Part din Saudat ya nufa don ata nan yake jin ihun na tashi, da sauri ya shiga ya nufi cikin dakin nata.
Elhajj Part 1 Complete Hausa Novel · about 52 min read
Idon sa ne ya sauka akan Dije data ke tsugunne ta toshe kunnen ta da hannayen ta tana addu'a, mai da duban sa yai gurin Saudat dake tsaye kikam tana kallon tukunyar data fashe wacce a gabanta ta bace bat.
Daga kafar sa yai zai je gare ta don suturta mata jikin ta cikin wata murya da be san ta ita ba tace "daka ta Muhammad yau ranar tonar asiri ne."
Da sauri ya dafe kan sa da yake jin yana sara masa.....
Cikin daga murya tace Suna na Saudatu kamar yadda ka sani......
*******
Daddyn Leemah da yake kwance yana kallon Sama kamar wanda aka tsikara ya mike da sauri yana waige waige, abubuwan da suka faru ne tsawon shekaru 10 suka shiga dawo masa a ido kamar majigi.
Hannu ya dora akai ya fashe da kuka tuno wa da yai rabon daya sa mahaifiyar sa a ido tsawon shekaru 10 kenan.
Da sauri ya fito yana kuka kamar karamin yaro, gate man ya cewa kar ya bar kowa ya fita a gidan ya kulle da padlock ya fito ya zauna a bakin gate gashi nan zuwa.
Daga Hannu Sama mai gadin yai yana godiya ga Allah yau uban gidan sa ya dawo cikin hayyacin sa.
HOME OF SUPPLEMENT AND KAYAN MATA MMN MUJAHEED
Y'AR UWA WANI TANADI KIKA KAYIWA SANYI SANYI YAZO SAIDA GYARAN JIKI GYARAN FATA DA GYARAN KASA WANNA YANA YI SA MUKE CIKI INFECTION YAFI DAMUWA MATA TSUHUN INFECTION DA SABO DUK GA SANYI SUNA TASHI YANA DA KYAU KIKULA DA JIKIN KI Y'AR UWA KIKULA DA JIKIN KI RINKA KIYAYE KA'IDA SANYI DA KA'IDA KAMUWA DASHI SANNA KIRINKA SHAN MAGANIN DA ZAI MIKI WANKE MIKI SANYI DA DATTIN MARA LOKACI ZUWA LOKACI
MUNA HADI KALA KALA NA GYARAN JIKI
BANI BADA MAGANI SAI NAJI INDA MATSALA KI TAKE IN MAGANIN SANYI KK BUKATA SAI AHADA MIKI
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA INFECTION
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA RASHIN NIIMA
WATA TUSAR GABA TAKE FAMA DASHI NA SANYI
WATA TUSAR GABAN DA TAKE FAMA DASHI NA BUDEWA GABA NE
WATA MATSALA TA TA ASIBITI CE IN MATSALA BATA WABACE ZAN BADA SHAWARA AJE AGA LIKITA
WATA MATSALA SIHIRICE DUK AIKIN DA NISAN BANAWA BANE BANSA HANNU NA DASHI
KIYI BAYANI ABAKI DAI2 DA MATSALA KI
INA MASU FUSKANTA MATSALA WURIN MIJI
WASU MIJI NA MUSU WALAKANCI KIN KASA GANE MATSALA INDA TAKE
MUNA HADI KALA KALA IYA KUDINKA ITA SHAGALINKA
MUNA DA MAYUKKAN SUPPLEMENT MASU FIDDA HASKEN FATARKI KIFITU KIYI FRESH KIYI KYAU AKWAI NASHA DANA SHAFAWA
AKWAI MASU SA HASKE
AKWAI MASU GYARAN JIKI DA NIIMA DA MATSI
MUNA DA MAN GYARAN GASHI YANA SA TSAWON GASHI DA BAKIN GASHI YANA KARA YAWAN GASHI DUK WADDA TASSAN CHEBE ORIGINAL TASAN HAR MAGANIN DAN DRUFF YANA YI MUNA SAIDA SET OIL NA KARKAR DA CHEBE POWDER DA STEAMING CREAM DA BUTTER DA SHAMPOO
KADAN DAGA PRICE DIN KAYAN MU
KAZA AKWAI TA 5K, 4K,
DAHUWA KIFI 2K
TSIME TABAJE 3K GURA 500
JAN TSIME 3500 GURA 600
GUMBA MADARA 4K
TA AYA DA DABINU 2500
TA SHINKAFA 2K
TA HATSI 1800
ZUMA BATA GINDIN KISHIYA GA WADDA KISHIYA KE MATA FANKAMA TA HANATA RAWAR HANTSI 3K BABBA MEDIUM 2500 KARAMA 800 MUNYI HAR TA IRE IRENMU 500
ZUMA KIBA 2K
GARURUKA IRIN SU
GARIN DAN SATI 1
EMERGENCY
BABANBADE
TUKUDI
SHAKAMATSE
RUBA DUK 500
MAN AYYU KWALBA KARAMA 300 BABBA 700
KADA AL'AJABI 500
SAURAN BAYANI SAI MUN HADU GA ME BUKATA
MUNA KEBBI & SOKOTO MUNA AIKAWA KU INA 08066726866 MMN MUJAHEED KAYAN MATA AND SUPPLEMENT.
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Paid page 42
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
*Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.*
*Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.*
09066728387
Tsaye tai tsirara tace "Suna nan Saudat mun taba haduwa da kai lokacin da ka taba zuwa hotel a Lagos kazo wani aiki".
Dariya tai tace "kayi batan kai ne ko meye ban sani ba ka shigo dakin da nake nida kwarto na, da idonka ka gan ni ina aikata zina da maza bar biyu".
Dariya ta Kara saki tana sosa kan ta tace "tun da nan na kamu da sonka Elhajjj dina, nayi duk yadda zan yi don na same Ka na rasa sai kawai na hadu da dan uwan Ka Salim kuma aminin Ka".
Wani irin baya Elhajj yai kamar zai fadi da sauri na mike na taro sa na rike sa sosai.
Nuno sa tai tana gyada Kai tace "a nan muka kulla mummunan alaka ya mayar da ni kamar matar sa duk lokacin da yake bukata zai kira ni naje kawai sbd ina son ya min hanyar da zan hadu Kai".
Zaro ido tai da suka soma sauya kala zuwa yellow ta cigaba da cewa "da naga alamun baxai taimaka min gurin haduwa da kai ba kawai sai na shiga kungiyar matsafa na bada kyautar jinin uwata aka mallaka min zuciyar ka".
Da wani irin sauri Elhajj ya damki hannu na yana janyo ni jikinsa, na fahimci neman abinda zai kama ya tsaya yake don yadda jikinsa yake rawa sosai, ni kai na jikina rawa yake amma haka na kara rko sa sosai don yadda jikin nasa yake rawa abin yayi yawa.
Tsalle ta buga cikin alamun kamar bata hayyacin ta tace "mallaka min kai da akai ne yasa har muka yi aure tun daga Lokacin da mukai aure kullum sai na baka lemon Watermelon kasan me yasa sbd asiri ne mai zaman kansa wanda kullum yake farfado min da soyayya ta a cikin zuciyar ka zuwan wannan shegiar ne yasa Ka dai na sha".
Addu'a kawai nake ina kara riko Ya Ustaz don yadda take zaro Ido tana nuno ni kamar zata zo ta danne ni me ta Zane.
Wani juyi tai tana bude hannayen ta tace "ba wannan kadai nayi ba nice nan nake kashe maka yaran ka, so hudu dana haihu duk nice nake mallawa La'ananne jinin su don kawai na cigaba da zama tauraruwar heart dinka".
Duka kirjin tai tana zaro ido tace "sbd kai sai da na yadda na zama matar la'ananne don kawai na aure ka, nice na mayar da fuskar Ka ta mage a duk lokacin da Shegiar yarinyar nan ta kalle Ka, amma abin bai yi tasiri ba sai da ta tare kuma ka kusance ta".
Kwale baki tai tana kaikaice ido tace "kasan me, da naga duk abinda nai baya kama ku don ynxu ya dage da addu'a wacce dama nice na sa la'ananne ya ma aiki Ka daina ibada sosai sai La'ananne ya bani tukunyar nan tukunya ce mai muhimmanci tun daga Lokacin daya bani nayi muku asiri duk lokacin da zaka kusanci Dije sai zuwairar ma ta kwanta ta kasa aiki".
Izuwa ynxu jiri ne kawai yake kwasar mu daga ni har YA Ustaz din ba wani mai ragowar karfi kuma.
Tako wa tai gaban mu tace "ba wannan kadai ba kasan waye aminin Ka kuwa Salim?"
Babbaka dariya tai tana juya Ido tace "toh shine wanda muka hada baki da muke fitar ma da design har sau uku, sbd ba kananan kudade muke samu ba a duk lokacin da muka fitar da design dinka".
Wani numfashi Elhajj ya ja yana jin kuka na neman subuce masa, danko hannun Dije yai da karfi yana matsawa jikinsa banda rawa ba abinda yake.
Kallona tai tana zare ido tace "kin san waye ya shiga dakin ki yaso ya miki fyade? Toh Salim ne yaje sbd yana son ki ni ce nan na boye sa a dakina sai gab da asuba na fitar da shi ta kofar baya...."
Dariya tai tace "La'ananne yace min dama duk ranar da tukunyar nan ta fashe ranar tonuwar asirina ne toh gashi nan kuwa nida yan kungiya dukkan mu mun HALAKA..."
Ihu ta saki ta kwasa a guje haka ta fita tana fadin abubuwan da ta aikata kamar mai maimaita karatu.
Masu gadi suna ganin fitowar ta a haka suka shiga sunkuyar da kansu kasa amma kafin su ankara ta fice a guje tana maimaita abinda ta aikata..
Cikin rawar jiki ya damko hannu na yaja ni muka fito, ban iya masa musu ba muna fitowa kawai ya mikawa driver hannu alamun car key.
Key din ya basa yana kallon mu kowa ya kalle mu yasan muna cikin tashin hankali.
Motar ya fisga a guje muka fita, irin gudun da yake shararawa ban zata zamu iya kai inda zamu lafia ba.
A kofar gidan Malam yayi parking motar ko kashe ta bai yi ba ya fito ya zagayo ya bude min, hannu na yaja muka shiga cikin gidan.
A palon gidan Malam da Hajja da suke zaune suna kallon Sunna TV dagowa sukai suna kallon mu ganin yadda muka shigo, gwanda ni ma ina da Hijab shi vest ce kawai sai three quarter a jikinsa, abinda ya Kara girgiza Malam kenan don shifa ya manta rabon daya ga Elhajj da irin wannan shigar.
Sakin hannu na yai ya shiga nufar Malam cikin wani irin tafiya kamar wanda kwai ya fashe wa a ciki.
Zama yai a kasa ya dora kan sa akan cinyar Malam kawai ya fashe da wani irin kuka mai tsuma zuciya.
Bugawa gaban Malam yai da karfi yana dora hannun sa daya fara rawa akan Elhajj yana shafawa a hankali.
Nima da nake kallon sa kukan na saki ina toshe bakina da Hijab dina don sai ynxu na samu damar yin kukan ma.
Kuka muke sosai kuma Malam ko Hajja ba wanda ya tamabaye mu me ya faru har sai da mukai shiru don Kan mu.
Kallona Malam yai a nutse yace mene yake faruwa Khadija?
Sunkuyar da kai na kasa nai hawaye yana zubo min na shiga bawa su Malam labarin abinda ya faru tun daga shiga ta part dinta har abubuwan da ta fada.
Salati kawai Malam da Hajja suke cike da al'ajabin wannan labarin wai matar ka, shi Malam bai yi mamakin Saudat ba tunda shi yasan abubuwan da Khadija ta samo a dakin baccin Elhajj din amma abinda Salim yai shine yafi girgiza sa.
Ranar dai kusan kwanan zaune mukai don a cikin mu ba wanda ya rintse sai Hajja ce ma da tayi bacci a zaune, amma dukkan mu kwana mukai muna sallah.
Washe gari da safe Malam ya kira Papa ya fada masa abinda ke faruwa ni ma turawa Elhajj yai aka debo min dukkan kayana a cikin akwati akai kawo min gidan Hajja na zabi wasu wadanda zan yi amfani da su sauran kuma aka rufe a wani dakin gidan ma gaba dayan sa yasa shi a kasuwa a ranar.
Kwanan mu biyu a gidan Malam zuwa ynxu kuwa kowa yasan abinda ya faru don hauka na gaske Saudat take yi tana fadar abubuwan da take ba Kaya a jikin ta haka take yawo....
*******
Iya tashin hankali Mum da Leemah sun shige sa don tsawon kwana biyu kenan ba Dad ba labarin sa gashi kuma an kulle gidan da padlock ta waje duk iya dabarun da zasu yi don su fita sunyi amma abin ya gagara ko ta ina ba damar fita.
Ynxu haka suna zaune a palo rabon su da wanka tun shekaran jiya, haka suke zama da kyar suke cin abinci shima kayan kwadayi ne kawai bawai abinci ba sosai.
Shigowa palon Dad yai bayansa Kannan sane maza su uku sai driver dinsu daya shigo shima Kan sa a kasa.
Zabura Mum tai da ganin Dad ta mike da sauri tace "Dad ina ta neman ka fatan kana cikin koshin lafia dai koh?".
Girgiza kai yai yana murmushi yace "kije na sake ki saki Uku, Allah ya isa tsakani na da ke kuma Allah ya saka min duk abinda kikai min".
Ihu ta saka tana tsalle tace "kayi hakuri baxan sake ba Alhaji na tuba sharrin shaidan ne Ka yafe min".
Juya wa yai gurin Leemah da tai tsifi tsifi da ido fuska a daure yace "bi bayan muntari gashi nan ynxu na daura muka aure kuma a ynxu xaki bisa ku tafi kauyen su Allah ya bada zaman lafia".
Ihu Leemah ta saki tana kuka tace "Dad kayi hakuri kar laifin Mum ya shafe ni Dad baxan sake duk abinda nake ba".
Murmushi yai ya kalli muntari daya ke ta washe baki yace "ja hannun matar Ka ku tafi kaji Allah ya bada zaman lafia".
Sosa keya muntari yai yana dariya yace "Ameen Dad, janyo hannun Leemah yai da take ihu tana mikowa Mum hannu akan ta taimake ta amma Mum ta kasa magana sai wiki wiki da ido take".
Tana kallo muntari ya fita da ita ta kasa magana don suna hada ido dashi taji wani tsoron sa ya dirar Mata.
Sawa Dad yai aka fitar masa da Mum daga cikin gidan sa wacce take ta kokarin bude bakin ta amma bakin yaki bud'uwa.
********
Tsawon sati daya kenan Salim ya kulle kansa a daki ya kasa fita, dukkan wani sirrin sa ya gama fita bama yadda David yaje gurin Elhajj ya fada masa duk wani abu da Salim dn yake da kuma yadda ya taba planning din kashe sa.
Shidai Elhajj bai ce komai ba sai cewa David din yayi ya tafi ya basa guri ya sallame sa, haka ya tafi yana kuka shine ya kira Salim din ya fada masa abinda yake faruwa cewa shifa ya fadawa Elhajj komai don haka ya fita ba ruwan sa da Salim din.
Duniya ta juya ma Salim baya ne kawai ya rasa yadda zai yi kullum yana daki matar sama tsoron hada ido yake da ita balle aje da haduwa Elhajj.
*****
Akwatina aka sa min a mota nida shi ne a bayan motar gidan Momma zai kai ni don tafiya ce ta dole ta same sa a companyn sa dake China kuma lokaci ya kure da za'a yimin passport tunda ban da shi.
Hannu na a cikin nasa har ynxu ya kasa sake wa kullum zaka gansa shiru kamar mara lafia.
Matsa hannun sa nai ina marairaice fuska, murmushi ya saki yana girgiza kai a hankali ya motsa bakinsa yace Allah ya shirye ki
HOME OF SUPPLEMENT AND KAYAN MATA MMN MUJAHEED
Y'AR UWA WANI TANADI KIKA KAYIWA SANYI SANYI YAZO SAIDA GYARAN JIKI GYARAN FATA DA GYARAN KASA WANNA YANA YI SA MUKE CIKI INFECTION YAFI DAMUWA MATA TSUHUN INFECTION DA SABO DUK GA SANYI SUNA TASHI YANA DA KYAU KIKULA DA JIKIN KI Y'AR UWA KIKULA DA JIKIN KI RINKA KIYAYE KA'IDA SANYI DA KA'IDA KAMUWA DASHI SANNA KIRINKA SHAN MAGANIN DA ZAI MIKI WANKE MIKI SANYI DA DATTIN MARA LOKACI ZUWA LOKACI
MUNA HADI KALA KALA NA GYARAN JIKI
BANI BADA MAGANI SAI NAJI INDA MATSALA KI TAKE IN MAGANIN SANYI KK BUKATA SAI AHADA MIKI
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA INFECTION
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA RASHIN NIIMA
WATA TUSAR GABA TAKE FAMA DASHI NA SANYI
WATA TUSAR GABAN DA TAKE FAMA DASHI NA BUDEWA GABA NE
WATA MATSALA TA TA ASIBITI CE IN MATSALA BATA WABACE ZAN BADA SHAWARA AJE AGA LIKITA
WATA MATSALA SIHIRICE DUK AIKIN DA NISAN BANAWA BANE BANSA HANNU NA DASHI
KIYI BAYANI ABAKI DAI2 DA MATSALA KI
INA MASU FUSKANTA MATSALA WURIN MIJI
WASU MIJI NA MUSU WALAKANCI KIN KASA GANE MATSALA INDA TAKE
MUNA HADI KALA KALA IYA KUDINKA ITA SHAGALINKA
MUNA DA MAYUKKAN SUPPLEMENT MASU FIDDA HASKEN FATARKI KIFITU KIYI FRESH KIYI KYAU AKWAI NASHA DANA SHAFAWA
AKWAI MASU SA HASKE
AKWAI MASU GYARAN JIKI DA NIIMA DA MATSI
MUNA DA MAN GYARAN GASHI YANA SA TSAWON GASHI DA BAKIN GASHI YANA KARA YAWAN GASHI DUK WADDA TASSAN CHEBE ORIGINAL TASAN HAR MAGANIN DAN DRUFF YANA YI MUNA SAIDA SET OIL NA KARKAR DA CHEBE POWDER DA STEAMING CREAM DA BUTTER DA SHAMPOO
KADAN DAGA PRICE DIN KAYAN MU
KAZA AKWAI TA 5K, 4K,
DAHUWA KIFI 2K
TSIME TABAJE 3K GURA 500
JAN TSIME 3500 GURA 600
GUMBA MADARA 4K
TA AYA DA DABINU 2500
TA SHINKAFA 2K
TA HATSI 1800
ZUMA BATA GINDIN KISHIYA GA WADDA KISHIYA KE MATA FANKAMA TA HANATA RAWAR HANTSI 3K BABBA MEDIUM 2500 KARAMA 800 MUNYI HAR TA IRE IRENMU 500
ZUMA KIBA 2K
GARURUKA IRIN SU
GARIN DAN SATI 1
EMERGENCY
BABANBADE
TUKUDI
SHAKAMATSE
RUBA DUK 500
MAN AYYU KWALBA KARAMA 300 BABBA 700
KADA AL'AJABI 500
SAURAN BAYANI SAI MUN HADU GA ME BUKATA
MUNA KEBBI & SOKOTO MUNA AIKAWA KU INA 08066726866 MMN MUJAHEED KAYAN MATA AND SUPPLEMENT.
