← Book details Ina Tare Da Ita Pary 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 1 OF 6

Gabatarwa

Ina Tare Da Ita Pary 1 Complete Hausa Novel · about 113 min read

AWESOME WRITER'S ASSO..🏮


(palace of excitation and pleasant writer's)


INA TARE DA ITA !
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story &written by mmn fareesa


GARGAD'I..
banyarda wani ko wataba yacanxa mun novel ta kowacce siga in kunne yaji jiki ....

Godiya
Alhmdllh ALLAH nagode maka daka bani damar kammala novel d'ina gashi d cikin ikon ka zan fara wani tsira da aminci su tabbata ga shugabanmu annabi Muhammad (S A W)da alayansa d sahabbansa ..ameen.


GODIYA2
ina mika d'unbun godiya ta ga masoyana abun alfaharina aduk inda kuke sakunanku na riskata da masu kirana duk ina tare da Ku duk runtsi nagode sosae ina muku fatan alkhairi🤝🤝

ABIN LURA..
Kudunga d'aukar abubuwan da suke da amfani aciki ,kuna kuma yin watsi da marasa amfani...

Dedicate to my lovely dala 😍

BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM

Not edited

🅿1&2


Kyakkyawan saurayine d'an kimanin 2o years janye da trolley dinsa ,yamurd'a k'ofar parlourn yashige...sallama yyi ,bayan yashiga "Ummi dke zaune tana kan kujera tana lazimin marece "
Cikin fara'a ta amsa sallamar tana murmushi had'e da cewa babana Kaine kadawo da marece haka?"bbu ko waya ?"hmmmm da iftihal tasani nasan bazataje islamiyyaba!
Murmushiyyi Wanda yakara fito masa da kyansa dan dariya da murmushi suna masa wuya had'e da zama kan one seeter, cikin sweet voice insa yace Ummi nafiso namuku surprise ne shiyasa dan inga my angel d'ina zata yi murna sosai inta ganni!"
Ummi tace hmmm ai kasan dolene tayi murna dan kwana 2nan dabakanan tadamemu d rigimarta da y'an koke kokenta ita sai andawomata da yah ile d'inta!"
Lumshe idonsa yyi yana sauraren Ummi jin tace ai jiya yaseer yasakata kneeling &hans up ...azabure yabud'e idonsa,cikin husky voice yace whatttttttttttttt?"oh dama zalinta sukeci inbana gidan?yafad'a cikin huci..Ummi kuwa tayi danasanin fad'ar wannan yar maganar ,amma saitayi kicin kicin d fuska tace ah ah kasan bana son fitina ko?"daga dowarka gaka d zuciyar tsiya ai abun ya wuce ko sokake kayi masa wani abun uwarsa daba mutunci ne da itaba abun yadawo kaina .....kafin yah Suleiman yyi mgn iftihal tashigo parlourn d gudu .

Tana cewa yah eleeeee!kana ina?"

Wani lallausan murmushi Wanda yafito masa da kamalsa yasakarma iftihar yarinya yar kimanin 5years.

"Ahankali yace my angel gani nan " fadawa tayi ajikinsa tana dariya d murnar ganinsa ,kafafunta ta aza masu kura data tako waje ajikin fararen suit d'insa tana kokarin hawa kan cinyarsa ...Ummi dke ta kallonsu ta lura d sauri tace oh iftihal kafafunki d datti kada kib'ata masa kaya....tun kafin ta ida k'arasa maganar gogan yyi kicin kicin da fuska had'e da cewa to minene Ummi inta batamun ai sai nacanza waso ko my angel d'ina yafad'a had'e da kallon iftihal data ke kokarin tura masa big bomb d'inta dke jage jage da yawu atsabtataccen bakinsa...

"Bubu nuna k'ya ma yabud'e bakinsa tasakamasa ya tsotsa had'e da lumshe ido " cikin yarinta iftihal tace yah kasan ina islamiyya natunoka ,cine na ,yagemaka ,kacan ina jidakai ko ?"ta fad'a cin gwarancinta irinna yara Wanda ko mommy da ta haifeta wani lokacin bata gane gwarancinta,sabanin yah Suleiman dako uhumm tace yasan metace ..

Murmushi yyi had'e da mik'e wa tsaye yadaga iftihal yana juyi d ita yace my angel muje kirakani part din mommy nagaida ita sai muje part d'ina mu kwance jaka saiki karbi tsarabarki ko?"cikin jin dadi tace eh yah ile muje amma kada kabawa su yah yaseer d yah zubaida dukana suke yi .....

Ummi data zama yar kallo tun cewarta kada ta bata masa kaya ,bata sake mgn ba kuma bataji haushin kalamansa ba sbd Inda sabo sun saba da ganin yadda ya shagwaba ta yake kulawa d ita sosai akan sauran kannansa "ahankali Ummi tace kai iftihal banason sharrifa yaushe ne suka dakekin?"

Fuska bbu walwala yace no Ummi barni dasu ,bara muje in Yusuf yashigo yanxun yashigarmun d trolley na ciki....yana fadin hakan yafice dg parlourn yanufi part din su mommy wato mahaifiyar iftihal..

Itadai Ummi baki budetabisu d kallo har suka fice ,afili tace hmmm yaro yaro kenan ai gara dakake karatun soja dan wannan zuciyar taka tayi yawa ,banaso kajamun abun mgn dan zulai zata iya komai akan y'ayanta sbd dama ita ta b'atasu ..

Tun ahanya yah Suleiman yake tambayar iftihal dabaya gida dawa dawa yaci zalinta mgnar dai dayace yah yaseer d yah zubaida sai kuka mama zulai (wato mahaifoyarsu yaseer din)tana hararanta ko ta koreta intaje bangarensu.tsaki yyi "ahankali yace ki barni dasu aibasu son nadawoba ....bai rufe bakiba yaga zubaida ta taho d guda zatabi corridor dayyi hanyar sashensu...cikin faraa tace yah Suleiman ina wuni ?" Adakile yace lfy had'e da bankomata harara sum sum ta wuce kuma yyi alkawarin bazaije part dinsu dan dama shima mama zulai na nuns masa k'iyayya azahiri ,a masjeed yanxun inyaje sun hadu d abban yagaidashi (wato mahaifin su zabaida kenan)

Ya na sabe d ita sukayi sallama acikin parlourn mommy, wacce take a dining area tana shiryawa Daddy diner ,taji muryar na hannun damar NATA dan duk cikin family bbu Wanda takeso kamar yah Suleiman ta shagwabashi ko abinci agunta yakeci hakan kuwa ba karamin haushi yake ba mama zulaiba..

Cikin fara'a tace Oyo yo my son daukar yaushe ?"cikin fara'a da jin dad'in yadda take kulawa dashi yace yanxun nan mommy, tace oh shine kokamun waya ko?"zama yyi d iftihal ajikinsa yace nafiso nayi surprise dinkune.

Mommy ta ce hakane y hanya ?"sannu kaji !to ke kuma chiween gum daga dawowarsa zaki fara matsa masa ,d'agasa kibarsa yahuta dama kodana cewa Usman kina ina?yace kina part din Ummi ,Ashe da kina can kin matsa masa d rigimarki !had'e rai yah Suleiman yyi yace gsky ni zan dena shigowa part din mommy ,tunda kema kina matsawa my angel.

Murmushi mommy ta yi tace hmmm ai nidakai bata baci atare dai iftihal ta gammu ,has an ai bakason laifinta amma kayi hkuri ,kaje kayi sallar magarib dan yanxun anyi kira sai kazo kayi diner ko my son? "

Tashi yyi yazaunar d iftihal had'e da yima ta rad'a sukayi dariya itadashi sannan ya fita.

Mommy itama dai murmushi n tayi,tacewa iftihal my daughter kije kiyi sallah..


Share...

mmn fareesa ce✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)


INA TARE DA ITA !
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


Story & written by mmn fareesa

Not edited

🅿3&4

Bbu musu iftihal ta ta shi ta nufi bed room d'in mommy ,ita kuwa mommy tana ida hada kayan abincin ta wuce ciki abinta danyin sallar tata..

Amasjeed kuwa yah Suleiman bai fitoba saida akayi isha'i ,bayan yafito iyayansa wato daddy, Abba d abbu(mahaifinsa)
Cikin mamakin ganinsa daddyn iftihal yyi hugging nasa dan sun shak'u kuma yana jidashi sosai ,yadda sukayi sabo dashi ko abbu mahaifinsa basuyi sabo haka dashiba.
"Bayan sun gaisa suka nufo gd ,yyinda daddy da yah Suleiman suka jera suna tafe suna fira tamkar abokai har suka iso bakin tangamemen get d'in gidan kowa yyi gun da zashi...
" daddy d yah Suleiman suka nufi part d'in mommy tun kan su isa waiting parlour yafarajin kukan iftihal d sauri yyi ciki har yana tuntub'e...iftihal na ganinsa tasake barkewa d kuka had'e da fadawa jikinsa ,sab'arta yyi duk yawani rud'e yana cewa lfy my angel? "Waye yasakaki kukane?" cikin shagwaba tace yah Usman ne !adedenan daddy yashigo yyi sallama had'e da zama yakallesu cike da birgewa ,azuciyarsa yanajin son d'an d'an uwansa nasake shigarsa d k'aunarsa dan yah Suleiman yana nuna kulawarsa sosai akan familynsa...murmushi yyi ganin yadda yah Suleiman keta faman rarrashinta yana cewa zai ma Osman hukunci..afili yace oh iftihal yanxun indai yayanki na gd mantawa kike damu sai inbaya gd kikasan damu ko?"adede nan mommy ta karaso had'e da trey d'in abinci ta ajiyewa daddy ,ta karbe maganar da cewa hmmmm hkne alh gashi nan dg dawowarsa ma taki barinsa ya huta ....shidai gogan beyi mgn ba dan dama yawan maganarsa saida iftihal yakeyi...mommy takallesu tace kuje kuyi diner"ahankali yah Suleiman yace ina Osman mommy? "Ajiyar zuciya tayi tace ikon ALLAH to nasan wannan sarkin rigimarce ta had'a ka dashi ,text book nasa da ta yaga fa ....yah Suleiman bece komai ba yaja hannun iftihal suka wuce dining area yaja hujera yazauna hade da azata kan cinyarsa ,yyi serving nasu a plate daya be fara Ciba saida yafara feeding dinta tukum..
Yayinda daddy da mommy ke kan tsakkiyar carpet suna fira daddy yanacin abinci..
Iftihal ahankali tace yah ile naji dadi da kadawo amma kada katafi kabarni kaji?" Shiru yyi beyi mgn ba, turo baki tayi cikin yarinta tace ni nama bata dakai tunda kamun shiru....kafeta yyi daidanunsa ,murya qasa qasa yace no my angel kada kiyi fushi dani kinsan bana mgn in ina cin abinci ko?"murguda baki tayi tace toba na mantaba....da haka suka idar yasabota sukayo gunsu mommy "ahankali yakalli mommy yace pls mommy kihada ma my angel ruwan dumi amata wanka yanxun zan maidota naji garin da sanyi...cikin sakin fuska mommy ta ce to shikenan my son nan yah Suleiman yafito sukayi part dinsa ahanya suka hadu da mama zulai wani mugun kallo ta watsa musu hade da Jan doguwar tsuka, afili tace wahalalle...tsab yah Suleiman yajita, amma saiya shareta suka wuce abinsu....

Asalin labarin

****** ****** ******

Mlm mamman cikakken dan adamawane bafulatani ne gaba d baya, yana zaune d matarsa d'aya da y'aya 3 musa abdullahi,Ibrahim bashida wata Sana'a sai kiwon shanu ,bayan Musa yatasa yasakashi makaranta lokacin d yagama primary skul yatafi secondary skul asannan asaka saka sauren k'an nansa suma askul d'in.. Cikin ikon ALLAH Musa yagama yaciba d karatu shida yan uwansa har yagama yasamu aiki agarin Kaduna ,yakoma can da zama sai week end yake zuwa daga baya yahadu da binta (Ummi)suka fara soyayya har zuwa aure ,suna zaune cikin so d kauna harta haifi danta Suleiman Wanda Ibrahim yad'auki son duniya ya azamasa komai yace my son ko Hutu suka samu yazo Kd yace gun yaronsa yazo yaganshi ....ana cikin hakan mlm mamman yarasu ,Wanda hankulansu yyi matukar tashi sosai ,saidai me ?" Bayan rasuwar sa ,inna wato majaifiyarsu Musa tatai ciwo itama saidai rasuwar tayi sunyi kukan rashin mahaifiyarsu dg baya ,suka sanar da danginsu zasu koma Kd da zama dama alokacin su Ibrahim sun kammala karatunsu ,nan suka koma Kd bbu jimawa Ibrahim yasami aikin banki, yayinda abdullahi shiru sbd takardunsa basuyi kyau ba..
Hakan yasa Musa bude masa shago yana siyarda kayan provision "akuma lokacin ,Ummi ta haifi Yusuf .cikin ikon ALLAH Ibrahim yanasamun cigaba sosai ana cikin hakan yahadu d zainab(mommy) shikuma abdullahi zulai(mama zulai)nan suka sanar d yayansu ,bbu bata lokaci yasayi fili babba yace anan kowa zai Gina part nasa su zauna bayason rabuwa dasu ,sunkuma ji dad'in hakan sosai.

" haka kuwa akayi kowa yagina nasa saidai na abdullahi ne koma baya sbd bawani haline dashiba sosai kamar su,hakan tasa suka ida masa ,bbu bats lokaci aka d'aura aure aka kawo amare ,zainab wacce ta kasance yar masu Hali sosai dan Mayan dakinta zaka gani ka gane hakan,wannan dalili yasaka zulai jin zafinta da hassadarta g zainab harda ma binta sannan ta lura duka acikin mazajan ,mijintane koma bayansu,yyinda Suleiman any time yana gun zainab dan ana kawota jininsu yahadu sabanin zulai dabaya zuwa part dinta , dan bbu fuska alokacin da aka kawo su zainab yah Suleiman yana dan 6years .

Basu jimaba d auren musu d Ibrahim suka tafi hajji sukabar abdullahi hakan kuwa bakaramin bakin ciki zulai tajiba nan taita zuga mijin ai cutarsa sukeyi miye miye tun baa yarda harta zugasa ya yarda koda suka dawo sai yarima bays bays dasu tun suna tambayarsa har suka share ..

Zulai taso su hada kai d mommy su ware Ummi sai mommy ta k'i yarda d hakan,aiko saita shiga mugun nuna musu kiyayya ,sukuwa suka zauna cikin girmama juna dan Ummi ita tasakasu yah Suleiman su rika cewa zainab mommy zulai kuma mama ,dama ita Ummi suke ce mata ,shikuma Ibrahim daddy sa abdullahi Abba ..

Shekarsu daya ,zulai tahaifi yaseer ,bayan shekara2sannan mommy ta haifi Usman ,befi 5month ba aka haifi zubaida ,dg nan sai Mommy ta haifi Muhammad, itama zulai tahaifi Habib ,alokacin kuwa ita Ummi yaranta 5dan bacin Yusuf ta hafi yara 3 Habiba sadeeq da Auta Fatima..dg nan sai zulai ta haifi mace wato Rukayya alokacin kuma mommy Nada cikin iftihal...

Wanda da d'an gidanta akayi rain on cikin sbd yana bata wahala Wanda alokacin yah Suleiman yana dan 15 yaers aka haifi iftihal kada kuso kuga murna gun yah Suleiman abinda baitabayi ba aduk yaran da aka Haifa bayansa ,bbu kunya yyi Kane Kane dashi acikin mata ana zaman barka dashi yana mugun jidake babyn ,da kansa yace shi iftihal yakeso asakamata,bbu musu daddy ya yasaka mata ..

Tundaga nan yah Suleiman yashiga rainon iftihal indai kaga basa tare to yana skul. tun bata shaidashi harta ganesa ,sunansane farkon iyawa abakinta wato yah ile ita ce ke kiransa da hakan.

Bayan anyayeta gun yah Suleiman ta koma ,shine wankanta wankinta tsarkin kashinta komaima hartayi 3yaers sannan ta koma gun mommy akuma lokacin yah Suleiman ya kammala secondary skul din sa zai tafi karatun soja sbd hakane burunsa yataimaki kasarsa .

Alokacin dazai tafi ansha daga sbd yadda iftihal ta nuna Sam ita ah ah duk ta rikice d koke koke ,hakan yasa yace yafasa ,saida daddy yyi d gaske tukum sannan yatafi ,sai yasamu Hutu yake dawowa gd ,Wanda daddy duk bayan2 weeks sai yatura masa k50 ,kuma shima abbu natura masa dandai na daddy sunfi yawa sbd daddy yanxun yafisu karfi..


Gefe guda kuma mama zulai najin zafin hakan kan fifikon da akeyi agidan aganinta anfi ji d iftihal d yah Suleiman,sabanin su yaseer dan 15years da zubaida yar 10 users yaran da basuda tarbiya ko kadan uwarsu ta batasu dan ma yah Suleiman yasaka ido akansu sosai dan ko gabanta hukuntasu yake dan naga daukar raini ,Dan iyakarsa d mama zulai gaisuwa dan yagama karantar halayenta..

Saidai fa kuma zulai tayi wani mummunan k'udiri aranta saura kiris hakanta yacimma ruwa..

Yah Suleiman kyakkyawa ne ajin farko dan samunsa acikin maza sai antona dan guy din yahadu b karya ,farine dogo ba canba ,yana siffan ingarmun mazaje dan yanda faffadan kirki jikinsa amurde yake ga bakin gashinsa na Fulani usuli da sajensa da yyi lub afuskarsa yakara masa kyau ,dariya namasa wuya indai yyita to tarene da angel dinsa ,ga wushiryarsa dke tsakkiyar hakoransa inyyi murmushi ta fito abin Burgewa ne ga katuwar sallayarsa dke atsakkiyar goshinsa baki kirin tasake haskasa kai fadin haduwar yah Suleiman bata time ne gashi kwata kwata mata basa gabansa dan da wuya yashiga gun dkeda mata wata batace tanasonsa ba yanada tauhidi sosai d sosai ...hakan yasa inyasha gun dake da mata sai ya daure fuska dama gashi d kwarjini kamar betaba dariyaba da hakan yake samun sauki abinda.miskiline na karshe ko acikin friends dinsa, shiyasa suke masa lakabi d (big man)inkagansa yana fira d fara'a to da iftihal ne ,wacce duk abinda takeso yana mata ko abun yyi yagani na mata sai yasiya mata gata da shegen cin naman tsiya indai yana gd duk dare saiya siya mata ,kannensa na mugun shakkarsa dn bbu wasa .

Iftihal kyakkyawar yarinya ja ce tanada pink lips da idanuwa Manya masu sheki ga girarta sbd cika takusa hadewa ga
ga hanci har baka intana turo dan karamin bakinta tafi kyau ga gashi hargadon baya ,mama zulai najin zafin wannan kyawu na iftihal...

Cigaban labarin...

Share ..


📚📚mmn fareesa ce✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)


INA TARE DA ITA !
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


Story &written by mmn fareesa


🅿5&6


Cigaban labarin...
Suna isa bed room d'in sa ya ajiyeta kan bed hade da janyo k'atuwar trolley d'insa ya aje gab da gadon yabud'e ,k'uri d ido iftihal tayi tana kallon abinda ke sama koba a fad'aba tasan tsarabartace ,su sweet ne d chacoolat sai biscuit da kayan Kitso ihun murna tayi hade d fad'awa jikinsa cikin jin dadi tace yeeeeeee!yaya ni d'aya... Murmushi yyi yaja hancinta yace oh my angel duk murnance haka ?"tace eh mana tana fara'a...hade d tashi tsaye "ahankali yace tafiya ma zakiyi kibarni ko firar baza'amunba?" yafada yana wani daure fuska irin na yara!"dariya tayi tace lah um um yaya zanje na boye abuna sai mommy ta mun wanka sainazo muyi firako ?"tashi yyi yace eh to amma muje narakaki kayan sun miki yawa ko bbu musu ta dauki ledar sweet 2yad'aukar mata sauran yabita har parlourn mommy, suka sami su Osman d Muhammad na kallo nan sukayita masa sannu ya amsa ,saida yarakata har bed room d'in mommy dan yasan mommyn bata ciki sbd alokacin tana sashen daddy ,sannan yafito yabarta ciki..

Bed room d'in sa yakoma, sai a sannan yakarewa bed room d'in kallo yagansa fes k'al koba'a fada ba yasan aikin mommy ne indai baya gd da And'an kwan 2 zata share masa part din sa ta goge ta turareshi d freshness "toilet ya wuce yayo wanka ya fito d'aure d towel ak'ugunsa wani awuyansa yana tsane ruwan jikin sa.. wayarsa yaji tayi ringing koda yaduba yaga Ummi ce ,dagawa yyi yace ok gani nan zuwa yadatse kiran..da sauri yashafa body cream alallausan fatar jikinsa yafesa body sprays hade da saka jallabiyya fara yabar bed room d'in yanufi part din Ummi..

Ban garen iftihal kuwa ,yah ile d'inta na fita tacire kayanta ,hade d d'aura dan towel d'in ta sannan ta bude ward rop dan boye tsarabarta...mommy da shigowarta dakin kenan tace iftihal meye kike shirin sawa acikine?" Juyowa tayi tana dariya tace yo mommy tsarabata mana ,bara na boye kimun wanka naje yah yyimun assignment dina,murmushi mommy ta yi tace to y'ar gatan yayanta,amma ni bazaki baniba?"da sauri tace ah ah gashi mommy na kinsan fa yah ile yahanani rowa d zagi d raina mutane ,da zuwa gun wani nmj Wanda ba dan uwana ba....yace duk bbu kyau Wanda yyi hakan to zai mutu ,hakane?"cikin jin dadi yadda Suleiman yake koyawa yarta tarbiyya ta kwarai tace hakane mana ,muje namiki wankan amma d safe kibani araba abawa yan uwanki kinjiko?"iftihal tace to ,nan sukaje mommy ta yi mata wanka tasaka mata doguwar Riga ta bacci ,nan ta fice xuwa part din yah Suleiman tana xuwa taga baya dakin g wayarsa iPhone 7ajiye kan bed d sauri ta dauka dan tasan key d'in ta tanaso tayi game, fitowa tayi wayar na hannunta ,ta koma part din su..


Yah Suleiman kuwa koda yaje part din Ummi ,nasiha ta masa akan yarage zafin xuciyar nan ta sa da saurin fushi ,kuma yarage shagwaba iftihal dan zaijawo mata bakin jini cikin gidan.. Cikin ladabi ya amsa da to zai kiyaye saidai fa azuciyar yaji bazai fasa jida angel d'in sa ba ,hira sukayi d Ummi har abbu yashigo akayi dashi dg bisani yah Suleiman yyimusu sallama yabar part din dan bayaso angel insa tayi bacci basuyi sallama ba ,yana shiga yasami dakin bata ciki ,duba wayarsa yyi yaga bata gun ...dan murmushin gefen baki yyi dan yasan tana gunta tana game...

"Ficewa yyi yanufi part din su."


