part d'insa ya koma , yadda ya bar Danish haka ya tardo shi konce ya lumshe idanu
Gidan Maza Part 1 Complete Hausa Novel · about 105 min read
wani dan karamin murmushin gefen fuska ya saki kafin ya tako a hankali ya zauna bakin gadon , sannan ya kai hannu ya zame mishi towel din jikinsa , ya mikar da shi tsaye ya fara saka mishi kayan
cikin shagwaba Danish ya ce " Daddy , Yunwa na ke ji "
" My Baby , ni kaina yunwa na ke ji , bari yanzu mu sauka mu ci abinci "
" Daddy ni Fried Chicken na ke so da Chips " ya fada cikin yar shagwaba
wata yar karamar dariya Fahd ya yi kafin ya dauke shi ya na fadin " okay , mu je zan hada maka da kaina , ka ji girkin Daddynka ya fi kowane Dadi "
girgiza mishi kai Danish ya yi ya na fadin " No , na momy ya fi dadi "
" Hmmm za mu gani " ya fada ya na fitowa da ga cikin part din
dai'dai lokacin ko Sana ta fito da ga cikin part din ta na sanye da kayan barcinta wando da riga , babu ko veil a kanta
ta na ganin Fahd ta kara tsuke fuska , ta kauda kai ta sauko stair din
ajiyar zuciya ya sauke kafin ya fara ci gaba da takawa har ya sauko stair din su ka nufi dining room
nan su ka isko ta zaune , ta na kokarin serving din kanta cikin plate
saman chair din da ke fuskantar ta ya zauna , ya zaunar da Danish gefensa , ya dauki plate shi ma ya fara serving din kansa tare da Danish , ya ajiye wa Danish plate d'insa a gabansa da spoon ya ce " Oya , fara ci "
a dakile Sana ta ce " a ka ce maka zai iya ci da kansa ne , My baby taso na ba ka "
ba musu Danish ya taso ya dawo gefenta ya janyo chair ya zauna
mikawa Fahd hannu ta yi ta na fadin " miko min plate d'insa "
ba musu ya dauki plate din ya mika mata , hannu ta kai ta karba ta ajiye gaban Danish
ta na shirin daukar spoon ta ga ya daura hannunsa saman nata ,
a hankali ta juya ta kalle shi ta ce " My Baby , me ya faru ? "
murya cen kassa cikin shagwaba ya ce " Momy , sanyi na ke ji "
" sanyi ? " ta fada cikin nuna damuwa ta kai hannunta saman neck d'insa ta ji jikinsa ya yi mugun zafi da alamun zazzabi ya ke
da sauri ta juyo ta kalli Fahd ta ce " da ruwan sanyi ka yi mishi wanka ? "
gyada mata kai ya yi ya na fadin " Yeah , me ya faru ? "
" me ya sa za ka yi mishi wanka da ruwan sanyi ? , jikinsa da naka ba daya ba ne , yanzu ga shi zazzabi ya kama shi " ta cike da damuwa
a hankali ya mike ya zagayo dayan gefen Danish ya zauna , ya kai hannu saman kumatunsa ya ce " Baby , me ya faru ? , ina ke yi maka ciwo ? "
cike da shagwaba Danish ya ce " Daddy sanyi na ke ji " ya kai karshen ya na komawa jikin Sana ya konta
a hankali ta mike tsaye ta dauke shi kamar baby ta nufi stair da shi ta shiga part d'inta
a hankali Fahd ya mike tsaye shi ma ya Haye stair ya shiga part d'insa , ya shiga bedroom d'insa , saman bedside drawer ya dauki wayarsa ya kira Talal ya ce mishi ya zo ya duba Danish jikinsa ya yi zafi , da ga nan ya sauko wayar ya katse kiran ya fito part din
ya nufi part din Sana , da sallama a bakinsa ya shigo bedroom d'inta
nan ya tardo ta zaune bakin gadon , Danish na konce a tsakiya sai rawar jiki ya ke , ta daura mishi wani dan karamin hanckie a forehead ya na jike da ruwa
a hankali ya kariso wajen bedside drawer ya zauna ya kai hannu saman forehead d'insa , nan ya ji hanckie da ke saman forehead d'insa na da gumi da alamun da ruwan zafi ta jika shi
cikin sanyin murya ta ce " I'm sorry my baby , bari yanzu uncle ya zo ya ba ka magani ka sha , za ka ji sauki , ban San ba ka supporting ruwan sanyi ba "
" Dama ta ya za a yi ka sani , tun da ya shigo duniya ina da tabbacin ko rike shi a hannayanka ba ka yi ba , ta ya za ka san wani abu dangane da shi ? " ta fada cikin bacin rai ta na wurga mishi wani mugun kallo
murya a sanyaye ya ce " na sani ban kasance tare da shi ba , na san kuma farko ban nuna mishi ina so ba , amma ba za ki taba fi na son Danish ba saboda jinina ne shi , ni na haife shi , ko cen bayan bacin rai ne kawai ya sa na yi nesa da shi , kuma yanzu ina son shigowa rayuwarsa , ina son na ba shi soyayyar da na yi shekaru ban ba shi ba , ina son na kula da shi , please kar ki ce za ki shiga tsakanina da shi " ya kai karshen ya na marairaice mata fuska
shiru ta yi ba ta ce mishi komai ba ta na dai kallon shi , yanayin da ya yi mata magana ya yi mugun kashe mata jiki , ta san tabbas duk yadda a ka yi Fahd ya na son Danish , sai dai ba ta san me ya sa duk tsawan shekarun nan ko so guda bai taba kira ya ce ya na son ya yi magana da Danish , me ya sa ya ke nuna ba ya son shi ?
su na tsaka da kallon juna cikin ido Talal ya shigo bedroom din ya na sallama , yanayin da ya tardo su har sai da ya saki wani dan karamin murmushi
da sauri Sana ta kauda kai ta amsa mishi sallamarsa cen kassa
Fahd kuma ya mike tsaye ya na fadin " Ta ya ka san mu na nan ? "
" Na jiyo muryoyinku ne , amshi wannan maganin idan ya ci abinci sai ka ba shi one table spoon , zai rage zazzabin da ya ke " fadin Talal ya na mika mishi wani magani cikin kwalinsa
karba Fahd ya yi ya na yi mishi godiya , da ga haka Talal ya yi mishi sallama ya juya ya fice , ya koma gidan Ma , dama ta garden ya biyo shi ya sa ya yi sauri
a hankali ya dawo saman bedside drawer ya zauna ya bude kwalin ya fiddo wata yar karamar bottle ta magani , ya bude ta ya zuba maganin cikin murfin bottle din , ya mika mata ya ce ta ba shi
" ce wa fa ya yi sai ya ci abinci , Danish ba abun da ya ci tun safe sai Chocolate " ta fada cikin tsare gida
wani dan karamin tsaki ya ja , sai yanzu ya tuno da wannan ma , mayar da maganin ya yi cikin bottle din , ya rufe , ya ajiye saman bedside drawer sannan ya tashi ya fice dakin
da kallo ta raka shi har sai da ya fita sannan ta ja tsaki ta na fadin " Mutum sai mugun iya yi , ga shi yanzu ya na zazzabi a banza "
cikin shagwaba Danish ya ce " Momy , ki daina yi wa Daddyna fada "
" Ohhhh , Daddynka ko ? , ni kuma fa Ah ? , yanzu ne ya ke Daddynka ko ? , shikenan ni na tafi " ta fada cikin yar shagwaba ita ma
Dariya ya yi ya na fadin " Momy , kar ki tafi , ni ina son ki zauna , tare da ni da Daddy " ya kai karshen ya na zama , ya riko hannunta
murmushi ta saki ta dago hannunsa ta manna mishi kiss
sun yi wajen ten minutes zaune a haka sai shagwaba ya ke zuba mata , Fahd ya dawo dakin rien da plate dauke da noodles da wainar kwai , hannunsa guda kuma Juice
kariso wa ya yi ya ajiye glass din saman bedside drawer sannan ya zauna gefen Danish ya na rike da plate din ya ce " My Baby za ka ci Noodles ? "
da sauri Danish ya girgiza mishi kai ya na fadin " Nooooo , ni ba na cin Noodles , ciwon ciki ta ke saka ni " ya fada cikin shagwaba ya na nufar Sana ya rungume ta , ta na turo dan karamin bakinsa
marairaice fuska Fahd ya yi ya na fadin " Please My baby , ka taba ko da kadan ne , kuma fa ni da hannuna na kirga maka , ka taba ka ji abincin Daddynka mana " ya kai karshen ya na debo Noodles da fork ya kai mishi a baki
ba musu Danish ya bude dan karamin bakinsa ya karba ba tare da ya saki Sana ba
wani dan karamin murmushin gefen fuska Fahd ya saki , da wassa wassa sai da ya cinye kusan rabin Noodles din sannan ya ce ya koshi , Fahd ya ba shi juice ya sha , sannan ya ba shi maganin da Talal ya kawo mishi , da ga nan ya gyara mishi konciyarsa saman gadonta , ya janyo duvet ya rufe shi
har zai tashi Danish ya riko hannunsa ya ce " kar ka tafi Daddy , yau tare na ke son mu yi barci "
a hankali ya dago kai ya kalli Sana , mikewa tsaye ta yi ta karbi plate din hannunsa , da glass din juice ta fice , da kallo Fahd ya raka ta har sai da ta fice sannan ya ida Haye kafafunsa saman gadon
ya kai hannu saman kansa ya fara shafawa a hankali ya na fadin " rufe ido ka yi barci yanzu , gobe za ka tafi school fa "
gyada mishi kai Danish ya yi ya na sakin wani dan karamin murmushi ya ce " Good night Daddy " ya kai karshen ya na lumshe idanunsa
a hankali Fahd ya sunkuyo ya manna mishi kiss a forehead , kafin ya juya ya kashe lamps din dakin ya kunna bedside lamps , ya ci gaba da shafa kansa har barci ya dauke sa
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
(
' s
___FUNNY , DRAMATIC , REVENGE , ROMANCE & DESTINY ___
FOR INFORMATION +22798999753 WHATSAPP ONLY
Hi everyone !
Fatan kun tashi lafiya ?
I'm here to tell you , littafin Gidan Maza is Complete Now
DUK ME BUKATA N300 NE KACAL
MY ACCOUNT NUMBER
8081129487
Khadija Sabi'u
Monie point bank
+22798999753 for evidence
____ 27
_ GIDAN MA
zaune duk su ke a dining table din gidan su na diner , ko lokacin da Fahd ya kira Talal ya na zaune a dining room ya dauki kiran ya tashi ya tafi ya bar su
ita dai Mahnoor sai juya spoon din ta ke ciki plate din da alamun hankalinta na nesa , ta na a haka ta jiyo Muryar Ma ta na fadin " Noor , lafiya sai juya spoon ki ke ? ki ci abincin mana "
murya a sanyaye ta ce " Ma ba na jin zan iya ci , barci kawai na ke ji "
" dole ki gaji tun safe sai yawo ya ke da ke cikin gari " Ma ta fada ta na hararrar Captain , shi kuwa ko a jikinsa , kansa ma na sunkuye
cikin zolaya Abdoul ya ce " Ma , ba ya son ya yi nesa da ita ne shi ya sa a yi sauri a daura auren nan kar ya sace ta ya gudu " ya kai karshen ya na kallon Captain ta wutsiyar ido
a hankali Captain ya dago kai ya kalle shi ya na matse gera ya ce " I'm your mate ? "
girgiza mishi kai Abdoul ya yi ya na kumshe dariya ya kauda kai , haka su ma sauran sai da ka kumshe dariya yau sun samu abun tsokanar Captain
su na a haka Ashur ya ji wayarsa na ringing , bai kawo komai a ransa ba ya kai hannu cikin aljihu ya fiddo wayarsa , ya kalli screen din , ya ga lambar sabuwa ce ta kira shi
dauka ya yi ya kai wayar a kunne ya na sallama a sanyaye
a daya bangaran muryar Barister ya jiyo ya na amsa mishi sallamarsa kafin ya ce " Please ina son magana da Ashur "
" Uncle ni ne , me ya faru ? " Ashur ya fada dan ya gane Muryarsa
ajiyar zuciya ya ji Barister ya sauke kafin ya ce " Ashur , don Allah ina son ka zo gida yanzu , tun da mu ka dawo da ga Asibiti Rehan ta shiga bedroom d'inta ta rufe , na buga na buga har na gaji amma shiru , ina tsoron ta ji wa kanta ciwo , don Allah ka zo "
cikin nitsuwa Ashur ya ce mishi " Okay , I'm coming uncle " ya kai karshen ya na sauko wayar ya katse kiran
a hankali ya mike tsaye , da sauri Captain ya ce mishi " ina za ka je ? "
" Gidan Uncle Barister , ya ce ya na son gani na , ba zan jima ba " ya fada ya na fita dining room din
cikin nitsuwa Captain ya ce wa Abdoul " tashi ka raka shi "
da okay Abdoul ya amsa mishi kafin ya mike tsaye ya bi bayan Ashur su ka bar gidan , su kuma sauran su ka ci gaba da cin Abincinsu
_ GIDAN BARISTER AABID
zaune duk su ke a parlourn part din Amarya , sun yi zugum har Hajiyah ta na nan kowa hankalinsa na nesa da ga gani su na cikin damuwa , su na tsoron a je Rehan ta yi wa kanta watta illa
su na a haka Ashur ya shigo parlourn ya na sallama Abdoul na biye da bayansa
Barister na ganin shi ya mike tsaye da sauri ya na fadin " Ashur , gwara da Allah ya sa ka zo , tun da mu ka dawo ta shiga ta rufe kanta "
cikin nitsuwa Ashur ya ce " kontar da hankalinka Uncle , ku jira ni a nan " ya fada ya na takawa ya nufi stair
sai da ya bar wajen sannan Barister ya koma ya zauna ya na ce wa Abdoul ya zauna shi ma
bai ce mishi komai ya tako a hankali ya zauna gefensa ya kai bakinsa wajen kunnensa , cikin rada ya ce " Uncle , me zai hana a taimake ni ni ma , Ma ta ce ta na son mu yi aure nan da one month "
cikin rudu Barister ya ce " na taimaka maka ? kamar ya ? "
ta wutsiyar ido Abdoul ya nuna mishi Afiya da ke zaune ta na latsa wayarta kai a sunkuye
wata yar karamar dariya Barister ya yi kafin ya juyo ya kalle shi , murya kassa kassa ya ce " ta yi maka ne ? "
hannu Abdoul ya daura saman zuciyarsa ya dan lumshe idanunsa alamun ya na ce mishi har cikin zuciyarsa
" Okay , ka tunkare ta , in ta amince sai a hada a yi aurenku a tare da na Ashur " fadin Barister
wani kyawatacen murmushi Abdoul ya saki kafin ya ce " Thank you so much Uncle , in sha Allah zan yi iya kokarina na shayo kanta "
" maganar me a ke haka ? " fadin Nasser
ko sannu Abdoul bai ce mishi ba ya tashi ya fice parlourn ya koma wajen motarsu
ya na fita Barister ya kalli Afiya ya ce " Auta ! "
a hankali ta dago kai ta kalli Barister ta amsa mishi
cikin sanyin murya ya ce mata " Yayan Ashur na a waje , ki kai mishi ruwa please "
" okay Daddy " ta amsa mishi cikin shagwaba kafin ta tashi ta shiga kitchen , jim kadan ta fito rike da glass din juice ta fice parlourn , su na kallon ta ba wanda ya yi kokarin tsayar da ita
bayan ta fito a nan cikin harabar gidan ta tardo motarsu , ya na zaune a bayanta ya na latsa wayarsa
wajensa ta kariso ta na sallama kassa kassa , a hankali ya dago kai ya amsa mata sallamarta ya saki wani dan karamin murmushi
mika mishi glass din hannunta ta yi ta na fadin " amshi Daddy ya ce na kawo maka " ta fada cikin shagwaba
karba ya yi ya na yi mata godiya , ita kuma ta juya za ta bar wajen
ba ta yi taku guda ya tsayar da ita da cewa " Wait , tsaya ki koma da glass din "
ba musu ta dawo gefen motar ta tsaya , ta fara latsa wayarta har da sa music ta na kama wa kassa kassa shi kuma ya zuba mata ido , da wassa wassa fa ya kamu da son ta da gaske fa
sai da ya gama shan juice din sannan ya ce " Ya sunanki ? "
" Afiya " ta amsa mishi kai tsaye
" shekarunki nawa ? " ya tambaye ta
yatsun hannunta ta fara kirge kamar ta na neman wani abu
cen sai ya ce " Ba ki san shekarunki ba ? "
cikin shagwaba ta ce mishi " to ai ba wani birthday a ke yi min ko wace shekara bare na dinga tuna shekaruna , kuma ni baby ce har yanzu " ta kai karshen ta na turo dan karamin bakinta
dan tabe baki ya yi ya na fadin " Oh da gaske Baby a haka ? , fada min gaskiya shekarunki nawa ? , ko kuma na saka ki frog jump a wajen nan "
" 15 years " ta fada cikin shagwaba ta na kauda kai gefe
saukowa ya yi da ga saman motar ya na fadin " kin gama secondary school ? "
" no ban gama ba " ta amsa mishi a takaice
ajiye glass din hannunsa ya yi saman motar , sannu ya daura hannayansa a kugunta ya daga ta ya zaunar da ita saman motar
hannunsa ta buga ta na fadin " me ya sa ka taba ni ? , sai na fadawa Daddy ka taba , kuma ni sauko ni " ta fada dan motar ta dan yi mata tsayi
" Za ki aure ni ? " ya tambaye ta kai tsaye ko dari dari bai ji ba
zaro idanu ta yi ta na fadin " What , aure ? da wa da ni ? Ummmm gaskiya ba zan auri tsoho ba , ko Ashur da ga gani ka girme shi Sosai " ta fada cikin shagwaba da alamun ita ma wata shagwababiyar ce , ita ko ba ta san shagwabar nan da ta ke shi ya fi burge shi dan hakan na tuno mishi Abeeram lokacin da ya ke karami
murmushi mai dan sauti ya yi kafin ya kara matsowa kusa da ita ya na fadin " wa ya fada miki ni tsoho ne ? , na girme wa Ashur saboda ni yayansa ne , amma ni ba tsoho ba ne , kuma ke kin fi karfin ki ce ki auri yaro , ki aure ni za mu ji dadin rayuwar mu , ko wace shekara zan dinga shirya miki birthday , mu dinga tafiya shan ice cream idan dare ya yi , idan kun shiga hutu kuma mu dinga tafiya kasashe daban daban , na san ki na son Tafiya China , ko London , ko US , ko Paris , ki na so ai ko ? "
gyada mishi kai ta yi a hankali alamun Eh
hannu ya mika mata ya na cewa " idan ki ka aure ni na yi miki alkawari duk bayan wata biyu sai mun tafi wata kassar hutu , zan ba ki duk abun da ki ke so , na tareraye ki kamar Baby ina shagwaba ki , zan ba ki kulawar da sai Daddynki ya kasa gane ki , kawai ki yarda ki aure ni "
girgiza mishi kai ta yi ta na fadin " to ai ba a aure babu soyayya "
" in ji wa ? , ai ni ina son ki , ke ma ki na so na, kin ga auren soyayya za mu yi "
shiru ta yi ba ta ce mishi komai ba ta na dai kallon shi , ko ba komai blue din idanunsa sun ja hankalinta
_ ASHUR
Bayan ya hayo stair bedroom din Rehan ya wuce , ya riko handle din kofar ya murda ta ji ta na rufe
a hankali ya kai hannu ya fara bubuga ya na fadin " Daisy , Daisy , zo bude min kofar nan "
shiru ya ji ba amsa mishi ba , ko motsi mutum
bai ce komai ba ya kai hannu cikin gashinsa ya zaro wata pin , dama kullum da pin cikin gashinsa dan ya konta in ba haka ba wajen motsi duk tirjewa ya ke
wajen lock ya kai pin din , cikin dabara ya samu ya bude kofar ba tare da ya yi wani garaje ba , a hankali ya tura kofar ya shiga ya na sallama kassa kassa
konce ya isko ta tsakiyar gadonta , idanunta a bude ta zubawa ceiling ido , ga idanunta ko sun yi jazir sun kunbura da alamun ta sha kuka har ta gaji
a hankali ya meda kofar dakin ya rufe , ya tako ya zauna bakin gadonta ya kai hannu saman kanta ya na fadin " Daisy , ki na ji na ? "
wata nanauyar ajiyar zuciya ta sauke kafin ta juyo a hankali ta kalle shi
murmushi ya dan sakin mata ya na fadin " me ya faru ? , Uncle ya ce min tun da ku ka dawo ki ka rufe kanki a daki "
ajiyar zuciya ta sauke kafin ta ce " ba komai , kawai ina son na huta , shi ne barci ya dauke ni sai yanzu na farka "
" Uhm , na ji , yanzu sauko ki ci wani abu " ya fada ya na mikewa tsaye ya riko hannunta
da sauri ta kwace hannun ta juya mishi baya ta na fadin " ba na jin yunwa "
hannu ya kai saman shoulder d'inta ya na fadin " Daisy da gaske ki na so ? , in da ki na so na da duk abun da na ce miki yi za ki yi , amma shi za ki watsa min kassa a ido ? , shikenan na tafi " ya kai karshen ya na janye hannunsa
kafin ya mike tsaye ta juyo da sauri ta rungume shi ta na fadin " kar ka tafi ka bar ni please , wlh ina son ka , ina son ka fiye da kaina "
" shi kuma in na ce miki abu ba ki yi ? kin san ba na jin dadin hakan ko ? "
" Sorry My Boo , zan yi yadda ka ke so amma kar ka tafi please " ta kai karshen ta na dago kai a hankali ta kalle shi ta na marairaice fuska
murmushi ya dan saki kafin ya ce " Shikenan yanzu sauko mu ci abinci , ni ma ina tsaka da yin diner Uncle ya kire ni , dan haka tashi mu tafi "
gyada mishi kai ta yi a hankali kafin ta raba jikinta da nashi
mikewa tsaye ya yi ya mika mata hannu , ba musu ta daura hannu saman nashi ta sauko da kafafunta kassa ta mike tsaye ta fara takawa a hankali
ya na ganin hakan ya tabbatar da cewa har yanzu ta na jin zafi , amma bai ce mata sannu ba dan ya San hakan zai tuno mata abun da ya faru , gwara ya yi shiru kar ya kara mata zafin da ta ke ji
ya na rike da hannunta har su ka baro bedroom din , su ka fara sauko stair a hankali
nan duk mutanan parlourn hankulansu ya dawo kansu , wata doguwar ajiyar zuciya Barister ya sauke ganin ba abun da ya same ta
nan parlourn ya kariso da ita , ya na kallon Barister ya ce " Uncle kar ku damu , barci ne kawai ya dauke ta , na san kuma cikin maganin da Doctor ya rubuta mata akwai me saka mutum barci "
gyada mishi kai Barister ya yi a hankali kafin ya ce " shikenan , ku je dining room ta ci abinci "
da okay kawai Ashur ya amsa mishi kafin ya juya su ka nufi dining room , ita dai ta na tsaye jikinta ya yi mugun sanyi takun ma da kyair ta ke yin sa
da kansa ya janyo mata chair ta zauna sannan ya yi serving d'inta ya zauna gefenta ya dauki spoon ya fara ba ta
ko kunyar Daddynta ba ta ji ba ta bude baki ta na karba
sai da ta cinye abincin ya tambaye ta in za ta kara ta ce mishi aa , ya zuba mata ruwa ta sha , sannan ya tashi da sauri ya Haye bedroom d'inta ya dauki drugs din da za ta sha , ya sauko ya ba ta
ba musu ta karba ta sha , sannan ya tambaye ta in za ta koma ta yi barci
girgiza mishi kai ta yi ta na ce mishi " zan zauna tare da Daddy "
" okay , na tafi in kin koma bedroom d'inki ki kira ni kin ji ? " ya fada mata cikin sanyi murya
gyada mishi kai ta yi ta na sakin murmushi , a hankali ya sunkuyo ya manna mata kiss a forehead kafin ya ce " na tafi ki kula da kanki "
da ga nan ya baro dining room din ya kariso parlourn ya ce wa Barister " uncle ni zan tafi , gobe kafin na tafi wajen aiki ina dawowa "
" okay , Allah ya kiyaye hanya " Barister ya fada mishi cikin sanyin murya
da Ameen ya amsa mishi ya juya ya dan saci kallon Rehan , da ta fara takowa ta nufo parlourn sannan ya juya ya fice , ita kuma ta kariso gefen Barister ta zauna
Ashur kuma ko da ya fito ya isko Abdoul da Afiya zaune bayan motar su na hira har da dariya
dan tabe baki ya yi kafin ya kariso wajen ya na fadin " na tafi ko na bar ka a nan ? "
hararrar shi Abdoul ya yi sarai ya gane me ya ke nufi , sai ya sauko da ga saman motar ya sauko da ita , ya ce ta koma ciki idan ya je sun yi waya da to kawai ta amsa mishi ta juya da sauri ta koma cikin gida
ya na kallon ta har ta shiga sannan ya juyo ya wurga wa Ashur wani mugun kallo
dariya Ashur ya yi kafin ya nufi wajen driver da sauri ya shiga , a hankali Shi ma Abdoul ya tako ya shiga gefensa ya tada motar su ka bar gidan ba wanda ya ce ufan , sai kumshe dariya Ashur ya ke
a haka har su ka iso gida , a tare su ka sauko sai dai Ashur ya yi gudun shiga gidan dan ya fadawa sauran dan uwansa abun da ke faruwa
ya yi sa'a ko ya tardo su duk a parlour , Abeeram yau dai ba game , ya na rike da books ya na kararu
da sauri Ashur ya nufi gefen Ma ya zauna ya na fadin " Ma , ina ga aure uku za a yi next week , nawa , na Captain , da Abdoul " ya kai karshen ya na kallon Abdoul da ya kariso cikin parlourn ya zauna gefen Ramadan
cikin rudu Ma ta kalli Abdoul kafin ta juyo ta kalli Ashur ta ce " ban gane ba "
" Maa , Abdoul ya ga sister din Rehan kuma da alamun ya fada dan hira na tardo su su na yi ya ce mata wai zai kira ta " Ashur ya fada ya na dan satar kallon Abdoul dan ya san shi shi ma wani mugun ne yanzu ya rufe shi da duka
cikin rudu Ma ta ce " dama Rehan na da sister ? , me ya sa ba ka fada min tun wuri da na nemawa Talal auren ta "
da sauri Abdoul ya ce " No , No , it's late now , na riga da na gan ta kuma na ce wa uncle in ya amince a yi auren mu tare da nasu "
" Toooo , da wuri haka ? , sai ka ce wanda ke shirin barin garin " Ramadan ya fada ya na dan tabe baki
hararrar shi Abdoul ya yi ya na fadin " To jiran ku zan yi ? , in ku ba za ku yi auren ba ni zan yi "
wata yar karamar dariya Ma ta yi ta na fadin " Gaskiyar ka , kyale su karamin kanensu sai ya riga su yin aure , ko kunya ba su ji , zan yi wa Fahd magana gobe sai ya kai wa Barister sadakinta , ita ta amince za ta aure ka ? "
gyada mata kai ya yi ya na fadin " Yeah , sai da na fara tambayar ta , kuma mun fahimci juna ni da ita "
" okay , Allah ya sa hakan shi ne al'heri , na ji dadin da ka yanke shawarar auren ta da wuri , in ma soyayyar ce kun yi ta ba tare da kun sabawa ubangiji ba " fadin Ma
da sauri Ramadan ya ce " yanzu tsakani da Allah Ma ki na gani duk za su yi aure ban da mu ? , ni dai gaskiya ban amince ba , a dakatar da maganar har na samu wadda na ke so ni ma , a yi shi a tare "
" in ka ji zafi yi zuciya kai ma ka fitar da matar aure " fadin Talal , da alamun shi bai damu da ya yi auren ba
a tare duk su ka yi wata yar karamar dariya , ban da Captain da ke faman latsa wayarsa
da sauri Abeeram ya ce " Ashu , kenan tafiya za ka yi ka bar ni kamar big bro ? " ya fada cikin shagwaba har da hawaye a idanunsa
murmushi Ashur ya dan sakin mishi ya taso ya zauna gefensa , ya kai hannayansa biyu saman face d'insa ya na fa
din " kai ma ka san ba zan iya tafiya na bar ka ba , you're my Baby ta ya zan tafi na bar Babyna , ko watarana na tashi tafiya kafata kafarka tare za mu tafi saboda ba zan iya yin nesa da kai , ka san yadda na ke son ka ko ? "
dan gyada mishi kai ya yi ya na fadin " uhm , na sani "
" to dan haka ka daina tunanin zan iya tafiya na bar ka okay , babu in da zan tafi "
" really ? " ya fada ya na sakin wani dan karamin murmushi
gyada mishi kai Ashur ya yi ya na fadin " really My Baby "
kara fadada murmushinsa Abeeram ya yi ya na kallon shi
murmushi shi ma Ashur ya yi mishi kafin ya kai lips d'insa saman forehead ya yi mishi kiss , ya sauko saman kumatunsa biyu ya yi mishi kiss , sannan ya yi mishi saman lips
https://chat.whatsapp.com/LWmuu0yv6C9DAhpdepDb4i
(
' s
___FUNNY , DRAMATIC , REVENGE , ROMANCE & DESTINY ___
FOR INFORMATION +22798999753 WHATSAPP ONLY
Hi everyone !
Fatan kun tashi lafiya ?
