Gabatarwa
Elhajj Part 1 Complete Hausa Novel · about 364 min read
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
www.hausanovels001.com.ng
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
Ta dukufa sosai tana duba littafan addinin dake kan center table, idonta sanye da farin glass din da take sawa duk lokacin da zata karanta abu ko zata yi amfani da waya.
Tana sanye da red lace a jikinta wanda ya haska ta dinkin ya zauna a jikin ta yai mata dass, tayi kyau sosai kasancewar ta fara sol, tana da kyau dai dai nata don baxa a kirata da mummuna ba.
Sam hankalin ta bai fada mata zuwan sa ba, har sai da taji ya dafa ta dagowa tai ta zuba masa idonta da ke nuna tsantsar kaunar sa a tattare da ita, lumshe masa idon tai kafin ta cire glass din idonta, mike wa tai cike da shagwaba tace "ba dai fita zaka yiba ELHAJJ".
Lumshe mata ido yai kawai yana kallon watch din hannun sa, turo baki tai tana bubbuga kafa a kasa tace "kai dai koh, dama nasan baxa kamin magana ba share ni za kayi kawai".
Hannun sa yasa ya shafa kumatun ta, kamar wanda bakinsa yake masa ciwo yake "kin girma fa..h, ki daina abin yara 30 yrs kike fa".
Kwanciya tai akan faffadan kirjin sa tace "haba dai Elhajj ai ni yarinya ce har ynxu a gun ka, bana girma".
Gajeran murmushi yai yace "uhm, na fita".
Matsa wa tai daga jikin sa tace "bye".
Fita yai cikin takunsa dake nuna nutsuwar sa, yana isa compound din security dinsa dake sanye cikin black suit suka mike da sauri, gaishe sa sukai cikin girmamawa, ba tare da ya amsa suba ya shiga bayan motar da suka bude masa, da sauri suma daya ya shiga driver sit dayan kuma ya zauna a kujerar mai zaman banxa.
iPad dinsa ya dauka ya shiga aiki da ita, cikin girmamawa Wanda ke zaune a driver sit din yace "Sir ina zamu je?"
Sai da ya dau wajen 3 minutes kafin ya bude baki da kyar yace "new site".
Daga kai yai yace "ohk Sir"
Tafiyar 15 minutes ya kaisu ga wani building mai masifar kyau, fadar kyaun sa bata lokacin ne amma ya hadu iya haduwa, ta ko ina glass ne.
A gurin da yake ajiye motocin sa security din yai parking, da sauri dayan ya fito ya bude masa kofar, bai jima ba ya fito don yana da meeting din da zai yi mai muhimmanci.
Tafiya yake suna take masa baya har suka iso inda zai hau private elevator dinsa, sai anan suka matsa amma basu bishi na cikin sauri suma suka shiga general elevator wanda kowa zai iya amfani dashi.
Kusan a tare suka fito daga ciki, bayan sun isa 5th floor wanda anan ne meeting room din yake.
Cikin nutsuwar data zame masa jiki ya shiga dakin taron, kowa ya hallara da alama shi kadai ake jira, bai tsaya wani gaishe gaishe ba kawai suka fara magana akan abinda ya tara su.
Sun dauki kusan 2 hours suna magana wanda duk akan kayan da zai shigo dasu ne daga companyn sa dake China, wanda tun kafin zuwan kayan manyan yan kasuwa sun bada kudi su, don kowa yasan Elhajj baya sai da baragurbin kaya.
Office dinsa daya gama haduwa ya shiga bayan gama meeting din nasu, zama yai yana cire hular kansa, a hankali ya dauki remote din AC ya kara sanyin ta kasancewar sa ma'abocin son sanyi sosai.
Bude kofar akai aka shigo, bai bude idon saba don ya riga yasan ba wanda zai shigo masa office kai tsaye sai aminin sa Salim.
Zama Salim yai a kujerar dake kallon tasa yace "Elhajj ina ta fada maka tun jiya Ka kara duba abin nan fa, ni mutumin bai kwanta min ba sam gani nake kamar cutar mu yazo yi kawai".
Bude lulu eyes dinsa yai akan Salim tabe baki yai yana dan gyara zaman sa yace "na riga na fada ma nayi signing, kuma ni banga alamun cutar mu yazo yi ba and wannan deal din fa mai kyau ne ka sani zamu samu profit sosai".
Girgiza kai Salim yai cikin kokarin fahimtar dashi yace "kudade masu yawa fa kasa Elhajj kuma ni banga amfanin sa kudin ba, wannan abin in kana so zaka iya Sawa a fara yi a company ka fah, mai yasa sai Ka basa kudin".
Bottle water ya bude ya kurba kadan kafin yace "taimakon sa nai, kasuwancin sa yana son mutuwa kuma ni banga wani aibun hakan ba, bafa kyauta na basa ba kasuwanci zamu yi tare nida Shi meye damuwar kane Salim".
Shiru Salim yai kafin yace "shiknn tunda har hankalin Ka ya kwanta da wannan business din bkm".
Shiru sukai dukan su sai karar AC kadan kadan, mikewa Salim yai yace "bara naje ina da wasu clients da zasu zo muyi magana".
Daga masa kai kawai yai hankalin sa akan computer dinsa da yake duba wasu design na textile din da zai shigo dasu.
*********
Ihu take tana kuruwa kamar wacce ake yankata, duk mutanen gidan sun fito sai kallon ta suke suna Allah ya kara.
Kara murde mata kunne Baba yai yace "ba tambayar ki nake ba ina kika kaimin kudi na don ubanki".
Zillo tai tana kokarin kwace kanta tace "haba Baba don Allah, ni bani na daukar ma kudi ba wallahi meye hadina da kudin ka kuma fisabilillahi kawai salon dai dole sai an yiwa mutum sharri, wallahi Allah yana sama kuna yana kallo".
Bige mata baki yai yace "rashin kunya zaki min, wa kike zagi ni Umma data fada min ehe".
Turo karamin bakin ta tai tace "da Umma nake ai Baba, Allah yana kallo kuma wallahi baxan yadda ba sai na rama".
Hannu yakai zai kara mangare mata baki tai saurin kauce wa tana turo baki.
Umma dake tsaye a kofar dakin ta tace "don Ubanki *DIJE* ni kike zagi karya na miki na kece kika dau kudin ba, a gabana kika fito daga dakin sa kina boye abu a zani".
Da karfi dije ta fincike kunnen ta daga hannun Baba daya tsaya yana sauraran abinda Umma take cewa, kallon Umma tai da manyan idon ta tace "nidai nasan bani bace kuma duk Wanda ya dauka yasa ake zargina Allah ya isa wuta balbal baxan yafe masa ba".
Inna fure dake zaune a tsakar gidan tana tankade kukar da take siyar wa tace "ai Malam daka kyale ta Ka rabu da tambayar ta don in har wannan fitsararriyar ce baxa ta fada ma gaskia ba, kuma tunda har Yaya tace ta ganta da idon ta tofa ba shakka ta ganta din kuwa".
Hararar ta dije tai tace "Inna fure ba ruwan ki wallahi ba dake muke ba, kar ki shiga fadan daba naki na atoh ki barni kar na shiga harkar ki kizo kina cewa nayi miki rashin kunya".
Janyo ta Baba yai yana dafe kansa yace "wai don Allah baxa ki nutsu bane, sai yaushe zaki yi hankali kullum baki da aiki sai yiwa manya rashin kunya".
Rau-rau tai da idonta tace "toh Baba kana kallon fa, so kake nayi shiru na zuba ido ai ta soka min maganganun da zasu sa hawan jini kama ni ynxu Baba".
"Ikon Allah" Baba ya fada yana kallon, juya wa yai kawai ya dubi Mama dake yiwa Aisha jikar ta kitso, cikin haushin yadda tun da aka fara maganar nan bata sa baki ba yace "ynxu Maman Hajara kina kallon abinda yarinyar nan take amma baxa kiyi magana ba kin mana banxa kamar baki san muna gun ba".
Tabe baki tai ba tare data kalle sa ba tace "Malam mai zan ce ni kuma, ai gani nai dukkan mutanen dake tsakar gidan nan sun isa su hukunta dije shiyasa na kyale ku kuyi mata duk hukuncin da ku ka ga dai-dai ne, abinda na sani shine kawai y'ata baxa ta taba sata ba".
A harzuke Baba yace "kina nufin karya duk ake mata knn?"
Sai a lokacin ta dago ta kalle sa tace "eh toh zan iya cewa haka Kam"
Tsaki yai kawai ya juya don yiwa dije magana sai dai wayam ya gani alamu ta gudu, girgiza kai yai yace "wannan yarinya Allah ya shirye ta ita bata san ta girma ba wai?".
Tabe baki Umma tai tace "ina ta sani kuwa, kullum gata nan tana yawo da hijab sai tsami da take, da anyi magana tace yar islamiyya ce ita".
Inna fure ta cafe da fadin "shiyasa ni ko wanke wanke bana bata toh yarinya ce kazanta ta mata katutu kamar mahaukaciya".
Girgiza kai Baba yai ya sa kai ya fice daga gidan cike da takaicin kudin sa da aka dauke masa.
Ni kuwa tunda na samu na fita daga gidan ban tafi ko ina ba sai hausawa a kafa gidan Yaya Hajara, ina tafiya a hanya a hankali kamar ba dije ba sai dai duk wannan tafiyar da nake mai kama da yanga cikin dauda nake, don ash din hijab dina ya koma dark brown sbd rashin tsafta sosai duk yayi jirwaye.
A hankali na tura kofar gidan ina sallama, Yaya Hajara dake zaune a tsakar gidan ta tana girki tace "wa'alaikumussalam shigo nasan laifi kika yi shine kika lallabo nan, Allah dai ya shirye ki".
Bakina na turo ina shigowa cike da shagwaba nace "kai don Allah Yaya Hajara, wai ba gurin Wanda zanje ya dinga lallaba ni ne, ita Mama kullum tana hantara ta tana cemin kazama, su Umma kuwa dama ai ba'a maganar su kema kuma gashi nan wallahi sai na hada kayana na gudu haba kun ishe ni fah".
Da mamaki Yaya Hajara take kallonta, mike wa tai a hankali sbd cikin ta daga girma tace "ki gudu ki tafi ina Dije?".
Ba tare da shakkar komi ba tace "karkashin gada mana can Lagos".
Salati Yaya hajara ta kamayi tace "ikon Allah, yaushe zaki yi hankali Dije shekaru 15 amma har ynxu dai kullum jiya i yau".
Zama tai akan kujerar katakon dake tsakar gidan tace "nidai ba wannan ba, ki taimaka min ki zuba min abinci wallahi yunwa nake ji, kinsan girkin Inna Fure ne kuma sbd mugunta irin tata baxa tayi girki da wuri ba sai mun lallasu".
Girgiza kai Yaya Hajara tai tace "baxan baki abinci ba sai kin yi wanka kin cire wadannan kazaman kayan naki".
Da sauri na mike nace "tab baxan yiba gaskia haba don Allah taya Zan yi wata wanka kamar wata yar ruwa, shekaran jiya jiya fa nai wankan kuma kice mai wanka ynxu".
Kamar Yaya Hajara zata make ta tace "ni dai na rasa wata iriyar yarinya ce keh Dije kazanta tayi miki yawa wallahi, rabon ki da wanka tun shekaran jiya wata iriyar mace ce keh".
Turo baki nai nace "ba wankan da zanyi gaskia, nifa ina son kamshin da jikina yake in banyi wanka ba".
Tafa hannu Yaya Hajara tai tace "warin kike so dije?"?
Juya manyan idon ta tai tace "kwarai kuwa, har shinshinawa nake naji kamshin baki ji dadin da nake jiba".
Ganin zare ido baxai sa Dije tai abinda take so ba tace "toh ynxu dai in kin yadda zaki cire kayan ki tas kiyi wanka na baki wani kisa sannan ki bude kanki na wanke miki shi ni kuma zan baki 200".
Shiru Dije tai tana tunanin wanna opportunity din, da sauri tace "toh na yadda amma dai zaki fara bani kudin na rike a hannuna don karma ki min wayo".
Daki ta shiga ta dauko dari biyun tace "gashi, karba tai da sauri tace yauwa na ngd, kamar kinsan dama ina kicin matsi ina bukatar kudi".
Banxa tai mata sai kujera data jawo ta zauna, wanke ma Dije kai take da ya dankare sbd datti, ta jigata sosai kafin ta gama wanke kan sai tsaki take ita ba abin tayi mita ba tasan tsaf Dije zata ce ta fasa wankan.
Ruwa ta nuna wa Dije tace "dauki wannan kije ki dirje jikin ki sosai, na ajiye miki sabulu da soso har da sabon brush in baki wanke ko ina ba sai na karbe kudina".
Turo baki kawai Dije tai ta shige toilet din, ta fi minti 20 a ciki sannan ta fito ta don bata tsaya algus ba tunda an biya ta sai data wanke ko ina ta wanke bakin ta sosai.
Zanin da Yaya Hajara ta bata ta daura a jikinta ta fito sai baxa dogon gashin ta yake, taji dadin wanka da wankin Kan don ko ta ina iska shigar ta take yi.
Dakin Yaya Hajara ta shiga a ciki ta same ta tana zaune akan gado ta mike kafafun ta, har zata zauna itama Yaya Hajara ta nuna mata kayan da ta ajiye mata akan gado tace "kar ki sake ki zauna min dauki kayan nan ki sa, ga turare can a kan mirrow fesa a gabana ina kallon ki".
Hararar gefe Dije tai tace "kamar ya na fesa turare nifa kinsan bama shiri da turare Yaya Hajara, in na fesa ji nake kamar numfashi na zai yanke".
Tsaki yaya Hajara tai tace "iskancin banxa, ba wani kamar numfashin ki zai yanke kawai so kike ki dinga hamami kina bugawa".
Kwal kwal da Ido tai tace "ynxu nice nake hamami ina bugawa Yaya Hajara".
"Kwarai ko karya nai miki ne ehe, zaki fesa ko sai na tashi gani kikai ba'a bugun ki shiyasa kike abinda kika ga dama".
Tana zumburo baki ta fesa turaren ta zura sabon pant dn da Yaya Hajara ta ajiye mata, bra tasa wacce Yaya Hajara ta siya in ta haihu tayi amfani da shi, da fushi da komai ta sa doguwar rigar.
Sai kuma ta karasa gaban mirror tana kallon kanta, wankan nan da tai ya kara fito da farar fatar ta, fara ce sol irin farin nan natural, tana da manyan ido wanda suke dake da light brown eye ball, sai siririn hancin ta daya dace da fuskar ta sosai, mai da kallo ta tai kan karamin bakinta da yake jajir kamar yasa jam baki, shafa gashin kanta tai tana nannade sa ta daure, tana da dogon gashi har tsakiyar bayanta, da kuma gefe gefen fuskar ta, tun daga girar tama dake a ciki in Ka kalla zaka san tana da Suma sosai.
Boobs dinta ta kalla da suke a kumbure tubarkalla sai tai saurin dauke idon ta, don ita fa kunya suke bata a cewar ta tayi kankanta da wadannan manyan abubuwan, ga hips tubarkalla da mazaunai kamar za'a daura cup, ba Wanda zai kalli structure din ta ya yadda cewa 15 years take.
Murmushi tai ta juyo ta kalli Yaya Hajara dake kallon ta tace "gaskia nayi kyau sosai Yaya kin ganni kuwa kamar wata yar India, ban fa dace da Nigeria ba gaba daya Sam".
Tabe baki Yaya Hajara tai tace "kije palour abincin ki yana can ni bacci zanyi, in zaki tafi ki tashe ni"
Gyada kai tai ta fita zuwa palourn tana cewa "ai bama zan tafi ynxu ba sai na gama cika ciki na kuma na Jira baban Aisha ya dawo nasan da leda yake shigowa yau kason da ni za'a yi, sai dai In Mama yanka ni zatai Kam".
Zama tai ta cika cikin ta sosai, Karin ta biyu don ita Kam Allah yayi ta da ci sosai, ruwa tasha ta kwanta akan kujera sai bacci.....
Ya kuka ji salon book din😉, littafi ne mai dauke da cin amana, tausayi, tsantsar soyayya.....
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*.
09066728387
Comments Nd share plz
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Free page 2
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.
Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.
09066728387
*SANARWA SANARWA*💃💃💃💃
*ME TAKEN NA AMARYA HUTAA$$*
*MUNA FARIN CIKIN SANAR DAKU CEWA MUNA BADA HAYAR KAYAN AMARYA(WEDDING GOWN), KAYAN BRIDAL SHOWER, KAYAN BIRTHDAY PARTY, KAYAN FITAR SUNA, SANNAN MUNA BADA HEAD AND SHOULDER, MUNA DA POSS, MUNA ALKYABBAR KAI AMARYA KO TARON WALIMAR SAUKA, MUNA DA KAYAN FULANI FARARE NA YARA DANA MANYA MUNA DA NA AMARYA BLUE BLACK, SANNAN MUNA GYARAN JIKIN AMARYA DA UWARGIDA CIKIN KWANA UKU CAKAL ZAKIGA KIN KOMA TAURARUWA MAI WALWALI. MUNAYIN TURARUKAN WUTA DA HUMRA DA KOLACCAR, KOWANNE KALA KIKE BUKATA AKWAI CIKIN FARASHI MAI SAUKI.*
*LOCATION KANO*
08062073990
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
Ba ita tashi ba sai da Yaya Hajara tazo ta tashe ta, lokacin sallah yayi.
Mika nai na mike ina fadin "gaskia da baki katse min bacci naba Yaya Hajara, ina cikin mafarki mai dadi ynxu kin katse ni".
Banxa Yaya Hajara tai mata ta shige warta dakin mijin ta, ganin haka yasa na mike ina turo baki, alwala nai nayi sallah.
Kallon Agogo nai dake makale a jikin bangon palourn, da sauri na mike nace "wayyooo an shiga islamiyya tun dazu, ynxu ya zanyi".
Shiru nai ina tunani nasan in na tafi islamiyya tofa daga nan gida zan wuce knn baxan dawo gidan Yaya Hajara ba na Jira dawowar Baban Aisha, dakin Yaya Hajara na shiga na dauko hijab dinta dogo har kasa nasa, duk iskanci na bana wasa da islamiyya don anan kam brain dina yana mugun ja, last year na gama haddar Qur'ani ynxu littafai kawai nake yi sai kuma muraji'a da muke kullum.
Fitowa nai dai-dai lokacin da Yaya Hajara ta fito daga dayan dakin, kallona tai tace "sai ina kuma sarkin yawo".
Turo jajayen lips dina nai cike da shagwaba nace "Islamiyya fa zanje, lokaci ma ya kure sosai amma dai zanje gaskia".
Daga kai tai tace "daga nan gida zaki wuce knn koh".
Daga kai nai nace "insha Allah, ki kawo kudi na siya wa Aisha alawa a makaranta".
Zama tai akan kujera tace "ynxu ke alawar da za'a siya wa Aisha ma sai kince na bada kudin, ina zaki kai son kudi ke kuwa Dije".
Kamar zan kuka nace "gaskia ku daina cemin Dije sai kace wata yar kauye, suna na Khadija suna mai dadi amma an bata min ai duk laifin Kaka ne data bata min suna haka kurin sbd sunan ta aka samin sai tace sai dai a cemin Dije shi kuma Baba ya yadda nidai an cuce ni gaskia".
Yaya Hajara data saki baki tana kallona tace "ynxu dai ita kakar kike fada wa haka, bayan ta mutu ma baxa ta huta ba Dije".
Daga kafada nai nace "ni ai ba Allah ya isa naja mata ba kawai dai nayi yan fad`e-fad`e ne akan yadda ake batan suna ynxu dai shiknn kawai bara naje islamiyyar sai wata ran kuma, don ba nan kusa zan Kara zuwa ba kullum nazo sai kin sani nai wanka haba.."
"Allah ya kiyaye" kawai Yaya Hajara ta ce mata don ita ta gaji da surutun Dije ko gajiya bata yi.
Fita nai a gidan a kafa nake tafiya ta a nutse har na isa karkasara unguwar mu, a kasan layin mu islamiyyar take ko da naje ba wanka ya tare ni akan makara, aji na shiga na zauna na maida hankali na sosai, dama kuma ni bani da kawa bama a kawancen dani wai na cika kazanta, kawata Yayata ce kawai da ita nake shawaran komai.
Sai 6 muka tashi ban tsaya komai ba ma nufi kanti, ina zuwa na mika dari biyun hannu na nace "gashi bani omo na 100 da sabulun 40".
Miko min yai ba tare daya min magana ba don ya san halina ina karba na wuce gida.
A hankali nayi sallama yadda nasan ba Wanda zai ji ba kowa tsakar gidan da alama duk suna dakin su ko yaran kuma basu kai ga dawo wa daga islamiyya ba.
Labule na daga na shiga dakin mu ina sanda kamar wacce tayi sata, saki Mama tai tace "zaki shigo ne ko sai na janyo ki mara kunya".
Shigowa nai ina bubbuga kafafu a kasa cike da shagwaba nace "kai Mama don Allah maimakon ki dinga riritani kina dora ni akan cinyar ki tunda nice auta amma sai hantara ta kawai kike....."
Girgiza kai tai tace "a haka Zan dinga ririta ki din kina kazanta da rashin kunya ai sai dai kiga ana ririta wasu badai ni na ririta kiba".
Zama nai ina turo baki, kamar zanyi kuka na nuna Aisha dake bacci akan cinyar mama nace "kin ga fah mama kin wani dora wannan yarinyar akan cinyar ki bayan nice nan autar ki ba ita ba".
Girgiza kai Mama tai tace "ynxu dai da Aishan kike kishi yarinyar da bata fi shekara hudu ba".
Daga kai mai ina mar mar da ido, girgiza kai kawai Mama tai tace "wannan kayan Hajara ce ta saki wanka koh?".
Daga kai nai ina murmushi na cire hijab din nace "har wanke min kai tai amma sai da ta bani 200 sannan na yadda".
Rangwashi na Mama tai tace "Allah ya shirye ki, wankan ma wanda ke zai amfana sai kin karbi kudi".
Turo baki mai ina sosa kan nawa na Mika mata ledar hannu na nace "Mama kinga fa nace ta bani ne sbd na siya mana Omon wanki da sabulu namu ya kare kuma Baba baxai bada kudin da zamu siya ba sai karshen wata kin san shi fa".
Shiru Mama tai tana duban Dije cike da kauna, Ashe duk shirmen ta tana kula da sabulun su daya kusa karewa, murmushi tai tace "Allah ya miki Albarka amma da baki karbar mata kudi ba'ai koh, ki wa kanki fada don Allah ki dinga tsafta aure fa za'a miki wata ran Dije".
Boye fuskata nai a bayan Mama nace "tab ba auren da zanyi mama ina nan tare dake kawai sai nayi aure nifa ko saurayi ban da shi, ina kallon yadda Hajjo take ta tara samari amma ni ba Wanda yake cewa yana Sona".
Dariya Mama tai tace "taya za'a ce ana sonki bayan kazanta kike, ita hajjon baki ga kullum take wanka ba tana sa turare amma ke turaren ma sai ana fama kafin kisa".
Sosa bayan wuya na nai nace "toh Zan kiyaye Mama, zan dinga tsallaken kwana daya daya ai nayi kokari ko kuma xan dinga sa alumun".
Tabe baki kawai Mama tai tana kara volume din radion ta.
********
Cikin takun sa cike da kasaita yake fitowa daga building din, gefen sa Salim ne magana suke akan wani business da Elhajj din yake son fara wa, na sabon companyn da zai bude wanda za'a dinga leda da robobi.
Mota Elhajj ya shiga yace "sai gobe ma karasa Salim na gaji sosai".
Dariya Salim yai yace "tab! Lallai tunda yau Elhajj guda ya gaji dole kowa ma ya gaji".
Murmushi Elhajj yai Wanda ya sa dimples dinsa lotsawa gaba daya, girgiza kai yai yace "Allah ya shirye ka".
Dariya sosai Salim yake yace "sai anjima a gaida Madam".
Daga kai yai ya rufe motar, ba tare da ya kalli Driver din ba yace "Gidan Momma"
Cikin bin Umarni yace "ohk sir"
Yana bayan motar yana zana wani sample na atampa da yake son a masa irin su, ya dukufa a zanen har suke iso, bai fita daga motar ba sai da ya gama zanen ya tura sannan ya fita daga motar.
Masallacin dake jikin gidan ya fara shiga yai sallah, tare suka fito shida Papa suna tafiya a tare amma ba Wanda yai ma wani magana.
Sai da suka shiga cikin palourn suka zauna sannan ya kalli Papa yace "ina wuni"
Daga kai Papa yai yace "lafia Elhajj, kuna lafia?"
Daga kai yai a hankali ba tare da yai magana ba, murmushi Papa yai yace "miskilancin naka har yau dai bai sauka akai naba koh".
Sunkuyar da kansa yai yana sakin murmushi kadan
Shigowa Momma tai bayanta masu aiki ne dauke da flask na abinci da tray, Zama tai tana dariya fuskar ta a washe tace "son sannu da zuwa ynxu kazo amma koh".
Murmushi yai ya daga Kai yace "Ina wuni Momma".
Murmushi tai tana kallon sa tace "lafia qalau son, ya gida da harkokin?"
A gajarce yace "Alhamdulillah"
"Masha Allah", ta fada tana mikewa zuba masa zobo Mai sanyi tai ta mika masa tace "gashi nasan tunda ka fita ba lallai kaci abinci ba".
Bai Mata musu ba ya karba yana kaiwa bakin sa idonsa akan TV, sai da ta tirsasa shi yaci abincin kadan don baya cin abinci sosai sai fruits.
Mike wa yai zai fita bayan yai musu sallama da sauri tace "son kaje gurin Malam kuwa, ya min magana rannan yace kana lafia dai koh".
Hade rai yai sosai kawai yasa kai ya fita, kallon Papa tai kamar zatai kuka tace "ban san me yake damun son ba ya dauke kafa daga zuwa gurin Malam gaba daya, kuma in an masa magana ya shiga hade haden rai".
Daga kai Papa yai cike da jimamin sabon sauyin da yake gani a tattare da dan nasa yace "Nima na lura da hakan don ya chanja sosai ba kamar yadda yake ba, duk da miskili ne amma ynxu abin yafi worst".
Rausaya kai Momma tai tace "sai addu'a kawai zamu cigaba da yi masa".
Sai da ya tsaya ya siya wa Saudat tsire don yasan tana son sa sosai sannan suka karasa gida.
Cikin nutsuwar yake tafiya hannun sa rike da jakar sa sai ledar tsiren ta, da sallama a bakin sa ya shigo tana kwance akan kujera tana kallon Sunna TV, da sauri ta mike ta taho a guje ta fada jikin sa.
Dan murmushi ya saki yana tapping bayan ta yace "sannu da zaman gida".
Sakin sa tai tana turo baki tace "uhm sannu koh, ai kai xanwa sannu Elhajj kai ka gaji sosai muje kayi wanka".
Bai ce komai ba yayi gaba tabi bayan sa, Sama suka hau inda dakin sa yake, fita tai ta barshi don tasan bai cika son takura ba a irin wannan lokacin daya dawo a gajiye.
Wanka yai ya zira jallabiya ash colour, turare ya fesa ya fito palourn saman Wanda ya kasance nasa, a nan ya sami Saudat ta tasa tsiren a gaba tana ci.
Murmushi ya mata kawai ya sauna a kan kujera, watermelon juice din da take masa kullum ya dauka ya fara sha yana kallo, sai da ya gama shayewa tas sannan ya kalli Saudat da zuwa lokacin itama ta gama cin tsiren nata.
Mike wa yai yace "muje mu kwanta",
Dan mika tai tace "muje Elhaji na".
Tare suka kwanta ba tare daya neme taba don yasan koya neme tama sai dai ta sa masa kukan shagwaba, tun yana kokarin neman ta sosai har ya hakura sai in ita ta nema da kanta tunda bata cika son yana neman ta ba....
*********
Yau Monday zamu koma school, tunda na tashi nake kunkuni da bata rai bana son makarantar boko kamar me, bama yadda ake kirana da kazama, kuma ina gane karatun dai-dai gwargwado kawai dai bana son zuwa ne don ana takura min da tsokana.
Mama tana lura dani ta min banxa, sai kunkuni nake shiryawa nai cikin uniform dina Riga da wando sai hijab mai girma har ya kusa gwiwa ta, nayi kyau sosai kuma anyi sa'a yau nayi wanka ga kayana a wanke.
Jakata na rataya a baya na kalli Mama nace "nidai gaskia Mama wannan abun ya ishe ni ynxu haka zamu tafi ba'a gama abinci ba gaskia su Umma suna gasa mu wallahi, koko ne fa zasu dama kawai amma sun tsaya nauyin jiki haba don Allah kamar ba Mata ba".
Make mata baki Mama tai tace "ke ban hana ki wai yin rashin kunya ba don gidan ku, na rasa ina kike koyar wadannan maganganun haba, kullum baki da aiki sai yiwa manya rashin kunya".
Buga kafata nai a kasa nace "Mama lokaci fa ya tafi haka zamu tafi ban sha komai ba haba haba ayi adalci a lamarin nan".
Hajjo ce ta turo kofar palourn tace "ki fito zamu wuce ko zaki tafi da kanki".
Hararar ta nai nace "toh sarauniyar iyayi gani nan zuwa, an gama kunun ne?"
Tsaki Hajjo tai tace "aikin banxa mutum sai shegen ci kamar gara, to ba'a gama ba sai ki zo mu wuce ai koh".
A harzuke na taho kusa ita nace "ni kike fadawa maganar banxa, sa'ar kice ni?".
Wani kallo ta min tana Jan tsaki tace "aikin banxa kawai, ai baki kai matsayin da zan tsaya ina fada Miki magana ba wallahi, banxa kazama nafi karfin ki".
Kut** bansan lokacin danai jifa da jakata ba na rarumo wuyanta, cikin duka karfin da Allah ya bani na hankada ta wajen kofar ta fadi ban bata damar mikewa ba na mara mata baya na hau ruwan cikin ta ina danna Mata naushi na baki.
Da sauri Mama ta fito daga dakin kokarin daga ni Mama take amma sai kara sukuwa nake akan cikin hajjo ina bata naushi, ita kuwa ta kasa ko cizo na don duk na hana ta damar da zata cije ni ko ta dake ni.
Ihun yaran gidan ya fito da Baba daga dakin sa da sauri, jan burki yai yana kallon yadda Dije take dukan hajjo duk ta hada mata jini da majina,.
Zuwa yai ya sa kafa ya hambare ni nayi baya na bugi da bango, wani ihu nasa ina mikewa tsaye da sauri ina sosa hannu na inda na buge.
Kallona Baba yai yace "wata iriyar muguwa ce keh, zaki hau cikin ta ki dinga duka".
Sosa hannu na nake na kalli Hajjon dake tsungunne Umma na zuba mata ruwa tana wanke bakin ta daya fashe.
Turo baki gaba nai nace "rashin kunya ta min fa".
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Comments Nd share plz
Mrs A.M
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Free page 3
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.
Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.
09066728387
*SANARWA SANARWA*💃💃💃💃
*ME TAKEN NA AMARYA HUTAA$$*
*MUNA FARIN CIKIN SANAR DAKU CEWA MUNA BADA HAYAR KAYAN AMARYA(WEDDING GOWN), KAYAN BRIDAL SHOWER, KAYAN BIRTHDAY PARTY, KAYAN FITAR SUNA, SANNAN MUNA BADA HEAD AND SHOULDER, MUNA DA POSS, MUNA ALKYABBAR KAI AMARYA KO TARON WALIMAR SAUKA, MUNA DA KAYAN FULANI FARARE NA YARA DANA MANYA MUNA DA NA AMARYA BLUE BLACK, SANNAN MUNA GYARAN JIKIN AMARYA DA UWARGIDA CIKIN KWANA UKU CAKAL ZAKIGA KIN KOMA TAURARUWA MAI WALWALI. MUNAYIN TURARUKAN WUTA DA HUMRA DA KOLACCAR, KOWANNE KALA KIKE BUKATA AKWAI CIKIN FARASHI MAI SAUKI.*
*LOCATION KANO*
08062073990
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
Hajjo data gama wanke bakinta ta dago idon ta fal kwalla tace "Baba wallahi karya take min, daga naje kiran ta tazo mu tafi kawai ta fara fada min maganganu".
Hararar ta nai nace "wai ke mai yasa baxa ki daina karya ba, ko da yake kin sha a nono ba shakka".
Wannan Karan Mama ce ta bige Mata baki da karfi, cikin fushi tace "don ubanki ban hana ki wannan rashin kunyar ba wai, taya zaki dinga zagin babba wallahi ki shiga hankalin ki Dije bana son iskanci".
Da sauri Baba yace "A'a a'a Maman Hajara ba sai kin zage ni a fakaice ba, fito fili ki zagan".
Baki bude Mama tace "kamar ya na zage Ka kuma Malam, Allah ya sauwaka na zage Ka kamar wata mahaukaciya".
Yatsina fuska Baba yai ya kalli Dije yace "don uwarki ban hana ki rashin kunya ba, shegiar yarinya kawai".
Turo karamin bakina nai gaba nace "toh Baba kai ma dai ynxu Ka rama zagin da Mama ta auto min, duk kuyi hakuri na makara".
Fita daga gidan nazo yi Umma ta janyo ni baya cikin bala'i tace "kin isa ma ki fita daga gidan nan yau, bayan kin fasa wa y'ata baki ai baki isa ba yarinya".
Kokarin kai min duka take ina kauce sai zillo nake ina kallon Mama da ta koma daki abinta bayan ta ajiye min school bag dita a kofar daki.
Ihu nake ina zillo sai jawo wa Umma Riga nake ina kanannade ta, Inna fure fake murmushi tai saurin mikawa Umma wata karamar ice tace "ungo maza bige ta da shi kafin Malam ya fito, kinsan in ya fito baxai yadda ki buge taba".
Karba tai da sauri ta shiga dukana da ita sai ihu nake ina zillo amma taki sakina, sai data fasa min gefen wuyana sannan ta kyale ni.
Baba da ya shiga ban daki ragewa ya fito a guje yana fadin "lafia meya faru".
Kuka kawai nake ina sosa wuyana da ke jini kadan kadan, ko kallon Baba ban yiba don haushi yake bani ma, ai yana ji ina ihu amma bai zo ya kwace ni ba, dama in har Mama ce nasan baxa ta yi magana ba.
Daka min tsawa Baba yai yace "ba magana nake miki ba, kin tsaya kina kuka wai ke meye matsalar ki ne".
Kallon Umma nai dake ta huci sai kumbura take, hararar ta nai yadda baxa ta gani ba sannan nace Umma ce tasa itace ta dinga dukana gashi ynxu ta karya min wuya ko motsi yaki yi.
A hasale Umma tace "a gidan Uban wa na karya miki wuyar shegia kawai".
Baba dake tsaye yace "ni fa ban gane mai kuke nufi ba, yau sai wani zagina kuke yi".
Kunkuni nai ina mikewa nace "wallahi ba shegia bace ni ga ubana a tsaye nan".
Inna fure dake bayana tace "kana ji koh tana cigaba da fitsarar tata ba".
Jakar makarantar ta na dauka kawai na fita ina sa hijab don ba wanda nake son Kara wa magana kuma.
Sai da suka gama tijarar su sannan Baba ya fita zuwa companyn da yake aiki a matsayin Office assistant, companyn da ya kusan shekara 12 yana aiki wato *ELHAJJ TEXTILE INDUSTRY*
A makaranta ma ban shiga harkar kowa ba kamar yadda na saba, karatu na nai ana tashi nayi gida don bana ciki da magana yau neman abinda zan yiwa Umma na huce nake, tunda nake ba'a taba duka na da icce ba baxa ta daki banza ba.
*WACECE DIJE*
Auwal shine sunan Baba, haifaffan garin kano ne anan iyayen sa suke, su uku ne a gurin su Baba shine Babba sai Maryam da auta Musa, sun taso Kan su a hade kuma Alhamdulillah sun sami ilimi dai-dai gwargwado na Addini dana zamani.
Allah yayi ma iyayen su rasuwa duka, Khadija mahaifiyar su ita ta fara rasuwa sannan baban su shima Allah ya masa rasuwa shekaru 10 baya knn lokacin an haifi Dije.
Mama ce matar sa ta farko, kuma Allah ya albarkace su da samun Yaya Hajara, ganin Yaya Hajara tayi shekara 6 Mama bata sake ko batan wata ba yasa Baba karo aure ya auri Umma.
Zuwan Umma bai sa Baba ya juya wa Mama baya ba don da soyayya mai tsafta a tsakanin su, kusan tare Mama da Umma suka samu ciki farin ciki a gun Baba ba'a magana, an riga haifar Dije da sati daya aka haifi Hajjo, daga nan haihuwa ta tsaya wa Mama sai da Umma ta haifi Yara hudu duka maza(Yusuf, Usman, Sani).
Daga baya Baba ya Kara auro Inna fure bazawa ce ita, don haihuwar ta biyu a gidan data baro, zuwan ta yasa suka hadewa Mama kai sai dai kasancewar ta mace mai gudun bacin rai bata kulasu sam, ya'yan Inna fure Uku biyu Maza mace daya kuma itace autar gidan (Adamu, Ahmad,Halima).
Kamar dai yadda kuka sani Dije bata son wanka ko kadan, da akwai ta da ibada sosai amma fa ita ta tsani wanka da wankin Kai, shiyasa kullum gata nan dai kawai.
Ga shi bata daukar raini, bata jin magana ko kadan lamarin nata sai addu'a kamar yadda Mama take yawan fada.
*****Cigaba
Cikin kwana biyu na rage magana sosai a gidan, wannan shirun nawa ya basu mamaki tunda kowa yasan nidai ba zan yi shiru haka kurin ba ko rashin lafia nake ana Jin magana ta.
Ina kwance a Palourn mu idona a tsakar gida ina jiran naga yaushe Umma zata shiga bandaki na aiwatar da plan dina, don har ynxu ban yafe mata ba kawai dai nayi shiru ne.
Har na cire rai naga ta kai ruwa bandaki ta fita da alama soso zata dauko, a guje na mike na salallaba yadda ba wanda zai ganni na shiga toilet din, jikina har rawa yake na ciro ledata wadda na daure kararan dana siya da kyau a ciki, murmushi nai na bude ledar na juye gaba dayan sa a ciki.
Da sauri na fita tun kafin ta kamani, babbar dustbin dinmu fake hanyar fita naje na yar da ledar na koma daki kamar ban yi komai ba.
Cikin tuhuma Mama tace "mai kika je kika yi Dije".
Kallon ta nai ina narai narai da ido nace "ynxu Mama ba dama na fita sai kin tuhume ni kuma, dubawa nai fa koh Yusuf yana nan, zan aike sa ne".
Girgiza kai Mama tai tace "Allah yasa".
Muna zaune muka jiyo ihun Umma sai ihu take tana fadin "na shiga uku wayyooo Allah kaikayi".
Da sauri muka mike nida Mama muka fito tsakar gidan, tana sanye da zani tayi daurin kirji sai sosa jikin ta take.
Mama ce ta nufi gunta da sauri tace "lafia mene ne?"
Kuka take kashirban tana fadin "kaikayi ku taimaka min don Allah, na shiga uku".
Tuni yaran gidan sun cika tsakar gidan suna ta kallon yadda take ihu.
Ina daga gefe ina murmushi raina fess, nasan ko a haka aka tsaya na rama.
Da kyar Mama ta lallaba ta suka shiga toilet din, wani ruwan taja Mata ta mata tace tayi wanka sosai bayan ta zubar da ruwan da ke toilet din.
Kallona tai ta gyada kai kawai ta shige daki, da sauri nabi bayan ta ina fadin "Mama meya sami Umman wai naga sai kuka take yi tana soshe soshe".
Harara ta Mama tai tace "tun da bakya ji bari Malam ya dawo aure zamu yi miki".
Ihu na shiga yi ina birgima akan carpet dinmu amma Mama tayi biris dani, daga karshe ma kyale ni tai ta shige daki abinta.
********
Kallon Salim yake ran sa in yayi dubu ya baci ko daga yanayin fuskar sa zaka fahimci hakan, dukan table dinsa yai ran sa a bace yace "wannan shine karo na uku knn ana min irin wannan satar, sai na fitar da design Zan sa a min kawai wani company ya buga irin design din da ni na zana da kaina".
Cikin lallashi Salim yace "calm down Elhajj, zamu bi komai a sannu har mu gano waye wannan maci amanar".
Wani kallo yai ma Salim yace "so kake fa kace min na nusu Salim, kar ka manta fa na riga na karbi miliyoyin kudin mutane akan wannan harkar, ynxu mai kake so nace musu knn ehe? Ka san irin asarar da company dinnan zai yi kuwa?".
Cikin rashin mafita Salim ya dora hannun sa a goshin sa yace "ban san me zamu yi ba ynxu Elhajj amma abin yayi yawa, ko kiran su za kai Ka basu kudin su?".
Wata gajeriyar dariya yai wadda kana gani kasan ta takaici ce yace "in ce musu design din da na nuna musu an fitar wani companyn sun yi sa never, nasan yadda zanyi handling situation din".
Kallon sa kawai Salim yake yace"mai zaka yi Elhajj?".
Gajeran murmushi yai yace "gobe zan tura sabon sample din da za'a musu, nasan kuma Insha Allah sai yafi wanda aka fitar kyau".
Gyada kai Salim yai yace "Allah yasa".
Bai kuma magana ba sai maida hankalin sa yai ya dukufa gurin tsara sabon design din, baxai ma nuna wa kowa ba har sai ya tura shi companyn sa dake China tukun.
Bashi ya gama ba sai karfe 10 na dare, ajiyar zuciya ya sauke yana shafa fuskar sa, mike wa yai bayan ya kashe komai na office din ya fita.
Ko da ya isa gida a Palourn kasa ya sami Saudat tana ya zagaye palourn, tana ganin sa ta tafi kansa da sauri ta fada kirjin sa.
Murmushi yai yana rungumo ta jikin sa yace "sorry dear".
Turo baki tai tace "ba wani sorry da zaka cemin Elhajj, kasan yadda hankali na ya tashi kuwa gashi ina ta kiran wayar ka kaki picking call din daga baya ma in na kira sai dai naji switch off".
Murmushi yai a hankali yace "aiki ne ya min yawa shiyasa, amma gashi na dawo ba uhm"
Kallon kauna tai masa tace "muje ciki kayi wanka toh, nasan ka gaji kafin Ka fito bara na hawo ma da juice dinka".
Peck yai mata a goshi ya haye saman, wanka yai ya fito daure da towel a kugunsa, a zaune ya ganta akan couch din dake dakin tana danna wayar ta, bai Mata magana ba sai gaban Mirrow da yaje yana kyalkyale jikinsa kamar mace, shafa wannan goga wancan...
Ido kawai Saudat ta zuba masa tana kallon sa cike da alfahari, ita kanta kasan tayi dacen samun miji kamar Elhajj, kyakkyawana ne buga wa a jarida, shidai gashi ba baki ba kuma na fari ba skin dinsa ko daga kallo zaka san zatai laushi sosai, kakkarfan namiji ne mai tsayi da jiki dai dai mai dauke da faffadan kirji, yana da tarin suma mai laushi irin ta asalin Fulani, Allah ya albarkace sa da gashin gira dana ido Zara Zara ga dogon hancin sa tubarkalla daya dace da fuskar sa, yana da siraran lips pink colour, ba abinda zai fi daukar hankalin Ka a fuskar sa sai Lulu eyes dinsa masu lumshe wa kamar wanda ke Jin bacci, ajiyar zuciya ta sauke tana kallon sa yadda yake gyara zaman rigar baccin sa.
Mikewa saudat ta tace "ko na shigo ma da juice din?".
Daga Mata kai yai kawai yana danna system din gabansa, yana zaune ta dawo bai bar abinda yake ba sai juice din daya ke Karba in ta miko masa, in ya shanye na bata cup din ta Kara zubo masa wani.
Sai da ya gama abinda zaiyi sannan ya kalle ta, yau duk da ransa a bace yake amma yana bukatar mace a wannan lokacin, in bai manta ba kusan 1 months knn bai kusanci Saudat ba.
Hannun ta ya riko yace "ina da bukatar hakkina".
Murmushi tai masa kawai tana narai narai da ido tace "tsoro nake ji kar muje ciki ya shiga, kaga haka nake shan wahala fa in na dau ciki kuma nazo na haihu amma sai dan ko y'ar su koma, sai hudu fa knn".
Matsa hannun ta yai cikin son fahimtar da ita yace "a kullum ina fada Miki duk abinda ya sami bawa rubutacce ne daga Allah, dama can Allah yayi su din ba zaunannu bane kiyi addu'a Allah ya bamu wasu rayyayun masu albark, Allah shi kadai ya barwa kansa, ki kasance mai yadda da Kaddara kinji Saudatu na".
Fadawa kirjin tai tana dariya, murmushi yai shima yana rungumo ta jikin sa cike da kauna......
********
"Toh Allah ya kyauta" Mama ta fada tana janye kafafun ta daga kan tabarmar ganin Inna fure tazo fuu kamar zata taka ta.
Cikin jimami Baba yace "abin da mamaki fa ina fada muku, MD ya gama tsara zanen fa kawai wai yau sai gani yai a news wani company ya buga style din sak da irin Wanda MD yai, Hmm! kuma an rasa wani munafikin ne yake fitar da zanen sau uku knn fah, kuma Karin kayan haushin sai anga zai samu makudan kudade ake masa haka abin tausayi wallahi".
Umma kam dake cin tuwon ta cike da takaicin kaikayin da jikinta yake tace "toh Kai Malam meye naka na damuwa, ruwan sa ai tunda asarar shi kadai ta shafa banda ku".
Tsaki yai yace "shiyasa ban cika baki labari ba sam bakya da gane wa, ai ko asarar muce muma tunda companyn da muke aiki ne sannan da ace wannan harkar tayi wu MD zai mana ihisani mai kyau kamar yadda ya saba, fatan mudai Allah ya taimaka in ya sake wani style din kasuwa ta karbe sa sosai".
"Ameen" Mama ta fada tana mikewa ta nufi daki, don bacci take ji kuma tunda ba girkin ta bane bata ga amfanin cigaba da zaman ba sauro na cizon ta.
Ganin wucewar Mama na mike daga kofar dakin mu na nufi Kan tabarmar Baba, cikin nutsuwa nace "Baba Ka kaini wurin Ogan naka na gaishe sa kaji".
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Comments Nd share plz
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Free page 4
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.
Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.
09066728387
*SANARWA SANARWA*💃💃💃💃
*ME TAKEN NA AMARYA HUTAA$$*
*MUNA FARIN CIKIN SANAR DAKU CEWA MUNA BADA HAYAR KAYAN AMARYA(WEDDING GOWN), KAYAN BRIDAL SHOWER, KAYAN BIRTHDAY PARTY, KAYAN FITAR SUNA, SANNAN MUNA BADA HEAD AND SHOULDER, MUNA DA POSS, MUNA ALKYABBAR KAI AMARYA KO TARON WALIMAR SAUKA, MUNA DA KAYAN FULANI FARARE NA YARA DANA MANYA MUNA DA NA AMARYA BLUE BLACK, SANNAN MUNA GYARAN JIKIN AMARYA DA UWARGIDA CIKIN KWANA UKU CAKAL ZAKIGA KIN KOMA TAURARUWA MAI WALWALI. MUNAYIN TURARUKAN WUTA DA HUMRA DA KOLACCAR, KOWANNE KALA KIKE BUKATA AKWAI CIKIN FARASHI MAI SAUKI.*
*LOCATION KANO*
08062073990
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
Cikin nutsuwa nace "Baba Ka kaini wurin Ogan naka na gaishe sa kaji.."
Wani kallo Baba ya min yace "matsalata dake baki da saiti Dije, ynxu kawai sai na dauke ki na kaiki gurin Ogana, mutumin da ni kaina ban cika ganin sa ba sai in ta kama, lallai ma".
Turo baki nai cike da Shagwaba nace "Baba ai ba maula zan je masa ba, aiki zan ce ya taimaka ya dauke ni, kaga dai yadda nake ina fara Sana'a nake cinye jarin to tubarkalla mutum ne Allah yayi sa da shegen kwadayi sai addu'a, shiyasa nake son na samu aiki ni ko 5k ne a wata ina so wallahi xan yi kaga sai na dinga siyawa Mama omo da sabulu in baka bata kudin ba".
Kallon na kawai Baba yake, gyada kai yai yace "toh wani aiki zaki yi keda ko secondary baki gama ba".
Washe hakorana nai nace "mai sauki ai ba wani abu Zan yi ba, kawai shara ce da goge gogen office kasan zan iya sbd badai tsafta ba ni dinnan".
Tafa hannu Umma tai tana dariyar tace "Allahu Akhbar su tsafta manya, au tsafta ce dake tabdjan ai ina da yakinin cewa wallahi ko aikin jiran kare baxa a iya baki ba balle wai goge goge".
Rai na a bace na kalli Baba nace "Baba kana jin Umma koh, ni kuma ba da ita nake magana taba fah".
Cikin rashin damuwa yace "ai ba karya ta fada ma gaskia ne ta fada, wani mahaukacin ne zai baki aiki kina wannan kazantar, tsakanin ki da Allah yaushe rabon ki da wanka?".
Sosa kai na nayi nace "kwana uku knn Baba"
Tsaki yai cike da takaici yace "kuji fa don Allah, kina mace amma baki son wanka shiyasa gaki nan ko saurayi babu kina kallo yar uwarki zatai aure ta barki sai na gaji zan bada sadakar ki a masallaci".
Turo baki nai nace "ai taimakon Ka nake yi, bana asarar ruwa sosai kuma ai ina wanke bakina kullum, wankan ne kawai bana yi".
Takaici Kamar ya kashe Baba yace "tashi ki bani waje duk kin cika gurin nan da tsami, wai ke na tambaye ki ma kina aske gashin hammatar ki?".
Xaro manyan idona nai nace "lalalala Baba ba ruwana wallahi".
Girgiza kai yai yace "Allah ya nuna min ranar da zanga kina tsafta Dije".
Kasa kasa Umma tace "ba Ameen ba", na bude baki zan yi magana Mama ta kwala min Kira dole na tashi na shiga dakin, a cikin daki na ganta ta kwanta akan gadon mu.
Zama nai a gefen gadon nace "gani Mama"
Fuskar ta a hade tace "gobe da safe kina tashi ki dora ruwan zafi da kaina zan Miki wanka mara mutunci".
Ware ido nai nace "Mama kamar ya kimin wanka?".
Fuska a hade tace "abinda na fada knn kuma nasan kinji, tunda ke kazantar taki kullum gaba take kina can kin bude baki kina fada musu rabon ki da wanka kwana uku knn toh gobe har kitso zan miki".
Ganin da gaske Mama take nace "kiyi hakuri don Allah Mama, zan yi da kaina ba sai kin min ba, kuma ynxu fa na girma kawai sai ki min wanka don Allah ki duba lamarin nan fa".
Juyawa min baya tai cikin ko in Kula tace "kin dai ji ni da kyau, naga alama ke yarinya ce shiyasa baki son wanka so kike a miki toh kuwa zan dinga Miki da kaina".
Kamar Zan kuka nace "Mama ya kike son ki min wanka wai, za fa ki kalle min jiki na su kayan arziki na duka".
Mikewa Mama tai ta make min baki, kama bakin nai ina kallon ta kamar zanyi kuka.
Tsaki tai tace "don ubanki wai ban haka ki cewa kayan arziki ba ke wai meye yake damun ki".
Turo baki nai nace "toh Mama kin ce kar nace Nono toh me Zan dinga kiransu".
Dafe kai tai tace "Innanillaihi wa innanillaihir raji'un, Allah ya shirye ki" kawai ta juya ta kwanta.
Tashi nai nayi shinfida ta a kasa na kwanta ina ta turo baki, ban dade da kwanciya ba bacci ya dauke ni.
Washe gari kamar yadda Mama ta sani, ina tashi bayan nayi sallah na dora ruwan zafi, ina yi ina turo baki gaba.
Sai da ya tafasa sannan na fawa Mama, kallona tai tace "fara wanke ban dakin tukunna gani nan zuwa".
Fita nai kamar zanyi kuka, sai da na wanke shi tass sannan na Kara dawowa na fada wa Mama, zani ta bani na dora muka fita.
Tsayawa tai a kaina a bandakin ina wanka ina kuka, duk abu na bana bari a kallar min jiki, shiyasa ma kusan kullum zaka ganni da hijab.
Tsaki Mama tai tace "zaki dai na min kukan nan ko kuwa, badai kince ke baki jin magana ba zan koya miki hankali kuwa, kullum tsayawa xan dinga yi a kanki kina wankan kuma in naga baki fita ba na karba na dirje ki sosai".
Nidai banyi magana ba sai kuka da nake ina wanka, sai da ta tabbatar na wanke ko ina yadda ya kamata ta sa ni nayi shaving sannan ta wanke min kaina sosai.
Alwala nai muka fito tare hannuna rike da kwandon kayan wankan mu, a tsakar gidan muka tarar dasu Inna Fure da Umma suna zaune da alama zaman gulmar jiran mu suke.
Suna ganin fitowar mu Inna fure tace "oh Allah Maman Hajjo wai mutum da girman sa amma sbd kazanta sai an masa wanka wannan abin kunya da Mai yayi kama, ai ynxu koh Humaira bana Mata wanka sbd ta girma".
Shewa Umma tai tace "ke kuwa ai kinsan mutum kala Kala ne wani tsagaron kazantar sa ma ai bazai bari yai wanka ba, ni ba wannan ne damuwa taba Kar fa aje sbd wannan hali a tsofe mana a gida ba miji".
Bude baki nai Zan magana Mama ta fisgo ni muka shige daki, muna shiga nakara fashewa da kukan takaici nasan Hajjo sai ta fada a makarantar mu cewa Mama ta min wanka bayan kuma ba wankan tai min ba kawai tsayawa tai a kaina.
Mama bata bani damar wani abu ba kawai pant da bra nasa na daura zani a kirji tace na zauna ta fara min kitso, duk da tsantsin kai na haka Mama ta lallaba ta min kitso madaidai ta masu kyau matuka.
Shafa kan na fara yi kuma ina murmushi ni kaina dadi nake ji don wata iska ce Mai dadi take ratsani.
Sunkuyawa nai na Mata kiss nace "I love u Mama".
Girgiza kai tai tana murmushi tace "ki dai Kula ki fara tsafta don rashin tsaftar nan taki in kika fara al'ada ban san ya zanyi ba, Allah ma ya taimake ni baki fara da wuri ba da naji kazanta kala Kala".
Turo baki nai ina rufe fuska nace "haba Mama ta, kina sani Jin kunya fa kuma ai nace ki kaini asibiti a duba ni Hajjo fa ta dadd da farawa nice dai har ynxu shiru kake ji".
Dangware min kai tai tace "ko kunya kike cewa kin matsu ki fara al'ada, zaki wuce ki tafi ki shirya ko kuwa sai sun tafi sun bar ki tun da ba son zuwa school din kike ba dama ai".
Daki na wuce nasa uniform dina dana wanke jiya, turaren mama na dan fesa sai na tsaya ina kallon kai na a mirror nayi kyau sosai, murmushi nai na fito ina tafiya a hankali jina nake kamar sarauniya sbd nayi wanka nayi kitso.
Ina fitowa nasha koko kadan don kar na bata kayana, sallama nai wa Mama muka fita tare da yaran zuwa makaranta...
********
Aiki yake sosai a computer dinsa Kan sa a kasa, yunwa yake ji sosai don sam bai ci abinci ba tun jiya da daddare, shafa cikin sa yai yana dan lumshe idonsa gashi duk a gajiye yake.
Bude kofar office din akai aka shigo dauke da sallama, dago kansa yai ganin waye zai shigo masa office haka bayan yace baya son ganin kowa yau yana da aiki sosai.
Farin Dattijo ne mai cike da kamala da dattako, kallon farko in ka masa zaka san cewa wannan mutumin bafulatani ne na usuli.
Dan hade rai yai yana kau da kai daga kallon dattijon, Murmushi Malam yai yana girgiza kansa a hankali.
Masauki yai ma kansa akan kujerar dake fuskantar ta Elhajj, fuskar sa dauke da murmushi ya dubi jikan nasa yace "fatan kana lafia dai Mamman?".
Ba yabo ba fallasa yace "lafia qalau, barka da rana".
Murmushi Malam yai yace "barka kadai, komai lafia dai koh?".
Kara hade rai yai yace "Alhamdulillah, da ka kira ni sai nazo ai basai kazo ba har nan Kai".
Fuska dauke da murmushi yace "ai nasan halin Ka baxa Ka taba zuwa din ba, so nawa ina cewa kazo amma kake kin zuwa, baxan gaji da fada ma ba ka tashi tsaye kana addu'a zagaye kake da makiya ta ko ina Mamman".
Sai lokacin ya kalli Malam, zuba masa lulu eyes dinsa yai yana nazarin maganar sa kafin yace "wai Malam waye yace ma ina tare da makiya ne ni kam".
Dauke kan sa Malam yai daga duban Elhajj, mike wa yai a hankali ya zagayo ta bayan Elhajj, hannun sa yasa ya rike kafadun sa sosai.
Murmushi yai yace "ba wanda ya fada min alamomi ne suka bayyana kansu, Ka sa ido akan dukkan motsin mutanen dake zagaye da kai, wani soyayya zai dinga nuna ma amma fa Ka sani ba masoyin ka bane haka wani kiyayya xai na nuna ma a badini amma baya nufin Ka da sharri a zuciyar sa".
Ajiyar zuciya ya sauke yace "ka daure Ka daina wasa da azkar din safe da maraice jikana, Insha Allah zaka fi karfin ko waye, a kullum ina gode wa Allah da baka kasance mai Wasa da sallah ba amma Ka dage kana sakaci a fannin addu'a Maman".
Shiru yai tabbas yasan yana da sakaci a fannin addu'a, bai san mai yasa ba lokuta da dama ko ya zauna zai yi addu'oin safe da maraice kawai sai tunanin sa ya sauya ya fara tunanin wani abu da haka har ya manta.
Maganar Malam ne ya dawo dashi hayyacin sa, cike da tausayawa Malam yace "nasan ni kaina ba a son ran Ka kake kin zuwa waje na ba, amma ka daure kaji ba sai Ka zo dinba Ka dinga addu'a don Allah, duk abinda zaka ci kayi addu'a ko daga hannun waye kuwa".
Ajiyar zuciya ya sauke a hankali yace "insha Allah Malam, ngd".
Murmushi Malam yai ya mika masa jarkar daya shigo da ita, kallon jarkar yai yace "meye wannan kuma".
Girgiza kai Malam yai yace "Qur'ani ne ka daure Ka shanye kaji, Ka ajiye a inda ba wanda zai gani".
Hade rai kawai yai yana turo baki gaba, mikewa Malam yai yana dariya yace "Allah ya ji Kan mahaifiyar Ka ya haskaka kabarin ta".
Lumshe idonsa yai a hankali yace "Ameen". Bai bude idon ba har Malam ya tafi tunanin rayuwar sa ta baya kawai ya tafi...
*Wanene Elhajj*
Muhammad shine asalin sunan sa, da daya tilo a gurin mahaifin sa Alh Hassan, mahaifin sa attajirin dan kasuwa ne da yake harkar gold da fata, yana da arziki sosai tun yana matashi.
Auren soyayya sukai shida Hajia Amina wacce ta kasance marainiya bata da uwa sai mahaifinta da ya kasance Malami, ta tashi a hannun kishiyar mamanta wacce suke Kira da Hajja.
Hajja mutuniyar kirki ce sosai bata taba banbanta Amina da diyar ta Sa'adatu ba komai tare take musu, har akai auren Amina da Alh Hassan.
Shekarar su biyu da aure ta haifi Muhammad, tun da aka haife sa bata kara haihuwa ba har yakai shekara takwas, a lokacin ne kuma wata tafiya da tai zuwa bikin kawarta zariya tayi hatsari motar ta kone, da kyar aka fito da ita don ta kone sosai, wannan ahalin sunji mutuwar Amina ba karami ba kasancewar ta mace mai mutunci da sanin ya kamata.
Tausayin halin da Muhammad zai shiga ne yasa Malam bawa Alh Hassan Sa'adatu ya aura, in da ita kuma da farko taki amincewa sai da kyar Malam da Hajja suka rarrashe ta ta amince tunda dama ta dade a gida ba Miji.
Sa'adatu wacce Elhajj ke Kira Momma ta rike sa da amana, ta mai dashi matsayin aminin ta ko mai xatai sai tayi shawara dashi tun yana yaro, shiyasa shima ya tashi da kaunar ta a ransa wanda hakan ba karamin dadi yake wa Papa ba.
Elhajj ya samo sunan ne daga gurin Ummin sa(Amina), tun yana karami take kiran sa da haka don ya kasance mutum mai sha'awar kasuwanci sosai, kullum in yana wasa to fa zaka ji shi ne yana magana akan harkar kasuwanci.
Salim dan kanin Papa ne Usaini, tare suka girma cike da shakuwa da yadda da juna, tare sukai makaranta a China inda dukan su suka karanci business Administration.
Tunn a China Elhajj yake kasuwancin textile da kudin da papa yake turo masa na kashewa, maimakon ya dinga kashewa sai yake juya su, kuma Allah yasa albarka a harkar nan da nan arzikin da ya fara yake habaka.
Yana dawowa Nigeria ya bude companyn sa, a lokacin ne kuma sukai aure da Saudat budurwar sa.
A ynxu shekarar su takwas da aure, a shekarun nan sau hudu saudat na haihuwa amma suna zuwa basa kwana bakwai suke rasuwa.
Shekarar Elhajj 38 a ynxu haka Saudat na da 30.
Wannan Kenan......
Mikewa yai a hankali ya nufi toilet don yin alwala jin ana kiran sallah, bai dade ba ya fito daga bandakin yana Mai da links din rigar sa.
Dago kai yai ya kalli table da mamaki ya bude baki sai kuma ya kalli kofa ganin.....
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Comments Nd share plz
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Free page 5
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.
Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.
09066728387
*SANARWA SANARWA*💃💃💃💃
*ME TAKEN NA AMARYA HUTAA$$*
*MUNA FARIN CIKIN SANAR DAKU CEWA MUNA BADA HAYAR KAYAN AMARYA(WEDDING GOWN), KAYAN BRIDAL SHOWER, KAYAN BIRTHDAY PARTY, KAYAN FITAR SUNA, SANNAN MUNA BADA HEAD AND SHOULDER, MUNA DA POSS, MUNA ALKYABBAR KAI AMARYA KO TARON WALIMAR SAUKA, MUNA DA KAYAN FULANI FARARE NA YARA DANA MANYA MUNA DA NA AMARYA BLUE BLACK, SANNAN MUNA GYARAN JIKIN AMARYA DA UWARGIDA CIKIN KWANA UKU CAKAL ZAKIGA KIN KOMA TAURARUWA MAI WALWALI. MUNAYIN TURARUKAN WUTA DA HUMRA DA KOLACCAR, KOWANNE KALA KIKE BUKATA AKWAI CIKIN FARASHI MAI SAUKI.*
*LOCATION KANO*
08062073990
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
Dago kai yai ya kallo table din da mamaki ya bude baki sai kuma ya kalli kofa ganin bai ga jarkar rubutun da Malam ya ajiye masa ba, shi dai yasan bai dauke ba kuma yana toilet bai ji alamun an bude kofa ba balle yace an shigo ma.
Da tsananin Mamaki yake dudduba office din amma bai gani ba, wannan shine karo na hudu kenan da Malam yake kawo masa rubutu yasha amma kafin yasha sai ya ne me shi ya rasa.
Lumshe ido kawai yai ya fita daga office din zuwa masallaci....
Bayan sun fito har zai wuce yaga wani kamar Baba Auwalu kamar yadda suke kiran sa bai man ce shi ba tsohon ma'aikacin sa ne da a old site yake daga baya da aka bude new site yasa sunan shi a jerin wadan da zasu dawo New site din.
Kara sa wa gun sa yai ganin yana ciki cikin mikewa da alama zame wa yayi a gun, taimaka masa yai ya mike cike da kulawa yace "Baba Auwalu kana lafia dai".
Washe baki Baba yai yace "Alhamdulillah MD, dan zame wa nai, ina wuni".
Gajeran murmushi yai yana shafa sajen sa yace "Allah ya kiyaye gaba, ai ni ya kamata na gaishe Ka Baba Auwalu".
Dariya Baba yai yace "A'a MD ai gaba kake dani a fannin aiki da matsayi, ai kamar kasan jiya yarinya ta take cewa tana so tazo ta ganka ta gaishe Ka wai in zata samu aiki ko na goge goge ne tana so tayi ita dai a biyata albashi kawai ko 5k nace bata da hankali waye zai dauke ta aiki haka".
Fuskar sa dauke da murmushi yace "in ta shirya ko yaushe zaka iya kawo ta a cikin satin nan ina neman mai share min office dina".
Dan shiru yai sai kuma yace "ina son na samu mace dama da zata na gyara min office sosai fatan dai zata iya koh".
Da Mamaki Baba yace "wai Ka dauke ta aiki knn, zata iya zuwa ko gobe ne tana fa zuwa makaranta da safe rigimar tace kawai fah".
Cikin rashin damuwa Elhajj yace "zata iya zuwa duk lokacin data tashi daga school din wannan ba damuwa, bane in tazo zamuyi magana akan albashin ta".
Baki bude Baba yake kallon sa har ya wuce, shifa fada masa kawai yai ganin ya samu damar magana da MD yau a sauwake, lallai kuwa in haka ne baxai yi Wasa da wannan damar ba ya san tabbas za'a biyata albashi mai tsoka daga nan sai ya dinga tara kudin in auren ta ya tashi ai barkan sa.
Cikin nishadi ya koma bakin aikin sa ransa fess....
*******
Dambe muke kamar me, na danne ruwan cikin Amal class mate dinmu sai naushi nake, ihu ake a kan mu ba wanda yayi kokarin zuwa ya raba mu ba yau na fara dambe ba duk Wanda yazo da niyar raba mu kansa nake koma wa.
Daka min tsaya Uncle Mustapha yai discipline teacher, da sauri na daga Amal din ina kunkuni.
Gyada kai yai yace "ku biyo ni office ynxu nan".
Duban inda Amal take nai naga sai kuka take tana gogewa da Hijab dinta, kwafa nai nayi gaba bayan na sabi jakata.
A office dinsa muka sa me sa yana zaune ga bulala nan ya ajiye akan table.
Hadiyar yawu nai cike da tsoro nace "Uncle zan fara bayanin abinda ya faru".
Bai bani amsa ba sai kallon Amal yai yace "mai ya hada ku?".
Kuka ta Kara fashewa dashi cikin kuka tace "Uncle kawai don Hajjo ta zo tana bamu labari cewa yau Maman Dije ce ta mata wanka sbd tsabar kazantar ta shine ta kama ni ta ke duka kuma bayan bani kadai bace nake tsokanar ta muna da yawa".
Da sauri nace "Uncle karya take wallahi, ita ce nan har Kida take min wai ga Dije kazamiya ni kuwa naga baxan dauki iskancin banxa ba nace wace kazamiyar ta kalli idona tace ke Dije shine nake kilar ta fah"
Kallon mu Uncle yai yace dukan ku kuna da laifi, "ke Amal bai kamata ki dinga kiran ta da kazama ba sannan ba ruwanki ko Maman tace ke mata wanka kullum ai mahaifiyar tace koh?".
Daga kai Amal tai tana kuka don fa ta bugu ba karya.
Kallona yai yaga sai cika nake ina batsewa murmushi yai kawai yace "Khadija ban haka ki fada ba, kina mace amma baki da aiki sai fada ehe".
Turo baki nai cike da Shagwabar da nake yiwa kowa nace "Uncle tsokana ta suke yifa, ai in ba Wanda ya tsokane ni bana fada".
Murmushi yai yace "ki dinga hakuri dai kinji, ynxu ku bawa juna hakuri bana son fadan nan daga yau".
Kallon ta nai nace "kiyi hakuri fah Amal kin sanni bana daukar iskanci amma za'a kiyaye".
Dauke kan ta tai tace "kiyi hakuri kema".
Watsa hannu baya nai nace "mafi mishkila".
Murmushi Uncle Mustapha yai yace "ku tafi Maza an dade da tashi".
Fita mukai a tare sai harara ta Amal keyi ina kula da ita nai Mata banxa don bana son wani fitinar kuma ynxu na gaji yunwa nake ji.
Bayan fitar su mikewa Uncle Mustapha yai yana murmushi, shidai Allah ya zuba masa kaunar Dije a ransa tun tana ajin farko yake sonta jira yake ta shiga ajin karshe ya fada mata abinda ya dade yana jira kuma yana fatan insha Allah Dijen gala tasa ce.....
Ina isa gida abinci na fara ci ina ci ina bawa Mama labarin fadan da nai a makaranta, itadai ko kula ni batai ba sai sakar rigar sanyin da takeyi kawai.
Ina gama cin abincin na wanko hannuna na dawo daki, kayan makarantar na cire na zira Riga da skirt ban sa hula ba don bana son hula na fito Palour.
Kwanciya nai akan kujera nace "Mama ki bani tsakar na karasa Miki, naga dai rigar nan ni kike yiwa toh ki bani kawai na karasa kayata kinji".
Ganin taki min magana na tashi zaune ina turo baki, kamar zanyi kuka nace wai Mama don Allah kina ji sai na dinga magana amma ki min banxa kamar baki ji ba.
Ba tare data kalle niba tace "ah toh meye zan tsaya ina biye miki bayan maganar ba mai muhimmanci bace ba, ai da mai muhimmanci ce sai na tsaya ina saurara har na baki amsa ma".
Turo baki nai ina komawa na kwanta bana son naji ina magana amma a ki biye min kawai a share ni shiyasa nayi shiru abuna.
Ganin na daina magana kuma da alama ba bacci nai ba tace "mai kike yi ne Dije? Ko bacci kike".
Ina daga kwancen a hankali nace "na gaji ne kawai".
Murmushi Mama tai tasan fushi take shiyasa tace haka, ita dai bata sake Mata magana ba sai da akai la'asar ta tashe ta.
Yinin yau gaba daya ban zauna a tsakar gidan ba ina daki a kwance alwala ce kawai ke tayar dani.
Ina kwance bayan sallar Isha'i Baba ya shigo palourn.
Mike wa nai nace "Baba ina wuni".
Murmushi kwance a fuskar sa yana Zama a gefe na yace "lafia qalau Mamana, yau ban ganki ba kin zo mini sannu da zuwa".
Turo baki nai ina juyar da kai na gefe.
Mama dake zaune tace "fushi take wai Malam haka ai, tun dazu nima taki min magana".
Kallona Baba yai yace "mai aka yiwa Mamana ne ehh".
Tabe baki Mama tai tace "mai kuwa za'a mata Malam, shirme tazo tan fada min don na Mata banxa shine take fushi".
Murmushi Baba yai yace "toh tashi nazo miki da albishir".
Juyar da kaina nayi ina turo baki nace "tsokana ta Baba kawai kake yi".
Girgiza kai yai yace "dazu nake yiwa MD magana kince kina son aiki ko share share ne, shine yace dama yana neman wacce xata dinga gyara masa office duk lokacin da kika shirya muje tare".
Mikewa nai da sauri nace "don Allah Baba da gaske kake".
Dan hade rai yai yace "karya zan miki toh".
Ihu nasa ina rungume Mama nace "Mama na samu aikin da zan dinga samo miki kudi, kinga sai mu dinga cin kayan dadin mu koh".
Ture ni Mama tai ta kalli Baba tace "ban fahimce Kaba Malam mai kake nufi ne wai".
Gyara zama Baba yai yace "jiya take cemin ko zan nema Mata aiki a companyn da nake, toh Allah cikin ikonsa yau na samu magana da MD din companyn a saukake kuma ya dauke tama".
Da mamaki tace "ina Dijen ce zatai aiki wai a companyn da kake".
Daga kai Baba yai cikin tabbatar wa yace "insha Allah kuwa".
Hade rai sosai Mama tai tace "ban yadda ba Malam, yarinyar da take zuwa makaranta Ss 1 fa take shine za'a ce zata je tana aikin share share, baxai yi ba haba Malam Ka duba Ka gani, mai ta rasa ci ko sha?".
A Dan hasale Baba yace "toh ai ita tace tana so kuma na nema Mata, sannan da kike maganar wata makaranta ai nasan da makarantar kuma sai da na fada masa yace bakomai in ta tashi sai tana zuwa tunda tana son aikin".
Girgiza kai Mama tai tace "baxan taba yar da ba Malam, yarinyar da hankali bai wani gama shigar taba kake so ta dinga gyara wa gardi office baxai yibu wallahi".
Mikewa Baba yai a fusace yace "sai kiyi tayi kuma dama ai taimaka miki nai, in tana aikin albashin ai ya isa a dinga Tarawa har zuwa lokacin da Allah zai kawo mata miji tayi aure, kinga kin samu kudin da zaki rage wasu abubuwan, amma kiyi tunani dai wannan damar in ke baxa ki yadda ba zan fadawa Umma nasan da gudu zata bar Hajjo taje".
Kuka nasa da karfi ina girgiza Mama nace "don Allah kiyi hakuri ki bar ni naje Wallahi ina so Mama".
Tsaki Mama tai ta ture ni tace "sai kiyi tayi dai amma ba inda zaki je wacce bata san ciwon kanba kawai".
Zama nai a Palourn ina dora kaina akan gwiwa ta ina kuka, Allah ya sani ina son wannan aikin kodan In an min albashi na dinga siyo wa Mama kayan dadi tana ci da kuma su Omo tunda bata Sana'ar komai, duk abinda ta fara siyarwa sai Umma ko Inna fure su fara irin Sana'ar shi yasa kawai ta daina komai....
***********
Idonsa akan Saudat da take masa list din abubuwan da take bukata na bikin kawarta.
Lumshe ido yai a hankali ya bude bakinsa yace "uhm ina ji"
Gyara zama tai tana Kallonsa tace "yauwa Elhajj ankon guda biyu ne ba tsada sosai 300k ne kuma kaga kudin dinki da kudin veil da bag duka dai in Ka bani 500k ya isa sai gudunmawar da zan bayar 100k kaga bikin Kanwar Nabila ne fah".
Kallon ta kawai yake har ynxu yana mamakin irin kudin da take tambayar sa lokaci lokaci masu nauyi haka kuma sai tace wai ba yawa, tabe karamin bakin sa yai yace "yaushe zaki tafi Lagos din".
Murmushi tai tasan tunda yace haka ya yadda zai bata kudin in tayi sa'a ma ya kara Mata, fari tayi da idon ta tace "next week za'a fara amma in son samu ne na tafi ko Sunday ne zamuyi shirye shirye fa kasan nice babbar kawar Nabila".
Mikewa yai cikin rashin damuwa yace "xan Miki transfer din kudin gobe insha Allah, har da Wanda zakiyi booking flight din".
Cikin farin ciki tayi hugging dinsa tace "bara naje na fara hada kayana".
Bin ta yai da kallo kawai har ta sauka, ajiyar zuciya ya sauke yana tunanin wai zaman aure ma suke yine shida saudat, tabbas yana Jin wani abu ba dai-dai ba amma bai San ta ina zai fara ba...
Ganin in ya fara tunanin hakan zai sa mishi ciwon kai karshe ya hana shi bacci kawai ya shiga dakinsa ya kwanta bayan yayi addu'ar kwanciya bacci....
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Comments Nd share plz
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Free page 6
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.
Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.
09066728387
*SANARWA SANARWA*💃💃💃💃
*ME TAKEN NA AMARYA HUTAA$$*
*MUNA FARIN CIKIN SANAR DAKU CEWA MUNA BADA HAYAR KAYAN AMARYA(WEDDING GOWN), KAYAN BRIDAL SHOWER, KAYAN BIRTHDAY PARTY, KAYAN FITAR SUNA, SANNAN MUNA BADA HEAD AND SHOULDER, MUNA DA POSS, MUNA ALKYABBAR KAI AMARYA KO TARON WALIMAR SAUKA, MUNA DA KAYAN FULANI FARARE NA YARA DANA MANYA MUNA DA NA AMARYA BLUE BLACK, SANNAN MUNA GYARAN JIKIN AMARYA DA UWARGIDA CIKIN KWANA UKU CAKAL ZAKIGA KIN KOMA TAURARUWA MAI WALWALI. MUNAYIN TURARUKAN WUTA DA HUMRA DA KOLACCAR, KOWANNE KALA KIKE BUKATA AKWAI CIKIN FARASHI MAI SAUKI.*
*LOCATION KANO*
08062073990
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
Washe gari haka na tashi idona sunyi luhu luhu sbd kuka amma Mama ko nuna tasan mai nake yi batai ba.
Ko tsokanar Hajjo ban yi ba don ko da ta kulani banza na Mata kamar ba Dije ba.
Sai da yamma tai na shirya cikin hijab dina na zuwa makaranta, kallon Mama nai da ko kallona bata yiba tun safe a hankali nace "Mama na tafi makaranta".
A dakile tace "Allah ya tsare".
Ajiyar zuciya na sauke na fita cikin sanyin jiki, zuciya na bani kwarin gwiwar zuwa gun Inna kakata amma kafin nan gwanda naje gun Ya Hajara na fara fada mata.
Duka jikina a sanyaye yake, Allah ya sani naci burin wannan aikin ko ba komai Zan dena zama haka ba wani abu, duk da karancin shekaruna amma ina son naga ina samun hanyar da kudi xasu dinga shigo min ko dan Mama da kuma bakin kwadayina.
Ina wannan tunanin har na isa gidan, tura kofar nai na shiga tsakar gidan, ba kowa sai dai ina jin alamar TV daga palourn.
Ajiyar zuciya na sauke ina nufa hanyar palourn, sallama nai ina daga labulen na shiga, dagowa Ya Hajara tai dake zaune tana kallon Indian series a MBC Bollywood.
Zama nai akan kujerar dake gefen tata nace "ina wuni"
Ya Hajara data zubawa Dije ido ganin yadda ta shigo jiki a sanyaye tace "lafia qalau, lafia dai ko na ganki haka ko ciwon kafar Mama ne ya tashi?"
Bude idona dana lumshe nai nace "Uhm ba ciwon ta bane amma ina cikin damuwa wallahi Ya Hajara".
Da mamakin abinda yake damun Dijen tace "lafia dai koh mene ya faru?".
Rau-rau nai da idona nace "Ya Hajara kin san dai yadda muke samun matsalar kudi wani lokacin tunda Mama ba Sana'a take ba, kuma duk Sana'ar data fara sai su Umma sun fara irinta don su kashe mata kasuwa".
Cikin zakuwa Ya Hajara tace "nasan wannan tuni ai Mene ya faru?".
Turo baki nai nace "haba don Allah ki tsaya mana kiji abinda yake faruwa, kina katse ni gaskia".
Murmushi Ya Hajara tai tace "toh Dijen Mama na bar katse ki".
Gyada kai nai nace "yauwa, toh kuma dai kinsan yadda nake Nima, duk Sana'ar dana fara sai na cinye jarin garin kwadayi na, ko kuma gurin siyo Omo ko sabulu duk da dai ni bana wani wanka sosai amma Mama ai kullum tana yi".
Kara gyara zama nai ina marairaice fuska nace "shine fa nace wa Baba ya samo min aikin a companyn da yake aiki ko Shara da goge goge ne sai nayi, to Allah cikin ikon sa sai jiya yake cemin MD din companyn yace nazo ya dauke ni zan dinga gyara masa office amma Mama tayi tsalle ta dire tace baxab je ba, yau da kyar ta min magana sbd haushi ni kuma nidai ina son na samu aikin nan ne don mu dinga rufawa kanmu asiri kinga ba kullum Baba yake bada kudi ba".
Da Mamaki tace "haba Dije ai dole Mama ta hana ki wannan aikin, gardi fa zaki dinga gyara wa office kuma kar ki manta kina zuwa school duka duka shekarun ki 15 har zaki dinga aiki a company".
Cikin haushin maganar Ya Hajara nace "ai Shi MD din yace bakomai Zan iya zuwa duk lokacin dana dawo daga school bashi da damuwa, sannan maganar gaskia Mama ai tasan kalar tarbiyyar data min ni bana ma barin namiji na rike min koda hannu balle ace ciki zanyi haba haba a duba lamarin nan dai gaskia".
Kallona kawai Ya Hajara take yi taga alama son aikin nan yayi wa Dije katutu a zuciya, ajiyar zuciya ta sauke tace "ynxu toh me kike so ayi Malama Dije".
Murmushi nai nace "yauwa, ynxu kike magana kamar Ya Hajaran Dije, shawara nazo nema gun ki, so nake da naje na fadawa Inna tazo ta sa baki nasan in har tayi wa Mama magana zata yadda".
Rike baki Ya Hajara tai tace "fito fili kice karan Mama zaki kai kawai gurin Innar, toh nidai ba ruwana wallahi haka kurin baxa ki shafa min kashin kaza ba kije duk abinda ya biyo baya kar kice nasan maganar".
Kau da kaina gefe nai cike da takaici nace "Allah in har Mama tamin fada ce Mata zanyi kece kika bani shawarar zuwa gun Innar".
Salati ya Hajara tasa cikin fada fada tace "kinga Dije ki fita harka ta wallahi, ba ruwana kar ki sake ki sani a shirmen ki in ba haka ba ynxu na Kira Mama na fada Mata".
Mikewa nai kawai na dauki jakata na fita ina kunkuni, dake ba nisa daga gidan Ya Hajara zuwa gidan Innar duk unguwa daya ne.
Da sallama na shiga gidan ina fadin "tsohuwar tana nan ko ta wula ne".
Inna dake zaune a madaidai cin tsakar gidan ta tace "tana nan da rai bata wula ba tunna sai Naga ya'yan ki ja'ira".
Dariya nai ina shigowa, Zama nai a gefen ta nace "Inna ina wuni, ya jikin tsufa kuma".
Fuskar ta dauke da murmushi tace "Lafia qalau, ya wurin su Maman taku".
Turo baki nai ina kwantar da kai na akan cinyar ta nace "lafiar su qalau, ai a hanya na hadu da wani bazawari nayi masa tayin ki na gaji da ganin ki haka a zaune".
Duka ta kai min na mike da sauri ina fadin "Kayyasaaa..."
Salati Inna tai tace "wai dama kina nan da wannan banxar dabi'ar taki ta cewa kayyasa".
Fari nayi da ido nace "kayyasaaa Mai za'a fasa, kawai kwana biyu na dan rage sbd buge min baki Mama take".
Dariya Inna tai tace "tamin dai-dai ai haka ya kamata tan Miki".
Bakina na turo cike da shagwaba nace "Naga alama ynxu kin daina Sona ai dama".
Riko min hannu tai tace "haba dai kawas ai ban isa na dai na sonki ba, kece ma dai Zan ce kin daina yayina ynxu sam baki shigowa gun nawa".
A hankali nai kasa da kai na nace "makaranta aka koma shiyasa bana zuwa, mun shiga aji 4 fah".
Murmushi Inna tai tace "Allah ya bada sa'a ya taimaka".
"Ameen" na fada ina wasa da zaren tabarmar da muke Kai.
Inna dake lura da ni tace "lafia kuwa Kawas wani abun ne".
Ajiyar zuciya na sauke nace "wani abu ke damu na Inna, ban tsaya jin abinda zata ce ba na shiga bata labarin komai".
Inna data gama sauraro na tace "tabdijan gaskia dai Maman ba tai tunani ba, toh Allah na tuba meye a ciki don kina aiki, ni banga wani laifi ba tunda dai halaliyar ki zaki je nema kuma ai tare kuke da baban naku nasan kuma zai sa Miki ido sosai".
Murmushi nai cike da Jin dadin na samu wanda ya yadda Dani nace shine nace "bara nazo na fada Miki ko zaki Mata magana tayi hakuri ta barni, Allah Inna zan kiyaye dukkan wani abu dana San zai bata mata rai insha Allah".
Dafa kai na Inna tai tace "zan zo har gidan gobe na Mata magana nasan zata ji, ynxu ki tashi ki tafi an kusa tashi daga islamiyyar kar taga kin dade, nasan in har taji cewa guna kika zo ran ki sai ya baci".
Dariya nai ina mikewa nace "Ina Yusrah wai Inna, ban ganta ba".
Tabe baki Inna tai tace "wannan gantalalliyar tana islamiyya daga can kuma nasan sai ta biya ta gano uwar ta".
Dariya nai nace "haba dai Inna, to ina ruwan ki in taje ganin mamanta".
Hade rai Inna tai tana mikewa tace "dama ai bance komai ba, in ta dawo Zan ce mata kina neman ta goben sai Muzo tare Insha Allah".
Dan kiss na Mata a kumatu nace "I love you Innata".
Ture ni tai cike da Wasa tace "bana son wannan yahudancin meye kuma na tsotsar min kumatu".
Dariya nai nace "kayyasaaa, sai anjima"
A guje na fita ganin ta dauko murfin kwano, zata kwalo min.
Lokacin dana koma gida Mama bata cemin komai ba bayan abinci na data nuna min inda ta ajiye, Nima da yake nasan abinda naje na aikata sai naja kai na gefe ina gama cin abincin na fita tsakar gida gurin kanne na..
***********
Cikin dakin ta ta shigo hannun ta rike da gurasa guda biyu, ajiyar zuciya ta sauke ta kulle kofar da key.
Gaban wani katon standing mirrow dake dakin ta tsaya fuskar ta dauke da wani irin murmushi na mugunta, wani guri na danna a jikin mirror din kofar ta bayyana yar karama.
Key din hannun ta tasa ta bude kofar ta durkusa ta shiga, karamin daki ne sosai wanda yake a matse, a dakin da akwai toilet sit da tab, sai daga gefe kuma zani me guda daya a kasa.
Cikin mugunta ta sa kafar ta ta zunguri matar data kwanta a kan zanin ta dukunkune jikinta, a razane matar ta dago tana kallon ta .
Murmushi tai tace" sannu Amina kar ki damu kin kusa mutuwa ki huta da wannan azabar koh, lokacin ki ya kusa don na Kan dutse yace ya kusa bukatar jinin ki, kinga Nima na huta da dawainiyar kawo miki abinci kullum".
Wacce aka Kira da Amina ba abinda take sai hawaye, duk da an shafe tunanin ta bata gane komai tsawon shekaru 20 amma tasan cewa mugunta wannan matar take Mata, a hankali ta dago hannun ta da sukai datti sosai ta share hawayen ta.
Murmushi Matar tai tana wulla mata gurasar hannun ta, a wukakance tace "gashi nan abincin kine na yau da gobe sai kisan yadda zaki yi da su".
Daga haka ta fito daga dakin ta kulle kofar ta mai da mirror din yadda yake kai baxa Ka taba cewa da akwai wani abu a bayan kofar ba.
Amina kuka take sosai ita ta manta komai nata, tunanin ta ya shefe bare tayi addu'a ta nai mi tsarin Allah, ganin kuka ba maganin komai zai Mata ba kawai ta rarrafo ta dauki gurasar ta kai baki tana ci tana kuka......
********
Cikin takun sa na cikakken namiji yake takowa zuwa dakin taron, duk da fuskar sa a hade take amma ga wadanda suka San sa su gani suke yau da sassauci kodan sbd samun nasarar da companyn su yai akan sabbabin style din da ya fito dashi.
Dakin meeting din ya shiga kowa ya hallara wadanda suka dace ace suna gun, zama yai akan kujerar da aka tana da sbd Shi.
Da farko ya fara yaba musu ne bisa jajircewar da sukai gun kawo cigaba a companyn sannan ya musu albishiri cewa ko wanne ma'aikaci za'a basa kyautar rabin albashin sa yau.
Nan da nan suka fara tafi cike da murna, wannan ba sabon abu bane a gunsu, in har companyn su yayi cinikin makudan kud`ad`e toh yana musu kyautar kudi amma bai taba musu kyauta mai tsokar wannan ba.
Mike wa yai cike da jarumta ya fito gefen sa Salim ne magana suke a hankali, cikin nutsuwa yace "sai mun yi magana na gaji gidan Momma zan wuce'.
Da dan Mamaki Salim yace "acan zaka kwana wai?".
Lumshe idonsa yai ya bude yace "yes, Saudat ta tafi Lagos ne".
Hade rai Salim yai yace "gaskia Elhajj ya kama ta Ka taka ma Saudat birki, ita kullum tana hanyar tafiye tafiye haba zaman aure take fah".
Wani kallo yai ma Salim ciki ciki yace "matar Ka ko tawa?".
Dariya Salim yai yana matsawa yace "sarkin kishi matar kace ina ruwana shawara na bayar".
Hade rai yai yace "bana son shawarar toh".
Mota security dinsa ya bude masa ya shiga ko sake kallon Salim bai yiba.
Murmushi Salim yai bayan wucewar su yace "Allah ya shirya min kai Elhajj".
A gajiye ya shigo palourn gidan nasu, gaishe da Momma yai ba tare daya zauna ba yace ta sa a kawo masa abinci part dinsa anan zai kwana.
Wuce wa part dinsa yai yana zuwa kayansa ya cire ya shiga wanka, bai dade ba ya fito duk jikinsa ruwa.
A nutse ya goge jikin sa yasa Riga da wando masu taushi, turare ya fesa ya fito hannun sa rike da waya yana magana da Saudat dake masa korafin bai kirata ba yaji ya ta isa.
Lumshe idon sa yai a gajiye yana Zama akan kujera yace "na gaji ne kuma aiki yamin yawa uhmm".
Daga dayan Bangaren Saudat ta turo baki tace "duk da haka, bkm amma na hakura baxan iya dogon fushi da kai ba".
Dan murmushi yai yace "toh bara naji abinci xan Kira ki".
"Tohm" kawai tace ta kashe wayar.
Abincin da aka kawo masa ya bude, murmushi yai ganin tuwo da miyar kuka, yana son abincin gargajiya sosai amma saudat bata masa hasali ma bata iya girki ba mai aikin tace take musu ita ma kuma abincin na turawa ne yawanci shi kuma yafi son na gargajiya sosai.
Zama yai yana ci cike da nutsuwa abincin ya masa dadi sosai, sai da ya gama sannan ya mike ya nufi cikin gidan don gana wa da Papa akan sabon companyn da yake son budewa na robobi yana bukatar shawarar Papan.
********
Washe gari da wuri na tashi, alwala nai nayi sallah kasancewar girkin Mama ne, tsakar gida na fito na share bayan na share dakin mu, wannan dokar Baba ce duk mai girki itace zata sa yaranta su share tsakar gida da kuma wanke bandaki ko kullum har sai ta gama girkin.
A gurguje na wanke toilet ina gamawa na yi wanka sbd yau rabona da wanka kwana uku knn.......
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Comments Nd share plz
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Free page 7
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.
Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.
09066728387
*SANARWA SANARWA*💃💃💃💃
*ME TAKEN NA AMARYA HUTAA$$*
*MUNA FARIN CIKIN SANAR DAKU CEWA MUNA BADA HAYAR KAYAN AMARYA(WEDDING GOWN), KAYAN BRIDAL SHOWER, KAYAN BIRTHDAY PARTY, KAYAN FITAR SUNA, SANNAN MUNA BADA HEAD AND SHOULDER, MUNA DA POSS, MUNA ALKYABBAR KAI AMARYA KO TARON WALIMAR SAUKA, MUNA DA KAYAN FULANI FARARE NA YARA DANA MANYA MUNA DA NA AMARYA BLUE BLACK, SANNAN MUNA GYARAN JIKIN AMARYA DA UWARGIDA CIKIN KWANA UKU CAKAL ZAKIGA KIN KOMA TAURARUWA MAI WALWALI. MUNAYIN TURARUKAN WUTA DA HUMRA DA KOLACCAR, KOWANNE KALA KIKE BUKATA AKWAI CIKIN FARASHI MAI SAUKI.*
*LOCATION KANO*
08062073990
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
Ina gama wankan na shiga daki, a gaggauce na shirya cikin doguwar riga na fito na dora ruwan xafin Koko.
Kafin Mama ta fito har na gama dama koko na zubawa ko wanne daki a cikin jug dinsu, daukar namu nai na kai daki.
Ina cikin shan koko Mama ta shigo cikin atampa sai kamshi take, wannan dabi'ar tace tunda na tashi haka nake ganin tana yi kullum tace dakin Baba toh in zata dawo kullum a shirye zaka ganta fess tayi wanka tana kamshi.
Gaishe ta nai ta amsa fuskar ta adan sake, zama tai tana fadin "ko ke fa gashi nan kinyi wanka tsaf da ke amma ki dinga zama da kazanta nidai nasan wannan na dabi'a ta bace Sam".
Sunkuyar da kai na nai kawai ina juya cup din koko na a hannu, tabe baki Mama tai tace 'ban gane wannan sunssunkiyar da kan da kike ba, ko ni dince baki gane ba".
Murmushi kawai nai gabana yana faduwa, ai ni yau banga ta magana ba tunda nasan abinda naje na hada a gidan Inna.
Ganin naki magana kawai Mama taja tsaki tana janyo jug din zata hada nata Kokon tace "ke kika sani kuma, wannan sabon munafurcin in ma don na yadda ne kije kina aiki a gurin wani gardi toh a banxa don ba yadda xan yi ba".
Turo karamin bakina nai ina mikewa tsaye, fita nai daga dakin na kai cup din gun pampon mu da yake tsakar gida, wanke wa nai na dawo dashi na ajiye a cikin daki a wata drawer da muke sa kayan kitchen dinmu.
A dakin nayi kwanciya ta bacci ya dauke ni.
Cikin bacci naji an dala min duka a cinya, da sauri na mike ina murza idona don dukan ya shige ni sosai.
Yusrah ce a zaune tana dariya ganin yadda na tashi ina murza ido, ai ban tsaya komai ba na janyo hannun ta ta shiga dala mata duka a baya a fusace.
Dariya take kwalkwala wa tana fadin "haba Kawas Inna kiyi hakuri nidai gaskia kar ki burma min baya kinji'.
Cikin haushi nace "ban da iskanci ina bacci kawai xaki zo ki dala min duka haba banxa kawai".
Mikewa tai tana dariya tace "dallah can raguwa kawai".
Wani kallo na mata ina daura dankwali na nace wace "raguwar kema dai kinsan bani ba dai koh, sai dai in ke din".
Girgiza kai tai tace "gaskia fa, ai baxan manta cewa duka na kike ba da".
Mikewa nai ina tabe baki nace "tare kuke keda Inna?".
Daga min kai tai tana Zama a kan gadon tace "ai jiya take cemin kinzo kin ce, ta gaishe ni yau kuma da sassafe tace mu shirya muzo xata ga Mama".
Kallon ta nai naga taci kwalliya da mamaki na kama baki na xan yi magana Kenan nace "bara dai naje na gaishe da Inna sai na zo zamu yi magana".
Dariya Hafsa tai tace "oh Hajia Dije knn".
Palourn na fito anan na samu Inna da Mama suna zaune da alama magana suke yi, Mama na gani na ta galla min harara tayi kwafa.
Narai narai nai da ido na kalli Inna cike da tsoro nace "Inna kin ga Mama tana harara ta koh?".
Inna dake zaune ta dan rangwafo akan kujera tana gyada kai, kallona tai sannan ta juya ta kalli Mama tace "gaskia Maman Hajara bana son wannan abun, meye kuma zaki wani kalle ta fisabilliahi, toh ahir kar naji kar na gani kin Mata wani Abu bayan tafiya ta".
Kallon Inna Mama tai tana sunssunkuyar da kai tace "Inna bafa abinda nace xan mata".
Watsa Hannu Inna tai tace "atoh kar ki samo ma, in har da kin tsara yadda zaki lallasata bayan tafiya ta, yarinyar nan sbd ke take son fara aikin nan don ta dinga taimaka miki tunda nidai take fada min dalilan da zai sa tafara aikin nan bata ambaci kan taba, sau daya ne tace zata dinga siyo muku abin kwadayi kuna ci haba, amma ke sai kice baxa tayi ba haba haba".
Kan Mama a kasa tace "Inna ni gani nai da kinga makaranta take, gashi yarinya ce karama ga Dijen ba wani hankali ne da ita ba".
Daga ma Mama hannu Inna tai tace "dakata mana Maman Hajara taya zaki ce Kawas baa da hankali, Shekarun ta dai dai har 15, a shekarun ta fa aka miki aure da kuma kika zauna sannan kice yarinya ce ita".
Sunkuyar da kai Mama tai kasa tana jin yadda Inna take mata tonon silili, wato dai tun da ita aka mata aure a shekarun Dijen.
Gajeran tsaki Inna tai tace "sannan maganar makaranta da kike fada ina ji shi mai gidan yace Duk lokacin data tashi daga makaranta taje ai ba aikin zai hana ta ba, yarinyar nan kema shaida ce tana da kamun kai dai-dai gwargwado sannan ga baban ta shima acan yake aiki nasan zai sa Mata ido AI, nidai Don Allah ki bita da addu'a kawai taje tayi kika sani ma ko ta samo min sabon ango acan".
Kan Mama a kasa tace "toh shikn Inna, Allah yasa hakan shine mafi alkhairin sa Zan fada wa Malam din cewa na amince sai ya fadi ranar da zata fara zuwa".
Murmushi Inna tai tace "ko kefa, Allah ya miki Albarka dai".
Ni kuwa da nake gefe cikin sauri na koma daki jin Mama ta amince ina sauke ajiyar zuciya.
Kallon Yusrah nai dake waya da saurayin ta sai makale murya take, tsaki nai ina zama a gefen gadon lokaci daya ina janyo littafina na seera ina dubawa.
Sam bana Jin abinda Yusrah take fada don tayi kasa da murya sosai, ban kuma damu dana ji din ba sai dai kawai ina mamakin meye take cewa ne ita da saurayin nata nifa sam ban san me ake cewa ba in ana hira da saurayi, kuma hakan be dame ni ba Sam.
Yusrah data gama waya ta jiyo ta kalle ni tace "Kawas Inna yanee?".
Ban kalle ta ba sai ma mai da hankali na da nayi kan littafin ina dubawa sosai in da aka Kara mana.
Kwace littafin tai tace "gaskia Dije baki da kirki, kina ji ina miki magana amma kika min shiru".
Tabe baki nai ina lumshe idona nace "toh me zance Miki Yusrah na shigo naji kina waya da kato sai kashe murya kike".
Baki bude Yusrah tace "ynxu Babyn ne katoh sbd baki da kirki Dije".
Da mamaki na kalle ta nace "wai da baby kike waya dama sai wani maqe murya kike yi, baby dai da na sani inya inyaa".
Tsaki Yusrah tai tace "gaskia baki hadu ba wallahi, saurayi nane fah, ke bakya yin saurayi shiyasa baki san komai ba".
Kwanciya nai akan gado nai kwanciyar rigingine ina kallon Sama nace "toh meye a soyayyar ke nifa baxan yi aure ba sai na ga karshen boko yarinya".
Dariya Yusrah tai tace "lallai ma Dijen nan au sai kinga karshen boko, kin ga ni kuwa ina gama secondary school zan fitar da gwani na a min aure don gaskia ina bukatar sa".
Ba tare da na fahimci zancen ta ba nace "toh wai meye a cikin auren banda iskanci daga kayi aure namiji ya rike ma hannu shikenan kayi ciki kazo kana fama".
Da mamaki Yusra tace "ban fahimci zancen kiba, kamar ya daga anyi aure sai a rike ma hannu Ka samu ciki kuma?".
Kankance ido nai nace "eh mana ko ba haka bane?".
Dariya Yusrah tai tana tafa hannu tace "kar kice min baki san meye aure ba Kawas Inna?".
Turo baki nai gaba nace "na sani mana gashi ina ganin Mama kullum zata gaishe da Baba ta kuma masa girki in ranar girkin tane sannan ta kwana a dakin sa shikenan ai, yarinya ni zaki ce ban san aure ba".
Salati Yusrah take tana dariya tace "tabdijan zauna na fayyace Miki komai yarinya, ashe ba abinda kika sani".
Ta bude baki zatai magana Mama ta kwalo mana Kira, mikewa nai muka fita a tare.
A zaune a kasa muka same su suna cin abinci a plate daya, flask din abincin Mama ta nuna min tace "gashi maza dauki kuje ku ci".
Da dan mamaki nace "Mama yaushe har kika gama abincin ban sani ba?."
Harara ta tai tace "ina zaki sani kina can kina bacci".
Turo baki nai ina kallon Inna dake kallon mu itama, abinci ta kai baki tace "wai me kuke yi a daki ne?".
Dan tabe baki nai nace "Yusrah ce tace xata koya min meye aure wai ban sani ba".
A tsorace Yusrah tace "wallahi karya take Inna, ni mai na sani kuma kiji tsoron Allah Dije".
Da Mamaki nace "ke Yusrah ynxu fa kika gama cewa ni yarinya ce xaki fayyace min komai kuma sai ki Musa".
Mama dake kallon mu girgiza kai kawai tai fuskar ta a hade tace "bana son Jin irin wannan maganar daga yau kunji na fada muku?".
Daga mata kai mukai muka shiga dakin, haka muka ci abincin sai haushi na Yusrah take ji, Nima ko ajikina don nasan gaskia na fada.
Sai yamma Inna suka tafi har lokacin kuma Yusra bata min magana ba.
Bayan tafiyar su Inna, Mama ta xaunar dani tamin nasiha sosai akan Kula da kai na da kuma rike mutuncina, nidai kai na na kasa ina gyada Mata kai har ta gama.
A daren kuma ta samu Baba da maganar amincewar ta yayi murna sosai yace Mata ta fada min gobe da safe na shirya mu tafi tare tunda MD din ya riga yasan da maganar.
******
Tashi yai bayan ya gama magana da Papa akan sabon companyn da yake shirin budewa, Wanda an gama komai kawai rana zai sa ya bude sa.
A gajiye yake matuka kawai dai tsabar kokari ne irin nasa da baya wasa da business dinsa, cikin part din Momma ya nufa kai tsaya, yana shiga tana fitowa daga dakin ta.
Kallon sa tai fuskar ta dauke da murmushi tace "Elhajj har kun gama maganar da Papa din naka".
Gajeran murmushi yai yana shafa fuskar sa, Zama yai akan kujera a hankali yace "Momma abinci".
Wani murmushi tai tace "ina zuwa bara naje na hado ma da kai na".
Kitchen ta nufa miyar dake cikin fridge ta dauko ta zuba a tukunya tadan Kara mata ruwa kadan, lalle kawa tai ta tabbatar ba Wanda yake shirin shigowa kitchen din ta bude wata drower a kitchen din da key, drower din ba Wanda yake bude ta don ta musamman ce a kitchen din da key take kulle ta duk lokacin da zatai amfani da ita take budewa.
Wani leda ta dakko yar karama ta bude, garin magani ne a ciki wani murmushi tai ta juye sa duka a cikin miyar, tana zubawa wani bakin hayaki ya tashi ya mamaye miyar.
Kamar 2 minutes hayakin ya yaye duka sai kamshi da yake tashi.
Juye masa miyar tai akan tuwo leda daya data sa masa, bata sa spoon ba sanin halin sa baya cin abinci da spoon sai bowl data zuba ruwa a ciki na dauraye hannu shi kansa ruwan ta sirka sa da wani rubutu fari.
Murmushi tai tana gyada kai ta dauki tray din ta nufi Palourn dashi, a yadda ta barsa haka ta same sa.
Ajiye masa tray din tai tace gashi Son maza zauna da kyau kaci favourite dinka nayi dama.
Mikewa yai sosai ya zauna yana murmushi, hannun sa ya sa a ruwan ya dauraye yana gama wanke hannun nasa kansa ya sara, bude abincin yai ya fara ci ba tare dayai bismillah ba don ya manta ma ana bismillah in za'a ci abinci a wannan lokacin.........
Elhajj kana cikin wani hali🥹
Hajia Dijen mu za'a fara aiki gobe ko ya zata kasance kuma🤔🤔
Gaskia Sisters bakwa yin comments🥹
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Comments Nd share plz
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Free page 8
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.
Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.
09066728387
*SANARWA SANARWA*💃💃💃💃
*ME TAKEN NA AMARYA HUTAA$$*
*MUNA FARIN CIKIN SANAR DAKU CEWA MUNA BADA HAYAR KAYAN AMARYA(WEDDING GOWN), KAYAN BRIDAL SHOWER, KAYAN BIRTHDAY PARTY, KAYAN FITAR SUNA, SANNAN MUNA BADA HEAD AND SHOULDER, MUNA DA POSS, MUNA ALKYABBAR KAI AMARYA KO TARON WALIMAR SAUKA, MUNA DA KAYAN FULANI FARARE NA YARA DANA MANYA MUNA DA NA AMARYA BLUE BLACK, SANNAN MUNA GYARAN JIKIN AMARYA DA UWARGIDA CIKIN KWANA UKU CAKAL ZAKIGA KIN KOMA TAURARUWA MAI WALWALI. MUNAYIN TURARUKAN WUTA DA HUMRA DA KOLACCAR, KOWANNE KALA KIKE BUKATA AKWAI CIKIN FARASHI MAI SAUKI.*
*LOCATION KANO*
08062073990
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
Sosai Elhajj ya zage yaci abincin don ba karamin dadi yai masa ba, yana ci momma na masa hira har ya gama.
Tashi yai yana wanke hannun sa a sink din dake gefen palourn, a nutse yace "Sai da safe Momma". Bai Jira amsar taba ya wuce part dinsa.
Bin sa da wani mugun kallo tai tace "Dani kake magana daga kai har uban naka shege Dan iska kawai na kusa magananin Ka......"
Yana isa part dinsa yaji wata muguwar kasala ta lullube sa, lumshe idon sa yai kawai ya kwanta akan gado ba tare da yai addu'a ba don yama manta ana addu'ar bacci gaba daya...
**
Cikin tsananin duhu yake ko tafin hannun sa baya gani, daga gabansa rami ne wawakeke sai bayan Sama, shima ramin ne babba, tana tsakiya ana mutane biyu uku ne a gefensa kowa kokarin ganin ta tura sa cikin ramin yake, in wannan sun tura ya Kusa shiga sai wannan suma su tura suma, gaba daya yayi bakikikkirin sai mummunar dariya kawai ke tashi Mara dadin sauraro.
Daga can gefensa yaga Malam ne yake tsaye a gurin haske, yana tsaye hannun sa rike da carbi cikin daga murya Malam yake fadin "Ka tashi Muhammad, Ka tashi nace ma".
Amma ya kasa sai kokarin miko hannu yake, daga bayan Malam wani haske mai tsanani daya bayyana fiskokin mutanen da suke kokarin tura sa a ramukan nan, da sauri yaga hasken yana nufo sa yazo dai-dai gaban sa kawai hasken ya bace...
A razane ya tashi daga baccin yana murza idonsa cike da tsoro, duk ya hada gumi.
Kusan sati biyu Kenan yana irin wannan mafarkin, amma ya rasa ya zaiyi gashi ba Wanda zai samu ya fadawa dama Malam ne yake sharing irin wannan maganar dashi, toh shima kwana biyu baya zuwa gidan sa haka kurin yake Jin haushin Malam din.
So yake ya tashi yaje yayi sallah amma ya kasa kawai sai ya runtse idonsa yana tuno mafarkin da yai.
Sai da akai asuba sannan ya mike duk jikinsa yayi sanyi, ga wani zazzabi da yake ji yana kokarin rufe Shi.
Da kyar yai alwala yayi sallah a daki don baya jin zai iya fita masallaci, yana idar wa ya koma gado ya kwanta sai anan wani wahallalen bacci ya dauke sa.
***********
Gama aiki na kenan tun da duku dukun safe, a Palour na zauna ina mimmike kafafu na din baya na yadda yake amsa min.
Shigowa Mama tai tana sanye da doguwar riga sai sassanyan kamshi take, mikewa nai zaune nace "Mama ina kwana".
Ba yabo ba fallasa tace lafia qalau, ki shirya anjima in babanku zai fita tare zaku, yace "yau zai gabatar dake a gun MD din".
Zaro ido na nai nace "Mama yau zamu je company din fa kika ce".
A dake mama tace "ko baki ji ni bane sosai, ki tashi kiyi wanka ki shirya don yanxu zai fito kuma kin san sa baya son jira".
Mikewa nai na fita zuwa ban daki, wanke fuska da kafafuna kawai nai na fito, Mama tana zaune ko kallo na batai ba, daki na shiga na mulka mai a fuska ta da kafafuna, kwalli na nasa na dauko hijab dina na sallah Wanda Ya Hajara tai min, dark blue ne dogo har kasa, ya haska farar fata ta sosai.
Kallon kai nai a mirror nayi murmushi, ina tsaye ina gwada yadda zan yiwa MD magana Mama ta kwalo min Kira.
A guje na fito hannuna rike da katuwar jakata, ta Inna ce na dauke mata don yadda nake son jakar duk ta tsofe gaba burmemiya.
Ina fitowa Mama ta kalle ni tun daga Sama har kasa, har zatai magana sai kuma tai shiru kawai tana girgiza kan ta.
Hade rai tai sosai tace "kinji dai abinda na fada Miki, ki kula da kanki banda shiga abinda bai shafe kiba, banda Kula Maza ki rike mutuncin ki sosai".
Rau-rau nai da ido nace "Toh Mama kar ki samu damuwa, ba Wanda zan bari ya rike min hannu bare nayi ciki, kuma kinga ni ban fara al'ada ba balle ace koh".
Tsaki Mama tai tace "Allah ya shirye ki gaskia, wuce muje ya fito jiran ki yake".
Sum sum nabi bayan Mama muka fito, duk mutan gidan suna tsakar gida sai hada hada suke yara zasu tafi makaranta.
Ban kalle ko wacce a cikin su ba sai Baba na kalla nace "ina kwana Baba".
Yana duba wasu file a hannun sa yace "lafia qalau, kin shirya dai ko sosai".
Murmushi nai ina daga Kai nace "sosai ma, tsintsiyar ce dai nake tunanin ko na ari ta Mama" .
Ba shiri ya dago ya kalle ni, girgiza kan sa kawai yai yace "basai kin dauka ba da akwai komai a can ai".
Gyada kai nai, ina daga ma Mama hannu, Umma dake zaune a kofar dakin ta ta buga tsaki mai karfi har sai da kowa ya juya ya kalle ta.
Baba ne yace "lafiyar ki ke kuma kike bugawa mutane tsaki".
Hararar sa tai tace "haba Malam, kama ta yai gaskia kayi adalci akan wannan lamarin, taya zaka samo wa Dije aiki ita kadai bayan ga Hajjo a zaune a gida haba, Fure don Allah wannan adalci ne?".
Inna fure dake sosa kunnen ta da tsinken ashana tace "ina fa Maman Hajjo, ai ni shiyasa ban yi magana ba kar ace toh bakin ciki kake, amma maganar gaskia wannan ba adalci bane".
Kallon su kawai Baba yai kafin yace "ynxu ku baku ji kunya ba, nan fa a gaban ku Yarinyar nan tace tana son na nema Mata aikin ko Shara ne, amma sai kuka fara maganganu cewa Allah wadai ya'yanku suyi aikin Shara, toh ynxu kuma da ta samu shine ku ke hassada?".
Zumburo baki gaba Umma tai tace "Malam kadai duba gaskia".
A harzuke yace "baxan duba ba din, ke wallahi ko MD din da Kan sa yace in ina da wata yarinyar na kawo a bata aikin cewa zanyi banda ita munafukai kawai".
Kallona yai yace "wuce muje".
Wani murmushi nai ina gyada kai na bi bayansa.
A bayan machine dinsa na zauna ina rike da jakar sa da tawa, a hanyar ba Wanda yace wa kowa komai har muka isa company din.
Tunda muka shiga gabana yake faduwa, amma sai na share ban bada hankali na akan hakan ba, sai kara ware manyan idona nake ina kallon katon company din.
Parking machine dinsa yai a inda yake ajiye wa yace "sakko muje toh".
Bin bayansa nai sai wulla idona nake a companyn ina jinjina girma da kyaun sa.
Ciki muka shiga bansan lokacin dana lumshe ido na ba sbd sanyin AC, duk inda muka wuce sai gaisawa Baba yake da mutane yana gabatar dani a matsayin Yar sa wacce zata dinga gyara office dn MD.
Ni dai nawa murmushi ne kawai, lokacin da muka zo zamu hau elevator Baba hannu na ya rike ya kalle ni yace "ki nutsu nasan halin ki".
Gyada kai nai ina kankame hannun sa, a ciki ma sai wur ga ido nake kamar na sa ihu, na nutsu ne kawai sbd Baba.
A 6th floor muka tsaya wanda tun da muka shigo companyn banga inda ya Kai sa haduwa ba, palourn ne za'a ce wanda ke dauke da kujera set 1 da center table ba carpet dai ga Standing AC da kuma ta bango, sanyi ko ta ina.
A cikin gurin paloun da akwai kofa wacce nake tunanin Banda ki ne, daga gefen hagu kuma da ba komai a gun, glass ne ya mamaye bangon sai kofa a tsakiyar glass din ko ba'a fada ba nan ne office din MD din.
Daga karshen glass din bangaren hagun anan akai wa secretary din MD nasa gurin, dake dauke da kujera da table.
Gurin secretary din muka nufa, cikin fara'a ya mike yana fadin "Baba kai ne da kan Ka, ina kwana".
Murmushi Baba yai yace "lafia qalau Yasir ya aiki?".
Murmushi yai yace "Alhamdulillah Baba".
Kallona Baba yai da na shagala gurin kalle kalle yace "ba ki iya gaisuwa bane?".
Da sauri na dago na kalle sa ina turo baki nace "ina kwana".
Dariya yai yace "lafia qalau".
Harara ta Baba yai ya kalli Yasir yace "MD bai shigo ba".
Cikin girmamawa Yasir ya daga kai yace "bai shigo ba, ina ga sai anjima ko bayan Azahar".
Gyada kai Baba yai yace "Allah ya kaimu, dama yace zai bawa Dije aikin share masa office ne shi ne na kawo ta yau, amma in ba komai sai ta zauna anan ta jirasa in ba damuwa".
Dariya Yasir yai yace "bakm Baba, ta zauna in yazo sai na kira ka din".
Godiya Baba yai masa ya kalle ni yace "wuce muje, ki zauna akan kujerar can ki jira, banda fitina ki nutsu wallahi".
Turo baki nai nace "Haba Baba in kana fadar haka ai sai ayi tunanin ko bana Jin magana ne".
Girgiza kai Baba yai kawai ya wuce.
Zama nai akan kujerar bansan lokacin dana lumshe idona ba sbd laushin ta, murmushi nai ina kwanciya akan kujerar nace "ai ni ko dan nasha AC na kwanta akan wannan kujerar na dinga zuwa kullum ma wallahi".
Ina kwance ina shakar kamshi tun ina jin maganar Yasir da yake amsa waya har bacci ya dauke ni anan.....
*********
A hankali ya shiga bude idon sa ya suka masa nauyi, da kyar ya tashi yana kallon Agogo karfe 11 har da rabi ta kusa.
Da sauri ya sakko daga kan gadon yana mika, duk da kan sa dake masa ciwo kamar zai rabe amma haka ya daure ya shiga toilet yayi wanka.
Ya dan dade sannan ya fito yana tsane gashin kansa dake digar da ruwa.
Cikin kasala ya shirya cikin wata jallabiya coffe colour haka kurin yaji yau baya ra'ayin sa kaya mai nauyi, turare ya fesa sosai sannan ya dauki jakar sa ya fito kafar sa sanye da takalmi mai laushi kamar silifas.
Bai tsaya shiga cikin gidan ba kawai mota ya shiga security yaja suka nufi company, duk da yunwar da yake ji amma baya son tsayawa bata lokaci don cin abinci da akwai file din da xai yi signing.
San da suka shigo companyn da kyar ya fito daga motar, duk jikinsa kamar wanda aka yiwa dukan tsiya.
A hankali ya fito gabansa sai bugawa yake da karfi, lumshe idonsa yai a hankali yana tafiya duk Wanda ya gaishe sa daga masa kai kawai yake ya wuce har ya shiga elevatorn.
Bugawa zuciyar sa take da karfi har sai da ya dora hannun sa ya daura akan kirjin sa dai-dai saitin zuciyar sa, lokacin da elevatorn ya bude sai da ya rintse idonsa da karfi.
Tattaro dukkan nutsuwar sa yai ya shigo palourn Kan sa na wani irin sara wa, Jin jiri na dibar sa yasa shi Zama akan kujera da sauri.
A razane na mike zaune ina janye kafafuna jin an zauna a kansu, dago fuskata nai idona ya shiga cikin nasa a tare zukatan mu sukai wani irin bugawa da karfi.....
********
Ihuuu mai firgitar wa kasurgumin bokon yai da yasa ta saurin masawa gefe sbd yadda rumfar da suke tana girgiza kamar zata fado kansu, ga ihun masa da ya hargitsa dajinn...
Ya dau mintuna suna yi kafin ya dago ya kalle ta idonsa kamar wuta sbd tsabar jaa, da katuwar muryar sa yace "kin makaro wannan ranar nake jiye Miki kika tsaya wasa, ynxu sai abinda kIka gani kawai ta riga ta bayyana....."
A firgice tace "wace ta bayyana la'ananne?".
Daka Mata tsawa yai yana buga wata kwaryar dake gabansa, kallon ta yai cikin bacin rai yace kina kallo ko, ya bace bat baxan iya ganin sa ba matukar yana tare da wannan Yarinyar, aljanun dake jikinsa duk sun fita a dai-dai wannan lokacin sbd kusancin da ya wanzu a tsakanin su...
Gaba daya ta gama firgita, gumi duk ya jikata, banda rawa ba abinda jikin ta yake za ta sake magana ya daka Mata wata tsawa data sata mikewa ta kwasa a guje tana sakin fitsarii......
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Comments Nd share plz
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Free page 9
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.
Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.
09066728387
*BABY BEAUTY LOUNGE*
*INA YAN GAYUN SUKE MASU BUKATAR GYARAN JIKI, HENNA BLACK AND RED, PEDICURE AND MANICURE, MAKEUP, SALON KU GARZAYO ZUWA BABY BEAUTY LOUNGE DOMIN SAMUN DUKKAN WANNAN ABUBUWAN, HAKIKA GYARA SHINE MACE KUMA KO WACCE MACE YAR ADO DA KWALLIYA CE*
*INA MASU BUKATAR KOYAR MAKEUP DA SALON DUK MUNA YI A BABY BEAUTY LOUNGE CIKIN FARASHI MAI RAHUSA ZAKU SAME MU A TUDUN MALIKI TITIN ALASURE NO.995*
PHONE NUMBER 08183462148 OR 07058457638
*MUNA SIYAR DA MAGUNGUNAN MATA DANA MALLAKA DUK A BABY BEAUTY LOUNGE*
A razane na mike zaune ina janye kafafuna jin an zauna a kansu, dogo fuskata nai idona ya shiga cikin nasa, a tare zukatan mu sukai wani irin bugawa da karfi.
Kara waro ido na nai ina kallon wannan Ustaz din dake gabana, ni kai na nasan ina da kyau amma sai naga wannan ya ninka ni a kyau duk da ba farar fata ce dashi ba, babban abinda yaja hankali na gare sa na Kura masa ido shine duhun da na gani a kewaye a kansa, sosai na nutsu ina kallon kan nasa ganin duhun yana baya baya a hankali.
Shi kuwa Elhajj neman ciwon kan da yake damun sa yayi ya rasa, ga wani nutsuwa da ya saukar masa Wanda ya manta rabon da yaji irin ta.
Zuba ma yar mitsitsiyar yarinyar ido yai yana kallon ta, duk da yadda kyaun ta yake fisgar ta amma haka ya zuba mata ido yana mamakin wace wannan da har tazo ta zauna a Palourn da yake saukar bakin sa.
Ganin yadda yake kallona yasa na turo baki gaba, cikin kunkuni nace "haba Ya Ustaz taya zaka wani zuba min ido kana kallona badai kyau kallon haram".
Dan ware idonsa yai yana lumshe wa a hankali, a ransa yana mamakin maganar ta wai ya zuba mata ba kyau kallon haram, murmushi yake son yi amma sai ya daure, ita wannan mitsitsiyar Mai zai ji a gare ta da har take cewa bakyau kallon haram.
Ganin bai yi magana ba sai lumshe idon sa da yai yasa na mike daga kan kujerar da nake na koma wacce ke kallon sa.
Zuba masa ido nai ina kallon sa kawai, can nace Ya Ustaz baka magana wai, ko dai kurma ne?.
Bude idon sa yai ya kalle ta da idonsa da suka dan chanja colour, yatsina fuska yai Jin wani dan tsami tsami a Palourn yana tashi.
Kallon ta yai yaga ta zuba masa manyan idonta tana kallon sa, hade rai yai sosai a dake yace "Ke kin yi wanka yau?".
Zaro Ido Dije tai sai kuma tai saurin sa hannu ta dafe bakin ta, kallon sa tai tana mikewa tsaya, shinshina jikin ta ta fara ta kalle sa tace "haba dai don Allah Ya Ustaz, ba wani wari da nake wallahi ban yi wanka ba dai sai gobe gaskia kwana uku uku nake bana wanka sbd tattalin ruwa".
Zaro Ido yai da mamaki yace "what?".
Fari nayi da ido nace "yess, tattalin ruwa nake kaga shekaran jiya nai wanka don haka sai gobe zan yi kuma ai bana tsami fah".
Wani yamutsa fuskat yai a dakile yace "kazama ce keh Amma, mai ma kike yi anan".
Hannun nasa ta jikin hijab na rike kuguna a Tsiwace nace "lala-lala Ya Ustaz daka ta, wannan ai zagi ne taya zaka ce wai ni kazama ce, sannan maganar me nake yi anan toh shi MD din nice wacce zan dinga masa gyaran office, aiki ya bani Mai kyau atoh".
Da mamaki ya Kara ware idon sa akan ta yace "shi MD din ne zai baki aikin gyaran office bayan bakya wanka".
Hade rai nai nace "bafa nasan zagi gaskia Ya Ustaz haba, ai maganar zai bani ma bai taso ba don ya riga ya bani aikin nema, ynxu zaman da nake yi anan jiran sa nake yazo mu shiga ciki na gyara masa tsaf".
Ya bude baki zai magana muryar Baba ta karade paloun Yana sallama, lumshe idon sa yai yana gyara zaman sa sosai a Kan kujerar.
Cikin bashi girma Baba yace "barka da zuwa MD".
Kwalalo idanu waje nai a firgice nace "MD kuma Baba? Wannan dinne MD?".
Wani kallon Baba ya min yace "ko kin masa rashin kunya ne Dije".
Yarfe hannu na shiga yi ina fadin "ba abinda na masa Baba, ni fa Ka ganni a tsaye ma gaishe sa nake yi".
Bude idonsa yai ya kalle ta ta kasan ido yadda baxa ta gane kallon ta yake ba, dan girgiza kan sa yai a hankali a ransa yana fadin kila bata da lafia ne shiyasa ta cika suruta haka.
Baba daya lura MD din baya cikin mood din magana cikin nutsuwa yace "wannan itace yarinyar tawa Dije sunan ta, na kawo ta yau ne sai ta fara aikin tunda kace ko yaushe zata iya fara wa".
Idon sa a lumshe yace "bkm Baba, Yasir ya bude mata office din ta gyara kafin na shiga".
Kallona Baba yai yace maza bi bayan Yasir din sannan saura ki zauna kina shirme zamu hadu ne.
Turo baki mai ina fadin haba Baba don Allah.
Zaro min ido yai yace zaki wuce ko kuwa?.
Bin bayan Yasir din nai ina marairaice fuska kamar zan yi kuka, shidai Yasir bai ce komai ba sai nuna min office din ya shiga yi da kuma yadda ake gyara wa, har dakin dake cikin office din da toilet dinsa sai da ya nuna min yadda zan gyara sa.
Fita yai ya barni ina kalle kallen office din sbd haduwar sa, daga cikin office dn ana kallon duk abinda ke faruwa a wajen paloun da compound din company sai dai su basa gani.
Ganin zan bata wa kai na lokaci na shiga gyara wa a nutse don fa ni ba baya ba gurin aiki Kam, cikin kankanin lokacin na gyara ko ina, na wanke toilet din cikin bedroom na chanja masa bedsheet, air freshener na fesa ina korafin cewa zan dinga zuwa da turaren wutan Mama ina kunna masa ni dai kamshin freshner din bai min dadi ba.
Kayan dana share da mopping na fito da su na ajiya a inda na dauka a cikin palourn, komawa nai na zauna a kan kujera ina fadin "wayyooo ya'yan hanjina kuyi hakuri kunji, na kusa koma wa gida".
Bude idon sa yai ya kalleta Jin abinda take cewa, mike wa yai kawai a ransa yana fatan gyaran yaki masa yadda yake so ta yadda zai sallame ta ba tare da ya batawa Baba rai ba.
Yana shiga office din ya lumshe idonsa Jin wani kamshi mai sanyi daya ke tashi, bude idon sa yai yana kallon office din ko ina kal an gyara an goge, murmushi yai yana shigewa bedroom din office dn.
An gyara shima ya same sa sai kamshi yake yi ga bedsheet ta chanja masa, sai da ya gama kalle kallen sa sannan ya koma cikin office dn.
Zama yai yana duba files din dake kan table din jefi jefi kuma yakan dago ya kalle ta yadda ta kwanta a kan kujera ba abinda ya shafe ta.
**********
Duk ta rude ta jike sharkaf da gumi, hankalin ta a tashe tace "ynxu na kan dutse me ye abin yi".
Shiru dan tsamurmurin bokan yai yana Zane akan dutsen dake gaban sa, ya dade yana yi sannan ya dago ya kalle ta cikin muryar sa kamar ta mace yace "ban samu damar ganin ko wace ita ba, amma tabbas shigowar ta rayuwar sa abune da baxai mana kyau ba, don zata iya rusa Miki dukkan shirin da kika dau shekaru 30 kina yi".
Zaro Ido tai tace "duk Shirin da nake yi na kan dutse, sai da abu yazo gangara kuma a samu matsala".
Kara manne kananun idon sa yai yace "tabbas kuwa, ba karamin alkhairi bace Iya a rayuwar sa, mu kuma sharri cev ita a gun mu".
Share gumin fuskar ta tai tace "ynxu meye abin yi na kan dutse?".
Kallon ta yai yace "wannan Karan aikin da zan miki mai matukar hatsari ne, ban taba miki irin sa ba amma matukar xaki iya toh zaki mallake sa, ya kasance sai abinda kike so zai yi ba tare da kowa ya fahimta ba".
Cikin zakuwa tace "zan iya ai na kan dutse matukar akan biyan bukata tace ba abinda baxan iya ba".
Wani leda ya miko mata yar karama dake dauke da garin magani, cikin rawar jiki ta sa hannu ta karba.
Da siririyar muryar sa yace "wannan zaki je can gurin aikin nasa ki barbada masa akan kujerar da xai zauna, ki tabbatar ya zauna akan kujerar, ko wace ita in har ya zauna akan kujerar nan xai ji ya tsane ta kuma zai yi yadda zai yi ya nisanta kansa da ita".
Murmushi tai tace "wannan ai mai sauki ne na Kan dutse".
Ido ya zuba mata na yan dakiku kafin yace "abinda zaki aikata babban abune, zaki kwanta da shi yaron ku sadu a wannan saduwar muna bukatar maniyiin ki da nasa a hade da shi xan Miki karshen aikin ki, daga shi kin gama mallakat komai nasa".
Daskare wa tai a gun tun da taji ya ambaci saduwa, ita dawa zata sadu badai Elhajj ba yaron yayar ta wanda kuma ya kasance da a gare ta.
Ta bude baki zatai magana ya daga mata hannu, cikin hade rai yace "kije kiyu tunani, Amma ki sani wannan shine kawai mafitar ki ta karshe".
Mikewa tai zata fita yace "kar ki Manta ba ke kadai bace kike son ganin bayan sa, da akwai wadanda suke aiki a kansa fiye da Wanda ke kike yi a kansa a ynxu haka, sannan zan iya ce wa sun fi hadari da son mallakar dukiyar sa".
Shiru tai kawai yana goge gumin dake tsatsafo Mata, ita Kam har ynxu ta rasa su waye suke son ganin bayan Elhajj bayan ita, ta hanga ta hanga Amma bata samu damar gane ko su waye ba.
Cike da damuwa ta tari taxi ta nufi airport don komawa Kano, karya tayi wa Papa dama tace zata je gidan kawar ta sunyu gobara shine tazo Enugu don ganawa da na kan dutse..
*******
Zagaye palourn yake hannun sa a bayan sa gaba daya ransa in yayi duba ya baci, cikin bacin rai yace "haba haba Hajia wani irin cin mutunci ne wannan, Kamar ni ace xan jewa Yaya da wannan bukatar amma ya nuna min cewa baxai iya min ba".
Hajia Batulu itama ran nata a bace tace "Ai ba tun yau nake fada ma cewa Yaya Hassan bai dauke Ka matsayin kani ba amma kaki yarda, ina fatan dai ynxu Ka gane".
A zafafe yace "tabbas na fahimta ynxu kuwa Hajia don Yaya ya bani mamaki, 500m kawai nake nema fa ya bani na shigo da kayana amma ya hana, kuma kinsan tunda ya hana shima wancan tsinanan Dan nasa bazai bayar ba".