********
Iftihal kuwa koda ta je parlour da wayar ,mommy batayi mamakiba dan atunaninta yah Suleiman ne yabata ,su Osman d muhamma dke zaune suna ta surutu ,Osman yace ke wlh kimaidawa yaya wayarsa kosai kinfasa masa scream d'in ta?"cikin yarinta tace mommy kinga yah osman yana Jana!mommy ta hararesa tace me ruwanka d ita?"

Hararan iftihal yyi yace haba yarinyar zan mamaki ,da anyimiki abu ,saiki gayawa yaya ko?"ai jiya ina ganin yaya yaseer yaita cin zalinki damuna mota zamu tafi skul,duk da bakimasa komai ba shine ita kuma wawiyar zubaida taruka cemiki mai kwala kwalan idanuwa.... nasio nayi mgn amma inasan yah yaseer dukana zaiyi na shareta amma wlh nima zankamata ne ...tsawa mommy ta yi masa hade da cewa ban hanaku kamun magarnar wani ba?"Duke Wanda yaci zalinta shida ALLAH...

"Ahankali iftihal ta mike tsaye wai dan taje ta dakko sweet ta sha abed room din mommy ta na tashi wayar ta fad'o kasa atake taci screen.

Zaro idonu duka yan cikinta parlourn sukayi ,hade d salati ,da sauri mommy ta dauki wayar taga yadda tayi ,wani irin kunya,d nauyi taji na yah Suleiman duk d bega wayarba ,wata zuciyar tace mata akwai matsala gsky Dan wannan wayar tanada tsada ..

Usman kuwa ,cikin rawar jiki yace hmmm wata yau zasu bats da yah ile dinta daga dawowarsa ko kwana be yiba .....iftihal dake tsaye tana zare ido, tasaki kuka jin ance zasu bata itada yah ile d'in ta .

Fisgota mommy ta yi hade da dauketa d mari tasaki kuka dan jin azabar zafin Marin ,har daddy dke bed room d'in sa yaji yafito yana tambayar lfy?"

Mommy ta sanar dashi irin aika aikar da iftihal tayi, kafin daddy yyi mgn yah Suleiman yyi sallama ......


📚📚mmn fareesa ce✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)


INA TARE DA ITA !
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


Story & written by mmn fareesa


Ina jin dad'in yadda kukeson wannan novel dg farasa ansamu 4grp duk na fans nasa ngd sosae🤝🤝

🅿7&8


""Mommy ta sanar da shi irin aika aikar da iftihal tayi kafin daddy yyi mgn yah Suleiman yyi sallama...
Tun kan ya ida karasowa yaji kukanta..Osman na ganinsa yyi saurin cewa yauwa yaya wlh iftihal ta fasa maka waya mommy ta mareta....Wata harara yah Suleiman ya aiko masa da ita alokacin yanufi gun iftihal ta fada jikinsa tana dafe da kuncinta,kallonta yyi yanajin zafin kukanta har cikin ransa ,d'agowa yyi yaga mommy d daddy sun dan sunku yadda d kai alamar sunajin nauyinsa..." Ahankali yace daddy shine kabari agabanka aka mararmun ita sbd wata waya can wadda ni iftihal tafimun ita mahimmanci dan takashe aiko bata fasataba ,dole yau tafashe sbd haka ALLAH yarubuta...

Cikin mamakin maganganun sa Wanda tsakaninshi d ALLAH yake fad'a daddy yace wlh my son bansan abinda yafaruba ina ciki naji ihunta nafito nasamu aika aikar da tayi amma kayi hkuri .....sabar iftihal yyi ransa bace yabar parlourn baisake mgn ba...

Mommy datayi zaune sbd mamaki takasa mgn tasan ma bazai kulataba tunda ta tabo yar lelansa,saidai tayi mamakin yadda yanuna bedamuba ko ajikinsa koma takan wayar bebiba tasan k'ila gobe bazai shigo sashenba"ajiyar zuciya tayi tace daddyn yara kaga ikon ALLAH ko?"murmushi yyi yace hmmm wlh nima dama raina yabani bazai cemata komaiba ,gsky tsakanunmu d yaron nan sai addua ,mommy tace gsky Amma yanxun sai a canxa mishi wata ko?"yace ah ah kinsan zai sake fushi yace biyansa mukayi kidai Adana wannan yanxun nasan zuwa safe yahuce saiki basa ya zare sim card nasa ,mommy tace to gsky hakan yyi,daddy yace dama nabude masa account ina saka masa kudi aciki inason insiya masa mota ,banason inzai tafi makaranta sai ankaisa gun dawowa yahau ta haya, toko kudin basu cikaba nacika nasiya masa,ALLAH yyi masa albarka..

Cikin murna mommy ta ce ameen gsky alh ka kyauta nasan zaiji dadi sosai!murmushi daddy yyi hade da mik'e wa tsaye yace aiko dai amma ke yanxun kunyi fada da d'an naki fushi yake dke ....yar dariya tayi tace zamu shirya ai,nan daddy yabar parlourn yyinda mommy ta sallami yaran tabi bayansa dan tasan yah Suleiman bazaibar iftihal ta kwana anan ba ,daya gama rarrashinta gun Ummi zai kaita...

*******

Yah Suleiman kuwa part dinsa ya wuce d iftihal suka zauna kan kujera tana saman cinyarsa yanata aikin rarrashi ,cikin shagwaba tace yah ile wai yah Usman yace ai zamu bata dakai tunda nayi maka banna?"shiyasa nake kuka"tafin hannunsa yasaka yagoge mata hawayenta ya girgiza kai hade da cewa ah ah my angel bazamu bataba sbd wata waya can ,ai zanma canxa wata sainaka agyara screen din waccan sai kirika game da ita ko?"dariya tayi tace eh fa yaya hakane ,ainasan bazamu bataba ko?"yace eh abu d'aya ne zaisa mu bata!tace to minene?" sai nadena banaso mub'ata!ahankali yace indai kika bari wani nmj Wanda ba d'an gidan nan ba yadaukeki ko kika zauna ajikinsa to aranar zamu bata dke....dan zaro ido tayi tace um um ai bazanyiba ma..

Yace to shikenan ,jiya kinje skul ?,tace eh naje ,yace to kinga yanxun 9:43pm muje gun Ummi ki kwana sbd skul karkiyi latti."

Cikin shagwaba hade da kwantar da kanta ajikinsa tace um um ni gunka zan kwana...lumshe ido yyi yace no kinga yanxun kin girma kuma hakan bbu kyau muje kinji my little angel ?"tashi tayi batayi mgn ba ,sabarta yasakeyi suka nufi part d'in ummi.

"Ahanya sai janta yakeyi d mgn amma taki kulasa ,yasan haushi taji ,to amma garadai kada ta kwana gunsa dan abaya sadda take kwana gunsa, mama zulai ca tarikayi yana tattab'e ta saiya lalatata ,abun yyi masa ciwo to dandai alokacin mommy ta take mata burki,akan cewa ta yarda da yah Suleiman 100% inda yaseer ne baza bari ya kwana d yartaba,hakan yasa dg ranar yaji bayaso su kwana gu d'aya..

" ahankali yace wai angel wannan fushin na men'e?"

"Ni bbu komai"

Adede nan sukayi knocking ak'ofar Ummi ,Ummi datake tare d abbu sukaji knock tashi tayi tazo ta tambayi waye ,taji muryar Suleiman d iftihal...budewa tayi tace lfy?"

"Yace lfy lau"

Yafada hade da mika mata iftihal yace gata Ummi ta kwana anan d safe zankawo mata yuni foam NATA ashirya mata ta tafi skul.

Ummi tace miyasa zata kwanaa nan?"

Nan yalabarta mata abinda yafaru."

Murmushi tayi tace gsky mommy bata kyautaba data mararmun ya',wato fushi kayi da ita kenan?"iftihal ta karbe maganar da cewa eh Ummi bbu ruwanmu da ita mun bata ko yaya?"

Yace eh"

Nan yyimusu sallama Yakoma side nasa.....

Washe gari tu tun gun karfe 6:30 yah Suleiman yafito yanufi part din mommy har bed room d'in ta yashiga yabude ward rod d'in itfihal yakwaso mata yunifoam NATA da skul bag d sandals d sock's yafito gab da zai fita mommy ta fito dg part din daddy murmushi tayi afili tace oh ni zainab har yanxun fushi ake dani ,yyimda yah Suleiman yama fits shibaima gantaba.

Bayan yaje sun gaisa d Ummi yabata yunifoam d'in yajawo iftihal suka gaisa yabaro part din Yakoma nasa dan yakara bacci..

da misalin karfe 7:30 duk yaran gidan sun gama shirinsu na zuwa skul ,sun firfito iftihal na rike d lunch box d'in ta ,zubaida dke bayanta taga sweet d biscuit ahannunta d sauri tace keeeee!iftihal ta waigo ta tsaya ,fuska daure zubaida tace bani sweet d'in... bata rai iftihal tayi tace ah ah ba mommy ta bakuba ,Wannan nawane ........kafinzuzubaida tace wani abu yah Yusuf (Wanda ke bima yah Suleiman) yace ke xonan "turo baki zubaida tayi azuciyarta tace gsky mutumin nan yafara shiga rayuwata amma sai na ja masa sharri tukum ....gab dashi taje ,kafeta yyi d ido can yace jiya Vance kigyaramun dakinaba?" marairaicewa tayi tace namanta yaya wlh amma zan gyara maka ,tsaki yyi yace inbaki gyaraba yau sai jikinki yagaya miki ,stupit kawai mitts yyi tsaki, kallon iftihal yyi yace ke kuma kije yah Suleiman nakiranki....

Sum sum ta wuce ,ai sai zubaida tabita abaya ,akuma lokacin yaseer ya yanko kwana dan su hadu bakin get driver yakaisu skul tare ,yana ganin iftihal yace ke xonan..jikinta har rawa yake ta nufi guns a ,yyinda d zubaida ta kwace su sweets din dke hannunta d biscuits.

Shikuwa yaseer kunnenta ya murde, tasaki k'ara alokacin kuma Osman dke tsaye yana kallonsu ,yana kokarin xuwa dan sanarda yah Suleiman ,kawai yaga yaseer ya wankamata mari ....tuni iftihal tasaki razanannan k'ara, adedenan sukayi muryar yah Suleiman yana cewa ......


Share..


📚📚mmn fareesa ce✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)


INA TARE DA ITA !
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story &written by mmn fareesa


🅿9&10

Adede nan sukaji muryar yah Suleiman yana cewa kutsaya a inda kuke duk Wanda yagudu shine babban kuskuren dazaiyi arayuwarsa... Yafad'a yana tunkarosu ,fuska bbu annuri idanun nan nasa sunyi jajir sai huci yake alamar ran yan maza yabaci..wayyo ALLAH ai tuni suka rud'e dan basuyi zaton zai gansuba ,zubaida kamar tasaki fitsari a wando sbd tsabar firgita yyinda yaseer jikinsa keta rawa tsoro fal aransa yasan koyayi ihu mama zulai bazata jisaba balle taka masa agaji dan be manta irin suburbudar da yah Suleiman yyi masaba sadda yyiwa Ummi rashin kunya..... da gudu iftihal ta fad'a jikinsa tana kukan shagwaba da Sauri ya yajanyeta ajikinsa yamik'awa usman ita yyi gun zubaida da tayi kneeling ,shikuwa yaseer yyi tsaye sai wani cin mgn yake amma fa aransa tsoro ne fal...

Cikin tsawa had'e da k'araji yah Suleiman yacewa zubaida meta miki haka kuka tsaneta?"saikace ba jininki bace?"yafada had'e da kokarin zare belt din dke k'ugunsa....gaba d'aya zubaida tagama firgita..wani gigitaccen mari lafiyayye yama 2wanda jinta na wucin gadi yadauke yasaka belt din iya k'arfinsa yacigaba da dukanta sai ihu take tana cewa ta bari bazata sake cin zalin iftihal ba ,aigogan bemaasan tanayiba dan ya zuciya said a duk yafashe matajiki yabarta tana ihu da fad'uwa gurin..

Cikin tsawa yace inkundawo dg skul kisameni a dakina kinji ko bakijiba?"ya
Fada cikin k'araji ,awahalce tace to ...gun yaseer dke tsaye yyi had'e da saka kafarsa yatad'esa ...tuni yafad'i k'asa yasaki ihu wata shak'a yah Suleiman yabisa yyi masa had'e da saka gwuwarsa yadaki cikinsa....zubaida dke duke tana kukan azaba da sauri ta ta shi ganin yah Suleiman na niyar raba yah yaseer d ransa dan tari kawai yakeyi ,yayinda yah Suleiman keta huci yana fadar zaka sake tabamun iftihal dina?"

Da gudu ta ta shi ta nufi part dinsu..shikuwa Usman dke tare da iftihal da sauri yacikata dan yakira daddy domin yana gd betafi office ba,d gudu yyi hanyar bangarensu .....

Zubaida kuwa cikin tashin hankali taje ta sanar da mama zulai ,alokacin Abba na toilet yana wanka ,ai saita bugi kujera tace yau kuwa zaayi yaki agidan nan ,tab'arya zansaka nadakesa agaba na nakastashi yadda inma yak'wallafa ransa ga tsinannar iftihal din to wlh sai dai yakalleta...tayi wuf d gudu ta dakko tabarya suka fito aguje ....adede lokacin yaseer numfashinsa na kokarin fita sbd shak'a d galabaituwar da yyi agun yah Suleiman...

Su mama zulai na isowa d gudu tayi gun yah Suleiman zata bugama sa tabaryar aka....iftihal tayi k'ara iya karfinta tace yah ileeeeeeeeeeee! ka gudu "da sauri ya waigo .....cikin zafin nama nasu na sojojin yyi sauri ya kauce tabaryar ta daki kan yaseer atake goshinsa yafashe....adedenan su daddy da Osman suka iso kuma daddy yaga komai.

Salati yyi had'e da cewa meke shirin faruwane ?"ko me yafaru?"

Ai mama zulai na ganinsa saita saki ihu tana cewa ai Suleiman zai kashe yaseer......salati daddy yyi yace hmmm nafa gani d idona dukansa kikasoyi ALLAH yatsaresa kika daki yaseer... cikin borin kunya tace oh sharri zakamun wato ka kare d'an gwal din naku ko?"ok ai nagane tunda sbd y'arku yyi dole kace haka....Usman yace lah mama bahaka akayiba ,nan yasanar dasu komai ..

Kukan muna furci mm zulai tafara had'e da cewa ,duk kulline ba gsky bne ta nufi gun yaseer dke magashiyan itada zubaida..

Shikuwa yah Suleiman beyi mgn ba dan har yanzun zuciyarsa zafi take masa ,yasan mudin bebi ahankaliba to har mama zulai din zai iya shak'a sbd haka yakauda kansa gefe yajingina d bango, iftihal maganin hakan tasaki lunch box nata ta nufi gunsa, yana ganinta yaduka ,tsawonsu yazo daidai ,faskarsa tasa hannu tana shafawa d kansa had'e da cewa yah ile mama bataji maka ciwoba ?"ta fada had'e da shafa goshinsa ....ji yayi duk zuciyarsa tayi sanyi ta lafa ,murmushi yyi yace eh my angel kinyi kokarin cewa na gudu ,muje nakaiki skul nasan kinyi latti sbd waddannan shirmammun...

Juyowa yyi yaga bbu mama zulai d yaseer had'e da zubaida sai abbu da daddy suna mgn atsaye ......muryar driver yaji yana cewa iftihal ke ake jira kun makara ma"yah Suleiman yace to gata amma kasanar askul akwai uxurin da ya tsaidasu..nan yaradawa iftihal wata mgn ,murmushi tayi tabi bayan driver.

Babu d daddy suka kira yah Suleiman ,bayan iso gab dasu yaduka yagaishesu ,nan suka sake tambayarsa meya faru?yasanar dasu atakaice,nasiha abbu yyi masa akan yarage zafin zuciyar nan tasa ,duk Wanda yyi laifi ak'annensa yyi masa hukunci daidai laifinsa ,ya amsa d to yyi godiya ,nan daddy yace my son kashirya yanxun zaka rakani wani gu...kafin yah Suleiman yyi mgn abban yaseer ya iso yana huci d alamar mm zulai ta zugoshi.

Cikin bacin rai yace kai Suleiman me yaseer yyi maka kamasa irin wannan dukan?"

Daddy yace my son jeka abinka , bbu musu yah Suleiman yyi tafiyarsa dama yyi niyar bazai yi mgn ba.. Daddy yakalli Abba yace abban yara damu zakayi mgn bada yaroba ....tsaki yyi yace wlh Ibrahim ka kiyayeni ,aidama tuni zulai tasanar dani ana cutata dan ni tallarkane sai yanxun Nagano hakan sbd y'arka yyiwa yaseer haka?"

Daddy yabude baki zaiyi mgn abu yagirgiza masa kai alamar yyi shiru ,shiru daddy yyi .....abbu yace gsky kabani mamaki abdullahi wato har mace ta isa tashiga tsakanunka da yan uwanka ko ?"

Abba yace ni kurabu dani har gdn zan bari gaba d'aya ma ,yana fadin hakan fuuuuuu yabar gurin...abbu yagirgiza kai yace ALLAH ya kyauta....


********

Bayan yah Suleiman yyi wanka ta shirya cikin kananun kaya jeans dark blue d shirt Orange sai kamshi yake, yyi masifar yin kyau,gun motar daddy yaje yatsaya befi 10 minit ba daddy yaxo ,suka shige had'e da Barin gdn..

Amota daddy yace my son gsky karage fushin nan naka,shine kaki zuwa ciki dan kana fushi d mommy nka ko?"kajirani a parking space, itakuma tanacan ta shirya maka break fast kaki zuwa kayi ko?"ajiyar zuciya yyi kamar yaro yace to daddy meyasa tadakarmun angel?"yar dariya daddy yyi yace horo ta mata ,nan yace to na hakura daddy yace yauwa my son kokaifa..adedenan suka iso gun sayarda mota ,bayan daddy yy parking suka fito had'e da Shiga ciki ,shidai yah Suleiman yyi mamaki azuciyarsa yace ko wa daddy zai siyawa mota?"shiru yyi dai nan suka matsa gun motocin daddy yace my son zabi wacce tamaka"ware ido yah Suleiman yyi ,daddy yace yes kazaba ,rungume daddy yyi yana murna had'e da godiya dan yaje dad'in motar nan dama gobe ake bath day d'in hafeez friend dinsa sai kawai yafaka motarsa,cikin jindadi yazaba daddy yabiya kud'in suka bar gurin da xumar zaa kamusu ita har gd .


Haka ko akayi bayan sun dawo aka kawota gd ,Ummi d abbu sunji dadi sai godiya suke ma daddy dan duk tsaye suke suna kallon motar harda mommy d yah Suleiman din ,gogan kuwa beyi mgn ba ,mommy tace my son wai baka huceba ne?"yar murmushi yyi yace nafa huce ,mommy kimun sakwara da miyar kifi zanci d rana ,cikin jin dadi tace to shikenan ,nan kowa yawatse aka basa d motarsa yana kiran my angel dinsa tadawo dg skul ya nunamata yaga irin farin cikin dazatayi..

Mama zulai ce tsaye a parlourn sai huci take gefenta yaseer ne kwance kan3 seeter ga bandage agoshinsa ammasa dressing gun,cikin bacin rai tace dole nadauki mataki wlh dg gobe xuwa jibi hakata zata cimma ruwa ai wlh dani suke mgn sana tarwatsamusu farinciki ...

Ace kana kwance bbu lfy har asiyawa wannan dan iska mota kai ko mashin bakadashi ,sannan ubanku motarsa ta ji jiki meyasa be canxa masaba ?"

Cikin jin jiki yaseer yace gsky kidau mataki ..

Hahahahahahahaha!mama zulai takece d dariya tace yo ai dole ne ,zan nuna musu na hakura ayau shima wawan ubanku zance yaje yabasu Ibrahim hkri ,kaga ko abun yafaru bazaa zargeniba..

Yasmeen yace gsky mama baki .....


Share..


📚📚mmn fareesa ce✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)


INA TARE DA ITA !
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


Story & written by mmn fareesa


🅿11&12


Yaseer yace gsky mama bakida imani in antaboki!"
Hmmmm ai yaseer duk Wanda yaci tuwo dani miya yasha wlh....burina shine zubaida ta auri Suleiman kai ka auri iftihal sbd bansan me Suleiman zai zamaba nan gaba ba?" Tunda soja yakeso yazama,kaga y'ata na aurensa dole zamu ci dukiya ...ita kuma iftihal kasan duk agidan nan ubanta yafi kud'i to kaga inka aureta komai nata yadawo hannunka ko?"

Yaseer yace wlh gsky ne mama kin kawo shawara,amma ni gani nike kamar yah Suleiman son iftihal yake dukda yarinyace ko?"

Zama tayi tace eh Naganno hakan acikin kwayar idonsa ,amma dole cikin biyu ayi d'aya dan burimmu yacika ...yaseer yace gsky mama,nan dai sukayi ta fadin mugayen kalamai aka su yah Suleiman d iftihal...ana cikin hakan zubaida tashigo kamar anjefota tadawo dg skul sbd zazzabi ne kedamunta sbd dukan datasha gun yah ele, mama zulai tace ke lfy naganki kamar marar lfy?awahalce ta kwanta kan 2seeter tace eh zazzabi mama gashi wancan mugun yace naje indawo dg skul ,kuma yah Yusuf yace nagyara masa dakinsa....murmushi mama zulai tayi tace anjima kadan kije kice gaki shikuma Yusuf kije kice masa baki lfy kinjini?"tace eh..

Mama zulai ta dubesu tace bara naje part din su nanuna na hakura har nayi musu ALLAH yasa alkhairi, kafin suce wani abu ladidi mai aikin zulai ta yi sallama...mama tace taje ta shiryawa yara abinci a dining area yanxun suketa shigowa antashi dg skul ,nan tace to cikin ladabi dan tasanta batada mutunci...ita kuma tafice...

Bangaren yah Suleiman kuwa kwance yake a bed room dinsa yana duba agogo dan yakagara angel d'insa tadawo dg skul ,tashi yyi yatafi masjid ganin lokacin sallah yyi..

"Bayan yadawo yakwanta kan 3seeter ko 10 minit beyiba yajiyo muryar angel insa tana kwala masa kira" zumbur yamike adede nan tashigo tafada jikinsa ....cikin murna tace wai yah ile kasiyi mota?"murmushi yyi yace eh my angel daddy ne yasiyamun"amma waye yafad'amiki?"
Tace mommy ce ina dawowa yanxun ,murmushi yyi yasabeta akafada had'e da cewa muje kiganta ,insha ALLAH kece farkon shigarta!ihun murna tayi had'e da mak'alkalesa ...suna zuwa parking space ya ajiyeta agaban motar,kuri tayi da ido tana kallon motar...by surprise yaji tace masha ALLAH yaya ALLAH yatsare ameen, cikin jin dad'in addu ar ta yace ameen tawan mujeko muyi lunch ko?"hamma tayi tace eh yaya dama yunwa nikeji ,hancinta yaja murya qasa qasa yace oh my angel ragguwa!,kukan shagwaba ta saka masa wai ita ba ragguwa bace!kallonta yyi yace to naji inke ba ragguwa bace ai zangane yanxun kibiyoni inkika kamani toke ba ragguwa bace kin yarda?"y'ar dariya tayi tace eh.... Murmushin gefen baki yyi kamar yaro yyi mata gwalo had'e da yin Dan gudu...ita kuwa iya karfinta take binsa d gudu ,sai dariya take tana binsa yaki bari ta kamasa har suka kusa isowa part din mommy... Adedenan mama zulai ta karyo, kwana kallo d'aya tayi musu ta juya kai afili tace hmmmm gara kuyi na ban kwana ta fada had'e da shigewa cikin parlourn mommy....