I'm here to tell you , littafin Gidan Maza is Complete Now
DUK ME BUKATA N300 NE KACAL
MY ACCOUNT NUMBER
8081129487
Khadija Sabi'u
Monie point bank
+22798999753 for evidence
____ 28
a tare Talal da Abdoul su ka kira sunan Ashur , wannan shi ne first time da su ka ga Ashur ya yi wa Abeeram kiss saman lips
cikin rudu Ashur ya juyo ya kalle su ya na fadin " lafiya ku ka kira sunana haka ? "
cikin tsare gida Talal ya ce " you're mad ? , me ya sa za ka yi mishi kiss saman lips ? "
cikin ko in kula Ashur ya ce mishi " to minene a ciki ? "
da harshen Korea Talal ya ce mishi " ba na son shirme yanzu ya fara jin wani feelings fa ? kuma a kanka , ka san Benji wani shirmame ne bai san minene hakan ba ka na neman ka koya mishi " ya fada dan ya san duk cikin su Abeeram ne kawai ba ya jin Korea sosai , sama sama ya ke ji , ya na da tabbacin cikin abun da ya fada bai wuce kalma daya ko biyu ya gane , shi kadai ne iyayensu ba su samu damar koyawa ba sosai kuma ya ki yarda su koya mishi wai bai gane komai
cikin sanyin murya Ashur ya ce " Sorry , ni ba da wata manufa na yi hakan ba " ya amsa mishi da Korea
da sauri Abeeram ya ce " Stoppp ! , ku daina magana da Korea kun fi kowa sanin ba na jin komai " ya fada cikin shagwaba ya na turo dan bakinsa
Abdoul ne ya amsa mishi da cewa " Sorry Benji , tashi ka je ka konta , ka ga dare ya yi kuma gobe za ka tafi school "
" okay , Ma ina babyna ya ke ? , tun da ya tafi school bai dawo ba " Abeeram ya fada ya na mikewa tsaye
da murmushi a face d'inta ta amsa mishi da cewa " ya na wajen Daddynsa , yanzu tafi ka konta gobe ya dawo "
gyada mata kai kawai ya yi kafin ya nufi dan uwansa daya bayan daya ya yi musu kiss a kumatu ya ce musu " Good night "
" Good night Our Baby " su ka fada a tare cike da so
murmushi kawai ya yi ya Haye stair da sauri
a hankali ita ma Ma ta mike tsaye ta ce " Na tafi na konta , sai da safe my Babys "
" Good Night Ma " su ka fada mata da ga nan ta hayewar ta stair ta bar su nan zaune kowa na harkar gabansa
sai da su ka kai wajen karfe 12 na dare a haka kafin ya Ashur ya tashi ya nufi kofar fita parlourn
da sauri Talal ya taro shi da cewa " Ashu , ina za ka je haka ? "
ba tare da ya juyo ba ya ce " zan duba su Bill ne "
" Wait , bari mu tafi " ya fada ya na mikewa tsaye , daya bayan daya su ma su ka mike har da Captain su ka fice
Talal da Captain su ka shiga mota guda , sauran su ka shiga mota guda su ka bar gidan , sun yi wajen 45 minutes haka saman hanya saboda garin yanzu babu hayaniya Sosai
bayan sun iso cikin gidan sai da su ka Haye stair su ka sauya kayan jikinsu , su ka saka face mask da lens din da su ke sakawa kwayar idanunsu
Captain da Talal su ka fara shiga bedroom din da su ke rufe su , Bill na zaune a kassa Aryan saman gado , tun da su ka bude ido su ke kokarin bude wajen su fita , amma ina , har su ka gaji su ka zazzauna , ga yunwa ga kishi babu yadda su ka iya
su na jin karar bude kofa su ka mike tsatsaye da sauri su na kallon kofar
da sallama a bakinsu su ka shigo dakin , Talal na gaba , Captain na baya su ka tsaya a bakin kofar
da sauri Bill ya ce " su waye ku ? , me mu ke yi a nan ? , kun ga ku bar mu tafi " ya fada a rarrabe cikin dakiya amma da ga gani tsoro ya ke ji
cikin nitsuwa Talal ya ce " to wace tambayar zan fara amsa muku ? " ya fada ya na dan takowa
wasu yawu Aryan ya hadiye kafin ya ce " The Six Butterfly ? , ku ne ko ? , me ya sa ku kawo mu nan ? , kidnapping din mu ku ka yi ? "
wani dan karamin tsaki Talal ya ja ya na fadin " To ku yi tambaya guda mana , tambayoyin sun fara yin yawa , wacce Zan amsa muku ? "
ya na gama fadar haka Abdoul ya shigo dakin ya na fadin " Captain mun manta mutum guda cikin dakuna , sa'a guda bai mutu ba "
kallon juna Aryan da Bill su ka yi jin ya ce Captain
a tare Captain da Talal su ka kalli Abdoul , su na tsare shi da ido
cikin rudu ya ce " What ? "
da kai Talal ya nuna mishi su Aryan da ke tsaye baki sake
dafe forehead ya yi da hannu ya na fadin " Oh sorryyy , wlh sam ban lura da su ba , hankalina ne ya dan tashi "
cikin nitsuwa Captain ya kai hannu ya zare Mask din fuskarsa ya ce " for the most part ba za su bar wajen nan a raye ba , so...... " ya kai qarashen ya na kai hannu ya cire lens din idanunsa
a tare Bill da Aryan su ka ce " Captain ? "
cikin nitsuwa Talal da Abdoul su ma su ka cire face mask d'insu da lens din da ke idanunsu sannan Abdoul ya ce " ka na ganin ba za su yi kokarin fadin gaskiya ba "
" wace gaskiyar za ku fara fadi ? , Fyaden da ku ka yi wa d'iyar babban Barister a garin Jos , ko kuma kidnapping d'inku da mu ka yi da sa hannu hukuma dan ku amshi laifinku ? , wane za ju fara fada ? " fadin Talal ya na kallon su Aryan
da sauri Aryan ya ce " Shawarar Bill ce , shi ya ce mu yi mata hakan , ni da farko wlh tsoro ne kawai na so na ba ta , don Allah ku kyale mu mu tafi " ya fada dan ya san tabbas ko sun kyale su su ka bar wajen hukuma za ta kama su , ga Captain ga kuma Barister Aabid , ko sun fadi gaskiyar cewa su ne The Six Butterfly ba wanda zai yarda da su saboda irin laifin da su ka yi , bare za su samu goyan baya da ga wajen Babban Barister a garin Jos
shigowa dakin Ramadan ya yi , ya na rike da bucket biyu cike da gasoline ( essence ) , ya kariso ya ajiye su gaban Captain sannan ya kalli su Aryan ya ce " ba mu za ku fadawa hakan ba , shi za ku fadawa " ya kai karshen ya na matsawa gefe Ashur ya shigo dakin
idanunsa sun yi jazir , tun su na cikin mota ya ji abun da ya faru ya zamo mishi sabo
ba karamar razana Aryan da Bill su ka yi ba ganin yadda Ashur ya sauya musu lokaci guda
daya bayan daya su Captain su ka juya su ka fice su ka bar su su uku kawai cikin dakin
a hankali Ashur ya fara takawa ya tsaya wajen Bucket din da Ramadan ya ajiye
wasu yawu Aryan ya ce " Ashur ! "
" Tambaya guda zan yi muku , kuma zan so ku ban amsa , me ya sa ku ka yi mata haka ? " ya fada murya a sarkafe da alamun ya na cikin bacin rai
da sauri Aryan ya ce " duk Bill ne ya sa mu yin hakan , ka yarda da ni "
" Ni ma ba da gangan na yi hakan ba , Zee ce ta saka ni yin hakan dan ta raba ka da Rehan , shi ne ta shirya hakan ta ce na yi mata Fyade , ko dan rama cin mutuncin da ta ke yi min , kuma ta dauki video lokacin da Abun ya faru , da ita za ta yi mata barazana dan Rehan ta rabu da kai , dan na san Aryan na jin haushin ta ne shi ma ya sa na janyo shi mu ka yi mata hakan " fadin Bill
wani murmushin takaici Ashur ya saki kafin ya dauki bucket guda ya watsa musu gasoline din da ke ciki
a tare su ka ji zuciyoyinsu sun buga , ba karamin tsoro su ka ji ba
cikin nitsuwa Ashur ya ce musu " kun san wani abu ? , bayan d'an uwana ban taba bari wani ya shigo rayuwata ba , amma ku na amince muku fiye da su , da kun fada min abun da ku ke ji dangane da Rehan ba zan taba kusantar ta ba , asali ma zan taimaka muku guda ya samu soyayyarta , amma ku ka biye wa son zuciyarku , yanzu maganar gaskiya ba ku nadamar abun da ku ka yi ? "
" I really regret it , ko cen farko ban so yin hakan ba , kawai na so na yi mata barazana ne , don Allah ka yi hakuri , zan je na ba ta hakuri , in ya so ko wane hukunci ne na yarda na karba " fadin Aryan
murmushi Ashur ya saki ya na fadin " No , kar ka damu da hakan , ni da kaina zan ba ku hukuncin da ya dace , abotar mu ba wassa ba ce a waje na , tsakani da Allah na ke tare da ku , haka ita ma Rehan tsakani da Allah na ke son ta , abun da ku ka yi mata ba zai sa na daina son ta ba , sai dai kara son ta da ya yi a zuciyata , da tausayin ta , finally ranar Friday za a daura auren mu , na godewa Allah da daya da ga cikinku bai same ta ba saboda ba ta dace da marasa imani irin ku ba "
ya kai karshen ya na daukar dayan bucket din ya watsa musu gasoline din
sannan ya kai hannu cikin aljihu ya fiddo wani lighter da ga ciki , ya kunna shi , ya na kallon su ya ce " Na yi nadamar sanin ku a rayuwa "
da sauri Aryan ya Zube saman guyiwowinsa ya na fadin " Ashur don Allah kar ka yi haka , na roke ka don Allah , dan son annabi kar ka yi haka , na yarda zan fadi gaskiyar laifin da mu ka aikata "
murmushi ya saki kafin ya tilla musu lighter din , nan take su ka kama da wuta
kara su ka fara saki , har da kuka su na fadin ya kyale su , ya kashe wutar
ko sannu Ashur bai ce ba ya juya ya fice dakin ya bar su sai kama wa da wuta su ke , har da dakin baki daya saboda gasoline din da ya watsa
parlourn ya fito in da ya tardo sauran dan uwansa zazzaune
kariso wa ya yi gabansu ya tsaya , ya duba watch din hannunsa , 20 secondes ya kirga kafin ya fiddo wayarsa ya fara latsawa na dan lokaci sannan ya mayar da ita
a lokacin ko Safety first ( automatic fire extinction system ) ya fara zubar da ruwa a cikin dakin da su Aryan ke ciki
a haka har wutar ta mutu baki daya , amma wutar ta riga da ta cinye su , dan ko motsi sun kassa yi
cikin nitsuwa Captain ya ce " me ya ka kashe wutar ? , da ka bari sun gama konewa "
" rashin imani na bai kai haka ba , kuma akwai wata matsalar babba a gabana "
cikin sanyin murya Ramadan ya ce " wace matsalar ? "
sai da ya sauke ajiyar zuciya sannan ya ce " Zee , ita ce yarinyar da ta saka su yin hakan , kuma a lokacin ta yi musu video , wanda ta ke shirin yi wa Rehan barazana da ita a kan ta rabu da ni ko kuma ya yada a social media "
" What ? , wane irin rashin tausayi ne wannan ? , wacece yarinyar nan ? ya kamata mu kama ta da sauri kafin ta saki videon " fadin Talal ya na mikewa tsaye
a hankali shi ma Captain ya mike tsaye ya ce " ba sai mun neme ta ba , Ashur ka turo min lambar wayarta , da Email d'inta , Mahnoor za ta shiga cikin software din wayar ta goge videon ba tare da ta sani ba , kafin nan kai ka dauke mata hankali " ya na gama fadar haka ya fara takawa ya nufi kofar fita parlourn
daya bayan daya su ka bi bayansa su ka fice , bayan sun fito Captain ya ba wa sojojinsa Umarnin su kai mutanan da ke cikin Hospital din da Talal ke aiki , amma su bari sai wajen karfe 2 ko 3 haka , da ga nan su ka bar gidan
_ AFTER SOME DAYS
a takaice dai ba wanda su ka bawa labarin abun da ya faru da su Aryan , kawai washe gari a ka same su a Hospital , Talal da Hannunsa ya kula da su , amma ko bude baki ba su iya yi bare su yi magana , maganar Fahd kuma sannu sannu ya fara sabawa da Danish har ma da ita Sana , har zama ya ke ya yi mata hira ya na tambayar ta rayuwarta , da kuma Danish lokacin da ya ke baby , har hotonsa ta nuna mishi , hakan ko ba karamin dadi ya ke yi mishi ba dan ya na mugun rage mishi kewa , Ashur kuma kullum ya na tare da Rehan ya na kula da ita ya na kokarin mantar da ita abun da ya faru , baya idonta kuma ya fara alaka da Zee har ta sake mishi , ta haka ya yi anfani da wata card mai dauke da virus da Captain ya ba shi ya saka cikin wayarta , nan take duk abun da ke cikin wayarta ya goge baki daya , ira kuma dan shirme shi ta nema dan ya taimaka mata , kawai ya yi anfani da damarsa ya ce dole sai ta kawo laptop dinta, ta ciki zai gano abun da ke damun wayar , da ga shi ma laptop din ya saka mishi virus , komai na cikin ya goge har peogramms din laptop din , bayan ya tabbatar da goge komai Talal da Ramadan su ka yi kidnapping d'inta dan koya mata hankali , Maganar Captain da Mahnoor kuma , sun fara sanin junansu , specially ma yanzu da Captain ya fara sabawa da taimakonta wajen aikinsa , ya shirya fada mata gaskiya a kansa , da kuma dalilin da ya sa ya zaunar da ita cikin gidan
Ranar Friday kuma a ka daura aurensu , su uku , Abdoul da Afiya , Ashur da Rehan , Captain da Mahnoor , kuma duk a nan cikin gidan Ma su ka zauna da matansu dan ba su son yin nesa da sauran y'an uwansu
_____________________________________________________________
_ 10 PM
_ FAHD
sauko stair din gidansa ya ke yi a hankali , ya na sanye da kayan barcinsa , wando Three cuter da Shirt , kwana biyun nan gashin kansa ya kara tsayi , ba karamin kyau ya yi mishi ba
ya na saukowa ya tardo Sana zaune ita kadai a parlour , ta na rike da glass din juice ta na sha , ta na kallon Tv
wajen ya kariso ya zauna dayan gefen sofar da ta ke zaune ya ce " ina Babyna ya yi ? "
" Ya yi barci " ta amsa mishi ba tare da ta juyo ba
" Wow , da sauri haka ? " ya fada kamar ya yi mamaki dan ya san kullum in za su kontar da shi sai sun kai wajen karfe 11 - 12 su na fama
shiru ta yi ba ta amsa mishi ba ta na kallon Tv , da alamun hankalinta ya tafi
ganin hakan ya sa kawai ya kai hannu ya dauki remote ya kashe Tv din
da sauri ta juyo ta kalle shi ta ce " me ya sa za ka kashe ? , kallo na ke "
shi ma bai ce mata komai ba ya mike tsaye ya karbe glass din da ke hannunta ya ajiye saman center table , sannan ya juyo ya sa hannayansa biyu ya dauke ta cancak ya fara takawa ya nufi stair
da sauri ta ce mishi " ina za ka kai ni haka ? , ka sauke ni "
sai da ya shiga part d'insa , ya wuce bedroom ya kontar da ita saman gadonsa sannan ya bi ta ya yi mata runfa da kirjinsa
ya na kallon cikin idanunta ya ce " okay na sauke ki yanzu kin ji dadi ? "
" ai ba a nan ba na ce " ta fada ta na tsuke face
hannu ya kai ya fara balle button din shirt d'insa ya na fadin " ni kuma a nan na yi niyar sauke ki "
wasu yawu ta hadiye kafin ta ce " ba fa dan ka gyara tsakaninka da Danish ba hakan ke nufin zan yarda da kai a matsayin miji , kar ka ce za ka yi kokarin yi min wani abu wlh "
" uhm idan ma na yi ba matata na yi wa ba ? , fadi gaskiya , ba ki jin komai idan na zo kusa da ke ? "
kauda kai gefe ta yi ta na fadin " ba na jin komai "
kara matso jikinsa ya yi har ta na iya jiyo saukar nunfashinsa saman face d'inta
murya cen kassan makoshi ya ce mata " a haka ma ba ki jin komai ? "
" ba na jin komai " ta fada cen kassa dan maganar gaskiya ta na jin wani abu cikin zuciyarta
a hankali ya sunkuyo ya kai lips d'insa saman kumatunta ya yi mata wani light kiss har sai da ta sauke wata nanauyar ajiyar zuciya ba shiri
ta na jin ya janye lips d'insa ta juyo ta kalle shi ta ce " me ka ke so da ni ? , please kar ka raba ni da budurcina bayan ka san ba so na ka ke ba "
" kulawar ki kawai na ke so , bayan Bineesh ban taba tunkarar wata mace da irin wannan bukatar ba , hakan bai isa ya tabbatar miki da abun da ke zuciyata ba ? , Sana ina jin dadin rayuwa da ke , idan ina tare da ke ina samun sukuni da nitsuwar da na jima ban samu ba , ki amince min kawai na ke so please " ya fada murya a sanyaye ya na kallon face d'inta
" Hakan na nufin ka na so na ? " ta fada cikin shagwaba ta na turo dan bakinta
wani dan karamin murmushin gefen fuska ya saki kafin ya ce " Na gwada miki ? " ya fada ya na daga mata gera guda
gyada mishi kai ta yi a hankali alamun Eh ta na kallon cikin green eyes d'insa
bai ce mata komai ba ya kai hannu ya kashe lamps din dakin baki daya , kawai sai ji ta yi ya na kokarin raba ta da kayan jikinta , ba ta yi kokarin tsayar da shi ba , amma ta na jin abun da ya ke , har sai da ya mayar da ita naked sannan ya koma saman ta , ya yi mata runfa da kirjinsa .......................... ba sai na fada ba kun san sauran , ni na tafi
_ GIDAN MA
_ ASHUR
zaune ya ke tsakiyar gadonsa , ya na sanye da shadda white color , ya na rike da wayarsa ya na latsawa , Rehan kuma ta na cikin toilet ta na wanka , tun da ya shigo dakin ta shige toilet wai wanka za ta yi , shi kuma bai ce mata komai ba dan ya san me ta ke gudu
sai da ya gaji da zama sannan ya kashe wayar ya daura saman bedside drawer ya sauko da ga saman gadon ya shiga dressing room , jim kadan ya fito rike da kayan barcinsa , ya fice part din baki daya
tsohuwar bedroom d'insa ya koma ya shiga ya yi wanka , ya saka kayan barcinsa
sannan ya fito bedroom din ya koma part d'insu , da sallama a bakinsa ya shigo bedroom din
zaune ya isko ta bakin gadon ta na sanye da kayan barcinta ita ma , har wani haske ta kara kwana biyun nan
murmushi ya saki kafin ya tako ya zauna gefenta ya na fadin " na yi tunanin ba za ki fito ba sai na shiga neman ki "
[16/05 19:27]
: FOR INFORMATION +22798999753 WHATSAPP ONLY
____ 29
shiru ta yi ba ta ce mishi komai ba ta dan kauda kai gefe
a hankali ya dan leko face d'inta ya na fadin " Mrs Ashraf ? "
" Uhm " ta amsa ba tare da ta kalle shi ba
a sanyaye ya ce mata " na taba fada miki ki na da kyau kuwa ? "
wata yar karamar dariya ta yi kafin ta juyo ta kalle shi a hankali
" na gwada miki wani abu ? " ya tambaye ta ya na daga mata gera
gyada mishi kai ta yi alamun Eh , a hankali ya tashi ya shiga dressing room , ta na bin shi da ido har ya shige sannan ta ida Hayewa saman gadon ta zauna a tsakiya ta na jiran fitowarsa
jim kadan ya fito da ga cikin dressing room da ga shi short rike da wata box red color a hannunsa
saman gadon ya Haye ya zauna gefenta ya daura box din saman laps d'inta sannan ya riko hannunta cikin sanyin murya ya ce " My Daisy , don Allah ina son ki manta abun da ya faru , ya kasance kamar wani mugun mafarki da ki ka yi , yanzu kuma kin tashi , Labarin da ya wuce bu
ata
aya ke Akwai wajen tuna shi Ita ce mu koyi darasi don gobe , ina son mu yi sabuwar rayuwa a yanzu , ina son na dinga ganin face d'inki kullum da murmushi a kai ba hawaye , dan hakan na shirya yin komai , ina son ki fiye da komai Daisy , kuma abun da ya faru bai sauya komai ba dangane da abun da na ke ji cikin zuciyata , ke ma ina son ki manta hakan mu yi rayuwa cikin farinciki "
wani dan karamin murmushi ta saki kafin ta rungume shi ta na fadin " ina matukar son ka , ka sani ko ? "
" Uhm , na sani , shi ya sa ma za ki tashi ki shiga toilet ki saka abun da ke cikin box din dan faranta min right ? "
wata yar karamar dariya ta yi kafin ta raba jikinta da nashi , cikin shagwaba ta ce mishi " wayo ne kawai ka ke son yi min "
" kenan ba za ki yi ba ? " ya fada cikin sanyin murya
ba ta ce mishi komai ba ta sauko da saman gadon ta nufi toilet ta shiga
murmushi ya saki kafin ya yi baya ya konta , ya janyo duvet ya rufe kafafunsa , sannan ya kashe lamps , ya bar na bedside , ya zubawa kofar toilet ido
jim kadan ta fito da ga cikin toilet din da wata baby doll white color , bakin gadon ta kariso ta tsaya ta zuba mishi ido ta na matse gera
dariya ya yi mai kyawatarwa sannan ya mika mata hannu ya na fadin " kar ki yi kuka , ta yi miki kyau over "
ba musu ta riko hannunsa ta Haye saman gadon , ta konta gefensa
hannu ya kai ya ida janyo duvet ya rufe musu jiki , sannan ya zagayo da hannayansa a bayanta ya matse ta a jikinsa , murya cen kassa ya ce mata " Good night My Daisy "
" Good night My Boo " ta fada mishi ta na sakin murmushi
_ ABDOUL
ya na tsare bakin kofar toilet , da ga shi sai short , ya nade hannayansa a kirji , ya jingina da kofar ya kansa saman kofar
ajiyar zuciya ya sauke kafin ya kai hannu ya bubuga kofar ya na fadin " Baby , ki fito da ga cikin toilet din nan please , ba dai a ciki za ki kwana ba ? "
cen na jiyo Muryar Afiya ta na ce mishi " to ni ka kyale ni , wanka na ke "
" Wanka a ce har yanzu ba ki gama ba ? , tun karfe 9 ki ka shiga yanzu fa karfe 12 ba dan mintina , wane irin wanka ne ki ke ? , please My Shagwabaty ki fito " ya kai karshen a sanyaye
" ni ba zan fito ba " ta fada mishi cikin shagwaba
iska ya furza da ga bakinsa kafin ya gyara tsayuwarsa , ya koma saman gadon ya konta ya daura hannu guda saman forehead ya zubawa kofar toilet din ido ya san dai duk jarabarta ba kwana za ta yi a ciki ba , satin nan guda da su ka yi a tare ya samu damar kara sanin ta , ba karamar rigimamiya ba ce , amma ba zai ga laifinta ba , Daddynta ya shagwaba ta ne , ko Abeeram da ya ba ta wajen shekaru biyar in ya yi wata rigimar ko ita ba ta iya shafawa , last year da a ka ba su hutu ya ce zai so ya tafi US wajen Fahd , amma Captain ya ce mishi no , cikin dare ya sa kafa ya bar gidan , sai washe gari sun je breakfast ba su ga Abeeram ba , nan su ka shiga nema , sai cen tsakiyar dare har sun gaji da nema Fahd ya kire su da ga US ya na tare da Abeeram , tun da ga nan su ka san ba abun da Abeeram ba zai iya ba , haka wata rana ma ya dauki wayoyinsu da laptop d'insu baki daya ya boye , ya na kallon su sai nema su ke kamar za su haukace , sai da ka bincike gidan baki daya ba abun da su ka samo , shi kuma ya na zaune ya na dariya , da Captain ya lura da dariyarsa ta yi yawa ya gane cewa tabbas da sa hannunsa a ciki , kawai ya rufe shi da fada ya na fadin ya fiddo musu kayansu , bawan Allahn nan kawai ya saki kuka ya tsere bedroom d'insa ya rufe , sai da su ka hakura da neman wayoyin su ka shiga rarrashin sa , ya bude musu kofa , sai da su ka gaji Talal ya balle kofar , ko da su ka shiga su ka tardo shi konce tsakiyar gadonsa ya na kallon cartoon da laptop din Abdoul ya na dariya har da chocolate a hannunsa , su ka rasa me ma za su yi mishi , su ce su dake shi ma ba za su huce ba , kawai kowa ya dauki kayansa su ka yi tafiyarsu , rigimar Abeeram ta wuce iyaka , shi ya sa in ya ce abu kawai ce mishi su ke Eh , dan sun san mi ke faruwa in bai samu abun da ya ke so ba
wani dan karamin murmushi ya saki shi kadai tuno irin rigimar da su ka sha da Abeeram , specially da ya ke karami
ya na a haka ya ji ta bude kofar toilet din ta na taku a hankali kamar barauniya , da ga ita sai bathrobe dan ba ta samu damar dauko kayan barcinta ba
a hankali ya mike zaune ya na fadin " sai yanzu ki ka yi niyar fitowa ? "
shiru ta yi ba ta ce mishi komai ba sai shagwabe fuska ta ke yi ta na turo dan karamin bakinta kamar ya ce zai yi mata kiss
saukowa ya yi da ga saman gadon ya tako a hankali gabanta tsaya , ya fi ta tsayi sosai dan dai'dai kirjinsa ta tsaya
hannu ya kai a hankali ya warware igiyar bathrobe d'inta ya na fadin " kin san da kin iya rigima ko ? , dubi don Allah tsawan lokacin da na zauna ina jiran ki "
" to ba kai ka ce ka na so ba " ta fada mishi cikin shagwaba ta na dago kai ta kalle shi
murmushi ya yi kafin ya riko shoulder din bathrobe d'inta , ya yi kassa da rigar ya cire mata ita kafin ya sunkuyo a hankali ya yi mata kiss saman shoulder
da sauri ta kai hannayanta saman face d'inta ta boye ta na fadin " Uhm uhm ni sai na fadawa Daddy , ka kyale ni ba na so "
bai ce mata komai ba ya zagayo da hannunsa a kugunta a daga ta sama , da sauri ta zagayo da kafafunta a kugunsa sannan ta sakalo wuyansa da hannayanta
saman gadon ya koma ya kontar da ita saman gadon shi kuma ya yi mata runfa da kirjinsa
yatsunsa biyu ya kai saman breast d'inta ya fara shafa ya na fadin " Uhm , minene ba ki so ? , me kuma za ki fadawa uncle ? , ko kin fada mishi ni zai ba gaskiya "
dan lumshe idanunta ta yi a hankali ta sake bude su cikin nasa , shafar da ya ke yi wa breast d'inta ya sa duk jikinta ya fara yi mata sanyi
ya na ganin hakan ya saki wani dan karamin murmushi ya sunkuyo a hankali ya kai lips d'insa saman nata ya yi mata kiss cike da shauki , nan take labarin ya sauya dan ita kanta birkice mishi ta yi ta na yi mishi wasu abubuwa har sai da ya rasa ina zai saka kansa
SOYAYYA DADI , BABA A YI MIN AURE , NA YI GIRMA NA YI HANKALIN KAINA BABA A YI AURE , WATO YANZU MUNAFUKAR YARINYAR NAN TA SAN KOMAI , SHI NE TA KE KAMAR BA TA SANI BA , HAR DA WANI RUFE KAI A TOILET ? , ZA KI CI UBANKI , SAI NA FADAWA BARISTER , BARI NA LEKO CAPTAIN KAFIN NAN
_ CAPTAIN
zaune ya ke cikin parlourn part d'insa , ya na sanye da kayan barcin white color , da laptop saman laps d'insa ya na latsa hankali konce , Mahnoor kuma ta na cikin bedroom d'insa , ba dan ta so ba , Ma ce ta kawo ta da kanta wai da ga yau part din mijinta za ta dinga kwana , ta san kuma yanzu in har ta ce za ta bar dakin , Ma ta gano ta za ta rufe ta da tambayoyin da amsa za ta iya bayar wa ba
