Chapter 41-42
Destiny Love Part 1 Complete Hausa Novel · about 102 min read
Kasa magana yayi sakamaƙon hannunsa da jalaluldeen ya kama yace
"Kai min wannan alfarmar na aminta da kai na yarda da kai dan hunin nan da nayi tare kai na kula da dabi'un ka insha Allahu ba zakai da nasanin aurar abrar ba nasan na miƙa ta a hannun na gari ba zayi kukan rashin mahaifiba,
Yawa me koyar magana yace....
"Na amince,
godiya yayi mai inda be kasa a gwuiwa ba ya haÉ—a mazan da suka rage a gun aka daura aure sosai jameel yayi murna ko ba komai yasan zai tallafi rayuwar yarinyar wasu kuwa jin haushin auran suke a ganin su jalaluldeen be dace yayi haka ba
washegari
cikin sauri sauri yake shirin sa ganin suna hada kaya da sauri abrar ta taso duk ta bushe ta rame da alama ma yau ba za'a kawo musu abinci ba ganin ko tayi magana basa gane me take faÉ—i dan haka ta tsaya tana kuka tafi so duk inda zasu sutafi da ita da hulya da jalaluldeen tausayi yarinyar ne ya kamshi ya dan rage tsayin sa cikin salon maganar kurame dan a ganinsa sai tafi fahimtar haka yake mata nuni da hannu aiki za su tafi zasu dawo
Kai ta ɗaga mai alamar ta fahimta biscuit ya ɗauko ya ɗan ƙa mata amsa tayi daman yunwa take ji kallon jameel yayi yace
"Malam za mu iya tafiya lokaci na kurewa?,
Dariya jameel yayi yace
"Sai da ka gama shan soyayya sannan zaka tuna dani,
Tsaki ya ja ya miƙe ganin sun fara tafiya tasa kuka hulya ce ta rungumeta tana lallashinta
 cikin garin Gaza
Ga war wakin mutane suka fara cin karo da su daukan video suka shiga yi da sauri suka shiga wani tsauni suka ɓoye kuka jameel yake domin Beta ɓa ganin wannan rashin imani ba tareek kuwa da yake yana da taurin zuciya sai dai na zuci wanda yafi na fili tare wata mata sukai da mijin ta suka kashe ya'yanta guda biyu da mijinta saboda da tashin hankalin da ta shiga a take anan ta haihuwa ɗaukan dan sukai suka kashe ihu tasa tana bin su tana kuka itama su kashe ta dariya suka dinga yi kafar tareek ce ta zame da sauri jamee ya ruƙo sa ƙaddara ta ruga fata dukkan su sukayo kasa
Chak suka tsaya ganin wasu mutane daba yan kasar ba yunkurin guduwa suka sai ta su sukai da bindiga alamar suna daga ƙafa zasu harbe su hannu wansu suka daga sama ƙara sowa gunsu sukai dayan yace
"×ת ×¢×™×ª×•× ×ית? (At itonait?)
Ma'ana kai dan jarida ne
Dayan ne da bindiga a hannunsa yace
×תה סוכן חש××™? (Atah sokhen khassai?)
ku jami'an liƙen a sirine
shiru su tareek sukai musu domin basu iya Hebrew ba wani naushi dayan ya kawo wa tareek kaucewa yayi da sauri ya dauko ID card É—insa amsa yayi ya duba cikin harshen Hebrew yace
"Lior (לי×ור) maÆ™iyan mune musulmai ku kashe su sunan sa Muhammad,
Innalillahi wa'inna'ilaihir raji'un
haka fa ke faruwa duk wani arni ya tsani musulmi musamman me sunan Annabi Muhammad (S.A.W) duk hanyar da zasu bi su musgunawa me suna sai sunbi in da dama ma kashe mutun za suyi Allah ka daukaka musulunci da musulmi Allah ka kawo wa kasar Palestine sauki Allah ka kawo kasar shen tashin hankalin da suke cikin
ya Ubangiji Allah ka tarwatsa Isra'ila da duk mutumin da ke da sa hannu gurin rusa Palestine ya Allah ga kasar mu Najeriya...
Allah duk wani matsala da muke fama da shi Allah kai mana maganin sa ina taya yan uwana musulme barka da shigowar sabuwar shekara ta musulunci
kansu suka nufa da sauri tareek ya durƙusa ya dauki ID card ɗinsa suka fita aguje binsu suke sai ta tareek dayan yayi da bindiga cikin rashin sa'a bata same shi ba sun lura da cewa wannan farin shike nadar bayanai dan haka suka dinga sai tashi da bindiga gaban wani tabkeken kogi cikin rashin sani tareek ya waɗa ihu jameel ya saki cikin sauri suka ƙara so gun da sauri jameel ya rufe bakin sa ya maƙale a cikin wani kogon bishiya yana kallon su
dariyar arna ɗayan ya saki yana kallon cikin ruwan yace
"Yuval (יובל) Yair (×™×יר) Tamir (תמיר)ku zo mu tafi nasan ba wanda zai rayu a cikin su.....,
juyawa sukai kuka jameel ya fito yana yi zaman dirshan yayi yana kuka duba wa yake ba tareek ba labarin sa
shima waɗawa yayi cikin ruwan duk kuwa da girman ruwan be iya ruwa ba dan haka nutsaiwa yayi ga igiyar ruwa na janshi......
Bakin tabkeken kogin Israel wanda an ƙawata shi sun mai da shi gun shaƙatawa
wasu kyawawan yan mata ne a tsaye a bakin beach ɗin duk kan su ba me kayan arzuki rungume dayar tayi tana tsotsar bakin ta basu damu da yarda mutane ke shige da fice a gun ba sosai suka shagala gurin aikata masha'arsu dayar ce ta so ta kama tausasan breast dayar ta fara sha kai kace tana kan cinyar mahaifiyar ta ko ƙarin biyawa kan su bukata suke da sauri dayar ta dubi cikin ruwan nan tace
"Ayelet (×יילת)Â ×ž×™× - mayim),
Ayelet kalli cikin ruwan nan ganin sun yi nisa da abin da duke ta matso kusa da su ta cire su ganin sun makalle juna ta nuna musu cikin ruwan da sauri suka nufa siririyar cikin su tace
"Batya (בתיה) ×תה יפה (Atah yafeh,
Ma'ana kalli wani kyakkyawan mutumi
Wacce aka kira da batya ta yi sauri waɗawa cikin ruwan yawo take yawa wata kifi har ta ƙara sa gun ta rungumu Shi ta fito da shi za gaye shi suke Ayelet tace
,×תה יפה מ×וד (Atah yafeh me'od"
Duk inda me kyau yakai ya kai
te mako suka fara bashi sai dai me sai da sauri nao ta dago ganin wani shima da sauri ta nufi cikin ruwan shiga tayi ta dauko shi jere su sukai tace
"Duk yarda akai wani abu suka gujewa suka fada cikin ruwan nan wannan ruwan kunsan har Palestine,
da sauri batya tace
"Palestine...?,
NAO tace
"Ehmn wannan mutanan daga yankin Palestine suke ko baki ga daga kudu maso gabashin Jordan suke ba ,
AYELET tace
"Wallahi da nasan daga yankin makiyan mu suke bazan temake su ba haka kurum kin katsai mana jin dadi,
Tsaki NAO tayi tace
"zargi nake ban tabbatar ba baki ga wannan ba black ne....?
Batyet barin gun tayi ta nufi wani tamfatsaitsan gu ga baki dayan SA glass ne towel ta nauka ta goge jikin ta wani matashi ne ya rungume ta tabaya yana mammatsa mata breast ɗin ta numfashin tane ya dauke na hucin gadi ture shi tayi tace
"Na gashi yanzu bani da wani sauran feeling,
dago runannun idanuwansa yayi ya kama mota haÉ—e bakin su yayi cikin zafi zafi yake romantic da ita har ta fara mayar mai yawa wasu tsunmokara haka suka zube akan hadaddan luxury bed É—in dakin....