Cikin Jin haushi sosai tace "ai Alhaji baxai bayar ba wannan abin haushin da mai yayi kama, kai ka dogara da shi kana aiki a karkashin sa, dan kama ya dogara da dan sa haba mu kenan ba xamu taba samun ci gaba ba kenan sai dai mu Zama koma baya a gunsa".
Zama yai a gefen Hajia Batula yana huci yace "ynxu meye shawara?".
A kufule tace "shawara daya ce ai Ka yadda na nufi gurin malamai kawai a san yadda za'a yi wallahi, don wannan abun yayi yawa".
Shiru yai kamar baxai ce komai ba jikin sa yana sanyi wata zuciyar tana tuna masa cewa twin dinsa ne fa yake shirin Kai wa gun boka.
Ganin kamar baxai yadda ba yasa hajia Batula dinga ziga sa har sai da ya yadda, ya kuma mata transfer din kudi masu nauyi Wanda zata bawa bokan.
Salim da tunda suka fara magana yake tsaye a bakin kofa bai shigo ba sai da ya gama jin duk abinda suka ce.
A razane ya shigo palourn yana fadin "haba Mum plz kar kuyi haka mana, meye ribar ku ynxu sbd abin duniya zaku fada halaka".
Daga masa hannu Hajia Batula tai tace "kaga Salim dakata in kai zuciyar ka ta mutu baza Ka iya nema wa kan Ka yan ci ba toh kar Ka hana ni nema wa baban ka Wawa kawai Wanda bai san inda yake masa ciwo ba".
Kallon Alhaji Hussain yai zai yi magana shima ya daga masa hannu, dole yayi shiru kawai ya juya ya fita daga gidan zuwa nasa gidan ransa a bace.....
**********
Mikewa nai Jin ana kiran sallah, toilet din palourn na shiga nayi alwala, shinfida dan kwali na nayi a kasan tiles nai sallah.
Ina zaune ya fito daga elevator da alama shima masallacin yaje bayan sa Yasir ne dauke da ledoji manya, ina kallon su har suka shige cikin office dinsa.
Sai da sukai wajen 10 Minutes da shiga sannan Yasir ya fito, kallona yai yace MD "Yana Kira"
Da sauri na mike nace "badai laifi nai na a Ya Ustaz ba koh?".
Dariya ya kyalkyale da ita yace "wai MD kike cewa Ya Ustaz".
Tabe baki nai nace "toh kai baka ga yadda ya sha jallabiya bane irin ustazan islamiyya dinnan".
Murmushi yai yace "nidai jeki kar ki sa nayi laifi".
Tura kofar nai bakina dauke da sallama, Kan sa na akan computer din sa Yana dannawa bai dago ba har sai da ya gama abinda yake.
Ni kuwa idona na kan table dinsa ganin take away, roba biyu fried rice ce taji liver sai kamshi take, dayar robar kuma KFC ne a ciki manya manyan kaji, ga drinks da ruwa a kai sai wata robar da aka sa chips Nd plantain.
Wani yawu na hadiya ina kallon abincin cikina sai kukan yunwa yake.
Tun da ya dago yake kallon ta, magana yake mata akan sakon da zata karbo masa a reception amma yaga alama hankalin ta baya kansa.
Dukan table din yai da karfi yace keeeee.....
A razane na dago na kalle sa na tare da tunani komai ba na shagawabe fuska nace "Ya Ustazu Ka taimako min da kazar nan rabona da kaza naji shekara inaga, kuma gaskia ni bana wa cikina hakinci Rai na ya biya Allah".
Ware idon sa yake kawai yana kallon ta yana jinjina wa karfin halin ta........
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Comments Nd share plz
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Free page 10
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.
Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.
09066728387
*BABY BEAUTY LOUNGE*
*INA YAN GAYUN SUKE MASU BUKATAR GYARAN JIKI, HENNA BLACK AND RED, PEDICURE AND MANICURE, MAKEUP, SALON KU GARZAYO ZUWA BABY BEAUTY LOUNGE DOMIN SAMUN DUKKAN WANNAN ABUBUWAN, HAKIKA GYARA SHINE MACE KUMA KO WACCE MACE YAR ADO DA KWALLIYA CE*
*INA MASU BUKATAR KOYAR MAKEUP DA SALON DUK MUNA YI A BABY BEAUTY LOUNGE CIKIN FARASHI MAI RAHUSA ZAKU SAME MU A TUDUN MALIKI TITIN ALASURE NO.995*
PHONE NUMBER 08183462148 OR 07058457638
*MUNA SIYAR DA MAGUNGUNAN MATA DANA MALLAKA DUK A BABY BEAUTY LOUNGE*
Ware idon sa yake kawai yana kallon ta yana jinjina wa karfin halin ta.
Ganin yadda yake kallona yasa ni kara shagwabe fuska nace "plz Ya Ustazu nasan ustazai basu da rowa, kar Ka cemin kwadayayyiya ni bana kwadayi sha'awa kawai ta ban Ka taimako".
Dan kure ta yai da ido kafin yace "Ke baki tsoron na sa Miki wani abu a cikin abincin, baki sanni ba kawai kice na baki kaza, baki san ana tsafi da nama ba?".
Zaro ido nai sai kuma na kyalkyale da dariya, wani kallo na masa irin ni zaka yiwa wayo dinnan.
Lumshe idonsa yai ya bude yace "baki yadda ba koh?".
Turo karamin bakina nai gaba nace "ai nasan ustazai basu tsafi, kuma ni na yadda da kai ai nasan ba abinda zaka sa min".
Tsigar jikinsa ce ta tashi haka kurin bai san dalili ba amma sai ya samu kansa da jin dadin yadda ta nuna ta yadda da shi.
Tabe baki yai ya tura mata takeaway din fried rice din duka roba biyun da KFC din sai ruwa roba daya.
Kallon sa nai da murna nace "Ya Ustaz duka ni zan cinye su".
Fuska a hade yace "dauki ki fita plz, kin cika min kunne da surutu".
Yar gajeriyar dariya nai na dauki duka takeaway din nace "angode sosai, Allah ya saka da alkhairi ya raba Ka da iyayen ka lafia, Allah ya kare Ka daga sharrin masu sharri.. daga haka na fice daga office din ina murna sosai".
Tun da ta fara masa addu'a ya lumshe idonsa, yana amsawa a ran sa. Addu'ar daya rasa daga gun matar sa kenan, ko mai zai bata kuwa sai dai tace tnx shikenan.
Haka kurin yake jin wani yanayi a zuciyar sa dan gane da wannan Yarinyar, daga zuwan ta yau ta sashi yai magana sosai abinda bai taba faruwa da shi ba kenan ya tsaya Yana magana da wani.
Ina fitowa Yasir dake danne danne a system dinsa yace "Khadija abinci MD ya baki".
Kallon sa nai ina rike ledar da kyau nace "eh, ko bakin ciki kake min ne daga zuwana Ya Yasir?".
Dariya ya kyalkyale da ita yace "oh Khadija! Ba bakin cikin da nake Miki kawai dai ina tausayin kai na kinga da duk abinda MD yaci yana rage min amma ynxu ke xai dinga bawa na sani".
Gwalo na masa nace "ohoo dai kuma fa ba shine ya bani ba kaza na gani zubu zubu manya, yawuna ya tsinke shine nace ya taimako ya bani to kaga ai baxan cuci kai na ba".
Dariya kawai yake yace "ynxu dai Khadija je ki ci abincin kizo muyi hira anan, don gaskia ina son hira da ke kina sani nishadi".
Farr nai da idona nace "a nawa, kasan buhari ya hana aikin banxa".
Girgiza kai yake kawai yana dariya yace "haba kanwata, so nake fa kizo muna hira ina aikina, kinga lokacin da na gama sai na zaga da ke kiga ko ina a company din".
Murmushi nai nace "kuma haka ne bara nai sauri na dawo toh".
Cikin palourn naje na zauna, har na bude fried rice din Zan ci sai na tuna da Mama, shiru nai kawai cikina sai kukan yunwa yake amma bana Jin zan iya cin wannan cimar dadin ba tare da Mama ba.
Rufewa nai na dauko ledar kawai, gurin Yasir na dawo nace Ya Yasir ina zan ajiye wannan ledar, na fasa cin abincin sai anjima ynxu bana Jin yunwa.
Dan shiru yai yana tunani kafin yace gaskia ban san inda zaki sa ba Khadija, kinga nan gurin kowa yana iya zuwa sai dai office din MD shi kuma wannan baxai taba ma yiwu wa ba.
Ban bari ya sake magana ba kawai na nufi office din MD din, a hankali na bude na shiga na tare da nayi knocking ba.
Cikin fada fada naji yana fadin sa'an "kine ni Saudat, mai yasa kika rai na nine wai? Kodan kinga ina Shiru da duk abinda kike yi ne".
Daga dayan bangaren Saudat ta Kara marairaice wa tace "plz Dear kayi hakuri don Allah, har na shirya fah kawai sai aka gayyace mu bikin yar aminiyar Umman su Nabila ne fah dear baxan iya cewa baxan je ba".
Ran sa ya gama baci a harzuke yace "wato bani da muhimmancn da zaki iya kirana kice min kin tafi wani gari har Abuja daga lagos bayan kwanakin da kika kara akan Wanda na baki koh Sauda".
Kukan kissa ta sakar masa har da shessheka don tasan baya son kukan mace ko kadan.
Ai kuwa tayi nasara don shiru yai kawai yana sauraran ta ya daina fadan da yake, ganin taki daina kukan kawai ya kashe wayar sa ran sa a bace.
Sati daya tace zata yi sbd bikin kanwar aminiyar ta da za'ai a Lagos amma sai da ta kara kwana uku akai, ynxu kuma tana ce masa wai tana Abuja ana bikin yar aminiyar Umman Nabila din kuma sai tayi kwana har hudu.
Ni dai tun da na shigo naga yadda yake fada hankali a waya jikina yai sanyi, na takure a jikin kofa ina mar-mar da ido, a rai na fadi nake ashe ya iya fada haka.
Taba handle din kofar da ake yine yasa na matsa baya kadan aka shigo, Salim ne ya shigo yana rike da wasu takaddu.
Mai da kofar yai ya rufe sannan ya juyo cikin office din, idon mu ne ya hade da juna, a tare gaban mu yai wani irin bugawa da karfi...
Kallon sa nake kawai gabana yana faduwa haka kurin naji wani abu yana yawo a cikin kai na.
Shima a bangaren Salim din cikin bugawar kirjin da bai san dalili ba ya zuba mata ido yana hasaso irin kyaun ta, duk da tana cikin hijab amma hakan bai hana sa kissima irin yadda surar ta take ba, lokaci daya yaji sonta da kaunar ta sun mamaye zuciyar sa abinda bai taba ji ba kenan, yaji yana son mace tsakani da Allah haka....
Ni kam ganin kallon da yake min yayi yawa yasa ni turo baki, a shagwabe nace "badai kyau kallon haram toh".
Dariya yai yace "ni nake miki kallon haram din?".
Shiru nai kawai ina kauda kai na gefe haka kurin bai kwanta min a rai ba, kawai sai naji bana son sa.
Elhajj daya zuba musu ido yana kallonsu mai da idon sa yai ya lumshe ransa yana kara baci, duk ransa a jagule yake game da abinda Saudat ta masa.
Daga kafa nai a hankali duk a rude nake sbd yadda Salim ya ke bina da kallo, karasa wa nai gaban table dinsa nace "Ya Ustaz ga ledar abincin nawa na koshi na ynxu xan ci ba, don Allah zan iya ajiye wa a office dinka?".
Hade rai yai sosai yace "waye Ya Ustaz din wai?".
Turo baki nai nace "kai mana..."
Zuba mata ido yai kafin yace "me yasa kika rai na ni wai?".
Zaro idona nai nace "ni din kuma? Mai nayi maka fisabilliahi".
Kara hade ran sa yai yace "ki daina ce min ya Ustaz bana so, aiki kike min call me MD.."
Turo baki nai nace "toh Ya Ustaz...." Da sauri na sa hannu na kame baki na ina zaro ido nace "sorry MD".
Kada kai kawai yai yace "ajiye a gefen resting chair din can"
Sum sum na tafi na ajiye a gefen ta har da dan turawa yadda ba za'a gan ta ba sannan na wuce na fita daga dakin.
Kallon bayanta Salim yai yana sauke ajiyar zuciya, ran sa adan bace yadda suke magana da Elhajj ya karaso gurin Elhajj din.
Zama yai yana Mika masa hannu sukai musabaha, kafin Elhajj yace wani abu salim yace "wace wannan wai".
Tabe baki Elhajj yai yace "yarinyar Baba Auwal ce, shine ya kawo ta tana son aiki ne so zata dinga gyara min office".
Da mamaki Salim yace "but she's young bai kamata ta dinga irin wannan aikin ba".
Cikin ko in Kula yace "ita taga tana so ai koh, I don't care".
Shiru Salim yai yana son ya cewa Elhajj ya bashi ita ta dinga gyara masa office amma kuma bai san wani fassara Elhajj din zai masa ba dole yaja bakin sa yai shiru kawai suka shiga tattauna wa akan abinda ya kawo sa....
Ni kuwa ina fita gurin Yasir na nufa muka shiga Hira Yana aikin sa, da yake shima mai surutun ne cikin lokaci kan kani muka Saba sai hira muke yana bani labarin yan matan da yai.
Muna cikin hirar Salim ya fito daga office din, kallon ta yake yadda take dariya tare da Yasir nan da nan yaji ransa yayi mugun baci.
Cikin bacin rai ya karaso inda suke, kallon ta yai yace "mai kike yi anan?".
Kallon sa nai da mamaki nace "kamar ya? Hira muke yi mana nida Yaya Yasir".
Tsaki yai yace "tashi ki koma can ki zauna bana son ganin ki anan gurin".
Wani kallo na masa fuskata a hade nace "sannu MD".
Da mamaki ya zaro idon sa yace "Ke ni kike fadawa magana haka".
Nima ran nawa a bace nace "toh ai gani nai company din na MD ne kuma shi nake yi wa aiki, shi Mai yasa bai hanani magana da Ya Yasir din ba sai Kai".
Shiru yai kawai bai sake magana ba takaici kamar zai sashi fashewa da kuka, kawai ya juya ya fice daga palourn.
Yana fita naja tsaki ina fadin "aikin banxa kawai, wallahi anji kunya dai".
Yasir da ya sandare a tsaye yace "kin san waye shi kuwa kikai masa rashin kunya?'.
A fusace nace "ko waye shi in dai na MD bane ban damu ba".
"Tab toh in fada miki dan uwan sane kuma aminin sa sannan daga MD sai Shi a companyn nan tsaf zai sa a kore ki don ma shi mutumin kirki ne bashi da damuwa Sam ga fara'a, ban san Mai ya ke damun sa ba da har ya miki magana ma, Yasir ya fada yana Zama akan kujerar sa".
Tabe baki nai nace "oho koma dai meye ni bai min na wallahi, haka kurin naji bana son sa".
"To wallahi ki kiyaye don bashi da damuwa amma baya daukar raini"
Banza na masa har sai da ya gama aikin sa sannan muka fita tare ya shiga nuna min companyn ko ina in muka je sai na gabatar musu da kai na a matsayin Dije mai gyara office din MD.
Sai da aka shiga masallaci sallar la'asar sannan na koma floor din mu nayi tawa sallar, har wani jiri jiri nake ji sbd yunwa amma bana jin zan iya cin abincin.
Biscuit din da Yasir ya siyo ya bani shi naci nasha ruwan Despenser din dake palourn, sai karfe shida aka tashi.
Office din MD na shiga na dauki ledata ban gansa ba da alama Yana cikin dakin nan, ban kuma damu dana tsaya ba kawai na fito.
Sallama nai wa Yasir na sauka ina boye ledata a cikin katuwar jakata, a raina ina fadin yau ga ranar manyan jakunkuna.
Bayan machine din Baba na hau muna tafe ina basa labarin yadda yau din ta kasance min, sai Kara bani shawara yake.
Na kuma fada masa MD din ya bani abinci amma ban ci zan kai wa Mama muci tare.
Murmushi Baba yai yace "ban dani za'a ci Kenan Dije".
A kunyace nace "A'a Baba tare zamu ci ai shiyasa ma na fada maka, kaga sai Mama ta dibar na".
Dariya yai yace "A'a kuci abin ku na koshi ma ni, fatan ba rokar sa kikai ba dai koh?".
Tsifi tsifi nai da idanu a dake nace "ba rokar sa nai ba Baba, shine kawai ya bani".
Gyada kai Baba yai yace "Madallah don yana da kirki sosai nasan kika rokesa zai baki amma don Allah kar ki rokesan kar ya dauka kwadayayyiya ce keh".
Daga kai nai nace "toh Baba, Zan kiyaye".
A haka har muka karasa gida.........
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Comments Nd share plz
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Free page 11
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.
Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.
09066728387
*BABY BEAUTY LOUNGE*
*INA YAN GAYUN SUKE MASU BUKATAR GYARAN JIKI, HENNA BLACK AND RED, PEDICURE AND MANICURE, MAKEUP, SALON KU GARZAYO ZUWA BABY BEAUTY LOUNGE DOMIN SAMUN DUKKAN WANNAN ABUBUWAN, HAKIKA GYARA SHINE MACE KUMA KO WACCE MACE YAR ADO DA KWALLIYA CE*
*INA MASU BUKATAR KOYAR MAKEUP DA SALON DUK MUNA YI A BABY BEAUTY LOUNGE CIKIN FARASHI MAI RAHUSA ZAKU SAME MU A TUDUN MALIKI TITIN ALASURE NO.995*
PHONE NUMBER 08183462148 OR 07058457638
*MUNA SIYAR DA MAGUNGUNAN MATA DANA MALLAKA DUK A BABY BEAUTY LOUNGE*
Da sallama na shiga gida baba kuma ya tsaya shigar da Machine dinsa garejin makocin mu, su Umma suna zaune ita da Inna fure sai hajjo da ke gefen Umma tana yanke farce.
Dukan su ido suka zubo min suna kallona, ban tsaya ko gaishe da su ba na shige dakin mu da dan sauri ina fadin "Mamana Mamana mai share hawaye na..."
Murmushi Mama dake zaune tana gyara wake tai kawai yana gyada kai, da sallama na shigo dakin ina fadin "Mamana ni kadai".
Bata dago ta kalle ni ba hakan yasa na matsa jikinta kawai na shige jikinta na rungume ina sakin ajiyar zuciya.
Kasa hana ni kwanciya a jikin ta tai sai cigaba da gyara waken ta kawai tai, ganin ta min shiru batai magana ba na dago na kalle ta cike da shagwaba nace "Mama kina kallo fa na shigo baki min magana ba".
Ba tare data kalle ta ba tace "ke da kika shigo kin gaishe ni ne Dije?".
Turo baki nai ina dirza kafa a kasa cike da shagwaba nace "Mama ina wuni toh, kuma da dana shigo waka nake miki fah Mama ina wake ki kamata yai kina tafa hannu kina cewa lale lale Dijen gala ta mai gari ba auran talaka ba.."
Mama bata san lokacin da ta fashe da dariya ba tace "sannu Dije, Allah ya nuna min ranar da zaki yi hankali".
Turo baki nai ina cigaba da dirzar kafata a kasa sai kukan shagwaba nake da ba hawaye.
Ganin abin nawa bana kare bane Mama tace "zaki min Shiru ko sai na make ki anan kuwa".
Shiru nai ina janyo jakata fito da ledar nai na bude takeaway din ciki, a jiye wa nai a gaban Mama nace "Mama gashi kinga MD ne ya bani amma na kasa ci duk yunwar da nake ji nace tare zamu ci nida ke".
Mama da tunda Dije ta fito da abincin gabanta yake faduwa ganin lafiyayyan abinci ga kaji zuku-zuku.
Zuba wa Dije ido tai taga idonta na Kan abincin sai hadiyar yawu take, hade rai tai sosai tace "Khadija.."
Wani irin bugawa kirjina yai Jin sunan da Mama ta kira ni dashi Wanda ban taba jin ta kira ni da wannan sunan ba.
Ganin irin kallon da take min yasa ni saurin sunkuyar da kai na kasa gabana yana faduwa sosai.
Murya a kausashe Mama ta sake cewa "Khadija".
Kawai sai na fashe da kuka ina fadin "Mama don Allah kiyi hakuri baxan sake ba wallahi.."
Zuba min ido Mama tai gabanta Yana faduwa, cikin sanyin murya tace "waye ya baki wannan abincin?".
Kai na a kasa nace "MD ne ya bani Mama, mai companyn kuma shine nake yi wa gyaran office din".
Har ynxu nazartar ta Mama take, a nutse tace "ki fada min gaskia Dije, baki yai ko tambayar sa kikai".
Gaba daya tsoron Mama ya kamani jiki na har wani rawa yake sbd tsoro, hawaye na zuba a idona nace "Mama kar ki dake ni don Allah baxan sake ba wallahi".
Wani irin tsinkewa Zuciyar Mama take tsoron ta daya kar aje MD dinnan latsa Mata yarinya yai shine ya bata abinci, tabbas ta yadda da tarbiyya Dije amma dan yau ne fah.
Kara tartaro nutsuwa Mama tai tace "baxan dake kiba inhar baki yi abin dukan ba Dije, fada min yadda akai ya baki abincin nan".
Kai na a kasa na fadawa Mama dukkan abinda ya faru a office din, da kuma Yasir da muka sha hira da shi hadda Salim din da ya ke ta min ihu..
In banda bugawa ba abinda zuciyar Mama take, tabbas yar t ta shiga cikin jarrabawa ta sabuwar rayuwa, addu'ar ta kawai Allah ya tsare Mata ita a duk inda take.
Ajiyar zuciya ta sauke murya a sanyaye tace "Dije irin tarbiyyar da nai miki kenan?".
Kuka na sa kawai ina girgiza Mata kai jikina a sanyaye.
Girgiza kai tai tace "wannan ba tarbiyya ta bace Dije, ban miki tarbiyya don ki dinga rokon abu a hannun wani ba, kina kallo ko a cikin gidan nan bana yadda ki karbi abu sbd bana son ki tashi da kwadayi amma daga zuwan ki company yau har kin fara roko Dije".
Kuka na kara saki mai dan karfi duk na rude, so nake na matsa kusa da ita amma na kasa sbd tsoro, da kyar na bude baki nace "Mama don girman Allah kiyi hakuri kuskure ne wallahi Mama baxan sake ba, sha'awa kazar ta bani amma na tsane ta ma ynxu kwata kwata".
Murmushin takaici Mama tai tace "Dije kazar ce ta burge ki shine xaki karba, mai yasa baxa kiyi hakuri ba tunda kin san bamu da shi, irin wannan halin dashi samari suke amfani in sun gane yarinya Mai kwadayi ce suke cutar ta Dije, irin wannan dabi'ar ita Maza suke so suga ni Mata suna marmarin abin hannun su suku ma sai su fanshe a jikin ki".
Rintse ido na mai nadama na baibaye ni, tabbas sai ynxu ma nake Jin kunyar abin da nai, roko ba dabi'a ta bace kawai dai kazar ce data burgeni da kuma yunwar da nake ji.
Ganin yadda jikina yai sanyi yasa Mama cewa "toh shikenn kar ki sake kinji, yarinyar kirki ina alfahari da ke sbd nasan ko Mai kike yi kina yi ne sbd ni Amma don Allah ki sake kiyaye wa kinji.."
Daga mata kai nace nace "Ngd Mama insha Allah baxan sake ba Mama".
Murmushi tai tace "dauki abincn kici nasan yunwa kike ki".
Turo baki nai nace "Mama nidai baxan ci ba gaskia, haushin abincin nake ji akan sa kike fushi dani".
Murmushi Mama tai tace "ai ba fushi nake na Dije, kawai ban ji dadin yadda daga fara aiki kika soma watsi da tarbiyya taba ne".
Marairaice wa nai nace "ai baxan sake ba Mama".
"Allah yasa" ta fada tana mike wa ta shige daki...
Shiru nai kawai ina tunanin wautar da nayi na rokar abinci a gun MD ko wani irin kallo zai min ynxu oho ga karin haushi na yadda ya ce min wai ina wanka, gaskia ya kamata na fara wanka akai akai ko tsallaken kwana daya ne nayi na daina barin ina kwana uku ban yi wankan ba.
Duk yadda Mama tai tai naci abincin nan kasa ci nayi sai hakura tai kawai ta fita da kanta ta bawa almajirai abincin har robobin.
Kwanciya nai bayan na yi addu'ar kwanciya bacci, wayar mama ce a hannu na ina game din snake, game din nake amma ban san mai yasa ba hankali na gaba daya yana Kan MD.
Haka kurin nake Jin a jikina kamar yana cikin damuwa, kallo daya na masa naji tausayin sa kawai ya kamani.
Kallon agogo nai naga har 1 ina tunanin da ban san ko na meye na, mike wa nai na fita zuwa tsakar gida nayi alwala.
Dawowa nai hau Kan sallaya na fara sallah, kawai sai na samu kai na da yiwa MD addu'ar Allah ya yaye masa dukkan abinda yake damun sa, na dade sosai ina addu'ar kafin na mike na koma Kan gado gefen Mama na kwanta.......
********
Kwance yake akan gado ba abinda yake tunani sai yadda Dije take dariya tana hira da Yasir.
Lumshe idon sai yana Jin wani kaunar ta yana Kara ratsa jini da vein dinsa, ba abinda yake kara hangowa sai yadda take magana bakin ta yana motsi dan karamin bakin ta kawai yake hangowa.
Murmushi yai yana shafa saitin zuciyar sa bai taba jin haka ake soyyaba Ashe, matar sa auren saurayi da budurwa sukai kuma yana son ta a lokacin amma Jin yadda yake kaunar Dije sai yaji Ashe ma ita ba wani son ya yake ba.
Yana cikin wannan tunanin Mariya ta shigo cikin shigar bacci, tana da kyau sosai duk da kasancewar ta ba'ka, za tayi sa'a da Saudat shekara 30 amma tana da kyaun jiki
Tun da ta shigo ya zuba mata ido tana kallon ta, ji yake ina ma ace Dije ce ta shigo dakin sa ynxu, shifa baya ma Jin sha'awar matar tasa gaskia ynxu don shi Kam Dije tayi kane kane a zuciyar sa.
Tsaki yai kawai yana mikewa ya hau Kan gado.
Da mamaki Mariya ta kalle sa, cikin sanyin jiki ganin yadda yai mata tace "lafia Daddyn Junior, mai ya faru".
A hasale ya dago ya kalle ta yace "ni don Allah ki kyale ni, ki fita ma daga dakin bana son ganin ki gaba daya".
Da mamaki tace "kamar ya Daddyn Junior, taya zaka ce min na fita daga dakin Ka".
Mikewa yai yace "dallah malama wuce ki fita tun kafin na tsinka Miki Mari, haba nace bana son ganin fuskar ki dole ne?".
Tsaki taja ta juya ta fice tana cewa "Allah ya kyauta".
Yana kallon ta kamar zai bita ya mammake ta yace "aikin banxa kawai, mace gidahuma bata iya komai ba wai Daddyn Junior" ya fada yana kokayar maganar ta.
Cikin takaicin ya koma kan gadon Yana jin haushi, amma daya tuna da Dije sai ya lumshe ido yana fatan yai mafarkin ta......
*******
Zagaye makeken dakin ta take duk da sanyin AC dake tashi amma gumi take yi ko ta ina.
Ita taya ma zata fara wannan abin, ta nemin dan cikin ta, toh dan cikin ta mana haba, mahaifin sa take aure kuma babarsa yayar tace.
Goge gumi tai kawai yana yarfe hannu ta, gashi fa na Kan dutse ya ce Mata dole wannan ne matakin karshe akan wannan cikar burin ta da take so.
Ita da namiji ma ba sha'awar sa take ba, ita fa don dole take zuwa shinfidar Papa amma sam baya burge ta tana da matan ta tsala tsala har guda biyu(Wa'iya zubillah innanillaihi wa innanillaihir raji'un, Allah Ka tsare mana imanin mu Ka sa mufi karfin zuciyar mu).
Ita sam bata san ya zatai ba gashi bata da abokin shawara, ko aminiyar ta bata taba nuna mata cewa tana zuwa gun boka ba sbd a tunanin ta matukar Ka bari sirrin Ka ya fito daga cikin Ka, Ka fada wa wani toh ba shakka ya tashi daga sirri don dole wata ran sai ya bayyana, ko neman matan da take ba Wanda ya sani sai isu isu kungiyar su.
Ajiya zuciya ta sauke tana fadin dole na yadda da wannan abin, amma kafin nan sai na fara sa masa maganin nan tukun don bana son a samu matsala, amma kam wajibi ne ma na sadu da Elhajj in har hakan na nufin cikar burina..
Murmushi tai tana samun nutsuwa ta zauna akan kujera sai kuma maganar na kan dutse ya dawo mata akan cewa ba ita kadai bace take son ganin bayan Elhajj, da akwai masu yin shirin da yafi nata ma.
Tana mamakin ko su waye haka suke son ganin bayan sa kuma bayan ita, ya kamata ya dage sosai ta yi abinda na kan dutse ya umarta gudin kar wasu can suyi shirin su tana zaune su kwace komai.
Da haka ta dan samu nutsuwa ta kwanta akan gado tana sauke ajiyar zuciya.
*****"*
Washe gari da safe wanka nai na shirya a nutse har da turaren Mama na fesa, sai murna Mama take ganin yadda na nutsu nayi wanka cikin nutsuwa.
Kayan makaranta nasa na fita hannuna rike da Humaira autar mu yarinyar Inna fure, jini na ya hadu da nata sosai, matsalar kawai iya da take Hana ta min magana.
Tare muka je makarantar har aji na kai ta kafin Nima shiga.
Sai tsokana ta ake wai na fara aikin goge goge a wani company na Sama maid, amma ko a jikina ni ba Wanda ma na tsaya kulawa don kar na biye musu su bata min jiki, jina nake a Sama nayi wanka.
Sai karfe 3 na koma gida, a gurguje naci abinci na sa Kaya da hijab kudin motar da Baba ya bawa Mama ta bani na karba na fita.
Ban sha wahalar samun adaidai ta ba, shiga nai muka tafi.
A kofar companyn ya ajiye ni na biya sa kudin sa na shiga, tun daga bakin gate duk Wanda na gani sai mun gaisa in ya nuna bai gane niba na tsaya na masa bayanin nice Dije mai yiwa MD aiki.
Sai da na biya gurin Baba na gaishe sa sannan na wuce floor din MD.
Ina zuwa na samu Yasir a tsaye da alama fitowar sa kenan daga office din MD din.
Kallona yai yace idon ki Kenan Khadija, tun dazu nake zuba ido baki zo ba.
Dariya nai nace ina wuni Ya Yasir.
Fuskar sa dauke da murmushi yace lafia qalau Dijen Mama.
Murmushi nai nace Ka manta jiya na fada ma ina zuwa makaranta, ban dade da tashi ba na biyo, don ma nayi sauka asabar da lahadi kawai nake zuwa.
Daga kai ya yace haka fah, na manta shaf wallahi, ki shiga ki gaida MD toh.
Daga kai kawai nai na tura handle din kofar na shiga.
Idona ne ya sauka akan abinda yake ci, paper children ne daya ji Hadi a foil paper ga kifi lafiyayye shima a gefe, sai sakwara da miya.
Ban san lokacin dana hadiyi yawu ba ina fadin "daure daure Dije".
Dagowa yai ya kalle ta da mamakin abinda yaji tana fadaaa.......
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Comments Nd share plz
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Free page 12
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.
Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.
09066728387
*BABY BEAUTY LOUNGE*
*INA YAN GAYUN SUKE MASU BUKATAR GYARAN JIKI, HENNA BLACK AND RED, PEDICURE AND MANICURE, MAKEUP, SALON KU GARZAYO ZUWA BABY BEAUTY LOUNGE DOMIN SAMUN DUKKAN WANNAN ABUBUWAN, HAKIKA GYARA SHINE MACE KUMA KO WACCE MACE YAR ADO DA KWALLIYA CE*
*INA MASU BUKATAR KOYAR MAKEUP DA SALON DUK MUNA YI A BABY BEAUTY LOUNGE CIKIN FARASHI MAI RAHUSA ZAKU SAME MU A TUDUN MALIKI TITIN ALASURE NO.995*
PHONE NUMBER 08183462148 OR 07058457638
*MUNA SIYAR DA MAGUNGUNAN MATA DANA MALLAKA DUK A BABY BEAUTY LOUNGE*
Kallon ta kawai yake yaga yana kallon abincin take tana fadin daure daure Dije.
Girgiza kai yai a ransa yana fadin dama nace yarinyar nan bata da kai Sam.
Da kyar na tattaro nutsuwa ta duk da so take ta kwace nace "Ina wuni Ya Ustaz".
Ban za ya Mata don yau miskilancin yana kusa sosai.
Ganin ya min banxa na Kara bude baki nace "ina wuni Ya Ustazu".
Dago lumsassun idanun sa yai masu ruruta yan mata yace "waye Ya Ustaz din?".
Turo baki nai nace "kai mana".
Kankance ido yai yana mata kallon kasa kasa, samun kansa yai kawai da ce Mata "shekara ki nawa?".
Zaro ido nai sai kuma nayi saurin juyawa cike da kunya nace "saura 5 months na shiga 16".
Da mamaki sosai yake kallon ta ganin bai yadda ba yasa shi fadin "ban yadda ba".
Mai da kallona nai kansa nai rau-rau da ido nace "Allah ya Ustaz da gaske nake, na Kusa shiga 16".
Hararar ta yai yace "na dauka kin yi 20 ai".
Turo baki nai na shiga bubbuga kafafu a kasa cike da shagwaba.
Idanu kawai ya zuba Mata Yana kallon ikon Allah, ganin abin nata bana ka re bane yasa shi mikewa Yana shafa gemun sa dake kwance yace "kee! Lafia kike?".
A shagwabe na turo baki na gaba na makale kaina da kafada ta nace "ba kaine kace min na Kai 20 ba bayan har ynxu baby ce ni".
Kallon ta yai tun daga sama har kasa, kaikace ido yai yana mata wani irin kallo, shi dai kallon mace bai dame sa ba amma wannan Yarinyar ko da tana cikin hijab ya gane tana da kayan harka sosai.
Da sauri yayi Istigfari ya kawar da kansa daga kallon ta, baya bukatar bata answer don sam bai son ya cigaba da mgana da ita, wannan kallon da yai masa kadai nema yake ya taso masa da dukkan wani hakurin sa.
Abincin Kan table din ya kalla yace dauki kije ki ci.
Da sauri na kalli abincin ina hadiyar yawu sai dai tuno maganar Mama yasa ni a sanyaye nace baxan ci ba ngd.
Da mamaki ya kalle ta yace why?
Rau-rau nai da ido nace "Mama ta min fada sosai da na ce Mata rokar ka nai, har tana cemin irin haka ne samari suke amfani da damar in sunga yarinya na karbar abinsu Suma su fanshe a jikin ta, ni kuma ba haka nake ba wallahi".
Shiru nai ina goge hawayen daya zubo min na cigaba da fadin kuma ni sam bana kwadayi Allah, tsautsayi ne yasa ni rokar ka bani don kazar ta birgeni kuma ina jin yunwa amma baxan sake ba kayi hakuri.
Tun da ta fara magana yake kallon ta, a ransa yaji dadi sosai Ashe tana da tarbiyya kuma ya jinjina wa Mama sosai sbd a zamanin da muke ciki ba ko wacce uwa ce take tsaye akan yar taba har ma taji yadda take gudanar da wasu Abu nata.
(Ynxu da ace Mama bata bincikar Dije da watakila haka zata cigaba kawai komai ta gani ta nuna tana so kunga daga haka sai buri ya shiga zuciyar ta, kuma tabbas wannan zai bawa saurayi damar fara kai hannu jikin ta don ya latsa ta tunda tana karbar abin hannun sa).
Murmushi yai min Wanda ya kusa zautar dani wannan shine karo na farko da ya min murmushi tun haduwa ta dashi, tabbas murmushin ya dake ni bama yadda dimples dinsa suka lotsa sosai, nima sai na samu kaina da murmushin.
A hankali yace "ki godewa Allah Maman ki tana iya kokarin ta ganin ta baki tarbiyya, ki kula sosai kiji tsoron Allah".
Rau-rau nai da ido nace "insha Allah Ya Ustaz".
Hade rai yai yace waye "ya Ustaz din wai?".
Da sauri nasa hannu na rufe bakin ina cewa "afuwan".
iPad dinsa ya dauka ya fita daga office din gaba daya yana Jin wani iri a ransa, maganar sa da Dije ta tuno masa da tasa mahaifiyar, haka take itama tana gudun ya karbi abun wani ko yayi roko sbd kar ya tashi da matacciyar zuciya na komai sai dai yace a a bashi.
Murmushi yai yana fadin "Allah ya Miki rahama ya haskaka kabarin ki Ummana".
Ni kam da Naga ya fita daga wa nai na shiga gyaran office din ba algus, lokacin da nake wanke masa toilet kamar na cire kayana nai wanka, a rai na ina fadin da irin wannan toilet din ne damu a gida so 10 Zan dinga wanka kullum.
Bayan na gama jakata na bude na dauko turaren wutan dana kullo a leda, burner na kunna nasa turaren wutan nan da nan kamshi ya fara zagaye office din.
Murmushi nai ina sa hannu na akan kuguna, ina kallon office din ya min kyau sosai komai fess.
Turo kofar da akai ne yasa na juya ganin waye ya shigo, Yasir ne ya shigo hannun sa rike da file da alama ajiye wa zai yi.
Bin office din yai da kallo ya jinjina kai yace "lallai kanwata kin iya gyaran office har da turaren wuta".
Murmushi nai nace "eh mana, ai kasan shi turaren wuta yafi su air freshener din nan kama daki, shiyasa na dan dibo na Mama".
Dariya yai yace "lallai kuwa naga kokarin ki, MD nasan baxai yi saken da zaki kubuce masa ba don wannan gyaran ba na biyun ki".
Dariya muka sa a tare dai-dai lokacin kuma Salim da Elhajj suka shigo.
Kallon su kawai Salim yake kishi yana nukurkusar sa, fuska a hade ya kalli Yasir yace "mai kake yi anan?".
Da sauri ya sunkuyar da kansa kasa yace "File nazo ajiye wa Sir".
Tabe baki yai yace "ohk zaka iya fita".
Ko kallon su Elhajj bai yiba don basa gaban sa amma yayi karya in yace bai ji dadin yadda ya samu office din nasa fess ba duk da ba datti dama yai ba ga kuma kamshin da yake tashi.
Daga jiya zuwa yau ya fuskanci yarinyar tana da tsafta kawai dai matsalar kamar bata tsaftar jikin tane sai ta muhalli.
Kallona Salim yai fuskar sa dauke da murmushi yace "Khady ba gaisuwa".
Ba yabo ba fallasa nace "ina wuni Sir".
Murmushi yai sosai yace "lafia qalau Khady ya aikin, fatan dai baya miki yawa koh?".
Dago wa nai na kalle sa Naga ya zuba min ido yana kallona, turo baki gaba nai alamun ni an takura min na juya na kalli Elhajj da yake danne dannen sa a waya cikin kwanciyar hankali.
Kamar xan kuka nace "Ya Ustaz na gama Zan iya fita?".
Daga min kai yai ba tare da yai magana ba, shiyasa nima kawai na fita.
Ko da suka gama magana da Elhajj daya fito sai da ya tsaya ya kara min magana sannan ya tafi.
Bin sa da kallo nai na tabe baki kawai ina ma Yasir complain din nifa bana son wanna Salim din dai dariya yake min.
Tare da Baba muka koma, yauma sai da na bawa Mama labarin komai kuma bata min fada ba sai dai ta kara min nasiha akan na Kula sosai.
Sati na biyu da fara aikin nan na saba da mutanen office din sosai, sbd barkwanci na nida Yasir kuwa mun zama friends duk inda zai je ina raka sa.
Tsaka Nina da Ya Ustaz kuwa iya kaci gaisuwa da sa aiki nayi Ko na bari, a yan kwanakin nan ma na fahimci Yana cikin damuwa sosai.
Duk da ba fitowa yai ya fada min na amma na fahimta, ya rage yawan magana dama kuma can shi din ba mai magana bane amma ynxu abin yayi yawa, zan iya zuwa office har na dawo ko A baxai ce min ba duk sai na damu kuma.
Salim kuwa kusan ko yaushe Yana floor din mu, ko yace yazo min hira dana nuna masa bana so sai ya tsiri zuwa gun Elhajj sbd ya ganni.
Nidai na kawo Ido na zuba masa don ba abinda ya shafe ni da lamarin sa.
Yau sai karfe 4 na isa company din don na dan tsaya a makaranta sbd Exam din da zamu fara so muna revision.
Duk na gaji daga fara aikin nan bana samun lokacin kai na balle na je ziyawa gurin Inna, ban tsaya gaishe gaishe ba kamar yadda na saba gurin Baba kawai naje na gaishe sa na wuce floor dinmu.
Ban ga Yasir ba wata kila ko ya je wani gurin haka yasa na bude office din MD kawai na shiga.
Baya ciki amma sai kamshin sa da yake tashi kamar Yana zaune a ciki, murmushi nai ina jinjina son kamshi irin na wannan bawan Allah.
Gyara office din na shiga yi cike da nutsuwa, sai da na gama na kunna burner sannan na shiga dakin sa don gyarawa.
Na gama wanke toilet din ina cikin gyara masa gado Wanda kullum sai na gyara duk da bana ganin alamun ana kwanciya akai naji an bude office din an shigo.
Da sauri na karasa gyara gadon na zo lekawa nai ta jikin kofar Jin magana kasa kasa yana tashi, ban ga fuskar ko waye ba sbd ya juya min baya amma tabbas naga ya bude wata drawer dake office din da key yana yi yana juya don kar wani ya shigo.
Ban ga mai yake ba amma naga ya koma gurin computer din MD yasa wani abu kamar flash, bai 2 minutes ba ya cire yana gyara bakar rigar dake jikin sa mai hula.
Soke flash din yai a aljihun wandon sa ya juya zai fita, ban ga fuskar sa ba amma na lura da yadda yake sauri kafar sa ta hagu tana dan dingisawa wanda bana raba dayan biyu ko a dalilin saurin da yake ne kafar take dingishi ko kuma ciwo yaji a kafar.
Sai da Naga ya fita sannan nima na fito gabana yana faduwa sosai, a Palourn na zauna ina dafe kirjina.
Ni dai duk da karancin shekaruna amma nasan ko waye wannan tabbas wani mugun abu yake bin Ya Ustaz dashi, shiru nai ina buga tagumi don ban san mai zan yi ba duk jikina a sanyeye.
Ina zaune Yasir ya shigo hannun sa rike da file, kallon sa nai amma ban iya magana ba don jikina a sanyaye yake sosai.
Kallona yai ganin yadda nai shiru yasa shi Zama a gefen kujerar da nake yace "lafia kanwata ko baki jin dadi?".
Kallon sa nai a hankali na girgiza kai ba tare da nayi magana ba.
Duk sai ya bi ya rude yana tambaya ta ko wani abu ne yake damuna, ni dai shiru na masa kawai na rufe idona.
Shigowa yai yana tafiya cike da nutsuwar data zame masa jiki, kallon su yai yaga yadda Yasir yake ta tambayar ta ko wani abu ne yake damun ta.
Har zai wuce sai yaga rashin dacewar haka, ko ba komai a karkashin sa take aiki.
Gurin su ya nufa sai da ya tsaya a kanta sannan yace "lafia?".
Da sauri na dago ina kallon sa wani irin madarar tausayin sa tana kwaranya a zuciya ta.
Mike wa nai ina dan matsawa baya nace "Ina wuni Ya Ustaz".
Girgiza kai kawai yai yace "lafia, wani abun ne?".
Yasir da shima ya mike din yace "MD nima haka na ganta tun da na shigo".
Turo baki gaba nai a shagwabe nace "sbd kawai na saba surutu shiyasa don nayi shiru yau ake ganin kamar ban da lafia, gaskia ya kamata na daina surutu daga yau".
Tabe baki Elhajj yai yace "u're not serious".
Murguda bakina nai ina juyar da kai na gefe.
Da sauri ya bar gurin ganin murmushi na neman subuce masa, shi dai wannan Yarinyar tana basa mamaki sosai.
Yasir ma murmushi yai yace "amma kin bani tsoro gaskia, na dauka ko baki da lafia ne fah".
Dariya nai nace "haka kake Sona dama wai".
Fuskar sa dauke da Murmushi yace "ba dole naso kanwata ba, har Umma na fada mata cewa nayi kanwa a gurin aiki".
Dariya nai na bisa gurin table dinsa ina tambayar sa yaushe zai Kira min Umman mu gaisa.
Anan na zaune yana aiki ina kallon sa, daga fara zuwa na har na soma sanin wasu abubuwan a Kan computer da yadda ake sarrafa ta, don tunda na nuna wa Yasir sha'awa ta akan iya amfani da ita yake koya min kuma Alhamdulillah na fara fahimta.
Lokacin da aka tashi a kasa na samu Baba yana jirana, bayan machine dinsa na hau ina daga wa Yasir hannu muka wuce.
********
Alh Husain ya kalli Hajia Batula cikin jinjina kai yace "ina sauraran Hajia".
Gyara zama hajia Batula tai tace "na fadawa malamin duk abinda muke so, ba dai kudi keke so Yaya ya baka ba, sannan kuma in so samu ne ma duka dukiyar Ka ta Zama tasa".
Murmushi Alh Hussain yai yace "tabbas kuwa Hajia, ai ni kinga ko dukiyar sa bata Zama tawa ba ban damu ba, ni dai kawai ya bani kudin nan".
Murmushi itama tai tace "toh an gama, ya bani kwalli yace Ka saka a idon Ka, in zaka je gurin sa sannan Ka tabbatar cewa kun hada ido sannan Ka tambaye sa kudin, toh da a take a gun zai baka kuma baxai ce ka mayar masa ba".
Wata dariya Alh Hussain yai yace "Hajia Batula sarauniyar Mata, ynxu ma ai sai naje kawai koh ya kika ce?".
Da sauri tace "A'a ba ynxu ba dai koh, Ka bari sai zuwa gobe da daddare sai kaje kaga lokacin sawu sun dauke".
Daga kai yai yana Dan bata rai yace "gaskia amma ban ji dadi amma nifa a yau naso naji saukar kudin nan".
Dariya tai tana riko hannun sa tace "kwantar da hankalin ka shalelen Batula, kamar mun samu kudin nan mun gama.."
Nan suka shantake suna fadin yadda zasu samu kudaden nan Kota yaya ne....
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Comments Nd share plz
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Free page 13
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.
Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.
09066728387
*BABY BEAUTY LOUNGE*
*INA YAN GAYUN SUKE MASU BUKATAR GYARAN JIKI, HENNA BLACK AND RED, PEDICURE AND MANICURE, MAKEUP, SALON KU GARZAYO ZUWA BABY BEAUTY LOUNGE DOMIN SAMUN DUKKAN WANNAN ABUBUWAN, HAKIKA GYARA SHINE MACE KUMA KO WACCE MACE YAR ADO DA KWALLIYA CE*
*INA MASU BUKATAR KOYAR MAKEUP DA SALON DUK MUNA YI A BABY BEAUTY LOUNGE CIKIN FARASHI MAI RAHUSA ZAKU SAME MU A TUDUN MALIKI TITIN ALASURE NO.995*
PHONE NUMBER 08183462148 OR 07058457638
*MUNA SIYAR DA MAGUNGUNAN MATA DANA MALLAKA DUK A BABY BEAUTY LOUNGE*
A gajiye na shiga dakin mu, duk jikina a sanyaye ga yunwa da nake ji sbd ban ci abinci ba na tafi.
Kallona Mama tai tace "sannu, ai dama ynxu a gajiye zaki dinga dawowa ba dai kin na ce sai kinyi aikin nan ba".
Turo baki nai a shagwabe nace "Kayya Mama an kusa mana salary dai, saura 2 weeks ana mana salary zan siyo waya da zan dinga kallo a ciki, kema Mama zan chanja miki waya".
Dariya Mama tai tace "Allah ya shirye ki, ynxu ke a albashin nawa ne da har zaki siya min waya kema ki siya wa kanki".
Langwabe kai nai nace "Mama ai 25k ne fah, ya isa na siyo waya kema na siyo miki, sannan na siyo mana su Indomie mu dinga dafawa tun da muna da karamin risho a daki ko?".
Shiru kawai Mama tai tace "Allah ya tsare ki a duk inda kike ya miki jagora".
Washe baki nai na tashi na rungume ta nace "yauwa Mamana ta kai na".
Tashi nai na fita tsakar gida, ban hadu da kowa ba in banda Humaira dake Wasa, toilet na shiga nayi alwalar magriba da ake ta Kira.
Daki na shiga na tada sallah a gefen Mama, ina idar wa na janyo flask din da Mama take ajiye min abinci na in har banci ba.
Shinkafa da miya ce Amma miyar bako dadi sbd girkin Inna Fure ce, dama ita haka take duk ranar girkin ta sai hakuri kawai.
A haka na cinye tass a raina ina fadin ana min albashi zan siyo mana kayan miya da yawa muyi mu ajiye hadda kaza zan siyo mana.
Shiru mai ina tunanin Wanda na gani yau ya shigo office din MD, kamar na fadawa Mama sai kuma kawai na share na kwanta a Palour duk jikina a gajiye yake sauki na ma gode weekend.
Washe gari da safe bayan nayi sallah, wanka nai don ynxu kam ina wanka so daya a rana, sai dai in abin ya motsa sai na kiyi.
Shiryawa nai cikin doguwar rigar atampa, duk da roba ce amma ta min kyau sosai bama da ya kasance a shape ne dinkin, mayafi na dauka don bana ra'ayin sa Hijab din yau.
Fitowa nai daga daki ina fari da ido ni ala dole nayi kyau bayan ko powder ban shafa ba.
Kallona Mama tai fuska a hade tace "koma kije ki sako rigar mama ke kullum sai na Miki dole akan sa rigar mama, da girman ki".
Kamar zan yi kuka nace "Mama don Allah to na saka hijab ba sai na sa bra din ba takura min take wallahi".
Tsaki tai tace "in zaki saka toh in kuma baxa ki saba sai ki zauna ki fasa zuwa".
Haka na koma daki na sako bra din, don takaici ma sai kawai na dora hijab akan rigar.
Sallama nai wa Mama na fita, gidan Ya Hajara nake son zuwa in azahar tayi na tafi islamiyya daga nan sai na dawo gida, gobe kuma nake son zuwa gidan Inna.
********
Lumsassun idanun sa ya zuba mata yana kallon yadda take serving dinsa abinci cike da nutsuwar ta.
Dan murmushi yai mata, nutsuwar ta na daya daga cikin abin da yake kara masa kaunar ta a zuciya sa, shi dai baxai ce ga ranar daya soma son ta ba, amma yana kaunar ta sosai, ga tausayin ta da yake ji.
Itama tana lura da irin kallon da yake Mata sai tayi murmushi kawai tana Zama a gefen sa.
Tea din sa ya dauka ya soma sipping a hankali yana kara zuba masa lulu eyes dinsa.
Cike da kunya ta sa hannunta ta rufe fuskar ta tana fashe wa da dariya, shima murmushin yai yace "uhm lafia".
Wani kallo ta masa tace "kai zan tambaya ai irin wannan kallon haka kamar zaka cinye ni".
Cup din hannun sa ya cire daga bakin sa Yana kankance ido yace "ko muje na cinye ki din?".
Dan bude idon ta tai tace "lalala ba ruwana dear, gaskia ni dai ina da kunya".
Mike wa yai a hankali yace "kin sa na koshi ma, muje nayi breakfast din da ke kawai".
A guje ta nufi sama tana dariya tace "tab, ba ruwana daga dawowa ta zaka tara min gajiya".
Taku uku yai ya kamo ta, daga ta yai cak kamar ya dauki jaririya ya nufi saman da ita, sai zillo take tana dariya.
Dakin sa ya shiga da ita ya rufe kofa, soyayya ya shiga nuna mata mai tsayawa a rai, bai bar ta ba sai da ya tabbatar ya sauke mata duk wani nauyi dake marar sa sannan ya kyale ta.
Da kyar ya mike tana turo baki gaba, a shagwabe tace "gaskia dear mugunta ka min yau dinnan".
Wani murmushi yai yace "ni nace ki tafi ki bar ni uhm".
Kwal-kwal tai da ido tace "ai na baka hakuri baxan sake ba, wancan din ma don Umman Nabila din ce tace naje kuma ina jin kunyar nace mata a'a".
Tabe baki yai kawai ya nufi toilet a ransa yana tunanin ko sai yaushe Saudat zata dinga basa hakkin sa duk lokacin da ya bukata kamar ko wanne magidanci.
Shi gashi abin ma ba wani kosar da shi yake ba, kawai manage yake ga raki a gunta kamar me sam bata da juriya.
Yana wannan tunanin ya fito daure da towel, bai gan ta a dakin ba dama kuma yasan ba lallai ya same ta a ciki ba.
Shiryawa yai cikin manyan kaya as usual farare kar, taje sumar kansa yai yana kallon kansa a mirror.
Sai da ya gama shirin sa tsaf sannan ya fesa turare ya sauko kasa hannun sa rike da iPad dinsa yana duba wani design din tabarma.
A Palourn kasa ya samu Salim zaune yana kallo.
Hannu ya basa sukai musabaha sannan ya zauna, a kasalance yace "ya Junior da Mamansa".
Murmushi Salim yai yace "yana lafia qalau, rigima fa ya gama min wai sai ya biyo ni tunda gun ka Zan zo".
Dan kallon sa Elhajj yai yace "mai yasa baka zo dashi ba, nima na dade ban gan sa bafa".
Yar dariya Salim yai yace "baka so ganin sa bane Elhajj, when last kazo gidana kullum ni nake zuwa".
Shiru Elhajj yai yana murmushi yace "shine matsalar Ka?".
Hararar Wasa Salim yai masa yace "kwarai kuwa, tun da aka haifi junior fa ina jin sau daya kazo baka sake zuwa ba".
Bude ido Elhajj yai yace "kai Salim ban da karya ooo".
Fashewa da dariya Salim yai yana Kai ma Elhajj duka a kafada, shima sai ya saki murmushi Wanda ya bayyana hakoran sa sosai.
Tattauna wa suka shiga yi akan kayan da suka shigo da su, da yadda zasu sa musu farashi mai sauki yadda mai kudi da talaka kowa zai iya siya a companyn.
Sai bayan Azahar sannan Salim ya tafi, shima Elhajj din bai zauna mikewa yai ya fita don kasuwar singa yake son zuwa ya duba shagunan sa da yake siyar da kayan masarufi.
********
Da sallama na shiga gidan ina fadin "Ya Hajara gani nan Allah ya kawo ni yau sai na cika cikina da abinci yadda ya kamata, in da akwai dajjaja na yiwa Mama takeaway".
Jin shiru batai magana ba yasa na nufi Palourn, ja nai na tsaya a bakin kofar ganin Baban Aisha a zaune gefensa Ya Hajara ce sai Aishan a Kan cinyar sa.
Zaro manyan idona nai ina kama bakina nace "Abba(kamar yadda Aisha take ce masa) Ka ji abinda na fada dana shigo don Allah".
Dariya yake kawai, Ya Hajara kuwa sai harara take zuba min don takaici.
Marairaice wa nai nace "wasa nake yi fa Abba, na cika cikina a gida taf ba space har na tafi baxan ji yunwa ba, sannan da nace zan yiwa Mama takeaway din dajjaja toh karya nake, ko akwai dajjaja din baxan kai mata ba".
Katse dariyar sa yai yace "toh Dije ko kin kai wa Mama mai zan ce ai Mama Nima mahaifiya tace, itace fa ta haifa min habibty dita".
Janyo hijab nai na rufe fuska ina fadin "Abba wannan kalmar tayi tsauri Ka sassauta".
Dariya ya fashe da ita kawai Yana cewa don nace "Habibity Dije?".
Daga kai nai ina kara rufe fuska ta ni ala dole an fadi kalmar iskanci.
Mike wa yai yana kwantar da Aisha data fara bacci akan kujera, cikin murmushi yace "saki fuskar ki Dije ni kinga ma tafiya xan yi".
Sai a lokacin na cire hijab din dafa fuskata nace "amma dai a dinga sakaya wa don Allah Abba".
Girgiza kai yai ya kalli Ya Hajara yace "Habibity na tafi kinji, ki kula da kanki".
Kokarin mikewa take yai saurin zaunar da ita yana fadin "a'a yi xamanki ki huta ba sai kin yimin rakiya ba, Allah yayi miki Albarka ya sauke ki lafia".
Murmushi tai tana kashe murya tace "Ameen Habibi, Allah ya tsare ya bada sa'a".
Fita yai yana cemin in na koma gida na gaishe da Mama.
Ban iya basa amsa ba sai tagumi da nai ina kallon su, nifa a raina kallon yan iska nake musu, don yadda suke yiwa juna magana suna wani kashe Ido ai sai Yan iska.
Tsaki Ya Hajara tai tace "kedai zanga yaushe zaki yi hankali wallahi".
Ajiyar zuciya na sauke nace "ai baxan iya baki amsa ba , don kun tsotse min man kai tass, Ya Hajara dama haka kike lallai sai na fada wa Mama tabdijan".
Dakuwa tamin tace "Zan ci mutuncin ki wallahi Dije, shashasha kawai".
Da sauri na mike ina fadin "a'a basai kin zage ni ba Ya Hajara, bara na koma gidanmu daga zuwa sada zumunci sai zagi ya biyo baya lala-lala".
Tagumi tai tana kallona tace "ynxu sai ki koma gidan Dije?".
Cike da tabbatar wa nace "tabbas, yo mai zan xauna yi kina zagi na"
Kwantar da Murya tai tace "toh kinga yi hakuri, zauna Wasa nake miki haba yar kanwata".
Turo baki nai sannan na zauna, ina cewa "yau shinkafa da wake zan mana koh Ya Hajara".
Dariya tai tace "kamar kinsan dama jiya ya siyo min kayan salad, bani labarin gurin aikin naki mana".
Gyara zama nai na shiga bata labarin yadda office din suke da yadda MD yake mgana, har kokayar sa nake.
Cikin tsokana Ya Hajara tace "uhm su Dije wannan Ya Ustaz din kodai kodai".
Da mamaki nace "ban fashimta ba, kodai me Ya Hajara?".
Dariya tai tace "kodai kin fara son sa ne".
A razane na mike tsaye kawai sai na fashe da kuka ina yarfe hannu.
Itama mike war tai tace "lafia".
Kuka nake sosai ina fadin "Na shiga uku na ni Khadija Auwalu, taya xaki ce ina son Ya Ustaz wannan babban sa'bo ne kika fada, ya kusa haifa ta fah innanillaihi wa innanillaihir raji'un".
Kokarin danne dariyar ta Ya Hajara tai tace "shikenan yi hakuri tsokanar ki nake dama".
Da kyar nayi shiru amma maganar tana raina, duk sai naji ma raina ya baci in banda sabo taya za'a hada ni da Ya Ustaz.
Sai bayan Azahar na tafi islamiyya lokacin na cika cikina dam da shinkafa da wake.
Gab da magriba na dawo, ban samu Mama ba sai dai Inna fure ta cemin ta shiga makota dubiya.
Zama na nai a kofar dakin mu ina azkar din maraice cike da nutsuwa.
********
Shigowa yai paloun ba tare da yai sallama ba kamar yadda bokan ya fadawa Hajia Batula.
Papa dake zaune a kan kujera hannun sa rike da Hisnul Muslim yana karanta addu'oin maraice ya dago suka hada ido da Alh Hussain.
Abin da ya gani a idon sa ne yasa shi saurin dafe kansa Yana fadin *Hasbunallahu wani'imal wakil*
Murmushi Alh Hussain yai cike da kwarin gwiwa ya zauna yace "Yaya barka da yamma".
Murmushi Papa yai yace "barka kadai Hussain ya iyalan naka?".
"Alhamdulillah" Alh Hussain ya fada yana gyara zaman sa.
Shiru Papa ya masa ya cigaba da Azkar dinsa, bai saurare sa ba sai da ya gama ya ajiye sannan ya juyo ya kalle sa yace "ina jin Ka".
Da kyar Alhaji Hussain daya gama cika sbd share san da yai yace "dama akan 500m din da nake so ne shine nace bara nazo Ka bani yauu".
Kallon sa kawai Papa yake a ransa yana tunanin Anya Hussain kan sa daya kuwa.
Nutsuwar sa ya kara tattaro wa yace "tun tuni ai na fada ma baxa Ka samu wannan kudin a hannun ba koh, haba Husain Ka sake duba wannan abin da kake son yi, bafa lallai bane kudin Ka su dawo har da riba ba yawanci irin wannan asara kawai ake yi".
A fusace ya mike yana cewa "Yaya kawai in baxa Ka bani ba kace baxa Ka bayar ba, ba sai Ka tsaya kana min baki ba haba".
Murmushi Papa yai yana mikewa yace "baxan bayar ba Hussain". Daga haka ya fita zuwa masallaci.
Bin bayan sa da kallo Husain yake ji hake kamar yabi bayansa ya shake sa don haushi.
Fita kawai yai yaja motar sa zuwa gida a ransa yana fadin tabbas Hajia Batula sai nayi maganin ki wallahi tun da kudin dana baki a banxa Kenan, aiki bai yi ba.
Lokacin da ya isa gida ko tsayawa yin kwakkwaran parking bai yiba ya bude kofar ya fito a fusace.
Cikin gidan ya shiga amma bai same ta a Palourn ba sai ya nufi dakinta.
A zaune ya same ta akan kujera yana danna waya, fisge wayar yai cikin huci yace gurin wani dan iskan malami kika je, gashi kwallin ba aikin da yayi Yaya idona ya kalla yace baxai bani kudin ba wannan wani irin wulakanci ne.
Mikewa Hajia Batula tai tace ban fahimci zancen naka ba Alhaji.
Tsaki yai yace ke kinga Bana son iskancin banxa, duk gurin Wanda kika je ya baki wannan kwallin ki Koma ya dawo min da kudina, don na fasa sam bai san abinda yake ba.
Daga haka ya fice a dakin yana banko Mata kofa.
Bin bayansa da kallo tai tana yatsina fuska, dogon tsaki taja tace aikin Banxa aikin wofi, ai ni ynxu abinda nake so shine na hallaka Ka, ta haka ne kawai Zan mallaki asalin masoyi na Hassan abin kaunata, ba kai ba da nake zaman hakuri da Kai............
Tooofaaaaaa😱😱😱😱😱
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Comments Nd share plz
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Free page 14
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.
Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.
09066728387
*BABY BEAUTY LOUNGE*
*INA YAN GAYUN SUKE MASU BUKATAR GYARAN JIKI, HENNA BLACK AND RED, PEDICURE AND MANICURE, MAKEUP, SALON KU GARZAYO ZUWA BABY BEAUTY LOUNGE DOMIN SAMUN DUKKAN WANNAN ABUBUWAN, HAKIKA GYARA SHINE MACE KUMA KO WACCE MACE YAR ADO DA KWALLIYA CE*
*INA MASU BUKATAR KOYAR MAKEUP DA SALON DUK MUNA YI A BABY BEAUTY LOUNGE CIKIN FARASHI MAI RAHUSA ZAKU SAME MU A TUDUN MALIKI TITIN ALASURE NO.995*
PHONE NUMBER 08183462148 OR 07058457638
*MUNA SIYAR DA MAGUNGUNAN MATA DANA MALLAKA DUK A BABY BEAUTY LOUNGE*
Washe gari kam ban yi wanka ba, don da kiwar tashi nai wanka na tashi.
Shiryawa kawai nai cikin riga da zani, sai dogon hijab dana sa, ban bari Mama ta gane ban yi wanka ba don nayi dakale a bandaki.
Sallama nai Mata na fito hannu na dauke da ledar da Mama ta bani na kai ma Inna, tafiya nake a kafa cikin nutsuwa ina tunanin yadda zan gano Wanda ya shigo office din Ya Ustaz shekaran jiya, kawai haka nake ji kamar cutar sa ake son ayi.
Na hau titi ina tafiya kawai naji an watso min ruwan gefen titi daya taru, wani irin birki naja na tsaya ina kallon Jikina da ya baci gaba daya da ruwan har Kan fuskata.
Daga ido na nai daya soma kankance sbd bacin rai na kalli tsaleliyar motar da take dawowa baya, sunkuyawa nai na dauki dutse a hannu na na nufi gurin motar data dawo ta tsaya.
Duka window din gaban motar na fara yi da karfi ina fadin fito, fito wallahi baxan yadda da wannan cin mutuncin ba.
Baya na matsa ganin an bude kofar an fito, kankance ido na sake yi ina kallon sa, kamar dai na taba ganin sa amma na rasa a ina ne.
Tabe baki nai nace "sannu, meye fisabilliahi zaka watsa min kwatamin titi har fuskata, sbd Ka ganni yar 'kan'kanuwa shine zaka min wannan cin kashin, to tsaya kaji bar gani na haka shekaru na 30 kawai dai kyaun jiki ne da Allah ya min".
Dariya yake son yi amma yasan matukar yayi dole a samu damuwa, shiyasa ya daure yace "haba Malama Khadija kiyi hakuri bamu sani bane, kin ga ma bani nake driving din ba".
Baki na kama nace "lala-lala wato ashe da mai yankan kai nake tare, taya Ka san sunana daga gani na, na shiga uku ni Dije".
Ynxu kam sai da ya saki dariyar sa son ransa sannan yace "baki gane ni ba wai, Nura ne fah security din MD".
Zare ido nai nace "sai kace min Nura ne mai daurarriyar fuska, toh ba abinda ya shafe ni dole sai kun bani hakuri akan wannan wulakancin da kuka yimin, meye zaku watsa min ruwa a fuska da jiki gashi duk kun bata kayana".
Numfashi na sauke na cigaba da cewa "ko dan kace min security din Ya Ustaz ne Kai kana tunanin zan kyale Ka, lala-lala dole sai kun bani hakuri".
Rage murya ta nai nace "kai Malam Nura ko shi kansa ya Ustaz din ne dole ya bani Hakuri".
Ido ya zaro yace "MD din da Kan sa Khadija?".
Wani lumshe ido nai cike da Jin dadi nace MD zai bani hakuri nace "tabbas, ko ance ma ni ina Jin tsoron sa ne".
Zai yi magana wanda ke zaune a driver sit ya bude motar ya fito, hararar sa nai ina kau da kai na gefe.
Shi kuwa bai ko kalle ni ba sai Nura daya kalla yace "Oga na magana fah".
Daga masa kai Nura yai ya matsa ta gefen back sit, window din aka dan zuge kadan yai masa sannan ya maida window din ya rufe.
Dawowa guri na yai yace "Oga yace ki shiga mu kai ki inda zaki je".
Idanu na bude sosai ina dafe kirji nace "wa, ni Dije tabdijan ai ba abinda zai sani na shiga cikin wannan tsaleliyar motar haka kurin".
Sassauta murya yai yace "don Allah ki shiga Malama Khadija, kinga ba abu bane mai dadi ace kina tafiya a haka duk hijab dinki ya baci".
Girgiza kai nai nace "ngd amma an hanani shiga motar wasu, in Mama ko Baba suka ji labari sai sun dake ni".
Langwabe kai yai yace "ki shiga kinji, ai ko baban in yaji Oga ne baxai fada ba".
Hannu masa na rike kugu nace "Mama fah, kai kasan Mama kuwa tace min in mace na shiga motar Maza cikin shege suke mata ta haihu, ni baxan shiga ba gaskia haka kurin ayi min ciki".
Kama baki yai yana kallon ta Ashe dai duk kaudin baki ne amma bata san komai ba.
Murmushi yai yace "Oga ne fah Amma baki yadda da shi ba?".
Kau da kai na gefe nai nace "ban yadda dashi ba Sam, don Mama ta cemin ko waye in har ba Baba bane ko Dan gidan mu kar na shiga motar sa in yace na shiga, ba ruwana".
Gurin Mirrow din ya Dan sunkuya ya kwankwasa, sauke glass din akai yai magana aka rufe.
Dawowa ya kara yi gurin zai yi magana, Aka bude kofar motar ya fito cikin nutsuwa.
Lumshe idona nai jin lafiyayyan kamshin turaren da nasan shi kadai yake amfani dashi ya cika gurin.
Da sauri na daga kai na na kalle sa, yana sanye da manyan kaya light blue, yayi kyau sosai Kan sa sanye da hula wacce ta dace da dinkin rigar tasa.
Gabana ne yake faduwa ganin yadda yake takowa gurin da nake tsaye.
Shi kuwa bai tsaya ba sai da yaje daf da ita sannan ya tsaya, zuba Mata lulu eyes dinsa yai kafin a hankali kamar mai jin nauyin bakin sa ya bude yace wuce ki shiga mota.
Shagwabe fuska nai ina mar-mar da ido na, kafin nace nidai gaskia bana so na shiga ya Ustaz, Mama tace ciki ake yiwa mutum.
Kara zuba mata narkakkun idon sa yai yana jin wani abu kamar magnet yana jan sa zuwa gare ta, haka kurin tunda yaga itace ya ga baxai iya tafiya ya kyale ta akan titi haka ba duk jikinta a jike don hijab din sai kwanciya yake a jikanta, itace take dabarar dan daga sa ta ciki yadda baxai dinga manne mata ba.
Ajiyar zuciya ya sauke yace "ynxu nine xan miki cikin *Deejah*"
Lumshe ido nai nace "wayyooo Ya Ustaz don Allah kara fadar sunan, wallahi kafi ko iya fada kaji kuwa wai Deejah".
Girgiza Kan sa yai yana da yakinin yarinyar nan Kan ta yana motsi, ganin sassauci baxai sa ta shiga taitayin ta ba yasa ya bude idonsa yana hade rai yace zaki shiga ko sai na tura ki da karfi.
Turo baki nai kawai na shiga bubbuga kafafu a kasa cike da tabara.
Zaro ido yai ganin yadda abubuwan arzikin ta suke wani irin jijjiga wanda sai da ya sa yaji wani ya ratsa tunda ga kan babban yatsar kafar sa har zuwa kansa, da sauri ya juya ya kalli Nura ganin shima kallon ta yake yasa ta daka masa tsawar cewa ya shige mota.
Kumshe dariya Nura yai yana shiga motar a ransa yana fadin kar dai Oga son Khadija yake, shidai kulawar da yaga yana bata tayi yawa, ga kuma kishin ta daya hango a cikin idanun sa.
Kallon sa David yai yace "wai mai Oga yake ce wancan banxar yarinyar ne?".
Da mamaki Nura ya kalle sa yace 'kamar ya banza, Khadija din kake cewa banxa".
A fusace yace "tabbas kuwa, in na banxa ba wace ita taya zata tsaya tana bata mana lokaci, kuma wai har Oga ya fita da kansa yana mata magana".
Tsaki Nura yai yana juyar da fuskar sa yace "ni Kam ban ga abinda Khadija tai ma da nake hango tsanar ta karara akan idanun Kaba".
Shima tsakin yaja yace "oho dai ni kawai bata yimin ba, ko dole sai tayi min ne..."
Elhajj kuwa dauriya ya nemo ta ganin tana neman subuce masa yace "wai meye haka, baxa ki dai na ba bana son shashanci fah".
Turo baki gaba nai nace "toh kayi hakuri".
Tsaki yai yace "wuce muje".
Har na bude baki na yace "shige nace".
Dole nayi shiru na bude motar inda ya fito na shiga, shima zagayawa yai ta dayan bangaren ya shiga.
Juyowa Nura yai ya kalle ni yace "Malama Khadija gurin Oga ne nan fah".
Turo baki gaba nai nace "toh anan zan zauna, ai shi ne yace min na shiga motar sa".
Sai bude kofofin hanci na nake ina shakar kamshin dake tashi a motar, ga sanyin AC daya sa naji wani bacci yana neman dauka ta.
Nuna musu hanyar nake har muka iso kofar gidan Inna.
Bude kofar xanyi ina cewa "nagode sosai Ya Ustaz".
Ba tare daya kalle ni ba yace "daka ta".
Kallon sa nai da mamakin wai na daka ta, ban yi magana ba dai sai gyaran murya da yayi.
David da Nura ne suka bude kofar suka fita.
Dan gaba David yai ya fito da wayar sa ya danna wata number.
Ringing daya aka dauka, a fusace aka ce "wani irin iskanci ne haka David, ina ta jiran inji aiki ya kammala amma sai cewa ake wai har ynxu baku karaso ba".
Shima David din da takaici ya cikasa yace "sorry Sir, wata shegiar yarinya ce wacce take masa aiki a office ce ta tsayar damu, watsa mata ruwa nai ban sani ba shine Ogan da kansa ya sa fa shiga mota ynxu dai mun kawo ta inda zata je, kuma nasan kafin mu tafi lokaci ya kure, I'm sorry sir".
Wani irin tsaki yaja a fusace, tunda aka ce masa Elhajj ya tafi daurin aure wudil ya tanadi yan ta'adda da zasu tare masa shi a hanya baya son su kashe sa don ba ynxu yake da niyyar kashe sa ba kawai dai so yake a nakasta shi amma gashi plan din bai yiwu ba.
Tsaki ya kara ja dole ya kirawo mutunen yace mutumin baxai samu damar zuwa ba, suyi hakuri zai turo musu ragowar kudin su.
***
Ba tare daya kalle ta yace "mai yasa baki son yin wanka ne, kazama ce ke koh".
Gaba ki daya sai naji na muzanta, amma da yake na iya takun hannu na dora aka na fashe da kuka.
Dan kallon ta yai sai ya girgiza kansa shifa bashi da tantama ba ita kadai bace.
Ganin baxai yi magana ba cikin kuka nace "Ya Ustaz wallahi tunda kamin magana kullum sai nayi wanka sai dai in abun ya motsa sai naki wankan, amma ko jiya nayi yaune kawai nace baxan yiba gaskia sai gobe".
Kallon ta yai sosai yace "meyasa baki son yin wanka kullum toh?".
Turo baki nai nace "ai ruwan ne wata ran sanyi yake min sosai, kuma in nace zan Dora akan murhu in har ba girkin mu bane Inna fure ko Umma hana wa suke suke zan karar musu da icen girki".
Lumshe idonsa yai yace "waye su?".
Ba tare dana kalle sa ba nace "kishiyoyin Mama ne".
Tabe baki yai yace "in bakya yin wanka ba Wanda zai taba cewa yana sonki ko bakya son kiyi aure ne?".
Janyo hijab dina nai na rufe fuskata a kunyace nace "ni ai ba aure xanyi ynxu ba sai na yi karatu sosai na tara kudi na siya wa Mama katon gida sannan na fara tunanin auren, amma ya Ustaz ka sani Jin kunya wai aure in wani yaji ai sai yace na lalace na fara tunanin aure yar karama dani".
Murmushi kawai yai bai san mai yasa in yana tare da ita yake jin wata nutsuwa tana saukar masa, ga shi shidai yasan ba mai yawan surutu bane amma yarinyar nan tsaf take sashi magana har yazo yana mamakin Kan sa.
Sake duban ta yai yaga sai sunne fuska tace ita fa bata yadda ba kunya take ji.
Murmushi ne ya kara subuce masa a hankali yace "je ki toh, daurin aure Zan je amma kin sa na makara".
Turo karamin bakina nai cike da shagwaba nace "ai ba ni nace ku tsaya bafa Ya Ustaz".
Girgiza kai kawai yai yana lumshe idonsa, ganin haka yasa na bude motar na fita a raina sai mita nake don ban fa gaji da Shan AC ba.
Sai da na isa kofar gidan Inna sannan na juyo idanu na suka fada cikin na David, wani irin murmushi na sakar masa wanda yasa shi jin wani masifaffan tsoro yana dirar masa a zuciya lokaci daya.
Gyada kai na nayi na shige gidan Inna bakina dauke da sallama.........
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Comments Nd share plz
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Last Free page
15
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
*Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.*
*Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.*
09066728387
HOME OF SUPPLEMENT AND KAYAN MATA MMN MUJAHEED
Y'AR UWA WANI TANADI KIKA KAYIWA SANYI SANYI YAZO SAIDA GYARAN JIKI GYARAN FATA DA GYARAN KASA WANNA YANA YI SA MUKE CIKI INFECTION YAFI DAMUWA MATA TSUHUN INFECTION DA SABO DUK GA SANYI SUNA TASHI YANA DA KYAU KIKULA DA JIKIN KI Y'AR UWA KIKULA DA JIKIN KI RINKA KIYAYE KA'IDA SANYI DA KA'IDA KAMUWA DASHI SANNA KIRINKA SHAN MAGANIN DA ZAI MIKI WANKE MIKI SANYI DA DATTIN MARA LOKACI ZUWA LOKACI
MUNA HADI KALA KALA NA GYARAN JIKI
BANI BADA MAGANI SAI NAJI INDA MATSALA KI TAKE IN MAGANIN SANYI KK BUKATA SAI AHADA MIKI
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA INFECTION
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA RASHIN NIIMA
WATA TUSAR GABA TAKE FAMA DASHI NA SANYI
WATA TUSAR GABAN DA TAKE FAMA DASHI NA BUDEWA GABA NE
WATA MATSALA TA TA ASIBITI CE IN MATSALA BATA WABACE ZAN BADA SHAWARA AJE AGA LIKITA
WATA MATSALA SIHIRICE DUK AIKIN DA NISAN BANAWA BANE BANSA HANNU NA DASHI
KIYI BAYANI ABAKI DAI2 DA MATSALA KI
INA MASU FUSKANTA MATSALA WURIN MIJI
WASU MIJI NA MUSU WALAKANCI KIN KASA GANE MATSALA INDA TAKE
MUNA HADI KALA KALA IYA KUDINKA ITA SHAGALINKA
MUNA DA MAYUKKAN SUPPLEMENT MASU FIDDA HASKEN FATARKI KIFITU KIYI FRESH KIYI KYAU AKWAI NASHA DANA SHAFAWA
AKWAI MASU SA HASKE
AKWAI MASU GYARAN JIKI DA NIIMA DA MATSI
MUNA DA MAN GYARAN GASHI YANA SA TSAWON GASHI DA BAKIN GASHI YANA KARA YAWAN GASHI DUK WADDA TASSAN CHEBE ORIGINAL TASAN HAR MAGANIN DAN DRUFF YANA YI MUNA SAIDA SET OIL NA KARKAR DA CHEBE POWDER DA STEAMING CREAM DA BUTTER DA SHAMPOO
KADAN DAGA PRICE DIN KAYAN MU
KAZA AKWAI TA 5K, 4K,
DAHUWA KIFI 2K
TSIME TABAJE 3K GURA 500
JAN TSIME 3500 GURA 600
GUMBA MADARA 4K
TA AYA DA DABINU 2500
TA SHINKAFA 2K
TA HATSI 1800
ZUMA BATA GINDIN KISHIYA GA WADDA KISHIYA KE MATA FANKAMA TA HANATA RAWAR HANTSI 3K BABBA MEDIUM 2500 KARAMA 800 MUNYI HAR TA IRE IRENMU 500
ZUMA KIBA 2K
GARURUKA IRIN SU
GARIN DAN SATI 1
EMERGENCY
BABANBADE
TUKUDI
SHAKAMATSE
RUBA DUK 500
MAN AYYU KWALBA KARAMA 300 BABBA 700
KADA AL'AJABI 500
SAURAN BAYANI SAI MUN HADU GA ME BUKATA
MUNA KEBBI & SOKOTO MUNA AIKAWA KU INA 08066726866 MMN MUJAHEED KAYAN MATA AND SUPPLEMENT
BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM.
Inna da Yusra dake zaune a tsakar gidan suka amsa min a tare.
Karasa shigowa nai ina cire hijab din jikina.
Kallona Yusrah tai tace "lafia naga duk kayan ki sun baci da ruwa?"
"Hmmm wata mota ce ta watsa min ruwan titi wallahi, dole dai sai nayi wankan da banyi niyya ba, dauko min kayan ki kinji don Allah in nayi wankan nasa" na fada ina jan ruwa a rijiya.
Dariya Yusrah tai tace "kayan waye zai shige ki, badai nawa b koh ko kin manta wadannan abubuwan da suke jikin kine kamar wata uwar Mata".
A fusace na dago daga tsugunnan da nake nace "kin ga Yusrah ba sai kin zage ni ba, daga tambaya don kin samu ma za'a sa kayan ki".
Tsaki nai na juya gurin Inna da ta ke bin mu da ido kawai, shagwabe fuska nai nace "Inna toh in sa kayan ki keh, ai nasan baxa ki hanani ba koh".
Kau da kai Inna tai tace "A'a kawas ina kallon ki kina kallo na amma ko ki tsaya ki gaishe ni kawai kika hau surutu, ba abinda ya hada ni da ke kuma ynxu da zaki zo kina cewa na baki aron kayana".
Marairaice fuska nai nace "Inna don Allah kiyi hakuri ki bani nasa kinji Innata, kawata ta kaina duk na rude ne da nashigo kinga kayan duk sun bata min jiki".
Tabe baki tai tace "ai kin san hanyar dakin sai kije ki dauko".
Da gudu na shiga dakin nata, duk kayan Riga da zani ne kuma burkuta burkuta, haka na dauko wata atampa wacce ta soma kodewa na shige da ita toilet din.
Wanka mai sannan na sako kayan ko bra ban sa ba don itama na cire ta.
Ina fitowa na wanke kayana tsaf na shanye a igiyar dake tsakar gidan.
Ajiyar zuciya na sauke ina Zama a gefen Inna, lumshe idona nai fuskata dauke da Murmushi nace Inna ina kwana.
Inna data zuba min ido tagumi tai tace Kawas ko kinyi saurayi ne a hanya naga sai lumshe ido kike kina dariya.
Da sauri na bude idon nace Inna wani irin saurayi kuma ana zaune kalau.
Tabe baki tai tace yo ga alama nan ina gani, in ba saurayi kikai ba meye zaki dinga zabga murmushi kina wani lumshe ido.
Dariya nai ina dan kwanciya a jikinta nace Inna saurayi sai kace wata Yusrah, gata can dai itace take aikin samari.
Hararar ta Yusrah tai tace ohon miki dai, naji din ai saurayi ma ya Kula Ka alamun Ka isa ne yarinya.
Hira muka dinga yi mu uku, ranar ban je islamiyya ba don ji nayi kamar na kwana.
Dan wake muka ci mu Uku a plate daya ga kwadan zogale da Inna ta mana, sai bayan magriba sannan na koma gida ina cewa Inna insha Allah zan tambayi Mama ta barni wani satin nazo nayi weekend dina a nan.
Da sallama na shiga palourn mu, Mama dake zaune tana lazimi ta dogo ta kalle ni ta kau da kai bayan ta amsa sallamar a hankali.
Zama nai a gafen ta nace "Mama barka da dare, na same ku lafia Mamana".
Murmushi ne ya subuce mata ba tare da tayi niyya ba, girgiza kai tai tace "xaki ce haka mana Dije, tun kafin magriba nake jiran ki amma kika shantake acan kinsan dai babanku baya yadda kuma kai wa dare a waje koh".
Turo baki gaba nai a shagwabe nace "Mamana sorry toh, inna ce ta zaunar dani tana ta bani labarin ku lokacin kina gida shiyasa kinga kwadar zogale ta mana ta ce na kowa Miki".
Mika mata ledar nai da ta zubo kwadan a wata Samira.
Murmushi Mama tai tace "Allah sarki Inna, na gode sosai Allah ya kara lafia".
"Ameen" na amsa ina dauko jakata ta makaranta, books dina na fito dasu ina budawa don mun kusa fara exam a raina ina cewa daga ynxu da books din nawa zan dinga zuwa aiki tym din da bana komai sai na dinga karatu na bana son na dauki double number a wannan term din.
Washe gari banyi wanka ba na tafi school don bana son yin wanka azo kafin na dawo nayi gumi inzo ina tsami, kar naje aiki Ya Ustaz yace yau ma banyi wanka ba.
Karfe 2 na dawo ko abinci ban zauna ci ba na shiga wanka, a gurguje na shirya cikin doguwar riga na dora hijab dark red, turaren mama na dan fesa na fito.
Kallona Mama tai tace "baxa ki zauna kici abincin ba Dije?".
Daga mata kai nai ina zura books dina a jakata nace "eh Mama sauri nake, kinga yau Monday nasan office din yayi Kura sosai".
Gyada kai tai tace "ki kula kinji, Allah ya tsare".
Daukar jakata nai nace "Ameen Mama".
Ina fitowa na samu adaidaita na shige, a kofar companyn ya sauke ni na bashi kudin sa na shiga ciki.
Gurin Baba dana hango ya fito daga masallaci na nufa.
Gaishe sa nai ina dan kare rana da hannu na.
Murmushi yai yace "oh Dije ke da kika fito daga cikin ranar meye kuma na kare ta".
Turo baki nai nace "Baba so kake nayi baki koh?".
Dariya yai yace "ina zanso kiyi baki Dije, yadda kike dinnan kamar balarabiya ni kaina dadi nake ji in na kalle ki na tuna cewa 'yata ce fah".
Hannu nasa ma rufe fuska ta nace "wayyooo Baba har kasa naji kunya wallahi".
Dariya yai yana rike min hannu muka shiga cikin company din ina ce masa in aka bani albashi gida biyu zan raba na basa daya ya boye min dayan kuma na rike.
A bakin elevator muka rabu na shiga general elevator na danna floor dinmu.
Yana budewa naga Salim da alama shima hawa zai yi ya sauka, da sauri na fito ina yin gaba.
Sanin cewa ba kowa a floor din sai ya biyo bayana yace "dakata mana Khadija, wai mai yasa bakya son magana da nine uhm".
Dan karamin baki na na murguda nace "Ka cika takura min ne, ni kuma bana son takura sam".
Dariya yai cikin jin dadin ta masa magana yace "toh zauna kinji muyi magana".
Ba gardama na zauna a kan kujera shima ya zauna a kan wacce take kallon tawa.
A nutse yace "sunan ki Khadija koh?".
Dan kallon sa nai nace "eh mana ai kasan sunan nawa toh meye kuma na tambaya fisabilliahi".
Dariya yai yace "Khadija ba ki da dama sam, shekarar ki nawa kuma kina wani class a school".
Kura masa manyan idanuna nai nace "toh bawan Allah ban gane wannan tambayoyin da kake min ba sam ni dai, taya zaka dinga tambaya ta akan personal life dina".
Dafe kansa yai yace "yi hakuri baxan sake ba".
Kauda kai na nayi nace "atoh, da yafi ma dai gaskia".
Murmushi yai yace "ynxu magana nake so muyi dake kinji, amma in ba damuwa sai kiyi min kwatancen gidan ku nazo da kai na".
Haba na rike ina zaro ido nace "gidan mu kuma kayi min me a gidan mu?".
Da sauri yace "kika sani ko zance zanzo?".
Mikewa nai nace "ban fahimce Ka ba?"
Shima mikewar yai yace "eh mana ai Zan iya zuwa muyi hira matsayin ki ta kanwa ta koh?"
Juya kai na nayi kawai idona ya fada akan Ya Ustaz daya nade hannun sa yana kallon mu fuskar sa ba yabo ba fallasa.
Shima Salim din ganin nayi shiru ina kallon wani waje yasa shima yakai duban sa gurin, sai da gabon sa ya fadi ganin Elhajj a gun, amma a ransa farin ciki yake yasan inhar Elhajj yaji abinda yake cewa to fa bashi da damuwa don kuwa zai tabbatar ya samu Dijen, shifa ynxu ji yake ma kamar ya same ta ya gama.
Kallona Elhajj yai yace "zo nan".
Jaka ta na rungumo a jikina na nufi gunsa, kai na a kasa har na karasa kusa dashi Banda faduwa ba abinda gabana yake.
Nuna min hanyar private elevator dinsa yai yace "wuce muje".
Da sauri na kalle sa nace "ehe"
Hade rai yai sosai yace xaki wuce muje ko kuwa sai na karya ki a gun.
Hannu na nasa a Kan bakina da mamaki nace Ka karya ni kuma?
Yadda ya zaburo kamar zai dake ni ne yasa na kwasa a guje na nufi gaban elevator din na tsaya..
Juyawa yai ya Kalli Salim daya tsaya kawai Yana kallon ikon Allah, sannan ya juya ya bude elevator din.
A tare muka shiga sai kallon sa nake ganin yadda yake kwal ya fi Wanda muke yawa kyau sosai.
Lokacin daya bude a kasa muka fito duk sai mutanen reception din suka bimu da kallo da mamaki.
A iya sanin su na Wanda ya taba shiga wannan elevator din ina ka cire Papa, amma ko Salim baya hawa wannan.
Gurin motar sa muka je, muna zuwa Nura yai saurin zuwa da sauri.
Satar kallona yai yana murmushi nima murmushin na masa ina juyar da kai na.
Elhajj daya ke lura da su Kara hade rai yai sosai yace "shiga muje".
Ynxu ma da mamaki na kalle sa nace "muje ina kuma Ya Ustaz".
Tsaki ya ja mai dan karfi yace "zaki shige ne ko kuwa".
Da sauri yace "in kika kuskura kika turo min baki kina bubbuga kafafu sai na balla ki".
Kama baki na nai nayi shiru, a raina kuwa ina mamakin yadda akai yasan next move dina.
Dole na shiga na makale a jikin kofa sosai don kar ma wai garin yin kwana na matsa jikinsa.
Wani lafiyayan restaurant muka je, nidai duk inda ya shiga binsa nakee abuna tunda na lura baya son musu kuma dai nasan baxai min abinda zai cuce niba.
A gurin daba mutane sosai muka zauna, duk a darare nake don ban taba zuwa irin wannan gurin ba.
Kallona yai yace "mai zaki ci?".
Dan bude ido nai nace "mai zanci kuma Ya Ustaz? Ka manta Mama ta hanani cin abun mutane".
Ba tare daya kalle ni ba yace "ai ni ba mutum bane ko?".
Kai tsaye nace "toh aljani ne kai?"
Kallon daya min ne yasa nayi shiru, order din jallof rice da pepper soup yai min sai gasasshen kifi da chips da drink, shi kuma pepper soup din kawai aka kawo masa.
Kallon abincin gaba na nai ina hadiyar yawu nace "Ya Ustaz wannan daukar haki ne, kasan dai Mama ta hanani amma shine kasa aka kawo min wannan betar", na fada ina matsa kwalla.
Murmushi yai yana cin pepper soup dinsa yace "yunwa nake ji Deejah kar ki dame ni plz".
Shiru nai ina kallon Abincin, kallon sa nai cikin sanyin murya nace "Ya Ustaz kasan dai na yadda da kai koh?".
Dago kansa yai ya kalle ni.
Turo baki nai ina shagwabe fuska nace "ba yadda zanyi tunda Ka siya dole naci kar ayi asarar su, amma don Allah kar ka yaudare ni wataran kace sai na biya Ka kaji?".
Zuba mata ido yai da mamaki yace "kamar ya nace ki bayani?".
Muskutawa nai ina gyara hijab dina nace "eh mana kar kace zaka fanshe a jikina, haka Mama tace toh In zaka fanshe a jikina mai zaka samu ma yar karama dani".
Baki bude yace "Ke zaki lalata min kunne fah, dama haka kike".
Daga kai nai nace "ai dole na fada ma Ya Ustaz, ynxu in Ka fanshe a jikina ai sumar dani zakayi nasan bulala daya in Ka daddage shauda min sai na baje war war a kasa".
Kallon ta kawai yake yana sauke ajiyar zuciya Ashe ma bata San mai ake cewa za'a fanshe din ba, girgiza kai kawai yai a ransa yana tausaya wa duk mijin daya aure ta.
Ganin yai shiru yasa na bude ciki na shiga zuba abinci na yadda ya kamata, sosai na baje don mantawa ma nai dashi a gun.
To tunda nake ban taba cin abinci mai dadin wannan ba, a raina ina cewa ya kurumin ki Mama, ana min albashi zan siyo miki kema kici.
Sai da na cinye komai nasha ruwa sannan na dago na kallesa, kunya ce ta kamani ganin yadda yai folding hannun sa yana kallona.
Shi kuwa mamakin cinta yake yadda ya cinye komai.
Girgiza kai yai ya mike, biyan kudin yai ya karbi ledar da yayi order.
Mun kusa Shiga mota Kenan wata budurwa data ci kwalliya cikin riga da skirt amma dinkin an facaccala Shi sosai ya kamata ana ganin kusan rabin kirjinta.
Taho wa tai har gaban Elhajj tace "hlo handsome".
Kallon ta yai sosai yace "lafia?"
Murmushi tai tana karairaya tace "sunana Haleema amma ana kirana Leemah, gaskia ka min tunda Ka shigo nake kallon ka, shine nace bara nazo na taya sa'a ta ko ban maka bane", ta fada tana wani juyi a gabansa.
Kau da kansa yai daga kallon ta ya mai da kan Dije dake kallon ta itama tana shan mamakin irin dinkin jikinta.
Wani murmushi yai ya dan matsa kusa da Dijen kadan yace "baki da kunya a gaban matata kike cewa Kina sona".
Da sauri na dago don naga wa yace cewa a gaban matar sa, nidai nasan mu kadai muka zo gun ba matar sa.
Ganin zan bada shi yasa shie saurin cewa *"CHOCOLATE* kina kallo tana cewa tana son chocolate dinki amma kikai shiru, ko kishin nawa ya gudu ne?".
Zaro Ido nai cikin tashin hankali zanyi magana yayi saurin yin kasa da muryar sa yace "in bakiyi acting kamar kina kishi naba yau zan kore ki daga aiki".
Da sauri na matsa gabanta Ina hadiyar yawu nidai wannan nasan zata Iya yin sa'a da Ya Hajara In ma bata girme Mata ba, amma aiki na fa?.
Tattaro bacin rai nai a raina nace nima yau bara na dana acting din da nake gani ana yi akan kishi.
Kallon rai ni na mata nace "ko kunya baxa kiji na kina mace kina cewa kina son namiji a hakan zai soki?"
Itama Leemah wani kallon kaskanci tai wa Dijen tace "ke dallah gafara a tunanin ki Zan yadda cewa matar sa ce keh, yar karama dake mai zaiyi dake".
Turo baki xanyi da na tuna Ashe fa wai masifa zanyi sai na ja tsaki kawai nace "ban da lokacin ki, a hakan dai yar karamar chocolate dina yake hauka akan in bani ba sai rijiya banxa kawai..."
Zaro ido Elhajj yai a ransa yace "tabdijan nake hauka akan wa?".
Kara kicin kicin nai da rai ina zuwa gabansa kawai na sakar masa kukan shagwaba ina bubbuga kafafu.
Satar kallon Leemah yai yaga ta zuba musu Ido sai ya sake mai da kallon sa gun Dije.
A rude yace "chocolate meye waye ya bata Miki rai?".
Kara fashewa da kukan shagwabar nai nace "kana kallon ana cewa ana son Ka amma shine zaka tambaye ni meye ya bata min rai".
Ajiyar zuciya ya sauke kamar gaske yace "sorryyyy Cutie pie kinji, haka chocolate dina ina da kamar ki meye zanyi da wasu matan uhmm, share hawayen ki kinji Maza shiga mota".
Sai da na juya na kalli Leemah na Mata gwalo sannanna shiga motar daya bude min da kansa, shima zagaya yai ya shiga dayan side din.
Nura da yake kallon duk abinda ya faru yaja motar a ransa yana fatan wannan acting din da suka yi wataran ya zama gaske.
Dafa ta kawar ta tai tace "Leemah sai da na ce miki kar kije amma kika ki, ynxu don Allah meye amfanin wannan wulakancin da suka Miki?".
Share hawayen daya zubo Mata a fuska leemah tai ta kalli Esha tace "wallahi Esha ko zanyi yawo tsirara sai na auri wancan guy din sbd ya min ne ya kwanta min, in kuwa ban aure sa ba tofa sai na dandani zumar sa..."
Wani murmushi Esha tai tace "tabbas zaki iya kawata..."
Dariya suka sa a tare suna tafawa.
*****
Ni kuwa muna shiga na shiga yin istigfari da karfi ina yarfe hannu.
Ganin abin bana karewa bane Elhajj ya kalle ta yace "Ke lafiyar ki?".
Da sauri nace "ina fa lafiya na aikata babban sa'bo nace kai Mijina me wannan abin kunya ina zan Kaisa tabdijan".
Cikin ko in Kula yace "toh sai me?".
Zaro Ido nai nace "sai me?, tabdijan to wannan babban abun kunya ne Ka haife ni fa da auren kauye aka maka ynxun ma inaga kana da 'ya kamar ni, toh ni kawai sai na auri tsoho fisabilliahi".
Wani kallo ya mata yace "nine tsohon?".
Daga kai nai nace "ai in aka hada Ka dani tsoho ne ka Zama sugar daddy".
Kauda kansa kawai yai yana murmushi, a ransa kuwa wani tunani yake🤔.
Muna zuwa companyn na bude kofar da sauri na fito, so nake kafin ya hawo na shiga office dinsa na gyara masa don an kusa tashi.
Ina shigowa palourn na samu wata mata a hakince ya juya min baya.
Jin taku yasa Momma data zo domin barbada garin maganin nan tashi ta juyo.
A tare zuciyoyin mu sukai wani irin bugu, ni kuwa abinda nake gani a tattare da matar ne yasa jikina ya soma rawa ta ciki.
Momma da tayi mutuwar tsaye kare ma Dije kallo kawai take, tuni taji masifaffan kaunar ta ya doki zuciyar ta, wani irin murmushi ta shiga sakar Mata tana jin tunda take bata taba jin tana kaunar wata halitta ba kamar yadda take Jin kaunar wannan Yarinyar ynxu haka da kuma take Jin zata iya aikata komai domin ta mallake ta koda kuwa za'a bukaci jinin Hajja(mahaifiyar ta).
......
🔥🔥🔥🔥TOFA🔥🔥🔥🔥
Su waye suke son ganin bayan Elhajj?
Waye yayi wa Elhajj da Malam farraku?
Shin waye ya shiga office din Elhajj har Dije ta gansa?
Wa ke yiwa Elhajj zagon kasa yana fitar masa da information akan aikin sa?
David wa yake yiwa aiki?
Wacece wacce aka kulle a daki tsawon 30 years, sannan wace ta kulle ta?
Salim zai samu Dije kuwa? Kuna tunanin zai rabu da Dije?
Momma zata ci nasara akan aikin ta da boka ya sata? Zata ci nasara akan yin sex da Elhajj?.
Hajia Batula fah dake son Papa?
Alh Hussain wani mataki zai dauka akan Papa?
Wacece Leemah? Xata yi nasara akan plan dinta?.
Momma dake Jin kaunar Dije fah? Wani irin abu kuke tunanin zata yi don ta same ta?.
Gidan su Dije fah?
Uncle Mustapha fah? Uncle din su Dije dake sonta Wanda yace Yana jiran ta gama secondary school ya fada mata?.
TUKUNNA MA WAI WACE SAUDAT MATAR ELHAJJ?
Duk zaku samu wadannan answers din a cigaban littafin nan insha Allah, ki biya 300 dinki ki karanta cikin salama da nutsuwa✍️
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Comments Nd share plz
Mrs A.M
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Paid page 16
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
*Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.*
*Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.*
09066728387
*DEDICATED TO ZEE CHOCOLATE MARUBUCIYAR KADDARAR MU, WANI HANIN GA ALLAH ND KISHI DA ALJANA*.
*WANNAN PAGE DIN NA KI NE HAJJAJU ZEE KIYI YADDA KIKE SO DASHI, ALLAH YA BIYA MIKI BUKATUN KI NA ALKHAIRI MUTUNIYAR KIRKI.*
HOME OF SUPPLEMENT AND KAYAN MATA MMN MUJAHEED
Y'AR UWA WANI TANADI KIKA KAYIWA SANYI SANYI YAZO SAIDA GYARAN JIKI GYARAN FATA DA GYARAN KASA WANNA YANA YI SA MUKE CIKI INFECTION YAFI DAMUWA MATA TSUHUN INFECTION DA SABO DUK GA SANYI SUNA TASHI YANA DA KYAU KIKULA DA JIKIN KI Y'AR UWA KIKULA DA JIKIN KI RINKA KIYAYE KA'IDA SANYI DA KA'IDA KAMUWA DASHI SANNA KIRINKA SHAN MAGANIN DA ZAI MIKI WANKE MIKI SANYI DA DATTIN MARA LOKACI ZUWA LOKACI
MUNA HADI KALA KALA NA GYARAN JIKI
BANI BADA MAGANI SAI NAJI INDA MATSALA KI TAKE IN MAGANIN SANYI KK BUKATA SAI AHADA MIKI
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA INFECTION
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA RASHIN NIIMA
WATA TUSAR GABA TAKE FAMA DASHI NA SANYI
WATA TUSAR GABAN DA TAKE FAMA DASHI NA BUDEWA GABA NE
WATA MATSALA TA TA ASIBITI CE IN MATSALA BATA WABACE ZAN BADA SHAWARA AJE AGA LIKITA
WATA MATSALA SIHIRICE DUK AIKIN DA NISAN BANAWA BANE BANSA HANNU NA DASHI
KIYI BAYANI ABAKI DAI2 DA MATSALA KI
INA MASU FUSKANTA MATSALA WURIN MIJI
WASU MIJI NA MUSU WALAKANCI KIN KASA GANE MATSALA INDA TAKE
MUNA HADI KALA KALA IYA KUDINKA ITA SHAGALINKA
MUNA DA MAYUKKAN SUPPLEMENT MASU FIDDA HASKEN FATARKI KIFITU KIYI FRESH KIYI KYAU AKWAI NASHA DANA SHAFAWA
AKWAI MASU SA HASKE
AKWAI MASU GYARAN JIKI DA NIIMA DA MATSI
MUNA DA MAN GYARAN GASHI YANA SA TSAWON GASHI DA BAKIN GASHI YANA KARA YAWAN GASHI DUK WADDA TASSAN CHEBE ORIGINAL TASAN HAR MAGANIN DAN DRUFF YANA YI MUNA SAIDA SET OIL NA KARKAR DA CHEBE POWDER DA STEAMING CREAM DA BUTTER DA SHAMPOO
KADAN DAGA PRICE DIN KAYAN MU
KAZA AKWAI TA 5K, 4K,
DAHUWA KIFI 2K
TSIME TABAJE 3K GURA 500
JAN TSIME 3500 GURA 600
GUMBA MADARA 4K
TA AYA DA DABINU 2500
TA SHINKAFA 2K
TA HATSI 1800
ZUMA BATA GINDIN KISHIYA GA WADDA KISHIYA KE MATA FANKAMA TA HANATA RAWAR HANTSI 3K BABBA MEDIUM 2500 KARAMA 800 MUNYI HAR TA IRE IRENMU 500
ZUMA KIBA 2K
GARURUKA IRIN SU
GARIN DAN SATI 1
EMERGENCY
BABANBADE
TUKUDI
SHAKAMATSE
RUBA DUK 500
MAN AYYU KWALBA KARAMA 300 BABBA 700
KADA AL'AJABI 500
SAURAN BAYANI SAI MUN HADU GA ME BUKATA
MUNA KEBBI & SOKOTO MUNA AIKAWA KU INA 08066726866 MMN MUJAHEED KAYAN MATA AND SUPPLEMENT.
Kallon juna muke yi kawai kowa da abinda yake aiyana wa a ransa, ganin kallon da matar take min ya soma damuwa kawai sai na fara La'ilaha illa anta subhanaka inni kuntu minazzalimin.
Cikin sanyin jiki na karaso cikin palourn na nemi waje na zauna.
Da sauri Momma itama ta zauna tana bina wani irin kallo murmushi dauke a fuskar ta.
Ganin naki Mata magana yasa ita cewa "barka dai Yan Mata abin ba gaisuwa uhmmm".
Kallon ta nai kawai sai na turo baki nace "ba ke bace kike kallona irin haramun kallo".
Wani dadi ne ya mamaye zuciyar ta har sai da tayi wata dariya tana gyara Zama sannan tace "A'a ni ba kallon haramun nake miki ba kawai dai ina mamakin yaushe kika fara aiki a wannan company don ban san ki ba, ko ba aiko kike yi ba?".
Ba tare dana kalle taba nace "aiki nake yi a office din Ya Ustaz nice nake gyara masa office AI".
Cikin rashin fahimta Momma tace "waye kuma Ya Ustaz?".
Da hannu na nuna mata office din MD ban yi magana ba, murmushi tai tace "wai son?, d'ana ne fah".
Da sauri na juyo na kalle ta ina dan kare Mata kallo, sam basa kama da Ya Ustaz bakina baxai iya shiru ba don haka nace "kiyi hakuri amma d'a dai na haihuwa?".
Murmushi Momma tai tace "A'a dan yayata ne, data rasu sai na auri baban sa tun yana karami amma ni nake Kula dashi".
Marairaice fuska nai nace "wayyooo Allah dama Maman Ya Ustaz ta rasu?".
Itama Momman matse hawaye ta fara tace "wajen 30 years knn, abin tausayi gashi sun saba sosai da maman tasa".
Shiru nai cike da tausayin sa nace "Allah ya jikanta ya Mata rahama".
"Ameen" ta fada tana miko min ruwa wai nasha.
Girgiza kai kawai nai nace "ngd sosai amma cikina a cike yake dam".
Muna zaune tana jana da hira jefi jefi ina amsata.
Elhajj shigowa yai yana takun sa a hankali, birki yaja ganin Momma tana hira da Dije.
Kallon su kawai yake yana mamakin wai Momma ce take hira da Dije, shi dai a iya sanin sa Momma bata hira da talaka ko kadan don taki hada koda Inuwa daya da talaka ne shiyasa masu aikin ta suke shan fada.
Dago wa Momma tai ta kallesa tace "sannu da zuwa son, tun dazu nake ta jiran ka AI".
Dan gajeran murmushi yai yana takowa inda muke, tsugunna wa yai yace "barka da yamma Momma".
Murmushi Momma tai tace "barka kadai dan albarka, ya aiyukan".
"Alhamdulillah Momma", ya fada yana dan satar Dije data zuba musu ido tana kallon su.
Murmushi kwance a fuskar Momma tace "ai tun dazu nazo aka ce Ka fita sai na zauna jiran ka, toh kuma xai ga Khadija tazo take tayani ma zaman".
Yana mikewa daga tsugunnan da yake ace "eh na dan fita ne Momma, shigo muje office din".
Da sauri ta girgiza kai tace "A'a jeka kai dai amma ni ina zaune anan tare da Khadija in an tashi sai mu tafi tare kawai".
Daga mata kai kawai yai yana mamakin wannan sudden change din a gurin Momman..
Hira take min sosai, nidai har na gaji nayi shiru ina rufe ido kamar bacci ne ya dauke ni.
Zuba mata ido tai tana kallon ta wani kaunar ta yana kara huda Mata zuciya, murmushi tai ta mike a hankali na nufi office din Elhajj daya fita.
Kasa hakura nai ganin ta shiga office din sai na mike nima a hankali nabi bayanta, a jikin kofar na tsaya daga gefe yadda baxa a iya ganina ba sosai.
Gaba nane yayi wani irin bugawa da karfi ganin ta tsaya a jikin kujerar da Ya Ustaz yake Zama ta fito da wani kyalle ja, ban san abinda ke cikin kyallen ba amma naga ta sa hand glove ta na dibo abinda ke cikin tana barbadawa a akn kujerar.
Duk jikina ba inda baya min rawa sbd tashin hankali, ina kallonta ta Kara sa barbade garin gaba daya ta juyo da sauri zata fito.
Da sauri na koma inda na tashi na kwanta kamar dazun ina salati a zuciya ta don yadda jikina yake rawa.
Fitowa tai tana sakin ajiyar zuciya ranta fess, sai da ta tsaya a kaina tace "wayyooo baby gashi kinyi bacci bare muyi sallama, amma tunda anan kike aiki ai dole ne ma na dinga zuwa akai akai gaskia".
Juyawa tai ta fita tana taku cike da isa.
Sai da na tabbatar ta fita sannan na mike a guje na shiga office din, ruwan robar dana gani a kan table na bude kafa bakina nai a kai na karanta ayatul kursiyuu kafa bakwai, suratul iklas da falak da nasi uku uku.
Kin kimar kujerar nai na fito da ita daga office din gaba daya, wani store dake farkon floor din na Kai ta, ina ajiye ta na dauko ruwan nayi bismillah na fara zubawa akan kujerar, ruwan yana fara taba kujerar wani bakin hayaki ya fara tashi Wanda har saida yasa na toshe na hanci ba.
Sai da nagama zuba ruwan tass sannan na fara tunanin mai zanyi wa kujerar yadda zata haramta wa Elhajj zaman ta har abada.
Dube dube na farayi a store din har Allah yasa nagano wani karfe mai dan tsini.
Gun kujerar nai na jawo kayi tun daga farkon sit din har karshen sa, sai dai irin layin dana ja baxa Ka taba cewa wai layin ana sane aka yisa ba.
Ajiyar zuciya na sauke sanna na fito daga store din duk na hada gumi.
A tsaye na ga Elhajj a kofar store din yana kallona, duk sai jikina ya fara rawa ina tunanin ko yaga abinda nayi masa.
Fuska a hade yace "ina kika kai min kujera ta?".
Ajiyar zuciya na sauke ina kara goge gumi na, ashe bai ga abinda nai ba kenan.
Marairaice fuska nai nace "don girman Allah Ya Ustaz kayi Hakuri, mishkila aka samu ina cikin goge ma office wani karfe ya fado ya karci kujerar, ynxu maganar da nake ma dai kujerar ta tashi daga aiki gaba daya sai hakuri".
Folding hannun sa yai yace "wani hakuri a salary dinki Zan cire kawai".
Dafe kirjina nai da hannu ina zaro manyan idona nace "kayi wa Allah kayi hakuri, ynxu in Ka ciri kudin kujerar can ai baxan tashi da komai ba, bayan na gama cin burin salary din nan nawa".
Da mamaki yace "me xakiyi da kudi yar Karama dake?".
Kallon sa mai ina murmushi nace "ni kuwa nasan abinda zanyi da shi, daga a kudin Zan raba gida biyu na bawa Baba rabi ya boye min, in an tashi yimin abun sai ayi amfani da kudin".
Idonsa akan ta yace "meye abin?"
Fuska ta na rufe da hijab ina jujjuyawa nace "abin mana don Allah".
Da rashin fahimta yace "ina zan san wani abun wai, meye shi?".
Juya masa baya nai ina rufe fuska ta sosai nace "aureee fa nake nufi haba".
Bai san lokacin daya sa dariya ba, dariya yake sosai yace "wai auren ne baxa ki iya fada ba".
Juyowa nai na zuba masa ido kawai ina kallon yadda yake dariyar, abin ba karamin burgeni yayi ba, bama kamar dimples dinsa da suke lotsawa sosai.
Da kyar ya tsayar da dariyar tasa yace "mai zakiyi da ragowar kudin toh?"
Turo baki nai nace "zan siyo waya ta 8k touch kaga bani da waya dama, a wannan wayar Zan dinga turo Indian film ina kalla abuna, ragowar kudin kuma na raba biyu shima, rabi na siyo mana kayan dadi nida Mama mu dinga fadawa a daki muna cinye wa mu biyu, rabi kuma na dinga kudin mota kaga baba ba sai ya dinga bani kudi ba koh?".
Kallon ta kawai yake, gata dai yar karama amma sam bata da hayaniya da son kyale kyale irin na yaran zamani.
Daga mata kai yai yace "kinyi tunanin mai kyau, amma banji kince zaki siyi turare ba ko kayan kwalliya".
Tabe baki nai nace "ai ni bana kwalliya Sam, turare kuma ina da alimun xan dinga gogawa a hammatar, ai ni in ciki na ya dauka bani da damuwa".
Girgiza kai yai a ransa ya a fadin da sauran ta dai har ynxu, juyawa yai kawai ya nufi office dinsa.
Ajiyar zuciya na sauke bayan shigewar sa office din, ina juyawa naga Yasir a tsaye da alama ya dade da shigowar bamu ji bane.
Hannayena na daga sama nace "bkm wallahi, kawai dai munyi dan magana ne haka".
Dariya yai yana girgiza kai yace "Allah ya shirya mun ke wallahi, toh ni mai zance dama, ai godia ya kamata na miki ma tun da na fara aiki da MD wajen 5 years ban taba ganin dariyar Saba sai yau".
Daga kai nai na kalle sa da mamaki nace "baka taba ganin dariyar Saba kuma?"
Daga kai yai alamun tabbatar wa yace "shiyasa nake cewa ke yar baiwa ce gaskia, har hira da naga kuna yi tare".
Haka muka zauna yana aiki yana fada min yadda MD yake magana da mutane da yadda yake hade rai sai jinjina kai nake ina mamakin dalilin daya sa yai min dariya dazu toh.
Lokacin da aka tashi ina rataya jaka ta a kafada ya fito daga office dn bkm a hannun sa sai ledar daya karbo a restaurant din a muka je.
Direct guri na ya nufo yana miko min ledar yace "karbi"
Hannu biyu na sa na karba nace "kasa zai kai Ya Ustaz".
Hade rai yai sosai Jin sunan data kirasa yace "naki ne".
Da mamaki na bude ledar na leka kaina nidai bangane ko meye ba, amma naga wani Abu a nannanade a takadda har uku sai robar ice cream babba, da kuma wani kwali guda biyu.
Kallon sa nai ganin har yayi gaba zai shiga elevatorn na rug a guje muka shige tare.
Kallona yai yana dauke kansa ba tare dayai magana ba.
Ni kam ledar na tura masa nace "gashi sir wannan meye shi".
Yana danna iPad dinsa yace "in kinga dama ki yar dashi a Bola".
Shiru nai da bakina nama kasa godiyar.
Da muka fito ynxu ma kamar dazu kowa zuba mana Ido yai, nidai ko ta kansu ban bi ba na nufi kofa.
Gurin Baba naje Yana gyara machine dinsa zamu hau, Amma yaki tashi yayi yayi Amma ya kasa.
Jakarsa baban dana sa a kafada ta na gyara nace "Baba ya zamuyi ynxu toh?".
Shima cike da damuwa yace "ban sani ba wallahi Dije, ko Zan bar sa anan ne kawai mu shiga adaidaita tunda Magriba ta matso koh?".
Daga masa kai nai nace "shikenan ba, goben sai azo da Mai gyara".
Gate muka fita muna tafiya Ina fada masa Ya Ustaz ya bani wannan ledar ni dai in Ka cire ice cream din ban gane komai ba, shine ya duba ledar yace shawarma ce 3 da burger 2.
Muna tsaye a bakin titi muna jiran adaidaita Nura ya karaso gurin mu, gaisawa sukai da Baba yace MD ne yace suzo ya kaisu gida.
Duk sai Baba ya rude yace ya koma ya fada masa zamu bau adaidaita, nida ina gefe ina rokon Allah yasa Baba ya yadda don na kara shan AC.
Da kyar Baba ya yadda muka nufo motar fuskata fes da murna, don ma a haka wai ina tunanin Momma a zuciya ta.
Yana daga bayan motar yana kallon su suna tahowa, Ido ya zuba Mata Yana jin wani iri akan yadda take takawo akan titi kowa yana kallon ta, ga fuskar ta ta Kara haske sosai duk gashi ya mammane Mata a goshi tunda Hijab din ya dan yi baya sai gyarawa take amma still gashin yana bayyana.
Ba tare da ya kalli David dake cika yana batsewa ba ya basa umarnin ya fita daga motar Nura zai kai mu.
"Ohk Oga" kawai ya iya fada ya fita yana Jin a duniya bashi da ma'kiyi sama da Dije.
Bude na Baba front sit Nura yai don yaga fitowar David, sannan ya bude min back sit kusa da MD yana wani murmushi a ransa.
Shiga nai ba tare da tunanin komai ba ina shakar kamshin motar.
Baba ne yake nuna wa Nura hanya har muka isa gidan.
Godiya sosai Baba yai muka fita a tare muka shige gidan, har na shiga na dawo baya da Sauri na daga wa motar hannu alamun bye bye.
Wani murmushi ne ya subuce masa Wanda ya bayyana har hakoran sa, zubawa kofar gidan ido kawai yai yana mamakin yadda mutane suke rayuwa a irin gidan, duk da gidan bawai ya lalace bane amma ba penti ko kodewa yai ne ma bai sani ba.
Ya dade yana kallon gidan sannan ya bawa Nura umarnin tafiya....
*DON ALLAH KAR KI FITAR MIN DA LITTAFI, BOOK DINA NA KUDINE IN KIKA FITAR MIN DASHI NA BARKI DA ALLAH*
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Paid page 17
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
*Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.*
*Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.*
09066728387
HOME OF SUPPLEMENT AND KAYAN MATA MMN MUJAHEED
Y'AR UWA WANI TANADI KIKA KAYIWA SANYI SANYI YAZO SAIDA GYARAN JIKI GYARAN FATA DA GYARAN KASA WANNA YANA YI SA MUKE CIKI INFECTION YAFI DAMUWA MATA TSUHUN INFECTION DA SABO DUK GA SANYI SUNA TASHI YANA DA KYAU KIKULA DA JIKIN KI Y'AR UWA KIKULA DA JIKIN KI RINKA KIYAYE KA'IDA SANYI DA KA'IDA KAMUWA DASHI SANNA KIRINKA SHAN MAGANIN DA ZAI MIKI WANKE MIKI SANYI DA DATTIN MARA LOKACI ZUWA LOKACI
MUNA HADI KALA KALA NA GYARAN JIKI
BANI BADA MAGANI SAI NAJI INDA MATSALA KI TAKE IN MAGANIN SANYI KK BUKATA SAI AHADA MIKI
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA INFECTION
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA RASHIN NIIMA
WATA TUSAR GABA TAKE FAMA DASHI NA SANYI
WATA TUSAR GABAN DA TAKE FAMA DASHI NA BUDEWA GABA NE
WATA MATSALA TA TA ASIBITI CE IN MATSALA BATA WABACE ZAN BADA SHAWARA AJE AGA LIKITA
WATA MATSALA SIHIRICE DUK AIKIN DA NISAN BANAWA BANE BANSA HANNU NA DASHI
KIYI BAYANI ABAKI DAI2 DA MATSALA KI
INA MASU FUSKANTA MATSALA WURIN MIJI
WASU MIJI NA MUSU WALAKANCI KIN KASA GANE MATSALA INDA TAKE
MUNA HADI KALA KALA IYA KUDINKA ITA SHAGALINKA
MUNA DA MAYUKKAN SUPPLEMENT MASU FIDDA HASKEN FATARKI KIFITU KIYI FRESH KIYI KYAU AKWAI NASHA DANA SHAFAWA
AKWAI MASU SA HASKE
AKWAI MASU GYARAN JIKI DA NIIMA DA MATSI
MUNA DA MAN GYARAN GASHI YANA SA TSAWON GASHI DA BAKIN GASHI YANA KARA YAWAN GASHI DUK WADDA TASSAN CHEBE ORIGINAL TASAN HAR MAGANIN DAN DRUFF YANA YI MUNA SAIDA SET OIL NA KARKAR DA CHEBE POWDER DA STEAMING CREAM DA BUTTER DA SHAMPOO
KADAN DAGA PRICE DIN KAYAN MU
KAZA AKWAI TA 5K, 4K,
DAHUWA KIFI 2K
TSIME TABAJE 3K GURA 500
JAN TSIME 3500 GURA 600
GUMBA MADARA 4K
TA AYA DA DABINU 2500
TA SHINKAFA 2K
TA HATSI 1800
ZUMA BATA GINDIN KISHIYA GA WADDA KISHIYA KE MATA FANKAMA TA HANATA RAWAR HANTSI 3K BABBA MEDIUM 2500 KARAMA 800 MUNYI HAR TA IRE IRENMU 500
ZUMA KIBA 2K
GARURUKA IRIN SU
GARIN DAN SATI 1
EMERGENCY
BABANBADE
TUKUDI
SHAKAMATSE
RUBA DUK 500
MAN AYYU KWALBA KARAMA 300 BABBA 700
KADA AL'AJABI 500
SAURAN BAYANI SAI MUN HADU GA ME BUKATA
MUNA KEBBI & SOKOTO MUNA AIKAWA KU INA 08066726866 MMN MUJAHEED KAYAN MATA AND SUPPLEMENT
Nida Baba muka shiga gida, hankalina a kwance don na riga na gama sanin abinda zan fadawa Mama.
A tsaitsaye na gaisar dasu Inna Fure da ke zaune a tsakar gidan, ni tunda na fara aikin nan ma bani da lokacin su Sam wallahi.
Hajjo kuwa bakin cikin ta ya kasa boyuwa don kullum in muka hadu ji take kamar zata kwantar dani ta lallasa ni, ni dai ko ta kan ta bana bi don bani da lokacin ta.
Dakin mu na shiga ban ga Mama ba don haka na ajiye jakata na cire hijab dina ina Zama, cikina taf nake jinsa ba wani space da zan iya cin abincin da akai a gidan amma fa hakan bai hanani son cin kayan kwalam din da Ya Ustaz ya bani ba.
Shiru nai na kwanta akan kujera ina lumshe idona, ba abinda nake tunani sai yadda naga momma tana barbada garin magani akan kujera da kuma yadda na zuba ma kujerar ruwan rubutu amma bakin hayaki yake tashi.
Na yi nisa a tunanin nawa har Mama ta shigo ban sani ba, dafa ni da Maman tayi ne yasa ni bude ido na ina kallon ta.
Mikewa nai daga kwancen da nake nace "Mama ina wuni, ya gida".
Zama tai a gefena tace "lafia qalau Dije, lafia na ganki kina tunani har na shigo baki san na shigo ba?".
Murmushi nai kawai nace "bkm Mama kawai ina son zuwa gidan Inna ne gobe in na dawo daga school Insha Allah".
Zuba min ido tai tana nazari na, ita tafi kowa sanin cewa Dije ba irin yaran nan masu sa damuwa ba, amma tabbas yadda ta ganta dazu ta tabbatar da abinda yake damunta shiyasa take son zuwa gidan Innan Kenan.
Mikewa tai tana hawa kan sallaya tace "amma kinsan kina da aiki goben ai koh".
Da sauri nace "baxan jeba Mama, na fada wa Ya Ustaz ma cewa baxan samu damar zuwa ba".
Gyada kai Mama tai tace "Allah ya kyauta ya kai mu goben da rai da lafia".
"Ameen", Nima na amsa ina fita don yin alwala.
Koda muka idar su burger din na fitowa da Mama, tun kafin ta tambaye ni nace mata Ya Ustaz ne ya siyo wa ma'aikatan floor dinsa kuma Baba ya sani ba, batai magana ba sai Baban data dibar wa kawai na kai masa.
Haka muka ci dadin mu sai gyada kai nake don sun min dadi sosai sosai.
***********
Da masifa Mariya tace "gaskia na gaji wallahi Daddyn Junior, na kasa gane Kan Ka gaba daya haba, kusan 3 weeks kenan kullum na shigo dakin Ka sai Ka san yadda kai Ka kore ni toh baxan iya ba gaskia haba..."
Wani kallon raini Salim ta Mata cike da jin haushin ta, shifa ynxu bai sha'awar ta sam, hankalin sa gaba daya yana kan Dije duk wani motsi da zai yi ita yake tunani.
Ganin yadda ya Mata banxa yasa ta sa hannu ta dan daki kafadarsa da karfi.
Da sauri ya Kara dago kai ya kalle ta wannan Karan mikewa yai ya nuna ta da yatsa, a dage yace "Mariya ki fita idona wallahi, ke nifa a wannan yanayin da nake da ace wacce nake bala'in so zata CE in na sake ki zata aure ni tun a gabanta Zan turo miki takaddar ki ta WhatsApp".
Zaro Ido Mariya tai tana dafe kirji tace "Daddyn Junior dama akan mace kake min wannan abun, mai na tsare ka dashi don Allah don Annabi, meye bana maka don na faranta ma rai".
Kafadarsa ya daga cikin ko in Kula yace "ba daya kawai dai ynxu bana yayin ki ne, ba wai dena son ki nai ba amma son da nake mata zan iya sadaukar da rayuwa ta akan ta, tun ynxu ma ki fara shirin karbar ta a matsayin matata farin ciki na".
Hawaye ne kawai yake gudu akan kuncin mariya, zuciyar ta kamar ta fashe hake take ji, wato duk irin wulakanci da yake Mata akan wata can ne har yana ikirarin zai iya rabuwa da ita.
Mikewa kawai Salim yai ya tura ta waje yana cewa "na gaji da kallon wannan hawayen naki haba, ke kam kamar wata sulubuwa".
Komawa yai ya kwanta yana tunanin yadda zai bullowa lamarin, don yaga take taken Elhajj shi kuma ko zai bawa Elhajj komai a duniya baxai iya sadaukar masa da Dijen saba.
*******
Kallon mahaifin ta tai dake fitowa daga kitchen, hannun sa rike da tray din daya yankawa Maman ta ta fruits.
Ajiye wa yai akan center table yana kallon Hajia Sakina dake zaune tana danna wayar ta.
Tsugunna wa yai Kan sa a kasa yace "Hajia na gama, ga fruits din ko zan miki wani abun ne?".
Banxa ta masa sai da ya Kusa minti 10 sannan ta dago ta kalle sa tace "don Allah ni tashi Ka bani guri haba, zan yi magana da yarinya ta".
Da sauri ya mike yana fadin "kiyi hakuri Hajia bara na shige daga ciki, in kun gama sai nazo na kwashe plates din".
Banxa ta masa kamar ba ita yake yiwa magana ba, a sanyaye ya shiga dakin sa dake kasa, yana shiga ya kwanta akan gado kawai ya fashe da kuka.
Bai san mai ya hau Kan sa ba amma sam baya Jin dadin yadda abubuwa suke faruwa, ya zama mijin tace duk abinda Hajia tace shi yake mata cikin rawar jiki komai ya kwace masa ba abinda yake masa dadi a duniyar gaba daya...
Da tausayin Mahaifin nata tace "gaskia Mum ya kamata ki ragawa Dad haka abin ya masa yawa".
Wani irin kallo ta na Leemah tace "amma dai baki da hankali koh Leemah, lokacin daya dinga zuba min mulkin sa fah, kar ki manta nan fa yaso cin amanata ya auro min yar aikina, ai komai xan wa wancan lusarin baxan huce takaicin daya min ba wallahi.."
Turo baki leemah tai tace "duk da haka dai Mum, ki dan daure kinji best Mum".
Tsaki Mum tai tace "kan ki ake ji.."
Shiru Leemah tai tana tunanin yadda xata fadawa Mum dinta abinda yake damunta.
Da kyar tace "Mum magana zamuyi kinji".
Ajiye wayar Mum tai tana tattara dukkan hankalin ta akan Leemah tace "ina sauraron ki Leemah ta".
Murmushi Leemah tai sannan ta fadawa Mum haduwar ta da Elhajj da kuma abinda yai mata shida matar sa.
Wani irin Murmushi Mum tai tace "kwantar da hankalin ki Leemah, ai wannan mai sauki ce matsalar shine anyi taron kungiya jiya sai wani watan kuma, amma kar ki damu kinji kisa a ranki kamar kin same sa ne kin gama gaba daya".
Wani irin Ihuun murna tai tana rungume Mum din suna dariyaaa.
Mikewa tai ta dau key din motarta ta fita don sunyi da wani Alhaji zai zo ya dauke ta su kwana..
********
Wulla mata gurasar tai a kan jikinta, da sauri ta karba ta fara ci kamar wacce xata hada da hannayen ta.
Cike da kyama tace "saura kadan dai na rabu da ke na huta, don wannan aikin da za'a min ke zan sadaukar don nuna farin ciki na".
Itadai koh jin ta bata yi sai cin gurasar ta take, taji yunwa sosai tun shekaran jiya ba'a bata gurasar ba sai yau da ka kawo mata.
Wani mugun kallo *Momma* take ai Ka mata dashi Mai cike da tsana, tun suna yara take ma Umma Amina haddasa sbd a komai ta kere ta tun daga kyau da ilimi, shiyasa data auri Papa hankalin Momma ya tashi don ganin wannan ci gaban da Umma ta samu, sai da tai makircin daya sa kowa ya yadda cewa Umma ta mutu.
Tsaki kawai tai ta fito daga dakin tana kulle kofar da mukulli, mai da mirror din tai yadda yake ta kwanta a kan gadon ta tana tunanin Dije.
Murmushi tai tana fadin "gobe zan je nayi mata tayin aiki a gidana, don bana son Maza suna kalle min ita zata dinga daukar hankalin su na sani".
********
Washe gari bayan na dawo daga school wanka nai na shirya na fito bayan nai wa Mama sallama.
So nake naje gurin Inna na fada mata abinda ya faru jiya don ni kam ina son taimakon Ya Ustaz da alama kuma a zagaye yake da makiya.
Ina tafe ina surutai na a rai na har na karasa gidan Innan.
Da sallama na shiga na ajiye jakata a kasa, zama nai akan tabarma ganin bata nan da alama tana toilet.
Kallon tsakar gidan nai ina tsaki na mike na cire hijab dina ina mitar kazantar Yusrah, ba abinda ta iya sai kalkale jiki amma bata iya gyara matusgunin su ba.
Ina cikin sharar Inna ta fito hannun ta rike da buta, ajiye wa tai tace "sannu Kawas, dama in bake ba wa zai share min tsakar gidan".
Tsaki na danyi nace "ai Inna Yusrah dai taji kunya, bata da aiki sai gyara jiki amma bata iya gyara gida ba, haka zata je tana yiwa angon gida duk kazanta".