ta na zaune ita kadai saman gadonsa , ya shigo dakin ya na sallama
a sanyaye ta dago kai ta amsa mishi sallamarsa , ko sannu bai ce mata ba ya nufi bedside drawer ya ajiye laptop d'insa sannan ya dauki wayarsa , da pillow ya juya zai fita
da sauri ta ce mishi " Captain , please ina son mu yi wata magana "
ba musu ya tsaya ya juyo ya na fadin " in dai a kan na kyale ki ki tafi ne , kar ma ki bata min lokaci "
girgiza mishi kai ta yi kafin ta matsa gefe ta nuna mishi gefenta ta na cewa " No , wata maganar ce daban "
sai da ya dauki lokaci ya na kallon ta kafin ya dawo ya ajiye wayarsa saman bedside drawer , ya zauna gefenta ya na fadin " ina sauraron ki "
" ina son jin gaskiyar labarin The Six Butterfly , ka fada min taka gaskiyar na yi maka alkawari zan saurare ka "
babu musu ya kai hannu ya dauko laptop d'insa , ya bude ya kunna ya yi wasu danne danne kafin ya dago kai ya kalle ta ya ce " Wadanan su ne gaskiyar The Six Butterfly " ya karashe maganar ya na juya mata da laptop d'insa , nan ta ga pics d'insu Boss ne a kai , Money , Sniper , Doctor , Lee & Yung
cikin rudu ta ce " Ban gane ba "
[16/05 19:27]
: FOR INFORMATION +22798999753 WHATSAPP ONLY
____ 30
ajiyar zuciya ya sauke kafin ya ce " My name is Fahd Yeonjun , Marshal Fahd Yeonjun of American Army , last four years a ka tura ni wata mission , wadda ban yi nassara a kanta ba , dalilin da ya sa na baro US na dawo nan dan ci gaba da mission d'inta Undercover , Mutanan da ku ke hari ba mu ba ne , ni kaina su na ke hari , American Army da kanta su ta ke hari , amma ba su bayyana hakan ba saboda na samu goyan baya da ga wajen Mr President da kuma General of American Army Staff a kan na taho wannan mission Undercover dan ganin mun kama su , wadanan da ki ke gani su ne ainahin gang din The Six Butterfly , Money , Lee , Doctor , Sniper , Yung , & Boss wanda ya ke shugabansu , duk wata satar kudi da a ke a Duba
, UK , China , Europe , duk su ke yin ta , su shidda ba tare da taimakon kowa ba , a ranar da su ka san gaskiyar cewa gang din ne ke yin duk wadanan satar a ranar a nan cikin garin UK ne , a London , ina tune har da ke cikin jami'an tsaron da a ka turo dan kama su , a lokacin ni ma ina wajen tare da Talal da Abdoul dan mun shirya musu tarko za mu kama su , amma zuwan ku ya sa namu shirin ya baci , da ga nan ne su ka yi kokarin guduwa , mu ka bi bayansu , har mu ka ci karo da rindinar jami'an tsaron UK , taka sahun barawo ne kawai mu ka yi , na san ke ba ki lura da hakan ba amma bari na fada miki , wannan satar duk bayan Three months su ke yin ta , kuma ba gari guda su ke tafiya kullum ba , abun kamar cycle ne , in wannan karan su ka tafi UK , next time Europe za su tafi , ko ba ki da lura da cikin shekara bai wuce so biyu su ke yin satar ba ? "
gyada mishi kai ta yi a hankali alamun Eh dan tabbas bai yi karya ba
cikin nitsuwa ya ce " Wannan shi ne tsarin su , yanzu haka su na kassar China , dan a cen ne su ke zaune , duk bayan three months ni da Y'an uwana mu kan tafi kasashen nan a tare , lokaci guda , da sa ran biyu cikin mu za su yi nassarar kama su , amma kullum tsere mana su ke "
" wait ! , amma kai ya a ka yi ka san wannan abun dukka ? , ya a ka yi ka san ga kassar da su ke ? , me ya sa kuma ba ka tafi cen kai tsaye ba ? "
" Boss " ya fada murya a sanyaye
cikin rudu ta maimaita sunan Boss ita ma
rufe laptop d'insa ya yi ya mayar saman bedside drawer kafin ya ce " Yeah , Alex , He ...... He was My Best Friend , tare mu ka yi karatu ni da shi tun ina 13 years , a tare mu ka shiga Army , sai dai na fi shi matsayi saboda training din da mu ka samu ba daya ba ne , kuma na fi shi mayar da kai kan aikina , har wata shekara a ka ban jagorancin wata mission kuma mu ka yi nassara , da ga nan matsayin mu ya sauya na kasance sama da shi , sannu sannu har na haye title din Marshal amma shi ya na kan Officer , hakan ya yi matukar ba shi haushi , ni kuma ina jin zafin ganin shi a kassa da ni saboda na dauke shi tamkar dan uwana , one year bayan na karbi title din Marshal na yanke shawarar tafiya da shi wata mission da sa ran in mu ka yi nassara za a ba shi girma , amma ya nuna son kai , sanadiyar sa terroristes din da mu ka je kama su ka gudun mana , abun haushin ma da ga baya na samu labarin cewa cin hanci su ka ba shi dan ya taimaka musu su guda , da ga a ka samu labarin haka , da ga sama a ka turo min takarda a kan na sallame shi , na yi bakin kokarina dan ganin ya zauna tare da ni , har zama na shirya da Mr President , Ministers of Defense , General of Army , da wasu manya , amma fir su ka ce ba za su iya barin traitor cikin Army ba , tun da ga yanzu ya fara juya musu baya , ina ga an yi gaba ? , ba dan na so ba na je da kaina na cire mishi kakinsa , na ba shi sallama da ga cikin Army , sai da ya kalle ni cikin ido sannan ya ce min na jira dawowarsa , tun da ga nan ya sa kafa ya bar US baki daya , na yi iya kokarina dan ganin na samo shi ko dan abotar mu amma na kasa , ina cikin wannan yanayin ne na samu labarin satar da a ke yi a kassar China ta mukudan kudade , sannu sannu na fara jin labari guda a UK , abun ya ja hankalina , na fara bincike a kai , har na ke zuwa kassar UK , da China dan yin investigation .................................. , wata rana na je China na hadu da shi cikin kasuwa , na yi kokarin bin bayansa amma ya bace min , sai da na share wajen one Month a China dan ganin na samo shi amma ban samo shi ba kamar ya bar kassar , hakan ya sa na koma US , ko da na koma mu ka fara samun matsala cikin garin , kananan tashe tashe Bombs , black marketing da ya fara tsauri a states din da ke yamma , na san ki na da labarin hakan.............. , a lokacin hankalina duk ya bi tashi , ina ganin kamar tafiyar da na yi ce ya janyo haka , ina cikin wannan halin ne na samu sako da ga shi Alex , in da ya ke ce min na jira na gani , wannan kadan na gani , sai ya raba ni da farincikina baki daya , maganar gaskiya na ji tsoro a lokacin , dan kai tsaye tunanina ya ban cewa cutar da Brothers d'ina zai yi haka , hakan ya sa na shirya zama da gagawa , na sanar da shugabanina abun da ke faruwa duk aikin Alex ne , kuma akwai wani babban plan da ya shirya , da farko sun so kai mishi hari a cen cikin kassar China , amma na kwatanta musu in su ka yi haka za su hada yaki ne tsakanin US da China , dama ba wata nitsuwa sosai a ke tsakanin mu , kawai na ba su shawarar tahowa Nigeria Undercover saboda na san tabbas Alex ni ya ke hari , in har ya ji labarin na bar US Army zai janye hankalinsa da ga US ya ce zai bibiye ni , a nan ne mu kuma za mu shirya mishi tarko , su ko ba su san ni na yi hakan ne kawai dan na dawo tare da y'an uwana , ko wani abu zai tunkaro su na san ina tare da su , ................................... , haka na taho Nigeria amma ba wanda ya san dalilin zuwana , kawai na fada musu ina son su taimaka min ne na kama wani Gang kuma su ka amince " ya qarashe maganar ya na sauke wata nanauyar ajiyar zuciya dan gaskiya ya sha wuya wajen yin wannan doguwar maganar
yanzu mun ji abun da ya hada Boss wato Alex da Captain , dalilin da ya sa kenan Bos
s ya ce sai ya ruguza rayuwar Captain dan ya na tunanin shi ya yi sandiyar barin sa Army , yanzu kuma wane shiri Boss ya shirya ? dan na san tabbas satar nan da su ke ba ita ce shirin sa ba , akwai wani gagarumin abun da ya shirya
Ajiyar zuciya ita ma ta sauke kafin ta ce " Ni kuma fa , me ya sa ka sanyo ni cikin wannan labarin "
murmushi mai dan sauti ya yi kafin ya yi baya ya konta ya daura hannu saman forehead d'insa
baya ta yi ita ma ta konta gefensa ta na kallon shi
sai da ya dauki lokaci kafin ya ce " a lokacin da na ke kokarin kamo Gang din Alex a UK , watarana na hadu da ke , wajen karfe 10 ne haka , cikin daren su ka yi satar , kin fito da ga cikin wani restaurant rike da cup na coffee har hudu , har mu ka yi karo ki ka zuba min coffeen a jiki , a lokacin ina sanye da face mask da lens ba za ki iya gane ni ba , ba ki tsaya ban hakuri ba kawai ki ka surfe ni da fada wai ba na kallon gabana , za ki iya rufe ni saboda hakan , ni kuma na ba ki hakuri , ki ka juya ki ka koma cikin restaurant din , sai kai lokacin da mu ka yi karo card d'inki ta fado , na dauke ta na ga ke officer ce , kuma kin yi karatun informatics , kawai sai na tafi da card din , bayan na koma Nigeria na yi bincike sosai a kanki ta hanyar card din , kawai na ga za ki iya taimaka mana dan ganin mun kamo Gang din Alex , hakan ya sa na kira shugabana na fada musu abun da a ke ciki , da kuma bukata a kan a turo min ke ki taya ni aiki , kai tsaye su ka amince , su ka shirya zama da shugaban Mopac , su ka kwatanta mishi abun da a ke ciki , shi kuma ya amince , da ga nan mu ka shirya wani file na karya da bayanai a kan mu ni da su Talal , a ka tura wa Jimy wanda shi ke sama da ke , shi kuma ya nuna miki shi cikin sirri ya ce ki tafi Undercover dan samo hujjoji a kan mu saboda ke Y'ar Nigeria ce , ba za mu zarge ki ba , ke kuma ki ka amince , duk wani motsinki cikin gidan ina sane , asali ma duk wayar da ku ke da Jimy in kin kashe sai ya kira ya fada min , ni kuma na fada mishi abun da zai fada min idan kin sake kiran shi "
wata yar karamar dariya ta yi kafin ta Haye saman kugunsa ta kai hannayanta biyu ta shaqe wuyansa ta na fadin " Why ? , da ku na bukatar taimakona yadda ka fada min gaskiya a yanzu haka ya kamata ka yi , da zan fi mayar da kai , na taimaka maka , yanzu ka san halin da Iyayena ke ciki ? "
" You're orphan , ba ki da iyaye , tun lokacin da ki ka gama karatunki su ka rasu dalilin wani hatsari , dalilin da ya sa ma ki ka shiga Army dan gano wanda ya shirya hatsari , amma ba ki samo komai ba , Allah ne ya aiko hakan , a lokacin Jimy ya dauki dawainiyar ki , ya biya miki apartment ki ka ce mishi da kin fara daukar albashi za ki ci gaba da biyan kudin apartment din , a takaice dai ba ki da uwa ba ki da Uba , ba ki da kuma y'an uwa dan ke kadai ce wajen iyayenki , ban aure ki dan muzguna miki ba , na yi hakan ne dan na sake ba ki sabuwar family , na dan lokaci , i'm promise bayan mun gama mission din , zan ba ki Freedom d'inki , ki koma UK " ya fada a sanyaye ya na kallon cikin idanunta , ko tsoron shakar da ta yi mishi bai ji ba
nan take ta sakin mishi kuka , ta sauka da ga saman sa , ta konta gefe ta juya mishi baya , kenan ya san komai a kanta ? ita ce dai ba ta sani ba , yanzu ga shi ya tado mata tsohon ciwo
sai da ta sauka da ga saman shi sannan ya ja wani dan siririn tsaki , sai yanzu ya san me ya yi , dole ta yi mishi kuka , ko shi ne wani ya tuno mishi rasuwar iyayensu dole ya yi kuka , bare shi mai samu damar ganin gawarsu ba , lokacin da su ka rasu ya na cen US , sai da a ka yi jana'izar sannan Ma ta kira shi ta fada mishi , bare ma ko ya so ba zai iya tahowa ba saboda makarantar da ya ke a lokacin in dai ba futu a ka ba ku ba ba ka da izinin barin garin
wata boyayyar ajiyar zuciya ya sauke kafin ya kai hannunsa a hankali saman kugunta ya na fadin " Noory , I'm Sorry , ban san cewa da hakan zai saka ki kuka ba "
ta na kukan ta ce mishi " ta ya za ka yi ka sani , ba ka san zafin rashin iyaye ba ne , shi ya sa ka fadi hakan ko tunanin me zan ji ba ka yi ba "
" i'm so sorry , ki daina kukan nan please " ya fada a sanyaye
ko sauraron shi ba ta yi ba ta ci gaba da kukanta
a hankali ya juyo da ita , kai tsaye ya sauke lips d'insa saman nata ya yi mata wani deep kiss , har sai da ta nemi kukan lokaci guda ta rasa
sai da ya ji ta yi shiru sannan ya zame bakinsa a hankali da ga cikin nata , ya bude idanunsa a hankali , kai tsaye cikin nata su ka sauka
cen kassa ya ce mata " I'm so Sorry " ya fada a sanyaye kamar cikin rada
gyada mishi kai kawai ta yi ta na kallon cikin idanunsa , haka shi ma ya kassa janye nasa da ga cikin nata , zuciyarsa sai ingiza shi ta ke kawai ya yi abun da ke cikinta , amma ya na son ya rike kansa dan ya san da wuya a ce abu guda su ke ji a zuciyoyinsu
ajiyar zuciya ya sauke a hankali kafin ya lumshe idanunsa a hankali ya na kokarin bude su kawai ya ji lips d'inta saman nasa , har da cabko tongue d'insa ta na yi mishi irin nasu kiss din na turawa
bai ma samu damar bude idanunsa ba kawai ya biye mata shi ma , su ka fara kissing din juna cike da shauki , kafin ma su samu damar tantance abun da ke faruwa tuni labarin ya sauya , su ka more junansu da kyau har ya yi dis virgin d'inta , amma duk da haka ba su hakura ba da ga shi har ita , dan ya yi mata mugun kamun da wuya a ce ta iya kyale shi ita ma , sai dai ya birkice mata lissafi da salonsa mai matukar rikitarwa
Ah to ni na tafi na yi barci na ga alamun kowa ya yanke shawarar yin first night d'insa yau ,
ban da Talal da Ramadan , gaskiya ba yi muku adalci ba , ya kamata ku ma a nemo muku matan da za ku aura in ba haka ba sai zaman gidan ya gagare ku
____________________________________________________________
_ WASHE GARI
a hankali ya fara motsi kafin ya ware idanunsa a hankali ya na kallon Ceiling , idanunsa sun yi jazir , ga kansa da ke mugun sara mishi
ajiyar zuciya ya sauke kafin ya mike zaune a hankali , ya ga shi kadai ne cikin dakin , bai kawo komai a ransa ba ya yi kokarin sauka da saman gadon
nan ya ke ashe naked ya ke konce , da sauri ya janyo duvet d'insa ya nade a kugunsa
nan ya ga jininta da ya bata bedsheet din , nan take ya fara tunanin jinin minene dan shi duk abun da ya faru daren jiya ya manta komai , ba dai wani abu ya faru tsakaninsu ba ? , ina ma ta ke ?
da wannan tunanin ya zame bedsheet din da sauri ya shiga toilet da ita , da duvet din
wanka ya yi ya fito ya na sanye da bathrobe , ya shiga dressing room ya shirya cikin wasu kananan kaya , wandon jeans da Shirt , da sneakers a kafafunsa sannan ya fito part din ,
kai tsaye kassa ya sauko , ya nufi dining room ya shiga ya na sallama , zazzaune duk ya tardo y'an uwansa , har da Rehan da Afiya , ko wace na zaune gefen Mijinta
ya na shirin magana Ma ta ce " Fayd ? , ina matarka ? "
" I'm here " Mahnoor ta fada dai'dai lokacin da Ma ta rufe bakinta , har sai da Captain ya juyo ya kalle ta , ta na tsaye gefensa
a tare duk y'an uwansa su ka ce mata " Good morning Aunty "
wani dan karamin murmushi ta saki ta na sunkuyar da kai , ta na yi kamar ta ji kunya
wata yar karamar dariya Ma ta yi kafin ta ce " shikenan , ku zauna mu yi breakfast "
ba musu su ka tako su ka zauna gefen Juna , Captain jikinsa duk ya yi sanyi in ya tuno yanayin da ya ga kansa , ya na gudun a je wani abu ya faru tsakaninsu
su na zama ko Danish ya shigo parlourn da gudu ya na fadin " Uncles ! ! ! "
" My Baby " Abeeram ya fada ya na tashi da ga saman chair d'insa da sauri ya nufe shi , bakin dining room din ya dauke shi sama har da juyi kafin ya tsaya ya na fadin " My Baby , shi ne za ka tafi ka bar ni ? , sai yau ka tuno da ni "
cikin shagwaba Danish ya ce mishi " Sorry My Uncle , ba zan sake ba "
" shikenan , mu je mu yi breakfast , da ga nan mu tafi kallon cartoon " ya fada ya na komawa saman chair d'insa ya zauna, ya zaunar da Danish saman laps d'insa
a tare Sana da Fahd su ka shigo parlourn su na sallama su ma , da alamun yau kamar sun shirya yin breakfast a tare
wajen dining room din su na sallama , amsa musu sallamar su ka yi , sannan su ka ce " Good Morning Big Bro , Good Morning Aunty Babba " su ka fada cikin zolaya ban da Captain
wani mugun kallo Fahd ya wurga musu har sai da su ka sunkuyar da kai a tare ba shiri
wata yar karamar dariya Ma ta yi kafin ta ce " Rehan , Afiya , wannan shi ne babban Yayansu , wannan kuma matarsa ce , ga kuma Babynsu Danish , Sana , wannan ita ce Matar Ashur , wannan kuma ta Abdoul , Mahnoor kuma ba sai na fada miki ba kin san wanda ta ke aure "
gyada mata kai Sana ta yi a hankali ta na sakin wani dan karamin murmushi
ko sannu Fahd bai ce wa kowa ba ya janyo Chair ya zauna , maimakon ta zauna gefensa ita kuma ta janyo chair din da ke fuskantar shi ta zauna , bai kuma ce mata komai ba , dadin abun ma akwai chair guda tsakanin ta da Ramadan , dan shi ne ke a karshe
su na zama su ka ga ta yi wata yar karamar dariya har da hawaye na zubo mata
da sauri Abeeram ya ce " Ma , kuka ki ke ? "
jin abun da ya fada ya sa hankulansu ya dawo kan Ma , dayan bayan daya su ka shiga tambayar ta me ke faruwa
goge hawayen fuskarta ta yi ta na fadin " Ba komai , kawai na tune cewa last months a table din nan ba mu wuce mu 7 ba , amma yanzu duba yadda ta cika , na so Ramadan da Talal su ma na tare da matansu da na fi kowa jin dadi a duniya , I'm really proud of you , ina fatan Allah zai ba ku zuri'a mai Albarka , ina fatan kuma za yi rayuwar farinciki har abada tare da mantaku "
a sanyaye Abdoul ya ce mata " Ma , ki na son ki saka mu kuka mu ma ? , kamar dai ki na yi mana nasihar ban kwana , stop it please "
wata yar karamar dariya ta yi kafin ta ce " Shikenan , shikenan , kawai ina son na ce muku ne ina matukar son ku My Baby "
" we love You too Momy " su ka fada a tare ban da Fahd , da alamun ya tafi duniyarsa
'yar dariya ta yi kafin ta kira Chef ta ce mishi ya kawo musu breakfast
ko five minutes ba a yi ba kowa a kawo mishi nasa breakfast din , da fruits , da juice , har da coffee har wajen Mug 13 su ka ajiye wa kowa gabansa
cikin nitsuwa kowa ya fara breakfast d'insa , ba wanda ya ce ufan dan su san Fahd ba ya son Hayaniya in ya na cin abincinsa
kowa ya nitsu ya na cin abincinsa , kawai su ka ga Afiya ta juya ta fara amai kamar diyan cikinta za su fito
nan take Abdoul ya bi ya rude ya na tambayar ta me ke damun ta , sai da ta ida , duk abun da ke cikin cikinta ta zubar da shi sannan ta juya ta na sauke ajiyar zuciya a jere
cikin zolaya Ramadan ya ce " Wannan shi a ke kira da ga ganin Sarkin Fawa sai miya ta yi zaqi , abun da a ka yi jiya kadai , har an fara ganin sakamako "
wani mugun kallo Abdoul ya yi mishi ya na fadin " Ramadan Be serious please "
" Sorry " ya fada a sanyaye
wani dan karamin tsaki Ma ta ja , kafin ta kira Chef , ta ce ya turo wani ya gyara wajen , da to kawai ya amsa mata kafin wani ya fito da ga cikin kitchen din , ya gyara wajen
Abdoul kuwa , ruwa ya zuba cikin glass ya mikawa Afiya
da sauri ta ture hannunsa ta na girgiza kai ta sakin mishi kukan shagwaba kamar ta manta da mutane a wajen
murya a sanyaye ya ce mata " Baby , me ke damun ki ? , ko mu tafi Asibiti ? "
cikin shagwaba ta ce mishi " cikina ke yi min ciwo " ta fada har da hawaye ke zubar mata
ko kunyar dan uwansa bai ji ba ya daga rigarta ya kai hannu saman dan karamin cikinta
da sauri Rehan ta mike tsaye ta dauki plate din da Afiya ta ci sandwich , ta dauki guda ta kai wajen hancinta ta shinshina
sannan ta sauko shi ta na fadin " Yah Abdoul akwai kifi cikin abun nan ? , ko wane iri ne ? "
gyada mata kai ya yi ya na fadin " Yeah , akwai Fish a ciki " ya fada dan ya san kalar breakfast din da Chef le shirya mishi kullum , asali ma shi da kansa ya fadi ga irin menu da ya ke so a breakfast
komawa ta yi ta zauna ta na fadin " Yah Abdoul ba ta cin kifi , ciwon ciki ya ke saka ta , yanzu ba mamaki sai ta yi kwana biyu ta na wannan ciwon cikin , kuma duk abun da ta ci sai ta amayo shi , tun ta na karama ta ke hakan , Daddy ya ce wai Allergy ne "
a hankali ya ida zagayo da hannunsa a kugunta , da hannu guda ya daga ta ya dawo da ita saman laps d'insa , sannan ya kalli Talal ya ce " Doctor , ba ka da wani maganin da zai rage mata ciwo ? "
dan jinkirtawa Talal ya yi kafin ya ce " ina zuwa " ya fada ya na mikewa tsaye ya Haye stair
sai da ya bar wajen sannan Abdoul ya ce wa Afiya " Sorry My Baby , bari yanzu ya kawo miki magani "
a hankali ta kontar da kanta a chest d'insa sai kokarin shigewa jikinsa ta ke
wani dan karamin murmushi Ashur ya saki kafin ya ce " Abdoul da Babynsa , kun yi kyau fa "
" Ashur , wai me ya sa ka ke takura mishi , ba ka ga halin da ya ke ciki ba , ku kyale shi please " fadin Ma
Ramadan ne ya ce " Ma , ai gaskiya ya fada , ba ki ga yadda ya damu da ita ba kamar baby , kuma a hakan ma jiya ne kawai a ka yi auren , ina ga an yi wasu shekarun ? , za ta gama saye mana dan uwan mu "
" in ka ji haushi yi auren kai ma " Fadin Abdoul ya na kara matse Afiya a jikinsa , da alamun ya fara shiga hannu
kauda kai Ramadan ya yi ya na fadin " i don't care " ya fada idanunsa na sauka kan Fahd
sai a lokacin ya tuno su , nan ya lura da irin kallon da su ke yi wa juna shi da Sana , dan tabe baki ya yi kafin yarda spoon din hannunsa da gangan
a hankali ya duka ya duka ya dauki spoon din , kawai ya leko kassa table din , nan ya ga Fahd ya sakalo kafafun Sana cikin nasa
dan tabe baki ya yi kafin dago kai , lalle labari ya sauya , zai so ya san me faru tsakaninsu haka lokaci guda su ka sauyawa junansu ?
a haka Talal ya dawo ya same su , ya na rike da wata bottle ta magani , ya zauna saman chair din Afiya , ya bude shi ya dauki spoon ya zuba maganin a ciki , sannan ya mikawa Abdoul
ba musu ya karba ya kai wa Afiya a baki , ba musu ta bude baki ya sha maganin , sannan ya ajiye spoon din
ajiye mishi bottle din saman table ya mike tsaye ya na fadin " sau uku a rana za ta dinga sha , yanzu ka fara ba ta wani abu ta ci " ya kai ya na komawa saman chair d'insa ya zauna
bai ce komai ba ya dauki maganin sannan ya mike tsaye da ita a jikinsa , ya na dauke da ita kamar baby , ya ce wa Ma ta sa Chef ya kai mishi Fruits a part d'insa , da ga nan ya fice dining room din da matarsa
sai da ya fita sannan Fahd ya ce " ya a ka yi ka ke da maganin ruwa a gida ? , ko ranar da Danish ya yi zazzabi maganin ruwa ka kai mishi "
wata yar karamar dariya Talal ya yi kafin ya ce " to ai yaran da ke cikin gidan na da yawa a yanzu "
" ban gane ba ? "
" Big Bro , Benji fa ba ya shan drugs , ko ciwo ya ke maganin ruwa ya ke sha , ko kuma na yi mishi allura , ba ya shan drugs " ya fada ya na kallon Abeeram , ya ga ba ya ma tare da su , wayarsa ya ke rike ya na game
FOR INFORMATION +22798999753 WHATSAPP ONLY
____ 31
dan tabe baki Fahd ya yi , sannan ya mike tsaye ya na fadin " Captain , let's go , ina son magana da ke "
ba musu Captain ya mike ya bi bayansa su ka yi tafiyarsu
shi ma Ashur mikewa tsaye ya yi , ya sunkuyo ya yi wa Rehan kiss a forehead ya na fadin " Na tafi , ba zan jima ba okay ? "
gyada mishi kai ta yi a hankali ta na sakin wani dan karamin murmushi , da ga nan ya yi tafiyarsa , daya bayan daya su ma sauran su ka yi tafiyarsu
sai da su ka rage su hudu , sannan Ma ta ce " ni yanzu ban san ya zan yi da ku ba , dan ya kamata na tafi office ni ma "
da murmushi a face d'inta Sana ta ce " Ma , za ku iya tafiya , zan kula da little sisters d'ina "
wata yar karamar dariya ta yi kafin ta mike tsaye ta dauki wayoyinta ta na fadin " shikenan , na yarda da ke , ki kula min da su , kuma ki ce musu kowace ta shirya wa mijinta Lunch , yau zai samu ya huta shi ma "
a tare duk su ka yi wata yar karamar dariya , da ga nan su ka ce mata a dawo lafya , ta yi tafiyarta
sai Sana ta bari Ma ta fito sannan ta ce " wa zan fara gasa wa jiki ? " ta fada cikin zolaya
girgiza mata kai Rehan ta yi ta na sakin murmushi , haka ita ma Mahnoor girgiza mata kai ta yi kafin ta mike tsaye ta baro dining room din
_ CAPTAIN / FAHD
zaune su ke cikin parlourn gidan Fahd , Chanel ta kawo musu snacks da juice
cikin nitsuwa Fahd ya ce mishi " me ya ke damun ka ? , na lura ko breakfast ba ka yi ba , ko ba ka jin jikinka ne ? "
wani dan karamin tsaki Captain ya yi ya na cewa " No , kawai................ " da ga haka ya yi shiru
a sanyaye Fahd ya ce mishi " Fayd , tell me what's wrong with you ? , ko ba za ka iya fada min ba ? ".