*Kano unguwar gadon kaya*
*Karfe 9:30pm GMT*
"Heartbeat tunfa jiya nake kiran number su jameel a kashe Allah isa lafiya amma wallahi jikina yana bani a kasin haka kasan da gun nan ba shi da kyau balle ga irin aikin da suka je hi ,
Tissue ya yago ya goge bakin sa yace
"Allah isa lafiya nima na bibiye su amma shiru na duba shafin su naga tun da jameel yayi posting a bin da ke wakana a Palestine be ƙara ba haka tareek,
Lushe idanuwanta tayi tace
"Nasir ,
da sauri ya ɗago ya dubeta tun da suke ya manta rabonsa da yaji takira sunan sa ɓoye mamakin sa yayi yace
"Na'am ,
Tashi tayi ta juya bayan tace
"Wace baby nice,
cikin hanzari ya tashi yace
"baby nice kin santa ne ..? nima ita nake nema,
cikin shashekar kuka tace..
"yau naga sako ta email É—ina wai ina so insan wanda ya kashe Sultan san nan kar indamu ba wanda ya isa ya cutar da tareek duk da yanzu masu neman ransa suna ci gaba da aikin su duk inda yake suna tare da shi ...,
ma tsowa kusa da ita yayi ya juyo da ita yana kallon ta yace
"Nima naga saƙon nan kar ki damu insha'Allah komai zai huce,
Kuka tasa ta rungumesa tace
"Sai yaushe Nasir bani da wani ɗa yau naje asibiti likita yace min ko anjuyo min da mahaifa balalle ta ƙara daukan ciki ba Nasir na cuci kai na ya'ya sai dai inga ana haifa..,
Cikin lallashi yace
"Aysha irin ranan nan nake guje mana tun farko kika ƙi ganewa ina mutukar son yara amma ba yarda za muyi wannan ita ce kaddarar mu ba mu isa mu chanzata ba ,
Ruke hannuta yayi suka hau sama
Ko ina shiru tsit baka jin motsin kowa a hankali take saukowa taka staircase take yana bada sauti dena tafiyar tayi dan jin sautin takun da take daban sautin abin da take ji daban ji tayi kamar an taɓa mata ƙeya juyowa tayi da sauri ta saki wata iriyar ƙara sai dai me ...?
Ba'a jinta sai wata dariya da yake amsa kowa a tabkeken floor ɗin ta kifawa tayi domin wani irin duka da a kai mata da sauri ta fita bata tsinci kanta a ko ina ba sai a wani daji ba gida gaba ba baya ga bishiyoyi sai zaga yeta suke kai kace mutane ne ke dawafi a gaban ka'aba
Wani ƙaton mutum ta gani a gaban ta bata iya ganin karshen sa cikin wata iriyar murya yace......
DESTINY LOVE
OUM YASMEEN
43-44
A gigice ta farka tana wai waye da sauri ta kunna lamp ɗin datake kusa da gadonta haske ne ya mamaye dakin zuciyar ta na wani irin bugu yawa ta waɗo zuru kafafuwan ta tayi kasa domin wallahi baza ta ci gaba da kwana a dakin nan ba haba wannan masifar har ina ta yau daban ta gobe da ban wayar ta ce tayi ƙara da sauri ta dauka ganin me kiran dafe kirji tayi tace
"Innalillahi bily ta mutu ,
Wayar ce ta sulale a hannunta tabbas mun taɓowa kan mu a bin da ba'za mu iya ba na shiga uku sauran ni
kuka take yawa ranta zai fita bata san safiya tayi ba sai ganin haske ta window É—inta tayi ya shigo yawa wata mahaukaciya ta tashi ta shiga toilet a gurguje tayi wanka shafshaf tayi sallah ta É—auki key É—in motarta ta fita a ji tayi an bigeyta juyowa tayi ta dauke nasreen da mari ai bata dure hannun ta ba ta shararara mata mari cikin mamaki tace
"Nasreen Ni kika mara...?,
kallon tara sauran kwata nasreen tayi mata tace
"Au tantama kike ko in ƙara miki..?,
Wani kallo tayi mata na zamu gaura ya tayi gaba tace
"Bani da lokacin ki amma kin É—auki bashi,
Dariya Nasreen tayi tayi gaba tana yar waka
shiga motar ta yi cikin sauri take tuƙi sai kotu road a bakin kofar gidan su bily ta faka da sauri ta fito ta shiga gidan gwuiwoyin ta kasa ɗaukar ta sukai lokacin da taga bily a shinfiɗe ko wanka ba aimata ba
sa hannu tayi ta buÉ—e gawar zaro ido tayi ganin irin kisan da akai mata
shaƙe ta akai har ta mutu zubewa tayi tana kuka har haka hada ta bata dena kuka ba
ga su nucy suna zo har da tafida ko kallon safna basuyi ba ganin mutane sun fara raguwa safna ta fito sa'a taci garo da nucy da tafida suna tare kusa da su ta tsaya tace
"Yanzu shawara daya ta rage mana ko ku É—auka ko karku É—auka amma ita ce mafitar halin da muke ci inba haka ba to lashakka za'ai tayi mana zari dadde kuma kunsan baza mu iya tsare mai ba bubuwan nan sun isheni haba yau ba bayijjah ba bily jibi fa.....,
Kallon hadarin kaji tace
"Ci gaba muna sauraran ki...,
yar ƙaramar dariya tayi tace
"NUCY TAFIDA hmmm ku naga har yau bakuyi nadama ba to wallahi kuna gamai mai aiki kashe ku zaiyi kamar yarda ya..... Sai tayi shiru bata ƙarasa ba saka maƙon ganin NAZEER da tayi sallama NAZEER yayi musu tafida ya meƙo mai hannu suka gaisa yace
"A'a kaga dan jarida duk inda aka ji anyi wani abun sai kunzo ,
dariya yayi yace
"Wannan shine aikin mu kuma hanyar samin abincin mu ,
NUCY tace
"Hakane Allah yasa ba da wata a kasa ba ake bibiyar rayuwar mu,
Satar kallon SAFNA yayi yace
"in ba rami me yakawo rami ko aikwai wani abu da kuka sani akan mutuwar SULTAN BAHIJJAH BILY..?
saboda mutuwar su tana da a bin mamaki ko wanne da irin salon da aka kashe shi in kunsani baku faÉ—a ba tofa wallahi Allah gaba kan ku za'a dawo ku faÉ—i me kukai ake bin ku ana kashewa ke ankashe miki dan uwa
da alama wani aka zo kashewa ba asami wanda aka zo kashewa ba aka kashe shi ko ya ji wani abu wanda zai iya faɗa shine aka kashe shi ɗan kar ya tunu asiri mutuƙar baza ku faɗi ba wallahi kun shi ga ku Uku da kuka rage tofa kuma kuna kan hanya ,
Gumi ne ya wanke safna da sauri ta matsa ta buÉ—e murfin motar ta shiga ta tada ta a gushe ta fita
kallon kallo aka shiga tsakanin tafida da nucy sun fara fa zargin ba iya jarida NAZEER yake ba harda bincike to aikuwa za suyi maganin sa...
*ISRAEL*
*Assuta Hospital*
20 Habarzel Street Ramat Hachayal
*neighborhood in north Tel Aviv, Israel*
Tsakanin su da Ben Gurion international airport ba nisa
Buɗe idanuwansa yayi tuni abin da ya faru ya dawo mai sabo yawa yanzu yake faruwa da sauri ya tashi ajiyar zuciya yayi ganin suna tare da tareek cire ƙarin ruwa yayi ya ƙara sa gunsa sai akai sa'a shima ya tashi godiya yayi wa Allah ganin be mutu ba gasu a tare yace
"Tareek ya jikin ka ?,
Cikin yana yi na rashin lafiya duba da irin lalurar sa yace
"Da sauki kai ma yana ka ..?,
Duban dakin da suke cike yake yace
"Alhamdullahi da sauki tareek yaka mata mubar ƙasar nan in har muna son ran mu da lafiyar mu,
miƙewa yayi ya zauna yace
"To muna barin asibitin nan sai airport,
da sauri Jameel ya kalle sa yace
"ABRAR fa ka manta da ita?,
dafe kansa yayi da yake sara mai da sauri suka dubi kofa ganin anturo likita ne da wata budurwa sanyi da mini skirt da riga mara hannu murmushi ta sakar musu tace
"Allah na gode maka sun sami sauki,
duban ta likitan yayi yace
"Za mu iya sallamar su inna duba su naga sun sami sauki ba wata matsala,
zama tayi kusa da tareek tace
"Okay thank you,
kayan da ta gani a jikin su ta miko wa tareek da sauri ya amsa ya buɗe ya fito da Flash ɗin sa zuciyarsa na wani irin bugu in suka rasa komai wannan abun ya lalace sun sha huya abanza da yake yana cikin wata jaka ko ruwa be shiga ba ganin tana jin turanci yace
"Nagode,
NOA tace
"bakomai nayi dan Allah ne tsakanin mu ba godiya amma ku yan wacce ƙasa ne?,
da pillow ya jin gina yace
"Nigeria,
dan ya mutsa fuska tayi ta dubi jameel tace
"Ya jikin ka kai nafi yarda da É—an Nigeria ne amma ban da kai ta nuna tareek,
kau da kai tareek yayi likitan duba su yayi ganin basu da wata matsala ya sallame su NOA tace
"Sai mun ƙara haduwa ga number ta kuban taku suna na NOA YUVAL RON ku fa ?,
Gyara tsayuwa jameel yayi ya amshi wayar ta yasa mata numbers su domin tayi musu halacci yace
"JAMEEL UMAR TAKAI,
murmushi tayi tace
"Wow nice name,
ganin tareek yayi shiru tace
"Miskili kai ya sunan ka ?,
dan basar wa yayi yace
"TAREEK BN NADER,
dan jim tayi tace
"Nice name amma ina da wata shawara kar ka bari mutanan mu su san sunan ka Muhammad ka dinga cewa sunan ka isa har kabar garin nan yana da hadari sosai musamman aka san kai dan Palestine ne,
dan murmushi yayi ya yace
"Nagode,
Sallama sukai suna fitowa suka nufi hanyar da zata mai da su palestine har gaɓar teku mota ta kai su sauka sukai suka bada kudi suka hau jirgi isar su palestine suka tatda tashin hankali.....