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Paid page 43
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
*Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.*
*Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.*
09066728387
Nima murmushin na saki ina turo baki nace "Ameen"
Ba wanda ya sake magana har muka isa gidan, fita nai bayan an ciro min jakata don sauri yake flight dinsu ya kusa tashi.
Daga masa hannu nai ina jin kamar na fashe da kuka, tun ynxu na fara missing dinsa ina kuma ga ya tafin duk da ba dade wa zai yi ba 1 week zai yi ya dawo.
Sai da naga fitar su sannan na sauke ajiyar zuciya na shiga cikin palon gidan
Momma dake zaune tana kallo tana ganin shigowa ta ta mike da sauri tana dariya, tahowa tai ta rungume ni tsam tana sauke ajiyar zuciya.
Tunda aka fada mata zan zo na mata sati daya ta kasa zaune ta kasa tsaye sai shirye shirye take na taron masoyiyar ta.
Ita kadai tasan yadda ta daure bata je gidan ba ta gan ta duk kuwa da yadda zuciyarta ta dinga tunzura ta.
Dan ture ta nai ina murmushin yake nace "Ina wuni"
Itama wayan cewa tai tana dariya tace "lafia qalau Khadija ya kike".
Murmushi nai wanda bai kai ciki ba nace "Alhamdulillah".
Zama nai akan kujera ina kallon yadda aka cika min gaba na da kayan ciye ciye, wanda zan iya ci naci kawai na bukaci a nuna min dakina da zan sauka.
Dakin dake jikin nata ta kai ni da kanta tana murmushi.
Tana fita na kulle kofar ina sauke ajiyar zuciya nidai haka kurin zuciya ta bata yadda da wannan matar ba wallahi.
Wanka nayi nasa riga da zani, zama nai akan gadon ina bude Azkar dina ina karanta duk rai na dadi sai missing Ya Ustaz nake, yana cikin yanayin da yake bukatar kula sosai amma ya tafi ba tare da ya samu wannan kular ba kuma dama lokacin da muke gidan Malam ba'a daki daya muke zaune ba.
Ynxun ma abinda yasa yace nazo gidan Papa, sabon gidan mu da zamu koma ne ba'a gama gyara sa ba amma yace min yana dawowa zamu koma.
Haka na wuni a daki duk rai na ba dadi, sai bayan Isha'i na fito sanye da Hijab shima kuma sbd yadda Momma ta takura min da zarya ne akan dole na fito.
Gurin Papa ta raka ni na gaishe da shi na dan dade a palon nasa sannan na koma palon Momma din.
Ina zama itama ta shigo ta zauna a gefena tana ta ja na da hira nidai murmushin yake kawai nake ina bata amsa a gajarce don matar gaba daya bata min ba.
Gurin 9 na mike a nutse nace "sai da safe Momma bacci nake ji".
Itama mikewa tai tana murmushi sai wani lankwashe lankwashe take tace "har zaki kwanta dear ai da kin dan kara zama muyi hirar sosai koh?"
Hammar karya nai ina mutsukka idona nace "bacci nake ji sosai ne Momma duk a gajiye nake".
Daga kai tai tana murmushi tace "toh shikenan sai da safe koh".
Daga mata kai nayi kawai na wuce dakin da aka sauke ni, ina zuwa na kulle kofar na bar key din a jiki na shiga toilet.
Wanka na sake yi na fito na shirya cikin rigar bacci na mai dan tsayi, turare na fesa kadan na kwanta ina hamma duk jikina ciwo yake min.
Video call ne ya shigo min, ganin Chocolate dina yasa ba dan gyara sosai nayi rub da ciki a kan bed din.
A shagwabe nace *"Chocolatiiiinnaaaa"*
Lumshe ido yai yana jin yadda tsigar jikinsa ke tashi, wata sabuwar gajiya ce ta sake lullube sa, a nutse ya ware sexy eyes dinsa da suka dan yi ja sbd stress da tashin hankalin da yake ciki yace *"Deejahhh"*
Narai narai nai da fuska kamar zanyi kuka nace "shine ya tafi ka bari ni koh".
Murmushi yai yana shafa gemun sa yace "kiyi hakuri kinji, ai sbd tafiyar tazo min ba shiri ne amma kafata kafar ki taya zan yadda na bar yan mata na a wani kasar ni ina wata kasar ai baxai yubaa uhmm".
Juya manyan ido na nai Ina sakin murmushi nace "kuma haka ne".
Sai kuma na zumburo baki gaba cike da neman fitina nace "nasan yan matan can masu yawo tsirara suna ta kallon ka kai ma kana kallon su koh".
Zura mata ido yai yana son sanin kishi take ko meye, shi dai duk tsawon zaman su da Saudat bai tana gani tayi wani abu da zai nuna tana kishin sa ba, abin yana damunsa sosai har yake tsoron ko bata son sa ne kawai tana zama da shi haka.
Ajiyar zuciya ya sauke cikin son sanin sirrin Zuciyar ta yace "eh mana baki ga wata bama dana zo ita ta taro ni tasha wani mini skirt sai jujjuyawa take yi, nasan gani tai na mata kyau shi yasa take son na kyasa".
Ga mamakin sa kawai sai gani yai ta kifa kanta akan bed din tana kuka wiwi hadda shessheka.
Zaro ido yai yana kallon ta a dan firgice yace "Chocolate lafia mene kike kuka?"
Ban sa na masa sai kuka na nake yi wato idonsa har ya sauka akan mazaunan ta ya ga yadda take juya su, Kara fashewa da kuka nai ina murza kai na a jikin bed din.
Rarrashi na yake amma kamar kara tunzura ni yake sai kuka nake fuskata tayi jajir.
Da kyar ya samu na dago fuskata wacce tayi jaa sosai bama baki na da hanci na.
Ajiyar zuciya ya sauke yace "Wasa nake miki wallahi Chocolate ni ko sanin da akwai su a wurin ma nayi, ai ni tunda nake da ke ba wani kayan da xai hankali na ko ina cif cif ina ruko su suna ziloo".
Hannu nasa na rufe fuskata ina kyalkyale wa da dariya, shima biye mun yai muka sha hirar mu, mun yi wajen 1 hour muna hira sannan mukai sallama.
Har na kashe wayar na gyara kwanciya ta ya Kira ni voice call.
Murmushi nai na daga ina cewa "missing din nawa kake Chocolate dina".
Lumshe idonsa yai yana murmushi yace "uhmm kema kin san missing dinki ai waji bi ne".
Fari nai da idona ina birgima akan bed din nace "matsayi na har ya kai haka ran Ka ya dade".
Bude idonsa yai sosai yana sosa keyar sa cikin kasa kasa da murya yace "kin fi haka Matata".
Wani zimm naji a jikina, duk lokacin da zai kira ni da matar sa sai naji wannan abun a jikina wani special feeling ne da baxan iya fadar Saba.
Jin nayi shiru ban yi magana ba yasa shi cewa "gobe ki shirya da wuri Nura zai zo ya dauke ki zaku je wani guri".
Turo baki nai a shagwabe nace "ina zamu".
Murmushi yai yace "kedai ki shirya wurin 8 zai zo kinji Chocolate".
Daga masa kai nai ina turo baki gaba, haka mukai sallama cike da kewar juna.
Bacci ne ya soma dauka ta sai dai kuma 'kishin ruwa na soma ji sosai, sai a lokacin na tuna ma tun da nazo ban sha ruwa ba.
Mikewa nai ina hamma na zura takalmi na, dan karamin fridge da yake dakin na bude ba komai a aciki hakan yasa nayi tsaki kawai na bude kofata a nutse na fita.
Hanyar kitchen dana ga dazu ana fito da flask din abinci na nufa, ina shiga ban kunna fitilar kitchen din ba sai wayata da nake kokarin kunna torch na haska.
Takun tafiya naji alamar ana nufo kitchen din, da sauri na matsa bayan fridge na dan boye tun da ban san waye xai shigo ba gashi bani da Hijab a jikina rigar bacci ce mai karamin hannu.
Daga yanayin jikin naga kamar Momma ce tana tafiya a hankali tana juyawa bayan ta taga ko wani ya biyo bayan ta.
Nidai kallon ta kawai nake da mamakin wannan matar kuma mai take yi haka da yasa take jin tsoron kar wani ya biyo ta itada gidan ta.
Wata drower naga tasa key ta bude tana haskawa, gurasa ta fito dashi guda biyu sannan ta mayar da ledar gurasar cikin drowern ta kulle da key ta fita.
Da sauri na sunkuya na cire takalma na na bi bayanta da dan sauri ina tafiya yadda baxa taji takuna ba.
Ni kawai so nake naga me zata yi da gurasa guda biyu a tsohon daren nan tunda kusan 2 kenan ynxun.
Dakin ta ta shiga sai da na bata kamar 5 min sannan na dan tura kofar a hankali, fitilar dakin a kunne take don haka na dan zira kai na ina karewa dakin kallo banda duka ba abinda zuciya take.
Sai da na tabbatar bata cikin dakin sannan na shiga ina sake dudduba wa, da mamaki nake kallon dakin ynxu fa naga shigowar ta amma bata ciki,.
Kofar toilet da take bude na leka shima bta ciki ynxu kuwa tsoro ne ya soma kamani.
Har zan fita na dawo jikin Mirror din kawai na tsaya ina ganin wani wuri daya dan yi circle wanda in ba kura ido kai sosai ba baxa ka taba gane wa ba.
Hannu nasa zan ina shafa gurin da alama dannawa ake ciki, ina mamakin haka naji motsi ta bayan mirror din, zaro ido nai a firgice na shiga tunanin inda zan buya don tabbas in har na fita ta kofa sai anji alamar fita ta.
Bayan gadon ta na kalla da yake ba'a hade fuskar gadon da jikin bango ba da sauri na shige na buya.
Tunanin da nai na in har na leko kai na zata iya gani na ni kuma ina son ganin ta inda zata fito a jikin mirror sai na kunna wayata na shiga camera na kashe flash na dan fito da gurin cameran na shiga video.
Ina jin motsin ta a dakin sai kuma naji an bude kofar dakin an shigo.
Da sauri na mayar da wayata jikina na rungume sosai ina karkarwar tsoro.
Muryar Papa naji yana cewa "haba Sa'adatu kamar ba aure muka yi ba ace kullum sai nazo nace kije ina bukatar ki a shinfida ta".
Tsaki Momma tai tana cewa "muje don Allah haba Alhaji ka girma ma amma jarabar ka kullum kara hauhawa take".
Bin bayan ta Papa yai yana girgiza kansa a ransa kuwa kewar Aminar sa ce take damunsa duk yawan bukatar sa Amina bata taba kin kai kanta shinfidar saba, tun bata saba ba har ya koya mata ko bai neme taba toh ita zata neme sa.
Sai da na tabbatar sun fita sannan na fito ina sauke ajiyar zuciya.
Videon na kunna naga mirror din ya juya momma ta fito daga cikin wani guri kamar kofa, gurin circle dinnan naga ta danna ta ajiye wani key a samar mirror din.
Da sauri na karaso gaban Mirror din na sa hannu na a jikin circle din na danna, baya nai a tsorace ganin mirror din ya juya wata yar karamar kofa ta bayyana sai dai ansa key an rufe.
Dukan kofar nai a hankali ina sunkuya ina dan dukan kofar, tari naji ana yi kamar na mutumin daya galabai ta sosai..
Kallon dakin nake a tsorace na mike na mayar da mirror din yadda yake na fita daga dakin don bansan lokacin da Momma zata dawo ba kar tazo ta same ni a dakin ta.
Da kyar na iya bacci ina tunanin abinda na gani.
Washe gari tun asuba nayi wanka na shirya cikin riga da skirt na lace red wanda dinkin ya zauna das a jikina, yar kwalliya nai na fesa turare na yafa mayafi na.
Zama nai a dakin sai 7:30 na fito palon bayan na rufe dakin.
Momma dake ta aiki a kitchen ce ta fito tana kallona, wani yawu ta hadiya cike da zallama tace "a'ah My daughter ina zaki haka aka sha kwalliya".
Murmushi nai ina sunkuyar da kai na nace "nima ban sani ba dai kawai yace min na shirya da wuri Nura zai zo ya kai ni wani waje".
Dan hade fuska Momma tai tace "a maimakon ya bar ki yau musha hira tare uhm".
Dariya nai ina duba wayata da kiran Nura ya shigo nace "Momma ai da akwai gobe insha Allah bara naje sai na dawo".
Daga kai tai kawai tana tsinewa Elhajj a zuciyar ta yau girki ta hada ma Dije da kanta don ta daura damarar kafin ya dawo su koma gidan su sai ta mallake zuciyar ta sosai.
Gaisawa kawai mukai da Nuran na shiga yaja motar.
Ina chatting a waya ta ban san inda muka zo ba kawai sai ji nayi an bude gate din wani gida mai kyau mun shiga ciki.
Parking space ne mai dan girma wanda zai ci motoci uku da akwai mota daya a gefe an rufe ta sai tamu da muka shigo ynxu.
Kallon gidan nake da ya min Kyau sosai, part uku ne a gidan, biyun zasu yi girma daya sai na gefen su daga farkon gidan shi kuma bai kaisu girma ba.
Fitowa nai ina duba gidan sosai na kalli Nura daya fito shima yana murmushi.
Da mamaki nace "ina ne nan muka zo Nura?".
Murmushi yai yace "Madam ki shiga dai wancan part din duka amsoshin tambayar ki yana ciki iya abinda Oga yace na fada miki kenan sai anjima in kin gama ko wane lokaci ki kirani zan zo na mai da ke a huta lafia".
Bin sa da kallo nai har gate man ya bude masa gate ya Fita.
Ajiyar zuciya na sauke na nufi part din daya nuna min cewa na shiga.........
HOME OF SUPPLEMENT AND KAYAN MATA MMN MUJAHEED
Y'AR UWA WANI TANADI KIKA KAYIWA SANYI SANYI YAZO SAIDA GYARAN JIKI GYARAN FATA DA GYARAN KASA WANNA YANA YI SA MUKE CIKI INFECTION YAFI DAMUWA MATA TSUHUN INFECTION DA SABO DUK GA SANYI SUNA TASHI YANA DA KYAU KIKULA DA JIKIN KI Y'AR UWA KIKULA DA JIKIN KI RINKA KIYAYE KA'IDA SANYI DA KA'IDA KAMUWA DASHI SANNA KIRINKA SHAN MAGANIN DA ZAI MIKI WANKE MIKI SANYI DA DATTIN MARA LOKACI ZUWA LOKACI
MUNA HADI KALA KALA NA GYARAN JIKI
BANI BADA MAGANI SAI NAJI INDA MATSALA KI TAKE IN MAGANIN SANYI KK BUKATA SAI AHADA MIKI
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA INFECTION
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA RASHIN NIIMA
WATA TUSAR GABA TAKE FAMA DASHI NA SANYI
WATA TUSAR GABAN DA TAKE FAMA DASHI NA BUDEWA GABA NE
WATA MATSALA TA TA ASIBITI CE IN MATSALA BATA WABACE ZAN BADA SHAWARA AJE AGA LIKITA
WATA MATSALA SIHIRICE DUK AIKIN DA NISAN BANAWA BANE BANSA HANNU NA DASHI
KIYI BAYANI ABAKI DAI2 DA MATSALA KI
INA MASU FUSKANTA MATSALA WURIN MIJI
WASU MIJI NA MUSU WALAKANCI KIN KASA GANE MATSALA INDA TAKE
MUNA HADI KALA KALA IYA KUDINKA ITA SHAGALINKA
MUNA DA MAYUKKAN SUPPLEMENT MASU FIDDA HASKEN FATARKI KIFITU KIYI FRESH KIYI KYAU AKWAI NASHA DANA SHAFAWA
AKWAI MASU SA HASKE
AKWAI MASU GYARAN JIKI DA NIIMA DA MATSI
MUNA DA MAN GYARAN GASHI YANA SA TSAWON GASHI DA BAKIN GASHI YANA KARA YAWAN GASHI DUK WADDA TASSAN CHEBE ORIGINAL TASAN HAR MAGANIN DAN DRUFF YANA YI MUNA SAIDA SET OIL NA KARKAR DA CHEBE POWDER DA STEAMING CREAM DA BUTTER DA SHAMPOO
KADAN DAGA PRICE DIN KAYAN MU
KAZA AKWAI TA 5K, 4K,
DAHUWA KIFI 2K
TSIME TABAJE 3K GURA 500
JAN TSIME 3500 GURA 600
GUMBA MADARA 4K
TA AYA DA DABINU 2500
TA SHINKAFA 2K
TA HATSI 1800
ZUMA BATA GINDIN KISHIYA GA WADDA KISHIYA KE MATA FANKAMA TA HANATA RAWAR HANTSI 3K BABBA MEDIUM 2500 KARAMA 800 MUNYI HAR TA IRE IRENMU 500
ZUMA KIBA 2K
GARURUKA IRIN SU
GARIN DAN SATI 1
EMERGENCY
BABANBADE
TUKUDI
SHAKAMATSE
RUBA DUK 500
MAN AYYU KWALBA KARAMA 300 BABBA 700
KADA AL'AJABI 500
SAURAN BAYANI SAI MUN HADU GA ME BUKATA
MUNA KEBBI & SOKOTO MUNA AIKAWA KU INA 08066726866 MMN MUJAHEED KAYAN MATA AND SUPPLEMENT.
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Paid page 44
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
*Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.*
*Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.*
09066728387
Ajiyar zuciya na sauke na nufi part din daya nuna min cewa na shiga.
Kofar na bude na shiga bakina dauke da sallama, da mamaki nake kallon katon palon daya ji wasu lafiyayyun royal chairs.
Zama nai a darare ina kallon TV dake aiki ga sanyin AC dake hura ni palon sai kamshin turaren wuta yake.
