cin abincin ,sai tsakura take ,yyinda yaketa cin abincin sa hankali kwance .
Can tace yayaaaaaa!
Kallonta yyi ,"ahankali tace nakoshi!had'e rai yyi yace ah ah tare zamucinyesa dama bakison cin abinci ko?
Cikin shagwaba tace dan ALLAH kayi hkuri wlh na koshi kuma zantafi gun su Fatima ...
Beyi mgn ba yaci gaba da cin abincin sa.
Har yagama sai turo baki take ,tashi yyi yace ki gyara gurin yanxun kigyaramun dakin...
"Ahankali tace to amma inna gama zantafi " had'e rai yyi yace oh baby kin rainaniko?"
Cikin kukan shagwaba ta ce ah ah yaya kadafa anemeni,juyawa yyi yana tafiya yace Toni na rikeki ne?"
Batayi mgn ba yyi ficewarsa ,tashi tayi ta gyara parlourn da bed room d'in, byn tagama ta kwaso kayan abincin ta nufo part din Ummi ta zauna anata fira da ita...
Bayan an gama sallarla'asar ta fito gun mlm dketa tunanin koya fadawa su abbu wacece nah nah ko yayi shiru.
Abinda yake gudu shine kada suce sun FASA auren sannan ita nah nah tashiga damuwa intagano ko ita wacece...muryarta yaji ,yyi ajiyar zuciya suka k'ara gaisawa.
Bata jimaba ta fito ,tana fitowa tahangi yah Suleiman yashigo gidan cikin shigar kananun kaya yyi masifar kyau da gudu ta nufesa.
Daure fusaka yyi had'e da cewa wai miyasa baby bakyajin mgn?"
Ahankali tace oh yaya menayi kuma?"
Harararta yyi yace ban hanaki guduna!
Cikin yarinta tace to aibansan kahananiba sai yanxun ,amma nadena.
Yace yanxun ina zaki?
Tace baby,dama kaina hango nazo inma oyoyo, murmushi yasubuce masa yace hmmm abinda ke sannu d zuwan nan baki iyaba balle gaisuwa sai rashin kunya ni munbata dake..
Cikin shagwaba ta ce to ai zandunga gaidakai,kuma bakaine ke tsokanata ba ,amma bazan koma yimaka rashin kunyaba!
Yatsina fuska yyi yace hmmm kima sake kiga yadda zanyi dke oya muje kinwani tsaya haka!
Batace komai ba sukajera suna tafiya "murya qasa qasa tace yaya ina wayarka?"
Beyi mgn ba yafito da ita dg aljihu yace gata.
Murmushi tayi had'e da karba tace game zaka sa mun nayi!
Kallon ta yyi yace ina kika kiyi game ?"tace yo yah Abbas yanada waya yana samun nayi tun....katseta yyi da Jan doguwar tsuka dan besan daliliba inta ambaci Abbas yakejin haushi.
Fuska daure yace bani wayata"sannan kika koma fadar Abbas gabana wlh xanbaki mamaki.....yafada yana huci.
Ita kuwa harta fara hawaye ,cikin kuka tace to ga wayarka kuma insha ALLAH bazan koma cewa kabaniba ,tana fadin hakan da sauri ta tafi tabarsa tsaye gurin.
Gaba daya saiyaji tabasa tausayi wato fushi tayi da shi kenan.
Duk sai yaji bbu dadi danko ifti baya bari tayi fushi da shi,gashi harda kuka take ALLH yasa kada ta fadawa su ummi
.