DESTINY LOVE
Arewa books@Oumyasmeen
Watt pad@ Aminaoumyasmeen
        Perfectly pen's
Episode 45-50
TAREEK POV
Cikin kiɗima yake duban gun duk gawarwakin mutane da'alama da asubayin ranar aka sa musu bom ƙafafuwan sa kasa daukan sa sukai lokacin da yayi arba da gawar jalaluldeen da hulya zai iya rantsaiwa wannan tashin hankalin da yake ciki yafi na mutuwar SULTAN tabbas kuka samin sauki ne idanunsa sunyi ja wai yaushe za adena kashe musulmi ne ..? rayukan su yazamo tamkar ran kiyashi......
Jameel ne ya kara dubawa ana haka yaga gano abrar duk jikinta jini sai numfar fashi take da sauri ya dauke ta miƙawa tareel yayi be jaba ya amsheta ana haka sai ga jami'an tsaro na kasar cikin fushi tareek ya tashi ya tare su yace
"Me kuka zo kuyi bayan angama komai kunzo ku binne kawarwakin wayan da basu ji basu gani ba tur da halinku me yasa baza ku kawo musu dauki ba a lokacin da suke tsananin bukata yanzu mene amfanin zuwan ku..?,
Jikin sune yayi sanyi...
besan cewa basu da ikon dakatar da cutarwar da Isra'ila ke musu ba wani abun sukan faki numfashin mutane suyi musu tabbas komai yayi farko zai ƙarshe suma ba'a son ransu hakan ke faruwa ba basuyi zargin shi ba dan ƙasar bane duba da irin launin fatar shi dan haka suka kashe wa'yanda suka mutu wa'yanda suka jinyata suka kawo masu duba lafiyar su...
Bayan an gama sallatar wa'yanda suka rugamu gidan gaskiya daman likitoci sun fara aikin kola da wa'yanda suka sami rauni ciki har da abrar ansamu ta farfaÉ—o dan haka tareek yace...
Tafiaya zasu yi sarah bata ji dadi ba ganin yanzu bata da kowa mijinta jalaluldeen ya mutu cikin muryar kuka tace...
"Zan ƙara jaddada maka amanar Abrar Ibrahim kesar a yanzu bata da kowa sai Allah sai kai kaji tsoron Allah ka kula da ita kabata ilimin addini da na boko ka tarbiyantar da ita kamar yarda Ubangiji ya fada wata ran ka dawo ka kawo ta taga a halin ta
yan uwan mahaifinta suna Jordan da zama can suka koma nasan koman daran daÉ—ewa zasu dube ta zasu dawo gare ta,
jikinsa ne yayi sanyi zuciyarsa tayi rauni....
yawa me ciwon baki yace
"Insha Allahu zan roƙe amana ko baku bani amanarta ba ni bazan iya Cutar da kowa ba.,
Farin ciki ne ya mamaye zuciyarta tace
"Nagode Allah ya yi muku albarka,
Amin yace jameel ya dauki kayan su
shi kuma ya dauki abrar saboda raunin kafarta akafada yasa ta haka ya juya ya fara tafiya jameel ya mara mai baya lub abrar tayi hawaye na bin kunci ta garin da aka haife ta yau zata barsa lumshe idanuwan ta tayi har suka zo gabar teko Palestine da Jordan ba wanda yace da dan uwansa kala kowa da irin tunanin da yake...
Jirgin ruwa suka shiga da zai sada su da kasar Jordan daga nan kuma in sukai kwana biyu su huce kano dole sai yayi wa abrar viza tunda bata da shi shiga sukai
a hakali jirgin ya fara tafiya abrar gyara kwanciya tayi a jikin sa Allah yayi mata son jiki da yake da abin da ke damunsa be damu da yarda take shige masa jiki ba......
SHATTIMA BABA GANA
Ƙanta ne ke wani irin sara mata cikin karfin hali tace
"Yagana yanzu ya kikeso inyi da raina kinfi kowa sanin damuwata,
gauran numfashi tasaki ta jin gina da luxury sofa tace
"Ya kaltum tun farko gabaki ɗayan mu mun kasa sarrafa zukatan mu mun kasa ɗaukan kaddara da mun rungumi ƙaddara wallahi da yanzu wani zancen ake ba wannan ba duba ki ga komai na shirin jagule mana ..?,
ɗaga kanta sama tayi ta ƙurawa p.o.p ɗin dakin ido cikin raunin zuciya tace
"Yagana wallahi har yanzu banyi danasanin hukuncin da alanguburo ya dauka ba ,
Dan murmushi yagana tayi ta gyara zaman ta tace..
"Hmmm ya kaltum kenan,
glasses cup ta ɗauka ta kai bakin ta duk daɗin tatatcan pineapple and coconut juice wani irin ɗaci take ji yana yi mata a bakin ta wai sai yaushe ƙaddara zata dena wala gigi da'ita..?,
aguje nur ta shigo tace
"Auntin barno..,
Cikin fara'a ta ware hannunta tace
"NUR,
Ƙara'sowa tayi ta rungume ta tace
"Aunty ina lubna...?,
Lubna tana gidan hajja kaka
Aisar ne ya shigo farin ciki ne ya mamaye shi ganin aunty sa yace
"Sannu da zowa aunty,
Yauwa tace masa nan fa hira ta farke a tsakanin su kowa na nan nan da antin barno
BN NADER FAMILY
Ran Alhaji Abdullah ne ya ɓaci cikin faɗa yace
"Wanna ai shashancin banza ne in zaku farka tun huri Ku farka saboda rashin hankali kuna so ku zautar damu wacce irin fatalwa ana zaune ƙalau ke Rahama zan laminci wannan ƙageggen zancen naku ba...
namasu taɓin ƙwaƙwalwa..?,
cije leɓen ta tayi domin wallahi ita ganauce ba jiyauba dan haka dole fa malan me turakar yasin yayi mata addu'a a gidan nan ba fashi mom Amina tace
"Amma ai...,
É—aga mata hannu yayi yace
"Ƙar ki ɓatan rai nide na gama magana tun huri kisa wancan mashiriki ya barmin gida..,
tashi tsaye tayi tace..
"Yanzu kai min adalci kenan kasan kuwa irin tashin hankalin da jiya nashiga..? yanzu malam me turakar yasin É—inne mashiriki..?