Mama ce fa fito daga wata kofa hannun ta rike da Nana autar Aunty Hafsa wacce baxa ta wuce shekara 9 ba an sa mata Kaya masu kyau sai shagwaba take yiwa Maman.
Da sauri na mike ina dan zaro ido nace "Mama".
Itama Maman kallona take cike da soyayya tana murmushi tace "wa nake gani kamar Dije?"
Tabe baki nai zan fashe da kukan shagwaba Mama taja tsaki tace "kuji min shashancin banxa kuma".
Dariya na kyalkyale da ita na kwasa a guje na rungume ta.
Itama rungume nin tai tana ajiyar zuciya, hakika tayi matukar kewar Yarinyar tata.
Dariya Maman tai tana dan ture ni tace "ban san shirme kuma gaskia meye zaki wani rungumo ni haka baki san kin girma bane wai?"
Narai narai nai da fuska nace "Mama ina ne nan kuma".
Wulli nai da mayafin na shiga zagaye part din ina santin kyaun sa da yanayin tsarin gidan.
Ita dai Mama zuba min ido kawai tai tana kallo na sai da na gama zagaye ko ina sannan na zauna a kan kujera ina dan tsalle sbd laushin kujerar.
Girgiza kai Mama tai tace "ai na dauka kinyi hankali Dije ashe da sauran ki".
Dariya nai ina zamowa na kwantar da kai na akan cinyar Maman nace "Mama wai yaushe Baba ya sake gida ne".
Murmushi Mama tai ta a dora hannun ta akan gashi na dana cire dankwalin, shafa kan nawa ta shiga yi yana murmushi tace washe garin ranar da aka kai ki gidan Mijin ki ai mijin naki ya sa aka mai da mu wani gidan mudai Malam bai ce mana komai ba sai bayan sati biyu kawai muka dawo nan, Malam ya dauki part dinsa zaki gansa daga gefe ni kuma aka bani wannan, dayan kuma na Umma ne da Inna Fure.
Idona daya shiga tara kwalla nace "Mama ynxu wannan duj Ya Ustaz ne yayi shi".
Daga kai tai tana murmushi tace "shine kinga duk karshen wata ake sauke mana kayan abinci Malam ya raba kowa ya dauki nasa, ni kuma duk sati biyu ake kawo min kaza da nama sai kifi nidai ba abinda zan cewa wannan Mutumin sai Allah ya saka da alkhairi ya biya masa dukkan bukatun sa na alkhairi".
"Ameen" Na fada ina mike wa daga cinyar Maman, wani sabon son sane nake ji yana kwaranya a zuciya ta.
Wuni nai a gida muna hira da Mama, bayan Hajjo tazo ita ta raka ni part din su Umma na gaishe su.
Ban tafi ba sai after Isha'i shima ba ason rai na bane kawai don yadda Ya Ustaz ya dinga kirana ne.
Zama na a gidan Momma kadaran kadahan sosai nake taka tsam tsam da duk wani abu da zai hada ni da matar don na fuskanci tana da wani kudiri akai na da ban san ko meye ba.
Bata da aiki sai son shige min har daki take biyo ni in taga ban fito Palour ba.
Gobe Ya Ustaz zai dawo amma shigowar dare zai yi tunda safe nake ta aikin gyara jikina a daki da kayan dana taho dasu daga gidan Mama.
Nasha abubuwan arzikina don kullum mukai waya cikin fada min yadda yai missing dina yake shiyasa nake ta shirya wa duk da ina nin tsoron kar na sake jin zafin dana ji wancan Karan.
Washe gari da ni aka shiga kitchen na hada masa abinci, Momma kuma ta bani key din tsohon part dinsa na shiga na gyara masa shi tsaf, tunda shigowar dare zai yi a gidan zai kwana...
*********
Kan ta a kasa tace "na kan dutse yau nake son gama kaddamar da duk wani shirin mu shiyasa nazo ka bani wani lakanin da in har mukai ido hudu da Elhajj din baxai kawo min cikas ba".
Wata muguwar dariya na kan dutse ya shiga babbakawa sai da yayi iya isar sa kafin ya hade rai kamar ba shi bane yake dariya.
Fuska a hade yace "kije ki gabatar da aikin ki a lokacin da kike saduwa da shi lokacin ne zan sadaukar wa da dodon tsafi Jinin Amina yau itace ranar mutuwar ta".
Murmushi Momma tai tana shafa fuskar ta tace "ita kuma yarinyar nan na kan dutse ya za'a yi'.
Tsawa ya daka mata data sa ta mike da sauri ta fita da baya jikin ta yana rawa.
Ita kam ai ko ana ha maza ha mata sai tasan yadda tai ta biya bukatar ta, haka kurn son yarinya na neman kashe ta, ita kadai tasan yadda take aduk lokacin data gan ta.
*****
Zagaye dakin ta take ta hada gumi kamar wacce ake zubawa ruwan zafi.
Tana cikin tashin hankali ba karami ba, wadanda tasa suka kashe Alh Hussain sune suke mata barazana akan cewa ko ta yadda ta basu kashi 50 na duka kudinta ko kuma su tona mata asiri.
Sai ynxu take ganin mugun wautar ta data zauna ta saki baki tana fadawa Ogan su dukkan dukiyar ta har data yaranta bata san ita babbar wawuya bace sai ynxun
A gefe daya ga matsalar Salim na abinda ya aikata wa Elhajj wanda ita kanta ba karamin dukan ta abin yayi ba don zata CE tafi kowa mamaki ma.
Tasha zaunar dashi ta fada masa cewa ya bata hadin kai su dinga wautar wasu kudaden Elhajj amma yake nuna mata cewa shi baxai taba cin amanar aminin sa ba sai gashi wai har matar sa ya mayar kamar tasa matar.
Maganar Papa kuwa tunda Momma tace mata tana zargin ko Ita ta kashe Alh Hussain ta bar maganar gwanda ta kyale maganar auren Papa kar asirin ta ya tonu.
Kara goge gumin daya karyo mata tai tana sauke ajiyar zuciya, ita ynxu ta ina zata fara basu rabin dukiyar ta tunanin basu takaddun wasu filayen Alh Hussain ne data boye tun kafin rasuwar sa.
Da sauri tayi murmushi tana sauke ajiyar zuciya ganin ga sauki ta samu, drower da ta ajiye dukkan takaddun kadarorin ta ta bude sai da ba komai sai wata farar paper wacce ba'a rubuta komai a jiki ba.
Ihu tasa tana kara duba drowern, amma ba abinda ta samu kamar wacce ta haukace haka ta shiga duba dakin amma ba abinda ta samu hatta kudaden ta da take ajiye duk an kwashe ma'ana dai wani ne ya shigo ya yashe ta bata sani ba.
Ihu ta kurma kawai ta zube gurin a sume jikinta yana wata karkarwar.
*******
Tsaye nake a cikin part dinsa don naji shigowar motar da ake je dauko sa.
Tun da nai sallar Isha'i na shige part din na zauna ina jiran zuwan sa.
Jin shigowar motar ne yasa na mike na tsaya a jikin kofa ina jiran shigowar sa, bude kofar akai sassayyan kamshin sa ya fara dokar hanci na.
Lumshe idona nai ina bude wa cike da bege da soyayya.
Ta baya na rungume sa tsam ina sauke ajiyar zuciya.
Da sauri ya juyo dani ya daga ni cak kawai ya nufi dakin sa dani ina hannun sa, a kan bed din dna kawata shi sosai ya kwantar dani yana kallon cikin idona.
Baya jin bakin sa zai iya furta mata kalmomin da zasu nuna mata cewa tabbas yayi matukar kewar ta don haka kawai ya shiga nuna mata a aikace.
Nima da yake nayi missing din Romance dinsa biye masa nai muka shiga nuna wa juna zallar soyayya sai dai kuma wasan ya sauya zani a wajena ganin ya nufi hanyar gonar sa wajen hutawar sa.
Duk irin yadda nayi matukar kokari kar na nuna masa gazawa ta kasa wa nai haka na shiga masa kuka wiwi ina hada sa da Allah akan ya kyale ni.
Sai da ya samu gamsasshiyar nutsuwa sannan ya daga ni yana murmushi sai samin albarka yake.
Gasa min jikina yai sosai nayi wankan tsarki, fitowa nai na zura kayana na fita da sauri ina dingishi don ni da komawa part dinsa ai kuma sai zamu tafi gobe in Allah ya kai mu.
Na zo dai-dai kofar palourn naga Momma ta fito cikin ado sai kamshi take zubawa, matsawa nai bayan kofar na dan tsaya sai da naga tayi nisa da part din sannan na nufi ciki da sauri.
Direct dakin ta na nufa ina addu'ar Allah ya taimake ni na bude kofar nan dana gani a bayan mirror dinta.
Key din dake saman mirrow din na dauka jikina yana rawa sbd sauri ga tsoron kar ta dawo ta kamani..
Da sauri na bude kofar karamar kofar na shiga ina haskawa da wayata don ba haske sosai yar karamar fitila ce a saman dakin da alama an kashe tane ba'a kunna ba.
Haske ta nai tana kwance sai rawar sanyi take yi, wani iri ne bugawa kirjina yai cike da tsoro na dan ja baya.
Cikin rawar murya nace "mutum ko Aljan".
A hankali da muryar ta data dashe take cewa "ki taimake ni zasu kashe ni zata kashe min yarona".
Bismillah nai na tafi gurin ta da sauri ina dago ta, da mamaki na sai ji nayi na dago ta sosai kamar ba mutum na dauko ba.
Fito da ita nai daga dakin na zaunar da ita a kasan carpet din dake shinfide a dakin.
Mai da mirror din nai yadda yake sannan na daga ta na nufi dakin da aka sauke ni banda rawa ba abinda jiki na yake yi.
Zaunar da ita nai na mike da sauri zan fita, hannu na ta riko cikin kuka tace "yarona *ELHAJJ* zata kashe min shi".
Wani mugun tsalle zuciya tai cikin mugun tsoro na juya da sauri ina kallon ta zan yi magana ta girgiza mun kai tana kuka tace "kije garesa zata kashe sa"
Bansan lokacin dana kwasa a guje ba duk wani ciwo da nake yi a kasana neman sa nai na rasa.
Da mugun gudu na nufi part dinsa.
Papa da Nura da suke magana Suma biyo bayan nawa sukai da sauri don yadda nake gudun kana gani kasan bana lafia bane.
Kusan a tare muka shigo palourn, wani irin wawan burki mukai gaba dayan mu na ganin abinda ke faruwa......
HOME OF SUPPLEMENT AND KAYAN MATA MMN MUJAHEED
Y'AR UWA WANI TANADI KIKA KAYIWA SANYI SANYI YAZO SAIDA GYARAN JIKI GYARAN FATA DA GYARAN KASA WANNA YANA YI SA MUKE CIKI INFECTION YAFI DAMUWA MATA TSUHUN INFECTION DA SABO DUK GA SANYI SUNA TASHI YANA DA KYAU KIKULA DA JIKIN KI Y'AR UWA KIKULA DA JIKIN KI RINKA KIYAYE KA'IDA SANYI DA KA'IDA KAMUWA DASHI SANNA KIRINKA SHAN MAGANIN DA ZAI MIKI WANKE MIKI SANYI DA DATTIN MARA LOKACI ZUWA LOKACI
MUNA HADI KALA KALA NA GYARAN JIKI
BANI BADA MAGANI SAI NAJI INDA MATSALA KI TAKE IN MAGANIN SANYI KK BUKATA SAI AHADA MIKI
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA INFECTION
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA RASHIN NIIMA
WATA TUSAR GABA TAKE FAMA DASHI NA SANYI
WATA TUSAR GABAN DA TAKE FAMA DASHI NA BUDEWA GABA NE
WATA MATSALA TA TA ASIBITI CE IN MATSALA BATA WABACE ZAN BADA SHAWARA AJE AGA LIKITA
WATA MATSALA SIHIRICE DUK AIKIN DA NISAN BANAWA BANE BANSA HANNU NA DASHI
KIYI BAYANI ABAKI DAI2 DA MATSALA KI
INA MASU FUSKANTA MATSALA WURIN MIJI
WASU MIJI NA MUSU WALAKANCI KIN KASA GANE MATSALA INDA TAKE
MUNA HADI KALA KALA IYA KUDINKA ITA SHAGALINKA
MUNA DA MAYUKKAN SUPPLEMENT MASU FIDDA HASKEN FATARKI KIFITU KIYI FRESH KIYI KYAU AKWAI NASHA DANA SHAFAWA
AKWAI MASU SA HASKE
AKWAI MASU GYARAN JIKI DA NIIMA DA MATSI
MUNA DA MAN GYARAN GASHI YANA SA TSAWON GASHI DA BAKIN GASHI YANA KARA YAWAN GASHI DUK WADDA TASSAN CHEBE ORIGINAL TASAN HAR MAGANIN DAN DRUFF YANA YI MUNA SAIDA SET OIL NA KARKAR DA CHEBE POWDER DA STEAMING CREAM DA BUTTER DA SHAMPOO
KADAN DAGA PRICE DIN KAYAN MU
KAZA AKWAI TA 5K, 4K,
DAHUWA KIFI 2K
TSIME TABAJE 3K GURA 500
JAN TSIME 3500 GURA 600
GUMBA MADARA 4K
TA AYA DA DABINU 2500
TA SHINKAFA 2K
TA HATSI 1800
ZUMA BATA GINDIN KISHIYA GA WADDA KISHIYA KE MATA FANKAMA TA HANATA RAWAR HANTSI 3K BABBA MEDIUM 2500 KARAMA 800 MUNYI HAR TA IRE IRENMU 500
ZUMA KIBA 2K
GARURUKA IRIN SU
GARIN DAN SATI 1
EMERGENCY
BABANBADE
TUKUDI
SHAKAMATSE
RUBA DUK 500
MAN AYYU KWALBA KARAMA 300 BABBA 700
KADA AL'AJABI 500
SAURAN BAYANI SAI MUN HADU GA ME BUKATA
MUNA KEBBI & SOKOTO MUNA AIKAWA KU INA 08066726866 MMN MUJAHEED KAYAN MATA AND SUPPLEMENT.
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Paid page 45
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
*Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.*
*Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.*
09066728387
🔚🔚🔚🔚🔚
Elhajj ne kwance idonsa ne kawai a bude ba inda yake motsi a jikinsa sai Momma wacce take tsirara tana kokarin cire masa boxer sai girgiza kai yake yana hawaye.
Da wani irin gudu na isa gurin ta na hankada ta, ban san lokacin dana rufe ta da duka da mugun karfin da ban san inda na same sa ba.
Dukan ta nake ta ko ina ba wanda yayi kokarin hana ni ko dakatar da ni sai na gurin Elhajj da suka nufa wanda tunda yaga zuwan Dije ya lumshe idonsa kawai.
Daga sa Nura yai ya zaunar dashi a kan kujera, bedroom ya shiga ya dakko jallabiya ya zura masa yadda yaga yana yi da alama wani abun ta hura masa wanda yasa ya kasa motsi.
Sai da naga ta suma bata motsi sannan na daga ta na hada mata jini da majina, sai nishi nake.
Kallon gurin da yake nai kawai na tafi da gudu ina kuka, riko sa nai jikina na rungume sa tsam ina kara fashewa da kuka.
Shiru yai ya kasa magana don ba abinda zai ce tunda ko hannun sa ya kasa dagawa.
Doctor Nura ya kira yazo ya duba su, allura yai ma Elhajj yace zai wartsake Insha Allah ta shaka masa wani abu ne.
Ba wanda ya basa damar duba Momma da har lokacin take kwance a sume.
Kama Elhajj din Nura yai suka fita daga part din, nima bin bayansu nai bayan na kulle Momma a ciki.
A dakin Papa suka kwantar da shi sai da naga yana bacci sannan nace wa Papa su biyo ni.
Har dakina suka shigo, matar da take durkushe a kasa na dago ta a hankali ina Mata sannu.
Baya Papa yai da mugun karfi cikin kidima da tashin hankali yace *AMINA*
Umma kamar yadda Elhajj yake Kiran ta(Amina) ta dago itama jin muryar mijinta masoyinta.
Rawa jikin ta ya farayi sosai a hankali ta shiga tako kafarta cikin rawar jiki, har gabansa ta Kara so kamar wacce take jin tsoron wani Abu ta dora hannun ta a kan fuskar sa.
Tattaba fuskar ta shiga yi sai da ta tabbatar shi dinne ta fada jikinsa ta rungume sa sosai tana kuka.
Kamar wacce aka tsikara kuma ta sake sa ta kamo hannun sa cikin rawar murya tace "Muhammad Elhajj dina yana ina bata kashe saba tace zata aikata alfasha da shi yana ina".
Papa daya kasa magana kawai hawaye ne ya balle masa, nice nayi karfin halin riko ta jikina nace "yana cikin koshin Lafia bacci yake".
Girgiza kai tai tana kuka tace "ku kai ni na gansa don Allah ku fita dani anan wajen in tazo ta ganni zata sake kulle ni".
Girgiza mata kai nai ina kokarin ganin ta nutsu nace "ba wanda zai miki komai Insha Allah".
Papa daya daskare ganin abin yake kamar a mafarki, kallona yai yace "ki bata wani abu taci Khadija bara na Kira Malam don nidai na kasa fahimtar komai".
Tea na hado mata mai zafi don daga yanayin ta zaka san cewa tana bukatar abinci, kuma zai fi dacewa ta fara da mai zafi.
Sai da tasha cup 3 sannan ta shiga sauke ajiyar zuciya tana gumi.
Ruwan wanka na hada mata na taimaka mata ta shiga toilet din, a cikin kayana na fito mata da wata abaya wacce nake tunanin zata shige ta tunda ta rame sosai.
Ta dade sosai a toilet din sannan ta fito sai ajiyar zuciya take sauke wa, har kanta da yake kunce sai da ta wanke duk da bai gama fita ba amma ya rage datti.
Bayan ta shirya na dawo dakin, kallon ta nake kawai ina hango tsantsar kamar da suke da Ya Ustaz.
Hannun ta na tiko nidai na tafi da ita zuwa palon Papa.
Muna shigowa Elhajj daya fito shima a dakin Papa yana dafe kai idonsa ya sauka a fuskar mahaifiyar sa.
Kallon ta yake da wani irin yanayi so yake ya tabbatar ita ce kuwa wacce ta rasu tsawon shekaru 30.
Umman itama data dago idonta ya shiga cikin na Elhajj duk da girma daya kamasa hakan baxai sa ta kasa gane dan ta ba.
Idonta daya ciko da kwalla ta kara ware masa tana bude hannayen ta.