Dariya Inna tai tana Zama tace "kema dai banda abinki ai kafin nan na mata fada ke kuwa, zata gyara din".
Tattare sharar nai na xauna a gefen Inna ina sauke ajiyar zuciya, a nutse nace "Inna ina wuni ya gida da jikin tsufa".
Murmushi tai tace "Alhamdulillah Kawas, ya gurin Maman Hajara din".
Turo baki nai nace "wai inna kowa sai ya dinga cewa Maman Hajara bayan gani nan Dije ai da aka haife ni da sai ku mayar Mata da sunan ta Maman Dije".
Girgiza kai kawai Inna tai tana dariya tace "sannu Dije ya Maman Dijen take".
Wani murmushi nai nace "tana lafia Inna tana gaishe ku".
Kara nutsuwa nai sosai nace "Inna ina tafe da magana Mai muhimmanci ne, ban san wa zan fada wa ba shiyasa nazo gunki".
Ban tsaya jin mai zata ce ba na shiga bata labarin tun lokacin dana ga wani ya shigo yayi abu a computer dinsa da zuwa jiya da Momma tazo da abinda na gani tayi.
Shiru Inna tai tace "tabbas wannan bawan Allah ya a zagaye da makiya Kawas, wannan wani irin abune ace kanwar mahaifiyar Ka wacce kuma take auren baban ka amma tana masa haka, kuma daga yadda kika fada min tana mu'amala dashi alamun sun nuna ita makira ce Dije".
Tagumin da nai na cire nace "Inna ina so na taimake sa don mutum ne shi Mai mutunci wallahi sosai Inna, ban san yadda zan yi ba amma".
Inna ce tace "ai sai ki mike muje gurin Malam kawai, nasan ynxu zamu iya samun sa a gida sai muyi masa bayani zai taimaka Insha Allah"
Mikewa nai ina sa hijab dina, Inna kuma ta shiga daki ta dauko hijab da kudin mota muka fito, a hanya ma sai maganar muke ina kara fada mata irin abubuwan da nake gani a tattare dashi wani lokacin.
Tafiyar 15 minutes mukai muka iso gidan Malam din, babban gida ne Mai kyau sai masallaci a gefen sa shima yana da girma ba laifi.
Cikin gidan muka shiga direct tunda dama Inna tasan sa.
A Palourn da yake ganin bakinsa muka same sa, gaishe sa mukai na zauna a kasa Inna kuma tana kan kujera.
Sai da suka kara gaisawa sannan Inna ta shiga fada masa abinda na fada Mata ni.
Tun da Inna ta fara magana gabansa yake wani irin bugawa, ji yake kamar akan jikansa mafi soyuwa a garesa ake maganar Amma yasan baxai taba zama jikan sa bane, don a yadda yake ganin sihirin dake jikin sa ba wanda zai yi yunkurin nema masa magani, shi kansa daya ke Malamin duk ranar daya tashi hada masa rubutu ko magani ba karamin jigata sa ake ba.
Ajiyar zuciya ya sauke ya Kalli Dije yace ,"kin tabbatar da abinda kika gani kuwa, sannan kanwar babar tasa ce da gaske?".
Daga kai na nayi nace "na tabbatar Malam ba bakin ta ta fada min kuma Malam na ganta, don sai da ta fara min magana taji nayi shiru banyi magana ba sannan ta tafi ni kuma nabi bayan ta".
Daga kai yai yace "kuje ynxu Innar yara insha Allah zuwa jibi sai ko itace tazo ta karba masa abinda zatai kokarin taga yasha, tunda kamar yadda kuka CE ita aiki take masa kinga kuwa abin da wuya ta basa abu ya karba, sai dai cikin dabara ko turare".
Daga kai Inna tai tace "mun gode sosai Malam, Allah ya saka da alkhairi"
Muna adaidaita na kalli Inna nace "nifa Inna Malam dinnan yana min kama da Ya Ustaz wallahi".
Idon Inna a waje tace "Karya kike dai Dije taya zaki wani ce Malam din yana kama da Ogan ki a'a ba abinda suka hada".
Shiru nai sbd shigowar wata da mai adaidaitar ya dauka, tun da ta shigo gaba na yake faduwa amma sai na dauke ina karanta La'ilaha illa anta subhanaka inni kuntu minazzalimin da hasbunallahu wa ni'imal wakil.
Da sauri wannan matar ta juyo ta kalle ni idon ta suna komawa jajir fuskar ta ta fara komawa baki.
Bude bakina nai na shiga karanta suratul Jinn, da sauri ta bude cikin wata murya mara dadi tace "KI FITA DAGA ABINDA BA RUWANKI WANNAN ABIN BA NAKI BANE AMMA IN KINKI JI TOH TABBAS ZAMU HALAKA KI".
Daga haka ta bace bat, ajiyar zuciya na sauke ina lumshe idonaa ba inda baya rawa a jikinna...
*DON ALLAH KAR KI FITAR MIN DA LITTAFI BOOK DINA NA KUDINE IN KIKA FITAR MIN DASHI NA BARKI DA ALLAH*
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
MRS A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Paid page 18
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
*Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.*
*Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.*
09066728387
HOME OF SUPPLEMENT AND KAYAN MATA MMN MUJAHEED
Y'AR UWA WANI TANADI KIKA KAYIWA SANYI SANYI YAZO SAIDA GYARAN JIKI GYARAN FATA DA GYARAN KASA WANNA YANA YI SA MUKE CIKI INFECTION YAFI DAMUWA MATA TSUHUN INFECTION DA SABO DUK GA SANYI SUNA TASHI YANA DA KYAU KIKULA DA JIKIN KI Y'AR UWA KIKULA DA JIKIN KI RINKA KIYAYE KA'IDA SANYI DA KA'IDA KAMUWA DASHI SANNA KIRINKA SHAN MAGANIN DA ZAI MIKI WANKE MIKI SANYI DA DATTIN MARA LOKACI ZUWA LOKACI
MUNA HADI KALA KALA NA GYARAN JIKI
BANI BADA MAGANI SAI NAJI INDA MATSALA KI TAKE IN MAGANIN SANYI KK BUKATA SAI AHADA MIKI
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA INFECTION
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA RASHIN NIIMA
WATA TUSAR GABA TAKE FAMA DASHI NA SANYI
WATA TUSAR GABAN DA TAKE FAMA DASHI NA BUDEWA GABA NE
WATA MATSALA TA TA ASIBITI CE IN MATSALA BATA WABACE ZAN BADA SHAWARA AJE AGA LIKITA
WATA MATSALA SIHIRICE DUK AIKIN DA NISAN BANAWA BANE BANSA HANNU NA DASHI
KIYI BAYANI ABAKI DAI2 DA MATSALA KI
INA MASU FUSKANTA MATSALA WURIN MIJI
WASU MIJI NA MUSU WALAKANCI KIN KASA GANE MATSALA INDA TAKE
MUNA HADI KALA KALA IYA KUDINKA ITA SHAGALINKA
MUNA DA MAYUKKAN SUPPLEMENT MASU FIDDA HASKEN FATARKI KIFITU KIYI FRESH KIYI KYAU AKWAI NASHA DANA SHAFAWA
AKWAI MASU SA HASKE
AKWAI MASU GYARAN JIKI DA NIIMA DA MATSI
MUNA DA MAN GYARAN GASHI YANA SA TSAWON GASHI DA BAKIN GASHI YANA KARA YAWAN GASHI DUK WADDA TASSAN CHEBE ORIGINAL TASAN HAR MAGANIN DAN DRUFF YANA YI MUNA SAIDA SET OIL NA KARKAR DA CHEBE POWDER DA STEAMING CREAM DA BUTTER DA SHAMPOO
KADAN DAGA PRICE DIN KAYAN MU
KAZA AKWAI TA 5K, 4K,
DAHUWA KIFI 2K
TSIME TABAJE 3K GURA 500
JAN TSIME 3500 GURA 600
GUMBA MADARA 4K
TA AYA DA DABINU 2500
TA SHINKAFA 2K
TA HATSI 1800
ZUMA BATA GINDIN KISHIYA GA WADDA KISHIYA KE MATA FANKAMA TA HANATA RAWAR HANTSI 3K BABBA MEDIUM 2500 KARAMA 800 MUNYI HAR TA IRE IRENMU 500
ZUMA KIBA 2K
GARURUKA IRIN SU
GARIN DAN SATI 1
EMERGENCY
BABANBADE
TUKUDI
SHAKAMATSE
RUBA DUK 500
MAN AYYU KWALBA KARAMA 300 BABBA 700
KADA AL'AJABI 500
SAURAN BAYANI SAI MUN HADU GA ME BUKATA
MUNA KEBBI & SOKOTO MUNA AIKAWA KU INA 08066726866 MMN MUJAHEED KAYAN MATA AND SUPPLEMENT
Dafa ni Inna tai tace "ke lafia kuwa kike ta kalle kalle haka, kamar wata wacce taga abin tsoro?".
Juyowa nai na kalli Inna nace "baki ga wata mata da ta shigo nan ba wai?".
Da mamaki Inna tace "ta shigo ina kuma ni ba Wanda na gani ai bamu dauki kowa ba anan".
Mai adaidaitan na kalla ta mirror kawai naga fuskar sa ta mage baka Kirin sai murmushi yake.
Da karfin gaske na fara karanta Ayatul kursiyuu, kafin kiftawar ido kawai sai ganin mu mukai nida Inna a tsakiyar Titi, rungume ni Inna tai sosai a tsorace ni kuma nai dauriyar janya muka koma bakin titi.
Ajiyar zuciya muke saukewa kawai sai gumi muke.
Kallona Inna tai tace "tabbas wannan Ogan naki yana tsakiyar mugayen magauta, daga zuwa domin karbo masa magani har sun fara farautar mu, Anya xaki iya kuwa?".
Hannu nasa na goge gumin dake tsatsafo min a goshina ina sakin ajiyar zuciya, a dake nace "Inna Insha Allah zan taimaka masa har sai inda karfina ya kare, ynxu mu koma gurin Malam din mu masa bayani koh ya kika ga?".
Daga kai Innan tai tace "muje toh Dije, Allah yayi mana jagora".
Wata adaidaitar muka hau muka koma gidan Malam.
Da mamaki Malam yake kallon mu yace "lafia kuwa? Ko baku bane kuka zo dazu?".
Murmushi nai nace "mune Malam, wasu abubuwa ne suka faru daga fitar mu shine nace bara mu dawo mu fada ma ko xamu samu a yi mana rubutun da wuri".
Kallona kawai Malam yai yace "meye ya faru fada min jikata".
Cikin dauriya na shiga fada masa dukkan abinda ya faru tun da muka hau adaidaitar da kuma yadda aka sauke mu a bakin Titi.
Gyada kai yai yana kallona yace "bayan wannan abubuwa da ya faru har ynxu kina sha'awar taimaka wa Ogan naki? Wannan fa ba karamin abu bane jikata".
Daga masa kai nai idona na tara hawaye nace "Malam zan taimaka masa Insha Allah mutumin kirki ne sosai, ko su waye suke masa wannan abun ai basu fi karfin Allah ba, kuma Insha Allah komai zai warware".
Murmushi Malam yai a ransa yana jin ina ma wannan itace matar Jikansa, yasan da Insha Allah abubuwa zasu zo masa cikin sauki.
"Allah yai miki albarka jikata ya baki miji Nagari, ki rike Allah kuma ki rike addu'a a duk inda kike Insha Allah ba abinda zai cutar dake, ynxu ku dawo jibi insha Allah".
"Ameen" Inna ta fada tana mikewa tace "sai mun dawo din Insha Allah Malam mun gode sosai".
Sallama mukai masa muka fita nida ita sai magana muke yi, don abin ya taba mu sosai.
Duk jikin mu a sanyaye har muka koma gidan Inna, a nan muka tarar Yusrah ta dawo daga islamiyya tana tsaye a kofar gidan.
Bude kofar gidan nai muka shiga gaba dayan mu Yusrah sai cika take tana batsewa, ni dai ko ta kanta ban ba nace "Inna bara na tafi sai nazo jibin da wuri koh?".
Daga kai Inna tai tana zama tace "Allah ya kai mu ki gaishe min da Maman Hajara din".
Daga kai nai nace "sai da safe Inna".
A kafa nake tafiya Ina tafe Ina tunanin wannan lamarin duk yadda nake tunanin abun Ashe ya fi haka.
Daga kafata da zanyi a daidai layin mu naga gurin gaba daya ya koma babban ruwa jajir dashi kamar jini ga wasu hannaye sai fitowa suke daga jiki suna son kamo ni.
Tsaya wa nai a gurin ina karewa wakeken ruwan dako karshen sa bana iya hangowa kawai na saki wani murmushi idona yana rikidewa zuwa blue colour.
Bismillah nai da dan karfi na dora kafata a kan ruwan ina karanta Ayatul kursiyuu, idona a rufe sai taka ruwan nake.
Ina jin wani irin kuka kamar na jakuna ko na jarirai ko na mage nidai ba sani ba amma ina Jin Su haka yasa Nima nake karatun da karfi.
Bude idona nai kawai na ganni a kofar gidan mu, ajiyar zuciya na sauke nayi addu'ar shiga gida nashiga.
Sanyi nake ji yana lullube ni tun daga tafukan kafafuna har tsakiyar kai na, da sauri na karasa cikin palourn mu.
Kwanciya nai akan kujera ina janyo wayar Mama da naga ni a gefen kujerar, suratul bakara na kunna na ajiye a gefen kai na ina lumshe idona.
Ban da rawa ba abinda jikina yake yi nidai idona yana rufe.
Shigowa Mama tai hannun ta rike da flask din abincin mu, da mamaki take kallon ganin yadda na du'kun'kune kamar wacce take jin sanyi ga shi tana hango yadda jikina yake rawa.
Ajiye flask din tai ta taho gurina da d'an saurin ta, hannu tasa a wuyana taji xafi rau kamar wuta da sauri ta cire hannun ta tace "ke lafia kike kuwa?"
Kasa magana nai sai hawaye masu dumi da suke sauko wa daga cikin idona, hankalin Mama ne ya tashi duk sai tabi ta rud'e.
Fita tai da sauri zuwa gurin su Umma dake hira, a kidim tace "Maman Hajjo don Allah kina da maganin zazzabi Dije ce ba lafia wallahi zan bata kafin babansu ya dawo ko chemist ne sai ya kai ta".
Kallon Mama Umma tai duk da basa Shiru kuma suna kishi da ita sosai amma wannan ne karon farko a zamansu data tambaye ta abu kasancewar ta mace mai gudun zuciya.
Girgiza kai tai tace "bani dashi Maman Hajara amma sai dai ko Inna fure".
Girgiza kai itama Inna fure tai tace "ban da maganin Zazzabi Maman Hajara amma sai na ciwon kai".
Da sauri Umma tace "to ai shima zai iya Mata maganin dauko a bata".
Mikewa Inna Fure tai ta shiga dakin ta, bata dade ba ta dawo hannun ta dauke da maganin.
Karba Mama tai tace "ngd sosai", dakin ta shiga Suma suka mara mata baya.
A yadda suka ganta gaba dayan su sun tsorata don tama sauko daga kan kujerar duk jijiyoyin kanta sun fito rad"o rad'o da alama ba karamin ciwo kan yake mata ba.
Tallafo ni Umma tai mama kuma ta samin maganin a baki ta zuba min ruwa, da kyar na hadiye na koma jikin Umma na kwanta idona a rufe.
Ni kadai nasan yadda nake ji a jikina, kafafuna jin su nake kamar ba nawa ba sannan kai na kuwa irin ciwon da yake min bana jin ko idona zan iya budewa a haka.
Gyara min kwanciya Umma tai a jikinta ta kalli Mama tace "Anya kuwa yarinyar nan ba aljanu bane suka taba ta Maman Hajara?".
Dafe kirji Mama tai tace "Aljanu kuma ana zaune kalau?".
Ajiyar zuciya Inna fure tai tace "gaskia a dai duba lamarin nan amma kamar abun da ayar tambaya ko ki dafa kanta ki mata addu'a mu ga".
Ba musu Mama ta xauna ta kama kan nawa ta fara karanta min addu'a tana tofamin, ta dade tana min sai gumi ne yake tsatsafo wa ina jin kan yana dan tsaki a hankali.
Ajiyar zuciya na shiga sauke wa kawai bacci yai gaba dani.
Kwantar dani Umma tai tace "kin ga koh, a daga yadda take cure wa tana wannan numfashin zaki san da alamun tambaya, Dijen da ba kowani irn ciwo ne yake kwantar da ita ba".
Tagumi Mama tai tace "ni Maryama ya zanyi Innanillaihi wa innanillaihir raji'un".
Duk suna zaune sunyi jugun jugum har Baba ya dawo, jin shiru ba kowa yasa shi fara shigowa palourn Mama duk da yasan ita dama bata zaman tsakar gida.
A yadda ya same su sosai abin ya taba sa ganin sun saka dije a gaba, shi dai yasan basa Shiri a junan su amma yadda sukai dinnan yasan ba lafia.
Kallon Mama yai yace "Me yake faruwa? Lafia naga kun tasa Dije a gaba".
Umma ce ta masa bayanin abinda ya faru, kusa da Dijen ya matsa ya dafa kanta har lokacin da akwai xafin sosai.
"Allah ya bata lafia, in ta tashi din sai muje chemist".
Ameen duk suka amsa su Inna furen suna fita.
**********
Duk yau Jin sa yake wani iri da bai ganta ba, ya gama abinda yake kuma yana da meeting a old site din sa amma yaki zuwa don yana tunanin kar yaje tazo kuma basu hadu ba.
Dafa sa da Saudat tai ne yasa shi bude idon sa da suka masa wani irin nauyi.
Kallon ta yai yace "lafia?"
Da mamaki tace "kamar ya lafia dear, jin shiru ne yasa na ce bara nazo naga tunda baka ci abinci ba tun da Ka dawo".
Mai da idonsa yai ya lumshe yace "bana son cin komai ne ynxu, amma anjima in naji sha'awar abu xan fada miki".
Zama tai a gefen gadon tana rike hannun sa cike da kulawa tace "kana lafia Dear?".
Dan tsaki yai yace "plz Saudat ki tafi ki kyale ni bana son takura Haba".
Baki sake take kallon Elhajj tana daga kai lallai ba qalau ba, itace yau Elhajj yake cewa ta tafi ta barsa.
Gudun kar ransa ya Kara baci tace "shikenan Allah ya huci zuciyar ka".
Fita tai ta rufo masa kofa idon ta dauke da hawaye.
Bude idonsa yai bayan fitar ta yana kallon kofar, shi kansa mamakin kan sa yake meye dalilin da zai sa ya damu don kawai bata zo aiki ba?
Da sauri yace "sbd ma'aikaciya tace don na kula da lafiyar ta ai ba komai bane".
*********
Sai bayan Isha na tashi, alwala nai nayi sallar magriba da banyi ba sannan nayi Isha'i.
Har na kwanta Baba ya shigo yace na tashi muje chemist.
Hijab kawai nasa muka fita yana rike da hannu na, chemist din dake unguwar mu muka je ya bani maganin zazzabi.
Sai da naci abinci kadan sannan na sha maganin na kwanta duk jikina ciwo yake min.
Karfe 3 kamar yadda nasa alarm a wayar Mama na tashi, fitowa nai nayi alwala na koma, shinfida sallaya nai na fara fara.
Sai da nayi raka a shida duk lokacin da nayi raka'a biyu a sujjadar karshe sai na karanta wannan addu'ar kafa uku "YA WADUDU, YA ZIL'ARSHIL MAJID, YA FA'ALUL LIMA YURID, AS'AKUKA BI IZZIKAL LAZI LA YURAM, WA MULKIKAL LAZI LA YUDAN, WA NURI WAJIHIKAL LAZI MALA ARKANA ARSHIK" sai nayi addu'a sosai in na gama sai nace "YA MUGISU A GISNI" Kafa uku itama sannan nayi sallama.
Ko da na idar da sallar ban tashi ba Qur'ani na dauka na fara karatu a hankali, duk da baccin da nake ji amma kawai sai na fara karatu.
*******
Kamar Wanda aka mintsila ya farka, kallon tym yai yaga karfe 4 na asuba kawai sai ya samu kansa da mikewa ya nufi toilet.
Alwala yai ya fito ya hau Kan sallaya, zai iya cewa kusan shekara 10 rabon da yayi sallar dare.
Kawai sai ya fashe da kuka, Yana sallar yana kuka, a sujada yana rokan Allah ya kawo masa dauki ya taimake sa.
Tabbas yasan ba haka yake ba anmayya chanja, yana Jin wani abu ba dai-dai bane amma ya rasa ta ina duhu yayi wa rayuwar sa kane kane.
Bai koma bacci ba har aka Kira sallah ya sake alwala yafita masallaci.
******
Tsawon sati ina fama da rashin lafiar da aka kasa gane kanta, kullum sai Inna tazo dubani don da tace min na fita har kar wannan mutumin amma nasa Mata kuka.
Dole ta koma gurin Malam karbo magani,ta kuma fada masa tunda muka koma bani da lafia.
Murmushi yai ya miko mata wata jarka babba yace "gashi ki kaima ta ta daina Shan ruwa ta Mai dasa ruwan shan ta kawai, dama nayi tunanin hakan shiyasa itama na mata rubutun, ga habbatus sauda ita kuma a dinga turara Mata shi safe da dare".
Sosai Inna ta masa godia, a ranar da na fara shan rubutun na soma warware wa, cikin kwana biyu har na mike sosai na cigaba da hidima ta ina tunanin gobe Insha Allah zan koma aiki.
*****
Driving yake hankali sa baya jikin sa, kawai tunani yake abin yayi yawa kwana 7 Kenan bata zuwa aiki ai kuwa dole yaje gidan su yaji lafia, wannan kwanakin da tayi bata zo ba gani yake kamar zai mutu.
A dan gaba da gidan su ya tsaya ya fito, Kofar gidan ya nufa Allah yasa yaga Umar yazo zai shiga gidan.
Kiran sa yai yace ya shiga yace ana sallama da Deejah.
Kallon sa Umar yai yace "bamu da deeja sai dai Dije".
Dafa kai yai yace "Ita nake nufi".
A guje ya nufi cikin gidan yana bude murya yace "ana sallama da Dije a waje...."
*KAR KI FITAR MIN DA LITTAFI IN KIKA FITAR DASHI NA BARKI DA ALLAH*
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
MRS A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Paid page 19
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
*Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.*
*Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.*
09066728387
HOME OF SUPPLEMENT AND KAYAN MATA MMN MUJAHEED
Y'AR UWA WANI TANADI KIKA KAYIWA SANYI SANYI YAZO SAIDA GYARAN JIKI GYARAN FATA DA GYARAN KASA WANNA YANA YI SA MUKE CIKI INFECTION YAFI DAMUWA MATA TSUHUN INFECTION DA SABO DUK GA SANYI SUNA TASHI YANA DA KYAU KIKULA DA JIKIN KI Y'AR UWA KIKULA DA JIKIN KI RINKA KIYAYE KA'IDA SANYI DA KA'IDA KAMUWA DASHI SANNA KIRINKA SHAN MAGANIN DA ZAI MIKI WANKE MIKI SANYI DA DATTIN MARA LOKACI ZUWA LOKACI
MUNA HADI KALA KALA NA GYARAN JIKI
BANI BADA MAGANI SAI NAJI INDA MATSALA KI TAKE IN MAGANIN SANYI KK BUKATA SAI AHADA MIKI
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA INFECTION
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA RASHIN NIIMA
WATA TUSAR GABA TAKE FAMA DASHI NA SANYI
WATA TUSAR GABAN DA TAKE FAMA DASHI NA BUDEWA GABA NE
WATA MATSALA TA TA ASIBITI CE IN MATSALA BATA WABACE ZAN BADA SHAWARA AJE AGA LIKITA
WATA MATSALA SIHIRICE DUK AIKIN DA NISAN BANAWA BANE BANSA HANNU NA DASHI
KIYI BAYANI ABAKI DAI2 DA MATSALA KI
INA MASU FUSKANTA MATSALA WURIN MIJI
WASU MIJI NA MUSU WALAKANCI KIN KASA GANE MATSALA INDA TAKE
MUNA HADI KALA KALA IYA KUDINKA ITA SHAGALINKA
MUNA DA MAYUKKAN SUPPLEMENT MASU FIDDA HASKEN FATARKI KIFITU KIYI FRESH KIYI KYAU AKWAI NASHA DANA SHAFAWA
AKWAI MASU SA HASKE
AKWAI MASU GYARAN JIKI DA NIIMA DA MATSI
MUNA DA MAN GYARAN GASHI YANA SA TSAWON GASHI DA BAKIN GASHI YANA KARA YAWAN GASHI DUK WADDA TASSAN CHEBE ORIGINAL TASAN HAR MAGANIN DAN DRUFF YANA YI MUNA SAIDA SET OIL NA KARKAR DA CHEBE POWDER DA STEAMING CREAM DA BUTTER DA SHAMPOO
KADAN DAGA PRICE DIN KAYAN MU
KAZA AKWAI TA 5K, 4K,
DAHUWA KIFI 2K
TSIME TABAJE 3K GURA 500
JAN TSIME 3500 GURA 600
GUMBA MADARA 4K
TA AYA DA DABINU 2500
TA SHINKAFA 2K
TA HATSI 1800
ZUMA BATA GINDIN KISHIYA GA WADDA KISHIYA KE MATA FANKAMA TA HANATA RAWAR HANTSI 3K BABBA MEDIUM 2500 KARAMA 800 MUNYI HAR TA IRE IRENMU 500
ZUMA KIBA 2K
GARURUKA IRIN SU
GARIN DAN SATI 1
EMERGENCY
BABANBADE
TUKUDI
SHAKAMATSE
RUBA DUK 500
MAN AYYU KWALBA KARAMA 300 BABBA 700
KADA AL'AJABI 500
SAURAN BAYANI SAI MUN HADU GA ME BUKATA
MUNA KEBBI & SOKOTO MUNA AIKAWA KU INA 08066726866 MMN MUJAHEED KAYAN MATA AND SUPPLEMENT.
A guje ya nufi cikin gidan yana bude murya yace "ana sallama da Dije a waje...."
Duk wad'anda suke tsakar gidan sai da suka juyo suka kalle sa, a tarihin gidan ba'a taba sallama da Dije ba kullum aka ce ana sallama toh da Hajjo ce.
Inna fure ce tayi karfin halin cewa "kai Umar waye yake sallama da ita Dijen".
Bude hannayen sa yai alamun shima bai sani ba, ya nufi Palourn Mama.
A zaune ya same mu nida Mama, nidai tun da naji yace ana sallama dani baki kawai na tabe don nasan kuskure ne, toh nawa nake ma da za'a wani ce ana sallama dani sai dai ko Hajjo ceh.
Mama itama shiru tai tana jiran ace karya ne, a kasan ranta kuwa addu'a take Allah yasa da gaske gurin Dijen ta aka zo.
Da sallama ya shigo yace "ana sallama da Dije a waje Mama".
Hararar sa nai nace "kai Umar bana son shirme wace Dijen, Ka dai je Ka sake tambaya ko Hajjo ake nufi"
Turo baki yai yace "nidai Dije yace min, yana waje yana Jira fa".
Kau da kai na nayi nace "toh kaje Ka ce masa nace baxan zo ba ana dole".
Mama ce tai saurin cewa "jeka Umar kace tana zuwa".
Fita yai a guje ya kofar gida a tsaye ya gan sa ya jingina da jikin bangon.
Gurin sa Umar ya karasa yace "Mama dai tace gata nan zuwa Amma ita dai da nace ana sallama da ita cewa tai naje na ce maka baxa ta zoba".
Murmushi ne ya subuce wa Elhajj, tsiwar ta yasa shi jin sanyi yasan tana cikin koshin lafia.
Hannu yasa a aljihun jallabiyar sa ya zaro kudi Yan 1k kamar guda 6 ya Mika wa Umar.
Zaro Ido Umar yai yace "tabdijan, in na karba ai sai Baba ya zane ni".
Murmushi Elhajj yai yace "ba abinda zai ce ma kace masa MD ne ya baka".
Washe baki yai yace "MD Ogan Baba na gurin aiki".
Daga masa kai kawai Elhajj yai ai sai Umar ya kwasa a guje ya nufi cikin gida cike da zumudi
Yana shiga gida ya nufi gurin Umma, mika mata kudin yai yace "gashi Umma saurayin Dije ne ya bani".
Wafce kudin tai jikinta har rawa yake ta kirga, dafe kirji tai tace "dubu shida Umar wannan wane haka zai yi kyautar kudi lokaci daya".
Murmushi yai yace "MD ne Umma Ogan Baba shine yazo yana waje".
Da sauri Baba dake daki yai wuf ya fito, janyo hannun Umar yai yace "mai kace kai Umar".
Daga kai yai yace "daya bani kudi shine nace baxan karba ba zaka min fada sai yace in ce maka MD ne baxa Ka min fada ba.."
Bai tsaya karasa jin maganar ba ya nufi kofar gida kamar zai kifa.
Umma kuwa shiru kawai tai tana tugumi a ranta fata take ace karya ne ba Ogan baba bane yazo gurin Dije.
Mama itama da take lallaba Dije akan taje duk sai mukai shiru, nidai zumburo baki kawai nake nasan karya ne taya Ya Ustaz zai zo gurina a irin wannan lokacin in ma shine da gaske toh gurin Baba yazo.
Mama ma Jira take ace karya ne amma can kasan zuciyar ta fata take ace da gaske dai gurin Dijen ta aka zo.
A tsaye Baba ya tarar da shi, duk da unguwar ba hasken wuta amma farin wata ya haska shi duk Wanda yasan Elhajj yana ganin yanayin tsayuwar sa da kuma kamshin turaren sa zai gane sa.
Mika masa hannu Baba yai yace "ina wuni MD ya iyali?".
Shima Mika ma Baban hannu yai yana fadin "Alhamdulillah".
Duk sai sukai shiru shi dama Elhajj ba magana zai yi ba don haka Baba yace "ashe kai ne da gaske, yaro yace ana sallama da Dije kuma sai yace wai kai ne, ni dai nace bara nazo na gani da idona".
A dake Elhajj yace "eh nine nazo gurin ta, salary dinta nazo kawo mata naga bata zuwa kwana biyu".
Murmushin Manya Baba yai yace "bara na turo ma ita ko zaka bani kudin na kai mata ne?"
Da sauri yace "no tazo ta karba da kanta kawai ina so na tambaye ta mai yasa bata zuwa".
Gyada kai Baba yai yana murmushi yace "bara na kira maka ita toh".
Cikin gidan Baba ya nufa duk yadda Umma take tambayar sa akan waye yazo gun Dije bai tsaya bata amsa ba ya nufi Palourn Mama.
A zaune ya same su yace "Ke Dije baki ji ana sallama dake ba tun tuni kike zaune".
Turo baki nai nace "Baba bafa gurina aka zo ba Ya Ustaz ne yazo ai gurin Ka yazo".
Tsaki Baba yai yace "kuji shashancin banxa xaki mike ko kuwa bana son shirme".
Mama da fuskar ta take yalwace da murmushi tace "da gaske wai sallama ake da Dijen tamu Malam".
Murmushi shima Baba yai yace "gashi kuwa, maza tashi kije kinji diyar albarka".
Hijab dina na sa ina turo baki, kofar palourn na nufa zan fita Baba yace "dawo mana ko yar kwalliyar nan baxa kiyi ba kisa turare toh meye ma sai kin wani saka Hijab".
Baki sake nake kallon Baban nace "Baba kwalliya wai xan yi?"
Dakuwa yai min yace "Gidan ku maza dawo kisa turaren".
Haka na dawo na sa turaren mama sai bata fuska nake kamar xanyi kuka.
Fita nai zuwa kofar gida ina tafe ina tale baki cike da shagwaba.
A tsaye na gansa wannan Karan baya jikin bango yayi folding hannun sa.
Samun kai na nai da chanja style din tafiya ta Wanda bansan dalili ba, ina zuwa kusa dashi kawai na shiga bubbuga kafafu a kasa ina sakin kukan shagwaba...
Rintse idonsa yai yana fadin Ya Salam zata kashe ni......
Kuyi hakuri Mutanen Amana kuyi manage.....
Kar ki fitar min da book idan kika fitar dashi na bar ki da Allah
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Paid page 20
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
*Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.*
*Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.*
09066728387
HOME OF SUPPLEMENT AND KAYAN MATA MMN MUJAHEED
Y'AR UWA WANI TANADI KIKA KAYIWA SANYI SANYI YAZO SAIDA GYARAN JIKI GYARAN FATA DA GYARAN KASA WANNA YANA YI SA MUKE CIKI INFECTION YAFI DAMUWA MATA TSUHUN INFECTION DA SABO DUK GA SANYI SUNA TASHI YANA DA KYAU KIKULA DA JIKIN KI Y'AR UWA KIKULA DA JIKIN KI RINKA KIYAYE KA'IDA SANYI DA KA'IDA KAMUWA DASHI SANNA KIRINKA SHAN MAGANIN DA ZAI MIKI WANKE MIKI SANYI DA DATTIN MARA LOKACI ZUWA LOKACI
MUNA HADI KALA KALA NA GYARAN JIKI
BANI BADA MAGANI SAI NAJI INDA MATSALA KI TAKE IN MAGANIN SANYI KK BUKATA SAI AHADA MIKI
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA INFECTION
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA RASHIN NIIMA
WATA TUSAR GABA TAKE FAMA DASHI NA SANYI
WATA TUSAR GABAN DA TAKE FAMA DASHI NA BUDEWA GABA NE
WATA MATSALA TA TA ASIBITI CE IN MATSALA BATA WABACE ZAN BADA SHAWARA AJE AGA LIKITA
WATA MATSALA SIHIRICE DUK AIKIN DA NISAN BANAWA BANE BANSA HANNU NA DASHI
KIYI BAYANI ABAKI DAI2 DA MATSALA KI
INA MASU FUSKANTA MATSALA WURIN MIJI
WASU MIJI NA MUSU WALAKANCI KIN KASA GANE MATSALA INDA TAKE
MUNA HADI KALA KALA IYA KUDINKA ITA SHAGALINKA
MUNA DA MAYUKKAN SUPPLEMENT MASU FIDDA HASKEN FATARKI KIFITU KIYI FRESH KIYI KYAU AKWAI NASHA DANA SHAFAWA
AKWAI MASU SA HASKE
AKWAI MASU GYARAN JIKI DA NIIMA DA MATSI
MUNA DA MAN GYARAN GASHI YANA SA TSAWON GASHI DA BAKIN GASHI YANA KARA YAWAN GASHI DUK WADDA TASSAN CHEBE ORIGINAL TASAN HAR MAGANIN DAN DRUFF YANA YI MUNA SAIDA SET OIL NA KARKAR DA CHEBE POWDER DA STEAMING CREAM DA BUTTER DA SHAMPOO
KADAN DAGA PRICE DIN KAYAN MU
KAZA AKWAI TA 5K, 4K,
DAHUWA KIFI 2K
TSIME TABAJE 3K GURA 500
JAN TSIME 3500 GURA 600
GUMBA MADARA 4K
TA AYA DA DABINU 2500
TA SHINKAFA 2K
TA HATSI 1800
ZUMA BATA GINDIN KISHIYA GA WADDA KISHIYA KE MATA FANKAMA TA HANATA RAWAR HANTSI 3K BABBA MEDIUM 2500 KARAMA 800 MUNYI HAR TA IRE IRENMU 500
ZUMA KIBA 2K
GARURUKA IRIN SU
GARIN DAN SATI 1
EMERGENCY
BABANBADE
TUKUDI
SHAKAMATSE
RUBA DUK 500
MAN AYYU KWALBA KARAMA 300 BABBA 700
KADA AL'AJABI 500
SAURAN BAYANI SAI MUN HADU GA ME BUKATA
MUNA KEBBI & SOKOTO MUNA AIKAWA KU INA 08066726866 MMN MUJAHEED KAYAN MATA AND SUPPLEMENT
Kara rintse idonsa yai da karfi ganin yadda take girgiza komai na jikinta na motsi.
Ganin ya rufe idon sa yasa ni turo baki ina kara buga kafata a kasa da dan karfi ina turo baki.
Bude idonsa da yai kawai yaga abinda tai da sauri yace "don Allah kiyi hakuri kashe ni kike son yi ne Deejah?".
Tsayawa nai daga shagwabar da nake cikin rashin fahimtar maganar sa nace "kamar ya zan kashe Ka ya Ustaz?".
Da sauri ya ce "ba abinda nake nufi".
Turo karamin bakina nai gaba nace "Ina wuni".
Gyara tsayuwar sa yai yace "lafia".
Duk sai muka yi shiru, gajiya nai na turo baki a shagwabe nace "toh kayi shiru ya Ustaz kuma nifa ban iya zance ba".
Bude manyan idonsa yai yace "waya ce miki zance nazo gurin ki".
Kau da kai na nayi nace "toh ai kaine kace kana sallama da Dije, kuma nidai nasan in aka ce ana sallama da mace da daddare zance aka zo".
Wani murmushi ya saki yace "uhmm ynxu kina tunanin zance nazo kenan?"
Girgiza kai nai nace "ai nasan ba zance kazo ba, taya ma zaka zo zance gurina wani abun ne dai zai kawo Ka".
Tabe baki yai ya sa hannu a aljihu ya ciro 30k Yan 500, miko min yai idonsa a Kai na yace "karbi".
Ban kar ba ba sai ido dana zuba masa, kallon sa nake ina mamakin kudin ki na meye.
Dan gajeran tsaki yai yace "salary din ki ne 25k, 5k din kuma kudin mota ne ki daina karbar wa Baba kudi".
Hannu Biyu nasa na dan durkusa na karba nace "Jazakallah bil jannah, Allah ya saka da alkhairi ya tsare Ka aduk inda kake".
Murmushi yai yana lumshe idonsa yace "Ameen ya Rabbi, mai yasa baki zo week dinnan ba".
Langwabe kai nai ina mar-mar da ido nace "ai saura kadan na sheka barzahu Ya Ustaz, ciwo nai kamar baxan tashi ba".
Zuba mata ido yai sai ynxu yake hango ramewar da tayi a fuskar ta, a hankali yace "Ya jikin naki".
Murmushi nai ina janyo hijab dina nace "Alhamdulillah, naji sauki sosai gobe ma Insha Allah nake son komawa nasan Ya Yasir yayi missing dina sosai koh?".
Hade rai yai sosai yace "ta ina zan sani ko nayi Miki kama da wanda zaki tsare kina masa tambayoyi".
Bude ido nai nace "daga tambaya Ya Ustaz sai Ka hayayyake min, toh Ya su Ya Yasir din?".
Zaburo wa yai kamar zai dake ni a guje na nufi gida ina cewa "sai da safe".
Murmushi ne ya subuce masa har hakoran sa suna bayyana, girgiza kai kawai yai ya shiga mota ya nufi gida yana jinsa cikin nishadi.
Duk su Umma suna tsakar gida har da Hajjo sun kafa sun tsare suna jiran na dawo, ban kalle suba na shige palourn mu kamar ban san abinda suke yiba.
Tura kofar nai na rufe sannan na zauna a gefen Mama, kudin na bata nace "Ashe salary na ya kawo min Mama".
Kallon kudin Mama tai tace "salary ne ya taso shi daga gidan sa kawai don ya baki".
Daga kai nai ina kwanciya akan carpet nace "shine wallahi, ya dora min 5k akai kudin mota yace na daina karbar wa Baba kudi".
A sanyaye Mama tace "angode Allah ya saka da alkhairi".
"Ameen" na fada in mikewa, kallon Mama nai nace "Mama don Allah na karbi ko 7k ne a ciki na sayi waya".
Murmushi Mama tai tace "ke da kudin ki Dije har sai kin tambaya".
Turo baki gaba nai nace "ai kudin kine Mama dama ni sbd ke nake son aikin ai kinga zamu dinga cin dadi ynxu, kuma kudin Omo da sabulu baxai dinga kwace mana ba".
Albarka sosai Mama ta sakamin ta bani 10k na siyo wayar da sim.
Da murna na sa kudn a school bag dita na shige daki na kwanta ina murna gobe Insha Allah ana tashi daga school zan gangara shagon Mai wayar dake gaban school dinmu na siyo sai murna nake.
Washe gari da wuri na shirya na tafi school, sbd d'oki da kyar na gane abinda aka koya mana.
Ana tashi kuwa na nufi shagon, wayoyin ya fito min da su ya nuna min, HTC na karba ta 9k sai case din 500 dana siya da SIM card sai kati na 300.
Sai da ya bani charger din wayar ya kuma sai ta min komai sannan na tsaya nayi selfie a kofar shagon.
Da nishadi na shiga gida, na nunawa Mama wayar tawa.
Zama nai na shiga daukar number din Inna da Ya Hajara sai Yusrah da kuma Baba, har number din su Umma sai da na dauka.
Da kyar nayi wanka nasa Kaya ko abinci ban tsaya ci ba nayi wa Mama sallama na tafi don nifa yau ji nake anya zan iya aikin ma kuwa sbd murnar wannan wayar da nayi.
Tun daga bakin gate nake gaisawa da mutane na sai cewa suke sunyi missing dina, ni dai duk inda na tsaya sai munyi selfie.
Tun daga farkon floor dinmu nake kwada sallama, Yasir da ya ke xaune yana aiki da sauri ya taho yana tafa hannu yace "lale lale kanwata".
Dariya nai sosai nace"Ina wuni Ya Yasir, ya aka ji da kewata".
Murmushi kwance a fuskar sa yace "lafia qalau Kanwata".
Idona ne ya sauka akan Wanda ke zaune akan kujera, bude baki nai da mamaki nace......
Gashi nan dan mitsili ne🤣🤣
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Mrs A.M😍
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Paid page 21
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
*Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.*
*Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.*
09066728387
HOME OF SUPPLEMENT AND KAYAN MATA MMN MUJAHEED
Y'AR UWA WANI TANADI KIKA KAYIWA SANYI SANYI YAZO SAIDA GYARAN JIKI GYARAN FATA DA GYARAN KASA WANNA YANA YI SA MUKE CIKI INFECTION YAFI DAMUWA MATA TSUHUN INFECTION DA SABO DUK GA SANYI SUNA TASHI YANA DA KYAU KIKULA DA JIKIN KI Y'AR UWA KIKULA DA JIKIN KI RINKA KIYAYE KA'IDA SANYI DA KA'IDA KAMUWA DASHI SANNA KIRINKA SHAN MAGANIN DA ZAI MIKI WANKE MIKI SANYI DA DATTIN MARA LOKACI ZUWA LOKACI
MUNA HADI KALA KALA NA GYARAN JIKI
BANI BADA MAGANI SAI NAJI INDA MATSALA KI TAKE IN MAGANIN SANYI KK BUKATA SAI AHADA MIKI
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA INFECTION
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA RASHIN NIIMA
WATA TUSAR GABA TAKE FAMA DASHI NA SANYI
WATA TUSAR GABAN DA TAKE FAMA DASHI NA BUDEWA GABA NE
WATA MATSALA TA TA ASIBITI CE IN MATSALA BATA WABACE ZAN BADA SHAWARA AJE AGA LIKITA
WATA MATSALA SIHIRICE DUK AIKIN DA NISAN BANAWA BANE BANSA HANNU NA DASHI
KIYI BAYANI ABAKI DAI2 DA MATSALA KI
INA MASU FUSKANTA MATSALA WURIN MIJI
WASU MIJI NA MUSU WALAKANCI KIN KASA GANE MATSALA INDA TAKE
MUNA HADI KALA KALA IYA KUDINKA ITA SHAGALINKA
MUNA DA MAYUKKAN SUPPLEMENT MASU FIDDA HASKEN FATARKI KIFITU KIYI FRESH KIYI KYAU AKWAI NASHA DANA SHAFAWA
AKWAI MASU SA HASKE
AKWAI MASU GYARAN JIKI DA NIIMA DA MATSI
MUNA DA MAN GYARAN GASHI YANA SA TSAWON GASHI DA BAKIN GASHI YANA KARA YAWAN GASHI DUK WADDA TASSAN CHEBE ORIGINAL TASAN HAR MAGANIN DAN DRUFF YANA YI MUNA SAIDA SET OIL NA KARKAR DA CHEBE POWDER DA STEAMING CREAM DA BUTTER DA SHAMPOO
KADAN DAGA PRICE DIN KAYAN MU
KAZA AKWAI TA 5K, 4K,
DAHUWA KIFI 2K
TSIME TABAJE 3K GURA 500
JAN TSIME 3500 GURA 600
GUMBA MADARA 4K
TA AYA DA DABINU 2500
TA SHINKAFA 2K
TA HATSI 1800
ZUMA BATA GINDIN KISHIYA GA WADDA KISHIYA KE MATA FANKAMA TA HANATA RAWAR HANTSI 3K BABBA MEDIUM 2500 KARAMA 800 MUNYI HAR TA IRE IRENMU 500
ZUMA KIBA 2K
GARURUKA IRIN SU
GARIN DAN SATI 1
EMERGENCY
BABANBADE
TUKUDI
SHAKAMATSE
RUBA DUK 500
MAN AYYU KWALBA KARAMA 300 BABBA 700
KADA AL'AJABI 500
SAURAN BAYANI SAI MUN HADU GA ME BUKATA
MUNA KEBBI & SOKOTO MUNA AIKAWA KU INA 08066726866 MMN MUJAHEED KAYAN MATA AND SUPPLEMENT
Idona ne ya sauka akan wanda ke zaune akan kujera, bude baki nai da mamaki nace "Malam".
Shima Malam juyowa yai ya zuba min ido yana mamakin ganin fuskata yace "jikata kece anan?".
Da dan sauri na karasa gurin sa na zauna a kasa kujerar, cikin jinjina ganin sa da nai a gurin nace "Ina wuni".
Murmushi shinfide a fuskar sa yace "lafia qalau Jikata, ya Inna?".
Murmushi nai nace "Alhamdulillah Malam, ai bayan zuwan mu gurin Ka nayi ta rashin lafia abin dai kamar baxan tashi ba".
Yar dariya yai yace "gaki kin tashi da ikon Allah, mai kike anan amma".
Dariya nai ina kasa kasa da murya ta nace "ai nan ne office din Ya Ustaz din da nake aiki, kai ma zuwa kai siyan wani abu?".
Ido ya zaro gabansa yana faduwa yace "shine wanda kika ce matar babansa wacce take kanwar mahaifiyar sa ta zuba masa abu akan kujera?".
Daga kai nai ina mai da fuska ta ta alhini nace "shine Malam, kujerar tana store din can ma zan iya nuna ma".
Hawaye ne ya taru a idonsa ya fara fadin "Innanillahi wa innanillaihir raji'un".
A rude nace "lafia Malam? Me ya faru?".
Idonsa ya goge yana murmushin karfin hali yace "jikana ne, nine na haifi Mamansa kuma wacce kika ga tazo itama Diyata ce".
Baki na rufe da hannaye na ina zare ido nace "innanillaihi wa innanillaihir raji'un don Allah kayi hakuri Malam, ban san y'ar Ka bace".
Wani murmushi yai Wanda kana gani kasan yafi kuka ciwo yace "na dade ina zargin ta dama tun lokacin da marigayiyia ta rasu amma kuma duk lokacin da nayi tunanin mai da hankali akan ta don na gano manufar ta sai hakan ya gagara kawai sai naji kamar ban mata adalci ba in na zarge ta".
Shiru nai nace "Malam amma kamar ba ita kadai bace bafa".
Mai da dubansa kai na yayi yace "ban gane ba jikata".
Turo baki nai nace "rannan ina dakin sa ina gyara masa Naga wani yazo da ba'ka'ken Kaya ya sa flash a computer din Ya Ustaz nidai bansan ko meye yayi ba amma da alama bashi da gaskia kuma ban fahimci ki waye ba, kawai dai naga Yana dingishi sbd saurin da yake".
Girgiza kai Malam yai yace "makiya sun lullube sa ne ta yadda bakya tunani Khadija, ni kai na an mana farraku baya ko san gani na, ko rubutu na kawo masa baya sha, ynxu tun dazu nazo kuma yasan nazo amma sai cewa yayi wai aiki yake ynxu zai fito ni kuma nayi wa kai na alkawarin baxan tafi ba sai ya fito mun hadu ai dai baxai kwana a ciki ba".
Tagumi nai ina gyada kai nace "ynxu Malam shi ya Ustaz dinne ya shanya Ka anan?".
Murmushi Malam yai yace "barshi khadijah ba laifin sa bane, duk abinda zai yi ba'a hayyacin sa bane ni ynxu tunanin da nake taya zamu dinga basa rubutun yana sha ma da alama ba makiya 1 bane suna da yawa".
Gyara zama nai nace "ni da nace ko zan nemi aiki a gidan sa kaga sai in dinga zuba masa rubutun a cikin abinci, tunda dai anan baya cin komai sai dai a siyo masa dama na hayakin ne kawai zan iya kunna masa na dinga saka masa karatun Qur'ani kuma".
Dariya Malam yai yana jinjina wautar Dije yace "taya zaki nemi aiki a gidan sa, ai iyayen ki ma baxa su bari ba".
Shiru nai nace "kuma haka ne Malam, amma da xasu bari ai shi Zan fadawa inason aiki a gidan sa na jeka Ka dawo zan dinga musu girki tunda na iya, nasan ma xai yadda sbd muna shiri fa Malam jiya gidan mu yazo kawo min salary dina da yaga ban zo ba".
Zaro Ido Malam yai yace "Muhammad dinne yazo gidan ku kawo miki salary ko zance yazo?".
Hijab dina na jawo na rufe fuska a kunyace nace "taya zai zo zance tabdijan ai baxan ma yadda ba, ya min tsufa sai a dinga gulma ta ana cewa sugar daddy nake so, salary kawai ya kawo min".
Wani murmushi Malam yai yana fadin "Alhamdulillah Ya Allah".
Mike wa nai nace "Malam bara naje nayi yan dabaru na takura masa ya fito".
Girgiza Kai Malam yai yace "zo ki zaman ki Khadija ba abinda zai sa ya fito".
Dariya nai nace "bara dai naje na gwada sa'a ta Malam".
Da sallama na tura kofar na shiga, yana zaune aka kujera iPad ce a hannun sa Yana dannawa, dan zuba masa ido nai ina kallon sa yayi kyau sosai cikin manyan kaya light blue ba wanda xai kalle sa yace ya kai shekarun sa.
Bai dago ya kalle taba duk da kuwa yasan cewa itace ta shigo.
A nutse nake tafiya har na karaso inda yake zaune, dan gyara murya nai nace "Barka da yamma Ya Ustaz".
Shiru yai kamar bai ji abinda take cewa ba yana sauraran bugun zuciyar sa.
Kara bude murya nai nace "Barka da yamma Ya Ustazu".
Fuska a hade ya kalle ni yace "barka".
Murmushi mai taushi na sakar masa ina fito da waya ta daga jakata nace "Ya Ustaz ga waya ta, dazu na siyo".
Kallon wayar yai ya kalle ta yaga sai murna take, hannun sa yasa ya karbi wayar yana juyata a hannun sa.
Samun kansa yai da saving din number dinsa a wayar, ya da Mata Ya Ustaz.
Shiga cikin gallery yai baki ya bude yana ganin ikon Allah, yadda take selfie da masu gadi da Yan reception, ji yai ran sa yayi mugun baci don har wani dishi dishi yake gani, ba wanda yafi bashi haushi sai Wanda sukai da wani cleaner ya zuro kansa ta kafadar ta duk da jikinsu baya taba juna amma hakan ba karamin bata masa rai yai ba.
A fusace ya mike ya doka wayar a kasa, Ihu na kurma da karfi ina zuwa gun wayar data tarwatse na shiga tattarawa.
Malam da yake zaune ihun Dije daya ji yasa shi shigowa office din da sauri a tunanin sa ko illata ta Elhajj din yai.
Yadda ya gansa a tsaye fuskar sa har wani rawa take sbd bacin rai da kuma ita data ke tsugunne tana kuka ya daure masa kai matuka.
Kallon Elhajj yai yace "lafia Muhammad nagan ku haka".
Cikin dacin rai yace "Malam ni wannan marakunyar yarinyar zata bawa waya wai na gani bayan duk taje tayi hotuna da Maza sbd tsabar ta rai na nai".
Cikin rashin fahimta Malam yace "ban fahimce Kaba ni Sam, Yi min bayani yadda zan gane don Allah".
A fusace yace "Malam selfie take dauka da garada fah kuma sai tazo ta bani wayar wai na kalla bayan ta san abinda tai".
Cikin muryar kuka nace "Malam to ina ruwan sa don nayi selfie da wasu a wayata, kawai sai ya fasa min waya bayan da gunina na siya".
Tsaki yai yace "don kin siya da kudin ki sai ki dinga hoto da maza sbd rashin kamun kai".
Zuba masa ido nai ina jin wani bacin rai yana kwaranya a zuciya ta.
Mikewa nai ina share hawaye na nace "insha Allah na bar ma aiki daga yau tunda Ka fara cemin mara kamun kai, kuma wayata daka fasa na yafe ma kaji da aljanun kama".
Mike wa nai na tattare wayata na zura a jaka, ficewa nai ina hawaye a raina na kudiri niyyar barin aikin nan har abada.
A kidime yace "Malam kana kallon ta zata tafi fa Malm, Ka taimaka kayi Mata magana"
Girgiza Kai yai yace "ba abinda ya shafe ni Muhammad, ni da Ka shanya a waje ai bani da wani amfani bara na wuce Nima".
Shiru yai ya kasa magana har Malam ya wuce, lumshe idonsa yai yana jin hankalin sa a tashe daya sani da bai fasa mata waya ba, shifa ba wai yana nufin mara kamun kai bace Is kawai maganar zuwa masa tai a haka.
*********
Mika musu hoton sa tai tace "gashi nan, so nake ku yi yadda zakuyi ya mutu a motar nan, abin nake so a nuna kamar hatsarin mota ne".
Murmushi Ogan su yai yace "baki da damuwa Hajia ki kwantar da hankalin ki yau baxai kwana a raye ba".
Itama murmushi tai tace "yauwa, haka nake son ji bar na koma gida na jira kiran wayar ku".
Cikin kwanciyar hankali Hajia Batula ta nufi a gida a ranta tana cewa "Alh Hassan gani nan zuwa gareka....."
DON ALLAH KAR KI FITAR MIN DA LITTAFI IN KIKA FITAR NA BAKI DA ALLAH.
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Paid page 22
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
*Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.*
*Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.*
09066728387
HOME OF SUPPLEMENT AND KAYAN MATA MMN MUJAHEED
Y'AR UWA WANI TANADI KIKA KAYIWA SANYI SANYI YAZO SAIDA GYARAN JIKI GYARAN FATA DA GYARAN KASA WANNA YANA YI SA MUKE CIKI INFECTION YAFI DAMUWA MATA TSUHUN INFECTION DA SABO DUK GA SANYI SUNA TASHI YANA DA KYAU KIKULA DA JIKIN KI Y'AR UWA KIKULA DA JIKIN KI RINKA KIYAYE KA'IDA SANYI DA KA'IDA KAMUWA DASHI SANNA KIRINKA SHAN MAGANIN DA ZAI MIKI WANKE MIKI SANYI DA DATTIN MARA LOKACI ZUWA LOKACI
MUNA HADI KALA KALA NA GYARAN JIKI
BANI BADA MAGANI SAI NAJI INDA MATSALA KI TAKE IN MAGANIN SANYI KK BUKATA SAI AHADA MIKI
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA INFECTION
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA RASHIN NIIMA
WATA TUSAR GABA TAKE FAMA DASHI NA SANYI
WATA TUSAR GABAN DA TAKE FAMA DASHI NA BUDEWA GABA NE
WATA MATSALA TA TA ASIBITI CE IN MATSALA BATA WABACE ZAN BADA SHAWARA AJE AGA LIKITA
WATA MATSALA SIHIRICE DUK AIKIN DA NISAN BANAWA BANE BANSA HANNU NA DASHI
KIYI BAYANI ABAKI DAI2 DA MATSALA KI
INA MASU FUSKANTA MATSALA WURIN MIJI
WASU MIJI NA MUSU WALAKANCI KIN KASA GANE MATSALA INDA TAKE
MUNA HADI KALA KALA IYA KUDINKA ITA SHAGALINKA
MUNA DA MAYUKKAN SUPPLEMENT MASU FIDDA HASKEN FATARKI KIFITU KIYI FRESH KIYI KYAU AKWAI NASHA DANA SHAFAWA
AKWAI MASU SA HASKE
AKWAI MASU GYARAN JIKI DA NIIMA DA MATSI
MUNA DA MAN GYARAN GASHI YANA SA TSAWON GASHI DA BAKIN GASHI YANA KARA YAWAN GASHI DUK WADDA TASSAN CHEBE ORIGINAL TASAN HAR MAGANIN DAN DRUFF YANA YI MUNA SAIDA SET OIL NA KARKAR DA CHEBE POWDER DA STEAMING CREAM DA BUTTER DA SHAMPOO
KADAN DAGA PRICE DIN KAYAN MU
KAZA AKWAI TA 5K, 4K,
DAHUWA KIFI 2K
TSIME TABAJE 3K GURA 500
JAN TSIME 3500 GURA 600
GUMBA MADARA 4K
TA AYA DA DABINU 2500
TA SHINKAFA 2K
TA HATSI 1800
ZUMA BATA GINDIN KISHIYA GA WADDA KISHIYA KE MATA FANKAMA TA HANATA RAWAR HANTSI 3K BABBA MEDIUM 2500 KARAMA 800 MUNYI HAR TA IRE IRENMU 500
ZUMA KIBA 2K
GARURUKA IRIN SU
GARIN DAN SATI 1
EMERGENCY
BABANBADE
TUKUDI
SHAKAMATSE
RUBA DUK 500
MAN AYYU KWALBA KARAMA 300 BABBA 700
KADA AL'AJABI 500
SAURAN BAYANI SAI MUN HADU GA ME BUKATA
MUNA KEBBI & SOKOTO MUNA AIKAWA KU INA 08066726866 MMN MUJAHEED KAYAN MATA AND SUPPLEMENT.
Gida na tafi a hanya sai kuka nake ina duba wayata data faffashe, mai adaidaitar sai bani hakuri yake amma na masa banxa.
A kofar gida na sauka na basa kudin sa, sai da na tsaya na goge hawaye na sannan na shiga gidan kai na a kasa.
Ina shiga daki muna hada ido da Mama kawai na tabe baki ina fashe wa da kuka.
Mike wa tai tace "lafia Dije Mene ne".
Jikin ta na fada na fashe da kuka ina rike Kai na nace "Mama wayata ta fashe Mama, wayyooo dubu 9500 dita na shiga uku na bani".
Tsaki tai tana ture ni a jikinta tace "Amma dai kinji kunya wallahi, akan waya ta fashe sai kizo ki daga min hankali ni dallah mike".
Fashewa na karayi da kuka nace "kai Mama don Allah, da tsada fa na siya tayi kwasa-kwasa ba mamora wayyooo nii".
Mikewa Mama tai tace "Allah ya kyauta, in xaki nutsu ma ki tashi kiyi wa yar uwar ki addu'a gwanda ki tashi ki daina wannan shashanci".
Da sauri na rarrafo gurin Maman na dafa ta nace "Mama me ya sami Ya Hajaran?".
Kau da kai Mama tai tace "tana asibiti haihuwa zatai".
Mikewa nai da sauri na cire Hijab ina rawa, sakin baki Mama tai tana kallona tsaki tai kawai tana shige wa daki a ranta tana cewa zan ga ranar da zakiyi hankali Dije.
Sai da nayi rawa ta na gaji sannan na zauna ina kallon wayata, girgiza kai nai a raina na kudiri niyyar barin aikin ai bamu rasa ci da sha ba, kuma salary na Mama sai ta yi jari kawai ta fara wata Sana'ar.
Wajajen 9 na dare Inna ta Kira ta fada mana Haihuwar Ya Hajara ta sami namiji.
Tun a daren na shiga hada kayana a jakata, Mama dake kallona tace ina zaki je wai Dije kike hada Kaya.
Fari nai da ido ina murmushi nace ai Mama zama bai kama niba, ai mana haihuwar gobe asubanci nake son yi zuwa gidan Ya Hajara kafin a sallame su zan gyara gidan na dora abinci.
Girgiza kai Mama tai tana murmushi tace ai kuwa ba inda zaki Dije, kafata kafar ki baxan barki kije ko ina ba.
A sukwane na zauna dabas a kasa ina rushewa da kuka, kuka nake bilhakki ina rokon Mama akan ta barni na je gidan Ya Hajaran amma tamun shiru sai hawaye nake.
Da kyar ta yadda nayi kwana uku tunda munyi hutun school yau, ni dai ina murmushi ne kawai amma Kaya har guda 5 na dauka, toh xan bari aci dadi ban da nine.
*********
Tafiya Alh Hussain yake gabansa in banda faduwa ba abinda yake, bai san mai yasa ba amma tun safe bashi da nutsuwa.
Wayar sa da aka Kira ne yasa shi dubawa ganin sunan Papa yasa shi saurin dauka.
Gaisawa sukai a hankali yace "Yaya don Allah Ka yafe min yaya".
Murmushi Papa yai yace "mai kai min hussaini da zaka nemi yafiya ta".
Girgiza kai yai yana jin hawaye yana zubo masa yace "bani da kowa a duniya sai kai Yaya kai ne uwata kai ne Ubana, don Allah kayi hakuri naso biye wa son zuciya ne nayi ma abinda baxan taba yafe wa kai na ba don Alka kamin afuwa Yaya".
Murmushi Papa yai yana gyara zaman sa yace "kar Ka damu hussaini na, ni ban taba rike kaba a raina in ma kamin wani Abu na yafe ma".
Kuka ya fashe da shi Wanda ya daga wa Papa hankali, a kidime Papa yace "lafia Hussaini wani abun ne".
Girgiza kai yai yana kuka yace "Yaya ban san mai yasa ba amma ji nake kamar mutuwa zanyi Yaya, ga amanar ya'yan ka nan Yaya dama can kai ne mahaifin su Ka cigaba da kula da su".
Wani irin bugawa kirjin Papa yake, tun dazu shima dama yake Jin tsinkewar zuciya yana tunanin Hussainin sa shine dalilin kiran don yaji ko yana lafia.
Salatin Hussaini ne ya dawo dashi daga duniyar tunanin da yake, mikewa yai yana fadin "Hussaini kana lafia, hello kanina kana jina".
Shirun da yaji sai kamar karar abu ne yasa shi mikewa yana salati.
Momma da take shigowa cikin ado ta kalle sa ganin sa acikin damuwa, cikin kissa ta riko hannun sa tace "lafia Alhaji na".
Girgiza kai yai cikin damuwa yace "ban san mai yasa nake jin wani irin feeling ba, ynxu nake waya da Hussain yana min wasu maganganu, kuma muna cikin wayar naji yayi yana salati daga baya kuma naji shiru gashi ina ta kiran wayar baya dauka".
Itama Momman cikin alamun damuwa tace "kar Ka damu Alhajina yana lafia, zai kira anjima din".
Shiru sukai dukkan su, ita dai Momma zaman ta tai tana danna wayar ta a ranta kuwa tunanin Dije ne fal, satin nan kullum sai taje office din bata ganin ta, yau ne kawai bata je ba ta gama Sawa ran ta zata tambayi Elhajj din da kansa kawai me yasa yarinyar bata zuwa don ita fa so take ta dawo da ita kusa da ita tana kallon ta kullum.
Ringing din wayar Papa ne yasa ta dago ta kalle sa, da sauri Papa ya daga yana fadin "Alhamdulillah kinga Hussaini ne yake kira na".
Murmushi tai tace "daga kaji toh".
Kara wayar yai a kunnen sa yace "Assalamu alaikum kana jina Hussaini muna cikin magana wayar ta kashe".
Daga dayan bangaren Wanda ya dauki wayar yace "bashi bane, Mai wayar yayi hatsari ynxu Allah yayi masa cikawa".
A rude Papa yace "kamar ya ban fahimce kaba ynxu fa muke waya dashi sai kace min ya rasu".
Cikin nutsuwa mutumin yace "sai hakuri Alhaji, Allah yayi masa cikawa ynxu haka gamu mun fito dashi daga cikin motar mai babban mota ce ta bige motar amma kafin mutane su zo Mai motan ya gudu".
Zama akan kujera Papa yai yana fadin "Innanillahi wa innanillaihir raji'un".
Mutumin kwatancen inda suke yai ma Papa ya kashe wayar.
Dafa sa Momma tai tace "lafia Alhaji mai ya sami Hussainin?".
Mikewa yai yana kokarin daidai ta kansa yace "hatsari Hussain yai Allah ya masa rasuwa, Allah ya gafarta masa".
Kuka Momma ta saki tana cewa wayyooo Allah na shiga Uku, Hussaini dai Hussaini namu Alhaji.
Ficewa kawai Papa yai yana kiran Malam don ya sanar masa, tunda shine yake matsayin mahaifin su tunda Allah yayi ma iyayen su rasuwa.
Tana ganin fitar Papa ta share hawayen ta tana wani murmushi.
Dariya tai tace "Allah ya kiyaye hanya".
Sai kuma tai saurin daukar waya ta Kira Elhajj, ringing biyu yai ya daga wayar.
Cikin kuka tace "wayyooo Allah son Allah yai wa Baban Ka Hussaini rasuwa ynxu ynxu, hatsari yai Alhaji ma ya tafi ya tawo da gawar".
Da sauri Elhajj da cire wayar daga speaker sbd suna tare da Salim a gidan sa.
Mai da wayar kunnen sa yai yace "Momma ban gane ba".
Salim da jikinsa yake rawa kwace wayar Elhajj din yai ya Kara a kunne dai-dai lokacin Momma take cewa "hatsari yai suna cikin waya da Alhaji yaji Shiru, to daga baya sai aka Kira sa da wayar Hussainin aka ce yayi hatsari ynxu dai ya tafi ya taho da gawar tasa gida".
Kuka ne kawai ya kwace ma Salim yana rungume Elhajj.
Shafa bayan sa Elhajj yake bai masa magana ba sai da ya bar sa yayi kukan sa, sannan ya dauki car key bayan ya fadawa Saudat rasuwar suka fita gaba daya zuwa gidan.
********
Sauke wayar yai bayan ta gama tabbatar da rasuwar, sai kuma ta shiga jin wani irin abu a zuciyar ta, tana tuno rayuwar su a baya tun kafin ta haifi Salim har ta haife su shida kannen sa Mata 3.
Ynxu shikenan Alh Hussain ya tafi Kenan baxa ta sake ganin sa ba, wani abu mai kama da nadama ne yake son lullube ta tai saurin mikewa tana hango Alh Hassan da dukiyar sa a idonsa.
Murmushi tai ta kalli kan ta a mirror tace "gani nan zuwa gare Ka masoyi ynxu ba wani abu da zai mana shamaki kuma".
********
Washe gari ban tafi da wuri ba sbd Mama data ce na tsaya ta gama musu abinci shiyasa har Baba ya tafi gurin aiki.
Wajajen 11 ya dawo fuskar sa duk cikin damuwa.
Kallon sa nai nace "laa Baba har Ka dawo".
Zama yai akan dakalin kofar dakin sa yace "hutu akai na kwana uku".
Mama dake juye kunun kanwa a flask tace "toh, amma kuma ai naga ba sallah bace ko azumi da ake muku hutu lafia..?"
Girgiza kai yai yace "bari kawai Maman Hajara, jiya da daddare kanin baban MD yayi hatsari Allah yayi mas rasuwa, daga jana'izar sa muke dukkan mu ma'aikatan da aka fada mana sai muka taru muka je ynxu ma kudi nazo dauka ko ba yawa na bawa MD din a masa sadaka".
Shiru nai ina Jin hawaye yana taro min a ido, a sanyaye nace "Baba wai baban Salim dinnan?".
Daga kai Baba yai yana shigewa daki yace "shi fa Dije mutuwar nan ta taba mu wallahi sosai".
A sanyaye Mama tace "Allah ya jikansa ya masa gafara".
"Ameen" muka fada nida Baba.
Duk jikina a sanyaye har Mama ta gama hada min abinda zan tafi da shi, su Umma su tun da sassafe Baba yace suje asibitin suga lafiar Ya Hajaran da babyn nata.
Sallama nai wa Mama ina daukar jakar kayana da basket din abincin duk da basket din ya tsufa amma fess yake.
Lokacin da naje gidan su Umma sun mike xasu tafi sai a sannan Naga har da Hajjo aka zo Ashe.
Ajiye basket din nai a kitchen na shiga da jakata daki.
Fitowa nai na kamawa Yusrah gyaran gidan muna yi sai Jana da hira Yusra take amma ko uhm ban ce ba, hankali na duk yana Kan Ya Ustaz nasan zai ji mutuwar sosai ni tunani na ma yadda zan kirasa na masa gaisuwa.
Kamar wacce aka mintsila na ajiye tsintsiyar da nake sharan tsakar gidan na shiga palour, gurin Inna na nufa nace "Inna don Allah ara min wayar ki".
Kallona tai har xatai magana sai kuma kawai tai shiru ta bani wayar tace "gashi saura kuma ki chinye min charji".
Nidai ban mata magana ba, daki na shiga na dauko wayata na cire SIM din, a wayar Inna nasa tunda ita 2 SIM ne da ita kuma da daya take amfani.
Jikina har rawa yake na shiga contacts ina dubawa har na samu Ya Ustaz.
Rungume wayar nai a kirjina ina jin yadda zuciya ta take bugawa, wani murmushi nai nace bazan Kira ynxu ba nasan yana cikin mutane bara na bari sai anjima da daddare.
Fitowa nai sai a lokacin da shiga hidima ta ina nishadi amma in na tuno ya Ustaz yana can cikin wani hali sai na dan bata rai.
Sai baki ake nida Yusrah ne masu kawo musu ruwa da zuba abinci, muna tsakar gidan muna hira taba bani labarin saurayin ta nidai tabe baki kawai nake.
Bayan Isha'i muka kara gyara gidan aka sa turaren wuta, daga lungun dakin Ya Hajara na makale na fito da wayar iya dana sole a kwankwaso na.
Gabana yana faduwa nayi dialing number dinsa, har ta gama ringing ba'a dauka ba na sake kira ba'a dauka ba sai ana ukun aka dauka.
A shagwabe nace "Ya Ustaz manaaaaaa...."
Wani irin bugawa kirjin sa yai da sauri yayi parking a hanya yana jin yadda bugun zuciyar sa yake sauyawa.
Turo baki nai nace "Assalamu alaikum".
Ajiyar zuciya ya sauke yace "Amin wa'alaikumussalam".
A hankali ina kasa kasa da murya nace "Ina wuni, ya Karin hakuri?".
Lumshe idonsa yai yace "Alhamdulillah".
A sanyaye nace "Allah ya jikansa ya gafarta masa".
Ameen ya fada yana yin baya da kujerar tasa ya dan kwanta yana sauraran bugun zuciyar sa.
Shiru mukai dukkan mu kafin na turo baki gaba ina kara shagwabe fuska nace "Ka fasa min waya ta shikenan ka kassara ni, ynxu gashi sau wayar Inna na ara nasa sim dina ba ruwana da kai".
Murmushi yai yana shafa sumar sa yace "toh ni ma ina ruwana da ke".
Bude ido nai nace "kaiii haka zaka ce".
Daga kai yai kamar Yana gabanta yace "uhm".
Kukan shagwaba na sakar masa ina turo baki nace "ai shiknn baxa Ka sake gani na ba na bar maka aikin".
Murmushi kwance a fuskar sa yace "toh Deejah".
Wani abu naji yana taso min a zuciya ta jin yadda ya kira sunana, a hankali nace "sai da safe kuma Ya Hajara ta haihu jiya da daddare an sami boy, ina gidan tama anan Zan zauna har sai anyi 7 ko nayi ma 2 weeks kawai".
Zai yi magana yaji muryar tsohuwa tana salati tana cewa "Kawas ina ta neman ki Ashe kina nan kin buya kina soyayya".
Kukan gaske na fashe dashi nace "innanillaihi wa innanillaihir raji'un wani irin magana kike yi Inna Ya Ustaz nefa gaisuwa na masa".
Tsaki tai tana kwace wayar tace "karya kike Dije soyayya kuke, in ba soyayya ba meye zaki buya kina waye kina wani lumshe ido da kashe murya, toh tsaya ma shi Ya Ustaz din naki kike yiwa shagwaba haka".
Kuka nake sosai ina rufe ido nace "ki bari Inna bana so taya zamu yi soyayya da shi ya kusa haifa ta fa".
Kasa kasa da murya Inna tai tace "toh meye a ciki Kawas, kinga in kuna son juna ki fada min kawai irin su ai sunfi iya soyayya".
Da sauri nace "Inna Inna ki daina fadin haka kar ki samu zunubi Inna".
Tsaki tai tace "kan ki ake ji in taji tsami ai sai muji".
Kashe wayar Elhajj yai yana dariya sosai, wai tayi shiru kar ta samu zunubi, girgiza kai yai cikin nishadi ya nufi gida.
Sai da nayi kuka na sosai sannan na shige dakin, ina shiga na juya wa Inna baya ina turo baki don ba karamin haushin ta nake ji ba, Ya Ustaz din ko kashe wayr sa bai yi ta kama sai maganganu take.
Kwana na Biyar a gidan Ya Hajara Mama ta matsamin dole na koma gida Yusrah kuma ta zauna sbd aikin gidan.
Washe gari kuwa sbd za'a mana lalle tun da safe na shirya na dauki jakata don Baba yace naje na kwana sai bayan suna da kwana uku na dawo.
Rai a fess na koma gidan, dama sim dina Yana wayar Inna na manta ban cire ba, naso karbar wayar na Kara ma Ya Ustaz gaisuwa sai kuma aka fara min lalle.
Ina dadewa ban yi lalle ba don bana son zaman, haka dai yau nayi hakuri na zauna aka min ja da baki.
Fadar irin kyan da nayi bata lokaci na, nayi fess kamar amarya ga kuma kudin salon da Abban Aisha mijin Ya Hajara ya bamu, nida Yusrah muka je aka wanke mana kan mu ita Yusrah har kitso aka mata ni kuma ban yi ba don gashi na baya kitsuwa.
*********
Da sauri Baba ya kalli Elhajj yace "da kanka MD ai da Ka kirani sai nazo".
Murmushi yai yace *ina Wuni Baba".
Fuskar Baba dauke da murmushi yace "lafia qalau MD, ya Karin Hakuri Allah ya jikan".
"Ameen" Elhajj ya fada yana sunkuyar da kansa
Ganin yayi shiru yasa Baba yace "lafia kuwa?".
Dago kansa yai yana dan Sosa gemun sa da key din hannun sa yace "dama yarinyar nan ce Deejah".
Murmushi Baba yai yace "mai tayi ko sbd rashin zuwan ta ne, kayi hakuri don Allah yayar tace ta haihu gobe suna na manta ban fada ma ba".
Girgiza kai yai yace "ba haka bace fushi tai sbd tsautsayi yasa na fasa mata waya, tace baxa ta sake zuwa ba ".
Tsaki Baba yai yace "kaji shashancin banxa iya Dijen lallai samun guri, bar ni da ita yau dinnan ina koma gida insha Allah zan sa ta koma gida gobe tazo aiki".
Da sauri yace "noo in Ka mata haka zata sake fushi da ni bana son tayi fushi".
Zaro ido Baba yai yace "ehe?".
Daga yai Elhajj yai don shifa bai San mai yace ba kawai dai iya gaskiar sa ya fada baya son tayi fushi da shi hankalin sa tashi yake.
A dan daburce yace "dama izinin Ka nake nema, tunda ni na fasa Mata waya take fushi zan siya mata wata na Kai Mata sai na bata hakuri ko zata dawo".
Kallon Elhajj kawai Baba yake shifa ynxu ba MD dinsu yake ganin tsaye a gabansa ba wani daban yake gani.
Ganin Baba yai shiru yasa Elhajj sake cewa "zan iya siya Mata watar Baba?".
Murmushi Baba yai yace "daka bar wayar kawai MD, rigima ce irin ta Dije ni kai na zan iya siya Mata Insha Allah".
Murmushi Elhajj yai yace "plz Baba ka barni na siya Mata nayi niyya".
"Shikenan Allah ya kara arziki ya Jin mahaifa".
"Ameen" Elhajja ya fada yana mikawa Baba kudin da bai san ko nawa bane.
Da sauri Baba yace "mai zanyi dasu kuma".
Murmushi Elhajj yai yace "ayi cefane Baba, ina ne gidan sister din Tata".
Kwatancen gidan Ya Hajara Baba ya masa sai godia yake ma Elhajj din.
Shi kadai ya dau mota ya fita abinda baya yi Kenan sai da ya fara zuwa gidan su Deejah.
A wani babban plaza ya tsaya ya shiga, gurin da ake siyar da wayoyi ya nufa kallon su yai ya zabo Mata iPhone 13 pro max irin ta Saudat ce sai dai ita ta Saudat Black ce ita kuma irin colour din tasa ya daukar mata Silver (fans ne suka ce iPhone Elhajj zai siya ma Dije🥳🥳).
Biyan kudin yai aka sa masa a leda gurin case ya nufa ya dauko mata wani red colour mai kyau na mata.
Sai da ya biya ta restaurant ya siyo gasassun kaza guda uku da pizza sannan ya nufi gidan su Dijen ransa fess, yayi kewar ganin shagwabar ta.
A kofar gidan Ya Hajaran ya tsaya ya dauki wayar sa yayi dialing number dinta da yai saving da Mrs U(Mai kake nufi ne Elhajj🫣)
Wayar tana hannun na fito wata daga wanaka Kenan na shirya cikin simple gown, ina sa kwalli wayar ta shigo.
Ba tare dana duba sunan ba na dauka nace "Assalamu alaikum mai wayar bata kusa ta shiga toilet".
A hankali yace "DEEJAH".
Sit nai kamar wacce ruwa ya cinye, da sauri na cire wayar daga kunne na duba sunan, zaro Ido nai ganin sunan sa Ya Ustaz.
Hadiyar yawu nai nace "ina wuni"
Murmushi yai yace "fito ina kofar gidan Sister dinki...."
IN KIKA FITAR MIN DA BOOK NA BAR KI DA ALLAH.
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Paid page 23
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
*Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.*
*Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.*
09066728387
HOME OF SUPPLEMENT AND KAYAN MATA MMN MUJAHEED
Y'AR UWA WANI TANADI KIKA KAYIWA SANYI SANYI YAZO SAIDA GYARAN JIKI GYARAN FATA DA GYARAN KASA WANNA YANA YI SA MUKE CIKI INFECTION YAFI DAMUWA MATA TSUHUN INFECTION DA SABO DUK GA SANYI SUNA TASHI YANA DA KYAU KIKULA DA JIKIN KI Y'AR UWA KIKULA DA JIKIN KI RINKA KIYAYE KA'IDA SANYI DA KA'IDA KAMUWA DASHI SANNA KIRINKA SHAN MAGANIN DA ZAI MIKI WANKE MIKI SANYI DA DATTIN MARA LOKACI ZUWA LOKACI
MUNA HADI KALA KALA NA GYARAN JIKI
BANI BADA MAGANI SAI NAJI INDA MATSALA KI TAKE IN MAGANIN SANYI KK BUKATA SAI AHADA MIKI
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA INFECTION
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA RASHIN NIIMA
WATA TUSAR GABA TAKE FAMA DASHI NA SANYI
WATA TUSAR GABAN DA TAKE FAMA DASHI NA BUDEWA GABA NE
WATA MATSALA TA TA ASIBITI CE IN MATSALA BATA WABACE ZAN BADA SHAWARA AJE AGA LIKITA
WATA MATSALA SIHIRICE DUK AIKIN DA NISAN BANAWA BANE BANSA HANNU NA DASHI
KIYI BAYANI ABAKI DAI2 DA MATSALA KI
INA MASU FUSKANTA MATSALA WURIN MIJI
WASU MIJI NA MUSU WALAKANCI KIN KASA GANE MATSALA INDA TAKE
MUNA HADI KALA KALA IYA KUDINKA ITA SHAGALINKA
MUNA DA MAYUKKAN SUPPLEMENT MASU FIDDA HASKEN FATARKI KIFITU KIYI FRESH KIYI KYAU AKWAI NASHA DANA SHAFAWA
AKWAI MASU SA HASKE
AKWAI MASU GYARAN JIKI DA NIIMA DA MATSI
MUNA DA MAN GYARAN GASHI YANA SA TSAWON GASHI DA BAKIN GASHI YANA KARA YAWAN GASHI DUK WADDA TASSAN CHEBE ORIGINAL TASAN HAR MAGANIN DAN DRUFF YANA YI MUNA SAIDA SET OIL NA KARKAR DA CHEBE POWDER DA STEAMING CREAM DA BUTTER DA SHAMPOO
KADAN DAGA PRICE DIN KAYAN MU
KAZA AKWAI TA 5K, 4K,
DAHUWA KIFI 2K
TSIME TABAJE 3K GURA 500
JAN TSIME 3500 GURA 600
GUMBA MADARA 4K
TA AYA DA DABINU 2500
TA SHINKAFA 2K
TA HATSI 1800
ZUMA BATA GINDIN KISHIYA GA WADDA KISHIYA KE MATA FANKAMA TA HANATA RAWAR HANTSI 3K BABBA MEDIUM 2500 KARAMA 800 MUNYI HAR TA IRE IRENMU 500
ZUMA KIBA 2K
GARURUKA IRIN SU
GARIN DAN SATI 1
EMERGENCY
BABANBADE
TUKUDI
SHAKAMATSE
RUBA DUK 500
MAN AYYU KWALBA KARAMA 300 BABBA 700
KADA AL'AJABI 500
SAURAN BAYANI SAI MUN HADU GA ME BUKATA
MUNA KEBBI & SOKOTO MUNA AIKAWA KU INA 08066726866 MMN MUJAHEED KAYAN MATA AND SUPPLEMENT.
Murmushi yai yace "fito ina kofar gidan sister dinki..."
Wani irin duka kirjina yai har sai da nayi baya kamar xan fadi, kallon wayar kawai nake yi sai kace fitowa zai yi daga ciki.
Da kyar na tattaro dukkan wani nutsuwa ta nayi dialing din number dinsa don nifa ban yadda cewa Yana kofar gidan Ya Hajara ba.
Sai da ta kusa katsewa sannan ya dauka, cikin in ina nace "Ya Ustaz wai don Allah da gaske kake kana kofar gidan Ya Hajara?".
Gimtse fuska yai kamar tana kallon sa yace "ohk karya zan miki sbd na miki kama da makaryaci ba".
Turo baki nai cike da shagwaba nace "nidai ai bance ma haka ba, kawai dai gani nai mai xai kawo ka gidan Yayata".
Gajeran tsaki yai yace "kinga ki fito ko na shigo da kaina haba, yar karamar yarinya dake sai wahalar da mutum kike yi".
Cire wayar nai daga kunne na ina danna Mata harara, Hijab din Yusrah na dauka navy blue na sa yayi min kyau sosai, turaren Ya Hajara dake kan mirrow na dan fesa akan a raina ina cewa ai ba sbd shi na fesa ba kawai dai kamshin ne ya min dadi.
Fitowa nai wayar Inna a hannu na, a tsakar gidan na gansu a zaune kasancewar magriba ta doso ana ta yan aikace aikacen suna da za'a yi gobe.
Gurin Ya Hajara nayi nace "zan fita waje Ya Ustaz ne yazo ban san mai xai ce min ba".
Zuba min ido tai tace "waye Ya Ustaz Dije ko Ogan ki a gurin aiki".
Daga mata kai nai ina wani hade rai sbd kar ta kawo min maganar da baxa ta min dadi ba.
Murmushi Inna tai tace "Allah ya kawo mu shi Ya Ustaz din mai yazo ya Miki Kawas".
Turo baki nai nace "toh Inna nima ina zan sani, kirana yai ynxu fa yace min gashi a kofar gidan Ya Hajara na fito".
Tafa hannu Inna tai tana dariya tace "kice xance kawai xaki je Kawas hadda sa gogaggan Hijab a wani fesa turare".
Kuka kawai na fashe musu da shi ina kokarin Zama a kasan tiles din tsakar gidan.
Da sauri Aunty Hafsa ta rike ni tana murmushi tace "kyale su kinji diyata wuce kije, in banda abinsu taya xaku yi soyayya ke da Ya Ustaz din".
Da sauri na mike sosai nace "ai shine Aunty Hafsa in banda daura wa kai zunubi taya zamu yi soyayya nida Ya Ustaz ya haife nifa a haihuwar kaji".
Tabe baki Inna tai tace "dadin ta dai a haihuwar kaji kika ce".
Tale baki nai zan fashe da kuka wayar Inna ta Kara ringing.
Da sauri Yusrah tazo ta fisge wayar tasa a speaker, cikin deep voice dinsa yace "DEEJAH baxa ki fito ba wai sai na shigo din Uhmm".
Zare ido Inna tai tana kokarin danne dariyar ta a hankali tace "kuji min munafukai sai wani karya murya yake wai dija".
Wayar na karbe kawai na fita daga gidan, ina fita suka sa dariya gaba dayan su.
Gaba da gidan kadan na hango motar sa duk da ban san ko yana ciki ba amma nasan motar tasa ce don ire iren su yake hawa.
A nutse nake tafiya har na isa jikin motar, knocking din windown motar nai a hankali tunda tint ne bana iya hango Wanda yake ciki.
Zuba mata ido yai yana kallon yadda take knocking din tana turo baki, lumshe ido yai yana jin wani abu mai kama da magnet yana fisgar sa gare ta.
Bude mata motar kawai yai ba tare da yayi magana ba.
Nima ban yi musu ba na shiga, ina shiga na lumshe idona sbd sanyin AC da kuma kamshin turaren sa dana motar dake tashi.
Bude idona nai nace "wayyo sanyi dadi".
Elhajj kallon ta kawai yake so yake ya gani meye a jikin wannan yarinyar daya sa wai gaba daya take fisgar hankalin sa ne, ko da Saudat yake tare hankalin sa gaba daya yana gurin ta Ita kawai yake tunani.
Juyo wa nai naga yadda ya zuba min ido yana kallona, samun kai na nayi da Jin kunyar sa sai kawai na sunkuyar da kai na kasa ina wasa da hannu na.
Murya can kasa nace "ina wuni ya aiki".
Ajiyar zuciya ya sauke yace "ba lafia ba".
Dagowa nai na kalle sa ina mar-mar da ido nace "lafia wani abun ne ya same Ka".
Narkar da fuska shima yai yana kashe murya sosai yace "uhm ba kece kika bar aiki ba don na fasa miki waya".
Shiru nai don na masa magana yadda yayi min magana da sautin sai naji kamar fitsari nake shirin yi.
Ganin tayi shiru yasa shi wani murmushi a ransa yace "kema kiji yadda nake ji in kina min shagwaba".
Kara narke murya yace "Deejah wani abu kike ji naga kin yi shiru".
Jan majina nai ina fashewa da kuka nace "ba kai bane kake min magana kasa kasa sai wani abu nake ji yana min yawo a jikina nidai Ka daina bana so".
Cikin wani salo yace "Deejah mai kike ji uhm".
Kife kai na nayi a cinyoyina ina Kara rushe wa da kukan shagwaba.
Murmushi kwance a fuskar sa yana jin wani nishadi yace "toh na daina kinji chocolate dita".
Dagowa nai na kalle sa da sauri nace "waye chocolate din taka?"
Da ido ya nuna ni yace "Ke mana"
Manyan idona na sake budewa Ina nuna kai na nace "wai nice kake nufi chocolate din taka, toh ai ita chocolate Shanta ake ni kuma ba'a Shana".
Lumshe idonsa yai yana ambaton sunan Allah a zuciyar sa cewa yake yarinyar nan kashe sa take son yine wai?
Ganin yayi shiru yasa ni turo baki nace "gaskia Ka daina cemin chocolate dnka ai ni mutum CE kuma ba'a shan mutum".
Idonsa da suka soma chanja colour ya bude akan ta a hankali yace "kika sani ko na lashe ki?"
Da sauri na dafe baki nace "dai na cewa haka Ya Ustaz kar wani yaji ya dauka kai maye ne"
Ajiyar zuciya ya sauke ya kalle ta yace "bani wayar da sim dinki yake ciki"
Ban masa musu ba na basa wayar Inna, jujjuyawa wayar yai a hannun sa sannan ya bude murfin wayar kallonta yai yace "sim nawa ne sim dinki".
A hankali nace "2".
Zaro sim din yai sannan ya mayar da wayar ya mika mata.
Ledar dake kan cinyar sa ya bude ya ciro kwalin iPhone 13 pro max din😩.
Sim din ya sa a ciki sannan ya kunna wayar already ya hada mata komai dama, number dinsa ya Kira wa sannan ya kashe ya mika mata.
Da mamaki na kalle sa nace "ban fashimta ta bafa".
Hade rai yai yace "karbi mana, ai nine nan na fasa miki waya shine na siya miki wata".
Zaro ido nai nace "tabdijan gaskia baxan karba ba, Baba fada zai min kuma ai kai ba saurayina bane balle ace ma".
Hade rai yai sosai yace "toh ke ina ruwan ki da saurayi yar yarinya dake amma sai maganar manya".
Juya ido nai nace "nice yarinya toh in fada ma duk age mate dina suna da samarin su nice kawai bani da saurayi amma very soon Nima zan fara kula su ina so naji wai me suke cewa in sun Kira waya".
Kallon ta kawai yake ji yake kamar ya mammake ta don takaici tsaki yai yace "zaki karba ko kuwa ai sai da na fara tambayar Baban yace ya amince".
Kallonsa kawai nake irin kallon nan na anya kuwa.
Baba ya Kira ya fada masa naki karbar wayar, Sai da Baba yace min ya amince sannan na karba sai godia nake masa ina Jin dadi.
Ledojin bayan ya dauko ya ajiye min akan cinya.
Kallonsa nai da alamun tambaya, idonsa a cikin nawa yace "bake na bawa ba Mai jego na kawo wa atoh".
Dariya na kwalkwale da ita nace "angode sosai, Allah ya saka da alkhairi ya tsare Ka aduk inda kake".
Lumshe idonsa yai yace "Ameen ya Rabbi".
A hankali nace "Ngd bara na tafi toh magriba ta taho".
A sanyaye yace "dauko min babyn na gani toh kafin na tafi".
Daga masa kai nai kawai na dauki ledojin na shiga cikin gida.
Basa tsakar gidan a Palour na same su suna ta hira.
Zama nai akan kujera ina ajiye ledojin, Yusrah ce ta taho da sauri tace "Kawas Inna Mai muka samu ne"
Tabe baki nai nace "manyan ledojin nan Ya Hajara yace na bawa, ni kuma waya ya siyo min tunda tawa ta fashe".
Mika ma Yusrah wayar nai ina kallon Inna data ke rike da babyn nace "Inna yace na Kai masa babyn ya gansa".
Mika min shi Inna tai tace "kar ki dade dai kinsan Magriba ta taho".
Fita nai ina lullube babyn sosai, da sallama na shiga motar ina Zama sosai.
Mika masa babyn nai nace "gashi nan Ka sa masa albarka".
Karbar sa yai yana Kallonsa cike da kauna, Allah yayi shi da son yara kamar me amma nasa duk basa Zama.
Ganin irin kallon da yake masa nace "kana son baby ne sosai".
Daga min kai yai ba tare da yayi magana ba.
Murmushi nai nace "ai nasan Matar Ka ta haifa ma da yawa koh?".
Ajiyar zuciya ya sauke a sanyaye yace "har hudu amma dukkan su basa kwana bakwai suke rasuwa".
Cikin sanyin jiki nace "Allah ya jikansu yasa masu ceto ne ya baku wasu masu albarka".
A hankali yace "Ameen"
Babyn ya miko min bayan ya sa masa wani abu a jikin towel dinsa, har zan bude yace Kar na bude na babyn ne.
Godia nai masa sosai na Kara Masa gaisuwa sannan na fita.
Da na shiga gidan kai sai murna Yusrah take tana fada musu tsadar wayar sai naji jikina yai sanyi Amma Idona Idon kaza tuni na ware sai nishadi da nake ji zanci kaza ina korawa da yogurt.
Babyn na mikawa Ya Hajara nace gashi ya sa masa Abu a jikin sa nidai bansan meye ba yace kar na bude wai na babyn ne.
Budewa Ya Hajara tai taga 50k yan 500 sabbabi, zaro ido tai tace na shiga uku Inna dubu hamsin nake gani fah.
Itama Innan xaro ido tai tana kallona da hankali na ma baya kansu ina can ina kallon yadda Yusrah take nuna min wayar.
Haka suka dinga zuzuta kudin sannan ta shiga daki ta boye Su don irin wannan kudin ba'a ajiye wa saka ka haka.
Yusrah aka bawa kaza daya da yogurt biyu ta Kai wa Mama, sai na hada mata da wayar nace ta nuna wa Maman nidai baxan je ba kuma ta fada mata sai da naki karba ya Kira Baba shine yace na karba ai sai da ya tambaye sa.
Washe gari suna anko mukai nida Yusrah da Inna, muka dinga hotuna a sabuwar wayata, duk inda na wulla Ido yana kaina bama wayae dake hannu na wacce wadanda suka san kudin ta suke mamakin ta yadda akai irin wannan wayar take hannu na.
Haka dai aka gama taro aka kare, kwana na biyu na koma gida Yusra kuma ta tafi gidansu itama aka bar Inna.
Dawowa ta gida fa da wannan wayar ba karamin daga hankalin su Umma yai ba don ranar da Hajjo taga wayar kusan wuni tayi tana zirga zirga tsakanin dakinmu da tsakar gida ta takura akan dole sai na fada mata Wanda ya siya min wayar nan.
***********
Dukkan su a tsaye suke bakomai a jikinsu su 61 ne ko wanne ba Kaya a jikinsu ga 'ko'ko a gabansu sai surutai suke, tsakiyar su la'ananne ne shima ba komai a jikinsa sai skull di mutum da yake kansa yayi kamar crown.
Gabansa wata katuwar tukunya ce dake dauke da jini sai tafarfasa yake duk kuwa da cewa ba'a Kan wuta tukunyar take ba.
Kowa bukatar sa yake fada ana amsa masa har aka zo kan Hajia Sakina (Maman Leemah) kanta a kasa tace "la'ananne mai share mana hawaye yarinya tace ta kamu da son wani har tayi....."
A tsawace ya dakatar da ita yace "Ba sai kin karasa ba sbd abune da baxai yiba, shi wanda take so Mijin MATAR LA'ANANNE NE SAUDATUUUU"
Tabdijannnnnnn
Don girman Allah kar ki fitar min da Book in kika fitar da shi na bar ki da Allah kawai🙅♀️
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Paid page 24
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
*Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.*
*Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.*
09066728387
HOME OF SUPPLEMENT AND KAYAN MATA MMN MUJAHEED
Y'AR UWA WANI TANADI KIKA KAYIWA SANYI SANYI YAZO SAIDA GYARAN JIKI GYARAN FATA DA GYARAN KASA WANNA YANA YI SA MUKE CIKI INFECTION YAFI DAMUWA MATA TSUHUN INFECTION DA SABO DUK GA SANYI SUNA TASHI YANA DA KYAU KIKULA DA JIKIN KI Y'AR UWA KIKULA DA JIKIN KI RINKA KIYAYE KA'IDA SANYI DA KA'IDA KAMUWA DASHI SANNA KIRINKA SHAN MAGANIN DA ZAI MIKI WANKE MIKI SANYI DA DATTIN MARA LOKACI ZUWA LOKACI
MUNA HADI KALA KALA NA GYARAN JIKI
BANI BADA MAGANI SAI NAJI INDA MATSALA KI TAKE IN MAGANIN SANYI KK BUKATA SAI AHADA MIKI
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA INFECTION
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA RASHIN NIIMA
WATA TUSAR GABA TAKE FAMA DASHI NA SANYI
WATA TUSAR GABAN DA TAKE FAMA DASHI NA BUDEWA GABA NE
WATA MATSALA TA TA ASIBITI CE IN MATSALA BATA WABACE ZAN BADA SHAWARA AJE AGA LIKITA
WATA MATSALA SIHIRICE DUK AIKIN DA NISAN BANAWA BANE BANSA HANNU NA DASHI
KIYI BAYANI ABAKI DAI2 DA MATSALA KI
INA MASU FUSKANTA MATSALA WURIN MIJI
WASU MIJI NA MUSU WALAKANCI KIN KASA GANE MATSALA INDA TAKE
MUNA HADI KALA KALA IYA KUDINKA ITA SHAGALINKA
MUNA DA MAYUKKAN SUPPLEMENT MASU FIDDA HASKEN FATARKI KIFITU KIYI FRESH KIYI KYAU AKWAI NASHA DANA SHAFAWA
AKWAI MASU SA HASKE
AKWAI MASU GYARAN JIKI DA NIIMA DA MATSI
MUNA DA MAN GYARAN GASHI YANA SA TSAWON GASHI DA BAKIN GASHI YANA KARA YAWAN GASHI DUK WADDA TASSAN CHEBE ORIGINAL TASAN HAR MAGANIN DAN DRUFF YANA YI MUNA SAIDA SET OIL NA KARKAR DA CHEBE POWDER DA STEAMING CREAM DA BUTTER DA SHAMPOO
KADAN DAGA PRICE DIN KAYAN MU
KAZA AKWAI TA 5K, 4K,
DAHUWA KIFI 2K
TSIME TABAJE 3K GURA 500
JAN TSIME 3500 GURA 600
GUMBA MADARA 4K
TA AYA DA DABINU 2500
TA SHINKAFA 2K
TA HATSI 1800
ZUMA BATA GINDIN KISHIYA GA WADDA KISHIYA KE MATA FANKAMA TA HANATA RAWAR HANTSI 3K BABBA MEDIUM 2500 KARAMA 800 MUNYI HAR TA IRE IRENMU 500
ZUMA KIBA 2K
GARURUKA IRIN SU
GARIN DAN SATI 1
EMERGENCY
BABANBADE
TUKUDI
SHAKAMATSE
RUBA DUK 500
MAN AYYU KWALBA KARAMA 300 BABBA 700
KADA AL'AJABI 500
SAURAN BAYANI SAI MUN HADU GA ME BUKATA
MUNA KEBBI & SOKOTO MUNA AIKAWA KU INA 08066726866 MMN MUJAHEED KAYAN MATA AND SUPPLEMENT
A tsawace ya dakatar da ita yace "Ba sai kin karasa ba sbd abune da baxai yiba shi wanda take so Mijin MATAR LA'ANANNE NE SAUDATUUUU".
Zaro Ido Momma tai bata san lokacin data dago kai a firgice ta kalli la'ananne ba daya zira Mata ido shima, saurin juya wa tai ta kalli gurin da Saudat take zaune a gefen La'ananne sai wani murmushi take yi.
Jikinta na rawa ta zube a kasa tayi sujjada a gaban la'ananne tace "tuba nake la'ananne wannan abune da baxai taba yiwu ba, zan same ta da kai na nayi mata bayani ta fita harkar sa nan gurin ba abinda wajen wasan yara bane".
A dake Saudat tace "da yafi miki dai don duk wacce tace zata shiga harka ta mutuwar wulakanci ne sakamakon ta".
Haka suka kare taron bayan sunsha jini sun koshi sannan la'ananne ya sadu dasu duka matan da mazan ta duburar su, daya bayan daya suke fita ta baya har sai da ya rage ba kowa a bukkan sai La'ananne da Saudat.
Kallon sa tai tana Mai durkusawa a gabansa tace "La'ananne ka warware min matsala ta abin nan ya fara fin karfi na, naga alama cewa da akwai masu warware min shirina".
Cikin shakakkiyar muryar sa ta shafo fuskar ta yace "tabbas wani haske ne mai tsanani yake bin sa a guje, kuma da alama wannan hasken bawai zuwa yai ya tafi ba, zuwa yai domin ya tabbata da mijinki".
A razane ta dago ta kalle sa tace "kamar ya zuwa tai domin ta tabbata tare da Elhajj".
Yatsina fuska yai yace "a bincikena na gano cewa yarinya ce wacce ko shekaru 20 bata haura ba, amma yarinya ce mai hatsarin gaske, na tura mata manyan hadimai na har guda uku dukkan su sai da taji musu ciwo".
Kallon sa kawai Saudat take tana jin wani irin tashin hankali yana taso Mata, ita data mike kafa tana shirin kwace dukkan wani abu da Elhajj ya mallaka sai kuma ace wai wata mace tana son shigowa rayuwar su, ita da duk abinda take tana matukar son Elhajj, don sanadin son sane ma yasa ta amince da sharadin La'ananne ta Zama matar sa don ta auri Elhajj.
Ganin yadda hankalin ta duk ya tashi yasa la'ananne dafa kafadar ta yace "baxan boye miki ba yarinyar tana da matukar hatsarin gaske don tayi riko da ibada, sannan ba ita kadai bace da akwai sarauniyar rauhanai dake bayanta nidai bansan ko meye yasa take bibiyar yarinyar ba amma ita kanta sarauniyar mace ce Mai matukar hatsarin gaske don ita ma bata Wasa da ibada sosai musulma ce kuma kinsan dai yadda mutum mai ibada yake bamu matsala koh?"
Dafa kai tai kawai tana Jin kamar ta fashe da kuka don bakin ciki, cikin dacin murya tace "ynxu la'ananne ba yadda za'a yi kenan".
Wani murmushin takaici yai yace "Saudatu Kenan, tun lokacin dana hango cewa yarinyar nan matsala ce a gare mu ba wai ke kadai ba na shiga neman hanyar da zan gama da ita".
Ajiyar zuciya ya sauke yace "matsalar shine tana Ibadar dare sosai, kuma kinsan yawanci dai mu salasainin dare muke aikin mu, to ita a wannan lokacin tana ibada, ke ko ba ibadar take ba ma ta kwanta da alwala sannan tayi addu'a kuma ta kasance mace Mai zama da alwala sosai taba ta sai anyi gaggarumin shiri".
Duk shiru sukai sai can La'ananne ya dube ta yace "zan baki wani abu Amma".
Da sauri ta dafa kafafun sa tace "meye shi ya shugabana".
Murmushi yai yace "sbd son da nake miki yasa bana son ganin ki cikin damuwa, ko barin ki da nayi kike auren wani ba ni ba kawai don farin cikin kine kinsan da haka?".
Daga masa kai tai duk ta kagu taji mai yake son fada mata.
Dago ta yai ya dora akan cinyar sa yace "zan sa miki wata laya a wuyan ki ba wanda zai taba ganin ta sai ke kadai, wannan layar xata taimaka miki wajen juya mijin ki yadda kike so don duk wani abu da kika ce masa yayi matukar yana kallon cikin idon ki baxai miki musu ba sai yayi shi".
Dariya ta kwalkwale dashi cikin Jin dadi ta sumbaci kumatun sa tace "ina godia Mijina, ynxu Kenan na daina basa wannan watermelon juice din".
Da sauri la'ananne yace "kul, ai kar ki kuskura ki daina basa wannan juice din, shine fa yasa ya manta da kakan sa kuma yake Jin tsanar sa, sannan kar ki manta shine yake Kara masa kaunar ki a cikin zuciyar sa".
Shiru tai haka suka gama shedanancin su sannan ta mike zata fita.
Har ta kai kofa yace "Saudatu a lokacin da zaki hadu da wannan yarinyar layar wuyanki zai yi tsalle kamar zai fashe kiyi sauri ki danne layar, wannan abin in kika gani shine zai miki alamar cewa yarinyar ce, ki kula domin idonta a bude yake ma'ana tana ganin asiri da kuma tsafi".
Shiru tai tana maimaita maganar sa sannan tasa Kai ta fice.
*******
Watsi ta shiga yi da kayan kan mirrow din dakin Mum din Tata tana ihu.
Ita dai Mum tana zaune akan kujera tana kallon ta, tunda ta fada mata ta hakura da wannan saurayin da take kwakwa take wannan haukan.
A fusace Leemah tace "wallahi Mum ko yawo xanyi tsirara sau na auri Elhajj kinsan ko Shi waye kuwa".
Mikewa Mum tai tana kokarin kamo Leemah dake zabure zabure tace "ki kwantar da hankalin ki la'ananne yace kowa kike so zai aura miki amma banda wannan kiyi hakuri mana kinji".
Wani banxan kallo take bin Mum dashi kafin tayi dariya cike da takaici tace "wai kin dauka wasa nake miki da nace miki ina son sa, toh da gaske nake kaunar sa nake kamar me, nayi bincike a kansa nasan komai dangane dashi".
Cikin takaicin Leemah Mum tace "wai ke wace irin shashasha ce, ina nuna miki gabas kina yamma, ki nutsu ki shiga hankalin ki bana son shirme da shashanci kinsan waye la'ananne kuwa?".
Tsaki Leemah tai tace "bana son sani Mum abinda na sani kawai Nima zan baza ma neman wanda zai min aiki akan Elhajj dina har burina ya cika na aure sa".
Hankali tashe Mum tace "Leemah gurin boka zaki je".
Cikin kaskanci take duban Mum din tace "ni gurin boka zanje ke kuwa ai gurin Matsafi kike zuwa".
Daga haka ta fice ta bar Mum baki bude tana kallon ta.
Kiran Esha tai ta fada mata su hadu a guest house din dad dinta Wanda anan suke haduwa suke lalacewar su.
Kallon ta Esha tai tace "meye mafita ynxu Leemah".
Sai da tasha rabin kwalbar giyar dake hannun ta kafin ta ajiye ta kalli Esha tace "gurin kasurgumin boka nake son ki kaini Esha".
Wani mugun murmushi 'Esha tai tace in kin yadda duk abinda yace kiyi xakiyi ai ni ko ynxu zaki iya shiryawa muje ba bata lokaci".
Kwankwade kwalbar giyar ta tai ta dire tana mikewa tace "tashi muje Esha ni komai yake so Zan masa indai zan auri Elhajj".
Tare suka fita a motar Esha bayan tai musu booking flight din Enugu.
*********
A nutse na shigo company din yau don ciwon mara nake ji kadan kadan abinda ban saba ba kenan ga kuma garin da aka tashi da sanyi sosai kasancewar ruwan da aka kwana ana yi.
Duk surutu na yau nayi laushi don bana magana sosai kallo daya zaka min kasan cewa lallai akwai matsala.
A floor din namu ma ina zuwa jaka ta na ajiye na shiga office dinsa da alama bai zo ba don haka a gurguje na gyara masa ko ina na kunna turaren wuta a burner.
Fitowa nai na kwanta akan kujerar paloun, lullube jikina nai da Hijab dina, bacci nake ji yana son dauka ta ga wani zazzabi da ban san ko ta ina yake zuwa ba.
Shigowa yai cikin shigar manyan kaya yayi kyau har ya gaji, kallon ta yake ganin yadda ta dukunkune a guri daya dan zuba Mata ido yai yana nazarin ta yana son fahimtar wannan kwanciyar da tayi ta jin dadi ne ko akasin haka.
Ni kuwa da wani ciwon ciki ya kara murdo min bansan lokacin dana zamo kasa ba kawai na rungume kafafun sa ina fashe wa da kuka mai tsanani.
Duka kawai kirjin sa yake sbd haduwa jikinsu waje daya, wannan shine karo na farko da jikinta ya taba nasa.
Damkar da ta yi masa da karfi ne yasa shi saurin dukawa ya riko ta sosai, zaro dara daran idanun sa yai ganin jini yana gangaro wa daga jikin ta........
Kar ki fitar min da littafi Amma in kika fitar dashi na bar ki da Allah kawai.
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Paid page 25
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
*Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.*
*Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.*
09066728387
HOME OF SUPPLEMENT AND KAYAN MATA MMN MUJAHEED
Y'AR UWA WANI TANADI KIKA KAYIWA SANYI SANYI YAZO SAIDA GYARAN JIKI GYARAN FATA DA GYARAN KASA WANNA YANA YI SA MUKE CIKI INFECTION YAFI DAMUWA MATA TSUHUN INFECTION DA SABO DUK GA SANYI SUNA TASHI YANA DA KYAU KIKULA DA JIKIN KI Y'AR UWA KIKULA DA JIKIN KI RINKA KIYAYE KA'IDA SANYI DA KA'IDA KAMUWA DASHI SANNA KIRINKA SHAN MAGANIN DA ZAI MIKI WANKE MIKI SANYI DA DATTIN MARA LOKACI ZUWA LOKACI
MUNA HADI KALA KALA NA GYARAN JIKI
BANI BADA MAGANI SAI NAJI INDA MATSALA KI TAKE IN MAGANIN SANYI KK BUKATA SAI AHADA MIKI
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA INFECTION
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA RASHIN NIIMA
WATA TUSAR GABA TAKE FAMA DASHI NA SANYI
WATA TUSAR GABAN DA TAKE FAMA DASHI NA BUDEWA GABA NE
WATA MATSALA TA TA ASIBITI CE IN MATSALA BATA WABACE ZAN BADA SHAWARA AJE AGA LIKITA
WATA MATSALA SIHIRICE DUK AIKIN DA NISAN BANAWA BANE BANSA HANNU NA DASHI
KIYI BAYANI ABAKI DAI2 DA MATSALA KI
INA MASU FUSKANTA MATSALA WURIN MIJI
WASU MIJI NA MUSU WALAKANCI KIN KASA GANE MATSALA INDA TAKE
MUNA HADI KALA KALA IYA KUDINKA ITA SHAGALINKA
MUNA DA MAYUKKAN SUPPLEMENT MASU FIDDA HASKEN FATARKI KIFITU KIYI FRESH KIYI KYAU AKWAI NASHA DANA SHAFAWA
AKWAI MASU SA HASKE
AKWAI MASU GYARAN JIKI DA NIIMA DA MATSI
MUNA DA MAN GYARAN GASHI YANA SA TSAWON GASHI DA BAKIN GASHI YANA KARA YAWAN GASHI DUK WADDA TASSAN CHEBE ORIGINAL TASAN HAR MAGANIN DAN DRUFF YANA YI MUNA SAIDA SET OIL NA KARKAR DA CHEBE POWDER DA STEAMING CREAM DA BUTTER DA SHAMPOO
KADAN DAGA PRICE DIN KAYAN MU
KAZA AKWAI TA 5K, 4K,
DAHUWA KIFI 2K
TSIME TABAJE 3K GURA 500
JAN TSIME 3500 GURA 600
GUMBA MADARA 4K
TA AYA DA DABINU 2500
TA SHINKAFA 2K
TA HATSI 1800
ZUMA BATA GINDIN KISHIYA GA WADDA KISHIYA KE MATA FANKAMA TA HANATA RAWAR HANTSI 3K BABBA MEDIUM 2500 KARAMA 800 MUNYI HAR TA IRE IRENMU 500
ZUMA KIBA 2K
GARURUKA IRIN SU
GARIN DAN SATI 1
EMERGENCY
BABANBADE
TUKUDI
SHAKAMATSE
RUBA DUK 500
MAN AYYU KWALBA KARAMA 300 BABBA 700
KADA AL'AJABI 500
SAURAN BAYANI SAI MUN HADU GA ME BUKATA
MUNA KEBBI & SOKOTO MUNA AIKAWA KU INA 08066726866 MMN MUJAHEED KAYAN MATA AND SUPPLEMENT
Damkar da tayi masa da karfi ne yasa shi saurin dukawa ya riko ta sosai, zaro dara daran idanun sa yai ganin jini yana gangaro wa daga jikin sa....
A rikice ya dago ta yana tattaba fuskar ta gaba daya jikin ta rawa yake sai gumi take yi.
Da sauri ya dago ta gaba daya ta bata jikin ta da jinin, shiga tsoro ma yake ji kar aje wani abun ne ya same ta, daukar ta yai cak kawai ya nufi office dinsa da ita.
A bedroom din office dinsa ya ajiye ta akan gado sannan ya kara fitowa da sauri, mop da take goge goge ya dauka ya zuba ruwa a moo bucket din da turaren mopping.
Bai taba mopping a rayuwar saba sai ynxu da yake jin kishin wani yazo ya ga jinin da Dije ta zubar.
Sai da ya gama mopping din tsaf ya wanke moper din a toilet sannan ya dauki wayar sa ya kira family doctor dinsu akan ya turo masa female doctor plz.
Koma wa bedroom din yai yadda ya bar ta haka take sai dai ynxu ta kara dunkule wa ne waje daya.
A sanyaye ya ke kallonta tausayin ta ya gama mamaye zuciyar sa.
A hankali yace "DEEJAH".
Ko amsa masa baxan iya ba don ni kadai nasan yadda mara ta take min ciwo ba abinda nake sai kuka ga kuma yadda nake jin wani abu yana zuba a jikina.
Shiru yai kawai ya zauna akan kujera yana kallon ta yadda take kuka ji yake kamar ya dawo da ciwon jikin sa kawai ta huta.
Kiran wayar sa da akayi ne yasa shi fita daga bedroom din, doctor dinne yace masa doctor din tazo tana reception.
Godia yai masa ya Kira Yasir yace ya doctor tana kasa ya taho da ita yana jiran su ynxu.
Yana tsaye a Palourn suka shigo, kallon Yasir yai yace masa ya koma kasan ya zauna sannan ya kalli doctorn yace ta biyo sa.
Sun shiga bedroom din lokacin azaba tasa Dije faduwa daga kan gadon, da sauri ya taho ya riko ta jikin sa yana fadin kina lafia Deejah
Kallon sa doctorn take cike da kauna ita dai Allah ya dora mata kaunar wannan bawan Allah din amma shi ko sanin tana yi ma bai yi ba.
Gyaran murya tai tace "Sir ko zaka taimaka ka dora ta akan bed din".
Bai yi magana ba sai daukar ta da yai cak ya ajiye ta akan gadon, duk rigar sa ta baci da jini.
Duba ta doctorn tai tana mata tambayoyi, a nutse tace "dama baki taba period ba?".
Dago idona nai na kalle sa a shagwabe nace "Ya Ustaz ka fita tana min tambayar Mata fa".
Murmushi yai har hakoran sa sai da suka bayyana, wato tana cikin halin rashin lafiyar na amma sai ta yi shagwabar.
Ganin yana murmushi yasa na fashe da kuka ina fadin "wayyooo Allah naaaa".
Jikinsa a sanyaye yace "Deejahhhhhh kashe ni kike son yi!"
Tsigar jikina sai da ta tashi sbd yadda yaja sunan, sunkuyar da kai na nayi na kalli doctor din ina langwabe kai nace "ni yarinya ce ba ruwana da wani period fahhh".
Murmushi doctorn tai tace "ynxu ai girman ya kama ki kanwata tunda kin fara period".
Mai da duban ta tai gurin Elhajj tace "sir yana yin yadda period din yazo mata ne yasa tayi bleeding sosai, sannan ciwon marar zan tura ma magani sai ta sha amma ynxu bara na mata injection zai taimaka sosai".
Zaro ido nai hawaye na zubo min nace "don Allah doctor kiyi min rai kar ki min injection dinnan bana so bana so haba dole ne".
Murmushi doctor tai tace "dole ne mana kanwata ke xaki ji sauki fa kinji kiyi hakuri".
Kallon Elhajj tai taga yadda ya zuba Mata ido yana kallon ta, ita dai tana son sanin mene a tsakanin su da har take ganin wani abu tattare da yarinyar a tare dashi.
Sanin ba mai bata amsa yasa ta fadin "Sir zata bukaci kaya da zata gyara jikin ta tunda wannan sun baci da kuma pad".
Daga Kai kawai yai ya fito daga bedroom din, wayar sa ya dauka yai order din pants har 12 da bra 12 kawai yai guessing size din sannan ya yi order din abaya mai kyau da yaga ta burge sa sai Hijab dogo , har ya sauka ya tuna da pad itama ya siyo pack daya.
Ba'a fi 30 minutes ba Yasir ya kawo masa babbar ledar da aka zuba Kaya, shidai Yasir yana kallon Ogan nasa amma ba damar magana haka ya juya ya fita.
Daukar ledar yai ya nufi bedroom din, a zaune ya same ta doctorn tana fada mata yadda zata Kula da kanta ita kuma ta hade rai sai turo baki gaba take.
Murmushi kawai ya saki a ransa yace "rigimammiya kawai"
Ajiye musu ledar yai akan gado ya fita.
Daukar ledar doctor din tai ta bude mamaki ne ya kamata ganin kayan da ya siyo kuma masu tsadar gaske.
Fito mata da Wanda zatai amfani dasu tai ta nuna mata yadda ake amfani da pad din.
Wanka nai a toilet din Ya Ustaz kunyar sa duk ta gama lullube ni shikenan ni kuma ya gama sanin sirrina.
A cikin toilet din na shirya ina mamakin yadda Bra da pant din suka min cif.
Ba karamin kyau abayar ta min ba gashi ta haska ni kasancewar ta dark ash, murmushi nai ina juyi a gaban mirror din toilet din.
Fito wa nai dai-dai lokacin shima ya shigo hannun sa rike da cup daya hado Mata tea mai zafi.
Kallo daya ya mata yai saurin dauke idon sa yana jin yadda yanayin sa yake sauyawa a hankali.
Nima da sauri na sa hijab din ina Zama a gefen bed din sai hararar sa nake.
Miko min tea din yai yace "karbi".
Juyar da kai gefe nai ina turo baki.
A hankali yace "Deejahhh".
Kawai sai na masa kukan shagwaba ina wuwwulla kafafuna a kasan bed din.
Defe kai yai yana zama yace "mene kuma uhm".
Turo baki nai nace "ba kai ne Ka gama kalle min sirri naba shiknn ynxu kasan ina period kuma a gabanka na fara wannan abin kunyar dame yayi kama ni ko kara hada ido da kai baxan kara yi ba har abada".
Murmushi kwance a fuskar sa yace "Chocolate dita".
Da sauri na juyo na kalle sa ina bude ido na nace "ban hana ka cemin chocolate dinka ba wai haba lashe ni kake son yine ban fahimta ba".
Lumshe idonsa yai ya bude yana daga min kai alamun Kai.
Salati na saka ina tafa hannu nace "toh wallahi Ka daina fadar haka tsaf wani zai ce ma maye".
Murmushi yai yace kika ce "baxa ki sake kallona ba har abada uhm".
Da sauri nasa hannu na rufe fuskata ina cewa "wallahi shaf na manta tou naji kana neman janyo wa Kan ka zunubi".
Gajeriyar dariya yai yana Mika min tea din, ba musu ba karba na shiga sha don yadda nake jin cikina kamar an min yasa.
Ita dai doctor tana tsaye tana kallon su zazzafar soyayya kawai suke amma kuma abin tambayar shine yaushe Elhajj ya fada wannan zazzafan kaunar da kuma yar karamar yarinyar da ynxu ta fara period.
Sai da na shanye sannan doctor din ta min allura nasha kuka abina.
Sallamar ta yai ta tafi shi kuma ya dauki wasu kayan a wardrobe yasa a toilet sannan ya fito ya dauki ledar kayan daya siyo min da jakata muka fito.
Tun da muka dauko elevator dn ake kallon su, gashi dai kowa ya gansu yasan bada kayan suka zo office dinba kuma babban karin abin tambayar shine yadda Ogansu da kansa ya riko ma cleaner dinsa jakar ta.
A compound muka hadu da Salim shima zai shigo, Yana ganin mu tare yayi saurin fitowa daga motar sa ya iso gurin mu.
Idonsa har yaji yake don kishin ganin su tare yace "ina zaku je haka Elhajj".
Bai basa answer ba sai da ya bude min motar yace na shiga kuma yaga na shiga din sannan ya juyo gurin Salim, hannu ya basa sukai musabaha a dake yace "gida zan kai ta"
Da sauri Salim ya saki fuskar sa yace "Ka barshi kawai ni sai na kaita din kaga ynxu zan sake fita dama".
Hade rai sosai Elhajj yai yace "no need Salim zan kai ta da kaina Nima na tashi ynxu ai".
A ynxu kuwa ran Salim ya soma baci, kullum tai niyyar fada ma Dije sirrin Zuciyar sa sai Elhajj yasan yadda yai ya shiga ya fita ya lalata masa komai.
Ransa a bace sosai yace "wai meyasa baka son wani ya rabi Khadija ne, kar ka manta yar aikin kace fah ba wata ba".
Wani kallo Elhajj ya masa har ya bude baki zai yi magana kawai ya girgiza kai ya shige motar yaje a guje ya fita.
Bin bayan motar da wani irin kallo Salim yai zuciyar sa kamar zata fashe don haushi.
Tuki yake a nutse amma na fahimci maganar da sukai da Salim ta bata masa rai, bansan mai muka tattauna ba kawai sai na tsinci kaina da Jin haushin Salim akan yayi spoiling mood din Ya Ustaz.
Har muka isa gidan mu ba wanda yayi ma wani magana, godia nai masa sosai na dauki jakata da ledar na fito.
Allah ya taimake ni ba kowa a tsakar gidan da sauri na shiga palourn mu.
A zaune na sami Mama tana azkar, tale dan karamin bakina nai kawai na ruga a guje gurin ta ina kuka.
Ajiyar zuciya Mama ta sauke tana shafa kai na a ranta kuwa addu'a take Allah ya nuna mata ranar da Autar ta.
Sai da Mama ta bari nai shiru don kai na sannan tace "waye ya tabo min auta ta".
A sanyaye nace "Mama abin yazo min a wajen aiki a gaban Ya Ustaz Mama".
Cikin rashin fahimta Mama tace "wani abu ne yazo Miki kuma Dije?".
Rufe fuska nai nace "period Mama yazo dazu baki ga ba jini yai ta zubo wa, Allah ya taimake ni a gaban ya Ustaz ne ya kira min doctor ta duba ni hadda magani ta bani ta min allura shi kuma ya siyo min kayan nan".
Kallon ta kawai Mama take tace "fadamin yadda abin ya faru Dije bana son karya"
Tiryan tiryan na shiga bata labarin daki daki amma sai na samu kaina da boye mata cewa Ya Ustaz ya dauke ni ya kaini daki.
Ajiyar zuciya Mama ta sauke ta shiga yimin fada tana kara fadamin yadda Zan dinga kula da jikina.
Ganin yadda na nutsu yasa Mama "cewa sannan in har kika bari namiji ya rike miki hannu to fa ciki xaki yi ki haihu".
Zaro ido nai waje nace "Mama in namiji ya rike min hannu tunda na fara wannan abin ciki xan yi".
Daga min kai Mama tai tace "kwarai kuwa, ai tunda kika fara abin nan tofa ciki ne kawai zai shiga in har kika kuskura ta rike miki hannu".
Shiru nai gabana yana faduwa shikenn ynxu ciki ne dani ko, tunda Ya Ustaz ya rike min hannu kuma har dauka ta sai da yai.
Ganin nayi shiru Mama tace "ko wani abun ne Dije?".
Da sauri na girgiza kai nace "bkm Mama, bara na fita toilet fitsari nake ji".
Sai da na shiga daki na cire kayan jikina na chanja wasu sannan na sa Hijab na fito zuwa tsakar gidan, ni dai ina mamakin rashin jin maganar kowa kawai sai na fita don Zama bai ganni ba ina da ciki.
A kan dakalin kofar gidan nu na zauna, wayata dana soke a skirt dina na fito da ita na yi dialing din numbern Ya Ustaz, har ta gama ringing ba'a dauka ba.
Ina Shirin sake kira kiran sa ya shigo.
Jikina har rawa yake na daga wayar, amsa sallamar sa kawai nayi na fashe masa da kuka mai karfin gaske Wanda yake hade da shagwaba.
Dafe Kai Elhajj yace yace "Mene kuma Deejah".
Cikin shessheka nace "ba kaine Ka dirka min ciki ba gashi cikin nawa har ya fara girma"
******
Cikin girmamawa Papa ya daga wayar Malam.
Gaisawa sukai Malam yace Hassan in kana da lokaci zaka iya zuwa gobe ko jibi, magana ce mai muhimmanci nake son mu tattauna.
Cikin bawa Malam girma yace Malam ai ko ynxu ma zan iya zuwa Insha Allah
Murmushi Malam yai yace toh shiknn, Allah ya kawo ka lafia amma alfarma daya nake nema a wajen Ka.
Da sauri Papa yace fadi kawai Malam iyaye ai basa neman alfarma a wajen yaran su sai dai su basu umarni.
Yar dariya Malam yai yace so nake nace ma kar Ka fadawa kowa zuwan ka gurina ko da kuwa Sa'adatu ce.
Insha Allah Malam bana gidan ma bara na taho.
Sallama sukai Malam yana Jin a ransa ya kamata yayi wani abu don gabatar da kudirin sa.
Don Allah kar ki fitar min da littafi Amma in kika fitar da shi na bar ki da Allah kawai.
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Paid page 26
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
*Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.*
*Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.*
09066728387
HOME OF SUPPLEMENT AND KAYAN MATA MMN MUJAHEED
Y'AR UWA WANI TANADI KIKA KAYIWA SANYI SANYI YAZO SAIDA GYARAN JIKI GYARAN FATA DA GYARAN KASA WANNA YANA YI SA MUKE CIKI INFECTION YAFI DAMUWA MATA TSUHUN INFECTION DA SABO DUK GA SANYI SUNA TASHI YANA DA KYAU KIKULA DA JIKIN KI Y'AR UWA KIKULA DA JIKIN KI RINKA KIYAYE KA'IDA SANYI DA KA'IDA KAMUWA DASHI SANNA KIRINKA SHAN MAGANIN DA ZAI MIKI WANKE MIKI SANYI DA DATTIN MARA LOKACI ZUWA LOKACI
MUNA HADI KALA KALA NA GYARAN JIKI
BANI BADA MAGANI SAI NAJI INDA MATSALA KI TAKE IN MAGANIN SANYI KK BUKATA SAI AHADA MIKI
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA INFECTION
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA RASHIN NIIMA
WATA TUSAR GABA TAKE FAMA DASHI NA SANYI
WATA TUSAR GABAN DA TAKE FAMA DASHI NA BUDEWA GABA NE
WATA MATSALA TA TA ASIBITI CE IN MATSALA BATA WABACE ZAN BADA SHAWARA AJE AGA LIKITA
WATA MATSALA SIHIRICE DUK AIKIN DA NISAN BANAWA BANE BANSA HANNU NA DASHI
KIYI BAYANI ABAKI DAI2 DA MATSALA KI
INA MASU FUSKANTA MATSALA WURIN MIJI
WASU MIJI NA MUSU WALAKANCI KIN KASA GANE MATSALA INDA TAKE
MUNA HADI KALA KALA IYA KUDINKA ITA SHAGALINKA
MUNA DA MAYUKKAN SUPPLEMENT MASU FIDDA HASKEN FATARKI KIFITU KIYI FRESH KIYI KYAU AKWAI NASHA DANA SHAFAWA
AKWAI MASU SA HASKE
AKWAI MASU GYARAN JIKI DA NIIMA DA MATSI
MUNA DA MAN GYARAN GASHI YANA SA TSAWON GASHI DA BAKIN GASHI YANA KARA YAWAN GASHI DUK WADDA TASSAN CHEBE ORIGINAL TASAN HAR MAGANIN DAN DRUFF YANA YI MUNA SAIDA SET OIL NA KARKAR DA CHEBE POWDER DA STEAMING CREAM DA BUTTER DA SHAMPOO
KADAN DAGA PRICE DIN KAYAN MU
KAZA AKWAI TA 5K, 4K,
DAHUWA KIFI 2K
TSIME TABAJE 3K GURA 500
JAN TSIME 3500 GURA 600
GUMBA MADARA 4K
TA AYA DA DABINU 2500
TA SHINKAFA 2K
TA HATSI 1800
ZUMA BATA GINDIN KISHIYA GA WADDA KISHIYA KE MATA FANKAMA TA HANATA RAWAR HANTSI 3K BABBA MEDIUM 2500 KARAMA 800 MUNYI HAR TA IRE IRENMU 500
ZUMA KIBA 2K
GARURUKA IRIN SU
GARIN DAN SATI 1
EMERGENCY
BABANBADE
TUKUDI
SHAKAMATSE
RUBA DUK 500
MAN AYYU KWALBA KARAMA 300 BABBA 700
KADA AL'AJABI 500
SAURAN BAYANI SAI MUN HADU GA ME BUKATA
MUNA KEBBI & SOKOTO MUNA AIKAWA KU INA 08066726866 MMN MUJAHEED KAYAN MATA AND SUPPLEMENT.
A zaune ya sami Malam yana rubutu a allo da tawada, zama yai daga dan gefensa ta yana suna hango juna.
Sai da Malam ya karasa rubutun sa ya ajiye don ya bushe sannan ya juya gurin Papa.
Kamar ko yaushe hannu ya mika masa sukai musabaha sai sunkuyar da kai Papa yake.
Murmushi Malam yai yace "Hassan magana ce mai muhimmanci yasa na kira ka, akan yaron ka ne Muhammadu".
Kan Papa a kasa yace "Malam don Allah a kara hakuri da shi, ni kaina kullum in mukai waya da shi sai na masa fadan kin zuwa wajen Ka da baya yi Malam toh dan ynxu ne Ka haife sa baka haifi halin saba".
Girgiza kai kawai Malam yai yana murmushi yace "ba wannan bane ma yasa nace kazo".
Dan dagowa Papa yai yace "ina sauraran ka Malam".
A nutse Malam yace "aure nake son muje mu nemawa Muhammadu, yarinyar ma yasan ta don tana masa aiki a companyn sa yarinya ce mai hankali da nutsuwa".