" ba haka ba ne Bro , kawai ni kaina ban san me ke damu na ba , ina tsoron a je wani abu ya tsakanina da yarinyar nan , na kassa tuno abun da ya faru jiya , in har na yi sex da ita na san ba za ta iya yahe min ba saboda ba na son ta , kuma auren mu na yi shi ne kawai dan kare ta da ga cin mutunci , bai kamata a ce ta na zaune tsakar Maza haka ba shi ya sa na yi hakan "
" minene abu na karshe da ka ke tune da shi tom ? " Fahd ya tambaye shi
" mu na hira ne ni da ita , shi ne na ce mata na san cewa da iyayenta sun rasu , ita marainiya ce , shi ne kawai ta fara kuka , ni kuma na rasa ya zan yi na rarrashe ta , shi ne kawai na yi mata kiss "
wata yar karamar dariya Fahd ya yi kafin ya ce " bari in ka koma sai ka tambaye ta da ga nan me ya faru "
ajiyar zuciya Captain ya sauke kafin ya jingina bayansa da sofar ya na fadin " har ban san ya zan yi ba , ga kuma Alex "
" Alex ? , me kuma ya yi ? "
" jiya ya turo min text ya na ce min wai na shirya wannan karan wassan da za mu buga zai tashi kaina , na kassa gane me ya ke nufi "
" No , ka kontar da hankalinka , ka bi tsarin plan d'inku kawai , wannan karan za ku yi nassarar kama shi " Fahd ya fada ya na son kontar wa da dan uwansa hankali
shiru Captain ya yi ya daga kai sama ya lumshe idanunsa
a haka Danish da Abeeram su ka shigo parlourn su na gudu
da sauri Danish ya nufi Fahd ya Haye jikinsa ya na dariya , Abeeram na biye da shi
da sauri Fahd ya taro shi ya na fadin " kai Malam tsaya , ba dai bugun shi za ka yi ba ? "
cikin shagwaba Abeeram ya ce mishi " Big bro fasa min wayata " ya fada ya na nuna mishi wayarsa , screen d'inta duk ya fashe
hannu Fahd ya kai ya ja kunnen Danish ya na fadin " shi ne ka gudo ? , me ya sa za ka fasa mishi wayarsa "
" Daddy , wani abun tsoro ya saka min , shi ne na firgita na saki wayar , i'm sorry " ya fada cikin shagwaba
sakin kunnensa ya yi kafin ya ce " shikenan , ba uncle hakuri "
ba musu ya riko kunnuwansa ya na kallon Abeeram ya ce " sorry Uncle "
" yanzu da wace waya za mu yi game ? " Abeeram ya fada cikin shagwaba ya zama gefen Fahd
" bari zuwa yamma idan na fita na sayo muku sabuwa "
dariya Abeeram ya yi kafin ya rungume shi
shi dai Captain tuni ya tafi duniyar tunaninsa , hankalinsa duk ya kassa konciya
_ AFTER SOME HOURS
_ SANA
Sai wajen karfe 10 na dare sannan ta baro gidan Ma , bayan ta koma gida ta kai Danish bedroom
insa saboda ta ga kamar ya fara barci , sai da ta tabbatar ya yi kwana sannan ta fito , ta shiga part
inta , kai tsaye toilet ta wuce
Wanka ta yi ta fito sanye da bathrobe , da wani karamin towel a hannunta ta na goge kanta
Ta na fitowa ko Fahd ya shigo
akin ya na sallama , ya na sanye da kayan barci
A sanyaye ta amsa mishi sallamarsa ta nufi dressing mirror ta tsaya ta ajiye towel
in a kai
A hankali ya tako ya tsaya a bayanta , ya zagayo da hannayanshi saman cikinta ya na fa
in " sai yanzu ki ka tuno da ki na da miji ? "
Murmushi kawai ta yi ta na kallon shi ta cikin miror ,
Kiss ya yi mata saman shoulder kafin ya
auke cak , ya juya da ita ya kontar da ita saman gado , sannan shi ma ya hau saman gadon
Cikin sanyin murya ta ce " me ka ke yi haka ? , kyale ni na je na saka kaya mana "
Cen kassa ya ce mata " ki saka kaya ki tafi ina ? , kin san tun yaushe na ke jiran ki ? "
" uhm me zan yi maka ? , ka san in da na ke sai da ka je ka taho da ni "
" ki kula da ni mana " ya kai karshen maganar sa ya na sunkuyar da kai ya yi mata kiss a kumatu
Wata
ar karamar dariya ta yi kafin ta ce " uhm ni kuma wa zai kula da ni? ,son kanka ya yi yawa ka sani ko ? , sai yanzu ka tuno da ka na da mata cikin gidan nan ? , tun yaushe ka ke share ni ? , Danish kawai ka sani cikin gidan nan , da shi kadai ka damu , kamar ba na nan "
" ba cewa ki ka yi ba ki so na ba ? " ya fada ya na daga mata gera guda , ya kai hannu a hankali saman kumatunta
Turo mishi dan karamin bakinta ta yi ta kauda kai ta ce " kai fa mijin yayata ne , ban taba tunanin zan iya auren ka ba , saboda ni na kaddara a raina kai nata ne kawai "
Nan take yanayin face d'insa ya sauya jikinsa ya yi sanyi, a hankali ya janye hannunsa ya konta a gefenta , ya daura hannu saman forehead
Wani dan karamin murmushi ya saki kafin ya ce " Haka ni ma ban yi tunanin zan sake wani auren ba , har na yi mu'amala da ita , Beenish ta kasance kamar wani sashen na rayuwata , ita ce farincikina , me kore min damuwa , me saka ni cikin nitsuwa , ban yi tunanin rayuwa za ta raba ni da ita ba lokaci guda haka , na tsara mana rayuwar farinciki ni da ita har abada , tare da babyn da za mu samu , amma na godewa Allah da ya ban wadda za ta iya maye gurbinta a cikin zuciya ta , tabbas da farko ba na kula ki saboda ina ganin in na yi hakan kamar na ci amanarta ne , na ci amanar sayayyarta , amma da ga baya ki ka shiga min zuciya saboda yawancin halayenku da su ka zo daya , wlh har taste din coffen da ki ke hada min iri daya ne da nata , ko me ki ka yi ita kawai ki ke tuno min , na san soyayyar da zan yi miki ba za ta kai wadda na yi mata ba , amma zan so ki san da cewa ke ma ina matukar kaunar ki , kuma na shirya rayuwa da ke , like a family , ina fatan ke ma zan saka ki irin farincikin da na saka , na kula da ke kamar yadda na kula da ita ko fin hakan , da ga yanzu ke da Danish ku ne baki daya rayuwata "
Wani
an karamin murmushi ta saki kafin ta juyo ta kontar da kanta a chest
insa
Hannu ya kai saman bayanta ya fara shafa a hankali
Cikin sanyin murya ta ce mishi " tun yaushe ka ji ka na so na ? "
" ni ma ban sani ba , kawai na fara jin ki a zuciyata , lokacin da mu ke sharewa a tare , mu na kula da Danish ya na yi min dadi " ya fada ya na zagayo
ayan hannunsa bayanta ya matse ta jikinsa
Nunfashi ta sauke a hankali ta dan lumshe idanunta ta sake bude su a kan face
insa
Hakan ko ba karamin tayar mishi da sigar jikinsa ya yi ba yanayin da ta lumshe idanunta ta sake bude su
A hankali ya sunkuyo ya cabko lips d'inta ya fara yi mata kiss cike da kwarewa , ya na shafar bayanta
Nan take ita ma ta biye mishi , har da kai hannu saman chest
insa ta na shafa
Kamar da ga sama su ka jiyo Muryar Danish ya na fadin " Daddy , me ku ke yi ? "
A tare su ka ware idanunsu , su ka kalli juna cikin idanu
Da sauri ya zame bakinsa da ga cikin nata , ya dago kai ya kalli Danish , ya na tsaye bakin kofar dakin , ya na sanye da kayan barcinsa , ya rungume teddy a kirjinsa sai turo dan bakinsa ya ke
" me , me ka ke yi a nan ? " Fahd ya fada kamar ya dan razana ganin shi , shi ya yi tunanin barci ya ke
Cikin shagwaba ya ce " wajen momy zan kwana "
" Get out ! , you're not a Baby , koma bedroom d'inka " ya fada ya na nuna mishi kofar fita
akin
Noke mishi kafada ya yi ya na kara turo dan bakinsa
Har zai yi magana Sana ta juho ta kalli Danish ta na sakin murmushi ta ce " Baby , koma bedroom d'inka , yanzu na zo na yi maka tales , kaya kawai zan saka "
Gyada mata kai ya yi kafin ya juya ya fice
Ya na fita ko Snow ta shigo ta na kuka kassa kassa
" What are you doing here ? , Get out ! , tafi ki ja hankalinsa " ya fada mata
Ba musu ko ta juya ta fice
Cikin rudu Sana ta ce mishi " wai me ya sa ka ke yi wa magen nan magana ? , kamar ka na jin abun da ta ke fada "
" Uhm , ina jin abun da ta ke fada , kamar yadda ki ke min magana a yanzu ina ji , haka ita ma in ta min ina ji , ban san ya hakan ta faru ba , kin sani ina son Snow sosai , saboda a lokacin da na rasa Beenish ta shigo rayuwata , kawai na yi tunanin Allah ne ya saka ta a rayuwata dan ta maya gurbin Beenish , kuma ta yi nasara dan ta na mugun debe min kewa , ita ma fa mugun kishi ne da ita , ko ranar da ki ka shigo gidan nan gudu ta yi ta bar ni " ya kai karshen ya na Juyowa ya dawo saman ta ya yi mata runfa da kirjinsa
Sannan ya ce mata " nan da two week za mu koma US , dama wani aiki ne ya kawo ni kuma na gama , so zan so mu koma gidan mu "
Dan zaro idanu ta yi ta kalle shi , ta na son magana sai ya yi saurin kai lips
insa saman nata ya hana ta magana
_____________________________________________________________________________
GIDAN MA
Zaune su ke su shidda cikin parlourn gidan , kowane ya na sanye da kayan barcinsa , da alamun wata magana su ke , da wata paper tsakiyar su saman center table
Cikin nitsuwa Captain ya ce " ku yi hakuri na sauya mana plan lokaci guda , amma ina ga na tafi UK zai fi taimaka mana , ni da ita , zan shirya muku tafiya tare da sojojina ku shiga sea ku taro lading boat
in , in har mu ka bari ta shiga kassar Russia da detenator
in a ciki tabbas yakin duniya na uku zai barke "
Talal ne ya karbi zancen da cewa " Fayd kai ya dace ka tafi wannan mission
in , kamo Alex zai iya jira , amma wannan boat din in ya kai Russia za mu samu matsala babba "
" No , ina son na kamo Alex wannan karan , ba zan bar dama ta ba , in har wannan karan ban kamo shi ba tabbas abun da zai aikata nan gaba sai ya fi wannan , ya yi hakan ne kawai dan dauke maka hankali "
Wani dan karamin tsaki Captain ya ja ya daura hannu saman forehead ya fara murza , cen kassa ya ce " ban ma san ya zan yi ba "
Kamar da ga sama ya jiyo Muryar Mahnoor ta na fa
in " kamar yadda ka ce haka za a yi "
A tare duk su ka juya su ka kalle ta
A hankali ta tako ta zauna gefensa ta na kallon su Talal ya ce " Mu bi shawarar da ya bayar , ku na tunanin satar kananan kudade bai kai yakin duniya na uku ba ? , in har hakan ta faru ko kudin duniya baki daya ba za su iya mayar da damage
in yakin ba , ni zan taimaka mishi a UK wajen ganin mun kamo Alex , kuma akwai jami'an MOPAC , duk za su bamu goyan baya mu kamo su , na san ya ba ku training din sojoji har shi kansa Abee , za ku iya tsayar da Boat
in , kuma ga sojojinsa za su taimaka muku , ina ga hakan kawai zai fi , in har bai kama Alex ba ku san abun da zai yi ba zai tsaya a nan ba "
Shiru kowane bai ce komai ba , tabbas ta fadi gaskiya ya ba su training tun lokacin da ya dawo Nigeria tamkar kwararun sojoji
Ajiyar zuciya su ka sauke a tare , sannan Abdoul ya ce " Yanzu yaushe za mu tafi? "
" Jibi " Mahnoor ta amsa mishi a takaice
Shiru yanzu ma kowa ya yi bai ce komai ba
Mikewa tsaye Ashur ya yi ya na fa
in " tom , ni na tafi na fara sauke kewar babyna , Good night "
Wata
ar dariya duk su ka yi su na kallon shi har ya haye
Ya na hawa ko Afiya ta fara sauko stair
in ta na sanye da kayan barci , ta na rungume da wata plush pink color , dama da safe ne bayan sun fita ya sayo mata ita , ya tanka daidai ko
Wata
ar karamar dariya Ramadan ya yi kafin ya ce wa Abdoul " kai ma an zo kiran ka "
Cikin rudu ya daga mishi gera dan shi ya juyawa stair baya
Da kai Ramadan ya nuna mishi ita
A hankali ya juya ya kalle ta tsaya a bayansa sai shagwabe fuska ta ke , nan take ta sauya mishi yanayinsa , kuma duk
an uwansa sai da su ka lura da hakan , musaman irin mayen kallon da ya ke mata kamar kura ta ga nama
A sanyaye ya ce mata " me ki ke yi a nan ? , ba za ki iya jira na a ciki ba ? "
A shagwabe ta ce mishi " karfe 1 saura fa , kuma ni kassa barci "
" to kin kasa barci ni me zan yi miki Ah ? " ya fada ya na mikewa tsaye ya zagayo ya tsaya a gabanta
A hankali ya zagayo da hannayanshi a kugunta ya daga ta sama , da sauri ta zagayo da kafafunta a kugunsa , ta zagayo da gudan hannunta a wuyansa , gudan kuma ta rike Teddynta
Cen kassa ya ce mata " mu je na ba ki madara " , ya na gama fadar haka ya fara takawa ya nufi stair da ita
Sai da ya bar wajen sannan Ramadan ya ce " Gaskiya zan yi zuciya na yi aure ni ma , ........... Benji let's go sleep "
A tare shi da Abeeram su ka mike su ka bar wajen , haka shi ma Talal su ka bar Captain da Mahnoor kawai zaune a parlourn
Sai da ya ji wajen ya yi Tsit sannan ya ce mata " don Allah zan so ki fada min gaskiya , daren jiya wani abu ya faru tsakanin mu ? "
Girgiza mishi kai ta yi ta na fa
in " No "
" But ................ , jinin me na gani saman gadona , Kuma .......... kuma na ga kaina cikin........ "
Katse shi ta yi da cewa " ba abun da ya faru , jinin da ka gani hannuna kawai na ji ciwo " ta fada ta na na
e hannun rigarta na hagu , har ta kawo shi saman shoulder , ya ga wajen da dress
Bayan ya gani ta sauko da shi ta ce " ba abun da ya faru tsakanin mu , mun dai yi wassa , a lokacin ina cikin halin tausayi ina bukatar kula , shi ne ka shiga rarrashi na , har mu ka biye wa son zuciyar mu , mu ka fara kusantar juna , na san da wuya ka tuna saboda a lokacin ba ka cikin cikaken hayacinka , ban ga laifinka abun da ya faru , laifina ne , da ban fara yi maka wannan wassan ba da hakan ba ta faru ba , godewa Allah ma da ba kai ga yin ............. " da ga haka ta yi shiru
Wata
ar ajiyar zuciya ya sauke kafin ya ce " I'm so sorry , ba na son ki yi tunanin ina da wata muguwar manufa a kanki , ko kuma na yi anfani da auren mu dan na samu kusanci da ke a matsayin mijinki , sam ba haka ba ne , I promise mu na gama mission
in nan , ko da ban yi nassarar kama shi ba , zan kyale ki kamar yadda mu ka yi yarjejeniya , kawai na aure ki ne dan gudun mutuncinki ya zube , a yi miki wani kallon banza "
Murya a sanyaye ta ce " ka tabbata saboda hakan ne kawai? , ba wani abu ba ? "
Gyada mata kai ya yi a hankali ya na fa
in " ko ki na tunanin wani abu ke ? "
Girgiza mishi kai ta yi ta mike tsaye ta ce " sai da safe " da ga nan ta nufi stair ta Haye
Ya na kallon ta har ta Haye sannan ya sauke wata nanauyar ajiyar zuciya ya konta saman sofar ya lumshe idanunsa
https://chat.whatsapp.com/LWmuu0yv6C9DAhpdepDb4i
(
' s
___FUNNY , DRAMATIC , REVENGE , ROMANCE & DESTINY ___
FOR INFORMATION +22798999753 WHATSAPP ONLY
Hi everyone !
I'm here to tell you , littafin Gidan Maza is Complete Now
DUK ME BUKATA N300 NE KACAL
MY ACCOUNT NUMBER
8081129487
Khadija Sabi'u
Monie point bank
+22798999753 for evidence
____ 32
_ ABDOUL
Bayan sun hayo part
insa ya wuce da ita kai tsaye cikin bedroom , ya mayar da kofar ya rufe , sannan ya nufi gadonsa ya konta da ita , ya yi mata runfa da kirjinsa
Cike da shagwaba ta ce " Baby , ni barci na ke ji "
" karya ki ke , ba ki jin barci , tun da ki ka saka na taso sai kin ban abun da na ke so "
" Uhm Uhm Uhm ni kyale ni , akwai zafi , kuma ni har yanzu zafi na ke ji , wajen na yi min ciwo " ta fada cikin shagwaba
Hannu ya kai ya cire mata wandonta har da pant
inta , ya kai yatsunsa biyu a gabanta ya shafa mata a hankali
Wata
ar karamar zabura ta yi ta riko damtsensa ta matse gam
Ci gaba ya yi da shafa mata wajen ya na kallon face
inta ya ce " My Shagwabaty , gobe za mu yi wata tafiya ni da
an uwana , amma ba za mu wuce kwana biyu ba duk za mu dawo , kin ji ko ? "
" tafiya za ka yi ka bar ni ? " ta fada cike da shagwaba ta na riko dayan damtsensa da gudan hannunta
A sanyaye ya ce mata " Sorry My Shagwabaty , amma ai zan dawo , kwana biyu ne kawai za mu yi a cen , ki kula min da kanki kin ji ? , kuma zan yi wa Ma magana a kan ta dinga sayo miki ice cream idan dare ya yi "
" ni Milk na ke so , irin wadda ka ban jiya " ta kai karshen ta na dan cije lips
inta na kassa
Daga mata gera guda ya yi ya na fa
in " ki na son sha a yanzu ? "
Gyada mishi kai ta yi a hankali alamun Eh
Wani
an karamin murmushi ya saki kafin ya janye hannunsa da ga gabanta ya sauko da ga saman gadon ya cire kayan jikinsa ya bar short kawai
Saukowa ta yi ita ma da ga saman gadon ta tsaya a gabansa
Hannunta ya riko ya daura saman face
insa ya lumshe idanunsa a hankali kafin ya sake bude su ya na kallon ta ya ce " ina mutuwar son ki kin sani ko ? "
Wata
ar karamar dariya ta yi kafin ta ce " Eh , na sani , ni ma ina son ka sosai my baby "
Wani cool murmushi ya saki kafin ya kai hannu ya yi sama da rigar jikinta , dama ita kadai ta yi mata saura
Hannayansa biyu ya kai ya fara shafar jikinta ta ko ina har zuwa breast
inta
Nan take duk ya kashe mata jiki , t
a matso a hankali ta shige jikinsa ta rungume shi .............. ni na yi tafiyata tom
WASHE GARI
Zaune duk su ke a dining room su na breakfast , Ashur ya na serving Rehan da kansa , Abdoul kuma ya sa hannunsa cikin rigar Afiya sai shafar cikinta ya ke , shi ko bai san ya hana ta cin abincin ba
Su na a haka Ma ta ce " Ashur , Abdoul , zan so ku kai matanku gidansu , na san za su ji dadin ganin Daddynsu "
Da sauri Afiya ta mike tsaye ta na fa
in " Eh Momy ina son na je gidan , amma Baby ya ce min wai sai ya dawo za mu tafi " ta kai karshen ta na komawa ta zauna ta kalli Abdoul ta na marairaice mishi face
Ji ya yi kamar ya koma da ita part d'insu ya koya mata hankali yadda ko baki ba za ta iya bude wa na tun da ba ta iya shiru ba
Wata
ar dariya Ma ta yi kafin ta ce " shikenan , bari ku gama breakfast sai ku koma ku shirya , sai ku tafi "
Gyada mata kai Afiya ta yi kafin ta yi sauri ta cinye abun da ke cikin plate din ta ta tashi da gudu ta Haye stair
Sai da ta bar wajen sannan Ramadan ya ce " Ma , ina ga mun samu Autan Abee a gidan nan "
Ba dan ta so ba amma sai da ta yi dariya kassa kassa
" wannan ta ma fi Abee , amma maganar Gaskiya , Aleem you're very lucky , because she is so innocent , babu komai a cikin kanta sai yarinyata , duk kalmar ina son ka da za furta maka da ga cen cikin zuciyarta zai fito , ba dan wani kyau ko dukiyarka ko matsayi ta ke son ka ba , kawai ta ji hakan ne da ga cikin zuciyarta kuma ta na kokarin nuna maka hakan , kar ka ga laifinta duk abun da za ta yi , kai ma ka san ta yi wa rayuwar aure kananta , duk fa 15 years ne da ita , ba lalle ta kula da kai yadda ka ke so ba " fa
in Talal saboda ya lura kamar ya dan fusata
Dariya duk su ka yi su na tapi har shi kansa Abdoul ,m
Sai da su ka gama dariyarsu sannan Abdoul ya ce " Wow , first time da na ji Doctor ya yi magana a kan Love , har da ban shawara , ko dai kai ma ka samu wata babyn ce ? "
" ka riga ni fada , abun da na ke son ji kenan , ko na fara shirye shiryen sabon biki ? " fa
in Ma dan ta san abu me wuya ne zai sa Talal ja yi magana a kan soyayya haka
Wani dan karamin murmushi ya saki ya ce " ba zan yi miki karya ba Ma , last months akwai yarinyar da na hadu da ita , kuma gaskiya ta konta min , na ji har na shirya rin rayuwa da ita , hakan ya sa na tunkare , amma ta watsa min kassa a ido , ta nuna min ita ba ta soyayya , kawai na fara bibiyar ta na ga kalar rayuwarta , nan na ga irin munanan halayanta "
" munanan halaye fa ? , wani mugun abu ta ke yi da hakan zai hana ta auren ka " fa
in Ma
In cool voice ya ce " prostitute ce , Like karuwa , Ma , da na samu labarin hakan wlh sai da na ji haushin kaina wai karuwa na ke bibiya , amma Ma ba za ki taba gani ki ce Hooker ce , she looks so innocent , duk ba za ta wuce 19 years , kuma gaskiya ta na da kyau tubarikallah kar na yi mata baki , kuma ta na riko da addini , na shaidi hakan dan kullum da Hijab na ke ganin ta , kuma na sha ganin ta a Masjid , specially ranar juma'a , hakan ya sa kawai ka fara tunanin ko dai matsa mata a ka yi ta na wannan aikin , ba a yi sati guda ba na tunkare ta , na ce mata na samu labarin abun da ta ke , karya ne ko gaskiya , ta tabbatar min da cewa Eh gaskiya ne karuwanci ta ke , sai me , kashe ta zan yi ? Ko ni zan yi mata sihabi ranar kiyama ? , ni kuma na tambaye ta me ya sa ta ke hakan ? , me ta rasa ni zan mayar mata da shi dan ta daina zubar wa da kanta mutunci , amsar da ta ban ya sa duk lissafina ya birkice " ya kai karshen cikin dan rauni
Cikin son jin sauran labarin ya sa Abdoul ce mishi " wacce amsa ? "
Sai da ya sauke ajiyar zuciya sannan ya ce " ta ce min zan iya mayar mata da iyayenta da ta rasa ? , zan iya dawo mata da
an uwanta da ta rasa ? , in har na dawo mata da su za ta daina karuwanci har ta aure ni , Ma marainiya ce , tun ta na 14 years gidansu ya kama da wuta kuma ita kadai ta tsira saboda a lokacin sun yi wata fita a school d'insu , duk
an uwanta da iyayenta ba su tsira ba , ba kowa ya saka ta cikin wannan harkar ba sai Cousins
inta , bayan rasuwar iyayenta wani uncle
inta ya dauke ta ya kai shi gidansa , kuma ya na da yara Maza har hudu , kuma duk matasa ne , babban da aurensa ma , kawai su ka fara neman ta da lalata , amma ta ki yarda , hakan ya sa watarana
aya da ga cikin su ya yi mata fya
e , da ta fadawa Ubansu kawai ya ci mata mutunci a kan sai me dan ya yi mata fya
e , ita wacece? , ahalin ita kamar shara ta ke , shi bai ji dadi ba ma da ya tsaya a kan Fya
e kawai , da ma sun kashe ta , ta wani zo ta cika mishi gida , maganar da ya yi ne ya sa kawai ta kwashe kayanta dama a lokacin duk dukiyar mahaifinta ta dawo hannunsa , kawai ta tafi wani gidansa da ke cen cikin wata unguwa ta manyan
an kasuwa , ta zauna ita kadai cikin gidan , da Uncles
inta su ka samu labarin hakan su ka fara kokarin raba ta da komai , a lokacin ba wani cikaken hankali ne da ita ba , ba ta san ya za ta yi ba , cikin unguwar ta ji labarin akwai wani lawyer cikin unguwar , sai ta je wajensa dan ya taimaka mata , amma abu na farko da ya fara fitowa bakinsa shi ne sai ta ba shi ha
in kai , ba dan ta so ba ta amince , ya kai karar gaban kotu ya raba ta da Uncles
inta , yadda ko kallon banza su ka yi mata sai sun biya tara , dayan yaron da ya yi mata fya
e kuma ya kirkiro shaidun karya ya sa a ka kama shi , yanzu haka ya na rufe a prison , ita a tunaninta da ga nan za ta rabu da Lawyer din , amma ina , ya ci gaba da bibiyar ta , in ta ki amincewa ya yi mata barazana yadda ya karbo mata dukiyarta zai iya kwace mata ita , cikin tsoro ta ke amince mishi da bukatarsa a duk lokacin da ya so , har ta kai wani lokacin abokansa ma ke zuwa su yi lalata da ita , in ta kai har kassar waje ya ke tafiya da ita wai hutu za su tafi , akwai watarana matarsa ta samu labarin zamanta , ta zo ta yi mata dukan tsiya cikin sa'a a lokacin ta na dauke da ciki , cikin ko ya zube , har ta yi jinya a asibiti , bayan lawyer din ya samu labarin ya turo security gidanta dan su dinga ba ta tsaro , ita ta yi tunanin zai kyale ta tun da matarsa ta sani amma ya ci gaba , tun ba ta saba ba har ya kai yanzu ta saki jiki , ta na yin yadda su ke so dan ita ma ta samu abun da su ke so "
Ajiyar zuciya Ma ta sauke ta ce " Yanzu kai me ka ke tunani ? , za ka so ta a hakan ? , har ka aure ta ? "
" minene laifinta a ciki Ma ? , kaddara ce ta zo mata a haka , Allah kuma ya hada ta da mugayen ahali , Ma ki na tunanin da a ce yanzu mu Mata ne su uncle Issaka ki na tunanin za su kyale mu ? , mu na Maza ma dubi irin cin mutuncin da su ka dinga yi mana , har alaka su ka raba da ke kawai dan kin zabi zama da mu , ita kuma ita kadai ce a lokacin , babu wanda ya temake ta , ba ki tunanin ba za ta shiga duniya ba dan samun abun da ta ke so ba ? , ban ce ki amince min na aure ta ba , amma zan so na fitar da ita da ga cikin wannan rayuwar "
" mun yi magana da ga baya " fa
in Ma dan gaskiya ba ta tunanin za ta iya yanke shawara a yanzu
A haka Afiya ta sauko ta same su ta sha wata tsadadiyar shadda purple color , an yi mata d'inki pencil gown , shape
inta ya fito Masha Allah , ta yi simple make up , lips d'inta sun sha gloss , ta yi
aurin
an kwali a kai , ta yafo wani dan karamin veil saman shoulder
inta
Da sauri ta shigo ta nufi Abdoul ta tsaya a gabansa ta na fa
in " Baby , na yi kyau ? " ta kai karshen ta na dan juyawa
Baki sake ya tsaya ya na kallon ta kamar zai cinye ta , idanunsa na kanta ya fiddo wayarsa ya danna mata pics uku ma su kyau
Sannan ya ajiye wayarsa ya ce mata " My Shagwabaty kin yi kyau kamar na sace ki na gudu , amma saura abu guda "
Cikin rudu ta kalli jikinta ta ce " minene ? "
" wait ina zuwa " ya fada ya na mikewa tsaye ya fice dining room din
Sai da ya fita sannan Ma ta ce wa Rehan ta tashi ta je ta shirya , ba musu ta tashi ta Haye
Jim kadan Abdoul ya sauya ya na rike da wata
ar box red color irin ta jewel
Gaban Afiya ya dawo ya tsaya , ya ajiye box din saman table , ya bude ya fiddo wata tsadadiyar jewel ta Diamond , siririya mai kyau , wadda ba za ta takura maka ba
aukar ta ya yi ya saka mata a wuya , ya ce " Yanzu kam komai ya cika , kin yi kyau over "
Wani
an karamin murmushi ta saki ta kai hannu ta boye face
inta
Murmushi ya saki ya ruko hannunta , ya yi wa
an uwansa sallama ya ja ta su ka fice
Jim kadan Rehan ita ma ta sauko ta shirya tsab gwanin burgewa , su ka yi tafiyarsu ita da Ashur
_ SANA
Tsaye ta ke gaban dressing mirror ta na feshe jikinta da turare , ta shirya cikin wata Abaya red color
A haka Fahd ya shigo dakin ya na sallama , ya na sanye da Jeans da Shirt white colors
Bayanta ya kariso ya tsaya ya rungume ta ta baya , ya na kallon ta cikin miror ya ce " Good Morning My Honey "
Wata
ar dariya ta yi ta ce " me ka ke a nan? , na yi tunanin har ka fita "
" da ga nan har zuwa lokacin da za mu koma US babu in da zan tafi , zan ci gaba da zama a tare da ke , na kula da babyna "
" Uhm , in Danish ya tardo mu fa ? "
" kar ki damu ya tafi wajen Abee , Ma za ta kula da shi "
A hankali ta juyo ta kalle shi ta ce " Baby , wai me ya sa ku ke kiran ta da Ma , ba momy ba "
" shi ma Ma ya na nufin Momy , tun ina karami na ke kiran ta da wannan sunan , har sauran
an uwana su ka ji su ma su na kiran ta da hakan , kuma ba ta taba ce mana mu kira ta da sunan Momy ba "
Ya kai karshen ya na riko hannunta ya ce " Mu je mu yi breakfast "
Ba musu ta bi bayansa su ka baro part din ta na sakin wani dan murmushi
_ AFTER SOME HOURS
_ GIDAN BARISTER AABID
Su na a zaune cikin parlourn har da Barister Aabid , ya dawo da ga Masjid , Rehan na zaune gefensa ta
an sunkuyar da kai ta na rike da wayarta , tun lokacin da ya dawo da ga Masjid Abdoul ya zo ya
auki Afiya , amma har yanzu Ashur bai zo ba
Cikin nitsuwa Barister ya dafa shoulder
inta ya na cewa " Titi , ko dai sabani ki ka samu da shi ? , tun da ki ka zo ki ka shiga bedroom d'inki ba ki fito ba "
Wani
an karamin murmushin karfin Hali ta saki ta ce " ba komai Daddy "
" Rehan , in da ba komai da ba za ki yi sanyi haka ba , in laifi ki ka yi wa Mijinki tun yanzu ki san yadda za ki ba shi hak'uri , in kuma abun da ya faru ne ya kamata ki manta da shi , tun da har shi zai iya mantawa , ya zauna da ke , ke ma ya kamata ki manta dan ki saka shi farinciki please , ba na son ganin ki cikin damuwa , ki saki jikinki ku yi rayuwar ku , dubi Auta , wlh sai da na kassa gane ta , har wata
iba ta yi "
Wata
ar dariya ta yi , maganar gaskiya da a ce ba gida guda su ke ba ita da Afiya da ba za ta gane ta ba , gaskiya Abdoul na kula da ita , haka shi ma Ashur ya na kula da ita duk da ba ta sakin jiki sosai
Da sallama a bakinsa Ashur ya shigo cikin parlourn , da ga ganin yanayinsa ya na cikin damuwa ,ko wani abu ya tsaya mishi a rai
Wajen ya kariso ya saki wani
an karamin murmushi ya ce " Sorry My Daisy , wlh aiki ne ya tsayar da ni a Headquater , yau ne karshen yarjejeniyar mu ni da Captain , shi ne na ke so na gama duk aikin da na fara "
" shikenan ba komai , Rehan tashi ku tafi har karfe 10 ta yi " fa
in Barister
Ba musu Rehan ta tashi su ka yi mishi sallama , sannan su ka baro gidan , dama motarsa a waje ya baro ta
Ko da su ka shiga ya tada motar su ka bar kofar gidan
Sai da su ka yi nisa ta ga ya kai hannu wajen kafafunsa ya fiddo wata kwalbar maltina , da ke bude ya kai a baki ya fara sha , har sai da ya shanye sannan ya yi parking motarsa gefen titi ya zuge glass
in gefensa ya tilla ta , sannan ya
aura hannu saman murfin motar ba tare da ya ce komai ba
Haka ita ma ba ta ce komai ba asali ma kanta na sunkuye
Ba tare da ya kalle ta ba ya ce " I would like to know what is wrong between us ? , I don't Know if i done something da ya bata miki rai ko kuma soyayyar da na ke yi miki ce ba ta isa ba ? , duk kin sauya min , kamar ba Daisy
ita ba "
Shiru ta yi ba ta ce komai ba sai matse yatsunta ta ke , ta na murza su , ba ta san me za ta ce mishi ba
Ci gaba ya yi da cewa " kin san abun da ki ka yi min jiya ban ji dadinsa ba ko ? , amma ko so guda ba ki ban hakuri ba , why ? , ina kokari na ga na faranta miki why ke ba za ki iya ba? "
Nan ma shiru ta yi , ta fara ruwan hawaye , har cikin zuciyarta ba ta son fushinsa , amma jiya abun da ta yi mishi ba ta tunanin za ta iya yahewa kanta , ya nemi kusantar ta amma ta hana shi , bai matsa mata ba ya kyale ta kuma hakan bai hana shi kula da ita ba bayan safiya ta yi
Ajiyar zuciya ya sauke kafin ya kunna motar , ya janye hannunsa ya tada glass din kofar
Sannan ya ce mata " Gobe karfe 2 na dare za mu tafi Korea wajen dangin Daddyn mu , kowace shekara a tare mu ke tafiyar , yanzu ma tare za mu tafi , ban san yaushe za mu dawo ba , Ma ta ce mu bari har next year sai mu tafi tare da ku , tun jiya na so na fada miki amma na manta "
Wannan karan sai da ta dago kai ta kalle shi , ta na dan zaro idanu
Shi kuwa ko kallon ta bai yi ba ya yi gaba da motar su ka bar wajen , ya na sane da irin kallon da ta ke yi mishi
A haka har su ka iso gida , a ka bude mishi gate ya shigar da motar cikin gidan a parking space ya kashe motar , ya bude wani box ya fiddo wani hankie ya ba ta ya ce ta goge hawayenta kafin ta shiga , sannan ya fito da ga cikin motar ya nufi cikin gidan
A parlourn ya tardo
an uwansa , duk ban da Abdoul , ya na cen manne da Babynsa
ar karamar yarinya amma ta gama da shi baki daya , kamar wanda ta yi wa assiri
Da sallama a bakinsa ya shigo , Abee da Danish su na game , bai ce wa kowa komai ya nufi stair ya Haye da sauri
Da kallo su ka raka shi har ya haye sannan Ramadan ya ce " da alamun yau Daisy ta batawa Boo rai "
Wani dan karamin tsaki Captain ya ja ya ce " Ramadan , wai me ya sa ba ka iya shiga harkokin ka ? , ina ruwanka da rayuwar aurensu? "
Wata
ar karamar dariya ta yi kafin ya tashi ya shiga kitchen da sauri
Jim kadan bayan shigarsa Rehan ta shigo ta na sallama kassa kassa , amsa mata Captain da Talal su ka yi
Sannan Talal ya ce mata " sannu da zuwa Sister , na zata ya manta da ke "
Wani dan karamin murmushin karfin Hali ta saki ta
an sunkuyar da kai dan har yanzu kunyar su ta ke ji
A hankali ta tako ta nufi stair
Har za ta Haye ta jiyo Muryar Ramadan ya tsayar da ita
Cak ta tsaya ta juyo a hankali , ta gan shi tsaye a bayanta rike da tray dauke da plate din Cookies da glass din smoothie
Da murmushi a face
insa ya ce " karbi Sister ki kai mishi , tun safe bai ci komai ba "
Ba musu ta karbi tray
in ta yi mishi godiya sannan ta juya ta Haye
Shi kuma ya juya ya koma parlourn ya zauna
Cikin zolaya Talal ya ce " Wow , gaskiya yau ka yi abun kwarai , dama haka ka ke da kirki ban sani ba ? "
Wata
ar dariya Ramadan ya yi ya ce " Duk rashin kirkina da tsagar da na ke yi muku ba na supporting ganin
aya da ga cikin ku cikin damuwa , ko sadness , na san da ga nan za ta san yadda za ta yi ta kontar mishi da hankali "
an tabe baki Talal ya yi , ya San Ramadan da mugun tsaga kamar Ashur ya ke , amma zuciyarsu daya su ke ba su kyau ba su son wani ya taba nasu
Kallon Captain Talal ya yi ce mishi " Fayd , ina son na je wani waje , 30 minutes ba zan jima ba "
J L
Times New Roman
Times New Roman
Calibri
Calibri
!%),.:;>?]}
$([{
SummaryInformation
DocumentSummaryInformation
WpsCustomData
TECNO LD7
WPS Office
41175f67ae804e5f91b7d85e42fb98a2
cikin shagwaba Danish ya ce " Daddy , Yunwa na ke ji "
" My Baby , ni kaina yunwa na ke ji , bari yanzu mu sauka mu ci abinci "
" Daddy ni Fried Chicken na ke so da Chips " ya fada cikin yar shagwaba
wata yar karamar dariya Fahd ya yi kafin ya dauke shi ya na fadin " okay , mu je zan hada maka da kaina , ka ji girkin Daddynka ya fi kowane Dadi "
girgiza mishi kai Danish ya yi ya na fadin " No , na momy ya fi dadi "
" Hmmm za mu gani " ya fada ya na fitowa da ga cikin part din
dai'dai lokacin ko Sana ta fito da ga cikin part din ta na sanye da kayan barcinta wando da riga , babu ko veil a kanta
ta na ganin Fahd ta kara tsuke fuska , ta kauda kai ta sauko stair din
ajiyar zuciya ya sauke kafin ya fara ci gaba da takawa har ya sauko stair din su ka nufi dining room
nan su ka isko ta zaune , ta na kokarin serving din kanta cikin plate
saman chair din da ke fuskantar ta ya zauna , ya zaunar da Danish gefensa , ya dauki plate shi ma ya fara serving din kansa tare da Danish , ya ajiye wa Danish plate d'insa a gabansa da spoon ya ce " Oya , fara ci "
a dakile Sana ta ce " a ka ce maka zai iya ci da kansa ne , My baby taso na ba ka "
ba musu Danish ya taso ya dawo gefenta ya janyo chair ya zauna
mikawa Fahd hannu ta yi ta na fadin " miko min plate d'insa "
ba musu ya dauki plate din ya mika mata , hannu ta kai ta karba ta ajiye gaban Danish
ta na shirin daukar spoon ta ga ya daura hannunsa saman nata ,
a hankali ta juya ta kalle shi ta ce " My Baby , me ya faru ? "
murya cen kassa cikin shagwaba ya ce " Momy , sanyi na ke ji "
" sanyi ? " ta fada cikin nuna damuwa ta kai hannunta saman neck d'insa ta ji jikinsa ya yi mugun zafi da alamun zazzabi ya ke
da sauri ta juyo ta kalli Fahd ta ce " da ruwan sanyi ka yi mishi wanka ? "
gyada mata kai ya yi ya na fadin " Yeah , me ya faru ? "
" me ya sa za ka yi mishi wanka da ruwan sanyi ? , jikinsa da naka ba daya ba ne , yanzu ga shi zazzabi ya kama shi " ta cike da damuwa
a hankali ya mike ya zagayo dayan gefen Danish ya zauna , ya kai hannu saman kumatunsa ya ce " Baby , me ya faru ? , ina ke yi maka ciwo ? "
cike da shagwaba Danish ya ce " Daddy sanyi na ke ji " ya kai karshen ya na komawa jikin Sana ya konta
a hankali ta mike tsaye ta dauke shi kamar baby ta nufi stair da shi ta shiga part d'inta
a hankali Fahd ya mike tsaye shi ma ya Haye stair ya shiga part d'insa , ya shiga bedroom d'insa , saman bedside drawer ya dauki wayarsa ya kira Talal ya ce mishi ya zo ya duba Danish jikinsa ya yi zafi , da ga nan ya sauko wayar ya katse kiran ya fito part din
ya nufi part din Sana , da sallama a bakinsa ya shigo bedroom d'inta
nan ya tardo ta zaune bakin gadon , Danish na konce a tsakiya sai rawar jiki ya ke , ta daura mishi wani dan karamin hanckie a forehead ya na jike da ruwa
a hankali ya kariso wajen bedside drawer ya zauna ya kai hannu saman forehead d'insa , nan ya ji hanckie da ke saman forehead d'insa na da gumi da alamun da ruwan zafi ta jika shi
cikin sanyin murya ta ce " I'm sorry my baby , bari yanzu uncle ya zo ya ba ka magani ka sha , za ka ji sauki , ban San ba ka supporting ruwan sanyi ba "
" Dama ta ya za a yi ka sani , tun da ya shigo duniya ina da tabbacin ko rike shi a hannayanka ba ka yi ba , ta ya za ka san wani abu dangane da shi ? " ta fada cikin bacin rai ta na wurga mishi wani mugun kallo
murya a sanyaye ya ce " na sani ban kasance tare da shi ba , na san kuma farko ban nuna mishi ina so ba , amma ba za ki taba fi na son Danish ba saboda jinina ne shi , ni na haife shi , ko cen bayan bacin rai ne kawai ya sa na yi nesa da shi , kuma yanzu ina son shigowa rayuwarsa , ina son na ba shi soyayyar da na yi shekaru ban ba shi ba , ina son na kula da shi , please kar ki ce za ki shiga tsakanina da shi " ya kai karshen ya na marairaice mata fuska
shiru ta yi ba ta ce mishi komai ba ta na dai kallon shi , yanayin da ya yi mata magana ya yi mugun kashe mata jiki , ta san tabbas duk yadda a ka yi Fahd ya na son Danish , sai dai ba ta san me ya sa duk tsawan shekarun nan ko so guda bai taba kira ya ce ya na son ya yi magana da Danish , me ya sa ya ke nuna ba ya son shi ?