Da kyar ya bude baki yace "Ummaaaaa"
Daga masa kai tayi tana gyada Kai, da mugun gudu yazo gareta kawai ya tsure ta yana juyi da ita rungume a jikinsa yana kuka.
Ni, Papa, Malam da Hajja duk sai muka tsaya muna kallon su idonmu muma yana saukar da kwallar.
Da kansa ya sake ta yana riko hannun ta da mamaki yace "Umma baki mutu ba Umma kina nan dama".
Daga masa kai kawai take tana kuka cikin muryar kuka tace "yau ga Elhajj ya girma har yana daga ni burin Ka ya cika koh yau Ka daga Umman Ka sama" .
Kuka ya kara fashewa da shi yana dariya a lokaci daya ya kara rungume ta tsam.
Sai da suka gama murnar su sannan ta isa gurin Malam ta rungume sa shima, Hajja dake hawaye mika mata hannu tai tace "ni baxa a rungume ni ba uhmm"
Da sauri ta saki Malam ta koma gurin ta, rungume juna sukai suna hawaye.
Sai da aka nutsu sannan Malam ya kalli Umma yace "Amina ina kika shiga ne duk nan fa mun ga gawar ki".
Zatayi magana suka ji muryar Momma wacce ta fito ta window din dakin Elhajj tace "nice nan na rike ta Malam"
Da mamaki Malam yace "ban gane abinda kike fada ba Sa'adatu".
Hawaye ta share ta shigo palon sosai daga bakin kofa ta tsaya cikin rawar murya tace "ku yafe min sharrin shaidan ne wallahi Malam".
Kallon ta kawai kowa yake yana Jin tsoron abinda take shirin fada.
Girgiza kai tai tace "tun da muka girma nake hassada da Amina sbd ta fini kyau ta fini kokari kuma Malam yafi sonta duk da yadda yake kokarin boyewa, baban tashin hankali na lokacin da Amina ta auri Alh Hassan duk da ina karama ban kai lokacin aure ba amma nayi matukar bakin cikin auren Alh Hassan da tayi".
Shuru tai tana muzurai sai kallon su take yi dya bayan dayan yadda kowa ya zuba Mata ido yana sauraran ta.
Hadiyar yawu tai ta cigaba da cewa "ina matukar kwadayin auren Alh Hassan ba dan ina son sa ba sai dai kawai ina son kudin da yake da shi kodan na samu na wataya sosai a duniya, hakan yasa na shiga bin bokaye duk aikin da ake min akan a kawar da Amina abin yaki yi har dai na hadu dana kan dutse".
"Shine ya bani shawarar abinda zanyi da Aminar cewa na dauke ta na boye zata masa amfani don dodon tsafi na nuna sha'awar jinin ta, wannan dalilin ne yasa nayi amfani da fitar da tayi zuwa wudil na dauke ta daga cikin motar nasa wata gawa da aka sato min, hatsarin da sukai ma nice nan na saka motar ta fadi ta kama da wuta".
Kuka ta shiga yi sosai cikin rawar murya tace "boye ta nayi a wani gida da abokina ya aramin nace zan zauna ne a ciki, sai bayan na auri Alh na sa aka gina min karamin daki lokacin da Alh yayi tafiya na dawo da ita ciki nake ta ajiye ta".
Na kan dutse ne yace "in har ina son dukiyar Elhajj ta dawo tawa sai na kusance ci ta haka ne kawai zan mallake sa ya mallaka min duk abinda ya mallaka, ita kuma Amina yau na kan dutse yayi sai bawa Dodon tsafi jinin ta yasha".
Iya tashi hankali wannan ahalin sun shige sa, Hajja sunkuyar da kan ta kawai tayi taba kuka.
Malam kuwa zuba ma Momma ido yai idonsa na fitar da hawaye.
Papa ne yayi karfin halin cewa "nagode wa Allah dya sa ban samu haihuwa da ke ba, na kasance mai jin damuwar rashin haihuwar ki Sa'adatu amma ynxu na tabbatar da cewa babbar rahama Ubangiji ya min da ban haihu da ke ba da mai zan kira sunan yaron shegia kenan ko shege".
Share hawayen sa yai yace "kin cuce ni Sa'adatu Matata tana raye kika sa nake zaman dadiro da ke, toh zaman dadiro mana tunda ba aure a tsakanin mu ni ban saki matata ba kuma bata mutu na nake zaune da kanwar ta".
Durkusawa Momma tai tana kuka tace "don Allah ku yafe min wallahi sharrin shaidan ne nayi nadama".
Girgiza kai Hajja tai tace "ba abinda zan ce miki Sa'adatu sai dai nace Allah ya min sakayya tsakani na dake, wannan ba itace irin tarbiyyar da nayi miki ba".
Kuka ta kara fashe wa dashi gurin Malam ta rarrafo cikin rawar jiki ta riko sa tana kuka tace "Malam ka yafe min don Allah"
Ture ta gefe yai yana share hawaye yace "kije ke da Allah Sa'adatu abinda kika yiwa yar uwar ki Allah ne kadai zai saka mata amma ni baxan iya komai ba Allah yayi muku hisabi ranar gobe kiyama".
Gurin Elhajj ta kallo sai dai irin kallon da yake mata yasa wani irin kunya ta lullube ta, sunkuyar da kan ta kasa tai jikin ta yana rawa ga mugun tsoron sa daya dirar mata.
Shigowa Salim yai yana ihu hannun sa rike da Hajia Batula wacce jikinta sai rawa yake tana fitar da kumpa ta baki.
Ajiye ta yai a kasan carpet yana kuka yace "Papa a haka na same ta a dakinta ta Suma dana yayyafa Mata ruwa bata iya ko daga dan yatsan ta nayi kokarin kai ta asibiti tace ita gurin ka zan kawo ta in har naki bata yafe min ba"
Mikewa Papa yai yana "fadin meye haka Batula", duban Salim yai yace "kai salim dauke ta muje akai ta asibiti".
Cikin karfin Hali tace "Alh nice silar mutuwar Hussain".
Wani irin tsayawa Papa yai yana kurawa Hajia Batula ido.
Daga masa kai tai hawaye mai zafi yana zuba a idonta tace "ni nasa a kashe sa sbd ina son auren Ka kuma ina harin dukiyar ka, nasan cewa in har Hussaini yana raye baxan taba auren kaba sai na biya kudi aka tura motar sa yayi hatsari.."
Tarin jini ta fara tana dukan kirjin ta da karfi tace "ku yafe min ku yafe min sharrin shaid........" Kasa karasa wa tai sai tari da yake yi sosai jini na fitowa ta baki da hancin ta.
Shiru tai kawai hannun ta yana sakewa (YA ALLAH KASA MUYI KYAKKYAWAN KARSHE, YA HAYYU YA QAYYUM KASA MU MUTU CIKIN IMANI, ALLAH KA KYAUTATA KARSHEN MU KA JIKAN AL'UMMAR MUSULMAI AMEEN ).
Ihu Salim ya kurma yana jijjiga ta, Elhajj da yake kallon salim ba abinda ya fado masa sai lokacin da aka kawo gawa aka ce Umman sa CE ta rasu.
Wani irin tausayin Salim ne ya rufe sa, a hankali ya mike ya zo bayan sa tsugunna wa yai ya rufe wa Hajia Batula ido yana dafa Salim.
Rungume sa Salim yai yana kuka sosai.
Duk palon ba wanda bai ji mutuwar Hajia Batula ba sai dai mu bita da addu'a muma in tamu tazo Allah yasa mu cika da Imani.
*****Bayan sati daya
A gidan Papa ake karbar gaisuwa mutane sai zuwa suke ba wai don gaisuwar ba sai dan suga Umma wacce kowa yake mamakin dama bata mutu ba tsawon Shekara 30.
Momma dai tun a daren ba wanda ya san inda take don ba'a ma tsaya ta tata ba sai bayan an kai gawar da safe sannan aka lura ba tanan ba kuma wanda ya damu da sanin inda take.
Muna gidan Papa har lokacin ynxu tsawon wata daya kenan kullum Elhajj yana tare da Ummansa suna hira ya sake sosai Hajja ma tana yawan zuwa don abinda Momma tai yasa ta fara jin tsoron kar aje Umma ta tsane ta.
Fahimtar hakan da Umma tai ta zaunar da Hajja ta mata bayanin cewa ita wallahi matsayin ta bai chanja a zuciyar ta ba kuma baxai taba chanja wa ba Insha Allah.
*After 5 Years*
A cikin shekarun nan abubuwa da dama sun faru.
Na haifi yaro namiji Elhajj yasa masa sunan Malam Umar mun kiransa da Zaid shekarar sa hudu sai kanwar sa mai sunan Mama muna ce mata Eraj tana da shekara biyu.
Cikin wannan shekarun Momma ta rasu wacce tun da ta fita ba'a sake jin duriyar ta ba sai gawar ta kawai aka kawo wa Malam kofar gida aka yar an cire mata ido da wasu sassa na jikin ta.
Cikin wannan shekarun na kammala degree dina a fannin business administration, bana aiki sai dai ina da supermarket har 3 wanda ake kula min dasu.
Alhamdulillah kawai zamu cewa Allah ga dukkan ni'imomin da yai mana.
Ina tsaye a jikin mirror ina daura dankwali na Elhajj ya shigo cikin dakakkiyar shadda sai zuba kamshi yake.
Kallona yake yana murmushi kaunar ta na narke wa a cikin zuciyar sa.
Ta baya ya rungume ta yana zira kansa ta wuyana, a nutse yana "Ina kaunar ki Chocolate dina".
Make kafada nai a shagwabe nace "nafi son ka nidai Chocolate".
Janyo ni jikinsa yai sosai yace "ya kamata fa Samar wa Eraj kani ko kanwa gaskia yi sauri ki gama shiryawa muje mu dawo".
Bubbuga kafa na shiga yi a shagwabe nace "nidai gaskia baxan yadda ba Allah kuwa hutawa nake yi fa haihuwar ai da wahala".
Idonsa daya soma ja ya zuba mata yana kallon ta, dan lasar lips dinsa yai yace "kinsan dai wannan abin da kike yi yana haukata ni koh?"
Da sauri na daina bubbuga kafar ina dariya.
Taimaka min yayi na gama shiryawa muka fito hannun mu rike dana juna.
A palon muka samu Zaid da Eraj suna wasa, daukar Eraj yai ni kuma na riko hannun Zaid muka fita zuwa gidan Papa wanda muka saba zuwa duk ranar Juma'a acan muke yini sau mu bar mata Eraj da Zaid suyi mata weekend.
Da akwai sabo sosai mai karfi a tsakanin su da Umma, daga sunga an shirya su suka tambayi ina za'a aka ce musu gidan Umma za'a je sun dinga tsalle suna murna kenan.
A hanya naga wasu mabarata a zaune a karkashin gada, da sauri na kalli chocolate.
Dora hannu na nai akan nasa nace "Ya Ustazu na dan tsaya na raba sadaka acan".
Bai magana ba sai parking da yayi a gefe.
Fita nai hannu na rike da hand bag dita ina gyara mayafi na, raba musu kudin na shiga yi sai da ya kare tas na juya zan koma naji ance "Dije"
Da sauri na juya ganin wace take kiran sunana, Wata tsohuwa ce duk jikinta kuraje ne mara sa kyaun gani manya manya.
Ina ganin yadda mutane suke matsawa don irn warin dake tashi a jikinta, ni kaina sai dana toshe hanci na duk irin kokarin da nayi kuwa don kar nayi hakan.
Cikin wani irin magana wanda da kyar ake gane wa tace "Saudat ce"
Zaro ido nai nace "Saudat dai dana sani".
Daga kai tai tana hawaye tace "ku yafe min don Allah kinga yadda na koma koh ki taimaka ki rokar min Elhajj ya yafe min".
Kallon ta nake tausayin ta na kamani, juyawa nai gurin da yai parking ina kallon motar bana ganin ciki tunda glass din tint ne amma shi yana kallon mu.
Maj da kallona nai gurin ta nace "gashi can ai muje ki roke sa"
Godia ta shiga yimin nidai nayi gaba abuna..
Ina shiga motar ya kalle ni yace "wace waccan"
Tausasa murya ta nai nace "Saudat ce don Allah Ka tsaya Ka saurare...."
Bai ma bani damar karasawa ba yaja motar a guje muka bar gurin.
Nidai ganin yadda ya hade rai yasa ban sake masa maganar ba har muka isa gidan Papa.
*Kauyen Tsamiyar Kara*
Leemah ce zaune suna cin abinci itada Mijinta Manniru gefen su kuma yaran tane su uku suma an zuba musu nasu.
A nutse ta kalle sa tace mai gida har ynxu ba labarin inda Mum take.
Lomar shinkafar sa ya fara kaiwa baki ya cinye sannan yace Maman Walida har ynxu ba'a gan ta ba wallahi kin ganni nan ba inda bana zuwa don dubo miki ita amma ba ita ba labarin ta.
Shiru Leemah tai hawaye yana ciko mata ido a tsawon shekaru 5 ta chanja sosai, farkon zuwan ta kauyen iskanci ta fara yi ma Manniru yadda taga dama, shi kuwa bai bata lokaci ba gurin sai ta don in har tayi masa iskanci laka da mata duka yake.
Tun tana yi har ta gaji ta watsar da makaman yakin nata, a ynxu haihuwar su uku duka mata kuma Alhamdulillah tana zaune lafia itama Mijin ta, matsalar kawai rashin sanin inda Mum dinta take ne.
Ganin zata fara tunanin data saba duk lokacin da sukai maganar Mum yasa Manniru fara jan ta da tsokana kamar yadda ya saba tun tana basarwa har ta biye masa......
*******
Salim ma yana nan yayi nadama ta gaske kuma inda Allah ya rufa masa asiri da matar sa ta cigaba da zama da shi don kowa ya dauka zata nemi saki amma sai jin shiru sukai.
Bangaren Maryam matar sa kuwa tausayin sane ya hanata barin sa da kuma girman son da take masa.
Don har depression sai da ya masa mugun kamu tsawon shekaru biyu kafin ya warke, ynxu shago ne dashi a kasuwar kwari wanda Elhajj ya bude masa don lokacin da ya roki Elhajj ya yafe masa ya mayar dashi company ya cigaba da aiki a take Elhajj yace masa yayu hakuri amma baxai taba yadda da shi ba shine dalilin bude masa shagon da yayi.
********
Kwance muke akn gado rungume da juna, tun da muka dawo wanka kawai mukai muka fada kan bed muna Raya suna zuwaira sai aiki take sai da muka samu nutsuwa sannan mukai wanka muka kwanta.
Shafa kai na yai cikin sanyin Murya yace "Allah yayi miki Albarka Matata hakika ke haske ce a cikin rayuwa ta bani da bakin da zan gode miki sai dai nace Allah ya saki a Aljanna ina kaunar ki Uwargida ta kuma Amarya ta".
Hade bakin mu nai guri daya ina basa lafiyayyan kiss don wannan kalaman kusan kullum sai ya fada mn su.....
ALHAMDULILLAH ALHAMDULILLAH ALHAMDULILLAH
Allah na gode maka daka bani ikon gama wannan book din cikin koshin lafia....
Ina matukar gode muku fans dina wannan tafiyar baxa ta yiwuba in baku I lobiyu wujiga wujiga🥹😍😍😍
HOME OF SUPPLEMENT AND KAYAN MATA MMN MUJAHEED
Y'AR UWA WANI TANADI KIKA KAYIWA SANYI SANYI YAZO SAIDA GYARAN JIKI GYARAN FATA DA GYARAN KASA WANNA YANA YI SA MUKE CIKI INFECTION YAFI DAMUWA MATA TSUHUN INFECTION DA SABO DUK GA SANYI SUNA TASHI YANA DA KYAU KIKULA DA JIKIN KI Y'AR UWA KIKULA DA JIKIN KI RINKA KIYAYE KA'IDA SANYI DA KA'IDA KAMUWA DASHI SANNA KIRINKA SHAN MAGANIN DA ZAI MIKI WANKE MIKI SANYI DA DATTIN MARA LOKACI ZUWA LOKACI
MUNA HADI KALA KALA NA GYARAN JIKI
BANI BADA MAGANI SAI NAJI INDA MATSALA KI TAKE IN MAGANIN SANYI KK BUKATA SAI AHADA MIKI
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA INFECTION
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA RASHIN NIIMA
WATA TUSAR GABA TAKE FAMA DASHI NA SANYI
WATA TUSAR GABAN DA TAKE FAMA DASHI NA BUDEWA GABA NE
WATA MATSALA TA TA ASIBITI CE IN MATSALA BATA WABACE ZAN BADA SHAWARA AJE AGA LIKITA
WATA MATSALA SIHIRICE DUK AIKIN DA NISAN BANAWA BANE BANSA HANNU NA DASHI
KIYI BAYANI ABAKI DAI2 DA MATSALA KI
INA MASU FUSKANTA MATSALA WURIN MIJI
WASU MIJI NA MUSU WALAKANCI KIN KASA GANE MATSALA INDA TAKE
MUNA HADI KALA KALA IYA KUDINKA ITA SHAGALINKA
MUNA DA MAYUKKAN SUPPLEMENT MASU FIDDA HASKEN FATARKI KIFITU KIYI FRESH KIYI KYAU AKWAI NASHA DANA SHAFAWA
AKWAI MASU SA HASKE
AKWAI MASU GYARAN JIKI DA NIIMA DA MATSI
MUNA DA MAN GYARAN GASHI YANA SA TSAWON GASHI DA BAKIN GASHI YANA KARA YAWAN GASHI DUK WADDA TASSAN CHEBE ORIGINAL TASAN HAR MAGANIN DAN DRUFF YANA YI MUNA SAIDA SET OIL NA KARKAR DA CHEBE POWDER DA STEAMING CREAM DA BUTTER DA SHAMPOO
KADAN DAGA PRICE DIN KAYAN MU
KAZA AKWAI TA 5K, 4K,
DAHUWA KIFI 2K
TSIME TABAJE 3K GURA 500
JAN TSIME 3500 GURA 600
GUMBA MADARA 4K
TA AYA DA DABINU 2500
TA SHINKAFA 2K
TA HATSI 1800
ZUMA BATA GINDIN KISHIYA GA WADDA KISHIYA KE MATA FANKAMA TA HANATA RAWAR HANTSI 3K BABBA MEDIUM 2500 KARAMA 800 MUNYI HAR TA IRE IRENMU 500
ZUMA KIBA 2K
GARURUKA IRIN SU
GARIN DAN SATI 1
EMERGENCY
BABANBADE
TUKUDI
SHAKAMATSE
RUBA DUK 500
MAN AYYU KWALBA KARAMA 300 BABBA 700
KADA AL'AJABI 500
SAURAN BAYANI SAI MUN HADU GA ME BUKATA
MUNA KEBBI & SOKOTO MUNA AIKAWA KU INA 08066726866 MMN MUJAHEED KAYAN MATA AND SUPPLEMENT.