Duk da maganar ta daki Papa sanin da yai Elhajj bashi da niyyar ajiye mata biyu a rayuwar sa sai dai bazai iya fada wa Malam hakan ba, Malam ko shi yace zai aurawa yarinyar baxai masa musu ba don shine a matsayin mahaifin sa bare kuma Dan sa.
Ganin Yayi Shiru Malam yace "naji kayi shiru Hassan".
Daga kai Papa yai yana murmushi yace "Malam yaushe zamu je neman auren, kuma kamar wani lokaci za'a daura auren".
Murmushi Malam yai hankalin sa na kwanta wa yace "in muka je bana son auren ya kai wata 1, sannan alfarmar da nake nema don Allah kar ka fadawa kowa wannan maganar har Sa'adatun in lokacin da zaka fada musu yayi zan ma magana, shi kuma Muhammadu din Ka bar ni dashi zan fada masa da kai na".
"Insha Allah Malam ba Wanda zai ji wannan maganar har sai lokacin da ka umarce ni na fada".
Haka sukai ta hirar su kafin Hajja ta bayar a kawo musu abinci....
*********
Cikin shessheka nace "ba kaine Ka dirka min ciki ba gashi cikin nawa har ya fara girma".
Da sauri Elhajj dake kwance a kan gadon sa yana hutawa yai saurin mikewa zaune, idon sa a waje yace "Kamar ya na dirka miki ciki Deejah?"
Kara fashewa da kuka nai nace "ynxu Mama take fada min tunda dai na fara period duk namijin dana bari ya taba min hannu toh fa ciki zai shiga, ni kuma gashi ba hannu kadai ja rike min ba dauka ta kai cak".
Ajiya zuciya Elhajj ya sauke a ransa kuwa jinjinawa wautar wannan yarinyar yake amma sai kawai ya samu kansa da cewa "subhanallahi ynxu cikin ya fara fitowa Deejah?".
Daga kai nai ina shafa flat tummy dina da ko alamun dagowa bai yi ba amma ni nan gani nake ai ya fara turo wa.
Jin nayi shiru yasa shi kasa da murya sosai yace "baki fada min ba Deejah, cikin ya fara fitowa".
Daga Kai nai a shagwabe nace "eh mana gashi nan ya turo sosai, abin ba'a magana nidai bansan abinyi ba don haka na Kira Ka tun kafin Mama ta ankare".
Murmushi Elhajj yai yace "wayyooo Allah Deejah, ynxu ya zamu yi gashi ni kinsan bani da yara ina son naga yarana Deejah ynxu baxa ki iya Haifa min babyn ba".
Tausayin sa ne ya kamani har naji jikina yayi sanyi, a sanyaye nace "kayi hakuri Ya Ustaz kasan babu kyau mace tayi ciki ba tare da aure ba yaron shege ake CE masa, ni ynxu shiyasa hankali na ya tashi sosai don fa ynxu in Mama ta gane shikenan zata ce nayi cikin shege kuma ni wallahi ba yar iska bace".
Yadda yaji tana ta kuka ne yasa shi cewa "Deejah".
Cikin shessheka na daga masa kai nace "uhm".
Ajiyar zuciya ya sauke yace "kina jina ba ciki nayi miki ba ai nine Ya Ustaz kuma kinga lokacin dana dauke ki taimakon ki nai, in mutum ya taba ki da niyyar taimako sbd a lokacin kina bukatar hakan ba ciki bane kinji".
Dan zumburo baki gaba nai nace "ni xaka yiwa wayo ya Ustaz toh Mama ta fayyace min komai kuma ciki ka dirka min".
Dafe kansa yai a nutse yace "DEEJAH ynxu in kika je hospital baki da lafia likita ya miki allura shiknn sai kiyi ciki, ai in taimako ne ciki baya shiga sai dai in da wata manufa ne".
Wata wawuyar ajiyar zuciya na sauke nace "ynxu a samu relief Ashe dai ba ciki kamin ba haba abin ne ya hade min 10 da 20, ga shi za'a dinga cemin yar iska nayi cikin shege gashi za'a dinga cewa kai ne kamin ciki bayan Ka kusa haifa ta".
Jiki a sanyaye yace "ynxu Deejah baki son ace nine uban ya'yan ki da xaki haifa".
Da sauri nace "Subhanallahi Ya Ustaz wannan ai maganar tayi girma da yawa kawai sbd abin kunya sai ace kai ne wanda Zan aura tabdija".
Haushi ne yaji ya kamasa a kufule yace "toh in bani xaki aura dinba wa zaki aura".
Fari nai da ido kamar yana kallona nace "Dan saurayi zan aura yaro kamata wanda xai dinga cilla ni yana cafewa".
Tsaki Elhajj yai cike da takaici yace "toh ni baxan iya cilla ki dinba kike nufi kome".
Da sauri nace "Astagfirulla tabdjan ni baxan ma taba iya tunanin auren kaba gaskia, kawai toh banda neman kaso wa Kai Zunubi sai na aure Ka tabb".
Tsaki Elhajj yai kawai ya kashe wayar sa ransa duk a bace wai Shi take cewa baxa ta iya auren sa ba tabdijan....
Mikewa nai rai na fess na shiga cikin gidan, daki na shiga na samu Mama tana waya.
Kwanciya nai na shiga Instagram da Yusra ta koya min ina kallon reels.
Message ne Naga ya shigo ta WhatsApp kuma Ya Ustaz ne, shiga nai naga ya turo min emoji din 🤨
Murmushi nai na tura masa "uhmmmm"
Daga bangaren Ya Ustaz murmushi kawai yai ya sauka daga online dn.
Nima ganin ya sauka sai na kashe datar na lumshe idona ina Jin yadda yake dan karta min a hankali.
*******
Esha da Leemah ne zaune a wajen shakatawa suna Shan drink, kallon Leema Esha tai tace ynxu kawata ta ina zaki fara aikata aikin bokan kinji dai yace miki da akwai hadari fa a ciki.
Murmushi Leemah tai tana sipping drink dinta tace ai ni ynxu auren sa ya fice min kawai da alfasha zan neme sa kawata, kinga so nake na dandani zumar sa shima ya dandani tawa nasan daga lokacin daya lasa shikenan ya zame min jaka kinsan ni din ba ta wasa bace.
Tafawa sukai Leemah tana kara boye yar kwalbar turaren da bokan ya bata don ta shafa a duk lokacin da ta hadu da Elhajj din.
Hira suke Wanda rabin ta duk akan Elhajj din ne da yadda zasu maida shi bank din su.....
********
Kanta a kasa tace "na kan dutse jira nake lokaci yayi, ynxu na duba naga duk ba lokacin da zan iya wannan abin bane".
Kallon ta na kan dutse yake yana girgiza kansa, a tsawace yace "toh kuwa ki kuka da kanki in har kika yi kokarin yi aikin ki bai yiba, ynxu ne lokacin da zaki gwada sa'ar ki akan yaron nan Sa'adatu.."
Rintse idonta tai itafa hankalin ta ba karamin tashi yake ba in ta tuno cewa zata kwanta da Elhajj duk iskancin ta bata taba masa wani kallo mai kama da haka ba.
Ganin tayi shiru yasa na kan dutse cewa "xaki cigaba da kula da babar yaron nan da kyau don lokacin amfanin ta ya kusa, ina son nan ba da jimawa ba na yi aiki da ita".
Cikin farin ciki Momma tace "na kusa rabuwa da ita kenan na Kan dutse yauwa yauwa ina godia sosai na kan dutse".
Hade rai yai yace "zaki iya tashi ki tafi na gama fada miki duk wani abu da zan fada".
Kara sunkuyar da kan ta tayi tace "uhmm dama dama...."
Hannu ya daga mata yace "dakata anan, bana son jin wata magana kuma, in har akan wannan yarinyar ce ki kula kiyi amfani da hankalin ki wannan yarinyar hatsari ce ita a tattare da ke, in baki hankali ba sanadin ta duk wani abu da kika bunne zai fito fili".
Kamar zata yi kuka tace "na kan dutse a duba dai lamarin nan a ga, ina son yarinyar nan sosai sosai".
Kansa akan kasar gabansa yace "ba abinda zan iya miki sai dai nace kawai kije ki gwada sa'ar ki ta mata amma ni kam ba ruwana".
Mike wa tai hankalin ta duk a tashe ta fita kamar ya dora hannu a Ka ta dinga zunduma ihu haka take ji.
*******
Kasancewar yau asabar Baba bai fita da wuri ba, yana gida kuma abinda yasa ma bai nemi ya je wani waje ba sbd Papa daya Kira sa yace zai zo shida kakan MD gurinsa abinda ya haba sa nutsuwa.....
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Mrs A.M
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Paid page 27
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
*Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.*
*Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.*
09066728387
HOME OF SUPPLEMENT AND KAYAN MATA MMN MUJAHEED
Y'AR UWA WANI TANADI KIKA KAYIWA SANYI SANYI YAZO SAIDA GYARAN JIKI GYARAN FATA DA GYARAN KASA WANNA YANA YI SA MUKE CIKI INFECTION YAFI DAMUWA MATA TSUHUN INFECTION DA SABO DUK GA SANYI SUNA TASHI YANA DA KYAU KIKULA DA JIKIN KI Y'AR UWA KIKULA DA JIKIN KI RINKA KIYAYE KA'IDA SANYI DA KA'IDA KAMUWA DASHI SANNA KIRINKA SHAN MAGANIN DA ZAI MIKI WANKE MIKI SANYI DA DATTIN MARA LOKACI ZUWA LOKACI
MUNA HADI KALA KALA NA GYARAN JIKI
BANI BADA MAGANI SAI NAJI INDA MATSALA KI TAKE IN MAGANIN SANYI KK BUKATA SAI AHADA MIKI
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA INFECTION
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA RASHIN NIIMA
WATA TUSAR GABA TAKE FAMA DASHI NA SANYI
WATA TUSAR GABAN DA TAKE FAMA DASHI NA BUDEWA GABA NE
WATA MATSALA TA TA ASIBITI CE IN MATSALA BATA WABACE ZAN BADA SHAWARA AJE AGA LIKITA
WATA MATSALA SIHIRICE DUK AIKIN DA NISAN BANAWA BANE BANSA HANNU NA DASHI
KIYI BAYANI ABAKI DAI2 DA MATSALA KI
INA MASU FUSKANTA MATSALA WURIN MIJI
WASU MIJI NA MUSU WALAKANCI KIN KASA GANE MATSALA INDA TAKE
MUNA HADI KALA KALA IYA KUDINKA ITA SHAGALINKA
MUNA DA MAYUKKAN SUPPLEMENT MASU FIDDA HASKEN FATARKI KIFITU KIYI FRESH KIYI KYAU AKWAI NASHA DANA SHAFAWA
AKWAI MASU SA HASKE
AKWAI MASU GYARAN JIKI DA NIIMA DA MATSI
MUNA DA MAN GYARAN GASHI YANA SA TSAWON GASHI DA BAKIN GASHI YANA KARA YAWAN GASHI DUK WADDA TASSAN CHEBE ORIGINAL TASAN HAR MAGANIN DAN DRUFF YANA YI MUNA SAIDA SET OIL NA KARKAR DA CHEBE POWDER DA STEAMING CREAM DA BUTTER DA SHAMPOO
KADAN DAGA PRICE DIN KAYAN MU
KAZA AKWAI TA 5K, 4K,
DAHUWA KIFI 2K
TSIME TABAJE 3K GURA 500
JAN TSIME 3500 GURA 600
GUMBA MADARA 4K
TA AYA DA DABINU 2500
TA SHINKAFA 2K
TA HATSI 1800
ZUMA BATA GINDIN KISHIYA GA WADDA KISHIYA KE MATA FANKAMA TA HANATA RAWAR HANTSI 3K BABBA MEDIUM 2500 KARAMA 800 MUNYI HAR TA IRE IRENMU 500
ZUMA KIBA 2K
GARURUKA IRIN SU
GARIN DAN SATI 1
EMERGENCY
BABANBADE
TUKUDI
SHAKAMATSE
RUBA DUK 500
MAN AYYU KWALBA KARAMA 300 BABBA 700
KADA AL'AJABI 500
SAURAN BAYANI SAI MUN HADU GA ME BUKATA
MUNA KEBBI & SOKOTO MUNA AIKAWA KU INA 08066726866 MMN MUJAHEED KAYAN MATA AND SUPPLEMENT
Wajen 2 na Rana Malam da Papa suka zo, a kofar gidan mu suka hadu da Baba daya fito domin zuwa masallaci sallah.
Cikin mutunci suka gaisa gaba dayan su suka nufi masallacin unguwar, bayan an idar da Sallah a cikin masallacin suka zauna da kanin Baba don shima Baban ya kirasa yace yazo tunda dai bai san ko me su Malam xasu ce ba.
Sake gaisawa sukai sannan Malam ya kalli Papa yace "Bismillah".
Murmushi Papa yai yace "toh Alhamdulillah Malam Auwal zuwa mukai domin nemawa dan mu auren yarinyar ka muna fatan za'a bamu insha Allah".
Cikin rashin fahimta Baba yace "yaran nawa mata guda uku ne, biyu ne suka tasa dayar yarinya ce a cikin su wacce kuka zo nemawa yaron naku".
Wannan karan Baba ne yai magana yace "Khadija yarinya wajen Ka ita muke nemawa yaron mu Muhammadu".
Zaro Ido Baba yai yana kokarin seta kansa yace "MD dai Ogan mu nida Dijen a wajen aiki".
Papa ne yace "shi muka zo nema wa auren, kuma Insha Allah in har an bamu baza muso auren ya ja lokaci ba".
Hular kansa Baba ya cire yana fifita da ita, kallon kanin sa yai da shima yake kallon sa yace "kana ji Musa wai Dije suka zo nemawa aure, kai ne dai dama walliyin ta amma fa maganar gaskia Dije ba sa'ar auren sa bace Musa Ogan mune fa ni a company dinsa ma karamin matsayi gare ni ita kuwa Dijen shara take masa wannan hadin sam bai yiba gaskia".
Ajiyar zuciya Malam ya sauke a nutse yace "Malam Auwalu ai a maganar aure ba a cewa wai wannan yafi karfin wannan, in zabe ma za'a yi ni nasan jikata tafi karfin Muhammadu kawai dai munzo ne neman alfarma amm jikata mai daraja ce ita ai kasan shi abu mai daraja kuma tsada ne dashi".
Tun da Malam ya fara magana murmushi ya subuce wa Baba, amma wani bangaren na zuciyar sa kuma tunani yake taya za'a ce wai ya auri Dije ina wannan hadin sam bai yiba.
Ganin har lokacin kamar Baban yana shakku ne yasa Papa cewa "Insha Allah in har kuka bamu yarinyar ku baxa ku taba dana sani ba, sbd kun bada ita a hannun mutum dai mutunci, ba wai ina fadan haka don Elhajj dana bane a'a wallahi".
Da sauri Baba yace "ai ba sai kace komai ba, ni kaina sheda ne akan waye MD, ba inda xai je neman aure a hana sa domin shi mutum ne na daban".
A hankali Malam yace "toh meyasa baka so Ka bamu auren yar Ka ko sbd jikan nawa yayi tsufa ne, Malam ya karasa da alamun tsokana".
Sunkuyar da kai Baba yai yana murmushi yace "A'a ba haka bane kawai yarinyar karama ce sosai, bata dade da shiga shekara 16 ba kuma ajinta 5 a makaranta".
Murmushi Papa yai yace "in har don karatun tane kar Ka ji komai Insha Allah zan tsaya mata har sai tace ta gaji, ga kuma Elhajj din basan bazai barta haka ba ko yau aka kai masa ita zai sata a school".
Murmushi Baba yai yace "toh shikn Allah ya tabbatar mana da alkhairin sa".
Nan aka shiga gaggaisa wa ana taya juna murna.
Malam da yai shiru Yana wani tunani ne yace "Malam Auwalu ina neman wata alfarma in ba damuwa don Allah".
Da sauri Baba yace "fada Malam kar kasa naji kunya".
A hankali cike da dattako Malam yace "dama cewa nayi me zai hana tunda muna cikin masallaci ynxu a daura auren in yaso ko nan da wata dayan ne sai ta tare".
Shiru Baba yai yana kallan Baba Musa da shima yai shirun.
Liman da yake zaune yace "Malam Auwalu in ba damuwa ba aminci kawai, Allah yasa wa auren albarka ya basu zaman lafia".
A hankali Baba yace "toh shikn bara na shiga gida na fada wa mahaifiyar ta sai ta kira yayunta Maza Suma suzo ayi a gabansu".
Farin ciki kwance a fuskar Malam yace "Alhamdulillah mun gode sosai Allah ya saka da alkhairi bara Nima na Kira angon yazo kar a daura masa aure baya nan".
Cikin gidan Baba ya shiga bai tsaya kula su Umma da suke magana akan bakin nasa sunzo ba kawai ya shige dakin Mama.
A zaune ya same ta tana jan carbi ga kuma radio kunne a gefen ta tana jin labaran duniya.
Zama yai bayan sun gaisa ya Mata bayani a nutse yadda zata fahimta.
Murmushi tai tace "Malam wannan wanda yazo rannan duba ta?"
Daga kai Malam yai yace "shi ne fah Maman Hajara".
Daga hannu tai tayi wa Allah godiya sannan tace "Allah ya basu zaman lafia Malam wannan abin farin ciki ne, kullum nayi sallah addu'a ta Kenan Allah ya nuna min ranar auren Dije, kuma tunda Ka amince nasan Ka yadda da tarbiyyar yaron ne".
Farin ciki ne ya mamaye zuciyar Baba har baisan lokacin daya rungume Mama ba(🙈)
Da sauri Mama ta shiga ture sa tana cewa "matsa Malam kar wani ya shigo mana".
Murmushi Malam yai yana sakin sa yace "toh meye a ciki ai Matata ce koh".
Murmushi tai tana daukar wayar ta don kiran yayanta da Inna ta fada musu, sannan ta Kira Ya Hajara ta fadawa baban Aisha.
Kafin Lokacin la'asar unguwar ta cika dankam da mutane, daurin auren MD guda duk ma'aikatan sa na Old site da New site duk sunzo ga Yan uwa duk Wanda yazo sai ya ce lafia wannan aure haka.
Shidai Elhajj tunda Malam yai masa bayani ya juyar da kansa gefe kawai ya kasa magana.
Yana tsayen yaji an dafa sa, juyawa yai ganin waye sai yaga *AZLANNNNN*
Da Mamaki yace "wa nake gani ne anan kamar Mai budurci".
Wani shegen Murmushi Azlan yai yana daga girar sa yace "nine nan ya san ranka bayan budurcin nawa ma tuni an kai masa farmaki".
Murmushi Elhajj yai yana mika masa hannu sukai musabaha, da dan alamun mamaki yace "waya fada ma auren ne".
Gyara tsayuwar sa Azlan yai yace "Aliyu ne kasan baya kasar shine yaga baban su ya saka sai ya kirani ya fada min".
Murmushi Elhajj yai yace "ni kaina ban san da auren bafa kawai dazu Malam ya kirani haba a rasa wa za'a aura min sai yarinya".
Da sauri Azlan yace "yi gaggawar tuba kai waya fada ma yaran nan haka suke ai wato Alhaji kawai Ka karkace ka zuge wando aja zuwaira".
Dala masa duka Elhajj yai a kafada yace "wai har ynxu baka shiryu ba dama"
Murmushin gefen baki yai yana lasar lips dinsa yace "taya zan shiryu kai Ka kasan Jan zuwaira jinina yake bi, ynxu xaka san kayi aure Alhaji da ba abinda kake ci sai dusa".
Hade rai Elhajj yai yace "baxa Ka taba shiryuwa ba Azlan ynxu meye na rambada kwalli girma ya soma zuwa amma har ynxu kana sa kwallin".
Shafa gemun sa yai yace "kwallin farin jini ne fah, kai ma ya kamata ya zo na sammaka Ka dinga zambada wa, kuma wa yace ma na girma zuwaira ta kyam kyam take".
"A'uzubillahi" Elhajj ya fada da sauri yana dan matsawa, girgiza kai yai yace "don Allah Azlan ka daina iskancin nan Ka girma fa".
Lasar lips dinsa yai yace "ina zan girma kai ma baka yi ido hudu da nonuwa bane Wanda suka amsa sunan su, kana Ido hudu dasu zaka fara bin kwailar taka kana cewa bani Nono zan sha".
Elhajj bai San lokacin daya fashe da dariya ba yace "Allah ya shirye ka".
Murmushi kwance a fuskar Azlan yace "Ameen dai kuma zaka ce na fada ma, bin ta zaka dinga yi Kana cewa taimako da nonon dai zo ki bani".
Sai da aka yi sallar la'asar sannan aka daura auren Muhammad Hassan Elhajj da Khadija Auwal akan sadaki 50k.
Ana daurawa Elhajj ya lumshe idonsa yana murmushi.
Azlan dake gefen sa yayi kasa da murya sosai yace "Ka fara tunanin yadda zaka ja zuwaira koh, Ka kira ni zan zo har gida nayi maka karatun jan zuwaira".
Murmushi kawai Elhajj yake haka kurin ya tsinci kansa a cikin farin cikin da ya dade bai yisa ba, ko auren sa da Saudat daya ke ganin ba karamin sonta yake ba bai ji farin cikin daya ke ji ynxu ba.
Wani irin bugawa kirjin sa yai da karfi tunowa da Saudat, dafa kansa yai dake barazanar fashe masa lokaci daya wani irin ciwon kai ya lullube sa.
Daurewa kawai yake suna gaisawa da mutane har ya samu ya silale shida Azlan.
******
Nishi ne yake tashi a dakin kawai domin da ihun su gaba daya sun cika dakin da ihu.
Kusan a tare suka kawo sai a lokacin Salim ya koma gefe yana maida numfashi, itama dake kallon sa numfashin take mayar sa.
Lumshe idonsa yai ya bude a Kan ta a nutse yace *"SAUDAT* wai sai yaushe zaki samu ki gama aikin kine ehe, haba kin san dai sbd wannan abin ne yasa na jawo ki jikin Elhajj har kika aure sa koh?"
Yatsina fuska saudat tai tace "toh laifi nane kar Ka kawo min maganar banxa fa Salim kasan baxan dauka ba ni ba irin sakarar matar Ka bace".
A fusace ya mike yana nuna ta yace "kar ki kuskura kiyi tunanin cewa zaki yaudare ni, dukiyar Elhajj tawa ce don dani aka sha wahalar tara ta duk da haka amma nace miki in kika bani hadin kai muka samu za'a yi 50-50 sai ynxu ki fara kawo min wasu sabbun halaye kar ki fara Saudat".
Wani murmushi Saudat tai cike da kissa ta nufi wajen Salim din tana zuwa ta fada jikinsa tana shafa kirjin sa, a hankali tace "Mai da wukar zakina, ai kasan baxan ma fara gangancin nan ba koh?".
Numfashi kawai yake sauke wa Yana kallon ta shi har mamakin kansa yake yadda baya kakkarya kasusuwan shegia in ta bata masa rai.
Da kissa da kissina ta shawo kansa har suka kara fadawa kan gado, suna gama wa ko wanka batai ba ta fita daga guest house din.
Ran ta duk a bace badan tana bukatar Salim ba domin cikar burin ta ai da tuni ta gama da babinsa.
Bayan fitar Saudat wayar sa ya dakko dake ta ringing ganin sunan David yasa shi jan tsaki har zai ki dauka ya tuno indai David ya Kira da toh information ne mai girma.
Dauka yai tun kafin yai magana David yai saurin cewa "sir kana ina tun dazu ina ta kiran Ka ynxu aka daura auren Oga da wannan Yarinyar Dije".
Wani baya baya yai zai fadi yace "mai kace David zan ci ubanka in ka fada min shirme".
Shima David din cikin bacin rai yace "sir da gaske nake ynxu ma na baro gurin, Papa da Malam duk suna nan ba'a jima da daurawa ba na duba ban ganka ba sai ina ta kira baka dauka b...."
Bai bari ya karasa ba Salim yai saurin kashe wayar yana duba missed call din da aka masa Elhajj din ya kirasa sau daya shima sai Papa da David sai wasu.
Wayar ya rotsa a bango cike da mugun kishin da ya bayyana a fuskar sa yace "sai na kashe Ka Elhajj matukar kayi kokarin dauke min farin ciki naaa...."
*******
Ihu take tana jifa da duk abinda hannun ta yakai gurin.
Kallon Esha Mum tai tace "me yasa kema zaki fada mata".
Girgiza kai Esha tai tana kallon Mum tace "kawai fa gani nai wani ya dora a status shine na tambaye sa yace min ynxu aka daura ni kuma kawai nayi screenshot na tura mata Ashe zata dauki abin so serious haka".
Mum zatai magana suka ji wani irin kara, a tare ita da Esha suka nufi wajen Leemah dake kwance kafar ta na fitar da jini...
Da kyar suka iya sauko da ita kasa suka sata a motar Esha, asibiti suka kai ta don jinin da take fitar wa Yana da yawa sosai.
*******
Ihu nake in birgima a kasan paloun mu, ita dai Mama da Inna da kuma Aunty Hafsa sun zuba min ido kawai suna kallo na.
Tun da Baba ya bani sadakina ya fada min Wanda ak aura min ynxu nake birgima ina kuka su Inna sunyi rarrashin duniya Amma nace nifa sam bana sonsa saki na kawai zai yi baxan iya zama da sugar Daddy ba wannan abin kunya ne sammm.
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Paid page 28
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
*Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.*
*Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.*
09066728387
HOME OF SUPPLEMENT AND KAYAN MATA MMN MUJAHEED
Y'AR UWA WANI TANADI KIKA KAYIWA SANYI SANYI YAZO SAIDA GYARAN JIKI GYARAN FATA DA GYARAN KASA WANNA YANA YI SA MUKE CIKI INFECTION YAFI DAMUWA MATA TSUHUN INFECTION DA SABO DUK GA SANYI SUNA TASHI YANA DA KYAU KIKULA DA JIKIN KI Y'AR UWA KIKULA DA JIKIN KI RINKA KIYAYE KA'IDA SANYI DA KA'IDA KAMUWA DASHI SANNA KIRINKA SHAN MAGANIN DA ZAI MIKI WANKE MIKI SANYI DA DATTIN MARA LOKACI ZUWA LOKACI
MUNA HADI KALA KALA NA GYARAN JIKI
BANI BADA MAGANI SAI NAJI INDA MATSALA KI TAKE IN MAGANIN SANYI KK BUKATA SAI AHADA MIKI
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA INFECTION
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA RASHIN NIIMA
WATA TUSAR GABA TAKE FAMA DASHI NA SANYI
WATA TUSAR GABAN DA TAKE FAMA DASHI NA BUDEWA GABA NE
WATA MATSALA TA TA ASIBITI CE IN MATSALA BATA WABACE ZAN BADA SHAWARA AJE AGA LIKITA
WATA MATSALA SIHIRICE DUK AIKIN DA NISAN BANAWA BANE BANSA HANNU NA DASHI
KIYI BAYANI ABAKI DAI2 DA MATSALA KI
INA MASU FUSKANTA MATSALA WURIN MIJI
WASU MIJI NA MUSU WALAKANCI KIN KASA GANE MATSALA INDA TAKE
MUNA HADI KALA KALA IYA KUDINKA ITA SHAGALINKA
MUNA DA MAYUKKAN SUPPLEMENT MASU FIDDA HASKEN FATARKI KIFITU KIYI FRESH KIYI KYAU AKWAI NASHA DANA SHAFAWA
AKWAI MASU SA HASKE
AKWAI MASU GYARAN JIKI DA NIIMA DA MATSI
MUNA DA MAN GYARAN GASHI YANA SA TSAWON GASHI DA BAKIN GASHI YANA KARA YAWAN GASHI DUK WADDA TASSAN CHEBE ORIGINAL TASAN HAR MAGANIN DAN DRUFF YANA YI MUNA SAIDA SET OIL NA KARKAR DA CHEBE POWDER DA STEAMING CREAM DA BUTTER DA SHAMPOO
KADAN DAGA PRICE DIN KAYAN MU
KAZA AKWAI TA 5K, 4K,
DAHUWA KIFI 2K
TSIME TABAJE 3K GURA 500
JAN TSIME 3500 GURA 600
GUMBA MADARA 4K
TA AYA DA DABINU 2500
TA SHINKAFA 2K
TA HATSI 1800
ZUMA BATA GINDIN KISHIYA GA WADDA KISHIYA KE MATA FANKAMA TA HANATA RAWAR HANTSI 3K BABBA MEDIUM 2500 KARAMA 800 MUNYI HAR TA IRE IRENMU 500
ZUMA KIBA 2K
GARURUKA IRIN SU
GARIN DAN SATI 1
EMERGENCY
BABANBADE
TUKUDI
SHAKAMATSE
RUBA DUK 500
MAN AYYU KWALBA KARAMA 300 BABBA 700
KADA AL'AJABI 500
SAURAN BAYANI SAI MUN HADU GA ME BUKATA
MUNA KEBBI & SOKOTO MUNA AIKAWA KU INA 08066726866 MMN MUJAHEED KAYAN MATA AND SUPPLEMENT.
Mama da abin ya soma fara isar ta mike wa tai ta nufo inda nake tace "xaki tashi ko sai na dake ki, shashasha kawai wacce bata san inda yake mata ciwo ba".
Mikewa nai ina bubbuga kafafu a kasa hawaye sai bin fuska ta yake, wai taya zan musu bayani su fahimce ni ne wannan auren ni bana son sa kawai a sa shi Saki na.
Aunty Hafsa ce ta riko ni ya zaunar da ni a gefenta, a nutse tace "haba Dijee ni da nake ganin ki mai hankali da nutsuwa, ynxu mai makon kiyi ma iyayen ki biyayya sai ki zauna kina kukan cewa sai an sake ki, toh ynxu in aka sake ki mutune cewa zasu dinga Miki karamar bazawara".
Zaro Ido na nai a dan tsorace nace "tou Aunty Hafsa ai ban tare a gidan ba, kuma Naga sai an tare ne za'a iya ce min haka".
Girgiza kai Inna tai dake kallon Kawas duk da tausayin ta ne yake kwaranya a kirjin ta amma haka ta daure taki magana tasan tana magana Dijen zata kara birkicewa.
Da kyar suka samu suka lallabani na shige daki, kan gado na fada kawai ina sakin wani marayan kuka.
Ynxu ni shikenan ga irin auren da aka min, duk friends dinmu ni kadai ce wacce aka ma aure haba kuma a rasa wa za'a bani sai sugar daddy tabdijan.....
********
Duk sai yaji yana shakkar abin da zai fada mata, kara matsa hannun ta yai dake cikin nasa ya zuba mata narkakkun idanunsa.
Saudat dake hadiyar yawu tana kokarin sai ta kanta don ta gama jin abinda ya faru daga bakin Salim da wasu na da suka dinga kiranta suna fada mata.
Dauriya tai daya shigo ta nuna masa kamar bata san komai ba, har ta basa abinci ynxu zaman nan da suke in banda faduwa ba abinda gabanta yake don tasan abinda zai fada mata.
Narke murya tai cikin kissa tace "haba dear meye haka da kake son fada min amma Ka kasa uhm?"
Ajiyar zuciya Elhajj ya sauke yace "laifi nayi miki babba Saudat, nasan ko wace mace aduk lokacin da aka ce mijin ta yana neman aure tana shiga cikin tashin hankali, Amma kuma ke ba neman auren nake ba auren nayi dazu".
Cikin wani irin sauri ta matsa hannun sa da dan karfi tana lumshe idonta, bakin ta har rawa yake gurin cewa "fahimtar dani Elhajj".
Kara riko hannun ta yai sosai yace "aure nayi dazu amma ban san da auren ba ni kaina kawai Papa ne ya kirani yace nazo da naje yamin bayani akan auren, nasan nayi miki babban laifi Saudat".
Bude idon ta tai da suka chanja kala sosai tana kokarin saita kanta tace "Dear ni a koda yaushe mai goya ma baya ce kayi wa Su Papa biyayya ko dan ka tsira a duniya da lahira, Allah ya bamu zaman lafia".
Idonsa akan ta yana karantar yanayin ta, sosai yayi mamakin yadda ta nuna duk da yasan dama ita ba mace bace dake nuna kishin ta a fili, amma dai still abin ya girgiza sa.
Shafa bayan hannun ta yake cike da nutsuwa yace "baki ji haushi ba dear, bakya kishi na ne?".
Wani kallo ta masa tana sakin murmushi tace "kai ma kasan dole nai kishin ka kawai dai abin ina kokarin daurewa ne domin farin cikin mu baki daya".
Janyo ta jikin ta yai ya rungume yana kashe ta da kalaman love cewa ba wacce zata iya kamo matsayin ta a heart dinsa don itafa din ta musamman ce.
Jin sa kawai take amma ta matsu ta bar jikin sa don ita fa bata son kayan haushi...
********
Bayan na idar da sallar asuba kwanciya nai a Palourn akan Carpet ina Azkar, sai gyada kai na nake jira nake kawai Ya Ustaz yayi gangancin kira na nai masa tass sbd maganar gaskia an gama cuta ta kawai.
Shigowa Mama tai hannunta rike da bucket, maganin sanyi ne ta dafa ynxu wai Zan sha nidai bansan ko meye amfanin sa ba don haka ko ajiki na.
Ajiye bucket din tai tana Zama tace "sannu Dije amayar Ya Ustaz"
Zumburo baki nai ina kwabe fuska zan yi kuka.
Dariya Mama tai tace "yi shiru kinji auta ta, ai ni ynxu mun daina fada lallabaki zan dinga yi tunda dai kin hakura da auren nan".
Jikin ta na matsa ina Dora kaina a kan kafadar ta, cikin sanyin murya nace "Mama ynxu tafiya zanyi na bar ki ke kadai..."
Ita kanta Maman in har ta tuno cewa ynxu fah tafiya gidan Mijin ta Dijen zata yi sai taji gaba daya ta rasa me yake Mata dadi.
Sanin da tai in har ta cigaba da biye wa Dije to fa ynxu zata iya mata kuka yasa kawai ta dibo maganin a cup ta bata.
Tunda aka daura auren Mama ta hanani zuwa ko ina kullum ina gida tana gyara min jiki da lalle da magarya, cikin sati uku nayi kyau sosai jikina kamar Ka taba jini ya fito ga wanka ynxu so biyu Mama take sani yi.
Ya Ustaz kuwa ina nan ina Jin haushin sa bai kira ni ba kuma Nima ban kira saba, duk da wani lokacin na dinga kallon number dinsa kenan ina jin kamar nayi dialing amma sai naki.
Yau saura kwana 7 na tare a gidan nawa bama shirya komai sai yini da za'a yi ni ba abinda ya shafe ni gani nake kamar ba aure aka min ba.
Inna ma duk bayan kwana uku sai tazo ta kawo min sakon Malam rubutu ne yake min da kuma turaren da na saba kullum sai nayi.
Yusrah yau tazo itama zata zauna har sai an kai ni, shiyasa na dan ware sbd ina ganin ta.
Ban koma school ba sai dai labarin aurena ya karade makarantar mu, Uncle Mustapha har gida yazo gun Baba don ya tabbatar da maganar Baba yace masa eh da gaske ne an daura min aure, dole yayi shiru ya hakura ya koma kan Hajjo da take nuna masa dama tana son sa tun da.
Papa yace kar a min komai na daki shi xai zuba ni kawai suke son a aka, ko lefe ba'a kawo na yace an ajiye min a part dina, duk da haka amma Mama da Baba sun siya min wasu abubuwan na kitchen da su frames.
Yau da yai sauran sati daya bikin Aunty Hafsa ta kai ni gurin Mmn Mujaheed, domin ta gyare ni tsaf.
Kwana biyu da fara zuwana gurin ta na Kara chanja wa sosai kamar an sani a engine ni kaina dadin taba jikina nake, ga kamshi daya kamani sosai.
Tare da Yusrah muke zuwa mu dawo bayan gyaran jikin kuma har kayan da'a😉 take hada min ina sha(duk Wanda bai gwada kayan Maman Mujaheed ba an barsa a baya wato kayane gangariya masu tsotse man kan Mai house tasss kun dai fashimtaaaa😉).
Ai kuwa kayan nata suna aiki don yadda nake zuba abin ba kanta abin daya min yawa yau bayan mun dawo kuma shine na karshe gobe yini jibi za'a kai ni.
A zaune muke a Palourn nida Inna da Mama da Aunty Hafsa sai Ya Hajara data zo itama dazu, Yusrah tana daki tana waya sai wasu yan uwan mu yan mata suma su biyu.
Kallon Aunty Hafsa nai nace "Aunty nidai wani abu yake damuna na rasa yadda zanyi".
Dukkan su mai da hankalin su guna sukai Inna tace "Mene kuma yake damun amarsu ta ango?"
Turo baki gaba nai a shagwabe nace "Aunty tunda kika kai ni gurin Mmn Mujaheed ta fara bani wannan abubuwan wasu masu dadi wasu masu daci nake yoyon fitsari".
Da sauri Mama tace "subhanallahi Dije kamar ya yoyon fitsari".
Kuka na fashe dashi nace "Mama toh haka kurin ina zaune zan dinga jin wani abu yana fitowa da yawa har fa jika min pant yake kuma nidai kawai gurin fitsarin ma nema yake ya haukace a kaini likita ya duba min wannan abin bana lafia bane".
Mikewa Mama tai ta fita don kunya data rufe ta, ta rasa sai yaushe ne Dije zata yi hankali ta nutsu kullum shiriritar ta Kara yawa yake ga kuma gidan kishiya za'a kai ta tana ji wa Dijen ta tsoro sosai.
Aunty Hafsa ce tai dauriyar cewa ba wani abun damuwa Dije ai shine yake nuna gyaran da aka miki yayi sosai.
Gyada kai nai nace ohh toh ai shiknn.
Waya tace ta shiga ringing, dubawa nai ina mamakin waye zai kirani ynxu kusan 11.
Ganin Ya Ustaz yasa gaba na yai wani irin bugawa da karfi, mikewa nai na fita daga dakin gaba daya.
Kusa da kitchen dinmu naje na zauna, sai da ta kusa katsewa sannan na dauka.
Ban yi magana ba shima bai yi magana ba sai sauraren numfashin ta kawai yake, tun da aka daura masa auren nan ya kasa gane kansa.
Haka kurin zai dinga jin haushin Dijen, so da yawa yana trying Kiran ta amma sai ya kasa, ko kuma ya rasa meye ma ya dauki wayar zai yi.
Yana dai kallo ana shiga da Kaya part din dake kallon part din Saudat.
Sbd yana yin tsarin gidan in aka shigo daga waje babban palour ne Mai dauke da set dn kujeru har biyu sai dinning mai six, a gefen dinning din kitchen ne babba ta cikin kitchen din akwai kofar baya.
A Palourn kuma kofofi biyu ne daya a dama daya a hagu manya, ta hagun ita Saudat ta dauka, ta bangaren daman kuma itace Dije zata dauka ynxu.
Kana shiga kofar palour ne Babba hadda dinning shima mai 4 da kitchen babba, da akwai toilet a Palour sai dakuna guda uku ko wanne da toilet, Papa yayi kokari sosai don kayan daya zuba mata ko kanwar Elhajj din ce sai haka.
Ta general palourn kuma a kwai corridor toh in Ka shiga nan zaka ga staircase Wanda nan ne na Elhajj.
Jin yayi shiru yaki magana yasa ni turo baki nace "Assalamu alaikum".
Ajiya zuciya ya sauke yace "wa'alaikumussalam Amarya ta".
A Tsiwace nace "kar Ka sake cemin amaryar Ka Ya Ustaz, aka aura ma ni duk borin dana dinga yi haka na hakura Amma ko Ka kirani yaji ya nake koh".
Murmushi yai yana shafa kirjin a yace "sorry toh chocolate dina ba laifi na bane in zan kira ki ne kawai sai naji raina ya baci".
Jikina ne naji yayi sanyi tuno wa da nai shifa ashe aljanu sun baibaye sa, a hankali nace "Allah ya tsare".
A saman lips dinsa ya amsa yana fadin "jibi muna tare ko wata kila ma har na fara lashe ki din?".
Ba tare dana fahimci abinda yake cewa ba nace "na raba Ka da wannan lashe lashen Ya Ustaz in ni na fahimce Ka wani baxai fahimta ba".
Murmushi yai yace "uhmm toh naji ya kike gobe zan zo na ganki".
Da sauri nace "Inaaaaa ai Ka makaro ni ynxu gani na sai an cike form don baka ga yadda na chanja ba yaro".
Dariya yai cikin nishadi yace "nine yaron Deejah?"
Daga kai nai ina taba fatar hannu na nace "eh mana ai gaskia na fada ma".
Rage murya yai yace "kin san me ake bawa Yara'.
Kai tsaye nace "nono ake basu mana".
Lumshe idonsa sa yai yace "Nima tunda yaron ne zaki bani Nono Deejah?"
Da sauri na cire wayar daga kunne na nace "A'uzubillahi", kashe wayar kawai nai jikina har rawa yake, girgiza kai nai nace "wannan dai gaskia ba Ya Ustaz bane aljanun ne a kusa"
Daki na shiga na kwanta a gefen Inna sai juye juye nake.
Inna data gaji da Jin yadda nake motsi tace "lafia wai Dije meye hakan?"
Kasa da murya nai nace "Inna ai ina cikin tashin hankali".
Tsaki Inna tai tace "lafia meye kuma".
Ajiyar zuciya na sauke kamar zanyi kuka nace "Ya Ustaz ne yace wai na basa Nono na shiga uku ni Inna..."
Zaro ido waje Inna tai tace "ki basa Nono Dije".
Daga Kai mai ina kyabe fuska.
Murmushi Inna tai tace "toh ke me kika ce masa?"
Turo baki nai nace "kashe wayar nai toh ai daga ji nasan ba shi bane aljanun sane koh Inna".
Daga kai Inna tai tana murmushi tace "gaskia ba shi bane aljanun sane kawai, amma kar ki fadawa kowa wannan maganar ko Yusrah ce".
Daga mata kai nai ina jin nutsuwar zuci ko ba komai Inna ma tace min na Ya Ustaz bane ai da shine na lalace zan auri dan iska.
****
Saudat dake labe tana sauraran wayar da Elhajj yake da amaryar sa a zuciye ta koma part dina.
Lallai dole ta sake sabon aiki akan Su, wato shi ta janye hankalin sa daga kan shegiar amaryar sa amma har ya koma gare ta Kenan suna waya hadda zata basa Nono.
Tsaki tai tana wani murmushi don ita kadai tasan abinda zata musuuu.......
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Paid page 29
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
*Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.*
*Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.*
09066728387
HOME OF SUPPLEMENT AND KAYAN MATA MMN MUJAHEED
Y'AR UWA WANI TANADI KIKA KAYIWA SANYI SANYI YAZO SAIDA GYARAN JIKI GYARAN FATA DA GYARAN KASA WANNA YANA YI SA MUKE CIKI INFECTION YAFI DAMUWA MATA TSUHUN INFECTION DA SABO DUK GA SANYI SUNA TASHI YANA DA KYAU KIKULA DA JIKIN KI Y'AR UWA KIKULA DA JIKIN KI RINKA KIYAYE KA'IDA SANYI DA KA'IDA KAMUWA DASHI SANNA KIRINKA SHAN MAGANIN DA ZAI MIKI WANKE MIKI SANYI DA DATTIN MARA LOKACI ZUWA LOKACI
MUNA HADI KALA KALA NA GYARAN JIKI
BANI BADA MAGANI SAI NAJI INDA MATSALA KI TAKE IN MAGANIN SANYI KK BUKATA SAI AHADA MIKI
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA INFECTION
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA RASHIN NIIMA
WATA TUSAR GABA TAKE FAMA DASHI NA SANYI
WATA TUSAR GABAN DA TAKE FAMA DASHI NA BUDEWA GABA NE
WATA MATSALA TA TA ASIBITI CE IN MATSALA BATA WABACE ZAN BADA SHAWARA AJE AGA LIKITA
WATA MATSALA SIHIRICE DUK AIKIN DA NISAN BANAWA BANE BANSA HANNU NA DASHI
KIYI BAYANI ABAKI DAI2 DA MATSALA KI
INA MASU FUSKANTA MATSALA WURIN MIJI
WASU MIJI NA MUSU WALAKANCI KIN KASA GANE MATSALA INDA TAKE
MUNA HADI KALA KALA IYA KUDINKA ITA SHAGALINKA
MUNA DA MAYUKKAN SUPPLEMENT MASU FIDDA HASKEN FATARKI KIFITU KIYI FRESH KIYI KYAU AKWAI NASHA DANA SHAFAWA
AKWAI MASU SA HASKE
AKWAI MASU GYARAN JIKI DA NIIMA DA MATSI
MUNA DA MAN GYARAN GASHI YANA SA TSAWON GASHI DA BAKIN GASHI YANA KARA YAWAN GASHI DUK WADDA TASSAN CHEBE ORIGINAL TASAN HAR MAGANIN DAN DRUFF YANA YI MUNA SAIDA SET OIL NA KARKAR DA CHEBE POWDER DA STEAMING CREAM DA BUTTER DA SHAMPOO
KADAN DAGA PRICE DIN KAYAN MU
KAZA AKWAI TA 5K, 4K,
DAHUWA KIFI 2K
TSIME TABAJE 3K GURA 500
JAN TSIME 3500 GURA 600
GUMBA MADARA 4K
TA AYA DA DABINU 2500
TA SHINKAFA 2K
TA HATSI 1800
ZUMA BATA GINDIN KISHIYA GA WADDA KISHIYA KE MATA FANKAMA TA HANATA RAWAR HANTSI 3K BABBA MEDIUM 2500 KARAMA 800 MUNYI HAR TA IRE IRENMU 500
ZUMA KIBA 2K
GARURUKA IRIN SU
GARIN DAN SATI 1
EMERGENCY
BABANBADE
TUKUDI
SHAKAMATSE
RUBA DUK 500
MAN AYYU KWALBA KARAMA 300 BABBA 700
KADA AL'AJABI 500
SAURAN BAYANI SAI MUN HADU GA ME BUKATA
MUNA KEBBI & SOKOTO MUNA AIKAWA KU INA 08066726866 MMN MUJAHEED KAYAN MATA AND SUPPLEMENT.
Washe gari da wuri nida Yusrah muka tafi gidan su mai lallen da zata mana, ni aka fara yiwa ja ana gama min aka yi wa Yusrah, 3 hours yai sannan muka cire.
Sai kallon hannu na nake da kafafuna don ba karamin kyau ya min ba, ita kanta mai lallen sai yabawa take.
Baki aka zana mana shima sai da muka bari ya bushe sannan muka wanke gana daya, murmushi kawai nake ina jin dadi dama already mun biya ta kudin ta.
Lokacin da muka koma gida tuni gidan ya cika sai shiga da fita ake ana dora abincin yini, a garage din wani dan layin mu za'a yi shine ya ce zai Kira amana decoration ya dauko DJ don yadda muke mutunci da shi.
Dakin Inna fure na shiga wacce xan iya qirga so nawa na shige sa, amma tunda aka daura auren taga cewa mai muwalati ne sosai shiknn ta fara yiwa Mama biyayya, Umma ma ta sakko amma ba kamar Inna fure ba wacce komai na bikin sai ta da hannu.
Tun da satin bikin ya matso dama tace nazo dakin ta nida kawaye na mu zauna.
Ynxu ma a cikin dakin muke a zaune nayi shiru ina tunanin gobe iwar haka fa ynxu wai an kusa kai ni gida na duk bakin tsiwa ta yai tsit gashi yadda kawaye na kowa yazo sai yace ina shiga xan samo musu baby.
Yusrah dake lura dani ce ta tabo ni
Murmushin yake nai ina gyara zamana nace "lafia".
Cike da tsokana tace "so nake nace miki kizo mu tafi gidan makeup din amma nga da alama kin yi nisa gurin tunanin angon koh?"
Tsaki nai kawai ina mikewa nace "ni bana ciki da duk wani iskancin ki Yusrah".
Dariya friends dinmu dake dakin suka saki suna min tsiya.
Makeup din muka je bamu dade ba aka gama ba mana, ba karamin kyau nai ba cikin dark blue din material din aka min gown mai kyau wacce tabi lafiyar jikina ta kwanta sai mayafi mai kamar net da aka yafa min tun daga kai na, an min daurin turban nayi kyau sosai.
Sai da muka gama daukar pics dinmu sannan muka fito saurayin Yusrah ya kaimu inda ake yini din.
*******
Tsaki Elhajj yai a kufule yace "Salim nace ma baxan je ba dole ne wai haba".
Kara kankance kai Salim yai cikin salon da na yaudara yace "kayi hakuri mana ya kamata ace tun da aka daura aure ango bai je ba haba don Allah kaga kuma da yau suke yini ai ya kamata ko liki ne ka Mata".
Tabe baki Elhajj yai yana zama akan kujera hannun sa rike da cup yana Shan coffee, har cikin ransa yana son yaje amma haka kurin yake jin baxai iya zuwa ba kodan yadda Salim ya dage shi dau baya son wani ya kallar masa Mata.
Salim da yake kallon Elhajj kuwa ji yake kamar ya je ya shake sa don haushi, shi ba komai ne yasa shi lalle sai sunje ba sai don yana son yaga Dijen ko zai samu nutsuwar zuciya.
Wayar Elhajj din dake kan center table ce ta fara ringing, kamar baxai dauka ba kuma sai ya dauko ganin sunan Momma.
A nutse ya dauka yana gaishe ta.
Daga gurin Momma cikin nuna kulawa tace" son Ka shirya ynxu xamu biyu kuzo muje kasan yau amaryar taka suke yini kuma ya kama dai muje ko ba haka ba tunda auren yazo ba shiri bai kamata kuma mu nuna amaryar bata da daraja ba".
Kamar zai yi kuka yace "Momma dole sai naje toh ni".
"Eh mana Son Ka shirya kawai ynxu Nima shirya wa nake zan biya na taho da Hajia Batula sai mu wuce koh".
A dakile yace "toh" yana kashe wayar.
Kallon Salim yai daya zuba masa ido yana kallon sa, hararar sa yai yana mikewa yace jeka shirya ynxu xamu tafi.
Da sauri Salim ya mike yana murmushi yace "bara nayi sauri toh muje zan fada wa ma Mummyn Junior ta shirya itama".
Fitowa yai daga guest palour din ya nufi cikin gidan, a zaune ya sami Saudat tana chatting.
Zama yai a gefen ta a nutse yace "fita zan yi dear".
Ba tare da ta dago ta kalle sa tace "ina zaka Elhajj da wannan ranar?"
Murmushi yai yana shafa kanta dake bude yasha kitson attachment yace 'gurin Kanwar ki xan je suna yini zamu tafi dasu Momma ko xaki je?"
Juyowa tai ta kalle sa na seconds kafin tayi murmushi tana mikewa tace "wa ba inda zani in an kawo min ita ai zamu hadu, taho muje na dauko ma Kaya yadda nasan zaka birgeta".
Wani kallo na kasan ido yake Mata yana jin yadda son ta yake kwarara a cikin sa, hannu yasa ya fisgo ta jikinsa cikin nutsuwa yace "ina kaunar ki Matata".
Murmushi tai farin ciki na mamaye ta tace "uhm tashi muje dai".
Kallon ta yake ji yake kamar kar ya daga ta daga jikin sa, duk lokacin daya hada ta da jikinsa wani salama yake ji.
Dole ya tashi suka nufi saman, ita ta fito masa da light blue din shadda dinkin babbar Riga, taya sa shiya wa tai bayan yayi wanka shidai da ido kawai yake bin ta don fa yadda take shirya sa dinnan da badan badan ba baxai fita ba.
Har kasa ta rako sa gurin mota ta bude masa ya shiga Salim na driver sit, daga masa hannu take har suka fita daga gidan.
Wani murmushi tai tace "uhm ynxu aka fara badai ni aka yiwa kishiya ba".
Mota uku sukai zuwa gurin Yinin.
Lokacin da suka je matan ne suka fara shiga ciki suka sanar da zuwan ango.
Ina tsakiyar fili ina tikar rawa har kasa nake kai wa ina juya mazaunai na don fa na iya rawa sosai kawai bana yi ne don Mama bata yadda.
Jana akai kan kujera aka zaunar da ni, Aunty Hafsa ce ta jawo net din ta lullube min fuska.
Lokacin da ango suka shigo kai na yana kasa ban dago ba amma ina jin yadda gaba na yake bugawa da karfi.
Ba zama ne ya kawo sa ba don haka a kusa da kujerar ta ya ja ya tsaya.
Momma ce ta dan durkuso ta bude net din, wani irin bugawa gabanta yai ganin fuskar matar dan nata.
Amma don ta tabbatar sai ta ce ''Khadija"
Dagowa nai muka hada ido da ita, wani irin bacin rai ne ya lullube ta har ya bayyana a fuskar ta amma kuma cikin 2 seconds ta samo mafitar da tai mugun faran ta Mata.
Tuni fuskar ta ta washe da wani farin ciki, bude net din tai tana karbar turaren dake hannun Hajia Batula, fesa mata tai nan aka hau guda.
50k ta bawa Yusrah kudin budar kai ta riko hannu na muka fito zuwa filin.
Nidai duk jina nake a takure ganin yadda take ta mammatsa min hannu tana murmushi.
Pics aka mana yana gefena ban dago na kalle sa ba, shi duk da bai bari an fuskanci kallon ta yake ba amma idonsa yana kanta, mamaki yake dama haka yarinyar nan take don ta Kara masa girma ga kuma abubuwa da yake gani masha Allah.
Salim kam gaba daya rudewa yai idonsa sai yawo yake akan Dije yana lasar baki.
Basu dade ba suka tafi bayan Salim ya bawa Yusrah da yake gani a kusa dani 100k kudin liki.
Ban dago ba sai da suka kusa fita, wani irin bugawa kirjina yai ganin fuskar mage baki kirin a jikin Ya Ustaz da take gefen Salim.
Ayatul kursiyuu na Kara karantawa jiki na Yana rawa, wani irin dariya fuskar magen tai mai muni kafin ta hade rai ya juya.
Kukane mai karfi na kwace min ba abinda nake cewa sai innanillaihi wa innanillaihir raji'un.
Haka aka tashi daga gurin Yinin, nidai banda kuka ba abinda nake.
Ranar da kyar na iya bacci don tashin hankali wani irin zama zamu yi nida Ya Ustaz ynxu gashi na fara ganin sa haka da fuskar mage gashi ni a rayuwa ta ba abinda nake Jin tsoron irin mage, duk da ina dauriya ba Wanda yasan ina Jin tsoron ta sai Mama.
Washe gari tun da gari ya waye nake kuka, Mama Kam ta daure sosai batai kuka ba ko Wanda na kiyi naki cin abinci sai kuka nake kawai.
Tun da safen Inna fure ta raka ni wajen Baba yamin fada shima hadda hawayen sa Yana min nasiha.
Ana sallar magriba Aunty Hafsa ta jani bandaki da kanta, wanka ta sani nayi da ruwan dumi Wanda aka sa masa turare, ina kuka ina wanka.
Shirya ni tai cikin riga da skirt na atampa sai ta nada min kifaya red colour, nayi kyau sosai fuskata ta fito tayi tass duk tayi jaa yarinta ta ta fito sosai.
Turare aka fesa min Aunty Hafsa ta riko ni har gaban Mama, tana ajiye ni na fashe da kuka ina rike kafafun ta.
Nasiha ta min sosai muryar ta tana rawa don bata so tai kuka a gaban na ta karya min zuciya.
Daga ni Aunty Hafsa tai zamu fita don tuni motocin daukan amarya sunyi layi har su 10 zasu dauki mutane su Kai Su kuma su dawo dasu.
Fita dani akai ina kuka sosai ina kiran sunan Mama wacce muna fita daga dakin ta hawaye suka balle mata.
A cikin motar ma kuka nake kawai kai na yana jikin Inna data rungume ni.
Tun da muka shiga gidan gaba na yake faduwa ina Jin yadda Inna da Aunty Hafsa suke santin gidan.
Riko ni sukai muka fito hannayena cikin na Inna da Aunty Hafsa.
Cikin palourn gidan aka mana jagora muka shiga, tun da nasa kafata a ciki gaba na yake faduwa addu'a kawai nake .
Cikin palourn muka shiga dake tashin kamshi da sanyi.
Saudat dake zaune itada da Yan uwanta da friends dinta, mikewa tai tana cikin shiga ta alfarma ta sai murmushi take.
Tana doso mu abin wuyan ta ya fara wani irin jan haske yana kokarin fitowa daga cikin rigar ta, wani irin bugawa kirjin ta tai tana dago kanta tana bin mutanen da suka shigo da kallo, ita baxa tace ga yarinyar ba don mutane da yawa ne amma da dukkan alamu tana cikin MUTANEN da suka shigo ynxu.
Kamar ance na dago kai na idona ya fada kan abin wuyar matar da take tahowa gurinmu, zubawa abin ido nai naga yadda yake jan haske ina kuma tana kokarin mai dashi, da kyar ta Mai da shi...
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Paid page 30
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
*Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.*
*Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.*
09066728387
HOME OF SUPPLEMENT AND KAYAN MATA MMN MUJAHEED
Y'AR UWA WANI TANADI KIKA KAYIWA SANYI SANYI YAZO SAIDA GYARAN JIKI GYARAN FATA DA GYARAN KASA WANNA YANA YI SA MUKE CIKI INFECTION YAFI DAMUWA MATA TSUHUN INFECTION DA SABO DUK GA SANYI SUNA TASHI YANA DA KYAU KIKULA DA JIKIN KI Y'AR UWA KIKULA DA JIKIN KI RINKA KIYAYE KA'IDA SANYI DA KA'IDA KAMUWA DASHI SANNA KIRINKA SHAN MAGANIN DA ZAI MIKI WANKE MIKI SANYI DA DATTIN MARA LOKACI ZUWA LOKACI
MUNA HADI KALA KALA NA GYARAN JIKI
BANI BADA MAGANI SAI NAJI INDA MATSALA KI TAKE IN MAGANIN SANYI KK BUKATA SAI AHADA MIKI
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA INFECTION
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA RASHIN NIIMA
WATA TUSAR GABA TAKE FAMA DASHI NA SANYI
WATA TUSAR GABAN DA TAKE FAMA DASHI NA BUDEWA GABA NE
WATA MATSALA TA TA ASIBITI CE IN MATSALA BATA WABACE ZAN BADA SHAWARA AJE AGA LIKITA
WATA MATSALA SIHIRICE DUK AIKIN DA NISAN BANAWA BANE BANSA HANNU NA DASHI
KIYI BAYANI ABAKI DAI2 DA MATSALA KI
INA MASU FUSKANTA MATSALA WURIN MIJI
WASU MIJI NA MUSU WALAKANCI KIN KASA GANE MATSALA INDA TAKE
MUNA HADI KALA KALA IYA KUDINKA ITA SHAGALINKA
MUNA DA MAYUKKAN SUPPLEMENT MASU FIDDA HASKEN FATARKI KIFITU KIYI FRESH KIYI KYAU AKWAI NASHA DANA SHAFAWA
AKWAI MASU SA HASKE
AKWAI MASU GYARAN JIKI DA NIIMA DA MATSI
MUNA DA MAN GYARAN GASHI YANA SA TSAWON GASHI DA BAKIN GASHI YANA KARA YAWAN GASHI DUK WADDA TASSAN CHEBE ORIGINAL TASAN HAR MAGANIN DAN DRUFF YANA YI MUNA SAIDA SET OIL NA KARKAR DA CHEBE POWDER DA STEAMING CREAM DA BUTTER DA SHAMPOO
KADAN DAGA PRICE DIN KAYAN MU
KAZA AKWAI TA 5K, 4K,
DAHUWA KIFI 2K
TSIME TABAJE 3K GURA 500
JAN TSIME 3500 GURA 600
GUMBA MADARA 4K
TA AYA DA DABINU 2500
TA SHINKAFA 2K
TA HATSI 1800
ZUMA BATA GINDIN KISHIYA GA WADDA KISHIYA KE MATA FANKAMA TA HANATA RAWAR HANTSI 3K BABBA MEDIUM 2500 KARAMA 800 MUNYI HAR TA IRE IRENMU 500
ZUMA KIBA 2K
GARURUKA IRIN SU
GARIN DAN SATI 1
EMERGENCY
BABANBADE
TUKUDI
SHAKAMATSE
RUBA DUK 500
MAN AYYU KWALBA KARAMA 300 BABBA 700
KADA AL'AJABI 500
SAURAN BAYANI SAI MUN HADU GA ME BUKATA
MUNA KEBBI & SOKOTO MUNA AIKAWA KU INA 08066726866 MMN MUJAHEED KAYAN MATA AND SUPPLEMENT.
Babban tashin hankalin ta shine la'ananne yace Mata a Lokacin da ta hadu da yarinyar da zata zama barazana ga cikar burin ta abin wuyan ta zai yi haske daga nan baxai sake yiba.
Toh ita ynxu da abin yayi haske kuma ga mutane da yawa ta ina zata fara tunanin ko wace wannan yarinyar.
Da kyar ta saita kan ta ta riko hannuna, nidai banda faduwa ba abinda gaba na yake yi don wani irin juwa nake ji addu'a kawai nake yi.
Zaunar da ni tai akan kujera itama ta zauna a gefe na duk yadda su Aunty Hafsa suke cewa ta zaunar da ni akasa ki tayi sai murmushi da take musu tana cewa ai ynxu mun zama daya kuma a matsayin kanwa ta dauke ni.
Nasiha aka hadu aka mana nidai kai na yana kasa don ba wani fahimtar abinda suke fada nake ba.
Kanwar Saudat din ce ta zagayo ta bayana tace "bara mu bude fuskar amaryar muga".
Murmushi Saudat tai tace "A'a faty kar ki bude mata fuska ki takura ta ina ruwan ki".
Dan zumburo baki faty tai tace "kai don Allah Ya Saudat".
Murmushi Inna tai tace "A'a bude kiga fuskar kanwar taki mana".
Fuska a sake saudat ta jawo lifayar ta bude fuskar, ba karamin bugawa kirjin ta yai ba sbd arba da kyakkyawar fuksa mai dauke da yarinta da tai, ynxu wannan balarabiyar Elhajj ya auro Mata kuma daga yanayin fuskar ta zaka gane cewa yarinya ce danya sharaf.
Da sauri tace "A'a Masha Allah gaskia tubarkalla Elhajj ya iya zabe".
Dariya aka sa sai yabon ta ake ganin yadda take ta haba haba da mu.
Sallama sukai mata Inna ta kara rikoni muka shiga part dina da yake bude ana ta shiga ana gani.
Faty da tai tagumi ta kalli Saudat bayan sun koma part din Saudat din tace "tabdijan gaskia Ya Saudat amaryar nan ta cika kyau sosai, kinga yadda take walwali kuwa ga jikin ta kamar auduga don taushi".
Tabe baki Saudat tai tana gyara zaman ta tace "toh sai me ina ruwana, naga dai nima ina da kyan nan ko kuma taushin jiki ne ina da shi and so".
Tsaki Ameera kawar Saudat kuma aminiyar ta tace "gaskia na dade banga wacce bata da kishi ba irin ki wallahi, kishiya fa aka miki amma Naga ko a jikin ki hadda wani rungumo ta kin bada Mata wallahi".
Wani murmushi Saudat tai tana kwanciya akan kujerar tace "toh Ameera don na rungumo ta sai aka ce miki ina son ta, kawai dai na kawar da hankalin family dinta ne daga kai na uhmmm".
Wani shewa suka sa suna ihuu nan suka shiga kodata suna Kara zigata itadai kawai murmushi take tana sauraran su don fa abinda zata yi ta riga da ta gama sa.
***
A kan gadona Inna ta zaunar dani bakina dauke da addu'a, nidai kai na yana kasa kukan ma na kasa yinsa to akan wani dalili zan yi kuka bayan idona ya gano min babban tashin hankali.
Abin da na gani a kirjin matar Ya Ustaz wacce ta kasance UWAR GIDA ta ba karamin girgiza ni yai ba, don irin hasken da yake yi na tsafi ne bama asiri ba.
Basu dade ba suka fara tafiya motocin suna jiran su zasu mai dasu gida.
Inna ce ta karshe kafin ta fita sai da ta ajiye min robar da Malam ya ciko da turare da habbatus sauda yace Yana shigowa na kunna a burner, da kuma rubutun daya bani yace na rike a hannu na kafin na daga ido na kalle sa na tabbatar nasha sa.
Ina ji ina gani Inna ta fita itama sai na dunkule guri daya ina kuka mai cike da tausayin kai na, ynxu aure aka min shiknn Allah sarki Mama ta ko waye xai dinga taya ta aikace aikacen gida, waye xai dinga mata shara.
Na dade a zaune don har bacci ya fara dauka ta naji an bude kofar palourn, da sauri na kunna socket din dama already burner din an jona ta, turaren na saka a ciki na zuba habbatus sauda din da dan yawa na koma na gyara zamana ina fasa ledar rubutun dake hannu na.
Elhajj daya shigo sanye da jallabiya milk colour wacce ta matukar karbar jikinsa, zuba mata ido yai yana kallon ta a cikin lifayar.
Lumshe idonsa yai yana jingina a jikin kofar, kara wara hancin sa yai yana shakar kamshin turaren dake tashi a dakin.
Ya dan dade a haka kafin ya nufo ta yana tafiya a hankali har ya zauna a gefen gadon.
Ni kam duk da gabana yana faduwa don ina Jin tsoron naga fuskar sa haka na daure nayi bismillah na shanye rubutun ina damke ledar a hannu na.
Shiru yai yana tunanin taya zai fara Mata magana, da kyar ya daga hannun sa ya yaye lifayar data rufe mata fuska.
Kallon ta kawai yake yana yaba kyan da Allah yayi Mata, a hankali yace *"CHOCOLATE"*
Kuka na fashe dashi ina rufe fuska ta da hannaye na duka biyun.
Murmushi yai yana janyo ni jikinsa ya rungume ni yana shafa bayana, ajiyar zuciya kawai yake saukewa yana jin wata nutsuwa ta daban tana saukar masa.
Sai da nayi kuka na sosai sannan nayi saurin ture sa ina matsawa baya jiki na Yana rawa, fuska a hade nace "ba kyau fa taba mace haramun ne kuma ai Mama tace ciki ake yi".
Lumshe idonsa yai ya bude yace "uhm waya ce miki ai ni ynxu mijin kine xan iya taba ki, ba an muku haka a islamiyya ba".
Zuba masa lulu eyes dina nai da suka kumbura sbd kuka, saurin juyar da fuska ta nai gefe ina murmushi nace "haka ne an mana a islamiyya manta wa nai ance mijin Ka yai yadda yake so dakai har goya ni zaka iya yi kenan".
Daga kai yai yace "tabbas ko na goya ki ynxu din Uhm?"
A kunyace nace "tabdijan bana so"
Murmushi yai yana riko hannaye na da suke matukar daukar hankalin sa bama yadda suka ji lalle, nidai kallon sa kawai nake ina jin yadda yake shafa hannun.
Mikewa yai yana sauko dani daga kan gadon nima, bai mayar min da lifayar ya rufe min fuska ba.
Da Mamaki nace "ina zamu je ai nan ne part dina koh?"
Lumshe idonsa yai yace "uhm Saudat na palour tana jiran mu zan muku nasiha ne".
Daga Kai kawai nayi nabi bayan sa jikina duk a sanyaye.
A Palourn kuwa muka same ta tana zaune ta chanja wasu kayan tana shan drink.
Tunda muka taho take kallon mun sun dace da juna sosai wannan abin be bata Mata rai ba kamar yadda taga sun riko hannun juna.
Zama mukai ya mana nasiha sosai kuma ya raba mana kwana biyu biyu bayan ya min 1 week, nidai da ban wani fahimci mene asalin abinda ake a kwanakin ba na dai gane kawai irin nasu Mama yake nufi duk ranar girkin Ka kaje Ka kwana da shi.
Kallona yai yace "koma dakin ki ynxu zan shigo"
Ban masa magana ba kawai na mike na shige part din nawa.
Sai da ya kara lallaba Saudat sannan ya dauki ledojin kajin daya shigo dasu ya bar su a Palourn.
A zaune ya same ni akan gado ina gyangyadi bacci nake ji sosai, sani yai na shiga toilet nayi alwala nazo mukai sallah raka'a biyu ya min tambayoyi ga me da addini na amsa masa dai-dai gwargwado.
Ledojin ya bude mana bankararrun kaji ne guda biyu manya sun sha hadi sai kamshi ke tashi, tun da ya bude su na zuba musu ido ina kallon su sbd wasu abubuwa da nake gani a cikin kajin kamar suna motsi.
Hannu yasa zai ci nayi saurin dauke ledar ina mayar da ita baya gaba na Yana faduwa.
Kallona yai d mamaki yace "me yasa kika dauke ledar?"
Turo baki nai nace "ai kazar amarci tace kuma ni kadai zan ci abuna tunda ance in amarya taci sai kun kanshe kaga sai naci abuna ni kadai".
Kankance ido yai yace "really kice fanshe wa muke".
Cikin tabbatar wa na daga kai nace "eh mana haka aka ce mun".
Murmushi yai yana folding hannun jallabiyar sa yace "waye ya fada miki haka".
Turo karamin bakina nai gaba nace "Yusrah ce".
Girar sa ta hagu ya daga yace "uhmm gaskia toh maza cinye nima na fanshe".
Mikewa nai na sa kazar a fridge nace "sai da safe zan ci in baka nan yadda zan dage na tauna 'kashi na yadda ya kamata".
Yogurt din muka sha kowa roba daya, nidai tunda na daga ban sauke ba sai da na kwankwade, sauke robar nai ina lasar lips dina nace "uhmm dadi yayi Alhajiii".
Girgiza kai kawai Elhajj yai Shan yogurt dinsa.
Sai da ya gama tsaf har ya Kai bakin kofa ya juyo ya kalle ni, a nutse yace "kiyi wanka ki chanja kaya zaki samu kayan baccin ki a cikin wannan akwatin sai da safe".
Bin bayan sa da kallo nai ina turo baki, a gefe daya kuma relief nake samu da duk hankali na a tashe yake sbd yadda su Yusrah suka ce angon a dakina zai kwana ina ta tunanin yadda zan kwana da gardi a daki daya wannn ai babban sabo ne.
Cire kayana nai tsaf na shiga toilet din, na dade a ciki ina wanka sannan na fito akwatin daya nuna min na kalla set uku ne guda 16.
Tabe baki mai kawai na dauko jakar kayana wacce aka samin kayan da Baba ya dinka min, pant na dauko da rigar bacci doguwa har kasa da Hijab.
Rigar nasa na kashe fitilar dakin na kwanta akan katon gado na, lumshe ido nai kawai sai naji hawaye tana sauko min na rudin sabuwar rayuwar dana shiga, ina tunani har bacci ya dauke ni.
Farka wa nai jin alarm din wayata ya buga karfe 4 tym din da nake sallah, a hankali na sauko daga kan gadon toilet na shiga na dauro alwala.
Fitowa nai na zira hijab, zan tayar da sallah kenan naji kamar tari a Palour, tsai nai ina saurare jin tabbas tarin ne yasa na bude kofar dakina na fito hannu na rike da wayata da nake haskawa.
A kan kujera na gansa kwance yana bacci da alama ba Jin dadin baccin yake ba.
Durkusa nai a kan gwiwa ta na dora hannu na ina dan bubbuga hannun kujerar da yai pillow da shi.
Bude idonsa yai a hankali ya sauke akan fuskata da torch din wayata ta haska ta sosai kasancewar na ajiye wayar akan cinyata hakan ya bawa torch din damar haska fuska ta sosai.
Yamutsa fuska yai yace "lafia?"
Turo baki nai a shagwabe nace
"Ashe anan ka kwana baka da daki ne?"
Kallon ta kawai yake adan kufule yace "eh bani da daki sai me".
Bude baki nai da mamaki ina dora hannuna akan kumatu na nace "tabdijan duk fadin gidan nan baka da daki, Allah sarki toh ai da Ka shigo dakina ka kwanta akan gadon ni sai na kwanta a kasa".
Girgiza kai kawai yai yana lumshe idonsa, da sauri nace "Ka tashi toh".
Ware min sexy eyes dinsa yai da suka chanja kala sbd bacci, turo baki nai nace "tunda Ka tashi zo muje Ka jamu sallah".
Ganin zai yi magana nayi saurin langwabe kai nace "don Allah lada fa zamu samu".
Mike wa yai kawai ya nufi hanyar daki na, bin bayan sa nai.
Toilet ya shiga ya kama ruwa yai alwala, sallar ya jamu a nutse yana jin nutsuwa na saukar masa, a da ya kasance ma'abocin sallar dare amma tunda ya fara neman auren Saudat ya bari kwata kwata bai san ya akai ba.
Koda muka idar addu'a mukai sosai sannan na dauko Qur'ani na Wanda aka ajiye min shi a Kan bed side drower, basa nai ya budo suratul Bakara ya shiga karanta wa cikin daddan sauti.
Lumshe idona nai nima ina binsa a hankali, ba karamin nutsuwa Elhajj ya samu ba shi ai ya manta when last yayi karatun Qur'ani.
Sai da aka kira sallah sannan ya ajiye ya jamu Jam'i raka'atainul fajr muka fara yi sannan mukai asuba.
Har zai mike na miko masa azkar dole ya zauna mukai tare.
Muna gama wa ya juyo ya kalle ni, murmushi ya sakar min mai sanyi yace "Allah ya miki Albarka Deejah".
A hankali nace "Ameen Ya Ustazu naaaa"
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Paid page 31
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
*Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.*
*Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.*
09066728387
HOME OF SUPPLEMENT AND KAYAN MATA MMN MUJAHEED
Y'AR UWA WANI TANADI KIKA KAYIWA SANYI SANYI YAZO SAIDA GYARAN JIKI GYARAN FATA DA GYARAN KASA WANNA YANA YI SA MUKE CIKI INFECTION YAFI DAMUWA MATA TSUHUN INFECTION DA SABO DUK GA SANYI SUNA TASHI YANA DA KYAU KIKULA DA JIKIN KI Y'AR UWA KIKULA DA JIKIN KI RINKA KIYAYE KA'IDA SANYI DA KA'IDA KAMUWA DASHI SANNA KIRINKA SHAN MAGANIN DA ZAI MIKI WANKE MIKI SANYI DA DATTIN MARA LOKACI ZUWA LOKACI
MUNA HADI KALA KALA NA GYARAN JIKI
BANI BADA MAGANI SAI NAJI INDA MATSALA KI TAKE IN MAGANIN SANYI KK BUKATA SAI AHADA MIKI
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA INFECTION
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA RASHIN NIIMA
WATA TUSAR GABA TAKE FAMA DASHI NA SANYI
WATA TUSAR GABAN DA TAKE FAMA DASHI NA BUDEWA GABA NE
WATA MATSALA TA TA ASIBITI CE IN MATSALA BATA WABACE ZAN BADA SHAWARA AJE AGA LIKITA
WATA MATSALA SIHIRICE DUK AIKIN DA NISAN BANAWA BANE BANSA HANNU NA DASHI
KIYI BAYANI ABAKI DAI2 DA MATSALA KI
INA MASU FUSKANTA MATSALA WURIN MIJI
WASU MIJI NA MUSU WALAKANCI KIN KASA GANE MATSALA INDA TAKE
MUNA HADI KALA KALA IYA KUDINKA ITA SHAGALINKA
MUNA DA MAYUKKAN SUPPLEMENT MASU FIDDA HASKEN FATARKI KIFITU KIYI FRESH KIYI KYAU AKWAI NASHA DANA SHAFAWA
AKWAI MASU SA HASKE
AKWAI MASU GYARAN JIKI DA NIIMA DA MATSI
MUNA DA MAN GYARAN GASHI YANA SA TSAWON GASHI DA BAKIN GASHI YANA KARA YAWAN GASHI DUK WADDA TASSAN CHEBE ORIGINAL TASAN HAR MAGANIN DAN DRUFF YANA YI MUNA SAIDA SET OIL NA KARKAR DA CHEBE POWDER DA STEAMING CREAM DA BUTTER DA SHAMPOO
KADAN DAGA PRICE DIN KAYAN MU
KAZA AKWAI TA 5K, 4K,
DAHUWA KIFI 2K
TSIME TABAJE 3K GURA 500
JAN TSIME 3500 GURA 600
GUMBA MADARA 4K
TA AYA DA DABINU 2500
TA SHINKAFA 2K
TA HATSI 1800
ZUMA BATA GINDIN KISHIYA GA WADDA KISHIYA KE MATA FANKAMA TA HANATA RAWAR HANTSI 3K BABBA MEDIUM 2500 KARAMA 800 MUNYI HAR TA IRE IRENMU 500
ZUMA KIBA 2K
GARURUKA IRIN SU
GARIN DAN SATI 1
EMERGENCY
BABANBADE
TUKUDI
SHAKAMATSE
RUBA DUK 500
MAN AYYU KWALBA KARAMA 300 BABBA 700
KADA AL'AJABI 500
SAURAN BAYANI SAI MUN HADU GA ME BUKATA
MUNA KEBBI & SOKOTO MUNA AIKAWA KU INA 08066726866 MMN MUJAHEED KAYAN MATA AND SUPPLEMENT
A hankali nace Ameen Ya Ustazu naaaa.
Girgiza kan sa yai kawai ya hau Kan bed ya kwanta.
Ban motsa a gurin ba sai da na tabbatar baccin sa yayi nisa sosai sannan na tashi a nutse na fita daga dakin.
Zagaye part din nawa nai sai tsalle nake ina murna wai ynxu nan duk nawa ne ni kadai tabdijan ai kuwa za'a sha shagali.
Store din kitchen na bude da akwai kayan abinci komai da shi, murna ta ma yadda jiya yace kowa ya dinga girkin sa a part dinsa wannan abin ya min dadi matuka don ni tsoron cin abincin matar sa nake duk da nasan bata isa ta min abinda Allah bai kaddara ba.
A nutse na gyara part din tsaf na kunna AC tunda na iya sbd aiki da nai a company din Ya Ustaz, turaren wuta na kunna na shiga kitchen don dora mana abinci ni yunwa nake ji sosai.
Tea na dafa sai chips Nd egg sai murna nake zan yi breakfast da abinda yan gayu suke yi, egg har 8 na soya na cinye uku tun a kitchen na hada tea dina mai kauri dana zabga madara da sugar na zauna a kitchen din nayi nak.
Dakin na shiga na dauki wayata dana kunna masa karatun Qur'ani na fita, dayan dakin na shiga na rufe kofar don Malam nake son Kira.
Zama nai a gefen gadon ina dan shafa cinya ta, a nutse kuma cikin nutsuwa nayi wa Malam bayanin duk abinda na gani daga zuwa na jiya.
Shiru Malam yai idanun sa suna dan kadawa cike da tausayin jikan sa, gaba daya a zagaye yake da makiya ace har cikin gidan Ka shi dama tun farko Saudat din bata masa ba don har sai da ya fadawa Elhajj din ko zai chanja wata matar a lokacin sai da suka kusa fada tun daga nan yasan an fara juyar masa da kan jikan nasa.
Ajiyar zuciya ya sauke cikin wani yanayi yace Khadija sai mun dage da addu'o sosai don akwai aiki babba a gabanmu.
Tagumi nai nima cikin jimami nace Malam abinda na gani a wuyan ta ya tsorata ni sosai wallahi
Khadija sai mun Kara tashi tsaye sosai, sannan duk ranar da kika sami damar zuwa turakar sa ki dauri ki dan bincike dakin tsaf tabbas baxa a rasa wani abu ba.
Numfashi mai zafi na fesar nace insha Allah nasara tana tare damu tunda Allah muka ce.
Kara fada min wasu addu'oin Malam yai kuma yace zai aiko wani yazo ya karbi kazar nasan yadda zan bayar ba tare da wani ya gani ba.
Godia nai masa sosai na mike na fita zuwa dakin nawa nayi wanka.
Har lokacin bacci yake don haka na dauki kayan da zan sa na shige toilet, wanka nai sosai na zira kayana ban zuge zip din har karshe ba iya tsakiya na barsa don yadda rigar ta kamani sosai.
Fito wa nai hankali na kwance kai na daure da ribbon pink colour.
Tun daga sama yake kallon ta yadda doguwar rigar ta lace yellow colour ta kamata sosai ta mata kyau, bin hip dinta da ido yai kamar zasu fito ta jikin rigar shi yana mamakin yadda karamar yarinya kamar ita take da wannan kayan arzikin haka.
Ajiyar zuciya ya sauke wacce ta sani saurin juyowa na kalle sa, idona ne ya fada cikin nasa idon daya zuba min su yana kallo na.
Da sauri na juyar da kai na ina neman abinda zan rufe jikina, mikewa yai ya zauna ya ziro kafafun sa kasan bed din, ganin zata sa hijab yasa shi cewa "zo kiga".
Da sauri na juyo na kalle sa, ina kokarin sa hijab din ya girgiza min kai dole na ajiye a gefe na nufo sa ina tafiya a hankali kamar wacce kwai ya fashe wa a ciki.
Ina zuwa gab da shi ya sa hannu ya fisgo go ni, mazauni ya min a kan cinyar sa ina kallon gefe shi ma yana kallon gefen fuska ta.
Zuba min ido yai kawai jin wani irin yanayi a jikinsa, a hankali ya dora hannun sa a bayana daya ke bude ban zuge zip din ba, shafa bayan yake cikin wani salo Wanda yasa ni rintse idona jikina yana dan rawa.
Murmushi ya saki yana leka bayan don tabbatar da gaske bata sa bra ba, ido ya kurawa kirjin ta yana nazarin ta, a hankali yace "me yasa baki sa rigar nono ba?".
Rintse idona na karayi da karfi ina turo baki gaba.
Hannun sa yasa ya shafi lips din nawa, a nutse ya kara fadin "bude min na gani toh ko baki sa ba".
Ban san lokacin dana bude idona da karfi ba na zuba masa su, da mamaki nace "me xan bude maka din?".
Da ido ya nuna min kirjina yace "wannan abin zaki bude zan duba wani abu ne".
Shekeke na kalle sa nace "Ya Ustaz yaushe Ka zama haka wai ynxu abubuwan arzikin nawa kake son na bude na su tsirara Ka gani eh lalle"...
Langwabe kai yai yace "toh me yasa baki sa bra ba".
Cikin haushi haushi nace "bana son saka ta nefa kawai yana sa min ciwon kirji".
Wani kallo yake bina shi mai dauke da manufofi, kusa da kunne na ya kawo bakin sa yace "ki dinga sawa in zaki sa kaya tunda kinsan yau wasu zasu zo ganin amarya, amma in mu biyu ne kar kisa nafi son ganin ki haka".
Wani kallo na masa zan yi magana kawai naji bakinsa akan nawa, zaro ido nai ina kokarin ture sa yasa hannayen sa ta bayana ya rungume ni sosai.
Sai mutsu mutsu nake amma yaki saki na, kuka na fashe dashi mai karfi hankali na ya kai kololuwar ya Ustaz ya mayar dani yar iska tunda ya min abin Yan iska din.
Sai da ya gama tsotse min baki tas sannan ya sake ni, da sauri na mike ina taba bakina daya dan kumbura kadan sbd yadda yasha azabar tsotso.
Kwanciya nai a kasa flat kawai na shiga birgima ina kuka, cikin muryar kuka nake cewa "wallahi baxan yadda ba ai ba haba ake auren ba kawai sai Ka dinga min abun yan iska shiknn ynxu Nima na zama yar iska na shiga uku na lalace na fasa auren wallahi wayyooo Mamana wayyooo Baba".
Mike wa yai yana murmushi ya durkusa a kusa da ita, tsayawa nai daga birgimar da nake ina ban Ka masa harara don ba karamin haushin sa nake ji ba.
A hankali ya sa hannu zai dago ni, baya nai da sauri ina zare ido bai san lokacin daya tuntsire da dariya ba.
Wani kallo nake masa kawai ganin yadda yake dariyar, mikewa nai kawai na fada jikinsa na shiga kokawa da shi, bai bar dariyar ba sai hannu daya sa kawai ya rungume ni tsam.
Shiru nai na lafe a jikin sa, daga ni yai kawai yana murmushi yace "ki gama shiryawa ynxu zan yi wanka nazo muci abinci yunwa nake ji".
Turo baki nai nace "toh ai ban yi girkin na sai dai In ni zaka kwada kaci".
Zaro sexy eyes dinsa waje yai yana shafa sumar kansa yace "dana fi kowa murna kuwa".
Harara sa nai ina kawar da kai na nace "kurwata kurrr"
Girgiza kan sa yai ya fita kawai.
Cire kayan nai nasa bra ina yi ina turo baki, a gurguje na shirya ban yi wani kwalliya ba powder kawai nasa da kwalli sai lip balm nabi jikina da turare masu kamshi da sanyaya zuciya.
Gyara bed din nai tsaf ina juyi a dakin wai ni ynxu matar aure ce nan daki nane har wani tsalle nake.
Fita palour nai na zauna akan kujera, kiran mama nai ina ta zabga mata shagwaba ita kuma tana biye min.
Shigowa yai yana sanye da manyan kaya ash colour yayi kyau har ya gaji sai kamshi yake, tun da ya shigo ya ke kallon ta ganin yadda take ta wani shagwabe fuska tana mar-mar da ido.
Girgiza kan sa yai ya zauna a dinning don yasan yarinyar can ba zuwa xatai ta zuba masa ba.
Ga mamakin sa sai gani yai ta ajiye wayar ta nufo sa, cikin nutsuwa nayi serving dinsa breakfast nima nayi serving kai na zama nai ina bismillah ba tare da kunyar sa ko wani abu ba na shiga lodawa ciki na abinci.
Shima cikin nutsuwa yake ci kuma yaji dadin girkin sosai don bai ma yi tunani zata iya girki ba shifa duka kallon baby mai kyan manya yake Mata.
Shi ya fara tashi ganin zai fita nayi saurin kwana a guje na taho gurin sa.
Langwabe kai nai a shagwabe nace Ya Ustaz fita xaka yi, bafa a barin amarya ita kadai fah.
Murmushi yai kawai yace toh in na zauna mai zaki bani.
Turo baki nai nace duk abinda kake so mana ai na iya girki sosai.
Gyada kai yai yana duba wayar sa yace ina da meeting da baki ne amma baxan dade ba ai kinji amaryata.
Hannu nasa na rufe fuskata a kunyace nace toh me zan fada ma anjima.
Lakuce min hanci yai yana dariya yace ko ma meye mai dadi kawai.
A hankali nace toh dan sunkuyo Ya Ustaz.
Kallon rashin fahimta ya min don haka na ruga a guje na dauko kujerar dinning na janyo ta gabansa, hawa nai na dora hannu na akansa.
Da sauri ya dago ya kalle ni da mamaki murmushi kawai na masa na karanta masa بِسْمِ اللَّهِ الَّذِي لَا يَضُرُّ مَعَ اسْمِهِ شَيْءٌ فِي الَْأرْضِ وَلَا فِي السَّمَاءِ وَهُوَ السَّمِيعُ الْعَلِيمُ Kafa uku na tofa masa sai na Kara karanta masa أَعُوذُ بِكَلِمَاتِ اللَّهِ التَّامَّاتِ مِنْ شَرِّ مَا خَلَقَ kafa uku na tofa masa.
Sauko wa nai ina murmushi nace "Allah ya tsare Ka ya kare Ka aduk inda kake Ya Ustaz, Allah ya biya ma bukatun Ka na alkhairi ya baka ikon nema Halal ya nisan ta Ka daga haram".
Baki sake kawai yake bin ta da kallo daga jiya zuwa yau tayi masa abubuwan da ya manta yaushe rabon yayi addu'a ta masa ynxu na neman tsari hawaye yaji yana kokarin zubo masa kawai ya janyo ta jikinsa ta rungume.
Ban ture Saba sai nima hannu dana sa na rungume sa.
Sai daya dan ji dama sannan ya sake ni ya manna min peck a goshi ya fita.
Kuyi manage da wannan plz🥹
Ngd sosai da addu'oin ku Allah ya bar zumunci.
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Paid page 32
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
*Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.*
*Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.*
09066728387
Zama na nai na kunna TV ina kalla, ban san lokacin da bacci ya dauke ni ba don sanyin AC.
Knocking naji ana yi da dan karfi, a firgice na mike don yadda ake buga kofar, sai lokacin naji ringing din wayata itama tana kuka.
Ban wani tsaya gurin wayar ba na tafi gun kofar na bude, Yusrah ce sai Aunty Hafsa dake bayan ta, turo baki nai kawai ina kwabe fuska kamar zanyi kuka.
Tsaki Aunty Hafsa tai tana rabawa ta gefena ta shigo, yusrah na bin ta a baya tana kunshe dariya.
Rufe kofar nai na dawo na zauna akan kujera ina gaishe da Aunty Hafsa
Harara ta banka min tace kina ji muna ta buga kofa amma kika ki bude mana ko angon yana nan ne.
Hannu nasa na rufe fuska ta cike da kunyar da bansan ko ta mace ba nace baya nan ai shi ya fita ni kuma bacci ne ya dauke ni.
Girgiza kai kawai tai tace Allah ya shirye ki Dije.
Daki muka shiga aka bude kayan lefen, tagumi kawai nai ina kallon yawan kayan wai duk nawa ne, jera min wasu akai wasu kuma aka daukar wa su Mama kamr dai yadda kowa yasan ana yi in an kawo lefe.
Sai wajen 2 muka fito bayan Yusrah ta kara share min dakin, sallama sukai min suka tafi kamar zan yi kuka ba irin rokan da ban ma Aunty Hafsa ba ta tsaya amma tace ina tafiya xasu yi ba'a zama a gidan Amarya.
Allah ya taimake ni lokacin Malam ya kira ni yace ya aiko yaran sa ya karba sakon.
Daki na shiga da sauri na saka hijab dina na dauki ledar nasa ta a cikin hijab yadda baza a gane meye a hannu naba.
Tare da su muka fito har tsakar gidan, daga bakin kofa na tsaya nayi musu sallama sannan na kira Malam cewa gani a tsaye a kofar part din gidan.
Ina tsaye na hango wani matashi ya shigo hannun sa rike da leda Viva, gaisawa kawai mukai ya bani ledar vivan nima na basa tawa na juya cikin palourn.
Ina bude kofar naga matar tasa tasha kwalliya sai zuba kamshi take, tana hakimce akan kujera tana kallon TV.
Tana ganin shigowa ta murmushi ta saki mai fadi wanda ya bayyana wushiryar ta tace "A'a kanwa ta har kin fara fita na dauka hutawa kike ai yau".
Nima nawa murmushin na saki mai sanyi nace "ina wuni".
Gyada kai tai tace "lafia qalau ya kwanan bakunta".
A nutse nace "Alhamdulillah".
Ganin zan shige part dina kuma ban bata amsar inda naje ba tace "da kin fito mun zauna anan mun yi hira ta haka ne zamu san juna sosai tunda gidan ba yara ko?".
Murmushi na saki ina juyowa na fahimce ta so take tasan daga inda nake kuma abin dake cikin hijab dina mene ne.
Cikin fara'a nace "bara na shiga na dauko waya ta toh sbd kar a kirani nazo ban ji ba, ban tsaya jiran abinda zata ce ba kawai na shige part dina ina rufo kofar".
Da kallo Saudat ta bi bayan Dije ji take kamar ta tashi ta danne ta da duka, ita wannan yarinyar har tayi wayon da zata shiga ta ajiye abin hannun ta kafin ta fito, kwafa tai kawai tana jijjiga kafar ta da alama sai ta mike tsaye sosai akan wannan yarinyar.
Sai da na ajiye ledar a daki nayi masa kyakkyawan ajiya sannan na fito Palourn.
Har lokacin tana zaune tana kallo, zama nai dukan mu mukai shiru ni dai kawai na zubawa TVn ido ne amma ba abinda nake fuskanta hankalina yana kan girkin da zan masa anjima.
Ganin tym na tafiya na mike kallon ta nai nace "Aunty bara naje nayi girki Kar ya dawo yaga ba abinci baxai ji dadi ba".
Baki sake Saudat take kallon Dije da mamaki, sai dai kuma da yake ta iya takun ta sai ta saki murmushi tace "da kin bari ai kawai sai mu shiga babban kitchen dinnan muyi tare".
Gajeran murmushi na saki nace "laa kar ki damu Aunty kar na baki wahala ina da komai a part dina ai ngd sosai".
Gyada kai kawai tai tana bina da kallo lalle dole ta mike tsaye akan yarinyar nan taga alama da wayon ta tsaf.
Itama mikewa tai tace "in kin gama abincin ki fito mu zauna anan kinji kanwata nasan in dear ya dawo zai ji dadin ganin mu tare kin san farin cikin sa shine nawa".
Wani kalar murmushi na saki ina gyada kai nace "ai kuwa Aunty wannan dabarar sa CHOCOLATE farin ciki bata zo min ba amma tunda kin kawo ta ina gama abincin zan fito Insha Allah".
Juya wa nai na shige part dina rai na fess don haka kurin naji haushin kiran Ya Ustaz da dear da tai shiyasa nima nace masa chocolate a gaban ta.
Ran Saudat in yayi dubu ya baci har ita wannn kwailar zata Kira mata miji da chocolate a gaban ta lallai zat koya ma wannan tasisiyar hankali don fa ita baxa ta dauki shirme ba Sam.
********
Kallon ta Papa yai cikin dattako da nutsuwa yace ina sauraran ki Hajia Batula.
Murmushi Hajia Batula tai tana Kara fito da hannayen ta da suka sha lalle ja da baki sai kamshin turaren da boka ya bata take idonta rambade da kwalli.
Kara sunkuyar da kai tai irin kunyar nan tace Alhaji gani nai tunda na gama idda kuma manema sun min caa gashi ni tunda na fara aure da familyn ku bana son barin sa shine nace ko za'a yi yar gida ne kawai.
Cikin rashin fahimta Papa yace "ban gane ba Hajia Batula yi min baya ni sosai kamar ya ayi yar gida".
Dago fuskar ta tai ganin ko baya ganin kwallin da kyau tace "nufina kawai da kai sai Ka aure ni kaga an hadu an rufawa juna asiri koh".
Murmushin Manya kawai Papa yai yana gyara zaman sa yace "ynxu ni Hajia Batula ko ni ne nazo miki da zancen aure sai ki yadda, kina gani ko shekara Hussain bai yi ba amma har kina maganar wai na aure ki, ni baxan hana ki aure ba sbd ban san dalilin ki nason auren ba amma ni gaskia bani da sha'awar Kara aure".
Ajiyar zuciya ya sauke yace "ko ina da sha'awar hakan ma baxan aure kiba gaskia ko dan kasancewar ki matar kanina duk da hakan ba haramun bane ba kuwa".
Kallon sa kawai Hajia Batula take ran ta ya gama baci gaba daya har ita zata zo masa da maganar aure yace "baya son auren ta, amma kuma girman soyayyar da take masa tasa ta sauko wa kasa akan gwiwar ta tace don Allah Alhaji Ka taimake ni ka aure ni wallahi ina matukar kaunar ka Allah ne shaida ta ban tana son Hussaini ba kai ne muradin zuciya ta wallahi".
Momma da tunda suka fara maganar ta labe tana sauraran su wuf ta fado paloun, cikin bacin rai ta nuna Hajia Batula dake duke a kasa tace "karyar ki tasha karya Batula ke har kin isa kice kina son Mijina wallahi baki isa ba".
Itama Hajia Batular da take jin haushin yadda Momma taji komai mikewa tai tana jijjiga jikin ta, cike da wani salo tace "ke din banxa ki hana abinda Allah ya haramta toh ai ba akan ki zan zauna ba koh?".
Kallon ke din wacece Momma take ma Hajia Batula kafin ta saki wani murmushi tace "in har abinda kike fada dai-dai ne cewa kin dade kina son Alhaji toh kuwa ynxu ina tantama akan mutuwar Hussaini wallahi".
Wani irin baya Hajia Batula tai tana jin kamar ta kife don tashin hankali tace "na shiga uku ni Batula ynxu Sa'adatu ni zaki lakaba wa mutuwar Mijina".
Dage gira daya Momma tai cikin makirci tace "kwarai kuwa ai a yadda kika ce kin dade Kina son Alhaji kuma ke baki taba son Hussaini ba kenan shiyasa kika sa yayi hatsari don ki auri Alhaji tunda dama ai shine yayi miki katangar karfe da Alhajina"
Tsaki Hajia Batula tai tace "bani da lokacin ki don naga alama bakya aiki da hankali amma ki sani ko yau Alhaji ya amince da aurena to a gobe zan shigo gidan nan a matsayin kishiyar ki".
Daga haka ta fice da sauri don yadda Momma ta sako maganar mutuwar Alh Hussain baza taso ta kara ko 1 min ba sbd kar Alhaji shima ya yadda da maganar ta.
Kallon Momma Papa yai kawai ya mike ya fice daga palourn, bin bayansa da harara tai tana tabe baki.
********
Fitowa sukai shi da Salim compound din company din, kallon sa Salim yai yana sai ta kansa don kar ya kwafsa yace "yaushe xan zo cin abincin amarya ne".
Wani kallo Elhajj yai masa cikin nuna rashin fahimta yace 'ban gane ba kamar ya cin abinci?"
Hararar Wasa Salim yai masa yace "nazo mana amarya ta min girki naci".
Tabe baki Elhajj yai yace "Ita bata yi wa mutane girki suna ci kasan yarinya ce kar a bata wahala".
Dauke numfashi Salim yai don tsaf a yadda yake jin zuciyar sa zai iya kife Elhajj da mari mai zafi😜.
Kokari yai ya saita kansa yace "uhmm Elhajj irin wannan kishi haka na dauka ai baka son ta kawai tura maka ita akai".
Juyowa Elhajj yai ya zubawa Salim ido yana kallon sa,irin kallon da yake ma Salim sai da ta tsargu ya fara sosa kansa.
Tabe baki Elhajj yai yace "ni dai a iya sanina ban taba cewa kowa bana son matata ba koh?".
Dariya Salim kawai yai yana dafa kafadar sa yace "nima tsokanar ka nake yi ai Elhajj"
Leemah da Esha da suke gefe a mota suna kallon su, da sauri Leemah ya shafa turaren da boka ya bata ta juya gurin Esha tace "muje".
Kallon ta kawai Esha take tabe baki tai tace "ynxu Leemah baxa ki hakura na ki gama warkewa, bari kikai fa kina ji doctor yace ki dinga kula da kanki sosai banda stress amma sai da kika fito wani irin so kike yima Elhajj din can wai?"
Lumshe ido Leemah tai cikin sanyin murya tace "uhm baxa ki gane bane Esha amma ina son sa sosai ko baxai aure ni ba na yadda na zama mistress dinsa wallahi".
Gyada kai Esha tai tace "tabdijan muje toh kar ki sa mun kuka anan".
Dariya Leemah tai suka fito sai karairaya take cikin matsatsun kayan ta.
Elhajj yana kallon zuwan su ta gefen idonsa amma yai kamar bai ganta ba sai tsayawa duba wani paper da Yasir ya basa yai.
Cikin kissa Leemah da ta matso kusa da Elhajj tace "barka da wannan lokaci gwarzona".
Ko juyo wa bai yiba sai shiga motar sa ma da yai, xai rufe kofar tayi saurin sa hannu ta rike duk ta rikice wannan kusancin da sukai sai taji wani sabon kaunar sama yana kara kamata.
Kamar xata yi kuka tace "don Allah ko baxa Ka aure niba na yadda in har zaka bani dama na dandani zumar ka".
Kara daure Fuska sosai Elhajj yai ba tare da yayi magana ba ya kalli David yace "fita ka Kira security su fitar min da mutanen nan kuma Ka gargade su in suka bari na kara ganin su anan to a bakin aikin su".
Fitar dasu akai a gurin da kyar don Leemah sai tsalle take tace son komawa gurin Elhajj, motar suma ba'a bari sun dauko ba sai wani security din ne ya fitar musu da ita.....
********
Shirya table din nai ina murmushi a raina kuma addu'a nake Allah yasa yaso abincin dana masa, tuwon shinkafa ne da miyar taushe data ji ganda sai kunun Aya dana yi masa.
Turaren wuta na kunna na shiga toilet don yin wanka, ban dade ba sosai na fito na shirya cikin riga da skirt na atampa blue nd white mai flower a jiki, nayi kyau sosai bama yadda kayan suka kama ni sosai.
Kwalliya nai don yau har da red jambaki nasa nayi daurin ture kaga tsiya, bin jikina nai da turare sosai bayan oil perfumes din dana shafa kala kala.
Sai da nayi hotuna a jikin mirror sannan na fito a haka zuwa palourn.
Saudat na zaune itama ta sake wanka sai kamshi take zubawa, tun da na fito take kallona ita kam kyaun yarinyar nan firgita ta wallahi yarinya kamar Aljana.
Zama nai ina murmushi, muna hira jefi jefi ina danna wayata.
Da sallama ya shigo hannun sa rike da briefcase dinsa, kallon su yake da mamakin ganin su zaune tare a Palourn.
Wani murmushi Saudat tai ta mike da sauri ta tafi gurin sa kawai ta rungume sa tana fadin oyoyo dear....
Shima rungume ta yai idonsa akan Dije da take kallon su idonta na dan ciko wa da hawayen da bata san dalilin Saba.....
HOME OF SUPPLEMENT AND KAYAN MATA MMN MUJAHEED
Y'AR UWA WANI TANADI KIKA KAYIWA SANYI SANYI YAZO SAIDA GYARAN JIKI GYARAN FATA DA GYARAN KASA WANNA YANA YI SA MUKE CIKI INFECTION YAFI DAMUWA MATA TSUHUN INFECTION DA SABO DUK GA SANYI SUNA TASHI YANA DA KYAU KIKULA DA JIKIN KI Y'AR UWA KIKULA DA JIKIN KI RINKA KIYAYE KA'IDA SANYI DA KA'IDA KAMUWA DASHI SANNA KIRINKA SHAN MAGANIN DA ZAI MIKI WANKE MIKI SANYI DA DATTIN MARA LOKACI ZUWA LOKACI
MUNA HADI KALA KALA NA GYARAN JIKI
BANI BADA MAGANI SAI NAJI INDA MATSALA KI TAKE IN MAGANIN SANYI KK BUKATA SAI AHADA MIKI
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA INFECTION
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA RASHIN NIIMA
WATA TUSAR GABA TAKE FAMA DASHI NA SANYI
WATA TUSAR GABAN DA TAKE FAMA DASHI NA BUDEWA GABA NE
WATA MATSALA TA TA ASIBITI CE IN MATSALA BATA WABACE ZAN BADA SHAWARA AJE AGA LIKITA
WATA MATSALA SIHIRICE DUK AIKIN DA NISAN BANAWA BANE BANSA HANNU NA DASHI
KIYI BAYANI ABAKI DAI2 DA MATSALA KI
INA MASU FUSKANTA MATSALA WURIN MIJI
WASU MIJI NA MUSU WALAKANCI KIN KASA GANE MATSALA INDA TAKE
MUNA HADI KALA KALA IYA KUDINKA ITA SHAGALINKA
MUNA DA MAYUKKAN SUPPLEMENT MASU FIDDA HASKEN FATARKI KIFITU KIYI FRESH KIYI KYAU AKWAI NASHA DANA SHAFAWA
AKWAI MASU SA HASKE
AKWAI MASU GYARAN JIKI DA NIIMA DA MATSI
MUNA DA MAN GYARAN GASHI YANA SA TSAWON GASHI DA BAKIN GASHI YANA KARA YAWAN GASHI DUK WADDA TASSAN CHEBE ORIGINAL TASAN HAR MAGANIN DAN DRUFF YANA YI MUNA SAIDA SET OIL NA KARKAR DA CHEBE POWDER DA STEAMING CREAM DA BUTTER DA SHAMPOO
KADAN DAGA PRICE DIN KAYAN MU
KAZA AKWAI TA 5K, 4K,
DAHUWA KIFI 2K
TSIME TABAJE 3K GURA 500
JAN TSIME 3500 GURA 600
GUMBA MADARA 4K
TA AYA DA DABINU 2500
TA SHINKAFA 2K
TA HATSI 1800
ZUMA BATA GINDIN KISHIYA GA WADDA KISHIYA KE MATA FANKAMA TA HANATA RAWAR HANTSI 3K BABBA MEDIUM 2500 KARAMA 800 MUNYI HAR TA IRE IRENMU 500
ZUMA KIBA 2K
GARURUKA IRIN SU
GARIN DAN SATI 1
EMERGENCY
BABANBADE
TUKUDI
SHAKAMATSE
RUBA DUK 500
MAN AYYU KWALBA KARAMA 300 BABBA 700
KADA AL'AJABI 500
SAURAN BAYANI SAI MUN HADU GA ME BUKATA
MUNA KEBBI & SOKOTO MUNA AIKAWA KU INA 08066726866 MMN MUJAHEED KAYAN MATA AND SUPPLEMENT.
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Paid page 33
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
*Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.*
*Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.*
09066728387
Shima rungume ta yai idonsa akan Dije da take kallon su idonta na dan ciko wa da hawayen da bata san dalilin Saba......
Haka kurin naji rai na yana baci sbd kusancin da sukai, sai dai kuma sai na tsinci kaina da kin barin Saudat data hawaye na.
Don haka na mike da sauri ina maida hawayen a hankali nace "daure daure Dije", kawai sai na saki kukan shagwaba wanda ba hawaye ina bubbuga kafafu na a kasa na makale kai na a kafada.
Saudat data ji wani abu sai tayi saurin dagowa taga lafia kuwa, yadda taga Dijen na wani bubbuga kafafu ne duk jikin ta na rawa sai abin yazo mata wani iri.
Cikin shagwaba nace "Aunty kin rigani yima Chocolate oyoyo uhmm".
Bude Ido Elhajj yai sosai jin wai Chocolate ta kirasa lalle ma yarinyar nan.
Saudat kuwa bata san ta saki baki ba ita da take murna an kawo mata yarinya karama sai ga kissa tana gani iri iri a wajen yarinyar.
Murmushin yake tai tace "laa haba kanwata ai na dauka zaki zo mu hadu duka mu rungume sa ne fah".
Yar karamar dariya nai nace "Nima wasa nake Aunty ai ke ce babba kin ga ai ke ya kamata dama ki fara masa koh chocolate dina".
Lumshe idonsa kawai yai yana bude min hannun sa.
Makale kafada nai irin na yara ina turo baki na cike da sakalci.
Dan rintse idonsa yai shi kadai yasan abinda yake ji ya fuskanci yarinyar nan so take ta haukata shi yadda take jijjiga jikin ta shi kadai yasan abinda yake ji.
A sanyaye yace "mene kuma uhmmm".
Turo baki nai kawai na shiga tahowa a hankali ina yarfe hannu na ina zuwa kawai na fada jikinsa da dan karfi yadda nasan abubuwan zasu tabasa yadda ya kamata.
Ai kuwa sun taba sa din don yaji a jikin sa, hannu yasa shima ya rungume ta tsam a jikinsa.
Duk da yadda zuciya take bugawa amma sai da nayi dariyar jin dadin yadda nima na rama nasan itama zata ji haushi.
Sakin sa nai ina karbar briefcase dinsa, a nutse kuma a hankali yadda baxa taji ba nace "sannu da zuwa Ya Ustazu naaa".
Wani malalacin murmushi ya saki Wanda bai san ya a kai ya subuce masa ba.
Kallon Saudat nai dake kallon mu fuskar ta ta kasa boye tsananin bacin ran da ke shinfide a fuskar ta.
Murmushi na sakar mata nace Aunty bara muje yayi wanka yaci abinci daga gani ya gaji abin tausayi koh?
Batai magana ba sai juya kawai tai ta nufi part dinta.
Kallo na Elhajj yai a hankali yace "muje toh".
Lumshe idona nai a hankali nace "Ya Ustaz kai baka da daki wai sai ka dinga kwana a daki na, nifa ba haka naga su Mama suke ba duk ranar girkin su a dakin Baba suke kwana ni kuma sai ka kwana a dakina".
Girgiza kai yai ya fuskanci yarinyar nan sam bata da man kai sai ya saita ta tukun, a nutse yace "baki da kunya ko Deejah, ni kike cewa su Mama na kwana a dakin Baba".
Rufe fuska ta nai da hannu na ina murmushi a hankali, dan rungumo ni yai ta gefen sa ya nufi dani corridor din part dinsa.
Ina binsa da ido har muka shiga part din sa, sakin baki nai ina ganin haduwar part din bai sake ni ba har cikin dakin sa sai da muka shiga.
Toilet kawai ya shiga, ni kuma sai nayi amfani da haka na gyara masa dakin duk da ba abinda ya bata sa na chanja bedsheet, fitowa nai na dan gyara palourn ma sai na sauka kasa da sauri na shiga part dina.
Abincin nasa a basket na dauka na kai saman har lokacin bai fito palourn ba don haka na Kara komawa part dina na dauko jarkar rubutun da Malam ya kawo da turaren habba da burner ta sabuwa na koma part din nasa bayan na rufe kofar part dina a key.
Turaren na kunna rubutun kuma na ajiye a kan dinning bayan na jera masa abincin.
Ina zaune ina chatting da Yusrah wacce ta bani numbern Aunty Deejah aka yi adding dina a group din Rayuwarmu Da shawarwari, sosai na ke karu wa da group din don ana bada shawarwari sosai akan auratayya.
Hira muke da Yusrah tana cemin ina amfani dai da duk abinda ake fada a group koh, nidai dariya kawai nake sa mata toh me zance.
Ban ji fitowar saba sai ji nai kawai ya ziro min kansa ta wuyana.
Mikewa nai da sauri ina dariya shima murmushi ya yi, kujera na ja masa ya zauna nayi serving dinsa abincn, sosai yaci kuwa don tuwon leda biyu yaci kuma manya ya kora da kunun Aya har mai sanyi.
Zama yai a Palourn yana aiki a iPad dinsa don haka ban takura masa ba sai komawa da nai gefe ina jan carbi kawai idona a TV.
Yau kam sai da na takura masa yasha rubutun nan sosai don tsaf na hanasa shan ruwa, daga nga zai sha ruwa sai na zubo masa na basa.
Sallah ce kawai ke sauka da shi, bayan sallar Isha'i mike wa nai nace "bara naje nayi wanka bacci nake ji".
Kallona yai yana mikewa yace "mu je na raka ki nima zan shiga gurin Saudat".
Tare muka sauka ya nufi part din Saudat ni kuma na shiga part dina, wanka nai sosai na sa riga da wando masu tsantsi, rigar mai siririn hannu ce saman ta duk net ne gashi kuma ni ba shiri muke da bra ba don haka ban sa ba ma sai wandon gajere da kadan ya sauka daga bombom dina.
Bade jikina nai da turare masu dadi sannan na zira hijab dogo har kasa, shiru nai ina tunani ynxu in naje a haka ai sai yace min yar iska, wata zuciyar kuma tace min to ina ruwan ki Dije ai ke ba damuwar ki keda zaki zauna da Hijab a jikin ki.
Rufe kofar part dina nai da key nasa key din a jakata yar karama dana dauko wacce take dauke da wayata da charger sai carbi.
Lokacin dama shiga part dn nasa ban gansa a Palourn ba, sai na shiga dakin a zaune na gansa daga shi sai gajeran wando ko vest babu, da sauri na rufe fuskata ina zare idona.
Murmushi ya saki yace "Mene ne chocolate dina"
Da sauri nace kayi hakuri ka chanja kayan ka kaji Ya Ustaz ban san baka sa kaya ba na shigo.
Mike wa yai ya nufi bayanta, janyota yai jikinsa ya rungume ta tsam, yadda yake ji game da yarinyar nan yau in har bai biya bukatar sa ba da akwai matsala babba kuwa, a nutse ya cire min Hijab dina duk yadda nake mutsu mutsu sai da ya cire sa.
Bin jikin ta da kallo yai yana hadiye wani munafikin yawu, jikinsa har rawa yake ya dauke ta cak sai kan bed.
Da sauri na yunkura zan tashi ya mayar da ni, duk na rike ce sbd tashin hankali gani ga katon namiji akan bed.
Cikin fitar hayyaci ya shiga cire min Kaya, haba ai bansan lokacin dana sa kuka ba, gaba daya na rikice har wata in ina nake yi masa
Ganin ina son hana sa samun nutsuwar yace "DEEJAH hakkina zan karba a islamiyya anyi muku ai koh"
Cikin kuka nace "an yi mana Ya Ustaz amma ba'a ce iskanci bane abin wannan iskanci kake son yimin wallahi".
Lumshe idonsa yai a hankali yace "shine auren kinji Deejah kiyi hakuri nayi sau daya kawai in banyi ba mutuwa zanyi kina son na mutu na barki".
Girgiza kai nai da sauri ina sake fashewa da kuka, dole na rage kukan ina ji ina gani Yana min wasu abubuwan da nidai na gama saddakar wa iskanci ne zalla wannan.
Elhajj ba baki ba kunne aikin sa kawai yake don shifa a wannn lokacin duk abinda zai kawo masa tsaiko baya bukatar sa, iya azabtuwa fa ya azabtar mana da Dijen mu yadd ya kamata, don tun tana kuka wiwi sai da ya zamo hawaye kawai take ta gama saddakar wa mutuwa zatayi da wannan azabar da ake Mata, duk irin wuyar data ke sha kuwa bata yi kokarin hana saba tunda yace mata mutuwa zai yi in bai yiba.
Sai da ya sami nutsuwar daya jima yana neman irinta sannan ya kyale ta, rungume ta yai sosai yana mata addu'ar Allah ya mata albarka.
Ni dai hawaye kawai nake cikin kuka nace "ngd Ya Ustaz da Ka sani ai fitowa kai muraran Ka fada min cewa baka sona Ka tsane ni ba sai kayi kokarin sheke niba".
Bai san lokacin da dariya ta subuce masa ba, kara rungume ta yai sosai yace "uhmm Chocolate dina bakin bai mutu ba ashe".
Cikin tsiwa nace "so kake dama bakin ya mutu kenan toh Allah bai yi zai mutu na kuma na hana Ka cemin chocolate ko".
Dai-dai kunnen ta yace "baki ga na lashe kiba tsaf, ai shine chocolate din kinga kema lashe ki nake tsakanin da Allah baki ji dadi ba uhmm chocolate".
Yunkurin mikewa nai ina kuka sai dai kuma azabar da ta ratsa ni yasa na koma na kwanta ina kara fashe wa da kuka.
Dauka ta yai cak ya kai ni toilet, gasa ni yai sosai duk yadda nake kare jikina yi yayi na kamar bai san abinda nake ba, sai da ya tabbatar na gasu sannan ya barni nayi wankan tsarki.
Sai da nayi kuka na sannan nayi wankan, toilet na dauro na fito ina tafiya kamar yar kaciya duk na bude kafafun ina tafiya Ina yarfe hannu.
Elhajj daya shinfida sabon bedsheet ya cire na kan bed din ganin yadda take tafiya ba karamin nishadi yasa shi ba, a ransa kuma kawai sai ya tsinci kansa da tunanin lokacin daya kusanci Saudat, tabbas a lokacin duk da bai san mace ba amma sai da yayi tunanin ba virgin bace yau kuwa daya kusancin Dije ya kara tabbatar da zargin sa.
Lumshe idonsa yai baya son wannan abin ya ruguza masa farin cikin daya ke ciki na wannan rana.
Dauka ta yai cak ya kwantar dani akan bed, addu'a ya min ya shafa min cikin lokaci kan kani bacci yai gaba dani.
Shima wankan yayi ya wanke bedsheet dn a washing machine, jallabiya yasa ya shiga nafila yana jin wani farin ciki da nutsuwa tattare da shi.
Sosai yayi addu'a yayi ma mahaifiyar sa kawai sai ya samu kansa da kiran numbern Malam, rabon daya Kira Malam har ya manta don bai ma yi tunanin zai samu numbern Saba..
Malam da shima yayi sallar yana zaune yana lazumi yayi mamakin kiran Elhajj din sosai amma sai ya dauka yana tunanin lafia.
A hankali Elhajj yace "Malam ina wuni ya hakuri Dani_.
Murmushi Malam yayi kawai yace "lafia qalau Muhammad ya gidan komai lafia qalau koh?"
A hankali yace "Alhamdulillah Malam, gobe zan zo insha Allah Malam".
Cikin farin ciki sosai Malam yace "Alhamdulillah Muhammad da gaske kake zaka zo gidana goben insha Allah".
Wani iri Elhajj yaji har sai da yaji hawaye na kokarin zubo masa, a hankali yace "insha Allah Malam".
Sun dade suna waya sosai Wanda hakan ba karamin yi musu dadi ba su biyun, sai da yayi karatun Qur'ani sannan ya kwanta yana rungumo Dije jikinsa hankalin sa kwance.
*******
Duke take a gaban la'ananne kan ta a sunkuye.
Fuska a hade la'ananne yace "kin gama sake Saudatu ynxu me kike son nayi miki kuma".
Kama kafar la'ananne tai ta rike sosai tace "so nake in da dama a kashe wannan amaryar tasa la'ananne"
HOME OF SUPPLEMENT AND KAYAN MATA MMN MUJAHEED
Y'AR UWA WANI TANADI KIKA KAYIWA SANYI SANYI YAZO SAIDA GYARAN JIKI GYARAN FATA DA GYARAN KASA WANNA YANA YI SA MUKE CIKI INFECTION YAFI DAMUWA MATA TSUHUN INFECTION DA SABO DUK GA SANYI SUNA TASHI YANA DA KYAU KIKULA DA JIKIN KI Y'AR UWA KIKULA DA JIKIN KI RINKA KIYAYE KA'IDA SANYI DA KA'IDA KAMUWA DASHI SANNA KIRINKA SHAN MAGANIN DA ZAI MIKI WANKE MIKI SANYI DA DATTIN MARA LOKACI ZUWA LOKACI
MUNA HADI KALA KALA NA GYARAN JIKI
BANI BADA MAGANI SAI NAJI INDA MATSALA KI TAKE IN MAGANIN SANYI KK BUKATA SAI AHADA MIKI
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA INFECTION
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA RASHIN NIIMA
WATA TUSAR GABA TAKE FAMA DASHI NA SANYI
WATA TUSAR GABAN DA TAKE FAMA DASHI NA BUDEWA GABA NE
WATA MATSALA TA TA ASIBITI CE IN MATSALA BATA WABACE ZAN BADA SHAWARA AJE AGA LIKITA
WATA MATSALA SIHIRICE DUK AIKIN DA NISAN BANAWA BANE BANSA HANNU NA DASHI
KIYI BAYANI ABAKI DAI2 DA MATSALA KI
INA MASU FUSKANTA MATSALA WURIN MIJI
WASU MIJI NA MUSU WALAKANCI KIN KASA GANE MATSALA INDA TAKE
MUNA HADI KALA KALA IYA KUDINKA ITA SHAGALINKA
MUNA DA MAYUKKAN SUPPLEMENT MASU FIDDA HASKEN FATARKI KIFITU KIYI FRESH KIYI KYAU AKWAI NASHA DANA SHAFAWA
AKWAI MASU SA HASKE
AKWAI MASU GYARAN JIKI DA NIIMA DA MATSI
MUNA DA MAN GYARAN GASHI YANA SA TSAWON GASHI DA BAKIN GASHI YANA KARA YAWAN GASHI DUK WADDA TASSAN CHEBE ORIGINAL TASAN HAR MAGANIN DAN DRUFF YANA YI MUNA SAIDA SET OIL NA KARKAR DA CHEBE POWDER DA STEAMING CREAM DA BUTTER DA SHAMPOO
KADAN DAGA PRICE DIN KAYAN MU
KAZA AKWAI TA 5K, 4K,
DAHUWA KIFI 2K
TSIME TABAJE 3K GURA 500
JAN TSIME 3500 GURA 600
GUMBA MADARA 4K
TA AYA DA DABINU 2500
TA SHINKAFA 2K
TA HATSI 1800
ZUMA BATA GINDIN KISHIYA GA WADDA KISHIYA KE MATA FANKAMA TA HANATA RAWAR HANTSI 3K BABBA MEDIUM 2500 KARAMA 800 MUNYI HAR TA IRE IRENMU 500
ZUMA KIBA 2K
GARURUKA IRIN SU
GARIN DAN SATI 1
EMERGENCY
BABANBADE
TUKUDI
SHAKAMATSE
RUBA DUK 500
MAN AYYU KWALBA KARAMA 300 BABBA 700
KADA AL'AJABI 500
SAURAN BAYANI SAI MUN HADU GA ME BUKATA
MUNA KEBBI & SOKOTO MUNA AIKAWA KU INA 08066726866 MMN MUJAHEED KAYAN MATA AND SUPPLEMENT.
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Paid page 34
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
*Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.*
*Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.*
09066728387
Kama kafar la'ananne tai ta rike sosai tace "so nake in da dama a kashe amaryar la'ananne".
Wani irin hankada ta baya yai sosai wanda ba dan tai saurin hade jikinta sosai ba sai ta yi mummunan bugu a baya.
Kallon baki da hankali yake Mata, cikin tsawa yace "lallai na yadda yau baki da hankali Saudatu bana fada miki ba, tun ranar da aka kawo yarinyar nan ai naso kai mata hari ko dan irin son da nake miki amma gaba daya bangaren ta mutane na kasa shiga sukai".
Jikinta har rawa yake ta kara dawowa kusa da la'ananne ta rike masa kafa sosai ta fashe da kuka kawai, cikin muryar kuka tace "ka taimaka la'ananne Ka cece ni yarinyar nan barazane a rayuwa ta ban san da haka ba sai jiya dana ga tsantsar bariki".
Shiru yai ya zuba mata Ido kawai yana kallon ta, ajiyar zuciya ya sauke yasa hannu ya dago ta, shafa fuskar ta yai cike da sabon sonta daya ji yace "kin san dai ina son ki koh Saudatu?".
Daga masa kai tai da sauri tana kokarin murmushi don gaba daya warin da yake amai yake shirin sata.
Washe bakin sa yai da yai jajir sbd datti yace "toh zan miki babban aikin da ban taba yiwa wani ba, amma ki sani Saudatu aikin da zan miki mai matukar hatsari ne kuskure daya in kika yi zai tarwatsa duk wani Wanda yake kungiyar nan".
Bata san lokacin data rungume Saba sbd murna, dariya ta saki tace "kai ne gwarzona don kai kadai kake biya min bukatuna".
Jan ta yai suka fada kan gadon karar sa don aikata shedanancin su.(Allah ya tsare mana imanin mu Ameen Ya Hayyu y Qayyum).
******
Da sauri ta kulle kofar dakinta, mirror dinta ta bude ta shiga dakin data ajiye matar nan.
A kwance ta same ta a kasa shame shame sai numfashi take yi a wahalce yau kwana hudu kenan ba abinda aka kawo mata taci ruwa kawai take sha shidin ma tun tana da karfin jikin zuwa tasha har karfin jikinta ya kare bata Iya zuwa tasha
Wullo Mata ledar data sa gurasar tai jikinta, cikin rawar jiki ta bude ledar ta shiga cin gurasar wani na zubowa kawai sai ta fashe da kuka mara sauti.
Zaro ido Momma tai cikin tashin hankalin sosai don tunda ta ajiye ta anan bata taba kuka ba don bata ma da hankalin da zatai kuka amma kuma sai gashi tana kuka.
Kafar ta tasa ta daki kafar Matar da karfi har saida ta saki wani wahallalen kara, dago manyan idonta tai da suka kara girma ta zubawa Momma.
Cikin kuka tace "SA'ADATU mai nayi miki kika ajiye ni anan gurin".
Duk da ba karamin tsoro Momma taji ba na sunan ta da ta kira ba amma sai tayi murmushi tace "uhmm Amina kenan kin dawo hayyacin ki ashe toh ba damuwa kar ki yi farin ciki da haka kin kusa mutuwa na huta".
Murmushin takaici Amina tai tace "Sa'adatu tai tace kina tunanin zaki min abinda baya cikin kaddara ta Sa'a, yaushe kika zama mai bakar zuciya haka".
Dariya ta shiga yi mara dadin sauti don kanajin yadda take dariyar abin ma sai ya baka tsoro kasancewar ba wani hasken imani a fuskar ta.
Dafa bangon tai cikin dariya tace "Amina yar lelen Malam, kin dauka cewa dama tun da ina son ki ne, toh bara kiji dama can na tsane ki ko dan yadda kika fini kyau da samari, sai kuma da Alhaji Hassan yazo auren ki ba dake ya dace ba sam nice wacce tafi dacewa ta aure sa".
Wani murmushi tai cikin iskanci tace "uhmm ya kika ga amma ynxu tsawon shekaru 30 kina karkashin iko na a madadin ki gode min ma dana barki da ran ki, shine xaki fara kawo min iskancin banxa".
Shiru Amina tai tana share hawayen ta, a nutse ta daga hannu Sama tana addu'ar da ba'a ji sai hawaye masu dumi dake bin fuskar ta, ta jima tana yi sannan ta sauke hannun ta kallon Momma tai dake tsaye tana kallon ta cikin kuka tace "yarona".
Yatsina fuska Momma tai tace "yana nn qalauuu fah matan sa biyu ynxu dayar ma shekaran jiya ta tare, amma kar ki damu dashi ina kula dashi sosai kuma ki sani na kusa gamawa da babin sa shima don saduwa zan yi dashi kin dai gane kohhhhh..."
Cikin rawar jiki Amina ta mike tana kuka ta nufo gurin Momma, amma da yake muguwa ce sai ta fice da sauri ta rufe kofar dakin tana dariyar mugunta...
*******
A hankali na shiga bude idona jin yadda yake shafa fuskata a hankali, tarr na bude idona akan fuskar sa shiru nai ina kallon sai abinda ya faru jiya na dawo min cikin brain dina.
Da sauri na janyo blanket na rufe fuskata ina sakin kuka.
Murmushi Elhajj yai ya koma toilet, ruwan zafi ya hada yadda yasan dai baxai kona taba sannan ya dawo dakin.
Blanket din ya cire duka ya ajiye a gefe ai kuwa na saki ihun kuka cikin kuka nake cewa "zaka makance Ya Ustaz babu kyau kallon tsaraicin mutum wallahi".
Murmushi kawai yake shifa ynxun ma daurewa kawai yake yana dan kaikaice kai don tsaf zai iya komawa second round.
Daga ni yai kamar yar baby, shiru nai na hadiye kukana don ynxu kam nasan in nayi motsi ko yaya ne toh a Hq zan ji jiki gurin har ynxu xafi yake min.
Cikin ruwan ya saka ni a hankali don kar ya fama min ciwon, rufe ido nai da karfi ina damke hannu sa kawai na fashe da kuka mai tsuma zuciyar mai sauraro.
Ajiyar zuciya ya sauke ya rike ni jikinsa sosai yana dan gyara min zamana a cikin ruwan, a hankali yace "sorry kinji Chocolate dina, Ya Ustaz ne koh".
Cizo na gantsara masa a hannun sa da karfi, da sauri ya matsa yana dariya sosai, shafa gurin yai cikin nishadi yace "gaskia ngd sosai Chocolate dina irn wannan kauna haka hadda cizo na".
Hararar sa nai ina kau da kai nace "gaskia dai sugar daddy Ka gama dani shikenan ka raba ni da budurci na Allah yana kallon Ka".
Shafa gemun sa yai yana dan kankance ido yace "ashe kin san budurci Chocolate ai yadda naga kina ihu na zata baki san budurci ba".
Baki sake nake kallon sa gaskia ya raina nima wallahi amma ba laifin sa bane, nifa kowa ma kallon yarinya karama yake min koh.
Dan kara ware kafafuna nai ina zuba tagumi wato in na tuno azabar dana ji jiya sai naji kamar na hada kayana ynxu ynxu na tafi gidan mu.
Sai da ruwan ya dan huce sannan na tashi na sake wanka nayi alwala na fito.
Ban gansa a dakin ba nima kokarta wa nai na gyara gadon na dauki kayana da akai min watsi dasu a tsakar dakin na fito ina tafiya a hankali.
Har na shiga part dina ban hadu da kowa ba, Riga na saka mara nauyi nayi sallah sai da nayi azkar dina sannan na shiga kitchen duk da ina jin bacci haka na daure nayi masa kunun gyada da kosai wanda nayi blending waken a blender.
A kan dinning na ajiye masa na kwanta akan kujerar palourn sai bacci.
Wajen 9 ya shigo kallon ta yai yadda take baccin akan kujera duk a takure, murmushi ya saki ya sunkuya ya dauke ta ya nufi daki da ita.
Ajiye ta yai a Kan bed ya cire mata hijab din jikinta a hankali yadda baxa ta tashi ba, rufe ta tai yayi Mata addu'a, har zai fita ya dawo ya kunna mata AC.
Sosai yaci abincin data masa sai gyada kai yake, ya manta rabon da yai breakfast da irin wannan abincin tun yana dan zuwa gidan Malam yi masa weekend shine yake ci gurin Hajja.
Sai da ya kusa cinye wa ya tuna itafa ba lallai taci ba, kallon jarkar rubutun da ta ajiye akan dinning yake wata zuciyar na ce masa ya dauka ya zubar kawai, lumshe idonsa yai yana addu'a kawai ya dauka yasha sosai sannan ya fita.
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
www.hausanovels001.com.ng
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
Ta dukufa sosai tana duba littafan addinin dake kan center table, idonta sanye da farin glass din da take sawa duk lokacin da zata karanta abu ko zata yi amfani da waya.