su na tsaka da kallon juna cikin ido Talal ya shigo bedroom din ya na sallama , yanayin da ya tardo su har sai da ya saki wani dan karamin murmushi
da sauri Sana ta kauda kai ta amsa mishi sallamarsa cen kassa
Fahd kuma ya mike tsaye ya na fadin " Ta ya ka san mu na nan ? "
" Na jiyo muryoyinku ne , amshi wannan maganin idan ya ci abinci sai ka ba shi one table spoon , zai rage zazzabin da ya ke " fadin Talal ya na mika mishi wani magani cikin kwalinsa
karba Fahd ya yi ya na yi mishi godiya , da ga haka Talal ya yi mishi sallama ya juya ya fice , ya koma gidan Ma , dama ta garden ya biyo shi ya sa ya yi sauri
a hankali ya dawo saman bedside drawer ya zauna ya bude kwalin ya fiddo wata yar karamar bottle ta magani , ya bude ta ya zuba maganin cikin murfin bottle din , ya mika mata ya ce ta ba shi
" ce wa fa ya yi sai ya ci abinci , Danish ba abun da ya ci tun safe sai Chocolate " ta fada cikin tsare gida
wani dan karamin tsaki ya ja , sai yanzu ya tuno da wannan ma , mayar da maganin ya yi cikin bottle din , ya rufe , ya ajiye saman bedside drawer sannan ya tashi ya fice dakin
da kallo ta raka shi har sai da ya fita sannan ta ja tsaki ta na fadin " Mutum sai mugun iya yi , ga shi yanzu ya na zazzabi a banza "
cikin shagwaba Danish ya ce " Momy , ki daina yi wa Daddyna fada "
" Ohhhh , Daddynka ko ? , ni kuma fa Ah ? , yanzu ne ya ke Daddynka ko ? , shikenan ni na tafi " ta fada cikin yar shagwaba ita ma
Dariya ya yi ya na fadin " Momy , kar ki tafi , ni ina son ki zauna , tare da ni da Daddy " ya kai karshen ya na zama , ya riko hannunta
murmushi ta saki ta dago hannunsa ta manna mishi kiss
sun yi wajen ten minutes zaune a haka sai shagwaba ya ke zuba mata , Fahd ya dawo dakin rien da plate dauke da noodles da wainar kwai , hannunsa guda kuma Juice
kariso wa ya yi ya ajiye glass din saman bedside drawer sannan ya zauna gefen Danish ya na rike da plate din ya ce " My Baby za ka ci Noodles ? "
da sauri Danish ya girgiza mishi kai ya na fadin " Nooooo , ni ba na cin Noodles , ciwon ciki ta ke saka ni " ya fada cikin shagwaba ya na nufar Sana ya rungume ta , ta na turo dan karamin bakinsa
marairaice fuska Fahd ya yi ya na fadin " Please My baby , ka taba ko da kadan ne , kuma fa ni da hannuna na kirga maka , ka taba ka ji abincin Daddynka mana " ya kai karshen ya na debo Noodles da fork ya kai mishi a baki
ba musu Danish ya bude dan karamin bakinsa ya karba ba tare da ya saki Sana ba
wani dan karamin murmushin gefen fuska Fahd ya saki , da wassa wassa sai da ya cinye kusan rabin Noodles din sannan ya ce ya koshi , Fahd ya ba shi juice ya sha , sannan ya ba shi maganin da Talal ya kawo mishi , da ga nan ya gyara mishi konciyarsa saman gadonta , ya janyo duvet ya rufe shi
har zai tashi Danish ya riko hannunsa ya ce " kar ka tafi Daddy , yau tare na ke son mu yi barci "
a hankali ya dago kai ya kalli Sana , mikewa tsaye ta yi ta karbi plate din hannunsa , da glass din juice ta fice , da kallo Fahd ya raka ta har sai da ta fice sannan ya ida Haye kafafunsa saman gadon
ya kai hannu saman kansa ya fara shafawa a hankali ya na fadin " rufe ido ka yi barci yanzu , gobe za ka tafi school fa "
gyada mishi kai Danish ya yi ya na sakin wani dan karamin murmushi ya ce " Good night Daddy " ya kai karshen ya na lumshe idanunsa
a hankali Fahd ya sunkuyo ya manna mishi kiss a forehead , kafin ya juya ya kashe lamps din dakin ya kunna bedside lamps , ya ci gaba da shafa kansa har barci ya dauke sa
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
(
' s
___FUNNY , DRAMATIC , REVENGE , ROMANCE & DESTINY ___
FOR INFORMATION +22798999753 WHATSAPP ONLY
Hi everyone !
Fatan kun tashi lafiya ?
I'm here to tell you , littafin Gidan Maza is Complete Now
DUK ME BUKATA N300 NE KACAL
MY ACCOUNT NUMBER
8081129487
Khadija Sabi'u
Monie point bank
+22798999753 for evidence
____ 27
_ GIDAN MA
zaune duk su ke a dining table din gidan su na diner , ko lokacin da Fahd ya kira Talal ya na zaune a dining room ya dauki kiran ya tashi ya tafi ya bar su
ita dai Mahnoor sai juya spoon din ta ke ciki plate din da alamun hankalinta na nesa , ta na a haka ta jiyo Muryar Ma ta na fadin " Noor , lafiya sai juya spoon ki ke ? ki ci abincin mana "
murya a sanyaye ta ce " Ma ba na jin zan iya ci , barci kawai na ke ji "
" dole ki gaji tun safe sai yawo ya ke da ke cikin gari " Ma ta fada ta na hararrar Captain , shi kuwa ko a jikinsa , kansa ma na sunkuye
cikin zolaya Abdoul ya ce " Ma , ba ya son ya yi nesa da ita ne shi ya sa a yi sauri a daura auren nan kar ya sace ta ya gudu " ya kai karshen ya na kallon Captain ta wutsiyar ido
a hankali Captain ya dago kai ya kalle shi ya na matse gera ya ce " I'm your mate ? "
girgiza mishi kai Abdoul ya yi ya na kumshe dariya ya kauda kai , haka su ma sauran sai da ka kumshe dariya yau sun samu abun tsokanar Captain
su na a haka Ashur ya ji wayarsa na ringing , bai kawo komai a ransa ba ya kai hannu cikin aljihu ya fiddo wayarsa , ya kalli screen din , ya ga lambar sabuwa ce ta kira shi
dauka ya yi ya kai wayar a kunne ya na sallama a sanyaye
a daya bangaran muryar Barister ya jiyo ya na amsa mishi sallamarsa kafin ya ce " Please ina son magana da Ashur "
" Uncle ni ne , me ya faru ? " Ashur ya fada dan ya gane Muryarsa
ajiyar zuciya ya ji Barister ya sauke kafin ya ce " Ashur , don Allah ina son ka zo gida yanzu , tun da mu ka dawo da ga Asibiti Rehan ta shiga bedroom d'inta ta rufe , na buga na buga har na gaji amma shiru , ina tsoron ta ji wa kanta ciwo , don Allah ka zo "
cikin nitsuwa Ashur ya ce mishi " Okay , I'm coming uncle " ya kai karshen ya na sauko wayar ya katse kiran
a hankali ya mike tsaye , da sauri Captain ya ce mishi " ina za ka je ? "
" Gidan Uncle Barister , ya ce ya na son gani na , ba zan jima ba " ya fada ya na fita dining room din
cikin nitsuwa Captain ya ce wa Abdoul " tashi ka raka shi "
da okay Abdoul ya amsa mishi kafin ya mike tsaye ya bi bayan Ashur su ka bar gidan , su kuma sauran su ka ci gaba da cin Abincinsu
_ GIDAN BARISTER AABID
zaune duk su ke a parlourn part din Amarya , sun yi zugum har Hajiyah ta na nan kowa hankalinsa na nesa da ga gani su na cikin damuwa , su na tsoron a je Rehan ta yi wa kanta watta illa
su na a haka Ashur ya shigo parlourn ya na sallama Abdoul na biye da bayansa
Barister na ganin shi ya mike tsaye da sauri ya na fadin " Ashur , gwara da Allah ya sa ka zo , tun da mu ka dawo ta shiga ta rufe kanta "
cikin nitsuwa Ashur ya ce " kontar da hankalinka Uncle , ku jira ni a nan " ya fada ya na takawa ya nufi stair
sai da ya bar wajen sannan Barister ya koma ya zauna ya na ce wa Abdoul ya zauna shi ma
bai ce mishi komai ya tako a hankali ya zauna gefensa ya kai bakinsa wajen kunnensa , cikin rada ya ce " Uncle , me zai hana a taimake ni ni ma , Ma ta ce ta na son mu yi aure nan da one month "
cikin rudu Barister ya ce " na taimaka maka ? kamar ya ? "
ta wutsiyar ido Abdoul ya nuna mishi Afiya da ke zaune ta na latsa wayarta kai a sunkuye
wata yar karamar dariya Barister ya yi kafin ya juyo ya kalle shi , murya kassa kassa ya ce " ta yi maka ne ? "
hannu Abdoul ya daura saman zuciyarsa ya dan lumshe idanunsa alamun ya na ce mishi har cikin zuciyarsa
" Okay , ka tunkare ta , in ta amince sai a hada a yi aurenku a tare da na Ashur " fadin Barister
wani kyawatacen murmushi Abdoul ya saki kafin ya ce " Thank you so much Uncle , in sha Allah zan yi iya kokarina na shayo kanta "
" maganar me a ke haka ? " fadin Nasser
ko sannu Abdoul bai ce mishi ba ya tashi ya fice parlourn ya koma wajen motarsu
ya na fita Barister ya kalli Afiya ya ce " Auta ! "
a hankali ta dago kai ta kalli Barister ta amsa mishi
cikin sanyin murya ya ce mata " Yayan Ashur na a waje , ki kai mishi ruwa please "
" okay Daddy " ta amsa mishi cikin shagwaba kafin ta tashi ta shiga kitchen , jim kadan ta fito rike da glass din juice ta fice parlourn , su na kallon ta ba wanda ya yi kokarin tsayar da ita
bayan ta fito a nan cikin harabar gidan ta tardo motarsu , ya na zaune a bayanta ya na latsa wayarsa
wajensa ta kariso ta na sallama kassa kassa , a hankali ya dago kai ya amsa mata sallamarta ya saki wani dan karamin murmushi
mika mishi glass din hannunta ta yi ta na fadin " amshi Daddy ya ce na kawo maka " ta fada cikin shagwaba
karba ya yi ya na yi mata godiya , ita kuma ta juya za ta bar wajen
ba ta yi taku guda ya tsayar da ita da cewa " Wait , tsaya ki koma da glass din "
ba musu ta dawo gefen motar ta tsaya , ta fara latsa wayarta har da sa music ta na kama wa kassa kassa shi kuma ya zuba mata ido , da wassa wassa fa ya kamu da son ta da gaske fa
sai da ya gama shan juice din sannan ya ce " Ya sunanki ? "
" Afiya " ta amsa mishi kai tsaye
" shekarunki nawa ? " ya tambaye ta
yatsun hannunta ta fara kirge kamar ta na neman wani abu
cen sai ya ce " Ba ki san shekarunki ba ? "
cikin shagwaba ta ce mishi " to ai ba wani birthday a ke yi min ko wace shekara bare na dinga tuna shekaruna , kuma ni baby ce har yanzu " ta kai karshen ta na turo dan karamin bakinta
dan tabe baki ya yi ya na fadin " Oh da gaske Baby a haka ? , fada min gaskiya shekarunki nawa ? , ko kuma na saka ki frog jump a wajen nan "
" 15 years " ta fada cikin shagwaba ta na kauda kai gefe
saukowa ya yi da ga saman motar ya na fadin " kin gama secondary school ? "
" no ban gama ba " ta amsa mishi a takaice
ajiye glass din hannunsa ya yi saman motar , sannu ya daura hannayansa a kugunta ya daga ta ya zaunar da ita saman motar
hannunsa ta buga ta na fadin " me ya sa ka taba ni ? , sai na fadawa Daddy ka taba , kuma ni sauko ni " ta fada dan motar ta dan yi mata tsayi
" Za ki aure ni ? " ya tambaye ta kai tsaye ko dari dari bai ji ba
zaro idanu ta yi ta na fadin " What , aure ? da wa da ni ? Ummmm gaskiya ba zan auri tsoho ba , ko Ashur da ga gani ka girme shi Sosai " ta fada cikin shagwaba da alamun ita ma wata shagwababiyar ce , ita ko ba ta san shagwabar nan da ta ke shi ya fi burge shi dan hakan na tuno mishi Abeeram lokacin da ya ke karami
murmushi mai dan sauti ya yi kafin ya kara matsowa kusa da ita ya na fadin " wa ya fada miki ni tsoho ne ? , na girme wa Ashur saboda ni yayansa ne , amma ni ba tsoho ba ne , kuma ke kin fi karfin ki ce ki auri yaro , ki aure ni za mu ji dadin rayuwar mu , ko wace shekara zan dinga shirya miki birthday , mu dinga tafiya shan ice cream idan dare ya yi , idan kun shiga hutu kuma mu dinga tafiya kasashe daban daban , na san ki na son Tafiya China , ko London , ko US , ko Paris , ki na so ai ko ? "
gyada mishi kai ta yi a hankali alamun Eh
hannu ya mika mata ya na cewa " idan ki ka aure ni na yi miki alkawari duk bayan wata biyu sai mun tafi wata kassar hutu , zan ba ki duk abun da ki ke so , na tareraye ki kamar Baby ina shagwaba ki , zan ba ki kulawar da sai Daddynki ya kasa gane ki , kawai ki yarda ki aure ni "
girgiza mishi kai ta yi ta na fadin " to ai ba a aure babu soyayya "
" in ji wa ? , ai ni ina son ki , ke ma ki na so na, kin ga auren soyayya za mu yi "
shiru ta yi ba ta ce mishi komai ba ta na dai kallon shi , ko ba komai blue din idanunsa sun ja hankalinta
_ ASHUR
Bayan ya hayo stair bedroom din Rehan ya wuce , ya riko handle din kofar ya murda ta ji ta na rufe
a hankali ya kai hannu ya fara bubuga ya na fadin " Daisy , Daisy , zo bude min kofar nan "
shiru ya ji ba amsa mishi ba , ko motsi mutum
bai ce komai ba ya kai hannu cikin gashinsa ya zaro wata pin , dama kullum da pin cikin gashinsa dan ya konta in ba haka ba wajen motsi duk tirjewa ya ke
wajen lock ya kai pin din , cikin dabara ya samu ya bude kofar ba tare da ya yi wani garaje ba , a hankali ya tura kofar ya shiga ya na sallama kassa kassa
konce ya isko ta tsakiyar gadonta , idanunta a bude ta zubawa ceiling ido , ga idanunta ko sun yi jazir sun kunbura da alamun ta sha kuka har ta gaji
a hankali ya meda kofar dakin ya rufe , ya tako ya zauna bakin gadonta ya kai hannu saman kanta ya na fadin " Daisy , ki na ji na ? "
wata nanauyar ajiyar zuciya ta sauke kafin ta juyo a hankali ta kalle shi
murmushi ya dan sakin mata ya na fadin " me ya faru ? , Uncle ya ce min tun da ku ka dawo ki ka rufe kanki a daki "
ajiyar zuciya ta sauke kafin ta ce " ba komai , kawai ina son na huta , shi ne barci ya dauke ni sai yanzu na farka "
" Uhm , na ji , yanzu sauko ki ci wani abu " ya fada ya na mikewa tsaye ya riko hannunta
da sauri ta kwace hannun ta juya mishi baya ta na fadin " ba na jin yunwa "
hannu ya kai saman shoulder d'inta ya na fadin " Daisy da gaske ki na so ? , in da ki na so na da duk abun da na ce miki yi za ki yi , amma shi za ki watsa min kassa a ido ? , shikenan na tafi " ya kai karshen ya na janye hannunsa
kafin ya mike tsaye ta juyo da sauri ta rungume shi ta na fadin " kar ka tafi ka bar ni please , wlh ina son ka , ina son ka fiye da kaina "
" shi kuma in na ce miki abu ba ki yi ? kin san ba na jin dadin hakan ko ? "
" Sorry My Boo , zan yi yadda ka ke so amma kar ka tafi please " ta kai karshen ta na dago kai a hankali ta kalle shi ta na marairaice fuska
murmushi ya dan saki kafin ya ce " Shikenan yanzu sauko mu ci abinci , ni ma ina tsaka da yin diner Uncle ya kire ni , dan haka tashi mu tafi "
gyada mishi kai ta yi a hankali kafin ta raba jikinta da nashi
mikewa tsaye ya yi ya mika mata hannu , ba musu ta daura hannu saman nashi ta sauko da kafafunta kassa ta mike tsaye ta fara takawa a hankali
ya na ganin hakan ya tabbatar da cewa har yanzu ta na jin zafi , amma bai ce mata sannu ba dan ya San hakan zai tuno mata abun da ya faru , gwara ya yi shiru kar ya kara mata zafin da ta ke ji
ya na rike da hannunta har su ka baro bedroom din , su ka fara sauko stair a hankali
nan duk mutanan parlourn hankulansu ya dawo kansu , wata doguwar ajiyar zuciya Barister ya sauke ganin ba abun da ya same ta
nan parlourn ya kariso da ita , ya na kallon Barister ya ce " Uncle kar ku damu , barci ne kawai ya dauke ta , na san kuma cikin maganin da Doctor ya rubuta mata akwai me saka mutum barci "
gyada mishi kai Barister ya yi a hankali kafin ya ce " shikenan , ku je dining room ta ci abinci "
da okay kawai Ashur ya amsa mishi kafin ya juya su ka nufi dining room , ita dai ta na tsaye jikinta ya yi mugun sanyi takun ma da kyair ta ke yin sa
da kansa ya janyo mata chair ta zauna sannan ya yi serving d'inta ya zauna gefenta ya dauki spoon ya fara ba ta
ko kunyar Daddynta ba ta ji ba ta bude baki ta na karba
sai da ta cinye abincin ya tambaye ta in za ta kara ta ce mishi aa , ya zuba mata ruwa ta sha , sannan ya tashi da sauri ya Haye bedroom d'inta ya dauki drugs din da za ta sha , ya sauko ya ba ta
ba musu ta karba ta sha , sannan ya tambaye ta in za ta koma ta yi barci
girgiza mishi kai ta yi ta na ce mishi " zan zauna tare da Daddy "
" okay , na tafi in kin koma bedroom d'inki ki kira ni kin ji ? " ya fada mata cikin sanyi murya
gyada mishi kai ta yi ta na sakin murmushi , a hankali ya sunkuyo ya manna mata kiss a forehead kafin ya ce " na tafi ki kula da kanki "
da ga nan ya baro dining room din ya kariso parlourn ya ce wa Barister " uncle ni zan tafi , gobe kafin na tafi wajen aiki ina dawowa "
" okay , Allah ya kiyaye hanya " Barister ya fada mishi cikin sanyin murya
da Ameen ya amsa mishi ya juya ya dan saci kallon Rehan , da ta fara takowa ta nufo parlourn sannan ya juya ya fice , ita kuma ta kariso gefen Barister ta zauna
Ashur kuma ko da ya fito ya isko Abdoul da Afiya zaune bayan motar su na hira har da dariya
dan tabe baki ya yi kafin ya kariso wajen ya na fadin " na tafi ko na bar ka a nan ? "
hararrar shi Abdoul ya yi sarai ya gane me ya ke nufi , sai ya sauko da ga saman motar ya sauko da ita , ya ce ta koma ciki idan ya je sun yi waya da to kawai ta amsa mishi ta juya da sauri ta koma cikin gida
ya na kallon ta har ta shiga sannan ya juyo ya wurga wa Ashur wani mugun kallo
dariya Ashur ya yi kafin ya nufi wajen driver da sauri ya shiga , a hankali Shi ma Abdoul ya tako ya shiga gefensa ya tada motar su ka bar gidan ba wanda ya ce ufan , sai kumshe dariya Ashur ya ke
a haka har su ka iso gida , a tare su ka sauko sai dai Ashur ya yi gudun shiga gidan dan ya fadawa sauran dan uwansa abun da ke faruwa
ya yi sa'a ko ya tardo su duk a parlour , Abeeram yau dai ba game , ya na rike da books ya na kararu
da sauri Ashur ya nufi gefen Ma ya zauna ya na fadin " Ma , ina ga aure uku za a yi next week , nawa , na Captain , da Abdoul " ya kai karshen ya na kallon Abdoul da ya kariso cikin parlourn ya zauna gefen Ramadan
cikin rudu Ma ta kalli Abdoul kafin ta juyo ta kalli Ashur ta ce " ban gane ba "
" Maa , Abdoul ya ga sister din Rehan kuma da alamun ya fada dan hira na tardo su su na yi ya ce mata wai zai kira ta " Ashur ya fada ya na dan satar kallon Abdoul dan ya san shi shi ma wani mugun ne yanzu ya rufe shi da duka
cikin rudu Ma ta ce " dama Rehan na da sister ? , me ya sa ba ka fada min tun wuri da na nemawa Talal auren ta "
da sauri Abdoul ya ce " No , No , it's late now , na riga da na gan ta kuma na ce wa uncle in ya amince a yi auren mu tare da nasu "
" Toooo , da wuri haka ? , sai ka ce wanda ke shirin barin garin " Ramadan ya fada ya na dan tabe baki
hararrar shi Abdoul ya yi ya na fadin " To jiran ku zan yi ? , in ku ba za ku yi auren ba ni zan yi "
wata yar karamar dariya Ma ta yi ta na fadin " Gaskiyar ka , kyale su karamin kanensu sai ya riga su yin aure , ko kunya ba su ji , zan yi wa Fahd magana gobe sai ya kai wa Barister sadakinta , ita ta amince za ta aure ka ? "
gyada mata kai ya yi ya na fadin " Yeah , sai da na fara tambayar ta , kuma mun fahimci juna ni da ita "
" okay , Allah ya sa hakan shi ne al'heri , na ji dadin da ka yanke shawarar auren ta da wuri , in ma soyayyar ce kun yi ta ba tare da kun sabawa ubangiji ba " fadin Ma
da sauri Ramadan ya ce " yanzu tsakani da Allah Ma ki na gani duk za su yi aure ban da mu ? , ni dai gaskiya ban amince ba , a dakatar da maganar har na samu wadda na ke so ni ma , a yi shi a tare "
" in ka ji zafi yi zuciya kai ma ka fitar da matar aure " fadin Talal , da alamun shi bai damu da ya yi auren ba
a tare duk su ka yi wata yar karamar dariya , ban da Captain da ke faman latsa wayarsa
da sauri Abeeram ya ce " Ashu , kenan tafiya za ka yi ka bar ni kamar big bro ? " ya fada cikin shagwaba har da hawaye a idanunsa
murmushi Ashur ya dan sakin mishi ya taso ya zauna gefensa , ya kai hannayansa biyu saman face d'insa ya na fa
din " kai ma ka san ba zan iya tafiya na bar ka ba , you're my Baby ta ya zan tafi na bar Babyna , ko watarana na tashi tafiya kafata kafarka tare za mu tafi saboda ba zan iya yin nesa da kai , ka san yadda na ke son ka ko ? "
dan gyada mishi kai ya yi ya na fadin " uhm , na sani "
" to dan haka ka daina tunanin zan iya tafiya na bar ka okay , babu in da zan tafi "
" really ? " ya fada ya na sakin wani dan karamin murmushi
gyada mishi kai Ashur ya yi ya na fadin " really My Baby "
kara fadada murmushinsa Abeeram ya yi ya na kallon shi
murmushi shi ma Ashur ya yi mishi kafin ya kai lips d'insa saman forehead ya yi mishi kiss , ya sauko saman kumatunsa biyu ya yi mishi kiss , sannan ya yi mishi saman lips
https://chat.whatsapp.com/LWmuu0yv6C9DAhpdepDb4i
(
' s
___FUNNY , DRAMATIC , REVENGE , ROMANCE & DESTINY ___
FOR INFORMATION +22798999753 WHATSAPP ONLY
Hi everyone !
Fatan kun tashi lafiya ?