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Mrs A.M🥰
Daga kafar sa yai zai je gare ta don suturta mata jikin ta cikin wata murya da be san ta ita ba tace "daka ta Muhammad yau ranar tonar asiri ne."
Da sauri ya dafe kan sa da yake jin yana sara masa.....
Cikin daga murya tace Suna na Saudatu kamar yadda ka sani......
*******
Daddyn Leemah da yake kwance yana kallon Sama kamar wanda aka tsikara ya mike da sauri yana waige waige, abubuwan da suka faru ne tsawon shekaru 10 suka shiga dawo masa a ido kamar majigi.
Hannu ya dora akai ya fashe da kuka tuno wa da yai rabon daya sa mahaifiyar sa a ido tsawon shekaru 10 kenan.
Da sauri ya fito yana kuka kamar karamin yaro, gate man ya cewa kar ya bar kowa ya fita a gidan ya kulle da padlock ya fito ya zauna a bakin gate gashi nan zuwa.
Daga Hannu Sama mai gadin yai yana godiya ga Allah yau uban gidan sa ya dawo cikin hayyacin sa.
HOME OF SUPPLEMENT AND KAYAN MATA MMN MUJAHEED
Y'AR UWA WANI TANADI KIKA KAYIWA SANYI SANYI YAZO SAIDA GYARAN JIKI GYARAN FATA DA GYARAN KASA WANNA YANA YI SA MUKE CIKI INFECTION YAFI DAMUWA MATA TSUHUN INFECTION DA SABO DUK GA SANYI SUNA TASHI YANA DA KYAU KIKULA DA JIKIN KI Y'AR UWA KIKULA DA JIKIN KI RINKA KIYAYE KA'IDA SANYI DA KA'IDA KAMUWA DASHI SANNA KIRINKA SHAN MAGANIN DA ZAI MIKI WANKE MIKI SANYI DA DATTIN MARA LOKACI ZUWA LOKACI
MUNA HADI KALA KALA NA GYARAN JIKI
BANI BADA MAGANI SAI NAJI INDA MATSALA KI TAKE IN MAGANIN SANYI KK BUKATA SAI AHADA MIKI
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA INFECTION
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA RASHIN NIIMA
WATA TUSAR GABA TAKE FAMA DASHI NA SANYI
WATA TUSAR GABAN DA TAKE FAMA DASHI NA BUDEWA GABA NE
WATA MATSALA TA TA ASIBITI CE IN MATSALA BATA WABACE ZAN BADA SHAWARA AJE AGA LIKITA
WATA MATSALA SIHIRICE DUK AIKIN DA NISAN BANAWA BANE BANSA HANNU NA DASHI
KIYI BAYANI ABAKI DAI2 DA MATSALA KI
INA MASU FUSKANTA MATSALA WURIN MIJI
WASU MIJI NA MUSU WALAKANCI KIN KASA GANE MATSALA INDA TAKE
MUNA HADI KALA KALA IYA KUDINKA ITA SHAGALINKA
MUNA DA MAYUKKAN SUPPLEMENT MASU FIDDA HASKEN FATARKI KIFITU KIYI FRESH KIYI KYAU AKWAI NASHA DANA SHAFAWA
AKWAI MASU SA HASKE
AKWAI MASU GYARAN JIKI DA NIIMA DA MATSI
MUNA DA MAN GYARAN GASHI YANA SA TSAWON GASHI DA BAKIN GASHI YANA KARA YAWAN GASHI DUK WADDA TASSAN CHEBE ORIGINAL TASAN HAR MAGANIN DAN DRUFF YANA YI MUNA SAIDA SET OIL NA KARKAR DA CHEBE POWDER DA STEAMING CREAM DA BUTTER DA SHAMPOO
KADAN DAGA PRICE DIN KAYAN MU
KAZA AKWAI TA 5K, 4K,
DAHUWA KIFI 2K
TSIME TABAJE 3K GURA 500
JAN TSIME 3500 GURA 600
GUMBA MADARA 4K
TA AYA DA DABINU 2500
TA SHINKAFA 2K
TA HATSI 1800
ZUMA BATA GINDIN KISHIYA GA WADDA KISHIYA KE MATA FANKAMA TA HANATA RAWAR HANTSI 3K BABBA MEDIUM 2500 KARAMA 800 MUNYI HAR TA IRE IRENMU 500
ZUMA KIBA 2K
GARURUKA IRIN SU
GARIN DAN SATI 1
EMERGENCY
BABANBADE
TUKUDI
SHAKAMATSE
RUBA DUK 500
MAN AYYU KWALBA KARAMA 300 BABBA 700
KADA AL'AJABI 500
SAURAN BAYANI SAI MUN HADU GA ME BUKATA
MUNA KEBBI & SOKOTO MUNA AIKAWA KU INA 08066726866 MMN MUJAHEED KAYAN MATA AND SUPPLEMENT.
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Paid page 42
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
*Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.*
*Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.*
09066728387
Tsaye tai tsirara tace "Suna nan Saudat mun taba haduwa da kai lokacin da ka taba zuwa hotel a Lagos kazo wani aiki".
Dariya tai tace "kayi batan kai ne ko meye ban sani ba ka shigo dakin da nake nida kwarto na, da idonka ka gan ni ina aikata zina da maza bar biyu".
Dariya ta Kara saki tana sosa kan ta tace "tun da nan na kamu da sonka Elhajjj dina, nayi duk yadda zan yi don na same Ka na rasa sai kawai na hadu da dan uwan Ka Salim kuma aminin Ka".
Wani irin baya Elhajj yai kamar zai fadi da sauri na mike na taro sa na rike sa sosai.
Nuno sa tai tana gyada Kai tace "a nan muka kulla mummunan alaka ya mayar da ni kamar matar sa duk lokacin da yake bukata zai kira ni naje kawai sbd ina son ya min hanyar da zan hadu Kai".
Zaro ido tai da suka soma sauya kala zuwa yellow ta cigaba da cewa "da naga alamun baxai taimaka min gurin haduwa da kai ba kawai sai na shiga kungiyar matsafa na bada kyautar jinin uwata aka mallaka min zuciyar ka".
Da wani irin sauri Elhajj ya damki hannu na yana janyo ni jikinsa, na fahimci neman abinda zai kama ya tsaya yake don yadda jikinsa yake rawa sosai, ni kai na jikina rawa yake amma haka na kara rko sa sosai don yadda jikin nasa yake rawa abin yayi yawa.
Tsalle ta buga cikin alamun kamar bata hayyacin ta tace "mallaka min kai da akai ne yasa har muka yi aure tun daga Lokacin da mukai aure kullum sai na baka lemon Watermelon kasan me yasa sbd asiri ne mai zaman kansa wanda kullum yake farfado min da soyayya ta a cikin zuciyar ka zuwan wannan shegiar ne yasa Ka dai na sha".
Addu'a kawai nake ina kara riko Ya Ustaz don yadda take zaro Ido tana nuno ni kamar zata zo ta danne ni me ta Zane.
Wani juyi tai tana bude hannayen ta tace "ba wannan kadai nayi ba nice nan nake kashe maka yaran ka, so hudu dana haihu duk nice nake mallawa La'ananne jinin su don kawai na cigaba da zama tauraruwar heart dinka".
Duka kirjin tai tana zaro ido tace "sbd kai sai da na yadda na zama matar la'ananne don kawai na aure ka, nice na mayar da fuskar Ka ta mage a duk lokacin da Shegiar yarinyar nan ta kalle Ka, amma abin bai yi tasiri ba sai da ta tare kuma ka kusance ta".
Kwale baki tai tana kaikaice ido tace "kasan me, da naga duk abinda nai baya kama ku don ynxu ya dage da addu'a wacce dama nice na sa la'ananne ya ma aiki Ka daina ibada sosai sai La'ananne ya bani tukunyar nan tukunya ce mai muhimmanci tun daga Lokacin daya bani nayi muku asiri duk lokacin da zaka kusanci Dije sai zuwairar ma ta kwanta ta kasa aiki".
Izuwa ynxu jiri ne kawai yake kwasar mu daga ni har YA Ustaz din ba wani mai ragowar karfi kuma.
Tako wa tai gaban mu tace "ba wannan kadai ba kasan waye aminin Ka kuwa Salim?"
Babbaka dariya tai tana juya Ido tace "toh shine wanda muka hada baki da muke fitar ma da design har sau uku, sbd ba kananan kudade muke samu ba a duk lokacin da muka fitar da design dinka".
Wani numfashi Elhajj ya ja yana jin kuka na neman subuce masa, danko hannun Dije yai da karfi yana matsawa jikinsa banda rawa ba abinda yake.
Kallona tai tana zare ido tace "kin san waye ya shiga dakin ki yaso ya miki fyade? Toh Salim ne yaje sbd yana son ki ni ce nan na boye sa a dakina sai gab da asuba na fitar da shi ta kofar baya...."
Dariya tai tace "La'ananne yace min dama duk ranar da tukunyar nan ta fashe ranar tonuwar asirina ne toh gashi nan kuwa nida yan kungiya dukkan mu mun HALAKA..."
Ihu ta saki ta kwasa a guje haka ta fita tana fadin abubuwan da ta aikata kamar mai maimaita karatu.
Masu gadi suna ganin fitowar ta a haka suka shiga sunkuyar da kansu kasa amma kafin su ankara ta fice a guje tana maimaita abinda ta aikata..
Cikin rawar jiki ya damko hannu na yaja ni muka fito, ban iya masa musu ba muna fitowa kawai ya mikawa driver hannu alamun car key.
Key din ya basa yana kallon mu kowa ya kalle mu yasan muna cikin tashin hankali.
Motar ya fisga a guje muka fita, irin gudun da yake shararawa ban zata zamu iya kai inda zamu lafia ba.
A kofar gidan Malam yayi parking motar ko kashe ta bai yi ba ya fito ya zagayo ya bude min, hannu na yaja muka shiga cikin gidan.
A palon gidan Malam da Hajja da suke zaune suna kallon Sunna TV dagowa sukai suna kallon mu ganin yadda muka shigo, gwanda ni ma ina da Hijab shi vest ce kawai sai three quarter a jikinsa, abinda ya Kara girgiza Malam kenan don shifa ya manta rabon daya ga Elhajj da irin wannan shigar.
Sakin hannu na yai ya shiga nufar Malam cikin wani irin tafiya kamar wanda kwai ya fashe wa a ciki.
Zama yai a kasa ya dora kan sa akan cinyar Malam kawai ya fashe da wani irin kuka mai tsuma zuciya.
Bugawa gaban Malam yai da karfi yana dora hannun sa daya fara rawa akan Elhajj yana shafawa a hankali.
Nima da nake kallon sa kukan na saki ina toshe bakina da Hijab dina don sai ynxu na samu damar yin kukan ma.
Kuka muke sosai kuma Malam ko Hajja ba wanda ya tamabaye mu me ya faru har sai da mukai shiru don Kan mu.
Kallona Malam yai a nutse yace mene yake faruwa Khadija?
Sunkuyar da kai na kasa nai hawaye yana zubo min na shiga bawa su Malam labarin abinda ya faru tun daga shiga ta part dinta har abubuwan da ta fada.
Salati kawai Malam da Hajja suke cike da al'ajabin wannan labarin wai matar ka, shi Malam bai yi mamakin Saudat ba tunda shi yasan abubuwan da Khadija ta samo a dakin baccin Elhajj din amma abinda Salim yai shine yafi girgiza sa.
Ranar dai kusan kwanan zaune mukai don a cikin mu ba wanda ya rintse sai Hajja ce ma da tayi bacci a zaune, amma dukkan mu kwana mukai muna sallah.
Washe gari da safe Malam ya kira Papa ya fada masa abinda ke faruwa ni ma turawa Elhajj yai aka debo min dukkan kayana a cikin akwati akai kawo min gidan Hajja na zabi wasu wadanda zan yi amfani da su sauran kuma aka rufe a wani dakin gidan ma gaba dayan sa yasa shi a kasuwa a ranar.
Kwanan mu biyu a gidan Malam zuwa ynxu kuwa kowa yasan abinda ya faru don hauka na gaske Saudat take yi tana fadar abubuwan da take ba Kaya a jikin ta haka take yawo....
*******
Iya tashin hankali Mum da Leemah sun shige sa don tsawon kwana biyu kenan ba Dad ba labarin sa gashi kuma an kulle gidan da padlock ta waje duk iya dabarun da zasu yi don su fita sunyi amma abin ya gagara ko ta ina ba damar fita.
Ynxu haka suna zaune a palo rabon su da wanka tun shekaran jiya, haka suke zama da kyar suke cin abinci shima kayan kwadayi ne kawai bawai abinci ba sosai.
Shigowa palon Dad yai bayansa Kannan sane maza su uku sai driver dinsu daya shigo shima Kan sa a kasa.
Zabura Mum tai da ganin Dad ta mike da sauri tace "Dad ina ta neman ka fatan kana cikin koshin lafia dai koh?".
Girgiza kai yai yana murmushi yace "kije na sake ki saki Uku, Allah ya isa tsakani na da ke kuma Allah ya saka min duk abinda kikai min".
Ihu ta saka tana tsalle tace "kayi hakuri baxan sake ba Alhaji na tuba sharrin shaidan ne Ka yafe min".
Juya wa yai gurin Leemah da tai tsifi tsifi da ido fuska a daure yace "bi bayan muntari gashi nan ynxu na daura muka aure kuma a ynxu xaki bisa ku tafi kauyen su Allah ya bada zaman lafia".
Ihu Leemah ta saki tana kuka tace "Dad kayi hakuri kar laifin Mum ya shafe ni Dad baxan sake duk abinda nake ba".
Murmushi yai ya kalli muntari daya ke ta washe baki yace "ja hannun matar Ka ku tafi kaji Allah ya bada zaman lafia".
Sosa keya muntari yai yana dariya yace "Ameen Dad, janyo hannun Leemah yai da take ihu tana mikowa Mum hannu akan ta taimake ta amma Mum ta kasa magana sai wiki wiki da ido take".
Tana kallo muntari ya fita da ita ta kasa magana don suna hada ido dashi taji wani tsoron sa ya dirar Mata.
Sawa Dad yai aka fitar masa da Mum daga cikin gidan sa wacce take ta kokarin bude bakin ta amma bakin yaki bud'uwa.
********
Tsawon sati daya kenan Salim ya kulle kansa a daki ya kasa fita, dukkan wani sirrin sa ya gama fita bama yadda David yaje gurin Elhajj ya fada masa duk wani abu da Salim dn yake da kuma yadda ya taba planning din kashe sa.
Shidai Elhajj bai ce komai ba sai cewa David din yayi ya tafi ya basa guri ya sallame sa, haka ya tafi yana kuka shine ya kira Salim din ya fada masa abinda yake faruwa cewa shifa ya fadawa Elhajj komai don haka ya fita ba ruwan sa da Salim din.
Duniya ta juya ma Salim baya ne kawai ya rasa yadda zai yi kullum yana daki matar sama tsoron hada ido yake da ita balle aje da haduwa Elhajj.
*****
Akwatina aka sa min a mota nida shi ne a bayan motar gidan Momma zai kai ni don tafiya ce ta dole ta same sa a companyn sa dake China kuma lokaci ya kure da za'a yimin passport tunda ban da shi.
Hannu na a cikin nasa har ynxu ya kasa sake wa kullum zaka gansa shiru kamar mara lafia.
Matsa hannun sa nai ina marairaice fuska, murmushi ya saki yana girgiza kai a hankali ya motsa bakinsa yace Allah ya shirye ki
HOME OF SUPPLEMENT AND KAYAN MATA MMN MUJAHEED
Y'AR UWA WANI TANADI KIKA KAYIWA SANYI SANYI YAZO SAIDA GYARAN JIKI GYARAN FATA DA GYARAN KASA WANNA YANA YI SA MUKE CIKI INFECTION YAFI DAMUWA MATA TSUHUN INFECTION DA SABO DUK GA SANYI SUNA TASHI YANA DA KYAU KIKULA DA JIKIN KI Y'AR UWA KIKULA DA JIKIN KI RINKA KIYAYE KA'IDA SANYI DA KA'IDA KAMUWA DASHI SANNA KIRINKA SHAN MAGANIN DA ZAI MIKI WANKE MIKI SANYI DA DATTIN MARA LOKACI ZUWA LOKACI
MUNA HADI KALA KALA NA GYARAN JIKI
BANI BADA MAGANI SAI NAJI INDA MATSALA KI TAKE IN MAGANIN SANYI KK BUKATA SAI AHADA MIKI
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA INFECTION
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA RASHIN NIIMA
WATA TUSAR GABA TAKE FAMA DASHI NA SANYI
WATA TUSAR GABAN DA TAKE FAMA DASHI NA BUDEWA GABA NE
WATA MATSALA TA TA ASIBITI CE IN MATSALA BATA WABACE ZAN BADA SHAWARA AJE AGA LIKITA
WATA MATSALA SIHIRICE DUK AIKIN DA NISAN BANAWA BANE BANSA HANNU NA DASHI
KIYI BAYANI ABAKI DAI2 DA MATSALA KI
INA MASU FUSKANTA MATSALA WURIN MIJI
WASU MIJI NA MUSU WALAKANCI KIN KASA GANE MATSALA INDA TAKE
MUNA HADI KALA KALA IYA KUDINKA ITA SHAGALINKA
MUNA DA MAYUKKAN SUPPLEMENT MASU FIDDA HASKEN FATARKI KIFITU KIYI FRESH KIYI KYAU AKWAI NASHA DANA SHAFAWA
AKWAI MASU SA HASKE
AKWAI MASU GYARAN JIKI DA NIIMA DA MATSI
MUNA DA MAN GYARAN GASHI YANA SA TSAWON GASHI DA BAKIN GASHI YANA KARA YAWAN GASHI DUK WADDA TASSAN CHEBE ORIGINAL TASAN HAR MAGANIN DAN DRUFF YANA YI MUNA SAIDA SET OIL NA KARKAR DA CHEBE POWDER DA STEAMING CREAM DA BUTTER DA SHAMPOO
KADAN DAGA PRICE DIN KAYAN MU
KAZA AKWAI TA 5K, 4K,
DAHUWA KIFI 2K
TSIME TABAJE 3K GURA 500
JAN TSIME 3500 GURA 600
GUMBA MADARA 4K
TA AYA DA DABINU 2500
TA SHINKAFA 2K
TA HATSI 1800
ZUMA BATA GINDIN KISHIYA GA WADDA KISHIYA KE MATA FANKAMA TA HANATA RAWAR HANTSI 3K BABBA MEDIUM 2500 KARAMA 800 MUNYI HAR TA IRE IRENMU 500
ZUMA KIBA 2K
GARURUKA IRIN SU
GARIN DAN SATI 1
EMERGENCY
BABANBADE
TUKUDI
SHAKAMATSE
RUBA DUK 500
MAN AYYU KWALBA KARAMA 300 BABBA 700
KADA AL'AJABI 500
SAURAN BAYANI SAI MUN HADU GA ME BUKATA
MUNA KEBBI & SOKOTO MUNA AIKAWA KU INA 08066726866 MMN MUJAHEED KAYAN MATA AND SUPPLEMENT.