Tana sanye da red lace a jikinta wanda ya haska ta dinkin ya zauna a jikin ta yai mata dass, tayi kyau sosai kasancewar ta fara sol, tana da kyau dai dai nata don baxa a kirata da mummuna ba.
Sam hankalin ta bai fada mata zuwan sa ba, har sai da taji ya dafa ta dagowa tai ta zuba masa idonta da ke nuna tsantsar kaunar sa a tattare da ita, lumshe masa idon tai kafin ta cire glass din idonta, mike wa tai cike da shagwaba tace "ba dai fita zaka yiba ELHAJJ".
Lumshe mata ido yai kawai yana kallon watch din hannun sa, turo baki tai tana bubbuga kafa a kasa tace "kai dai koh, dama nasan baxa kamin magana ba share ni za kayi kawai".
Hannun sa yasa ya shafa kumatun ta, kamar wanda bakinsa yake masa ciwo yake "kin girma fa..h, ki daina abin yara 30 yrs kike fa".
Kwanciya tai akan faffadan kirjin sa tace "haba dai Elhajj ai ni yarinya ce har ynxu a gun ka, bana girma".
Gajeran murmushi yai yace "uhm, na fita".
Matsa wa tai daga jikin sa tace "bye".
Fita yai cikin takunsa dake nuna nutsuwar sa, yana isa compound din security dinsa dake sanye cikin black suit suka mike da sauri, gaishe sa sukai cikin girmamawa, ba tare da ya amsa suba ya shiga bayan motar da suka bude masa, da sauri suma daya ya shiga driver sit dayan kuma ya zauna a kujerar mai zaman banxa.
iPad dinsa ya dauka ya shiga aiki da ita, cikin girmamawa Wanda ke zaune a driver sit din yace "Sir ina zamu je?"
Sai da ya dau wajen 3 minutes kafin ya bude baki da kyar yace "new site".
Daga kai yai yace "ohk Sir"
Tafiyar 15 minutes ya kaisu ga wani building mai masifar kyau, fadar kyaun sa bata lokacin ne amma ya hadu iya haduwa, ta ko ina glass ne.
A gurin da yake ajiye motocin sa security din yai parking, da sauri dayan ya fito ya bude masa kofar, bai jima ba ya fito don yana da meeting din da zai yi mai muhimmanci.
Tafiya yake suna take masa baya har suka iso inda zai hau private elevator dinsa, sai anan suka matsa amma basu bishi na cikin sauri suma suka shiga general elevator wanda kowa zai iya amfani dashi.
Kusan a tare suka fito daga ciki, bayan sun isa 5th floor wanda anan ne meeting room din yake.
Cikin nutsuwar data zame masa jiki ya shiga dakin taron, kowa ya hallara da alama shi kadai ake jira, bai tsaya wani gaishe gaishe ba kawai suka fara magana akan abinda ya tara su.
Sun dauki kusan 2 hours suna magana wanda duk akan kayan da zai shigo dasu ne daga companyn sa dake China, wanda tun kafin zuwan kayan manyan yan kasuwa sun bada kudi su, don kowa yasan Elhajj baya sai da baragurbin kaya.
Office dinsa daya gama haduwa ya shiga bayan gama meeting din nasu, zama yai yana cire hular kansa, a hankali ya dauki remote din AC ya kara sanyin ta kasancewar sa ma'abocin son sanyi sosai.
Bude kofar akai aka shigo, bai bude idon saba don ya riga yasan ba wanda zai shigo masa office kai tsaye sai aminin sa Salim.
Zama Salim yai a kujerar dake kallon tasa yace "Elhajj ina ta fada maka tun jiya Ka kara duba abin nan fa, ni mutumin bai kwanta min ba sam gani nake kamar cutar mu yazo yi kawai".
Bude lulu eyes dinsa yai akan Salim tabe baki yai yana dan gyara zaman sa yace "na riga na fada ma nayi signing, kuma ni banga alamun cutar mu yazo yi ba and wannan deal din fa mai kyau ne ka sani zamu samu profit sosai".
Girgiza kai Salim yai cikin kokarin fahimtar dashi yace "kudade masu yawa fa kasa Elhajj kuma ni banga amfanin sa kudin ba, wannan abin in kana so zaka iya Sawa a fara yi a company ka fah, mai yasa sai Ka basa kudin".
Bottle water ya bude ya kurba kadan kafin yace "taimakon sa nai, kasuwancin sa yana son mutuwa kuma ni banga wani aibun hakan ba, bafa kyauta na basa ba kasuwanci zamu yi tare nida Shi meye damuwar kane Salim".
Shiru Salim yai kafin yace "shiknn tunda har hankalin Ka ya kwanta da wannan business din bkm".
Shiru sukai dukan su sai karar AC kadan kadan, mikewa Salim yai yace "bara naje ina da wasu clients da zasu zo muyi magana".
Daga masa kai kawai yai hankalin sa akan computer dinsa da yake duba wasu design na textile din da zai shigo dasu.
*********
Ihu take tana kuruwa kamar wacce ake yankata, duk mutanen gidan sun fito sai kallon ta suke suna Allah ya kara.
Kara murde mata kunne Baba yai yace "ba tambayar ki nake ba ina kika kaimin kudi na don ubanki".
Zillo tai tana kokarin kwace kanta tace "haba Baba don Allah, ni bani na daukar ma kudi ba wallahi meye hadina da kudin ka kuma fisabilillahi kawai salon dai dole sai an yiwa mutum sharri, wallahi Allah yana sama kuna yana kallo".
Bige mata baki yai yace "rashin kunya zaki min, wa kike zagi ni Umma data fada min ehe".
Turo karamin bakin ta tai tace "da Umma nake ai Baba, Allah yana kallo kuma wallahi baxan yadda ba sai na rama".
Hannu yakai zai kara mangare mata baki tai saurin kauce wa tana turo baki.
Umma dake tsaye a kofar dakin ta tace "don Ubanki *DIJE* ni kike zagi karya na miki na kece kika dau kudin ba, a gabana kika fito daga dakin sa kina boye abu a zani".
Da karfi dije ta fincike kunnen ta daga hannun Baba daya tsaya yana sauraran abinda Umma take cewa, kallon Umma tai da manyan idon ta tace "nidai nasan bani bace kuma duk Wanda ya dauka yasa ake zargina Allah ya isa wuta balbal baxan yafe masa ba".
Inna fure dake zaune a tsakar gidan tana tankade kukar da take siyar wa tace "ai Malam daka kyale ta Ka rabu da tambayar ta don in har wannan fitsararriyar ce baxa ta fada ma gaskia ba, kuma tunda har Yaya tace ta ganta da idon ta tofa ba shakka ta ganta din kuwa".
Hararar ta dije tai tace "Inna fure ba ruwan ki wallahi ba dake muke ba, kar ki shiga fadan daba naki na atoh ki barni kar na shiga harkar ki kizo kina cewa nayi miki rashin kunya".
Janyo ta Baba yai yana dafe kansa yace "wai don Allah baxa ki nutsu bane, sai yaushe zaki yi hankali kullum baki da aiki sai yiwa manya rashin kunya".
Rau-rau tai da idonta tace "toh Baba kana kallon fa, so kake nayi shiru na zuba ido ai ta soka min maganganun da zasu sa hawan jini kama ni ynxu Baba".
"Ikon Allah" Baba ya fada yana kallon, juya wa yai kawai ya dubi Mama dake yiwa Aisha jikar ta kitso, cikin haushin yadda tun da aka fara maganar nan bata sa baki ba yace "ynxu Maman Hajara kina kallon abinda yarinyar nan take amma baxa kiyi magana ba kin mana banxa kamar baki san muna gun ba".
Tabe baki tai ba tare data kalle sa ba tace "Malam mai zan ce ni kuma, ai gani nai dukkan mutanen dake tsakar gidan nan sun isa su hukunta dije shiyasa na kyale ku kuyi mata duk hukuncin da ku ka ga dai-dai ne, abinda na sani shine kawai y'ata baxa ta taba sata ba".
A harzuke Baba yace "kina nufin karya duk ake mata knn?"
Sai a lokacin ta dago ta kalle sa tace "eh toh zan iya cewa haka Kam"
Tsaki yai kawai ya juya don yiwa dije magana sai dai wayam ya gani alamu ta gudu, girgiza kai yai yace "wannan yarinya Allah ya shirye ta ita bata san ta girma ba wai?".
Tabe baki Umma tai tace "ina ta sani kuwa, kullum gata nan tana yawo da hijab sai tsami da take, da anyi magana tace yar islamiyya ce ita".
Inna fure ta cafe da fadin "shiyasa ni ko wanke wanke bana bata toh yarinya ce kazanta ta mata katutu kamar mahaukaciya".
Girgiza kai Baba yai ya sa kai ya fice daga gidan cike da takaicin kudin sa da aka dauke masa.
Ni kuwa tunda na samu na fita daga gidan ban tafi ko ina ba sai hausawa a kafa gidan Yaya Hajara, ina tafiya a hanya a hankali kamar ba dije ba sai dai duk wannan tafiyar da nake mai kama da yanga cikin dauda nake, don ash din hijab dina ya koma dark brown sbd rashin tsafta sosai duk yayi jirwaye.
A hankali na tura kofar gidan ina sallama, Yaya Hajara dake zaune a tsakar gidan ta tana girki tace "wa'alaikumussalam shigo nasan laifi kika yi shine kika lallabo nan, Allah dai ya shirye ki".
Bakina na turo ina shigowa cike da shagwaba nace "kai don Allah Yaya Hajara, wai ba gurin Wanda zanje ya dinga lallaba ni ne, ita Mama kullum tana hantara ta tana cemin kazama, su Umma kuwa dama ai ba'a maganar su kema kuma gashi nan wallahi sai na hada kayana na gudu haba kun ishe ni fah".
Da mamaki Yaya Hajara take kallonta, mike wa tai a hankali sbd cikin ta daga girma tace "ki gudu ki tafi ina Dije?".
Ba tare da shakkar komi ba tace "karkashin gada mana can Lagos".
Salati Yaya hajara ta kamayi tace "ikon Allah, yaushe zaki yi hankali Dije shekaru 15 amma har ynxu dai kullum jiya i yau".
Zama tai akan kujerar katakon dake tsakar gidan tace "nidai ba wannan ba, ki taimaka min ki zuba min abinci wallahi yunwa nake ji, kinsan girkin Inna Fure ne kuma sbd mugunta irin tata baxa tayi girki da wuri ba sai mun lallasu".
Girgiza kai Yaya Hajara tai tace "baxan baki abinci ba sai kin yi wanka kin cire wadannan kazaman kayan naki".
Da sauri na mike nace "tab baxan yiba gaskia haba don Allah taya Zan yi wata wanka kamar wata yar ruwa, shekaran jiya jiya fa nai wankan kuma kice mai wanka ynxu".
Kamar Yaya Hajara zata make ta tace "ni dai na rasa wata iriyar yarinya ce keh Dije kazanta tayi miki yawa wallahi, rabon ki da wanka tun shekaran jiya wata iriyar mace ce keh".
Turo baki nai nace "ba wankan da zanyi gaskia, nifa ina son kamshin da jikina yake in banyi wanka ba".
Tafa hannu Yaya Hajara tai tace "warin kike so dije?"?
Juya manyan idon ta tai tace "kwarai kuwa, har shinshinawa nake naji kamshin baki ji dadin da nake jiba".
Ganin zare ido baxai sa Dije tai abinda take so ba tace "toh ynxu dai in kin yadda zaki cire kayan ki tas kiyi wanka na baki wani kisa sannan ki bude kanki na wanke miki shi ni kuma zan baki 200".
Shiru Dije tai tana tunanin wanna opportunity din, da sauri tace "toh na yadda amma dai zaki fara bani kudin na rike a hannuna don karma ki min wayo".
Daki ta shiga ta dauko dari biyun tace "gashi, karba tai da sauri tace yauwa na ngd, kamar kinsan dama ina kicin matsi ina bukatar kudi".
Banxa tai mata sai kujera data jawo ta zauna, wanke ma Dije kai take da ya dankare sbd datti, ta jigata sosai kafin ta gama wanke kan sai tsaki take ita ba abin tayi mita ba tasan tsaf Dije zata ce ta fasa wankan.
Ruwa ta nuna wa Dije tace "dauki wannan kije ki dirje jikin ki sosai, na ajiye miki sabulu da soso har da sabon brush in baki wanke ko ina ba sai na karbe kudina".
Turo baki kawai Dije tai ta shige toilet din, ta fi minti 20 a ciki sannan ta fito ta don bata tsaya algus ba tunda an biya ta sai data wanke ko ina ta wanke bakin ta sosai.
Zanin da Yaya Hajara ta bata ta daura a jikinta ta fito sai baxa dogon gashin ta yake, taji dadin wanka da wankin Kan don ko ta ina iska shigar ta take yi.
Dakin Yaya Hajara ta shiga a ciki ta same ta tana zaune akan gado ta mike kafafun ta, har zata zauna itama Yaya Hajara ta nuna mata kayan da ta ajiye mata akan gado tace "kar ki sake ki zauna min dauki kayan nan ki sa, ga turare can a kan mirrow fesa a gabana ina kallon ki".
Hararar gefe Dije tai tace "kamar ya na fesa turare nifa kinsan bama shiri da turare Yaya Hajara, in na fesa ji nake kamar numfashi na zai yanke".
Tsaki yaya Hajara tai tace "iskancin banxa, ba wani kamar numfashin ki zai yanke kawai so kike ki dinga hamami kina bugawa".
Kwal kwal da Ido tai tace "ynxu nice nake hamami ina bugawa Yaya Hajara".
"Kwarai ko karya nai miki ne ehe, zaki fesa ko sai na tashi gani kikai ba'a bugun ki shiyasa kike abinda kika ga dama".
Tana zumburo baki ta fesa turaren ta zura sabon pant dn da Yaya Hajara ta ajiye mata, bra tasa wacce Yaya Hajara ta siya in ta haihu tayi amfani da shi, da fushi da komai ta sa doguwar rigar.
Sai kuma ta karasa gaban mirror tana kallon kanta, wankan nan da tai ya kara fito da farar fatar ta, fara ce sol irin farin nan natural, tana da manyan ido wanda suke dake da light brown eye ball, sai siririn hancin ta daya dace da fuskar ta sosai, mai da kallo ta tai kan karamin bakinta da yake jajir kamar yasa jam baki, shafa gashin kanta tai tana nannade sa ta daure, tana da dogon gashi har tsakiyar bayanta, da kuma gefe gefen fuskar ta, tun daga girar tama dake a ciki in Ka kalla zaka san tana da Suma sosai.
Boobs dinta ta kalla da suke a kumbure tubarkalla sai tai saurin dauke idon ta, don ita fa kunya suke bata a cewar ta tayi kankanta da wadannan manyan abubuwan, ga hips tubarkalla da mazaunai kamar za'a daura cup, ba Wanda zai kalli structure din ta ya yadda cewa 15 years take.
Murmushi tai ta juyo ta kalli Yaya Hajara dake kallon ta tace "gaskia nayi kyau sosai Yaya kin ganni kuwa kamar wata yar India, ban fa dace da Nigeria ba gaba daya Sam".
Tabe baki Yaya Hajara tai tace "kije palour abincin ki yana can ni bacci zanyi, in zaki tafi ki tashe ni"
Gyada kai tai ta fita zuwa palourn tana cewa "ai bama zan tafi ynxu ba sai na gama cika ciki na kuma na Jira baban Aisha ya dawo nasan da leda yake shigowa yau kason da ni za'a yi, sai dai In Mama yanka ni zatai Kam".
Zama tai ta cika cikin ta sosai, Karin ta biyu don ita Kam Allah yayi ta da ci sosai, ruwa tasha ta kwanta akan kujera sai bacci.....
Ya kuka ji salon book din😉, littafi ne mai dauke da cin amana, tausayi, tsantsar soyayya.....
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*.
09066728387
Comments Nd share plz
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Free page 2
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.
Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.
09066728387
*SANARWA SANARWA*💃💃💃💃
*ME TAKEN NA AMARYA HUTAA$$*
*MUNA FARIN CIKIN SANAR DAKU CEWA MUNA BADA HAYAR KAYAN AMARYA(WEDDING GOWN), KAYAN BRIDAL SHOWER, KAYAN BIRTHDAY PARTY, KAYAN FITAR SUNA, SANNAN MUNA BADA HEAD AND SHOULDER, MUNA DA POSS, MUNA ALKYABBAR KAI AMARYA KO TARON WALIMAR SAUKA, MUNA DA KAYAN FULANI FARARE NA YARA DANA MANYA MUNA DA NA AMARYA BLUE BLACK, SANNAN MUNA GYARAN JIKIN AMARYA DA UWARGIDA CIKIN KWANA UKU CAKAL ZAKIGA KIN KOMA TAURARUWA MAI WALWALI. MUNAYIN TURARUKAN WUTA DA HUMRA DA KOLACCAR, KOWANNE KALA KIKE BUKATA AKWAI CIKIN FARASHI MAI SAUKI.*
*LOCATION KANO*
08062073990
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
Ba ita tashi ba sai da Yaya Hajara tazo ta tashe ta, lokacin sallah yayi.
Mika nai na mike ina fadin "gaskia da baki katse min bacci naba Yaya Hajara, ina cikin mafarki mai dadi ynxu kin katse ni".
Banxa Yaya Hajara tai mata ta shige warta dakin mijin ta, ganin haka yasa na mike ina turo baki, alwala nai nayi sallah.
Kallon Agogo nai dake makale a jikin bangon palourn, da sauri na mike nace "wayyooo an shiga islamiyya tun dazu, ynxu ya zanyi".
Shiru nai ina tunani nasan in na tafi islamiyya tofa daga nan gida zan wuce knn baxan dawo gidan Yaya Hajara ba na Jira dawowar Baban Aisha, dakin Yaya Hajara na shiga na dauko hijab dinta dogo har kasa nasa, duk iskanci na bana wasa da islamiyya don anan kam brain dina yana mugun ja, last year na gama haddar Qur'ani ynxu littafai kawai nake yi sai kuma muraji'a da muke kullum.
Fitowa nai dai-dai lokacin da Yaya Hajara ta fito daga dayan dakin, kallona tai tace "sai ina kuma sarkin yawo".
Turo jajayen lips dina nai cike da shagwaba nace "Islamiyya fa zanje, lokaci ma ya kure sosai amma dai zanje gaskia".
Daga kai tai tace "daga nan gida zaki wuce knn koh".
Daga kai nai nace "insha Allah, ki kawo kudi na siya wa Aisha alawa a makaranta".
Zama tai akan kujera tace "ynxu ke alawar da za'a siya wa Aisha ma sai kince na bada kudin, ina zaki kai son kudi ke kuwa Dije".
Kamar zan kuka nace "gaskia ku daina cemin Dije sai kace wata yar kauye, suna na Khadija suna mai dadi amma an bata min ai duk laifin Kaka ne data bata min suna haka kurin sbd sunan ta aka samin sai tace sai dai a cemin Dije shi kuma Baba ya yadda nidai an cuce ni gaskia".
Yaya Hajara data saki baki tana kallona tace "ynxu dai ita kakar kike fada wa haka, bayan ta mutu ma baxa ta huta ba Dije".
Daga kafada nai nace "ni ai ba Allah ya isa naja mata ba kawai dai nayi yan fad`e-fad`e ne akan yadda ake batan suna ynxu dai shiknn kawai bara naje islamiyyar sai wata ran kuma, don ba nan kusa zan Kara zuwa ba kullum nazo sai kin sani nai wanka haba.."
"Allah ya kiyaye" kawai Yaya Hajara ta ce mata don ita ta gaji da surutun Dije ko gajiya bata yi.
Fita nai a gidan a kafa nake tafiya ta a nutse har na isa karkasara unguwar mu, a kasan layin mu islamiyyar take ko da naje ba wanka ya tare ni akan makara, aji na shiga na zauna na maida hankali na sosai, dama kuma ni bani da kawa bama a kawancen dani wai na cika kazanta, kawata Yayata ce kawai da ita nake shawaran komai.
Sai 6 muka tashi ban tsaya komai ba ma nufi kanti, ina zuwa na mika dari biyun hannu na nace "gashi bani omo na 100 da sabulun 40".
Miko min yai ba tare daya min magana ba don ya san halina ina karba na wuce gida.
A hankali nayi sallama yadda nasan ba Wanda zai ji ba kowa tsakar gidan da alama duk suna dakin su ko yaran kuma basu kai ga dawo wa daga islamiyya ba.
Labule na daga na shiga dakin mu ina sanda kamar wacce tayi sata, saki Mama tai tace "zaki shigo ne ko sai na janyo ki mara kunya".
Shigowa nai ina bubbuga kafafu a kasa cike da shagwaba nace "kai Mama don Allah maimakon ki dinga riritani kina dora ni akan cinyar ki tunda nice auta amma sai hantara ta kawai kike....."
Girgiza kai tai tace "a haka Zan dinga ririta ki din kina kazanta da rashin kunya ai sai dai kiga ana ririta wasu badai ni na ririta kiba".
Zama nai ina turo baki, kamar zanyi kuka na nuna Aisha dake bacci akan cinyar mama nace "kin ga fah mama kin wani dora wannan yarinyar akan cinyar ki bayan nice nan autar ki ba ita ba".
Girgiza kai Mama tai tace "ynxu dai da Aishan kike kishi yarinyar da bata fi shekara hudu ba".
Daga kai mai ina mar mar da ido, girgiza kai kawai Mama tai tace "wannan kayan Hajara ce ta saki wanka koh?".
Daga kai nai ina murmushi na cire hijab din nace "har wanke min kai tai amma sai da ta bani 200 sannan na yadda".
Rangwashi na Mama tai tace "Allah ya shirye ki, wankan ma wanda ke zai amfana sai kin karbi kudi".
Turo baki mai ina sosa kan nawa na Mika mata ledar hannu na nace "Mama kinga fa nace ta bani ne sbd na siya mana Omon wanki da sabulu namu ya kare kuma Baba baxai bada kudin da zamu siya ba sai karshen wata kin san shi fa".
Shiru Mama tai tana duban Dije cike da kauna, Ashe duk shirmen ta tana kula da sabulun su daya kusa karewa, murmushi tai tace "Allah ya miki Albarka amma da baki karbar mata kudi ba'ai koh, ki wa kanki fada don Allah ki dinga tsafta aure fa za'a miki wata ran Dije".
Boye fuskata nai a bayan Mama nace "tab ba auren da zanyi mama ina nan tare dake kawai sai nayi aure nifa ko saurayi ban da shi, ina kallon yadda Hajjo take ta tara samari amma ni ba Wanda yake cewa yana Sona".
Dariya Mama tai tace "taya za'a ce ana sonki bayan kazanta kike, ita hajjon baki ga kullum take wanka ba tana sa turare amma ke turaren ma sai ana fama kafin kisa".
Sosa bayan wuya na nai nace "toh Zan kiyaye Mama, zan dinga tsallaken kwana daya daya ai nayi kokari ko kuma xan dinga sa alumun".
Tabe baki kawai Mama tai tana kara volume din radion ta.
********
Cikin takun sa cike da kasaita yake fitowa daga building din, gefen sa Salim ne magana suke akan wani business da Elhajj din yake son fara wa, na sabon companyn da zai bude wanda za'a dinga leda da robobi.
Mota Elhajj ya shiga yace "sai gobe ma karasa Salim na gaji sosai".
Dariya Salim yai yace "tab! Lallai tunda yau Elhajj guda ya gaji dole kowa ma ya gaji".
Murmushi Elhajj yai Wanda ya sa dimples dinsa lotsawa gaba daya, girgiza kai yai yace "Allah ya shirye ka".
Dariya sosai Salim yake yace "sai anjima a gaida Madam".
Daga kai yai ya rufe motar, ba tare da ya kalli Driver din ba yace "Gidan Momma"
Cikin bin Umarni yace "ohk sir"
Yana bayan motar yana zana wani sample na atampa da yake son a masa irin su, ya dukufa a zanen har suke iso, bai fita daga motar ba sai da ya gama zanen ya tura sannan ya fita daga motar.
Masallacin dake jikin gidan ya fara shiga yai sallah, tare suka fito shida Papa suna tafiya a tare amma ba Wanda yai ma wani magana.
Sai da suka shiga cikin palourn suka zauna sannan ya kalli Papa yace "ina wuni"
Daga kai Papa yai yace "lafia Elhajj, kuna lafia?"
Daga kai yai a hankali ba tare da yai magana ba, murmushi Papa yai yace "miskilancin naka har yau dai bai sauka akai naba koh".
Sunkuyar da kansa yai yana sakin murmushi kadan
Shigowa Momma tai bayanta masu aiki ne dauke da flask na abinci da tray, Zama tai tana dariya fuskar ta a washe tace "son sannu da zuwa ynxu kazo amma koh".
Murmushi yai ya daga Kai yace "Ina wuni Momma".
Murmushi tai tana kallon sa tace "lafia qalau son, ya gida da harkokin?"
A gajarce yace "Alhamdulillah"
"Masha Allah", ta fada tana mikewa zuba masa zobo Mai sanyi tai ta mika masa tace "gashi nasan tunda ka fita ba lallai kaci abinci ba".
Bai Mata musu ba ya karba yana kaiwa bakin sa idonsa akan TV, sai da ta tirsasa shi yaci abincin kadan don baya cin abinci sosai sai fruits.
Mike wa yai zai fita bayan yai musu sallama da sauri tace "son kaje gurin Malam kuwa, ya min magana rannan yace kana lafia dai koh".
Hade rai yai sosai kawai yasa kai ya fita, kallon Papa tai kamar zatai kuka tace "ban san me yake damun son ba ya dauke kafa daga zuwa gurin Malam gaba daya, kuma in an masa magana ya shiga hade haden rai".
Daga kai Papa yai cike da jimamin sabon sauyin da yake gani a tattare da dan nasa yace "Nima na lura da hakan don ya chanja sosai ba kamar yadda yake ba, duk da miskili ne amma ynxu abin yafi worst".
Rausaya kai Momma tai tace "sai addu'a kawai zamu cigaba da yi masa".
Sai da ya tsaya ya siya wa Saudat tsire don yasan tana son sa sosai sannan suka karasa gida.
Cikin nutsuwar yake tafiya hannun sa rike da jakar sa sai ledar tsiren ta, da sallama a bakin sa ya shigo tana kwance akan kujera tana kallon Sunna TV, da sauri ta mike ta taho a guje ta fada jikin sa.
Dan murmushi ya saki yana tapping bayan ta yace "sannu da zaman gida".
Sakin sa tai tana turo baki tace "uhm sannu koh, ai kai xanwa sannu Elhajj kai ka gaji sosai muje kayi wanka".
Bai ce komai ba yayi gaba tabi bayan sa, Sama suka hau inda dakin sa yake, fita tai ta barshi don tasan bai cika son takura ba a irin wannan lokacin daya dawo a gajiye.
Wanka yai ya zira jallabiya ash colour, turare ya fesa ya fito palourn saman Wanda ya kasance nasa, a nan ya sami Saudat ta tasa tsiren a gaba tana ci.
Murmushi ya mata kawai ya sauna a kan kujera, watermelon juice din da take masa kullum ya dauka ya fara sha yana kallo, sai da ya gama shayewa tas sannan ya kalli Saudat da zuwa lokacin itama ta gama cin tsiren nata.
Mike wa yai yace "muje mu kwanta",
Dan mika tai tace "muje Elhaji na".
Tare suka kwanta ba tare daya neme taba don yasan koya neme tama sai dai ta sa masa kukan shagwaba, tun yana kokarin neman ta sosai har ya hakura sai in ita ta nema da kanta tunda bata cika son yana neman ta ba....
*********
Yau Monday zamu koma school, tunda na tashi nake kunkuni da bata rai bana son makarantar boko kamar me, bama yadda ake kirana da kazama, kuma ina gane karatun dai-dai gwargwado kawai dai bana son zuwa ne don ana takura min da tsokana.
Mama tana lura dani ta min banxa, sai kunkuni nake shiryawa nai cikin uniform dina Riga da wando sai hijab mai girma har ya kusa gwiwa ta, nayi kyau sosai kuma anyi sa'a yau nayi wanka ga kayana a wanke.
Jakata na rataya a baya na kalli Mama nace "nidai gaskia Mama wannan abun ya ishe ni ynxu haka zamu tafi ba'a gama abinci ba gaskia su Umma suna gasa mu wallahi, koko ne fa zasu dama kawai amma sun tsaya nauyin jiki haba don Allah kamar ba Mata ba".
Make mata baki Mama tai tace "ke ban hana ki wai yin rashin kunya ba don gidan ku, na rasa ina kike koyar wadannan maganganun haba, kullum baki da aiki sai yiwa manya rashin kunya".
Buga kafata nai a kasa nace "Mama lokaci fa ya tafi haka zamu tafi ban sha komai ba haba haba ayi adalci a lamarin nan".
Hajjo ce ta turo kofar palourn tace "ki fito zamu wuce ko zaki tafi da kanki".
Hararar ta nai nace "toh sarauniyar iyayi gani nan zuwa, an gama kunun ne?"
Tsaki Hajjo tai tace "aikin banxa mutum sai shegen ci kamar gara, to ba'a gama ba sai ki zo mu wuce ai koh".
A harzuke na taho kusa ita nace "ni kike fadawa maganar banxa, sa'ar kice ni?".
Wani kallo ta min tana Jan tsaki tace "aikin banxa kawai, ai baki kai matsayin da zan tsaya ina fada Miki magana ba wallahi, banxa kazama nafi karfin ki".
Kut** bansan lokacin danai jifa da jakata ba na rarumo wuyanta, cikin duka karfin da Allah ya bani na hankada ta wajen kofar ta fadi ban bata damar mikewa ba na mara mata baya na hau ruwan cikin ta ina danna Mata naushi na baki.
Da sauri Mama ta fito daga dakin kokarin daga ni Mama take amma sai kara sukuwa nake akan cikin hajjo ina bata naushi, ita kuwa ta kasa ko cizo na don duk na hana ta damar da zata cije ni ko ta dake ni.
Ihun yaran gidan ya fito da Baba daga dakin sa da sauri, jan burki yai yana kallon yadda Dije take dukan hajjo duk ta hada mata jini da majina,.
Zuwa yai ya sa kafa ya hambare ni nayi baya na bugi da bango, wani ihu nasa ina mikewa tsaye da sauri ina sosa hannu na inda na buge.
Kallona Baba yai yace "wata iriyar muguwa ce keh, zaki hau cikin ta ki dinga duka".
Sosa hannu na nake na kalli Hajjon dake tsungunne Umma na zuba mata ruwa tana wanke bakin ta daya fashe.
Turo baki gaba nai nace "rashin kunya ta min fa".
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Comments Nd share plz
Mrs A.M
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Free page 3
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.
Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.
09066728387
*SANARWA SANARWA*💃💃💃💃
*ME TAKEN NA AMARYA HUTAA$$*
*MUNA FARIN CIKIN SANAR DAKU CEWA MUNA BADA HAYAR KAYAN AMARYA(WEDDING GOWN), KAYAN BRIDAL SHOWER, KAYAN BIRTHDAY PARTY, KAYAN FITAR SUNA, SANNAN MUNA BADA HEAD AND SHOULDER, MUNA DA POSS, MUNA ALKYABBAR KAI AMARYA KO TARON WALIMAR SAUKA, MUNA DA KAYAN FULANI FARARE NA YARA DANA MANYA MUNA DA NA AMARYA BLUE BLACK, SANNAN MUNA GYARAN JIKIN AMARYA DA UWARGIDA CIKIN KWANA UKU CAKAL ZAKIGA KIN KOMA TAURARUWA MAI WALWALI. MUNAYIN TURARUKAN WUTA DA HUMRA DA KOLACCAR, KOWANNE KALA KIKE BUKATA AKWAI CIKIN FARASHI MAI SAUKI.*
*LOCATION KANO*
08062073990
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
Hajjo data gama wanke bakinta ta dago idon ta fal kwalla tace "Baba wallahi karya take min, daga naje kiran ta tazo mu tafi kawai ta fara fada min maganganu".
Hararar ta nai nace "wai ke mai yasa baxa ki daina karya ba, ko da yake kin sha a nono ba shakka".
Wannan Karan Mama ce ta bige Mata baki da karfi, cikin fushi tace "don ubanki ban hana ki wannan rashin kunyar ba wai, taya zaki dinga zagin babba wallahi ki shiga hankalin ki Dije bana son iskanci".
Da sauri Baba yace "A'a a'a Maman Hajara ba sai kin zage ni a fakaice ba, fito fili ki zagan".
Baki bude Mama tace "kamar ya na zage Ka kuma Malam, Allah ya sauwaka na zage Ka kamar wata mahaukaciya".
Yatsina fuska Baba yai ya kalli Dije yace "don uwarki ban hana ki rashin kunya ba, shegiar yarinya kawai".
Turo karamin bakina nai gaba nace "toh Baba kai ma dai ynxu Ka rama zagin da Mama ta auto min, duk kuyi hakuri na makara".
Fita daga gidan nazo yi Umma ta janyo ni baya cikin bala'i tace "kin isa ma ki fita daga gidan nan yau, bayan kin fasa wa y'ata baki ai baki isa ba yarinya".
Kokarin kai min duka take ina kauce sai zillo nake ina kallon Mama da ta koma daki abinta bayan ta ajiye min school bag dita a kofar daki.
Ihu nake ina zillo sai jawo wa Umma Riga nake ina kanannade ta, Inna fure fake murmushi tai saurin mikawa Umma wata karamar ice tace "ungo maza bige ta da shi kafin Malam ya fito, kinsan in ya fito baxai yadda ki buge taba".
Karba tai da sauri ta shiga dukana da ita sai ihu nake ina zillo amma taki sakina, sai data fasa min gefen wuyana sannan ta kyale ni.
Baba da ya shiga ban daki ragewa ya fito a guje yana fadin "lafia meya faru".
Kuka kawai nake ina sosa wuyana da ke jini kadan kadan, ko kallon Baba ban yiba don haushi yake bani ma, ai yana ji ina ihu amma bai zo ya kwace ni ba, dama in har Mama ce nasan baxa ta yi magana ba.
Daka min tsawa Baba yai yace "ba magana nake miki ba, kin tsaya kina kuka wai ke meye matsalar ki ne".
Kallon Umma nai dake ta huci sai kumbura take, hararar ta nai yadda baxa ta gani ba sannan nace Umma ce tasa itace ta dinga dukana gashi ynxu ta karya min wuya ko motsi yaki yi.
A hasale Umma tace "a gidan Uban wa na karya miki wuyar shegia kawai".
Baba dake tsaye yace "ni fa ban gane mai kuke nufi ba, yau sai wani zagina kuke yi".
Kunkuni nai ina mikewa nace "wallahi ba shegia bace ni ga ubana a tsaye nan".
Inna fure dake bayana tace "kana ji koh tana cigaba da fitsarar tata ba".
Jakar makarantar ta na dauka kawai na fita ina sa hijab don ba wanda nake son Kara wa magana kuma.
Sai da suka gama tijarar su sannan Baba ya fita zuwa companyn da yake aiki a matsayin Office assistant, companyn da ya kusan shekara 12 yana aiki wato *ELHAJJ TEXTILE INDUSTRY*
A makaranta ma ban shiga harkar kowa ba kamar yadda na saba, karatu na nai ana tashi nayi gida don bana ciki da magana yau neman abinda zan yiwa Umma na huce nake, tunda nake ba'a taba duka na da icce ba baxa ta daki banza ba.
*WACECE DIJE*
Auwal shine sunan Baba, haifaffan garin kano ne anan iyayen sa suke, su uku ne a gurin su Baba shine Babba sai Maryam da auta Musa, sun taso Kan su a hade kuma Alhamdulillah sun sami ilimi dai-dai gwargwado na Addini dana zamani.
Allah yayi ma iyayen su rasuwa duka, Khadija mahaifiyar su ita ta fara rasuwa sannan baban su shima Allah ya masa rasuwa shekaru 10 baya knn lokacin an haifi Dije.
Mama ce matar sa ta farko, kuma Allah ya albarkace su da samun Yaya Hajara, ganin Yaya Hajara tayi shekara 6 Mama bata sake ko batan wata ba yasa Baba karo aure ya auri Umma.
Zuwan Umma bai sa Baba ya juya wa Mama baya ba don da soyayya mai tsafta a tsakanin su, kusan tare Mama da Umma suka samu ciki farin ciki a gun Baba ba'a magana, an riga haifar Dije da sati daya aka haifi Hajjo, daga nan haihuwa ta tsaya wa Mama sai da Umma ta haifi Yara hudu duka maza(Yusuf, Usman, Sani).
Daga baya Baba ya Kara auro Inna fure bazawa ce ita, don haihuwar ta biyu a gidan data baro, zuwan ta yasa suka hadewa Mama kai sai dai kasancewar ta mace mai gudun bacin rai bata kulasu sam, ya'yan Inna fure Uku biyu Maza mace daya kuma itace autar gidan (Adamu, Ahmad,Halima).
Kamar dai yadda kuka sani Dije bata son wanka ko kadan, da akwai ta da ibada sosai amma fa ita ta tsani wanka da wankin Kai, shiyasa kullum gata nan dai kawai.
Ga shi bata daukar raini, bata jin magana ko kadan lamarin nata sai addu'a kamar yadda Mama take yawan fada.
*****Cigaba
Cikin kwana biyu na rage magana sosai a gidan, wannan shirun nawa ya basu mamaki tunda kowa yasan nidai ba zan yi shiru haka kurin ba ko rashin lafia nake ana Jin magana ta.
Ina kwance a Palourn mu idona a tsakar gida ina jiran naga yaushe Umma zata shiga bandaki na aiwatar da plan dina, don har ynxu ban yafe mata ba kawai dai nayi shiru ne.
Har na cire rai naga ta kai ruwa bandaki ta fita da alama soso zata dauko, a guje na mike na salallaba yadda ba wanda zai ganni na shiga toilet din, jikina har rawa yake na ciro ledata wadda na daure kararan dana siya da kyau a ciki, murmushi nai na bude ledar na juye gaba dayan sa a ciki.
Da sauri na fita tun kafin ta kamani, babbar dustbin dinmu fake hanyar fita naje na yar da ledar na koma daki kamar ban yi komai ba.
Cikin tuhuma Mama tace "mai kika je kika yi Dije".
Kallon ta nai ina narai narai da ido nace "ynxu Mama ba dama na fita sai kin tuhume ni kuma, dubawa nai fa koh Yusuf yana nan, zan aike sa ne".
Girgiza kai Mama tai tace "Allah yasa".
Muna zaune muka jiyo ihun Umma sai ihu take tana fadin "na shiga uku wayyooo Allah kaikayi".
Da sauri muka mike nida Mama muka fito tsakar gidan, tana sanye da zani tayi daurin kirji sai sosa jikin ta take.
Mama ce ta nufi gunta da sauri tace "lafia mene ne?"
Kuka take kashirban tana fadin "kaikayi ku taimaka min don Allah, na shiga uku".
Tuni yaran gidan sun cika tsakar gidan suna ta kallon yadda take ihu.
Ina daga gefe ina murmushi raina fess, nasan ko a haka aka tsaya na rama.
Da kyar Mama ta lallaba ta suka shiga toilet din, wani ruwan taja Mata ta mata tace tayi wanka sosai bayan ta zubar da ruwan da ke toilet din.
Kallona tai ta gyada kai kawai ta shige daki, da sauri nabi bayan ta ina fadin "Mama meya sami Umman wai naga sai kuka take yi tana soshe soshe".
Harara ta Mama tai tace "tun da bakya ji bari Malam ya dawo aure zamu yi miki".
Ihu na shiga yi ina birgima akan carpet dinmu amma Mama tayi biris dani, daga karshe ma kyale ni tai ta shige daki abinta.
********
Kallon Salim yake ran sa in yayi dubu ya baci ko daga yanayin fuskar sa zaka fahimci hakan, dukan table dinsa yai ran sa a bace yace "wannan shine karo na uku knn ana min irin wannan satar, sai na fitar da design Zan sa a min kawai wani company ya buga irin design din da ni na zana da kaina".
Cikin lallashi Salim yace "calm down Elhajj, zamu bi komai a sannu har mu gano waye wannan maci amanar".
Wani kallo yai ma Salim yace "so kake fa kace min na nusu Salim, kar ka manta fa na riga na karbi miliyoyin kudin mutane akan wannan harkar, ynxu mai kake so nace musu knn ehe? Ka san irin asarar da company dinnan zai yi kuwa?".
Cikin rashin mafita Salim ya dora hannun sa a goshin sa yace "ban san me zamu yi ba ynxu Elhajj amma abin yayi yawa, ko kiran su za kai Ka basu kudin su?".
Wata gajeriyar dariya yai wadda kana gani kasan ta takaici ce yace "in ce musu design din da na nuna musu an fitar wani companyn sun yi sa never, nasan yadda zanyi handling situation din".
Kallon sa kawai Salim yake yace"mai zaka yi Elhajj?".
Gajeran murmushi yai yace "gobe zan tura sabon sample din da za'a musu, nasan kuma Insha Allah sai yafi wanda aka fitar kyau".
Gyada kai Salim yai yace "Allah yasa".
Bai kuma magana ba sai maida hankalin sa yai ya dukufa gurin tsara sabon design din, baxai ma nuna wa kowa ba har sai ya tura shi companyn sa dake China tukun.
Bashi ya gama ba sai karfe 10 na dare, ajiyar zuciya ya sauke yana shafa fuskar sa, mike wa yai bayan ya kashe komai na office din ya fita.
Ko da ya isa gida a Palourn kasa ya sami Saudat tana ya zagaye palourn, tana ganin sa ta tafi kansa da sauri ta fada kirjin sa.
Murmushi yai yana rungumo ta jikin sa yace "sorry dear".
Turo baki tai tace "ba wani sorry da zaka cemin Elhajj, kasan yadda hankali na ya tashi kuwa gashi ina ta kiran wayar ka kaki picking call din daga baya ma in na kira sai dai naji switch off".
Murmushi yai a hankali yace "aiki ne ya min yawa shiyasa, amma gashi na dawo ba uhm"
Kallon kauna tai masa tace "muje ciki kayi wanka toh, nasan ka gaji kafin Ka fito bara na hawo ma da juice dinka".
Peck yai mata a goshi ya haye saman, wanka yai ya fito daure da towel a kugunsa, a zaune ya ganta akan couch din dake dakin tana danna wayar ta, bai Mata magana ba sai gaban Mirrow da yaje yana kyalkyale jikinsa kamar mace, shafa wannan goga wancan...
Ido kawai Saudat ta zuba masa tana kallon sa cike da alfahari, ita kanta kasan tayi dacen samun miji kamar Elhajj, kyakkyawana ne buga wa a jarida, shidai gashi ba baki ba kuma na fari ba skin dinsa ko daga kallo zaka san zatai laushi sosai, kakkarfan namiji ne mai tsayi da jiki dai dai mai dauke da faffadan kirji, yana da tarin suma mai laushi irin ta asalin Fulani, Allah ya albarkace sa da gashin gira dana ido Zara Zara ga dogon hancin sa tubarkalla daya dace da fuskar sa, yana da siraran lips pink colour, ba abinda zai fi daukar hankalin Ka a fuskar sa sai Lulu eyes dinsa masu lumshe wa kamar wanda ke Jin bacci, ajiyar zuciya ta sauke tana kallon sa yadda yake gyara zaman rigar baccin sa.
Mikewa saudat ta tace "ko na shigo ma da juice din?".
Daga Mata kai yai kawai yana danna system din gabansa, yana zaune ta dawo bai bar abinda yake ba sai juice din daya ke Karba in ta miko masa, in ya shanye na bata cup din ta Kara zubo masa wani.
Sai da ya gama abinda zaiyi sannan ya kalle ta, yau duk da ransa a bace yake amma yana bukatar mace a wannan lokacin, in bai manta ba kusan 1 months knn bai kusanci Saudat ba.
Hannun ta ya riko yace "ina da bukatar hakkina".
Murmushi tai masa kawai tana narai narai da ido tace "tsoro nake ji kar muje ciki ya shiga, kaga haka nake shan wahala fa in na dau ciki kuma nazo na haihu amma sai dan ko y'ar su koma, sai hudu fa knn".
Matsa hannun ta yai cikin son fahimtar da ita yace "a kullum ina fada Miki duk abinda ya sami bawa rubutacce ne daga Allah, dama can Allah yayi su din ba zaunannu bane kiyi addu'a Allah ya bamu wasu rayyayun masu albark, Allah shi kadai ya barwa kansa, ki kasance mai yadda da Kaddara kinji Saudatu na".
Fadawa kirjin tai tana dariya, murmushi yai shima yana rungumo ta jikin sa cike da kauna......
********
"Toh Allah ya kyauta" Mama ta fada tana janye kafafun ta daga kan tabarmar ganin Inna fure tazo fuu kamar zata taka ta.
Cikin jimami Baba yace "abin da mamaki fa ina fada muku, MD ya gama tsara zanen fa kawai wai yau sai gani yai a news wani company ya buga style din sak da irin Wanda MD yai, Hmm! kuma an rasa wani munafikin ne yake fitar da zanen sau uku knn fah, kuma Karin kayan haushin sai anga zai samu makudan kudade ake masa haka abin tausayi wallahi".
Umma kam dake cin tuwon ta cike da takaicin kaikayin da jikinta yake tace "toh Kai Malam meye naka na damuwa, ruwan sa ai tunda asarar shi kadai ta shafa banda ku".
Tsaki yai yace "shiyasa ban cika baki labari ba sam bakya da gane wa, ai ko asarar muce muma tunda companyn da muke aiki ne sannan da ace wannan harkar tayi wu MD zai mana ihisani mai kyau kamar yadda ya saba, fatan mudai Allah ya taimaka in ya sake wani style din kasuwa ta karbe sa sosai".
"Ameen" Mama ta fada tana mikewa ta nufi daki, don bacci take ji kuma tunda ba girkin ta bane bata ga amfanin cigaba da zaman ba sauro na cizon ta.
Ganin wucewar Mama na mike daga kofar dakin mu na nufi Kan tabarmar Baba, cikin nutsuwa nace "Baba Ka kaini wurin Ogan naka na gaishe sa kaji".
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Comments Nd share plz
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Free page 4
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.
Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.
09066728387
*SANARWA SANARWA*💃💃💃💃
*ME TAKEN NA AMARYA HUTAA$$*
*MUNA FARIN CIKIN SANAR DAKU CEWA MUNA BADA HAYAR KAYAN AMARYA(WEDDING GOWN), KAYAN BRIDAL SHOWER, KAYAN BIRTHDAY PARTY, KAYAN FITAR SUNA, SANNAN MUNA BADA HEAD AND SHOULDER, MUNA DA POSS, MUNA ALKYABBAR KAI AMARYA KO TARON WALIMAR SAUKA, MUNA DA KAYAN FULANI FARARE NA YARA DANA MANYA MUNA DA NA AMARYA BLUE BLACK, SANNAN MUNA GYARAN JIKIN AMARYA DA UWARGIDA CIKIN KWANA UKU CAKAL ZAKIGA KIN KOMA TAURARUWA MAI WALWALI. MUNAYIN TURARUKAN WUTA DA HUMRA DA KOLACCAR, KOWANNE KALA KIKE BUKATA AKWAI CIKIN FARASHI MAI SAUKI.*
*LOCATION KANO*
08062073990
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
Cikin nutsuwa nace "Baba Ka kaini wurin Ogan naka na gaishe sa kaji.."
Wani kallo Baba ya min yace "matsalata dake baki da saiti Dije, ynxu kawai sai na dauke ki na kaiki gurin Ogana, mutumin da ni kaina ban cika ganin sa ba sai in ta kama, lallai ma".
Turo baki nai cike da Shagwaba nace "Baba ai ba maula zan je masa ba, aiki zan ce ya taimaka ya dauke ni, kaga dai yadda nake ina fara Sana'a nake cinye jarin to tubarkalla mutum ne Allah yayi sa da shegen kwadayi sai addu'a, shiyasa nake son na samu aiki ni ko 5k ne a wata ina so wallahi xan yi kaga sai na dinga siyawa Mama omo da sabulu in baka bata kudin ba".
Kallon na kawai Baba yake, gyada kai yai yace "toh wani aiki zaki yi keda ko secondary baki gama ba".
Washe hakorana nai nace "mai sauki ai ba wani abu Zan yi ba, kawai shara ce da goge gogen office kasan zan iya sbd badai tsafta ba ni dinnan".
Tafa hannu Umma tai tana dariyar tace "Allahu Akhbar su tsafta manya, au tsafta ce dake tabdjan ai ina da yakinin cewa wallahi ko aikin jiran kare baxa a iya baki ba balle wai goge goge".
Rai na a bace na kalli Baba nace "Baba kana jin Umma koh, ni kuma ba da ita nake magana taba fah".
Cikin rashin damuwa yace "ai ba karya ta fada ma gaskia ne ta fada, wani mahaukacin ne zai baki aiki kina wannan kazantar, tsakanin ki da Allah yaushe rabon ki da wanka?".
Sosa kai na nayi nace "kwana uku knn Baba"
Tsaki yai cike da takaici yace "kuji fa don Allah, kina mace amma baki son wanka shiyasa gaki nan ko saurayi babu kina kallo yar uwarki zatai aure ta barki sai na gaji zan bada sadakar ki a masallaci".
Turo baki nai nace "ai taimakon Ka nake yi, bana asarar ruwa sosai kuma ai ina wanke bakina kullum, wankan ne kawai bana yi".
Takaici Kamar ya kashe Baba yace "tashi ki bani waje duk kin cika gurin nan da tsami, wai ke na tambaye ki ma kina aske gashin hammatar ki?".
Xaro manyan idona nai nace "lalalala Baba ba ruwana wallahi".
Girgiza kai yai yace "Allah ya nuna min ranar da zanga kina tsafta Dije".
Kasa kasa Umma tace "ba Ameen ba", na bude baki zan yi magana Mama ta kwala min Kira dole na tashi na shiga dakin, a cikin daki na ganta ta kwanta akan gadon mu.
Zama nai a gefen gadon nace "gani Mama"
Fuskar ta a hade tace "gobe da safe kina tashi ki dora ruwan zafi da kaina zan Miki wanka mara mutunci".
Ware ido nai nace "Mama kamar ya kimin wanka?".
Fuska a hade tace "abinda na fada knn kuma nasan kinji, tunda ke kazantar taki kullum gaba take kina can kin bude baki kina fada musu rabon ki da wanka kwana uku knn toh gobe har kitso zan miki".
Ganin da gaske Mama take nace "kiyi hakuri don Allah Mama, zan yi da kaina ba sai kin min ba, kuma ynxu fa na girma kawai sai ki min wanka don Allah ki duba lamarin nan fa".
Juyawa min baya tai cikin ko in Kula tace "kin dai ji ni da kyau, naga alama ke yarinya ce shiyasa baki son wanka so kike a miki toh kuwa zan dinga Miki da kaina".
Kamar Zan kuka nace "Mama ya kike son ki min wanka wai, za fa ki kalle min jiki na su kayan arziki na duka".
Mikewa Mama tai ta make min baki, kama bakin nai ina kallon ta kamar zanyi kuka.
Tsaki tai tace "don ubanki wai ban haka ki cewa kayan arziki ba ke wai meye yake damun ki".
Turo baki nai nace "toh Mama kin ce kar nace Nono toh me Zan dinga kiransu".
Dafe kai tai tace "Innanillaihi wa innanillaihir raji'un, Allah ya shirye ki" kawai ta juya ta kwanta.
Tashi nai nayi shinfida ta a kasa na kwanta ina ta turo baki, ban dade da kwanciya ba bacci ya dauke ni.
Washe gari kamar yadda Mama ta sani, ina tashi bayan nayi sallah na dora ruwan zafi, ina yi ina turo baki gaba.
Sai da ya tafasa sannan na fawa Mama, kallona tai tace "fara wanke ban dakin tukunna gani nan zuwa".
Fita nai kamar zanyi kuka, sai da na wanke shi tass sannan na Kara dawowa na fada wa Mama, zani ta bani na dora muka fita.
Tsayawa tai a kaina a bandakin ina wanka ina kuka, duk abu na bana bari a kallar min jiki, shiyasa ma kusan kullum zaka ganni da hijab.
Tsaki Mama tai tace "zaki dai na min kukan nan ko kuwa, badai kince ke baki jin magana ba zan koya miki hankali kuwa, kullum tsayawa xan dinga yi a kanki kina wankan kuma in naga baki fita ba na karba na dirje ki sosai".
Nidai banyi magana ba sai kuka da nake ina wanka, sai da ta tabbatar na wanke ko ina yadda ya kamata ta sa ni nayi shaving sannan ta wanke min kaina sosai.
Alwala nai muka fito tare hannuna rike da kwandon kayan wankan mu, a tsakar gidan muka tarar dasu Inna Fure da Umma suna zaune da alama zaman gulmar jiran mu suke.
Suna ganin fitowar mu Inna fure tace "oh Allah Maman Hajjo wai mutum da girman sa amma sbd kazanta sai an masa wanka wannan abin kunya da Mai yayi kama, ai ynxu koh Humaira bana Mata wanka sbd ta girma".
Shewa Umma tai tace "ke kuwa ai kinsan mutum kala Kala ne wani tsagaron kazantar sa ma ai bazai bari yai wanka ba, ni ba wannan ne damuwa taba Kar fa aje sbd wannan hali a tsofe mana a gida ba miji".
Bude baki nai Zan magana Mama ta fisgo ni muka shige daki, muna shiga nakara fashewa da kukan takaici nasan Hajjo sai ta fada a makarantar mu cewa Mama ta min wanka bayan kuma ba wankan tai min ba kawai tsayawa tai a kaina.
Mama bata bani damar wani abu ba kawai pant da bra nasa na daura zani a kirji tace na zauna ta fara min kitso, duk da tsantsin kai na haka Mama ta lallaba ta min kitso madaidai ta masu kyau matuka.
Shafa kan na fara yi kuma ina murmushi ni kaina dadi nake ji don wata iska ce Mai dadi take ratsani.
Sunkuyawa nai na Mata kiss nace "I love u Mama".
Girgiza kai tai tana murmushi tace "ki dai Kula ki fara tsafta don rashin tsaftar nan taki in kika fara al'ada ban san ya zanyi ba, Allah ma ya taimake ni baki fara da wuri ba da naji kazanta kala Kala".
Turo baki nai ina rufe fuska nace "haba Mama ta, kina sani Jin kunya fa kuma ai nace ki kaini asibiti a duba ni Hajjo fa ta dadd da farawa nice dai har ynxu shiru kake ji".
Dangware min kai tai tace "ko kunya kike cewa kin matsu ki fara al'ada, zaki wuce ki tafi ki shirya ko kuwa sai sun tafi sun bar ki tun da ba son zuwa school din kike ba dama ai".
Daki na wuce nasa uniform dina dana wanke jiya, turaren mama na dan fesa sai na tsaya ina kallon kai na a mirror nayi kyau sosai, murmushi nai na fito ina tafiya a hankali jina nake kamar sarauniya sbd nayi wanka nayi kitso.
Ina fitowa nasha koko kadan don kar na bata kayana, sallama nai wa Mama muka fita tare da yaran zuwa makaranta...
********
Aiki yake sosai a computer dinsa Kan sa a kasa, yunwa yake ji sosai don sam bai ci abinci ba tun jiya da daddare, shafa cikin sa yai yana dan lumshe idonsa gashi duk a gajiye yake.
Bude kofar office din akai aka shigo dauke da sallama, dago kansa yai ganin waye zai shigo masa office haka bayan yace baya son ganin kowa yau yana da aiki sosai.
Farin Dattijo ne mai cike da kamala da dattako, kallon farko in ka masa zaka san cewa wannan mutumin bafulatani ne na usuli.
Dan hade rai yai yana kau da kai daga kallon dattijon, Murmushi Malam yai yana girgiza kansa a hankali.
Masauki yai ma kansa akan kujerar dake fuskantar ta Elhajj, fuskar sa dauke da murmushi ya dubi jikan nasa yace "fatan kana lafia dai Mamman?".
Ba yabo ba fallasa yace "lafia qalau, barka da rana".
Murmushi Malam yai yace "barka kadai, komai lafia dai koh?".
Kara hade rai yai yace "Alhamdulillah, da ka kira ni sai nazo ai basai kazo ba har nan Kai".
Fuska dauke da murmushi yace "ai nasan halin Ka baxa Ka taba zuwa din ba, so nawa ina cewa kazo amma kake kin zuwa, baxan gaji da fada ma ba ka tashi tsaye kana addu'a zagaye kake da makiya ta ko ina Mamman".
Sai lokacin ya kalli Malam, zuba masa lulu eyes dinsa yai yana nazarin maganar sa kafin yace "wai Malam waye yace ma ina tare da makiya ne ni kam".
Dauke kan sa Malam yai daga duban Elhajj, mike wa yai a hankali ya zagayo ta bayan Elhajj, hannun sa yasa ya rike kafadun sa sosai.
Murmushi yai yace "ba wanda ya fada min alamomi ne suka bayyana kansu, Ka sa ido akan dukkan motsin mutanen dake zagaye da kai, wani soyayya zai dinga nuna ma amma fa Ka sani ba masoyin ka bane haka wani kiyayya xai na nuna ma a badini amma baya nufin Ka da sharri a zuciyar sa".
Ajiyar zuciya ya sauke yace "ka daure Ka daina wasa da azkar din safe da maraice jikana, Insha Allah zaka fi karfin ko waye, a kullum ina gode wa Allah da baka kasance mai Wasa da sallah ba amma Ka dage kana sakaci a fannin addu'a Maman".
Shiru yai tabbas yasan yana da sakaci a fannin addu'a, bai san mai yasa ba lokuta da dama ko ya zauna zai yi addu'oin safe da maraice kawai sai tunanin sa ya sauya ya fara tunanin wani abu da haka har ya manta.
Maganar Malam ne ya dawo dashi hayyacin sa, cike da tausayawa Malam yace "nasan ni kaina ba a son ran Ka kake kin zuwa waje na ba, amma ka daure kaji ba sai Ka zo dinba Ka dinga addu'a don Allah, duk abinda zaka ci kayi addu'a ko daga hannun waye kuwa".
Ajiyar zuciya ya sauke a hankali yace "insha Allah Malam, ngd".
Murmushi Malam yai ya mika masa jarkar daya shigo da ita, kallon jarkar yai yace "meye wannan kuma".
Girgiza kai Malam yai yace "Qur'ani ne ka daure Ka shanye kaji, Ka ajiye a inda ba wanda zai gani".
Hade rai kawai yai yana turo baki gaba, mikewa Malam yai yana dariya yace "Allah ya ji Kan mahaifiyar Ka ya haskaka kabarin ta".
Lumshe idonsa yai a hankali yace "Ameen". Bai bude idon ba har Malam ya tafi tunanin rayuwar sa ta baya kawai ya tafi...
*Wanene Elhajj*
Muhammad shine asalin sunan sa, da daya tilo a gurin mahaifin sa Alh Hassan, mahaifin sa attajirin dan kasuwa ne da yake harkar gold da fata, yana da arziki sosai tun yana matashi.
Auren soyayya sukai shida Hajia Amina wacce ta kasance marainiya bata da uwa sai mahaifinta da ya kasance Malami, ta tashi a hannun kishiyar mamanta wacce suke Kira da Hajja.
Hajja mutuniyar kirki ce sosai bata taba banbanta Amina da diyar ta Sa'adatu ba komai tare take musu, har akai auren Amina da Alh Hassan.
Shekarar su biyu da aure ta haifi Muhammad, tun da aka haife sa bata kara haihuwa ba har yakai shekara takwas, a lokacin ne kuma wata tafiya da tai zuwa bikin kawarta zariya tayi hatsari motar ta kone, da kyar aka fito da ita don ta kone sosai, wannan ahalin sunji mutuwar Amina ba karami ba kasancewar ta mace mai mutunci da sanin ya kamata.
Tausayin halin da Muhammad zai shiga ne yasa Malam bawa Alh Hassan Sa'adatu ya aura, in da ita kuma da farko taki amincewa sai da kyar Malam da Hajja suka rarrashe ta ta amince tunda dama ta dade a gida ba Miji.
Sa'adatu wacce Elhajj ke Kira Momma ta rike sa da amana, ta mai dashi matsayin aminin ta ko mai xatai sai tayi shawara dashi tun yana yaro, shiyasa shima ya tashi da kaunar ta a ransa wanda hakan ba karamin dadi yake wa Papa ba.
Elhajj ya samo sunan ne daga gurin Ummin sa(Amina), tun yana karami take kiran sa da haka don ya kasance mutum mai sha'awar kasuwanci sosai, kullum in yana wasa to fa zaka ji shi ne yana magana akan harkar kasuwanci.
Salim dan kanin Papa ne Usaini, tare suka girma cike da shakuwa da yadda da juna, tare sukai makaranta a China inda dukan su suka karanci business Administration.
Tunn a China Elhajj yake kasuwancin textile da kudin da papa yake turo masa na kashewa, maimakon ya dinga kashewa sai yake juya su, kuma Allah yasa albarka a harkar nan da nan arzikin da ya fara yake habaka.
Yana dawowa Nigeria ya bude companyn sa, a lokacin ne kuma sukai aure da Saudat budurwar sa.
A ynxu shekarar su takwas da aure, a shekarun nan sau hudu saudat na haihuwa amma suna zuwa basa kwana bakwai suke rasuwa.
Shekarar Elhajj 38 a ynxu haka Saudat na da 30.
Wannan Kenan......
Mikewa yai a hankali ya nufi toilet don yin alwala jin ana kiran sallah, bai dade ba ya fito daga bandakin yana Mai da links din rigar sa.
Dago kai yai ya kalli table da mamaki ya bude baki sai kuma ya kalli kofa ganin.....
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Comments Nd share plz
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Free page 5
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.
Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.
09066728387
*SANARWA SANARWA*💃💃💃💃
*ME TAKEN NA AMARYA HUTAA$$*
*MUNA FARIN CIKIN SANAR DAKU CEWA MUNA BADA HAYAR KAYAN AMARYA(WEDDING GOWN), KAYAN BRIDAL SHOWER, KAYAN BIRTHDAY PARTY, KAYAN FITAR SUNA, SANNAN MUNA BADA HEAD AND SHOULDER, MUNA DA POSS, MUNA ALKYABBAR KAI AMARYA KO TARON WALIMAR SAUKA, MUNA DA KAYAN FULANI FARARE NA YARA DANA MANYA MUNA DA NA AMARYA BLUE BLACK, SANNAN MUNA GYARAN JIKIN AMARYA DA UWARGIDA CIKIN KWANA UKU CAKAL ZAKIGA KIN KOMA TAURARUWA MAI WALWALI. MUNAYIN TURARUKAN WUTA DA HUMRA DA KOLACCAR, KOWANNE KALA KIKE BUKATA AKWAI CIKIN FARASHI MAI SAUKI.*
*LOCATION KANO*
08062073990
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
Dago kai yai ya kallo table din da mamaki ya bude baki sai kuma ya kalli kofa ganin bai ga jarkar rubutun da Malam ya ajiye masa ba, shi dai yasan bai dauke ba kuma yana toilet bai ji alamun an bude kofa ba balle yace an shigo ma.
Da tsananin Mamaki yake dudduba office din amma bai gani ba, wannan shine karo na hudu kenan da Malam yake kawo masa rubutu yasha amma kafin yasha sai ya ne me shi ya rasa.
Lumshe ido kawai yai ya fita daga office din zuwa masallaci....
Bayan sun fito har zai wuce yaga wani kamar Baba Auwalu kamar yadda suke kiran sa bai man ce shi ba tsohon ma'aikacin sa ne da a old site yake daga baya da aka bude new site yasa sunan shi a jerin wadan da zasu dawo New site din.
Kara sa wa gun sa yai ganin yana ciki cikin mikewa da alama zame wa yayi a gun, taimaka masa yai ya mike cike da kulawa yace "Baba Auwalu kana lafia dai".
Washe baki Baba yai yace "Alhamdulillah MD, dan zame wa nai, ina wuni".
Gajeran murmushi yai yana shafa sajen sa yace "Allah ya kiyaye gaba, ai ni ya kamata na gaishe Ka Baba Auwalu".
Dariya Baba yai yace "A'a MD ai gaba kake dani a fannin aiki da matsayi, ai kamar kasan jiya yarinya ta take cewa tana so tazo ta ganka ta gaishe Ka wai in zata samu aiki ko na goge goge ne tana so tayi ita dai a biyata albashi kawai ko 5k nace bata da hankali waye zai dauke ta aiki haka".
Fuskar sa dauke da murmushi yace "in ta shirya ko yaushe zaka iya kawo ta a cikin satin nan ina neman mai share min office dina".
Dan shiru yai sai kuma yace "ina son na samu mace dama da zata na gyara min office sosai fatan dai zata iya koh".
Da Mamaki Baba yace "wai Ka dauke ta aiki knn, zata iya zuwa ko gobe ne tana fa zuwa makaranta da safe rigimar tace kawai fah".
Cikin rashin damuwa Elhajj yace "zata iya zuwa duk lokacin data tashi daga school din wannan ba damuwa, bane in tazo zamuyi magana akan albashin ta".
Baki bude Baba yake kallon sa har ya wuce, shifa fada masa kawai yai ganin ya samu damar magana da MD yau a sauwake, lallai kuwa in haka ne baxai yi Wasa da wannan damar ba ya san tabbas za'a biyata albashi mai tsoka daga nan sai ya dinga tara kudin in auren ta ya tashi ai barkan sa.
Cikin nishadi ya koma bakin aikin sa ransa fess....
*******
Dambe muke kamar me, na danne ruwan cikin Amal class mate dinmu sai naushi nake, ihu ake a kan mu ba wanda yayi kokarin zuwa ya raba mu ba yau na fara dambe ba duk Wanda yazo da niyar raba mu kansa nake koma wa.
Daka min tsaya Uncle Mustapha yai discipline teacher, da sauri na daga Amal din ina kunkuni.
Gyada kai yai yace "ku biyo ni office ynxu nan".
Duban inda Amal take nai naga sai kuka take tana gogewa da Hijab dinta, kwafa nai nayi gaba bayan na sabi jakata.
A office dinsa muka sa me sa yana zaune ga bulala nan ya ajiye akan table.
Hadiyar yawu nai cike da tsoro nace "Uncle zan fara bayanin abinda ya faru".
Bai bani amsa ba sai kallon Amal yai yace "mai ya hada ku?".
Kuka ta Kara fashewa dashi cikin kuka tace "Uncle kawai don Hajjo ta zo tana bamu labari cewa yau Maman Dije ce ta mata wanka sbd tsabar kazantar ta shine ta kama ni ta ke duka kuma bayan bani kadai bace nake tsokanar ta muna da yawa".
Da sauri nace "Uncle karya take wallahi, ita ce nan har Kida take min wai ga Dije kazamiya ni kuwa naga baxan dauki iskancin banxa ba nace wace kazamiyar ta kalli idona tace ke Dije shine nake kilar ta fah"
Kallon mu Uncle yai yace dukan ku kuna da laifi, "ke Amal bai kamata ki dinga kiran ta da kazama ba sannan ba ruwanki ko Maman tace ke mata wanka kullum ai mahaifiyar tace koh?".
Daga kai Amal tai tana kuka don fa ta bugu ba karya.
Kallona yai yaga sai cika nake ina batsewa murmushi yai kawai yace "Khadija ban haka ki fada ba, kina mace amma baki da aiki sai fada ehe".
Turo baki nai cike da Shagwabar da nake yiwa kowa nace "Uncle tsokana ta suke yifa, ai in ba Wanda ya tsokane ni bana fada".
Murmushi yai yace "ki dinga hakuri dai kinji, ynxu ku bawa juna hakuri bana son fadan nan daga yau".
Kallon ta nai nace "kiyi hakuri fah Amal kin sanni bana daukar iskanci amma za'a kiyaye".
Dauke kan ta tai tace "kiyi hakuri kema".
Watsa hannu baya nai nace "mafi mishkila".
Murmushi Uncle Mustapha yai yace "ku tafi Maza an dade da tashi".
Fita mukai a tare sai harara ta Amal keyi ina kula da ita nai Mata banxa don bana son wani fitinar kuma ynxu na gaji yunwa nake ji.
Bayan fitar su mikewa Uncle Mustapha yai yana murmushi, shidai Allah ya zuba masa kaunar Dije a ransa tun tana ajin farko yake sonta jira yake ta shiga ajin karshe ya fada mata abinda ya dade yana jira kuma yana fatan insha Allah Dijen gala tasa ce.....
Ina isa gida abinci na fara ci ina ci ina bawa Mama labarin fadan da nai a makaranta, itadai ko kula ni batai ba sai sakar rigar sanyin da takeyi kawai.
Ina gama cin abincin na wanko hannuna na dawo daki, kayan makarantar na cire na zira Riga da skirt ban sa hula ba don bana son hula na fito Palour.
Kwanciya nai akan kujera nace "Mama ki bani tsakar na karasa Miki, naga dai rigar nan ni kike yiwa toh ki bani kawai na karasa kayata kinji".
Ganin taki min magana na tashi zaune ina turo baki, kamar zanyi kuka nace wai Mama don Allah kina ji sai na dinga magana amma ki min banxa kamar baki ji ba.
Ba tare data kalle niba tace "ah toh meye zan tsaya ina biye miki bayan maganar ba mai muhimmanci bace ba, ai da mai muhimmanci ce sai na tsaya ina saurara har na baki amsa ma".
Turo baki nai ina komawa na kwanta bana son naji ina magana amma a ki biye min kawai a share ni shiyasa nayi shiru abuna.
Ganin na daina magana kuma da alama ba bacci nai ba tace "mai kike yi ne Dije? Ko bacci kike".
Ina daga kwancen a hankali nace "na gaji ne kawai".
Murmushi Mama tai tasan fushi take shiyasa tace haka, ita dai bata sake Mata magana ba sai da akai la'asar ta tashe ta.
Yinin yau gaba daya ban zauna a tsakar gidan ba ina daki a kwance alwala ce kawai ke tayar dani.
Ina kwance bayan sallar Isha'i Baba ya shigo palourn.
Mike wa nai nace "Baba ina wuni".
Murmushi kwance a fuskar sa yana Zama a gefe na yace "lafia qalau Mamana, yau ban ganki ba kin zo mini sannu da zuwa".
Turo baki nai ina juyar da kai na gefe.
Mama dake zaune tace "fushi take wai Malam haka ai, tun dazu nima taki min magana".
Kallona Baba yai yace "mai aka yiwa Mamana ne ehh".
Tabe baki Mama tai tace "mai kuwa za'a mata Malam, shirme tazo tan fada min don na Mata banxa shine take fushi".
Murmushi Baba yai yace "toh tashi nazo miki da albishir".
Juyar da kaina nayi ina turo baki nace "tsokana ta Baba kawai kake yi".
Girgiza kai yai yace "dazu nake yiwa MD magana kince kina son aiki ko share share ne, shine yace dama yana neman wacce xata dinga gyara masa office duk lokacin da kika shirya muje tare".
Mikewa nai da sauri nace "don Allah Baba da gaske kake".
Dan hade rai yai yace "karya zan miki toh".
Ihu nasa ina rungume Mama nace "Mama na samu aikin da zan dinga samo miki kudi, kinga sai mu dinga cin kayan dadin mu koh".
Ture ni Mama tai ta kalli Baba tace "ban fahimce Kaba Malam mai kake nufi ne wai".
Gyara zama Baba yai yace "jiya take cemin ko zan nema Mata aiki a companyn da nake, toh Allah cikin ikonsa yau na samu magana da MD din companyn a saukake kuma ya dauke tama".
Da mamaki tace "ina Dijen ce zatai aiki wai a companyn da kake".
Daga kai Baba yai cikin tabbatar wa yace "insha Allah kuwa".
Hade rai sosai Mama tai tace "ban yadda ba Malam, yarinyar da take zuwa makaranta Ss 1 fa take shine za'a ce zata je tana aikin share share, baxai yi ba haba Malam Ka duba Ka gani, mai ta rasa ci ko sha?".
A Dan hasale Baba yace "toh ai ita tace tana so kuma na nema Mata, sannan da kike maganar wata makaranta ai nasan da makarantar kuma sai da na fada masa yace bakomai in ta tashi sai tana zuwa tunda tana son aikin".
Girgiza kai Mama tai tace "baxan taba yar da ba Malam, yarinyar da hankali bai wani gama shigar taba kake so ta dinga gyara wa gardi office baxai yibu wallahi".
Mikewa Baba yai a fusace yace "sai kiyi tayi kuma dama ai taimaka miki nai, in tana aikin albashin ai ya isa a dinga Tarawa har zuwa lokacin da Allah zai kawo mata miji tayi aure, kinga kin samu kudin da zaki rage wasu abubuwan, amma kiyi tunani dai wannan damar in ke baxa ki yadda ba zan fadawa Umma nasan da gudu zata bar Hajjo taje".
Kuka nasa da karfi ina girgiza Mama nace "don Allah kiyi hakuri ki bar ni naje Wallahi ina so Mama".
Tsaki Mama tai ta ture ni tace "sai kiyi tayi dai amma ba inda zaki je wacce bata san ciwon kanba kawai".
Zama nai a Palourn ina dora kaina akan gwiwa ta ina kuka, Allah ya sani ina son wannan aikin kodan In an min albashi na dinga siyo wa Mama kayan dadi tana ci da kuma su Omo tunda bata Sana'ar komai, duk abinda ta fara siyarwa sai Umma ko Inna fure su fara irin Sana'ar shi yasa kawai ta daina komai....
***********
Idonsa akan Saudat da take masa list din abubuwan da take bukata na bikin kawarta.
Lumshe ido yai a hankali ya bude bakinsa yace "uhm ina ji"
Gyara zama tai tana Kallonsa tace "yauwa Elhajj ankon guda biyu ne ba tsada sosai 300k ne kuma kaga kudin dinki da kudin veil da bag duka dai in Ka bani 500k ya isa sai gudunmawar da zan bayar 100k kaga bikin Kanwar Nabila ne fah".
Kallon ta kawai yake har ynxu yana mamakin irin kudin da take tambayar sa lokaci lokaci masu nauyi haka kuma sai tace wai ba yawa, tabe karamin bakin sa yai yace "yaushe zaki tafi Lagos din".
Murmushi tai tasan tunda yace haka ya yadda zai bata kudin in tayi sa'a ma ya kara Mata, fari tayi da idon ta tace "next week za'a fara amma in son samu ne na tafi ko Sunday ne zamuyi shirye shirye fa kasan nice babbar kawar Nabila".
Mikewa yai cikin rashin damuwa yace "xan Miki transfer din kudin gobe insha Allah, har da Wanda zakiyi booking flight din".
Cikin farin ciki tayi hugging dinsa tace "bara naje na fara hada kayana".
Bin ta yai da kallo kawai har ta sauka, ajiyar zuciya ya sauke yana tunanin wai zaman aure ma suke yine shida saudat, tabbas yana Jin wani abu ba dai-dai ba amma bai San ta ina zai fara ba...
Ganin in ya fara tunanin hakan zai sa mishi ciwon kai karshe ya hana shi bacci kawai ya shiga dakinsa ya kwanta bayan yayi addu'ar kwanciya bacci....
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Comments Nd share plz
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Free page 6
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.
Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.
09066728387
*SANARWA SANARWA*💃💃💃💃
*ME TAKEN NA AMARYA HUTAA$$*
*MUNA FARIN CIKIN SANAR DAKU CEWA MUNA BADA HAYAR KAYAN AMARYA(WEDDING GOWN), KAYAN BRIDAL SHOWER, KAYAN BIRTHDAY PARTY, KAYAN FITAR SUNA, SANNAN MUNA BADA HEAD AND SHOULDER, MUNA DA POSS, MUNA ALKYABBAR KAI AMARYA KO TARON WALIMAR SAUKA, MUNA DA KAYAN FULANI FARARE NA YARA DANA MANYA MUNA DA NA AMARYA BLUE BLACK, SANNAN MUNA GYARAN JIKIN AMARYA DA UWARGIDA CIKIN KWANA UKU CAKAL ZAKIGA KIN KOMA TAURARUWA MAI WALWALI. MUNAYIN TURARUKAN WUTA DA HUMRA DA KOLACCAR, KOWANNE KALA KIKE BUKATA AKWAI CIKIN FARASHI MAI SAUKI.*
*LOCATION KANO*
08062073990
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
Washe gari haka na tashi idona sunyi luhu luhu sbd kuka amma Mama ko nuna tasan mai nake yi batai ba.
Ko tsokanar Hajjo ban yi ba don ko da ta kulani banza na Mata kamar ba Dije ba.
Sai da yamma tai na shirya cikin hijab dina na zuwa makaranta, kallon Mama nai da ko kallona bata yiba tun safe a hankali nace "Mama na tafi makaranta".
A dakile tace "Allah ya tsare".
Ajiyar zuciya na sauke na fita cikin sanyin jiki, zuciya na bani kwarin gwiwar zuwa gun Inna kakata amma kafin nan gwanda naje gun Ya Hajara na fara fada mata.
Duka jikina a sanyaye yake, Allah ya sani naci burin wannan aikin ko ba komai Zan dena zama haka ba wani abu, duk da karancin shekaruna amma ina son naga ina samun hanyar da kudi xasu dinga shigo min ko dan Mama da kuma bakin kwadayina.
Ina wannan tunanin har na isa gidan, tura kofar nai na shiga tsakar gidan, ba kowa sai dai ina jin alamar TV daga palourn.
Ajiyar zuciya na sauke ina nufa hanyar palourn, sallama nai ina daga labulen na shiga, dagowa Ya Hajara tai dake zaune tana kallon Indian series a MBC Bollywood.
Zama nai akan kujerar dake gefen tata nace "ina wuni"
Ya Hajara data zubawa Dije ido ganin yadda ta shigo jiki a sanyaye tace "lafia qalau, lafia dai ko na ganki haka ko ciwon kafar Mama ne ya tashi?"
Bude idona dana lumshe nai nace "Uhm ba ciwon ta bane amma ina cikin damuwa wallahi Ya Hajara".
Da mamakin abinda yake damun Dijen tace "lafia dai koh mene ya faru?".
Rau-rau nai da idona nace "Ya Hajara kin san dai yadda muke samun matsalar kudi wani lokacin tunda Mama ba Sana'a take ba, kuma duk Sana'ar data fara sai su Umma sun fara irinta don su kashe mata kasuwa".
Cikin zakuwa Ya Hajara tace "nasan wannan tuni ai Mene ya faru?".
Turo baki nai nace "haba don Allah ki tsaya mana kiji abinda yake faruwa, kina katse ni gaskia".
Murmushi Ya Hajara tai tace "toh Dijen Mama na bar katse ki".
Gyada kai nai nace "yauwa, toh kuma dai kinsan yadda nake Nima, duk Sana'ar dana fara sai na cinye jarin garin kwadayi na, ko kuma gurin siyo Omo ko sabulu duk da dai ni bana wani wanka sosai amma Mama ai kullum tana yi".
Kara gyara zama nai ina marairaice fuska nace "shine fa nace wa Baba ya samo min aikin a companyn da yake aiki ko Shara da goge goge ne sai nayi, to Allah cikin ikon sa sai jiya yake cemin MD din companyn yace nazo ya dauke ni zan dinga gyara masa office amma Mama tayi tsalle ta dire tace baxab je ba, yau da kyar ta min magana sbd haushi ni kuma nidai ina son na samu aikin nan ne don mu dinga rufawa kanmu asiri kinga ba kullum Baba yake bada kudi ba".
Da Mamaki tace "haba Dije ai dole Mama ta hana ki wannan aikin, gardi fa zaki dinga gyara wa office kuma kar ki manta kina zuwa school duka duka shekarun ki 15 har zaki dinga aiki a company".
Cikin haushin maganar Ya Hajara nace "ai Shi MD din yace bakomai Zan iya zuwa duk lokacin dana dawo daga school bashi da damuwa, sannan maganar gaskia Mama ai tasan kalar tarbiyyar data min ni bana ma barin namiji na rike min koda hannu balle ace ciki zanyi haba haba a duba lamarin nan dai gaskia".
Kallona kawai Ya Hajara take yi taga alama son aikin nan yayi wa Dije katutu a zuciya, ajiyar zuciya ta sauke tace "ynxu toh me kike so ayi Malama Dije".
Murmushi nai nace "yauwa, ynxu kike magana kamar Ya Hajaran Dije, shawara nazo nema gun ki, so nake da naje na fadawa Inna tazo ta sa baki nasan in har tayi wa Mama magana zata yadda".
Rike baki Ya Hajara tai tace "fito fili kice karan Mama zaki kai kawai gurin Innar, toh nidai ba ruwana wallahi haka kurin baxa ki shafa min kashin kaza ba kije duk abinda ya biyo baya kar kice nasan maganar".
Kau da kaina gefe nai cike da takaici nace "Allah in har Mama tamin fada ce Mata zanyi kece kika bani shawarar zuwa gun Innar".
Salati ya Hajara tasa cikin fada fada tace "kinga Dije ki fita harka ta wallahi, ba ruwana kar ki sake ki sani a shirmen ki in ba haka ba ynxu na Kira Mama na fada Mata".
Mikewa nai kawai na dauki jakata na fita ina kunkuni, dake ba nisa daga gidan Ya Hajara zuwa gidan Innar duk unguwa daya ne.
Da sallama na shiga gidan ina fadin "tsohuwar tana nan ko ta wula ne".
Inna dake zaune a madaidai cin tsakar gidan ta tace "tana nan da rai bata wula ba tunna sai Naga ya'yan ki ja'ira".
Dariya nai ina shigowa, Zama nai a gefen ta nace "Inna ina wuni, ya jikin tsufa kuma".
Fuskar ta dauke da murmushi tace "Lafia qalau, ya wurin su Maman taku".
Turo baki nai ina kwantar da kai na akan cinyar ta nace "lafiar su qalau, ai a hanya na hadu da wani bazawari nayi masa tayin ki na gaji da ganin ki haka a zaune".
Duka ta kai min na mike da sauri ina fadin "Kayyasaaa..."
Salati Inna tai tace "wai dama kina nan da wannan banxar dabi'ar taki ta cewa kayyasa".
Fari nayi da ido nace "kayyasaaa Mai za'a fasa, kawai kwana biyu na dan rage sbd buge min baki Mama take".
Dariya Inna tai tace "tamin dai-dai ai haka ya kamata tan Miki".
Bakina na turo cike da shagwaba nace "Naga alama ynxu kin daina Sona ai dama".
Riko min hannu tai tace "haba dai kawas ai ban isa na dai na sonki ba, kece ma dai Zan ce kin daina yayina ynxu sam baki shigowa gun nawa".
A hankali nai kasa da kai na nace "makaranta aka koma shiyasa bana zuwa, mun shiga aji 4 fah".
Murmushi Inna tai tace "Allah ya bada sa'a ya taimaka".
"Ameen" na fada ina wasa da zaren tabarmar da muke Kai.
Inna dake lura da ni tace "lafia kuwa Kawas wani abun ne".
Ajiyar zuciya na sauke nace "wani abu ke damu na Inna, ban tsaya jin abinda zata ce ba na shiga bata labarin komai".
Inna data gama sauraro na tace "tabdijan gaskia dai Maman ba tai tunani ba, toh Allah na tuba meye a ciki don kina aiki, ni banga wani laifi ba tunda dai halaliyar ki zaki je nema kuma ai tare kuke da baban naku nasan kuma zai sa Miki ido sosai".
Murmushi nai cike da Jin dadin na samu wanda ya yadda Dani nace shine nace "bara nazo na fada Miki ko zaki Mata magana tayi hakuri ta barni, Allah Inna zan kiyaye dukkan wani abu dana San zai bata mata rai insha Allah".
Dafa kai na Inna tai tace "zan zo har gidan gobe na Mata magana nasan zata ji, ynxu ki tashi ki tafi an kusa tashi daga islamiyyar kar taga kin dade, nasan in har taji cewa guna kika zo ran ki sai ya baci".
Dariya nai ina mikewa nace "Ina Yusrah wai Inna, ban ganta ba".
Tabe baki Inna tai tace "wannan gantalalliyar tana islamiyya daga can kuma nasan sai ta biya ta gano uwar ta".
Dariya nai nace "haba dai Inna, to ina ruwan ki in taje ganin mamanta".
Hade rai Inna tai tana mikewa tace "dama ai bance komai ba, in ta dawo Zan ce mata kina neman ta goben sai Muzo tare Insha Allah".
Dan kiss na Mata a kumatu nace "I love you Innata".
Ture ni tai cike da Wasa tace "bana son wannan yahudancin meye kuma na tsotsar min kumatu".
Dariya nai nace "kayyasaaa, sai anjima"
A guje na fita ganin ta dauko murfin kwano, zata kwalo min.
Lokacin dana koma gida Mama bata cemin komai ba bayan abinci na data nuna min inda ta ajiye, Nima da yake nasan abinda naje na aikata sai naja kai na gefe ina gama cin abincin na fita tsakar gida gurin kanne na..
***********
Cikin dakin ta ta shigo hannun ta rike da gurasa guda biyu, ajiyar zuciya ta sauke ta kulle kofar da key.
Gaban wani katon standing mirrow dake dakin ta tsaya fuskar ta dauke da wani irin murmushi na mugunta, wani guri na danna a jikin mirror din kofar ta bayyana yar karama.
Key din hannun ta tasa ta bude kofar ta durkusa ta shiga, karamin daki ne sosai wanda yake a matse, a dakin da akwai toilet sit da tab, sai daga gefe kuma zani me guda daya a kasa.
Cikin mugunta ta sa kafar ta ta zunguri matar data kwanta a kan zanin ta dukunkune jikinta, a razane matar ta dago tana kallon ta .
Murmushi tai tace" sannu Amina kar ki damu kin kusa mutuwa ki huta da wannan azabar koh, lokacin ki ya kusa don na Kan dutse yace ya kusa bukatar jinin ki, kinga Nima na huta da dawainiyar kawo miki abinci kullum".
Wacce aka Kira da Amina ba abinda take sai hawaye, duk da an shafe tunanin ta bata gane komai tsawon shekaru 20 amma tasan cewa mugunta wannan matar take Mata, a hankali ta dago hannun ta da sukai datti sosai ta share hawayen ta.
Murmushi Matar tai tana wulla mata gurasar hannun ta, a wukakance tace "gashi nan abincin kine na yau da gobe sai kisan yadda zaki yi da su".
Daga haka ta fito daga dakin ta kulle kofar ta mai da mirror din yadda yake kai baxa Ka taba cewa da akwai wani abu a bayan kofar ba.
Amina kuka take sosai ita ta manta komai nata, tunanin ta ya shefe bare tayi addu'a ta nai mi tsarin Allah, ganin kuka ba maganin komai zai Mata ba kawai ta rarrafo ta dauki gurasar ta kai baki tana ci tana kuka......
********
Cikin takun sa na cikakken namiji yake takowa zuwa dakin taron, duk da fuskar sa a hade take amma ga wadanda suka San sa su gani suke yau da sassauci kodan sbd samun nasarar da companyn su yai akan sabbabin style din da ya fito dashi.
Dakin meeting din ya shiga kowa ya hallara wadanda suka dace ace suna gun, zama yai akan kujerar da aka tana da sbd Shi.
Da farko ya fara yaba musu ne bisa jajircewar da sukai gun kawo cigaba a companyn sannan ya musu albishiri cewa ko wanne ma'aikaci za'a basa kyautar rabin albashin sa yau.
Nan da nan suka fara tafi cike da murna, wannan ba sabon abu bane a gunsu, in har companyn su yayi cinikin makudan kud`ad`e toh yana musu kyautar kudi amma bai taba musu kyauta mai tsokar wannan ba.
Mike wa yai cike da jarumta ya fito gefen sa Salim ne magana suke a hankali, cikin nutsuwa yace "sai mun yi magana na gaji gidan Momma zan wuce'.
Da dan Mamaki Salim yace "acan zaka kwana wai?".
Lumshe idonsa yai ya bude yace "yes, Saudat ta tafi Lagos ne".
Hade rai Salim yai yace "gaskia Elhajj ya kama ta Ka taka ma Saudat birki, ita kullum tana hanyar tafiye tafiye haba zaman aure take fah".
Wani kallo yai ma Salim ciki ciki yace "matar Ka ko tawa?".
Dariya Salim yai yana matsawa yace "sarkin kishi matar kace ina ruwana shawara na bayar".
Hade rai yai yace "bana son shawarar toh".
Mota security dinsa ya bude masa ya shiga ko sake kallon Salim bai yiba.
Murmushi Salim yai bayan wucewar su yace "Allah ya shirya min kai Elhajj".
A gajiye ya shigo palourn gidan nasu, gaishe da Momma yai ba tare daya zauna ba yace ta sa a kawo masa abinci part dinsa anan zai kwana.
Wuce wa part dinsa yai yana zuwa kayansa ya cire ya shiga wanka, bai dade ba ya fito duk jikinsa ruwa.
A nutse ya goge jikin sa yasa Riga da wando masu taushi, turare ya fesa ya fito hannun sa rike da waya yana magana da Saudat dake masa korafin bai kirata ba yaji ya ta isa.
Lumshe idon sa yai a gajiye yana Zama akan kujera yace "na gaji ne kuma aiki yamin yawa uhmm".
Daga dayan Bangaren Saudat ta turo baki tace "duk da haka, bkm amma na hakura baxan iya dogon fushi da kai ba".
Dan murmushi yai yace "toh bara naji abinci xan Kira ki".
"Tohm" kawai tace ta kashe wayar.
Abincin da aka kawo masa ya bude, murmushi yai ganin tuwo da miyar kuka, yana son abincin gargajiya sosai amma saudat bata masa hasali ma bata iya girki ba mai aikin tace take musu ita ma kuma abincin na turawa ne yawanci shi kuma yafi son na gargajiya sosai.
Zama yai yana ci cike da nutsuwa abincin ya masa dadi sosai, sai da ya gama sannan ya mike ya nufi cikin gidan don gana wa da Papa akan sabon companyn da yake son budewa na robobi yana bukatar shawarar Papan.
********
Washe gari da wuri na tashi, alwala nai nayi sallah kasancewar girkin Mama ne, tsakar gida na fito na share bayan na share dakin mu, wannan dokar Baba ce duk mai girki itace zata sa yaranta su share tsakar gida da kuma wanke bandaki ko kullum har sai ta gama girkin.
A gurguje na wanke toilet ina gamawa na yi wanka sbd yau rabona da wanka kwana uku knn.......
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Comments Nd share plz
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Free page 7
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.
Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.
09066728387
*SANARWA SANARWA*💃💃💃💃
*ME TAKEN NA AMARYA HUTAA$$*
*MUNA FARIN CIKIN SANAR DAKU CEWA MUNA BADA HAYAR KAYAN AMARYA(WEDDING GOWN), KAYAN BRIDAL SHOWER, KAYAN BIRTHDAY PARTY, KAYAN FITAR SUNA, SANNAN MUNA BADA HEAD AND SHOULDER, MUNA DA POSS, MUNA ALKYABBAR KAI AMARYA KO TARON WALIMAR SAUKA, MUNA DA KAYAN FULANI FARARE NA YARA DANA MANYA MUNA DA NA AMARYA BLUE BLACK, SANNAN MUNA GYARAN JIKIN AMARYA DA UWARGIDA CIKIN KWANA UKU CAKAL ZAKIGA KIN KOMA TAURARUWA MAI WALWALI. MUNAYIN TURARUKAN WUTA DA HUMRA DA KOLACCAR, KOWANNE KALA KIKE BUKATA AKWAI CIKIN FARASHI MAI SAUKI.*
*LOCATION KANO*
08062073990
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
Ina gama wankan na shiga daki, a gaggauce na shirya cikin doguwar riga na fito na dora ruwan xafin Koko.
Kafin Mama ta fito har na gama dama koko na zubawa ko wanne daki a cikin jug dinsu, daukar namu nai na kai daki.
Ina cikin shan koko Mama ta shigo cikin atampa sai kamshi take, wannan dabi'ar tace tunda na tashi haka nake ganin tana yi kullum tace dakin Baba toh in zata dawo kullum a shirye zaka ganta fess tayi wanka tana kamshi.
Gaishe ta nai ta amsa fuskar ta adan sake, zama tai tana fadin "ko ke fa gashi nan kinyi wanka tsaf da ke amma ki dinga zama da kazanta nidai nasan wannan na dabi'a ta bace Sam".
Sunkuyar da kai na nai kawai ina juya cup din koko na a hannu, tabe baki Mama tai tace 'ban gane wannan sunssunkiyar da kan da kike ba, ko ni dince baki gane ba".
Murmushi kawai nai gabana yana faduwa, ai ni yau banga ta magana ba tunda nasan abinda naje na hada a gidan Inna.
Ganin naki magana kawai Mama taja tsaki tana janyo jug din zata hada nata Kokon tace "ke kika sani kuma, wannan sabon munafurcin in ma don na yadda ne kije kina aiki a gurin wani gardi toh a banxa don ba yadda xan yi ba".
Turo karamin bakina nai ina mikewa tsaye, fita nai daga dakin na kai cup din gun pampon mu da yake tsakar gida, wanke wa nai na dawo dashi na ajiye a cikin daki a wata drawer da muke sa kayan kitchen dinmu.
A dakin nayi kwanciya ta bacci ya dauke ni.
Cikin bacci naji an dala min duka a cinya, da sauri na mike ina murza idona don dukan ya shige ni sosai.
Yusrah ce a zaune tana dariya ganin yadda na tashi ina murza ido, ai ban tsaya komai ba na janyo hannun ta ta shiga dala mata duka a baya a fusace.
Dariya take kwalkwala wa tana fadin "haba Kawas Inna kiyi hakuri nidai gaskia kar ki burma min baya kinji'.
Cikin haushi nace "ban da iskanci ina bacci kawai xaki zo ki dala min duka haba banxa kawai".
Mikewa tai tana dariya tace "dallah can raguwa kawai".
Wani kallo na mata ina daura dankwali na nace wace "raguwar kema dai kinsan bani ba dai koh, sai dai in ke din".
Girgiza kai tai tace "gaskia fa, ai baxan manta cewa duka na kike ba da".
Mikewa nai ina tabe baki nace "tare kuke keda Inna?".
Daga min kai tai tana Zama a kan gadon tace "ai jiya take cemin kinzo kin ce, ta gaishe ni yau kuma da sassafe tace mu shirya muzo xata ga Mama".
Kallon ta nai naga taci kwalliya da mamaki na kama baki na xan yi magana Kenan nace "bara dai naje na gaishe da Inna sai na zo zamu yi magana".
Dariya Hafsa tai tace "oh Hajia Dije knn".
Palourn na fito anan na samu Inna da Mama suna zaune da alama magana suke yi, Mama na gani na ta galla min harara tayi kwafa.
Narai narai nai da ido na kalli Inna cike da tsoro nace "Inna kin ga Mama tana harara ta koh?".
Inna dake zaune ta dan rangwafo akan kujera tana gyada kai, kallona tai sannan ta juya ta kalli Mama tace "gaskia Maman Hajara bana son wannan abun, meye kuma zaki wani kalle ta fisabilliahi, toh ahir kar naji kar na gani kin Mata wani Abu bayan tafiya ta".
Kallon Inna Mama tai tana sunssunkuyar da kai tace "Inna bafa abinda nace xan mata".
Watsa Hannu Inna tai tace "atoh kar ki samo ma, in har da kin tsara yadda zaki lallasata bayan tafiya ta, yarinyar nan sbd ke take son fara aikin nan don ta dinga taimaka miki tunda nidai take fada min dalilan da zai sa tafara aikin nan bata ambaci kan taba, sau daya ne tace zata dinga siyo muku abin kwadayi kuna ci haba, amma ke sai kice baxa tayi ba haba haba".
Kan Mama a kasa tace "Inna ni gani nai da kinga makaranta take, gashi yarinya ce karama ga Dijen ba wani hankali ne da ita ba".
Daga ma Mama hannu Inna tai tace "dakata mana Maman Hajara taya zaki ce Kawas baa da hankali, Shekarun ta dai dai har 15, a shekarun ta fa aka miki aure da kuma kika zauna sannan kice yarinya ce ita".
Sunkuyar da kai Mama tai kasa tana jin yadda Inna take mata tonon silili, wato dai tun da ita aka mata aure a shekarun Dijen.
Gajeran tsaki Inna tai tace "sannan maganar makaranta da kike fada ina ji shi mai gidan yace Duk lokacin data tashi daga makaranta taje ai ba aikin zai hana ta ba, yarinyar nan kema shaida ce tana da kamun kai dai-dai gwargwado sannan ga baban ta shima acan yake aiki nasan zai sa Mata ido AI, nidai Don Allah ki bita da addu'a kawai taje tayi kika sani ma ko ta samo min sabon ango acan".
Kan Mama a kasa tace "toh shikn Inna, Allah yasa hakan shine mafi alkhairin sa Zan fada wa Malam din cewa na amince sai ya fadi ranar da zata fara zuwa".
Murmushi Inna tai tace "ko kefa, Allah ya miki Albarka dai".
Ni kuwa da nake gefe cikin sauri na koma daki jin Mama ta amince ina sauke ajiyar zuciya.
Kallon Yusrah nai dake waya da saurayin ta sai makale murya take, tsaki nai ina zama a gefen gadon lokaci daya ina janyo littafina na seera ina dubawa.
Sam bana Jin abinda Yusrah take fada don tayi kasa da murya sosai, ban kuma damu dana ji din ba sai dai kawai ina mamakin meye take cewa ne ita da saurayin nata nifa sam ban san me ake cewa ba in ana hira da saurayi, kuma hakan be dame ni ba Sam.
Yusrah data gama waya ta jiyo ta kalle ni tace "Kawas Inna yanee?".
Ban kalle ta ba sai ma mai da hankali na da nayi kan littafin ina dubawa sosai in da aka Kara mana.
Kwace littafin tai tace "gaskia Dije baki da kirki, kina ji ina miki magana amma kika min shiru".
Tabe baki nai ina lumshe idona nace "toh me zance Miki Yusrah na shigo naji kina waya da kato sai kashe murya kike".
Baki bude Yusrah tace "ynxu Babyn ne katoh sbd baki da kirki Dije".
Da mamaki na kalle ta nace "wai da baby kike waya dama sai wani maqe murya kike yi, baby dai da na sani inya inyaa".
Tsaki Yusrah tai tace "gaskia baki hadu ba wallahi, saurayi nane fah, ke bakya yin saurayi shiyasa baki san komai ba".
Kwanciya nai akan gado nai kwanciyar rigingine ina kallon Sama nace "toh meye a soyayyar ke nifa baxan yi aure ba sai na ga karshen boko yarinya".
Dariya Yusrah tai tace "lallai ma Dijen nan au sai kinga karshen boko, kin ga ni kuwa ina gama secondary school zan fitar da gwani na a min aure don gaskia ina bukatar sa".
Ba tare da na fahimci zancen ta ba nace "toh wai meye a cikin auren banda iskanci daga kayi aure namiji ya rike ma hannu shikenan kayi ciki kazo kana fama".
Da mamaki Yusra tace "ban fahimci zancen kiba, kamar ya daga anyi aure sai a rike ma hannu Ka samu ciki kuma?".
Kankance ido nai nace "eh mana ko ba haka bane?".
Dariya Yusrah tai tana tafa hannu tace "kar kice min baki san meye aure ba Kawas Inna?".
Turo baki nai gaba nace "na sani mana gashi ina ganin Mama kullum zata gaishe da Baba ta kuma masa girki in ranar girkin tane sannan ta kwana a dakin sa shikenan ai, yarinya ni zaki ce ban san aure ba".
Salati Yusrah take tana dariya tace "tabdijan zauna na fayyace Miki komai yarinya, ashe ba abinda kika sani".
Ta bude baki zatai magana Mama ta kwalo mana Kira, mikewa nai muka fita a tare.
A zaune a kasa muka same su suna cin abinci a plate daya, flask din abincin Mama ta nuna min tace "gashi maza dauki kuje ku ci".
Da dan mamaki nace "Mama yaushe har kika gama abincin ban sani ba?."
Harara ta tai tace "ina zaki sani kina can kina bacci".
Turo baki nai ina kallon Inna dake kallon mu itama, abinci ta kai baki tace "wai me kuke yi a daki ne?".
Dan tabe baki nai nace "Yusrah ce tace xata koya min meye aure wai ban sani ba".
A tsorace Yusrah tace "wallahi karya take Inna, ni mai na sani kuma kiji tsoron Allah Dije".
Da Mamaki nace "ke Yusrah ynxu fa kika gama cewa ni yarinya ce xaki fayyace min komai kuma sai ki Musa".
Mama dake kallon mu girgiza kai kawai tai fuskar ta a hade tace "bana son Jin irin wannan maganar daga yau kunji na fada muku?".
Daga mata kai mukai muka shiga dakin, haka muka ci abincin sai haushi na Yusrah take ji, Nima ko ajikina don nasan gaskia na fada.
Sai yamma Inna suka tafi har lokacin kuma Yusra bata min magana ba.
Bayan tafiyar su Inna, Mama ta xaunar dani tamin nasiha sosai akan Kula da kai na da kuma rike mutuncina, nidai kai na na kasa ina gyada Mata kai har ta gama.
A daren kuma ta samu Baba da maganar amincewar ta yayi murna sosai yace Mata ta fada min gobe da safe na shirya mu tafi tare tunda MD din ya riga yasan da maganar.
******
Tashi yai bayan ya gama magana da Papa akan sabon companyn da yake shirin budewa, Wanda an gama komai kawai rana zai sa ya bude sa.
A gajiye yake matuka kawai dai tsabar kokari ne irin nasa da baya wasa da business dinsa, cikin part din Momma ya nufa kai tsaya, yana shiga tana fitowa daga dakin ta.
Kallon sa tai fuskar ta dauke da murmushi tace "Elhajj har kun gama maganar da Papa din naka".
Gajeran murmushi yai yana shafa fuskar sa, Zama yai akan kujera a hankali yace "Momma abinci".
Wani murmushi tai tace "ina zuwa bara naje na hado ma da kai na".
Kitchen ta nufa miyar dake cikin fridge ta dauko ta zuba a tukunya tadan Kara mata ruwa kadan, lalle kawa tai ta tabbatar ba Wanda yake shirin shigowa kitchen din ta bude wata drower a kitchen din da key, drower din ba Wanda yake bude ta don ta musamman ce a kitchen din da key take kulle ta duk lokacin da zatai amfani da ita take budewa.
Wani leda ta dakko yar karama ta bude, garin magani ne a ciki wani murmushi tai ta juye sa duka a cikin miyar, tana zubawa wani bakin hayaki ya tashi ya mamaye miyar.
Kamar 2 minutes hayakin ya yaye duka sai kamshi da yake tashi.
Juye masa miyar tai akan tuwo leda daya data sa masa, bata sa spoon ba sanin halin sa baya cin abinci da spoon sai bowl data zuba ruwa a ciki na dauraye hannu shi kansa ruwan ta sirka sa da wani rubutu fari.
Murmushi tai tana gyada kai ta dauki tray din ta nufi Palourn dashi, a yadda ta barsa haka ta same sa.
Ajiye masa tray din tai tace gashi Son maza zauna da kyau kaci favourite dinka nayi dama.
Mikewa yai sosai ya zauna yana murmushi, hannun sa ya sa a ruwan ya dauraye yana gama wanke hannun nasa kansa ya sara, bude abincin yai ya fara ci ba tare dayai bismillah ba don ya manta ma ana bismillah in za'a ci abinci a wannan lokacin.........
Elhajj kana cikin wani hali🥹
Hajia Dijen mu za'a fara aiki gobe ko ya zata kasance kuma🤔🤔
Gaskia Sisters bakwa yin comments🥹
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Comments Nd share plz
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Free page 8
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.
Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.
09066728387
*SANARWA SANARWA*💃💃💃💃
*ME TAKEN NA AMARYA HUTAA$$*
*MUNA FARIN CIKIN SANAR DAKU CEWA MUNA BADA HAYAR KAYAN AMARYA(WEDDING GOWN), KAYAN BRIDAL SHOWER, KAYAN BIRTHDAY PARTY, KAYAN FITAR SUNA, SANNAN MUNA BADA HEAD AND SHOULDER, MUNA DA POSS, MUNA ALKYABBAR KAI AMARYA KO TARON WALIMAR SAUKA, MUNA DA KAYAN FULANI FARARE NA YARA DANA MANYA MUNA DA NA AMARYA BLUE BLACK, SANNAN MUNA GYARAN JIKIN AMARYA DA UWARGIDA CIKIN KWANA UKU CAKAL ZAKIGA KIN KOMA TAURARUWA MAI WALWALI. MUNAYIN TURARUKAN WUTA DA HUMRA DA KOLACCAR, KOWANNE KALA KIKE BUKATA AKWAI CIKIN FARASHI MAI SAUKI.*
*LOCATION KANO*
08062073990
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
Sosai Elhajj ya zage yaci abincin don ba karamin dadi yai masa ba, yana ci momma na masa hira har ya gama.
Tashi yai yana wanke hannun sa a sink din dake gefen palourn, a nutse yace "Sai da safe Momma". Bai Jira amsar taba ya wuce part dinsa.
Bin sa da wani mugun kallo tai tace "Dani kake magana daga kai har uban naka shege Dan iska kawai na kusa magananin Ka......"
Yana isa part dinsa yaji wata muguwar kasala ta lullube sa, lumshe idon sa yai kawai ya kwanta akan gado ba tare da yai addu'a ba don yama manta ana addu'ar bacci gaba daya...
**
Cikin tsananin duhu yake ko tafin hannun sa baya gani, daga gabansa rami ne wawakeke sai bayan Sama, shima ramin ne babba, tana tsakiya ana mutane biyu uku ne a gefensa kowa kokarin ganin ta tura sa cikin ramin yake, in wannan sun tura ya Kusa shiga sai wannan suma su tura suma, gaba daya yayi bakikikkirin sai mummunar dariya kawai ke tashi Mara dadin sauraro.
Daga can gefensa yaga Malam ne yake tsaye a gurin haske, yana tsaye hannun sa rike da carbi cikin daga murya Malam yake fadin "Ka tashi Muhammad, Ka tashi nace ma".
Amma ya kasa sai kokarin miko hannu yake, daga bayan Malam wani haske mai tsanani daya bayyana fiskokin mutanen da suke kokarin tura sa a ramukan nan, da sauri yaga hasken yana nufo sa yazo dai-dai gaban sa kawai hasken ya bace...
A razane ya tashi daga baccin yana murza idonsa cike da tsoro, duk ya hada gumi.
Kusan sati biyu Kenan yana irin wannan mafarkin, amma ya rasa ya zaiyi gashi ba Wanda zai samu ya fadawa dama Malam ne yake sharing irin wannan maganar dashi, toh shima kwana biyu baya zuwa gidan sa haka kurin yake Jin haushin Malam din.
So yake ya tashi yaje yayi sallah amma ya kasa kawai sai ya runtse idonsa yana tuno mafarkin da yai.
Sai da akai asuba sannan ya mike duk jikinsa yayi sanyi, ga wani zazzabi da yake ji yana kokarin rufe Shi.
Da kyar yai alwala yayi sallah a daki don baya jin zai iya fita masallaci, yana idar wa ya koma gado ya kwanta sai anan wani wahallalen bacci ya dauke sa.
***********
Gama aiki na kenan tun da duku dukun safe, a Palour na zauna ina mimmike kafafu na din baya na yadda yake amsa min.
Shigowa Mama tai tana sanye da doguwar riga sai sassanyan kamshi take, mikewa nai zaune nace "Mama ina kwana".
Ba yabo ba fallasa tace lafia qalau, ki shirya anjima in babanku zai fita tare zaku, yace "yau zai gabatar dake a gun MD din".
Zaro ido na nai nace "Mama yau zamu je company din fa kika ce".
A dake mama tace "ko baki ji ni bane sosai, ki tashi kiyi wanka ki shirya don yanxu zai fito kuma kin san sa baya son jira".
Mikewa nai na fita zuwa ban daki, wanke fuska da kafafuna kawai nai na fito, Mama tana zaune ko kallo na batai ba, daki na shiga na mulka mai a fuska ta da kafafuna, kwalli na nasa na dauko hijab dina na sallah Wanda Ya Hajara tai min, dark blue ne dogo har kasa, ya haska farar fata ta sosai.
Kallon kai nai a mirror nayi murmushi, ina tsaye ina gwada yadda zan yiwa MD magana Mama ta kwalo min Kira.
A guje na fito hannuna rike da katuwar jakata, ta Inna ce na dauke mata don yadda nake son jakar duk ta tsofe gaba burmemiya.
Ina fitowa Mama ta kalle ni tun daga Sama har kasa, har zatai magana sai kuma tai shiru kawai tana girgiza kan ta.
Hade rai tai sosai tace "kinji dai abinda na fada Miki, ki kula da kanki banda shiga abinda bai shafe kiba, banda Kula Maza ki rike mutuncin ki sosai".
Rau-rau nai da ido nace "Toh Mama kar ki samu damuwa, ba Wanda zan bari ya rike min hannu bare nayi ciki, kuma kinga ni ban fara al'ada ba balle ace koh".
Tsaki Mama tai tace "Allah ya shirye ki gaskia, wuce muje ya fito jiran ki yake".
Sum sum nabi bayan Mama muka fito, duk mutan gidan suna tsakar gida sai hada hada suke yara zasu tafi makaranta.
Ban kalle ko wacce a cikin su ba sai Baba na kalla nace "ina kwana Baba".
Yana duba wasu file a hannun sa yace "lafia qalau, kin shirya dai ko sosai".
Murmushi nai ina daga Kai nace "sosai ma, tsintsiyar ce dai nake tunanin ko na ari ta Mama" .
Ba shiri ya dago ya kalle ni, girgiza kan sa kawai yai yace "basai kin dauka ba da akwai komai a can ai".
Gyada kai nai, ina daga ma Mama hannu, Umma dake zaune a kofar dakin ta ta buga tsaki mai karfi har sai da kowa ya juya ya kalle ta.
Baba ne yace "lafiyar ki ke kuma kike bugawa mutane tsaki".
Hararar sa tai tace "haba Malam, kama ta yai gaskia kayi adalci akan wannan lamarin, taya zaka samo wa Dije aiki ita kadai bayan ga Hajjo a zaune a gida haba, Fure don Allah wannan adalci ne?".
Inna fure dake sosa kunnen ta da tsinken ashana tace "ina fa Maman Hajjo, ai ni shiyasa ban yi magana ba kar ace toh bakin ciki kake, amma maganar gaskia wannan ba adalci bane".
Kallon su kawai Baba yai kafin yace "ynxu ku baku ji kunya ba, nan fa a gaban ku Yarinyar nan tace tana son na nema Mata aikin ko Shara ne, amma sai kuka fara maganganu cewa Allah wadai ya'yanku suyi aikin Shara, toh ynxu kuma da ta samu shine ku ke hassada?".
Zumburo baki gaba Umma tai tace "Malam kadai duba gaskia".
A harzuke yace "baxan duba ba din, ke wallahi ko MD din da Kan sa yace in ina da wata yarinyar na kawo a bata aikin cewa zanyi banda ita munafukai kawai".
Kallona yai yace "wuce muje".
Wani murmushi nai ina gyada kai na bi bayansa.
A bayan machine dinsa na zauna ina rike da jakar sa da tawa, a hanyar ba Wanda yace wa kowa komai har muka isa company din.
Tunda muka shiga gabana yake faduwa, amma sai na share ban bada hankali na akan hakan ba, sai kara ware manyan idona nake ina kallon katon company din.
Parking machine dinsa yai a inda yake ajiye wa yace "sakko muje toh".
Bin bayansa nai sai wulla idona nake a companyn ina jinjina girma da kyaun sa.
Ciki muka shiga bansan lokacin dana lumshe ido na ba sbd sanyin AC, duk inda muka wuce sai gaisawa Baba yake da mutane yana gabatar dani a matsayin Yar sa wacce zata dinga gyara office dn MD.
Ni dai nawa murmushi ne kawai, lokacin da muka zo zamu hau elevator Baba hannu na ya rike ya kalle ni yace "ki nutsu nasan halin ki".
Gyada kai nai ina kankame hannun sa, a ciki ma sai wur ga ido nake kamar na sa ihu, na nutsu ne kawai sbd Baba.
A 6th floor muka tsaya wanda tun da muka shigo companyn banga inda ya Kai sa haduwa ba, palourn ne za'a ce wanda ke dauke da kujera set 1 da center table ba carpet dai ga Standing AC da kuma ta bango, sanyi ko ta ina.
A cikin gurin paloun da akwai kofa wacce nake tunanin Banda ki ne, daga gefen hagu kuma da ba komai a gun, glass ne ya mamaye bangon sai kofa a tsakiyar glass din ko ba'a fada ba nan ne office din MD din.
Daga karshen glass din bangaren hagun anan akai wa secretary din MD nasa gurin, dake dauke da kujera da table.
Gurin secretary din muka nufa, cikin fara'a ya mike yana fadin "Baba kai ne da kan Ka, ina kwana".
Murmushi Baba yai yace "lafia qalau Yasir ya aiki?".
Murmushi yai yace "Alhamdulillah Baba".
Kallona Baba yai da na shagala gurin kalle kalle yace "ba ki iya gaisuwa bane?".
Da sauri na dago na kalle sa ina turo baki nace "ina kwana".
Dariya yai yace "lafia qalau".
Harara ta Baba yai ya kalli Yasir yace "MD bai shigo ba".
Cikin girmamawa Yasir ya daga kai yace "bai shigo ba, ina ga sai anjima ko bayan Azahar".
Gyada kai Baba yai yace "Allah ya kaimu, dama yace zai bawa Dije aikin share masa office ne shi ne na kawo ta yau, amma in ba komai sai ta zauna anan ta jirasa in ba damuwa".
Dariya Yasir yai yace "bakm Baba, ta zauna in yazo sai na kira ka din".
Godiya Baba yai masa ya kalle ni yace "wuce muje, ki zauna akan kujerar can ki jira, banda fitina ki nutsu wallahi".
Turo baki nai nace "Haba Baba in kana fadar haka ai sai ayi tunanin ko bana Jin magana ne".
Girgiza kai Baba yai kawai ya wuce.
Zama nai akan kujerar bansan lokacin dana lumshe idona ba sbd laushin ta, murmushi nai ina kwanciya akan kujerar nace "ai ni ko dan nasha AC na kwanta akan wannan kujerar na dinga zuwa kullum ma wallahi".
Ina kwance ina shakar kamshi tun ina jin maganar Yasir da yake amsa waya har bacci ya dauke ni anan.....
*********
A hankali ya shiga bude idon sa ya suka masa nauyi, da kyar ya tashi yana kallon Agogo karfe 11 har da rabi ta kusa.
Da sauri ya sakko daga kan gadon yana mika, duk da kan sa dake masa ciwo kamar zai rabe amma haka ya daure ya shiga toilet yayi wanka.
Ya dan dade sannan ya fito yana tsane gashin kansa dake digar da ruwa.
Cikin kasala ya shirya cikin wata jallabiya coffe colour haka kurin yaji yau baya ra'ayin sa kaya mai nauyi, turare ya fesa sosai sannan ya dauki jakar sa ya fito kafar sa sanye da takalmi mai laushi kamar silifas.
Bai tsaya shiga cikin gidan ba kawai mota ya shiga security yaja suka nufi company, duk da yunwar da yake ji amma baya son tsayawa bata lokaci don cin abinci da akwai file din da xai yi signing.
San da suka shigo companyn da kyar ya fito daga motar, duk jikinsa kamar wanda aka yiwa dukan tsiya.
A hankali ya fito gabansa sai bugawa yake da karfi, lumshe idonsa yai a hankali yana tafiya duk Wanda ya gaishe sa daga masa kai kawai yake ya wuce har ya shiga elevatorn.
Bugawa zuciyar sa take da karfi har sai da ya dora hannun sa ya daura akan kirjin sa dai-dai saitin zuciyar sa, lokacin da elevatorn ya bude sai da ya rintse idonsa da karfi.
Tattaro dukkan nutsuwar sa yai ya shigo palourn Kan sa na wani irin sara wa, Jin jiri na dibar sa yasa shi Zama akan kujera da sauri.
A razane na mike zaune ina janye kafafuna jin an zauna a kansu, dago fuskata nai idona ya shiga cikin nasa a tare zukatan mu sukai wani irin bugawa da karfi.....
********
Ihuuu mai firgitar wa kasurgumin bokon yai da yasa ta saurin masawa gefe sbd yadda rumfar da suke tana girgiza kamar zata fado kansu, ga ihun masa da ya hargitsa dajinn...
Ya dau mintuna suna yi kafin ya dago ya kalle ta idonsa kamar wuta sbd tsabar jaa, da katuwar muryar sa yace "kin makaro wannan ranar nake jiye Miki kika tsaya wasa, ynxu sai abinda kIka gani kawai ta riga ta bayyana....."
A firgice tace "wace ta bayyana la'ananne?".
Daka Mata tsawa yai yana buga wata kwaryar dake gabansa, kallon ta yai cikin bacin rai yace kina kallo ko, ya bace bat baxan iya ganin sa ba matukar yana tare da wannan Yarinyar, aljanun dake jikinsa duk sun fita a dai-dai wannan lokacin sbd kusancin da ya wanzu a tsakanin su...
Gaba daya ta gama firgita, gumi duk ya jikata, banda rawa ba abinda jikin ta yake za ta sake magana ya daka Mata wata tsawa data sata mikewa ta kwasa a guje tana sakin fitsarii......
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Comments Nd share plz
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Free page 9
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.
Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.
09066728387
*BABY BEAUTY LOUNGE*
*INA YAN GAYUN SUKE MASU BUKATAR GYARAN JIKI, HENNA BLACK AND RED, PEDICURE AND MANICURE, MAKEUP, SALON KU GARZAYO ZUWA BABY BEAUTY LOUNGE DOMIN SAMUN DUKKAN WANNAN ABUBUWAN, HAKIKA GYARA SHINE MACE KUMA KO WACCE MACE YAR ADO DA KWALLIYA CE*
*INA MASU BUKATAR KOYAR MAKEUP DA SALON DUK MUNA YI A BABY BEAUTY LOUNGE CIKIN FARASHI MAI RAHUSA ZAKU SAME MU A TUDUN MALIKI TITIN ALASURE NO.995*
PHONE NUMBER 08183462148 OR 07058457638
*MUNA SIYAR DA MAGUNGUNAN MATA DANA MALLAKA DUK A BABY BEAUTY LOUNGE*
A razane na mike zaune ina janye kafafuna jin an zauna a kansu, dogo fuskata nai idona ya shiga cikin nasa, a tare zukatan mu sukai wani irin bugawa da karfi.
Kara waro ido na nai ina kallon wannan Ustaz din dake gabana, ni kai na nasan ina da kyau amma sai naga wannan ya ninka ni a kyau duk da ba farar fata ce dashi ba, babban abinda yaja hankali na gare sa na Kura masa ido shine duhun da na gani a kewaye a kansa, sosai na nutsu ina kallon kan nasa ganin duhun yana baya baya a hankali.
Shi kuwa Elhajj neman ciwon kan da yake damun sa yayi ya rasa, ga wani nutsuwa da ya saukar masa Wanda ya manta rabon da yaji irin ta.
Zuba ma yar mitsitsiyar yarinyar ido yai yana kallon ta, duk da yadda kyaun ta yake fisgar ta amma haka ya zuba mata ido yana mamakin wace wannan da har tazo ta zauna a Palourn da yake saukar bakin sa.
Ganin yadda yake kallona yasa na turo baki gaba, cikin kunkuni nace "haba Ya Ustaz taya zaka wani zuba min ido kana kallona badai kyau kallon haram".
Dan ware idonsa yai yana lumshe wa a hankali, a ransa yana mamakin maganar ta wai ya zuba mata ba kyau kallon haram, murmushi yake son yi amma sai ya daure, ita wannan mitsitsiyar Mai zai ji a gare ta da har take cewa bakyau kallon haram.
Ganin bai yi magana ba sai lumshe idon sa da yai yasa na mike daga kan kujerar da nake na koma wacce ke kallon sa.
Zuba masa ido nai ina kallon sa kawai, can nace Ya Ustaz baka magana wai, ko dai kurma ne?.
Bude idon sa yai ya kalle ta da idonsa da suka dan chanja colour, yatsina fuska yai Jin wani dan tsami tsami a Palourn yana tashi.
Kallon ta yai yaga ta zuba masa manyan idonta tana kallon sa, hade rai yai sosai a dake yace "Ke kin yi wanka yau?".
Zaro Ido Dije tai sai kuma tai saurin sa hannu ta dafe bakin ta, kallon sa tai tana mikewa tsaya, shinshina jikin ta ta fara ta kalle sa tace "haba dai don Allah Ya Ustaz, ba wani wari da nake wallahi ban yi wanka ba dai sai gobe gaskia kwana uku uku nake bana wanka sbd tattalin ruwa".
Zaro Ido yai da mamaki yace "what?".
Fari nayi da ido nace "yess, tattalin ruwa nake kaga shekaran jiya nai wanka don haka sai gobe zan yi kuma ai bana tsami fah".
Wani yamutsa fuskat yai a dakile yace "kazama ce keh Amma, mai ma kike yi anan".
Hannun nasa ta jikin hijab na rike kuguna a Tsiwace nace "lala-lala Ya Ustaz daka ta, wannan ai zagi ne taya zaka ce wai ni kazama ce, sannan maganar me nake yi anan toh shi MD din nice wacce zan dinga masa gyaran office, aiki ya bani Mai kyau atoh".
Da mamaki ya Kara ware idon sa akan ta yace "shi MD din ne zai baki aikin gyaran office bayan bakya wanka".
Hade rai nai nace "bafa nasan zagi gaskia Ya Ustaz haba, ai maganar zai bani ma bai taso ba don ya riga ya bani aikin nema, ynxu zaman da nake yi anan jiran sa nake yazo mu shiga ciki na gyara masa tsaf".
Ya bude baki zai magana muryar Baba ta karade paloun Yana sallama, lumshe idon sa yai yana gyara zaman sa sosai a Kan kujerar.
Cikin bashi girma Baba yace "barka da zuwa MD".
Kwalalo idanu waje nai a firgice nace "MD kuma Baba? Wannan dinne MD?".
Wani kallon Baba ya min yace "ko kin masa rashin kunya ne Dije".
Yarfe hannu na shiga yi ina fadin "ba abinda na masa Baba, ni fa Ka ganni a tsaye ma gaishe sa nake yi".
Bude idonsa yai ya kalle ta ta kasan ido yadda baxa ta gane kallon ta yake ba, dan girgiza kan sa yai a hankali a ransa yana fadin kila bata da lafia ne shiyasa ta cika suruta haka.
Baba daya lura MD din baya cikin mood din magana cikin nutsuwa yace "wannan itace yarinyar tawa Dije sunan ta, na kawo ta yau ne sai ta fara aikin tunda kace ko yaushe zata iya fara wa".
Idon sa a lumshe yace "bkm Baba, Yasir ya bude mata office din ta gyara kafin na shiga".
Kallona Baba yai yace maza bi bayan Yasir din sannan saura ki zauna kina shirme zamu hadu ne.
Turo baki mai ina fadin haba Baba don Allah.
Zaro min ido yai yace zaki wuce ko kuwa?.
Bin bayan Yasir din nai ina marairaice fuska kamar zan yi kuka, shidai Yasir bai ce komai ba sai nuna min office din ya shiga yi da kuma yadda ake gyara wa, har dakin dake cikin office din da toilet dinsa sai da ya nuna min yadda zan gyara sa.
Fita yai ya barni ina kalle kallen office din sbd haduwar sa, daga cikin office dn ana kallon duk abinda ke faruwa a wajen paloun da compound din company sai dai su basa gani.
Ganin zan bata wa kai na lokaci na shiga gyara wa a nutse don fa ni ba baya ba gurin aiki Kam, cikin kankanin lokacin na gyara ko ina, na wanke toilet din cikin bedroom na chanja masa bedsheet, air freshener na fesa ina korafin cewa zan dinga zuwa da turaren wutan Mama ina kunna masa ni dai kamshin freshner din bai min dadi ba.
Kayan dana share da mopping na fito da su na ajiya a inda na dauka a cikin palourn, komawa nai na zauna a kan kujera ina fadin "wayyooo ya'yan hanjina kuyi hakuri kunji, na kusa koma wa gida".
Bude idon sa yai ya kalleta Jin abinda take cewa, mike wa yai kawai a ransa yana fatan gyaran yaki masa yadda yake so ta yadda zai sallame ta ba tare da ya batawa Baba rai ba.
Yana shiga office din ya lumshe idonsa Jin wani kamshi mai sanyi daya ke tashi, bude idon sa yai yana kallon office din ko ina kal an gyara an goge, murmushi yai yana shigewa bedroom din office dn.
An gyara shima ya same sa sai kamshi yake yi ga bedsheet ta chanja masa, sai da ya gama kalle kallen sa sannan ya koma cikin office dn.
Zama yai yana duba files din dake kan table din jefi jefi kuma yakan dago ya kalle ta yadda ta kwanta a kan kujera ba abinda ya shafe ta.
**********
Duk ta rude ta jike sharkaf da gumi, hankalin ta a tashe tace "ynxu na kan dutse me ye abin yi".
Shiru dan tsamurmurin bokan yai yana Zane akan dutsen dake gaban sa, ya dade yana yi sannan ya dago ya kalle ta cikin muryar sa kamar ta mace yace "ban samu damar ganin ko wace ita ba, amma tabbas shigowar ta rayuwar sa abune da baxai mana kyau ba, don zata iya rusa Miki dukkan shirin da kika dau shekaru 30 kina yi".
Zaro Ido tai tace "duk Shirin da nake yi na kan dutse, sai da abu yazo gangara kuma a samu matsala".
Kara manne kananun idon sa yai yace "tabbas kuwa, ba karamin alkhairi bace Iya a rayuwar sa, mu kuma sharri cev ita a gun mu".
Share gumin fuskar ta tai tace "ynxu meye abin yi na kan dutse?".
Kallon ta yai yace "wannan Karan aikin da zan miki mai matukar hatsari ne, ban taba miki irin sa ba amma matukar xaki iya toh zaki mallake sa, ya kasance sai abinda kike so zai yi ba tare da kowa ya fahimta ba".
Cikin zakuwa tace "zan iya ai na kan dutse matukar akan biyan bukata tace ba abinda baxan iya ba".
Wani leda ya miko mata yar karama dake dauke da garin magani, cikin rawar jiki ta sa hannu ta karba.
Da siririyar muryar sa yace "wannan zaki je can gurin aikin nasa ki barbada masa akan kujerar da xai zauna, ki tabbatar ya zauna akan kujerar, ko wace ita in har ya zauna akan kujerar nan xai ji ya tsane ta kuma zai yi yadda zai yi ya nisanta kansa da ita".
Murmushi tai tace "wannan ai mai sauki ne na Kan dutse".
Ido ya zuba mata na yan dakiku kafin yace "abinda zaki aikata babban abune, zaki kwanta da shi yaron ku sadu a wannan saduwar muna bukatar maniyiin ki da nasa a hade da shi xan Miki karshen aikin ki, daga shi kin gama mallakat komai nasa".
Daskare wa tai a gun tun da taji ya ambaci saduwa, ita dawa zata sadu badai Elhajj ba yaron yayar ta wanda kuma ya kasance da a gare ta.
Ta bude baki zatai magana ya daga mata hannu, cikin hade rai yace "kije kiyu tunani, Amma ki sani wannan shine kawai mafitar ki ta karshe".
Mikewa tai zata fita yace "kar ki Manta ba ke kadai bace kike son ganin bayan sa, da akwai wadanda suke aiki a kansa fiye da Wanda ke kike yi a kansa a ynxu haka, sannan zan iya ce wa sun fi hadari da son mallakar dukiyar sa".
Shiru tai kawai yana goge gumin dake tsatsafo Mata, ita Kam har ynxu ta rasa su waye suke son ganin bayan Elhajj bayan ita, ta hanga ta hanga Amma bata samu damar gane ko su waye ba.
Cike da damuwa ta tari taxi ta nufi airport don komawa Kano, karya tayi wa Papa dama tace zata je gidan kawar ta sunyu gobara shine tazo Enugu don ganawa da na kan dutse..
*******
Zagaye palourn yake hannun sa a bayan sa gaba daya ransa in yayi duba ya baci, cikin bacin rai yace "haba haba Hajia wani irin cin mutunci ne wannan, Kamar ni ace xan jewa Yaya da wannan bukatar amma ya nuna min cewa baxai iya min ba".
Hajia Batulu itama ran nata a bace tace "Ai ba tun yau nake fada ma cewa Yaya Hassan bai dauke Ka matsayin kani ba amma kaki yarda, ina fatan dai ynxu Ka gane".
A zafafe yace "tabbas na fahimta ynxu kuwa Hajia don Yaya ya bani mamaki, 500m kawai nake nema fa ya bani na shigo da kayana amma ya hana, kuma kinsan tunda ya hana shima wancan tsinanan Dan nasa bazai bayar ba".
Cikin Jin haushi sosai tace "ai Alhaji baxai bayar ba wannan abin haushin da mai yayi kama, kai ka dogara da shi kana aiki a karkashin sa, dan kama ya dogara da dan sa haba mu kenan ba xamu taba samun ci gaba ba kenan sai dai mu Zama koma baya a gunsa".
Zama yai a gefen Hajia Batula yana huci yace "ynxu meye shawara?".
A kufule tace "shawara daya ce ai Ka yadda na nufi gurin malamai kawai a san yadda za'a yi wallahi, don wannan abun yayi yawa".