To wallahi a iya bakin ka har da aljanu faɗa yake kabi shi a hankali kar ya shanye maka ruwan ƙwaƙwalwa
da'katawa yayi daga tafiyar da ya fara yace
"Rahama naga kina so ranki ya ɓaci to ki bar wannan mutumin ya ƙara hour daya a gidan nan saboda kin rainani ni zai shanyewa ruwan ƙwaƙwalwa yana faɗar haka yasa kai ya fita
Gyara É—aurin kanta tayi tace
"Wallahi saina yi ai bakai ake tsoratawa ba..,
Ba ko sallama ya shigo yana rawa da'katawa yayi ganin wani uban carɓi a huyan wani tsoho cikin mamaki yace
"Kai lafiya me ya kawo ka..?,
Malam me turakar yasin yace
"Hattara dai yaro ka iya bakin ka ko yanzu in maida maka da bakin ka huya..,
haÉ—a rai Salim yayi yace
"Kai anfaɗa maka wannan kurarin naka zasu tsoratar dani..? wallahi tun huri kwashe wayan nan matattun ƙafafuwan ka kayi gaba ko yanzu in nuna maka zamani ,
Cikin sauri mom Amina ta ƙara so tace
"Na shiga uku Salim kanka ɗaya kuwa kasan wannan wane...?, wallahi iya bakin ka ƙarya maida ka ƙunkuru,
taɓe baki yayi yace
"Mom ƙunkuru kuma..?,
Cikin tabbatar wa tace
"Eh,
Dariya ya saki yace
"Ai shi kansa kunkurune kinga kuwa in kura na maganin zawo tayiwa kanta,
HaÉ—a rai tayi tace
"Wallahi salim ka kiyaye ni..,
buÉ—a baki yayi zai magana sai yayi farin gani zabgegen kumurcin muciji
Ke saɗaɗowa dai dai da shigowar safna da mom hafsa baƙin ƙofar floor yaja tunga ya tsaya ya fasa kai cikin tashin hankali mom Amina tace
"Malam me turakar yasin tarnaƙi faɗan ibilisai yi mai magana ya bar gunnan,
gumine ya wanke fuskar malam ya ciro carɓin huyan sa duk tsayin sa haka ya fara jan Uku uku hurhuɗu ko za'a samai huƙa a huya bazai ce ga abin da yake faɗi ba....
ai ƙafin su ankara tuni ya fara zagaye su duk kuwa faɗin floor haka ya datsi iya gunsu iya tashin hankali yau suna ciki kaf cikin su ba wanda ya tuna da addu'a balle suyi....
Wayyo Allah ashe daman ajalina ke kirana shiyasa da miji ki yazo ya zuɓa min tujara na'kasa tafiya masu iya magana sun ce ƙwaɗayi ma'buɗar wahala ashe zancen zucine ya fito fili
be sani ba duk irin tashin hankalin da Salim ke ciki be hana shi sakin wata irin dariya ba yana tausayin kasan yana tausaya masoyi yar sa SAFNA domin ita ko motsi ta kasa.....
Allah ya bawa malam sa'ar guduwa da sauri salim ya ruƙo ƙafarsa yace
"Yaba malam me turakar yasin ya zaka gudu kai fa har maida mutum kake wata halittar..,
A fusace ya buge hannunsa zai ƙwaci kafar sa mucijin nan ya nan'naɗe musa kafa tare da hannun salim kuka salim ya saki ganin rayuwar sa ta zo karshe burin sa be cika ba..
Ganin ya naɗe su salim mom hafsa ta sami damar guduwa aikuwa kamar wasa ji tayi sanyi a kafarta saurin duba ƙasan'ta tayi sai tayi farin gani tace
"Wayyi na ga takai na ni hajara,
Kuka take we'we kai kace aiko mata akai da saƙon mahaifinta ya mutu
Ashe su safna sun ɓoya a kitchen safna na janyo mom amina ita na janyo ta dan a ganin safna su sunci duniya dan haka ballale a'damu ba dan sun mutu..
A fusace mom aminatou ta fusgota akafin ta ankara ran safna ya ɓaci ta janyo ta tuni tayi zaman daɓaro a ƙasa cikin wani irin raɗaɗi da yaziyar ceta tace
"Summa'inna alaina bayyana ya ashafi ya ma'afi tun tanayi a hankali har ta dawo da karfe ai yarda kasan a makarantar allo haka suka kama...
Ganin duk inda ake zaibar gun kowa ya kama yi
in yaje gun mutum yana gamawa zai bar gun ya koma na ɗayan da yazo kan malam diriricewa yayi ya kasa ɗan haka tun da ya saita shi yana zaro harshe besan lokacin da ya saki gudawa ba warine ya turnuƙe floor....
Assalamu alaikum ɓat ya ɓata ba muciji ba labarin sa ganin yarda sukai hujuga hujuga kai kace ɓarin mota akai a kansu ga karatu da suke yawa wani abun ya ɓata cikin mamaki BASMA tace
"Mom lafiya na gan ku a haka..? wannan wane?,
Ba sudena ba saima ci gaba sukai da karatun su
Cikin sauri ta juya domin ta kira sitti da su uncle suzo su ga halin da suke ciki...
JORDAN
yamma likis suka iso Jordan hotel suka kama bedroom da floor cikin gajiya jameel ya ce zauna yace
"Wallahi duk na gaji haba wannan aikin huya yanzu dafa wani zancen yake ba wannan ba..,
TAREEK yace
"Hmm kai taka me sauki ce.,
Dariyar da yake ruƙe'wa tun ɗazu ya sami damar amayar da ita cikin zolaya yace
"Haba angon mata biyu da balarabiyar Palestine da yar Nigeria,
Tsaki yaja ya shige ɗaki cire kayan da yayi ya shiga toilet wanka yayi ya ɗauro alwala fitowa yayi ya buɗe trolley ɗin sa ya ɗauki kaya mara nauyi yasa ATM cars ɗin sane ya waɗi
da sauri ya É—auka dan siririn tsaki yaja tuna abin da ya faru wayar sa da ta faÉ—a ruwa ya É—auko ko kunnuwa batayi balle yayi musu order abinci
fitowa floor yayi shaf ya manta da wata abrar hullamai ATM yayi yace
"In ka gama lalacinka kayi mana order abinci plate biyu sai limo Ka duba wannan fridge É—in ko a kwai ruwa kaga ba sai mun siya ba ,
Cikin zolaya yace
"Plate biyu kuma..? nifa wato tun yanzu anga jar fata an fara yi min wariyar launin fata ko,
da sauri ya dubi bangon dake pacing ɗin sa four eyes sukai da ita tausayin tane ya kama shi kauda kansa yayi yace
"Harda kaya zaka tawo dashi kamar na wannan yarinyar kayan ta yayi dadti ,
É—auka yayi ya zagaye shi ya shiga dakin domin yayi wanka
prayermat ya shimfida ya fara sallar magarib ba da ake kira wowa yanzu
yunwa ce ta ishi abrar dan haka kuka ta fara ga ciwo da cikin ta..
Wanka jameel ya gama a cikin bedroom ya yi sallar dan haka be ji kukan taba idarwa yayi daidai da idarwar tareek ganin tareek ya idar kawai sai ya fita be tsaya jin ba'asin kukanta ba
karamin tsaki yaja ya zauna akan royal chair yace
"lafiya me ke damun ki?,
haushi ne ya kama shi tunawa da yayi bata jin hausa balle turanci alama yayi mata da tazo aikuwa yawa jira take ta fara ɗingisa kafarta ta ƙaraso zama tayi a kasa ta nuna mai cikin ta fahimta yayi kamar ciwo yake mata ganin irin dadtin jikin ta ya ruke mata hannu ta tashi har toilet ya kai ta ya hada mata ruwan wanka ya fito
Zama yayi kunna tv ya fara kallo ihunta yaji da sauri ya shiga sabulu ne ya shigar mata ido
daman bata iya wanka ba k'arasawa gunta yayi ya wanke mata fuska
ganin ko cuda jikin ta batayi ba ya fara yi mata wanka tun da yake betaÉ“a jin yanayin da yaji yau ba sakamakon arba dayi da matasan Breast É—in ta yawa an kafe hannun sa ya kasa É—auke wa be yi zaton cewa wannan abun zai dau hankalin sa ba sosan wankan ne ya zame wani irin dadi yaji lokacin da ya É—ora hannu a kansu a hankali ya fara matsawa kuka tasa saboda zafin da ya ziyar ceta.....âœï¸
*DESTINY LOVE*
Arewa books@Oumyasmeen
Watt pad@ Aminaoumyasmeen
        Perfectly pen's
*Ina godiya my fans kodai ku ƙara hakuri dani wallahi bana jin dadin ƙorafin da kuke min wallahi bako yaush nake samin damar typing ba ga makaranta ga hidimar gida*
*Ban yarda amai damin shi document ba ko audio in kune yaji jiki ya tsira*
Episode 51-52
ture hannunsa tayi taja baya tana kuka sosai gun kemata zafi daƙyar ya iya tashi ya fita daga toilet
zama yayi ya zuba tagumi idanuwansa sun kaɗa sunyi ja lips ɗin sa na kasa ya ciza shikkenan yarinyar nan ta ɓallo mai ruwa da sauri ya tashi ya buɗe trolley bag yafara dubawa ko ya tawo da maganin sa hamdalah yayi sakamaƙon ganin sa da yayi...