Shikuwa yah Suleiman yaganta ,hakan yasa yatsaya har iftihal ta fada jikinsa tana maida numfashi tana cewa yeeeeee!yaya Kaine raggo baniba ,murmushi yyi yace hmm ainataimaka mikine nabari kika kamani ,amma muje ciki ,anjima masake yi wani..

Nan yajata suka nufi cikin parlourn mommy sukayi sallama ,mommy dasuke fira d mama zulai ta amsa sallamar ,cikin mamakin makircin mama zulai yah Suleiman yakalleta yajuya kai dan yasan badan ALLAH tazoba ,hannun iftihal Yakama da niyar su wuce dining area.....muryarta yaji tana cewa Ashe Suleiman kayi abun hawa?"to ALLAH yatsare yataimaka"
Atakaice yace ameen ko kallonta beyiba..bayan sun zauna yabude Warmer's din abincin ,wani k'amshi yadaki hancinsa ya lumshe ido ,nan yyi serving nasu sukayi bismillah sannan suka faraci shida yar lelen tasa."""

Mama zulai dke satar kallonsu ta ta shi sukayi sallama d mommy ta fita.

Bayan ta fita mommy matsa gunsu ,ta kai musu sob'o mai sanyi acikin jug ,murmushi yah Suleiman yyi yace oh mommy kinaji damu....kafin tayi mgn daddy yyi sallama nan sukayi masa sannu d zuwa ,sannan aka ajiye masa nasa akan carpet .
"sukuwa suna idarwa iftihal tasaka rigima zatabi yah ile dinta ,cikin rarrashi yace kibari amiki wanka ko ?" Turo baki tayi tace um um ni kai zakamun...mommy ce ta karbe e maganar d cewa eh gsky kibari amiki wankan zaifi"ahankali yace yauwa mommy ki tsefe mata Malabar kanta amata gyaran gashi gobe insha ALLAH zata rakani anguwa...mommy tace to my son,sannan yafice dg part din yayinda mommy ta ja iftihal dan yimata wanka...

*******

Yah Yusuf ne yashigo gidan yanxun dawowarsa dg skul kenan (yana100lavel) yanufi part din su ,Aida sauri zubaida dke kallonsa ta window ta fito ta biyosa abaya ,"ahankali tace yah Yusuf!juyowa yyi yabankomata harara hade da cewa menene ?"
dama bni lfy ban gyara dakin ba ,afusace ya juyo ...saikuma yaga shatin duka ajikinta,fuska d'aure yace ke waye yadakeki ?"ahankali tace yah Suleiman ne!tsaki yyi yace jeki aishine maganinku sum sum ta wuce abinta..


Da misalin karfe 5:0pm yah Suleiman ne zaune a parlourn mommy yana kallo iftihal nasaman cinyarsa kasancewar yau bbu islamiya sai surutu take masa shikuwa hankalinsa nacgun kallon ...gajiya tayi sai tayi fushi tana kokarin barin jikinsa...tana turo baki gaba...murmushi yyi dan intana hakan tafi masa kyau..ahankali yace wai my angel meye haka?"zamu bats dke gsky kibarni nayi kallonsa yafada hade da riketa sosai....kuka tasaka ita yacika ta murmushi yi yakai fuskarsa saitin tata yyi mata rada murmushi tayi tace to yaya bara naje atsefemun kai na,saketa yyi ta fice d gudu..

Tana fitowa taga zubaida ,zaune gun flowers nagidan ,saitaga yayi mata murmushi tace zo kiji kanwata ,bbu musu iftihal taje nan takama hannunta tasaka mata loli pop d bis cuit tace kije kici kinji yanxun mundena fada ko?"murmushi iftihal ta yi tace eh ngd ,nan ta nufi part dinsu..

***** ***** ******

Washe gari Yakama Friday.. Yah Suleiman ne tsaye gaban mirror yana fesa turakuka masu kamshi ajikinsa ,yana sanye da suit bakake y'ar ciki dark blue kansa yasha gyara sai wani salki yake sajen nan yyi luf yafito masa da tsantsar kyawunsa ga wani kamshin dke fits ajikinsa ,agogan dke daure atsintsiyar hannunsa yakalla yaga 4:40pm ,afili yace oh my angel zata saka muyi lattifa!be rufe bakiba yaji kwas kwassssss d'inta ...kafeta yyi d sexy eyes nasa ganin irin masifar kyawun datayi ,axuciyarsa yace lallai mommy ta gyaramun my angel dina ,doguwar rigace jikinta yar kanti dark blue da ratsin bak'i sai kwaba shoes d'inta baki shima ,kanta anraba matashi biyu ansaka mata bant yyi kyau gashinta kamar anmata saloon...

Matsawa tayi dab tashi had'e da rike masa hannu tace yaya ile mutafi naga kayi shiru kuma bakace nayi kyauba,kuma su mommy da yah Osman sunce nayi kyau amma kai bakace bako?"ta fada cikin shagwaba.

"Ahankali yace sorry my angel ai kinsan kinyi kyau ko"

Cikin shagwaba tace nibawani nan.

Murmushi yyi yace muje kinji kona nad'aukeki?"

"Murmushi tayi tace eh"

Bbu musu yasabeta suka fito ,straight parking space suka wuce yabude motar bayan yyi addua yasakata gidan gaba shima tashige abinda..

Ko ahanya sai fira yake mata tayi masa banza dan wai baice tayi kyauba,shi abunma dariya yake bashi saikace wata babba..

Bayan sun iso gun da ayi bath day d'in yyi parking suka fito yasabota akafadarsa ,tundaga nesa abokanansa suka fara tafi d ihu ga big man nan...

Gaba d'aya yan mata gurin yah Suleiman yatafi d imaninsu dan guy din yahadu ga uban kwarjinin tsiya ..

Hafeez kuwa ta shi yyi suka jero tare da yah Suleiman dan yaji dad'in zuwansa ga wannan fine babyn dayaxo d ita ai bath day din zaiyi ma'ana...Tafawa sukayi bayan sun zauna iftihal na makale dashi ,gurin sai wakar musik ketashi ,nan suka tashi anata pics suka rike ma Hafiz hannu ya yanka cake ,yayinda yah Suleiman guskarnan tasa murtuk dan yalura y'an matan bbu tarbiya dg ganinsu,iftihal dai tayi shiru sai yan kalle kallenta take ,abokansa sai yaba kwawunta d gashinta suke ,ai tuni gogan yacanxa musu fuska yana Jan tsaki ,har cikin su wani auwal yace gsky my friend ina kamun wannan baby ...banza yah Suleiman yyi dashi ,tabosa yyi yace wlh bada wasaba big man ,tsaki yah Suleiman yyi had'e da banka masa harara yace kai bansan iskanci kadainamun wannan maganar banxa agaban yarinyar ,mittss...

Murmushi yyi had'e da mikowa iftihal hannu yace xo muyi pic kinji baby nah?"

Wani xugi d zafi yah Suleiman yaji azuciyarsa sbd kalaman auwal Wanda besan dalilin hakanba kawaidai bayaso yana kula iftihal ,sai yaji dama baizo d itaba....be auneba yaga yasabi iftihal yana kokarin yimusu selfie cikin bacin rai d tswa yace auwallllllll!kada kayi pics ko daya da ita wlh kaji na rantsee...


da sauri hafeex ya mike dan yasan abokinsa d bakar zuciya yace wa auwal wai meye haka sauketa ,kasanfa su yara da abinda aka koya musu suke amfani yana ganin hakan bedaceba ne ... Sauketa auwal yyi yace to big man gata nan ,yah Suleiman kota Kansu baibi ba yakalli iftihal yabanko mata wata uwar harara Wanda tunda yake betaba yimataba.

"Ita kanta ta tsorata, fincikar hannunta yyi yajata ko kallonsu hafeex beyiba balls suyi sallama suka nufi gun mota,yabude yaturata ciki yashige..

Da gudu ya fisgi motar yabar....


share..


📚📚mmn fareesa ce✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)


INA TARE DA ITA !
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story &written by mmn fareesa

Wannan page nakune masoyan ina tare da ita naga comments bbu adadi agrps daban daban d PC kuyi hkuri darashin reply sbd matsalar network ngd ana tare🤝🤝


🅿13&14

NOT EDITED

"Da gudu ya fisgi motar yabar gurin had'e da tada k'ura.
Itadai iftihal rakube take tana tuna laifin me tayi?" har yah ilen ta yaharareta"
Kallonsa tayi ,taga fuskar nan murtuk shiru tayi had'e da dukar da kai ....shikuwa zuciyarsa zafi kawai take sai huci yake azuciyarsa yaji haushin dabe gwada gwanji d auwal ba yadda gobe ko iftihal yagani bazai kalletaba balla yyi mata mgn."

Ikon ALLAH kawai yakawosu gd ,bayan yyi parking ,iftihal tak'i fita... atsawace yace zaki fice ko kuwa?"kallonsa tayi atsorace sai hawaye sharrrrrr afuskarta ,Wanda hakan yasa yasakejin zuciyarsa bbu dadi dan yatsani ganin kukanta....muryarta yaji tace dan ALLAH yaya innamaka laifi kayi hkuri kada kabata dani kajiiiiiii?"banza yyi da ita yafito itama ta fito ,koda yarufe motar hanyar part dinsu na mazan gdn yyi dan yayo arwallal magrib sbd lokaci yy. ""

Iftihal ta biyosa harda dan gudu ganin yana sauri tana kiransa ,banza yyi mata yashige parlourn had'e da rufe k'ofar yasaka key....ta tura taji yaki buduwa ai kuka tasaka d gudu ta nufi part d'in Ummi tana zuwa tasameta a bed room zata kabbara sallah.

Fadawa jikinta tayi tace pls Ummi kibawa yah ile hakuri yabata dani ,nayi masa mgn yyimun banza,tafada had'e da cigaba da kukanta",mommy tace oh yah ilahi Suleiman ALLAH yarabaka d wannan zuciya ,yanxun keda kike yar lelen tasa kuka bata?"to amma ai dazun mommyn Ku tashigo nan tacemun kuna anguwa ,to laifin me kika masa?"kundawone dg anguwa r?"

Bbu tambayar da iftihal ta iya amsawa sbd sunmata girma itama batasan meta masaba..Ummi data gane tabbas ita batasan laifintaba ,sai ta kallesa tace Shiva toilet kiyi alwalla kixo muyi salla ,San nan shima yadawo dg masjeed sai kije kibasa hkri zai hkura kinji y'ata?" bbu musu tacire takalminta tasaka wad'andake gaban toilet din ta shige...

Bayan sun idar da sallar iftihal ,ta tashi ta fita dan xuwa bawa yah ile dinta hkuri...tana fita Ummi ta girgiza kai had'e da cewa hmmm nidai anya Suleiman bason yarinyar nan yakeba?"amma ina gujemasa kada yazurfafa ,wata rana takisa dan banaso amata dole...wata zuciyar tace hmmm d wuya iftihal ta Kisa kobata Sosa dan yadda yake bats kulawa ba ,tasosa sbd kyawunsa da mata kecewa suna sonsa ...afili Ummi tace ALLAH yazab'a abinda yafi alkhairi...

Bangaren yah Suleiman kuwa ,lokacin daya rufe k'ofar jiyayyi kamar yaje ya rarrasheta yace ya hakura ,amma sai yaga gara yyi mata hakan gobe bazata sakeba ,gun window yabude yaga tanufi part din Ummi ,ajiyar zuciya yyi dan dama bayaso yatafi part din mommy ta na kuka..

"Ta shi yyi ya wuce toilet, bayan yafito yatafi masjeed".

Bayan yadawo har zai tafi part din Ummi sai yafasa yatafi nasu ,kan bed yabaje dg shi sai farar jallabiya ajikinsa...kuri yyiwa silin d'in dakin d ido yana tunanin angel d'in sa ....be auneba yajita akirjinsa tana kukan shagwaba ..

Lumshe ido yyi" ahankali yace ya isa kiyi shiru na hakura !

Ihun murna tayi had'e da cewa yeeeeeee!to amma yah meyasa kake fushi dani?"

Dagota yyi yatashi zaune had'e da Jan hancinta yace bakece kikaje gun auwal friend dina har yadaukeki,bacin nahanaki zuwa gun nmj....


Cikin yarinta tace lah eh fa yaya ai namanta ,amma nadena kaji?"shiru yyi yaki mgn "cikin shagwaba ta ce ni sai kamun dariya ALLAH kuwa ko nima nabata dkai.

" murmushi yyi yace to ai nayiko?"tashi tayi dg jikin sa tace eh amma murmushi ne kayi,muje muci abinci yunwa nikeji ,bbu musu yatshi yaja hannunta suka fice yana zolayarta da cewa yacika cin abinci..

Yah sulaiman basu rabu d iftihalba said a yaga tafa gyan gyad'i tukum ,yakaita gun mommy sukayi sallama yadawo ya kwanta...

********
Washe gari Yakama sat day ,mama zulaice a kitchen itada ladidi suna hada break fast, kallon ladidi tayi tace yauwa dama inason mgn dke!kina jina?" Tace eh hjy ,mm zulai tace to umarnin can baki ba shawaraba kuma muddin bakiyiba to wlh zan jamiki sharrin dahar ki mutu baki mantawa dni..atsorace ladidi ta ce minene hjy?" dan ALLAH kada kimun komai!azuciyar mm zulai tace yauwa tunda kin tsorata ,amma afili tace aikine zakimun cikin minti goma zan baki dubu 50kyauta ladarkice kinjini ,amma akwai sharadi....ladidi tace bakomai zan yi kada kimun komai ,dariya mm zulai ta yi tace to in kunne yaji jiki magayi....fridge ta bude ta fito d cup da kunun tsamiya ta mikawa ladidi tace maza kije yanxun gab da lambun gidan nan kidan yi kamar wani abu kke nema ,adede wannan lokacin iftihal ke zuwa part din samarin gidan nan gun Suleiman ,kiyi mata dubara ta biyoki bed room dina kitabbata tasha kunun nan toko minti5 batayi zatayi bacci saiki goyata kifita get din gidan nan zakiga bakar mota kinufi gun motar ,matar cikin motar zatace ki shigo saita karbeta kidawo gd shine aikinki kuma kici dubu50k dinki ,saidai inhar kika bari wani yaji to ina tabbatar miki kotu zasukaiki akasheki....atsorace tace to wlh bbu maiji,mm zulai tace to jeki bara naje na budemiki bed room din ,nan ladidi ta fice.....

Ko Minti 5 ladidi batayiba saiga ,iftihal d sauri ta kirata ta na mata dariya ,bayan tazo tad'an saiga taga bbu kowa tace yauwa yar gidan mommy zo muje ciki inbaki kunu ko"iftihal dayake akwai son kunu sai tace to amma bada yawa zanshaba sbd zamuyi break tareda yah ile..

To ladidi ta ce taja hannunta suka tafi ,bayan sun isa tazaunar da ita tafara bata ,dg nan saitafara gyan gyadi,zuwa can saita fadi tana bacci dama mm zulai na labe a toilet saita fito ,da sauri tana waya had'e da cewa eh gatanan xuwa kiyi yadda nacemaki,ta kashe wayar tacewa ladidi goyata.

Nan jikinta na kirma ta goyata ,tasaka hijab,mm zulai tace kifita suna mota bbu musu ladidi ta fito ta nufi get ta fice..

Aiko tana fita taga bakar motar ,ta nufeta ,tana zuwa gun motar aka bude mata ta Shiga hade da kwanto iftihal taba wata mace dke daure d nik'ab afuskarta ,sannan ta fito jiki asan yaye ,dan ta San tabbas ba'abu mai kyau zai faruba bbu yadda zatayi batasan me zulai zata mataba.

Jiki bbu kwari ta nufi cikin gdn sukuma sukabar gun tareda da iftihal...


Share..


📚📚mmn fareesa ce ✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)


INA TARE DA ITA!
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

story &written by mmn fareesa


🅿15&16

Jiki bbu kwari ya nufi cikin gdn,sukuma sukabar gun tareda Iftihal d'in..
Yana zuwa tasami mm zulai na waya ta jira ,ta idar rafar yan nera500 yabata guda had'e da sake mata last warning kan kada Wanda yaji tace to had'e da karban kudin tawuce taciga ba da aikinta..yyinda mm zulai murna fal aranta ....

Yah Suleiman ne kwance a bed din sa yanata bacci,can yafarka da adduar tashi dg bacci abakinsa ..agogon dakin yaduba yaga karfe8:35am cikin mamakin rashin zuwan angel d'in sa yatashi ya wuce toilet yayo brush had'e da saka jallabiyya yanufi part din mommy yanason sanin me yahanata zuwa ta tadosa suyi break fast...

Yana shiga parlourn mommy yasamu yara na break da yuni foam n islamiya ajikinsu be ganta ba ,zama yyi had'e da amsa gaisuwar su Usman yace kai ina my angel dina take?"mommy datake nufo parlourn tace yo ai na zata tana gunka dan tafi minti40 d fita tacemun gunka zata....da sauri had'e da mamaki yah Suleiman yace gsky mommy batajeba!mommy tace ikon ALLAH toko tana gun Ummi ,kai Usman jeka ka kirat....katseta yah Suleiman yyi d cewa ah ah bara naje nakirata ,nan yafice ...saidai me?acanma batanan ,mamaki d al'ajabi yah Suleiman yyi shin ina angel insa ta buya, Ummi sai tambayarsa take amma be sauraretaba burinsa yasan gunda take...


Fita yyi yaje gun me gadi yatambayeasa ko yaganta ,ah ah yace duk yau be gantaba..... Cikin rudani d tashin hankali yah Suleiman yyi part din su mm zulai wadda ta na kallonsa t window sai dariyar mugunta take azuciyarta tana cewa kaida ita har abada....yana isowa zai shiga parlourn su zubaida na fitowa dan tafiya islamiya ,ko amsa gaisuwarsu beyiba yatambayesu iftihal na ciki ?"sukace ah ah kota Kansu bebiba yafita get din gidan ,wayam yaga anguwar sai yara dke tafiya islamiya jefi jefi ,kuma duk Wanda yatambaya sai ace baa gantaba...

"Islamiyyar tasu yaje Dan bbu nisa saidai canma, ance masa batazoba". Cikin k'ololuwar tashin hankali yakoma gd..

Mommy kuwa koda taji yah Suleiman shiru tayi tunanin iftihal din na gun Ummi sai tacigaba da hidimarta yyinda su Usman suka ida break fast insu suka fito dan tafiya islamiya..

Alokacin daddy yafito dan yin break ko farawa beyiba yah Suleiman yashigo arikice ,ko sallama bbu ,yana cewa mommy bbu inda ban duba ba agd d wajen anguwarnan har islamiyyarsu bata can ,meke shirin faruwane?" Kotace miki akwai gunda zata?"cikin mamaki d al'ajabi tace ah ah wlh to ina iftihal tashige agidan nan?"daddy dke kallonsu ganin yadda yah Suleiman yyi wani wuri wuri dashi kamar ance iftihal din mutuwa tayi yace subhanallahi fita tayine ?"yah sulaimai yace eh amma bamu gantaba, daddy yace ikon ALLAH..

Cikin wani yanayi yah Suleiman yace pls kufitomin d ita na rokeku...wani tausayinsa sukaji ,mommy tace ka nutsu my son bbu inda zata bata wuce gdn nan muduba....muryar Ummi d abbu sukaji yah Suleiman kamar yaro yafad'a jikin Ummi yana sirutai d sabbatu had'e da had'ata d ALLAH su fito masa d angel dinsa...nan abbu yace to wai dama tace zata wani gun?"mommy tace ah ah gun yayanta nidai tacemun zata...

Ummi tace baradai mudai musake dubawa cikin gdn gsky insha ALLAH tana gidan nan,yyinda ta janye yah Suleiman dg jikin ta ta fice Abbu d yah Suleiman din suka rufa mata baya...

Bayin ALLAH bbu inda basu dubaba bbu iftihal bbu alamarta yah Suleiman iya ruduwa ya rud'e d gificewa kallo daya zaka masa kasan baya hayyacinsa surutai kawai yake yyi wuri wuri dashi ,idanun nan nasa farare sunyi jajir..... Kafin kace me gidan gaba d'aya ansan iftihal ta bata d cikin anguwa r ,daddy d yah Suleiman had'e da abbu suka wuce police station dan kai report...

Mm zulai kuwa azuciyarta murna,afili kuwa harda hawayen muna furci tana cewa ALLAH yakaremusu iftihal dinsu anata jajanta abun da ita...duk yadda Ummi d mommy suka d'aure said a sukayi hawaye dan iftihal yarinyace mai shiga rai mm zulai sai basu baki take ...suna nan part din mommy su daddy suka dawo had'e da kwantar musu d hankali cewa zaa ganta,dukda suma daurewa sukayi......

Yah Suleiman kuwa tamkar tababbe duk dariya d jarimtarsa kuka yasaka musu tamkar yaro karami sai surutai yakemusu afito masa d angel dinsa...

Gaba d'aya sun tausaya masa ,yyinda abbu yakira wani mlm abokinsa yasanar dashi atayasu addua akan duk Inda take ALLAH yabaiyanata...

gaba d'aya ayinin gidan mutanen gidan cikin tashin hankali suka yini illah familyn mama zulai .....yah Suleiman ko abinci yakasa ci soyake abarsa yafita da kansa yanemota ,amma ganin baya hayya cinsa yasaka suka hanasa zuwa ko ina kai dg karshe ma sai aka rufesa adaki akamasa allurar bacci sbd kada yazauce......mommy kuwa taci kuka addua kawai take ma yarta gefen xuciyarta tana tausayin yah Suleiman .....

Bangaren su larai wato wacce mm zulai tasaka sutafi d ifthal.......
AWESOME WRITER'S ASSO🏮

(palace of excitation and pleasant writer's )


INA TARE DA ITA !
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


Story & written by mmn fareesa


🅿17&18

NOT EDITED

Bangaren su larai wato wacce mm zulai tasaka sutafi d iftihal"tunda sukabar Kaduna gurin 8:am suke sharara gudu itada driver yyinda iftihal keta sharara bacci,saida sukayi tafiyar awa5 tukum suka iso wani kauye washi kalgo,alokacin har anfara sallaar azahar "adede bakin kwanar shiga garin suka tsaya basu fitoba sadai sukaga bbu mutane sai jefi jefi sannan ,larai tacewa yunusa ,kagane?" bara na fito da ita mutafi can gun saika d'an dubamun inbbu Mai ganinmu saimu yasar d ita kokuwa?"yunusa yace eh kinkawo shawa komakoma gd d wuri ..
Nan larai tasabo iftihal dketa baccin dole akafad'arta ,yyinda yunusa ke biye dsu can wani d'an kard'ad'en lungu mai ciyayyi suka duba ganin bbu kowa d sauri larai ta kwantar da ita agefen ciyayin yanda masu wucewa bazasu gantaba....suna gamawa suka fito d sauri ,suka koma gun mota bbu bata lokaci sukabar kauyen atsiyace batare da sunsan wani wali iftihal zata shigaba...