Shiru yai kamar baxai ce komai ba jikin sa yana sanyi wata zuciyar tana tuna masa cewa twin dinsa ne fa yake shirin Kai wa gun boka.
Ganin kamar baxai yadda ba yasa hajia Batula dinga ziga sa har sai da ya yadda, ya kuma mata transfer din kudi masu nauyi Wanda zata bawa bokan.
Salim da tunda suka fara magana yake tsaye a bakin kofa bai shigo ba sai da ya gama jin duk abinda suka ce.
A razane ya shigo palourn yana fadin "haba Mum plz kar kuyi haka mana, meye ribar ku ynxu sbd abin duniya zaku fada halaka".
Daga masa hannu Hajia Batula tai tace "kaga Salim dakata in kai zuciyar ka ta mutu baza Ka iya nema wa kan Ka yan ci ba toh kar Ka hana ni nema wa baban ka Wawa kawai Wanda bai san inda yake masa ciwo ba".
Kallon Alhaji Hussain yai zai yi magana shima ya daga masa hannu, dole yayi shiru kawai ya juya ya fita daga gidan zuwa nasa gidan ransa a bace.....
**********
Mikewa nai Jin ana kiran sallah, toilet din palourn na shiga nayi alwala, shinfida dan kwali na nayi a kasan tiles nai sallah.
Ina zaune ya fito daga elevator da alama shima masallacin yaje bayan sa Yasir ne dauke da ledoji manya, ina kallon su har suka shige cikin office dinsa.
Sai da sukai wajen 10 Minutes da shiga sannan Yasir ya fito, kallona yai yace MD "Yana Kira"
Da sauri na mike nace "badai laifi nai na a Ya Ustaz ba koh?".
Dariya ya kyalkyale da ita yace "wai MD kike cewa Ya Ustaz".
Tabe baki nai nace "toh kai baka ga yadda ya sha jallabiya bane irin ustazan islamiyya dinnan".
Murmushi yai yace "nidai jeki kar ki sa nayi laifi".
Tura kofar nai bakina dauke da sallama, Kan sa na akan computer din sa Yana dannawa bai dago ba har sai da ya gama abinda yake.
Ni kuwa idona na kan table dinsa ganin take away, roba biyu fried rice ce taji liver sai kamshi take, dayar robar kuma KFC ne a ciki manya manyan kaji, ga drinks da ruwa a kai sai wata robar da aka sa chips Nd plantain.
Wani yawu na hadiya ina kallon abincin cikina sai kukan yunwa yake.
Tun da ya dago yake kallon ta, magana yake mata akan sakon da zata karbo masa a reception amma yaga alama hankalin ta baya kansa.
Dukan table din yai da karfi yace keeeee.....
A razane na dago na kalle sa na tare da tunani komai ba na shagawabe fuska nace "Ya Ustazu Ka taimako min da kazar nan rabona da kaza naji shekara inaga, kuma gaskia ni bana wa cikina hakinci Rai na ya biya Allah".
Ware idon sa yake kawai yana kallon ta yana jinjina wa karfin halin ta........
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Comments Nd share plz
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Free page 10
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.
Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.
09066728387
*BABY BEAUTY LOUNGE*
*INA YAN GAYUN SUKE MASU BUKATAR GYARAN JIKI, HENNA BLACK AND RED, PEDICURE AND MANICURE, MAKEUP, SALON KU GARZAYO ZUWA BABY BEAUTY LOUNGE DOMIN SAMUN DUKKAN WANNAN ABUBUWAN, HAKIKA GYARA SHINE MACE KUMA KO WACCE MACE YAR ADO DA KWALLIYA CE*
*INA MASU BUKATAR KOYAR MAKEUP DA SALON DUK MUNA YI A BABY BEAUTY LOUNGE CIKIN FARASHI MAI RAHUSA ZAKU SAME MU A TUDUN MALIKI TITIN ALASURE NO.995*
PHONE NUMBER 08183462148 OR 07058457638
*MUNA SIYAR DA MAGUNGUNAN MATA DANA MALLAKA DUK A BABY BEAUTY LOUNGE*
Ware idon sa yake kawai yana kallon ta yana jinjina wa karfin halin ta.
Ganin yadda yake kallona yasa ni kara shagwabe fuska nace "plz Ya Ustazu nasan ustazai basu da rowa, kar Ka cemin kwadayayyiya ni bana kwadayi sha'awa kawai ta ban Ka taimako".
Dan kure ta yai da ido kafin yace "Ke baki tsoron na sa Miki wani abu a cikin abincin, baki sanni ba kawai kice na baki kaza, baki san ana tsafi da nama ba?".
Zaro ido nai sai kuma na kyalkyale da dariya, wani kallo na masa irin ni zaka yiwa wayo dinnan.
Lumshe idonsa yai ya bude yace "baki yadda ba koh?".
Turo karamin bakina nai gaba nace "ai nasan ustazai basu tsafi, kuma ni na yadda da kai ai nasan ba abinda zaka sa min".
Tsigar jikinsa ce ta tashi haka kurin bai san dalili ba amma sai ya samu kansa da jin dadin yadda ta nuna ta yadda da shi.
Tabe baki yai ya tura mata takeaway din fried rice din duka roba biyun da KFC din sai ruwa roba daya.
Kallon sa nai da murna nace "Ya Ustaz duka ni zan cinye su".
Fuska a hade yace "dauki ki fita plz, kin cika min kunne da surutu".
Yar gajeriyar dariya nai na dauki duka takeaway din nace "angode sosai, Allah ya saka da alkhairi ya raba Ka da iyayen ka lafia, Allah ya kare Ka daga sharrin masu sharri.. daga haka na fice daga office din ina murna sosai".
Tun da ta fara masa addu'a ya lumshe idonsa, yana amsawa a ran sa. Addu'ar daya rasa daga gun matar sa kenan, ko mai zai bata kuwa sai dai tace tnx shikenan.
Haka kurin yake jin wani yanayi a zuciyar sa dan gane da wannan Yarinyar, daga zuwan ta yau ta sashi yai magana sosai abinda bai taba faruwa da shi ba kenan ya tsaya Yana magana da wani.
Ina fitowa Yasir dake danne danne a system dinsa yace "Khadija abinci MD ya baki".
Kallon sa nai ina rike ledar da kyau nace "eh, ko bakin ciki kake min ne daga zuwana Ya Yasir?".
Dariya ya kyalkyale da ita yace "oh Khadija! Ba bakin cikin da nake Miki kawai dai ina tausayin kai na kinga da duk abinda MD yaci yana rage min amma ynxu ke xai dinga bawa na sani".
Gwalo na masa nace "ohoo dai kuma fa ba shine ya bani ba kaza na gani zubu zubu manya, yawuna ya tsinke shine nace ya taimako ya bani to kaga ai baxan cuci kai na ba".
Dariya kawai yake yace "ynxu dai Khadija je ki ci abincin kizo muyi hira anan, don gaskia ina son hira da ke kina sani nishadi".
Farr nai da idona nace "a nawa, kasan buhari ya hana aikin banxa".
Girgiza kai yake kawai yana dariya yace "haba kanwata, so nake fa kizo muna hira ina aikina, kinga lokacin da na gama sai na zaga da ke kiga ko ina a company din".
Murmushi nai nace "kuma haka ne bara nai sauri na dawo toh".
Cikin palourn naje na zauna, har na bude fried rice din Zan ci sai na tuna da Mama, shiru nai kawai cikina sai kukan yunwa yake amma bana Jin zan iya cin wannan cimar dadin ba tare da Mama ba.
Rufewa nai na dauko ledar kawai, gurin Yasir na dawo nace Ya Yasir ina zan ajiye wannan ledar, na fasa cin abincin sai anjima ynxu bana Jin yunwa.
Dan shiru yai yana tunani kafin yace gaskia ban san inda zaki sa ba Khadija, kinga nan gurin kowa yana iya zuwa sai dai office din MD shi kuma wannan baxai taba ma yiwu wa ba.
Ban bari ya sake magana ba kawai na nufi office din MD din, a hankali na bude na shiga na tare da nayi knocking ba.
Cikin fada fada naji yana fadin sa'an "kine ni Saudat, mai yasa kika rai na nine wai? Kodan kinga ina Shiru da duk abinda kike yi ne".
Daga dayan bangaren Saudat ta Kara marairaice wa tace "plz Dear kayi hakuri don Allah, har na shirya fah kawai sai aka gayyace mu bikin yar aminiyar Umman su Nabila ne fah dear baxan iya cewa baxan je ba".
Ran sa ya gama baci a harzuke yace "wato bani da muhimmancn da zaki iya kirana kice min kin tafi wani gari har Abuja daga lagos bayan kwanakin da kika kara akan Wanda na baki koh Sauda".
Kukan kissa ta sakar masa har da shessheka don tasan baya son kukan mace ko kadan.
Ai kuwa tayi nasara don shiru yai kawai yana sauraran ta ya daina fadan da yake, ganin taki daina kukan kawai ya kashe wayar sa ran sa a bace.
Sati daya tace zata yi sbd bikin kanwar aminiyar ta da za'ai a Lagos amma sai da ta kara kwana uku akai, ynxu kuma tana ce masa wai tana Abuja ana bikin yar aminiyar Umman Nabila din kuma sai tayi kwana har hudu.
Ni dai tun da na shigo naga yadda yake fada hankali a waya jikina yai sanyi, na takure a jikin kofa ina mar-mar da ido, a rai na fadi nake ashe ya iya fada haka.
Taba handle din kofar da ake yine yasa na matsa baya kadan aka shigo, Salim ne ya shigo yana rike da wasu takaddu.
Mai da kofar yai ya rufe sannan ya juyo cikin office din, idon mu ne ya hade da juna, a tare gaban mu yai wani irin bugawa da karfi...
Kallon sa nake kawai gabana yana faduwa haka kurin naji wani abu yana yawo a cikin kai na.
Shima a bangaren Salim din cikin bugawar kirjin da bai san dalili ba ya zuba mata ido yana hasaso irin kyaun ta, duk da tana cikin hijab amma hakan bai hana sa kissima irin yadda surar ta take ba, lokaci daya yaji sonta da kaunar ta sun mamaye zuciyar sa abinda bai taba ji ba kenan, yaji yana son mace tsakani da Allah haka....
Ni kam ganin kallon da yake min yayi yawa yasa ni turo baki, a shagwabe nace "badai kyau kallon haram toh".
Dariya yai yace "ni nake miki kallon haram din?".
Shiru nai kawai ina kauda kai na gefe haka kurin bai kwanta min a rai ba, kawai sai naji bana son sa.
Elhajj daya zuba musu ido yana kallonsu mai da idon sa yai ya lumshe ransa yana kara baci, duk ransa a jagule yake game da abinda Saudat ta masa.
Daga kafa nai a hankali duk a rude nake sbd yadda Salim ya ke bina da kallo, karasa wa nai gaban table dinsa nace "Ya Ustaz ga ledar abincin nawa na koshi na ynxu xan ci ba, don Allah zan iya ajiye wa a office dinka?".
Hade rai yai sosai yace "waye Ya Ustaz din wai?".
Turo baki nai nace "kai mana..."
Zuba mata ido yai kafin yace "me yasa kika rai na ni wai?".
Zaro idona nai nace "ni din kuma? Mai nayi maka fisabilliahi".
Kara hade ran sa yai yace "ki daina ce min ya Ustaz bana so, aiki kike min call me MD.."
Turo baki nai nace "toh Ya Ustaz...." Da sauri na sa hannu na kame baki na ina zaro ido nace "sorry MD".
Kada kai kawai yai yace "ajiye a gefen resting chair din can"
Sum sum na tafi na ajiye a gefen ta har da dan turawa yadda ba za'a gan ta ba sannan na wuce na fita daga dakin.
Kallon bayanta Salim yai yana sauke ajiyar zuciya, ran sa adan bace yadda suke magana da Elhajj ya karaso gurin Elhajj din.
Zama yai yana Mika masa hannu sukai musabaha, kafin Elhajj yace wani abu salim yace "wace wannan wai".
Tabe baki Elhajj yai yace "yarinyar Baba Auwal ce, shine ya kawo ta tana son aiki ne so zata dinga gyara min office".
Da mamaki Salim yace "but she's young bai kamata ta dinga irin wannan aikin ba".
Cikin ko in Kula yace "ita taga tana so ai koh, I don't care".
Shiru Salim yai yana son ya cewa Elhajj ya bashi ita ta dinga gyara masa office amma kuma bai san wani fassara Elhajj din zai masa ba dole yaja bakin sa yai shiru kawai suka shiga tattauna wa akan abinda ya kawo sa....
Ni kuwa ina fita gurin Yasir na nufa muka shiga Hira Yana aikin sa, da yake shima mai surutun ne cikin lokaci kan kani muka Saba sai hira muke yana bani labarin yan matan da yai.
Muna cikin hirar Salim ya fito daga office din, kallon ta yake yadda take dariya tare da Yasir nan da nan yaji ransa yayi mugun baci.
Cikin bacin rai ya karaso inda suke, kallon ta yai yace "mai kike yi anan?".
Kallon sa nai da mamaki nace "kamar ya? Hira muke yi mana nida Yaya Yasir".
Tsaki yai yace "tashi ki koma can ki zauna bana son ganin ki anan gurin".
Wani kallo na masa fuskata a hade nace "sannu MD".
Da mamaki ya zaro idon sa yace "Ke ni kike fadawa magana haka".
Nima ran nawa a bace nace "toh ai gani nai company din na MD ne kuma shi nake yi wa aiki, shi Mai yasa bai hanani magana da Ya Yasir din ba sai Kai".
Shiru yai kawai bai sake magana ba takaici kamar zai sashi fashewa da kuka, kawai ya juya ya fice daga palourn.
Yana fita naja tsaki ina fadin "aikin banxa kawai, wallahi anji kunya dai".
Yasir da ya sandare a tsaye yace "kin san waye shi kuwa kikai masa rashin kunya?'.
A fusace nace "ko waye shi in dai na MD bane ban damu ba".
"Tab toh in fada miki dan uwan sane kuma aminin sa sannan daga MD sai Shi a companyn nan tsaf zai sa a kore ki don ma shi mutumin kirki ne bashi da damuwa Sam ga fara'a, ban san Mai ya ke damun sa ba da har ya miki magana ma, Yasir ya fada yana Zama akan kujerar sa".
Tabe baki nai nace "oho koma dai meye ni bai min na wallahi, haka kurin naji bana son sa".
"To wallahi ki kiyaye don bashi da damuwa amma baya daukar raini"
Banza na masa har sai da ya gama aikin sa sannan muka fita tare ya shiga nuna min companyn ko ina in muka je sai na gabatar musu da kai na a matsayin Dije mai gyara office din MD.
Sai da aka shiga masallaci sallar la'asar sannan na koma floor din mu nayi tawa sallar, har wani jiri jiri nake ji sbd yunwa amma bana jin zan iya cin abincin.
Biscuit din da Yasir ya siyo ya bani shi naci nasha ruwan Despenser din dake palourn, sai karfe shida aka tashi.
Office din MD na shiga na dauki ledata ban gansa ba da alama Yana cikin dakin nan, ban kuma damu dana tsaya ba kawai na fito.
Sallama nai wa Yasir na sauka ina boye ledata a cikin katuwar jakata, a raina ina fadin yau ga ranar manyan jakunkuna.
Bayan machine din Baba na hau muna tafe ina basa labarin yadda yau din ta kasance min, sai Kara bani shawara yake.
Na kuma fada masa MD din ya bani abinci amma ban ci zan kai wa Mama muci tare.
Murmushi Baba yai yace "ban dani za'a ci Kenan Dije".
A kunyace nace "A'a Baba tare zamu ci ai shiyasa ma na fada maka, kaga sai Mama ta dibar na".
Dariya yai yace "A'a kuci abin ku na koshi ma ni, fatan ba rokar sa kikai ba dai koh?".
Tsifi tsifi nai da idanu a dake nace "ba rokar sa nai ba Baba, shine kawai ya bani".
Gyada kai Baba yai yace "Madallah don yana da kirki sosai nasan kika rokesa zai baki amma don Allah kar ki rokesan kar ya dauka kwadayayyiya ce keh".
Daga kai nai nace "toh Baba, Zan kiyaye".
A haka har muka karasa gida.........
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Comments Nd share plz
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Free page 11
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.
Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.
09066728387
*BABY BEAUTY LOUNGE*
*INA YAN GAYUN SUKE MASU BUKATAR GYARAN JIKI, HENNA BLACK AND RED, PEDICURE AND MANICURE, MAKEUP, SALON KU GARZAYO ZUWA BABY BEAUTY LOUNGE DOMIN SAMUN DUKKAN WANNAN ABUBUWAN, HAKIKA GYARA SHINE MACE KUMA KO WACCE MACE YAR ADO DA KWALLIYA CE*
*INA MASU BUKATAR KOYAR MAKEUP DA SALON DUK MUNA YI A BABY BEAUTY LOUNGE CIKIN FARASHI MAI RAHUSA ZAKU SAME MU A TUDUN MALIKI TITIN ALASURE NO.995*
PHONE NUMBER 08183462148 OR 07058457638
*MUNA SIYAR DA MAGUNGUNAN MATA DANA MALLAKA DUK A BABY BEAUTY LOUNGE*
Da sallama na shiga gida baba kuma ya tsaya shigar da Machine dinsa garejin makocin mu, su Umma suna zaune ita da Inna fure sai hajjo da ke gefen Umma tana yanke farce.
Dukan su ido suka zubo min suna kallona, ban tsaya ko gaishe da su ba na shige dakin mu da dan sauri ina fadin "Mamana Mamana mai share hawaye na..."
Murmushi Mama dake zaune tana gyara wake tai kawai yana gyada kai, da sallama na shigo dakin ina fadin "Mamana ni kadai".
Bata dago ta kalle ni ba hakan yasa na matsa jikinta kawai na shige jikinta na rungume ina sakin ajiyar zuciya.
Kasa hana ni kwanciya a jikin ta tai sai cigaba da gyara waken ta kawai tai, ganin ta min shiru batai magana ba na dago na kalle ta cike da shagwaba nace "Mama kina kallo fa na shigo baki min magana ba".
Ba tare data kalle ta ba tace "ke da kika shigo kin gaishe ni ne Dije?".
Turo baki nai ina dirza kafa a kasa cike da shagwaba nace "Mama ina wuni toh, kuma da dana shigo waka nake miki fah Mama ina wake ki kamata yai kina tafa hannu kina cewa lale lale Dijen gala ta mai gari ba auran talaka ba.."
Mama bata san lokacin da ta fashe da dariya ba tace "sannu Dije, Allah ya nuna min ranar da zaki yi hankali".
Turo baki nai ina cigaba da dirzar kafata a kasa sai kukan shagwaba nake da ba hawaye.
Ganin abin nawa bana kare bane Mama tace "zaki min Shiru ko sai na make ki anan kuwa".
Shiru nai ina janyo jakata fito da ledar nai na bude takeaway din ciki, a jiye wa nai a gaban Mama nace "Mama gashi kinga MD ne ya bani amma na kasa ci duk yunwar da nake ji nace tare zamu ci nida ke".
Mama da tunda Dije ta fito da abincin gabanta yake faduwa ganin lafiyayyan abinci ga kaji zuku-zuku.
Zuba wa Dije ido tai taga idonta na Kan abincin sai hadiyar yawu take, hade rai tai sosai tace "Khadija.."
Wani irin bugawa kirjina yai Jin sunan da Mama ta kira ni dashi Wanda ban taba jin ta kira ni da wannan sunan ba.
Ganin irin kallon da take min yasa ni saurin sunkuyar da kai na kasa gabana yana faduwa sosai.
Murya a kausashe Mama ta sake cewa "Khadija".
Kawai sai na fashe da kuka ina fadin "Mama don Allah kiyi hakuri baxan sake ba wallahi.."
Zuba min ido Mama tai gabanta Yana faduwa, cikin sanyin murya tace "waye ya baki wannan abincin?".
Kai na a kasa nace "MD ne ya bani Mama, mai companyn kuma shine nake yi wa gyaran office din".
Har ynxu nazartar ta Mama take, a nutse tace "ki fada min gaskia Dije, baki yai ko tambayar sa kikai".
Gaba daya tsoron Mama ya kamani jiki na har wani rawa yake sbd tsoro, hawaye na zuba a idona nace "Mama kar ki dake ni don Allah baxan sake ba wallahi".
Wani irin tsinkewa Zuciyar Mama take tsoron ta daya kar aje MD dinnan latsa Mata yarinya yai shine ya bata abinci, tabbas ta yadda da tarbiyya Dije amma dan yau ne fah.
Kara tartaro nutsuwa Mama tai tace "baxan dake kiba inhar baki yi abin dukan ba Dije, fada min yadda akai ya baki abincin nan".
Kai na a kasa na fadawa Mama dukkan abinda ya faru a office din, da kuma Yasir da muka sha hira da shi hadda Salim din da ya ke ta min ihu..
In banda bugawa ba abinda zuciyar Mama take, tabbas yar t ta shiga cikin jarrabawa ta sabuwar rayuwa, addu'ar ta kawai Allah ya tsare Mata ita a duk inda take.
Ajiyar zuciya ta sauke murya a sanyaye tace "Dije irin tarbiyyar da nai miki kenan?".
Kuka na sa kawai ina girgiza Mata kai jikina a sanyaye.
Girgiza kai tai tace "wannan ba tarbiyya ta bace Dije, ban miki tarbiyya don ki dinga rokon abu a hannun wani ba, kina kallo ko a cikin gidan nan bana yadda ki karbi abu sbd bana son ki tashi da kwadayi amma daga zuwan ki company yau har kin fara roko Dije".
Kuka na kara saki mai dan karfi duk na rude, so nake na matsa kusa da ita amma na kasa sbd tsoro, da kyar na bude baki nace "Mama don girman Allah kiyi hakuri kuskure ne wallahi Mama baxan sake ba, sha'awa kazar ta bani amma na tsane ta ma ynxu kwata kwata".
Murmushin takaici Mama tai tace "Dije kazar ce ta burge ki shine xaki karba, mai yasa baxa kiyi hakuri ba tunda kin san bamu da shi, irin wannan halin dashi samari suke amfani in sun gane yarinya Mai kwadayi ce suke cutar ta Dije, irin wannan dabi'ar ita Maza suke so suga ni Mata suna marmarin abin hannun su suku ma sai su fanshe a jikin ki".
Rintse ido na mai nadama na baibaye ni, tabbas sai ynxu ma nake Jin kunyar abin da nai, roko ba dabi'a ta bace kawai dai kazar ce data burgeni da kuma yunwar da nake ji.
Ganin yadda jikina yai sanyi yasa Mama cewa "toh shikenn kar ki sake kinji, yarinyar kirki ina alfahari da ke sbd nasan ko Mai kike yi kina yi ne sbd ni Amma don Allah ki sake kiyaye wa kinji.."
Daga mata kai nace nace "Ngd Mama insha Allah baxan sake ba Mama".
Murmushi tai tace "dauki abincn kici nasan yunwa kike ki".
Turo baki nai nace "Mama nidai baxan ci ba gaskia, haushin abincin nake ji akan sa kike fushi dani".
Murmushi Mama tai tace "ai ba fushi nake na Dije, kawai ban ji dadin yadda daga fara aiki kika soma watsi da tarbiyya taba ne".
Marairaice wa nai nace "ai baxan sake ba Mama".
"Allah yasa" ta fada tana mike wa ta shige daki...
Shiru nai kawai ina tunanin wautar da nayi na rokar abinci a gun MD ko wani irin kallo zai min ynxu oho ga karin haushi na yadda ya ce min wai ina wanka, gaskia ya kamata na fara wanka akai akai ko tsallaken kwana daya ne nayi na daina barin ina kwana uku ban yi wankan ba.
Duk yadda Mama tai tai naci abincin nan kasa ci nayi sai hakura tai kawai ta fita da kanta ta bawa almajirai abincin har robobin.
Kwanciya nai bayan na yi addu'ar kwanciya bacci, wayar mama ce a hannu na ina game din snake, game din nake amma ban san mai yasa ba hankali na gaba daya yana Kan MD.
Haka kurin nake Jin a jikina kamar yana cikin damuwa, kallo daya na masa naji tausayin sa kawai ya kamani.
Kallon agogo nai naga har 1 ina tunanin da ban san ko na meye na, mike wa nai na fita zuwa tsakar gida nayi alwala.
Dawowa nai hau Kan sallaya na fara sallah, kawai sai na samu kai na da yiwa MD addu'ar Allah ya yaye masa dukkan abinda yake damun sa, na dade sosai ina addu'ar kafin na mike na koma Kan gado gefen Mama na kwanta.......
********
Kwance yake akan gado ba abinda yake tunani sai yadda Dije take dariya tana hira da Yasir.
Lumshe idon sai yana Jin wani kaunar ta yana Kara ratsa jini da vein dinsa, ba abinda yake kara hangowa sai yadda take magana bakin ta yana motsi dan karamin bakin ta kawai yake hangowa.
Murmushi yai yana shafa saitin zuciyar sa bai taba jin haka ake soyyaba Ashe, matar sa auren saurayi da budurwa sukai kuma yana son ta a lokacin amma Jin yadda yake kaunar Dije sai yaji Ashe ma ita ba wani son ya yake ba.
Yana cikin wannan tunanin Mariya ta shigo cikin shigar bacci, tana da kyau sosai duk da kasancewar ta ba'ka, za tayi sa'a da Saudat shekara 30 amma tana da kyaun jiki
Tun da ta shigo ya zuba mata ido tana kallon ta, ji yake ina ma ace Dije ce ta shigo dakin sa ynxu, shifa baya ma Jin sha'awar matar tasa gaskia ynxu don shi Kam Dije tayi kane kane a zuciyar sa.
Tsaki yai kawai yana mikewa ya hau Kan gado.
Da mamaki Mariya ta kalle sa, cikin sanyin jiki ganin yadda yai mata tace "lafia Daddyn Junior, mai ya faru".
A hasale ya dago ya kalle ta yace "ni don Allah ki kyale ni, ki fita ma daga dakin bana son ganin ki gaba daya".
Da mamaki tace "kamar ya Daddyn Junior, taya zaka ce min na fita daga dakin Ka".
Mikewa yai yace "dallah malama wuce ki fita tun kafin na tsinka Miki Mari, haba nace bana son ganin fuskar ki dole ne?".
Tsaki taja ta juya ta fice tana cewa "Allah ya kyauta".
Yana kallon ta kamar zai bita ya mammake ta yace "aikin banxa kawai, mace gidahuma bata iya komai ba wai Daddyn Junior" ya fada yana kokayar maganar ta.
Cikin takaicin ya koma kan gadon Yana jin haushi, amma daya tuna da Dije sai ya lumshe ido yana fatan yai mafarkin ta......
*******
Zagaye makeken dakin ta take duk da sanyin AC dake tashi amma gumi take yi ko ta ina.
Ita taya ma zata fara wannan abin, ta nemin dan cikin ta, toh dan cikin ta mana haba, mahaifin sa take aure kuma babarsa yayar tace.
Goge gumi tai kawai yana yarfe hannu ta, gashi fa na Kan dutse ya ce Mata dole wannan ne matakin karshe akan wannan cikar burin ta da take so.
Ita da namiji ma ba sha'awar sa take ba, ita fa don dole take zuwa shinfidar Papa amma sam baya burge ta tana da matan ta tsala tsala har guda biyu(Wa'iya zubillah innanillaihi wa innanillaihir raji'un, Allah Ka tsare mana imanin mu Ka sa mufi karfin zuciyar mu).
Ita sam bata san ya zatai ba gashi bata da abokin shawara, ko aminiyar ta bata taba nuna mata cewa tana zuwa gun boka ba sbd a tunanin ta matukar Ka bari sirrin Ka ya fito daga cikin Ka, Ka fada wa wani toh ba shakka ya tashi daga sirri don dole wata ran sai ya bayyana, ko neman matan da take ba Wanda ya sani sai isu isu kungiyar su.
Ajiya zuciya ta sauke tana fadin dole na yadda da wannan abin, amma kafin nan sai na fara sa masa maganin nan tukun don bana son a samu matsala, amma kam wajibi ne ma na sadu da Elhajj in har hakan na nufin cikar burina..
Murmushi tai tana samun nutsuwa ta zauna akan kujera sai kuma maganar na kan dutse ya dawo mata akan cewa ba ita kadai bace take son ganin bayan Elhajj, da akwai masu yin shirin da yafi nata ma.
Tana mamakin ko su waye haka suke son ganin bayan sa kuma bayan ita, ya kamata ya dage sosai ta yi abinda na kan dutse ya umarta gudin kar wasu can suyi shirin su tana zaune su kwace komai.
Da haka ta dan samu nutsuwa ta kwanta akan gado tana sauke ajiyar zuciya.
*****"*
Washe gari da safe wanka nai na shirya a nutse har da turaren Mama na fesa, sai murna Mama take ganin yadda na nutsu nayi wanka cikin nutsuwa.
Kayan makaranta nasa na fita hannuna rike da Humaira autar mu yarinyar Inna fure, jini na ya hadu da nata sosai, matsalar kawai iya da take Hana ta min magana.
Tare muka je makarantar har aji na kai ta kafin Nima shiga.
Sai tsokana ta ake wai na fara aikin goge goge a wani company na Sama maid, amma ko a jikina ni ba Wanda ma na tsaya kulawa don kar na biye musu su bata min jiki, jina nake a Sama nayi wanka.
Sai karfe 3 na koma gida, a gurguje naci abinci na sa Kaya da hijab kudin motar da Baba ya bawa Mama ta bani na karba na fita.
Ban sha wahalar samun adaidai ta ba, shiga nai muka tafi.
A kofar companyn ya ajiye ni na biya sa kudin sa na shiga, tun daga bakin gate duk Wanda na gani sai mun gaisa in ya nuna bai gane niba na tsaya na masa bayanin nice Dije mai yiwa MD aiki.
Sai da na biya gurin Baba na gaishe sa sannan na wuce floor din MD.
Ina zuwa na samu Yasir a tsaye da alama fitowar sa kenan daga office din MD din.
Kallona yai yace idon ki Kenan Khadija, tun dazu nake zuba ido baki zo ba.
Dariya nai nace ina wuni Ya Yasir.
Fuskar sa dauke da murmushi yace lafia qalau Dijen Mama.
Murmushi nai nace Ka manta jiya na fada ma ina zuwa makaranta, ban dade da tashi ba na biyo, don ma nayi sauka asabar da lahadi kawai nake zuwa.
Daga kai ya yace haka fah, na manta shaf wallahi, ki shiga ki gaida MD toh.
Daga kai kawai nai na tura handle din kofar na shiga.
Idona ne ya sauka akan abinda yake ci, paper children ne daya ji Hadi a foil paper ga kifi lafiyayye shima a gefe, sai sakwara da miya.
Ban san lokacin dana hadiyi yawu ba ina fadin "daure daure Dije".
Dagowa yai ya kalle ta da mamakin abinda yaji tana fadaaa.......
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Comments Nd share plz
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Free page 12
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.
Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.
09066728387
*BABY BEAUTY LOUNGE*
*INA YAN GAYUN SUKE MASU BUKATAR GYARAN JIKI, HENNA BLACK AND RED, PEDICURE AND MANICURE, MAKEUP, SALON KU GARZAYO ZUWA BABY BEAUTY LOUNGE DOMIN SAMUN DUKKAN WANNAN ABUBUWAN, HAKIKA GYARA SHINE MACE KUMA KO WACCE MACE YAR ADO DA KWALLIYA CE*
*INA MASU BUKATAR KOYAR MAKEUP DA SALON DUK MUNA YI A BABY BEAUTY LOUNGE CIKIN FARASHI MAI RAHUSA ZAKU SAME MU A TUDUN MALIKI TITIN ALASURE NO.995*
PHONE NUMBER 08183462148 OR 07058457638
*MUNA SIYAR DA MAGUNGUNAN MATA DANA MALLAKA DUK A BABY BEAUTY LOUNGE*
Kallon ta kawai yake yaga yana kallon abincin take tana fadin daure daure Dije.
Girgiza kai yai a ransa yana fadin dama nace yarinyar nan bata da kai Sam.
Da kyar na tattaro nutsuwa ta duk da so take ta kwace nace "Ina wuni Ya Ustaz".
Ban za ya Mata don yau miskilancin yana kusa sosai.
Ganin ya min banxa na Kara bude baki nace "ina wuni Ya Ustazu".
Dago lumsassun idanun sa yai masu ruruta yan mata yace "waye Ya Ustaz din?".
Turo baki nai nace "kai mana".
Kankance ido yai yana mata kallon kasa kasa, samun kansa yai kawai da ce Mata "shekara ki nawa?".
Zaro ido nai sai kuma nayi saurin juyawa cike da kunya nace "saura 5 months na shiga 16".
Da mamaki sosai yake kallon ta ganin bai yadda ba yasa shi fadin "ban yadda ba".
Mai da kallona nai kansa nai rau-rau da ido nace "Allah ya Ustaz da gaske nake, na Kusa shiga 16".
Hararar ta yai yace "na dauka kin yi 20 ai".
Turo baki nai na shiga bubbuga kafafu a kasa cike da shagwaba.
Idanu kawai ya zuba Mata Yana kallon ikon Allah, ganin abin nata bana ka re bane yasa shi mikewa Yana shafa gemun sa dake kwance yace "kee! Lafia kike?".
A shagwabe na turo baki na gaba na makale kaina da kafada ta nace "ba kaine kace min na Kai 20 ba bayan har ynxu baby ce ni".
Kallon ta yai tun daga sama har kasa, kaikace ido yai yana mata wani irin kallo, shi dai kallon mace bai dame sa ba amma wannan Yarinyar ko da tana cikin hijab ya gane tana da kayan harka sosai.
Da sauri yayi Istigfari ya kawar da kansa daga kallon ta, baya bukatar bata answer don sam bai son ya cigaba da mgana da ita, wannan kallon da yai masa kadai nema yake ya taso masa da dukkan wani hakurin sa.
Abincin Kan table din ya kalla yace dauki kije ki ci.
Da sauri na kalli abincin ina hadiyar yawu sai dai tuno maganar Mama yasa ni a sanyaye nace baxan ci ba ngd.
Da mamaki ya kalle ta yace why?
Rau-rau nai da ido nace "Mama ta min fada sosai da na ce Mata rokar ka nai, har tana cemin irin haka ne samari suke amfani da damar in sunga yarinya na karbar abinsu Suma su fanshe a jikin ta, ni kuma ba haka nake ba wallahi".
Shiru nai ina goge hawayen daya zubo min na cigaba da fadin kuma ni sam bana kwadayi Allah, tsautsayi ne yasa ni rokar ka bani don kazar ta birgeni kuma ina jin yunwa amma baxan sake ba kayi hakuri.
Tun da ta fara magana yake kallon ta, a ransa yaji dadi sosai Ashe tana da tarbiyya kuma ya jinjina wa Mama sosai sbd a zamanin da muke ciki ba ko wacce uwa ce take tsaye akan yar taba har ma taji yadda take gudanar da wasu Abu nata.
(Ynxu da ace Mama bata bincikar Dije da watakila haka zata cigaba kawai komai ta gani ta nuna tana so kunga daga haka sai buri ya shiga zuciyar ta, kuma tabbas wannan zai bawa saurayi damar fara kai hannu jikin ta don ya latsa ta tunda tana karbar abin hannun sa).
Murmushi yai min Wanda ya kusa zautar dani wannan shine karo na farko da ya min murmushi tun haduwa ta dashi, tabbas murmushin ya dake ni bama yadda dimples dinsa suka lotsa sosai, nima sai na samu kaina da murmushin.
A hankali yace "ki godewa Allah Maman ki tana iya kokarin ta ganin ta baki tarbiyya, ki kula sosai kiji tsoron Allah".
Rau-rau nai da ido nace "insha Allah Ya Ustaz".
Hade rai yai yace waye "ya Ustaz din wai?".
Da sauri nasa hannu na rufe bakin ina cewa "afuwan".
iPad dinsa ya dauka ya fita daga office din gaba daya yana Jin wani iri a ransa, maganar sa da Dije ta tuno masa da tasa mahaifiyar, haka take itama tana gudun ya karbi abun wani ko yayi roko sbd kar ya tashi da matacciyar zuciya na komai sai dai yace a a bashi.
Murmushi yai yana fadin "Allah ya Miki rahama ya haskaka kabarin ki Ummana".
Ni kam da Naga ya fita daga wa nai na shiga gyaran office din ba algus, lokacin da nake wanke masa toilet kamar na cire kayana nai wanka, a rai na ina fadin da irin wannan toilet din ne damu a gida so 10 Zan dinga wanka kullum.
Bayan na gama jakata na bude na dauko turaren wutan dana kullo a leda, burner na kunna nasa turaren wutan nan da nan kamshi ya fara zagaye office din.
Murmushi nai ina sa hannu na akan kuguna, ina kallon office din ya min kyau sosai komai fess.
Turo kofar da akai ne yasa na juya ganin waye ya shigo, Yasir ne ya shigo hannun sa rike da file da alama ajiye wa zai yi.
Bin office din yai da kallo ya jinjina kai yace "lallai kanwata kin iya gyaran office har da turaren wuta".
Murmushi nai nace "eh mana, ai kasan shi turaren wuta yafi su air freshener din nan kama daki, shiyasa na dan dibo na Mama".
Dariya yai yace "lallai kuwa naga kokarin ki, MD nasan baxai yi saken da zaki kubuce masa ba don wannan gyaran ba na biyun ki".
Dariya muka sa a tare dai-dai lokacin kuma Salim da Elhajj suka shigo.
Kallon su kawai Salim yake kishi yana nukurkusar sa, fuska a hade ya kalli Yasir yace "mai kake yi anan?".
Da sauri ya sunkuyar da kansa kasa yace "File nazo ajiye wa Sir".
Tabe baki yai yace "ohk zaka iya fita".
Ko kallon su Elhajj bai yiba don basa gaban sa amma yayi karya in yace bai ji dadin yadda ya samu office din nasa fess ba duk da ba datti dama yai ba ga kuma kamshin da yake tashi.
Daga jiya zuwa yau ya fuskanci yarinyar tana da tsafta kawai dai matsalar kamar bata tsaftar jikin tane sai ta muhalli.
Kallona Salim yai fuskar sa dauke da murmushi yace "Khady ba gaisuwa".
Ba yabo ba fallasa nace "ina wuni Sir".
Murmushi yai sosai yace "lafia qalau Khady ya aikin, fatan dai baya miki yawa koh?".
Dago wa nai na kalle sa Naga ya zuba min ido yana kallona, turo baki gaba nai alamun ni an takura min na juya na kalli Elhajj da yake danne dannen sa a waya cikin kwanciyar hankali.
Kamar xan kuka nace "Ya Ustaz na gama Zan iya fita?".
Daga min kai yai ba tare da yai magana ba, shiyasa nima kawai na fita.
Ko da suka gama magana da Elhajj daya fito sai da ya tsaya ya kara min magana sannan ya tafi.
Bin sa da kallo nai na tabe baki kawai ina ma Yasir complain din nifa bana son wanna Salim din dai dariya yake min.
Tare da Baba muka koma, yauma sai da na bawa Mama labarin komai kuma bata min fada ba sai dai ta kara min nasiha akan na Kula sosai.
Sati na biyu da fara aikin nan na saba da mutanen office din sosai, sbd barkwanci na nida Yasir kuwa mun zama friends duk inda zai je ina raka sa.
Tsaka Nina da Ya Ustaz kuwa iya kaci gaisuwa da sa aiki nayi Ko na bari, a yan kwanakin nan ma na fahimci Yana cikin damuwa sosai.
Duk da ba fitowa yai ya fada min na amma na fahimta, ya rage yawan magana dama kuma can shi din ba mai magana bane amma ynxu abin yayi yawa, zan iya zuwa office har na dawo ko A baxai ce min ba duk sai na damu kuma.
Salim kuwa kusan ko yaushe Yana floor din mu, ko yace yazo min hira dana nuna masa bana so sai ya tsiri zuwa gun Elhajj sbd ya ganni.
Nidai na kawo Ido na zuba masa don ba abinda ya shafe ni da lamarin sa.
Yau sai karfe 4 na isa company din don na dan tsaya a makaranta sbd Exam din da zamu fara so muna revision.
Duk na gaji daga fara aikin nan bana samun lokacin kai na balle na je ziyawa gurin Inna, ban tsaya gaishe gaishe ba kamar yadda na saba gurin Baba kawai naje na gaishe sa na wuce floor dinmu.
Ban ga Yasir ba wata kila ko ya je wani gurin haka yasa na bude office din MD kawai na shiga.
Baya ciki amma sai kamshin sa da yake tashi kamar Yana zaune a ciki, murmushi nai ina jinjina son kamshi irin na wannan bawan Allah.
Gyara office din na shiga yi cike da nutsuwa, sai da na gama na kunna burner sannan na shiga dakin sa don gyarawa.
Na gama wanke toilet din ina cikin gyara masa gado Wanda kullum sai na gyara duk da bana ganin alamun ana kwanciya akai naji an bude office din an shigo.
Da sauri na karasa gyara gadon na zo lekawa nai ta jikin kofar Jin magana kasa kasa yana tashi, ban ga fuskar ko waye ba sbd ya juya min baya amma tabbas naga ya bude wata drawer dake office din da key yana yi yana juya don kar wani ya shigo.
Ban ga mai yake ba amma naga ya koma gurin computer din MD yasa wani abu kamar flash, bai 2 minutes ba ya cire yana gyara bakar rigar dake jikin sa mai hula.
Soke flash din yai a aljihun wandon sa ya juya zai fita, ban ga fuskar sa ba amma na lura da yadda yake sauri kafar sa ta hagu tana dan dingisawa wanda bana raba dayan biyu ko a dalilin saurin da yake ne kafar take dingishi ko kuma ciwo yaji a kafar.
Sai da Naga ya fita sannan nima na fito gabana yana faduwa sosai, a Palourn na zauna ina dafe kirjina.
Ni dai duk da karancin shekaruna amma nasan ko waye wannan tabbas wani mugun abu yake bin Ya Ustaz dashi, shiru nai ina buga tagumi don ban san mai zan yi ba duk jikina a sanyeye.
Ina zaune Yasir ya shigo hannun sa rike da file, kallon sa nai amma ban iya magana ba don jikina a sanyaye yake sosai.
Kallona yai ganin yadda nai shiru yasa shi Zama a gefen kujerar da nake yace "lafia kanwata ko baki jin dadi?".
Kallon sa nai a hankali na girgiza kai ba tare da nayi magana ba.
Duk sai ya bi ya rude yana tambaya ta ko wani abu ne yake damuna, ni dai shiru na masa kawai na rufe idona.
Shigowa yai yana tafiya cike da nutsuwar data zame masa jiki, kallon su yai yaga yadda Yasir yake ta tambayar ta ko wani abu ne yake damun ta.
Har zai wuce sai yaga rashin dacewar haka, ko ba komai a karkashin sa take aiki.
Gurin su ya nufa sai da ya tsaya a kanta sannan yace "lafia?".
Da sauri na dago ina kallon sa wani irin madarar tausayin sa tana kwaranya a zuciya ta.
Mike wa nai ina dan matsawa baya nace "Ina wuni Ya Ustaz".
Girgiza kai kawai yai yace "lafia, wani abun ne?".
Yasir da shima ya mike din yace "MD nima haka na ganta tun da na shigo".
Turo baki gaba nai a shagwabe nace "sbd kawai na saba surutu shiyasa don nayi shiru yau ake ganin kamar ban da lafia, gaskia ya kamata na daina surutu daga yau".
Tabe baki Elhajj yai yace "u're not serious".
Murguda bakina nai ina juyar da kai na gefe.
Da sauri ya bar gurin ganin murmushi na neman subuce masa, shi dai wannan Yarinyar tana basa mamaki sosai.
Yasir ma murmushi yai yace "amma kin bani tsoro gaskia, na dauka ko baki da lafia ne fah".
Dariya nai nace "haka kake Sona dama wai".
Fuskar sa dauke da Murmushi yace "ba dole naso kanwata ba, har Umma na fada mata cewa nayi kanwa a gurin aiki".
Dariya nai na bisa gurin table dinsa ina tambayar sa yaushe zai Kira min Umman mu gaisa.
Anan na zaune yana aiki ina kallon sa, daga fara zuwa na har na soma sanin wasu abubuwan a Kan computer da yadda ake sarrafa ta, don tunda na nuna wa Yasir sha'awa ta akan iya amfani da ita yake koya min kuma Alhamdulillah na fara fahimta.
Lokacin da aka tashi a kasa na samu Baba yana jirana, bayan machine dinsa na hau ina daga wa Yasir hannu muka wuce.
********
Alh Husain ya kalli Hajia Batula cikin jinjina kai yace "ina sauraran Hajia".
Gyara zama hajia Batula tai tace "na fadawa malamin duk abinda muke so, ba dai kudi keke so Yaya ya baka ba, sannan kuma in so samu ne ma duka dukiyar Ka ta Zama tasa".
Murmushi Alh Hussain yai yace "tabbas kuwa Hajia, ai ni kinga ko dukiyar sa bata Zama tawa ba ban damu ba, ni dai kawai ya bani kudin nan".
Murmushi itama tai tace "toh an gama, ya bani kwalli yace Ka saka a idon Ka, in zaka je gurin sa sannan Ka tabbatar cewa kun hada ido sannan Ka tambaye sa kudin, toh da a take a gun zai baka kuma baxai ce ka mayar masa ba".
Wata dariya Alh Hussain yai yace "Hajia Batula sarauniyar Mata, ynxu ma ai sai naje kawai koh ya kika ce?".
Da sauri tace "A'a ba ynxu ba dai koh, Ka bari sai zuwa gobe da daddare sai kaje kaga lokacin sawu sun dauke".
Daga kai yai yana Dan bata rai yace "gaskia amma ban ji dadi amma nifa a yau naso naji saukar kudin nan".
Dariya tai tana riko hannun sa tace "kwantar da hankalin ka shalelen Batula, kamar mun samu kudin nan mun gama.."
Nan suka shantake suna fadin yadda zasu samu kudaden nan Kota yaya ne....
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Comments Nd share plz
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Free page 13
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.
Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.
09066728387
*BABY BEAUTY LOUNGE*
*INA YAN GAYUN SUKE MASU BUKATAR GYARAN JIKI, HENNA BLACK AND RED, PEDICURE AND MANICURE, MAKEUP, SALON KU GARZAYO ZUWA BABY BEAUTY LOUNGE DOMIN SAMUN DUKKAN WANNAN ABUBUWAN, HAKIKA GYARA SHINE MACE KUMA KO WACCE MACE YAR ADO DA KWALLIYA CE*
*INA MASU BUKATAR KOYAR MAKEUP DA SALON DUK MUNA YI A BABY BEAUTY LOUNGE CIKIN FARASHI MAI RAHUSA ZAKU SAME MU A TUDUN MALIKI TITIN ALASURE NO.995*
PHONE NUMBER 08183462148 OR 07058457638
*MUNA SIYAR DA MAGUNGUNAN MATA DANA MALLAKA DUK A BABY BEAUTY LOUNGE*
A gajiye na shiga dakin mu, duk jikina a sanyaye ga yunwa da nake ji sbd ban ci abinci ba na tafi.
Kallona Mama tai tace "sannu, ai dama ynxu a gajiye zaki dinga dawowa ba dai kin na ce sai kinyi aikin nan ba".
Turo baki nai a shagwabe nace "Kayya Mama an kusa mana salary dai, saura 2 weeks ana mana salary zan siyo waya da zan dinga kallo a ciki, kema Mama zan chanja miki waya".
Dariya Mama tai tace "Allah ya shirye ki, ynxu ke a albashin nawa ne da har zaki siya min waya kema ki siya wa kanki".
Langwabe kai nai nace "Mama ai 25k ne fah, ya isa na siyo waya kema na siyo miki, sannan na siyo mana su Indomie mu dinga dafawa tun da muna da karamin risho a daki ko?".
Shiru kawai Mama tai tace "Allah ya tsare ki a duk inda kike ya miki jagora".
Washe baki nai na tashi na rungume ta nace "yauwa Mamana ta kai na".
Tashi nai na fita tsakar gida, ban hadu da kowa ba in banda Humaira dake Wasa, toilet na shiga nayi alwalar magriba da ake ta Kira.
Daki na shiga na tada sallah a gefen Mama, ina idar wa na janyo flask din da Mama take ajiye min abinci na in har banci ba.
Shinkafa da miya ce Amma miyar bako dadi sbd girkin Inna Fure ce, dama ita haka take duk ranar girkin ta sai hakuri kawai.
A haka na cinye tass a raina ina fadin ana min albashi zan siyo mana kayan miya da yawa muyi mu ajiye hadda kaza zan siyo mana.
Shiru mai ina tunanin Wanda na gani yau ya shigo office din MD, kamar na fadawa Mama sai kuma kawai na share na kwanta a Palour duk jikina a gajiye yake sauki na ma gode weekend.
Washe gari da safe bayan nayi sallah, wanka nai don ynxu kam ina wanka so daya a rana, sai dai in abin ya motsa sai na kiyi.
Shiryawa nai cikin doguwar rigar atampa, duk da roba ce amma ta min kyau sosai bama da ya kasance a shape ne dinkin, mayafi na dauka don bana ra'ayin sa Hijab din yau.
Fitowa nai daga daki ina fari da ido ni ala dole nayi kyau bayan ko powder ban shafa ba.
Kallona Mama tai fuska a hade tace "koma kije ki sako rigar mama ke kullum sai na Miki dole akan sa rigar mama, da girman ki".
Kamar zan yi kuka nace "Mama don Allah to na saka hijab ba sai na sa bra din ba takura min take wallahi".
Tsaki tai tace "in zaki saka toh in kuma baxa ki saba sai ki zauna ki fasa zuwa".
Haka na koma daki na sako bra din, don takaici ma sai kawai na dora hijab akan rigar.
Sallama nai wa Mama na fita, gidan Ya Hajara nake son zuwa in azahar tayi na tafi islamiyya daga nan sai na dawo gida, gobe kuma nake son zuwa gidan Inna.
********
Lumsassun idanun sa ya zuba mata yana kallon yadda take serving dinsa abinci cike da nutsuwar ta.
Dan murmushi yai mata, nutsuwar ta na daya daga cikin abin da yake kara masa kaunar ta a zuciya sa, shi dai baxai ce ga ranar daya soma son ta ba, amma yana kaunar ta sosai, ga tausayin ta da yake ji.
Itama tana lura da irin kallon da yake Mata sai tayi murmushi kawai tana Zama a gefen sa.
Tea din sa ya dauka ya soma sipping a hankali yana kara zuba masa lulu eyes dinsa.
Cike da kunya ta sa hannunta ta rufe fuskar ta tana fashe wa da dariya, shima murmushin yai yace "uhm lafia".
Wani kallo ta masa tace "kai zan tambaya ai irin wannan kallon haka kamar zaka cinye ni".
Cup din hannun sa ya cire daga bakin sa Yana kankance ido yace "ko muje na cinye ki din?".
Dan bude idon ta tai tace "lalala ba ruwana dear, gaskia ni dai ina da kunya".
Mike wa yai a hankali yace "kin sa na koshi ma, muje nayi breakfast din da ke kawai".
A guje ta nufi sama tana dariya tace "tab, ba ruwana daga dawowa ta zaka tara min gajiya".
Taku uku yai ya kamo ta, daga ta yai cak kamar ya dauki jaririya ya nufi saman da ita, sai zillo take tana dariya.
Dakin sa ya shiga da ita ya rufe kofa, soyayya ya shiga nuna mata mai tsayawa a rai, bai bar ta ba sai da ya tabbatar ya sauke mata duk wani nauyi dake marar sa sannan ya kyale ta.
Da kyar ya mike tana turo baki gaba, a shagwabe tace "gaskia dear mugunta ka min yau dinnan".
Wani murmushi yai yace "ni nace ki tafi ki bar ni uhm".
Kwal-kwal tai da ido tace "ai na baka hakuri baxan sake ba, wancan din ma don Umman Nabila din ce tace naje kuma ina jin kunyar nace mata a'a".
Tabe baki yai kawai ya nufi toilet a ransa yana tunanin ko sai yaushe Saudat zata dinga basa hakkin sa duk lokacin da ya bukata kamar ko wanne magidanci.
Shi gashi abin ma ba wani kosar da shi yake ba, kawai manage yake ga raki a gunta kamar me sam bata da juriya.
Yana wannan tunanin ya fito daure da towel, bai gan ta a dakin ba dama kuma yasan ba lallai ya same ta a ciki ba.
Shiryawa yai cikin manyan kaya as usual farare kar, taje sumar kansa yai yana kallon kansa a mirror.
Sai da ya gama shirin sa tsaf sannan ya fesa turare ya sauko kasa hannun sa rike da iPad dinsa yana duba wani design din tabarma.
A Palourn kasa ya samu Salim zaune yana kallo.
Hannu ya basa sukai musabaha sannan ya zauna, a kasalance yace "ya Junior da Mamansa".
Murmushi Salim yai yace "yana lafia qalau, rigima fa ya gama min wai sai ya biyo ni tunda gun ka Zan zo".
Dan kallon sa Elhajj yai yace "mai yasa baka zo dashi ba, nima na dade ban gan sa bafa".
Yar dariya Salim yai yace "baka so ganin sa bane Elhajj, when last kazo gidana kullum ni nake zuwa".
Shiru Elhajj yai yana murmushi yace "shine matsalar Ka?".
Hararar Wasa Salim yai masa yace "kwarai kuwa, tun da aka haifi junior fa ina jin sau daya kazo baka sake zuwa ba".
Bude ido Elhajj yai yace "kai Salim ban da karya ooo".
Fashewa da dariya Salim yai yana Kai ma Elhajj duka a kafada, shima sai ya saki murmushi Wanda ya bayyana hakoran sa sosai.
Tattauna wa suka shiga yi akan kayan da suka shigo da su, da yadda zasu sa musu farashi mai sauki yadda mai kudi da talaka kowa zai iya siya a companyn.
Sai bayan Azahar sannan Salim ya tafi, shima Elhajj din bai zauna mikewa yai ya fita don kasuwar singa yake son zuwa ya duba shagunan sa da yake siyar da kayan masarufi.
********
Da sallama na shiga gidan ina fadin "Ya Hajara gani nan Allah ya kawo ni yau sai na cika cikina da abinci yadda ya kamata, in da akwai dajjaja na yiwa Mama takeaway".
Jin shiru batai magana ba yasa na nufi Palourn, ja nai na tsaya a bakin kofar ganin Baban Aisha a zaune gefensa Ya Hajara ce sai Aishan a Kan cinyar sa.
Zaro manyan idona nai ina kama bakina nace "Abba(kamar yadda Aisha take ce masa) Ka ji abinda na fada dana shigo don Allah".
Dariya yake kawai, Ya Hajara kuwa sai harara take zuba min don takaici.
Marairaice wa nai nace "wasa nake yi fa Abba, na cika cikina a gida taf ba space har na tafi baxan ji yunwa ba, sannan da nace zan yiwa Mama takeaway din dajjaja toh karya nake, ko akwai dajjaja din baxan kai mata ba".
Katse dariyar sa yai yace "toh Dije ko kin kai wa Mama mai zan ce ai Mama Nima mahaifiya tace, itace fa ta haifa min habibty dita".
Janyo hijab nai na rufe fuska ina fadin "Abba wannan kalmar tayi tsauri Ka sassauta".
Dariya ya fashe da ita kawai Yana cewa don nace "Habibity Dije?".
Daga kai nai ina kara rufe fuska ta ni ala dole an fadi kalmar iskanci.
Mike wa yai yana kwantar da Aisha data fara bacci akan kujera, cikin murmushi yace "saki fuskar ki Dije ni kinga ma tafiya xan yi".
Sai a lokacin na cire hijab din dafa fuskata nace "amma dai a dinga sakaya wa don Allah Abba".
Girgiza kai yai ya kalli Ya Hajara yace "Habibity na tafi kinji, ki kula da kanki".
Kokarin mikewa take yai saurin zaunar da ita yana fadin "a'a yi xamanki ki huta ba sai kin yimin rakiya ba, Allah yayi miki Albarka ya sauke ki lafia".
Murmushi tai tana kashe murya tace "Ameen Habibi, Allah ya tsare ya bada sa'a".
Fita yai yana cemin in na koma gida na gaishe da Mama.
Ban iya basa amsa ba sai tagumi da nai ina kallon su, nifa a raina kallon yan iska nake musu, don yadda suke yiwa juna magana suna wani kashe Ido ai sai Yan iska.
Tsaki Ya Hajara tai tace "kedai zanga yaushe zaki yi hankali wallahi".
Ajiyar zuciya na sauke nace "ai baxan iya baki amsa ba , don kun tsotse min man kai tass, Ya Hajara dama haka kike lallai sai na fada wa Mama tabdijan".
Dakuwa tamin tace "Zan ci mutuncin ki wallahi Dije, shashasha kawai".
Da sauri na mike ina fadin "a'a basai kin zage ni ba Ya Hajara, bara na koma gidanmu daga zuwa sada zumunci sai zagi ya biyo baya lala-lala".
Tagumi tai tana kallona tace "ynxu sai ki koma gidan Dije?".
Cike da tabbatar wa nace "tabbas, yo mai zan xauna yi kina zagi na"
Kwantar da Murya tai tace "toh kinga yi hakuri, zauna Wasa nake miki haba yar kanwata".
Turo baki nai sannan na zauna, ina cewa "yau shinkafa da wake zan mana koh Ya Hajara".
Dariya tai tace "kamar kinsan dama jiya ya siyo min kayan salad, bani labarin gurin aikin naki mana".
Gyara zama nai na shiga bata labarin yadda office din suke da yadda MD yake mgana, har kokayar sa nake.
Cikin tsokana Ya Hajara tace "uhm su Dije wannan Ya Ustaz din kodai kodai".
Da mamaki nace "ban fashimta ba, kodai me Ya Hajara?".
Dariya tai tace "kodai kin fara son sa ne".
A razane na mike tsaye kawai sai na fashe da kuka ina yarfe hannu.
Itama mike war tai tace "lafia".
Kuka nake sosai ina fadin "Na shiga uku na ni Khadija Auwalu, taya xaki ce ina son Ya Ustaz wannan babban sa'bo ne kika fada, ya kusa haifa ta fah innanillaihi wa innanillaihir raji'un".
Kokarin danne dariyar ta Ya Hajara tai tace "shikenan yi hakuri tsokanar ki nake dama".
Da kyar nayi shiru amma maganar tana raina, duk sai naji ma raina ya baci in banda sabo taya za'a hada ni da Ya Ustaz.
Sai bayan Azahar na tafi islamiyya lokacin na cika cikina dam da shinkafa da wake.
Gab da magriba na dawo, ban samu Mama ba sai dai Inna fure ta cemin ta shiga makota dubiya.
Zama na nai a kofar dakin mu ina azkar din maraice cike da nutsuwa.
********
Shigowa yai paloun ba tare da yai sallama ba kamar yadda bokan ya fadawa Hajia Batula.
Papa dake zaune a kan kujera hannun sa rike da Hisnul Muslim yana karanta addu'oin maraice ya dago suka hada ido da Alh Hussain.
Abin da ya gani a idon sa ne yasa shi saurin dafe kansa Yana fadin *Hasbunallahu wani'imal wakil*
Murmushi Alh Hussain yai cike da kwarin gwiwa ya zauna yace "Yaya barka da yamma".
Murmushi Papa yai yace "barka kadai Hussain ya iyalan naka?".
"Alhamdulillah" Alh Hussain ya fada yana gyara zaman sa.
Shiru Papa ya masa ya cigaba da Azkar dinsa, bai saurare sa ba sai da ya gama ya ajiye sannan ya juyo ya kalle sa yace "ina jin Ka".
Da kyar Alhaji Hussain daya gama cika sbd share san da yai yace "dama akan 500m din da nake so ne shine nace bara nazo Ka bani yauu".
Kallon sa kawai Papa yake a ransa yana tunanin Anya Hussain kan sa daya kuwa.
Nutsuwar sa ya kara tattaro wa yace "tun tuni ai na fada ma baxa Ka samu wannan kudin a hannun ba koh, haba Husain Ka sake duba wannan abin da kake son yi, bafa lallai bane kudin Ka su dawo har da riba ba yawanci irin wannan asara kawai ake yi".
A fusace ya mike yana cewa "Yaya kawai in baxa Ka bani ba kace baxa Ka bayar ba, ba sai Ka tsaya kana min baki ba haba".
Murmushi Papa yai yana mikewa yace "baxan bayar ba Hussain". Daga haka ya fita zuwa masallaci.
Bin bayan sa da kallo Husain yake ji hake kamar yabi bayansa ya shake sa don haushi.
Fita kawai yai yaja motar sa zuwa gida a ransa yana fadin tabbas Hajia Batula sai nayi maganin ki wallahi tun da kudin dana baki a banxa Kenan, aiki bai yi ba.
Lokacin da ya isa gida ko tsayawa yin kwakkwaran parking bai yiba ya bude kofar ya fito a fusace.
Cikin gidan ya shiga amma bai same ta a Palourn ba sai ya nufi dakinta.
A zaune ya same ta akan kujera yana danna waya, fisge wayar yai cikin huci yace gurin wani dan iskan malami kika je, gashi kwallin ba aikin da yayi Yaya idona ya kalla yace baxai bani kudin ba wannan wani irin wulakanci ne.
Mikewa Hajia Batula tai tace ban fahimci zancen naka ba Alhaji.
Tsaki yai yace ke kinga Bana son iskancin banxa, duk gurin Wanda kika je ya baki wannan kwallin ki Koma ya dawo min da kudina, don na fasa sam bai san abinda yake ba.
Daga haka ya fice a dakin yana banko Mata kofa.
Bin bayansa da kallo tai tana yatsina fuska, dogon tsaki taja tace aikin Banxa aikin wofi, ai ni ynxu abinda nake so shine na hallaka Ka, ta haka ne kawai Zan mallaki asalin masoyi na Hassan abin kaunata, ba kai ba da nake zaman hakuri da Kai............
Tooofaaaaaa😱😱😱😱😱
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Comments Nd share plz
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Free page 14
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.
Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.
09066728387
*BABY BEAUTY LOUNGE*
*INA YAN GAYUN SUKE MASU BUKATAR GYARAN JIKI, HENNA BLACK AND RED, PEDICURE AND MANICURE, MAKEUP, SALON KU GARZAYO ZUWA BABY BEAUTY LOUNGE DOMIN SAMUN DUKKAN WANNAN ABUBUWAN, HAKIKA GYARA SHINE MACE KUMA KO WACCE MACE YAR ADO DA KWALLIYA CE*
*INA MASU BUKATAR KOYAR MAKEUP DA SALON DUK MUNA YI A BABY BEAUTY LOUNGE CIKIN FARASHI MAI RAHUSA ZAKU SAME MU A TUDUN MALIKI TITIN ALASURE NO.995*
PHONE NUMBER 08183462148 OR 07058457638
*MUNA SIYAR DA MAGUNGUNAN MATA DANA MALLAKA DUK A BABY BEAUTY LOUNGE*
Washe gari kam ban yi wanka ba, don da kiwar tashi nai wanka na tashi.
Shiryawa kawai nai cikin riga da zani, sai dogon hijab dana sa, ban bari Mama ta gane ban yi wanka ba don nayi dakale a bandaki.
Sallama nai Mata na fito hannu na dauke da ledar da Mama ta bani na kai ma Inna, tafiya nake a kafa cikin nutsuwa ina tunanin yadda zan gano Wanda ya shigo office din Ya Ustaz shekaran jiya, kawai haka nake ji kamar cutar sa ake son ayi.
Na hau titi ina tafiya kawai naji an watso min ruwan gefen titi daya taru, wani irin birki naja na tsaya ina kallon Jikina da ya baci gaba daya da ruwan har Kan fuskata.
Daga ido na nai daya soma kankance sbd bacin rai na kalli tsaleliyar motar da take dawowa baya, sunkuyawa nai na dauki dutse a hannu na na nufi gurin motar data dawo ta tsaya.
Duka window din gaban motar na fara yi da karfi ina fadin fito, fito wallahi baxan yadda da wannan cin mutuncin ba.
Baya na matsa ganin an bude kofar an fito, kankance ido na sake yi ina kallon sa, kamar dai na taba ganin sa amma na rasa a ina ne.
Tabe baki nai nace "sannu, meye fisabilliahi zaka watsa min kwatamin titi har fuskata, sbd Ka ganni yar 'kan'kanuwa shine zaka min wannan cin kashin, to tsaya kaji bar gani na haka shekaru na 30 kawai dai kyaun jiki ne da Allah ya min".
Dariya yake son yi amma yasan matukar yayi dole a samu damuwa, shiyasa ya daure yace "haba Malama Khadija kiyi hakuri bamu sani bane, kin ga ma bani nake driving din ba".
Baki na kama nace "lala-lala wato ashe da mai yankan kai nake tare, taya Ka san sunana daga gani na, na shiga uku ni Dije".
Ynxu kam sai da ya saki dariyar sa son ransa sannan yace "baki gane ni ba wai, Nura ne fah security din MD".
Zare ido nai nace "sai kace min Nura ne mai daurarriyar fuska, toh ba abinda ya shafe ni dole sai kun bani hakuri akan wannan wulakancin da kuka yimin, meye zaku watsa min ruwa a fuska da jiki gashi duk kun bata kayana".
Numfashi na sauke na cigaba da cewa "ko dan kace min security din Ya Ustaz ne Kai kana tunanin zan kyale Ka, lala-lala dole sai kun bani hakuri".
Rage murya ta nai nace "kai Malam Nura ko shi kansa ya Ustaz din ne dole ya bani Hakuri".
Ido ya zaro yace "MD din da Kan sa Khadija?".
Wani lumshe ido nai cike da Jin dadi nace MD zai bani hakuri nace "tabbas, ko ance ma ni ina Jin tsoron sa ne".
Zai yi magana wanda ke zaune a driver sit ya bude motar ya fito, hararar sa nai ina kau da kai na gefe.
Shi kuwa bai ko kalle ni ba sai Nura daya kalla yace "Oga na magana fah".
Daga masa kai Nura yai ya matsa ta gefen back sit, window din aka dan zuge kadan yai masa sannan ya maida window din ya rufe.
Dawowa guri na yai yace "Oga yace ki shiga mu kai ki inda zaki je".
Idanu na bude sosai ina dafe kirji nace "wa, ni Dije tabdijan ai ba abinda zai sani na shiga cikin wannan tsaleliyar motar haka kurin".
Sassauta murya yai yace "don Allah ki shiga Malama Khadija, kinga ba abu bane mai dadi ace kina tafiya a haka duk hijab dinki ya baci".
Girgiza kai nai nace "ngd amma an hanani shiga motar wasu, in Mama ko Baba suka ji labari sai sun dake ni".
Langwabe kai yai yace "ki shiga kinji, ai ko baban in yaji Oga ne baxai fada ba".
Hannu masa na rike kugu nace "Mama fah, kai kasan Mama kuwa tace min in mace na shiga motar Maza cikin shege suke mata ta haihu, ni baxan shiga ba gaskia haka kurin ayi min ciki".
Kama baki yai yana kallon ta Ashe dai duk kaudin baki ne amma bata san komai ba.
Murmushi yai yace "Oga ne fah Amma baki yadda da shi ba?".
Kau da kai na gefe nai nace "ban yadda dashi ba Sam, don Mama ta cemin ko waye in har ba Baba bane ko Dan gidan mu kar na shiga motar sa in yace na shiga, ba ruwana".
Gurin Mirrow din ya Dan sunkuya ya kwankwasa, sauke glass din akai yai magana aka rufe.
Dawowa ya kara yi gurin zai yi magana, Aka bude kofar motar ya fito cikin nutsuwa.
Lumshe idona nai jin lafiyayyan kamshin turaren da nasan shi kadai yake amfani dashi ya cika gurin.
Da sauri na daga kai na na kalle sa, yana sanye da manyan kaya light blue, yayi kyau sosai Kan sa sanye da hula wacce ta dace da dinkin rigar tasa.
Gabana ne yake faduwa ganin yadda yake takowa gurin da nake tsaye.
Shi kuwa bai tsaya ba sai da yaje daf da ita sannan ya tsaya, zuba Mata lulu eyes dinsa yai kafin a hankali kamar mai jin nauyin bakin sa ya bude yace wuce ki shiga mota.
Shagwabe fuska nai ina mar-mar da ido na, kafin nace nidai gaskia bana so na shiga ya Ustaz, Mama tace ciki ake yiwa mutum.
Kara zuba mata narkakkun idon sa yai yana jin wani abu kamar magnet yana jan sa zuwa gare ta, haka kurin tunda yaga itace ya ga baxai iya tafiya ya kyale ta akan titi haka ba duk jikinta a jike don hijab din sai kwanciya yake a jikanta, itace take dabarar dan daga sa ta ciki yadda baxai dinga manne mata ba.
Ajiyar zuciya ya sauke yace "ynxu nine xan miki cikin *Deejah*"
Lumshe ido nai nace "wayyooo Ya Ustaz don Allah kara fadar sunan, wallahi kafi ko iya fada kaji kuwa wai Deejah".
Girgiza Kan sa yai yana da yakinin yarinyar nan Kan ta yana motsi, ganin sassauci baxai sa ta shiga taitayin ta ba yasa ya bude idonsa yana hade rai yace zaki shiga ko sai na tura ki da karfi.
Turo baki nai kawai na shiga bubbuga kafafu a kasa cike da tabara.
Zaro ido yai ganin yadda abubuwan arzikin ta suke wani irin jijjiga wanda sai da ya sa yaji wani ya ratsa tunda ga kan babban yatsar kafar sa har zuwa kansa, da sauri ya juya ya kalli Nura ganin shima kallon ta yake yasa ta daka masa tsawar cewa ya shige mota.
Kumshe dariya Nura yai yana shiga motar a ransa yana fadin kar dai Oga son Khadija yake, shidai kulawar da yaga yana bata tayi yawa, ga kuma kishin ta daya hango a cikin idanun sa.
Kallon sa David yai yace "wai mai Oga yake ce wancan banxar yarinyar ne?".
Da mamaki Nura ya kalle sa yace 'kamar ya banza, Khadija din kake cewa banxa".
A fusace yace "tabbas kuwa, in na banxa ba wace ita taya zata tsaya tana bata mana lokaci, kuma wai har Oga ya fita da kansa yana mata magana".
Tsaki Nura yai yana juyar da fuskar sa yace "ni Kam ban ga abinda Khadija tai ma da nake hango tsanar ta karara akan idanun Kaba".
Shima tsakin yaja yace "oho dai ni kawai bata yimin ba, ko dole sai tayi min ne..."
Elhajj kuwa dauriya ya nemo ta ganin tana neman subuce masa yace "wai meye haka, baxa ki dai na ba bana son shashanci fah".
Turo baki gaba nai nace "toh kayi hakuri".
Tsaki yai yace "wuce muje".
Har na bude baki na yace "shige nace".
Dole nayi shiru na bude motar inda ya fito na shiga, shima zagayawa yai ta dayan bangaren ya shiga.
Juyowa Nura yai ya kalle ni yace "Malama Khadija gurin Oga ne nan fah".
Turo baki gaba nai nace "toh anan zan zauna, ai shi ne yace min na shiga motar sa".
Sai bude kofofin hanci na nake ina shakar kamshin dake tashi a motar, ga sanyin AC daya sa naji wani bacci yana neman dauka ta.
Nuna musu hanyar nake har muka iso kofar gidan Inna.
Bude kofar xanyi ina cewa "nagode sosai Ya Ustaz".
Ba tare daya kalle ni ba yace "daka ta".
Kallon sa nai da mamakin wai na daka ta, ban yi magana ba dai sai gyaran murya da yayi.
David da Nura ne suka bude kofar suka fita.
Dan gaba David yai ya fito da wayar sa ya danna wata number.
Ringing daya aka dauka, a fusace aka ce "wani irin iskanci ne haka David, ina ta jiran inji aiki ya kammala amma sai cewa ake wai har ynxu baku karaso ba".
Shima David din da takaici ya cikasa yace "sorry Sir, wata shegiar yarinya ce wacce take masa aiki a office ce ta tsayar damu, watsa mata ruwa nai ban sani ba shine Ogan da kansa ya sa fa shiga mota ynxu dai mun kawo ta inda zata je, kuma nasan kafin mu tafi lokaci ya kure, I'm sorry sir".
Wani irin tsaki yaja a fusace, tunda aka ce masa Elhajj ya tafi daurin aure wudil ya tanadi yan ta'adda da zasu tare masa shi a hanya baya son su kashe sa don ba ynxu yake da niyyar kashe sa ba kawai dai so yake a nakasta shi amma gashi plan din bai yiwu ba.
Tsaki ya kara ja dole ya kirawo mutunen yace mutumin baxai samu damar zuwa ba, suyi hakuri zai turo musu ragowar kudin su.
***
Ba tare daya kalle ta yace "mai yasa baki son yin wanka ne, kazama ce ke koh".
Gaba ki daya sai naji na muzanta, amma da yake na iya takun hannu na dora aka na fashe da kuka.
Dan kallon ta yai sai ya girgiza kansa shifa bashi da tantama ba ita kadai bace.
Ganin baxai yi magana ba cikin kuka nace "Ya Ustaz wallahi tunda kamin magana kullum sai nayi wanka sai dai in abun ya motsa sai naki wankan, amma ko jiya nayi yaune kawai nace baxan yiba gaskia sai gobe".
Kallon ta yai sosai yace "meyasa baki son yin wanka kullum toh?".
Turo baki nai nace "ai ruwan ne wata ran sanyi yake min sosai, kuma in nace zan Dora akan murhu in har ba girkin mu bane Inna fure ko Umma hana wa suke suke zan karar musu da icen girki".
Lumshe idonsa yai yace "waye su?".
Ba tare dana kalle sa ba nace "kishiyoyin Mama ne".
Tabe baki yai yace "in bakya yin wanka ba Wanda zai taba cewa yana sonki ko bakya son kiyi aure ne?".
Janyo hijab dina nai na rufe fuskata a kunyace nace "ni ai ba aure xanyi ynxu ba sai na yi karatu sosai na tara kudi na siya wa Mama katon gida sannan na fara tunanin auren, amma ya Ustaz ka sani Jin kunya wai aure in wani yaji ai sai yace na lalace na fara tunanin aure yar karama dani".
Murmushi kawai yai bai san mai yasa in yana tare da ita yake jin wata nutsuwa tana saukar masa, ga shi shidai yasan ba mai yawan surutu bane amma yarinyar nan tsaf take sashi magana har yazo yana mamakin Kan sa.
Sake duban ta yai yaga sai sunne fuska tace ita fa bata yadda ba kunya take ji.
Murmushi ne ya kara subuce masa a hankali yace "je ki toh, daurin aure Zan je amma kin sa na makara".
Turo karamin bakina nai cike da shagwaba nace "ai ba ni nace ku tsaya bafa Ya Ustaz".
Girgiza kai kawai yai yana lumshe idonsa, ganin haka yasa na bude motar na fita a raina sai mita nake don ban fa gaji da Shan AC ba.
Sai da na isa kofar gidan Inna sannan na juyo idanu na suka fada cikin na David, wani irin murmushi na sakar masa wanda yasa shi jin wani masifaffan tsoro yana dirar masa a zuciya lokaci daya.
Gyada kai na nayi na shige gidan Inna bakina dauke da sallama.........
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Comments Nd share plz
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Last Free page
15
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
*Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.*
*Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.*
09066728387
HOME OF SUPPLEMENT AND KAYAN MATA MMN MUJAHEED
Y'AR UWA WANI TANADI KIKA KAYIWA SANYI SANYI YAZO SAIDA GYARAN JIKI GYARAN FATA DA GYARAN KASA WANNA YANA YI SA MUKE CIKI INFECTION YAFI DAMUWA MATA TSUHUN INFECTION DA SABO DUK GA SANYI SUNA TASHI YANA DA KYAU KIKULA DA JIKIN KI Y'AR UWA KIKULA DA JIKIN KI RINKA KIYAYE KA'IDA SANYI DA KA'IDA KAMUWA DASHI SANNA KIRINKA SHAN MAGANIN DA ZAI MIKI WANKE MIKI SANYI DA DATTIN MARA LOKACI ZUWA LOKACI
MUNA HADI KALA KALA NA GYARAN JIKI
BANI BADA MAGANI SAI NAJI INDA MATSALA KI TAKE IN MAGANIN SANYI KK BUKATA SAI AHADA MIKI
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA INFECTION
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA RASHIN NIIMA
WATA TUSAR GABA TAKE FAMA DASHI NA SANYI
WATA TUSAR GABAN DA TAKE FAMA DASHI NA BUDEWA GABA NE
WATA MATSALA TA TA ASIBITI CE IN MATSALA BATA WABACE ZAN BADA SHAWARA AJE AGA LIKITA
WATA MATSALA SIHIRICE DUK AIKIN DA NISAN BANAWA BANE BANSA HANNU NA DASHI
KIYI BAYANI ABAKI DAI2 DA MATSALA KI
INA MASU FUSKANTA MATSALA WURIN MIJI
WASU MIJI NA MUSU WALAKANCI KIN KASA GANE MATSALA INDA TAKE
MUNA HADI KALA KALA IYA KUDINKA ITA SHAGALINKA
MUNA DA MAYUKKAN SUPPLEMENT MASU FIDDA HASKEN FATARKI KIFITU KIYI FRESH KIYI KYAU AKWAI NASHA DANA SHAFAWA
AKWAI MASU SA HASKE
AKWAI MASU GYARAN JIKI DA NIIMA DA MATSI
MUNA DA MAN GYARAN GASHI YANA SA TSAWON GASHI DA BAKIN GASHI YANA KARA YAWAN GASHI DUK WADDA TASSAN CHEBE ORIGINAL TASAN HAR MAGANIN DAN DRUFF YANA YI MUNA SAIDA SET OIL NA KARKAR DA CHEBE POWDER DA STEAMING CREAM DA BUTTER DA SHAMPOO
KADAN DAGA PRICE DIN KAYAN MU
KAZA AKWAI TA 5K, 4K,
DAHUWA KIFI 2K
TSIME TABAJE 3K GURA 500
JAN TSIME 3500 GURA 600
GUMBA MADARA 4K
TA AYA DA DABINU 2500
TA SHINKAFA 2K
TA HATSI 1800
ZUMA BATA GINDIN KISHIYA GA WADDA KISHIYA KE MATA FANKAMA TA HANATA RAWAR HANTSI 3K BABBA MEDIUM 2500 KARAMA 800 MUNYI HAR TA IRE IRENMU 500
ZUMA KIBA 2K
GARURUKA IRIN SU
GARIN DAN SATI 1
EMERGENCY
BABANBADE
TUKUDI
SHAKAMATSE
RUBA DUK 500
MAN AYYU KWALBA KARAMA 300 BABBA 700
KADA AL'AJABI 500
SAURAN BAYANI SAI MUN HADU GA ME BUKATA
MUNA KEBBI & SOKOTO MUNA AIKAWA KU INA 08066726866 MMN MUJAHEED KAYAN MATA AND SUPPLEMENT
BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM.
Inna da Yusra dake zaune a tsakar gidan suka amsa min a tare.
Karasa shigowa nai ina cire hijab din jikina.
Kallona Yusrah tai tace "lafia naga duk kayan ki sun baci da ruwa?"
"Hmmm wata mota ce ta watsa min ruwan titi wallahi, dole dai sai nayi wankan da banyi niyya ba, dauko min kayan ki kinji don Allah in nayi wankan nasa" na fada ina jan ruwa a rijiya.
Dariya Yusrah tai tace "kayan waye zai shige ki, badai nawa b koh ko kin manta wadannan abubuwan da suke jikin kine kamar wata uwar Mata".
A fusace na dago daga tsugunnan da nake nace "kin ga Yusrah ba sai kin zage ni ba, daga tambaya don kin samu ma za'a sa kayan ki".
Tsaki nai na juya gurin Inna da ta ke bin mu da ido kawai, shagwabe fuska nai nace "Inna toh in sa kayan ki keh, ai nasan baxa ki hanani ba koh".
Kau da kai Inna tai tace "A'a kawas ina kallon ki kina kallo na amma ko ki tsaya ki gaishe ni kawai kika hau surutu, ba abinda ya hada ni da ke kuma ynxu da zaki zo kina cewa na baki aron kayana".
Marairaice fuska nai nace "Inna don Allah kiyi hakuri ki bani nasa kinji Innata, kawata ta kaina duk na rude ne da nashigo kinga kayan duk sun bata min jiki".
Tabe baki tai tace "ai kin san hanyar dakin sai kije ki dauko".
Da gudu na shiga dakin nata, duk kayan Riga da zani ne kuma burkuta burkuta, haka na dauko wata atampa wacce ta soma kodewa na shige da ita toilet din.
Wanka mai sannan na sako kayan ko bra ban sa ba don itama na cire ta.
Ina fitowa na wanke kayana tsaf na shanye a igiyar dake tsakar gidan.
Ajiyar zuciya na sauke ina Zama a gefen Inna, lumshe idona nai fuskata dauke da Murmushi nace Inna ina kwana.
Inna data zuba min ido tagumi tai tace Kawas ko kinyi saurayi ne a hanya naga sai lumshe ido kike kina dariya.
Da sauri na bude idon nace Inna wani irin saurayi kuma ana zaune kalau.
Tabe baki tai tace yo ga alama nan ina gani, in ba saurayi kikai ba meye zaki dinga zabga murmushi kina wani lumshe ido.
Dariya nai ina dan kwanciya a jikinta nace Inna saurayi sai kace wata Yusrah, gata can dai itace take aikin samari.
Hararar ta Yusrah tai tace ohon miki dai, naji din ai saurayi ma ya Kula Ka alamun Ka isa ne yarinya.
Hira muka dinga yi mu uku, ranar ban je islamiyya ba don ji nayi kamar na kwana.
Dan wake muka ci mu Uku a plate daya ga kwadan zogale da Inna ta mana, sai bayan magriba sannan na koma gida ina cewa Inna insha Allah zan tambayi Mama ta barni wani satin nazo nayi weekend dina a nan.
Da sallama na shiga palourn mu, Mama dake zaune tana lazimi ta dogo ta kalle ni ta kau da kai bayan ta amsa sallamar a hankali.
Zama nai a gafen ta nace "Mama barka da dare, na same ku lafia Mamana".
Murmushi ne ya subuce mata ba tare da tayi niyya ba, girgiza kai tai tace "xaki ce haka mana Dije, tun kafin magriba nake jiran ki amma kika shantake acan kinsan dai babanku baya yadda kuma kai wa dare a waje koh".
Turo baki gaba nai a shagwabe nace "Mamana sorry toh, inna ce ta zaunar dani tana ta bani labarin ku lokacin kina gida shiyasa kinga kwadar zogale ta mana ta ce na kowa Miki".
Mika mata ledar nai da ta zubo kwadan a wata Samira.
Murmushi Mama tai tace "Allah sarki Inna, na gode sosai Allah ya kara lafia".
"Ameen" na amsa ina dauko jakata ta makaranta, books dina na fito dasu ina budawa don mun kusa fara exam a raina ina cewa daga ynxu da books din nawa zan dinga zuwa aiki tym din da bana komai sai na dinga karatu na bana son na dauki double number a wannan term din.
Washe gari banyi wanka ba na tafi school don bana son yin wanka azo kafin na dawo nayi gumi inzo ina tsami, kar naje aiki Ya Ustaz yace yau ma banyi wanka ba.
Karfe 2 na dawo ko abinci ban zauna ci ba na shiga wanka, a gurguje na shirya cikin doguwar riga na dora hijab dark red, turaren mama na dan fesa na fito.
Kallona Mama tai tace "baxa ki zauna kici abincin ba Dije?".
Daga mata kai nai ina zura books dina a jakata nace "eh Mama sauri nake, kinga yau Monday nasan office din yayi Kura sosai".
Gyada kai tai tace "ki kula kinji, Allah ya tsare".
Daukar jakata nai nace "Ameen Mama".
Ina fitowa na samu adaidaita na shige, a kofar companyn ya sauke ni na bashi kudin sa na shiga ciki.
Gurin Baba dana hango ya fito daga masallaci na nufa.
Gaishe sa nai ina dan kare rana da hannu na.
Murmushi yai yace "oh Dije ke da kika fito daga cikin ranar meye kuma na kare ta".
Turo baki nai nace "Baba so kake nayi baki koh?".
Dariya yai yace "ina zanso kiyi baki Dije, yadda kike dinnan kamar balarabiya ni kaina dadi nake ji in na kalle ki na tuna cewa 'yata ce fah".
Hannu nasa ma rufe fuska ta nace "wayyooo Baba har kasa naji kunya wallahi".
Dariya yai yana rike min hannu muka shiga cikin company din ina ce masa in aka bani albashi gida biyu zan raba na basa daya ya boye min dayan kuma na rike.
A bakin elevator muka rabu na shiga general elevator na danna floor dinmu.
Yana budewa naga Salim da alama shima hawa zai yi ya sauka, da sauri na fito ina yin gaba.
Sanin cewa ba kowa a floor din sai ya biyo bayana yace "dakata mana Khadija, wai mai yasa bakya son magana da nine uhm".
Dan karamin baki na na murguda nace "Ka cika takura min ne, ni kuma bana son takura sam".
Dariya yai cikin jin dadin ta masa magana yace "toh zauna kinji muyi magana".
Ba gardama na zauna a kan kujera shima ya zauna a kan wacce take kallon tawa.
A nutse yace "sunan ki Khadija koh?".
Dan kallon sa nai nace "eh mana ai kasan sunan nawa toh meye kuma na tambaya fisabilliahi".
Dariya yai yace "Khadija ba ki da dama sam, shekarar ki nawa kuma kina wani class a school".
Kura masa manyan idanuna nai nace "toh bawan Allah ban gane wannan tambayoyin da kake min ba sam ni dai, taya zaka dinga tambaya ta akan personal life dina".
Dafe kansa yai yace "yi hakuri baxan sake ba".
Kauda kai na nayi nace "atoh, da yafi ma dai gaskia".
Murmushi yai yace "ynxu magana nake so muyi dake kinji, amma in ba damuwa sai kiyi min kwatancen gidan ku nazo da kai na".
Haba na rike ina zaro ido nace "gidan mu kuma kayi min me a gidan mu?".
Da sauri yace "kika sani ko zance zanzo?".
Mikewa nai nace "ban fahimce Ka ba?"
Shima mikewar yai yace "eh mana ai Zan iya zuwa muyi hira matsayin ki ta kanwa ta koh?"
Juya kai na nayi kawai idona ya fada akan Ya Ustaz daya nade hannun sa yana kallon mu fuskar sa ba yabo ba fallasa.
Shima Salim din ganin nayi shiru ina kallon wani waje yasa shima yakai duban sa gurin, sai da gabon sa ya fadi ganin Elhajj a gun, amma a ransa farin ciki yake yasan inhar Elhajj yaji abinda yake cewa to fa bashi da damuwa don kuwa zai tabbatar ya samu Dijen, shifa ynxu ji yake ma kamar ya same ta ya gama.
Kallona Elhajj yai yace "zo nan".
Jaka ta na rungumo a jikina na nufi gunsa, kai na a kasa har na karasa kusa dashi Banda faduwa ba abinda gabana yake.
Nuna min hanyar private elevator dinsa yai yace "wuce muje".
Da sauri na kalle sa nace "ehe"
Hade rai yai sosai yace xaki wuce muje ko kuwa sai na karya ki a gun.
Hannu na nasa a Kan bakina da mamaki nace Ka karya ni kuma?
Yadda ya zaburo kamar zai dake ni ne yasa na kwasa a guje na nufi gaban elevator din na tsaya..
Juyawa yai ya Kalli Salim daya tsaya kawai Yana kallon ikon Allah, sannan ya juya ya bude elevator din.
A tare muka shiga sai kallon sa nake ganin yadda yake kwal ya fi Wanda muke yawa kyau sosai.
Lokacin daya bude a kasa muka fito duk sai mutanen reception din suka bimu da kallo da mamaki.
A iya sanin su na Wanda ya taba shiga wannan elevator din ina ka cire Papa, amma ko Salim baya hawa wannan.
Gurin motar sa muka je, muna zuwa Nura yai saurin zuwa da sauri.
Satar kallona yai yana murmushi nima murmushin na masa ina juyar da kai na.
Elhajj daya ke lura da su Kara hade rai yai sosai yace "shiga muje".
Ynxu ma da mamaki na kalle sa nace "muje ina kuma Ya Ustaz".
Tsaki ya ja mai dan karfi yace "zaki shige ne ko kuwa".
Da sauri yace "in kika kuskura kika turo min baki kina bubbuga kafafu sai na balla ki".
Kama baki na nai nayi shiru, a raina kuwa ina mamakin yadda akai yasan next move dina.
Dole na shiga na makale a jikin kofa sosai don kar ma wai garin yin kwana na matsa jikinsa.
Wani lafiyayan restaurant muka je, nidai duk inda ya shiga binsa nakee abuna tunda na lura baya son musu kuma dai nasan baxai min abinda zai cuce niba.
A gurin daba mutane sosai muka zauna, duk a darare nake don ban taba zuwa irin wannan gurin ba.
Kallona yai yace "mai zaki ci?".
Dan bude ido nai nace "mai zanci kuma Ya Ustaz? Ka manta Mama ta hanani cin abun mutane".
Ba tare daya kalle ni ba yace "ai ni ba mutum bane ko?".
Kai tsaye nace "toh aljani ne kai?"
Kallon daya min ne yasa nayi shiru, order din jallof rice da pepper soup yai min sai gasasshen kifi da chips da drink, shi kuma pepper soup din kawai aka kawo masa.
Kallon abincin gaba na nai ina hadiyar yawu nace "Ya Ustaz wannan daukar haki ne, kasan dai Mama ta hanani amma shine kasa aka kawo min wannan betar", na fada ina matsa kwalla.
Murmushi yai yana cin pepper soup dinsa yace "yunwa nake ji Deejah kar ki dame ni plz".
Shiru nai ina kallon Abincin, kallon sa nai cikin sanyin murya nace "Ya Ustaz kasan dai na yadda da kai koh?".
Dago kansa yai ya kalle ni.
Turo baki nai ina shagwabe fuska nace "ba yadda zanyi tunda Ka siya dole naci kar ayi asarar su, amma don Allah kar ka yaudare ni wataran kace sai na biya Ka kaji?".
Zuba mata ido yai da mamaki yace "kamar ya nace ki bayani?".
Muskutawa nai ina gyara hijab dina nace "eh mana kar kace zaka fanshe a jikina, haka Mama tace toh In zaka fanshe a jikina mai zaka samu ma yar karama dani".
Baki bude yace "Ke zaki lalata min kunne fah, dama haka kike".
Daga kai nai nace "ai dole na fada ma Ya Ustaz, ynxu in Ka fanshe a jikina ai sumar dani zakayi nasan bulala daya in Ka daddage shauda min sai na baje war war a kasa".
Kallon ta kawai yake yana sauke ajiyar zuciya Ashe ma bata San mai ake cewa za'a fanshe din ba, girgiza kai kawai yai a ransa yana tausaya wa duk mijin daya aure ta.
Ganin yai shiru yasa na bude ciki na shiga zuba abinci na yadda ya kamata, sosai na baje don mantawa ma nai dashi a gun.
To tunda nake ban taba cin abinci mai dadin wannan ba, a raina ina cewa ya kurumin ki Mama, ana min albashi zan siyo miki kema kici.
Sai da na cinye komai nasha ruwa sannan na dago na kallesa, kunya ce ta kamani ganin yadda yai folding hannun sa yana kallona.
Shi kuwa mamakin cinta yake yadda ya cinye komai.
Girgiza kai yai ya mike, biyan kudin yai ya karbi ledar da yayi order.
Mun kusa Shiga mota Kenan wata budurwa data ci kwalliya cikin riga da skirt amma dinkin an facaccala Shi sosai ya kamata ana ganin kusan rabin kirjinta.
Taho wa tai har gaban Elhajj tace "hlo handsome".
Kallon ta yai sosai yace "lafia?"
Murmushi tai tana karairaya tace "sunana Haleema amma ana kirana Leemah, gaskia ka min tunda Ka shigo nake kallon ka, shine nace bara nazo na taya sa'a ta ko ban maka bane", ta fada tana wani juyi a gabansa.
Kau da kansa yai daga kallon ta ya mai da kan Dije dake kallon ta itama tana shan mamakin irin dinkin jikinta.
Wani murmushi yai ya dan matsa kusa da Dijen kadan yace "baki da kunya a gaban matata kike cewa Kina sona".
Da sauri na dago don naga wa yace cewa a gaban matar sa, nidai nasan mu kadai muka zo gun ba matar sa.
Ganin zan bada shi yasa shie saurin cewa *"CHOCOLATE* kina kallo tana cewa tana son chocolate dinki amma kikai shiru, ko kishin nawa ya gudu ne?".
Zaro Ido nai cikin tashin hankali zanyi magana yayi saurin yin kasa da muryar sa yace "in bakiyi acting kamar kina kishi naba yau zan kore ki daga aiki".
Da sauri na matsa gabanta Ina hadiyar yawu nidai wannan nasan zata Iya yin sa'a da Ya Hajara In ma bata girme Mata ba, amma aiki na fa?.
Tattaro bacin rai nai a raina nace nima yau bara na dana acting din da nake gani ana yi akan kishi.
Kallon rai ni na mata nace "ko kunya baxa kiji na kina mace kina cewa kina son namiji a hakan zai soki?"
Itama Leemah wani kallon kaskanci tai wa Dijen tace "ke dallah gafara a tunanin ki Zan yadda cewa matar sa ce keh, yar karama dake mai zaiyi dake".
Turo baki xanyi da na tuna Ashe fa wai masifa zanyi sai na ja tsaki kawai nace "ban da lokacin ki, a hakan dai yar karamar chocolate dina yake hauka akan in bani ba sai rijiya banxa kawai..."
Zaro ido Elhajj yai a ransa yace "tabdijan nake hauka akan wa?".
Kara kicin kicin nai da rai ina zuwa gabansa kawai na sakar masa kukan shagwaba ina bubbuga kafafu.
Satar kallon Leemah yai yaga ta zuba musu Ido sai ya sake mai da kallon sa gun Dije.
A rude yace "chocolate meye waye ya bata Miki rai?".
Kara fashewa da kukan shagwabar nai nace "kana kallon ana cewa ana son Ka amma shine zaka tambaye ni meye ya bata min rai".
Ajiyar zuciya ya sauke kamar gaske yace "sorryyyy Cutie pie kinji, haka chocolate dina ina da kamar ki meye zanyi da wasu matan uhmm, share hawayen ki kinji Maza shiga mota".
Sai da na juya na kalli Leemah na Mata gwalo sannanna shiga motar daya bude min da kansa, shima zagaya yai ya shiga dayan side din.
Nura da yake kallon duk abinda ya faru yaja motar a ransa yana fatan wannan acting din da suka yi wataran ya zama gaske.
Dafa ta kawar ta tai tace "Leemah sai da na ce miki kar kije amma kika ki, ynxu don Allah meye amfanin wannan wulakancin da suka Miki?".
Share hawayen daya zubo Mata a fuska leemah tai ta kalli Esha tace "wallahi Esha ko zanyi yawo tsirara sai na auri wancan guy din sbd ya min ne ya kwanta min, in kuwa ban aure sa ba tofa sai na dandani zumar sa..."
Wani murmushi Esha tai tace "tabbas zaki iya kawata..."
Dariya suka sa a tare suna tafawa.
*****
Ni kuwa muna shiga na shiga yin istigfari da karfi ina yarfe hannu.
Ganin abin bana karewa bane Elhajj ya kalle ta yace "Ke lafiyar ki?".
Da sauri nace "ina fa lafiya na aikata babban sa'bo nace kai Mijina me wannan abin kunya ina zan Kaisa tabdijan".
Cikin ko in Kula yace "toh sai me?".
Zaro Ido nai nace "sai me?, tabdijan to wannan babban abun kunya ne Ka haife ni fa da auren kauye aka maka ynxun ma inaga kana da 'ya kamar ni, toh ni kawai sai na auri tsoho fisabilliahi".
Wani kallo ya mata yace "nine tsohon?".
Daga kai nai nace "ai in aka hada Ka dani tsoho ne ka Zama sugar daddy".
Kauda kansa kawai yai yana murmushi, a ransa kuwa wani tunani yake🤔.
Muna zuwa companyn na bude kofar da sauri na fito, so nake kafin ya hawo na shiga office dinsa na gyara masa don an kusa tashi.
Ina shigowa palourn na samu wata mata a hakince ya juya min baya.
Jin taku yasa Momma data zo domin barbada garin maganin nan tashi ta juyo.
A tare zuciyoyin mu sukai wani irin bugu, ni kuwa abinda nake gani a tattare da matar ne yasa jikina ya soma rawa ta ciki.
Momma da tayi mutuwar tsaye kare ma Dije kallo kawai take, tuni taji masifaffan kaunar ta ya doki zuciyar ta, wani irin murmushi ta shiga sakar Mata tana jin tunda take bata taba jin tana kaunar wata halitta ba kamar yadda take Jin kaunar wannan Yarinyar ynxu haka da kuma take Jin zata iya aikata komai domin ta mallake ta koda kuwa za'a bukaci jinin Hajja(mahaifiyar ta).
......
🔥🔥🔥🔥TOFA🔥🔥🔥🔥
Su waye suke son ganin bayan Elhajj?
Waye yayi wa Elhajj da Malam farraku?
Shin waye ya shiga office din Elhajj har Dije ta gansa?
Wa ke yiwa Elhajj zagon kasa yana fitar masa da information akan aikin sa?
David wa yake yiwa aiki?
Wacece wacce aka kulle a daki tsawon 30 years, sannan wace ta kulle ta?
Salim zai samu Dije kuwa? Kuna tunanin zai rabu da Dije?
Momma zata ci nasara akan aikin ta da boka ya sata? Zata ci nasara akan yin sex da Elhajj?.
Hajia Batula fah dake son Papa?
Alh Hussain wani mataki zai dauka akan Papa?
Wacece Leemah? Xata yi nasara akan plan dinta?.
Momma dake Jin kaunar Dije fah? Wani irin abu kuke tunanin zata yi don ta same ta?.
Gidan su Dije fah?
Uncle Mustapha fah? Uncle din su Dije dake sonta Wanda yace Yana jiran ta gama secondary school ya fada mata?.
TUKUNNA MA WAI WACE SAUDAT MATAR ELHAJJ?
Duk zaku samu wadannan answers din a cigaban littafin nan insha Allah, ki biya 300 dinki ki karanta cikin salama da nutsuwa✍️
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Comments Nd share plz
Mrs A.M
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Paid page 16
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
*Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.*
*Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.*
09066728387
*DEDICATED TO ZEE CHOCOLATE MARUBUCIYAR KADDARAR MU, WANI HANIN GA ALLAH ND KISHI DA ALJANA*.
*WANNAN PAGE DIN NA KI NE HAJJAJU ZEE KIYI YADDA KIKE SO DASHI, ALLAH YA BIYA MIKI BUKATUN KI NA ALKHAIRI MUTUNIYAR KIRKI.*
HOME OF SUPPLEMENT AND KAYAN MATA MMN MUJAHEED
Y'AR UWA WANI TANADI KIKA KAYIWA SANYI SANYI YAZO SAIDA GYARAN JIKI GYARAN FATA DA GYARAN KASA WANNA YANA YI SA MUKE CIKI INFECTION YAFI DAMUWA MATA TSUHUN INFECTION DA SABO DUK GA SANYI SUNA TASHI YANA DA KYAU KIKULA DA JIKIN KI Y'AR UWA KIKULA DA JIKIN KI RINKA KIYAYE KA'IDA SANYI DA KA'IDA KAMUWA DASHI SANNA KIRINKA SHAN MAGANIN DA ZAI MIKI WANKE MIKI SANYI DA DATTIN MARA LOKACI ZUWA LOKACI
MUNA HADI KALA KALA NA GYARAN JIKI
BANI BADA MAGANI SAI NAJI INDA MATSALA KI TAKE IN MAGANIN SANYI KK BUKATA SAI AHADA MIKI
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA INFECTION
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA RASHIN NIIMA
WATA TUSAR GABA TAKE FAMA DASHI NA SANYI
WATA TUSAR GABAN DA TAKE FAMA DASHI NA BUDEWA GABA NE
WATA MATSALA TA TA ASIBITI CE IN MATSALA BATA WABACE ZAN BADA SHAWARA AJE AGA LIKITA
WATA MATSALA SIHIRICE DUK AIKIN DA NISAN BANAWA BANE BANSA HANNU NA DASHI
KIYI BAYANI ABAKI DAI2 DA MATSALA KI
INA MASU FUSKANTA MATSALA WURIN MIJI
WASU MIJI NA MUSU WALAKANCI KIN KASA GANE MATSALA INDA TAKE
MUNA HADI KALA KALA IYA KUDINKA ITA SHAGALINKA
MUNA DA MAYUKKAN SUPPLEMENT MASU FIDDA HASKEN FATARKI KIFITU KIYI FRESH KIYI KYAU AKWAI NASHA DANA SHAFAWA
AKWAI MASU SA HASKE
AKWAI MASU GYARAN JIKI DA NIIMA DA MATSI
MUNA DA MAN GYARAN GASHI YANA SA TSAWON GASHI DA BAKIN GASHI YANA KARA YAWAN GASHI DUK WADDA TASSAN CHEBE ORIGINAL TASAN HAR MAGANIN DAN DRUFF YANA YI MUNA SAIDA SET OIL NA KARKAR DA CHEBE POWDER DA STEAMING CREAM DA BUTTER DA SHAMPOO
KADAN DAGA PRICE DIN KAYAN MU
KAZA AKWAI TA 5K, 4K,
DAHUWA KIFI 2K
TSIME TABAJE 3K GURA 500
JAN TSIME 3500 GURA 600
GUMBA MADARA 4K
TA AYA DA DABINU 2500
TA SHINKAFA 2K
TA HATSI 1800
ZUMA BATA GINDIN KISHIYA GA WADDA KISHIYA KE MATA FANKAMA TA HANATA RAWAR HANTSI 3K BABBA MEDIUM 2500 KARAMA 800 MUNYI HAR TA IRE IRENMU 500
ZUMA KIBA 2K
GARURUKA IRIN SU
GARIN DAN SATI 1
EMERGENCY
BABANBADE
TUKUDI
SHAKAMATSE
RUBA DUK 500
MAN AYYU KWALBA KARAMA 300 BABBA 700
KADA AL'AJABI 500
SAURAN BAYANI SAI MUN HADU GA ME BUKATA
MUNA KEBBI & SOKOTO MUNA AIKAWA KU INA 08066726866 MMN MUJAHEED KAYAN MATA AND SUPPLEMENT.
Kallon juna muke yi kawai kowa da abinda yake aiyana wa a ransa, ganin kallon da matar take min ya soma damuwa kawai sai na fara La'ilaha illa anta subhanaka inni kuntu minazzalimin.
Cikin sanyin jiki na karaso cikin palourn na nemi waje na zauna.
Da sauri Momma itama ta zauna tana bina wani irin kallo murmushi dauke a fuskar ta.
Ganin naki Mata magana yasa ita cewa "barka dai Yan Mata abin ba gaisuwa uhmmm".
Kallon ta nai kawai sai na turo baki nace "ba ke bace kike kallona irin haramun kallo".
Wani dadi ne ya mamaye zuciyar ta har sai da tayi wata dariya tana gyara Zama sannan tace "A'a ni ba kallon haramun nake miki ba kawai dai ina mamakin yaushe kika fara aiki a wannan company don ban san ki ba, ko ba aiko kike yi ba?".
Ba tare dana kalle taba nace "aiki nake yi a office din Ya Ustaz nice nake gyara masa office AI".
Cikin rashin fahimta Momma tace "waye kuma Ya Ustaz?".
Da hannu na nuna mata office din MD ban yi magana ba, murmushi tai tace "wai son?, d'ana ne fah".
Da sauri na juyo na kalle ta ina dan kare Mata kallo, sam basa kama da Ya Ustaz bakina baxai iya shiru ba don haka nace "kiyi hakuri amma d'a dai na haihuwa?".
Murmushi Momma tai tace "A'a dan yayata ne, data rasu sai na auri baban sa tun yana karami amma ni nake Kula dashi".
Marairaice fuska nai nace "wayyooo Allah dama Maman Ya Ustaz ta rasu?".
Itama Momman matse hawaye ta fara tace "wajen 30 years knn, abin tausayi gashi sun saba sosai da maman tasa".
Shiru nai cike da tausayin sa nace "Allah ya jikanta ya Mata rahama".
"Ameen" ta fada tana miko min ruwa wai nasha.
Girgiza kai kawai nai nace "ngd sosai amma cikina a cike yake dam".
Muna zaune tana jana da hira jefi jefi ina amsata.
Elhajj shigowa yai yana takun sa a hankali, birki yaja ganin Momma tana hira da Dije.
Kallon su kawai yake yana mamakin wai Momma ce take hira da Dije, shi dai a iya sanin sa Momma bata hira da talaka ko kadan don taki hada koda Inuwa daya da talaka ne shiyasa masu aikin ta suke shan fada.
Dago wa Momma tai ta kallesa tace "sannu da zuwa son, tun dazu nake ta jiran ka AI".
Dan gajeran murmushi yai yana takowa inda muke, tsugunna wa yai yace "barka da yamma Momma".
Murmushi Momma tai tace "barka kadai dan albarka, ya aiyukan".
"Alhamdulillah Momma", ya fada yana dan satar Dije data zuba musu ido tana kallon su.
Murmushi kwance a fuskar Momma tace "ai tun dazu nazo aka ce Ka fita sai na zauna jiran ka, toh kuma xai ga Khadija tazo take tayani ma zaman".
Yana mikewa daga tsugunnan da yake ace "eh na dan fita ne Momma, shigo muje office din".
Da sauri ta girgiza kai tace "A'a jeka kai dai amma ni ina zaune anan tare da Khadija in an tashi sai mu tafi tare kawai".
Daga mata kai kawai yai yana mamakin wannan sudden change din a gurin Momman..
Hira take min sosai, nidai har na gaji nayi shiru ina rufe ido kamar bacci ne ya dauke ni.
Zuba mata ido tai tana kallon ta wani kaunar ta yana kara huda Mata zuciya, murmushi tai ta mike a hankali na nufi office din Elhajj daya fita.
Kasa hakura nai ganin ta shiga office din sai na mike nima a hankali nabi bayanta, a jikin kofar na tsaya daga gefe yadda baxa a iya ganina ba sosai.
Gaba nane yayi wani irin bugawa da karfi ganin ta tsaya a jikin kujerar da Ya Ustaz yake Zama ta fito da wani kyalle ja, ban san abinda ke cikin kyallen ba amma naga ta sa hand glove ta na dibo abinda ke cikin tana barbadawa a akn kujerar.
Duk jikina ba inda baya min rawa sbd tashin hankali, ina kallonta ta Kara sa barbade garin gaba daya ta juyo da sauri zata fito.
Da sauri na koma inda na tashi na kwanta kamar dazun ina salati a zuciya ta don yadda jikina yake rawa.
Fitowa tai tana sakin ajiyar zuciya ranta fess, sai da ta tsaya a kaina tace "wayyooo baby gashi kinyi bacci bare muyi sallama, amma tunda anan kike aiki ai dole ne ma na dinga zuwa akai akai gaskia".
Juyawa tai ta fita tana taku cike da isa.
Sai da na tabbatar ta fita sannan na mike a guje na shiga office din, ruwan robar dana gani a kan table na bude kafa bakina nai a kai na karanta ayatul kursiyuu kafa bakwai, suratul iklas da falak da nasi uku uku.
Kin kimar kujerar nai na fito da ita daga office din gaba daya, wani store dake farkon floor din na Kai ta, ina ajiye ta na dauko ruwan nayi bismillah na fara zubawa akan kujerar, ruwan yana fara taba kujerar wani bakin hayaki ya fara tashi Wanda har saida yasa na toshe na hanci ba.
Sai da nagama zuba ruwan tass sannan na fara tunanin mai zanyi wa kujerar yadda zata haramta wa Elhajj zaman ta har abada.
Dube dube na farayi a store din har Allah yasa nagano wani karfe mai dan tsini.
Gun kujerar nai na jawo kayi tun daga farkon sit din har karshen sa, sai dai irin layin dana ja baxa Ka taba cewa wai layin ana sane aka yisa ba.
Ajiyar zuciya na sauke sanna na fito daga store din duk na hada gumi.
A tsaye na ga Elhajj a kofar store din yana kallona, duk sai jikina ya fara rawa ina tunanin ko yaga abinda nayi masa.
Fuska a hade yace "ina kika kai min kujera ta?".
Ajiyar zuciya na sauke ina kara goge gumi na, ashe bai ga abinda nai ba kenan.
Marairaice fuska nai nace "don girman Allah Ya Ustaz kayi Hakuri, mishkila aka samu ina cikin goge ma office wani karfe ya fado ya karci kujerar, ynxu maganar da nake ma dai kujerar ta tashi daga aiki gaba daya sai hakuri".
Folding hannun sa yai yace "wani hakuri a salary dinki Zan cire kawai".
Dafe kirjina nai da hannu ina zaro manyan idona nace "kayi wa Allah kayi hakuri, ynxu in Ka ciri kudin kujerar can ai baxan tashi da komai ba, bayan na gama cin burin salary din nan nawa".
Da mamaki yace "me xakiyi da kudi yar Karama dake?".
Kallon sa mai ina murmushi nace "ni kuwa nasan abinda zanyi da shi, daga a kudin Zan raba gida biyu na bawa Baba rabi ya boye min, in an tashi yimin abun sai ayi amfani da kudin".
Idonsa akan ta yace "meye abin?"
Fuska ta na rufe da hijab ina jujjuyawa nace "abin mana don Allah".
Da rashin fahimta yace "ina zan san wani abun wai, meye shi?".
Juya masa baya nai ina rufe fuska ta sosai nace "aureee fa nake nufi haba".
Bai san lokacin daya sa dariya ba, dariya yake sosai yace "wai auren ne baxa ki iya fada ba".
Juyowa nai na zuba masa ido kawai ina kallon yadda yake dariyar, abin ba karamin burgeni yayi ba, bama kamar dimples dinsa da suke lotsawa sosai.
Da kyar ya tsayar da dariyar tasa yace "mai zakiyi da ragowar kudin toh?"
Turo baki nai nace "zan siyo waya ta 8k touch kaga bani da waya dama, a wannan wayar Zan dinga turo Indian film ina kalla abuna, ragowar kudin kuma na raba biyu shima, rabi na siyo mana kayan dadi nida Mama mu dinga fadawa a daki muna cinye wa mu biyu, rabi kuma na dinga kudin mota kaga baba ba sai ya dinga bani kudi ba koh?".
Kallon ta kawai yake, gata dai yar karama amma sam bata da hayaniya da son kyale kyale irin na yaran zamani.
Daga mata kai yai yace "kinyi tunanin mai kyau, amma banji kince zaki siyi turare ba ko kayan kwalliya".
Tabe baki nai nace "ai ni bana kwalliya Sam, turare kuma ina da alimun xan dinga gogawa a hammatar, ai ni in ciki na ya dauka bani da damuwa".
Girgiza kai yai a ransa ya a fadin da sauran ta dai har ynxu, juyawa yai kawai ya nufi office dinsa.
Ajiyar zuciya na sauke bayan shigewar sa office din, ina juyawa naga Yasir a tsaye da alama ya dade da shigowar bamu ji bane.
Hannayena na daga sama nace "bkm wallahi, kawai dai munyi dan magana ne haka".
Dariya yai yana girgiza kai yace "Allah ya shirya mun ke wallahi, toh ni mai zance dama, ai godia ya kamata na miki ma tun da na fara aiki da MD wajen 5 years ban taba ganin dariyar Saba sai yau".
Daga kai nai na kalle sa da mamaki nace "baka taba ganin dariyar Saba kuma?"
Daga kai yai alamun tabbatar wa yace "shiyasa nake cewa ke yar baiwa ce gaskia, har hira da naga kuna yi tare".
Haka muka zauna yana aiki yana fada min yadda MD yake magana da mutane da yadda yake hade rai sai jinjina kai nake ina mamakin dalilin daya sa yai min dariya dazu toh.
Lokacin da aka tashi ina rataya jaka ta a kafada ya fito daga office dn bkm a hannun sa sai ledar daya karbo a restaurant din a muka je.
Direct guri na ya nufo yana miko min ledar yace "karbi"
Hannu biyu na sa na karba nace "kasa zai kai Ya Ustaz".
Hade rai yai sosai Jin sunan data kirasa yace "naki ne".
Da mamaki na bude ledar na leka kaina nidai bangane ko meye ba, amma naga wani Abu a nannanade a takadda har uku sai robar ice cream babba, da kuma wani kwali guda biyu.
Kallon sa nai ganin har yayi gaba zai shiga elevatorn na rug a guje muka shige tare.
Kallona yai yana dauke kansa ba tare dayai magana ba.
Ni kam ledar na tura masa nace "gashi sir wannan meye shi".
Yana danna iPad dinsa yace "in kinga dama ki yar dashi a Bola".
Shiru nai da bakina nama kasa godiyar.
Da muka fito ynxu ma kamar dazu kowa zuba mana Ido yai, nidai ko ta kansu ban bi ba na nufi kofa.
Gurin Baba naje Yana gyara machine dinsa zamu hau, Amma yaki tashi yayi yayi Amma ya kasa.
Jakarsa baban dana sa a kafada ta na gyara nace "Baba ya zamuyi ynxu toh?".
Shima cike da damuwa yace "ban sani ba wallahi Dije, ko Zan bar sa anan ne kawai mu shiga adaidaita tunda Magriba ta matso koh?".
Daga masa kai nai nace "shikenan ba, goben sai azo da Mai gyara".
Gate muka fita muna tafiya Ina fada masa Ya Ustaz ya bani wannan ledar ni dai in Ka cire ice cream din ban gane komai ba, shine ya duba ledar yace shawarma ce 3 da burger 2.
Muna tsaye a bakin titi muna jiran adaidaita Nura ya karaso gurin mu, gaisawa sukai da Baba yace MD ne yace suzo ya kaisu gida.
Duk sai Baba ya rude yace ya koma ya fada masa zamu bau adaidaita, nida ina gefe ina rokon Allah yasa Baba ya yadda don na kara shan AC.
Da kyar Baba ya yadda muka nufo motar fuskata fes da murna, don ma a haka wai ina tunanin Momma a zuciya ta.
Yana daga bayan motar yana kallon su suna tahowa, Ido ya zuba Mata Yana jin wani iri akan yadda take takawo akan titi kowa yana kallon ta, ga fuskar ta ta Kara haske sosai duk gashi ya mammane Mata a goshi tunda Hijab din ya dan yi baya sai gyarawa take amma still gashin yana bayyana.
Ba tare da ya kalli David dake cika yana batsewa ba ya basa umarnin ya fita daga motar Nura zai kai mu.
"Ohk Oga" kawai ya iya fada ya fita yana Jin a duniya bashi da ma'kiyi sama da Dije.
Bude na Baba front sit Nura yai don yaga fitowar David, sannan ya bude min back sit kusa da MD yana wani murmushi a ransa.
Shiga nai ba tare da tunanin komai ba ina shakar kamshin motar.
Baba ne yake nuna wa Nura hanya har muka isa gidan.
Godiya sosai Baba yai muka fita a tare muka shige gidan, har na shiga na dawo baya da Sauri na daga wa motar hannu alamun bye bye.
Wani murmushi ne ya subuce masa Wanda ya bayyana har hakoran sa, zubawa kofar gidan ido kawai yai yana mamakin yadda mutane suke rayuwa a irin gidan, duk da gidan bawai ya lalace bane amma ba penti ko kodewa yai ne ma bai sani ba.
Ya dade yana kallon gidan sannan ya bawa Nura umarnin tafiya....
*DON ALLAH KAR KI FITAR MIN DA LITTAFI, BOOK DINA NA KUDINE IN KIKA FITAR MIN DASHI NA BARKI DA ALLAH*
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Paid page 17
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
*Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.*
*Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.*
09066728387
HOME OF SUPPLEMENT AND KAYAN MATA MMN MUJAHEED
Y'AR UWA WANI TANADI KIKA KAYIWA SANYI SANYI YAZO SAIDA GYARAN JIKI GYARAN FATA DA GYARAN KASA WANNA YANA YI SA MUKE CIKI INFECTION YAFI DAMUWA MATA TSUHUN INFECTION DA SABO DUK GA SANYI SUNA TASHI YANA DA KYAU KIKULA DA JIKIN KI Y'AR UWA KIKULA DA JIKIN KI RINKA KIYAYE KA'IDA SANYI DA KA'IDA KAMUWA DASHI SANNA KIRINKA SHAN MAGANIN DA ZAI MIKI WANKE MIKI SANYI DA DATTIN MARA LOKACI ZUWA LOKACI
MUNA HADI KALA KALA NA GYARAN JIKI
BANI BADA MAGANI SAI NAJI INDA MATSALA KI TAKE IN MAGANIN SANYI KK BUKATA SAI AHADA MIKI
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA INFECTION
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA RASHIN NIIMA
WATA TUSAR GABA TAKE FAMA DASHI NA SANYI
WATA TUSAR GABAN DA TAKE FAMA DASHI NA BUDEWA GABA NE
WATA MATSALA TA TA ASIBITI CE IN MATSALA BATA WABACE ZAN BADA SHAWARA AJE AGA LIKITA
WATA MATSALA SIHIRICE DUK AIKIN DA NISAN BANAWA BANE BANSA HANNU NA DASHI
KIYI BAYANI ABAKI DAI2 DA MATSALA KI
INA MASU FUSKANTA MATSALA WURIN MIJI
WASU MIJI NA MUSU WALAKANCI KIN KASA GANE MATSALA INDA TAKE
MUNA HADI KALA KALA IYA KUDINKA ITA SHAGALINKA
MUNA DA MAYUKKAN SUPPLEMENT MASU FIDDA HASKEN FATARKI KIFITU KIYI FRESH KIYI KYAU AKWAI NASHA DANA SHAFAWA
AKWAI MASU SA HASKE
AKWAI MASU GYARAN JIKI DA NIIMA DA MATSI
MUNA DA MAN GYARAN GASHI YANA SA TSAWON GASHI DA BAKIN GASHI YANA KARA YAWAN GASHI DUK WADDA TASSAN CHEBE ORIGINAL TASAN HAR MAGANIN DAN DRUFF YANA YI MUNA SAIDA SET OIL NA KARKAR DA CHEBE POWDER DA STEAMING CREAM DA BUTTER DA SHAMPOO
KADAN DAGA PRICE DIN KAYAN MU
KAZA AKWAI TA 5K, 4K,
DAHUWA KIFI 2K
TSIME TABAJE 3K GURA 500
JAN TSIME 3500 GURA 600
GUMBA MADARA 4K
TA AYA DA DABINU 2500
TA SHINKAFA 2K
TA HATSI 1800
ZUMA BATA GINDIN KISHIYA GA WADDA KISHIYA KE MATA FANKAMA TA HANATA RAWAR HANTSI 3K BABBA MEDIUM 2500 KARAMA 800 MUNYI HAR TA IRE IRENMU 500
ZUMA KIBA 2K
GARURUKA IRIN SU
GARIN DAN SATI 1
EMERGENCY
BABANBADE
TUKUDI
SHAKAMATSE
RUBA DUK 500
MAN AYYU KWALBA KARAMA 300 BABBA 700
KADA AL'AJABI 500
SAURAN BAYANI SAI MUN HADU GA ME BUKATA
MUNA KEBBI & SOKOTO MUNA AIKAWA KU INA 08066726866 MMN MUJAHEED KAYAN MATA AND SUPPLEMENT
Nida Baba muka shiga gida, hankalina a kwance don na riga na gama sanin abinda zan fadawa Mama.
A tsaitsaye na gaisar dasu Inna Fure da ke zaune a tsakar gidan, ni tunda na fara aikin nan ma bani da lokacin su Sam wallahi.
Hajjo kuwa bakin cikin ta ya kasa boyuwa don kullum in muka hadu ji take kamar zata kwantar dani ta lallasa ni, ni dai ko ta kan ta bana bi don bani da lokacin ta.
Dakin mu na shiga ban ga Mama ba don haka na ajiye jakata na cire hijab dina ina Zama, cikina taf nake jinsa ba wani space da zan iya cin abincin da akai a gidan amma fa hakan bai hanani son cin kayan kwalam din da Ya Ustaz ya bani ba.
Shiru nai na kwanta akan kujera ina lumshe idona, ba abinda nake tunani sai yadda naga momma tana barbada garin magani akan kujera da kuma yadda na zuba ma kujerar ruwan rubutu amma bakin hayaki yake tashi.
Na yi nisa a tunanin nawa har Mama ta shigo ban sani ba, dafa ni da Maman tayi ne yasa ni bude ido na ina kallon ta.
Mikewa nai daga kwancen da nake nace "Mama ina wuni, ya gida".
Zama tai a gefena tace "lafia qalau Dije, lafia na ganki kina tunani har na shigo baki san na shigo ba?".
Murmushi nai kawai nace "bkm Mama kawai ina son zuwa gidan Inna ne gobe in na dawo daga school Insha Allah".
Zuba min ido tai tana nazari na, ita tafi kowa sanin cewa Dije ba irin yaran nan masu sa damuwa ba, amma tabbas yadda ta ganta dazu ta tabbatar da abinda yake damunta shiyasa take son zuwa gidan Innan Kenan.
Mikewa tai tana hawa kan sallaya tace "amma kinsan kina da aiki goben ai koh".
Da sauri nace "baxan jeba Mama, na fada wa Ya Ustaz ma cewa baxan samu damar zuwa ba".
Gyada kai Mama tai tace "Allah ya kyauta ya kai mu goben da rai da lafia".
"Ameen", Nima na amsa ina fita don yin alwala.
Koda muka idar su burger din na fitowa da Mama, tun kafin ta tambaye ni nace mata Ya Ustaz ne ya siyo wa ma'aikatan floor dinsa kuma Baba ya sani ba, batai magana ba sai Baban data dibar wa kawai na kai masa.
Haka muka ci dadin mu sai gyada kai nake don sun min dadi sosai sosai.
***********
Da masifa Mariya tace "gaskia na gaji wallahi Daddyn Junior, na kasa gane Kan Ka gaba daya haba, kusan 3 weeks kenan kullum na shigo dakin Ka sai Ka san yadda kai Ka kore ni toh baxan iya ba gaskia haba..."
Wani kallon raini Salim ta Mata cike da jin haushin ta, shifa ynxu bai sha'awar ta sam, hankalin sa gaba daya yana kan Dije duk wani motsi da zai yi ita yake tunani.
Ganin yadda ya Mata banxa yasa ta sa hannu ta dan daki kafadarsa da karfi.
Da sauri ya Kara dago kai ya kalle ta wannan Karan mikewa yai ya nuna ta da yatsa, a dage yace "Mariya ki fita idona wallahi, ke nifa a wannan yanayin da nake da ace wacce nake bala'in so zata CE in na sake ki zata aure ni tun a gabanta Zan turo miki takaddar ki ta WhatsApp".
Zaro Ido Mariya tai tana dafe kirji tace "Daddyn Junior dama akan mace kake min wannan abun, mai na tsare ka dashi don Allah don Annabi, meye bana maka don na faranta ma rai".
Kafadarsa ya daga cikin ko in Kula yace "ba daya kawai dai ynxu bana yayin ki ne, ba wai dena son ki nai ba amma son da nake mata zan iya sadaukar da rayuwa ta akan ta, tun ynxu ma ki fara shirin karbar ta a matsayin matata farin ciki na".
Hawaye ne kawai yake gudu akan kuncin mariya, zuciyar ta kamar ta fashe hake take ji, wato duk irin wulakanci da yake Mata akan wata can ne har yana ikirarin zai iya rabuwa da ita.
Mikewa kawai Salim yai ya tura ta waje yana cewa "na gaji da kallon wannan hawayen naki haba, ke kam kamar wata sulubuwa".
Komawa yai ya kwanta yana tunanin yadda zai bullowa lamarin, don yaga take taken Elhajj shi kuma ko zai bawa Elhajj komai a duniya baxai iya sadaukar masa da Dijen saba.
*******
Kallon mahaifin ta tai dake fitowa daga kitchen, hannun sa rike da tray din daya yankawa Maman ta ta fruits.
Ajiye wa yai akan center table yana kallon Hajia Sakina dake zaune tana danna wayar ta.
Tsugunna wa yai Kan sa a kasa yace "Hajia na gama, ga fruits din ko zan miki wani abun ne?".
Banxa ta masa sai da ya Kusa minti 10 sannan ta dago ta kalle sa tace "don Allah ni tashi Ka bani guri haba, zan yi magana da yarinya ta".
Da sauri ya mike yana fadin "kiyi hakuri Hajia bara na shige daga ciki, in kun gama sai nazo na kwashe plates din".
Banxa ta masa kamar ba ita yake yiwa magana ba, a sanyaye ya shiga dakin sa dake kasa, yana shiga ya kwanta akan gado kawai ya fashe da kuka.
Bai san mai ya hau Kan sa ba amma sam baya Jin dadin yadda abubuwa suke faruwa, ya zama mijin tace duk abinda Hajia tace shi yake mata cikin rawar jiki komai ya kwace masa ba abinda yake masa dadi a duniyar gaba daya...
Da tausayin Mahaifin nata tace "gaskia Mum ya kamata ki ragawa Dad haka abin ya masa yawa".
Wani irin kallo ta na Leemah tace "amma dai baki da hankali koh Leemah, lokacin daya dinga zuba min mulkin sa fah, kar ki manta nan fa yaso cin amanata ya auro min yar aikina, ai komai xan wa wancan lusarin baxan huce takaicin daya min ba wallahi.."
Turo baki leemah tai tace "duk da haka dai Mum, ki dan daure kinji best Mum".
Tsaki Mum tai tace "kan ki ake ji.."
Shiru Leemah tai tana tunanin yadda xata fadawa Mum dinta abinda yake damunta.
Da kyar tace "Mum magana zamuyi kinji".
Ajiye wayar Mum tai tana tattara dukkan hankalin ta akan Leemah tace "ina sauraron ki Leemah ta".
Murmushi Leemah tai sannan ta fadawa Mum haduwar ta da Elhajj da kuma abinda yai mata shida matar sa.
Wani irin Murmushi Mum tai tace "kwantar da hankalin ki Leemah, ai wannan mai sauki ce matsalar shine anyi taron kungiya jiya sai wani watan kuma, amma kar ki damu kinji kisa a ranki kamar kin same sa ne kin gama gaba daya".
Wani irin Ihuun murna tai tana rungume Mum din suna dariyaaa.
Mikewa tai ta dau key din motarta ta fita don sunyi da wani Alhaji zai zo ya dauke ta su kwana..
********
Wulla mata gurasar tai a kan jikinta, da sauri ta karba ta fara ci kamar wacce xata hada da hannayen ta.
Cike da kyama tace "saura kadan dai na rabu da ke na huta, don wannan aikin da za'a min ke zan sadaukar don nuna farin ciki na".
Itadai koh jin ta bata yi sai cin gurasar ta take, taji yunwa sosai tun shekaran jiya ba'a bata gurasar ba sai yau da ka kawo mata.
Wani mugun kallo *Momma* take ai Ka mata dashi Mai cike da tsana, tun suna yara take ma Umma Amina haddasa sbd a komai ta kere ta tun daga kyau da ilimi, shiyasa data auri Papa hankalin Momma ya tashi don ganin wannan ci gaban da Umma ta samu, sai da tai makircin daya sa kowa ya yadda cewa Umma ta mutu.
Tsaki kawai tai ta fito daga dakin tana kulle kofar da mukulli, mai da mirror din tai yadda yake ta kwanta a kan gadon ta tana tunanin Dije.
Murmushi tai tana fadin "gobe zan je nayi mata tayin aiki a gidana, don bana son Maza suna kalle min ita zata dinga daukar hankalin su na sani".
********
Washe gari bayan na dawo daga school wanka nai na shirya na fito bayan nai wa Mama sallama.
So nake naje gurin Inna na fada mata abinda ya faru jiya don ni kam ina son taimakon Ya Ustaz da alama kuma a zagaye yake da makiya.
Ina tafe ina surutai na a rai na har na karasa gidan Innan.
Da sallama na shiga na ajiye jakata a kasa, zama nai akan tabarma ganin bata nan da alama tana toilet.
Kallon tsakar gidan nai ina tsaki na mike na cire hijab dina ina mitar kazantar Yusrah, ba abinda ta iya sai kalkale jiki amma bata iya gyara matusgunin su ba.
Ina cikin sharar Inna ta fito hannun ta rike da buta, ajiye wa tai tace "sannu Kawas, dama in bake ba wa zai share min tsakar gidan".
Tsaki na danyi nace "ai Inna Yusrah dai taji kunya, bata da aiki sai gyara jiki amma bata iya gyara gida ba, haka zata je tana yiwa angon gida duk kazanta".
Dariya Inna tai tana Zama tace "kema dai banda abinki ai kafin nan na mata fada ke kuwa, zata gyara din".
Tattare sharar nai na xauna a gefen Inna ina sauke ajiyar zuciya, a nutse nace "Inna ina wuni ya gida da jikin tsufa".
Murmushi tai tace "Alhamdulillah Kawas, ya gurin Maman Hajara din".