É—auka yayi da sauri ya buÉ—e fridge ya É—auko ruwa ya watsa abakin sa shan ruwan ya shiga yi ba kakkautawa...
Ajiye ledar hannunsa yayi ya shigo cikin mamaki yake kallon tareek da sauri ya ɗurƙusa ya ɗauki kwalin maganin da ya yar yace
"TAREEK wai yau she zaka san wannan abun yana da illa wallahi tun yana yi maka aiki wataran bazai maka ba kai ba likita ba bakomai ba ka tashi kana shan magani ina cewa yanzu ka huce gun mata har biyu ko wannan da kake rainata zaka iya rage zafi da ita?,
Banza yayi mai be tsaya tattara kayan da ya fito da su ba yasa kai zai fita dai dai fitowar abrar ɗaure da towel sai kuka take chak ya tsaya wani abune ya tokare mai ƙahon zuciya shide yasan ba kishinta yake ba amma ai ta bari jameel ya fita sannan ta fito ya tsani kuka a rayuwarsa musamman na mace tsawa ya daka mata
dariyar jameel ce ta subɓoce mai tun yanzu yafara kishin ta kana kallon kwayar idanuwansa zaka ga zallar so amma ya fake da tausayin ta yake ji
kuka ta ƙara fashewa dashi a fusace ya juyo kan jameel yace
"Kai kuma lafiya ka ke wannan dariyar harda ruƙe ciki ..? ina kayan da nace ka siyo?,
da hannu yayi mai nuni domin bazai iya yimai magana ba tsaki yaja ya fita shima binsa yayi ledar kayan ya buÉ—e riga da wando ne har guda uku cikin sauri ya dubi jameel yace
"Jameel ƙarfa kafara samin zargi a zuciya ta anya kuwa..? tsakani da Allah karasa kayan da zaka ɗauko sai riga armless da three-quarter har guda uku yawa muna garin arna,
zama jameel yayi ya fara fiddo da take away yace
"Ai gani nai ku masu auran nan kunfi son irin kayan nan balle kai uban jaraba daga kallon yarinya har da shan pill,
kasa magana yayi dan haka yabar gun komawa dakin yayi
samun tayayi har ta fara rawar sanyi jikin ta zafi raɗo da sauri ya ƙarasa gun jikin ta ya taɓa yaji zafi raɗau
saurin rungume shi tayi tana kuka lallashin ta ya fara luf tayi yawa tana jin me yake faɗi abinci ya fara bata abaki amsa ta fara yi tana ci bayan ya gama bata ya miƙa mata kaya ba musu ya ta amsa fita tasa yayi domin gudun abin kunya...
SITTI POV
Bugu take yawa zata fasa kofar a fusace sitti ta fito ta buÉ—e tace
"Ke basma lafiya wannan wane irin bugu ne yawa zaki karya min kofa?,
kama kugu tayi tace
"Sitti ina fa lafiya ga su mom amina ce suna karatu,
cikin rashin fahimta tace
"Karatu kuma..?,
Wahalallan numfashi ta sauke yawa tayi tsare tace
"Sitti lamarin gidan sai addu'a wallahi gasu nan dai kizo ki gansu,
cikin sauri ta bita basma tsayawa tayi ganin uncle Nasir zai shiga mota cikin sauri tace
"Sitti ina zuwa ya kamata mu tafi da namiji domin a san yarda za ai da su nifa ina ganin aljanu suka tada,
Cikin yanayin tashin hankali amma sai ta danne domin Allah yayi mata ƙi faɗi tace
"Ke bana son shashancin banza wanne irin aljanu kuma nayi ma dana sanin biyo ki wallahi naman ta ke jule juice ce abin jikawa asha a ruwa ..,
banza tayi mata ta ƙara gaba cikin sauri ta ƙarasa tace
"Uncle nasir wallahi ga su mom nan ba lafiya kazo,
da katawa yayi cikin yanayin mamaki yace
"Wacce irin rashin lafiya..?,
A gajarce tace
"Aljanu mana,
da sauri ta ƙarasa gun ya mudassir tace
"Dan Allah aka zo su mom ba lafiya,
juyowa yayi cikin i don care yace
"Kar inje inga ba daidai ba fa,
Wallahi gaskiya nake faɗa maka tawo wa yayi suka fara tafiya har main floor curko curko sukai ganin hannun malam da salim a sarke da juna suna kuka mom hafsa da safna sunyi hujiga juhujiga kai kace ɓarin mota akai mu a kai
can ga mom amina ruƙe da ƙafa tana kuka
tsorone ya kama sitti ta ja da baya dan kar a zarge ta tana jintsoro tace
"Nasir mudassir Ku ƙarasa kuyi musu ruƙiya ke basma jiki shashin mazan gidan nan ki kirawo su mannir wannan daga gani yar mero ce a kansu,
Dariya basma tayi tace
"Haba sitti karfe 6:34 pm fa yanzu basu dawo ba kinsan wani ma sai 11:00 yake dawowa balle yau ana buga ball,
Shiru tayi can tace
"Kinga da wannan yaron yana nan me suffar samudawa daya zo domin shi kansa aljanine,
Haushi ne ya turnuƙr uncle sai kuma ya danne domin yason halin sitti bata da dama yace
"Sitti wa..?,
Harara ta zabga mai tace
"Tareek mana kaf gidan nan wane me suffar aljanu sama dashi,
banza yayi mata ya ƙarasa gun su salim
ruƙe salim yayi duk ya fita daga hayyacin sa cewa yake
"Summa inna isimi sim sim dan Allah akar kuyi sama dani wayyo Allah mom zasu tafi dani wallahi bana son mutuwa,
Tsawa uncle ya daka mai yace
"Wannan wanne irin shashanci ne,
Kama bakin sa yayi yace
"Toto to nayi shiru kalas inji larabawa ,
zama yayi ganin kamar sun dawo hayyacin su yace
"Me ya faru..?,
nan mom amina ta kwashe komai ta faÉ—i
dariya mudassir da basma keyi malam yayi huƙi huki mom hafsa kuwa haushi ne ya kamata ganin ɗanta yana dariya tace
"jibe ka yawa wani mutumin kirki shashasha kawai bar nan gun,
shiru yayi ya juya ya fita basma bin bayan sa tayi haka uncle salim kuwa kunya ce ta kama shi da ya tuna abin da ya aikata
mom amina ta sami targaÉ—e malma kar kaÉ—a rigarsa yayi ya cika ta da iska domin yau yaga bala'i har abada shi da gidan nan
safna ma tashi tayi ta bar gidan baki daya baza ƙars dawowa gidan nan ba
Misalin karfe 9:30
abba ya shigo shashin sitti har ƙasa ya ɗurkusa ya gaishe da ita amsawa tayi fuska a turɓune tace
"Yanzu abdulnur abin da danka yayi ya kyauta kenan yau tsahun sati biyu bashi ba labarin sa yabar min jika da auransa akan ta,
Ƙasa yayi da idonsa yace
"Sitti insha Allahu zai dawo dazu muke maganar sa da nasir,
fyace majina tayi tace
"Abubuwan da suke faruwa a gidan nan sun fara isata,
cire hular kansa yayi yace
"Sitti dan Allah ki faÉ—amin inda nanne take ko takardar da tabari ki nuna mana wallahi a yanzu ita kaÉ—ece shedata ta biyu bayan alhaji Allah aya jikan sa
akwai wani abu daba ku sani ba wallahi halastatcan ɗane na sunna akwai kulli fa a gaba wannan takarda ta take hannunki ita ce warwarowar matsalar mu ita ce mabuɗar kullin nan sai bayan abin nan ya faru na saketa amma..,
Cikin tashin hankali tace
"Kar ka faɗan zancen bazan labarin da ka bamu shine na gaskiya ba wannan ba ko jikina duk kunnuwa ne bazan yarda da wannan zance ba nanne kuma bana fatan nasan ida take wato kaga ya girma yana gudun ka saboda ka bata mai usuli da tushe,
Cije leɓinsa na kasa yayi ya saki wani murmushi wanda ake kira da yafi kuka ciwo yace
"Wallahi duk lokacin da nanne ta bayyana komai zai bayyana za'a san cewa shi É—an....,
da katawa yayi domin ganin hulgawar mutum tashi yayi yace
"Sai da safe,
ciki ciki tace
"Allah ya tash mu lafiya,
Amin yace zuciyarsa a na tubka da warwara dole ya tsanan ta binkice wata kilama tana garin nan to amma ai tace baza ta barshi ya zauna lafiya ba ko dai ta mutu ne bashi da me bashi amsa
SHATTIMA BABA GANA