Bayan sallar la'asar mlm Haruna ne d matarsa kuluwa suke tafe zasushiga cikin k'auyen dg ganinsu kasan dg tafiya suke mai Nisan gske sbd kayan dasuke tafiya dsu ahannunsu...mlm Haruna yakalli matarsa yace oh kinga garin nan namu duk yacanxa mun anyi gyara sosai harda titi...kuluwa tace hmmm mlm kenan ai shekara 6ba wasa bace !kaduba fa shekararmu 6 rabonmu da garin nan sai yau Muka dawo mudan zauna mukoma dan gsky binni d dadi zamansa...kafin mlm Haruna yyi mgn iftihal dke yashe cikin ciyayi ta kwallah kara!had'e d cewa yah ileeeeeeeeeeee!dan ALLAH kazo,inane nan gurin?"da sauri mlm Haruna yakarasa gun, ciyayin yana adduar Neman tsari sbd shi malamine kuma masani kuluwa dke biye dashi yace um um mlm kabi fa a hankali wannan rayuwa,yace bbu komai d izinin ALLAH had'e da cewa tadakata nan ,shikuma yamatsa gurin...kyakkyawar yarinya yagani tana waige waige da alamar tsoro atare d ita kuma yanayin jikinta yanuna masa dg birni take kuma gdn wadata..

"Ahankali yace yarinya dg ina kike?"

Atsorace iftihal ta juyo ,jikinta na rawa ganin ta wani guri b gidansu...sake tambayarta yyi saita saka kuka tace ina yah ile yake ka kaini gurinsa dan ALLAH tafada had'e da cigaba da kukanta....

Atake mlm Haruna yagane akwai wata akasa duk yadda akayi wannan yarinya tanada makiyya,cikin dubarunsu na masana ,yace eh yana gdna muje can inkaiki gunsa amma kiyi shiru kinji ko?"

Ta shi tsaye iftihal ta yi tace to d gske kake?"

Yace eh xo muje ,bbu musu ta nufi gunsa, yyi bismillah had'e da sabarta akafadarsa suka fito hanya gunda kuluwa ke tsaye...


Baki bude kuluwa tace oh mlm wannan yarunyarfa ?"yace eh banason tambaya nima yadda kika ganta haka naganta ,muje gd nasamu tayi shiru kada kisake sakawa tayi kuka...kuluwa tace oh masha ALLAH kyakkyawa d ita ,inama ace yarmu ce muma ALLAH yabamu..

"Mlm yace ameen."

Mikawa kuluwa ita yyi yace goyata ,kinsan ansan bamutaba haihuwa d anganta zaatamana tambaya",karbanta tayi had'e da bude wani akwati ta Ciro zani ta goyata,yyinda iftihal tayi shiru sai binsu d ido take itadai burinta suje gdn taga yah ile dinta kawai...

Bayan ta goyata ,mlm Haruna yadauki sauran kayan su suka ida shigowa garin ,gab dazasu'isa gidan dasuke suka hadu da baffa habu(yayan mlm Haruna ne) yatsina fuska baffa habu yyi yace oh aina zata bazaku dawo gd asalinkaba sai dai ka mutu gun yawon tsangaya,shekara d shekaru kuntafi in ita kuluwa ba yar garin nan bace ai kai dan nan ne ko?"kodayake tunda baku tab'a haihuwa ba ai dole kuki garin nan ....cikin kosawa d gazawa d maganar baffa habu mlm Haruna yace hmm yaya kenan kullum sai kamun gorin haihuwa to yau ga yata nan sbd ita nadawo garin nan kuka jini nah ...yafada had'e da daga hijab din kuluwa ,atake kyakkyawar fuskar iftihal ta bayyana ,cikin mamaki baffa yace dgske wannan y'ar kace?"mlm yace eh ,kasan cewar kulawa jajir take kuma kyakkyawa ko ancemaka yartace dole kayarda d hakan,su baffa sai akayi shiru yawuce had'e da yimusu sallama...

Kuluwa na kokarin mgn mlm yadaga mata hannu ,nan suka ida isa bakin k'ofar gdn mlm yabude suka shigo d addua hade d sallama..

gd ne matsakaici ,Wanda duk kauyen in akacire gdn mai gari to bbu kamar gdn,ginin simintine ko ina harda bayi ,daki 3ukku ne daya azaure inda yaran mlm ke kwana masu karatu gunsa, mlm Haruna dakinsa 1sai kuluwa 1 d'ayan na bakine sannan basa yin kiwo irin na mutanen kauyen kuma kuluwa nada tsabta sosai..

Suna shiga ta sauke iftihal ,wacce ko zama batayiba taketa tambayarsu ina yah ile yake? "Mlm yace ta nutsu sai anjima zai xo yaje yadawo ,nan tasaka kukan shagwaba ,mlm dkeda son yara yasabeta yana rarrashinta yafice d ita waje..

Nan kuluwa ta tashare gidan da dakuna, nan gidan ta wanke bayi da yyi kura sbd sunada rijiya agidan tuni gidan yadakko haske ,tana goge ledar kasa mlm yashigo sabe d iftihal ,a hannunta d daurin nama gashashshe da yoghurt, sai wani a hannun mlm ,zama yyi ya ajiyeta yakwance mata naman yata sa mata gaba yamikawa kuluwa nata tayi godiya had'e da cewa bara nayi sallah sai anmata wanka ko?"

Mlm cikin jin dad'i yace to ,dan tunda yaga iftihal yakejinta tamkar y'ar sa ta cikinsa sai nan nan yake d ita, to Itama kuluwa haka ta ji son iftihal..

Iftihal kuwa kasancewar ta da son nama gashikuma tanajin yunwa aisaita cin abunta tanashan yoghurt harta cinye Ta's ,mlm yyi murmushi yace to yata yasunanki ?"

Kallonsa tayi tace angel !maimaita Kalmar yyi yasan basu suna ne na ,Kalmar turancice ,amma saiyakalli kuluwa yace gsky yarinyarnan akwai abubuwan Dana fahimta tare da ita ,amma insha ALLAH zanyi istihara d dare akanta duk Wanda yace miki meye sunanta ,kice nah nah tace to amma ai basu bne yace kice suna gyatumarkine d ita ,inmun gano iyayanta mu basu ita inbamu ganeba to muriketa amana ALLAH yabamu...

Kuluwa tace gsky ne mlm ,amma yanxun kaje kayi sallar ,sai kafita kasuwar gwanjo kasiyo mata masu kyau na yara mu aje kayan jikinta mu Adana dan gaba kuma muyimata photo....mlm yace gskyarki kuluwa ngd sosae da yadda kikebin umarnina ,cikin son mijinta tace bbu komai mai gidana na kaina ,murmushi yyi yatashi ,zai fita iftihal dke ta kallonsu tasaka ihu ita tana zuwa yakaita gun yah ile d'in ta.

rarrashinta kuluwa tahauyi ta goyeta ,sannan tayi shiru ,bayan mlm yafita kuluwa ta lallabata ,taje tayi salla sannan itama taci naman ,taje tacirewa iftihal kaya ta links ta adanasu ,Tamara wanka Ta's tabarta dg ita sai pant..

Sannan tazo ta share kicin ta aza sanwar tuwon masara ,tadawo ta shimfida musu tabarma ,suka zauna sai Jan iftihal take d fira ,ita kuma tayi shiru tana turo baki...ana cikin hakan mlm Haruna yashigo d gudu iftihal ta fada jikinsa tana kukan yakaita gun yah ile ...dagota yyi had'e da fito d wasu sweet d Loli pop yasakamata a hannu ,tuni tayi shiru yace oh yar baba haka kike d rigima?"

Kallon kuluwa yyi yana amsa sannun da zuwanta yamika mata ledar yace ga kayan kiwanke mata sai aruka saka mata kafin daivmusan iyayenta ,amsa tayi tace to yanxun kazo kayi wanka ,kaje ka huta na gyara maka d'akin ka...murmushi yyi yace to ngd...nan taje taja ruwa takaimasa bayi .

Wanene mlm?

Mlm Haruna haifaffen dan garin galgone ,su ukku ne agun iyayensu dasuka jima d rasuwa,baffa habu sa mlm sannan kanwarsu ,atine.

Mlm Haruna Mlm ne masani sosai dan duk k'auyen bbu mlm kamarsa ,yahadu d kuluwa agarin kano sunje wani waazi ,nan suka fara soyayya dashi ,kuma ita asannan duk jsce tayi shikuma beyi beko ba haka ta yadda ta auresa dukda yana dan k'auyen ,saidaifa kyakkyawa ne ,bayan anyi mgn aka musu aure aka kaita kauyensu.

Haka sukaita zama bbu haihuwa ,tuni suka maida lamarinsu gun ubangiji ,yyinda baffa habu keda mata da yara6 Wanda said surutu yakewa mlm yakara aure shikuma Yakiya,hakan yasa yyita masa gori..

Mlm Haruna yana yawon karatu gari gari kuma kafarsa ,kafar kuluwa,bashida wata sana'a ,malintakarnan ita yakeyi ,kuma yanasamu sosai bbu abinda baya siyawa matarsa naci ko sha ko sutura ,hakan yasa baffa habu kejin zafinsa...kuma mlm yasan d hakan to saima suka bar garin suka tafi zariya gun karatu shine suka dad'e haka har suka waiwayo gd tukum..

*******
bayan ,sallar isha'i mlm ne zaune kan tabarma ,iftihal na gabansa suna cin tuwo tare sai rarrashinta yake dan har yanzun catake anemomata yah ile dinta ,shikuwa mlm yafahimci tashak'u d ile d'in, kuma komai yatambaye bata bashi amsa sai tayi shiru..

Bayan sun gama aka mata wanka tayi bacci ,sannan mlm yadukufa da karatu had'e da nafilfili ,dan soyake d tsakkiyar dare yyi istihara akan iftihal..

Bangaren su mommy kuwa ..

Share..

📚📚mmn fareesa ce ✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)


INA TARE DA ITA!
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


Story &written by mmn fareesa


NOT EDITED


🅿19&20

Bangaren su mommy kuwa hankulansu ba'a kwance yakeba ,suna zulumin ina lftihal ta shiga ?"shin tana hannu na gari?"ALLAH masani ...yyinda gefen Ummi aziciyar ta tana wani zargi tadaiyyi shiru kawai ne...

"Ayanxun haka zaune suke parlourn mommy anata shigowa jajan abun ,yayinda mommy ta Lula duniyar tunanin halin da yah Suleiman yke ciki dan tasan rabonsa d cin abinci tun jiya d dare gashi wani daren na niyar yi..
" larai ce (kawar mm zulai) tayi sallama had'e da zama suka gaisa kamar gaske larai tayimusu jaja bbu jimawa ta ta shi Dan tafiya mm zulai tace muje na rakaki ko?"ficewa sukayi ,yyinda Ummi tabisu d kallo kawai."
Suna fita mm zulai ta jata gefe had'e da cewa mutuniyar yaya take ne?"anyi komai yadda yaka mata ko?"larai tayi murmushi tace eh aikinsan nibata wasa bace...
Mama zulai tace hkne yanxun kije zan aiko yaseer.....larai tace kutumar uba ai wlh ina Barin gdn nan to
da kudina jikina ingayamiki ,duk bakar wuyar damuka sha zakice wani aike wlh kinsan k'aramin aikinane natona...rufe mata baki mm zulai ta yi tace haba mana muje part d'ina so kike ajimune?"tace eh kiban hakki na! Mm zulai tace hmmm larai kenan kinmanceni ko?"yo inkintona aibani kadai nayiba hardake d yunusa...
Larai ta ce naji muje nidai gsky".
Nan tabita tabata rafar yan 1000guda biyu Wanda na Abba ne ta dakko...sannan sukayi sallama.
Ta koma can part din ta zauna saidai kuma duk ta tsar gu d irin kallon d Ummi kemata."
Muryar me gadi sukaji yana cewa hjy Ku fito dan ALLAH wlh g Suleiman can yanxun yafita waje da alama ba hayyacinsa yakeba hannuwansa duk jini ,nayi kokarin nahanasa ,hannu d'aya yasa yatureni kuma naji jiki...be idaba mommy ta mike zumbur cikin damuwa had'e da hawaye tace oh ni nashi ga ukku dan ALLAH ka da kubari in rasa Suleiman kamar yadda na rasa iftihal nasan nemanta zashi kuma k'ofar ce yaballe yafito...
Ummi ce ta rufe mata baki d cewa ita maimata innalillahi wa inna ilaihir raju un "
Daddy ne da abbu da wani abokinsa suka shigo rike da yah Suleiman sai ihu yake kamar k'aramin yaro shi abarshi yaje yanemo angel d'in sa da kansa ....Ummi tacewa abbu alhj ina kuka gansa?"abbu yace nan cikin layin anguwa r nan saura kiris mu kadesa d mota ga hannuwansa duk jini nasan sa dazafin zuciya k'ila k'ofar yaballe ko?"Ummi tace eh haka muke tunani yanxun mai gadi yazo yake gayamana."
Abbu yace to abun sai hkri kuyita addua ga abokina nan yazo muku Jane..nan suka gaisa nan fa d abbu d daddy had'e da abokinsu ,sukayi ta ma yah Suleiman nasiha mai ratsa jiki akan yyi hkri ya yarda da kaddara yadage da addua ,daga hankali sa bazaisa tadawoba!
"Nan dai yyi shiru sai hawaye ke zuba dg idonsa ,yana tuna iftihal d kukanta da shagwabarta intana masa ...wani iri yaji azuciyarsa,kiran magrib akayi nan duk Mazan suka wuce masjeed ,basudawoba sa bayan isha'i amma bbu wani labari akan batan iftihal"
Yah Suleiman bawan ALLAH kallo daya zaka masa kasan yana cikin tashin hankali da damuwa,yyi zuru zuru dashi ko mgn sai dole yake idanunsa sunyi ja sunkumbura ....

"Ayanxun haka kwance yake kan bed rike da photo na iftihal yana kallo yana hawaye....sai surutai yake afili yana cewa pls my angel kidawo guna bazan iya rayuwa bbu ke ba my IFTEE nah."

Mommy dke tsaye tana kallonsa dan besan tana gunba,ta share hawayen ta, ta matsa had'e da shafa kansa yadago ...yaga itace cup d'in tea be mai zafi d kauri ta mik'a masa cikin rarrashi tace maza kashanye banason musu....karba yyi had'e da rufe ido yashanye kamar meshan mgni..yabata cup din ta fice ...yadda yah Suleiman yaga rana haka yaga dare dan baiyi bacciba,yanata nafulfili da addu oi akan ALLAHyatsare masa iftihal aduk inda take...

Washe gari da misalin karfe 8:30am yah Suleiman ne kwance kan 3seeter dke parlourn Ummi idonsa a lumshe yarame yyi fiyau dashi ...autar Ummi ce wacce duk sa'annin junane d iftihal tazo gefensa ta d'an kama hannun sa had'e da cewa yaya kaje abbu nakiranka k...da sauri yabude idonsa sbd jiyayi kamar iftihal dince, tayi mgn"
Koda yaga Auta ce tsaki yyi yatureta dg gefensa har tasaki y'ar k'ara."tashi yyi yanufi part d'in abbu ,sallama yyi yasamy su daddy,Abba,abbu ,sai wani dg ganinsa malamine...
Bayan yagaidasu ,mala min yyi gyaran murya yace gsky Ku kwantar da hankalinku ,jiya nayi istahara gsky yariyarnan insha ALLAH tana hannu na gari kai ni yadda nagani kamarma can gun yafi mata nan dan akwai wani haske da zata samu arayuwarta,kuma insha ALLAH wata rana zata dawo gunku ko ba jima...to gsky kunji abinda nagani jiya abaccina."
Dan haka bance kubar bincikeba ah ah kucigaba kawai nidai nasanar dku abinda nagani ALLAH yasa adace,sukace ameen..yyinda yah Suleiman yadanji sanyi aransa sosai ,ammadai zasu cigaba da addua d bincike.


Itama mommy koda taji wannan bayanin hankalinta ya kwanta...

********

Mama zulai ce zaune a tsakkiyar y'ayanta kaf tasanar dasu komai yadda sukayi d iftihal,yaseer akasan zuciyarsa beso ba ,yaso ace yah Suleiman ne aka ma hakan ba iftihal ba sbd yatsanesa.

Ihu zubaida tayi tace gsky kin kyauta mama ,ALLAH dai yasa yah Suleiman fin yasonima!mm zulai tayi murmushi tace hmm dolensa ma yasoki yacire wannan me kwala kwalan idanun axuciyarsa ,ammafa sai nakoyamiki yadda zaki janyo hankalinsa gareki har yamanta d ita..

Yaseer yace hmmm wlh naso ace shi aka batar wlh.....abbane yashigo duk sai sukayi shiru ,ki zama beyiba fuska bbu walwala yakalli mm zulai yace ina kudina dubu Dari 2?"kinsan na namutane ko?"afusace tace oho kasan dai hankula ba bakwanceba ban wani dubaba dan haka kila wani yazo
Yadauka bama gdn,tsaki yyi yace to wlh ki kiyaye sbd nima banawa bne n mutanene ,cikin tsawa tace na kiyayi me?"ko kanaso kace nice na daukar maka kudin?"tsaki yyi yabar part din,itama mm zulai tsakin tayi suka cigaba da maganganinsu...

KALGO...

Share ..

📚📚mmn fareesa ce✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)


INA TARE DA ITA!
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


Story &written by mmn fareesa


NOT EDITED


🅿19&20

Bangaren su mommy kuwa hankulansu ba'a kwance yakeba ,suna zulumin ina lftihal ta shiga ?"shin tana hannu na gari?"ALLAH masani ...yyinda gefen Ummi aziciyar ta tana wani zargi tadaiyyi shiru kawai ne...

"Ayanxun haka zaune suke parlourn mommy anata shigowa jajan abun ,yayinda mommy ta Lula duniyar tunanin halin da yah Suleiman yke ciki dan tasan rabonsa d cin abinci tun jiya d dare gashi wani daren na niyar yi..
" larai ce (kawar mm zulai) tayi sallama had'e da zama suka gaisa kamar gaske larai tayimusu jaja bbu jimawa ta ta shi Dan tafiya mm zulai tace muje na rakaki ko?"ficewa sukayi ,yyinda Ummi tabisu d kallo kawai."
Suna fita mm zulai ta jata gefe had'e da cewa mutuniyar yaya take ne?"anyi komai yadda yaka mata ko?"larai tayi murmushi tace eh aikinsan nibata wasa bace...
Mama zulai tace hkne yanxun kije zan aiko yaseer.....larai tace kutumar uba ai wlh ina Barin gdn nan to
da kudina jikina ingayamiki ,duk bakar wuyar damuka sha zakice wani aike wlh kinsan k'aramin aikinane natona...rufe mata baki mm zulai ta yi tace haba mana muje part d'ina so kike ajimune?"tace eh kiban hakki na! Mm zulai tace hmmm larai kenan kinmanceni ko?"yo inkintona aibani kadai nayiba hardake d yunusa...
Larai ta ce naji muje nidai gsky".
Nan tabita tabata rafar yan 1000guda biyu Wanda na Abba ne ta dakko...sannan sukayi sallama.
Ta koma can part din ta zauna saidai kuma duk ta tsar gu d irin kallon d Ummi kemata."
Muryar me gadi sukaji yana cewa hjy Ku fito dan ALLAH wlh g Suleiman can yanxun yafita waje da alama ba hayyacinsa yakeba hannuwansa duk jini ,nayi kokarin nahanasa ,hannu d'aya yasa yatureni kuma naji jiki...be idaba mommy ta mike zumbur cikin damuwa had'e da hawaye tace oh ni nashi ga ukku dan ALLAH ka da kubari in rasa Suleiman kamar yadda na rasa iftihal nasan nemanta zashi kuma k'ofar ce yaballe yafito...
Ummi ce ta rufe mata baki d cewa ita maimata innalillahi wa inna ilaihir raju un "
Daddy ne da abbu da wani abokinsa suka shigo rike da yah Suleiman sai ihu yake kamar k'aramin yaro shi abarshi yaje yanemo angel d'in sa da kansa ....Ummi tacewa abbu alhj ina kuka gansa?"abbu yace nan cikin layin anguwa r nan saura kiris mu kadesa d mota ga hannuwansa duk jini nasan sa dazafin zuciya k'ila k'ofar yaballe ko?"Ummi tace eh haka muke tunani yanxun mai gadi yazo yake gayamana."
Abbu yace to abun sai hkri kuyita addua ga abokina nan yazo muku Jane..nan suka gaisa nan fa d abbu d daddy had'e da abokinsu ,sukayi ta ma yah Suleiman nasiha mai ratsa jiki akan yyi hkri ya yarda da kaddara yadage da addua ,daga hankali sa bazaisa tadawoba!
"Nan dai yyi shiru sai hawaye ke zuba dg idonsa ,yana tuna iftihal d kukanta da shagwabarta intana masa ...wani iri yaji azuciyarsa,kiran magrib akayi nan duk Mazan suka wuce masjeed ,basudawoba sa bayan isha'i amma bbu wani labari akan batan iftihal"
Yah Suleiman bawan ALLAH kallo daya zaka masa kasan yana cikin tashin hankali da damuwa,yyi zuru zuru dashi ko mgn sai dole yake idanunsa sunyi ja sunkumbura ....

"Ayanxun haka kwance yake kan bed rike da photo na iftihal yana kallo yana hawaye....sai surutai yake afili yana cewa pls my angel kidawo guna bazan iya rayuwa bbu ke ba my IFTEE nah."

Mommy dke tsaye tana kallonsa dan besan tana gunba,ta share hawayen ta, ta matsa had'e da shafa kansa yadago ...yaga itace cup d'in tea be mai zafi d kauri ta mik'a masa cikin rarrashi tace maza kashanye banason musu....karba yyi had'e da rufe ido yashanye kamar meshan mgni..yabata cup din ta fice ...yadda yah Suleiman yaga rana haka yaga dare dan baiyi bacciba,yanata nafulfili da addu oi akan ALLAHyatsare masa iftihal aduk inda take...