I'm here to tell you , littafin Gidan Maza is Complete Now
DUK ME BUKATA N300 NE KACAL
MY ACCOUNT NUMBER
8081129487
Khadija Sabi'u
Monie point bank
+22798999753 for evidence
____ 28
a tare Talal da Abdoul su ka kira sunan Ashur , wannan shi ne first time da su ka ga Ashur ya yi wa Abeeram kiss saman lips
cikin rudu Ashur ya juyo ya kalle su ya na fadin " lafiya ku ka kira sunana haka ? "
cikin tsare gida Talal ya ce " you're mad ? , me ya sa za ka yi mishi kiss saman lips ? "
cikin ko in kula Ashur ya ce mishi " to minene a ciki ? "
da harshen Korea Talal ya ce mishi " ba na son shirme yanzu ya fara jin wani feelings fa ? kuma a kanka , ka san Benji wani shirmame ne bai san minene hakan ba ka na neman ka koya mishi " ya fada dan ya san duk cikin su Abeeram ne kawai ba ya jin Korea sosai , sama sama ya ke ji , ya na da tabbacin cikin abun da ya fada bai wuce kalma daya ko biyu ya gane , shi kadai ne iyayensu ba su samu damar koyawa ba sosai kuma ya ki yarda su koya mishi wai bai gane komai
cikin sanyin murya Ashur ya ce " Sorry , ni ba da wata manufa na yi hakan ba " ya amsa mishi da Korea
da sauri Abeeram ya ce " Stoppp ! , ku daina magana da Korea kun fi kowa sanin ba na jin komai " ya fada cikin shagwaba ya na turo dan bakinsa
Abdoul ne ya amsa mishi da cewa " Sorry Benji , tashi ka je ka konta , ka ga dare ya yi kuma gobe za ka tafi school "
" okay , Ma ina babyna ya ke ? , tun da ya tafi school bai dawo ba " Abeeram ya fada ya na mikewa tsaye
da murmushi a face d'inta ta amsa mishi da cewa " ya na wajen Daddynsa , yanzu tafi ka konta gobe ya dawo "
gyada mata kai kawai ya yi kafin ya nufi dan uwansa daya bayan daya ya yi musu kiss a kumatu ya ce musu " Good night "
" Good night Our Baby " su ka fada a tare cike da so
murmushi kawai ya yi ya Haye stair da sauri
a hankali ita ma Ma ta mike tsaye ta ce " Na tafi na konta , sai da safe my Babys "
" Good Night Ma " su ka fada mata da ga nan ta hayewar ta stair ta bar su nan zaune kowa na harkar gabansa
sai da su ka kai wajen karfe 12 na dare a haka kafin ya Ashur ya tashi ya nufi kofar fita parlourn
da sauri Talal ya taro shi da cewa " Ashu , ina za ka je haka ? "
ba tare da ya juyo ba ya ce " zan duba su Bill ne "
" Wait , bari mu tafi " ya fada ya na mikewa tsaye , daya bayan daya su ma su ka mike har da Captain su ka fice
Talal da Captain su ka shiga mota guda , sauran su ka shiga mota guda su ka bar gidan , sun yi wajen 45 minutes haka saman hanya saboda garin yanzu babu hayaniya Sosai
bayan sun iso cikin gidan sai da su ka Haye stair su ka sauya kayan jikinsu , su ka saka face mask da lens din da su ke sakawa kwayar idanunsu
Captain da Talal su ka fara shiga bedroom din da su ke rufe su , Bill na zaune a kassa Aryan saman gado , tun da su ka bude ido su ke kokarin bude wajen su fita , amma ina , har su ka gaji su ka zazzauna , ga yunwa ga kishi babu yadda su ka iya
su na jin karar bude kofa su ka mike tsatsaye da sauri su na kallon kofar
da sallama a bakinsu su ka shigo dakin , Talal na gaba , Captain na baya su ka tsaya a bakin kofar
da sauri Bill ya ce " su waye ku ? , me mu ke yi a nan ? , kun ga ku bar mu tafi " ya fada a rarrabe cikin dakiya amma da ga gani tsoro ya ke ji
cikin nitsuwa Talal ya ce " to wace tambayar zan fara amsa muku ? " ya fada ya na dan takowa
wasu yawu Aryan ya hadiye kafin ya ce " The Six Butterfly ? , ku ne ko ? , me ya sa ku kawo mu nan ? , kidnapping din mu ku ka yi ? "
wani dan karamin tsaki Talal ya ja ya na fadin " To ku yi tambaya guda mana , tambayoyin sun fara yin yawa , wacce Zan amsa muku ? "
ya na gama fadar haka Abdoul ya shigo dakin ya na fadin " Captain mun manta mutum guda cikin dakuna , sa'a guda bai mutu ba "
kallon juna Aryan da Bill su ka yi jin ya ce Captain
a tare Captain da Talal su ka kalli Abdoul , su na tsare shi da ido
cikin rudu ya ce " What ? "
da kai Talal ya nuna mishi su Aryan da ke tsaye baki sake
dafe forehead ya yi da hannu ya na fadin " Oh sorryyy , wlh sam ban lura da su ba , hankalina ne ya dan tashi "
cikin nitsuwa Captain ya kai hannu ya zare Mask din fuskarsa ya ce " for the most part ba za su bar wajen nan a raye ba , so...... " ya kai qarashen ya na kai hannu ya cire lens din idanunsa
a tare Bill da Aryan su ka ce " Captain ? "
cikin nitsuwa Talal da Abdoul su ma su ka cire face mask d'insu da lens din da ke idanunsu sannan Abdoul ya ce " ka na ganin ba za su yi kokarin fadin gaskiya ba "
" wace gaskiyar za ku fara fadi ? , Fyaden da ku ka yi wa d'iyar babban Barister a garin Jos , ko kuma kidnapping d'inku da mu ka yi da sa hannu hukuma dan ku amshi laifinku ? , wane za ju fara fada ? " fadin Talal ya na kallon su Aryan
da sauri Aryan ya ce " Shawarar Bill ce , shi ya ce mu yi mata hakan , ni da farko wlh tsoro ne kawai na so na ba ta , don Allah ku kyale mu mu tafi " ya fada dan ya san tabbas ko sun kyale su su ka bar wajen hukuma za ta kama su , ga Captain ga kuma Barister Aabid , ko sun fadi gaskiyar cewa su ne The Six Butterfly ba wanda zai yarda da su saboda irin laifin da su ka yi , bare za su samu goyan baya da ga wajen Babban Barister a garin Jos
shigowa dakin Ramadan ya yi , ya na rike da bucket biyu cike da gasoline ( essence ) , ya kariso ya ajiye su gaban Captain sannan ya kalli su Aryan ya ce " ba mu za ku fadawa hakan ba , shi za ku fadawa " ya kai karshen ya na matsawa gefe Ashur ya shigo dakin
idanunsa sun yi jazir , tun su na cikin mota ya ji abun da ya faru ya zamo mishi sabo
ba karamar razana Aryan da Bill su ka yi ba ganin yadda Ashur ya sauya musu lokaci guda
daya bayan daya su Captain su ka juya su ka fice su ka bar su su uku kawai cikin dakin
a hankali Ashur ya fara takawa ya tsaya wajen Bucket din da Ramadan ya ajiye
wasu yawu Aryan ya ce " Ashur ! "
" Tambaya guda zan yi muku , kuma zan so ku ban amsa , me ya sa ku ka yi mata haka ? " ya fada murya a sarkafe da alamun ya na cikin bacin rai
da sauri Aryan ya ce " duk Bill ne ya sa mu yin hakan , ka yarda da ni "
" Ni ma ba da gangan na yi hakan ba , Zee ce ta saka ni yin hakan dan ta raba ka da Rehan , shi ne ta shirya hakan ta ce na yi mata Fyade , ko dan rama cin mutuncin da ta ke yi min , kuma ta dauki video lokacin da Abun ya faru , da ita za ta yi mata barazana dan Rehan ta rabu da kai , dan na san Aryan na jin haushin ta ne shi ma ya sa na janyo shi mu ka yi mata hakan " fadin Bill
wani murmushin takaici Ashur ya saki kafin ya dauki bucket guda ya watsa musu gasoline din da ke ciki
a tare su ka ji zuciyoyinsu sun buga , ba karamin tsoro su ka ji ba
cikin nitsuwa Ashur ya ce musu " kun san wani abu ? , bayan d'an uwana ban taba bari wani ya shigo rayuwata ba , amma ku na amince muku fiye da su , da kun fada min abun da ku ke ji dangane da Rehan ba zan taba kusantar ta ba , asali ma zan taimaka muku guda ya samu soyayyarta , amma ku ka biye wa son zuciyarku , yanzu maganar gaskiya ba ku nadamar abun da ku ka yi ? "
" I really regret it , ko cen farko ban so yin hakan ba , kawai na so na yi mata barazana ne , don Allah ka yi hakuri , zan je na ba ta hakuri , in ya so ko wane hukunci ne na yarda na karba " fadin Aryan
murmushi Ashur ya saki ya na fadin " No , kar ka damu da hakan , ni da kaina zan ba ku hukuncin da ya dace , abotar mu ba wassa ba ce a waje na , tsakani da Allah na ke tare da ku , haka ita ma Rehan tsakani da Allah na ke son ta , abun da ku ka yi mata ba zai sa na daina son ta ba , sai dai kara son ta da ya yi a zuciyata , da tausayin ta , finally ranar Friday za a daura auren mu , na godewa Allah da daya da ga cikinku bai same ta ba saboda ba ta dace da marasa imani irin ku ba "
ya kai karshen ya na daukar dayan bucket din ya watsa musu gasoline din
sannan ya kai hannu cikin aljihu ya fiddo wani lighter da ga ciki , ya kunna shi , ya na kallon su ya ce " Na yi nadamar sanin ku a rayuwa "
da sauri Aryan ya Zube saman guyiwowinsa ya na fadin " Ashur don Allah kar ka yi haka , na roke ka don Allah , dan son annabi kar ka yi haka , na yarda zan fadi gaskiyar laifin da mu ka aikata "
murmushi ya saki kafin ya tilla musu lighter din , nan take su ka kama da wuta
kara su ka fara saki , har da kuka su na fadin ya kyale su , ya kashe wutar
ko sannu Ashur bai ce ba ya juya ya fice dakin ya bar su sai kama wa da wuta su ke , har da dakin baki daya saboda gasoline din da ya watsa
parlourn ya fito in da ya tardo sauran dan uwansa zazzaune
kariso wa ya yi gabansu ya tsaya , ya duba watch din hannunsa , 20 secondes ya kirga kafin ya fiddo wayarsa ya fara latsawa na dan lokaci sannan ya mayar da ita
a lokacin ko Safety first ( automatic fire extinction system ) ya fara zubar da ruwa a cikin dakin da su Aryan ke ciki
a haka har wutar ta mutu baki daya , amma wutar ta riga da ta cinye su , dan ko motsi sun kassa yi
cikin nitsuwa Captain ya ce " me ya ka kashe wutar ? , da ka bari sun gama konewa "
" rashin imani na bai kai haka ba , kuma akwai wata matsalar babba a gabana "
cikin sanyin murya Ramadan ya ce " wace matsalar ? "
sai da ya sauke ajiyar zuciya sannan ya ce " Zee , ita ce yarinyar da ta saka su yin hakan , kuma a lokacin ta yi musu video , wanda ta ke shirin yi wa Rehan barazana da ita a kan ta rabu da ni ko kuma ya yada a social media "
" What ? , wane irin rashin tausayi ne wannan ? , wacece yarinyar nan ? ya kamata mu kama ta da sauri kafin ta saki videon " fadin Talal ya na mikewa tsaye
a hankali shi ma Captain ya mike tsaye ya ce " ba sai mun neme ta ba , Ashur ka turo min lambar wayarta , da Email d'inta , Mahnoor za ta shiga cikin software din wayar ta goge videon ba tare da ta sani ba , kafin nan kai ka dauke mata hankali " ya na gama fadar haka ya fara takawa ya nufi kofar fita parlourn
daya bayan daya su ka bi bayansa su ka fice , bayan sun fito Captain ya ba wa sojojinsa Umarnin su kai mutanan da ke cikin Hospital din da Talal ke aiki , amma su bari sai wajen karfe 2 ko 3 haka , da ga nan su ka bar gidan
_ AFTER SOME DAYS
a takaice dai ba wanda su ka bawa labarin abun da ya faru da su Aryan , kawai washe gari a ka same su a Hospital , Talal da Hannunsa ya kula da su , amma ko bude baki ba su iya yi bare su yi magana , maganar Fahd kuma sannu sannu ya fara sabawa da Danish har ma da ita Sana , har zama ya ke ya yi mata hira ya na tambayar ta rayuwarta , da kuma Danish lokacin da ya ke baby , har hotonsa ta nuna mishi , hakan ko ba karamin dadi ya ke yi mishi ba dan ya na mugun rage mishi kewa , Ashur kuma kullum ya na tare da Rehan ya na kula da ita ya na kokarin mantar da ita abun da ya faru , baya idonta kuma ya fara alaka da Zee har ta sake mishi , ta haka ya yi anfani da wata card mai dauke da virus da Captain ya ba shi ya saka cikin wayarta , nan take duk abun da ke cikin wayarta ya goge baki daya , ira kuma dan shirme shi ta nema dan ya taimaka mata , kawai ya yi anfani da damarsa ya ce dole sai ta kawo laptop dinta, ta ciki zai gano abun da ke damun wayar , da ga shi ma laptop din ya saka mishi virus , komai na cikin ya goge har peogramms din laptop din , bayan ya tabbatar da goge komai Talal da Ramadan su ka yi kidnapping d'inta dan koya mata hankali , Maganar Captain da Mahnoor kuma , sun fara sanin junansu , specially ma yanzu da Captain ya fara sabawa da taimakonta wajen aikinsa , ya shirya fada mata gaskiya a kansa , da kuma dalilin da ya sa ya zaunar da ita cikin gidan
Ranar Friday kuma a ka daura aurensu , su uku , Abdoul da Afiya , Ashur da Rehan , Captain da Mahnoor , kuma duk a nan cikin gidan Ma su ka zauna da matansu dan ba su son yin nesa da sauran y'an uwansu
_____________________________________________________________
_ 10 PM
_ FAHD
sauko stair din gidansa ya ke yi a hankali , ya na sanye da kayan barcinsa , wando Three cuter da Shirt , kwana biyun nan gashin kansa ya kara tsayi , ba karamin kyau ya yi mishi ba
ya na saukowa ya tardo Sana zaune ita kadai a parlour , ta na rike da glass din juice ta na sha , ta na kallon Tv
wajen ya kariso ya zauna dayan gefen sofar da ta ke zaune ya ce " ina Babyna ya yi ? "
" Ya yi barci " ta amsa mishi ba tare da ta juyo ba
" Wow , da sauri haka ? " ya fada kamar ya yi mamaki dan ya san kullum in za su kontar da shi sai sun kai wajen karfe 11 - 12 su na fama
shiru ta yi ba ta amsa mishi ba ta na kallon Tv , da alamun hankalinta ya tafi
ganin hakan ya sa kawai ya kai hannu ya dauki remote ya kashe Tv din
da sauri ta juyo ta kalle shi ta ce " me ya sa za ka kashe ? , kallo na ke "
shi ma bai ce mata komai ba ya mike tsaye ya karbe glass din da ke hannunta ya ajiye saman center table , sannan ya juyo ya sa hannayansa biyu ya dauke ta cancak ya fara takawa ya nufi stair
da sauri ta ce mishi " ina za ka kai ni haka ? , ka sauke ni "
sai da ya shiga part d'insa , ya wuce bedroom ya kontar da ita saman gadonsa sannan ya bi ta ya yi mata runfa da kirjinsa
ya na kallon cikin idanunta ya ce " okay na sauke ki yanzu kin ji dadi ? "
" ai ba a nan ba na ce " ta fada ta na tsuke face
hannu ya kai ya fara balle button din shirt d'insa ya na fadin " ni kuma a nan na yi niyar sauke ki "
wasu yawu ta hadiye kafin ta ce " ba fa dan ka gyara tsakaninka da Danish ba hakan ke nufin zan yarda da kai a matsayin miji , kar ka ce za ka yi kokarin yi min wani abu wlh "
" uhm idan ma na yi ba matata na yi wa ba ? , fadi gaskiya , ba ki jin komai idan na zo kusa da ke ? "
kauda kai gefe ta yi ta na fadin " ba na jin komai "
kara matso jikinsa ya yi har ta na iya jiyo saukar nunfashinsa saman face d'inta
murya cen kassan makoshi ya ce mata " a haka ma ba ki jin komai ? "
" ba na jin komai " ta fada cen kassa dan maganar gaskiya ta na jin wani abu cikin zuciyarta
a hankali ya sunkuyo ya kai lips d'insa saman kumatunta ya yi mata wani light kiss har sai da ta sauke wata nanauyar ajiyar zuciya ba shiri
ta na jin ya janye lips d'insa ta juyo ta kalle shi ta ce " me ka ke so da ni ? , please kar ka raba ni da budurcina bayan ka san ba so na ka ke ba "
" kulawar ki kawai na ke so , bayan Bineesh ban taba tunkarar wata mace da irin wannan bukatar ba , hakan bai isa ya tabbatar miki da abun da ke zuciyata ba ? , Sana ina jin dadin rayuwa da ke , idan ina tare da ke ina samun sukuni da nitsuwar da na jima ban samu ba , ki amince min kawai na ke so please " ya fada murya a sanyaye ya na kallon face d'inta
" Hakan na nufin ka na so na ? " ta fada cikin shagwaba ta na turo dan bakinta
wani dan karamin murmushin gefen fuska ya saki kafin ya ce " Na gwada miki ? " ya fada ya na daga mata gera guda
gyada mishi kai ta yi a hankali alamun Eh ta na kallon cikin green eyes d'insa
bai ce mata komai ba ya kai hannu ya kashe lamps din dakin baki daya , kawai sai ji ta yi ya na kokarin raba ta da kayan jikinta , ba ta yi kokarin tsayar da shi ba , amma ta na jin abun da ya ke , har sai da ya mayar da ita naked sannan ya koma saman ta , ya yi mata runfa da kirjinsa .......................... ba sai na fada ba kun san sauran , ni na tafi
_ GIDAN MA
_ ASHUR
zaune ya ke tsakiyar gadonsa , ya na sanye da shadda white color , ya na rike da wayarsa ya na latsawa , Rehan kuma ta na cikin toilet ta na wanka , tun da ya shigo dakin ta shige toilet wai wanka za ta yi , shi kuma bai ce mata komai ba dan ya san me ta ke gudu
sai da ya gaji da zama sannan ya kashe wayar ya daura saman bedside drawer ya sauko da ga saman gadon ya shiga dressing room , jim kadan ya fito rike da kayan barcinsa , ya fice part din baki daya
tsohuwar bedroom d'insa ya koma ya shiga ya yi wanka , ya saka kayan barcinsa
sannan ya fito bedroom din ya koma part d'insu , da sallama a bakinsa ya shigo bedroom din
zaune ya isko ta bakin gadon ta na sanye da kayan barcinta ita ma , har wani haske ta kara kwana biyun nan
murmushi ya saki kafin ya tako ya zauna gefenta ya na fadin " na yi tunanin ba za ki fito ba sai na shiga neman ki "
[16/05 19:27]
: FOR INFORMATION +22798999753 WHATSAPP ONLY
____ 29
shiru ta yi ba ta ce mishi komai ba ta dan kauda kai gefe
a hankali ya dan leko face d'inta ya na fadin " Mrs Ashraf ? "
" Uhm " ta amsa ba tare da ta kalle shi ba
a sanyaye ya ce mata " na taba fada miki ki na da kyau kuwa ? "
wata yar karamar dariya ta yi kafin ta juyo ta kalle shi a hankali
" na gwada miki wani abu ? " ya tambaye ta ya na daga mata gera
gyada mishi kai ta yi alamun Eh , a hankali ya tashi ya shiga dressing room , ta na bin shi da ido har ya shige sannan ta ida Hayewa saman gadon ta zauna a tsakiya ta na jiran fitowarsa
jim kadan ya fito da ga cikin dressing room da ga shi short rike da wata box red color a hannunsa
saman gadon ya Haye ya zauna gefenta ya daura box din saman laps d'inta sannan ya riko hannunta cikin sanyin murya ya ce " My Daisy , don Allah ina son ki manta abun da ya faru , ya kasance kamar wani mugun mafarki da ki ka yi , yanzu kuma kin tashi , Labarin da ya wuce bu
ata
aya ke Akwai wajen tuna shi Ita ce mu koyi darasi don gobe , ina son mu yi sabuwar rayuwa a yanzu , ina son na dinga ganin face d'inki kullum da murmushi a kai ba hawaye , dan hakan na shirya yin komai , ina son ki fiye da komai Daisy , kuma abun da ya faru bai sauya komai ba dangane da abun da na ke ji cikin zuciyata , ke ma ina son ki manta hakan mu yi rayuwa cikin farinciki "
wani dan karamin murmushi ta saki kafin ta rungume shi ta na fadin " ina matukar son ka , ka sani ko ? "
" Uhm , na sani , shi ya sa ma za ki tashi ki shiga toilet ki saka abun da ke cikin box din dan faranta min right ? "
wata yar karamar dariya ta yi kafin ta raba jikinta da nashi , cikin shagwaba ta ce mishi " wayo ne kawai ka ke son yi min "
" kenan ba za ki yi ba ? " ya fada cikin sanyin murya
ba ta ce mishi komai ba ta sauko da saman gadon ta nufi toilet ta shiga
murmushi ya saki kafin ya yi baya ya konta , ya janyo duvet ya rufe kafafunsa , sannan ya kashe lamps , ya bar na bedside , ya zubawa kofar toilet ido
jim kadan ta fito da ga cikin toilet din da wata baby doll white color , bakin gadon ta kariso ta tsaya ta zuba mishi ido ta na matse gera
dariya ya yi mai kyawatarwa sannan ya mika mata hannu ya na fadin " kar ki yi kuka , ta yi miki kyau over "
ba musu ta riko hannunsa ta Haye saman gadon , ta konta gefensa
hannu ya kai ya ida janyo duvet ya rufe musu jiki , sannan ya zagayo da hannayansa a bayanta ya matse ta a jikinsa , murya cen kassa ya ce mata " Good night My Daisy "
" Good night My Boo " ta fada mishi ta na sakin murmushi
_ ABDOUL
ya na tsare bakin kofar toilet , da ga shi sai short , ya nade hannayansa a kirji , ya jingina da kofar ya kansa saman kofar
ajiyar zuciya ya sauke kafin ya kai hannu ya bubuga kofar ya na fadin " Baby , ki fito da ga cikin toilet din nan please , ba dai a ciki za ki kwana ba ? "
cen na jiyo Muryar Afiya ta na ce mishi " to ni ka kyale ni , wanka na ke "
" Wanka a ce har yanzu ba ki gama ba ? , tun karfe 9 ki ka shiga yanzu fa karfe 12 ba dan mintina , wane irin wanka ne ki ke ? , please My Shagwabaty ki fito " ya kai karshen a sanyaye
" ni ba zan fito ba " ta fada mishi cikin shagwaba
iska ya furza da ga bakinsa kafin ya gyara tsayuwarsa , ya koma saman gadon ya konta ya daura hannu guda saman forehead ya zubawa kofar toilet din ido ya san dai duk jarabarta ba kwana za ta yi a ciki ba , satin nan guda da su ka yi a tare ya samu damar kara sanin ta , ba karamar rigimamiya ba ce , amma ba zai ga laifinta ba , Daddynta ya shagwaba ta ne , ko Abeeram da ya ba ta wajen shekaru biyar in ya yi wata rigimar ko ita ba ta iya shafawa , last year da a ka ba su hutu ya ce zai so ya tafi US wajen Fahd , amma Captain ya ce mishi no , cikin dare ya sa kafa ya bar gidan , sai washe gari sun je breakfast ba su ga Abeeram ba , nan su ka shiga nema , sai cen tsakiyar dare har sun gaji da nema Fahd ya kire su da ga US ya na tare da Abeeram , tun da ga nan su ka san ba abun da Abeeram ba zai iya ba , haka wata rana ma ya dauki wayoyinsu da laptop d'insu baki daya ya boye , ya na kallon su sai nema su ke kamar za su haukace , sai da ka bincike gidan baki daya ba abun da su ka samo , shi kuma ya na zaune ya na dariya , da Captain ya lura da dariyarsa ta yi yawa ya gane cewa tabbas da sa hannunsa a ciki , kawai ya rufe shi da fada ya na fadin ya fiddo musu kayansu , bawan Allahn nan kawai ya saki kuka ya tsere bedroom d'insa ya rufe , sai da su ka hakura da neman wayoyin su ka shiga rarrashin sa , ya bude musu kofa , sai da su ka gaji Talal ya balle kofar , ko da su ka shiga su ka tardo shi konce tsakiyar gadonsa ya na kallon cartoon da laptop din Abdoul ya na dariya har da chocolate a hannunsa , su ka rasa me ma za su yi mishi , su ce su dake shi ma ba za su huce ba , kawai kowa ya dauki kayansa su ka yi tafiyarsu , rigimar Abeeram ta wuce iyaka , shi ya sa in ya ce abu kawai ce mishi su ke Eh , dan sun san mi ke faruwa in bai samu abun da ya ke so ba
wani dan karamin murmushi ya saki shi kadai tuno irin rigimar da su ka sha da Abeeram , specially da ya ke karami
ya na a haka ya ji ta bude kofar toilet din ta na taku a hankali kamar barauniya , da ga ita sai bathrobe dan ba ta samu damar dauko kayan barcinta ba
a hankali ya mike zaune ya na fadin " sai yanzu ki ka yi niyar fitowa ? "
shiru ta yi ba ta ce mishi komai ba sai shagwabe fuska ta ke yi ta na turo dan karamin bakinta kamar ya ce zai yi mata kiss
saukowa ya yi da ga saman gadon ya tako a hankali gabanta tsaya , ya fi ta tsayi sosai dan dai'dai kirjinsa ta tsaya
hannu ya kai a hankali ya warware igiyar bathrobe d'inta ya na fadin " kin san da kin iya rigima ko ? , dubi don Allah tsawan lokacin da na zauna ina jiran ki "
" to ba kai ka ce ka na so ba " ta fada mishi cikin shagwaba ta na dago kai ta kalle shi
murmushi ya yi kafin ya riko shoulder din bathrobe d'inta , ya yi kassa da rigar ya cire mata ita kafin ya sunkuyo a hankali ya yi mata kiss saman shoulder
da sauri ta kai hannayanta saman face d'inta ta boye ta na fadin " Uhm uhm ni sai na fadawa Daddy , ka kyale ni ba na so "
bai ce mata komai ba ya zagayo da hannunsa a kugunta a daga ta sama , da sauri ta zagayo da kafafunta a kugunsa sannan ta sakalo wuyansa da hannayanta
saman gadon ya koma ya kontar da ita saman gadon shi kuma ya yi mata runfa da kirjinsa
yatsunsa biyu ya kai saman breast d'inta ya fara shafa ya na fadin " Uhm , minene ba ki so ? , me kuma za ki fadawa uncle ? , ko kin fada mishi ni zai ba gaskiya "
dan lumshe idanunta ta yi a hankali ta sake bude su cikin nasa , shafar da ya ke yi wa breast d'inta ya sa duk jikinta ya fara yi mata sanyi
ya na ganin hakan ya saki wani dan karamin murmushi ya sunkuyo a hankali ya kai lips d'insa saman nata ya yi mata kiss cike da shauki , nan take labarin ya sauya dan ita kanta birkice mishi ta yi ta na yi mishi wasu abubuwa har sai da ya rasa ina zai saka kansa
SOYAYYA DADI , BABA A YI MIN AURE , NA YI GIRMA NA YI HANKALIN KAINA BABA A YI AURE , WATO YANZU MUNAFUKAR YARINYAR NAN TA SAN KOMAI , SHI NE TA KE KAMAR BA TA SANI BA , HAR DA WANI RUFE KAI A TOILET ? , ZA KI CI UBANKI , SAI NA FADAWA BARISTER , BARI NA LEKO CAPTAIN KAFIN NAN
_ CAPTAIN
zaune ya ke cikin parlourn part d'insa , ya na sanye da kayan barcin white color , da laptop saman laps d'insa ya na latsa hankali konce , Mahnoor kuma ta na cikin bedroom d'insa , ba dan ta so ba , Ma ce ta kawo ta da kanta wai da ga yau part din mijinta za ta dinga kwana , ta san kuma yanzu in har ta ce za ta bar dakin , Ma ta gano ta za ta rufe ta da tambayoyin da amsa za ta iya bayar wa ba