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Paid page 43
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
*Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.*
*Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.*
09066728387
Nima murmushin na saki ina turo baki nace "Ameen"
Ba wanda ya sake magana har muka isa gidan, fita nai bayan an ciro min jakata don sauri yake flight dinsu ya kusa tashi.
Daga masa hannu nai ina jin kamar na fashe da kuka, tun ynxu na fara missing dinsa ina kuma ga ya tafin duk da ba dade wa zai yi ba 1 week zai yi ya dawo.
Sai da naga fitar su sannan na sauke ajiyar zuciya na shiga cikin palon gidan
Momma dake zaune tana kallo tana ganin shigowa ta ta mike da sauri tana dariya, tahowa tai ta rungume ni tsam tana sauke ajiyar zuciya.
Tunda aka fada mata zan zo na mata sati daya ta kasa zaune ta kasa tsaye sai shirye shirye take na taron masoyiyar ta.
Ita kadai tasan yadda ta daure bata je gidan ba ta gan ta duk kuwa da yadda zuciyarta ta dinga tunzura ta.
Dan ture ta nai ina murmushin yake nace "Ina wuni"
Itama wayan cewa tai tana dariya tace "lafia qalau Khadija ya kike".
Murmushi nai wanda bai kai ciki ba nace "Alhamdulillah".
Zama nai akan kujera ina kallon yadda aka cika min gaba na da kayan ciye ciye, wanda zan iya ci naci kawai na bukaci a nuna min dakina da zan sauka.
Dakin dake jikin nata ta kai ni da kanta tana murmushi.
Tana fita na kulle kofar ina sauke ajiyar zuciya nidai haka kurin zuciya ta bata yadda da wannan matar ba wallahi.
Wanka nayi nasa riga da zani, zama nai akan gadon ina bude Azkar dina ina karanta duk rai na dadi sai missing Ya Ustaz nake, yana cikin yanayin da yake bukatar kula sosai amma ya tafi ba tare da ya samu wannan kular ba kuma dama lokacin da muke gidan Malam ba'a daki daya muke zaune ba.
Ynxun ma abinda yasa yace nazo gidan Papa, sabon gidan mu da zamu koma ne ba'a gama gyara sa ba amma yace min yana dawowa zamu koma.
Haka na wuni a daki duk rai na ba dadi, sai bayan Isha'i na fito sanye da Hijab shima kuma sbd yadda Momma ta takura min da zarya ne akan dole na fito.
Gurin Papa ta raka ni na gaishe da shi na dan dade a palon nasa sannan na koma palon Momma din.
Ina zama itama ta shigo ta zauna a gefena tana ta ja na da hira nidai murmushin yake kawai nake ina bata amsa a gajarce don matar gaba daya bata min ba.
Gurin 9 na mike a nutse nace "sai da safe Momma bacci nake ji".
Itama mikewa tai tana murmushi sai wani lankwashe lankwashe take tace "har zaki kwanta dear ai da kin dan kara zama muyi hirar sosai koh?"
Hammar karya nai ina mutsukka idona nace "bacci nake ji sosai ne Momma duk a gajiye nake".
Daga kai tai tana murmushi tace "toh shikenan sai da safe koh".
Daga mata kai nayi kawai na wuce dakin da aka sauke ni, ina zuwa na kulle kofar na bar key din a jiki na shiga toilet.
Wanka na sake yi na fito na shirya cikin rigar bacci na mai dan tsayi, turare na fesa kadan na kwanta ina hamma duk jikina ciwo yake min.
Video call ne ya shigo min, ganin Chocolate dina yasa ba dan gyara sosai nayi rub da ciki a kan bed din.
A shagwabe nace *"Chocolatiiiinnaaaa"*
Lumshe ido yai yana jin yadda tsigar jikinsa ke tashi, wata sabuwar gajiya ce ta sake lullube sa, a nutse ya ware sexy eyes dinsa da suka dan yi ja sbd stress da tashin hankalin da yake ciki yace *"Deejahhh"*
Narai narai nai da fuska kamar zanyi kuka nace "shine ya tafi ka bari ni koh".
Murmushi yai yana shafa gemun sa yace "kiyi hakuri kinji, ai sbd tafiyar tazo min ba shiri ne amma kafata kafar ki taya zan yadda na bar yan mata na a wani kasar ni ina wata kasar ai baxai yubaa uhmm".
Juya manyan ido na nai Ina sakin murmushi nace "kuma haka ne".
Sai kuma na zumburo baki gaba cike da neman fitina nace "nasan yan matan can masu yawo tsirara suna ta kallon ka kai ma kana kallon su koh".
Zura mata ido yai yana son sanin kishi take ko meye, shi dai duk tsawon zaman su da Saudat bai tana gani tayi wani abu da zai nuna tana kishin sa ba, abin yana damunsa sosai har yake tsoron ko bata son sa ne kawai tana zama da shi haka.
Ajiyar zuciya ya sauke cikin son sanin sirrin Zuciyar ta yace "eh mana baki ga wata bama dana zo ita ta taro ni tasha wani mini skirt sai jujjuyawa take yi, nasan gani tai na mata kyau shi yasa take son na kyasa".
Ga mamakin sa kawai sai gani yai ta kifa kanta akan bed din tana kuka wiwi hadda shessheka.
Zaro ido yai yana kallon ta a dan firgice yace "Chocolate lafia mene kike kuka?"
Ban sa na masa sai kuka na nake yi wato idonsa har ya sauka akan mazaunan ta ya ga yadda take juya su, Kara fashewa da kuka nai ina murza kai na a jikin bed din.
Rarrashi na yake amma kamar kara tunzura ni yake sai kuka nake fuskata tayi jajir.
Da kyar ya samu na dago fuskata wacce tayi jaa sosai bama baki na da hanci na.
Ajiyar zuciya ya sauke yace "Wasa nake miki wallahi Chocolate ni ko sanin da akwai su a wurin ma nayi, ai ni tunda nake da ke ba wani kayan da xai hankali na ko ina cif cif ina ruko su suna ziloo".
Hannu nasa na rufe fuskata ina kyalkyale wa da dariya, shima biye mun yai muka sha hirar mu, mun yi wajen 1 hour muna hira sannan mukai sallama.
Har na kashe wayar na gyara kwanciya ta ya Kira ni voice call.
Murmushi nai na daga ina cewa "missing din nawa kake Chocolate dina".
Lumshe idonsa yai yana murmushi yace "uhmm kema kin san missing dinki ai waji bi ne".
Fari nai da idona ina birgima akan bed din nace "matsayi na har ya kai haka ran Ka ya dade".
Bude idonsa yai sosai yana sosa keyar sa cikin kasa kasa da murya yace "kin fi haka Matata".
Wani zimm naji a jikina, duk lokacin da zai kira ni da matar sa sai naji wannan abun a jikina wani special feeling ne da baxan iya fadar Saba.
Jin nayi shiru ban yi magana ba yasa shi cewa "gobe ki shirya da wuri Nura zai zo ya dauke ki zaku je wani guri".
Turo baki nai a shagwabe nace "ina zamu".
Murmushi yai yace "kedai ki shirya wurin 8 zai zo kinji Chocolate".
Daga masa kai nai ina turo baki gaba, haka mukai sallama cike da kewar juna.
Bacci ne ya soma dauka ta sai dai kuma 'kishin ruwa na soma ji sosai, sai a lokacin na tuna ma tun da nazo ban sha ruwa ba.
Mikewa nai ina hamma na zura takalmi na, dan karamin fridge da yake dakin na bude ba komai a aciki hakan yasa nayi tsaki kawai na bude kofata a nutse na fita.
Hanyar kitchen dana ga dazu ana fito da flask din abinci na nufa, ina shiga ban kunna fitilar kitchen din ba sai wayata da nake kokarin kunna torch na haska.
Takun tafiya naji alamar ana nufo kitchen din, da sauri na matsa bayan fridge na dan boye tun da ban san waye xai shigo ba gashi bani da Hijab a jikina rigar bacci ce mai karamin hannu.
Daga yanayin jikin naga kamar Momma ce tana tafiya a hankali tana juyawa bayan ta taga ko wani ya biyo bayan ta.
Nidai kallon ta kawai nake da mamakin wannan matar kuma mai take yi haka da yasa take jin tsoron kar wani ya biyo ta itada gidan ta.
Wata drower naga tasa key ta bude tana haskawa, gurasa ta fito dashi guda biyu sannan ta mayar da ledar gurasar cikin drowern ta kulle da key ta fita.
Da sauri na sunkuya na cire takalma na na bi bayanta da dan sauri ina tafiya yadda baxa taji takuna ba.
Ni kawai so nake naga me zata yi da gurasa guda biyu a tsohon daren nan tunda kusan 2 kenan ynxun.
Dakin ta ta shiga sai da na bata kamar 5 min sannan na dan tura kofar a hankali, fitilar dakin a kunne take don haka na dan zira kai na ina karewa dakin kallo banda duka ba abinda zuciya take.
Sai da na tabbatar bata cikin dakin sannan na shiga ina sake dudduba wa, da mamaki nake kallon dakin ynxu fa naga shigowar ta amma bata ciki,.
Kofar toilet da take bude na leka shima bta ciki ynxu kuwa tsoro ne ya soma kamani.
Har zan fita na dawo jikin Mirror din kawai na tsaya ina ganin wani wuri daya dan yi circle wanda in ba kura ido kai sosai ba baxa ka taba gane wa ba.
Hannu nasa zan ina shafa gurin da alama dannawa ake ciki, ina mamakin haka naji motsi ta bayan mirror din, zaro ido nai a firgice na shiga tunanin inda zan buya don tabbas in har na fita ta kofa sai anji alamar fita ta.
Bayan gadon ta na kalla da yake ba'a hade fuskar gadon da jikin bango ba da sauri na shige na buya.
Tunanin da nai na in har na leko kai na zata iya gani na ni kuma ina son ganin ta inda zata fito a jikin mirror sai na kunna wayata na shiga camera na kashe flash na dan fito da gurin cameran na shiga video.
Ina jin motsin ta a dakin sai kuma naji an bude kofar dakin an shigo.
Da sauri na mayar da wayata jikina na rungume sosai ina karkarwar tsoro.
Muryar Papa naji yana cewa "haba Sa'adatu kamar ba aure muka yi ba ace kullum sai nazo nace kije ina bukatar ki a shinfida ta".
Tsaki Momma tai tana cewa "muje don Allah haba Alhaji ka girma ma amma jarabar ka kullum kara hauhawa take".
Bin bayan ta Papa yai yana girgiza kansa a ransa kuwa kewar Aminar sa ce take damunsa duk yawan bukatar sa Amina bata taba kin kai kanta shinfidar saba, tun bata saba ba har ya koya mata ko bai neme taba toh ita zata neme sa.
Sai da na tabbatar sun fita sannan na fito ina sauke ajiyar zuciya.
Videon na kunna naga mirror din ya juya momma ta fito daga cikin wani guri kamar kofa, gurin circle dinnan naga ta danna ta ajiye wani key a samar mirror din.
Da sauri na karaso gaban Mirror din na sa hannu na a jikin circle din na danna, baya nai a tsorace ganin mirror din ya juya wata yar karamar kofa ta bayyana sai dai ansa key an rufe.
Dukan kofar nai a hankali ina sunkuya ina dan dukan kofar, tari naji ana yi kamar na mutumin daya galabai ta sosai..
Kallon dakin nake a tsorace na mike na mayar da mirror din yadda yake na fita daga dakin don bansan lokacin da Momma zata dawo ba kar tazo ta same ni a dakin ta.
Da kyar na iya bacci ina tunanin abinda na gani.
Washe gari tun asuba nayi wanka na shirya cikin riga da skirt na lace red wanda dinkin ya zauna das a jikina, yar kwalliya nai na fesa turare na yafa mayafi na.
Zama nai a dakin sai 7:30 na fito palon bayan na rufe dakin.
Momma dake ta aiki a kitchen ce ta fito tana kallona, wani yawu ta hadiya cike da zallama tace "a'ah My daughter ina zaki haka aka sha kwalliya".
Murmushi nai ina sunkuyar da kai na nace "nima ban sani ba dai kawai yace min na shirya da wuri Nura zai zo ya kai ni wani waje".
Dan hade fuska Momma tai tace "a maimakon ya bar ki yau musha hira tare uhm".
Dariya nai ina duba wayata da kiran Nura ya shigo nace "Momma ai da akwai gobe insha Allah bara naje sai na dawo".
Daga kai tai kawai tana tsinewa Elhajj a zuciyar ta yau girki ta hada ma Dije da kanta don ta daura damarar kafin ya dawo su koma gidan su sai ta mallake zuciyar ta sosai.
Gaisawa kawai mukai da Nuran na shiga yaja motar.
Ina chatting a waya ta ban san inda muka zo ba kawai sai ji nayi an bude gate din wani gida mai kyau mun shiga ciki.
Parking space ne mai dan girma wanda zai ci motoci uku da akwai mota daya a gefe an rufe ta sai tamu da muka shigo ynxu.
Kallon gidan nake da ya min Kyau sosai, part uku ne a gidan, biyun zasu yi girma daya sai na gefen su daga farkon gidan shi kuma bai kaisu girma ba.
Fitowa nai ina duba gidan sosai na kalli Nura daya fito shima yana murmushi.
Da mamaki nace "ina ne nan muka zo Nura?".
Murmushi yai yace "Madam ki shiga dai wancan part din duka amsoshin tambayar ki yana ciki iya abinda Oga yace na fada miki kenan sai anjima in kin gama ko wane lokaci ki kirani zan zo na mai da ke a huta lafia".
Bin sa da kallo nai har gate man ya bude masa gate ya Fita.
Ajiyar zuciya na sauke na nufi part din daya nuna min cewa na shiga.........
HOME OF SUPPLEMENT AND KAYAN MATA MMN MUJAHEED
Y'AR UWA WANI TANADI KIKA KAYIWA SANYI SANYI YAZO SAIDA GYARAN JIKI GYARAN FATA DA GYARAN KASA WANNA YANA YI SA MUKE CIKI INFECTION YAFI DAMUWA MATA TSUHUN INFECTION DA SABO DUK GA SANYI SUNA TASHI YANA DA KYAU KIKULA DA JIKIN KI Y'AR UWA KIKULA DA JIKIN KI RINKA KIYAYE KA'IDA SANYI DA KA'IDA KAMUWA DASHI SANNA KIRINKA SHAN MAGANIN DA ZAI MIKI WANKE MIKI SANYI DA DATTIN MARA LOKACI ZUWA LOKACI
MUNA HADI KALA KALA NA GYARAN JIKI
BANI BADA MAGANI SAI NAJI INDA MATSALA KI TAKE IN MAGANIN SANYI KK BUKATA SAI AHADA MIKI
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA INFECTION
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA RASHIN NIIMA
WATA TUSAR GABA TAKE FAMA DASHI NA SANYI
WATA TUSAR GABAN DA TAKE FAMA DASHI NA BUDEWA GABA NE
WATA MATSALA TA TA ASIBITI CE IN MATSALA BATA WABACE ZAN BADA SHAWARA AJE AGA LIKITA
WATA MATSALA SIHIRICE DUK AIKIN DA NISAN BANAWA BANE BANSA HANNU NA DASHI
KIYI BAYANI ABAKI DAI2 DA MATSALA KI
INA MASU FUSKANTA MATSALA WURIN MIJI
WASU MIJI NA MUSU WALAKANCI KIN KASA GANE MATSALA INDA TAKE
MUNA HADI KALA KALA IYA KUDINKA ITA SHAGALINKA
MUNA DA MAYUKKAN SUPPLEMENT MASU FIDDA HASKEN FATARKI KIFITU KIYI FRESH KIYI KYAU AKWAI NASHA DANA SHAFAWA
AKWAI MASU SA HASKE
AKWAI MASU GYARAN JIKI DA NIIMA DA MATSI
MUNA DA MAN GYARAN GASHI YANA SA TSAWON GASHI DA BAKIN GASHI YANA KARA YAWAN GASHI DUK WADDA TASSAN CHEBE ORIGINAL TASAN HAR MAGANIN DAN DRUFF YANA YI MUNA SAIDA SET OIL NA KARKAR DA CHEBE POWDER DA STEAMING CREAM DA BUTTER DA SHAMPOO
KADAN DAGA PRICE DIN KAYAN MU
KAZA AKWAI TA 5K, 4K,
DAHUWA KIFI 2K
TSIME TABAJE 3K GURA 500
JAN TSIME 3500 GURA 600
GUMBA MADARA 4K
TA AYA DA DABINU 2500
TA SHINKAFA 2K
TA HATSI 1800
ZUMA BATA GINDIN KISHIYA GA WADDA KISHIYA KE MATA FANKAMA TA HANATA RAWAR HANTSI 3K BABBA MEDIUM 2500 KARAMA 800 MUNYI HAR TA IRE IRENMU 500
ZUMA KIBA 2K
GARURUKA IRIN SU
GARIN DAN SATI 1
EMERGENCY
BABANBADE
TUKUDI
SHAKAMATSE
RUBA DUK 500
MAN AYYU KWALBA KARAMA 300 BABBA 700
KADA AL'AJABI 500
SAURAN BAYANI SAI MUN HADU GA ME BUKATA
MUNA KEBBI & SOKOTO MUNA AIKAWA KU INA 08066726866 MMN MUJAHEED KAYAN MATA AND SUPPLEMENT.
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Paid page 44
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
*Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.*
*Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.*
09066728387
Ajiyar zuciya na sauke na nufi part din daya nuna min cewa na shiga.
Kofar na bude na shiga bakina dauke da sallama, da mamaki nake kallon katon palon daya ji wasu lafiyayyun royal chairs.
Zama nai a darare ina kallon TV dake aiki ga sanyin AC dake hura ni palon sai kamshin turaren wuta yake.
Mama ce fa fito daga wata kofa hannun ta rike da Nana autar Aunty Hafsa wacce baxa ta wuce shekara 9 ba an sa mata Kaya masu kyau sai shagwaba take yiwa Maman.