Washe gari da misalin karfe 8:30am yah Suleiman ne kwance kan 3seeter dke parlourn Ummi idonsa a lumshe yarame yyi fiyau dashi ...autar Ummi ce wacce duk sa'annin junane d iftihal tazo gefensa ta d'an kama hannun sa had'e da cewa yaya kaje abbu nakiranka k...da sauri yabude idonsa sbd jiyayi kamar iftihal dince, tayi mgn"
Koda yaga Auta ce tsaki yyi yatureta dg gefensa har tasaki y'ar k'ara."tashi yyi yanufi part d'in abbu ,sallama yyi yasamy su daddy,Abba,abbu ,sai wani dg ganinsa malamine...
Bayan yagaidasu ,mala min yyi gyaran murya yace gsky Ku kwantar da hankalinku ,jiya nayi istahara gsky yariyarnan insha ALLAH tana hannu na gari kai ni yadda nagani kamarma can gun yafi mata nan dan akwai wani haske da zata samu arayuwarta,kuma insha ALLAH wata rana zata dawo gunku ko ba jima...to gsky kunji abinda nagani jiya abaccina."
Dan haka bance kubar bincikeba ah ah kucigaba kawai nidai nasanar dku abinda nagani ALLAH yasa adace,sukace ameen..yyinda yah Suleiman yadanji sanyi aransa sosai ,ammadai zasu cigaba da addua d bincike.


Itama mommy koda taji wannan bayanin hankalinta ya kwanta...

********

Mama zulai ce zaune a tsakkiyar y'ayanta kaf tasanar dasu komai yadda sukayi d iftihal,yaseer akasan zuciyarsa beso ba ,yaso ace yah Suleiman ne aka ma hakan ba iftihal ba sbd yatsanesa.

Ihu zubaida tayi tace gsky kin kyauta mama ,ALLAH dai yasa yah Suleiman fin yasonima!mm zulai tayi murmushi tace hmm dolensa ma yasoki yacire wannan me kwala kwalan idanun axuciyarsa ,ammafa sai nakoyamiki yadda zaki janyo hankalinsa gareki har yamanta d ita..

Yaseer yace hmmm wlh naso ace shi aka batar wlh.....abbane yashigo duk sai sukayi shiru ,ki zama beyiba fuska bbu walwala yakalli mm zulai yace ina kudina dubu Dari 2?"kinsan na namutane ko?"afusace tace oho kasan dai hankula ba bakwanceba ban wani dubaba dan haka kila wani yazo
Yadauka bama gdn,tsaki yyi yace to wlh ki kiyaye sbd nima banawa bne n mutanene ,cikin tsawa tace na kiyayi me?"ko kanaso kace nice na daukar maka kudin?"tsaki yyi yabar part din,itama mm zulai tsakin tayi suka cigaba da maganganinsu...

KALGO...

Share ..

📚📚mmn fareesa ce✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)


INA TARE DA ITA !
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story & written by mmn fareesa


🅿21&22

NOT EDITED

Kalgo....washe gari d misalin karfe 8:30am mlm yafito dg d'akinsa yanufi dakin kuluwa dan jin dalilin kukan nah nah, yanayin sallama iftihal ta gansa da gudu ta fada jikinsa tana kuka ita yakaita gun yah ile d'in ta da da daddynta....kuma ita batashan koko"
Cikin rarrashi yace ki nutsu zankaiki ,amma me kikeso kici?"cikin shagwaba ta ce ni tea da kwai zanci"
mlm yace to zauna gun innarki naje gun Idi mai shayi na karbo miki....kuluwa tazo ta karbeta sai rarrashinta take yyinda mlm yafita..bbu jima yadawo da tea hade a farar Leda ,sai kwai soyayye d bread, nan kulawa ta juye mata a cup aka tasa mata gaba tafara cii..
Mlm yakalli kuluwa yace ALLAH Sarki daga gani y'ar gatace ita agidansu ,dan jiya nayi istahara akanta dan ina tsoron zama da Wanda bakason asalinsaba
to Alhmdllh gsky yadda nagani tana da masu kinta ,kuma komai dadewa zata koma gunsu gashi ko muntambayeta bata bamu amsa balle mu mayar d ita gun iyayenta."
Kuluwa tace eh hkne gsky mucigaba da riketa tsakani d ALLAH har iyayenta su bayyanah ko?"
Mlm yace eh nima kuma zan dunga mata rubutu tadaina maganar wannan ile yake kowa?" Sbd hankalinta yakwanta ta inaso nasata ta ruka haddar alkur'ani mai girma d wasu littatafai na addini insha ALLAH dan inada burin yata tayi ilimi dan taimakon kanta,d y'ayanta d al'umma baki d'aya..
Kuluwa tace gsky Mlm samun irinka sai antona.. murmushi yyi yace inaso ne duk ranar da iyayen yarinyar nan suka bayyana suka ganta suyi farinciki ,Susan zamanta ak'auye alkhairi ne gareta ,yyinda makiyanta suji haushi..."kafin kuluwa tayi mgn baffa babu yashigo tare d kanwarsu atine, bayan sunyi sallama suka gaisa atine ta rungume iftihal tana kukan farin ciki tace oh yaya ALLAH yabaka lallai mahakurci mawadaci ....inama,ace Nina haifeta(kasancewar ita bata tab'a haihuwa ba)
Mlm yace kada kidamu zaki samu kema....mutsu mutsu iftihal ta fara d sauri kuluwa ta karbeta had'e da cewa muje namiki wanka ...baffa babu dke tsaye yyi tsaki yace hmmm wlh kubidai ahankali kada kuga dan Baku tab'a haihuwa ba kusangartata taje kuma ta Lalace..

"Mlm yakatsesa dcewa ALLAH yakiyaye" atine tace ameen ,nan baffa habu yafice yanata surutai yyinda atine keta fira d mlm ta yaushe gamo...har aka gamama iftihal wanka aka shiryata cikin Riga d wando na gwanjo...atine sai yaba kyawunta take ,nan mlm yadauki iftihal suka koma soro gun karatu...duk mutanan mlm sai sakamata albarka akeyi ana tayasa murnar samun nah nah...

********
Hakafa rayuwa tayita tafiya gunsu mommy tun suna zaton zaaga iftihal har suka hkru suka barwa ALLAH,duk gidan yyi bbu dadi ga masu son iftihal
Yyinda yah Suleiman yyi rama yyi baki ko abinci sai dole yakeci kullum yana like da photon iftihal yana kallo wani lokacin yyita kuka ,yakoma wani silent dashi mgn sai dole yakeyi baya fara'a ,baya dariya ko murmushi rabonshi dsu tun kafin iftihal ya bace kai kozaman gd bayayi dg dakinsa sa masjeed yake zuwa mafarki kuwa kullum sai yyi na iftihal dinsa."
Yyinda yak'agara hutunsa yak'are yakoma skul kuma yyi alk'awari bazai sake dawowaba sai yaza cikakken soja inbadai ca'akamasaba iftihal ta dawoba tukum dan baiga amfanin xuwanshi gdn bbu itaba..
Mommy da daddy ma daurewa kawai sukeyi amma sundamu sosai g tausayin yah Suleiman dasukeyi ganin yanxun yadawo wani kala ba yadda suka sanshiba...""

Mm zulai ce zaune a parlour yyinda zubaida ke tsaye cikin shirin ta ,wai zataje part din su yah Suleiman ta gyara masa dakinsa..mm zulai tace kina Jina?"

"Tace eh"

Mm zulai tace ki nutsu sosai banda mgn da d'aga murya ahankali ki marairaice masa ki gyara masa dakin kullum kada kinuna kinajin tsoronsa jidake kin gane?"

Zubaida tace eh dukda gabanta na fad'uwa ,mm zulai ta ce to kije saikindawo nan ta fice ta nufi part d'in su...

Dakinsa taje ta murd'a taji abud'e,tura kanta tayi taje tacigaba d gyarawa...ak'arkashin bed taga photon iftihal d sauri ta d'auka ta yagashi gd hudu....bata ida k'arasawa ba taji anyimata wata damka'tana juyowa taga yah Suleiman idanun nan nasa sunyi jajir beyi wata wataba yadauketa d mari mai rai d lfy tuni ta kurma ihu iya k'arfin ta...tuni yaseer yajiyo ihunta dan yana dakinsa d gudu yaje yasanar d mm zulai bbu bata lokaci ta zo afusace tana kumfar baki ,yyinda yah Suleiman ko ajikinsa sbd zuciyarsa yafasa kawai takeyi sbd kawai an yaga masa pic na angel d'in sa...

Mm zulai ta wamkamasa mari har sau 2amma bedena dukan zubaidaba ...tasake d'aga hannun taji muryar daddy afusace yana cewa wlh kika maresa sai nasaka yyimiki shegen duka tunda banida mutunci ,adedenan yah Suleiman yahankad'a zubaida yashige toilet yarufe d k'arfi..

Mm zulai ta ja zubaida tana tijara ,daddy kuwa kota Kansu bebiba dan mm zulai ta fara kaisa bango,pic d'in da ke yage yakallah yaga iftihal ce ,sai yaji hawaye tuni yagane zubaida ce ta yaga pic din shine yah Suleiman yyi mata duka

Yau Yakama Sunday kuma yaune yah Suleiman Yakima skul cikin kunci d damuwa dukda iyayensa sun masa nasiha mai Shiga rai hakadai Yakima da alwashin bazai dawoba sai yazama soja...

Gaba d'aya Rayuwar gdn sai tayi bbu dadi gun su mommy da daddy, dan haka satin yah Suleiman2 da tafiya daddy ya yankarmusu biza shida 2 mommyd d Muhammad dan yyi karatunsa acan suka tafi Wanda said a suka tafi sannan su Ummi d abbu suka sanidan sunsan in sun fad'a kafin su tafi zasu hana...Ummi har kuka tayi yyinda suka bar Usman gun Ummi ...

***** ****** ******
Bangarensu iftihal kuwa mlm yaci gaba da mata rubutu tuni ta manta da wani yah ile, gata kula,tsabta duka iftihal nasumi sosai gunsu,komai yimata suke na gata iya karfin su ,yyinda mlm yacigaba d karantar d ita alk'ani tanayin hadda agunsa ,sannan suka sakata primary din kauyen,kasan Cewar iftihal tun gd tana nursery 2 tuni tafi kowa ne yaro kokari dan dama tanada hazak'a gakuma kuluwa na koya mata wani abun dan itama tayi boko ..

Gefe guda kuwa baffa habu najin haushin shagwabawar d mlm kewa nah nah wani lokacin yyi mgn wani lokacin yyi shiru ana haka ALLAH yabawa kuluwa ciki ,kada kuso kuga murna gun mlm.nan tahaifi y'ar ta mace aka saka mata hauwa'u sunan kuluwar sai suka rika kiranta d Jidda ,nah nah wato iftihal tayi murna sosai d samun k'anwa datayi,nan kuluwa taci gaba d kula dasu tsakani d ALLAH bbu bambanci ,kuma har yanxun basu taba fad'awa kowaba cewa nah nah ba yarsu bace...

duk Wanda yaga iftihal bazaice wai akauye take rayuwaba sbd irin kuladatake samu gun iyayen ruk'onta..

gashi har yanxun shagwabarta na nan intana yima mlm yyita aikin rarrashinta ,koshi ko inna kuluwa,yyinda iftihal keji d k'anwarta Jidda sosai kuma sun shaky d juna...


BAYAN SHEKARA 8


Share ....


📚📚mmn fareesace✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO

(palace of excitation and pleasant writer's)


INA TARE DA ITA !
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


Story & written by mmn fareesa


🅿23&24

NOT EDITED

BAYAN SHEKARA 8
Abubuwa da yawa sun faru inda har yah Suleiman yakammala karatunsa yazama soja yanxun yakoma captain Suleiman befi 2month da dawowaba gd amma fa tunanin angel insa na makale azuciyarsa dashi yake kwana dashi yake tashi."
Yyinda tsantsar kyawunsa,kwarjininsa suka sake bayyana ajikinsa saidai fa fuskar nan tasa any time atamke take babu yawan mgn ko dariya d murmushi ,tunda yadawo gdn zubaida ta rud'e ganin yadda yakara haduwa duk d ada tana ganin yah Yusuf yahad'e karshe alokacin d yah Suleiman baya gd amma koda yadawo tagansa saitaga duk gdn bbu kamarsa tuni ta Lula aduniyar sonsa."
Tunda yadawo gdn yaji bbu dadi sbd mommy basa gidn hakadai yadaure jin ance ai sunkusa dawowa dan yaga abbu yasaka anrushe part din du ana gyara ga kuma wasu part 2agidan sabbi da akayi Wanda ada bbu su.
Duk yadda zubaida keson yah Suleiman yakulata abun yaci tura dan dg inta gaidasa yace lfy atakaice to bazai sake mata mgn ba ko wannan takuratan dayakeyi da to yanxun yadai na kuma yalura yanxun yah Yusuf na hukuntasu."
Ita kuwa zubaida yanxun tafima tsoron yah Yusuf akan yah Suleiman dan mugun saka ido yake akanta ko anguwa zata said a izininsa inkuwa mm zulai ta ce dole taje ,inhar taje yyi binkice yagano hakan hmmm ranar sai yamata dukan datayi zazzabi".
Shiyasa take bala'in tsoronsa.dan yanxun taxa ma cikakkiyar budurwa shekararta 18da wani abu yyinda yah Yusuf yake dan26 yaseer24 yah usman20 sai yah Habib 22 Habiba 16 Fatima d Rukayya 14 da wani abu shikuwa yah Suleiman yanxun 29-30yake..

Duk gdn suntashi cikin tarbiyya d bin yayunsu ,illah yaseer ne da zubaida ke idanunsu atsaye amma su Rukayya saikace ba mm zulai ta haifesuba sbd suntsani abunda takeyi na halinta.. dan yaseer bayaji ga son mata ga shiga cikin abokai yyita k'arya ga wani kalolin aski dayake irin na marasa tarbiyya duk yah Suleiman na lura dashi amma yasamasa ido kawai...

*******
Yau Yakama sat day week end kowa na gd a babban parlourn gdn suke kowa da kowa sbd abbune yatarasu zaayi family meeting ,yyinda abbu ke zaune kusada Abba abdullah sai mm zulai da Ummi suma suna Jere yaran gdn tun dg yah Suleiman zuwa Fatima suna zaune kan carpet..
"bayan anbude taro da addua " abbu yyi gyaran murya yace to masha ALLAH naso ace Ibrahim na nan zaayi taron nan amma bbu damuwa tunda sunkusa dawowa Nigeria, kuma zansa nardashi komai game da taron."
Amatsayina na uba ga kaf din yaran gidan nan ,na yanke hukuncin Yusuf nabashi auren zubaida ,yaseer nabashi Habiba ,Usman nabashi Fatima ,Habib nabashi Rukayya ,sadeeq d Muhammad da basa kasar duk da yarane to suma zan zab'a musu acikin yaran dangi,sannan Usman d Habib sai nan da shekara k'ila ma da wani abu sannan ayi auren lokacin sun ida karatunsu nadai fadane ko bayan raina acikamin Burina....mm zulai bata bari ya idaba cikin gadara tace gsky wannan hukuncin be munba to shi Suleiman wa zaya aura kenan?"

To gsky shiyaka mata ya auri zubaida inkuwa b hakaba to gsky yaranmu bazasuyi biyyayaba....Abba abdullahi yace kwarai kuwa gskiyarki....duk mutanen parlourn sunyi mamakin mm zulai ciki harda yaranta akan zak'ewarta yyinda yah Suleiman yaji kamar yatashi yyita jibgarta ....shikuwa yah Osman murna fal aransa dan dama wlh fatimace azuciyarsa kawaidai bai fad'a kuma bai nunaba...shikuwa yah Yusuf kuwa fuskar nan tasa amurtuke dan yyi alkawarin muddin itace matarsa sai ya saita ta yakoya mata hankali...muryar abbu sukaji yana cewa gsky kunyi daidai kaida ita matar taka to bari kuji Suleiman Ibrahim yabashi iftihal tun washe garin sunanta yarubuta takarda kobayan ransa iftihal bata mini sai Suleiman saidai ko in cikinsu wani ya mutu dan haka ni yanxun bazanmasa aureba abarsa yaji d damuwar rashinta dan yimasa aure yanxun wani kara masa damuwane dan insha ALLAH inaji ajikinsa duk runtsi iftihal sai tadawo ,koda nan gaba in yabukaci aure sai amasa intadawo sai ya aureta....afusace mm zulai ta ce hmmmm ta tsuniya kenan kukunada tabbacin zata dawo ne da zaace haka kawaidai dan anga ubanta nada kudi shiyasa zaa ce shizai aureta ......yaseer yyi zunbur yace nidai gsky Fatima nikeso...wata tsawa yah Suleiman yyi masa idanunsa duk sun rine yanakokarin nufar yaseer Ummi ta rikesa tadawo dashi kusa da ita...

"Afusace abbu yace abdullahi! abdullahi!! abdullahi!!!"

Wlhy! Wlhy!! Wlhy!!!

Kai na rantse maka ko?"muddin dg kai har yayanka bakubi abinda naceba to zakubar gdn nan zan karbe duk wani abu nawa Dana mallakamaka..

Kabani mamaki Ashe kai soko ne mijin tace ,har mace ta isa tasaka kamun rashin kunya itama tamun agabanka d yaranmu lallai har kabi bayanta hmmm ita bata isa nayi musayar kalamai da Ita ba sai dai inaso kusani dg kai har ita duk Wanda yace gonar wani bazatayi kyauba to wlh tasace bazatayi kyauba....

Kuficemun dg nan kuduka na sallameku INA sauraron abinda ka zab'a ko kabar gdn kokamun biyayya, yana fadin hakan fuuuuu yafice afusace yinda Ummi itama tabiyosu tana rike d hannun yah Suleiman dan gudun kada yyi ta'asa tasansa d zafin zuciya. "

Abba kuwa shiru yyi dan maganganun Abbu sun shigesa ,yyinda mm zulai sai cika take tana batsewa tana surutai had'e da kokarin yiwa Abba mgn tsaki yyi had'e da ficewa nan duka yaran suka fara fita .

Yah Yusuf ne dke kokarin fita yakalli zubaida yabanko mata harara had'e d kallon tsana yace keeeeee!"

Atsorace tace ma'am "yace kisameni apart dinmu"

Bejira amsartaba ya fice yyinda afili tace oh ni zubaida ta wa tasameni ,gsky zanyi wa mama mgn kada ta bari ayi auren nan wlh k'ila kasheni zaiyi sbd tsana..

Nan kowa d kowa aka watse dg taron."

***** ***** *****
Wata kyakkyawar yarinyace yar kimanin shekara 14ce rike d tulu ahannunta wani saurayi dan kimanin 20years na gefenta suna tafiya ,kyakkyawa ne bafulatani abbas ke nan Wanda yake karatu a birni duk week end yake zuwa k'auye ,Wanda inba bakasaniba bazakace dan kauye neba..

Kurama yarinyar ido nayi ganin irin kyawunta ,Ashe wai iftihal ce(nah nah)duguwa d ita amma bacanba dukda gsky tafi d kyau Wanda yasanta ada to bazai ganeta sbd kyawun data kara uwa uba kuma ilimin addini dn boko dan yanxun ss2 take kuma yah Abbas nakoya mata lasson dan haka take kiransa kuma suna soyayya dashi dUkda tanajin kunyarsa,dan mutanen kauyen casuke ai saidai ta auri Abbas sbd suna ganin shi Dan bokone batason marar ilimi kuma suna ganin tanada girman kai dan bata kula kowane namiji dasuke tururuwar cewa suna sonta..

Tafiyarsu suke suna fira akan karatu saidai Abbas yalura bbu walwala afuskarta .

"Ahankali yace my sweet heart meke damunki pls ?"

Cikin damuwa tace wlh inna ce bbu lfy tun farkon satin nan har xuwa yanxun gashi tayi kumburi duk jikinta komai sai antaimaka mata takeyi dan ma baba atine yanxun tana gdn tunda mijinta yarasu..

Cikin al'ajabi yace oh subhanallahi "

ALLAH yabata lfy ,kiyi hkri kita mata addua kinji?"nima zan tayaki adede nan suka iso k'ofar gidan mlm..

Sai kokari yake sunada ido d ita amma taki,ahankali yace hmmm zanciremiki wannan kunyar taki ....kafin tayi mgn mlm yafito ,cikin jin kunya yah Abbas yaduka yagaidashi ,ya amsa cike d kulawa fuska asake...

Mlm yakalli nah nah yace ...


Share..


📚📚mmn fareesa ce✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)


INA TARE DA ITA !
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


Story &written by mmn fareesa


🅿25&26

NOT EDITED

Mlm yakalli nah nah yace y'ar albarka kindawo?"
Tace eh Abba nadawo"murmushi yyi yace to sannunku kunji...cikin jin kunya Abbas yace yauwa mlm yakoma cikin gdn."
Sallama sukayi ta shige ciki da tulunta dkeda ruwa,bayan tayi sallama tasamu inna d baba atine zaune kan tabarma sai mlm kan kujera y'ar tsugunne ,Jidda nagefensa yarinya y'ar 10 Years.
bayan ta juye ruwan tadawo tanama innarta sannu da jiki..inna ta amsa had'e da saka mata albarka."
Mlm yace gsky zuwa jibi zamu tafi birni akwai wani mutum Dana karantar dashi to Dr ne munyi waya dazun agunyin waya yace mun muje abuja ayimata aiki...bb atine tace ikon ALLAH hakanma yyi gsky ALLAH yasa adace!
Mlm yace ameen"
Nah nah tace oh Abba yanxun jibin zaku tafi kenan?"
Yace eh wlh kinga ki kwantar da hankalinki kinji?" bamu wuce sati3 ko wata 1 mudawo "kuzauna dkeda k'anwarki d atine kinji y'ar albarka?
Nan tace to tana jin tausayin mahaifiyar tata"..

*******
Yah Suleiman ne kwance kan bed din sa rigingine pic d'in angel insa na a hannunsa".

" ahankali yace pls my angel kidawo gareni mu rayu dke wlh namiki alkawarin kulada ke tamkar raina...yafad'a hawaye masu zafi na zuba afuskarsa.

Dan tunda aka gama meeting yashigo bed room din zuciyarsa acinkushe ,wani gefen kuma so,had'e d kaunar daddy Ibrahim yaji wato Ashe tun tana jinjirarta yabashi ita.

Share hawayen sa yyi yashiga lissafin shekarun iftihal yaga harta haura 14years tuni yashiga yin gumi sbd yadda gabansa yafadi fatansa ALLAH yasa ifteenshi bata mantashiba.

"ga wani mugun kishinta daya taso masa " dan yasan yanxun ta isa wani yace yana sonta oh ALLAH dai yatsare masa ita...

Addua yyita yi dg nan bacci yyi gaba dashi.""""

Zubaida kuwa tunda yah Yusuf yace taje jikinta keta kirma ,tasan muddin inbata jeba kashinta yabushe.

,,,atsorace ta nufi part d'in su ,dakinsa ta nufa ta murd'a k'ofar had'e da yin sallama har sau3 ana3 ne ya amsa...jiki na rawa ta shige ,zaune tasamesa kan bed g lop top agabansa yana latsa....doguwar tsuka yyi had'e da cewa ke wawiyar inace ?"zakimun tsaye bisa kai"hmmm koda yake k'ila dan kinji abbu yace yabanike sadaka shiyasa ko?"to wlh yarinya zaki gane bakida wayo indai nine ."