ta na zaune ita kadai saman gadonsa , ya shigo dakin ya na sallama
a sanyaye ta dago kai ta amsa mishi sallamarsa , ko sannu bai ce mata ba ya nufi bedside drawer ya ajiye laptop d'insa sannan ya dauki wayarsa , da pillow ya juya zai fita
da sauri ta ce mishi " Captain , please ina son mu yi wata magana "
ba musu ya tsaya ya juyo ya na fadin " in dai a kan na kyale ki ki tafi ne , kar ma ki bata min lokaci "
girgiza mishi kai ta yi kafin ta matsa gefe ta nuna mishi gefenta ta na cewa " No , wata maganar ce daban "
sai da ya dauki lokaci ya na kallon ta kafin ya dawo ya ajiye wayarsa saman bedside drawer , ya zauna gefenta ya na fadin " ina sauraron ki "
" ina son jin gaskiyar labarin The Six Butterfly , ka fada min taka gaskiyar na yi maka alkawari zan saurare ka "
babu musu ya kai hannu ya dauko laptop d'insa , ya bude ya kunna ya yi wasu danne danne kafin ya dago kai ya kalle ta ya ce " Wadanan su ne gaskiyar The Six Butterfly " ya karashe maganar ya na juya mata da laptop d'insa , nan ta ga pics d'insu Boss ne a kai , Money , Sniper , Doctor , Lee & Yung
cikin rudu ta ce " Ban gane ba "
[16/05 19:27]
: FOR INFORMATION +22798999753 WHATSAPP ONLY
____ 30
ajiyar zuciya ya sauke kafin ya ce " My name is Fahd Yeonjun , Marshal Fahd Yeonjun of American Army , last four years a ka tura ni wata mission , wadda ban yi nassara a kanta ba , dalilin da ya sa na baro US na dawo nan dan ci gaba da mission d'inta Undercover , Mutanan da ku ke hari ba mu ba ne , ni kaina su na ke hari , American Army da kanta su ta ke hari , amma ba su bayyana hakan ba saboda na samu goyan baya da ga wajen Mr President da kuma General of American Army Staff a kan na taho wannan mission Undercover dan ganin mun kama su , wadanan da ki ke gani su ne ainahin gang din The Six Butterfly , Money , Lee , Doctor , Sniper , Yung , & Boss wanda ya ke shugabansu , duk wata satar kudi da a ke a Duba
, UK , China , Europe , duk su ke yin ta , su shidda ba tare da taimakon kowa ba , a ranar da su ka san gaskiyar cewa gang din ne ke yin duk wadanan satar a ranar a nan cikin garin UK ne , a London , ina tune har da ke cikin jami'an tsaron da a ka turo dan kama su , a lokacin ni ma ina wajen tare da Talal da Abdoul dan mun shirya musu tarko za mu kama su , amma zuwan ku ya sa namu shirin ya baci , da ga nan ne su ka yi kokarin guduwa , mu ka bi bayansu , har mu ka ci karo da rindinar jami'an tsaron UK , taka sahun barawo ne kawai mu ka yi , na san ke ba ki lura da hakan ba amma bari na fada miki , wannan satar duk bayan Three months su ke yin ta , kuma ba gari guda su ke tafiya kullum ba , abun kamar cycle ne , in wannan karan su ka tafi UK , next time Europe za su tafi , ko ba ki da lura da cikin shekara bai wuce so biyu su ke yin satar ba ? "
gyada mishi kai ta yi a hankali alamun Eh dan tabbas bai yi karya ba
cikin nitsuwa ya ce " Wannan shi ne tsarin su , yanzu haka su na kassar China , dan a cen ne su ke zaune , duk bayan three months ni da Y'an uwana mu kan tafi kasashen nan a tare , lokaci guda , da sa ran biyu cikin mu za su yi nassarar kama su , amma kullum tsere mana su ke "
" wait ! , amma kai ya a ka yi ka san wannan abun dukka ? , ya a ka yi ka san ga kassar da su ke ? , me ya sa kuma ba ka tafi cen kai tsaye ba ? "
" Boss " ya fada murya a sanyaye
cikin rudu ta maimaita sunan Boss ita ma
rufe laptop d'insa ya yi ya mayar saman bedside drawer kafin ya ce " Yeah , Alex , He ...... He was My Best Friend , tare mu ka yi karatu ni da shi tun ina 13 years , a tare mu ka shiga Army , sai dai na fi shi matsayi saboda training din da mu ka samu ba daya ba ne , kuma na fi shi mayar da kai kan aikina , har wata shekara a ka ban jagorancin wata mission kuma mu ka yi nassara , da ga nan matsayin mu ya sauya na kasance sama da shi , sannu sannu har na haye title din Marshal amma shi ya na kan Officer , hakan ya yi matukar ba shi haushi , ni kuma ina jin zafin ganin shi a kassa da ni saboda na dauke shi tamkar dan uwana , one year bayan na karbi title din Marshal na yanke shawarar tafiya da shi wata mission da sa ran in mu ka yi nassara za a ba shi girma , amma ya nuna son kai , sanadiyar sa terroristes din da mu ka je kama su ka gudun mana , abun haushin ma da ga baya na samu labarin cewa cin hanci su ka ba shi dan ya taimaka musu su guda , da ga a ka samu labarin haka , da ga sama a ka turo min takarda a kan na sallame shi , na yi bakin kokarina dan ganin ya zauna tare da ni , har zama na shirya da Mr President , Ministers of Defense , General of Army , da wasu manya , amma fir su ka ce ba za su iya barin traitor cikin Army ba , tun da ga yanzu ya fara juya musu baya , ina ga an yi gaba ? , ba dan na so ba na je da kaina na cire mishi kakinsa , na ba shi sallama da ga cikin Army , sai da ya kalle ni cikin ido sannan ya ce min na jira dawowarsa , tun da ga nan ya sa kafa ya bar US baki daya , na yi iya kokarina dan ganin na samo shi ko dan abotar mu amma na kasa , ina cikin wannan yanayin ne na samu labarin satar da a ke yi a kassar China ta mukudan kudade , sannu sannu na fara jin labari guda a UK , abun ya ja hankalina , na fara bincike a kai , har na ke zuwa kassar UK , da China dan yin investigation .................................. , wata rana na je China na hadu da shi cikin kasuwa , na yi kokarin bin bayansa amma ya bace min , sai da na share wajen one Month a China dan ganin na samo shi amma ban samo shi ba kamar ya bar kassar , hakan ya sa na koma US , ko da na koma mu ka fara samun matsala cikin garin , kananan tashe tashe Bombs , black marketing da ya fara tsauri a states din da ke yamma , na san ki na da labarin hakan.............. , a lokacin hankalina duk ya bi tashi , ina ganin kamar tafiyar da na yi ce ya janyo haka , ina cikin wannan halin ne na samu sako da ga shi Alex , in da ya ke ce min na jira na gani , wannan kadan na gani , sai ya raba ni da farincikina baki daya , maganar gaskiya na ji tsoro a lokacin , dan kai tsaye tunanina ya ban cewa cutar da Brothers d'ina zai yi haka , hakan ya sa na shirya zama da gagawa , na sanar da shugabanina abun da ke faruwa duk aikin Alex ne , kuma akwai wani babban plan da ya shirya , da farko sun so kai mishi hari a cen cikin kassar China , amma na kwatanta musu in su ka yi haka za su hada yaki ne tsakanin US da China , dama ba wata nitsuwa sosai a ke tsakanin mu , kawai na ba su shawarar tahowa Nigeria Undercover saboda na san tabbas Alex ni ya ke hari , in har ya ji labarin na bar US Army zai janye hankalinsa da ga US ya ce zai bibiye ni , a nan ne mu kuma za mu shirya mishi tarko , su ko ba su san ni na yi hakan ne kawai dan na dawo tare da y'an uwana , ko wani abu zai tunkaro su na san ina tare da su , ................................... , haka na taho Nigeria amma ba wanda ya san dalilin zuwana , kawai na fada musu ina son su taimaka min ne na kama wani Gang kuma su ka amince " ya qarashe maganar ya na sauke wata nanauyar ajiyar zuciya dan gaskiya ya sha wuya wajen yin wannan doguwar maganar
yanzu mun ji abun da ya hada Boss wato Alex da Captain , dalilin da ya sa kenan Bos
s ya ce sai ya ruguza rayuwar Captain dan ya na tunanin shi ya yi sandiyar barin sa Army , yanzu kuma wane shiri Boss ya shirya ? dan na san tabbas satar nan da su ke ba ita ce shirin sa ba , akwai wani gagarumin abun da ya shirya
Ajiyar zuciya ita ma ta sauke kafin ta ce " Ni kuma fa , me ya sa ka sanyo ni cikin wannan labarin "
murmushi mai dan sauti ya yi kafin ya yi baya ya konta ya daura hannu saman forehead d'insa
baya ta yi ita ma ta konta gefensa ta na kallon shi
sai da ya dauki lokaci kafin ya ce " a lokacin da na ke kokarin kamo Gang din Alex a UK , watarana na hadu da ke , wajen karfe 10 ne haka , cikin daren su ka yi satar , kin fito da ga cikin wani restaurant rike da cup na coffee har hudu , har mu ka yi karo ki ka zuba min coffeen a jiki , a lokacin ina sanye da face mask da lens ba za ki iya gane ni ba , ba ki tsaya ban hakuri ba kawai ki ka surfe ni da fada wai ba na kallon gabana , za ki iya rufe ni saboda hakan , ni kuma na ba ki hakuri , ki ka juya ki ka koma cikin restaurant din , sai kai lokacin da mu ka yi karo card d'inki ta fado , na dauke ta na ga ke officer ce , kuma kin yi karatun informatics , kawai sai na tafi da card din , bayan na koma Nigeria na yi bincike sosai a kanki ta hanyar card din , kawai na ga za ki iya taimaka mana dan ganin mun kamo Gang din Alex , hakan ya sa na kira shugabana na fada musu abun da a ke ciki , da kuma bukata a kan a turo min ke ki taya ni aiki , kai tsaye su ka amince , su ka shirya zama da shugaban Mopac , su ka kwatanta mishi abun da a ke ciki , shi kuma ya amince , da ga nan mu ka shirya wani file na karya da bayanai a kan mu ni da su Talal , a ka tura wa Jimy wanda shi ke sama da ke , shi kuma ya nuna miki shi cikin sirri ya ce ki tafi Undercover dan samo hujjoji a kan mu saboda ke Y'ar Nigeria ce , ba za mu zarge ki ba , ke kuma ki ka amince , duk wani motsinki cikin gidan ina sane , asali ma duk wayar da ku ke da Jimy in kin kashe sai ya kira ya fada min , ni kuma na fada mishi abun da zai fada min idan kin sake kiran shi "
wata yar karamar dariya ta yi kafin ta Haye saman kugunsa ta kai hannayanta biyu ta shaqe wuyansa ta na fadin " Why ? , da ku na bukatar taimakona yadda ka fada min gaskiya a yanzu haka ya kamata ka yi , da zan fi mayar da kai , na taimaka maka , yanzu ka san halin da Iyayena ke ciki ? "
" You're orphan , ba ki da iyaye , tun lokacin da ki ka gama karatunki su ka rasu dalilin wani hatsari , dalilin da ya sa ma ki ka shiga Army dan gano wanda ya shirya hatsari , amma ba ki samo komai ba , Allah ne ya aiko hakan , a lokacin Jimy ya dauki dawainiyar ki , ya biya miki apartment ki ka ce mishi da kin fara daukar albashi za ki ci gaba da biyan kudin apartment din , a takaice dai ba ki da uwa ba ki da Uba , ba ki da kuma y'an uwa dan ke kadai ce wajen iyayenki , ban aure ki dan muzguna miki ba , na yi hakan ne dan na sake ba ki sabuwar family , na dan lokaci , i'm promise bayan mun gama mission din , zan ba ki Freedom d'inki , ki koma UK " ya fada a sanyaye ya na kallon cikin idanunta , ko tsoron shakar da ta yi mishi bai ji ba
nan take ta sakin mishi kuka , ta sauka da ga saman sa , ta konta gefe ta juya mishi baya , kenan ya san komai a kanta ? ita ce dai ba ta sani ba , yanzu ga shi ya tado mata tsohon ciwo
sai da ta sauka da ga saman shi sannan ya ja wani dan siririn tsaki , sai yanzu ya san me ya yi , dole ta yi mishi kuka , ko shi ne wani ya tuno mishi rasuwar iyayensu dole ya yi kuka , bare shi mai samu damar ganin gawarsu ba , lokacin da su ka rasu ya na cen US , sai da a ka yi jana'izar sannan Ma ta kira shi ta fada mishi , bare ma ko ya so ba zai iya tahowa ba saboda makarantar da ya ke a lokacin in dai ba futu a ka ba ku ba ba ka da izinin barin garin
wata boyayyar ajiyar zuciya ya sauke kafin ya kai hannunsa a hankali saman kugunta ya na fadin " Noory , I'm Sorry , ban san cewa da hakan zai saka ki kuka ba "
ta na kukan ta ce mishi " ta ya za ka yi ka sani , ba ka san zafin rashin iyaye ba ne , shi ya sa ka fadi hakan ko tunanin me zan ji ba ka yi ba "
" i'm so sorry , ki daina kukan nan please " ya fada a sanyaye
ko sauraron shi ba ta yi ba ta ci gaba da kukanta
a hankali ya juyo da ita , kai tsaye ya sauke lips d'insa saman nata ya yi mata wani deep kiss , har sai da ta nemi kukan lokaci guda ta rasa
sai da ya ji ta yi shiru sannan ya zame bakinsa a hankali da ga cikin nata , ya bude idanunsa a hankali , kai tsaye cikin nata su ka sauka
cen kassa ya ce mata " I'm so Sorry " ya fada a sanyaye kamar cikin rada
gyada mishi kai kawai ta yi ta na kallon cikin idanunsa , haka shi ma ya kassa janye nasa da ga cikin nata , zuciyarsa sai ingiza shi ta ke kawai ya yi abun da ke cikinta , amma ya na son ya rike kansa dan ya san da wuya a ce abu guda su ke ji a zuciyoyinsu
ajiyar zuciya ya sauke a hankali kafin ya lumshe idanunsa a hankali ya na kokarin bude su kawai ya ji lips d'inta saman nasa , har da cabko tongue d'insa ta na yi mishi irin nasu kiss din na turawa
bai ma samu damar bude idanunsa ba kawai ya biye mata shi ma , su ka fara kissing din juna cike da shauki , kafin ma su samu damar tantance abun da ke faruwa tuni labarin ya sauya , su ka more junansu da kyau har ya yi dis virgin d'inta , amma duk da haka ba su hakura ba da ga shi har ita , dan ya yi mata mugun kamun da wuya a ce ta iya kyale shi ita ma , sai dai ya birkice mata lissafi da salonsa mai matukar rikitarwa
Ah to ni na tafi na yi barci na ga alamun kowa ya yanke shawarar yin first night d'insa yau ,
ban da Talal da Ramadan , gaskiya ba yi muku adalci ba , ya kamata ku ma a nemo muku matan da za ku aura in ba haka ba sai zaman gidan ya gagare ku
____________________________________________________________
_ WASHE GARI
a hankali ya fara motsi kafin ya ware idanunsa a hankali ya na kallon Ceiling , idanunsa sun yi jazir , ga kansa da ke mugun sara mishi
ajiyar zuciya ya sauke kafin ya mike zaune a hankali , ya ga shi kadai ne cikin dakin , bai kawo komai a ransa ba ya yi kokarin sauka da saman gadon
nan ya ke ashe naked ya ke konce , da sauri ya janyo duvet d'insa ya nade a kugunsa
nan ya ga jininta da ya bata bedsheet din , nan take ya fara tunanin jinin minene dan shi duk abun da ya faru daren jiya ya manta komai , ba dai wani abu ya faru tsakaninsu ba ? , ina ma ta ke ?
da wannan tunanin ya zame bedsheet din da sauri ya shiga toilet da ita , da duvet din
wanka ya yi ya fito ya na sanye da bathrobe , ya shiga dressing room ya shirya cikin wasu kananan kaya , wandon jeans da Shirt , da sneakers a kafafunsa sannan ya fito part din ,
kai tsaye kassa ya sauko , ya nufi dining room ya shiga ya na sallama , zazzaune duk ya tardo y'an uwansa , har da Rehan da Afiya , ko wace na zaune gefen Mijinta
ya na shirin magana Ma ta ce " Fayd ? , ina matarka ? "
" I'm here " Mahnoor ta fada dai'dai lokacin da Ma ta rufe bakinta , har sai da Captain ya juyo ya kalle ta , ta na tsaye gefensa
a tare duk y'an uwansa su ka ce mata " Good morning Aunty "
wani dan karamin murmushi ta saki ta na sunkuyar da kai , ta na yi kamar ta ji kunya
wata yar karamar dariya Ma ta yi kafin ta ce " shikenan , ku zauna mu yi breakfast "
ba musu su ka tako su ka zauna gefen Juna , Captain jikinsa duk ya yi sanyi in ya tuno yanayin da ya ga kansa , ya na gudun a je wani abu ya faru tsakaninsu
su na zama ko Danish ya shigo parlourn da gudu ya na fadin " Uncles ! ! ! "
" My Baby " Abeeram ya fada ya na tashi da ga saman chair d'insa da sauri ya nufe shi , bakin dining room din ya dauke shi sama har da juyi kafin ya tsaya ya na fadin " My Baby , shi ne za ka tafi ka bar ni ? , sai yau ka tuno da ni "
cikin shagwaba Danish ya ce mishi " Sorry My Uncle , ba zan sake ba "
" shikenan , mu je mu yi breakfast , da ga nan mu tafi kallon cartoon " ya fada ya na komawa saman chair d'insa ya zauna, ya zaunar da Danish saman laps d'insa
a tare Sana da Fahd su ka shigo parlourn su na sallama su ma , da alamun yau kamar sun shirya yin breakfast a tare
wajen dining room din su na sallama , amsa musu sallamar su ka yi , sannan su ka ce " Good Morning Big Bro , Good Morning Aunty Babba " su ka fada cikin zolaya ban da Captain
wani mugun kallo Fahd ya wurga musu har sai da su ka sunkuyar da kai a tare ba shiri
wata yar karamar dariya Ma ta yi kafin ta ce " Rehan , Afiya , wannan shi ne babban Yayansu , wannan kuma matarsa ce , ga kuma Babynsu Danish , Sana , wannan ita ce Matar Ashur , wannan kuma ta Abdoul , Mahnoor kuma ba sai na fada miki ba kin san wanda ta ke aure "
gyada mata kai Sana ta yi a hankali ta na sakin wani dan karamin murmushi
ko sannu Fahd bai ce wa kowa ba ya janyo Chair ya zauna , maimakon ta zauna gefensa ita kuma ta janyo chair din da ke fuskantar shi ta zauna , bai kuma ce mata komai ba , dadin abun ma akwai chair guda tsakanin ta da Ramadan , dan shi ne ke a karshe
su na zama su ka ga ta yi wata yar karamar dariya har da hawaye na zubo mata
da sauri Abeeram ya ce " Ma , kuka ki ke ? "
jin abun da ya fada ya sa hankulansu ya dawo kan Ma , dayan bayan daya su ka shiga tambayar ta me ke faruwa
goge hawayen fuskarta ta yi ta na fadin " Ba komai , kawai na tune cewa last months a table din nan ba mu wuce mu 7 ba , amma yanzu duba yadda ta cika , na so Ramadan da Talal su ma na tare da matansu da na fi kowa jin dadi a duniya , I'm really proud of you , ina fatan Allah zai ba ku zuri'a mai Albarka , ina fatan kuma za yi rayuwar farinciki har abada tare da mantaku "
a sanyaye Abdoul ya ce mata " Ma , ki na son ki saka mu kuka mu ma ? , kamar dai ki na yi mana nasihar ban kwana , stop it please "
wata yar karamar dariya ta yi kafin ta ce " Shikenan , shikenan , kawai ina son na ce muku ne ina matukar son ku My Baby "
" we love You too Momy " su ka fada a tare ban da Fahd , da alamun ya tafi duniyarsa
'yar dariya ta yi kafin ta kira Chef ta ce mishi ya kawo musu breakfast
ko five minutes ba a yi ba kowa a kawo mishi nasa breakfast din , da fruits , da juice , har da coffee har wajen Mug 13 su ka ajiye wa kowa gabansa
cikin nitsuwa kowa ya fara breakfast d'insa , ba wanda ya ce ufan dan su san Fahd ba ya son Hayaniya in ya na cin abincinsa
kowa ya nitsu ya na cin abincinsa , kawai su ka ga Afiya ta juya ta fara amai kamar diyan cikinta za su fito
nan take Abdoul ya bi ya rude ya na tambayar ta me ke damun ta , sai da ta ida , duk abun da ke cikin cikinta ta zubar da shi sannan ta juya ta na sauke ajiyar zuciya a jere
cikin zolaya Ramadan ya ce " Wannan shi a ke kira da ga ganin Sarkin Fawa sai miya ta yi zaqi , abun da a ka yi jiya kadai , har an fara ganin sakamako "
wani mugun kallo Abdoul ya yi mishi ya na fadin " Ramadan Be serious please "
" Sorry " ya fada a sanyaye
wani dan karamin tsaki Ma ta ja , kafin ta kira Chef , ta ce ya turo wani ya gyara wajen , da to kawai ya amsa mata kafin wani ya fito da ga cikin kitchen din , ya gyara wajen
Abdoul kuwa , ruwa ya zuba cikin glass ya mikawa Afiya
da sauri ta ture hannunsa ta na girgiza kai ta sakin mishi kukan shagwaba kamar ta manta da mutane a wajen
murya a sanyaye ya ce mata " Baby , me ke damun ki ? , ko mu tafi Asibiti ? "
cikin shagwaba ta ce mishi " cikina ke yi min ciwo " ta fada har da hawaye ke zubar mata
ko kunyar dan uwansa bai ji ba ya daga rigarta ya kai hannu saman dan karamin cikinta
da sauri Rehan ta mike tsaye ta dauki plate din da Afiya ta ci sandwich , ta dauki guda ta kai wajen hancinta ta shinshina
sannan ta sauko shi ta na fadin " Yah Abdoul akwai kifi cikin abun nan ? , ko wane iri ne ? "
gyada mata kai ya yi ya na fadin " Yeah , akwai Fish a ciki " ya fada dan ya san kalar breakfast din da Chef le shirya mishi kullum , asali ma shi da kansa ya fadi ga irin menu da ya ke so a breakfast
komawa ta yi ta zauna ta na fadin " Yah Abdoul ba ta cin kifi , ciwon ciki ya ke saka ta , yanzu ba mamaki sai ta yi kwana biyu ta na wannan ciwon cikin , kuma duk abun da ta ci sai ta amayo shi , tun ta na karama ta ke hakan , Daddy ya ce wai Allergy ne "
a hankali ya ida zagayo da hannunsa a kugunta , da hannu guda ya daga ta ya dawo da ita saman laps d'insa , sannan ya kalli Talal ya ce " Doctor , ba ka da wani maganin da zai rage mata ciwo ? "
dan jinkirtawa Talal ya yi kafin ya ce " ina zuwa " ya fada ya na mikewa tsaye ya Haye stair
sai da ya bar wajen sannan Abdoul ya ce wa Afiya " Sorry My Baby , bari yanzu ya kawo miki magani "
a hankali ta kontar da kanta a chest d'insa sai kokarin shigewa jikinsa ta ke
wani dan karamin murmushi Ashur ya saki kafin ya ce " Abdoul da Babynsa , kun yi kyau fa "
" Ashur , wai me ya sa ka ke takura mishi , ba ka ga halin da ya ke ciki ba , ku kyale shi please " fadin Ma
Ramadan ne ya ce " Ma , ai gaskiya ya fada , ba ki ga yadda ya damu da ita ba kamar baby , kuma a hakan ma jiya ne kawai a ka yi auren , ina ga an yi wasu shekarun ? , za ta gama saye mana dan uwan mu "
" in ka ji haushi yi auren kai ma " Fadin Abdoul ya na kara matse Afiya a jikinsa , da alamun ya fara shiga hannu
kauda kai Ramadan ya yi ya na fadin " i don't care " ya fada idanunsa na sauka kan Fahd
sai a lokacin ya tuno su , nan ya lura da irin kallon da su ke yi wa juna shi da Sana , dan tabe baki ya yi kafin yarda spoon din hannunsa da gangan
a hankali ya duka ya duka ya dauki spoon din , kawai ya leko kassa table din , nan ya ga Fahd ya sakalo kafafun Sana cikin nasa
dan tabe baki ya yi kafin dago kai , lalle labari ya sauya , zai so ya san me faru tsakaninsu haka lokaci guda su ka sauyawa junansu ?
a haka Talal ya dawo ya same su , ya na rike da wata bottle ta magani , ya zauna saman chair din Afiya , ya bude shi ya dauki spoon ya zuba maganin a ciki , sannan ya mikawa Abdoul
ba musu ya karba ya kai wa Afiya a baki , ba musu ta bude baki ya sha maganin , sannan ya ajiye spoon din
ajiye mishi bottle din saman table ya mike tsaye ya na fadin " sau uku a rana za ta dinga sha , yanzu ka fara ba ta wani abu ta ci " ya kai ya na komawa saman chair d'insa ya zauna
bai ce komai ba ya dauki maganin sannan ya mike tsaye da ita a jikinsa , ya na dauke da ita kamar baby , ya ce wa Ma ta sa Chef ya kai mishi Fruits a part d'insa , da ga nan ya fice dining room din da matarsa
sai da ya fita sannan Fahd ya ce " ya a ka yi ka ke da maganin ruwa a gida ? , ko ranar da Danish ya yi zazzabi maganin ruwa ka kai mishi "
wata yar karamar dariya Talal ya yi kafin ya ce " to ai yaran da ke cikin gidan na da yawa a yanzu "
" ban gane ba ? "
" Big Bro , Benji fa ba ya shan drugs , ko ciwo ya ke maganin ruwa ya ke sha , ko kuma na yi mishi allura , ba ya shan drugs " ya fada ya na kallon Abeeram , ya ga ba ya ma tare da su , wayarsa ya ke rike ya na game
FOR INFORMATION +22798999753 WHATSAPP ONLY
____ 31
dan tabe baki Fahd ya yi , sannan ya mike tsaye ya na fadin " Captain , let's go , ina son magana da ke "
ba musu Captain ya mike ya bi bayansa su ka yi tafiyarsu
shi ma Ashur mikewa tsaye ya yi , ya sunkuyo ya yi wa Rehan kiss a forehead ya na fadin " Na tafi , ba zan jima ba okay ? "
gyada mishi kai ta yi a hankali ta na sakin wani dan karamin murmushi , da ga nan ya yi tafiyarsa , daya bayan daya su ma sauran su ka yi tafiyarsu
sai da su ka rage su hudu , sannan Ma ta ce " ni yanzu ban san ya zan yi da ku ba , dan ya kamata na tafi office ni ma "
da murmushi a face d'inta Sana ta ce " Ma , za ku iya tafiya , zan kula da little sisters d'ina "
wata yar karamar dariya ta yi kafin ta mike tsaye ta dauki wayoyinta ta na fadin " shikenan , na yarda da ke , ki kula min da su , kuma ki ce musu kowace ta shirya wa mijinta Lunch , yau zai samu ya huta shi ma "
a tare duk su ka yi wata yar karamar dariya , da ga nan su ka ce mata a dawo lafya , ta yi tafiyarta
sai Sana ta bari Ma ta fito sannan ta ce " wa zan fara gasa wa jiki ? " ta fada cikin zolaya
girgiza mata kai Rehan ta yi ta na sakin murmushi , haka ita ma Mahnoor girgiza mata kai ta yi kafin ta mike tsaye ta baro dining room din
_ CAPTAIN / FAHD
zaune su ke cikin parlourn gidan Fahd , Chanel ta kawo musu snacks da juice
cikin nitsuwa Fahd ya ce mishi " me ya ke damun ka ? , na lura ko breakfast ba ka yi ba , ko ba ka jin jikinka ne ? "
wani dan karamin tsaki Captain ya yi ya na cewa " No , kawai................ " da ga haka ya yi shiru
a sanyaye Fahd ya ce mishi " Fayd , tell me what's wrong with you ? , ko ba za ka iya fada min ba ? ".