Da sauri na mike ina dan zaro ido nace "Mama".
Itama Maman kallona take cike da soyayya tana murmushi tace "wa nake gani kamar Dije?"
Tabe baki nai zan fashe da kukan shagwaba Mama taja tsaki tace "kuji min shashancin banxa kuma".
Dariya na kyalkyale da ita na kwasa a guje na rungume ta.
Itama rungume nin tai tana ajiyar zuciya, hakika tayi matukar kewar Yarinyar tata.
Dariya Maman tai tana dan ture ni tace "ban san shirme kuma gaskia meye zaki wani rungumo ni haka baki san kin girma bane wai?"
Narai narai nai da fuska nace "Mama ina ne nan kuma".
Wulli nai da mayafin na shiga zagaye part din ina santin kyaun sa da yanayin tsarin gidan.
Ita dai Mama zuba min ido kawai tai tana kallo na sai da na gama zagaye ko ina sannan na zauna a kan kujera ina dan tsalle sbd laushin kujerar.
Girgiza kai Mama tai tace "ai na dauka kinyi hankali Dije ashe da sauran ki".
Dariya nai ina zamowa na kwantar da kai na akan cinyar Maman nace "Mama wai yaushe Baba ya sake gida ne".
Murmushi Mama tai ta a dora hannun ta akan gashi na dana cire dankwalin, shafa kan nawa ta shiga yi yana murmushi tace washe garin ranar da aka kai ki gidan Mijin ki ai mijin naki ya sa aka mai da mu wani gidan mudai Malam bai ce mana komai ba sai bayan sati biyu kawai muka dawo nan, Malam ya dauki part dinsa zaki gansa daga gefe ni kuma aka bani wannan, dayan kuma na Umma ne da Inna Fure.
Idona daya shiga tara kwalla nace "Mama ynxu wannan duj Ya Ustaz ne yayi shi".
Daga kai tai tana murmushi tace "shine kinga duk karshen wata ake sauke mana kayan abinci Malam ya raba kowa ya dauki nasa, ni kuma duk sati biyu ake kawo min kaza da nama sai kifi nidai ba abinda zan cewa wannan Mutumin sai Allah ya saka da alkhairi ya biya masa dukkan bukatun sa na alkhairi".
"Ameen" Na fada ina mike wa daga cinyar Maman, wani sabon son sane nake ji yana kwaranya a zuciya ta.
Wuni nai a gida muna hira da Mama, bayan Hajjo tazo ita ta raka ni part din su Umma na gaishe su.
Ban tafi ba sai after Isha'i shima ba ason rai na bane kawai don yadda Ya Ustaz ya dinga kirana ne.
Zama na a gidan Momma kadaran kadahan sosai nake taka tsam tsam da duk wani abu da zai hada ni da matar don na fuskanci tana da wani kudiri akai na da ban san ko meye ba.
Bata da aiki sai son shige min har daki take biyo ni in taga ban fito Palour ba.
Gobe Ya Ustaz zai dawo amma shigowar dare zai yi tunda safe nake ta aikin gyara jikina a daki da kayan dana taho dasu daga gidan Mama.
Nasha abubuwan arzikina don kullum mukai waya cikin fada min yadda yai missing dina yake shiyasa nake ta shirya wa duk da ina nin tsoron kar na sake jin zafin dana ji wancan Karan.
Washe gari da ni aka shiga kitchen na hada masa abinci, Momma kuma ta bani key din tsohon part dinsa na shiga na gyara masa shi tsaf, tunda shigowar dare zai yi a gidan zai kwana...
*********
Kan ta a kasa tace "na kan dutse yau nake son gama kaddamar da duk wani shirin mu shiyasa nazo ka bani wani lakanin da in har mukai ido hudu da Elhajj din baxai kawo min cikas ba".
Wata muguwar dariya na kan dutse ya shiga babbakawa sai da yayi iya isar sa kafin ya hade rai kamar ba shi bane yake dariya.
Fuska a hade yace "kije ki gabatar da aikin ki a lokacin da kike saduwa da shi lokacin ne zan sadaukar wa da dodon tsafi Jinin Amina yau itace ranar mutuwar ta".
Murmushi Momma tai tana shafa fuskar ta tace "ita kuma yarinyar nan na kan dutse ya za'a yi'.
Tsawa ya daka mata data sa ta mike da sauri ta fita da baya jikin ta yana rawa.
Ita kam ai ko ana ha maza ha mata sai tasan yadda tai ta biya bukatar ta, haka kurn son yarinya na neman kashe ta, ita kadai tasan yadda take aduk lokacin data gan ta.
*****
Zagaye dakin ta take ta hada gumi kamar wacce ake zubawa ruwan zafi.
Tana cikin tashin hankali ba karami ba, wadanda tasa suka kashe Alh Hussain sune suke mata barazana akan cewa ko ta yadda ta basu kashi 50 na duka kudinta ko kuma su tona mata asiri.
Sai ynxu take ganin mugun wautar ta data zauna ta saki baki tana fadawa Ogan su dukkan dukiyar ta har data yaranta bata san ita babbar wawuya bace sai ynxun
A gefe daya ga matsalar Salim na abinda ya aikata wa Elhajj wanda ita kanta ba karamin dukan ta abin yayi ba don zata CE tafi kowa mamaki ma.
Tasha zaunar dashi ta fada masa cewa ya bata hadin kai su dinga wautar wasu kudaden Elhajj amma yake nuna mata cewa shi baxai taba cin amanar aminin sa ba sai gashi wai har matar sa ya mayar kamar tasa matar.
Maganar Papa kuwa tunda Momma tace mata tana zargin ko Ita ta kashe Alh Hussain ta bar maganar gwanda ta kyale maganar auren Papa kar asirin ta ya tonu.
Kara goge gumin daya karyo mata tai tana sauke ajiyar zuciya, ita ynxu ta ina zata fara basu rabin dukiyar ta tunanin basu takaddun wasu filayen Alh Hussain ne data boye tun kafin rasuwar sa.
Da sauri tayi murmushi tana sauke ajiyar zuciya ganin ga sauki ta samu, drower da ta ajiye dukkan takaddun kadarorin ta ta bude sai da ba komai sai wata farar paper wacce ba'a rubuta komai a jiki ba.
Ihu tasa tana kara duba drowern, amma ba abinda ta samu kamar wacce ta haukace haka ta shiga duba dakin amma ba abinda ta samu hatta kudaden ta da take ajiye duk an kwashe ma'ana dai wani ne ya shigo ya yashe ta bata sani ba.
Ihu ta kurma kawai ta zube gurin a sume jikinta yana wata karkarwar.
*******
Tsaye nake a cikin part dinsa don naji shigowar motar da ake je dauko sa.
Tun da nai sallar Isha'i na shige part din na zauna ina jiran zuwan sa.
Jin shigowar motar ne yasa na mike na tsaya a jikin kofa ina jiran shigowar sa, bude kofar akai sassayyan kamshin sa ya fara dokar hanci na.
Lumshe idona nai ina bude wa cike da bege da soyayya.
Ta baya na rungume sa tsam ina sauke ajiyar zuciya.
Da sauri ya juyo dani ya daga ni cak kawai ya nufi dakin sa dani ina hannun sa, a kan bed din dna kawata shi sosai ya kwantar dani yana kallon cikin idona.
Baya jin bakin sa zai iya furta mata kalmomin da zasu nuna mata cewa tabbas yayi matukar kewar ta don haka kawai ya shiga nuna mata a aikace.
Nima da yake nayi missing din Romance dinsa biye masa nai muka shiga nuna wa juna zallar soyayya sai dai kuma wasan ya sauya zani a wajena ganin ya nufi hanyar gonar sa wajen hutawar sa.
Duk irin yadda nayi matukar kokari kar na nuna masa gazawa ta kasa wa nai haka na shiga masa kuka wiwi ina hada sa da Allah akan ya kyale ni.
Sai da ya samu gamsasshiyar nutsuwa sannan ya daga ni yana murmushi sai samin albarka yake.
Gasa min jikina yai sosai nayi wankan tsarki, fitowa nai na zura kayana na fita da sauri ina dingishi don ni da komawa part dinsa ai kuma sai zamu tafi gobe in Allah ya kai mu.
Na zo dai-dai kofar palourn naga Momma ta fito cikin ado sai kamshi take zubawa, matsawa nai bayan kofar na dan tsaya sai da naga tayi nisa da part din sannan na nufi ciki da sauri.
Direct dakin ta na nufa ina addu'ar Allah ya taimake ni na bude kofar nan dana gani a bayan mirror dinta.
Key din dake saman mirrow din na dauka jikina yana rawa sbd sauri ga tsoron kar ta dawo ta kamani..
Da sauri na bude kofar karamar kofar na shiga ina haskawa da wayata don ba haske sosai yar karamar fitila ce a saman dakin da alama an kashe tane ba'a kunna ba.
Haske ta nai tana kwance sai rawar sanyi take yi, wani iri ne bugawa kirjina yai cike da tsoro na dan ja baya.
Cikin rawar murya nace "mutum ko Aljan".
A hankali da muryar ta data dashe take cewa "ki taimake ni zasu kashe ni zata kashe min yarona".
Bismillah nai na tafi gurin ta da sauri ina dago ta, da mamaki na sai ji nayi na dago ta sosai kamar ba mutum na dauko ba.
Fito da ita nai daga dakin na zaunar da ita a kasan carpet din dake shinfide a dakin.
Mai da mirror din nai yadda yake sannan na daga ta na nufi dakin da aka sauke ni banda rawa ba abinda jiki na yake yi.
Zaunar da ita nai na mike da sauri zan fita, hannu na ta riko cikin kuka tace "yarona *ELHAJJ* zata kashe min shi".
Wani mugun tsalle zuciya tai cikin mugun tsoro na juya da sauri ina kallon ta zan yi magana ta girgiza mun kai tana kuka tace "kije garesa zata kashe sa"
Bansan lokacin dana kwasa a guje ba duk wani ciwo da nake yi a kasana neman sa nai na rasa.
Da mugun gudu na nufi part dinsa.
Papa da Nura da suke magana Suma biyo bayan nawa sukai da sauri don yadda nake gudun kana gani kasan bana lafia bane.
Kusan a tare muka shigo palourn, wani irin wawan burki mukai gaba dayan mu na ganin abinda ke faruwa......
HOME OF SUPPLEMENT AND KAYAN MATA MMN MUJAHEED
Y'AR UWA WANI TANADI KIKA KAYIWA SANYI SANYI YAZO SAIDA GYARAN JIKI GYARAN FATA DA GYARAN KASA WANNA YANA YI SA MUKE CIKI INFECTION YAFI DAMUWA MATA TSUHUN INFECTION DA SABO DUK GA SANYI SUNA TASHI YANA DA KYAU KIKULA DA JIKIN KI Y'AR UWA KIKULA DA JIKIN KI RINKA KIYAYE KA'IDA SANYI DA KA'IDA KAMUWA DASHI SANNA KIRINKA SHAN MAGANIN DA ZAI MIKI WANKE MIKI SANYI DA DATTIN MARA LOKACI ZUWA LOKACI
MUNA HADI KALA KALA NA GYARAN JIKI
BANI BADA MAGANI SAI NAJI INDA MATSALA KI TAKE IN MAGANIN SANYI KK BUKATA SAI AHADA MIKI
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA INFECTION
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA RASHIN NIIMA
WATA TUSAR GABA TAKE FAMA DASHI NA SANYI
WATA TUSAR GABAN DA TAKE FAMA DASHI NA BUDEWA GABA NE
WATA MATSALA TA TA ASIBITI CE IN MATSALA BATA WABACE ZAN BADA SHAWARA AJE AGA LIKITA
WATA MATSALA SIHIRICE DUK AIKIN DA NISAN BANAWA BANE BANSA HANNU NA DASHI
KIYI BAYANI ABAKI DAI2 DA MATSALA KI
INA MASU FUSKANTA MATSALA WURIN MIJI
WASU MIJI NA MUSU WALAKANCI KIN KASA GANE MATSALA INDA TAKE
MUNA HADI KALA KALA IYA KUDINKA ITA SHAGALINKA
MUNA DA MAYUKKAN SUPPLEMENT MASU FIDDA HASKEN FATARKI KIFITU KIYI FRESH KIYI KYAU AKWAI NASHA DANA SHAFAWA
AKWAI MASU SA HASKE
AKWAI MASU GYARAN JIKI DA NIIMA DA MATSI
MUNA DA MAN GYARAN GASHI YANA SA TSAWON GASHI DA BAKIN GASHI YANA KARA YAWAN GASHI DUK WADDA TASSAN CHEBE ORIGINAL TASAN HAR MAGANIN DAN DRUFF YANA YI MUNA SAIDA SET OIL NA KARKAR DA CHEBE POWDER DA STEAMING CREAM DA BUTTER DA SHAMPOO
KADAN DAGA PRICE DIN KAYAN MU
KAZA AKWAI TA 5K, 4K,
DAHUWA KIFI 2K
TSIME TABAJE 3K GURA 500
JAN TSIME 3500 GURA 600
GUMBA MADARA 4K
TA AYA DA DABINU 2500
TA SHINKAFA 2K
TA HATSI 1800
ZUMA BATA GINDIN KISHIYA GA WADDA KISHIYA KE MATA FANKAMA TA HANATA RAWAR HANTSI 3K BABBA MEDIUM 2500 KARAMA 800 MUNYI HAR TA IRE IRENMU 500
ZUMA KIBA 2K
GARURUKA IRIN SU
GARIN DAN SATI 1
EMERGENCY
BABANBADE
TUKUDI
SHAKAMATSE
RUBA DUK 500
MAN AYYU KWALBA KARAMA 300 BABBA 700
KADA AL'AJABI 500
SAURAN BAYANI SAI MUN HADU GA ME BUKATA
MUNA KEBBI & SOKOTO MUNA AIKAWA KU INA 08066726866 MMN MUJAHEED KAYAN MATA AND SUPPLEMENT.
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Paid page 45
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
*Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.*
*Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.*
09066728387
🔚🔚🔚🔚🔚
Elhajj ne kwance idonsa ne kawai a bude ba inda yake motsi a jikinsa sai Momma wacce take tsirara tana kokarin cire masa boxer sai girgiza kai yake yana hawaye.
Da wani irin gudu na isa gurin ta na hankada ta, ban san lokacin dana rufe ta da duka da mugun karfin da ban san inda na same sa ba.
Dukan ta nake ta ko ina ba wanda yayi kokarin hana ni ko dakatar da ni sai na gurin Elhajj da suka nufa wanda tunda yaga zuwan Dije ya lumshe idonsa kawai.
Daga sa Nura yai ya zaunar dashi a kan kujera, bedroom ya shiga ya dakko jallabiya ya zura masa yadda yaga yana yi da alama wani abun ta hura masa wanda yasa ya kasa motsi.
Sai da naga ta suma bata motsi sannan na daga ta na hada mata jini da majina, sai nishi nake.
Kallon gurin da yake nai kawai na tafi da gudu ina kuka, riko sa nai jikina na rungume sa tsam ina kara fashewa da kuka.
Shiru yai ya kasa magana don ba abinda zai ce tunda ko hannun sa ya kasa dagawa.
Doctor Nura ya kira yazo ya duba su, allura yai ma Elhajj yace zai wartsake Insha Allah ta shaka masa wani abu ne.
Ba wanda ya basa damar duba Momma da har lokacin take kwance a sume.
Kama Elhajj din Nura yai suka fita daga part din, nima bin bayansu nai bayan na kulle Momma a ciki.
A dakin Papa suka kwantar da shi sai da naga yana bacci sannan nace wa Papa su biyo ni.
Har dakina suka shigo, matar da take durkushe a kasa na dago ta a hankali ina Mata sannu.
Baya Papa yai da mugun karfi cikin kidima da tashin hankali yace *AMINA*
Umma kamar yadda Elhajj yake Kiran ta(Amina) ta dago itama jin muryar mijinta masoyinta.
Rawa jikin ta ya farayi sosai a hankali ta shiga tako kafarta cikin rawar jiki, har gabansa ta Kara so kamar wacce take jin tsoron wani Abu ta dora hannun ta a kan fuskar sa.
Tattaba fuskar ta shiga yi sai da ta tabbatar shi dinne ta fada jikinsa ta rungume sa sosai tana kuka.
Kamar wacce aka tsikara kuma ta sake sa ta kamo hannun sa cikin rawar murya tace "Muhammad Elhajj dina yana ina bata kashe saba tace zata aikata alfasha da shi yana ina".
Papa daya kasa magana kawai hawaye ne ya balle masa, nice nayi karfin halin riko ta jikina nace "yana cikin koshin Lafia bacci yake".
Girgiza kai tai tana kuka tace "ku kai ni na gansa don Allah ku fita dani anan wajen in tazo ta ganni zata sake kulle ni".
Girgiza mata kai nai ina kokarin ganin ta nutsu nace "ba wanda zai miki komai Insha Allah".
Papa daya daskare ganin abin yake kamar a mafarki, kallona yai yace "ki bata wani abu taci Khadija bara na Kira Malam don nidai na kasa fahimtar komai".
Tea na hado mata mai zafi don daga yanayin ta zaka san cewa tana bukatar abinci, kuma zai fi dacewa ta fara da mai zafi.
Sai da tasha cup 3 sannan ta shiga sauke ajiyar zuciya tana gumi.
Ruwan wanka na hada mata na taimaka mata ta shiga toilet din, a cikin kayana na fito mata da wata abaya wacce nake tunanin zata shige ta tunda ta rame sosai.
Ta dade sosai a toilet din sannan ta fito sai ajiyar zuciya take sauke wa, har kanta da yake kunce sai da ta wanke duk da bai gama fita ba amma ya rage datti.
Bayan ta shirya na dawo dakin, kallon ta nake kawai ina hango tsantsar kamar da suke da Ya Ustaz.
Hannun ta na tiko nidai na tafi da ita zuwa palon Papa.
Muna shigowa Elhajj daya fito shima a dakin Papa yana dafe kai idonsa ya sauka a fuskar mahaifiyar sa.
Kallon ta yake da wani irin yanayi so yake ya tabbatar ita ce kuwa wacce ta rasu tsawon shekaru 30.
Umman itama data dago idonta ya shiga cikin na Elhajj duk da girma daya kamasa hakan baxai sa ta kasa gane dan ta ba.
Idonta daya ciko da kwalla ta kara ware masa tana bude hannayen ta.
Da kyar ya bude baki yace "Ummaaaaa"
Daga masa kai tayi tana gyada Kai, da mugun gudu yazo gareta kawai ya tsure ta yana juyi da ita rungume a jikinsa yana kuka.
Ni, Papa, Malam da Hajja duk sai muka tsaya muna kallon su idonmu muma yana saukar da kwallar.