Oya kije inner wear's dina da jallabiyoyina na jike atoilet ki wankemunsu Ta's,zaki wuce ko kuwa?"

Yafada cikin tsawa ,jikinta na bari sum sum ta wuce ,tafara aikinta ,azuciyarta tana zaginsa da ganin muguntarshi ,amma dole ta janyewa auren yah Yusuf inba hakaba kuwa tana tare da wahala..

Yana nan kan bed ta fito "ahankali tace yaya!tsaki yyi yace inajinki ,nagama ne dama ,yace ok kije kiwanke toilet din. dan murguda baki tayi ganin baya kallonta tace to pls zanje gun kamun friend dita..wani mugun kallo yamata had'e da cewa ke xonan!

Hakuri tafara bashi,tsakiyyi yaisa gunta yad'auketa d mari gigitacce ...tasaki k'ara had'e da dafe kuncinta...cikin jin haushin ta yace kamun gidankui!bazakiba sakara kawai duk ranar da naganki gdn nan bbu hijab hmmm wlh kinsan saura ,maza kixo kimun kamun kunne .

Kuka tasaka tana bashi hkuri, kallonta kawai yyi beyi mgn ba jikinta na rawa tazo ta yi ,bece tabariba said a yaga takusa suma tukum yace tatafi.

Aranar d ciwon kai zubaida ta kwana mm zulai kuwa ta tsinewa yah Yusuf yafi akirga ,kuma tasha alwashin bazata bari ayi aurenba kota halin k'aka..

Bayan kwana,2
***** ***** *****
Ayaune mlm d inna kuluwa suka bar kauye sbd zuwa asibiti anemata lafiyarta.

Nah nah ce da Jidda zaune suna cin abinci, bb atine na gefensu " ahankali tace dan ALLAH nah nah inkun k'are cin abincin kije kidebomana ruwa asola"nah nah tace to baba ai mungama bari na wanke hannu.

Nan ta tashi taje ta wanke hannunta ta d'au tulunta ta nufi gun solar.

Tana a hanya taga Dije k'awarta itama can zasu,maganar jamaa d tafiya sukaji abayansu ,Dije ta waiga yatsine fuska tayi tace hmmm wlh mai garine d jama'arsa mu basu hanya su wuce kafin su ida isowa d alama ta nan gun zasubi dan nasan gd zashi...itadai nahnah batace komai ba ,suka tsaya gefen wata bishiya yyinda mai gari mamuda d jamarsa suka tafo dan wucewa...saidai me kamar ance nah nah tad'ago kawai sukayi ido 4d mai gari yyata kuri d ido yanata kallo kamar zai cinyeta..

Tuni Dije ta lura ,suna wucewa Dije tace oh kinga wannan tsohon najadun yana ta kallonki to ALLAH dai yasa kada yace sonki yake dan xai iya wlh tunda haka yake bbu abinda ya iya sai auren yara jikokinsa bbu jimawa inyaga wata yasaki wata ya aura..

Zaro ido nah nah tayi tace oh to nidai wlh kwalelensa ALLAH yakiyaye tsoho dashi ina yarinya na auresa...adedenan suka iso gun dibar ruwan,nan kowace ta diba ta nufi gd...

Mai gari kuwa suna wucewa yasaka sallau babban yaronsa ya binciko masa wacece wannan yarinyar..

Haka kuwa akayi yazo yasanar dashi ai y'ar mlm.Haruna ce kuma baya gari ,amma ai habu yayansa na nan,mai gari yace akira masa baffa babu.

Aiko sallau yaje har gdn baffa habu yace yazo Mai gari na kiransa,cikin fad'uwar gaba yace ALLAH yasa banyi laifiba?"

Sallau yace ah ah alkhairi ne muje dai.

Bayan sunje mai gari sai nan nan yake d baffa habu ,nan suka gaisa.

kai duke mai gari yace dama dalilin kiranka.....


Share..


📚📚mmn fareesa ce✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)


INA TARE DA ITA !
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


Story & written by mmn fareesa


Banida bakin godiya ga masoya wannan novel naga comments bbu adadi agrps daban daban d PC kuyi hkuri darashin reply mutane sunmin yawa ngd sosae mmn fareesa natare daku duk wuya..🤝

wannan page din nakine kawata ta kaina my safeenah kiyi yadda kikeso dashi kinfi kowa son INA TARE DA ITA!😍😍


🅿27&28

NOT EDITED

Kai duk'e mai gari yace dama dalilin ki
ranka shine naga y'ar k'aninka tamun to ance baya gari kuma ba yanxun dawowarsaba."
Ajiyar zuciya baffa habu yyi yace hakane ranka shi Dade....mai gari yace nikuma gsky inason na aureta asatin nan yaya za ai?"baffa yace eh to ko kabari ubanta yadawo tukum"
Mai gari yace gsky nafiso ayi yanxun kuma duk abinda kakeso nabiya yanxun zanbiyya shi .....d sauri baffa yace to to to aibbu komai kabada komai aina isa da ita ko ubantama balle ita "
fuska awashe mai gari yace to madallah,nan yafito da damin kudi yabashi yace nasada kine da Neman aure..
Sannan yafito da wasu yace gashi wannan nakane bbu damuwa zanma kara maka wasu burina ta amince d aurena.....cikin zakuwa had'e da had'ama baffa yace bbu komai dolenta ma ta amince tunda batada wani uba ayanxun bacin ni ,yafada had'e da saka kudin cikin aljihu yace rana eta yau zaa d'aura muku aure d ita,cikin jin dad'i mai gari yace to shikenan jibi zanxo tadi gunta sai natambayeta me take so?"sai inbata kud'i ko?"azuciyar baffa yace nikuma na karbe dan bazan bar banzaba wlh dan wad'an nan kudin cima raina zanyi kuma nima nakara auren dasu..afili yace to shikenan sai jibin amma gdna zaka sameta kuma kazo d marece "
Mai gari yace to bbu damuwa ,nan sukayi sallama yayinda baffa yakudurta gobe zaije yasanar da atine kota yarda ko karta yarda,kuma yatafo d nah nah takoma gdnsa da zama har ayi auren..""

********

Ummi ce zaune da su Fatima Auta da Habiba suna break a dining area, Fatima ta ce nidai gsky Ummi in yah Usman baya sonafa? "Murmushi Ummi tayi tace hmmm yaro kenan ai duk cikinku bbu Wanda naji dad'in hadnsu kamar keda Usman dkuma iftihal da yayanku, ALLAH dai yabayyanata...
Ameen sukace baki d'aya, amma wlh banso hada Habiba d yaseer ba sbd halinsa ,amma kuyita addua nima zantayaku dan had'a zuria d zulai bawani abun jindadi bne..amma har gobe ina godiya ga daddynku d mommy sun nunawa zuria ta so d k'auna shiyasa naji dadi da zaku auri jininsa...Habiba takatse mata mgn da cewa nidai gsky Ummi banason yah yaseer acanjamun d...sallamar yah Suleiman ce ta katse mata mgn ,shigowa yyi fuska bbu walwala da kakinsa ajikinsa na sojoji yyi masifar yin kyau,dukawa yyi yagaishe d mahaifiyarsa yayinda kannensa suke gaidashi ya amsa atakaice".
Ummi yakalla yace dama yanxun zantafi can wani k'auye gaba da kauyen KALGO anturamune dg office sbd bbu tsaro agurin, yan fashi natare fatake...zanyi kwana2 insha ALLAH ,bayan gurin yyi yadda akeso zan komo gd...murmushi Ummi tayi tace to babana ALLAH yatsare yabada sa'ar abinda akaje yi,yace ameen fuska asake alamar yaji dad'in addu ar ta..
Nan kannansa sukayi ta masa fatan isa lfy nan yafice dg parlourn yanufi parking space yashige motarsa yabar gdn..

Bbu jimawa da fitarsa abbu yashigo yasamu Ummi itada yara dan yau week end ,tashi sukayi suka basu guri ..

"Abbu yazauna gefen Ummi " ahankali yace hmmm ai abdullahi yazo jiya d dare yabani hkri kuma yace ya amince d umarnina!"Ummi tace to alhmdllh "abbu yace na hakura saidai matarsa nagama yimata wata kyautatawa tunda batada mutunci d tarbiyya ...Ummi tace ah ah alh kayi hkuri dan ALLAH" tsaki yyi yace hmm ALLAH yahad'a abdullahi d shu'umar mace wlh yaran nan banhadasu d junansuba saida naga sun dace kowa saida nayi tunani sannan nahadasa da wacce nike tunanin kobajuma zasu fahimci juna...kinga kamar Yusuf na lura da zubaida natsoronsa gashi itama bataji,uwarta ta batata...nasan dole yasaitata.Ummi tace hakane wlh alhj "yace to kinga ma yaseer bayaji ,Habiba tanada hakuri duk yaran gidan nan batada fushi nasan shima da yardar ALLAH zata saitashi...

Ummi tace to muyita cigaba da addua dai kawai" abbu yace insha ALLAH..

*******
Washe gari d marece baffa ne tafe gdn mlm Haruna ,bayan yyi sallama yasami atine na tace kullin koko,cikin faraa suka gaisa yazauna,bbu boye boye yazaiyyane mata yadda sukayi d mai gari d kuma zsitafi da ita gdnsa yau dan gobe mai gari zaixo tadi agunta...yafad'a had'e da mikowa atine dubu2 wai natane...

Atine datacika d mamakin baffa dakin son gskyarsa tace hmmm yaya kenan ka rike kudinka samaka amfani...saidai inaso kabani banyardaba ka aurawa mai gari nah nah bacin ubanta bayanan,Wanda ko yana nan inada tabbacin wlh bazaibawa mai gari y'ar saba ...kaiko ninan dakake gani ko?"

To wlh bazanso mai gari ya aureniba balle ita yarinya d'anya sharaf d ita inyaci moriyar ganga ya yada kwafranta to wlh das......wani wawan mari baffa yayiwa atine cikin zafin rai yace ungu nan yana mata dakkuwa yace to wlh ba ki isaba nabiki ta lalama zakimun rashin kunya ko?"

Ayanxun kuma agabanki zantafi d ita kiyi abunda kika ga dama amma inkin'isa...

Atine dke rik'e da kunci tace bbu abinda zanyi dan bani da iko saidai inaso kasani akwai ALLAH yanaji yana gani....baffa be saurareta ya yaye labulan dakin yakalli nah nah dke ta kuka jin za'a rabata d yah Abbas d'inta, cikin tsawa yace zaki tashi muje ko kuwa? "

Bbu musu ta ta shi tasaka hijab tabisa ,suka fito ,takalli atine dketa kukan tausayinta ,tace baba atine sai wata rana !tafada tana hawaye yayinda baffa ko ajikinsa..yyi gaba nah nah tabisa suka fice dg gdn yyi da atine keta kuka Jidda natayata..

Haka kuwa akayi baffa yakaita gdn ta zauna atakure gaba d'aya taji duniyar ta fitar mata arai "taci alwashin gobe saita ma mai gari abinda baya tunani..

Washe gari bayan sallar la'asar mai garine tsaye asoron gdn baffa habu ,yaci wata uwar malun malun sai zufa yake bakinnan duk goro,yayinda yaransa ke k'ofar gd..yanajiran xuwan nahnah dan yasaka akirata, azuciyarsa cayake ALLAH yasa tasoniiii" sallamar ta yaji tuni ya watse hakoronsa yellow yana dariya Shiga masoyinta ....shiru tayi batayi mgn ba kanta aduke yayinda yyi mata kuri d ido yana kallon baiwar kyawunta yana hadiye yawu...afusace ta d'ago had'e da bankomasa harara tace mlm zantafi inbakada abun cewa"

Murmushi yyi yace nazomiki daso da kauna...tsaki taja tace ALLAH yakiyaye dg yau zakayi nadamar cewa kanason wata yarinya ak'auyen nan kafinyyi mgn tafasa ihu iya karfinta tana cewa wayyo ALLAH jamaa kukamun dauki...tayiwuf ta matsakusa dashi hade da kece hijab d'inta dg gaba....baki bude mai gari ke kallonta kafin yyi mgn mutane sun cika zauren yayinda nah nah keta kuka harda hawaye...kasancewar ansanta kamilace tuni jama'a suka yarda aka hau ihu da tir da halin mai gari,ita kuma ta shige cikin gd yanajin dadi sumsumasunyi mamakin mai gari..

Shikuwa,mamakin ,kunya,nadama ,hade d danasani yyi yisu bbu addi yadauki alwashi sai yacima baffa babu mutunci yanxun ba anjimaba tunda yasan yarinyar batada mutunci ya yarda zaibashi ita..

Cikin jin kunyar mutane yanufi gd yasa aka kira masa baffa babu akasuwa..

Bayan yazo yyi masa zafin kare had'e da cewa yakamasa kudinsa dayabasa tunda yarinyar batada mutunci harta iya masa sharri d girmansa d komai agari..

Afusace baffa yanufi gd yasamu delu na isa wutar sanwar tuwo g muciya a hannunta,cikin bacin rai yace ina y'ar iskar yarinyar nan take?"

Delu ta tab'e baki tace hmm tana daki wai mai gari ne zai mata fyade sai kururuwa take ta Tara masa jamaa,ni wlh ban yardaba..baffa yace Karya take wlh yakirani yatozartani gaban jamaa harda cemun tsohon banza ,dan haka itama zataji ajikinta nan yakwala mata kira!

Delu tace ai Maimuna tayarda(kishiyarta)sai wani sannu take mata ,tski yyi yace ina maimunan?"tace ai batadade d tafiya kauyeba kasan can zatakwana gun sunan "yace itama zata dawo ta karbi hukuncinta....adedenan nah nah ta fito ,afusace baffa yafisgi muciyar hannun dela yabuga mata aka iya k'arfinsa yasake atake ta fadi gurin bata numfashi kamar matacciya dan ba suma bace yyinda kanta yafashe yana jini..

Zaginta yacigaba da yi ,saidai me?" Yarud'e ganin bata motsi,shida delu suka duba ,baki bude delu tace oh mlm Kodai mutuwa tayi?"arikice yace ina tunanin hakan....arude tace meye abinyi ?"

Waigawa yyi yace jeki rufe gdn tunda bbu kowa bbu musu taje ta rufe tadawo tasamesa yakaita dakinsa yarufe da buhu sai zare ido yake yace delu kirufamun asiri dan ALLAH tace lahhh bbu komai wlh bbu Wanda zaiji .

Gobe cikin dare kasata abaro ka kaita karshen gari can bakin titi ,maana kafitar d ita dg garin nan ..

Da safe sai auren dole...muce ta gudu sbd zaamata auren dole,,,cikin murna yace yauwa ngd sosae matata ALLAH yabarmu tare...tace ameen..

Haka kuwa akayi d asubar fari yaje yakaita ya yasar da ita ya nufo gd bebari aka gansaba...


da safe gurin 10am yah Suleiman ne tafe zaya gd sai gudu yake sbd bayaso azahar tayi masa ,saidai tundg nesa yaga kamar mace kwance gefen titi...har ya wuce kuma yadawo dan yaga ba irin macutan nan neba da ake hada baki dasu acuci mutumda su..

Parking yyi yafito....


Share..

📚📚mmn fareesa ce✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)


INA TARE DA ITA !
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


Story &written by mmn fareesa

Dedicate to all my fans😍

🅿29&30

NOT EDITED

parking yyi yafito"ahankali yanufeta "saidai me?" Yana kallonta yaji wani mummunan fad'uwar gaba Wanda baisan dalilinsa.
Matsawa yyi gab da inda take kwance fuskarta na kallon Gabas"yakalleta yaga bbu alamar numfashi atare d ita kuma yasan ba mutuwa tayi ba dan da tafara warii"
Yatsina fuska yyi ganin bbu kowa mutane nata wucewa amota har yajuya ...wata zuciyar tace hmmm kataimaki me bukatar taimako !afili yace bansantaba!tunawa yyi da my angel dinsa ,shin in itace awannan halin ba'a taimaka mata aibazaiji dadiba..da azama had'e da karfin gwuiwa yabude gdn baya yatattare hannun rigarsa yazo ya sungumeta yasakata yakoma gdn gaba yaja motar."azuciyarsa yana tambayar kansa me yafaru d yarinyar nan?"ya'akayi taji rauni haka?"dg gani yarinyace gsky...wata zuciyar tace kakaita hospital kawai...
Hakafa yah Suleiman yyita sharar gudu cikin awa 2d Rabi suka iso Kd basu tsaya ko inaba sai hospital, bayan yyi parking yafito yashiga ciki bbu jimawa suka fito d nurse akayi emergency d iftihal yyinda yah Suleiman yawuce masjeed,bayan yadawo yyi zaman awa2amma shiru bbu Dr d'in da yafito
Ji yyi yagaji da jira tashi yyi yaje yyi sallar la'asar yadawo shiru...can saiga wata nurse zata wuce sai kallon kurullah takewa cpt Suleiman ,shikuwa yana ganin hakan yatamke fuska....cikin iyayi tace sannu ko!banza yyi d ita "ahankali tace kayi hkuri naga tunda aka shiga d patient d'in ka basu fi....wani mugun kallo yyi mata ."
Atake taji yamata kwarjini ...adede lokacin kuma Dr jabeer yafito duk yyi gumi d wasu doctors yakalli cpt Suleiman yace kasameni a office. "
Cpt Suleiman ya juya had'e da tashi cikin nutsuwa ya nufi office din Dr din yyinda nurses dinketa jin inama ace wannan gwarzon nmjin nasune..lolx

Bayan ya zauna Dr yacire glass din dke fuskarsa yace gsky akwai matsala babba da yarinyar nan!cpt yace wacce matsala kenan?"
Dr yace Kaine yayanta ko mijinta?"
Yatsina fuska yyi had'e da yin kicin kicin d rai yace meyasa kamun wannan tambayar ne?"Dr yace hmmm sbd dole sai su zasu sani ne...shiru yyi can yace ok ni yayantane yatsinci kansa da fadar hakan ...saidai kuma yaji haushin fadin hakan dayyi,Dr yace to gsky yarinyar nan dukane aka mata ba nawasaba akai!
Wanda sanadin hakan tayi loosing memory d'in ta...inna lillahi wa inna ilaihir raju un kawai cpt Suleiman ke maimaitawa ...cikin damuwa yace meye mafita Dr?"
Dr yace to agsky da wuya kuma bbu wuya"?yace kamarya?"Dr yace eh to indai yanxun ko wani lokaci kadan nan gaba taga Wanda tasani ko tashak'u dashi to zata dawo normal ta warke ...inkuma bbu Wanda tasani harta gansa to gsky sai tajima ta warke !amma zamu azata kan magani ina fatan kafahimta?"
Cpt yace eh to yanxun ciwon dke kanta fa?Dr yace munyimata dinki kuma insha ALLAH nanda 2days zai warke indai yasamu kula dukda naga fatarta mai kyauce zata yi saurin warkewa indai ana kula d ita sbd ciwon yanason kula dan yanxun itafa tamkar jinjira take sai abinda a ka nuna mata zatayi...cikin wani yanayi cpt yatashi tsaye yace bara naje gun cashier nabiya kud'i na wuce gd kafin ta farka,Dr yace ok ,,,,

Bayan yagama biyan makudan kudin da aka rubuta masa yawuce gd.

A parlour yasami ummy tana shirya diner dan lokacin 5ta gota...zama yyi yana gaida ita ,amsawa tayi had'e da cewa oh babana shiru sai yanxun tun karfe2:pm niketa dubar hanyarka amma shiru sai yanxun lfy dai ko?"

"Yace lfy lau wlh watace na taimaka....nan yasanar da ita komai game da ita harda loosing memory d'in datayi...cikin tausayi Ummi tace wayyo ALLAH amma natausaya mata komaiye dalilin hakan?" ALLAH masani"

Cpt yace eh anjima zan koma kihada abinci saina kai mata ko?"Ummi tace to amma dan ALLAH babana ka bits ahankali tunda ance kamar jinjira take nasanka d zafin zuciya "ALLAH shixai baka ladar tunda danshi kayi ,amma saika daure d'a duk nakowane in ALLAH yasa ta warke sai a sadata da iyayenta ko?"

Ta shi yyi yace to Ummi zankiyaye yafice dg parlour part d'in su yawuce yaje yyi wanka had'e da yin arwallah .

Bayan yafito yashirya cikin suit farare sai kamshi yake zabgawa yyi masifar kyau ,masjeed ya wuce bedawoba saida akayi isha'i
Gun Ummi yanufa yasamu ta had'a masa komai a basket,abbu na gefenta yana dinner, nan yagaida abbu,anan yake jajanta masa dan Ummi ta fada masa kuma yamasa nasiha akan yabi y'ar mutane ahankali banda hantara..

Fuska bbu walwala yadauki basket din yafice ....axuciyarsa yanajin haushin yarinyar sai wani cewa ake yabita ahankali shifa gsky bbu dole ...wata zuciyar tace kada kazobe ladarka !kayine dan ALLAH..

Ahaka ya iso asibitin straight office in Dr yanufa yasameshi zai fita, nan suka gaisa Dr yace oh shiru shiru baka dawoba sai yanxun amma acikin wannan lokacin zata farko insha ALLAH "cpt yace to ALLAH yasa.

Dr yace dama gd zani room8 ne room dinta na cire mata drip magunguna nanan bayan taci abinci tasha ,amma katabbatar kamata brush ,kuma tea ne zata fara shaaaa.sbd hanjin ya warware"

Cpt yadan yatsina fuska yace ok amma ni gsky bbu brush aguna Dr yace akwai a toilet sabo ma "yace ok yana niyar tafiya... Dr yace amma kai zaka kwana d ita ko ?" Cikin kosawa d maganarsa yace ah ah menene?"yace to ai gsky kasamu wacce zata kwana d ita da matsala abar patient ta kwana ita d'aya..

Wani haushi cpt Suleiman yaji wai shizai kwana gunta kenan?"

Cikin jin haushi yabar office in saidaifa Dr yafara zargin anya wannan hadadden sojan y'ar uwarsace..

Cpt na fita yanufi room 8saidai besan dalilin dayasa gabansa faduwaba kawaidai yatura k'ofar yashiga.

Maida k'ofar yyi yarufe bayan yashiga...


Share...