Yau aikin kwana take ganin karfe goma saura ta koma office É—inta
kujera ta ja ta zauna karar shigowar message taji da tayi banza dashi amma sai ta duba saƙone kamar haka
_Assalam alaikum partner duk inda nake kina rai na nasan cewa nice komai ya faru nice sanadi ki yafe min amma har yanzu ina lula da amanar ki daga senior prefect hostel A_
Wayar ce ta waɗi tayi tara tsatsa zaro ido tayi hawaye na zuba kai kaice an buɗe fanfo sulalewa tayi a ƙasa ta rushe da kuka wannan wacce irin ƙaddara ce
a haka sister maryam ta tarar da ita cikin sauri tace
"Subbahalallahi sister lafiya me ya faru wani ne ya mutu,
girgiza kai ta shiga yi miƙewa tayi sister maryam ta temaka mata ta tashi jakar ta ta ɗauka da wayarta cikin sauri tace
"Ina zaki..?,
cikin sarkewar numfashi tace
"Gida,
girgiza kai tayi tace
"Gaskiya bazaki tafi ba ahalin da kike bara in kai ki,
jingina tayi da jikin bango fita sister maryam tayi domin dauko key ta manta da tana da mota ganin ta fita da sauri ta fito ko rufe kofar batayi ba wajan da tayi parking ta nufa ta dauki motar ta data da sauri sister ta kara so gun domin ta tambayi sayyada cleaner tace bama ta fita
daidai da tashin motar ta a guje ta fita gware tayi da wata mota chak motar ta tsaya yayin da jama'a suka taru a kanta.....âœï¸
*_yanzu fa taken wasan ya fara ko dai ku biyo ni wai wace take wannan saƙon 🤔_*
DESTINY LOVE*
   Daga alƙalamin
       Oumyasmeen
Watt pad @Aminaoumyasmeen
Arewabooke@oumyasmeen
     Â
       Perfectly pen's ✊
Wannan page nakine MATAR DEAR
da
FATEEMAH ISAH MUHAMMAD Facebook my fan ina godiya sosai da irin son da kike nunawa destiny wanna page naki ne
*🗣ï¸ðŸ—£ï¸ðŸ‘‰ï¸mutane kuji tsoran Allan wai sai mutum yayi maka magan zai siyi littafin ka ba network ka bashi sai yayi blocking number ka wai yanzu haram ita take gudu ana binta duk wanda yaci min kuÉ—i na wannan a zaune take zai bani ranar da bashi da shi*
*Duk meson binta yar jagaliya 300 complete yayi min magana ko muzu ba mu gani 200 Kin cuce ni 300*
In mutun zai siyi dukka akwao discount na 100
700
Account number
Amina alhasan Muhammad
Opay
*8141785374*
Ko
Moneypoints
Amina alhasan Muhammad
9061890481
A toro da shedar biya ta
09061890481
 Â
Episode 53-54
Kowa nagun ya shiga tashin hankali duba da abin da ya faru amma cikin hukuncin Allah ko kwarzane batayi ba sai motar ta data lutsai a kan wani bench ta zauna wayarta ta ɗauko a jaka ta lalubo number Aziz bugu daya ya ɗauka cikin sanyin murya wacce ta ɓoye damuwarta tace
"Aziz ina waje wajan sabon titi kazo ka É—auke ni,
Daga daya ɓagaran yace
"To,
Sauri tayi ta katsai tasan zai iya tambayar ta godiya ta yiwa mutanan ganin ba wata matsala kowa ya watsai
NUCYÂ HASSAN JEGA Former governor
POV
Cikin sauri take shiryawa hibbah ce ta shigo kallon mamaki takewa NUCY ganin irin sauri da take hakurin tane ya ƙare stool ta janyo ta zauna tace
"NUCY ina zuwa.?,
fari tayi da idanuwanta tace
"Party,
tun daga sama harƙasa take kallonta
NUCY badai sheÉ—anci ba wata iriyar fitted gown ce a jikin ta tawani swiss lace amy colour da adon flowers dark purple sai ka rantsai a jikin ta aka É—inga ko kuma gum aka manna mata
duban tamfatsaitsan agogon dake manne a bangon bedroom É—in su tace
"NUCY 6:30 fa ,
juya kyawawan idanuwan ta tayi ta dafe kanta da yaci kitson attachment har gadon baya tace
"Ya Allah hibbah to ai tare da TAFIDA zamu,
Idanuwantane suka kawo ruwa ta matso kusa da NUCY dafata tayi
Hannunta NUCY ta ture domin tasan abin da take nufi kasa tayi da muryar ta tace
"Sweetheart bazan dade ba zandawo bani minute 39 kacal zan dawo,
Mai da hannunta tayi kan kirjinta tana shafawa marai raice murya tayi tamkar wata marainiya tace
"Please ko sau daya ne ki barni inyi....,
taja karshen maganar
Zaunar da ita tayi cikin sigar lallashi tace
"Haba hibbah kalli fa kiga na shirya me zan baki wallahi na gaji ke bakya gajiya,
Hannu tasa ta zuge zip É—in rigar ta sai ga kyawawan cikiar kun breast É—in ta acikin bra....
Ja da baya tayi tace
"Kai hibbah yanzu saikin ɓatan lokaci ba,
Janyo wa tayi ta marairaice murya tace
"Please.....,
ganin tayi shiru alamal ta yarda
fito dasu tayi ta fara sha kai kaice yarinya ce a cinyar uwar...ta ganin ta fara amsar saƙo cikin ƙwarewa ta zame mata riga tunɓur sukai haihuwar uwar s.......
mai da kanta tayi gabanta aikata masha'arsu suka shiga yi har suka biyawa kansu buÆ™ataÂ
Wayar ta ta ce tayi ringing da sauri ta ture kan hibba dake gaban ta mai da kanta tayi a haka ta É—auki wayar ta É—aga tace
"Heelloooo....,
tsaki yaja domin yasan ta tsuniyar gizo bata huce ƙoki yace
"Da hallacan ki fito ina waje dan ga daguss ɗinki shida wayan nan security's ɗinsa mara imani amma kinna ɓatan lokaci,
Wani numfashi ta saki lokacin da hibba take mata wasa da harshe a gabanta tace
"Wassssshhh ina zuwa yanzu,
kashe wayar yayi da kyar ta iya ture hibba ta tashi yawa wata gawa ta kwanta tayi lamo cikin sauri take sa kayanta ko wanka bata tsaya yiba tace
"Hibba na tafi sai ki kira wata ta taya ki kwana domin bazan dawo ba,
É—ago kanta tayi tace
"Please karamin sabuwar yar aikin nan,
Da sauri ta tsaya har tasa hannunta a kan handel É—in kofar É—akin tace
"Hibba meke damun ki ..?asiri kike so ki tona mana abin naki ya huce kan nawaje har cikin gida..,
cije lips ɗinta na ƙasa tayi tace
"Please dan Allah kiramin ita ba abin da kike tunani bane kawai wanke min toilet za tayi koma mene ai daddy ne yaja mana ya bar mu muyi aure mana yace sai munyi boko,
Da ta gama jinta ta fita wani uban hill tasa tafiya take É—ai dai duk inda ta taka sai kaji sautin kwass kwassÂ
har tazo zata shige shashin yan aiki sai kuma ta shiga domin tana kaunar yar uwarta
Knocking tafara ganin zata ɓatawa kanta lokaci ta tura kai samin yarinyar tayi tayi daidai a kan mattress tana sharar bacci cikin ɗaga murya ta daka mata tsawa
Firgita ta tashi tana raba ido kanta ta fara sosawa tace
"Hajiaya me za ai miki..?,
Kallon ta take tun daga sama har kasa take kallon ta yarinya ce ƙarama dan ba zata huce sixteen years ba da alama yanzu ta fara irgar dangi haushin hibbah ne ya kamata tace
"Keje bedroom É—in mu hibba na kiran ki,
Tana fadar haka ta juya ta fita cikin sauri saude ta tashi ta fita domin tason halin fadan su gidan shiru da alama me gidan tana shashinta sai kai tafiya me dan nisa sannan zaka ga shashin matar gidan haka tsakanin ta dana ya'yan ta kowa harkar gaban sa yake
Allah ya kyauta inji yan gidan radiyo aikuwa dole tarbiya ta lalace
Gaban wani babban apartment ta tsaya ganin kofar a bude ta shiga masha Allah daga gani an kashe dukiya ba kowa a madaidaicin floor dan haka kai taye bedroom É—in su ta nufa a buÉ—e ta gansa...