" ba haka ba ne Bro , kawai ni kaina ban san me ke damu na ba , ina tsoron a je wani abu ya tsakanina da yarinyar nan , na kassa tuno abun da ya faru jiya , in har na yi sex da ita na san ba za ta iya yahe min ba saboda ba na son ta , kuma auren mu na yi shi ne kawai dan kare ta da ga cin mutunci , bai kamata a ce ta na zaune tsakar Maza haka ba shi ya sa na yi hakan "
" minene abu na karshe da ka ke tune da shi tom ? " Fahd ya tambaye shi
" mu na hira ne ni da ita , shi ne na ce mata na san cewa da iyayenta sun rasu , ita marainiya ce , shi ne kawai ta fara kuka , ni kuma na rasa ya zan yi na rarrashe ta , shi ne kawai na yi mata kiss "
wata yar karamar dariya Fahd ya yi kafin ya ce " bari in ka koma sai ka tambaye ta da ga nan me ya faru "
ajiyar zuciya Captain ya sauke kafin ya jingina bayansa da sofar ya na fadin " har ban san ya zan yi ba , ga kuma Alex "
" Alex ? , me kuma ya yi ? "
" jiya ya turo min text ya na ce min wai na shirya wannan karan wassan da za mu buga zai tashi kaina , na kassa gane me ya ke nufi "
" No , ka kontar da hankalinka , ka bi tsarin plan d'inku kawai , wannan karan za ku yi nassarar kama shi " Fahd ya fada ya na son kontar wa da dan uwansa hankali
shiru Captain ya yi ya daga kai sama ya lumshe idanunsa
a haka Danish da Abeeram su ka shigo parlourn su na gudu
da sauri Danish ya nufi Fahd ya Haye jikinsa ya na dariya , Abeeram na biye da shi
da sauri Fahd ya taro shi ya na fadin " kai Malam tsaya , ba dai bugun shi za ka yi ba ? "
cikin shagwaba Abeeram ya ce mishi " Big bro fasa min wayata " ya fada ya na nuna mishi wayarsa , screen d'inta duk ya fashe
hannu Fahd ya kai ya ja kunnen Danish ya na fadin " shi ne ka gudo ? , me ya sa za ka fasa mishi wayarsa "
" Daddy , wani abun tsoro ya saka min , shi ne na firgita na saki wayar , i'm sorry " ya fada cikin shagwaba
sakin kunnensa ya yi kafin ya ce " shikenan , ba uncle hakuri "
ba musu ya riko kunnuwansa ya na kallon Abeeram ya ce " sorry Uncle "
" yanzu da wace waya za mu yi game ? " Abeeram ya fada cikin shagwaba ya zama gefen Fahd
" bari zuwa yamma idan na fita na sayo muku sabuwa "
dariya Abeeram ya yi kafin ya rungume shi
shi dai Captain tuni ya tafi duniyar tunaninsa , hankalinsa duk ya kassa konciya
_ AFTER SOME HOURS
_ SANA
Sai wajen karfe 10 na dare sannan ta baro gidan Ma , bayan ta koma gida ta kai Danish bedroom
insa saboda ta ga kamar ya fara barci , sai da ta tabbatar ya yi kwana sannan ta fito , ta shiga part
inta , kai tsaye toilet ta wuce
Wanka ta yi ta fito sanye da bathrobe , da wani karamin towel a hannunta ta na goge kanta
Ta na fitowa ko Fahd ya shigo
akin ya na sallama , ya na sanye da kayan barci
A sanyaye ta amsa mishi sallamarsa ta nufi dressing mirror ta tsaya ta ajiye towel
in a kai
A hankali ya tako ya tsaya a bayanta , ya zagayo da hannayanshi saman cikinta ya na fa
in " sai yanzu ki ka tuno da ki na da miji ? "
Murmushi kawai ta yi ta na kallon shi ta cikin miror ,
Kiss ya yi mata saman shoulder kafin ya
auke cak , ya juya da ita ya kontar da ita saman gado , sannan shi ma ya hau saman gadon
Cikin sanyin murya ta ce " me ka ke yi haka ? , kyale ni na je na saka kaya mana "
Cen kassa ya ce mata " ki saka kaya ki tafi ina ? , kin san tun yaushe na ke jiran ki ? "
" uhm me zan yi maka ? , ka san in da na ke sai da ka je ka taho da ni "
" ki kula da ni mana " ya kai karshen maganar sa ya na sunkuyar da kai ya yi mata kiss a kumatu
Wata
ar karamar dariya ta yi kafin ta ce " uhm ni kuma wa zai kula da ni? ,son kanka ya yi yawa ka sani ko ? , sai yanzu ka tuno da ka na da mata cikin gidan nan ? , tun yaushe ka ke share ni ? , Danish kawai ka sani cikin gidan nan , da shi kadai ka damu , kamar ba na nan "
" ba cewa ki ka yi ba ki so na ba ? " ya fada ya na daga mata gera guda , ya kai hannu a hankali saman kumatunta
Turo mishi dan karamin bakinta ta yi ta kauda kai ta ce " kai fa mijin yayata ne , ban taba tunanin zan iya auren ka ba , saboda ni na kaddara a raina kai nata ne kawai "
Nan take yanayin face d'insa ya sauya jikinsa ya yi sanyi, a hankali ya janye hannunsa ya konta a gefenta , ya daura hannu saman forehead
Wani dan karamin murmushi ya saki kafin ya ce " Haka ni ma ban yi tunanin zan sake wani auren ba , har na yi mu'amala da ita , Beenish ta kasance kamar wani sashen na rayuwata , ita ce farincikina , me kore min damuwa , me saka ni cikin nitsuwa , ban yi tunanin rayuwa za ta raba ni da ita ba lokaci guda haka , na tsara mana rayuwar farinciki ni da ita har abada , tare da babyn da za mu samu , amma na godewa Allah da ya ban wadda za ta iya maye gurbinta a cikin zuciya ta , tabbas da farko ba na kula ki saboda ina ganin in na yi hakan kamar na ci amanarta ne , na ci amanar sayayyarta , amma da ga baya ki ka shiga min zuciya saboda yawancin halayenku da su ka zo daya , wlh har taste din coffen da ki ke hada min iri daya ne da nata , ko me ki ka yi ita kawai ki ke tuno min , na san soyayyar da zan yi miki ba za ta kai wadda na yi mata ba , amma zan so ki san da cewa ke ma ina matukar kaunar ki , kuma na shirya rayuwa da ke , like a family , ina fatan ke ma zan saka ki irin farincikin da na saka , na kula da ke kamar yadda na kula da ita ko fin hakan , da ga yanzu ke da Danish ku ne baki daya rayuwata "
Wani
an karamin murmushi ta saki kafin ta juyo ta kontar da kanta a chest
insa
Hannu ya kai saman bayanta ya fara shafa a hankali
Cikin sanyin murya ta ce mishi " tun yaushe ka ji ka na so na ? "
" ni ma ban sani ba , kawai na fara jin ki a zuciyata , lokacin da mu ke sharewa a tare , mu na kula da Danish ya na yi min dadi " ya fada ya na zagayo
ayan hannunsa bayanta ya matse ta jikinsa
Nunfashi ta sauke a hankali ta dan lumshe idanunta ta sake bude su a kan face
insa
Hakan ko ba karamin tayar mishi da sigar jikinsa ya yi ba yanayin da ta lumshe idanunta ta sake bude su
A hankali ya sunkuyo ya cabko lips d'inta ya fara yi mata kiss cike da kwarewa , ya na shafar bayanta
Nan take ita ma ta biye mishi , har da kai hannu saman chest
insa ta na shafa
Kamar da ga sama su ka jiyo Muryar Danish ya na fadin " Daddy , me ku ke yi ? "
A tare su ka ware idanunsu , su ka kalli juna cikin idanu
Da sauri ya zame bakinsa da ga cikin nata , ya dago kai ya kalli Danish , ya na tsaye bakin kofar dakin , ya na sanye da kayan barcinsa , ya rungume teddy a kirjinsa sai turo dan bakinsa ya ke
" me , me ka ke yi a nan ? " Fahd ya fada kamar ya dan razana ganin shi , shi ya yi tunanin barci ya ke
Cikin shagwaba ya ce " wajen momy zan kwana "
" Get out ! , you're not a Baby , koma bedroom d'inka " ya fada ya na nuna mishi kofar fita
akin
Noke mishi kafada ya yi ya na kara turo dan bakinsa
Har zai yi magana Sana ta juho ta kalli Danish ta na sakin murmushi ta ce " Baby , koma bedroom d'inka , yanzu na zo na yi maka tales , kaya kawai zan saka "
Gyada mata kai ya yi kafin ya juya ya fice
Ya na fita ko Snow ta shigo ta na kuka kassa kassa
" What are you doing here ? , Get out ! , tafi ki ja hankalinsa " ya fada mata
Ba musu ko ta juya ta fice
Cikin rudu Sana ta ce mishi " wai me ya sa ka ke yi wa magen nan magana ? , kamar ka na jin abun da ta ke fada "
" Uhm , ina jin abun da ta ke fada , kamar yadda ki ke min magana a yanzu ina ji , haka ita ma in ta min ina ji , ban san ya hakan ta faru ba , kin sani ina son Snow sosai , saboda a lokacin da na rasa Beenish ta shigo rayuwata , kawai na yi tunanin Allah ne ya saka ta a rayuwata dan ta maya gurbin Beenish , kuma ta yi nasara dan ta na mugun debe min kewa , ita ma fa mugun kishi ne da ita , ko ranar da ki ka shigo gidan nan gudu ta yi ta bar ni " ya kai karshen ya na Juyowa ya dawo saman ta ya yi mata runfa da kirjinsa
Sannan ya ce mata " nan da two week za mu koma US , dama wani aiki ne ya kawo ni kuma na gama , so zan so mu koma gidan mu "
Dan zaro idanu ta yi ta kalle shi , ta na son magana sai ya yi saurin kai lips
insa saman nata ya hana ta magana
_____________________________________________________________________________
GIDAN MA
Zaune su ke su shidda cikin parlourn gidan , kowane ya na sanye da kayan barcinsa , da alamun wata magana su ke , da wata paper tsakiyar su saman center table
Cikin nitsuwa Captain ya ce " ku yi hakuri na sauya mana plan lokaci guda , amma ina ga na tafi UK zai fi taimaka mana , ni da ita , zan shirya muku tafiya tare da sojojina ku shiga sea ku taro lading boat
in , in har mu ka bari ta shiga kassar Russia da detenator
in a ciki tabbas yakin duniya na uku zai barke "
Talal ne ya karbi zancen da cewa " Fayd kai ya dace ka tafi wannan mission
in , kamo Alex zai iya jira , amma wannan boat din in ya kai Russia za mu samu matsala babba "
" No , ina son na kamo Alex wannan karan , ba zan bar dama ta ba , in har wannan karan ban kamo shi ba tabbas abun da zai aikata nan gaba sai ya fi wannan , ya yi hakan ne kawai dan dauke maka hankali "
Wani dan karamin tsaki Captain ya ja ya daura hannu saman forehead ya fara murza , cen kassa ya ce " ban ma san ya zan yi ba "
Kamar da ga sama ya jiyo Muryar Mahnoor ta na fa
in " kamar yadda ka ce haka za a yi "
A tare duk su ka juya su ka kalle ta
A hankali ta tako ta zauna gefensa ta na kallon su Talal ya ce " Mu bi shawarar da ya bayar , ku na tunanin satar kananan kudade bai kai yakin duniya na uku ba ? , in har hakan ta faru ko kudin duniya baki daya ba za su iya mayar da damage
in yakin ba , ni zan taimaka mishi a UK wajen ganin mun kamo Alex , kuma akwai jami'an MOPAC , duk za su bamu goyan baya mu kamo su , na san ya ba ku training din sojoji har shi kansa Abee , za ku iya tsayar da Boat
in , kuma ga sojojinsa za su taimaka muku , ina ga hakan kawai zai fi , in har bai kama Alex ba ku san abun da zai yi ba zai tsaya a nan ba "
Shiru kowane bai ce komai ba , tabbas ta fadi gaskiya ya ba su training tun lokacin da ya dawo Nigeria tamkar kwararun sojoji
Ajiyar zuciya su ka sauke a tare , sannan Abdoul ya ce " Yanzu yaushe za mu tafi? "
" Jibi " Mahnoor ta amsa mishi a takaice
Shiru yanzu ma kowa ya yi bai ce komai ba
Mikewa tsaye Ashur ya yi ya na fa
in " tom , ni na tafi na fara sauke kewar babyna , Good night "
Wata
ar dariya duk su ka yi su na kallon shi har ya haye
Ya na hawa ko Afiya ta fara sauko stair
in ta na sanye da kayan barci , ta na rungume da wata plush pink color , dama da safe ne bayan sun fita ya sayo mata ita , ya tanka daidai ko
Wata
ar karamar dariya Ramadan ya yi kafin ya ce wa Abdoul " kai ma an zo kiran ka "
Cikin rudu ya daga mishi gera dan shi ya juyawa stair baya
Da kai Ramadan ya nuna mishi ita
A hankali ya juya ya kalle ta tsaya a bayansa sai shagwabe fuska ta ke , nan take ta sauya mishi yanayinsa , kuma duk
an uwansa sai da su ka lura da hakan , musaman irin mayen kallon da ya ke mata kamar kura ta ga nama
A sanyaye ya ce mata " me ki ke yi a nan ? , ba za ki iya jira na a ciki ba ? "
A shagwabe ta ce mishi " karfe 1 saura fa , kuma ni kassa barci "
" to kin kasa barci ni me zan yi miki Ah ? " ya fada ya na mikewa tsaye ya zagayo ya tsaya a gabanta
A hankali ya zagayo da hannayanshi a kugunta ya daga ta sama , da sauri ta zagayo da kafafunta a kugunsa , ta zagayo da gudan hannunta a wuyansa , gudan kuma ta rike Teddynta
Cen kassa ya ce mata " mu je na ba ki madara " , ya na gama fadar haka ya fara takawa ya nufi stair da ita
Sai da ya bar wajen sannan Ramadan ya ce " Gaskiya zan yi zuciya na yi aure ni ma , ........... Benji let's go sleep "
A tare shi da Abeeram su ka mike su ka bar wajen , haka shi ma Talal su ka bar Captain da Mahnoor kawai zaune a parlourn
Sai da ya ji wajen ya yi Tsit sannan ya ce mata " don Allah zan so ki fada min gaskiya , daren jiya wani abu ya faru tsakanin mu ? "
Girgiza mishi kai ta yi ta na fa
in " No "
" But ................ , jinin me na gani saman gadona , Kuma .......... kuma na ga kaina cikin........ "
Katse shi ta yi da cewa " ba abun da ya faru , jinin da ka gani hannuna kawai na ji ciwo " ta fada ta na na
e hannun rigarta na hagu , har ta kawo shi saman shoulder , ya ga wajen da dress
Bayan ya gani ta sauko da shi ta ce " ba abun da ya faru tsakanin mu , mun dai yi wassa , a lokacin ina cikin halin tausayi ina bukatar kula , shi ne ka shiga rarrashi na , har mu ka biye wa son zuciyar mu , mu ka fara kusantar juna , na san da wuya ka tuna saboda a lokacin ba ka cikin cikaken hayacinka , ban ga laifinka abun da ya faru , laifina ne , da ban fara yi maka wannan wassan ba da hakan ba ta faru ba , godewa Allah ma da ba kai ga yin ............. " da ga haka ta yi shiru
Wata
ar ajiyar zuciya ya sauke kafin ya ce " I'm so sorry , ba na son ki yi tunanin ina da wata muguwar manufa a kanki , ko kuma na yi anfani da auren mu dan na samu kusanci da ke a matsayin mijinki , sam ba haka ba ne , I promise mu na gama mission
in nan , ko da ban yi nassarar kama shi ba , zan kyale ki kamar yadda mu ka yi yarjejeniya , kawai na aure ki ne dan gudun mutuncinki ya zube , a yi miki wani kallon banza "
Murya a sanyaye ta ce " ka tabbata saboda hakan ne kawai? , ba wani abu ba ? "
Gyada mata kai ya yi a hankali ya na fa
in " ko ki na tunanin wani abu ke ? "
Girgiza mishi kai ta yi ta mike tsaye ta ce " sai da safe " da ga nan ta nufi stair ta Haye
Ya na kallon ta har ta Haye sannan ya sauke wata nanauyar ajiyar zuciya ya konta saman sofar ya lumshe idanunsa
https://chat.whatsapp.com/LWmuu0yv6C9DAhpdepDb4i
(
' s
___FUNNY , DRAMATIC , REVENGE , ROMANCE & DESTINY ___
FOR INFORMATION +22798999753 WHATSAPP ONLY
Hi everyone !
I'm here to tell you , littafin Gidan Maza is Complete Now
DUK ME BUKATA N300 NE KACAL
MY ACCOUNT NUMBER
8081129487
Khadija Sabi'u
Monie point bank
+22798999753 for evidence
____ 32
_ ABDOUL
Bayan sun hayo part
insa ya wuce da ita kai tsaye cikin bedroom , ya mayar da kofar ya rufe , sannan ya nufi gadonsa ya konta da ita , ya yi mata runfa da kirjinsa
Cike da shagwaba ta ce " Baby , ni barci na ke ji "
" karya ki ke , ba ki jin barci , tun da ki ka saka na taso sai kin ban abun da na ke so "
" Uhm Uhm Uhm ni kyale ni , akwai zafi , kuma ni har yanzu zafi na ke ji , wajen na yi min ciwo " ta fada cikin shagwaba
Hannu ya kai ya cire mata wandonta har da pant
inta , ya kai yatsunsa biyu a gabanta ya shafa mata a hankali
Wata
ar karamar zabura ta yi ta riko damtsensa ta matse gam
Ci gaba ya yi da shafa mata wajen ya na kallon face
inta ya ce " My Shagwabaty , gobe za mu yi wata tafiya ni da
an uwana , amma ba za mu wuce kwana biyu ba duk za mu dawo , kin ji ko ? "
" tafiya za ka yi ka bar ni ? " ta fada cike da shagwaba ta na riko dayan damtsensa da gudan hannunta
A sanyaye ya ce mata " Sorry My Shagwabaty , amma ai zan dawo , kwana biyu ne kawai za mu yi a cen , ki kula min da kanki kin ji ? , kuma zan yi wa Ma magana a kan ta dinga sayo miki ice cream idan dare ya yi "
" ni Milk na ke so , irin wadda ka ban jiya " ta kai karshen ta na dan cije lips
inta na kassa
Daga mata gera guda ya yi ya na fa
in " ki na son sha a yanzu ? "
Gyada mishi kai ta yi a hankali alamun Eh
Wani
an karamin murmushi ya saki kafin ya janye hannunsa da ga gabanta ya sauko da ga saman gadon ya cire kayan jikinsa ya bar short kawai
Saukowa ta yi ita ma da ga saman gadon ta tsaya a gabansa
Hannunta ya riko ya daura saman face
insa ya lumshe idanunsa a hankali kafin ya sake bude su ya na kallon ta ya ce " ina mutuwar son ki kin sani ko ? "
Wata
ar karamar dariya ta yi kafin ta ce " Eh , na sani , ni ma ina son ka sosai my baby "
Wani cool murmushi ya saki kafin ya kai hannu ya yi sama da rigar jikinta , dama ita kadai ta yi mata saura
Hannayansa biyu ya kai ya fara shafar jikinta ta ko ina har zuwa breast
inta
Nan take duk ya kashe mata jiki , t
a matso a hankali ta shige jikinsa ta rungume shi .............. ni na yi tafiyata tom
WASHE GARI
Zaune duk su ke a dining room su na breakfast , Ashur ya na serving Rehan da kansa , Abdoul kuma ya sa hannunsa cikin rigar Afiya sai shafar cikinta ya ke , shi ko bai san ya hana ta cin abincin ba
Su na a haka Ma ta ce " Ashur , Abdoul , zan so ku kai matanku gidansu , na san za su ji dadin ganin Daddynsu "
Da sauri Afiya ta mike tsaye ta na fa
in " Eh Momy ina son na je gidan , amma Baby ya ce min wai sai ya dawo za mu tafi " ta kai karshen ta na komawa ta zauna ta kalli Abdoul ta na marairaice mishi face
Ji ya yi kamar ya koma da ita part d'insu ya koya mata hankali yadda ko baki ba za ta iya bude wa na tun da ba ta iya shiru ba
Wata
ar dariya Ma ta yi kafin ta ce " shikenan , bari ku gama breakfast sai ku koma ku shirya , sai ku tafi "
Gyada mata kai Afiya ta yi kafin ta yi sauri ta cinye abun da ke cikin plate din ta ta tashi da gudu ta Haye stair
Sai da ta bar wajen sannan Ramadan ya ce " Ma , ina ga mun samu Autan Abee a gidan nan "
Ba dan ta so ba amma sai da ta yi dariya kassa kassa
" wannan ta ma fi Abee , amma maganar Gaskiya , Aleem you're very lucky , because she is so innocent , babu komai a cikin kanta sai yarinyata , duk kalmar ina son ka da za furta maka da ga cen cikin zuciyarta zai fito , ba dan wani kyau ko dukiyarka ko matsayi ta ke son ka ba , kawai ta ji hakan ne da ga cikin zuciyarta kuma ta na kokarin nuna maka hakan , kar ka ga laifinta duk abun da za ta yi , kai ma ka san ta yi wa rayuwar aure kananta , duk fa 15 years ne da ita , ba lalle ta kula da kai yadda ka ke so ba " fa
in Talal saboda ya lura kamar ya dan fusata
Dariya duk su ka yi su na tapi har shi kansa Abdoul ,m
Sai da su ka gama dariyarsu sannan Abdoul ya ce " Wow , first time da na ji Doctor ya yi magana a kan Love , har da ban shawara , ko dai kai ma ka samu wata babyn ce ? "
" ka riga ni fada , abun da na ke son ji kenan , ko na fara shirye shiryen sabon biki ? " fa
in Ma dan ta san abu me wuya ne zai sa Talal ja yi magana a kan soyayya haka
Wani dan karamin murmushi ya saki ya ce " ba zan yi miki karya ba Ma , last months akwai yarinyar da na hadu da ita , kuma gaskiya ta konta min , na ji har na shirya rin rayuwa da ita , hakan ya sa na tunkare , amma ta watsa min kassa a ido , ta nuna min ita ba ta soyayya , kawai na fara bibiyar ta na ga kalar rayuwarta , nan na ga irin munanan halayanta "
" munanan halaye fa ? , wani mugun abu ta ke yi da hakan zai hana ta auren ka " fa
in Ma
In cool voice ya ce " prostitute ce , Like karuwa , Ma , da na samu labarin hakan wlh sai da na ji haushin kaina wai karuwa na ke bibiya , amma Ma ba za ki taba gani ki ce Hooker ce , she looks so innocent , duk ba za ta wuce 19 years , kuma gaskiya ta na da kyau tubarikallah kar na yi mata baki , kuma ta na riko da addini , na shaidi hakan dan kullum da Hijab na ke ganin ta , kuma na sha ganin ta a Masjid , specially ranar juma'a , hakan ya sa kawai ka fara tunanin ko dai matsa mata a ka yi ta na wannan aikin , ba a yi sati guda ba na tunkare ta , na ce mata na samu labarin abun da ta ke , karya ne ko gaskiya , ta tabbatar min da cewa Eh gaskiya ne karuwanci ta ke , sai me , kashe ta zan yi ? Ko ni zan yi mata sihabi ranar kiyama ? , ni kuma na tambaye ta me ya sa ta ke hakan ? , me ta rasa ni zan mayar mata da shi dan ta daina zubar wa da kanta mutunci , amsar da ta ban ya sa duk lissafina ya birkice " ya kai karshen cikin dan rauni
Cikin son jin sauran labarin ya sa Abdoul ce mishi " wacce amsa ? "
Sai da ya sauke ajiyar zuciya sannan ya ce " ta ce min zan iya mayar mata da iyayenta da ta rasa ? , zan iya dawo mata da
an uwanta da ta rasa ? , in har na dawo mata da su za ta daina karuwanci har ta aure ni , Ma marainiya ce , tun ta na 14 years gidansu ya kama da wuta kuma ita kadai ta tsira saboda a lokacin sun yi wata fita a school d'insu , duk
an uwanta da iyayenta ba su tsira ba , ba kowa ya saka ta cikin wannan harkar ba sai Cousins
inta , bayan rasuwar iyayenta wani uncle
inta ya dauke ta ya kai shi gidansa , kuma ya na da yara Maza har hudu , kuma duk matasa ne , babban da aurensa ma , kawai su ka fara neman ta da lalata , amma ta ki yarda , hakan ya sa watarana
aya da ga cikin su ya yi mata fya
e , da ta fadawa Ubansu kawai ya ci mata mutunci a kan sai me dan ya yi mata fya
e , ita wacece? , ahalin ita kamar shara ta ke , shi bai ji dadi ba ma da ya tsaya a kan Fya
e kawai , da ma sun kashe ta , ta wani zo ta cika mishi gida , maganar da ya yi ne ya sa kawai ta kwashe kayanta dama a lokacin duk dukiyar mahaifinta ta dawo hannunsa , kawai ta tafi wani gidansa da ke cen cikin wata unguwa ta manyan
an kasuwa , ta zauna ita kadai cikin gidan , da Uncles
inta su ka samu labarin hakan su ka fara kokarin raba ta da komai , a lokacin ba wani cikaken hankali ne da ita ba , ba ta san ya za ta yi ba , cikin unguwar ta ji labarin akwai wani lawyer cikin unguwar , sai ta je wajensa dan ya taimaka mata , amma abu na farko da ya fara fitowa bakinsa shi ne sai ta ba shi ha
in kai , ba dan ta so ba ta amince , ya kai karar gaban kotu ya raba ta da Uncles
inta , yadda ko kallon banza su ka yi mata sai sun biya tara , dayan yaron da ya yi mata fya
e kuma ya kirkiro shaidun karya ya sa a ka kama shi , yanzu haka ya na rufe a prison , ita a tunaninta da ga nan za ta rabu da Lawyer din , amma ina , ya ci gaba da bibiyar ta , in ta ki amincewa ya yi mata barazana yadda ya karbo mata dukiyarta zai iya kwace mata ita , cikin tsoro ta ke amince mishi da bukatarsa a duk lokacin da ya so , har ta kai wani lokacin abokansa ma ke zuwa su yi lalata da ita , in ta kai har kassar waje ya ke tafiya da ita wai hutu za su tafi , akwai watarana matarsa ta samu labarin zamanta , ta zo ta yi mata dukan tsiya cikin sa'a a lokacin ta na dauke da ciki , cikin ko ya zube , har ta yi jinya a asibiti , bayan lawyer din ya samu labarin ya turo security gidanta dan su dinga ba ta tsaro , ita ta yi tunanin zai kyale ta tun da matarsa ta sani amma ya ci gaba , tun ba ta saba ba har ya kai yanzu ta saki jiki , ta na yin yadda su ke so dan ita ma ta samu abun da su ke so "
Ajiyar zuciya Ma ta sauke ta ce " Yanzu kai me ka ke tunani ? , za ka so ta a hakan ? , har ka aure ta ? "
" minene laifinta a ciki Ma ? , kaddara ce ta zo mata a haka , Allah kuma ya hada ta da mugayen ahali , Ma ki na tunanin da a ce yanzu mu Mata ne su uncle Issaka ki na tunanin za su kyale mu ? , mu na Maza ma dubi irin cin mutuncin da su ka dinga yi mana , har alaka su ka raba da ke kawai dan kin zabi zama da mu , ita kuma ita kadai ce a lokacin , babu wanda ya temake ta , ba ki tunanin ba za ta shiga duniya ba dan samun abun da ta ke so ba ? , ban ce ki amince min na aure ta ba , amma zan so na fitar da ita da ga cikin wannan rayuwar "
" mun yi magana da ga baya " fa
in Ma dan gaskiya ba ta tunanin za ta iya yanke shawara a yanzu
A haka Afiya ta sauko ta same su ta sha wata tsadadiyar shadda purple color , an yi mata d'inki pencil gown , shape
inta ya fito Masha Allah , ta yi simple make up , lips d'inta sun sha gloss , ta yi
aurin
an kwali a kai , ta yafo wani dan karamin veil saman shoulder
inta
Da sauri ta shigo ta nufi Abdoul ta tsaya a gabansa ta na fa
in " Baby , na yi kyau ? " ta kai karshen ta na dan juyawa
Baki sake ya tsaya ya na kallon ta kamar zai cinye ta , idanunsa na kanta ya fiddo wayarsa ya danna mata pics uku ma su kyau
Sannan ya ajiye wayarsa ya ce mata " My Shagwabaty kin yi kyau kamar na sace ki na gudu , amma saura abu guda "
Cikin rudu ta kalli jikinta ta ce " minene ? "
" wait ina zuwa " ya fada ya na mikewa tsaye ya fice dining room din
Sai da ya fita sannan Ma ta ce wa Rehan ta tashi ta je ta shirya , ba musu ta tashi ta Haye
Jim kadan Abdoul ya sauya ya na rike da wata
ar box red color irin ta jewel
Gaban Afiya ya dawo ya tsaya , ya ajiye box din saman table , ya bude ya fiddo wata tsadadiyar jewel ta Diamond , siririya mai kyau , wadda ba za ta takura maka ba
aukar ta ya yi ya saka mata a wuya , ya ce " Yanzu kam komai ya cika , kin yi kyau over "
Wani
an karamin murmushi ta saki ta kai hannu ta boye face
inta
Murmushi ya saki ya ruko hannunta , ya yi wa
an uwansa sallama ya ja ta su ka fice
Jim kadan Rehan ita ma ta sauko ta shirya tsab gwanin burgewa , su ka yi tafiyarsu ita da Ashur
_ SANA
Tsaye ta ke gaban dressing mirror ta na feshe jikinta da turare , ta shirya cikin wata Abaya red color
A haka Fahd ya shigo dakin ya na sallama , ya na sanye da Jeans da Shirt white colors
Bayanta ya kariso ya tsaya ya rungume ta ta baya , ya na kallon ta cikin miror ya ce " Good Morning My Honey "
Wata
ar dariya ta yi ta ce " me ka ke a nan? , na yi tunanin har ka fita "
" da ga nan har zuwa lokacin da za mu koma US babu in da zan tafi , zan ci gaba da zama a tare da ke , na kula da babyna "
" Uhm , in Danish ya tardo mu fa ? "
" kar ki damu ya tafi wajen Abee , Ma za ta kula da shi "
A hankali ta juyo ta kalle shi ta ce " Baby , wai me ya sa ku ke kiran ta da Ma , ba momy ba "
" shi ma Ma ya na nufin Momy , tun ina karami na ke kiran ta da wannan sunan , har sauran
an uwana su ka ji su ma su na kiran ta da hakan , kuma ba ta taba ce mana mu kira ta da sunan Momy ba "
Ya kai karshen ya na riko hannunta ya ce " Mu je mu yi breakfast "
Ba musu ta bi bayansa su ka baro part din ta na sakin wani dan murmushi
_ AFTER SOME HOURS
_ GIDAN BARISTER AABID
Su na a zaune cikin parlourn har da Barister Aabid , ya dawo da ga Masjid , Rehan na zaune gefensa ta
an sunkuyar da kai ta na rike da wayarta , tun lokacin da ya dawo da ga Masjid Abdoul ya zo ya
auki Afiya , amma har yanzu Ashur bai zo ba
Cikin nitsuwa Barister ya dafa shoulder
inta ya na cewa " Titi , ko dai sabani ki ka samu da shi ? , tun da ki ka zo ki ka shiga bedroom d'inki ba ki fito ba "
Wani
an karamin murmushin karfin Hali ta saki ta ce " ba komai Daddy "
" Rehan , in da ba komai da ba za ki yi sanyi haka ba , in laifi ki ka yi wa Mijinki tun yanzu ki san yadda za ki ba shi hak'uri , in kuma abun da ya faru ne ya kamata ki manta da shi , tun da har shi zai iya mantawa , ya zauna da ke , ke ma ya kamata ki manta dan ki saka shi farinciki please , ba na son ganin ki cikin damuwa , ki saki jikinki ku yi rayuwar ku , dubi Auta , wlh sai da na kassa gane ta , har wata
iba ta yi "
Wata
ar dariya ta yi , maganar gaskiya da a ce ba gida guda su ke ba ita da Afiya da ba za ta gane ta ba , gaskiya Abdoul na kula da ita , haka shi ma Ashur ya na kula da ita duk da ba ta sakin jiki sosai
Da sallama a bakinsa Ashur ya shigo cikin parlourn , da ga ganin yanayinsa ya na cikin damuwa ,ko wani abu ya tsaya mishi a rai
Wajen ya kariso ya saki wani
an karamin murmushi ya ce " Sorry My Daisy , wlh aiki ne ya tsayar da ni a Headquater , yau ne karshen yarjejeniyar mu ni da Captain , shi ne na ke so na gama duk aikin da na fara "
" shikenan ba komai , Rehan tashi ku tafi har karfe 10 ta yi " fa
in Barister
Ba musu Rehan ta tashi su ka yi mishi sallama , sannan su ka baro gidan , dama motarsa a waje ya baro ta
Ko da su ka shiga ya tada motar su ka bar kofar gidan
Sai da su ka yi nisa ta ga ya kai hannu wajen kafafunsa ya fiddo wata kwalbar maltina , da ke bude ya kai a baki ya fara sha , har sai da ya shanye sannan ya yi parking motarsa gefen titi ya zuge glass
in gefensa ya tilla ta , sannan ya
aura hannu saman murfin motar ba tare da ya ce komai ba
Haka ita ma ba ta ce komai ba asali ma kanta na sunkuye
Ba tare da ya kalle ta ba ya ce " I would like to know what is wrong between us ? , I don't Know if i done something da ya bata miki rai ko kuma soyayyar da na ke yi miki ce ba ta isa ba ? , duk kin sauya min , kamar ba Daisy
ita ba "
Shiru ta yi ba ta ce komai ba sai matse yatsunta ta ke , ta na murza su , ba ta san me za ta ce mishi ba
Ci gaba ya yi da cewa " kin san abun da ki ka yi min jiya ban ji dadinsa ba ko ? , amma ko so guda ba ki ban hakuri ba , why ? , ina kokari na ga na faranta miki why ke ba za ki iya ba? "
Nan ma shiru ta yi , ta fara ruwan hawaye , har cikin zuciyarta ba ta son fushinsa , amma jiya abun da ta yi mishi ba ta tunanin za ta iya yahewa kanta , ya nemi kusantar ta amma ta hana shi , bai matsa mata ba ya kyale ta kuma hakan bai hana shi kula da ita ba bayan safiya ta yi
Ajiyar zuciya ya sauke kafin ya kunna motar , ya janye hannunsa ya tada glass din kofar
Sannan ya ce mata " Gobe karfe 2 na dare za mu tafi Korea wajen dangin Daddyn mu , kowace shekara a tare mu ke tafiyar , yanzu ma tare za mu tafi , ban san yaushe za mu dawo ba , Ma ta ce mu bari har next year sai mu tafi tare da ku , tun jiya na so na fada miki amma na manta "
Wannan karan sai da ta dago kai ta kalle shi , ta na dan zaro idanu
Shi kuwa ko kallon ta bai yi ba ya yi gaba da motar su ka bar wajen , ya na sane da irin kallon da ta ke yi mishi
A haka har su ka iso gida , a ka bude mishi gate ya shigar da motar cikin gidan a parking space ya kashe motar , ya bude wani box ya fiddo wani hankie ya ba ta ya ce ta goge hawayenta kafin ta shiga , sannan ya fito da ga cikin motar ya nufi cikin gidan
A parlourn ya tardo
an uwansa , duk ban da Abdoul , ya na cen manne da Babynsa
ar karamar yarinya amma ta gama da shi baki daya , kamar wanda ta yi wa assiri
Da sallama a bakinsa ya shigo , Abee da Danish su na game , bai ce wa kowa komai ya nufi stair ya Haye da sauri
Da kallo su ka raka shi har ya haye sannan Ramadan ya ce " da alamun yau Daisy ta batawa Boo rai "
Wani dan karamin tsaki Captain ya ja ya ce " Ramadan , wai me ya sa ba ka iya shiga harkokin ka ? , ina ruwanka da rayuwar aurensu? "
Wata
ar karamar dariya ta yi kafin ya tashi ya shiga kitchen da sauri
Jim kadan bayan shigarsa Rehan ta shigo ta na sallama kassa kassa , amsa mata Captain da Talal su ka yi
Sannan Talal ya ce mata " sannu da zuwa Sister , na zata ya manta da ke "
Wani dan karamin murmushin karfin Hali ta saki ta
an sunkuyar da kai dan har yanzu kunyar su ta ke ji
A hankali ta tako ta nufi stair
Har za ta Haye ta jiyo Muryar Ramadan ya tsayar da ita
Cak ta tsaya ta juyo a hankali , ta gan shi tsaye a bayanta rike da tray dauke da plate din Cookies da glass din smoothie
Da murmushi a face
insa ya ce " karbi Sister ki kai mishi , tun safe bai ci komai ba "
Ba musu ta karbi tray
in ta yi mishi godiya sannan ta juya ta Haye
Shi kuma ya juya ya koma parlourn ya zauna
Cikin zolaya Talal ya ce " Wow , gaskiya yau ka yi abun kwarai , dama haka ka ke da kirki ban sani ba ? "
Wata
ar dariya Ramadan ya yi ya ce " Duk rashin kirkina da tsagar da na ke yi muku ba na supporting ganin
aya da ga cikin ku cikin damuwa , ko sadness , na san da ga nan za ta san yadda za ta yi ta kontar mishi da hankali "
an tabe baki Talal ya yi , ya San Ramadan da mugun tsaga kamar Ashur ya ke , amma zuciyarsu daya su ke ba su kyau ba su son wani ya taba nasu
Kallon Captain Talal ya yi ce mishi " Fayd , ina son na je wani waje , 30 minutes ba zan jima ba "
J L
Times New Roman
Times New Roman
Calibri
Calibri
!%),.:;>?]}
$([{
SummaryInformation
DocumentSummaryInformation
WpsCustomData
TECNO LD7
WPS Office
41175f67ae804e5f91b7d85e42fb98a2