Turo baki nai nace "wai inna kowa sai ya dinga cewa Maman Hajara bayan gani nan Dije ai da aka haife ni da sai ku mayar Mata da sunan ta Maman Dije".
Girgiza kai kawai Inna tai tana dariya tace "sannu Dije ya Maman Dijen take".
Wani murmushi nai nace "tana lafia Inna tana gaishe ku".
Kara nutsuwa nai sosai nace "Inna ina tafe da magana Mai muhimmanci ne, ban san wa zan fada wa ba shiyasa nazo gunki".
Ban tsaya jin mai zata ce ba na shiga bata labarin tun lokacin dana ga wani ya shigo yayi abu a computer dinsa da zuwa jiya da Momma tazo da abinda na gani tayi.
Shiru Inna tai tace "tabbas wannan bawan Allah ya a zagaye da makiya Kawas, wannan wani irin abune ace kanwar mahaifiyar Ka wacce kuma take auren baban ka amma tana masa haka, kuma daga yadda kika fada min tana mu'amala dashi alamun sun nuna ita makira ce Dije".
Tagumin da nai na cire nace "Inna ina so na taimake sa don mutum ne shi Mai mutunci wallahi sosai Inna, ban san yadda zan yi ba amma".
Inna ce tace "ai sai ki mike muje gurin Malam kawai, nasan ynxu zamu iya samun sa a gida sai muyi masa bayani zai taimaka Insha Allah"
Mikewa nai ina sa hijab dina, Inna kuma ta shiga daki ta dauko hijab da kudin mota muka fito, a hanya ma sai maganar muke ina kara fada mata irin abubuwan da nake gani a tattare dashi wani lokacin.
Tafiyar 15 minutes mukai muka iso gidan Malam din, babban gida ne Mai kyau sai masallaci a gefen sa shima yana da girma ba laifi.
Cikin gidan muka shiga direct tunda dama Inna tasan sa.
A Palourn da yake ganin bakinsa muka same sa, gaishe sa mukai na zauna a kasa Inna kuma tana kan kujera.
Sai da suka kara gaisawa sannan Inna ta shiga fada masa abinda na fada Mata ni.
Tun da Inna ta fara magana gabansa yake wani irin bugawa, ji yake kamar akan jikansa mafi soyuwa a garesa ake maganar Amma yasan baxai taba zama jikan sa bane, don a yadda yake ganin sihirin dake jikin sa ba wanda zai yi yunkurin nema masa magani, shi kansa daya ke Malamin duk ranar daya tashi hada masa rubutu ko magani ba karamin jigata sa ake ba.
Ajiyar zuciya ya sauke ya Kalli Dije yace ,"kin tabbatar da abinda kika gani kuwa, sannan kanwar babar tasa ce da gaske?".
Daga kai na nayi nace "na tabbatar Malam ba bakin ta ta fada min kuma Malam na ganta, don sai da ta fara min magana taji nayi shiru banyi magana ba sannan ta tafi ni kuma nabi bayan ta".
Daga kai yai yace "kuje ynxu Innar yara insha Allah zuwa jibi sai ko itace tazo ta karba masa abinda zatai kokarin taga yasha, tunda kamar yadda kuka CE ita aiki take masa kinga kuwa abin da wuya ta basa abu ya karba, sai dai cikin dabara ko turare".
Daga kai Inna tai tace "mun gode sosai Malam, Allah ya saka da alkhairi"
Muna adaidaita na kalli Inna nace "nifa Inna Malam dinnan yana min kama da Ya Ustaz wallahi".
Idon Inna a waje tace "Karya kike dai Dije taya zaki wani ce Malam din yana kama da Ogan ki a'a ba abinda suka hada".
Shiru nai sbd shigowar wata da mai adaidaitar ya dauka, tun da ta shigo gaba na yake faduwa amma sai na dauke ina karanta La'ilaha illa anta subhanaka inni kuntu minazzalimin da hasbunallahu wa ni'imal wakil.
Da sauri wannan matar ta juyo ta kalle ni idon ta suna komawa jajir fuskar ta ta fara komawa baki.
Bude bakina nai na shiga karanta suratul Jinn, da sauri ta bude cikin wata murya mara dadi tace "KI FITA DAGA ABINDA BA RUWANKI WANNAN ABIN BA NAKI BANE AMMA IN KINKI JI TOH TABBAS ZAMU HALAKA KI".
Daga haka ta bace bat, ajiyar zuciya na sauke ina lumshe idonaa ba inda baya rawa a jikinna...
*DON ALLAH KAR KI FITAR MIN DA LITTAFI BOOK DINA NA KUDINE IN KIKA FITAR MIN DASHI NA BARKI DA ALLAH*
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
MRS A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Paid page 18
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
*Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.*
*Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.*
09066728387
HOME OF SUPPLEMENT AND KAYAN MATA MMN MUJAHEED
Y'AR UWA WANI TANADI KIKA KAYIWA SANYI SANYI YAZO SAIDA GYARAN JIKI GYARAN FATA DA GYARAN KASA WANNA YANA YI SA MUKE CIKI INFECTION YAFI DAMUWA MATA TSUHUN INFECTION DA SABO DUK GA SANYI SUNA TASHI YANA DA KYAU KIKULA DA JIKIN KI Y'AR UWA KIKULA DA JIKIN KI RINKA KIYAYE KA'IDA SANYI DA KA'IDA KAMUWA DASHI SANNA KIRINKA SHAN MAGANIN DA ZAI MIKI WANKE MIKI SANYI DA DATTIN MARA LOKACI ZUWA LOKACI
MUNA HADI KALA KALA NA GYARAN JIKI
BANI BADA MAGANI SAI NAJI INDA MATSALA KI TAKE IN MAGANIN SANYI KK BUKATA SAI AHADA MIKI
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA INFECTION
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA RASHIN NIIMA
WATA TUSAR GABA TAKE FAMA DASHI NA SANYI
WATA TUSAR GABAN DA TAKE FAMA DASHI NA BUDEWA GABA NE
WATA MATSALA TA TA ASIBITI CE IN MATSALA BATA WABACE ZAN BADA SHAWARA AJE AGA LIKITA
WATA MATSALA SIHIRICE DUK AIKIN DA NISAN BANAWA BANE BANSA HANNU NA DASHI
KIYI BAYANI ABAKI DAI2 DA MATSALA KI
INA MASU FUSKANTA MATSALA WURIN MIJI
WASU MIJI NA MUSU WALAKANCI KIN KASA GANE MATSALA INDA TAKE
MUNA HADI KALA KALA IYA KUDINKA ITA SHAGALINKA
MUNA DA MAYUKKAN SUPPLEMENT MASU FIDDA HASKEN FATARKI KIFITU KIYI FRESH KIYI KYAU AKWAI NASHA DANA SHAFAWA
AKWAI MASU SA HASKE
AKWAI MASU GYARAN JIKI DA NIIMA DA MATSI
MUNA DA MAN GYARAN GASHI YANA SA TSAWON GASHI DA BAKIN GASHI YANA KARA YAWAN GASHI DUK WADDA TASSAN CHEBE ORIGINAL TASAN HAR MAGANIN DAN DRUFF YANA YI MUNA SAIDA SET OIL NA KARKAR DA CHEBE POWDER DA STEAMING CREAM DA BUTTER DA SHAMPOO
KADAN DAGA PRICE DIN KAYAN MU
KAZA AKWAI TA 5K, 4K,
DAHUWA KIFI 2K
TSIME TABAJE 3K GURA 500
JAN TSIME 3500 GURA 600
GUMBA MADARA 4K
TA AYA DA DABINU 2500
TA SHINKAFA 2K
TA HATSI 1800
ZUMA BATA GINDIN KISHIYA GA WADDA KISHIYA KE MATA FANKAMA TA HANATA RAWAR HANTSI 3K BABBA MEDIUM 2500 KARAMA 800 MUNYI HAR TA IRE IRENMU 500
ZUMA KIBA 2K
GARURUKA IRIN SU
GARIN DAN SATI 1
EMERGENCY
BABANBADE
TUKUDI
SHAKAMATSE
RUBA DUK 500
MAN AYYU KWALBA KARAMA 300 BABBA 700
KADA AL'AJABI 500
SAURAN BAYANI SAI MUN HADU GA ME BUKATA
MUNA KEBBI & SOKOTO MUNA AIKAWA KU INA 08066726866 MMN MUJAHEED KAYAN MATA AND SUPPLEMENT
Dafa ni Inna tai tace "ke lafia kuwa kike ta kalle kalle haka, kamar wata wacce taga abin tsoro?".
Juyowa nai na kalli Inna nace "baki ga wata mata da ta shigo nan ba wai?".
Da mamaki Inna tace "ta shigo ina kuma ni ba Wanda na gani ai bamu dauki kowa ba anan".
Mai adaidaitan na kalla ta mirror kawai naga fuskar sa ta mage baka Kirin sai murmushi yake.
Da karfin gaske na fara karanta Ayatul kursiyuu, kafin kiftawar ido kawai sai ganin mu mukai nida Inna a tsakiyar Titi, rungume ni Inna tai sosai a tsorace ni kuma nai dauriyar janya muka koma bakin titi.
Ajiyar zuciya muke saukewa kawai sai gumi muke.
Kallona Inna tai tace "tabbas wannan Ogan naki yana tsakiyar mugayen magauta, daga zuwa domin karbo masa magani har sun fara farautar mu, Anya xaki iya kuwa?".
Hannu nasa na goge gumin dake tsatsafo min a goshina ina sakin ajiyar zuciya, a dake nace "Inna Insha Allah zan taimaka masa har sai inda karfina ya kare, ynxu mu koma gurin Malam din mu masa bayani koh ya kika ga?".
Daga kai Innan tai tace "muje toh Dije, Allah yayi mana jagora".
Wata adaidaitar muka hau muka koma gidan Malam.
Da mamaki Malam yake kallon mu yace "lafia kuwa? Ko baku bane kuka zo dazu?".
Murmushi nai nace "mune Malam, wasu abubuwa ne suka faru daga fitar mu shine nace bara mu dawo mu fada ma ko xamu samu a yi mana rubutun da wuri".
Kallona kawai Malam yai yace "meye ya faru fada min jikata".
Cikin dauriya na shiga fada masa dukkan abinda ya faru tun da muka hau adaidaitar da kuma yadda aka sauke mu a bakin Titi.
Gyada kai yai yana kallona yace "bayan wannan abubuwa da ya faru har ynxu kina sha'awar taimaka wa Ogan naki? Wannan fa ba karamin abu bane jikata".
Daga masa kai nai idona na tara hawaye nace "Malam zan taimaka masa Insha Allah mutumin kirki ne sosai, ko su waye suke masa wannan abun ai basu fi karfin Allah ba, kuma Insha Allah komai zai warware".
Murmushi Malam yai a ransa yana jin ina ma wannan itace matar Jikansa, yasan da Insha Allah abubuwa zasu zo masa cikin sauki.
"Allah yai miki albarka jikata ya baki miji Nagari, ki rike Allah kuma ki rike addu'a a duk inda kike Insha Allah ba abinda zai cutar dake, ynxu ku dawo jibi insha Allah".
"Ameen" Inna ta fada tana mikewa tace "sai mun dawo din Insha Allah Malam mun gode sosai".
Sallama mukai masa muka fita nida ita sai magana muke yi, don abin ya taba mu sosai.
Duk jikin mu a sanyaye har muka koma gidan Inna, a nan muka tarar Yusrah ta dawo daga islamiyya tana tsaye a kofar gidan.
Bude kofar gidan nai muka shiga gaba dayan mu Yusrah sai cika take tana batsewa, ni dai ko ta kanta ban ba nace "Inna bara na tafi sai nazo jibin da wuri koh?".
Daga kai Inna tai tana zama tace "Allah ya kai mu ki gaishe min da Maman Hajara din".
Daga kai nai nace "sai da safe Inna".
A kafa nake tafiya Ina tafe Ina tunanin wannan lamarin duk yadda nake tunanin abun Ashe ya fi haka.
Daga kafata da zanyi a daidai layin mu naga gurin gaba daya ya koma babban ruwa jajir dashi kamar jini ga wasu hannaye sai fitowa suke daga jiki suna son kamo ni.
Tsaya wa nai a gurin ina karewa wakeken ruwan dako karshen sa bana iya hangowa kawai na saki wani murmushi idona yana rikidewa zuwa blue colour.
Bismillah nai da dan karfi na dora kafata a kan ruwan ina karanta Ayatul kursiyuu, idona a rufe sai taka ruwan nake.
Ina jin wani irin kuka kamar na jakuna ko na jarirai ko na mage nidai ba sani ba amma ina Jin Su haka yasa Nima nake karatun da karfi.
Bude idona nai kawai na ganni a kofar gidan mu, ajiyar zuciya na sauke nayi addu'ar shiga gida nashiga.
Sanyi nake ji yana lullube ni tun daga tafukan kafafuna har tsakiyar kai na, da sauri na karasa cikin palourn mu.
Kwanciya nai akan kujera ina janyo wayar Mama da naga ni a gefen kujerar, suratul bakara na kunna na ajiye a gefen kai na ina lumshe idona.
Ban da rawa ba abinda jikina yake yi nidai idona yana rufe.
Shigowa Mama tai hannun ta rike da flask din abincin mu, da mamaki take kallon ganin yadda na du'kun'kune kamar wacce take jin sanyi ga shi tana hango yadda jikina yake rawa.
Ajiye flask din tai ta taho gurina da d'an saurin ta, hannu tasa a wuyana taji xafi rau kamar wuta da sauri ta cire hannun ta tace "ke lafia kike kuwa?"
Kasa magana nai sai hawaye masu dumi da suke sauko wa daga cikin idona, hankalin Mama ne ya tashi duk sai tabi ta rud'e.
Fita tai da sauri zuwa gurin su Umma dake hira, a kidim tace "Maman Hajjo don Allah kina da maganin zazzabi Dije ce ba lafia wallahi zan bata kafin babansu ya dawo ko chemist ne sai ya kai ta".
Kallon Mama Umma tai duk da basa Shiru kuma suna kishi da ita sosai amma wannan ne karon farko a zamansu data tambaye ta abu kasancewar ta mace mai gudun zuciya.
Girgiza kai tai tace "bani dashi Maman Hajara amma sai dai ko Inna fure".
Girgiza kai itama Inna fure tai tace "ban da maganin Zazzabi Maman Hajara amma sai na ciwon kai".
Da sauri Umma tace "to ai shima zai iya Mata maganin dauko a bata".
Mikewa Inna Fure tai ta shiga dakin ta, bata dade ba ta dawo hannun ta dauke da maganin.
Karba Mama tai tace "ngd sosai", dakin ta shiga Suma suka mara mata baya.
A yadda suka ganta gaba dayan su sun tsorata don tama sauko daga kan kujerar duk jijiyoyin kanta sun fito rad"o rad'o da alama ba karamin ciwo kan yake mata ba.
Tallafo ni Umma tai mama kuma ta samin maganin a baki ta zuba min ruwa, da kyar na hadiye na koma jikin Umma na kwanta idona a rufe.
Ni kadai nasan yadda nake ji a jikina, kafafuna jin su nake kamar ba nawa ba sannan kai na kuwa irin ciwon da yake min bana jin ko idona zan iya budewa a haka.
Gyara min kwanciya Umma tai a jikinta ta kalli Mama tace "Anya kuwa yarinyar nan ba aljanu bane suka taba ta Maman Hajara?".
Dafe kirji Mama tai tace "Aljanu kuma ana zaune kalau?".
Ajiyar zuciya Inna fure tai tace "gaskia a dai duba lamarin nan amma kamar abun da ayar tambaya ko ki dafa kanta ki mata addu'a mu ga".
Ba musu Mama ta xauna ta kama kan nawa ta fara karanta min addu'a tana tofamin, ta dade tana min sai gumi ne yake tsatsafo wa ina jin kan yana dan tsaki a hankali.
Ajiyar zuciya na shiga sauke wa kawai bacci yai gaba dani.
Kwantar dani Umma tai tace "kin ga koh, a daga yadda take cure wa tana wannan numfashin zaki san da alamun tambaya, Dijen da ba kowani irn ciwo ne yake kwantar da ita ba".
Tagumi Mama tai tace "ni Maryama ya zanyi Innanillaihi wa innanillaihir raji'un".
Duk suna zaune sunyi jugun jugum har Baba ya dawo, jin shiru ba kowa yasa shi fara shigowa palourn Mama duk da yasan ita dama bata zaman tsakar gida.
A yadda ya same su sosai abin ya taba sa ganin sun saka dije a gaba, shi dai yasan basa Shiri a junan su amma yadda sukai dinnan yasan ba lafia.
Kallon Mama yai yace "Me yake faruwa? Lafia naga kun tasa Dije a gaba".
Umma ce ta masa bayanin abinda ya faru, kusa da Dijen ya matsa ya dafa kanta har lokacin da akwai xafin sosai.
"Allah ya bata lafia, in ta tashi din sai muje chemist".
Ameen duk suka amsa su Inna furen suna fita.
**********
Duk yau Jin sa yake wani iri da bai ganta ba, ya gama abinda yake kuma yana da meeting a old site din sa amma yaki zuwa don yana tunanin kar yaje tazo kuma basu hadu ba.
Dafa sa da Saudat tai ne yasa shi bude idon sa da suka masa wani irin nauyi.
Kallon ta yai yace "lafia?"
Da mamaki tace "kamar ya lafia dear, jin shiru ne yasa na ce bara nazo naga tunda baka ci abinci ba tun da Ka dawo".
Mai da idonsa yai ya lumshe yace "bana son cin komai ne ynxu, amma anjima in naji sha'awar abu xan fada miki".
Zama tai a gefen gadon tana rike hannun sa cike da kulawa tace "kana lafia Dear?".
Dan tsaki yai yace "plz Saudat ki tafi ki kyale ni bana son takura Haba".
Baki sake take kallon Elhajj tana daga kai lallai ba qalau ba, itace yau Elhajj yake cewa ta tafi ta barsa.
Gudun kar ransa ya Kara baci tace "shikenan Allah ya huci zuciyar ka".
Fita tai ta rufo masa kofa idon ta dauke da hawaye.
Bude idonsa yai bayan fitar ta yana kallon kofar, shi kansa mamakin kan sa yake meye dalilin da zai sa ya damu don kawai bata zo aiki ba?
Da sauri yace "sbd ma'aikaciya tace don na kula da lafiyar ta ai ba komai bane".
*********
Sai bayan Isha na tashi, alwala nai nayi sallar magriba da banyi ba sannan nayi Isha'i.
Har na kwanta Baba ya shigo yace na tashi muje chemist.
Hijab kawai nasa muka fita yana rike da hannu na, chemist din dake unguwar mu muka je ya bani maganin zazzabi.
Sai da naci abinci kadan sannan na sha maganin na kwanta duk jikina ciwo yake min.
Karfe 3 kamar yadda nasa alarm a wayar Mama na tashi, fitowa nai nayi alwala na koma, shinfida sallaya nai na fara fara.
Sai da nayi raka a shida duk lokacin da nayi raka'a biyu a sujjadar karshe sai na karanta wannan addu'ar kafa uku "YA WADUDU, YA ZIL'ARSHIL MAJID, YA FA'ALUL LIMA YURID, AS'AKUKA BI IZZIKAL LAZI LA YURAM, WA MULKIKAL LAZI LA YUDAN, WA NURI WAJIHIKAL LAZI MALA ARKANA ARSHIK" sai nayi addu'a sosai in na gama sai nace "YA MUGISU A GISNI" Kafa uku itama sannan nayi sallama.
Ko da na idar da sallar ban tashi ba Qur'ani na dauka na fara karatu a hankali, duk da baccin da nake ji amma kawai sai na fara karatu.
*******
Kamar Wanda aka mintsila ya farka, kallon tym yai yaga karfe 4 na asuba kawai sai ya samu kansa da mikewa ya nufi toilet.
Alwala yai ya fito ya hau Kan sallaya, zai iya cewa kusan shekara 10 rabon da yayi sallar dare.
Kawai sai ya fashe da kuka, Yana sallar yana kuka, a sujada yana rokan Allah ya kawo masa dauki ya taimake sa.
Tabbas yasan ba haka yake ba anmayya chanja, yana Jin wani abu ba dai-dai bane amma ya rasa ta ina duhu yayi wa rayuwar sa kane kane.
Bai koma bacci ba har aka Kira sallah ya sake alwala yafita masallaci.
******
Tsawon sati ina fama da rashin lafiar da aka kasa gane kanta, kullum sai Inna tazo dubani don da tace min na fita har kar wannan mutumin amma nasa Mata kuka.
Dole ta koma gurin Malam karbo magani,ta kuma fada masa tunda muka koma bani da lafia.
Murmushi yai ya miko mata wata jarka babba yace "gashi ki kaima ta ta daina Shan ruwa ta Mai dasa ruwan shan ta kawai, dama nayi tunanin hakan shiyasa itama na mata rubutun, ga habbatus sauda ita kuma a dinga turara Mata shi safe da dare".
Sosai Inna ta masa godia, a ranar da na fara shan rubutun na soma warware wa, cikin kwana biyu har na mike sosai na cigaba da hidima ta ina tunanin gobe Insha Allah zan koma aiki.
*****
Driving yake hankali sa baya jikin sa, kawai tunani yake abin yayi yawa kwana 7 Kenan bata zuwa aiki ai kuwa dole yaje gidan su yaji lafia, wannan kwanakin da tayi bata zo ba gani yake kamar zai mutu.
A dan gaba da gidan su ya tsaya ya fito, Kofar gidan ya nufa Allah yasa yaga Umar yazo zai shiga gidan.
Kiran sa yai yace ya shiga yace ana sallama da Deejah.
Kallon sa Umar yai yace "bamu da deeja sai dai Dije".
Dafa kai yai yace "Ita nake nufi".
A guje ya nufi cikin gidan yana bude murya yace "ana sallama da Dije a waje...."
*KAR KI FITAR MIN DA LITTAFI IN KIKA FITAR DASHI NA BARKI DA ALLAH*
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
MRS A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Paid page 19
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
*Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.*
*Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.*
09066728387
HOME OF SUPPLEMENT AND KAYAN MATA MMN MUJAHEED
Y'AR UWA WANI TANADI KIKA KAYIWA SANYI SANYI YAZO SAIDA GYARAN JIKI GYARAN FATA DA GYARAN KASA WANNA YANA YI SA MUKE CIKI INFECTION YAFI DAMUWA MATA TSUHUN INFECTION DA SABO DUK GA SANYI SUNA TASHI YANA DA KYAU KIKULA DA JIKIN KI Y'AR UWA KIKULA DA JIKIN KI RINKA KIYAYE KA'IDA SANYI DA KA'IDA KAMUWA DASHI SANNA KIRINKA SHAN MAGANIN DA ZAI MIKI WANKE MIKI SANYI DA DATTIN MARA LOKACI ZUWA LOKACI
MUNA HADI KALA KALA NA GYARAN JIKI
BANI BADA MAGANI SAI NAJI INDA MATSALA KI TAKE IN MAGANIN SANYI KK BUKATA SAI AHADA MIKI
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA INFECTION
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA RASHIN NIIMA
WATA TUSAR GABA TAKE FAMA DASHI NA SANYI
WATA TUSAR GABAN DA TAKE FAMA DASHI NA BUDEWA GABA NE
WATA MATSALA TA TA ASIBITI CE IN MATSALA BATA WABACE ZAN BADA SHAWARA AJE AGA LIKITA
WATA MATSALA SIHIRICE DUK AIKIN DA NISAN BANAWA BANE BANSA HANNU NA DASHI
KIYI BAYANI ABAKI DAI2 DA MATSALA KI
INA MASU FUSKANTA MATSALA WURIN MIJI
WASU MIJI NA MUSU WALAKANCI KIN KASA GANE MATSALA INDA TAKE
MUNA HADI KALA KALA IYA KUDINKA ITA SHAGALINKA
MUNA DA MAYUKKAN SUPPLEMENT MASU FIDDA HASKEN FATARKI KIFITU KIYI FRESH KIYI KYAU AKWAI NASHA DANA SHAFAWA
AKWAI MASU SA HASKE
AKWAI MASU GYARAN JIKI DA NIIMA DA MATSI
MUNA DA MAN GYARAN GASHI YANA SA TSAWON GASHI DA BAKIN GASHI YANA KARA YAWAN GASHI DUK WADDA TASSAN CHEBE ORIGINAL TASAN HAR MAGANIN DAN DRUFF YANA YI MUNA SAIDA SET OIL NA KARKAR DA CHEBE POWDER DA STEAMING CREAM DA BUTTER DA SHAMPOO
KADAN DAGA PRICE DIN KAYAN MU
KAZA AKWAI TA 5K, 4K,
DAHUWA KIFI 2K
TSIME TABAJE 3K GURA 500
JAN TSIME 3500 GURA 600
GUMBA MADARA 4K
TA AYA DA DABINU 2500
TA SHINKAFA 2K
TA HATSI 1800
ZUMA BATA GINDIN KISHIYA GA WADDA KISHIYA KE MATA FANKAMA TA HANATA RAWAR HANTSI 3K BABBA MEDIUM 2500 KARAMA 800 MUNYI HAR TA IRE IRENMU 500
ZUMA KIBA 2K
GARURUKA IRIN SU
GARIN DAN SATI 1
EMERGENCY
BABANBADE
TUKUDI
SHAKAMATSE
RUBA DUK 500
MAN AYYU KWALBA KARAMA 300 BABBA 700
KADA AL'AJABI 500
SAURAN BAYANI SAI MUN HADU GA ME BUKATA
MUNA KEBBI & SOKOTO MUNA AIKAWA KU INA 08066726866 MMN MUJAHEED KAYAN MATA AND SUPPLEMENT.
A guje ya nufi cikin gidan yana bude murya yace "ana sallama da Dije a waje...."
Duk wad'anda suke tsakar gidan sai da suka juyo suka kalle sa, a tarihin gidan ba'a taba sallama da Dije ba kullum aka ce ana sallama toh da Hajjo ce.
Inna fure ce tayi karfin halin cewa "kai Umar waye yake sallama da ita Dijen".
Bude hannayen sa yai alamun shima bai sani ba, ya nufi Palourn Mama.
A zaune ya same mu nida Mama, nidai tun da naji yace ana sallama dani baki kawai na tabe don nasan kuskure ne, toh nawa nake ma da za'a wani ce ana sallama dani sai dai ko Hajjo ceh.
Mama itama shiru tai tana jiran ace karya ne, a kasan ranta kuwa addu'a take Allah yasa da gaske gurin Dijen ta aka zo.
Da sallama ya shigo yace "ana sallama da Dije a waje Mama".
Hararar sa nai nace "kai Umar bana son shirme wace Dijen, Ka dai je Ka sake tambaya ko Hajjo ake nufi"
Turo baki yai yace "nidai Dije yace min, yana waje yana Jira fa".
Kau da kai na nayi nace "toh kaje Ka ce masa nace baxan zo ba ana dole".
Mama ce tai saurin cewa "jeka Umar kace tana zuwa".
Fita yai a guje ya kofar gida a tsaye ya gan sa ya jingina da jikin bangon.
Gurin sa Umar ya karasa yace "Mama dai tace gata nan zuwa Amma ita dai da nace ana sallama da ita cewa tai naje na ce maka baxa ta zoba".
Murmushi ne ya subuce wa Elhajj, tsiwar ta yasa shi jin sanyi yasan tana cikin koshin lafia.
Hannu yasa a aljihun jallabiyar sa ya zaro kudi Yan 1k kamar guda 6 ya Mika wa Umar.
Zaro Ido Umar yai yace "tabdijan, in na karba ai sai Baba ya zane ni".
Murmushi Elhajj yai yace "ba abinda zai ce ma kace masa MD ne ya baka".
Washe baki yai yace "MD Ogan Baba na gurin aiki".
Daga masa kai kawai Elhajj yai ai sai Umar ya kwasa a guje ya nufi cikin gida cike da zumudi
Yana shiga gida ya nufi gurin Umma, mika mata kudin yai yace "gashi Umma saurayin Dije ne ya bani".
Wafce kudin tai jikinta har rawa yake ta kirga, dafe kirji tai tace "dubu shida Umar wannan wane haka zai yi kyautar kudi lokaci daya".
Murmushi yai yace "MD ne Umma Ogan Baba shine yazo yana waje".
Da sauri Baba dake daki yai wuf ya fito, janyo hannun Umar yai yace "mai kace kai Umar".
Daga kai yai yace "daya bani kudi shine nace baxan karba ba zaka min fada sai yace in ce maka MD ne baxa Ka min fada ba.."
Bai tsaya karasa jin maganar ba ya nufi kofar gida kamar zai kifa.
Umma kuwa shiru kawai tai tana tugumi a ranta fata take ace karya ne ba Ogan baba bane yazo gurin Dije.
Mama itama da take lallaba Dije akan taje duk sai mukai shiru, nidai zumburo baki kawai nake nasan karya ne taya Ya Ustaz zai zo gurina a irin wannan lokacin in ma shine da gaske toh gurin Baba yazo.
Mama ma Jira take ace karya ne amma can kasan zuciyar ta fata take ace da gaske dai gurin Dijen ta aka zo.
A tsaye Baba ya tarar da shi, duk da unguwar ba hasken wuta amma farin wata ya haska shi duk Wanda yasan Elhajj yana ganin yanayin tsayuwar sa da kuma kamshin turaren sa zai gane sa.
Mika masa hannu Baba yai yace "ina wuni MD ya iyali?".
Shima Mika ma Baban hannu yai yana fadin "Alhamdulillah".
Duk sai sukai shiru shi dama Elhajj ba magana zai yi ba don haka Baba yace "ashe kai ne da gaske, yaro yace ana sallama da Dije kuma sai yace wai kai ne, ni dai nace bara nazo na gani da idona".
A dake Elhajj yace "eh nine nazo gurin ta, salary dinta nazo kawo mata naga bata zuwa kwana biyu".
Murmushin Manya Baba yai yace "bara na turo ma ita ko zaka bani kudin na kai mata ne?"
Da sauri yace "no tazo ta karba da kanta kawai ina so na tambaye ta mai yasa bata zuwa".
Gyada kai Baba yai yana murmushi yace "bara na kira maka ita toh".
Cikin gidan Baba ya nufa duk yadda Umma take tambayar sa akan waye yazo gun Dije bai tsaya bata amsa ba ya nufi Palourn Mama.
A zaune ya same su yace "Ke Dije baki ji ana sallama dake ba tun tuni kike zaune".
Turo baki nai nace "Baba bafa gurina aka zo ba Ya Ustaz ne yazo ai gurin Ka yazo".
Tsaki Baba yai yace "kuji shashancin banxa xaki mike ko kuwa bana son shirme".
Mama da fuskar ta take yalwace da murmushi tace "da gaske wai sallama ake da Dijen tamu Malam".
Murmushi shima Baba yai yace "gashi kuwa, maza tashi kije kinji diyar albarka".
Hijab dina na sa ina turo baki, kofar palourn na nufa zan fita Baba yace "dawo mana ko yar kwalliyar nan baxa kiyi ba kisa turare toh meye ma sai kin wani saka Hijab".
Baki sake nake kallon Baban nace "Baba kwalliya wai xan yi?"
Dakuwa yai min yace "Gidan ku maza dawo kisa turaren".
Haka na dawo na sa turaren mama sai bata fuska nake kamar xanyi kuka.
Fita nai zuwa kofar gida ina tafe ina tale baki cike da shagwaba.
A tsaye na gansa wannan Karan baya jikin bango yayi folding hannun sa.
Samun kai na nai da chanja style din tafiya ta Wanda bansan dalili ba, ina zuwa kusa dashi kawai na shiga bubbuga kafafu a kasa ina sakin kukan shagwaba...
Rintse idonsa yai yana fadin Ya Salam zata kashe ni......
Kuyi hakuri Mutanen Amana kuyi manage.....
Kar ki fitar min da book idan kika fitar dashi na bar ki da Allah
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Paid page 20
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
*Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.*
*Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.*
09066728387
HOME OF SUPPLEMENT AND KAYAN MATA MMN MUJAHEED
Y'AR UWA WANI TANADI KIKA KAYIWA SANYI SANYI YAZO SAIDA GYARAN JIKI GYARAN FATA DA GYARAN KASA WANNA YANA YI SA MUKE CIKI INFECTION YAFI DAMUWA MATA TSUHUN INFECTION DA SABO DUK GA SANYI SUNA TASHI YANA DA KYAU KIKULA DA JIKIN KI Y'AR UWA KIKULA DA JIKIN KI RINKA KIYAYE KA'IDA SANYI DA KA'IDA KAMUWA DASHI SANNA KIRINKA SHAN MAGANIN DA ZAI MIKI WANKE MIKI SANYI DA DATTIN MARA LOKACI ZUWA LOKACI
MUNA HADI KALA KALA NA GYARAN JIKI
BANI BADA MAGANI SAI NAJI INDA MATSALA KI TAKE IN MAGANIN SANYI KK BUKATA SAI AHADA MIKI
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA INFECTION
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA RASHIN NIIMA
WATA TUSAR GABA TAKE FAMA DASHI NA SANYI
WATA TUSAR GABAN DA TAKE FAMA DASHI NA BUDEWA GABA NE
WATA MATSALA TA TA ASIBITI CE IN MATSALA BATA WABACE ZAN BADA SHAWARA AJE AGA LIKITA
WATA MATSALA SIHIRICE DUK AIKIN DA NISAN BANAWA BANE BANSA HANNU NA DASHI
KIYI BAYANI ABAKI DAI2 DA MATSALA KI
INA MASU FUSKANTA MATSALA WURIN MIJI
WASU MIJI NA MUSU WALAKANCI KIN KASA GANE MATSALA INDA TAKE
MUNA HADI KALA KALA IYA KUDINKA ITA SHAGALINKA
MUNA DA MAYUKKAN SUPPLEMENT MASU FIDDA HASKEN FATARKI KIFITU KIYI FRESH KIYI KYAU AKWAI NASHA DANA SHAFAWA
AKWAI MASU SA HASKE
AKWAI MASU GYARAN JIKI DA NIIMA DA MATSI
MUNA DA MAN GYARAN GASHI YANA SA TSAWON GASHI DA BAKIN GASHI YANA KARA YAWAN GASHI DUK WADDA TASSAN CHEBE ORIGINAL TASAN HAR MAGANIN DAN DRUFF YANA YI MUNA SAIDA SET OIL NA KARKAR DA CHEBE POWDER DA STEAMING CREAM DA BUTTER DA SHAMPOO
KADAN DAGA PRICE DIN KAYAN MU
KAZA AKWAI TA 5K, 4K,
DAHUWA KIFI 2K
TSIME TABAJE 3K GURA 500
JAN TSIME 3500 GURA 600
GUMBA MADARA 4K
TA AYA DA DABINU 2500
TA SHINKAFA 2K
TA HATSI 1800
ZUMA BATA GINDIN KISHIYA GA WADDA KISHIYA KE MATA FANKAMA TA HANATA RAWAR HANTSI 3K BABBA MEDIUM 2500 KARAMA 800 MUNYI HAR TA IRE IRENMU 500
ZUMA KIBA 2K
GARURUKA IRIN SU
GARIN DAN SATI 1
EMERGENCY
BABANBADE
TUKUDI
SHAKAMATSE
RUBA DUK 500
MAN AYYU KWALBA KARAMA 300 BABBA 700
KADA AL'AJABI 500
SAURAN BAYANI SAI MUN HADU GA ME BUKATA
MUNA KEBBI & SOKOTO MUNA AIKAWA KU INA 08066726866 MMN MUJAHEED KAYAN MATA AND SUPPLEMENT
Kara rintse idonsa yai da karfi ganin yadda take girgiza komai na jikinta na motsi.
Ganin ya rufe idon sa yasa ni turo baki ina kara buga kafata a kasa da dan karfi ina turo baki.
Bude idonsa da yai kawai yaga abinda tai da sauri yace "don Allah kiyi hakuri kashe ni kike son yi ne Deejah?".
Tsayawa nai daga shagwabar da nake cikin rashin fahimtar maganar sa nace "kamar ya zan kashe Ka ya Ustaz?".
Da sauri ya ce "ba abinda nake nufi".
Turo karamin bakina nai gaba nace "Ina wuni".
Gyara tsayuwar sa yai yace "lafia".
Duk sai muka yi shiru, gajiya nai na turo baki a shagwabe nace "toh kayi shiru ya Ustaz kuma nifa ban iya zance ba".
Bude manyan idonsa yai yace "waya ce miki zance nazo gurin ki".
Kau da kai na nayi nace "toh ai kaine kace kana sallama da Dije, kuma nidai nasan in aka ce ana sallama da mace da daddare zance aka zo".
Wani murmushi ya saki yace "uhmm ynxu kina tunanin zance nazo kenan?"
Girgiza kai nai nace "ai nasan ba zance kazo ba, taya ma zaka zo zance gurina wani abun ne dai zai kawo Ka".
Tabe baki yai ya sa hannu a aljihu ya ciro 30k Yan 500, miko min yai idonsa a Kai na yace "karbi".
Ban kar ba ba sai ido dana zuba masa, kallon sa nake ina mamakin kudin ki na meye.
Dan gajeran tsaki yai yace "salary din ki ne 25k, 5k din kuma kudin mota ne ki daina karbar wa Baba kudi".
Hannu Biyu nasa na dan durkusa na karba nace "Jazakallah bil jannah, Allah ya saka da alkhairi ya tsare Ka aduk inda kake".
Murmushi yai yana lumshe idonsa yace "Ameen ya Rabbi, mai yasa baki zo week dinnan ba".
Langwabe kai nai ina mar-mar da ido nace "ai saura kadan na sheka barzahu Ya Ustaz, ciwo nai kamar baxan tashi ba".
Zuba mata ido yai sai ynxu yake hango ramewar da tayi a fuskar ta, a hankali yace "Ya jikin naki".
Murmushi nai ina janyo hijab dina nace "Alhamdulillah, naji sauki sosai gobe ma Insha Allah nake son komawa nasan Ya Yasir yayi missing dina sosai koh?".
Hade rai yai sosai yace "ta ina zan sani ko nayi Miki kama da wanda zaki tsare kina masa tambayoyi".
Bude ido nai nace "daga tambaya Ya Ustaz sai Ka hayayyake min, toh Ya su Ya Yasir din?".
Zaburo wa yai kamar zai dake ni a guje na nufi gida ina cewa "sai da safe".
Murmushi ne ya subuce masa har hakoran sa suna bayyana, girgiza kai kawai yai ya shiga mota ya nufi gida yana jinsa cikin nishadi.
Duk su Umma suna tsakar gida har da Hajjo sun kafa sun tsare suna jiran na dawo, ban kalle suba na shige palourn mu kamar ban san abinda suke yiba.
Tura kofar nai na rufe sannan na zauna a gefen Mama, kudin na bata nace "Ashe salary na ya kawo min Mama".
Kallon kudin Mama tai tace "salary ne ya taso shi daga gidan sa kawai don ya baki".
Daga kai nai ina kwanciya akan carpet nace "shine wallahi, ya dora min 5k akai kudin mota yace na daina karbar wa Baba kudi".
A sanyaye Mama tace "angode Allah ya saka da alkhairi".
"Ameen" na fada in mikewa, kallon Mama nai nace "Mama don Allah na karbi ko 7k ne a ciki na sayi waya".
Murmushi Mama tai tace "ke da kudin ki Dije har sai kin tambaya".
Turo baki gaba nai nace "ai kudin kine Mama dama ni sbd ke nake son aikin ai kinga zamu dinga cin dadi ynxu, kuma kudin Omo da sabulu baxai dinga kwace mana ba".
Albarka sosai Mama ta sakamin ta bani 10k na siyo wayar da sim.
Da murna na sa kudn a school bag dita na shige daki na kwanta ina murna gobe Insha Allah ana tashi daga school zan gangara shagon Mai wayar dake gaban school dinmu na siyo sai murna nake.
Washe gari da wuri na shirya na tafi school, sbd d'oki da kyar na gane abinda aka koya mana.
Ana tashi kuwa na nufi shagon, wayoyin ya fito min da su ya nuna min, HTC na karba ta 9k sai case din 500 dana siya da SIM card sai kati na 300.
Sai da ya bani charger din wayar ya kuma sai ta min komai sannan na tsaya nayi selfie a kofar shagon.
Da nishadi na shiga gida, na nunawa Mama wayar tawa.
Zama nai na shiga daukar number din Inna da Ya Hajara sai Yusrah da kuma Baba, har number din su Umma sai da na dauka.
Da kyar nayi wanka nasa Kaya ko abinci ban tsaya ci ba nayi wa Mama sallama na tafi don nifa yau ji nake anya zan iya aikin ma kuwa sbd murnar wannan wayar da nayi.
Tun daga bakin gate nake gaisawa da mutane na sai cewa suke sunyi missing dina, ni dai duk inda na tsaya sai munyi selfie.
Tun daga farkon floor dinmu nake kwada sallama, Yasir da ya ke xaune yana aiki da sauri ya taho yana tafa hannu yace "lale lale kanwata".
Dariya nai sosai nace"Ina wuni Ya Yasir, ya aka ji da kewata".
Murmushi kwance a fuskar sa yace "lafia qalau Kanwata".
Idona ne ya sauka akan Wanda ke zaune akan kujera, bude baki nai da mamaki nace......
Gashi nan dan mitsili ne🤣🤣
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Mrs A.M😍
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Paid page 21
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
*Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.*
*Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.*
09066728387
HOME OF SUPPLEMENT AND KAYAN MATA MMN MUJAHEED
Y'AR UWA WANI TANADI KIKA KAYIWA SANYI SANYI YAZO SAIDA GYARAN JIKI GYARAN FATA DA GYARAN KASA WANNA YANA YI SA MUKE CIKI INFECTION YAFI DAMUWA MATA TSUHUN INFECTION DA SABO DUK GA SANYI SUNA TASHI YANA DA KYAU KIKULA DA JIKIN KI Y'AR UWA KIKULA DA JIKIN KI RINKA KIYAYE KA'IDA SANYI DA KA'IDA KAMUWA DASHI SANNA KIRINKA SHAN MAGANIN DA ZAI MIKI WANKE MIKI SANYI DA DATTIN MARA LOKACI ZUWA LOKACI
MUNA HADI KALA KALA NA GYARAN JIKI
BANI BADA MAGANI SAI NAJI INDA MATSALA KI TAKE IN MAGANIN SANYI KK BUKATA SAI AHADA MIKI
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA INFECTION
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA RASHIN NIIMA
WATA TUSAR GABA TAKE FAMA DASHI NA SANYI
WATA TUSAR GABAN DA TAKE FAMA DASHI NA BUDEWA GABA NE
WATA MATSALA TA TA ASIBITI CE IN MATSALA BATA WABACE ZAN BADA SHAWARA AJE AGA LIKITA
WATA MATSALA SIHIRICE DUK AIKIN DA NISAN BANAWA BANE BANSA HANNU NA DASHI
KIYI BAYANI ABAKI DAI2 DA MATSALA KI
INA MASU FUSKANTA MATSALA WURIN MIJI
WASU MIJI NA MUSU WALAKANCI KIN KASA GANE MATSALA INDA TAKE
MUNA HADI KALA KALA IYA KUDINKA ITA SHAGALINKA
MUNA DA MAYUKKAN SUPPLEMENT MASU FIDDA HASKEN FATARKI KIFITU KIYI FRESH KIYI KYAU AKWAI NASHA DANA SHAFAWA
AKWAI MASU SA HASKE
AKWAI MASU GYARAN JIKI DA NIIMA DA MATSI
MUNA DA MAN GYARAN GASHI YANA SA TSAWON GASHI DA BAKIN GASHI YANA KARA YAWAN GASHI DUK WADDA TASSAN CHEBE ORIGINAL TASAN HAR MAGANIN DAN DRUFF YANA YI MUNA SAIDA SET OIL NA KARKAR DA CHEBE POWDER DA STEAMING CREAM DA BUTTER DA SHAMPOO
KADAN DAGA PRICE DIN KAYAN MU
KAZA AKWAI TA 5K, 4K,
DAHUWA KIFI 2K
TSIME TABAJE 3K GURA 500
JAN TSIME 3500 GURA 600
GUMBA MADARA 4K
TA AYA DA DABINU 2500
TA SHINKAFA 2K
TA HATSI 1800
ZUMA BATA GINDIN KISHIYA GA WADDA KISHIYA KE MATA FANKAMA TA HANATA RAWAR HANTSI 3K BABBA MEDIUM 2500 KARAMA 800 MUNYI HAR TA IRE IRENMU 500
ZUMA KIBA 2K
GARURUKA IRIN SU
GARIN DAN SATI 1
EMERGENCY
BABANBADE
TUKUDI
SHAKAMATSE
RUBA DUK 500
MAN AYYU KWALBA KARAMA 300 BABBA 700
KADA AL'AJABI 500
SAURAN BAYANI SAI MUN HADU GA ME BUKATA
MUNA KEBBI & SOKOTO MUNA AIKAWA KU INA 08066726866 MMN MUJAHEED KAYAN MATA AND SUPPLEMENT
Idona ne ya sauka akan wanda ke zaune akan kujera, bude baki nai da mamaki nace "Malam".
Shima Malam juyowa yai ya zuba min ido yana mamakin ganin fuskata yace "jikata kece anan?".
Da dan sauri na karasa gurin sa na zauna a kasa kujerar, cikin jinjina ganin sa da nai a gurin nace "Ina wuni".
Murmushi shinfide a fuskar sa yace "lafia qalau Jikata, ya Inna?".
Murmushi nai nace "Alhamdulillah Malam, ai bayan zuwan mu gurin Ka nayi ta rashin lafia abin dai kamar baxan tashi ba".
Yar dariya yai yace "gaki kin tashi da ikon Allah, mai kike anan amma".
Dariya nai ina kasa kasa da murya ta nace "ai nan ne office din Ya Ustaz din da nake aiki, kai ma zuwa kai siyan wani abu?".
Ido ya zaro gabansa yana faduwa yace "shine wanda kika ce matar babansa wacce take kanwar mahaifiyar sa ta zuba masa abu akan kujera?".
Daga kai nai ina mai da fuska ta ta alhini nace "shine Malam, kujerar tana store din can ma zan iya nuna ma".
Hawaye ne ya taru a idonsa ya fara fadin "Innanillahi wa innanillaihir raji'un".
A rude nace "lafia Malam? Me ya faru?".
Idonsa ya goge yana murmushin karfin hali yace "jikana ne, nine na haifi Mamansa kuma wacce kika ga tazo itama Diyata ce".
Baki na rufe da hannaye na ina zare ido nace "innanillaihi wa innanillaihir raji'un don Allah kayi hakuri Malam, ban san y'ar Ka bace".
Wani murmushi yai Wanda kana gani kasan yafi kuka ciwo yace "na dade ina zargin ta dama tun lokacin da marigayiyia ta rasu amma kuma duk lokacin da nayi tunanin mai da hankali akan ta don na gano manufar ta sai hakan ya gagara kawai sai naji kamar ban mata adalci ba in na zarge ta".
Shiru nai nace "Malam amma kamar ba ita kadai bace bafa".
Mai da dubansa kai na yayi yace "ban gane ba jikata".
Turo baki nai nace "rannan ina dakin sa ina gyara masa Naga wani yazo da ba'ka'ken Kaya ya sa flash a computer din Ya Ustaz nidai bansan ko meye yayi ba amma da alama bashi da gaskia kuma ban fahimci ki waye ba, kawai dai naga Yana dingishi sbd saurin da yake".
Girgiza kai Malam yai yace "makiya sun lullube sa ne ta yadda bakya tunani Khadija, ni kai na an mana farraku baya ko san gani na, ko rubutu na kawo masa baya sha, ynxu tun dazu nazo kuma yasan nazo amma sai cewa yayi wai aiki yake ynxu zai fito ni kuma nayi wa kai na alkawarin baxan tafi ba sai ya fito mun hadu ai dai baxai kwana a ciki ba".
Tagumi nai ina gyada kai nace "ynxu Malam shi ya Ustaz dinne ya shanya Ka anan?".
Murmushi Malam yai yace "barshi khadijah ba laifin sa bane, duk abinda zai yi ba'a hayyacin sa bane ni ynxu tunanin da nake taya zamu dinga basa rubutun yana sha ma da alama ba makiya 1 bane suna da yawa".
Gyara zama nai nace "ni da nace ko zan nemi aiki a gidan sa kaga sai in dinga zuba masa rubutun a cikin abinci, tunda dai anan baya cin komai sai dai a siyo masa dama na hayakin ne kawai zan iya kunna masa na dinga saka masa karatun Qur'ani kuma".
Dariya Malam yai yana jinjina wautar Dije yace "taya zaki nemi aiki a gidan sa, ai iyayen ki ma baxa su bari ba".
Shiru nai nace "kuma haka ne Malam, amma da xasu bari ai shi Zan fadawa inason aiki a gidan sa na jeka Ka dawo zan dinga musu girki tunda na iya, nasan ma xai yadda sbd muna shiri fa Malam jiya gidan mu yazo kawo min salary dina da yaga ban zo ba".
Zaro Ido Malam yai yace "Muhammad dinne yazo gidan ku kawo miki salary ko zance yazo?".
Hijab dina na jawo na rufe fuska a kunyace nace "taya zai zo zance tabdijan ai baxan ma yadda ba, ya min tsufa sai a dinga gulma ta ana cewa sugar daddy nake so, salary kawai ya kawo min".
Wani murmushi Malam yai yana fadin "Alhamdulillah Ya Allah".
Mike wa nai nace "Malam bara naje nayi yan dabaru na takura masa ya fito".
Girgiza Kai Malam yai yace "zo ki zaman ki Khadija ba abinda zai sa ya fito".
Dariya nai nace "bara dai naje na gwada sa'a ta Malam".
Da sallama na tura kofar na shiga, yana zaune aka kujera iPad ce a hannun sa Yana dannawa, dan zuba masa ido nai ina kallon sa yayi kyau sosai cikin manyan kaya light blue ba wanda xai kalle sa yace ya kai shekarun sa.
Bai dago ya kalle taba duk da kuwa yasan cewa itace ta shigo.
A nutse nake tafiya har na karaso inda yake zaune, dan gyara murya nai nace "Barka da yamma Ya Ustaz".
Shiru yai kamar bai ji abinda take cewa ba yana sauraran bugun zuciyar sa.
Kara bude murya nai nace "Barka da yamma Ya Ustazu".
Fuska a hade ya kalle ni yace "barka".
Murmushi mai taushi na sakar masa ina fito da waya ta daga jakata nace "Ya Ustaz ga waya ta, dazu na siyo".
Kallon wayar yai ya kalle ta yaga sai murna take, hannun sa yasa ya karbi wayar yana juyata a hannun sa.
Samun kansa yai da saving din number dinsa a wayar, ya da Mata Ya Ustaz.
Shiga cikin gallery yai baki ya bude yana ganin ikon Allah, yadda take selfie da masu gadi da Yan reception, ji yai ran sa yayi mugun baci don har wani dishi dishi yake gani, ba wanda yafi bashi haushi sai Wanda sukai da wani cleaner ya zuro kansa ta kafadar ta duk da jikinsu baya taba juna amma hakan ba karamin bata masa rai yai ba.
A fusace ya mike ya doka wayar a kasa, Ihu na kurma da karfi ina zuwa gun wayar data tarwatse na shiga tattarawa.
Malam da yake zaune ihun Dije daya ji yasa shi shigowa office din da sauri a tunanin sa ko illata ta Elhajj din yai.
Yadda ya gansa a tsaye fuskar sa har wani rawa take sbd bacin rai da kuma ita data ke tsugunne tana kuka ya daure masa kai matuka.
Kallon Elhajj yai yace "lafia Muhammad nagan ku haka".
Cikin dacin rai yace "Malam ni wannan marakunyar yarinyar zata bawa waya wai na gani bayan duk taje tayi hotuna da Maza sbd tsabar ta rai na nai".
Cikin rashin fahimta Malam yace "ban fahimce Kaba ni Sam, Yi min bayani yadda zan gane don Allah".
A fusace yace "Malam selfie take dauka da garada fah kuma sai tazo ta bani wayar wai na kalla bayan ta san abinda tai".
Cikin muryar kuka nace "Malam to ina ruwan sa don nayi selfie da wasu a wayata, kawai sai ya fasa min waya bayan da gunina na siya".
Tsaki yai yace "don kin siya da kudin ki sai ki dinga hoto da maza sbd rashin kamun kai".
Zuba masa ido nai ina jin wani bacin rai yana kwaranya a zuciya ta.
Mikewa nai ina share hawaye na nace "insha Allah na bar ma aiki daga yau tunda Ka fara cemin mara kamun kai, kuma wayata daka fasa na yafe ma kaji da aljanun kama".
Mike wa nai na tattare wayata na zura a jaka, ficewa nai ina hawaye a raina na kudiri niyyar barin aikin nan har abada.
A kidime yace "Malam kana kallon ta zata tafi fa Malm, Ka taimaka kayi Mata magana"
Girgiza Kai yai yace "ba abinda ya shafe ni Muhammad, ni da Ka shanya a waje ai bani da wani amfani bara na wuce Nima".
Shiru yai ya kasa magana har Malam ya wuce, lumshe idonsa yai yana jin hankalin sa a tashe daya sani da bai fasa mata waya ba, shifa ba wai yana nufin mara kamun kai bace Is kawai maganar zuwa masa tai a haka.
*********
Mika musu hoton sa tai tace "gashi nan, so nake ku yi yadda zakuyi ya mutu a motar nan, abin nake so a nuna kamar hatsarin mota ne".
Murmushi Ogan su yai yace "baki da damuwa Hajia ki kwantar da hankalin ki yau baxai kwana a raye ba".
Itama murmushi tai tace "yauwa, haka nake son ji bar na koma gida na jira kiran wayar ku".
Cikin kwanciyar hankali Hajia Batula ta nufi a gida a ranta tana cewa "Alh Hassan gani nan zuwa gareka....."
DON ALLAH KAR KI FITAR MIN DA LITTAFI IN KIKA FITAR NA BAKI DA ALLAH.
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Paid page 22
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
*Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.*
*Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.*
09066728387
HOME OF SUPPLEMENT AND KAYAN MATA MMN MUJAHEED
Y'AR UWA WANI TANADI KIKA KAYIWA SANYI SANYI YAZO SAIDA GYARAN JIKI GYARAN FATA DA GYARAN KASA WANNA YANA YI SA MUKE CIKI INFECTION YAFI DAMUWA MATA TSUHUN INFECTION DA SABO DUK GA SANYI SUNA TASHI YANA DA KYAU KIKULA DA JIKIN KI Y'AR UWA KIKULA DA JIKIN KI RINKA KIYAYE KA'IDA SANYI DA KA'IDA KAMUWA DASHI SANNA KIRINKA SHAN MAGANIN DA ZAI MIKI WANKE MIKI SANYI DA DATTIN MARA LOKACI ZUWA LOKACI
MUNA HADI KALA KALA NA GYARAN JIKI
BANI BADA MAGANI SAI NAJI INDA MATSALA KI TAKE IN MAGANIN SANYI KK BUKATA SAI AHADA MIKI
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA INFECTION
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA RASHIN NIIMA
WATA TUSAR GABA TAKE FAMA DASHI NA SANYI
WATA TUSAR GABAN DA TAKE FAMA DASHI NA BUDEWA GABA NE
WATA MATSALA TA TA ASIBITI CE IN MATSALA BATA WABACE ZAN BADA SHAWARA AJE AGA LIKITA
WATA MATSALA SIHIRICE DUK AIKIN DA NISAN BANAWA BANE BANSA HANNU NA DASHI
KIYI BAYANI ABAKI DAI2 DA MATSALA KI
INA MASU FUSKANTA MATSALA WURIN MIJI
WASU MIJI NA MUSU WALAKANCI KIN KASA GANE MATSALA INDA TAKE
MUNA HADI KALA KALA IYA KUDINKA ITA SHAGALINKA
MUNA DA MAYUKKAN SUPPLEMENT MASU FIDDA HASKEN FATARKI KIFITU KIYI FRESH KIYI KYAU AKWAI NASHA DANA SHAFAWA
AKWAI MASU SA HASKE
AKWAI MASU GYARAN JIKI DA NIIMA DA MATSI
MUNA DA MAN GYARAN GASHI YANA SA TSAWON GASHI DA BAKIN GASHI YANA KARA YAWAN GASHI DUK WADDA TASSAN CHEBE ORIGINAL TASAN HAR MAGANIN DAN DRUFF YANA YI MUNA SAIDA SET OIL NA KARKAR DA CHEBE POWDER DA STEAMING CREAM DA BUTTER DA SHAMPOO
KADAN DAGA PRICE DIN KAYAN MU
KAZA AKWAI TA 5K, 4K,
DAHUWA KIFI 2K
TSIME TABAJE 3K GURA 500
JAN TSIME 3500 GURA 600
GUMBA MADARA 4K
TA AYA DA DABINU 2500
TA SHINKAFA 2K
TA HATSI 1800
ZUMA BATA GINDIN KISHIYA GA WADDA KISHIYA KE MATA FANKAMA TA HANATA RAWAR HANTSI 3K BABBA MEDIUM 2500 KARAMA 800 MUNYI HAR TA IRE IRENMU 500
ZUMA KIBA 2K
GARURUKA IRIN SU
GARIN DAN SATI 1
EMERGENCY
BABANBADE
TUKUDI
SHAKAMATSE
RUBA DUK 500
MAN AYYU KWALBA KARAMA 300 BABBA 700
KADA AL'AJABI 500
SAURAN BAYANI SAI MUN HADU GA ME BUKATA
MUNA KEBBI & SOKOTO MUNA AIKAWA KU INA 08066726866 MMN MUJAHEED KAYAN MATA AND SUPPLEMENT.
Gida na tafi a hanya sai kuka nake ina duba wayata data faffashe, mai adaidaitar sai bani hakuri yake amma na masa banxa.
A kofar gida na sauka na basa kudin sa, sai da na tsaya na goge hawaye na sannan na shiga gidan kai na a kasa.
Ina shiga daki muna hada ido da Mama kawai na tabe baki ina fashe wa da kuka.
Mike wa tai tace "lafia Dije Mene ne".
Jikin ta na fada na fashe da kuka ina rike Kai na nace "Mama wayata ta fashe Mama, wayyooo dubu 9500 dita na shiga uku na bani".
Tsaki tai tana ture ni a jikinta tace "Amma dai kinji kunya wallahi, akan waya ta fashe sai kizo ki daga min hankali ni dallah mike".
Fashewa na karayi da kuka nace "kai Mama don Allah, da tsada fa na siya tayi kwasa-kwasa ba mamora wayyooo nii".
Mikewa Mama tai tace "Allah ya kyauta, in xaki nutsu ma ki tashi kiyi wa yar uwar ki addu'a gwanda ki tashi ki daina wannan shashanci".
Da sauri na rarrafo gurin Maman na dafa ta nace "Mama me ya sami Ya Hajaran?".
Kau da kai Mama tai tace "tana asibiti haihuwa zatai".
Mikewa nai da sauri na cire Hijab ina rawa, sakin baki Mama tai tana kallona tsaki tai kawai tana shige wa daki a ranta tana cewa zan ga ranar da zakiyi hankali Dije.
Sai da nayi rawa ta na gaji sannan na zauna ina kallon wayata, girgiza kai nai a raina na kudiri niyyar barin aikin ai bamu rasa ci da sha ba, kuma salary na Mama sai ta yi jari kawai ta fara wata Sana'ar.
Wajajen 9 na dare Inna ta Kira ta fada mana Haihuwar Ya Hajara ta sami namiji.
Tun a daren na shiga hada kayana a jakata, Mama dake kallona tace ina zaki je wai Dije kike hada Kaya.
Fari nai da ido ina murmushi nace ai Mama zama bai kama niba, ai mana haihuwar gobe asubanci nake son yi zuwa gidan Ya Hajara kafin a sallame su zan gyara gidan na dora abinci.
Girgiza kai Mama tai tana murmushi tace ai kuwa ba inda zaki Dije, kafata kafar ki baxan barki kije ko ina ba.
A sukwane na zauna dabas a kasa ina rushewa da kuka, kuka nake bilhakki ina rokon Mama akan ta barni na je gidan Ya Hajaran amma tamun shiru sai hawaye nake.
Da kyar ta yadda nayi kwana uku tunda munyi hutun school yau, ni dai ina murmushi ne kawai amma Kaya har guda 5 na dauka, toh xan bari aci dadi ban da nine.
*********
Tafiya Alh Hussain yake gabansa in banda faduwa ba abinda yake, bai san mai yasa ba amma tun safe bashi da nutsuwa.
Wayar sa da aka Kira ne yasa shi dubawa ganin sunan Papa yasa shi saurin dauka.
Gaisawa sukai a hankali yace "Yaya don Allah Ka yafe min yaya".
Murmushi Papa yai yace "mai kai min hussaini da zaka nemi yafiya ta".
Girgiza kai yai yana jin hawaye yana zubo masa yace "bani da kowa a duniya sai kai Yaya kai ne uwata kai ne Ubana, don Allah kayi hakuri naso biye wa son zuciya ne nayi ma abinda baxan taba yafe wa kai na ba don Alka kamin afuwa Yaya".
Murmushi Papa yai yana gyara zaman sa yace "kar Ka damu hussaini na, ni ban taba rike kaba a raina in ma kamin wani Abu na yafe ma".
Kuka ya fashe da shi Wanda ya daga wa Papa hankali, a kidime Papa yace "lafia Hussaini wani abun ne".
Girgiza kai yai yana kuka yace "Yaya ban san mai yasa ba amma ji nake kamar mutuwa zanyi Yaya, ga amanar ya'yan ka nan Yaya dama can kai ne mahaifin su Ka cigaba da kula da su".
Wani irin bugawa kirjin Papa yake, tun dazu shima dama yake Jin tsinkewar zuciya yana tunanin Hussainin sa shine dalilin kiran don yaji ko yana lafia.
Salatin Hussaini ne ya dawo dashi daga duniyar tunanin da yake, mikewa yai yana fadin "Hussaini kana lafia, hello kanina kana jina".
Shirun da yaji sai kamar karar abu ne yasa shi mikewa yana salati.
Momma da take shigowa cikin ado ta kalle sa ganin sa acikin damuwa, cikin kissa ta riko hannun sa tace "lafia Alhaji na".
Girgiza kai yai cikin damuwa yace "ban san mai yasa nake jin wani irin feeling ba, ynxu nake waya da Hussain yana min wasu maganganu, kuma muna cikin wayar naji yayi yana salati daga baya kuma naji shiru gashi ina ta kiran wayar baya dauka".
Itama Momman cikin alamun damuwa tace "kar Ka damu Alhajina yana lafia, zai kira anjima din".
Shiru sukai dukkan su, ita dai Momma zaman ta tai tana danna wayar ta a ranta kuwa tunanin Dije ne fal, satin nan kullum sai taje office din bata ganin ta, yau ne kawai bata je ba ta gama Sawa ran ta zata tambayi Elhajj din da kansa kawai me yasa yarinyar bata zuwa don ita fa so take ta dawo da ita kusa da ita tana kallon ta kullum.
Ringing din wayar Papa ne yasa ta dago ta kalle sa, da sauri Papa ya daga yana fadin "Alhamdulillah kinga Hussaini ne yake kira na".
Murmushi tai tace "daga kaji toh".
Kara wayar yai a kunnen sa yace "Assalamu alaikum kana jina Hussaini muna cikin magana wayar ta kashe".
Daga dayan bangaren Wanda ya dauki wayar yace "bashi bane, Mai wayar yayi hatsari ynxu Allah yayi masa cikawa".
A rude Papa yace "kamar ya ban fahimce kaba ynxu fa muke waya dashi sai kace min ya rasu".
Cikin nutsuwa mutumin yace "sai hakuri Alhaji, Allah yayi masa cikawa ynxu haka gamu mun fito dashi daga cikin motar mai babban mota ce ta bige motar amma kafin mutane su zo Mai motan ya gudu".
Zama akan kujera Papa yai yana fadin "Innanillahi wa innanillaihir raji'un".
Mutumin kwatancen inda suke yai ma Papa ya kashe wayar.
Dafa sa Momma tai tace "lafia Alhaji mai ya sami Hussainin?".
Mikewa yai yana kokarin daidai ta kansa yace "hatsari Hussain yai Allah ya masa rasuwa, Allah ya gafarta masa".
Kuka Momma ta saki tana cewa wayyooo Allah na shiga Uku, Hussaini dai Hussaini namu Alhaji.
Ficewa kawai Papa yai yana kiran Malam don ya sanar masa, tunda shine yake matsayin mahaifin su tunda Allah yayi ma iyayen su rasuwa.
Tana ganin fitar Papa ta share hawayen ta tana wani murmushi.
Dariya tai tace "Allah ya kiyaye hanya".
Sai kuma tai saurin daukar waya ta Kira Elhajj, ringing biyu yai ya daga wayar.
Cikin kuka tace "wayyooo Allah son Allah yai wa Baban Ka Hussaini rasuwa ynxu ynxu, hatsari yai Alhaji ma ya tafi ya tawo da gawar".
Da sauri Elhajj da cire wayar daga speaker sbd suna tare da Salim a gidan sa.
Mai da wayar kunnen sa yai yace "Momma ban gane ba".
Salim da jikinsa yake rawa kwace wayar Elhajj din yai ya Kara a kunne dai-dai lokacin Momma take cewa "hatsari yai suna cikin waya da Alhaji yaji Shiru, to daga baya sai aka Kira sa da wayar Hussainin aka ce yayi hatsari ynxu dai ya tafi ya taho da gawar tasa gida".
Kuka ne kawai ya kwace ma Salim yana rungume Elhajj.
Shafa bayan sa Elhajj yake bai masa magana ba sai da ya bar sa yayi kukan sa, sannan ya dauki car key bayan ya fadawa Saudat rasuwar suka fita gaba daya zuwa gidan.
********
Sauke wayar yai bayan ta gama tabbatar da rasuwar, sai kuma ta shiga jin wani irin abu a zuciyar ta, tana tuno rayuwar su a baya tun kafin ta haifi Salim har ta haife su shida kannen sa Mata 3.
Ynxu shikenan Alh Hussain ya tafi Kenan baxa ta sake ganin sa ba, wani abu mai kama da nadama ne yake son lullube ta tai saurin mikewa tana hango Alh Hassan da dukiyar sa a idonsa.
Murmushi tai ta kalli kan ta a mirror tace "gani nan zuwa gare Ka masoyi ynxu ba wani abu da zai mana shamaki kuma".
********
Washe gari ban tafi da wuri ba sbd Mama data ce na tsaya ta gama musu abinci shiyasa har Baba ya tafi gurin aiki.
Wajajen 11 ya dawo fuskar sa duk cikin damuwa.
Kallon sa nai nace "laa Baba har Ka dawo".
Zama yai akan dakalin kofar dakin sa yace "hutu akai na kwana uku".
Mama dake juye kunun kanwa a flask tace "toh, amma kuma ai naga ba sallah bace ko azumi da ake muku hutu lafia..?"
Girgiza kai yai yace "bari kawai Maman Hajara, jiya da daddare kanin baban MD yayi hatsari Allah yayi mas rasuwa, daga jana'izar sa muke dukkan mu ma'aikatan da aka fada mana sai muka taru muka je ynxu ma kudi nazo dauka ko ba yawa na bawa MD din a masa sadaka".
Shiru nai ina Jin hawaye yana taro min a ido, a sanyaye nace "Baba wai baban Salim dinnan?".
Daga kai Baba yai yana shigewa daki yace "shi fa Dije mutuwar nan ta taba mu wallahi sosai".
A sanyaye Mama tace "Allah ya jikansa ya masa gafara".
"Ameen" muka fada nida Baba.
Duk jikina a sanyaye har Mama ta gama hada min abinda zan tafi da shi, su Umma su tun da sassafe Baba yace suje asibitin suga lafiar Ya Hajaran da babyn nata.
Sallama nai wa Mama ina daukar jakar kayana da basket din abincin duk da basket din ya tsufa amma fess yake.
Lokacin da naje gidan su Umma sun mike xasu tafi sai a sannan Naga har da Hajjo aka zo Ashe.
Ajiye basket din nai a kitchen na shiga da jakata daki.
Fitowa nai na kamawa Yusrah gyaran gidan muna yi sai Jana da hira Yusra take amma ko uhm ban ce ba, hankali na duk yana Kan Ya Ustaz nasan zai ji mutuwar sosai ni tunani na ma yadda zan kirasa na masa gaisuwa.
Kamar wacce aka mintsila na ajiye tsintsiyar da nake sharan tsakar gidan na shiga palour, gurin Inna na nufa nace "Inna don Allah ara min wayar ki".
Kallona tai har xatai magana sai kuma kawai tai shiru ta bani wayar tace "gashi saura kuma ki chinye min charji".
Nidai ban mata magana ba, daki na shiga na dauko wayata na cire SIM din, a wayar Inna nasa tunda ita 2 SIM ne da ita kuma da daya take amfani.
Jikina har rawa yake na shiga contacts ina dubawa har na samu Ya Ustaz.
Rungume wayar nai a kirjina ina jin yadda zuciya ta take bugawa, wani murmushi nai nace bazan Kira ynxu ba nasan yana cikin mutane bara na bari sai anjima da daddare.
Fitowa nai sai a lokacin da shiga hidima ta ina nishadi amma in na tuno ya Ustaz yana can cikin wani hali sai na dan bata rai.
Sai baki ake nida Yusrah ne masu kawo musu ruwa da zuba abinci, muna tsakar gidan muna hira taba bani labarin saurayin ta nidai tabe baki kawai nake.
Bayan Isha'i muka kara gyara gidan aka sa turaren wuta, daga lungun dakin Ya Hajara na makale na fito da wayar iya dana sole a kwankwaso na.
Gabana yana faduwa nayi dialing number dinsa, har ta gama ringing ba'a dauka ba na sake kira ba'a dauka ba sai ana ukun aka dauka.
A shagwabe nace "Ya Ustaz manaaaaaa...."
Wani irin bugawa kirjin sa yai da sauri yayi parking a hanya yana jin yadda bugun zuciyar sa yake sauyawa.
Turo baki nai nace "Assalamu alaikum".
Ajiyar zuciya ya sauke yace "Amin wa'alaikumussalam".
A hankali ina kasa kasa da murya nace "Ina wuni, ya Karin hakuri?".
Lumshe idonsa yai yace "Alhamdulillah".
A sanyaye nace "Allah ya jikansa ya gafarta masa".
Ameen ya fada yana yin baya da kujerar tasa ya dan kwanta yana sauraran bugun zuciyar sa.
Shiru mukai dukkan mu kafin na turo baki gaba ina kara shagwabe fuska nace "Ka fasa min waya ta shikenan ka kassara ni, ynxu gashi sau wayar Inna na ara nasa sim dina ba ruwana da kai".
Murmushi yai yana shafa sumar sa yace "toh ni ma ina ruwana da ke".
Bude ido nai nace "kaiii haka zaka ce".
Daga kai yai kamar Yana gabanta yace "uhm".
Kukan shagwaba na sakar masa ina turo baki nace "ai shiknn baxa Ka sake gani na ba na bar maka aikin".
Murmushi kwance a fuskar sa yace "toh Deejah".
Wani abu naji yana taso min a zuciya ta jin yadda ya kira sunana, a hankali nace "sai da safe kuma Ya Hajara ta haihu jiya da daddare an sami boy, ina gidan tama anan Zan zauna har sai anyi 7 ko nayi ma 2 weeks kawai".
Zai yi magana yaji muryar tsohuwa tana salati tana cewa "Kawas ina ta neman ki Ashe kina nan kin buya kina soyayya".
Kukan gaske na fashe dashi nace "innanillaihi wa innanillaihir raji'un wani irin magana kike yi Inna Ya Ustaz nefa gaisuwa na masa".
Tsaki tai tana kwace wayar tace "karya kike Dije soyayya kuke, in ba soyayya ba meye zaki buya kina waye kina wani lumshe ido da kashe murya, toh tsaya ma shi Ya Ustaz din naki kike yiwa shagwaba haka".
Kuka nake sosai ina rufe ido nace "ki bari Inna bana so taya zamu yi soyayya da shi ya kusa haifa ta fa".
Kasa kasa da murya Inna tai tace "toh meye a ciki Kawas, kinga in kuna son juna ki fada min kawai irin su ai sunfi iya soyayya".
Da sauri nace "Inna Inna ki daina fadin haka kar ki samu zunubi Inna".
Tsaki tai tace "kan ki ake ji in taji tsami ai sai muji".
Kashe wayar Elhajj yai yana dariya sosai, wai tayi shiru kar ta samu zunubi, girgiza kai yai cikin nishadi ya nufi gida.
Sai da nayi kuka na sosai sannan na shige dakin, ina shiga na juya wa Inna baya ina turo baki don ba karamin haushin ta nake ji ba, Ya Ustaz din ko kashe wayr sa bai yi ta kama sai maganganu take.
Kwana na Biyar a gidan Ya Hajara Mama ta matsamin dole na koma gida Yusrah kuma ta zauna sbd aikin gidan.
Washe gari kuwa sbd za'a mana lalle tun da safe na shirya na dauki jakata don Baba yace naje na kwana sai bayan suna da kwana uku na dawo.
Rai a fess na koma gidan, dama sim dina Yana wayar Inna na manta ban cire ba, naso karbar wayar na Kara ma Ya Ustaz gaisuwa sai kuma aka fara min lalle.
Ina dadewa ban yi lalle ba don bana son zaman, haka dai yau nayi hakuri na zauna aka min ja da baki.
Fadar irin kyan da nayi bata lokaci na, nayi fess kamar amarya ga kuma kudin salon da Abban Aisha mijin Ya Hajara ya bamu, nida Yusrah muka je aka wanke mana kan mu ita Yusrah har kitso aka mata ni kuma ban yi ba don gashi na baya kitsuwa.
*********
Da sauri Baba ya kalli Elhajj yace "da kanka MD ai da Ka kirani sai nazo".
Murmushi yai yace *ina Wuni Baba".
Fuskar Baba dauke da murmushi yace "lafia qalau MD, ya Karin Hakuri Allah ya jikan".
"Ameen" Elhajj ya fada yana sunkuyar da kansa
Ganin yayi shiru yasa Baba yace "lafia kuwa?".
Dago kansa yai yana dan Sosa gemun sa da key din hannun sa yace "dama yarinyar nan ce Deejah".
Murmushi Baba yai yace "mai tayi ko sbd rashin zuwan ta ne, kayi hakuri don Allah yayar tace ta haihu gobe suna na manta ban fada ma ba".
Girgiza kai yai yace "ba haka bace fushi tai sbd tsautsayi yasa na fasa mata waya, tace baxa ta sake zuwa ba ".
Tsaki Baba yai yace "kaji shashancin banxa iya Dijen lallai samun guri, bar ni da ita yau dinnan ina koma gida insha Allah zan sa ta koma gida gobe tazo aiki".
Da sauri yace "noo in Ka mata haka zata sake fushi da ni bana son tayi fushi".
Zaro ido Baba yai yace "ehe?".
Daga yai Elhajj yai don shifa bai San mai yace ba kawai dai iya gaskiar sa ya fada baya son tayi fushi da shi hankalin sa tashi yake.
A dan daburce yace "dama izinin Ka nake nema, tunda ni na fasa Mata waya take fushi zan siya mata wata na Kai Mata sai na bata hakuri ko zata dawo".
Kallon Elhajj kawai Baba yake shifa ynxu ba MD dinsu yake ganin tsaye a gabansa ba wani daban yake gani.
Ganin Baba yai shiru yasa Elhajj sake cewa "zan iya siya Mata watar Baba?".
Murmushi Baba yai yace "daka bar wayar kawai MD, rigima ce irin ta Dije ni kai na zan iya siya Mata Insha Allah".
Murmushi Elhajj yai yace "plz Baba ka barni na siya Mata nayi niyya".
"Shikenan Allah ya kara arziki ya Jin mahaifa".
"Ameen" Elhajja ya fada yana mikawa Baba kudin da bai san ko nawa bane.
Da sauri Baba yace "mai zanyi dasu kuma".
Murmushi Elhajj yai yace "ayi cefane Baba, ina ne gidan sister din Tata".
Kwatancen gidan Ya Hajara Baba ya masa sai godia yake ma Elhajj din.
Shi kadai ya dau mota ya fita abinda baya yi Kenan sai da ya fara zuwa gidan su Deejah.
A wani babban plaza ya tsaya ya shiga, gurin da ake siyar da wayoyi ya nufa kallon su yai ya zabo Mata iPhone 13 pro max irin ta Saudat ce sai dai ita ta Saudat Black ce ita kuma irin colour din tasa ya daukar mata Silver (fans ne suka ce iPhone Elhajj zai siya ma Dije🥳🥳).
Biyan kudin yai aka sa masa a leda gurin case ya nufa ya dauko mata wani red colour mai kyau na mata.
Sai da ya biya ta restaurant ya siyo gasassun kaza guda uku da pizza sannan ya nufi gidan su Dijen ransa fess, yayi kewar ganin shagwabar ta.
A kofar gidan Ya Hajaran ya tsaya ya dauki wayar sa yayi dialing number dinta da yai saving da Mrs U(Mai kake nufi ne Elhajj🫣)
Wayar tana hannun na fito wata daga wanaka Kenan na shirya cikin simple gown, ina sa kwalli wayar ta shigo.
Ba tare dana duba sunan ba na dauka nace "Assalamu alaikum mai wayar bata kusa ta shiga toilet".
A hankali yace "DEEJAH".
Sit nai kamar wacce ruwa ya cinye, da sauri na cire wayar daga kunne na duba sunan, zaro Ido nai ganin sunan sa Ya Ustaz.
Hadiyar yawu nai nace "ina wuni"
Murmushi yai yace "fito ina kofar gidan Sister dinki...."
IN KIKA FITAR MIN DA BOOK NA BAR KI DA ALLAH.
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Paid page 23
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
*Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.*
*Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.*
09066728387
HOME OF SUPPLEMENT AND KAYAN MATA MMN MUJAHEED
Y'AR UWA WANI TANADI KIKA KAYIWA SANYI SANYI YAZO SAIDA GYARAN JIKI GYARAN FATA DA GYARAN KASA WANNA YANA YI SA MUKE CIKI INFECTION YAFI DAMUWA MATA TSUHUN INFECTION DA SABO DUK GA SANYI SUNA TASHI YANA DA KYAU KIKULA DA JIKIN KI Y'AR UWA KIKULA DA JIKIN KI RINKA KIYAYE KA'IDA SANYI DA KA'IDA KAMUWA DASHI SANNA KIRINKA SHAN MAGANIN DA ZAI MIKI WANKE MIKI SANYI DA DATTIN MARA LOKACI ZUWA LOKACI
MUNA HADI KALA KALA NA GYARAN JIKI
BANI BADA MAGANI SAI NAJI INDA MATSALA KI TAKE IN MAGANIN SANYI KK BUKATA SAI AHADA MIKI
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA INFECTION
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA RASHIN NIIMA
WATA TUSAR GABA TAKE FAMA DASHI NA SANYI
WATA TUSAR GABAN DA TAKE FAMA DASHI NA BUDEWA GABA NE
WATA MATSALA TA TA ASIBITI CE IN MATSALA BATA WABACE ZAN BADA SHAWARA AJE AGA LIKITA
WATA MATSALA SIHIRICE DUK AIKIN DA NISAN BANAWA BANE BANSA HANNU NA DASHI
KIYI BAYANI ABAKI DAI2 DA MATSALA KI
INA MASU FUSKANTA MATSALA WURIN MIJI
WASU MIJI NA MUSU WALAKANCI KIN KASA GANE MATSALA INDA TAKE
MUNA HADI KALA KALA IYA KUDINKA ITA SHAGALINKA
MUNA DA MAYUKKAN SUPPLEMENT MASU FIDDA HASKEN FATARKI KIFITU KIYI FRESH KIYI KYAU AKWAI NASHA DANA SHAFAWA
AKWAI MASU SA HASKE
AKWAI MASU GYARAN JIKI DA NIIMA DA MATSI
MUNA DA MAN GYARAN GASHI YANA SA TSAWON GASHI DA BAKIN GASHI YANA KARA YAWAN GASHI DUK WADDA TASSAN CHEBE ORIGINAL TASAN HAR MAGANIN DAN DRUFF YANA YI MUNA SAIDA SET OIL NA KARKAR DA CHEBE POWDER DA STEAMING CREAM DA BUTTER DA SHAMPOO
KADAN DAGA PRICE DIN KAYAN MU
KAZA AKWAI TA 5K, 4K,
DAHUWA KIFI 2K
TSIME TABAJE 3K GURA 500
JAN TSIME 3500 GURA 600
GUMBA MADARA 4K
TA AYA DA DABINU 2500
TA SHINKAFA 2K
TA HATSI 1800
ZUMA BATA GINDIN KISHIYA GA WADDA KISHIYA KE MATA FANKAMA TA HANATA RAWAR HANTSI 3K BABBA MEDIUM 2500 KARAMA 800 MUNYI HAR TA IRE IRENMU 500
ZUMA KIBA 2K
GARURUKA IRIN SU
GARIN DAN SATI 1
EMERGENCY
BABANBADE
TUKUDI
SHAKAMATSE
RUBA DUK 500
MAN AYYU KWALBA KARAMA 300 BABBA 700
KADA AL'AJABI 500
SAURAN BAYANI SAI MUN HADU GA ME BUKATA
MUNA KEBBI & SOKOTO MUNA AIKAWA KU INA 08066726866 MMN MUJAHEED KAYAN MATA AND SUPPLEMENT.
Murmushi yai yace "fito ina kofar gidan sister dinki..."
Wani irin duka kirjina yai har sai da nayi baya kamar xan fadi, kallon wayar kawai nake yi sai kace fitowa zai yi daga ciki.
Da kyar na tattaro dukkan wani nutsuwa ta nayi dialing din number dinsa don nifa ban yadda cewa Yana kofar gidan Ya Hajara ba.
Sai da ta kusa katsewa sannan ya dauka, cikin in ina nace "Ya Ustaz wai don Allah da gaske kake kana kofar gidan Ya Hajara?".
Gimtse fuska yai kamar tana kallon sa yace "ohk karya zan miki sbd na miki kama da makaryaci ba".
Turo baki nai cike da shagwaba nace "nidai ai bance ma haka ba, kawai dai gani nai mai xai kawo ka gidan Yayata".
Gajeran tsaki yai yace "kinga ki fito ko na shigo da kaina haba, yar karamar yarinya dake sai wahalar da mutum kike yi".
Cire wayar nai daga kunne na ina danna Mata harara, Hijab din Yusrah na dauka navy blue na sa yayi min kyau sosai, turaren Ya Hajara dake kan mirrow na dan fesa akan a raina ina cewa ai ba sbd shi na fesa ba kawai dai kamshin ne ya min dadi.
Fitowa nai wayar Inna a hannu na, a tsakar gidan na gansu a zaune kasancewar magriba ta doso ana ta yan aikace aikacen suna da za'a yi gobe.
Gurin Ya Hajara nayi nace "zan fita waje Ya Ustaz ne yazo ban san mai xai ce min ba".
Zuba min ido tai tace "waye Ya Ustaz Dije ko Ogan ki a gurin aiki".
Daga mata kai nai ina wani hade rai sbd kar ta kawo min maganar da baxa ta min dadi ba.
Murmushi Inna tai tace "Allah ya kawo mu shi Ya Ustaz din mai yazo ya Miki Kawas".
Turo baki nai nace "toh Inna nima ina zan sani, kirana yai ynxu fa yace min gashi a kofar gidan Ya Hajara na fito".
Tafa hannu Inna tai tana dariya tace "kice xance kawai xaki je Kawas hadda sa gogaggan Hijab a wani fesa turare".
Kuka kawai na fashe musu da shi ina kokarin Zama a kasan tiles din tsakar gidan.
Da sauri Aunty Hafsa ta rike ni tana murmushi tace "kyale su kinji diyata wuce kije, in banda abinsu taya xaku yi soyayya ke da Ya Ustaz din".
Da sauri na mike sosai nace "ai shine Aunty Hafsa in banda daura wa kai zunubi taya zamu yi soyayya nida Ya Ustaz ya haife nifa a haihuwar kaji".
Tabe baki Inna tai tace "dadin ta dai a haihuwar kaji kika ce".
Tale baki nai zan fashe da kuka wayar Inna ta Kara ringing.
Da sauri Yusrah tazo ta fisge wayar tasa a speaker, cikin deep voice dinsa yace "DEEJAH baxa ki fito ba wai sai na shigo din Uhmm".
Zare ido Inna tai tana kokarin danne dariyar ta a hankali tace "kuji min munafukai sai wani karya murya yake wai dija".
Wayar na karbe kawai na fita daga gidan, ina fita suka sa dariya gaba dayan su.
Gaba da gidan kadan na hango motar sa duk da ban san ko yana ciki ba amma nasan motar tasa ce don ire iren su yake hawa.
A nutse nake tafiya har na isa jikin motar, knocking din windown motar nai a hankali tunda tint ne bana iya hango Wanda yake ciki.
Zuba mata ido yai yana kallon yadda take knocking din tana turo baki, lumshe ido yai yana jin wani abu mai kama da magnet yana fisgar sa gare ta.
Bude mata motar kawai yai ba tare da yayi magana ba.
Nima ban yi musu ba na shiga, ina shiga na lumshe idona sbd sanyin AC da kuma kamshin turaren sa dana motar dake tashi.
Bude idona nai nace "wayyo sanyi dadi".
Elhajj kallon ta kawai yake so yake ya gani meye a jikin wannan yarinyar daya sa wai gaba daya take fisgar hankalin sa ne, ko da Saudat yake tare hankalin sa gaba daya yana gurin ta Ita kawai yake tunani.
Juyo wa nai naga yadda ya zuba min ido yana kallona, samun kai na nayi da Jin kunyar sa sai kawai na sunkuyar da kai na kasa ina wasa da hannu na.
Murya can kasa nace "ina wuni ya aiki".
Ajiyar zuciya ya sauke yace "ba lafia ba".
Dagowa nai na kalle sa ina mar-mar da ido nace "lafia wani abun ne ya same Ka".
Narkar da fuska shima yai yana kashe murya sosai yace "uhm ba kece kika bar aiki ba don na fasa miki waya".
Shiru nai don na masa magana yadda yayi min magana da sautin sai naji kamar fitsari nake shirin yi.
Ganin tayi shiru yasa shi wani murmushi a ransa yace "kema kiji yadda nake ji in kina min shagwaba".
Kara narke murya yace "Deejah wani abu kike ji naga kin yi shiru".
Jan majina nai ina fashewa da kuka nace "ba kai bane kake min magana kasa kasa sai wani abu nake ji yana min yawo a jikina nidai Ka daina bana so".
Cikin wani salo yace "Deejah mai kike ji uhm".
Kife kai na nayi a cinyoyina ina Kara rushe wa da kukan shagwaba.
Murmushi kwance a fuskar sa yana jin wani nishadi yace "toh na daina kinji chocolate dita".
Dagowa nai na kalle sa da sauri nace "waye chocolate din taka?"
Da ido ya nuna ni yace "Ke mana"
Manyan idona na sake budewa Ina nuna kai na nace "wai nice kake nufi chocolate din taka, toh ai ita chocolate Shanta ake ni kuma ba'a Shana".
Lumshe idonsa yai yana ambaton sunan Allah a zuciyar sa cewa yake yarinyar nan kashe sa take son yine wai?
Ganin yayi shiru yasa ni turo baki nace "gaskia Ka daina cemin chocolate dnka ai ni mutum CE kuma ba'a shan mutum".
Idonsa da suka soma chanja colour ya bude akan ta a hankali yace "kika sani ko na lashe ki?"
Da sauri na dafe baki nace "dai na cewa haka Ya Ustaz kar wani yaji ya dauka kai maye ne"
Ajiyar zuciya ya sauke ya kalle ta yace "bani wayar da sim dinki yake ciki"
Ban masa musu ba na basa wayar Inna, jujjuyawa wayar yai a hannun sa sannan ya bude murfin wayar kallonta yai yace "sim nawa ne sim dinki".
A hankali nace "2".
Zaro sim din yai sannan ya mayar da wayar ya mika mata.
Ledar dake kan cinyar sa ya bude ya ciro kwalin iPhone 13 pro max din😩.
Sim din ya sa a ciki sannan ya kunna wayar already ya hada mata komai dama, number dinsa ya Kira wa sannan ya kashe ya mika mata.
Da mamaki na kalle sa nace "ban fashimta ta bafa".
Hade rai yai yace "karbi mana, ai nine nan na fasa miki waya shine na siya miki wata".
Zaro ido nai nace "tabdijan gaskia baxan karba ba, Baba fada zai min kuma ai kai ba saurayina bane balle ace ma".
Hade rai yai sosai yace "toh ke ina ruwan ki da saurayi yar yarinya dake amma sai maganar manya".
Juya ido nai nace "nice yarinya toh in fada ma duk age mate dina suna da samarin su nice kawai bani da saurayi amma very soon Nima zan fara kula su ina so naji wai me suke cewa in sun Kira waya".
Kallon ta kawai yake ji yake kamar ya mammake ta don takaici tsaki yai yace "zaki karba ko kuwa ai sai da na fara tambayar Baban yace ya amince".
Kallonsa kawai nake irin kallon nan na anya kuwa.
Baba ya Kira ya fada masa naki karbar wayar, Sai da Baba yace min ya amince sannan na karba sai godia nake masa ina Jin dadi.
Ledojin bayan ya dauko ya ajiye min akan cinya.
Kallonsa nai da alamun tambaya, idonsa a cikin nawa yace "bake na bawa ba Mai jego na kawo wa atoh".
Dariya na kwalkwale da ita nace "angode sosai, Allah ya saka da alkhairi ya tsare Ka aduk inda kake".
Lumshe idonsa yai yace "Ameen ya Rabbi".
A hankali nace "Ngd bara na tafi toh magriba ta taho".
A sanyaye yace "dauko min babyn na gani toh kafin na tafi".
Daga masa kai nai kawai na dauki ledojin na shiga cikin gida.
Basa tsakar gidan a Palour na same su suna ta hira.
Zama nai akan kujera ina ajiye ledojin, Yusrah ce ta taho da sauri tace "Kawas Inna Mai muka samu ne"
Tabe baki nai nace "manyan ledojin nan Ya Hajara yace na bawa, ni kuma waya ya siyo min tunda tawa ta fashe".
Mika ma Yusrah wayar nai ina kallon Inna data ke rike da babyn nace "Inna yace na Kai masa babyn ya gansa".
Mika min shi Inna tai tace "kar ki dade dai kinsan Magriba ta taho".
Fita nai ina lullube babyn sosai, da sallama na shiga motar ina Zama sosai.
Mika masa babyn nai nace "gashi nan Ka sa masa albarka".
Karbar sa yai yana Kallonsa cike da kauna, Allah yayi shi da son yara kamar me amma nasa duk basa Zama.
Ganin irin kallon da yake masa nace "kana son baby ne sosai".
Daga min kai yai ba tare da yayi magana ba.
Murmushi nai nace "ai nasan Matar Ka ta haifa ma da yawa koh?".
Ajiyar zuciya ya sauke a sanyaye yace "har hudu amma dukkan su basa kwana bakwai suke rasuwa".
Cikin sanyin jiki nace "Allah ya jikansu yasa masu ceto ne ya baku wasu masu albarka".
A hankali yace "Ameen"
Babyn ya miko min bayan ya sa masa wani abu a jikin towel dinsa, har zan bude yace Kar na bude na babyn ne.
Godia nai masa sosai na Kara Masa gaisuwa sannan na fita.
Da na shiga gidan kai sai murna Yusrah take tana fada musu tsadar wayar sai naji jikina yai sanyi Amma Idona Idon kaza tuni na ware sai nishadi da nake ji zanci kaza ina korawa da yogurt.
Babyn na mikawa Ya Hajara nace gashi ya sa masa Abu a jikin sa nidai bansan meye ba yace kar na bude wai na babyn ne.
Budewa Ya Hajara tai taga 50k yan 500 sabbabi, zaro ido tai tace na shiga uku Inna dubu hamsin nake gani fah.
Itama Innan xaro ido tai tana kallona da hankali na ma baya kansu ina can ina kallon yadda Yusrah take nuna min wayar.
Haka suka dinga zuzuta kudin sannan ta shiga daki ta boye Su don irin wannan kudin ba'a ajiye wa saka ka haka.
Yusrah aka bawa kaza daya da yogurt biyu ta Kai wa Mama, sai na hada mata da wayar nace ta nuna wa Maman nidai baxan je ba kuma ta fada mata sai da naki karba ya Kira Baba shine yace na karba ai sai da ya tambaye sa.
Washe gari suna anko mukai nida Yusrah da Inna, muka dinga hotuna a sabuwar wayata, duk inda na wulla Ido yana kaina bama wayae dake hannu na wacce wadanda suka san kudin ta suke mamakin ta yadda akai irin wannan wayar take hannu na.
Haka dai aka gama taro aka kare, kwana na biyu na koma gida Yusra kuma ta tafi gidansu itama aka bar Inna.
Dawowa ta gida fa da wannan wayar ba karamin daga hankalin su Umma yai ba don ranar da Hajjo taga wayar kusan wuni tayi tana zirga zirga tsakanin dakinmu da tsakar gida ta takura akan dole sai na fada mata Wanda ya siya min wayar nan.
***********
Dukkan su a tsaye suke bakomai a jikinsu su 61 ne ko wanne ba Kaya a jikinsu ga 'ko'ko a gabansu sai surutai suke, tsakiyar su la'ananne ne shima ba komai a jikinsa sai skull di mutum da yake kansa yayi kamar crown.
Gabansa wata katuwar tukunya ce dake dauke da jini sai tafarfasa yake duk kuwa da cewa ba'a Kan wuta tukunyar take ba.
Kowa bukatar sa yake fada ana amsa masa har aka zo kan Hajia Sakina (Maman Leemah) kanta a kasa tace "la'ananne mai share mana hawaye yarinya tace ta kamu da son wani har tayi....."
A tsawace ya dakatar da ita yace "Ba sai kin karasa ba sbd abune da baxai yiba, shi wanda take so Mijin MATAR LA'ANANNE NE SAUDATUUUU"
Tabdijannnnnnn
Don girman Allah kar ki fitar min da Book in kika fitar da shi na bar ki da Allah kawai🙅♀️
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Paid page 24
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
*Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.*
*Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.*
09066728387
HOME OF SUPPLEMENT AND KAYAN MATA MMN MUJAHEED
Y'AR UWA WANI TANADI KIKA KAYIWA SANYI SANYI YAZO SAIDA GYARAN JIKI GYARAN FATA DA GYARAN KASA WANNA YANA YI SA MUKE CIKI INFECTION YAFI DAMUWA MATA TSUHUN INFECTION DA SABO DUK GA SANYI SUNA TASHI YANA DA KYAU KIKULA DA JIKIN KI Y'AR UWA KIKULA DA JIKIN KI RINKA KIYAYE KA'IDA SANYI DA KA'IDA KAMUWA DASHI SANNA KIRINKA SHAN MAGANIN DA ZAI MIKI WANKE MIKI SANYI DA DATTIN MARA LOKACI ZUWA LOKACI
MUNA HADI KALA KALA NA GYARAN JIKI
BANI BADA MAGANI SAI NAJI INDA MATSALA KI TAKE IN MAGANIN SANYI KK BUKATA SAI AHADA MIKI
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA INFECTION
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA RASHIN NIIMA
WATA TUSAR GABA TAKE FAMA DASHI NA SANYI
WATA TUSAR GABAN DA TAKE FAMA DASHI NA BUDEWA GABA NE
WATA MATSALA TA TA ASIBITI CE IN MATSALA BATA WABACE ZAN BADA SHAWARA AJE AGA LIKITA
WATA MATSALA SIHIRICE DUK AIKIN DA NISAN BANAWA BANE BANSA HANNU NA DASHI
KIYI BAYANI ABAKI DAI2 DA MATSALA KI
INA MASU FUSKANTA MATSALA WURIN MIJI
WASU MIJI NA MUSU WALAKANCI KIN KASA GANE MATSALA INDA TAKE
MUNA HADI KALA KALA IYA KUDINKA ITA SHAGALINKA
MUNA DA MAYUKKAN SUPPLEMENT MASU FIDDA HASKEN FATARKI KIFITU KIYI FRESH KIYI KYAU AKWAI NASHA DANA SHAFAWA
AKWAI MASU SA HASKE
AKWAI MASU GYARAN JIKI DA NIIMA DA MATSI
MUNA DA MAN GYARAN GASHI YANA SA TSAWON GASHI DA BAKIN GASHI YANA KARA YAWAN GASHI DUK WADDA TASSAN CHEBE ORIGINAL TASAN HAR MAGANIN DAN DRUFF YANA YI MUNA SAIDA SET OIL NA KARKAR DA CHEBE POWDER DA STEAMING CREAM DA BUTTER DA SHAMPOO
KADAN DAGA PRICE DIN KAYAN MU
KAZA AKWAI TA 5K, 4K,
DAHUWA KIFI 2K
TSIME TABAJE 3K GURA 500
JAN TSIME 3500 GURA 600
GUMBA MADARA 4K
TA AYA DA DABINU 2500
TA SHINKAFA 2K
TA HATSI 1800
ZUMA BATA GINDIN KISHIYA GA WADDA KISHIYA KE MATA FANKAMA TA HANATA RAWAR HANTSI 3K BABBA MEDIUM 2500 KARAMA 800 MUNYI HAR TA IRE IRENMU 500
ZUMA KIBA 2K
GARURUKA IRIN SU
GARIN DAN SATI 1
EMERGENCY
BABANBADE
TUKUDI
SHAKAMATSE
RUBA DUK 500
MAN AYYU KWALBA KARAMA 300 BABBA 700
KADA AL'AJABI 500
SAURAN BAYANI SAI MUN HADU GA ME BUKATA
MUNA KEBBI & SOKOTO MUNA AIKAWA KU INA 08066726866 MMN MUJAHEED KAYAN MATA AND SUPPLEMENT
A tsawace ya dakatar da ita yace "Ba sai kin karasa ba sbd abune da baxai yiba shi wanda take so Mijin MATAR LA'ANANNE NE SAUDATUUUU".
Zaro Ido Momma tai bata san lokacin data dago kai a firgice ta kalli la'ananne ba daya zira Mata ido shima, saurin juya wa tai ta kalli gurin da Saudat take zaune a gefen La'ananne sai wani murmushi take yi.
Jikinta na rawa ta zube a kasa tayi sujjada a gaban la'ananne tace "tuba nake la'ananne wannan abune da baxai taba yiwu ba, zan same ta da kai na nayi mata bayani ta fita harkar sa nan gurin ba abinda wajen wasan yara bane".
A dake Saudat tace "da yafi miki dai don duk wacce tace zata shiga harka ta mutuwar wulakanci ne sakamakon ta".
Haka suka kare taron bayan sunsha jini sun koshi sannan la'ananne ya sadu dasu duka matan da mazan ta duburar su, daya bayan daya suke fita ta baya har sai da ya rage ba kowa a bukkan sai La'ananne da Saudat.
Kallon sa tai tana Mai durkusawa a gabansa tace "La'ananne ka warware min matsala ta abin nan ya fara fin karfi na, naga alama cewa da akwai masu warware min shirina".
Cikin shakakkiyar muryar sa ta shafo fuskar ta yace "tabbas wani haske ne mai tsanani yake bin sa a guje, kuma da alama wannan hasken bawai zuwa yai ya tafi ba, zuwa yai domin ya tabbata da mijinki".
A razane ta dago ta kalle sa tace "kamar ya zuwa tai domin ta tabbata tare da Elhajj".
Yatsina fuska yai yace "a bincikena na gano cewa yarinya ce wacce ko shekaru 20 bata haura ba, amma yarinya ce mai hatsarin gaske, na tura mata manyan hadimai na har guda uku dukkan su sai da taji musu ciwo".
Kallon sa kawai Saudat take tana jin wani irin tashin hankali yana taso Mata, ita data mike kafa tana shirin kwace dukkan wani abu da Elhajj ya mallaka sai kuma ace wai wata mace tana son shigowa rayuwar su, ita da duk abinda take tana matukar son Elhajj, don sanadin son sane ma yasa ta amince da sharadin La'ananne ta Zama matar sa don ta auri Elhajj.
Ganin yadda hankalin ta duk ya tashi yasa la'ananne dafa kafadar ta yace "baxan boye miki ba yarinyar tana da matukar hatsarin gaske don tayi riko da ibada, sannan ba ita kadai bace da akwai sarauniyar rauhanai dake bayanta nidai bansan ko meye yasa take bibiyar yarinyar ba amma ita kanta sarauniyar mace ce Mai matukar hatsarin gaske don ita ma bata Wasa da ibada sosai musulma ce kuma kinsan dai yadda mutum mai ibada yake bamu matsala koh?"
Dafa kai tai kawai tana Jin kamar ta fashe da kuka don bakin ciki, cikin dacin murya tace "ynxu la'ananne ba yadda za'a yi kenan".
Wani murmushin takaici yai yace "Saudatu Kenan, tun lokacin dana hango cewa yarinyar nan matsala ce a gare mu ba wai ke kadai ba na shiga neman hanyar da zan gama da ita".
Ajiyar zuciya ya sauke yace "matsalar shine tana Ibadar dare sosai, kuma kinsan yawanci dai mu salasainin dare muke aikin mu, to ita a wannan lokacin tana ibada, ke ko ba ibadar take ba ma ta kwanta da alwala sannan tayi addu'a kuma ta kasance mace Mai zama da alwala sosai taba ta sai anyi gaggarumin shiri".
Duk shiru sukai sai can La'ananne ya dube ta yace "zan baki wani abu Amma".
Da sauri ta dafa kafafun sa tace "meye shi ya shugabana".
Murmushi yai yace "sbd son da nake miki yasa bana son ganin ki cikin damuwa, ko barin ki da nayi kike auren wani ba ni ba kawai don farin cikin kine kinsan da haka?".
Daga masa kai tai duk ta kagu taji mai yake son fada mata.
Dago ta yai ya dora akan cinyar sa yace "zan sa miki wata laya a wuyan ki ba wanda zai taba ganin ta sai ke kadai, wannan layar xata taimaka miki wajen juya mijin ki yadda kike so don duk wani abu da kika ce masa yayi matukar yana kallon cikin idon ki baxai miki musu ba sai yayi shi".
Dariya ta kwalkwale dashi cikin Jin dadi ta sumbaci kumatun sa tace "ina godia Mijina, ynxu Kenan na daina basa wannan watermelon juice din".
Da sauri la'ananne yace "kul, ai kar ki kuskura ki daina basa wannan juice din, shine fa yasa ya manta da kakan sa kuma yake Jin tsanar sa, sannan kar ki manta shine yake Kara masa kaunar ki a cikin zuciyar sa".
Shiru tai haka suka gama shedanancin su sannan ta mike zata fita.
Har ta kai kofa yace "Saudatu a lokacin da zaki hadu da wannan yarinyar layar wuyanki zai yi tsalle kamar zai fashe kiyi sauri ki danne layar, wannan abin in kika gani shine zai miki alamar cewa yarinyar ce, ki kula domin idonta a bude yake ma'ana tana ganin asiri da kuma tsafi".
Shiru tai tana maimaita maganar sa sannan tasa Kai ta fice.
*******
Watsi ta shiga yi da kayan kan mirrow din dakin Mum din Tata tana ihu.
Ita dai Mum tana zaune akan kujera tana kallon ta, tunda ta fada mata ta hakura da wannan saurayin da take kwakwa take wannan haukan.
A fusace Leemah tace "wallahi Mum ko yawo xanyi tsirara sau na auri Elhajj kinsan ko Shi waye kuwa".
Mikewa Mum tai tana kokarin kamo Leemah dake zabure zabure tace "ki kwantar da hankalin ki la'ananne yace kowa kike so zai aura miki amma banda wannan kiyi hakuri mana kinji".
Wani banxan kallo take bin Mum dashi kafin tayi dariya cike da takaici tace "wai kin dauka wasa nake miki da nace miki ina son sa, toh da gaske nake kaunar sa nake kamar me, nayi bincike a kansa nasan komai dangane dashi".
Cikin takaicin Leemah Mum tace "wai ke wace irin shashasha ce, ina nuna miki gabas kina yamma, ki nutsu ki shiga hankalin ki bana son shirme da shashanci kinsan waye la'ananne kuwa?".
Tsaki Leemah tai tace "bana son sani Mum abinda na sani kawai Nima zan baza ma neman wanda zai min aiki akan Elhajj dina har burina ya cika na aure sa".
Hankali tashe Mum tace "Leemah gurin boka zaki je".
Cikin kaskanci take duban Mum din tace "ni gurin boka zanje ke kuwa ai gurin Matsafi kike zuwa".
Daga haka ta fice ta bar Mum baki bude tana kallon ta.
Kiran Esha tai ta fada mata su hadu a guest house din dad dinta Wanda anan suke haduwa suke lalacewar su.
Kallon ta Esha tai tace "meye mafita ynxu Leemah".
Sai da tasha rabin kwalbar giyar dake hannun ta kafin ta ajiye ta kalli Esha tace "gurin kasurgumin boka nake son ki kaini Esha".
Wani mugun murmushi 'Esha tai tace in kin yadda duk abinda yace kiyi xakiyi ai ni ko ynxu zaki iya shiryawa muje ba bata lokaci".
Kwankwade kwalbar giyar ta tai ta dire tana mikewa tace "tashi muje Esha ni komai yake so Zan masa indai zan auri Elhajj".
Tare suka fita a motar Esha bayan tai musu booking flight din Enugu.
*********
A nutse na shigo company din yau don ciwon mara nake ji kadan kadan abinda ban saba ba kenan ga kuma garin da aka tashi da sanyi sosai kasancewar ruwan da aka kwana ana yi.
Duk surutu na yau nayi laushi don bana magana sosai kallo daya zaka min kasan cewa lallai akwai matsala.
A floor din namu ma ina zuwa jaka ta na ajiye na shiga office dinsa da alama bai zo ba don haka a gurguje na gyara masa ko ina na kunna turaren wuta a burner.
Fitowa nai na kwanta akan kujerar paloun, lullube jikina nai da Hijab dina, bacci nake ji yana son dauka ta ga wani zazzabi da ban san ko ta ina yake zuwa ba.
Shigowa yai cikin shigar manyan kaya yayi kyau har ya gaji, kallon ta yake ganin yadda ta dukunkune a guri daya dan zuba Mata ido yai yana nazarin ta yana son fahimtar wannan kwanciyar da tayi ta jin dadi ne ko akasin haka.
Ni kuwa da wani ciwon ciki ya kara murdo min bansan lokacin dana zamo kasa ba kawai na rungume kafafun sa ina fashe wa da kuka mai tsanani.
Duka kawai kirjin sa yake sbd haduwa jikinsu waje daya, wannan shine karo na farko da jikinta ya taba nasa.
Damkar da ta yi masa da karfi ne yasa shi saurin dukawa ya riko ta sosai, zaro dara daran idanun sa yai ganin jini yana gangaro wa daga jikin ta........
Kar ki fitar min da littafi Amma in kika fitar dashi na bar ki da Allah kawai.
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Paid page 25
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
*Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.*
*Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.*
09066728387
HOME OF SUPPLEMENT AND KAYAN MATA MMN MUJAHEED
Y'AR UWA WANI TANADI KIKA KAYIWA SANYI SANYI YAZO SAIDA GYARAN JIKI GYARAN FATA DA GYARAN KASA WANNA YANA YI SA MUKE CIKI INFECTION YAFI DAMUWA MATA TSUHUN INFECTION DA SABO DUK GA SANYI SUNA TASHI YANA DA KYAU KIKULA DA JIKIN KI Y'AR UWA KIKULA DA JIKIN KI RINKA KIYAYE KA'IDA SANYI DA KA'IDA KAMUWA DASHI SANNA KIRINKA SHAN MAGANIN DA ZAI MIKI WANKE MIKI SANYI DA DATTIN MARA LOKACI ZUWA LOKACI
MUNA HADI KALA KALA NA GYARAN JIKI
BANI BADA MAGANI SAI NAJI INDA MATSALA KI TAKE IN MAGANIN SANYI KK BUKATA SAI AHADA MIKI
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA INFECTION
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA RASHIN NIIMA
WATA TUSAR GABA TAKE FAMA DASHI NA SANYI
WATA TUSAR GABAN DA TAKE FAMA DASHI NA BUDEWA GABA NE
WATA MATSALA TA TA ASIBITI CE IN MATSALA BATA WABACE ZAN BADA SHAWARA AJE AGA LIKITA
WATA MATSALA SIHIRICE DUK AIKIN DA NISAN BANAWA BANE BANSA HANNU NA DASHI
KIYI BAYANI ABAKI DAI2 DA MATSALA KI
INA MASU FUSKANTA MATSALA WURIN MIJI
WASU MIJI NA MUSU WALAKANCI KIN KASA GANE MATSALA INDA TAKE
MUNA HADI KALA KALA IYA KUDINKA ITA SHAGALINKA
MUNA DA MAYUKKAN SUPPLEMENT MASU FIDDA HASKEN FATARKI KIFITU KIYI FRESH KIYI KYAU AKWAI NASHA DANA SHAFAWA
AKWAI MASU SA HASKE
AKWAI MASU GYARAN JIKI DA NIIMA DA MATSI
MUNA DA MAN GYARAN GASHI YANA SA TSAWON GASHI DA BAKIN GASHI YANA KARA YAWAN GASHI DUK WADDA TASSAN CHEBE ORIGINAL TASAN HAR MAGANIN DAN DRUFF YANA YI MUNA SAIDA SET OIL NA KARKAR DA CHEBE POWDER DA STEAMING CREAM DA BUTTER DA SHAMPOO
KADAN DAGA PRICE DIN KAYAN MU
KAZA AKWAI TA 5K, 4K,
DAHUWA KIFI 2K
TSIME TABAJE 3K GURA 500
JAN TSIME 3500 GURA 600
GUMBA MADARA 4K
TA AYA DA DABINU 2500
TA SHINKAFA 2K
TA HATSI 1800
ZUMA BATA GINDIN KISHIYA GA WADDA KISHIYA KE MATA FANKAMA TA HANATA RAWAR HANTSI 3K BABBA MEDIUM 2500 KARAMA 800 MUNYI HAR TA IRE IRENMU 500
ZUMA KIBA 2K
GARURUKA IRIN SU
GARIN DAN SATI 1
EMERGENCY
BABANBADE
TUKUDI
SHAKAMATSE
RUBA DUK 500
MAN AYYU KWALBA KARAMA 300 BABBA 700
KADA AL'AJABI 500
SAURAN BAYANI SAI MUN HADU GA ME BUKATA
MUNA KEBBI & SOKOTO MUNA AIKAWA KU INA 08066726866 MMN MUJAHEED KAYAN MATA AND SUPPLEMENT
Damkar da tayi masa da karfi ne yasa shi saurin dukawa ya riko ta sosai, zaro dara daran idanun sa yai ganin jini yana gangaro wa daga jikin sa....
A rikice ya dago ta yana tattaba fuskar ta gaba daya jikin ta rawa yake sai gumi take yi.
Da sauri ya dago ta gaba daya ta bata jikin ta da jinin, shiga tsoro ma yake ji kar aje wani abun ne ya same ta, daukar ta yai cak kawai ya nufi office dinsa da ita.
A bedroom din office dinsa ya ajiye ta akan gado sannan ya kara fitowa da sauri, mop da take goge goge ya dauka ya zuba ruwa a moo bucket din da turaren mopping.
Bai taba mopping a rayuwar saba sai ynxu da yake jin kishin wani yazo ya ga jinin da Dije ta zubar.
Sai da ya gama mopping din tsaf ya wanke moper din a toilet sannan ya dauki wayar sa ya kira family doctor dinsu akan ya turo masa female doctor plz.
Koma wa bedroom din yai yadda ya bar ta haka take sai dai ynxu ta kara dunkule wa ne waje daya.
A sanyaye ya ke kallonta tausayin ta ya gama mamaye zuciyar sa.
A hankali yace "DEEJAH".
Ko amsa masa baxan iya ba don ni kadai nasan yadda mara ta take min ciwo ba abinda nake sai kuka ga kuma yadda nake jin wani abu yana zuba a jikina.
Shiru yai kawai ya zauna akan kujera yana kallon ta yadda take kuka ji yake kamar ya dawo da ciwon jikin sa kawai ta huta.
Kiran wayar sa da akayi ne yasa shi fita daga bedroom din, doctor dinne yace masa doctor din tazo tana reception.
Godia yai masa ya Kira Yasir yace ya doctor tana kasa ya taho da ita yana jiran su ynxu.
Yana tsaye a Palourn suka shigo, kallon Yasir yai yace masa ya koma kasan ya zauna sannan ya kalli doctorn yace ta biyo sa.
Sun shiga bedroom din lokacin azaba tasa Dije faduwa daga kan gadon, da sauri ya taho ya riko ta jikin sa yana fadin kina lafia Deejah
Kallon sa doctorn take cike da kauna ita dai Allah ya dora mata kaunar wannan bawan Allah din amma shi ko sanin tana yi ma bai yi ba.
Gyaran murya tai tace "Sir ko zaka taimaka ka dora ta akan bed din".
Bai yi magana ba sai daukar ta da yai cak ya ajiye ta akan gadon, duk rigar sa ta baci da jini.
Duba ta doctorn tai tana mata tambayoyi, a nutse tace "dama baki taba period ba?".
Dago idona nai na kalle sa a shagwabe nace "Ya Ustaz ka fita tana min tambayar Mata fa".
Murmushi yai har hakoran sa sai da suka bayyana, wato tana cikin halin rashin lafiyar na amma sai ta yi shagwabar.
Ganin yana murmushi yasa na fashe da kuka ina fadin "wayyooo Allah naaaa".
Jikinsa a sanyaye yace "Deejahhhhhh kashe ni kike son yi!"
Tsigar jikina sai da ta tashi sbd yadda yaja sunan, sunkuyar da kai na nayi na kalli doctor din ina langwabe kai nace "ni yarinya ce ba ruwana da wani period fahhh".
Murmushi doctorn tai tace "ynxu ai girman ya kama ki kanwata tunda kin fara period".
Mai da duban ta tai gurin Elhajj tace "sir yana yin yadda period din yazo mata ne yasa tayi bleeding sosai, sannan ciwon marar zan tura ma magani sai ta sha amma ynxu bara na mata injection zai taimaka sosai".
Zaro ido nai hawaye na zubo min nace "don Allah doctor kiyi min rai kar ki min injection dinnan bana so bana so haba dole ne".
Murmushi doctor tai tace "dole ne mana kanwata ke xaki ji sauki fa kinji kiyi hakuri".
Kallon Elhajj tai taga yadda ya zuba Mata ido yana kallon ta, ita dai tana son sanin mene a tsakanin su da har take ganin wani abu tattare da yarinyar a tare dashi.
Sanin ba mai bata amsa yasa ta fadin "Sir zata bukaci kaya da zata gyara jikin ta tunda wannan sun baci da kuma pad".
Daga Kai kawai yai ya fito daga bedroom din, wayar sa ya dauka yai order din pants har 12 da bra 12 kawai yai guessing size din sannan ya yi order din abaya mai kyau da yaga ta burge sa sai Hijab dogo , har ya sauka ya tuna da pad itama ya siyo pack daya.
Ba'a fi 30 minutes ba Yasir ya kawo masa babbar ledar da aka zuba Kaya, shidai Yasir yana kallon Ogan nasa amma ba damar magana haka ya juya ya fita.
Daukar ledar yai ya nufi bedroom din, a zaune ya same ta doctorn tana fada mata yadda zata Kula da kanta ita kuma ta hade rai sai turo baki gaba take.
Murmushi kawai ya saki a ransa yace "rigimammiya kawai"
Ajiye musu ledar yai akan gado ya fita.
Daukar ledar doctor din tai ta bude mamaki ne ya kamata ganin kayan da ya siyo kuma masu tsadar gaske.
Fito mata da Wanda zatai amfani dasu tai ta nuna mata yadda ake amfani da pad din.
Wanka nai a toilet din Ya Ustaz kunyar sa duk ta gama lullube ni shikenan ni kuma ya gama sanin sirrina.
A cikin toilet din na shirya ina mamakin yadda Bra da pant din suka min cif.
Ba karamin kyau abayar ta min ba gashi ta haska ni kasancewar ta dark ash, murmushi nai ina juyi a gaban mirror din toilet din.
Fito wa nai dai-dai lokacin shima ya shigo hannun sa rike da cup daya hado Mata tea mai zafi.
Kallo daya ya mata yai saurin dauke idon sa yana jin yadda yanayin sa yake sauyawa a hankali.
Nima da sauri na sa hijab din ina Zama a gefen bed din sai hararar sa nake.
Miko min tea din yai yace "karbi".
Juyar da kai gefe nai ina turo baki.
A hankali yace "Deejahhh".
Kawai sai na masa kukan shagwaba ina wuwwulla kafafuna a kasan bed din.
Defe kai yai yana zama yace "mene kuma uhm".
Turo baki nai nace "ba kai ne Ka gama kalle min sirri naba shiknn ynxu kasan ina period kuma a gabanka na fara wannan abin kunyar dame yayi kama ni ko kara hada ido da kai baxan kara yi ba har abada".
Murmushi kwance a fuskar sa yace "Chocolate dita".
Da sauri na juyo na kalle sa ina bude ido na nace "ban hana ka cemin chocolate dinka ba wai haba lashe ni kake son yine ban fahimta ba".
Lumshe idonsa yai ya bude yana daga min kai alamun Kai.
Salati na saka ina tafa hannu nace "toh wallahi Ka daina fadar haka tsaf wani zai ce ma maye".
Murmushi yai yace kika ce "baxa ki sake kallona ba har abada uhm".
Da sauri nasa hannu na rufe fuskata ina cewa "wallahi shaf na manta tou naji kana neman janyo wa Kan ka zunubi".
Gajeriyar dariya yai yana Mika min tea din, ba musu ba karba na shiga sha don yadda nake jin cikina kamar an min yasa.
Ita dai doctor tana tsaye tana kallon su zazzafar soyayya kawai suke amma kuma abin tambayar shine yaushe Elhajj ya fada wannan zazzafan kaunar da kuma yar karamar yarinyar da ynxu ta fara period.
Sai da na shanye sannan doctor din ta min allura nasha kuka abina.
Sallamar ta yai ta tafi shi kuma ya dauki wasu kayan a wardrobe yasa a toilet sannan ya fito ya dauki ledar kayan daya siyo min da jakata muka fito.
Tun da muka dauko elevator dn ake kallon su, gashi dai kowa ya gansu yasan bada kayan suka zo office dinba kuma babban karin abin tambayar shine yadda Ogansu da kansa ya riko ma cleaner dinsa jakar ta.
A compound muka hadu da Salim shima zai shigo, Yana ganin mu tare yayi saurin fitowa daga motar sa ya iso gurin mu.
Idonsa har yaji yake don kishin ganin su tare yace "ina zaku je haka Elhajj".
Bai basa answer ba sai da ya bude min motar yace na shiga kuma yaga na shiga din sannan ya juyo gurin Salim, hannu ya basa sukai musabaha a dake yace "gida zan kai ta"
Da sauri Salim ya saki fuskar sa yace "Ka barshi kawai ni sai na kaita din kaga ynxu zan sake fita dama".
Hade rai sosai Elhajj yai yace "no need Salim zan kai ta da kaina Nima na tashi ynxu ai".
A ynxu kuwa ran Salim ya soma baci, kullum tai niyyar fada ma Dije sirrin Zuciyar sa sai Elhajj yasan yadda yai ya shiga ya fita ya lalata masa komai.
Ransa a bace sosai yace "wai meyasa baka son wani ya rabi Khadija ne, kar ka manta yar aikin kace fah ba wata ba".
Wani kallo Elhajj ya masa har ya bude baki zai yi magana kawai ya girgiza kai ya shige motar yaje a guje ya fita.
Bin bayan motar da wani irin kallo Salim yai zuciyar sa kamar zata fashe don haushi.
Tuki yake a nutse amma na fahimci maganar da sukai da Salim ta bata masa rai, bansan mai muka tattauna ba kawai sai na tsinci kaina da Jin haushin Salim akan yayi spoiling mood din Ya Ustaz.
Har muka isa gidan mu ba wanda yayi ma wani magana, godia nai masa sosai na dauki jakata da ledar na fito.
Allah ya taimake ni ba kowa a tsakar gidan da sauri na shiga palourn mu.
A zaune na sami Mama tana azkar, tale dan karamin bakina nai kawai na ruga a guje gurin ta ina kuka.
Ajiyar zuciya Mama ta sauke tana shafa kai na a ranta kuwa addu'a take Allah ya nuna mata ranar da Autar ta.
Sai da Mama ta bari nai shiru don kai na sannan tace "waye ya tabo min auta ta".
A sanyaye nace "Mama abin yazo min a wajen aiki a gaban Ya Ustaz Mama".
Cikin rashin fahimta Mama tace "wani abu ne yazo Miki kuma Dije?".
Rufe fuska nai nace "period Mama yazo dazu baki ga ba jini yai ta zubo wa, Allah ya taimake ni a gaban ya Ustaz ne ya kira min doctor ta duba ni hadda magani ta bani ta min allura shi kuma ya siyo min kayan nan".
Kallon ta kawai Mama take tace "fadamin yadda abin ya faru Dije bana son karya"
Tiryan tiryan na shiga bata labarin daki daki amma sai na samu kaina da boye mata cewa Ya Ustaz ya dauke ni ya kaini daki.
Ajiyar zuciya Mama ta sauke ta shiga yimin fada tana kara fadamin yadda Zan dinga kula da jikina.
Ganin yadda na nutsu yasa Mama "cewa sannan in har kika bari namiji ya rike miki hannu to fa ciki xaki yi ki haihu".
Zaro ido nai waje nace "Mama in namiji ya rike min hannu tunda na fara wannan abin ciki xan yi".
Daga min kai Mama tai tace "kwarai kuwa, ai tunda kika fara abin nan tofa ciki ne kawai zai shiga in har kika kuskura ta rike miki hannu".
Shiru nai gabana yana faduwa shikenn ynxu ciki ne dani ko, tunda Ya Ustaz ya rike min hannu kuma har dauka ta sai da yai.
Ganin nayi shiru Mama tace "ko wani abun ne Dije?".
Da sauri na girgiza kai nace "bkm Mama, bara na fita toilet fitsari nake ji".
Sai da na shiga daki na cire kayan jikina na chanja wasu sannan na sa Hijab na fito zuwa tsakar gidan, ni dai ina mamakin rashin jin maganar kowa kawai sai na fita don Zama bai ganni ba ina da ciki.
A kan dakalin kofar gidan nu na zauna, wayata dana soke a skirt dina na fito da ita na yi dialing din numbern Ya Ustaz, har ta gama ringing ba'a dauka ba.
Ina Shirin sake kira kiran sa ya shigo.
Jikina har rawa yake na daga wayar, amsa sallamar sa kawai nayi na fashe masa da kuka mai karfin gaske Wanda yake hade da shagwaba.
Dafe Kai Elhajj yace yace "Mene kuma Deejah".
Cikin shessheka nace "ba kaine Ka dirka min ciki ba gashi cikin nawa har ya fara girma"
******
Cikin girmamawa Papa ya daga wayar Malam.
Gaisawa sukai Malam yace Hassan in kana da lokaci zaka iya zuwa gobe ko jibi, magana ce mai muhimmanci nake son mu tattauna.
Cikin bawa Malam girma yace Malam ai ko ynxu ma zan iya zuwa Insha Allah
Murmushi Malam yai yace toh shiknn, Allah ya kawo ka lafia amma alfarma daya nake nema a wajen Ka.
Da sauri Papa yace fadi kawai Malam iyaye ai basa neman alfarma a wajen yaran su sai dai su basu umarni.
Yar dariya Malam yai yace so nake nace ma kar Ka fadawa kowa zuwan ka gurina ko da kuwa Sa'adatu ce.
Insha Allah Malam bana gidan ma bara na taho.
Sallama sukai Malam yana Jin a ransa ya kamata yayi wani abu don gabatar da kudirin sa.
Don Allah kar ki fitar min da littafi Amma in kika fitar da shi na bar ki da Allah kawai.
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Paid page 26
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
*Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.*
*Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.*
09066728387
HOME OF SUPPLEMENT AND KAYAN MATA MMN MUJAHEED
Y'AR UWA WANI TANADI KIKA KAYIWA SANYI SANYI YAZO SAIDA GYARAN JIKI GYARAN FATA DA GYARAN KASA WANNA YANA YI SA MUKE CIKI INFECTION YAFI DAMUWA MATA TSUHUN INFECTION DA SABO DUK GA SANYI SUNA TASHI YANA DA KYAU KIKULA DA JIKIN KI Y'AR UWA KIKULA DA JIKIN KI RINKA KIYAYE KA'IDA SANYI DA KA'IDA KAMUWA DASHI SANNA KIRINKA SHAN MAGANIN DA ZAI MIKI WANKE MIKI SANYI DA DATTIN MARA LOKACI ZUWA LOKACI
MUNA HADI KALA KALA NA GYARAN JIKI
BANI BADA MAGANI SAI NAJI INDA MATSALA KI TAKE IN MAGANIN SANYI KK BUKATA SAI AHADA MIKI
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA INFECTION
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA RASHIN NIIMA
WATA TUSAR GABA TAKE FAMA DASHI NA SANYI
WATA TUSAR GABAN DA TAKE FAMA DASHI NA BUDEWA GABA NE
WATA MATSALA TA TA ASIBITI CE IN MATSALA BATA WABACE ZAN BADA SHAWARA AJE AGA LIKITA
WATA MATSALA SIHIRICE DUK AIKIN DA NISAN BANAWA BANE BANSA HANNU NA DASHI
KIYI BAYANI ABAKI DAI2 DA MATSALA KI
INA MASU FUSKANTA MATSALA WURIN MIJI
WASU MIJI NA MUSU WALAKANCI KIN KASA GANE MATSALA INDA TAKE
MUNA HADI KALA KALA IYA KUDINKA ITA SHAGALINKA
MUNA DA MAYUKKAN SUPPLEMENT MASU FIDDA HASKEN FATARKI KIFITU KIYI FRESH KIYI KYAU AKWAI NASHA DANA SHAFAWA
AKWAI MASU SA HASKE
AKWAI MASU GYARAN JIKI DA NIIMA DA MATSI
MUNA DA MAN GYARAN GASHI YANA SA TSAWON GASHI DA BAKIN GASHI YANA KARA YAWAN GASHI DUK WADDA TASSAN CHEBE ORIGINAL TASAN HAR MAGANIN DAN DRUFF YANA YI MUNA SAIDA SET OIL NA KARKAR DA CHEBE POWDER DA STEAMING CREAM DA BUTTER DA SHAMPOO
KADAN DAGA PRICE DIN KAYAN MU
KAZA AKWAI TA 5K, 4K,
DAHUWA KIFI 2K
TSIME TABAJE 3K GURA 500
JAN TSIME 3500 GURA 600
GUMBA MADARA 4K
TA AYA DA DABINU 2500
TA SHINKAFA 2K
TA HATSI 1800
ZUMA BATA GINDIN KISHIYA GA WADDA KISHIYA KE MATA FANKAMA TA HANATA RAWAR HANTSI 3K BABBA MEDIUM 2500 KARAMA 800 MUNYI HAR TA IRE IRENMU 500
ZUMA KIBA 2K
GARURUKA IRIN SU
GARIN DAN SATI 1
EMERGENCY
BABANBADE
TUKUDI
SHAKAMATSE
RUBA DUK 500
MAN AYYU KWALBA KARAMA 300 BABBA 700
KADA AL'AJABI 500
SAURAN BAYANI SAI MUN HADU GA ME BUKATA
MUNA KEBBI & SOKOTO MUNA AIKAWA KU INA 08066726866 MMN MUJAHEED KAYAN MATA AND SUPPLEMENT.
A zaune ya sami Malam yana rubutu a allo da tawada, zama yai daga dan gefensa ta yana suna hango juna.
Sai da Malam ya karasa rubutun sa ya ajiye don ya bushe sannan ya juya gurin Papa.
Kamar ko yaushe hannu ya mika masa sukai musabaha sai sunkuyar da kai Papa yake.
Murmushi Malam yai yace "Hassan magana ce mai muhimmanci yasa na kira ka, akan yaron ka ne Muhammadu".
Kan Papa a kasa yace "Malam don Allah a kara hakuri da shi, ni kaina kullum in mukai waya da shi sai na masa fadan kin zuwa wajen Ka da baya yi Malam toh dan ynxu ne Ka haife sa baka haifi halin saba".
Girgiza kai kawai Malam yai yana murmushi yace "ba wannan bane ma yasa nace kazo".
Dan dagowa Papa yai yace "ina sauraran ka Malam".
A nutse Malam yace "aure nake son muje mu nemawa Muhammadu, yarinyar ma yasan ta don tana masa aiki a companyn sa yarinya ce mai hankali da nutsuwa".
Duk da maganar ta daki Papa sanin da yai Elhajj bashi da niyyar ajiye mata biyu a rayuwar sa sai dai bazai iya fada wa Malam hakan ba, Malam ko shi yace zai aurawa yarinyar baxai masa musu ba don shine a matsayin mahaifin sa bare kuma Dan sa.
Ganin Yayi Shiru Malam yace "naji kayi shiru Hassan".