📚📚mmn fareesa ce✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)


INA TARE DA ITA!
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


Story &written by mmn fareesa


🅿31&32


Maida k'ofar yyi yarufe bayan yashiga "ajiye basket d'in hannunsa yyi yazauna kan wata farar kujera dke gab da gadon", d'agowa yyi hade da aza idanunsa kan baby face d'in ta yana kallonta idanunta arufe....shiru yyi yana tunani Ashe dai akwai masu kyau haka,shifa ada iftihal ce kawai yake tsayawa yakallah ta birgeshi bbu wata macen daya tsaya yyiwa kallon minti5 in aka cire familynsa....tsaki yyi azuciyarsa yace to me ruwana d kyawun ta?" Agogon dke daure atsintsiyar hannunsa yakallah yaga 7:40tsaki yyi yana d'agowa ...adedenan iftihal ta farka ,kallonta yacigaba da yi yana wani hade rai "don yaga me zatayi ko tadawo normal ne?"
Ita kuwa koda suka had'a ido da shi kallonsa taci gaba dayi ,can kuma tayita kallon room d'in " koda yaga haka yasan tabbas bata haiyacinta.
Tashi yyi yashiga toilet,yyinda taita kallon k'ofar toilet din har yafito da wata silver da mah clean d brush a hannunsa gun basket d'in yanufa yadakko robar faro yanu gun gadon.
dab da ita yatsaya cikin sweet voice insa yace ya jikinki?"shiru tayi tanata kallonsa "tausayinta yaji d kansa yasan yanxun ko mgn sai ankoya mata kenan"
Lallausan tafin hannunsa yasaka yadako kanta yajingina pillow din jikin bango ,sannan yad'an matsar d ita jikin pillow din ta jingina dashi."
marclean din yamatsa jikin brush d'in yabude ruwan yazuba abakinsa yakuskure ,sannan yafara brush d'in, yyinda tamasa k'uri d ido tana kallon sa har yagama yakuskure bakinsa ya zubar d ruwan a silver... wani brush d'in sabo yasake sakawa mahclean d'in yamik'a mata kallonsa tayi bata karba ba....atsawace yace ungo mana!zare ido taitayi bata karb'a ba afili yace yah salam!

"Kyawawan hannayenta yakalla yamika nasa hannun Yakama yasakamata brush d'in aciki yyinda yamata alama yanuna mata tayi, aiko yaga tayi bbu musu yazuba mata ruwan ta kuskure bakinta tana hawaye bbu magana dai....kayan yamayar bayan ta gama ,koda yaga tana hawaye yasan k'ila ko kanta ne ke ciwo sbd buguwar datayi,yaji tausayinta ....gun basket d'in yanufa yahad'a mata tea mai kauri yasheka sbd zafi..""

Gefen bed din yazauna gab da ita yakurb'i tea din sau2 sannan yabata bbu musu ta karb'a,ta yi yadda taga yyi,yo ai tuni ta shanye shi Ta's tana tsotsan baki...kuri yyi mata yana kallonta dan ta masa kama da angel dinsa in tanashan abu mai dadi yadda take intana karama ....hannunta dayaji cikin nasane yadawo da shi tunaninsa....wani yarrrrrrr!

Yaji hade da shock tuni yayi saurin janye hannunsa yatashi dg kusa da ita "

Shiru tayi dai yyinda cup dinke hannunta ta na kallo "alamomi sun nuna tea din be ishetaba.

Koda yaga ne hakan gun basket d'in yasake nufa yazubo mata faten dankali d wake yaji kifi d alaiyahu sai kamshi ketashi.

Kujerar dke kusa d gadon yazauna yafuskanceta ,yyi 2spoon sannan yafara feeding NATA ,aiko tayita karba har suka idar, alokacin 9:pm tayi ,tashi yyi zai fice dg room d'in kamar ance yajuyo kawai yaganta ta biyosa ko d'an kwali bbu...

Afili yace oh my God?"

Kallonta yyi sai yanxunma yalura da tulin gashinta dan bbu Dan kwali akanta ga goshinta da cikinkan anmata d'inki,doguwar rigace jikinta robber..

"Fasa fitar yyi yadawo " ita tasake dawowa tayi zaune kasa gabansa....tunawa yyi da magun gunanta,yanaso takoma kan bed gashi batajin meyake cewa balle yace ta zauna kuma bayaso yatab'a gsky ...wayarsa yafito yakira a reception aturo masa wata nurse.

"bayan yakira yakalleta yaga tana hawaye ta takure gu daya ,sai fiki fiki take d ido"

Fuskarsa yadauke dg dubanta ,yanajin duk yaka gara yabar asibitin dai baisaba zama gu daya ba gsky.


Nurse dince ta shigo da sallama,fuska atamke ya amsa ,cikin English yace tabata magani yanxun ta maida ita kan bed"nan ta amsa dan taga bbu wasa afuskarsa.

Ita kuwa iftihal kallon su take tana sauraronsu"jin nurse d'in ta kama hannun ta yasata kwacewa ta mike zata hau cinyar cpt atsawace yace keeeeeeee!har saida ta tsorata ta dafe kanta sai hawaye take yyinda yacigaba da harararsu itada nurse d'in. "

wani gefen na xuciyarsa yace kabita sannu sbd matsalar ta ,yanzun in iftihal dinkace daba'a San inda takeba aka mata hakan aibazakaji dadiba...

Tashi yyi yasa hannunsa yamikar d ita tseye ,har gefen bed din yazaunar d ita, yakalli nurse din yace dataketa kallonsu yace zaki iya tafiya."

"Ahankali tace y'allab'ai ai Dr jabeer yace ,kafin ta kwanta bacci nakaita toilet....shiru yyi azuciyarsa yace yyi tunani gsky Dan nidai bazan iya kaita toilet ba." Afili yace kije byn minti10 kidawo .

"Batayi mgn ba ta fice"

ruwa yadakko yaduba magungunan yaba vitamin C sai yasa bakinsa yakora da ruwa ,sannan yabata tasha ...bayan ta gama yamaida pillow din kan bed din yakwantar da ita.

Aji yar zuciya yyi azuciyarsa yana cewa d matsala gsky"....shigowar nurse dince tadawo dashi tunaninsa ,gun iftihal ta nufa ta dagota hade da mikar da ita taja hannun ta ,ita kuwa d'agowa tayi tana kallonsa tana hawaye... Jiyyi tabashi tausayi ,tashi yyi yace wa nurse d'in muje kibimun ita ahankali....be auneba yaga ta janye hannunta dg na nurse din tafada jikinsa.....

Wani mugun shock yaji jin nashanunta sun daki kirjinsa....lumshe idonsa yyi hade da janyeta dg jikin sa yanuna mata shushiga toilet din"

Itadai nurse sai aikin kallonsu take dan atunaninta matarsace....bayan sun shiga toilet din d dubara nurse din tasata tayi fitsari ,sannan ta fito da ita ...shikuwa yana zaune idanunsa alumshe.

Koda suka fito nurse din ta fice ,ita kuwa gunsa ta nufa tana kokarin hawa jikinsa yabude idonsa...da sauri yabatarai yace oh wuce kije ki kwantar,yafada hade da nuna mata bed.

Wucewa tayi tana waiwayensa taje ta zauna kan bed din dan bata fahimci meyake nufiba .

Koda yaga haka sai ya tashi yaje yakwantar da ita ,yaduba agogonsa yaga har 10:pm tayi toilet yawuce yyi arwalla yazo yyi sallar d nafilarsa dayakeyi kullum akan ALLAH yabaiyana masa angel dinsa lfy.

Bayan ya idar yakira Ummi yace mata anan zai kwana tunda bbu Wanda yasani nata,tace to shikenan sukayi sallama..

Lemo d ruwa yasha kawai yazauna kan kujera bacci yafada daukarsa,,yyinda tuni iftihal ta yi bacci.

Haka kuwa akayi shi yana kan kujera ita tana kan bed ahaka sukayi bacci..

Washe gari...

Share..


📚📚mmn fareesa ce
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)


INA TARE DA ITA !
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


Story & written by mmn fareesa


Masu min magana ta PC atura musu dg farko kuyi hkuri bnida lokaci gsky Ku bincika a wasu grps din dan bana posting a PC..


🅿33&34

Washe gari tun karfe 5:30am cpt yatashi kasancewar yasaka alarm"bayan yyi arwallah yanufi masjeed din dke cikin asibitin.
bayan yadawo yazo yaduba ta yaga bacci take"azkar yaci gaba dayi dg nan bacci yyi awan gaba dashi."
Iftihal kuwa baccinta take tana juyi harta farka,ta tashi tsaye ta isa gun cpt tasaka hannunta dan ta shafa fuskarsa ...yabude idonsa yana mamakin ta afili yace oh daban tashiba fa sai ta tabani"mitts yaja tsaki....Dr jabeer ne yyi sallama" cpt ya amsa tare da basa hannu yyinda iftihal ta ke tsaye gefen cpt sai zare ido take kamar ace ,cas ta gudu...Dr ne yyi murmushi bayan sun gma gaisawa yace masha ALLAH patient d'in taka bbu laifi taji sauki,bara na sake duba ta"
Cpt yace eh bbu laifi tafara samun lfy saidaifa bata mgn !Dr yace eh ai dama bazatayiba sai nan gaba "ahankali tukum.
Cpt yace to amma gsky kasallameta yau " Dr yace ah ah gsky kayi hkuri zuwa gobe tukum muga yanayin jikin nata kokuwa?"
Yace to shikenan nizanje gd na shirya nakamata break na wuce office ..Dr yace to amma dai kafara bata ko tea ne d maganinta sai amata allurar bacci
sannan katafi,kasan ita kamar baby take ,ko yanxun kaga gata agefenka ....katsesa yyi da cewa eh wlh inaga ma zan sami mai kula da ita jiyafa da binama zatayi"Dr yyi murmushi yace hmmm shiyasa nace kamar baby take yanxun, sbd sadda ta far ka dakai taci karo da kai tasaba dan haka da wuya tasaba da wani bayanka ,sbd tamkar jaririne daya saba da uwarsa ,to haka kaima zata ruka daukarka tamkar uba agareta dan kai tasaba gani aida sauk'i tundama jininka ce ba bareba ....katsesa yyi da cewa pls kaduba ta ,Dan yafara k'osawa da maganarsa..kallonsa yamaida gunta yaga tana hawaye ,nuni yamata kan ta koma bisa bed juyowa yyi yakalli Dr dke kallonsu...yace to kaga hawayen datakeyi?"cpt yace eh Dr yace duk sadda kaga hakan to wani abu takeso,ayanxun na fahimta yunwa takeji"cpt yace to bara nahada mata tea d'in .....nan yanufi gun basket din yyinda Dr yamata dubaru na likitoci yaduba ta.

Cpt kuwa byn yahad'a mata tea d'in toilet ya wuce yafito da brush d silver ahannunsa,adedenan Dr yace inta gama kakirani nazo namata allurar !cpt yace to..

Gefen bed din yazauna yamik'a mata brush d'in bbu musu ta karba tayi tagama kamar jiya,nan yamayar ,yadawo yabata tea d'in tasha,sannan yaje yakira Dr ,suka dawo ta re ,sunsha fama da ita tukum ta tsaya aka mata allurar.

"Sannan cpt ya nufo gd byn yaga tayi bacci."

********

Mama zulai ce tsaye a parlourn ta itada zubaida tana cemata ,kiyi sauri ki karbomun dinkin anjima shizan saka"yyinda Rukayya ke zaune kan 2seeter tana kallon su..zubaida tace oh mama kinds San yanxun inna fita bai saniba wlh mugun duka zaimun ko yabani mugun punershment da gara dukan dashi ma.....atsawace tace kutuwar ubansa shi Yusuf din ,akace shina haifawa ke ne kokuwa?"ke kuma sakara kina nuna masa tsoro ko?"sai kace keba rainona bace ,har wannan k'aramin kwaron zai takaki to bazaki tambayesa ba ,dole kije sbd inada iko dke ehe....Rukayya ce ta katseta da cewa haba mama miyasa kike hakane?

Ai yah Yusuf kobashi zai aureta ya isa da ita tunda yayantane ,kuma hakan na nuna yadamu da tarbiyyarta ken...


Wata ashar mm zulai ta bankoma Rukayya ,hade d cewa in ina mgn kika sake samun baki wlh saikin ji jiki ,ni wlh inbacin gd nahaifeki da sai ince musayamun ke akayi sbd kwata kwata bakya kishina kuma bakijin mgn ta...

Cikin jin haushin halin mahaifiyarta tace kiyi hkru ,tafada had'e da ficewa a parlourn.


Kallon zubaida tayi mm zulai ta ce oya maza kitafi ina jiranki bbu musu ta fice,Amma tana tsoron yagane ta fita be saniba..

sad'af sad'af take tafiya harta fito ta nufi get....yah Yusuf da ke shirin fita yana dakinsa yahangeta ta window, akuma lokacin cpt yashigo da motarsa ,zubaida NATA gaidashi yyi mata banxa.

Yah Yusuf kuwa ,kwafa yyi afili yace zankamaki wlh.

Cpt kuwa part din su yanufa ,yaje yashirya cikin kakinsa ,sannan yanufi sashen Ummi yasamesu tare da abbu zai fita ,bayan sun gaisa suka masa yah mai jiki yace da sauki,nan Ummi tace to ga break fast d'in Ku nan kaida ita !

"Ahankali yace mungode"

Ummi tace ALLAH yabaka ladar,kaje kafara yin break din sai muje ka kaini gunta nadubata ko?"cpt yace to dama ni gun aiki zantafi....abbu yace ai bbu damuwa kije ki kula da ita anjima nima naje nadubata.

Amma yaushe zaa sallameta?"

Cpt yace gobe ne"abbu yace to shikenan, nan ya wuce dining area yyi break fast yagama,alokacin abbu yafita...

Fitowa sukayi shida Ummi ,Fatima Auta nabiye dasu d basket a hannunta ,sai turo baki take ita atafi da ita.

Bayan Ummi ta shiga, cpt ya karbi basket din dg gun auta,yasaka gidan bays ,yazagayo dan yashiga...jin muryar Ummi yyi tana rarrashinta auta....kallonta yyi had'e da mata wani kallo d gudu tabar gun bbu ko waiwaye..

Sukuwa sukabar gdn.

Gudu take taji taci karo da mutum,tana d'agowa taga yah Usman ne yakafeta da ido....sunkuyadda kanta tayi cikin inda inda tace dama dama k..ka kayi hkuri pls ban ganiba....

Meyasa kike gudu?"yafad'a kamar bayason mgn"

"Ahankali tace toba Ummi bace ta tafi tabarniba,shine yah Suleiman yyi ta hararata ko" tafad'a cikin sugar shagwaba"lumshe ido yyi yace aikin girma da ake dke anguwa!kuka kada nakoma ganin kina gudu kinjiko?"

Ahankali tace to "

Murya qasa qasa yace ki kalleni mana!yabukaceta dan turo baki tayi tace um um bazan iyaba......kafin yyi mgn yah yaseer dke nufosu agadarance yace kai Usman meye hadinka da ita?"bacin kasan ita nake so ....afusace Usman yadaga masa hannu da cewa kullllllll!kada kasake cewa matata wai ita kakeso yafad'a cike da kishi....

Dariyar rainin hankali yaseer yyi ,hade da cewa kasake cemata matarka sauna maka illah"yafad'a had'e da nufar fatima yana mata murmushi.... Da sauri yah Usman yabank'adesa hade da tsayawa gaban Fatima ita kuma tana bayansa.....baki bude yah yaseer yke kallon yah Usman da mamaki yace hmmm zankuwa had'a maka jini d majina yanxun kuwa....Fatima dke bayan yah Usman tace pls yaya kada kabiye masa kaji?"tafada tana kuka ganin zasuyi fada sbd ita..

Afusace yah yaseer yakaiwa yah Usman wani punch ...tuni ya Usman yaduke yahankado sa hade da kaimasa nausa ta ko ina ....kukan murna Fatima keyi tana cewa yauwa yah Usman dina kaima sa laga laga.... Adede nan yah Yusuf yamusu tsawa dan duk yaga komai dama yabari yaga insun fara game din waye loosed?

shikuwa yah Usman jibgarsa kawai yake yakumbura masa fuska dan shima akwai zuciya....afusace yah Yusuf yakaraso yashiga tsakanunsu ,nan kowa yyi gefe ,yyinda Fatima tayi tsaye tana zare ido..

Yah Yusuf yakalli yaseer yace mitts kaji kunya wlh ace kaninka yamaka duka gaban mace meyafi haka kunya?"

Yah Usman sai huci yake yafinciki hannun Fatima sukabar gun ,shikuwa yaseer bbu kunya yajuya yatafi d mugun guduri aransa...

Yyinda yah Yusuf yanufi get dan daukar mota adedenan zubaida ta shigo get din,rungume hannuwansa yyi akirji yakafeta da ido....kamar anceta waiga idonta tsab cikin nasa..

Sbd tsoro kamar ta saki fitsari a wando,Aida gudu tayi part dinsu jin yana cewa taxo,koda yaga hakan sai ya rufa mata baya..

Bangaren su yah Suleiman kuwa ahanya yake sanar da Ummi akan yarinyar bata mgn kuma bata saba da kowa ba sai shi.

Nasiha da rarrashinsa tayi akan yyi hkuri ya kula da ita da duk na ko wane ,da haka kuka iso room d'in.

Tun kafin su Shiga Ummi kejin fad'uwar gaba,har suka Shiga da sallama cpt na gaba ,ai iftihal na ganinsa da sauri ta ta shi sai hawaye take ta nufesa da nufin fadawa jikinsa.

atsawace yace ......


Share


📚📚mmn fareesa ce✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER' ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)


INA TARE DA ITA!
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


Story &written by mmn fareesa


NOT EDITED

🅿35&36

Atsawace yace keeeeeeeee!had'e da saurin janyewa dan kada ta fad'a masa ajiki".
Ummi dake bayansa tayiwa iftihal kuri da ido tana tuna kamar tasan mai irin fuskarta ko wadda suke kama da ita. "
"Ahankali tace haba babana?" meye haka? "Kasan fa bata hayyacinta ko?" batare da ya kalletaba yace kiyi hkri Ummi!
Batayi mgn ba taja hannun iftihal dake tsaye gefen yah Suleiman tana hawaye....tirjewa tashiga yi ,Sam bazata bitaba....nurse d'in da suke zaune a room din ta taso da dubara ta zaunar da ita kan bed ,sannan Ummi ta zauna cike da tausayinta.
Shikuwa gogan fuskar nan murtuk ,dasun hada ido da iftihal sai ya aiko mata da harara ,abinda bai saniba ,Ummi na lura da shi...
Basket din dasukazo dashine Ummi ta nufa ,tahadawa iftihal komai a plate had'e da tea mai kauri tabawa nurse din ta ce tayi feeding d'in patient d'in. "Yyinda yah Suleiman kebinsu da ido....
Nurse d'in tafara kokarin feeding nata, amma me?"
Tak'i yarda .....kallonta kawai yah Suleiman yyi ta nutsu tarika Karba...hararansa Ummi ta yi tace hmmm dani kake magana ,wato bazaka dena hantararmusu y'a ba ko"?shin in y'ar uwarkace take cikin wannan halin zakaso amata hakan?"ahankali yace ah ah pls Ummi ki yi shiru duk ga yara kinamun fad'a ....girgiza kai tayi batace komai ba...hakadai aka lallabata tayi break aka bata magani ,bbu jimawa bacci yyi gaba da ita ..itadai Ummi sai kallon ta take ,tanajin kaunarta hade da tausayinta."
Bayan nurse d'in ta fita ,Ummi ta yiwa yah Suleiman Ta's dg karshe kuma tamasa nasiha ,wacce tashigesa sosai ,yyi kuma alk'awarin cewa zai kula da patient d'in sa iya bakin iyawarsa...
Ummi taji dadi tayita saka masa albarka...har yanufi k'ofar fita dan tafiya office sai kuma ya juyo ,"ahankali yace Ummi idan ta ta shi dg baccin kimata dubara tayi wanka ,amma kada kibari wannan kilbabbar nurse din ta mata plsssssss!


"Da mamaki Ummi ta kallesa ,amma saitace to shikenan adawo lfy"

"Yace ameen"

********
Da gudu xubaida tashige parlourn mm zulai ta na nishi hade da waiwaye taga ko biyota yyi"
Tsaki mm zulai ta yi tace keeeeeee!lfy?kika shigomun atsorace ko Wannan d'an iskanne yabiyoki?"
Yaseer dke kwance kan 2seeter sbd dukan d Usman yyi masa yace ke dallah shine ko nashi bane ?"
Atsorace tace kirana yyi wlh wai nazo!nidai gsky mama kinjamun "yanxun bansan abinda zaimunba wlh....afusace mm zulai ta ce yakasheki yyi gunduwa gudunduwa da namanki ,karshe kenan ko?" Ai wlh dani suke mgn duk Wanda yace sai sani a rana toni a wuta zansashi...shims Usman yanxun yyiwa yaseer haka shida Yusuf suka taran masa to wlh ni kabarni da Usman din dan har nagama tunanin sharrin dazanmasa har fatimar tace bata k'aunarsa wlh....dariya yaseer ya kece da ita had'e da cewa da kyau my sweet mama ,shiyasa nake sonki...murmushi tayi tace hmmm aini bata wasa bace...zubaida dake raba ido tace ni bara naje na shirya inada lakcures da karfe 12:30yanxun kuma 12:00,naga su Fatima d Rukayya basuje skul ba yau lfy dai ko?"tsaki mm zulai ta yi tace matsalarsu ce k'ila sunada dalili.
Abinda zan gaya miki ki dena nuns tsoron dan banxan yaron nan ,shima zansaki kimasa sharri dg nan ai afasa auren naku!da sauri zubaida tace pls mama gsky kiyi hkri bazan iyaba yaje yagane nabani gunsa, yanxunma bansan me zemunba...tsaki yaseer yyi yace ke wani lokacin wawoyace wlh !mm xulai datakasa mgn dan zubaida ta kuleta ,sai kallonsu take...turo baki zubaida tayi tace gsky kadena cemun wawiya ....ni natafi nashirya zuwa skul...

Yah yusuf dake lab'e yana saurarensu ,yyi ajiyar zuciya yajuya dan komawa bakin get yajirata tazo wucewa"sai yakamata.amma yaso yashiga cikin parlourn to amma jin mugayen kalaman mm zulai da yaseer yasa yak'i shiga."

Azuciyar sa tunani yake akan rashin tsoron ALLAH irin na mm zulai dakuma muguwar tarbiya datake ba y'ayanta tana bata musu rayuwarsu da mugayen halayenta,afili yace oh to zancigaba da bibiyar yaseer naga wanne sharrine zata sakashi yyi ma usman?

Motarsa yabude yazauna yarufe ,yana tunanin dole yakula da tarbiyyar zubaida tunda ALLAH yasa tana tsoronta,kuma yalura wani abun duk mama zulai kesata yi ,kobada son rantaba..yananan yana zancen xuci yaganta ta cire gyale tasaka hijab sannan tasakashi a hand bag d'in ta... Koba afad'aba yasan mm zulai ta tursata tasaka gyale ,amma dan ta yi masa biyayya tasaka hijab....da sauri yafito dg motar fuska atamke gab da zata fita yace keeeeee!arazane ta juyo,cikin isa yace zo nan,"matairai cewa tayi tace pls yah yah kayi hkuri wlh na dena bazan koma "zantafi skul nakusayin latti...tsakin da yyine yasakata yin shiru.... Cikin tsawa yace inkin dawo dg skul kisameni a part d'inmu inkika bari nasake nemanki hmmmmn sorry for your self wlh.... Bejira ansartaba yashige motarsa ,itakuma ta fita dg gidan...