Turawa tayi ta shiga bakin ta ɗauke da sallama duk da tasan balalle ta amsa ba in suka ga talaka yawa sunga kashi haka daɓi'ar yan gidan take mutum ɗaya zeenatu ke bata labari shi kuma har yau bata taɓa haɗuwa da shi da alama bayama garin tunda ko sau daya be taɓa zuwa ko dan yaga iyayen sa ba
É—ago kai hibba tayi tana kwnace sai blanket da taja haÉ—e ranta tayi tace
"Jeki ki wanken toilet ,
Sum sum ta shige toilet......
**** Flash back
zuba ta gumi tayi har Aziz yazo bata san ya zo ba kura mata ido yayi cikin tsananin bugawar zuciya yace
"Ummi ... Me ya faru na ganki a nan ?,
Ɗagowa tayi ta tatashi tace
"Aziz nan ba gun tambaya bane muje gida,
Ba yarda ya iya haka ya buÉ—e motarsa ya shiga wayar sa ya É—auko domin kiran bakanike bugu daya ya É—auka
da yake bashi da nisa daga inda suke nan da nan ya zo ya É—auki motar ta su kuma suka huce gida
yana parking ta fito har tana harÉ—ewa
a bubuwa sunwa kwakwalwar ta yawa gobe dole ta ziyarci gidan su ko za'a san inda take me yasa ta ɓoya bayan tasan ɓoyan tana tashin hankali ga rayuwarta
nur kade ta tarar a floor ta dama costom tana sha bowl É—in hannunta ta ajiye ganin ummi ta taso da gudu ta rungume ta tace
"Ummi yau kuma da huri haka ba aikin kwana kike ba..?,
rungume yarinyar tata tayi sanyin idaniyar ta tace
"Ehwllh nur ,
cikin farin ciki tace
"To Barka da dawo wa addah ya kura tazo,
jimm tayi ta dubi yar tata tace
"Tana ina...?,
tsaki nur taja tace
"Ta gama fadan ta wai wallahi baba maza ya rako duniya ya tsa kina juyash....,
bata ƙarasa ba ummi ta ɗaga mata hannu tace
"Nur shikkenan nagane,
Ummi juyawa tayi tace
"Na'am aisar,
zama yayi a daya daga cikin royal sofa yace
"Ummi yunwa nake ji bazab iya cin abincin wannan yarinyar ba ,
dariya tayi ganin nur ta kwaɓe fuska yawa anmata bushara yau zata mutu tace
"Aikuwa auta a bagen girki zata iya karawa da kowa,
Aziz ne ya shigo yace
"Uhmm uhmm ummi yaufa abin yafi na kullum,
zaro ido tayi tace
Uhmm nidai komai auta ta dafa zanci,
ganin baba yana saukowa da gudu taje gunsa tasa kuka ƙarasowa yayi ya ruƙe mata hannu yace
"Yi shiru wa ya taɓan yar gaban goshina...?,
Azizi yace
"Baba abinci ta kwaɓa mana,
har suna haÉ—a baki da aisar....
ummi tace
"Wai shi abincin bashi da suna ne..? Kuna faÉ—i nasan wanda ta iya da wanda bata iya ba zan gane ku,
aisar yace
"Biski na mutan barno,
Pillow cases baba ya É—auka ya cilla musu yace
"Abincin garin namu kuke kushewa ko tab yau ni da kune wato kunzama hausawa ko tab yau dole mu koma tushen mu,
dariya sukai suka shiga shashin su kowanne ya shiga bedroom É—in sa.
nur ma dakin ta ta shiga ummi tafiya tayi tayi wanka tazo ta kwashi girki.....
KING Of JOURNALISTS MUHAMMAD TAREEK
Duk girman gadon bazai iya kwanciya da ita ba dan haka akwai wata kujera akan tayace ta kwanta
da yake ciki yake da jameel be ƙara fitowa floor ba addu'a yayi ya kwanta ya kashe fitilah tsorene ya kama abrar daƙin yayi duhu kuka ta fara tun tanayi a hankali har ta ƙara sauti
cikin bacci yaji wannan kukan nata ransa ne ta ɓaci ya tashi kunna fila yayi
cak ta saboda mugun kallon da yayi mata kwafa yayi
komawa ta yi ta kwanta domin yanzu wani bugun tsoronsa take ji Saboda abin da ya faru a toilet har yanzu zafi gun ke mata
Kashe fitilah yayi ya kwanta
karfe hudu ya tashi nafilah yayi har aka kira sallar asuba tashin ta ya fara yi
Kwanciya ta gyara kura mata ido yayi duk inda me kyau takai to abrar ta kai duba da irin jinsin da ta fito saurin kauda idonsa yayi sakamaƙon ƙirjinta da saman sa ya fito gun yayi ja ga shatin hannunsa rada rada a jikinta...
Ganin lokaci yana kurewa bata tashi ba ya fito har jameel ya É—auro alwalah a toilet É—in floor yace
"A'a ango har an fito ya kwanan amarya yice ko anbimin kwanwa a hankali dan najin kukan ta jiy.........,
Ran tareek ne ya ɓaci yace
"Wallahi jameel ka kiyaye ni,
ruƙo hannunsa yayi yace
"Calm down big brother wallahi naji me kai mata,
Ahassale yace
"Uwar...k nayi mata,
kama baki yayi yace
"Wow yau tareek da zagi muje,
haka suka tafi jan tareek ya É—in gayi da hira yana basar dashi masallaci suka shiga sai karfe 7:30 suka fito kai tsaye
Restaurant suka shiga inda sukai order abinci har sun fito kamar ance tareek juya mutumin da yayi shekara da shekaru yana nema ya gani tsohon me lefi amma kash har ya hau mota ya tafi number motar ya ruƙe
Domin hatsarine babba ya bi bayansa duba da irin ƙasar da suke akwai tsaro
Jameel yace
"Lafiya tareek naga kana kallon waccan motar..?,
hmmm bakomai mu tafi domin tareek besan yana aiki da D.A.S.S ba shiyasa ma wayan nan sujojin Isra'ila suka so kashe shi
daga nan suka biya wani phone centre suka siyi waya sai 8:30 suka dawo hotel É—in lokacin
Abrar taci kuka ta gaji suna buÉ—e Æ™ofa ta rungume jameel tasa kuka ran tareel ne ya É“aci idanuwansa sunyi ja yawa garwashi janyota yayi ya kifa mata mar......âœï¸
*DESTINY LOVE*
     Daga alƙalamin
       *Oumyasmeen*
Watt pad @Aminaoumyasmeen
Arewabooke@oumyasmeen
     Â
       Perfectly pen's ✊
KING AND QUEEN WRITING CHAMBER👌✊
ABRAR=me tsoran Allah
Episode 55
TARÉÉK POV
Sai dai me yawa an ruƙe hannunsa ya kasa dukanta ita kuwa tuni ta firgita ya fashe da wani irin marayan kuka zama jameel yayi be cewa tareek kala ba domin yana iya hango hutar kishi dake ruruwa a idanuwansa gwara inya huce yayi mai magana...