Daga kai Papa yai yana murmushi yace "Malam yaushe zamu je neman auren, kuma kamar wani lokaci za'a daura auren".
Murmushi Malam yai hankalin sa na kwanta wa yace "in muka je bana son auren ya kai wata 1, sannan alfarmar da nake nema don Allah kar ka fadawa kowa wannan maganar har Sa'adatun in lokacin da zaka fada musu yayi zan ma magana, shi kuma Muhammadu din Ka bar ni dashi zan fada masa da kai na".
"Insha Allah Malam ba Wanda zai ji wannan maganar har sai lokacin da ka umarce ni na fada".
Haka sukai ta hirar su kafin Hajja ta bayar a kawo musu abinci....
*********
Cikin shessheka nace "ba kaine Ka dirka min ciki ba gashi cikin nawa har ya fara girma".
Da sauri Elhajj dake kwance a kan gadon sa yana hutawa yai saurin mikewa zaune, idon sa a waje yace "Kamar ya na dirka miki ciki Deejah?"
Kara fashewa da kuka nai nace "ynxu Mama take fada min tunda dai na fara period duk namijin dana bari ya taba min hannu toh fa ciki zai shiga, ni kuma gashi ba hannu kadai ja rike min ba dauka ta kai cak".
Ajiya zuciya Elhajj ya sauke a ransa kuwa jinjinawa wautar wannan yarinyar yake amma sai kawai ya samu kansa da cewa "subhanallahi ynxu cikin ya fara fitowa Deejah?".
Daga kai nai ina shafa flat tummy dina da ko alamun dagowa bai yi ba amma ni nan gani nake ai ya fara turo wa.
Jin nayi shiru yasa shi kasa da murya sosai yace "baki fada min ba Deejah, cikin ya fara fitowa".
Daga Kai nai a shagwabe nace "eh mana gashi nan ya turo sosai, abin ba'a magana nidai bansan abinyi ba don haka na Kira Ka tun kafin Mama ta ankare".
Murmushi Elhajj yai yace "wayyooo Allah Deejah, ynxu ya zamu yi gashi ni kinsan bani da yara ina son naga yarana Deejah ynxu baxa ki iya Haifa min babyn ba".
Tausayin sa ne ya kamani har naji jikina yayi sanyi, a sanyaye nace "kayi hakuri Ya Ustaz kasan babu kyau mace tayi ciki ba tare da aure ba yaron shege ake CE masa, ni ynxu shiyasa hankali na ya tashi sosai don fa ynxu in Mama ta gane shikenan zata ce nayi cikin shege kuma ni wallahi ba yar iska bace".
Yadda yaji tana ta kuka ne yasa shi cewa "Deejah".
Cikin shessheka na daga masa kai nace "uhm".
Ajiyar zuciya ya sauke yace "kina jina ba ciki nayi miki ba ai nine Ya Ustaz kuma kinga lokacin dana dauke ki taimakon ki nai, in mutum ya taba ki da niyyar taimako sbd a lokacin kina bukatar hakan ba ciki bane kinji".
Dan zumburo baki gaba nai nace "ni xaka yiwa wayo ya Ustaz toh Mama ta fayyace min komai kuma ciki ka dirka min".
Dafe kansa yai a nutse yace "DEEJAH ynxu in kika je hospital baki da lafia likita ya miki allura shiknn sai kiyi ciki, ai in taimako ne ciki baya shiga sai dai in da wata manufa ne".
Wata wawuyar ajiyar zuciya na sauke nace "ynxu a samu relief Ashe dai ba ciki kamin ba haba abin ne ya hade min 10 da 20, ga shi za'a dinga cemin yar iska nayi cikin shege gashi za'a dinga cewa kai ne kamin ciki bayan Ka kusa haifa ta".
Jiki a sanyaye yace "ynxu Deejah baki son ace nine uban ya'yan ki da xaki haifa".
Da sauri nace "Subhanallahi Ya Ustaz wannan ai maganar tayi girma da yawa kawai sbd abin kunya sai ace kai ne wanda Zan aura tabdija".
Haushi ne yaji ya kamasa a kufule yace "toh in bani xaki aura dinba wa zaki aura".
Fari nai da ido kamar yana kallona nace "Dan saurayi zan aura yaro kamata wanda xai dinga cilla ni yana cafewa".
Tsaki Elhajj yai cike da takaici yace "toh ni baxan iya cilla ki dinba kike nufi kome".
Da sauri nace "Astagfirulla tabdjan ni baxan ma taba iya tunanin auren kaba gaskia, kawai toh banda neman kaso wa Kai Zunubi sai na aure Ka tabb".
Tsaki Elhajj yai kawai ya kashe wayar sa ransa duk a bace wai Shi take cewa baxa ta iya auren sa ba tabdijan....
Mikewa nai rai na fess na shiga cikin gidan, daki na shiga na samu Mama tana waya.
Kwanciya nai na shiga Instagram da Yusra ta koya min ina kallon reels.
Message ne Naga ya shigo ta WhatsApp kuma Ya Ustaz ne, shiga nai naga ya turo min emoji din 🤨
Murmushi nai na tura masa "uhmmmm"
Daga bangaren Ya Ustaz murmushi kawai yai ya sauka daga online dn.
Nima ganin ya sauka sai na kashe datar na lumshe idona ina Jin yadda yake dan karta min a hankali.
*******
Esha da Leemah ne zaune a wajen shakatawa suna Shan drink, kallon Leema Esha tai tace ynxu kawata ta ina zaki fara aikata aikin bokan kinji dai yace miki da akwai hadari fa a ciki.
Murmushi Leemah tai tana sipping drink dinta tace ai ni ynxu auren sa ya fice min kawai da alfasha zan neme sa kawata, kinga so nake na dandani zumar sa shima ya dandani tawa nasan daga lokacin daya lasa shikenan ya zame min jaka kinsan ni din ba ta wasa bace.
Tafawa sukai Leemah tana kara boye yar kwalbar turaren da bokan ya bata don ta shafa a duk lokacin da ta hadu da Elhajj din.
Hira suke Wanda rabin ta duk akan Elhajj din ne da yadda zasu maida shi bank din su.....
********
Kanta a kasa tace "na kan dutse jira nake lokaci yayi, ynxu na duba naga duk ba lokacin da zan iya wannan abin bane".
Kallon ta na kan dutse yake yana girgiza kansa, a tsawace yace "toh kuwa ki kuka da kanki in har kika yi kokarin yi aikin ki bai yiba, ynxu ne lokacin da zaki gwada sa'ar ki akan yaron nan Sa'adatu.."
Rintse idonta tai itafa hankalin ta ba karamin tashi yake ba in ta tuno cewa zata kwanta da Elhajj duk iskancin ta bata taba masa wani kallo mai kama da haka ba.
Ganin tayi shiru yasa na kan dutse cewa "xaki cigaba da kula da babar yaron nan da kyau don lokacin amfanin ta ya kusa, ina son nan ba da jimawa ba na yi aiki da ita".
Cikin farin ciki Momma tace "na kusa rabuwa da ita kenan na Kan dutse yauwa yauwa ina godia sosai na kan dutse".
Hade rai yai yace "zaki iya tashi ki tafi na gama fada miki duk wani abu da zan fada".
Kara sunkuyar da kan ta tayi tace "uhmm dama dama...."
Hannu ya daga mata yace "dakata anan, bana son jin wata magana kuma, in har akan wannan yarinyar ce ki kula kiyi amfani da hankalin ki wannan yarinyar hatsari ce ita a tattare da ke, in baki hankali ba sanadin ta duk wani abu da kika bunne zai fito fili".
Kamar zata yi kuka tace "na kan dutse a duba dai lamarin nan a ga, ina son yarinyar nan sosai sosai".
Kansa akan kasar gabansa yace "ba abinda zan iya miki sai dai nace kawai kije ki gwada sa'ar ki ta mata amma ni kam ba ruwana".
Mike wa tai hankalin ta duk a tashe ta fita kamar ya dora hannu a Ka ta dinga zunduma ihu haka take ji.
*******
Kasancewar yau asabar Baba bai fita da wuri ba, yana gida kuma abinda yasa ma bai nemi ya je wani waje ba sbd Papa daya Kira sa yace zai zo shida kakan MD gurinsa abinda ya haba sa nutsuwa.....
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Mrs A.M
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Paid page 27
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
*Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.*
*Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.*
09066728387
HOME OF SUPPLEMENT AND KAYAN MATA MMN MUJAHEED
Y'AR UWA WANI TANADI KIKA KAYIWA SANYI SANYI YAZO SAIDA GYARAN JIKI GYARAN FATA DA GYARAN KASA WANNA YANA YI SA MUKE CIKI INFECTION YAFI DAMUWA MATA TSUHUN INFECTION DA SABO DUK GA SANYI SUNA TASHI YANA DA KYAU KIKULA DA JIKIN KI Y'AR UWA KIKULA DA JIKIN KI RINKA KIYAYE KA'IDA SANYI DA KA'IDA KAMUWA DASHI SANNA KIRINKA SHAN MAGANIN DA ZAI MIKI WANKE MIKI SANYI DA DATTIN MARA LOKACI ZUWA LOKACI
MUNA HADI KALA KALA NA GYARAN JIKI
BANI BADA MAGANI SAI NAJI INDA MATSALA KI TAKE IN MAGANIN SANYI KK BUKATA SAI AHADA MIKI
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA INFECTION
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA RASHIN NIIMA
WATA TUSAR GABA TAKE FAMA DASHI NA SANYI
WATA TUSAR GABAN DA TAKE FAMA DASHI NA BUDEWA GABA NE
WATA MATSALA TA TA ASIBITI CE IN MATSALA BATA WABACE ZAN BADA SHAWARA AJE AGA LIKITA
WATA MATSALA SIHIRICE DUK AIKIN DA NISAN BANAWA BANE BANSA HANNU NA DASHI
KIYI BAYANI ABAKI DAI2 DA MATSALA KI
INA MASU FUSKANTA MATSALA WURIN MIJI
WASU MIJI NA MUSU WALAKANCI KIN KASA GANE MATSALA INDA TAKE
MUNA HADI KALA KALA IYA KUDINKA ITA SHAGALINKA
MUNA DA MAYUKKAN SUPPLEMENT MASU FIDDA HASKEN FATARKI KIFITU KIYI FRESH KIYI KYAU AKWAI NASHA DANA SHAFAWA
AKWAI MASU SA HASKE
AKWAI MASU GYARAN JIKI DA NIIMA DA MATSI
MUNA DA MAN GYARAN GASHI YANA SA TSAWON GASHI DA BAKIN GASHI YANA KARA YAWAN GASHI DUK WADDA TASSAN CHEBE ORIGINAL TASAN HAR MAGANIN DAN DRUFF YANA YI MUNA SAIDA SET OIL NA KARKAR DA CHEBE POWDER DA STEAMING CREAM DA BUTTER DA SHAMPOO
KADAN DAGA PRICE DIN KAYAN MU
KAZA AKWAI TA 5K, 4K,
DAHUWA KIFI 2K
TSIME TABAJE 3K GURA 500
JAN TSIME 3500 GURA 600
GUMBA MADARA 4K
TA AYA DA DABINU 2500
TA SHINKAFA 2K
TA HATSI 1800
ZUMA BATA GINDIN KISHIYA GA WADDA KISHIYA KE MATA FANKAMA TA HANATA RAWAR HANTSI 3K BABBA MEDIUM 2500 KARAMA 800 MUNYI HAR TA IRE IRENMU 500
ZUMA KIBA 2K
GARURUKA IRIN SU
GARIN DAN SATI 1
EMERGENCY
BABANBADE
TUKUDI
SHAKAMATSE
RUBA DUK 500
MAN AYYU KWALBA KARAMA 300 BABBA 700
KADA AL'AJABI 500
SAURAN BAYANI SAI MUN HADU GA ME BUKATA
MUNA KEBBI & SOKOTO MUNA AIKAWA KU INA 08066726866 MMN MUJAHEED KAYAN MATA AND SUPPLEMENT
Wajen 2 na Rana Malam da Papa suka zo, a kofar gidan mu suka hadu da Baba daya fito domin zuwa masallaci sallah.
Cikin mutunci suka gaisa gaba dayan su suka nufi masallacin unguwar, bayan an idar da Sallah a cikin masallacin suka zauna da kanin Baba don shima Baban ya kirasa yace yazo tunda dai bai san ko me su Malam xasu ce ba.
Sake gaisawa sukai sannan Malam ya kalli Papa yace "Bismillah".
Murmushi Papa yai yace "toh Alhamdulillah Malam Auwal zuwa mukai domin nemawa dan mu auren yarinyar ka muna fatan za'a bamu insha Allah".
Cikin rashin fahimta Baba yace "yaran nawa mata guda uku ne, biyu ne suka tasa dayar yarinya ce a cikin su wacce kuka zo nemawa yaron naku".
Wannan karan Baba ne yai magana yace "Khadija yarinya wajen Ka ita muke nemawa yaron mu Muhammadu".
Zaro Ido Baba yai yana kokarin seta kansa yace "MD dai Ogan mu nida Dijen a wajen aiki".
Papa ne yace "shi muka zo nema wa auren, kuma Insha Allah in har an bamu baza muso auren ya ja lokaci ba".
Hular kansa Baba ya cire yana fifita da ita, kallon kanin sa yai da shima yake kallon sa yace "kana ji Musa wai Dije suka zo nemawa aure, kai ne dai dama walliyin ta amma fa maganar gaskia Dije ba sa'ar auren sa bace Musa Ogan mune fa ni a company dinsa ma karamin matsayi gare ni ita kuwa Dijen shara take masa wannan hadin sam bai yiba gaskia".
Ajiyar zuciya Malam ya sauke a nutse yace "Malam Auwalu ai a maganar aure ba a cewa wai wannan yafi karfin wannan, in zabe ma za'a yi ni nasan jikata tafi karfin Muhammadu kawai dai munzo ne neman alfarma amm jikata mai daraja ce ita ai kasan shi abu mai daraja kuma tsada ne dashi".
Tun da Malam ya fara magana murmushi ya subuce wa Baba, amma wani bangaren na zuciyar sa kuma tunani yake taya za'a ce wai ya auri Dije ina wannan hadin sam bai yiba.
Ganin har lokacin kamar Baban yana shakku ne yasa Papa cewa "Insha Allah in har kuka bamu yarinyar ku baxa ku taba dana sani ba, sbd kun bada ita a hannun mutum dai mutunci, ba wai ina fadan haka don Elhajj dana bane a'a wallahi".
Da sauri Baba yace "ai ba sai kace komai ba, ni kaina sheda ne akan waye MD, ba inda xai je neman aure a hana sa domin shi mutum ne na daban".
A hankali Malam yace "toh meyasa baka so Ka bamu auren yar Ka ko sbd jikan nawa yayi tsufa ne, Malam ya karasa da alamun tsokana".
Sunkuyar da kai Baba yai yana murmushi yace "A'a ba haka bane kawai yarinyar karama ce sosai, bata dade da shiga shekara 16 ba kuma ajinta 5 a makaranta".
Murmushi Papa yai yace "in har don karatun tane kar Ka ji komai Insha Allah zan tsaya mata har sai tace ta gaji, ga kuma Elhajj din basan bazai barta haka ba ko yau aka kai masa ita zai sata a school".
Murmushi Baba yai yace "toh shikn Allah ya tabbatar mana da alkhairin sa".
Nan aka shiga gaggaisa wa ana taya juna murna.
Malam da yai shiru Yana wani tunani ne yace "Malam Auwalu ina neman wata alfarma in ba damuwa don Allah".
Da sauri Baba yace "fada Malam kar kasa naji kunya".
A hankali cike da dattako Malam yace "dama cewa nayi me zai hana tunda muna cikin masallaci ynxu a daura auren in yaso ko nan da wata dayan ne sai ta tare".
Shiru Baba yai yana kallan Baba Musa da shima yai shirun.
Liman da yake zaune yace "Malam Auwalu in ba damuwa ba aminci kawai, Allah yasa wa auren albarka ya basu zaman lafia".
A hankali Baba yace "toh shikn bara na shiga gida na fada wa mahaifiyar ta sai ta kira yayunta Maza Suma suzo ayi a gabansu".
Farin ciki kwance a fuskar Malam yace "Alhamdulillah mun gode sosai Allah ya saka da alkhairi bara Nima na Kira angon yazo kar a daura masa aure baya nan".
Cikin gidan Baba ya shiga bai tsaya kula su Umma da suke magana akan bakin nasa sunzo ba kawai ya shige dakin Mama.
A zaune ya same ta tana jan carbi ga kuma radio kunne a gefen ta tana jin labaran duniya.
Zama yai bayan sun gaisa ya Mata bayani a nutse yadda zata fahimta.
Murmushi tai tace "Malam wannan wanda yazo rannan duba ta?"
Daga kai Malam yai yace "shi ne fah Maman Hajara".
Daga hannu tai tayi wa Allah godiya sannan tace "Allah ya basu zaman lafia Malam wannan abin farin ciki ne, kullum nayi sallah addu'a ta Kenan Allah ya nuna min ranar auren Dije, kuma tunda Ka amince nasan Ka yadda da tarbiyyar yaron ne".
Farin ciki ne ya mamaye zuciyar Baba har baisan lokacin daya rungume Mama ba(🙈)
Da sauri Mama ta shiga ture sa tana cewa "matsa Malam kar wani ya shigo mana".
Murmushi Malam yai yana sakin sa yace "toh meye a ciki ai Matata ce koh".
Murmushi tai tana daukar wayar ta don kiran yayanta da Inna ta fada musu, sannan ta Kira Ya Hajara ta fadawa baban Aisha.
Kafin Lokacin la'asar unguwar ta cika dankam da mutane, daurin auren MD guda duk ma'aikatan sa na Old site da New site duk sunzo ga Yan uwa duk Wanda yazo sai ya ce lafia wannan aure haka.
Shidai Elhajj tunda Malam yai masa bayani ya juyar da kansa gefe kawai ya kasa magana.
Yana tsayen yaji an dafa sa, juyawa yai ganin waye sai yaga *AZLANNNNN*
Da Mamaki yace "wa nake gani ne anan kamar Mai budurci".
Wani shegen Murmushi Azlan yai yana daga girar sa yace "nine nan ya san ranka bayan budurcin nawa ma tuni an kai masa farmaki".
Murmushi Elhajj yai yana mika masa hannu sukai musabaha, da dan alamun mamaki yace "waya fada ma auren ne".
Gyara tsayuwar sa Azlan yai yace "Aliyu ne kasan baya kasar shine yaga baban su ya saka sai ya kirani ya fada min".
Murmushi Elhajj yai yace "ni kaina ban san da auren bafa kawai dazu Malam ya kirani haba a rasa wa za'a aura min sai yarinya".
Da sauri Azlan yace "yi gaggawar tuba kai waya fada ma yaran nan haka suke ai wato Alhaji kawai Ka karkace ka zuge wando aja zuwaira".
Dala masa duka Elhajj yai a kafada yace "wai har ynxu baka shiryu ba dama"
Murmushin gefen baki yai yana lasar lips dinsa yace "taya zan shiryu kai Ka kasan Jan zuwaira jinina yake bi, ynxu xaka san kayi aure Alhaji da ba abinda kake ci sai dusa".
Hade rai Elhajj yai yace "baxa Ka taba shiryuwa ba Azlan ynxu meye na rambada kwalli girma ya soma zuwa amma har ynxu kana sa kwallin".
Shafa gemun sa yai yace "kwallin farin jini ne fah, kai ma ya kamata ya zo na sammaka Ka dinga zambada wa, kuma wa yace ma na girma zuwaira ta kyam kyam take".
"A'uzubillahi" Elhajj ya fada da sauri yana dan matsawa, girgiza kai yai yace "don Allah Azlan ka daina iskancin nan Ka girma fa".
Lasar lips dinsa yai yace "ina zan girma kai ma baka yi ido hudu da nonuwa bane Wanda suka amsa sunan su, kana Ido hudu dasu zaka fara bin kwailar taka kana cewa bani Nono zan sha".
Elhajj bai San lokacin daya fashe da dariya ba yace "Allah ya shirye ka".
Murmushi kwance a fuskar Azlan yace "Ameen dai kuma zaka ce na fada ma, bin ta zaka dinga yi Kana cewa taimako da nonon dai zo ki bani".
Sai da aka yi sallar la'asar sannan aka daura auren Muhammad Hassan Elhajj da Khadija Auwal akan sadaki 50k.
Ana daurawa Elhajj ya lumshe idonsa yana murmushi.
Azlan dake gefen sa yayi kasa da murya sosai yace "Ka fara tunanin yadda zaka ja zuwaira koh, Ka kira ni zan zo har gida nayi maka karatun jan zuwaira".
Murmushi kawai Elhajj yake haka kurin ya tsinci kansa a cikin farin cikin da ya dade bai yisa ba, ko auren sa da Saudat daya ke ganin ba karamin sonta yake ba bai ji farin cikin daya ke ji ynxu ba.
Wani irin bugawa kirjin sa yai da karfi tunowa da Saudat, dafa kansa yai dake barazanar fashe masa lokaci daya wani irin ciwon kai ya lullube sa.
Daurewa kawai yake suna gaisawa da mutane har ya samu ya silale shida Azlan.
******
Nishi ne yake tashi a dakin kawai domin da ihun su gaba daya sun cika dakin da ihu.
Kusan a tare suka kawo sai a lokacin Salim ya koma gefe yana maida numfashi, itama dake kallon sa numfashin take mayar sa.
Lumshe idonsa yai ya bude a Kan ta a nutse yace *"SAUDAT* wai sai yaushe zaki samu ki gama aikin kine ehe, haba kin san dai sbd wannan abin ne yasa na jawo ki jikin Elhajj har kika aure sa koh?"
Yatsina fuska saudat tai tace "toh laifi nane kar Ka kawo min maganar banxa fa Salim kasan baxan dauka ba ni ba irin sakarar matar Ka bace".
A fusace ya mike yana nuna ta yace "kar ki kuskura kiyi tunanin cewa zaki yaudare ni, dukiyar Elhajj tawa ce don dani aka sha wahalar tara ta duk da haka amma nace miki in kika bani hadin kai muka samu za'a yi 50-50 sai ynxu ki fara kawo min wasu sabbun halaye kar ki fara Saudat".
Wani murmushi Saudat tai cike da kissa ta nufi wajen Salim din tana zuwa ta fada jikinsa tana shafa kirjin sa, a hankali tace "Mai da wukar zakina, ai kasan baxan ma fara gangancin nan ba koh?".
Numfashi kawai yake sauke wa Yana kallon ta shi har mamakin kansa yake yadda baya kakkarya kasusuwan shegia in ta bata masa rai.
Da kissa da kissina ta shawo kansa har suka kara fadawa kan gado, suna gama wa ko wanka batai ba ta fita daga guest house din.
Ran ta duk a bace badan tana bukatar Salim ba domin cikar burin ta ai da tuni ta gama da babinsa.
Bayan fitar Saudat wayar sa ya dakko dake ta ringing ganin sunan David yasa shi jan tsaki har zai ki dauka ya tuno indai David ya Kira da toh information ne mai girma.
Dauka yai tun kafin yai magana David yai saurin cewa "sir kana ina tun dazu ina ta kiran Ka ynxu aka daura auren Oga da wannan Yarinyar Dije".
Wani baya baya yai zai fadi yace "mai kace David zan ci ubanka in ka fada min shirme".
Shima David din cikin bacin rai yace "sir da gaske nake ynxu ma na baro gurin, Papa da Malam duk suna nan ba'a jima da daurawa ba na duba ban ganka ba sai ina ta kira baka dauka b...."
Bai bari ya karasa ba Salim yai saurin kashe wayar yana duba missed call din da aka masa Elhajj din ya kirasa sau daya shima sai Papa da David sai wasu.
Wayar ya rotsa a bango cike da mugun kishin da ya bayyana a fuskar sa yace "sai na kashe Ka Elhajj matukar kayi kokarin dauke min farin ciki naaa...."
*******
Ihu take tana jifa da duk abinda hannun ta yakai gurin.
Kallon Esha Mum tai tace "me yasa kema zaki fada mata".
Girgiza kai Esha tai tana kallon Mum tace "kawai fa gani nai wani ya dora a status shine na tambaye sa yace min ynxu aka daura ni kuma kawai nayi screenshot na tura mata Ashe zata dauki abin so serious haka".
Mum zatai magana suka ji wani irin kara, a tare ita da Esha suka nufi wajen Leemah dake kwance kafar ta na fitar da jini...
Da kyar suka iya sauko da ita kasa suka sata a motar Esha, asibiti suka kai ta don jinin da take fitar wa Yana da yawa sosai.
*******
Ihu nake in birgima a kasan paloun mu, ita dai Mama da Inna da kuma Aunty Hafsa sun zuba min ido kawai suna kallo na.
Tun da Baba ya bani sadakina ya fada min Wanda ak aura min ynxu nake birgima ina kuka su Inna sunyi rarrashin duniya Amma nace nifa sam bana sonsa saki na kawai zai yi baxan iya zama da sugar Daddy ba wannan abin kunya ne sammm.
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Paid page 28
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
*Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.*
*Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.*
09066728387
HOME OF SUPPLEMENT AND KAYAN MATA MMN MUJAHEED
Y'AR UWA WANI TANADI KIKA KAYIWA SANYI SANYI YAZO SAIDA GYARAN JIKI GYARAN FATA DA GYARAN KASA WANNA YANA YI SA MUKE CIKI INFECTION YAFI DAMUWA MATA TSUHUN INFECTION DA SABO DUK GA SANYI SUNA TASHI YANA DA KYAU KIKULA DA JIKIN KI Y'AR UWA KIKULA DA JIKIN KI RINKA KIYAYE KA'IDA SANYI DA KA'IDA KAMUWA DASHI SANNA KIRINKA SHAN MAGANIN DA ZAI MIKI WANKE MIKI SANYI DA DATTIN MARA LOKACI ZUWA LOKACI
MUNA HADI KALA KALA NA GYARAN JIKI
BANI BADA MAGANI SAI NAJI INDA MATSALA KI TAKE IN MAGANIN SANYI KK BUKATA SAI AHADA MIKI
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA INFECTION
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA RASHIN NIIMA
WATA TUSAR GABA TAKE FAMA DASHI NA SANYI
WATA TUSAR GABAN DA TAKE FAMA DASHI NA BUDEWA GABA NE
WATA MATSALA TA TA ASIBITI CE IN MATSALA BATA WABACE ZAN BADA SHAWARA AJE AGA LIKITA
WATA MATSALA SIHIRICE DUK AIKIN DA NISAN BANAWA BANE BANSA HANNU NA DASHI
KIYI BAYANI ABAKI DAI2 DA MATSALA KI
INA MASU FUSKANTA MATSALA WURIN MIJI
WASU MIJI NA MUSU WALAKANCI KIN KASA GANE MATSALA INDA TAKE
MUNA HADI KALA KALA IYA KUDINKA ITA SHAGALINKA
MUNA DA MAYUKKAN SUPPLEMENT MASU FIDDA HASKEN FATARKI KIFITU KIYI FRESH KIYI KYAU AKWAI NASHA DANA SHAFAWA
AKWAI MASU SA HASKE
AKWAI MASU GYARAN JIKI DA NIIMA DA MATSI
MUNA DA MAN GYARAN GASHI YANA SA TSAWON GASHI DA BAKIN GASHI YANA KARA YAWAN GASHI DUK WADDA TASSAN CHEBE ORIGINAL TASAN HAR MAGANIN DAN DRUFF YANA YI MUNA SAIDA SET OIL NA KARKAR DA CHEBE POWDER DA STEAMING CREAM DA BUTTER DA SHAMPOO
KADAN DAGA PRICE DIN KAYAN MU
KAZA AKWAI TA 5K, 4K,
DAHUWA KIFI 2K
TSIME TABAJE 3K GURA 500
JAN TSIME 3500 GURA 600
GUMBA MADARA 4K
TA AYA DA DABINU 2500
TA SHINKAFA 2K
TA HATSI 1800
ZUMA BATA GINDIN KISHIYA GA WADDA KISHIYA KE MATA FANKAMA TA HANATA RAWAR HANTSI 3K BABBA MEDIUM 2500 KARAMA 800 MUNYI HAR TA IRE IRENMU 500
ZUMA KIBA 2K
GARURUKA IRIN SU
GARIN DAN SATI 1
EMERGENCY
BABANBADE
TUKUDI
SHAKAMATSE
RUBA DUK 500
MAN AYYU KWALBA KARAMA 300 BABBA 700
KADA AL'AJABI 500
SAURAN BAYANI SAI MUN HADU GA ME BUKATA
MUNA KEBBI & SOKOTO MUNA AIKAWA KU INA 08066726866 MMN MUJAHEED KAYAN MATA AND SUPPLEMENT.
Mama da abin ya soma fara isar ta mike wa tai ta nufo inda nake tace "xaki tashi ko sai na dake ki, shashasha kawai wacce bata san inda yake mata ciwo ba".
Mikewa nai ina bubbuga kafafu a kasa hawaye sai bin fuska ta yake, wai taya zan musu bayani su fahimce ni ne wannan auren ni bana son sa kawai a sa shi Saki na.
Aunty Hafsa ce ta riko ni ya zaunar da ni a gefenta, a nutse tace "haba Dijee ni da nake ganin ki mai hankali da nutsuwa, ynxu mai makon kiyi ma iyayen ki biyayya sai ki zauna kina kukan cewa sai an sake ki, toh ynxu in aka sake ki mutune cewa zasu dinga Miki karamar bazawara".
Zaro Ido na nai a dan tsorace nace "tou Aunty Hafsa ai ban tare a gidan ba, kuma Naga sai an tare ne za'a iya ce min haka".
Girgiza kai Inna tai dake kallon Kawas duk da tausayin ta ne yake kwaranya a kirjin ta amma haka ta daure taki magana tasan tana magana Dijen zata kara birkicewa.
Da kyar suka samu suka lallabani na shige daki, kan gado na fada kawai ina sakin wani marayan kuka.
Ynxu ni shikenan ga irin auren da aka min, duk friends dinmu ni kadai ce wacce aka ma aure haba kuma a rasa wa za'a bani sai sugar daddy tabdijan.....
********
Duk sai yaji yana shakkar abin da zai fada mata, kara matsa hannun ta yai dake cikin nasa ya zuba mata narkakkun idanunsa.
Saudat dake hadiyar yawu tana kokarin sai ta kanta don ta gama jin abinda ya faru daga bakin Salim da wasu na da suka dinga kiranta suna fada mata.
Dauriya tai daya shigo ta nuna masa kamar bata san komai ba, har ta basa abinci ynxu zaman nan da suke in banda faduwa ba abinda gabanta yake don tasan abinda zai fada mata.
Narke murya tai cikin kissa tace "haba dear meye haka da kake son fada min amma Ka kasa uhm?"
Ajiyar zuciya Elhajj ya sauke yace "laifi nayi miki babba Saudat, nasan ko wace mace aduk lokacin da aka ce mijin ta yana neman aure tana shiga cikin tashin hankali, Amma kuma ke ba neman auren nake ba auren nayi dazu".
Cikin wani irin sauri ta matsa hannun sa da dan karfi tana lumshe idonta, bakin ta har rawa yake gurin cewa "fahimtar dani Elhajj".
Kara riko hannun ta yai sosai yace "aure nayi dazu amma ban san da auren ba ni kaina kawai Papa ne ya kirani yace nazo da naje yamin bayani akan auren, nasan nayi miki babban laifi Saudat".
Bude idon ta tai da suka chanja kala sosai tana kokarin saita kanta tace "Dear ni a koda yaushe mai goya ma baya ce kayi wa Su Papa biyayya ko dan ka tsira a duniya da lahira, Allah ya bamu zaman lafia".
Idonsa akan ta yana karantar yanayin ta, sosai yayi mamakin yadda ta nuna duk da yasan dama ita ba mace bace dake nuna kishin ta a fili, amma dai still abin ya girgiza sa.
Shafa bayan hannun ta yake cike da nutsuwa yace "baki ji haushi ba dear, bakya kishi na ne?".
Wani kallo ta masa tana sakin murmushi tace "kai ma kasan dole nai kishin ka kawai dai abin ina kokarin daurewa ne domin farin cikin mu baki daya".
Janyo ta jikin ta yai ya rungume yana kashe ta da kalaman love cewa ba wacce zata iya kamo matsayin ta a heart dinsa don itafa din ta musamman ce.
Jin sa kawai take amma ta matsu ta bar jikin sa don ita fa bata son kayan haushi...
********
Bayan na idar da sallar asuba kwanciya nai a Palourn akan Carpet ina Azkar, sai gyada kai na nake jira nake kawai Ya Ustaz yayi gangancin kira na nai masa tass sbd maganar gaskia an gama cuta ta kawai.
Shigowa Mama tai hannunta rike da bucket, maganin sanyi ne ta dafa ynxu wai Zan sha nidai bansan ko meye amfanin sa ba don haka ko ajiki na.
Ajiye bucket din tai tana Zama tace "sannu Dije amayar Ya Ustaz"
Zumburo baki nai ina kwabe fuska zan yi kuka.
Dariya Mama tai tace "yi shiru kinji auta ta, ai ni ynxu mun daina fada lallabaki zan dinga yi tunda dai kin hakura da auren nan".
Jikin ta na matsa ina Dora kaina a kan kafadar ta, cikin sanyin murya nace "Mama ynxu tafiya zanyi na bar ki ke kadai..."
Ita kanta Maman in har ta tuno cewa ynxu fah tafiya gidan Mijin ta Dijen zata yi sai taji gaba daya ta rasa me yake Mata dadi.
Sanin da tai in har ta cigaba da biye wa Dije to fa ynxu zata iya mata kuka yasa kawai ta dibo maganin a cup ta bata.
Tunda aka daura auren Mama ta hanani zuwa ko ina kullum ina gida tana gyara min jiki da lalle da magarya, cikin sati uku nayi kyau sosai jikina kamar Ka taba jini ya fito ga wanka ynxu so biyu Mama take sani yi.
Ya Ustaz kuwa ina nan ina Jin haushin sa bai kira ni ba kuma Nima ban kira saba, duk da wani lokacin na dinga kallon number dinsa kenan ina jin kamar nayi dialing amma sai naki.
Yau saura kwana 7 na tare a gidan nawa bama shirya komai sai yini da za'a yi ni ba abinda ya shafe ni gani nake kamar ba aure aka min ba.
Inna ma duk bayan kwana uku sai tazo ta kawo min sakon Malam rubutu ne yake min da kuma turaren da na saba kullum sai nayi.
Yusrah yau tazo itama zata zauna har sai an kai ni, shiyasa na dan ware sbd ina ganin ta.
Ban koma school ba sai dai labarin aurena ya karade makarantar mu, Uncle Mustapha har gida yazo gun Baba don ya tabbatar da maganar Baba yace masa eh da gaske ne an daura min aure, dole yayi shiru ya hakura ya koma kan Hajjo da take nuna masa dama tana son sa tun da.
Papa yace kar a min komai na daki shi xai zuba ni kawai suke son a aka, ko lefe ba'a kawo na yace an ajiye min a part dina, duk da haka amma Mama da Baba sun siya min wasu abubuwan na kitchen da su frames.
Yau da yai sauran sati daya bikin Aunty Hafsa ta kai ni gurin Mmn Mujaheed, domin ta gyare ni tsaf.
Kwana biyu da fara zuwana gurin ta na Kara chanja wa sosai kamar an sani a engine ni kaina dadin taba jikina nake, ga kamshi daya kamani sosai.
Tare da Yusrah muke zuwa mu dawo bayan gyaran jikin kuma har kayan da'a😉 take hada min ina sha(duk Wanda bai gwada kayan Maman Mujaheed ba an barsa a baya wato kayane gangariya masu tsotse man kan Mai house tasss kun dai fashimtaaaa😉).
Ai kuwa kayan nata suna aiki don yadda nake zuba abin ba kanta abin daya min yawa yau bayan mun dawo kuma shine na karshe gobe yini jibi za'a kai ni.
A zaune muke a Palourn nida Inna da Mama da Aunty Hafsa sai Ya Hajara data zo itama dazu, Yusrah tana daki tana waya sai wasu yan uwan mu yan mata suma su biyu.
Kallon Aunty Hafsa nai nace "Aunty nidai wani abu yake damuna na rasa yadda zanyi".
Dukkan su mai da hankalin su guna sukai Inna tace "Mene kuma yake damun amarsu ta ango?"
Turo baki gaba nai a shagwabe nace "Aunty tunda kika kai ni gurin Mmn Mujaheed ta fara bani wannan abubuwan wasu masu dadi wasu masu daci nake yoyon fitsari".
Da sauri Mama tace "subhanallahi Dije kamar ya yoyon fitsari".
Kuka na fashe dashi nace "Mama toh haka kurin ina zaune zan dinga jin wani abu yana fitowa da yawa har fa jika min pant yake kuma nidai kawai gurin fitsarin ma nema yake ya haukace a kaini likita ya duba min wannan abin bana lafia bane".
Mikewa Mama tai ta fita don kunya data rufe ta, ta rasa sai yaushe ne Dije zata yi hankali ta nutsu kullum shiriritar ta Kara yawa yake ga kuma gidan kishiya za'a kai ta tana ji wa Dijen ta tsoro sosai.
Aunty Hafsa ce tai dauriyar cewa ba wani abun damuwa Dije ai shine yake nuna gyaran da aka miki yayi sosai.
Gyada kai nai nace ohh toh ai shiknn.
Waya tace ta shiga ringing, dubawa nai ina mamakin waye zai kirani ynxu kusan 11.
Ganin Ya Ustaz yasa gaba na yai wani irin bugawa da karfi, mikewa nai na fita daga dakin gaba daya.
Kusa da kitchen dinmu naje na zauna, sai da ta kusa katsewa sannan na dauka.
Ban yi magana ba shima bai yi magana ba sai sauraren numfashin ta kawai yake, tun da aka daura masa auren nan ya kasa gane kansa.
Haka kurin zai dinga jin haushin Dijen, so da yawa yana trying Kiran ta amma sai ya kasa, ko kuma ya rasa meye ma ya dauki wayar zai yi.
Yana dai kallo ana shiga da Kaya part din dake kallon part din Saudat.
Sbd yana yin tsarin gidan in aka shigo daga waje babban palour ne Mai dauke da set dn kujeru har biyu sai dinning mai six, a gefen dinning din kitchen ne babba ta cikin kitchen din akwai kofar baya.
A Palourn kuma kofofi biyu ne daya a dama daya a hagu manya, ta hagun ita Saudat ta dauka, ta bangaren daman kuma itace Dije zata dauka ynxu.
Kana shiga kofar palour ne Babba hadda dinning shima mai 4 da kitchen babba, da akwai toilet a Palour sai dakuna guda uku ko wanne da toilet, Papa yayi kokari sosai don kayan daya zuba mata ko kanwar Elhajj din ce sai haka.
Ta general palourn kuma a kwai corridor toh in Ka shiga nan zaka ga staircase Wanda nan ne na Elhajj.
Jin yayi shiru yaki magana yasa ni turo baki nace "Assalamu alaikum".
Ajiya zuciya ya sauke yace "wa'alaikumussalam Amarya ta".
A Tsiwace nace "kar Ka sake cemin amaryar Ka Ya Ustaz, aka aura ma ni duk borin dana dinga yi haka na hakura Amma ko Ka kirani yaji ya nake koh".
Murmushi yai yana shafa kirjin a yace "sorry toh chocolate dina ba laifi na bane in zan kira ki ne kawai sai naji raina ya baci".
Jikina ne naji yayi sanyi tuno wa da nai shifa ashe aljanu sun baibaye sa, a hankali nace "Allah ya tsare".
A saman lips dinsa ya amsa yana fadin "jibi muna tare ko wata kila ma har na fara lashe ki din?".
Ba tare dana fahimci abinda yake cewa ba nace "na raba Ka da wannan lashe lashen Ya Ustaz in ni na fahimce Ka wani baxai fahimta ba".
Murmushi yai yace "uhmm toh naji ya kike gobe zan zo na ganki".
Da sauri nace "Inaaaaa ai Ka makaro ni ynxu gani na sai an cike form don baka ga yadda na chanja ba yaro".
Dariya yai cikin nishadi yace "nine yaron Deejah?"
Daga kai nai ina taba fatar hannu na nace "eh mana ai gaskia na fada ma".
Rage murya yai yace "kin san me ake bawa Yara'.
Kai tsaye nace "nono ake basu mana".
Lumshe idonsa sa yai yace "Nima tunda yaron ne zaki bani Nono Deejah?"
Da sauri na cire wayar daga kunne na nace "A'uzubillahi", kashe wayar kawai nai jikina har rawa yake, girgiza kai nai nace "wannan dai gaskia ba Ya Ustaz bane aljanun ne a kusa"
Daki na shiga na kwanta a gefen Inna sai juye juye nake.
Inna data gaji da Jin yadda nake motsi tace "lafia wai Dije meye hakan?"
Kasa da murya nai nace "Inna ai ina cikin tashin hankali".
Tsaki Inna tai tace "lafia meye kuma".
Ajiyar zuciya na sauke kamar zanyi kuka nace "Ya Ustaz ne yace wai na basa Nono na shiga uku ni Inna..."
Zaro ido waje Inna tai tace "ki basa Nono Dije".
Daga Kai mai ina kyabe fuska.
Murmushi Inna tai tace "toh ke me kika ce masa?"
Turo baki nai nace "kashe wayar nai toh ai daga ji nasan ba shi bane aljanun sane koh Inna".
Daga kai Inna tai tana murmushi tace "gaskia ba shi bane aljanun sane kawai, amma kar ki fadawa kowa wannan maganar ko Yusrah ce".
Daga mata kai nai ina jin nutsuwar zuci ko ba komai Inna ma tace min na Ya Ustaz bane ai da shine na lalace zan auri dan iska.
****
Saudat dake labe tana sauraran wayar da Elhajj yake da amaryar sa a zuciye ta koma part dina.
Lallai dole ta sake sabon aiki akan Su, wato shi ta janye hankalin sa daga kan shegiar amaryar sa amma har ya koma gare ta Kenan suna waya hadda zata basa Nono.
Tsaki tai tana wani murmushi don ita kadai tasan abinda zata musuuu.......
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Paid page 29
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
*Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.*
*Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.*
09066728387
HOME OF SUPPLEMENT AND KAYAN MATA MMN MUJAHEED
Y'AR UWA WANI TANADI KIKA KAYIWA SANYI SANYI YAZO SAIDA GYARAN JIKI GYARAN FATA DA GYARAN KASA WANNA YANA YI SA MUKE CIKI INFECTION YAFI DAMUWA MATA TSUHUN INFECTION DA SABO DUK GA SANYI SUNA TASHI YANA DA KYAU KIKULA DA JIKIN KI Y'AR UWA KIKULA DA JIKIN KI RINKA KIYAYE KA'IDA SANYI DA KA'IDA KAMUWA DASHI SANNA KIRINKA SHAN MAGANIN DA ZAI MIKI WANKE MIKI SANYI DA DATTIN MARA LOKACI ZUWA LOKACI
MUNA HADI KALA KALA NA GYARAN JIKI
BANI BADA MAGANI SAI NAJI INDA MATSALA KI TAKE IN MAGANIN SANYI KK BUKATA SAI AHADA MIKI
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA INFECTION
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA RASHIN NIIMA
WATA TUSAR GABA TAKE FAMA DASHI NA SANYI
WATA TUSAR GABAN DA TAKE FAMA DASHI NA BUDEWA GABA NE
WATA MATSALA TA TA ASIBITI CE IN MATSALA BATA WABACE ZAN BADA SHAWARA AJE AGA LIKITA
WATA MATSALA SIHIRICE DUK AIKIN DA NISAN BANAWA BANE BANSA HANNU NA DASHI
KIYI BAYANI ABAKI DAI2 DA MATSALA KI
INA MASU FUSKANTA MATSALA WURIN MIJI
WASU MIJI NA MUSU WALAKANCI KIN KASA GANE MATSALA INDA TAKE
MUNA HADI KALA KALA IYA KUDINKA ITA SHAGALINKA
MUNA DA MAYUKKAN SUPPLEMENT MASU FIDDA HASKEN FATARKI KIFITU KIYI FRESH KIYI KYAU AKWAI NASHA DANA SHAFAWA
AKWAI MASU SA HASKE
AKWAI MASU GYARAN JIKI DA NIIMA DA MATSI
MUNA DA MAN GYARAN GASHI YANA SA TSAWON GASHI DA BAKIN GASHI YANA KARA YAWAN GASHI DUK WADDA TASSAN CHEBE ORIGINAL TASAN HAR MAGANIN DAN DRUFF YANA YI MUNA SAIDA SET OIL NA KARKAR DA CHEBE POWDER DA STEAMING CREAM DA BUTTER DA SHAMPOO
KADAN DAGA PRICE DIN KAYAN MU
KAZA AKWAI TA 5K, 4K,
DAHUWA KIFI 2K
TSIME TABAJE 3K GURA 500
JAN TSIME 3500 GURA 600
GUMBA MADARA 4K
TA AYA DA DABINU 2500
TA SHINKAFA 2K
TA HATSI 1800
ZUMA BATA GINDIN KISHIYA GA WADDA KISHIYA KE MATA FANKAMA TA HANATA RAWAR HANTSI 3K BABBA MEDIUM 2500 KARAMA 800 MUNYI HAR TA IRE IRENMU 500
ZUMA KIBA 2K
GARURUKA IRIN SU
GARIN DAN SATI 1
EMERGENCY
BABANBADE
TUKUDI
SHAKAMATSE
RUBA DUK 500
MAN AYYU KWALBA KARAMA 300 BABBA 700
KADA AL'AJABI 500
SAURAN BAYANI SAI MUN HADU GA ME BUKATA
MUNA KEBBI & SOKOTO MUNA AIKAWA KU INA 08066726866 MMN MUJAHEED KAYAN MATA AND SUPPLEMENT.
Washe gari da wuri nida Yusrah muka tafi gidan su mai lallen da zata mana, ni aka fara yiwa ja ana gama min aka yi wa Yusrah, 3 hours yai sannan muka cire.
Sai kallon hannu na nake da kafafuna don ba karamin kyau ya min ba, ita kanta mai lallen sai yabawa take.
Baki aka zana mana shima sai da muka bari ya bushe sannan muka wanke gana daya, murmushi kawai nake ina jin dadi dama already mun biya ta kudin ta.
Lokacin da muka koma gida tuni gidan ya cika sai shiga da fita ake ana dora abincin yini, a garage din wani dan layin mu za'a yi shine ya ce zai Kira amana decoration ya dauko DJ don yadda muke mutunci da shi.
Dakin Inna fure na shiga wacce xan iya qirga so nawa na shige sa, amma tunda aka daura auren taga cewa mai muwalati ne sosai shiknn ta fara yiwa Mama biyayya, Umma ma ta sakko amma ba kamar Inna fure ba wacce komai na bikin sai ta da hannu.
Tun da satin bikin ya matso dama tace nazo dakin ta nida kawaye na mu zauna.
Ynxu ma a cikin dakin muke a zaune nayi shiru ina tunanin gobe iwar haka fa ynxu wai an kusa kai ni gida na duk bakin tsiwa ta yai tsit gashi yadda kawaye na kowa yazo sai yace ina shiga xan samo musu baby.
Yusrah dake lura dani ce ta tabo ni
Murmushin yake nai ina gyara zamana nace "lafia".
Cike da tsokana tace "so nake nace miki kizo mu tafi gidan makeup din amma nga da alama kin yi nisa gurin tunanin angon koh?"
Tsaki nai kawai ina mikewa nace "ni bana ciki da duk wani iskancin ki Yusrah".
Dariya friends dinmu dake dakin suka saki suna min tsiya.
Makeup din muka je bamu dade ba aka gama ba mana, ba karamin kyau nai ba cikin dark blue din material din aka min gown mai kyau wacce tabi lafiyar jikina ta kwanta sai mayafi mai kamar net da aka yafa min tun daga kai na, an min daurin turban nayi kyau sosai.
Sai da muka gama daukar pics dinmu sannan muka fito saurayin Yusrah ya kaimu inda ake yini din.
*******
Tsaki Elhajj yai a kufule yace "Salim nace ma baxan je ba dole ne wai haba".
Kara kankance kai Salim yai cikin salon da na yaudara yace "kayi hakuri mana ya kamata ace tun da aka daura aure ango bai je ba haba don Allah kaga kuma da yau suke yini ai ya kamata ko liki ne ka Mata".
Tabe baki Elhajj yai yana zama akan kujera hannun sa rike da cup yana Shan coffee, har cikin ransa yana son yaje amma haka kurin yake jin baxai iya zuwa ba kodan yadda Salim ya dage shi dau baya son wani ya kallar masa Mata.
Salim da yake kallon Elhajj kuwa ji yake kamar ya je ya shake sa don haushi, shi ba komai ne yasa shi lalle sai sunje ba sai don yana son yaga Dijen ko zai samu nutsuwar zuciya.
Wayar Elhajj din dake kan center table ce ta fara ringing, kamar baxai dauka ba kuma sai ya dauko ganin sunan Momma.
A nutse ya dauka yana gaishe ta.
Daga gurin Momma cikin nuna kulawa tace" son Ka shirya ynxu xamu biyu kuzo muje kasan yau amaryar taka suke yini kuma ya kama dai muje ko ba haka ba tunda auren yazo ba shiri bai kamata kuma mu nuna amaryar bata da daraja ba".
Kamar zai yi kuka yace "Momma dole sai naje toh ni".
"Eh mana Son Ka shirya kawai ynxu Nima shirya wa nake zan biya na taho da Hajia Batula sai mu wuce koh".
A dakile yace "toh" yana kashe wayar.
Kallon Salim yai daya zuba masa ido yana kallon sa, hararar sa yai yana mikewa yace jeka shirya ynxu xamu tafi.
Da sauri Salim ya mike yana murmushi yace "bara nayi sauri toh muje zan fada wa ma Mummyn Junior ta shirya itama".
Fitowa yai daga guest palour din ya nufi cikin gidan, a zaune ya sami Saudat tana chatting.
Zama yai a gefen ta a nutse yace "fita zan yi dear".
Ba tare da ta dago ta kalle sa tace "ina zaka Elhajj da wannan ranar?"
Murmushi yai yana shafa kanta dake bude yasha kitson attachment yace 'gurin Kanwar ki xan je suna yini zamu tafi dasu Momma ko xaki je?"
Juyowa tai ta kalle sa na seconds kafin tayi murmushi tana mikewa tace "wa ba inda zani in an kawo min ita ai zamu hadu, taho muje na dauko ma Kaya yadda nasan zaka birgeta".
Wani kallo na kasan ido yake Mata yana jin yadda son ta yake kwarara a cikin sa, hannu yasa ya fisgo ta jikinsa cikin nutsuwa yace "ina kaunar ki Matata".
Murmushi tai farin ciki na mamaye ta tace "uhm tashi muje dai".
Kallon ta yake ji yake kamar kar ya daga ta daga jikin sa, duk lokacin daya hada ta da jikinsa wani salama yake ji.
Dole ya tashi suka nufi saman, ita ta fito masa da light blue din shadda dinkin babbar Riga, taya sa shiya wa tai bayan yayi wanka shidai da ido kawai yake bin ta don fa yadda take shirya sa dinnan da badan badan ba baxai fita ba.
Har kasa ta rako sa gurin mota ta bude masa ya shiga Salim na driver sit, daga masa hannu take har suka fita daga gidan.
Wani murmushi tai tace "uhm ynxu aka fara badai ni aka yiwa kishiya ba".
Mota uku sukai zuwa gurin Yinin.
Lokacin da suka je matan ne suka fara shiga ciki suka sanar da zuwan ango.
Ina tsakiyar fili ina tikar rawa har kasa nake kai wa ina juya mazaunai na don fa na iya rawa sosai kawai bana yi ne don Mama bata yadda.
Jana akai kan kujera aka zaunar da ni, Aunty Hafsa ce ta jawo net din ta lullube min fuska.
Lokacin da ango suka shigo kai na yana kasa ban dago ba amma ina jin yadda gaba na yake bugawa da karfi.
Ba zama ne ya kawo sa ba don haka a kusa da kujerar ta ya ja ya tsaya.
Momma ce ta dan durkuso ta bude net din, wani irin bugawa gabanta yai ganin fuskar matar dan nata.
Amma don ta tabbatar sai ta ce ''Khadija"
Dagowa nai muka hada ido da ita, wani irin bacin rai ne ya lullube ta har ya bayyana a fuskar ta amma kuma cikin 2 seconds ta samo mafitar da tai mugun faran ta Mata.
Tuni fuskar ta ta washe da wani farin ciki, bude net din tai tana karbar turaren dake hannun Hajia Batula, fesa mata tai nan aka hau guda.
50k ta bawa Yusrah kudin budar kai ta riko hannu na muka fito zuwa filin.
Nidai duk jina nake a takure ganin yadda take ta mammatsa min hannu tana murmushi.
Pics aka mana yana gefena ban dago na kalle sa ba, shi duk da bai bari an fuskanci kallon ta yake ba amma idonsa yana kanta, mamaki yake dama haka yarinyar nan take don ta Kara masa girma ga kuma abubuwa da yake gani masha Allah.
Salim kam gaba daya rudewa yai idonsa sai yawo yake akan Dije yana lasar baki.
Basu dade ba suka tafi bayan Salim ya bawa Yusrah da yake gani a kusa dani 100k kudin liki.
Ban dago ba sai da suka kusa fita, wani irin bugawa kirjina yai ganin fuskar mage baki kirin a jikin Ya Ustaz da take gefen Salim.
Ayatul kursiyuu na Kara karantawa jiki na Yana rawa, wani irin dariya fuskar magen tai mai muni kafin ta hade rai ya juya.
Kukane mai karfi na kwace min ba abinda nake cewa sai innanillaihi wa innanillaihir raji'un.
Haka aka tashi daga gurin Yinin, nidai banda kuka ba abinda nake.
Ranar da kyar na iya bacci don tashin hankali wani irin zama zamu yi nida Ya Ustaz ynxu gashi na fara ganin sa haka da fuskar mage gashi ni a rayuwa ta ba abinda nake Jin tsoron irin mage, duk da ina dauriya ba Wanda yasan ina Jin tsoron ta sai Mama.
Washe gari tun da gari ya waye nake kuka, Mama Kam ta daure sosai batai kuka ba ko Wanda na kiyi naki cin abinci sai kuka nake kawai.
Tun da safen Inna fure ta raka ni wajen Baba yamin fada shima hadda hawayen sa Yana min nasiha.
Ana sallar magriba Aunty Hafsa ta jani bandaki da kanta, wanka ta sani nayi da ruwan dumi Wanda aka sa masa turare, ina kuka ina wanka.
Shirya ni tai cikin riga da skirt na atampa sai ta nada min kifaya red colour, nayi kyau sosai fuskata ta fito tayi tass duk tayi jaa yarinta ta ta fito sosai.
Turare aka fesa min Aunty Hafsa ta riko ni har gaban Mama, tana ajiye ni na fashe da kuka ina rike kafafun ta.
Nasiha ta min sosai muryar ta tana rawa don bata so tai kuka a gaban na ta karya min zuciya.
Daga ni Aunty Hafsa tai zamu fita don tuni motocin daukan amarya sunyi layi har su 10 zasu dauki mutane su Kai Su kuma su dawo dasu.
Fita dani akai ina kuka sosai ina kiran sunan Mama wacce muna fita daga dakin ta hawaye suka balle mata.
A cikin motar ma kuka nake kawai kai na yana jikin Inna data rungume ni.
Tun da muka shiga gidan gaba na yake faduwa ina Jin yadda Inna da Aunty Hafsa suke santin gidan.
Riko ni sukai muka fito hannayena cikin na Inna da Aunty Hafsa.
Cikin palourn gidan aka mana jagora muka shiga, tun da nasa kafata a ciki gaba na yake faduwa addu'a kawai nake .
Cikin palourn muka shiga dake tashin kamshi da sanyi.
Saudat dake zaune itada da Yan uwanta da friends dinta, mikewa tai tana cikin shiga ta alfarma ta sai murmushi take.
Tana doso mu abin wuyan ta ya fara wani irin jan haske yana kokarin fitowa daga cikin rigar ta, wani irin bugawa kirjin ta tai tana dago kanta tana bin mutanen da suka shigo da kallo, ita baxa tace ga yarinyar ba don mutane da yawa ne amma da dukkan alamu tana cikin MUTANEN da suka shigo ynxu.
Kamar ance na dago kai na idona ya fada kan abin wuyar matar da take tahowa gurinmu, zubawa abin ido nai naga yadda yake jan haske ina kuma tana kokarin mai dashi, da kyar ta Mai da shi...
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Paid page 30
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
*Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.*
*Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.*
09066728387
HOME OF SUPPLEMENT AND KAYAN MATA MMN MUJAHEED
Y'AR UWA WANI TANADI KIKA KAYIWA SANYI SANYI YAZO SAIDA GYARAN JIKI GYARAN FATA DA GYARAN KASA WANNA YANA YI SA MUKE CIKI INFECTION YAFI DAMUWA MATA TSUHUN INFECTION DA SABO DUK GA SANYI SUNA TASHI YANA DA KYAU KIKULA DA JIKIN KI Y'AR UWA KIKULA DA JIKIN KI RINKA KIYAYE KA'IDA SANYI DA KA'IDA KAMUWA DASHI SANNA KIRINKA SHAN MAGANIN DA ZAI MIKI WANKE MIKI SANYI DA DATTIN MARA LOKACI ZUWA LOKACI
MUNA HADI KALA KALA NA GYARAN JIKI
BANI BADA MAGANI SAI NAJI INDA MATSALA KI TAKE IN MAGANIN SANYI KK BUKATA SAI AHADA MIKI
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA INFECTION
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA RASHIN NIIMA
WATA TUSAR GABA TAKE FAMA DASHI NA SANYI
WATA TUSAR GABAN DA TAKE FAMA DASHI NA BUDEWA GABA NE
WATA MATSALA TA TA ASIBITI CE IN MATSALA BATA WABACE ZAN BADA SHAWARA AJE AGA LIKITA
WATA MATSALA SIHIRICE DUK AIKIN DA NISAN BANAWA BANE BANSA HANNU NA DASHI
KIYI BAYANI ABAKI DAI2 DA MATSALA KI
INA MASU FUSKANTA MATSALA WURIN MIJI
WASU MIJI NA MUSU WALAKANCI KIN KASA GANE MATSALA INDA TAKE
MUNA HADI KALA KALA IYA KUDINKA ITA SHAGALINKA
MUNA DA MAYUKKAN SUPPLEMENT MASU FIDDA HASKEN FATARKI KIFITU KIYI FRESH KIYI KYAU AKWAI NASHA DANA SHAFAWA
AKWAI MASU SA HASKE
AKWAI MASU GYARAN JIKI DA NIIMA DA MATSI
MUNA DA MAN GYARAN GASHI YANA SA TSAWON GASHI DA BAKIN GASHI YANA KARA YAWAN GASHI DUK WADDA TASSAN CHEBE ORIGINAL TASAN HAR MAGANIN DAN DRUFF YANA YI MUNA SAIDA SET OIL NA KARKAR DA CHEBE POWDER DA STEAMING CREAM DA BUTTER DA SHAMPOO
KADAN DAGA PRICE DIN KAYAN MU
KAZA AKWAI TA 5K, 4K,
DAHUWA KIFI 2K
TSIME TABAJE 3K GURA 500
JAN TSIME 3500 GURA 600
GUMBA MADARA 4K
TA AYA DA DABINU 2500
TA SHINKAFA 2K
TA HATSI 1800
ZUMA BATA GINDIN KISHIYA GA WADDA KISHIYA KE MATA FANKAMA TA HANATA RAWAR HANTSI 3K BABBA MEDIUM 2500 KARAMA 800 MUNYI HAR TA IRE IRENMU 500
ZUMA KIBA 2K
GARURUKA IRIN SU
GARIN DAN SATI 1
EMERGENCY
BABANBADE
TUKUDI
SHAKAMATSE
RUBA DUK 500
MAN AYYU KWALBA KARAMA 300 BABBA 700
KADA AL'AJABI 500
SAURAN BAYANI SAI MUN HADU GA ME BUKATA
MUNA KEBBI & SOKOTO MUNA AIKAWA KU INA 08066726866 MMN MUJAHEED KAYAN MATA AND SUPPLEMENT.
Babban tashin hankalin ta shine la'ananne yace Mata a Lokacin da ta hadu da yarinyar da zata zama barazana ga cikar burin ta abin wuyan ta zai yi haske daga nan baxai sake yiba.
Toh ita ynxu da abin yayi haske kuma ga mutane da yawa ta ina zata fara tunanin ko wace wannan yarinyar.
Da kyar ta saita kan ta ta riko hannuna, nidai banda faduwa ba abinda gaba na yake yi don wani irin juwa nake ji addu'a kawai nake yi.
Zaunar da ni tai akan kujera itama ta zauna a gefe na duk yadda su Aunty Hafsa suke cewa ta zaunar da ni akasa ki tayi sai murmushi da take musu tana cewa ai ynxu mun zama daya kuma a matsayin kanwa ta dauke ni.
Nasiha aka hadu aka mana nidai kai na yana kasa don ba wani fahimtar abinda suke fada nake ba.
Kanwar Saudat din ce ta zagayo ta bayana tace "bara mu bude fuskar amaryar muga".
Murmushi Saudat tai tace "A'a faty kar ki bude mata fuska ki takura ta ina ruwan ki".
Dan zumburo baki faty tai tace "kai don Allah Ya Saudat".
Murmushi Inna tai tace "A'a bude kiga fuskar kanwar taki mana".
Fuska a sake saudat ta jawo lifayar ta bude fuskar, ba karamin bugawa kirjin ta yai ba sbd arba da kyakkyawar fuksa mai dauke da yarinta da tai, ynxu wannan balarabiyar Elhajj ya auro Mata kuma daga yanayin fuskar ta zaka gane cewa yarinya ce danya sharaf.
Da sauri tace "A'a Masha Allah gaskia tubarkalla Elhajj ya iya zabe".
Dariya aka sa sai yabon ta ake ganin yadda take ta haba haba da mu.
Sallama sukai mata Inna ta kara rikoni muka shiga part dina da yake bude ana ta shiga ana gani.
Faty da tai tagumi ta kalli Saudat bayan sun koma part din Saudat din tace "tabdijan gaskia Ya Saudat amaryar nan ta cika kyau sosai, kinga yadda take walwali kuwa ga jikin ta kamar auduga don taushi".
Tabe baki Saudat tai tana gyara zaman ta tace "toh sai me ina ruwana, naga dai nima ina da kyan nan ko kuma taushin jiki ne ina da shi and so".
Tsaki Ameera kawar Saudat kuma aminiyar ta tace "gaskia na dade banga wacce bata da kishi ba irin ki wallahi, kishiya fa aka miki amma Naga ko a jikin ki hadda wani rungumo ta kin bada Mata wallahi".
Wani murmushi Saudat tai tana kwanciya akan kujerar tace "toh Ameera don na rungumo ta sai aka ce miki ina son ta, kawai dai na kawar da hankalin family dinta ne daga kai na uhmmm".
Wani shewa suka sa suna ihuu nan suka shiga kodata suna Kara zigata itadai kawai murmushi take tana sauraran su don fa abinda zata yi ta riga da ta gama sa.
***
A kan gadona Inna ta zaunar dani bakina dauke da addu'a, nidai kai na yana kasa kukan ma na kasa yinsa to akan wani dalili zan yi kuka bayan idona ya gano min babban tashin hankali.
Abin da na gani a kirjin matar Ya Ustaz wacce ta kasance UWAR GIDA ta ba karamin girgiza ni yai ba, don irin hasken da yake yi na tsafi ne bama asiri ba.
Basu dade ba suka fara tafiya motocin suna jiran su zasu mai dasu gida.
Inna ce ta karshe kafin ta fita sai da ta ajiye min robar da Malam ya ciko da turare da habbatus sauda yace Yana shigowa na kunna a burner, da kuma rubutun daya bani yace na rike a hannu na kafin na daga ido na kalle sa na tabbatar nasha sa.
Ina ji ina gani Inna ta fita itama sai na dunkule guri daya ina kuka mai cike da tausayin kai na, ynxu aure aka min shiknn Allah sarki Mama ta ko waye xai dinga taya ta aikace aikacen gida, waye xai dinga mata shara.
Na dade a zaune don har bacci ya fara dauka ta naji an bude kofar palourn, da sauri na kunna socket din dama already burner din an jona ta, turaren na saka a ciki na zuba habbatus sauda din da dan yawa na koma na gyara zamana ina fasa ledar rubutun dake hannu na.
Elhajj daya shigo sanye da jallabiya milk colour wacce ta matukar karbar jikinsa, zuba mata ido yai yana kallon ta a cikin lifayar.
Lumshe idonsa yai yana jingina a jikin kofar, kara wara hancin sa yai yana shakar kamshin turaren dake tashi a dakin.
Ya dan dade a haka kafin ya nufo ta yana tafiya a hankali har ya zauna a gefen gadon.
Ni kam duk da gabana yana faduwa don ina Jin tsoron naga fuskar sa haka na daure nayi bismillah na shanye rubutun ina damke ledar a hannu na.
Shiru yai yana tunanin taya zai fara Mata magana, da kyar ya daga hannun sa ya yaye lifayar data rufe mata fuska.
Kallon ta kawai yake yana yaba kyan da Allah yayi Mata, a hankali yace *"CHOCOLATE"*
Kuka na fashe dashi ina rufe fuska ta da hannaye na duka biyun.
Murmushi yai yana janyo ni jikinsa ya rungume ni yana shafa bayana, ajiyar zuciya kawai yake saukewa yana jin wata nutsuwa ta daban tana saukar masa.
Sai da nayi kuka na sosai sannan nayi saurin ture sa ina matsawa baya jiki na Yana rawa, fuska a hade nace "ba kyau fa taba mace haramun ne kuma ai Mama tace ciki ake yi".
Lumshe idonsa yai ya bude yace "uhm waya ce miki ai ni ynxu mijin kine xan iya taba ki, ba an muku haka a islamiyya ba".
Zuba masa lulu eyes dina nai da suka kumbura sbd kuka, saurin juyar da fuska ta nai gefe ina murmushi nace "haka ne an mana a islamiyya manta wa nai ance mijin Ka yai yadda yake so dakai har goya ni zaka iya yi kenan".
Daga kai yai yace "tabbas ko na goya ki ynxu din Uhm?"
A kunyace nace "tabdijan bana so"
Murmushi yai yana riko hannaye na da suke matukar daukar hankalin sa bama yadda suka ji lalle, nidai kallon sa kawai nake ina jin yadda yake shafa hannun.
Mikewa yai yana sauko dani daga kan gadon nima, bai mayar min da lifayar ya rufe min fuska ba.
Da Mamaki nace "ina zamu je ai nan ne part dina koh?"
Lumshe idonsa yai yace "uhm Saudat na palour tana jiran mu zan muku nasiha ne".
Daga Kai kawai nayi nabi bayan sa jikina duk a sanyaye.
A Palourn kuwa muka same ta tana zaune ta chanja wasu kayan tana shan drink.
Tunda muka taho take kallon mun sun dace da juna sosai wannan abin be bata Mata rai ba kamar yadda taga sun riko hannun juna.
Zama mukai ya mana nasiha sosai kuma ya raba mana kwana biyu biyu bayan ya min 1 week, nidai da ban wani fahimci mene asalin abinda ake a kwanakin ba na dai gane kawai irin nasu Mama yake nufi duk ranar girkin Ka kaje Ka kwana da shi.
Kallona yai yace "koma dakin ki ynxu zan shigo"
Ban masa magana ba kawai na mike na shige part din nawa.
Sai da ya kara lallaba Saudat sannan ya dauki ledojin kajin daya shigo dasu ya bar su a Palourn.
A zaune ya same ni akan gado ina gyangyadi bacci nake ji sosai, sani yai na shiga toilet nayi alwala nazo mukai sallah raka'a biyu ya min tambayoyi ga me da addini na amsa masa dai-dai gwargwado.
Ledojin ya bude mana bankararrun kaji ne guda biyu manya sun sha hadi sai kamshi ke tashi, tun da ya bude su na zuba musu ido ina kallon su sbd wasu abubuwa da nake gani a cikin kajin kamar suna motsi.
Hannu yasa zai ci nayi saurin dauke ledar ina mayar da ita baya gaba na Yana faduwa.
Kallona yai d mamaki yace "me yasa kika dauke ledar?"
Turo baki nai nace "ai kazar amarci tace kuma ni kadai zan ci abuna tunda ance in amarya taci sai kun kanshe kaga sai naci abuna ni kadai".
Kankance ido yai yace "really kice fanshe wa muke".
Cikin tabbatar wa na daga kai nace "eh mana haka aka ce mun".
Murmushi yai yana folding hannun jallabiyar sa yace "waye ya fada miki haka".
Turo karamin bakina nai gaba nace "Yusrah ce".
Girar sa ta hagu ya daga yace "uhmm gaskia toh maza cinye nima na fanshe".
Mikewa nai na sa kazar a fridge nace "sai da safe zan ci in baka nan yadda zan dage na tauna 'kashi na yadda ya kamata".
Yogurt din muka sha kowa roba daya, nidai tunda na daga ban sauke ba sai da na kwankwade, sauke robar nai ina lasar lips dina nace "uhmm dadi yayi Alhajiii".
Girgiza kai kawai Elhajj yai Shan yogurt dinsa.
Sai da ya gama tsaf har ya Kai bakin kofa ya juyo ya kalle ni, a nutse yace "kiyi wanka ki chanja kaya zaki samu kayan baccin ki a cikin wannan akwatin sai da safe".
Bin bayan sa da kallo nai ina turo baki, a gefe daya kuma relief nake samu da duk hankali na a tashe yake sbd yadda su Yusrah suka ce angon a dakina zai kwana ina ta tunanin yadda zan kwana da gardi a daki daya wannn ai babban sabo ne.
Cire kayana nai tsaf na shiga toilet din, na dade a ciki ina wanka sannan na fito akwatin daya nuna min na kalla set uku ne guda 16.
Tabe baki mai kawai na dauko jakar kayana wacce aka samin kayan da Baba ya dinka min, pant na dauko da rigar bacci doguwa har kasa da Hijab.
Rigar nasa na kashe fitilar dakin na kwanta akan katon gado na, lumshe ido nai kawai sai naji hawaye tana sauko min na rudin sabuwar rayuwar dana shiga, ina tunani har bacci ya dauke ni.
Farka wa nai jin alarm din wayata ya buga karfe 4 tym din da nake sallah, a hankali na sauko daga kan gadon toilet na shiga na dauro alwala.
Fitowa nai na zira hijab, zan tayar da sallah kenan naji kamar tari a Palour, tsai nai ina saurare jin tabbas tarin ne yasa na bude kofar dakina na fito hannu na rike da wayata da nake haskawa.
A kan kujera na gansa kwance yana bacci da alama ba Jin dadin baccin yake ba.
Durkusa nai a kan gwiwa ta na dora hannu na ina dan bubbuga hannun kujerar da yai pillow da shi.
Bude idonsa yai a hankali ya sauke akan fuskata da torch din wayata ta haska ta sosai kasancewar na ajiye wayar akan cinyata hakan ya bawa torch din damar haska fuska ta sosai.
Yamutsa fuska yai yace "lafia?"
Turo baki nai a shagwabe nace
"Ashe anan ka kwana baka da daki ne?"
Kallon ta kawai yake adan kufule yace "eh bani da daki sai me".
Bude baki nai da mamaki ina dora hannuna akan kumatu na nace "tabdijan duk fadin gidan nan baka da daki, Allah sarki toh ai da Ka shigo dakina ka kwanta akan gadon ni sai na kwanta a kasa".
Girgiza kai kawai yai yana lumshe idonsa, da sauri nace "Ka tashi toh".
Ware min sexy eyes dinsa yai da suka chanja kala sbd bacci, turo baki nai nace "tunda Ka tashi zo muje Ka jamu sallah".
Ganin zai yi magana nayi saurin langwabe kai nace "don Allah lada fa zamu samu".
Mike wa yai kawai ya nufi hanyar daki na, bin bayan sa nai.
Toilet ya shiga ya kama ruwa yai alwala, sallar ya jamu a nutse yana jin nutsuwa na saukar masa, a da ya kasance ma'abocin sallar dare amma tunda ya fara neman auren Saudat ya bari kwata kwata bai san ya akai ba.
Koda muka idar addu'a mukai sosai sannan na dauko Qur'ani na Wanda aka ajiye min shi a Kan bed side drower, basa nai ya budo suratul Bakara ya shiga karanta wa cikin daddan sauti.
Lumshe idona nai nima ina binsa a hankali, ba karamin nutsuwa Elhajj ya samu ba shi ai ya manta when last yayi karatun Qur'ani.
Sai da aka kira sallah sannan ya ajiye ya jamu Jam'i raka'atainul fajr muka fara yi sannan mukai asuba.
Har zai mike na miko masa azkar dole ya zauna mukai tare.
Muna gama wa ya juyo ya kalle ni, murmushi ya sakar min mai sanyi yace "Allah ya miki Albarka Deejah".
A hankali nace "Ameen Ya Ustazu naaaa"
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Paid page 31
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
*Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.*
*Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.*
09066728387
HOME OF SUPPLEMENT AND KAYAN MATA MMN MUJAHEED
Y'AR UWA WANI TANADI KIKA KAYIWA SANYI SANYI YAZO SAIDA GYARAN JIKI GYARAN FATA DA GYARAN KASA WANNA YANA YI SA MUKE CIKI INFECTION YAFI DAMUWA MATA TSUHUN INFECTION DA SABO DUK GA SANYI SUNA TASHI YANA DA KYAU KIKULA DA JIKIN KI Y'AR UWA KIKULA DA JIKIN KI RINKA KIYAYE KA'IDA SANYI DA KA'IDA KAMUWA DASHI SANNA KIRINKA SHAN MAGANIN DA ZAI MIKI WANKE MIKI SANYI DA DATTIN MARA LOKACI ZUWA LOKACI
MUNA HADI KALA KALA NA GYARAN JIKI
BANI BADA MAGANI SAI NAJI INDA MATSALA KI TAKE IN MAGANIN SANYI KK BUKATA SAI AHADA MIKI
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA INFECTION
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA RASHIN NIIMA
WATA TUSAR GABA TAKE FAMA DASHI NA SANYI
WATA TUSAR GABAN DA TAKE FAMA DASHI NA BUDEWA GABA NE
WATA MATSALA TA TA ASIBITI CE IN MATSALA BATA WABACE ZAN BADA SHAWARA AJE AGA LIKITA
WATA MATSALA SIHIRICE DUK AIKIN DA NISAN BANAWA BANE BANSA HANNU NA DASHI
KIYI BAYANI ABAKI DAI2 DA MATSALA KI
INA MASU FUSKANTA MATSALA WURIN MIJI
WASU MIJI NA MUSU WALAKANCI KIN KASA GANE MATSALA INDA TAKE
MUNA HADI KALA KALA IYA KUDINKA ITA SHAGALINKA
MUNA DA MAYUKKAN SUPPLEMENT MASU FIDDA HASKEN FATARKI KIFITU KIYI FRESH KIYI KYAU AKWAI NASHA DANA SHAFAWA
AKWAI MASU SA HASKE
AKWAI MASU GYARAN JIKI DA NIIMA DA MATSI
MUNA DA MAN GYARAN GASHI YANA SA TSAWON GASHI DA BAKIN GASHI YANA KARA YAWAN GASHI DUK WADDA TASSAN CHEBE ORIGINAL TASAN HAR MAGANIN DAN DRUFF YANA YI MUNA SAIDA SET OIL NA KARKAR DA CHEBE POWDER DA STEAMING CREAM DA BUTTER DA SHAMPOO
KADAN DAGA PRICE DIN KAYAN MU
KAZA AKWAI TA 5K, 4K,
DAHUWA KIFI 2K
TSIME TABAJE 3K GURA 500
JAN TSIME 3500 GURA 600
GUMBA MADARA 4K
TA AYA DA DABINU 2500
TA SHINKAFA 2K
TA HATSI 1800
ZUMA BATA GINDIN KISHIYA GA WADDA KISHIYA KE MATA FANKAMA TA HANATA RAWAR HANTSI 3K BABBA MEDIUM 2500 KARAMA 800 MUNYI HAR TA IRE IRENMU 500
ZUMA KIBA 2K
GARURUKA IRIN SU
GARIN DAN SATI 1
EMERGENCY
BABANBADE
TUKUDI
SHAKAMATSE
RUBA DUK 500
MAN AYYU KWALBA KARAMA 300 BABBA 700
KADA AL'AJABI 500
SAURAN BAYANI SAI MUN HADU GA ME BUKATA
MUNA KEBBI & SOKOTO MUNA AIKAWA KU INA 08066726866 MMN MUJAHEED KAYAN MATA AND SUPPLEMENT
A hankali nace Ameen Ya Ustazu naaaa.
Girgiza kan sa yai kawai ya hau Kan bed ya kwanta.
Ban motsa a gurin ba sai da na tabbatar baccin sa yayi nisa sosai sannan na tashi a nutse na fita daga dakin.
Zagaye part din nawa nai sai tsalle nake ina murna wai ynxu nan duk nawa ne ni kadai tabdijan ai kuwa za'a sha shagali.
Store din kitchen na bude da akwai kayan abinci komai da shi, murna ta ma yadda jiya yace kowa ya dinga girkin sa a part dinsa wannan abin ya min dadi matuka don ni tsoron cin abincin matar sa nake duk da nasan bata isa ta min abinda Allah bai kaddara ba.
A nutse na gyara part din tsaf na kunna AC tunda na iya sbd aiki da nai a company din Ya Ustaz, turaren wuta na kunna na shiga kitchen don dora mana abinci ni yunwa nake ji sosai.
Tea na dafa sai chips Nd egg sai murna nake zan yi breakfast da abinda yan gayu suke yi, egg har 8 na soya na cinye uku tun a kitchen na hada tea dina mai kauri dana zabga madara da sugar na zauna a kitchen din nayi nak.
Dakin na shiga na dauki wayata dana kunna masa karatun Qur'ani na fita, dayan dakin na shiga na rufe kofar don Malam nake son Kira.
Zama nai a gefen gadon ina dan shafa cinya ta, a nutse kuma cikin nutsuwa nayi wa Malam bayanin duk abinda na gani daga zuwa na jiya.
Shiru Malam yai idanun sa suna dan kadawa cike da tausayin jikan sa, gaba daya a zagaye yake da makiya ace har cikin gidan Ka shi dama tun farko Saudat din bata masa ba don har sai da ya fadawa Elhajj din ko zai chanja wata matar a lokacin sai da suka kusa fada tun daga nan yasan an fara juyar masa da kan jikan nasa.
Ajiyar zuciya ya sauke cikin wani yanayi yace Khadija sai mun dage da addu'o sosai don akwai aiki babba a gabanmu.
Tagumi nai nima cikin jimami nace Malam abinda na gani a wuyan ta ya tsorata ni sosai wallahi
Khadija sai mun Kara tashi tsaye sosai, sannan duk ranar da kika sami damar zuwa turakar sa ki dauri ki dan bincike dakin tsaf tabbas baxa a rasa wani abu ba.
Numfashi mai zafi na fesar nace insha Allah nasara tana tare damu tunda Allah muka ce.
Kara fada min wasu addu'oin Malam yai kuma yace zai aiko wani yazo ya karbi kazar nasan yadda zan bayar ba tare da wani ya gani ba.
Godia nai masa sosai na mike na fita zuwa dakin nawa nayi wanka.
Har lokacin bacci yake don haka na dauki kayan da zan sa na shige toilet, wanka nai sosai na zira kayana ban zuge zip din har karshe ba iya tsakiya na barsa don yadda rigar ta kamani sosai.
Fito wa nai hankali na kwance kai na daure da ribbon pink colour.
Tun daga sama yake kallon ta yadda doguwar rigar ta lace yellow colour ta kamata sosai ta mata kyau, bin hip dinta da ido yai kamar zasu fito ta jikin rigar shi yana mamakin yadda karamar yarinya kamar ita take da wannan kayan arzikin haka.
Ajiyar zuciya ya sauke wacce ta sani saurin juyowa na kalle sa, idona ne ya fada cikin nasa idon daya zuba min su yana kallo na.
Da sauri na juyar da kai na ina neman abinda zan rufe jikina, mikewa yai ya zauna ya ziro kafafun sa kasan bed din, ganin zata sa hijab yasa shi cewa "zo kiga".
Da sauri na juyo na kalle sa, ina kokarin sa hijab din ya girgiza min kai dole na ajiye a gefe na nufo sa ina tafiya a hankali kamar wacce kwai ya fashe wa a ciki.
Ina zuwa gab da shi ya sa hannu ya fisgo go ni, mazauni ya min a kan cinyar sa ina kallon gefe shi ma yana kallon gefen fuska ta.
Zuba min ido yai kawai jin wani irin yanayi a jikinsa, a hankali ya dora hannun sa a bayana daya ke bude ban zuge zip din ba, shafa bayan yake cikin wani salo Wanda yasa ni rintse idona jikina yana dan rawa.
Murmushi ya saki yana leka bayan don tabbatar da gaske bata sa bra ba, ido ya kurawa kirjin ta yana nazarin ta, a hankali yace "me yasa baki sa rigar nono ba?".
Rintse idona na karayi da karfi ina turo baki gaba.
Hannun sa yasa ya shafi lips din nawa, a nutse ya kara fadin "bude min na gani toh ko baki sa ba".
Ban san lokacin dana bude idona da karfi ba na zuba masa su, da mamaki nace "me xan bude maka din?".
Da ido ya nuna min kirjina yace "wannan abin zaki bude zan duba wani abu ne".
Shekeke na kalle sa nace "Ya Ustaz yaushe Ka zama haka wai ynxu abubuwan arzikin nawa kake son na bude na su tsirara Ka gani eh lalle"...
Langwabe kai yai yace "toh me yasa baki sa bra ba".
Cikin haushi haushi nace "bana son saka ta nefa kawai yana sa min ciwon kirji".
Wani kallo yake bina shi mai dauke da manufofi, kusa da kunne na ya kawo bakin sa yace "ki dinga sawa in zaki sa kaya tunda kinsan yau wasu zasu zo ganin amarya, amma in mu biyu ne kar kisa nafi son ganin ki haka".
Wani kallo na masa zan yi magana kawai naji bakinsa akan nawa, zaro ido nai ina kokarin ture sa yasa hannayen sa ta bayana ya rungume ni sosai.
Sai mutsu mutsu nake amma yaki saki na, kuka na fashe dashi mai karfi hankali na ya kai kololuwar ya Ustaz ya mayar dani yar iska tunda ya min abin Yan iska din.
Sai da ya gama tsotse min baki tas sannan ya sake ni, da sauri na mike ina taba bakina daya dan kumbura kadan sbd yadda yasha azabar tsotso.
Kwanciya nai a kasa flat kawai na shiga birgima ina kuka, cikin muryar kuka nake cewa "wallahi baxan yadda ba ai ba haba ake auren ba kawai sai Ka dinga min abun yan iska shiknn ynxu Nima na zama yar iska na shiga uku na lalace na fasa auren wallahi wayyooo Mamana wayyooo Baba".
Mike wa yai yana murmushi ya durkusa a kusa da ita, tsayawa nai daga birgimar da nake ina ban Ka masa harara don ba karamin haushin sa nake ji ba.
A hankali ya sa hannu zai dago ni, baya nai da sauri ina zare ido bai san lokacin daya tuntsire da dariya ba.
Wani kallo nake masa kawai ganin yadda yake dariyar, mikewa nai kawai na fada jikinsa na shiga kokawa da shi, bai bar dariyar ba sai hannu daya sa kawai ya rungume ni tsam.
Shiru nai na lafe a jikin sa, daga ni yai kawai yana murmushi yace "ki gama shiryawa ynxu zan yi wanka nazo muci abinci yunwa nake ji".
Turo baki nai nace "toh ai ban yi girkin na sai dai In ni zaka kwada kaci".
Zaro sexy eyes dinsa waje yai yana shafa sumar kansa yace "dana fi kowa murna kuwa".
Harara sa nai ina kawar da kai na nace "kurwata kurrr"
Girgiza kan sa yai ya fita kawai.
Cire kayan nai nasa bra ina yi ina turo baki, a gurguje na shirya ban yi wani kwalliya ba powder kawai nasa da kwalli sai lip balm nabi jikina da turare masu kamshi da sanyaya zuciya.
Gyara bed din nai tsaf ina juyi a dakin wai ni ynxu matar aure ce nan daki nane har wani tsalle nake.
Fita palour nai na zauna akan kujera, kiran mama nai ina ta zabga mata shagwaba ita kuma tana biye min.
Shigowa yai yana sanye da manyan kaya ash colour yayi kyau har ya gaji sai kamshi yake, tun da ya shigo ya ke kallon ta ganin yadda take ta wani shagwabe fuska tana mar-mar da ido.
Girgiza kan sa yai ya zauna a dinning don yasan yarinyar can ba zuwa xatai ta zuba masa ba.
Ga mamakin sa sai gani yai ta ajiye wayar ta nufo sa, cikin nutsuwa nayi serving dinsa breakfast nima nayi serving kai na zama nai ina bismillah ba tare da kunyar sa ko wani abu ba na shiga lodawa ciki na abinci.
Shima cikin nutsuwa yake ci kuma yaji dadin girkin sosai don bai ma yi tunani zata iya girki ba shifa duka kallon baby mai kyan manya yake Mata.
Shi ya fara tashi ganin zai fita nayi saurin kwana a guje na taho gurin sa.
Langwabe kai nai a shagwabe nace Ya Ustaz fita xaka yi, bafa a barin amarya ita kadai fah.
Murmushi yai kawai yace toh in na zauna mai zaki bani.
Turo baki nai nace duk abinda kake so mana ai na iya girki sosai.
Gyada kai yai yana duba wayar sa yace ina da meeting da baki ne amma baxan dade ba ai kinji amaryata.
Hannu nasa na rufe fuskata a kunyace nace toh me zan fada ma anjima.
Lakuce min hanci yai yana dariya yace ko ma meye mai dadi kawai.
A hankali nace toh dan sunkuyo Ya Ustaz.
Kallon rashin fahimta ya min don haka na ruga a guje na dauko kujerar dinning na janyo ta gabansa, hawa nai na dora hannu na akansa.
Da sauri ya dago ya kalle ni da mamaki murmushi kawai na masa na karanta masa بِسْمِ اللَّهِ الَّذِي لَا يَضُرُّ مَعَ اسْمِهِ شَيْءٌ فِي الَْأرْضِ وَلَا فِي السَّمَاءِ وَهُوَ السَّمِيعُ الْعَلِيمُ Kafa uku na tofa masa sai na Kara karanta masa أَعُوذُ بِكَلِمَاتِ اللَّهِ التَّامَّاتِ مِنْ شَرِّ مَا خَلَقَ kafa uku na tofa masa.
Sauko wa nai ina murmushi nace "Allah ya tsare Ka ya kare Ka aduk inda kake Ya Ustaz, Allah ya biya ma bukatun Ka na alkhairi ya baka ikon nema Halal ya nisan ta Ka daga haram".
Baki sake kawai yake bin ta da kallo daga jiya zuwa yau tayi masa abubuwan da ya manta yaushe rabon yayi addu'a ta masa ynxu na neman tsari hawaye yaji yana kokarin zubo masa kawai ya janyo ta jikinsa ta rungume.
Ban ture Saba sai nima hannu dana sa na rungume sa.
Sai daya dan ji dama sannan ya sake ni ya manna min peck a goshi ya fita.
Kuyi manage da wannan plz🥹
Ngd sosai da addu'oin ku Allah ya bar zumunci.
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Paid page 32
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
*Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.*
*Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.*
09066728387
Zama na nai na kunna TV ina kalla, ban san lokacin da bacci ya dauke ni ba don sanyin AC.
Knocking naji ana yi da dan karfi, a firgice na mike don yadda ake buga kofar, sai lokacin naji ringing din wayata itama tana kuka.
Ban wani tsaya gurin wayar ba na tafi gun kofar na bude, Yusrah ce sai Aunty Hafsa dake bayan ta, turo baki nai kawai ina kwabe fuska kamar zanyi kuka.
Tsaki Aunty Hafsa tai tana rabawa ta gefena ta shigo, yusrah na bin ta a baya tana kunshe dariya.
Rufe kofar nai na dawo na zauna akan kujera ina gaishe da Aunty Hafsa
Harara ta banka min tace kina ji muna ta buga kofa amma kika ki bude mana ko angon yana nan ne.
Hannu nasa na rufe fuska ta cike da kunyar da bansan ko ta mace ba nace baya nan ai shi ya fita ni kuma bacci ne ya dauke ni.
Girgiza kai kawai tai tace Allah ya shirye ki Dije.
Daki muka shiga aka bude kayan lefen, tagumi kawai nai ina kallon yawan kayan wai duk nawa ne, jera min wasu akai wasu kuma aka daukar wa su Mama kamr dai yadda kowa yasan ana yi in an kawo lefe.
Sai wajen 2 muka fito bayan Yusrah ta kara share min dakin, sallama sukai min suka tafi kamar zan yi kuka ba irin rokan da ban ma Aunty Hafsa ba ta tsaya amma tace ina tafiya xasu yi ba'a zama a gidan Amarya.
Allah ya taimake ni lokacin Malam ya kira ni yace ya aiko yaran sa ya karba sakon.
Daki na shiga da sauri na saka hijab dina na dauki ledar nasa ta a cikin hijab yadda baza a gane meye a hannu naba.
Tare da su muka fito har tsakar gidan, daga bakin kofa na tsaya nayi musu sallama sannan na kira Malam cewa gani a tsaye a kofar part din gidan.
Ina tsaye na hango wani matashi ya shigo hannun sa rike da leda Viva, gaisawa kawai mukai ya bani ledar vivan nima na basa tawa na juya cikin palourn.
Ina bude kofar naga matar tasa tasha kwalliya sai zuba kamshi take, tana hakimce akan kujera tana kallon TV.
Tana ganin shigowa ta murmushi ta saki mai fadi wanda ya bayyana wushiryar ta tace "A'a kanwa ta har kin fara fita na dauka hutawa kike ai yau".
Nima nawa murmushin na saki mai sanyi nace "ina wuni".
Gyada kai tai tace "lafia qalau ya kwanan bakunta".
A nutse nace "Alhamdulillah".
Ganin zan shige part dina kuma ban bata amsar inda naje ba tace "da kin fito mun zauna anan mun yi hira ta haka ne zamu san juna sosai tunda gidan ba yara ko?".
Murmushi na saki ina juyowa na fahimce ta so take tasan daga inda nake kuma abin dake cikin hijab dina mene ne.
Cikin fara'a nace "bara na shiga na dauko waya ta toh sbd kar a kirani nazo ban ji ba, ban tsaya jiran abinda zata ce ba kawai na shige part dina ina rufo kofar".
Da kallo Saudat ta bi bayan Dije ji take kamar ta tashi ta danne ta da duka, ita wannan yarinyar har tayi wayon da zata shiga ta ajiye abin hannun ta kafin ta fito, kwafa tai kawai tana jijjiga kafar ta da alama sai ta mike tsaye sosai akan wannan yarinyar.
Sai da na ajiye ledar a daki nayi masa kyakkyawan ajiya sannan na fito Palourn.
Har lokacin tana zaune tana kallo, zama nai dukan mu mukai shiru ni dai kawai na zubawa TVn ido ne amma ba abinda nake fuskanta hankalina yana kan girkin da zan masa anjima.
Ganin tym na tafiya na mike kallon ta nai nace "Aunty bara naje nayi girki Kar ya dawo yaga ba abinci baxai ji dadi ba".
Baki sake Saudat take kallon Dije da mamaki, sai dai kuma da yake ta iya takun ta sai ta saki murmushi tace "da kin bari ai kawai sai mu shiga babban kitchen dinnan muyi tare".
Gajeran murmushi na saki nace "laa kar ki damu Aunty kar na baki wahala ina da komai a part dina ai ngd sosai".
Gyada kai kawai tai tana bina da kallo lalle dole ta mike tsaye akan yarinyar nan taga alama da wayon ta tsaf.
Itama mikewa tai tace "in kin gama abincin ki fito mu zauna anan kinji kanwata nasan in dear ya dawo zai ji dadin ganin mu tare kin san farin cikin sa shine nawa".
Wani kalar murmushi na saki ina gyada kai nace "ai kuwa Aunty wannan dabarar sa CHOCOLATE farin ciki bata zo min ba amma tunda kin kawo ta ina gama abincin zan fito Insha Allah".
Juya wa nai na shige part dina rai na fess don haka kurin naji haushin kiran Ya Ustaz da dear da tai shiyasa nima nace masa chocolate a gaban ta.
Ran Saudat in yayi dubu ya baci har ita wannn kwailar zata Kira mata miji da chocolate a gaban ta lallai zat koya ma wannan tasisiyar hankali don fa ita baxa ta dauki shirme ba Sam.
********
Kallon ta Papa yai cikin dattako da nutsuwa yace ina sauraran ki Hajia Batula.
Murmushi Hajia Batula tai tana Kara fito da hannayen ta da suka sha lalle ja da baki sai kamshin turaren da boka ya bata take idonta rambade da kwalli.
Kara sunkuyar da kai tai irin kunyar nan tace Alhaji gani nai tunda na gama idda kuma manema sun min caa gashi ni tunda na fara aure da familyn ku bana son barin sa shine nace ko za'a yi yar gida ne kawai.
Cikin rashin fahimta Papa yace "ban gane ba Hajia Batula yi min baya ni sosai kamar ya ayi yar gida".
Dago fuskar ta tai ganin ko baya ganin kwallin da kyau tace "nufina kawai da kai sai Ka aure ni kaga an hadu an rufawa juna asiri koh".
Murmushin Manya kawai Papa yai yana gyara zaman sa yace "ynxu ni Hajia Batula ko ni ne nazo miki da zancen aure sai ki yadda, kina gani ko shekara Hussain bai yi ba amma har kina maganar wai na aure ki, ni baxan hana ki aure ba sbd ban san dalilin ki nason auren ba amma ni gaskia bani da sha'awar Kara aure".
Ajiyar zuciya ya sauke yace "ko ina da sha'awar hakan ma baxan aure kiba gaskia ko dan kasancewar ki matar kanina duk da hakan ba haramun bane ba kuwa".
Kallon sa kawai Hajia Batula take ran ta ya gama baci gaba daya har ita zata zo masa da maganar aure yace "baya son auren ta, amma kuma girman soyayyar da take masa tasa ta sauko wa kasa akan gwiwar ta tace don Allah Alhaji Ka taimake ni ka aure ni wallahi ina matukar kaunar ka Allah ne shaida ta ban tana son Hussaini ba kai ne muradin zuciya ta wallahi".
Momma da tunda suka fara maganar ta labe tana sauraran su wuf ta fado paloun, cikin bacin rai ta nuna Hajia Batula dake duke a kasa tace "karyar ki tasha karya Batula ke har kin isa kice kina son Mijina wallahi baki isa ba".
Itama Hajia Batular da take jin haushin yadda Momma taji komai mikewa tai tana jijjiga jikin ta, cike da wani salo tace "ke din banxa ki hana abinda Allah ya haramta toh ai ba akan ki zan zauna ba koh?".
Kallon ke din wacece Momma take ma Hajia Batula kafin ta saki wani murmushi tace "in har abinda kike fada dai-dai ne cewa kin dade kina son Alhaji toh kuwa ynxu ina tantama akan mutuwar Hussaini wallahi".
Wani irin baya Hajia Batula tai tana jin kamar ta kife don tashin hankali tace "na shiga uku ni Batula ynxu Sa'adatu ni zaki lakaba wa mutuwar Mijina".
Dage gira daya Momma tai cikin makirci tace "kwarai kuwa ai a yadda kika ce kin dade Kina son Alhaji kuma ke baki taba son Hussaini ba kenan shiyasa kika sa yayi hatsari don ki auri Alhaji tunda dama ai shine yayi miki katangar karfe da Alhajina"
Tsaki Hajia Batula tai tace "bani da lokacin ki don naga alama bakya aiki da hankali amma ki sani ko yau Alhaji ya amince da aurena to a gobe zan shigo gidan nan a matsayin kishiyar ki".
Daga haka ta fice da sauri don yadda Momma ta sako maganar mutuwar Alh Hussain baza taso ta kara ko 1 min ba sbd kar Alhaji shima ya yadda da maganar ta.
Kallon Momma Papa yai kawai ya mike ya fice daga palourn, bin bayansa da harara tai tana tabe baki.
********
Fitowa sukai shi da Salim compound din company din, kallon sa Salim yai yana sai ta kansa don kar ya kwafsa yace "yaushe xan zo cin abincin amarya ne".
Wani kallo Elhajj yai masa cikin nuna rashin fahimta yace 'ban gane ba kamar ya cin abinci?"
Hararar Wasa Salim yai masa yace "nazo mana amarya ta min girki naci".
Tabe baki Elhajj yai yace "Ita bata yi wa mutane girki suna ci kasan yarinya ce kar a bata wahala".
Dauke numfashi Salim yai don tsaf a yadda yake jin zuciyar sa zai iya kife Elhajj da mari mai zafi😜.
Kokari yai ya saita kansa yace "uhmm Elhajj irin wannan kishi haka na dauka ai baka son ta kawai tura maka ita akai".
Juyowa Elhajj yai ya zubawa Salim ido yana kallon sa,irin kallon da yake ma Salim sai da ta tsargu ya fara sosa kansa.
Tabe baki Elhajj yai yace "ni dai a iya sanina ban taba cewa kowa bana son matata ba koh?".
Dariya Salim kawai yai yana dafa kafadar sa yace "nima tsokanar ka nake yi ai Elhajj"
Leemah da Esha da suke gefe a mota suna kallon su, da sauri Leemah ya shafa turaren da boka ya bata ta juya gurin Esha tace "muje".
Kallon ta kawai Esha take tabe baki tai tace "ynxu Leemah baxa ki hakura na ki gama warkewa, bari kikai fa kina ji doctor yace ki dinga kula da kanki sosai banda stress amma sai da kika fito wani irin so kike yima Elhajj din can wai?"
Lumshe ido Leemah tai cikin sanyin murya tace "uhm baxa ki gane bane Esha amma ina son sa sosai ko baxai aure ni ba na yadda na zama mistress dinsa wallahi".
Gyada kai Esha tai tace "tabdijan muje toh kar ki sa mun kuka anan".
Dariya Leemah tai suka fito sai karairaya take cikin matsatsun kayan ta.
Elhajj yana kallon zuwan su ta gefen idonsa amma yai kamar bai ganta ba sai tsayawa duba wani paper da Yasir ya basa yai.
Cikin kissa Leemah da ta matso kusa da Elhajj tace "barka da wannan lokaci gwarzona".
Ko juyo wa bai yiba sai shiga motar sa ma da yai, xai rufe kofar tayi saurin sa hannu ta rike duk ta rikice wannan kusancin da sukai sai taji wani sabon kaunar sama yana kara kamata.
Kamar xata yi kuka tace "don Allah ko baxa Ka aure niba na yadda in har zaka bani dama na dandani zumar ka".
Kara daure Fuska sosai Elhajj yai ba tare da yayi magana ba ya kalli David yace "fita ka Kira security su fitar min da mutanen nan kuma Ka gargade su in suka bari na kara ganin su anan to a bakin aikin su".
Fitar dasu akai a gurin da kyar don Leemah sai tsalle take tace son komawa gurin Elhajj, motar suma ba'a bari sun dauko ba sai wani security din ne ya fitar musu da ita.....
********
Shirya table din nai ina murmushi a raina kuma addu'a nake Allah yasa yaso abincin dana masa, tuwon shinkafa ne da miyar taushe data ji ganda sai kunun Aya dana yi masa.
Turaren wuta na kunna na shiga toilet don yin wanka, ban dade ba sosai na fito na shirya cikin riga da skirt na atampa blue nd white mai flower a jiki, nayi kyau sosai bama yadda kayan suka kama ni sosai.
Kwalliya nai don yau har da red jambaki nasa nayi daurin ture kaga tsiya, bin jikina nai da turare sosai bayan oil perfumes din dana shafa kala kala.
Sai da nayi hotuna a jikin mirror sannan na fito a haka zuwa palourn.
Saudat na zaune itama ta sake wanka sai kamshi take zubawa, tun da na fito take kallona ita kam kyaun yarinyar nan firgita ta wallahi yarinya kamar Aljana.
Zama nai ina murmushi, muna hira jefi jefi ina danna wayata.
Da sallama ya shigo hannun sa rike da briefcase dinsa, kallon su yake da mamakin ganin su zaune tare a Palourn.
Wani murmushi Saudat tai ta mike da sauri ta tafi gurin sa kawai ta rungume sa tana fadin oyoyo dear....
Shima rungume ta yai idonsa akan Dije da take kallon su idonta na dan ciko wa da hawayen da bata san dalilin Saba.....
HOME OF SUPPLEMENT AND KAYAN MATA MMN MUJAHEED
Y'AR UWA WANI TANADI KIKA KAYIWA SANYI SANYI YAZO SAIDA GYARAN JIKI GYARAN FATA DA GYARAN KASA WANNA YANA YI SA MUKE CIKI INFECTION YAFI DAMUWA MATA TSUHUN INFECTION DA SABO DUK GA SANYI SUNA TASHI YANA DA KYAU KIKULA DA JIKIN KI Y'AR UWA KIKULA DA JIKIN KI RINKA KIYAYE KA'IDA SANYI DA KA'IDA KAMUWA DASHI SANNA KIRINKA SHAN MAGANIN DA ZAI MIKI WANKE MIKI SANYI DA DATTIN MARA LOKACI ZUWA LOKACI
MUNA HADI KALA KALA NA GYARAN JIKI
BANI BADA MAGANI SAI NAJI INDA MATSALA KI TAKE IN MAGANIN SANYI KK BUKATA SAI AHADA MIKI
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA INFECTION
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA RASHIN NIIMA
WATA TUSAR GABA TAKE FAMA DASHI NA SANYI
WATA TUSAR GABAN DA TAKE FAMA DASHI NA BUDEWA GABA NE
WATA MATSALA TA TA ASIBITI CE IN MATSALA BATA WABACE ZAN BADA SHAWARA AJE AGA LIKITA
WATA MATSALA SIHIRICE DUK AIKIN DA NISAN BANAWA BANE BANSA HANNU NA DASHI
KIYI BAYANI ABAKI DAI2 DA MATSALA KI
INA MASU FUSKANTA MATSALA WURIN MIJI
WASU MIJI NA MUSU WALAKANCI KIN KASA GANE MATSALA INDA TAKE
MUNA HADI KALA KALA IYA KUDINKA ITA SHAGALINKA
MUNA DA MAYUKKAN SUPPLEMENT MASU FIDDA HASKEN FATARKI KIFITU KIYI FRESH KIYI KYAU AKWAI NASHA DANA SHAFAWA
AKWAI MASU SA HASKE
AKWAI MASU GYARAN JIKI DA NIIMA DA MATSI
MUNA DA MAN GYARAN GASHI YANA SA TSAWON GASHI DA BAKIN GASHI YANA KARA YAWAN GASHI DUK WADDA TASSAN CHEBE ORIGINAL TASAN HAR MAGANIN DAN DRUFF YANA YI MUNA SAIDA SET OIL NA KARKAR DA CHEBE POWDER DA STEAMING CREAM DA BUTTER DA SHAMPOO
KADAN DAGA PRICE DIN KAYAN MU
KAZA AKWAI TA 5K, 4K,
DAHUWA KIFI 2K
TSIME TABAJE 3K GURA 500
JAN TSIME 3500 GURA 600
GUMBA MADARA 4K
TA AYA DA DABINU 2500
TA SHINKAFA 2K
TA HATSI 1800
ZUMA BATA GINDIN KISHIYA GA WADDA KISHIYA KE MATA FANKAMA TA HANATA RAWAR HANTSI 3K BABBA MEDIUM 2500 KARAMA 800 MUNYI HAR TA IRE IRENMU 500
ZUMA KIBA 2K
GARURUKA IRIN SU
GARIN DAN SATI 1
EMERGENCY
BABANBADE
TUKUDI
SHAKAMATSE
RUBA DUK 500
MAN AYYU KWALBA KARAMA 300 BABBA 700
KADA AL'AJABI 500
SAURAN BAYANI SAI MUN HADU GA ME BUKATA
MUNA KEBBI & SOKOTO MUNA AIKAWA KU INA 08066726866 MMN MUJAHEED KAYAN MATA AND SUPPLEMENT.
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Paid page 33
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
*Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.*
*Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.*
09066728387
Shima rungume ta yai idonsa akan Dije da take kallon su idonta na dan ciko wa da hawayen da bata san dalilin Saba......
Haka kurin naji rai na yana baci sbd kusancin da sukai, sai dai kuma sai na tsinci kaina da kin barin Saudat data hawaye na.
Don haka na mike da sauri ina maida hawayen a hankali nace "daure daure Dije", kawai sai na saki kukan shagwaba wanda ba hawaye ina bubbuga kafafu na a kasa na makale kai na a kafada.
Saudat data ji wani abu sai tayi saurin dagowa taga lafia kuwa, yadda taga Dijen na wani bubbuga kafafu ne duk jikin ta na rawa sai abin yazo mata wani iri.
Cikin shagwaba nace "Aunty kin rigani yima Chocolate oyoyo uhmm".
Bude Ido Elhajj yai sosai jin wai Chocolate ta kirasa lalle ma yarinyar nan.
Saudat kuwa bata san ta saki baki ba ita da take murna an kawo mata yarinya karama sai ga kissa tana gani iri iri a wajen yarinyar.
Murmushin yake tai tace "laa haba kanwata ai na dauka zaki zo mu hadu duka mu rungume sa ne fah".
Yar karamar dariya nai nace "Nima wasa nake Aunty ai ke ce babba kin ga ai ke ya kamata dama ki fara masa koh chocolate dina".
Lumshe idonsa kawai yai yana bude min hannun sa.
Makale kafada nai irin na yara ina turo baki na cike da sakalci.
Dan rintse idonsa yai shi kadai yasan abinda yake ji ya fuskanci yarinyar nan so take ta haukata shi yadda take jijjiga jikin ta shi kadai yasan abinda yake ji.
A sanyaye yace "mene kuma uhmmm".
Turo baki nai kawai na shiga tahowa a hankali ina yarfe hannu na ina zuwa kawai na fada jikinsa da dan karfi yadda nasan abubuwan zasu tabasa yadda ya kamata.
Ai kuwa sun taba sa din don yaji a jikin sa, hannu yasa shima ya rungume ta tsam a jikinsa.
Duk da yadda zuciya take bugawa amma sai da nayi dariyar jin dadin yadda nima na rama nasan itama zata ji haushi.
Sakin sa nai ina karbar briefcase dinsa, a nutse kuma a hankali yadda baxa taji ba nace "sannu da zuwa Ya Ustazu naaa".
Wani malalacin murmushi ya saki Wanda bai san ya a kai ya subuce masa ba.
Kallon Saudat nai dake kallon mu fuskar ta ta kasa boye tsananin bacin ran da ke shinfide a fuskar ta.
Murmushi na sakar mata nace Aunty bara muje yayi wanka yaci abinci daga gani ya gaji abin tausayi koh?
Batai magana ba sai juya kawai tai ta nufi part dinta.
Kallo na Elhajj yai a hankali yace "muje toh".
Lumshe idona nai a hankali nace "Ya Ustaz kai baka da daki wai sai ka dinga kwana a daki na, nifa ba haka naga su Mama suke ba duk ranar girkin su a dakin Baba suke kwana ni kuma sai ka kwana a dakina".
Girgiza kai yai ya fuskanci yarinyar nan sam bata da man kai sai ya saita ta tukun, a nutse yace "baki da kunya ko Deejah, ni kike cewa su Mama na kwana a dakin Baba".
Rufe fuska ta nai da hannu na ina murmushi a hankali, dan rungumo ni yai ta gefen sa ya nufi dani corridor din part dinsa.
Ina binsa da ido har muka shiga part din sa, sakin baki nai ina ganin haduwar part din bai sake ni ba har cikin dakin sa sai da muka shiga.
Toilet kawai ya shiga, ni kuma sai nayi amfani da haka na gyara masa dakin duk da ba abinda ya bata sa na chanja bedsheet, fitowa nai na dan gyara palourn ma sai na sauka kasa da sauri na shiga part dina.
Abincin nasa a basket na dauka na kai saman har lokacin bai fito palourn ba don haka na Kara komawa part dina na dauko jarkar rubutun da Malam ya kawo da turaren habba da burner ta sabuwa na koma part din nasa bayan na rufe kofar part dina a key.
Turaren na kunna rubutun kuma na ajiye a kan dinning bayan na jera masa abincin.
Ina zaune ina chatting da Yusrah wacce ta bani numbern Aunty Deejah aka yi adding dina a group din Rayuwarmu Da shawarwari, sosai na ke karu wa da group din don ana bada shawarwari sosai akan auratayya.
Hira muke da Yusrah tana cemin ina amfani dai da duk abinda ake fada a group koh, nidai dariya kawai nake sa mata toh me zance.
Ban ji fitowar saba sai ji nai kawai ya ziro min kansa ta wuyana.
Mikewa nai da sauri ina dariya shima murmushi ya yi, kujera na ja masa ya zauna nayi serving dinsa abincn, sosai yaci kuwa don tuwon leda biyu yaci kuma manya ya kora da kunun Aya har mai sanyi.
Zama yai a Palourn yana aiki a iPad dinsa don haka ban takura masa ba sai komawa da nai gefe ina jan carbi kawai idona a TV.
Yau kam sai da na takura masa yasha rubutun nan sosai don tsaf na hanasa shan ruwa, daga nga zai sha ruwa sai na zubo masa na basa.
Sallah ce kawai ke sauka da shi, bayan sallar Isha'i mike wa nai nace "bara naje nayi wanka bacci nake ji".
Kallona yai yana mikewa yace "mu je na raka ki nima zan shiga gurin Saudat".
Tare muka sauka ya nufi part din Saudat ni kuma na shiga part dina, wanka nai sosai na sa riga da wando masu tsantsi, rigar mai siririn hannu ce saman ta duk net ne gashi kuma ni ba shiri muke da bra ba don haka ban sa ba ma sai wandon gajere da kadan ya sauka daga bombom dina.
Bade jikina nai da turare masu dadi sannan na zira hijab dogo har kasa, shiru nai ina tunani ynxu in naje a haka ai sai yace min yar iska, wata zuciyar kuma tace min to ina ruwan ki Dije ai ke ba damuwar ki keda zaki zauna da Hijab a jikin ki.
Rufe kofar part dina nai da key nasa key din a jakata yar karama dana dauko wacce take dauke da wayata da charger sai carbi.
Lokacin dama shiga part dn nasa ban gansa a Palourn ba, sai na shiga dakin a zaune na gansa daga shi sai gajeran wando ko vest babu, da sauri na rufe fuskata ina zare idona.
Murmushi ya saki yace "Mene ne chocolate dina"
Da sauri nace kayi hakuri ka chanja kayan ka kaji Ya Ustaz ban san baka sa kaya ba na shigo.
Mike wa yai ya nufi bayanta, janyota yai jikinsa ya rungume ta tsam, yadda yake ji game da yarinyar nan yau in har bai biya bukatar sa ba da akwai matsala babba kuwa, a nutse ya cire min Hijab dina duk yadda nake mutsu mutsu sai da ya cire sa.
Bin jikin ta da kallo yai yana hadiye wani munafikin yawu, jikinsa har rawa yake ya dauke ta cak sai kan bed.
Da sauri na yunkura zan tashi ya mayar da ni, duk na rike ce sbd tashin hankali gani ga katon namiji akan bed.
Cikin fitar hayyaci ya shiga cire min Kaya, haba ai bansan lokacin dana sa kuka ba, gaba daya na rikice har wata in ina nake yi masa
Ganin ina son hana sa samun nutsuwar yace "DEEJAH hakkina zan karba a islamiyya anyi muku ai koh"
Cikin kuka nace "an yi mana Ya Ustaz amma ba'a ce iskanci bane abin wannan iskanci kake son yimin wallahi".
Lumshe idonsa yai a hankali yace "shine auren kinji Deejah kiyi hakuri nayi sau daya kawai in banyi ba mutuwa zanyi kina son na mutu na barki".
Girgiza kai nai da sauri ina sake fashewa da kuka, dole na rage kukan ina ji ina gani Yana min wasu abubuwan da nidai na gama saddakar wa iskanci ne zalla wannan.
Elhajj ba baki ba kunne aikin sa kawai yake don shifa a wannn lokacin duk abinda zai kawo masa tsaiko baya bukatar sa, iya azabtuwa fa ya azabtar mana da Dijen mu yadd ya kamata, don tun tana kuka wiwi sai da ya zamo hawaye kawai take ta gama saddakar wa mutuwa zatayi da wannan azabar da ake Mata, duk irin wuyar data ke sha kuwa bata yi kokarin hana saba tunda yace mata mutuwa zai yi in bai yiba.
Sai da ya sami nutsuwar daya jima yana neman irinta sannan ya kyale ta, rungume ta yai sosai yana mata addu'ar Allah ya mata albarka.
Ni dai hawaye kawai nake cikin kuka nace "ngd Ya Ustaz da Ka sani ai fitowa kai muraran Ka fada min cewa baka sona Ka tsane ni ba sai kayi kokarin sheke niba".
Bai san lokacin da dariya ta subuce masa ba, kara rungume ta yai sosai yace "uhmm Chocolate dina bakin bai mutu ba ashe".
Cikin tsiwa nace "so kake dama bakin ya mutu kenan toh Allah bai yi zai mutu na kuma na hana Ka cemin chocolate ko".
Dai-dai kunnen ta yace "baki ga na lashe kiba tsaf, ai shine chocolate din kinga kema lashe ki nake tsakanin da Allah baki ji dadi ba uhmm chocolate".
Yunkurin mikewa nai ina kuka sai dai kuma azabar da ta ratsa ni yasa na koma na kwanta ina kara fashe wa da kuka.
Dauka ta yai cak ya kai ni toilet, gasa ni yai sosai duk yadda nake kare jikina yi yayi na kamar bai san abinda nake ba, sai da ya tabbatar na gasu sannan ya barni nayi wankan tsarki.
Sai da nayi kuka na sannan nayi wankan, toilet na dauro na fito ina tafiya kamar yar kaciya duk na bude kafafun ina tafiya Ina yarfe hannu.
Elhajj daya shinfida sabon bedsheet ya cire na kan bed din ganin yadda take tafiya ba karamin nishadi yasa shi ba, a ransa kuma kawai sai ya tsinci kansa da tunanin lokacin daya kusanci Saudat, tabbas a lokacin duk da bai san mace ba amma sai da yayi tunanin ba virgin bace yau kuwa daya kusancin Dije ya kara tabbatar da zargin sa.
Lumshe idonsa yai baya son wannan abin ya ruguza masa farin cikin daya ke ciki na wannan rana.
Dauka ta yai cak ya kwantar dani akan bed, addu'a ya min ya shafa min cikin lokaci kan kani bacci yai gaba dani.
Shima wankan yayi ya wanke bedsheet dn a washing machine, jallabiya yasa ya shiga nafila yana jin wani farin ciki da nutsuwa tattare da shi.
Sosai yayi addu'a yayi ma mahaifiyar sa kawai sai ya samu kansa da kiran numbern Malam, rabon daya Kira Malam har ya manta don bai ma yi tunanin zai samu numbern Saba..
Malam da shima yayi sallar yana zaune yana lazumi yayi mamakin kiran Elhajj din sosai amma sai ya dauka yana tunanin lafia.
A hankali Elhajj yace "Malam ina wuni ya hakuri Dani_.
Murmushi Malam yayi kawai yace "lafia qalau Muhammad ya gidan komai lafia qalau koh?"
A hankali yace "Alhamdulillah Malam, gobe zan zo insha Allah Malam".
Cikin farin ciki sosai Malam yace "Alhamdulillah Muhammad da gaske kake zaka zo gidana goben insha Allah".
Wani iri Elhajj yaji har sai da yaji hawaye na kokarin zubo masa, a hankali yace "insha Allah Malam".
Sun dade suna waya sosai Wanda hakan ba karamin yi musu dadi ba su biyun, sai da yayi karatun Qur'ani sannan ya kwanta yana rungumo Dije jikinsa hankalin sa kwance.
*******
Duke take a gaban la'ananne kan ta a sunkuye.
Fuska a hade la'ananne yace "kin gama sake Saudatu ynxu me kike son nayi miki kuma".
Kama kafar la'ananne tai ta rike sosai tace "so nake in da dama a kashe wannan amaryar tasa la'ananne"
HOME OF SUPPLEMENT AND KAYAN MATA MMN MUJAHEED
Y'AR UWA WANI TANADI KIKA KAYIWA SANYI SANYI YAZO SAIDA GYARAN JIKI GYARAN FATA DA GYARAN KASA WANNA YANA YI SA MUKE CIKI INFECTION YAFI DAMUWA MATA TSUHUN INFECTION DA SABO DUK GA SANYI SUNA TASHI YANA DA KYAU KIKULA DA JIKIN KI Y'AR UWA KIKULA DA JIKIN KI RINKA KIYAYE KA'IDA SANYI DA KA'IDA KAMUWA DASHI SANNA KIRINKA SHAN MAGANIN DA ZAI MIKI WANKE MIKI SANYI DA DATTIN MARA LOKACI ZUWA LOKACI
MUNA HADI KALA KALA NA GYARAN JIKI
BANI BADA MAGANI SAI NAJI INDA MATSALA KI TAKE IN MAGANIN SANYI KK BUKATA SAI AHADA MIKI
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA INFECTION
WATA BUSHEWA GABA TAKE FAMA DASHI NA RASHIN NIIMA
WATA TUSAR GABA TAKE FAMA DASHI NA SANYI
WATA TUSAR GABAN DA TAKE FAMA DASHI NA BUDEWA GABA NE
WATA MATSALA TA TA ASIBITI CE IN MATSALA BATA WABACE ZAN BADA SHAWARA AJE AGA LIKITA
WATA MATSALA SIHIRICE DUK AIKIN DA NISAN BANAWA BANE BANSA HANNU NA DASHI
KIYI BAYANI ABAKI DAI2 DA MATSALA KI
INA MASU FUSKANTA MATSALA WURIN MIJI
WASU MIJI NA MUSU WALAKANCI KIN KASA GANE MATSALA INDA TAKE
MUNA HADI KALA KALA IYA KUDINKA ITA SHAGALINKA
MUNA DA MAYUKKAN SUPPLEMENT MASU FIDDA HASKEN FATARKI KIFITU KIYI FRESH KIYI KYAU AKWAI NASHA DANA SHAFAWA
AKWAI MASU SA HASKE
AKWAI MASU GYARAN JIKI DA NIIMA DA MATSI
MUNA DA MAN GYARAN GASHI YANA SA TSAWON GASHI DA BAKIN GASHI YANA KARA YAWAN GASHI DUK WADDA TASSAN CHEBE ORIGINAL TASAN HAR MAGANIN DAN DRUFF YANA YI MUNA SAIDA SET OIL NA KARKAR DA CHEBE POWDER DA STEAMING CREAM DA BUTTER DA SHAMPOO
KADAN DAGA PRICE DIN KAYAN MU
KAZA AKWAI TA 5K, 4K,
DAHUWA KIFI 2K
TSIME TABAJE 3K GURA 500
JAN TSIME 3500 GURA 600
GUMBA MADARA 4K
TA AYA DA DABINU 2500
TA SHINKAFA 2K
TA HATSI 1800
ZUMA BATA GINDIN KISHIYA GA WADDA KISHIYA KE MATA FANKAMA TA HANATA RAWAR HANTSI 3K BABBA MEDIUM 2500 KARAMA 800 MUNYI HAR TA IRE IRENMU 500
ZUMA KIBA 2K
GARURUKA IRIN SU
GARIN DAN SATI 1
EMERGENCY
BABANBADE
TUKUDI
SHAKAMATSE
RUBA DUK 500
MAN AYYU KWALBA KARAMA 300 BABBA 700
KADA AL'AJABI 500
SAURAN BAYANI SAI MUN HADU GA ME BUKATA
MUNA KEBBI & SOKOTO MUNA AIKAWA KU INA 08066726866 MMN MUJAHEED KAYAN MATA AND SUPPLEMENT.
*BOOK DINNAN NA KUDI NE AKAN FARASHI MAI SAUKI 300 KA/KI SIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA, DUK WANDA YAKE SON SIYA YA TUNTUBI WANNAN NUMBERN*
09066728387
Mrs A.M🥰
🤎🤎🤎🤎
*ELHAJJ*
🤎🤎🤎🤎
Paid page 34
Written by
Mrs A.M
Marubuciyar
*NOOR*
*TASWIRAR KADDARA*
*Wannan book din na kudi ne akan farashi mai sauki 300, ki biya kudin ki, ki karanta cikin salama ngd.*
*Ga mai son biyan kudin book din ku tuntubi wannan number din.*
09066728387
Kama kafar la'ananne tai ta rike sosai tace "so nake in da dama a kashe amaryar la'ananne".
Wani irin hankada ta baya yai sosai wanda ba dan tai saurin hade jikinta sosai ba sai ta yi mummunan bugu a baya.
Kallon baki da hankali yake Mata, cikin tsawa yace "lallai na yadda yau baki da hankali Saudatu bana fada miki ba, tun ranar da aka kawo yarinyar nan ai naso kai mata hari ko dan irin son da nake miki amma gaba daya bangaren ta mutane na kasa shiga sukai".
Jikinta har rawa yake ta kara dawowa kusa da la'ananne ta rike masa kafa sosai ta fashe da kuka kawai, cikin muryar kuka tace "ka taimaka la'ananne Ka cece ni yarinyar nan barazane a rayuwa ta ban san da haka ba sai jiya dana ga tsantsar bariki".
Shiru yai ya zuba mata Ido kawai yana kallon ta, ajiyar zuciya ya sauke yasa hannu ya dago ta, shafa fuskar ta yai cike da sabon sonta daya ji yace "kin san dai ina son ki koh Saudatu?".
Daga masa kai tai da sauri tana kokarin murmushi don gaba daya warin da yake amai yake shirin sata.
Washe bakin sa yai da yai jajir sbd datti yace "toh zan miki babban aikin da ban taba yiwa wani ba, amma ki sani Saudatu aikin da zan miki mai matukar hatsari ne kuskure daya in kika yi zai tarwatsa duk wani Wanda yake kungiyar nan".
Bata san lokacin data rungume Saba sbd murna, dariya ta saki tace "kai ne gwarzona don kai kadai kake biya min bukatuna".
Jan ta yai suka fada kan gadon karar sa don aikata shedanancin su.(Allah ya tsare mana imanin mu Ameen Ya Hayyu y Qayyum).
******
Da sauri ta kulle kofar dakinta, mirror dinta ta bude ta shiga dakin data ajiye matar nan.
A kwance ta same ta a kasa shame shame sai numfashi take yi a wahalce yau kwana hudu kenan ba abinda aka kawo mata taci ruwa kawai take sha shidin ma tun tana da karfin jikin zuwa tasha har karfin jikinta ya kare bata Iya zuwa tasha
Wullo Mata ledar data sa gurasar tai jikinta, cikin rawar jiki ta bude ledar ta shiga cin gurasar wani na zubowa kawai sai ta fashe da kuka mara sauti.
Zaro ido Momma tai cikin tashin hankalin sosai don tunda ta ajiye ta anan bata taba kuka ba don bata ma da hankalin da zatai kuka amma kuma sai gashi tana kuka.
Kafar ta tasa ta daki kafar Matar da karfi har saida ta saki wani wahallalen kara, dago manyan idonta tai da suka kara girma ta zubawa Momma.
Cikin kuka tace "SA'ADATU mai nayi miki kika ajiye ni anan gurin".
Duk da ba karamin tsoro Momma taji ba na sunan ta da ta kira ba amma sai tayi murmushi tace "uhmm Amina kenan kin dawo hayyacin ki ashe toh ba damuwa kar ki yi farin ciki da haka kin kusa mutuwa na huta".
Murmushin takaici Amina tai tace "Sa'adatu tai tace kina tunanin zaki min abinda baya cikin kaddara ta Sa'a, yaushe kika zama mai bakar zuciya haka".
Dariya ta shiga yi mara dadin sauti don kanajin yadda take dariyar abin ma sai ya baka tsoro kasancewar ba wani hasken imani a fuskar ta.
Dafa bangon tai cikin dariya tace "Amina yar lelen Malam, kin dauka cewa dama tun da ina son ki ne, toh bara kiji dama can na tsane ki ko dan yadda kika fini kyau da samari, sai kuma da Alhaji Hassan yazo auren ki ba dake ya dace ba sam nice wacce tafi dacewa ta aure sa".
Wani murmushi tai cikin iskanci tace "uhmm ya kika ga amma ynxu tsawon shekaru 30 kina karkashin iko na a madadin ki gode min ma dana barki da ran ki, shine xaki fara kawo min iskancin banxa".
Shiru Amina tai tana share hawayen ta, a nutse ta daga hannu Sama tana addu'ar da ba'a ji sai hawaye masu dumi dake bin fuskar ta, ta jima tana yi sannan ta sauke hannun ta kallon Momma tai dake tsaye tana kallon ta cikin kuka tace "yarona".
Yatsina fuska Momma tai tace "yana nn qalauuu fah matan sa biyu ynxu dayar ma shekaran jiya ta tare, amma kar ki damu dashi ina kula dashi sosai kuma ki sani na kusa gamawa da babin sa shima don saduwa zan yi dashi kin dai gane kohhhhh..."
Cikin rawar jiki Amina ta mike tana kuka ta nufo gurin Momma, amma da yake muguwa ce sai ta fice da sauri ta rufe kofar dakin tana dariyar mugunta...
*******
A hankali na shiga bude idona jin yadda yake shafa fuskata a hankali, tarr na bude idona akan fuskar sa shiru nai ina kallon sai abinda ya faru jiya na dawo min cikin brain dina.
Da sauri na janyo blanket na rufe fuskata ina sakin kuka.
Murmushi Elhajj yai ya koma toilet, ruwan zafi ya hada yadda yasan dai baxai kona taba sannan ya dawo dakin.
Blanket din ya cire duka ya ajiye a gefe ai kuwa na saki ihun kuka cikin kuka nake cewa "zaka makance Ya Ustaz babu kyau kallon tsaraicin mutum wallahi".
Murmushi kawai yake shifa ynxun ma daurewa kawai yake yana dan kaikaice kai don tsaf zai iya komawa second round.
Daga ni yai kamar yar baby, shiru nai na hadiye kukana don ynxu kam nasan in nayi motsi ko yaya ne toh a Hq zan ji jiki gurin har ynxu xafi yake min.
Cikin ruwan ya saka ni a hankali don kar ya fama min ciwon, rufe ido nai da karfi ina damke hannu sa kawai na fashe da kuka mai tsuma zuciyar mai sauraro.
Ajiyar zuciya ya sauke ya rike ni jikinsa sosai yana dan gyara min zamana a cikin ruwan, a hankali yace "sorry kinji Chocolate dina, Ya Ustaz ne koh".
Cizo na gantsara masa a hannun sa da karfi, da sauri ya matsa yana dariya sosai, shafa gurin yai cikin nishadi yace "gaskia ngd sosai Chocolate dina irn wannan kauna haka hadda cizo na".
Hararar sa nai ina kau da kai nace "gaskia dai sugar daddy Ka gama dani shikenan ka raba ni da budurci na Allah yana kallon Ka".
Shafa gemun sa yai yana dan kankance ido yace "ashe kin san budurci Chocolate ai yadda naga kina ihu na zata baki san budurci ba".
Baki sake nake kallon sa gaskia ya raina nima wallahi amma ba laifin sa bane, nifa kowa ma kallon yarinya karama yake min koh.
Dan kara ware kafafuna nai ina zuba tagumi wato in na tuno azabar dana ji jiya sai naji kamar na hada kayana ynxu ynxu na tafi gidan mu.
Sai da ruwan ya dan huce sannan na tashi na sake wanka nayi alwala na fito.
Ban gansa a dakin ba nima kokarta wa nai na gyara gadon na dauki kayana da akai min watsi dasu a tsakar dakin na fito ina tafiya a hankali.
Har na shiga part dina ban hadu da kowa ba, Riga na saka mara nauyi nayi sallah sai da nayi azkar dina sannan na shiga kitchen duk da ina jin bacci haka na daure nayi masa kunun gyada da kosai wanda nayi blending waken a blender.
A kan dinning na ajiye masa na kwanta akan kujerar palourn sai bacci.
Wajen 9 ya shigo kallon ta yai yadda take baccin akan kujera duk a takure, murmushi ya saki ya sunkuya ya dauke ta ya nufi daki da ita.
Ajiye ta yai a Kan bed ya cire mata hijab din jikinta a hankali yadda baxa ta tashi ba, rufe ta tai yayi Mata addu'a, har zai fita ya dawo ya kunna mata AC.
Sosai yaci abincin data masa sai gyada kai yake, ya manta rabon da yai breakfast da irin wannan abincin tun yana dan zuwa gidan Malam yi masa weekend shine yake ci gurin Hajja.
Sai da ya kusa cinye wa ya tuna itafa ba lallai taci ba, kallon jarkar rubutun da ta ajiye akan dinning yake wata zuciyar na ce masa ya dauka ya zubar kawai, lumshe idonsa yai yana addu'a kawai ya dauka yasha sosai sannan ya fita.