A hospital kuwa ,tun bayan tafiyar cpt Suleiman Ummi ke tsare da iftihal har Dr jabeer yashigo suka gaisa yadubata yaga bbu laifi tafara samun lfy, kallon Ummi yyi yace mama takusa tashi yanxun bbu jimawa ,amma ina gani amata wanka sbd takara samun lfy ....Ummi tace ok bbu damuwa, nan yafice Ummi ta wuce toilet tayi arwalla bayan tagama sallah takira Habiba akan su shirya lunch a basket yanxun zata kira abbu inzai tafo yatafo dashi...bayan bata gama wayar ta waigo taga iftihal ta ta shi ta bude ido tanata kallonta..

Murmushi Ummi tayi ,ahankali ta mata gefen bed d'in ta kama hannun ta ,ta mikar da ita ,tsaye bbu musu ta mike suka nufi toilet ,kasancewa da komai aciki da dubara Ummi taimaka mata ta cire mata Riga dg ita sai inner wear's ,ta nuna mata tayi wankan amma bata fahimtaba...harzata fita ta tuna da abinda yah Suleiman yace ,sai tadawo ta wanke mata fuska da hannuwa had'e da kafafunta ,sannan tamayar mata da rigarta suka fito ta .

Babu jimawa abbu yayi sallama yashigo ,iftihal harta ta shi ,koda taga ba yah Suleiman bane saita koma ta zauna...

Abbu dketa kallonta da tausayinta ,yace wa Ummi yamai jikin?"

"Tace da sauki"

Yace k'ila abasu sallama yau ko?

Ummi tace eh gsky da alamar hakan.

Kallonta abbu yyi ganin tana hawaye,yace kukan me takeyi?"

Ummi tace Aida kashigo catake babana ne,shine dataga bashineba take kuka ayadda na fahimta......nan tasanar dashi sabon da patient d'in yah Suleiman tayi dashi...kafin sbbu yyi mgn yah Suleiman yyi sallama yashigo ,Ummi ta amsa iftihal naganinsa ta sakko dg kan gadon...yyinda yaketa addua a zuciyarsa ALLAH yasa kada tafad'o masa ajiki agaban abbu....kafin yagama tunani yajita jikinsa ......hannunsa yasaka yajanyeta suka nufi gefen bed din , yazaunar da ita yagaidasu abbu d Ummi ,bayan sun gaisa yyi shiru ganin hawayen datakeyi.....tunowa yyi da ahanya yasiya mata biscuit da big bomb da chacoolat,da sauri yafito dasu dg aljihun rigarsa yasakamata ahannu sai.. kallo take tayi kuri da ido kamar mai nazari,yyinda yyi Mata kuri da ido yana kallon tsantsar kyau nata...muryar ummi yaji tana cewa ga lunch kayi serving naku kuci...
Abbu yakatseta da cewa ,kafin nan yafasa sweet dasu biscuit d'in nan yabata naga tana kallon su.

Karba yyi yafasa yaci sannan yasaka mata abaki...yana tashi dan kamsta abinci ...tasaki su sweet d'in ta ta shi tsaye dan biyosa....azuciyarsa yace oh ni naga ta kaina...Ummi ce ta ce jeka zauna bara nakamuku ,nan tayi serving nasu a plate daya ta mika masa ,tana gabansa zaune cikin jin nauyin ganin abbu d Ummi na nan yafara bata ...taki karba,abakinsa yakai sannan itama yabata ta karba.....koda abbu yalurada da yah Suleiman na jin nauyinsa sai yafice ,yacewa Ummi zaije gun Dr jabeer suyi mgn yakarbomata sallama.

Ummi tace to"

Nan yafice dg room din.

Iftihal kuwa duk sadda yabata bata karba sai yaci tukum take karba ahaka sukaci tare harsuka gama ,Wanda yyi mamakin kansa daya iya cin abinci da wata ,bacinyasaba da angel d'in sa kawai yake iya cin abincin...

Abbu ne yashigo yace to ansallameta kuma kullum Dr zaizo yadubata ,kuhada komai muje muyi sallar la'asar sai muwuce gd ,Ummi tace to ,nan abbu da yah Suleiman suka fita..

Bayan sun dawo dg masjeed suka fito had'e da Shiga mota ,wacce iftihal duk ta tsorata harda hawaye ,kuma agdn baya suka zauna ga k'ugunta ga na yah Suleiman ,koda yaga hakan Hand chief nasa yafito da shi mai k'amshi yasa hannu yagoge mata hawayenta,sai son hawa jikinsa take shikuwa yana jajjan yewa ,yyinda su abbu d Ummi na lura dasu .

Bayan sun iso gd suka nufi part d'in su ,zama yah Suleiman yyi a 2seeter iftihal tazo ya haye saman cinyarsa.....gaba daya su Fatima da Habiba dke zaune a parlourn suka Shiga mamaki dakuma wacece wannan yarinyar ....tsawar dadukaji yah Suleiman yyi mata had'e ja mata kunne yatureta dg jikin sa har kanta yanigi kujeta...d'agowa yah Suleiman yyi suka had'a ido da abbu dke tsaye yana kallonsu da alama ran abbun yabaci ..


Beyi mgn ba yakalli Fatima yace kije dakin Yusuf kice masa nace yasanar da kowa yanxun za'a yi family meeting yana fadin hakan yafice dg parlourn..

Duk sai yaji jikinsa yyi sanyi dan bayaso yabatawa iyayensa rai.

Kallon iftihal yyi dke...


Share


📚📚mmn fareesa ce✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)

INA TARE DA ITA!
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


Story &written by mmn fareesa


Naga korafe korafenku akan cewa wai Ummi bata gane iftihal tana y'atta,wayace ita ta haifeta?mommy ce mahaifiyarta kuma har yanzun basu ga junaba,wasu na cewa baidace yaki ganetaba sbd shakuwarsu ,kunmanta sunan novel din? dan haka duk wacce taji zata iya bina tacigaba da bina wadda ta ji bazata iyaba to bbu dole dan babu wacce ma jawo nace dole ta karanta..


NOT EDITED

🅿37&38

Kallon iftihal yyi dketa hawaye dafe da kanta!"
Wani tausayinta yaji azuciyarsa."

Da sauri yasa hannu ya mik'ar da ita tsaye ,had'e da lailaya Mata gun data bugu".

Habiba kuwa sunsha mamakin wannan lamari.....bata auneba sukaga Yakama hannunta yana mata mgn batadai jin abinda yake cewa...

Yah Suleiman dke rike da hannun iftihal yakalli habiba ganin yadda taketa kallon su yace malama Ki fita nace!

Bbu musu ta fice dg parlourn.

Tana fita yakalleta "ahankali yace sorry kinji?"

Itadai kallonsa take batayi mgn ba "hannunta Yakama sukaje gefen frige yabata swan water tasha ,aitana gamawa tafada jikinsa tayi luf akan faffad'an kirjinsa...

Yah salam kawai yace afili...da dubara yadagota ,yajata suka nufi babban parlourn gdn inda ake meeting d'in.


Hannunsa cikin nata suka shiga sai rarraraba ido take ,ai tun kafin su zauna take kokarin hawa jikinsa....yyinda jamaar gun sun cika d mamakin,wacece wannan yarinyar?

Mm zulai kuwa baki bude take kallon su da mamaki da kuma tambayoyi fal aranta"

Amma burinta taji ,dalilin meeting d'in.

Zubaida kuwa wani haushin iftihal da kishinta taji ganin sun zauna ,ga k'ugunsa ga na ta,yarik'e hannunta ,kanta akafad'arsa yana mata rad'a akunne.wani bakin ciki taji ,tuni tafara kokarin su had'a ido da iftihal ta harareta...sallamar su yah Yusuf ce da abbu tasata saurin nutsuwa...

Shikuwa yah Suleiman sarai da gayya yabar iftihal ta aza kanta akafad'arsa sbd yanaso mm zulai ta ji haushi...kuma taji haushin sai harara take aiko masa da ita..yyinda sauran mazan sai kallon su suke bbu Wanda yatambayi ba'asi..

Gyaran murya abbu yyi yace ina yaseer?"

Mm zulai ta ce baya nan yana gun bath day d'in abokinsa....kafin abbu yyi mgn yaseer yashigo parlourn yasha kananun kaya da wani d'an iskan aski can ciki yyi sallama suna had'a ido da Habiba yawurga mata harara,sannan yyi sallama yanemi guri yazauna ...byn yazauna yana waigowa idanunsa suka hasko masa iftihal.

Sake ware idonsa yyi azuciyarsa yace oh lallai akwai kyau nan gurin,gsky tamun ,wannan zuk'ekiyar babyn dg gani zatayi sugar "afili yace wow wace ce wannan?" She is very beautiful... Wata uwar harara yah Suleiman ya bankomasa ,tuni yyi tsit had'e da cigaba da yin salatin da abbu yace ayi dan bude taro da addua.

Bayan ansha addua,abbu yace to alhmdllh masha ALLAH ,dalilin wannan taro shine sbd Suleiman nayisa da wannan yarinyar dake kusada shi....afusace mm zulai ta ce gsky ayimana gwari gwari yadda zamu fahimta ba ayita dogon bayaniba....cikin tsawa Abba abdullahi yace kada nasake jin bakinki ina ruwanki ne?"

"Murmushin takaici abbu yyi ,had'e da zayyane musu yadda yah Suleiman yatsintsi patient d'in sa da matsalarta".. tuni suka dauki salati dajin hakan sannan sukayi fatan samun lfy gareta..

Ita kuwa mm zulai ko gezau batace komai ba ,dan haka kawai taji tsanar yarinyar da kinta azuciyarta..

Abbu yace sannan masu irin wannan matsalar tamkar yara suke ,ko yanxun kunganta ga jikinsa ga nata sbd bata hayyacinta,dan haka na yanke shawarar gobe bayan antaso dg masjeed za'a d'aura auren su da ita sbd gsky yawan shigemasa datake dukda lalurace akwai matsala ,gara ace da aure tsakanunsu,dg bays insha ALLAH taji sauki saimu sadata da iyayanta" in sunyarda yacigaba da aurenta inbasu yardaba to saisu rabu..ita kuma iftihal in ALLAH yasa tadawo sai amusu aurensu ko kuwa ?"

Duk yan cikinta parlourn sunyi tsit ,yyinda yah Suleiman keta gumi sbd tashin hankali jiyake dama besantaba ,yanxun in iftinshi tadawo tasami yamata irin wannan cin amanar mezaice mata?" yakare kansa...da sauri yace abbu pls katsay....cikin tsawa abbu yace nagama mgn banason musu inkuma ban isa da kaiba to ?"

Mm zulai ta ta shi tsaye had'e da yatsina fuska tana gatsine tace hmmmm duniya kenan"yagama dadironshi da ita za'a cemana wai bata lfy ,bacin sun gama shek'e ayarsu,shine sbd ba'son ya auri y'ar uwarsa za'ace ya auri karuwa....tas Ta's kakeji..

Abba Abdullahi ya wankama mm zulai mari ,had'e da nunata da yatsa yace ke har kin isa ki kira Suleiman da manemin mata... Afusace Ummi ta mik'e kamar zata shak'i mm zulai ta ce ni ban hafi fasikiba!kuma bazan haifesaba har abada.

Tana fadin hakan tafice,yyinda abbu yagirgiza kai yabita ,shikuwa Abba tsaki yyi yace kisameni adakina!bejira amsartaba yafita shima.

Yah Suleiman kuwa inbacin dukan Tara Tara bbu abinda kirjinsa keyi ,wani haushin patient d'in tasa yaji..amma sai yadaure dayake shi nmjin duniya ne,tashi yyi ransa adagule Yakama hannunta suka fice.

Yyinda yaseer yaha hadiyi yawu ,azuciyar sa yace anxo gurin tunda batada hankali yadda nikeda son farar mace ai dole nalashi xumarta gsky...gani yyi anata fita shima yafito.

Yah Yusuf kuwa gab da zasu fita yabankowa zubaida harara had'e da cewa keeeeee!oya muje ki karbi hukuncin laifinki...marairaice masa tafara,amma yyi gaba had'e da yima ta banxa adoletabisa...

Tana tafe tana kallon su yah Usman da Fatima sai Habib da Rukayya suna mgn da alamadai suna son junansu,tsaki tayi tace afili oh dg ni sai yaseer kebamu dace wadanda zamu auraba.

"Wata zuciyar tace ai Habiba tafiku hkri da kawaici ga shiru shiru,sannan matsalarta wankan tarwad'ace ba faraba ,shikuma yah yaseer yafison mace fara da wannan tunanin ta yi sallama abed room din yah Yusuf..


WAIWAYE.

baffa habu kuwa yana ajiye ....


share


📚📚mmn fareesa ce✍🏻✍🏻
AWESOME WRITER'S ASSO..🏮

(palace of excitation and pleasant writer's)


INA TARE DA ITA !
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
(bansan ita bace)
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾


Story & written by mmn fareesa


NOT EDITED

🅿39&40

Baffa habu kuwa yana ajiye nah nah yakoma gd yafadawa inna delu yadda yyi tace suyi shiru abunsu...

Kwana2 da faruwar hakan ,baba atine taji shiru bbu labarin auren nah nah dame gari ,kuma tasami labarin abinda yafaru".

Dan haka ta nufi gdn baffa habu da niyar taje ta dawo da ita gd.

"Bayan tayi sallama tasami inna delu na surfe suka gaisa", yyinda baffa dke cikin daki gabansa ke mugun fad'uwa"

Muryar baba atine yaji tana cewa ,yayan na ciki?"ina nah nah ne?"

Wuf yafito had'e da karb'e zancen da cewa yo wacce nahnah ?"bacin tun jiya tacemun zata gd ,kina nufin batajeba?"

Cikin mamaki da rashin fahimta baba atine tace hmmmm dan ALLAH kufahimtar dani wlh bangane ba kada kucemun bakusan inda takeba....delu ta karbe da cewa dallah kada kiraina mana hankali "yaya y'ar nagunki kice bata nan!

Kuka baba atine tafashe dashi tace wato bacin auren dolen dakake shirin yi mata ,shine kuka batar da ita ko me?"

"Wai yaya kai wanne irin mutum ne?"

Kaci amanar zumunci kuma insha ALLAH zakaga sakamako"

Ace y'ar kaninka Ku sanwaltar masa da ita bacin bagunka yabartaba"aguna yabarta sbd son zuciya ka kwaceta dg guna to bara kaji...

Afusace baffa habu yakatseta da cewa keeeeeee ! Atineki kiyayeni wlh"

Bansan inda ta tafi ba ,can kutashafa kokuma nace ketasha fa,inaso yanxun kibarmun gd tunda bakida mutunci.... Cikin kuka atine tace bbu damuwa zantafi ,saidai inaso kasani d'an hakkin da ka raina shike tsone maka ido...

Inaji ajikina sai nah nah tadawo insha ALLAH tazama abar kwatance kuma ina zargin dasaka hannunka ta bata..

"Yanxun in mlm yadawo kace masa me?"

"Afusace yace nace masa uwarki?"

Murmushin takaici tayi kafin tayi mgn Maimuna (kishiyar delu tayi sallama dan sadda abun yafaru tana k'auye gun suna)

Delu kuwa yatsina fuska tayi dan tana kishin Maimuna"acikin su atinece kawai ta amsa sallamar..

Maimuna tace lfy atine kike kuka?"

Tsaki baffa d delu sukayi atare..yyinda atine cikin kuka take sanar da ita abinda yafaru...

Salati kawai take yi tana mamakin halin mijin nata...afusace delu ta kalli baffa tace dan ALLAH mlm ni kakoresu ko sumin shiru...bata rufe bakiba atine tace hmmmm basai yakoremuba nizan fita ita kuma gdn mijintane...

Amma inaso kisani namiji duk yadda kike da shi baida tabbas kibi sannu wannan hura hancin banaki bne,kaikuma kaje kaida ALLAH inajiye maka tsoron haduwarka da Mlm wlh...bata jira amsarsuba dg shi har delun ta fice dg gidan tana hawaye...

Maimuna bata sake cemusu uffanba tabude dakinta ta shige tanajiyosu suna zaginta itada atine,amma bata kulasuba.,,,,

Haka atine ta koma cikin k'unci da damuwa agd tana adduar ALLAH yasa nahnah bagurbatacciyar hanya ta biba..

Burinta mlm da kuluwa sudawo gd"


********

Tanayin sallama tasami yah Yusuf kishingid'e kan 3seeter yana waya sai murmushi yake Wanda yafito masa da kyawunsa .

Sarai yaji sallamar ta sai yyi mata banxa"

Ita kuma tana tsaye bakin k'ofar tak'i karasowa ,tunda bai amsaba.

Sauraronsa take dan tagane da mace yake wayar...sai wani kwantar da murya yake qasa qasa yana mgn.

Wani haushi taji Wanda batasan daliliba ,kwalla taji a idonta tana tausayin kanta ,wani gefen na xuciyarta nasanar da ita ko ya aureki keda banxa duk daya kuke agunsa tunda da wacce yake so ..

Tunawa tayi da mukhtar saurayinta dake mugun sonta"lumshe ido tayi tana mugun jin haushin yah Yusuf kuma tasha alwashin tambayar mama wanne sharrune zatamai ?

Kodan kada ta auresa ta yarda zatayi hakan....muryarsa taji yana cewa baby bye zankiraki latter..

Yatsina fuska tayi ta bankomasa harara,cikin rashin SAA suka hada ido da ita. "

"Wayyo jitayi hangar cikinta ta kad'a"

Ta shi yyi tsaye yace ZUBAIDAAAAAAA!

Nikike harara?"

Atsorace tace ah ah dan ALLAH kayi hkuri kada kai nakeba...doguwar tsuka yaja yace hmmm wlh inna kamaki zakiji jiki ,oya ni dallah kibiyoni kina fama da wasu shanyayyun idanuwa naki mitts...yyi tsaki.

Bed room suka nufa yabude ward rope yafito da tulin kayan wankinsa sunfi kala 12harda su suit da jeans yace ta wanke nanda awa daya intagama ta wanke toilet d'in da tayis d'in bango..

Kamar tasaki ihu sbd bakin ciki da bacin rai ayau ta tabbatar yah Yusuf mugune na karshe kuma baya k'aunarta ko kad'an.

Jiki bbu kwari ta kwashi kayan ta nufi toilet.

Shikuwa yayi kwanciyarsa kan bed ya lumshe ido..

A cikin toilet kuwa tana wanki tana tsinemasa yafi dubu bbu adadi tana mugun jin tsanarsa da haushinsa,said hawayen bakin ciki take ga wahalar wanki .

Da k'yar ta idar da abinda yasata dan takai2 hours aciki sadda ta fito anata kiran magrib..

Fuska bbu walwala ta iso gefensa yana shirin tashi yayo alwallah tace yaya nagama!

Harara yagalla mata yace ainasani basai kin fadaba ,kije kiyi sallah kidawo kisake karban hukunci sbd nakamaki kina hararata..

Ihu da kuka tasaka Wanda bata tab'ayi agabansaba da shure shure....lumshe ido yyi yana kallonta ganin yadda take abu tamkar wata yarinyar karama"

Ahankali yace ko kimun shiru ko na dakeki da belt kina jina?"

Cikin kuka tace dan ALLAH yaya kayi hkuri nagaji ne wlh bazan sakeba...juyawa yyi yace kisake mana ,kibaccemun da gani...da gudu ta fice ta na nishi.

Shikuwa girgiza kai yyi yawuce toilet abinsa..

***** ****** *****

Yah Suleiman kuwa suna fita dg parlourn yacika ta yanajin haushinta yanufi parlourn Ummi yyinda iftihal kebiye dashi...

Zama yyi ransa adagule agefensa yajita kawai ta aza kanta akafad'arsa had'e da rike mata hannu guda tana wasa dashi Lamar yarinya....

Wani yarrrrrrrr!yaji da kasala ajikinsa amma bbu yadda zaiyi tunda baa hayyacinta takeba .

Murya qasa qasa yace oh baby kiyi mgn pls kinji ko anfasa wannan auren kinji?"

Itadai kallonsa take amma batayi mgn ba ,hannunsa dake cikin nata yakwace had'e da Janata hanci yace hmmm insha ALLAH kinkusa warkewa kona huta da aurnki da akeson azamun..

Amamakinsa sai yaga tasa hannunta taja masa hanci harda sajen fuskarsa ,besan sadda yyi murmushi ba dan Sak yadda angel d'in sa kemasa in suna wasa tayi masa..

By surprise yaga tayi murmushin itama yadda taga yyi ..wani fad'uwar gaba yaji ganin hakoranta da wushiryarta irin na iftinsa ne.

Wata zuciyar tace hmmm kabi ahankali ,gixone kawai dan itace aranka ,amma basa wani kama....hannunsa data rike had'e da azasa saman goshinta yadawo da shi hayyacinsa.

Kalonta yyi ,"ahankali yace sannu kin kusa warkewa ai Dr zaizo yamiki dressing gun,dan yafahimci gurin raunin kemata zafi...

Murdo k'ofar akayi ,Ummi ce tashigo had'e da samun guri ta zauna .

Shikuwa yah Suleiman saikok'arin zameta yake daga jikinsa amma taki yarda saima kokarin hawaye takeyi...

"Ahankali Ummi ta ce kayi hkuri banana kaji?kayiwa abbunka biyayya bazaka taba tab'ewaba duniya da lahira insha ALLAH.

Auren nan kadaukesa amatsayin kaddara dakuma jahadi ,ko yanxun kaga yadda take makale dakai bacin kuba maharraman juna bane auren shine maslaha agareku har ALLAH yasa tasamu lfy.

Sannan inaso kabawa makiyanka kunya gun yima abbunka biyayya tunda anamaka wani zato mummuna akanta kuma raina yabaci matuk'a..

Yah Suleiman yyi yakatseta da cewa insha ALLAH Ummi zanyi biyayya ga abbu sannan zankarbi rayuwa aduk yadda tazomun.

Sannan wannan matar kibarta Ummi kada kibiyemata dan batada hankali,amma duk ranar data kaini bango wlh zatayi nadamar dabata tabayiba arayuwarta.

Ummi tace bbu komai ALLAH yyimaka albarka yakaremun kai aduk inda kake ,kuma insha ALLAH iftihal zata bayyana mudai cigaba da addua.

" cikin jin dad'in addu ar ta yace to Ummi bara natafi masjeed "

Mike wa yyi tsaye ...tuni y'ar tawa itama ta mik'e... Lolx,ahankali yace dan ALLAH Ummi ki riketa natafi masjid, gsky kada narasa jam'i!

"Tasowa Ummi ta yi Yakama hannunta,tuni tafara turjewa tana hawaye,shikuwa gogan sai aikomata da harara take yi,hanyar fita yyi yana cewa dan ALLAH Ummi kuyi mata wanka awanke mata gashinta sbd tsami take wlh..

Girgiza kai Ummi ta yi tace hmmm banana kenan itada akama dinki aka aiba ,a wankesaba ,adai mata wankan da dubara.

Bece komai ba yafita.

Ita kuwa sai da Ummi takira Fatima da Habiba suka tayata rarrashinta ,sannan tadena botsarewa.

Yah sulaiman be shigo gdn ba sai da akayi isha'i....
Chapter 1 · 0% Book details