Da kansa ya sake ta yana riko hannun ta da mamaki yace "Umma baki mutu ba Umma kina nan dama".
Daga masa kai kawai take tana kuka cikin muryar kuka tace "yau ga Elhajj ya girma har yana daga ni burin Ka ya cika koh yau Ka daga Umman Ka sama" .
Kuka ya kara fashewa da shi yana dariya a lokaci daya ya kara rungume ta tsam.
Sai da suka gama murnar su sannan ta isa gurin Malam ta rungume sa shima, Hajja dake hawaye mika mata hannu tai tace "ni baxa a rungume ni ba uhmm"
Da sauri ta saki Malam ta koma gurin ta, rungume juna sukai suna hawaye.
Sai da aka nutsu sannan Malam ya kalli Umma yace "Amina ina kika shiga ne duk nan fa mun ga gawar ki".
Zatayi magana suka ji muryar Momma wacce ta fito ta window din dakin Elhajj tace "nice nan na rike ta Malam"
Da mamaki Malam yace "ban gane abinda kike fada ba Sa'adatu".
Hawaye ta share ta shigo palon sosai daga bakin kofa ta tsaya cikin rawar murya tace "ku yafe min sharrin shaidan ne wallahi Malam".
Kallon ta kawai kowa yake yana Jin tsoron abinda take shirin fada.
Girgiza kai tai tace "tun da muka girma nake hassada da Amina sbd ta fini kyau ta fini kokari kuma Malam yafi sonta duk da yadda yake kokarin boyewa, baban tashin hankali na lokacin da Amina ta auri Alh Hassan duk da ina karama ban kai lokacin aure ba amma nayi matukar bakin cikin auren Alh Hassan da tayi".
Shuru tai tana muzurai sai kallon su take yi dya bayan dayan yadda kowa ya zuba Mata ido yana sauraran ta.
Hadiyar yawu tai ta cigaba da cewa "ina matukar kwadayin auren Alh Hassan ba dan ina son sa ba sai dai kawai ina son kudin da yake da shi kodan na samu na wataya sosai a duniya, hakan yasa na shiga bin bokaye duk aikin da ake min akan a kawar da Amina abin yaki yi har dai na hadu dana kan dutse".
"Shine ya bani shawarar abinda zanyi da Aminar cewa na dauke ta na boye zata masa amfani don dodon tsafi na nuna sha'awar jinin ta, wannan dalilin ne yasa nayi amfani da fitar da tayi zuwa wudil na dauke ta daga cikin motar nasa wata gawa da aka sato min, hatsarin da sukai ma nice nan na saka motar ta fadi ta kama da wuta".
Kuka ta shiga yi sosai cikin rawar murya tace "boye ta nayi a wani gida da abokina ya aramin nace zan zauna ne a ciki, sai bayan na auri Alh na sa aka gina min karamin daki lokacin da Alh yayi tafiya na dawo da ita ciki nake ta ajiye ta".
Na kan dutse ne yace "in har ina son dukiyar Elhajj ta dawo tawa sai na kusance ci ta haka ne kawai zan mallake sa ya mallaka min duk abinda ya mallaka, ita kuma Amina yau na kan dutse yayi sai bawa Dodon tsafi jinin ta yasha".
Iya tashi hankali wannan ahalin sun shige sa, Hajja sunkuyar da kan ta kawai tayi taba kuka.
Malam kuwa zuba ma Momma ido yai idonsa na fitar da hawaye.
Papa ne yayi karfin halin cewa "nagode wa Allah dya sa ban samu haihuwa da ke ba, na kasance mai jin damuwar rashin haihuwar ki Sa'adatu amma ynxu na tabbatar da cewa babbar rahama Ubangiji ya min da ban haihu da ke ba da mai zan kira sunan yaron shegia kenan ko shege".
Share hawayen sa yai yace "kin cuce ni Sa'adatu Matata tana raye kika sa nake zaman dadiro da ke, toh zaman dadiro mana tunda ba aure a tsakanin mu ni ban saki matata ba kuma bata mutu na nake zaune da kanwar ta".
Durkusawa Momma tai tana kuka tace "don Allah ku yafe min wallahi sharrin shaidan ne nayi nadama".
Girgiza kai Hajja tai tace "ba abinda zan ce miki Sa'adatu sai dai nace Allah ya min sakayya tsakani na dake, wannan ba itace irin tarbiyyar da nayi miki ba".
Kuka ta kara fashe wa dashi gurin Malam ta rarrafo cikin rawar jiki ta riko sa tana kuka tace "Malam ka yafe min don Allah"
Ture ta gefe yai yana share hawaye yace "kije ke da Allah Sa'adatu abinda kika yiwa yar uwar ki Allah ne kadai zai saka mata amma ni baxan iya komai ba Allah yayi muku hisabi ranar gobe kiyama".
Gurin Elhajj ta kallo sai dai irin kallon da yake mata yasa wani irin kunya ta lullube ta, sunkuyar da kan ta kasa tai jikin ta yana rawa ga mugun tsoron sa daya dirar mata.
Shigowa Salim yai yana ihu hannun sa rike da Hajia Batula wacce jikinta sai rawa yake tana fitar da kumpa ta baki.
Ajiye ta yai a kasan carpet yana kuka yace "Papa a haka na same ta a dakinta ta Suma dana yayyafa Mata ruwa bata iya ko daga dan yatsan ta nayi kokarin kai ta asibiti tace ita gurin ka zan kawo ta in har naki bata yafe min ba"
Mikewa Papa yai yana "fadin meye haka Batula", duban Salim yai yace "kai salim dauke ta muje akai ta asibiti".
Cikin karfin Hali tace "Alh nice silar mutuwar Hussain".
Wani irin tsayawa Papa yai yana kurawa Hajia Batula ido.
Daga masa kai tai hawaye mai zafi yana zuba a idonta tace "ni nasa a kashe sa sbd ina son auren Ka kuma ina harin dukiyar ka, nasan cewa in har Hussaini yana raye baxan taba auren kaba sai na biya kudi aka tura motar sa yayi hatsari.."
Tarin jini ta fara tana dukan kirjin ta da karfi tace "ku yafe min ku yafe min sharrin shaid........" Kasa karasa wa tai sai tari da yake yi sosai jini na fitowa ta baki da hancin ta.
Shiru tai kawai hannun ta yana sakewa (YA ALLAH KASA MUYI KYAKKYAWAN KARSHE, YA HAYYU YA QAYYUM KASA MU MUTU CIKIN IMANI, ALLAH KA KYAUTATA KARSHEN MU KA JIKAN AL'UMMAR MUSULMAI AMEEN ).
Ihu Salim ya kurma yana jijjiga ta, Elhajj da yake kallon salim ba abinda ya fado masa sai lokacin da aka kawo gawa aka ce Umman sa CE ta rasu.
Wani irin tausayin Salim ne ya rufe sa, a hankali ya mike ya zo bayan sa tsugunna wa yai ya rufe wa Hajia Batula ido yana dafa Salim.
Rungume sa Salim yai yana kuka sosai.
Duk palon ba wanda bai ji mutuwar Hajia Batula ba sai dai mu bita da addu'a muma in tamu tazo Allah yasa mu cika da Imani.
*****Bayan sati daya
A gidan Papa ake karbar gaisuwa mutane sai zuwa suke ba wai don gaisuwar ba sai dan suga Umma wacce kowa yake mamakin dama bata mutu ba tsawon Shekara 30.
Momma dai tun a daren ba wanda ya san inda take don ba'a ma tsaya ta tata ba sai bayan an kai gawar da safe sannan aka lura ba tanan ba kuma wanda ya damu da sanin inda take.
Muna gidan Papa har lokacin ynxu tsawon wata daya kenan kullum Elhajj yana tare da Ummansa suna hira ya sake sosai Hajja ma tana yawan zuwa don abinda Momma tai yasa ta fara jin tsoron kar aje Umma ta tsane ta.
Fahimtar hakan da Umma tai ta zaunar da Hajja ta mata bayanin cewa ita wallahi matsayin ta bai chanja a zuciyar ta ba kuma baxai taba chanja wa ba Insha Allah.
*After 5 Years*
A cikin shekarun nan abubuwa da dama sun faru.
Na haifi yaro namiji Elhajj yasa masa sunan Malam Umar mun kiransa da Zaid shekarar sa hudu sai kanwar sa mai sunan Mama muna ce mata Eraj tana da shekara biyu.
Cikin wannan shekarun Momma ta rasu wacce tun da ta fita ba'a sake jin duriyar ta ba sai gawar ta kawai aka kawo wa Malam kofar gida aka yar an cire mata ido da wasu sassa na jikin ta.
Cikin wannan shekarun na kammala degree dina a fannin business administration, bana aiki sai dai ina da supermarket har 3 wanda ake kula min dasu.
Alhamdulillah kawai zamu cewa Allah ga dukkan ni'imomin da yai mana.
Ina tsaye a jikin mirror ina daura dankwali na Elhajj ya shigo cikin dakakkiyar shadda sai zuba kamshi yake.
Kallona yake yana murmushi kaunar ta na narke wa a cikin zuciyar sa.
Ta baya ya rungume ta yana zira kansa ta wuyana, a nutse yana "Ina kaunar ki Chocolate dina".
Make kafada nai a shagwabe nace "nafi son ka nidai Chocolate".
Janyo ni jikinsa yai sosai yace "ya kamata fa Samar wa Eraj kani ko kanwa gaskia yi sauri ki gama shiryawa muje mu dawo".
Bubbuga kafa na shiga yi a shagwabe nace "nidai gaskia baxan yadda ba Allah kuwa hutawa nake yi fa haihuwar ai da wahala".
Idonsa daya soma ja ya zuba mata yana kallon ta, dan lasar lips dinsa yai yace "kinsan dai wannan abin da kike yi yana haukata ni koh?"
Da sauri na daina bubbuga kafar ina dariya.
Taimaka min yayi na gama shiryawa muka fito hannun mu rike dana juna.
A palon muka samu Zaid da Eraj suna wasa, daukar Eraj yai ni kuma na riko hannun Zaid muka fita zuwa gidan Papa wanda muka saba zuwa duk ranar Juma'a acan muke yini sau mu bar mata Eraj da Zaid suyi mata weekend.
Da akwai sabo sosai mai karfi a tsakanin su da Umma, daga sunga an shirya su suka tambayi ina za'a aka ce musu gidan Umma za'a je sun dinga tsalle suna murna kenan.
A hanya naga wasu mabarata a zaune a karkashin gada, da sauri na kalli chocolate.
Dora hannu na nai akan nasa nace "Ya Ustazu na dan tsaya na raba sadaka acan".
Bai magana ba sai parking da yayi a gefe.
Fita nai hannu na rike da hand bag dita ina gyara mayafi na, raba musu kudin na shiga yi sai da ya kare tas na juya zan koma naji ance "Dije"
Da sauri na juya ganin wace take kiran sunana, Wata tsohuwa ce duk jikinta kuraje ne mara sa kyaun gani manya manya.
Ina ganin yadda mutane suke matsawa don irn warin dake tashi a jikinta, ni kaina sai dana toshe hanci na duk irin kokarin da nayi kuwa don kar nayi hakan.
Cikin wani irin magana wanda da kyar ake gane wa tace "Saudat ce"
Zaro ido nai nace "Saudat dai dana sani".
Daga kai tai tana hawaye tace "ku yafe min don Allah kinga yadda na koma koh ki taimaka ki rokar min Elhajj ya yafe min".
Kallon ta nake tausayin ta na kamani, juyawa nai gurin da yai parking ina kallon motar bana ganin ciki tunda glass din tint ne amma shi yana kallon mu.
Maj da kallona nai gurin ta nace "gashi can ai muje ki roke sa"
Godia ta shiga yimin nidai nayi gaba abuna..
Ina shiga motar ya kalle ni yace "wace waccan"
Tausasa murya ta nai nace "Saudat ce don Allah Ka tsaya Ka saurare...."
Bai ma bani damar karasawa ba yaja motar a guje muka bar gurin.
Nidai ganin yadda ya hade rai yasa ban sake masa maganar ba har muka isa gidan Papa.
*Kauyen Tsamiyar Kara*
Leemah ce zaune suna cin abinci itada Mijinta Manniru gefen su kuma yaran tane su uku suma an zuba musu nasu.
A nutse ta kalle sa tace mai gida har ynxu ba labarin inda Mum take.
Lomar shinkafar sa ya fara kaiwa baki ya cinye sannan yace Maman Walida har ynxu ba'a gan ta ba wallahi kin ganni nan ba inda bana zuwa don dubo miki ita amma ba ita ba labarin ta.
Shiru Leemah tai hawaye yana ciko mata ido a tsawon shekaru 5 ta chanja sosai, farkon zuwan ta kauyen iskanci ta fara yi ma Manniru yadda taga dama, shi kuwa bai bata lokaci ba gurin sai ta don in har tayi masa iskanci laka da mata duka yake.
Tun tana yi har ta gaji ta watsar da makaman yakin nata, a ynxu haihuwar su uku duka mata kuma Alhamdulillah tana zaune lafia itama Mijin ta, matsalar kawai rashin sanin inda Mum dinta take ne.
Ganin zata fara tunanin data saba duk lokacin da sukai maganar Mum yasa Manniru fara jan ta da tsokana kamar yadda ya saba tun tana basarwa har ta biye masa......
*******
Salim ma yana nan yayi nadama ta gaske kuma inda Allah ya rufa masa asiri da matar sa ta cigaba da zama da shi don kowa ya dauka zata nemi saki amma sai jin shiru sukai.
Bangaren Maryam matar sa kuwa tausayin sane ya hanata barin sa da kuma girman son da take masa.
Don har depression sai da ya masa mugun kamu tsawon shekaru biyu kafin ya warke, ynxu shago ne dashi a kasuwar kwari wanda Elhajj ya bude masa don lokacin da ya roki Elhajj ya yafe masa ya mayar dashi company ya cigaba da aiki a take Elhajj yace masa yayu hakuri amma baxai taba yadda da shi ba shine dalilin bude masa shagon da yayi.
********
Kwance muke akn gado rungume da juna, tun da muka dawo wanka kawai mukai muka fada kan bed muna Raya suna zuwaira sai aiki take sai da muka samu nutsuwa sannan mukai wanka muka kwanta.
Shafa kai na yai cikin sanyin Murya yace "Allah yayi miki Albarka Matata hakika ke haske ce a cikin rayuwa ta bani da bakin da zan gode miki sai dai nace Allah ya saki a Aljanna ina kaunar ki Uwargida ta kuma Amarya ta".
Hade bakin mu nai guri daya ina basa lafiyayyan kiss don wannan kalaman kusan kullum sai ya fada mn su.....
ALHAMDULILLAH ALHAMDULILLAH ALHAMDULILLAH
Allah na gode maka daka bani ikon gama wannan book din cikin koshin lafia....
Ina matukar gode muku fans dina wannan tafiyar baxa ta yiwuba in baku I lobiyu wujiga wujiga🥹😍😍😍
HOME OF SUPPLEMENT AND KAYAN MATA MMN MUJAHEED
Y'AR UWA WANI TANADI KIKA KAYIWA SANYI SANYI YAZO SAIDA GYARAN JIKI GYARAN FATA DA GYARAN KASA WANNA YANA YI SA MUKE CIKI INFECTION YAFI DAMUWA MATA TSUHUN INFECTION DA SABO DUK GA SANYI SUNA TASHI YANA DA KYAU KIKULA DA JIKIN KI Y'AR UWA KIKULA DA JIKIN KI RINKA KIYAYE KA'IDA SANYI DA KA'IDA KAMUWA DASHI SANNA KIRINKA SHAN MAGANIN DA ZAI MIKI WANKE MIKI SANYI DA DATTIN MARA LOKACI ZUWA LOKACI
MUNA HADI KALA KALA NA GYARAN JIKI
BANI BADA MAGANI SAI NAJI INDA MATSALA KI TAKE IN MAGANIN SANYI KK BUKATA SAI AHADA MIKI
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA INFECTION
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA RASHIN NIIMA
WATA TUSAR GABA TAKE FAMA DASHI NA SANYI
WATA TUSAR GABAN DA TAKE FAMA DASHI NA BUDEWA GABA NE
WATA MATSALA TA TA ASIBITI CE IN MATSALA BATA WABACE ZAN BADA SHAWARA AJE AGA LIKITA
WATA MATSALA SIHIRICE DUK AIKIN DA NISAN BANAWA BANE BANSA HANNU NA DASHI
KIYI BAYANI ABAKI DAI2 DA MATSALA KI
INA MASU FUSKANTA MATSALA WURIN MIJI
WASU MIJI NA MUSU WALAKANCI KIN KASA GANE MATSALA INDA TAKE
MUNA HADI KALA KALA IYA KUDINKA ITA SHAGALINKA
MUNA DA MAYUKKAN SUPPLEMENT MASU FIDDA HASKEN FATARKI KIFITU KIYI FRESH KIYI KYAU AKWAI NASHA DANA SHAFAWA
AKWAI MASU SA HASKE
AKWAI MASU GYARAN JIKI DA NIIMA DA MATSI
MUNA DA MAN GYARAN GASHI YANA SA TSAWON GASHI DA BAKIN GASHI YANA KARA YAWAN GASHI DUK WADDA TASSAN CHEBE ORIGINAL TASAN HAR MAGANIN DAN DRUFF YANA YI MUNA SAIDA SET OIL NA KARKAR DA CHEBE POWDER DA STEAMING CREAM DA BUTTER DA SHAMPOO
KADAN DAGA PRICE DIN KAYAN MU
KAZA AKWAI TA 5K, 4K,
DAHUWA KIFI 2K
TSIME TABAJE 3K GURA 500
JAN TSIME 3500 GURA 600
GUMBA MADARA 4K
TA AYA DA DABINU 2500
TA SHINKAFA 2K
TA HATSI 1800
ZUMA BATA GINDIN KISHIYA GA WADDA KISHIYA KE MATA FANKAMA TA HANATA RAWAR HANTSI 3K BABBA MEDIUM 2500 KARAMA 800 MUNYI HAR TA IRE IRENMU 500
ZUMA KIBA 2K
GARURUKA IRIN SU
GARIN DAN SATI 1
EMERGENCY
BABANBADE
TUKUDI
SHAKAMATSE
RUBA DUK 500
MAN AYYU KWALBA KARAMA 300 BABBA 700
KADA AL'AJABI 500
SAURAN BAYANI SAI MUN HADU GA ME BUKATA
MUNA KEBBI & SOKOTO MUNA AIKAWA KU INA 08066726866 MMN MUJAHEED KAYAN MATA AND SUPPLEMENT.
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Mrs A.M🥰