Shiga bedroom yayi wanka yayi tunani duk ya cin kunshe me zuciya gwara ya koma gida ko zai sami salama a zuciyar sa har ya fito be dena tunani ba shirya wa yayi cikin White t-shirt da blue jeans sai ƙamshi yake zubawa wayar da ya siyo ya shiga sai ta mahimman abubuwa sa
Jameel ne ya shigo yace
"Malam kabar fa yarinya na jin yunwa,
É—agowa yayi yace
"Bata take away É—aya taci,
Juyawa yayi ya koma floor leda É—aya ya É—auko ya kawo ya kawo gaban ta ya buÉ—e mata tausayin ta ya kama shi
me lallashi take buƙata gashi Allah ya haɗata da miskilin miji
bata yi mai musu ta amsa domin itama yunwa take ji komawa yayi ya zauna
tamkar me koyan cin abinci haka ta fara tsakurar sa bawai dan be dadi ba sai dai wannan ba cimar ta bace cimar garin Jordan dan ce
kaɗan taci ta barsa yago tissue tayi ta goge hannunta ta ɗauki lemo ɗaya ta fara sha ko rabi bata sha ba taji fitsari ajiye wa tayi ta shiga
bedroom É—in da tareek yake ta shiga
Samunsa tayi yana kwance yana latsai latsan waya idanuwanta ne ya ciko da kwallah cikin sanyi murya tamkar ana busa sarewa tace
"Abbu Abbu ta nuna mai hanyar toilet,
ɗagowa yayi ya zuɓa mata ido bece mata komai ba ƙasa tayi danata idon dan bazata iya kallan sa ba ta fara wasa da hannunta
haushi ne ya ishi tareek abu kaɗan kuka yawa me takaba bawai ya fahimci me take nufi a'a kawai shigar da ita zai komai ma zata yi tayi wannan shagwaɓar da sangarta ta ishe shi....
ajiye wayar yayi ya sauko daga luxury bed É—in ya kama hannunta har toilet yawa me ciwon baki yace
"Taking care taking,
a wannan karan taji me yace dan haka ta É—aga mai kai tayi har wanka zatayi
To bayan ta fito tasa kaya duk yana dakin saidai hankalin sa ya kanta lokaci zuwa lokaci yakan É—ago ya kalle ta gamawa yayi ya fara haÉ—a kayansu dake komai yayi mata ta internet
yau sai Nigeria ƙasar mu ta gado garin shugaba jagaba
Fitowa yayi tana biye dashi jameel ma ya shirya kullo dakin jameel yayi sukai kaiwa me kula da dakuna
Tesxi suka hau har airport ta kai su bincikar kayansu akai da vizar su basu sami wata matsala ba suka shiga jirgi
Wajan tareek da abrar ɗaya jameel na bayan su baccine yayi a won gaba da ita  a jikin tareek ta kwanta magazine ya ɗauka ya fara karantawa har Allah ya kawo su kano suka sauka a
AMINU KANO NTERNATIONAL AIRPORT
checking kayan su akai bare idanuwa abrar tayi tana kallon ikon Allah ruÆ™e tareek gam tayi tsoron wayan nan bakaÆ™en mutanan takeÂ
Tun É—azu wanda zai É—auke su yazo dan gaka ana gama binciken su
suka shiga Mota yau sai gidan
BN NADER
GADAN ƘAYA J.R.A
Juyowa driving yayi yana kallon abrar mamakine fal a zuciyar sa ko ina wayan nan mutanen suka samo wannan yarinya..? lalle yau a kwai tashin hankali a gidan nan dama basa rabo dashi to gawa ni nan ya rakito musu sabo fil
ganin ba me bashi amsa ya mai da hankalin da kan titi har suka iso horn yayi me gadi ya buÉ—e parking yayi fitowa sukai
Kallon ko ina abrar take yawa wacce ta warke daga cutar makanta
jameel ne ya dube SA yace
"TAREEK wanne bayani za kaiwa su abbie naga ko a jikin ka ?,
Haɗe girar sama data ƙasa yayi yace
"Wanne bayani kuma..? akan me ..? zan musu bayani..,
murmushi jameel yayi daman yasan za arina shashin aunty Ayesha suka nufa cikin tana zaune a floor da sauri ta tashi jin sallamar su tace
"sannun ku da zowa na neme ku har na gaji bata lura da yarinyar dake hannun tareek ba ,
Hmm kawai jameel yace domin sun ga mutuwa ido da ido zama jameel yayi tareek ya shigo hannunsa ruƙe da na abrar yawa wata doluwa ta saki baki tana kallon sa kasa haƙura tayi yana zama tace
"Tareek wace wannan....?,
gyara zama yayi yace
"Ga a jiyarta zan miki bayani,
Yana fadar haka ya tashi har ya fara tafiya ya tsaya yace
"Duk abin da take buƙata ki faɗamin in baki kuɗi ki siyo,
daman tasan za'arina shi mutum ne da ba'a sanin cikin sa ba kuma yason shishshigi da shigar mai rayuwa tace
"Okay ya sunan ta...?,
fita yayi yayin da jameel ya bishi be bata amsa ba
Kafin ta ankara abrar ta fita tana kuka ta bisu tana Abbu Abbu Abbu da sauri Aunty Ayesha ta bita amma ina gudu take
bata luraba ta bige sitti ruƙota sitti tayi chak jameel ya tsaya banda tareek dama ranta a ɓace yake da tafiyar su yan zun nan hafsa ta sanar mata da dawo war su shine ta zo ta wanke su tas sai ga abin da ta ci karo da shi
janyota tayi ta sharara mata mari ta dubi jameel tace
"Kai ina ɗayan takadirin yake wannan kuma a ina ku ka samota....?,
Sosa ƙƴeya jameel yayi yace
"Uhmm sitti kenan ,
hassala zuciyarta tayi ganin suna shirin raina mata hankali shi dayan ya gudu shi kuma ga amsar da ya bata
maida kallon ta gun Aunty Ayesha tayi tace
"ke ina kika samu wannan tana zaune a gidan nan ban sani ba ...?,
gaban aunty Ayesha ne ya tsananta bugu tasan tujarar sitti bata ƙarewa bakinta narawa tace
"Nima yanzun nan tareek ya ban amanarta,
Ihu sitti tasa sakamakon cizo da abrar ta gartsa mata ta zuba a guje ta bi inda taga sunyi sitti tace
"Innalillahi shikkenan tareek ya dawo mana da jikar aljanu da mayu irin wannan kyau haka to wallahi ba zata saɓo ba ke Aishatou kiramin kowa na gidan nan ya zo babban flooe dole yau wannan aljanar ta barmin gida ,
Jikin Ayesha be yayi sanyi tace
"To ,
Kallon sama da kasa sitti take mata tace
"Lafiya kike gyaÉ—a kai yawa wata gaÉ—angaruwa ko bazaki bane...? ni inje,
girgiza kai Ayesha tayi tace
"Zani sitti,
harara sitti ta bita dashi tace
"Wallahi yau tareek sai ya san faÉ—a dani ba daÉ—i ba ya rainani ba..
Besan ni baƙar fura bace faɗan ibilisai
dole yau safna ta tareek a shashinsa ni anya kuwa ba yarsa ce wannan ba kai biri yayi kama da mutum ya zauna yaƙi aure to wallahi bazan yarda shege ya kara zamar mi a gida ba ,
Inteesar ce ta zo hucewa turus tayi ganin sitti na zuba tujara tace
"A'a sitti lafiya kike magana ke kaÉ—ai...?,
da sauri ta É—ago yace
"Yar nan zancen zucine ya fito fili yau ran kowa na cikin gidan nan sai ya ɓaci,
Taɓe baki inteesar tayi tace
"Me ya faru sitti..?gutsuramin kafin a fara faÉ—an ibilisan da naji kina magana...,
Sarai sitti tasan inteesar ba kunya ce da itaba yanzunan zata mai da ita abokiyar wasan ta ita kuma ta tsani raini tace
"Uwarki ce ,
Zaro ido tayi tace
"Sitti nayi nan da alama kenan aljanun gidan nan sun fara taɓa ki ,
Wani uban ashar ta bulmulu tace
"Ke inteesar wallahi kike yaye ni wanne aljani aini naci dubu sai ce to ,
Zaro Ido inteesar tayi tace
"Wallahi sitti yi shiru kar yau su hanaki bacci Ni dai nayi nan tayi gaba,
Tsorone ya kama sitti domin bata manta buga kanta da suka dinga yiba da ta shiga toilet aikuwa itama bara tayi wa kanta kiyamul laili
floor ta takoma ta harÉ—e kafa É—aya kan É—aya dan wallahi yau me rabata da tareek sai Allah ..
💨💨💨 Flash back
Ji yayi an rungume shi kuka take juyowa yayi ya rage tsayin sa ya kura mata ido ga shatin hannun sitti a fuskarta raɗa raɗa
abin ka da farar fata hannu yasa ya share mata hawaye ya ruƙe hannunta suka fara tafiya har shashinsa buɗewa yayi ya shiga
Jameel ma shigowa yayi ya tsaya a bakin kofa yace
"Tareek ni na tafi gida yanzun nan hibbah ta kirani hajiya ba lafiya,
Juyawa yayi yace
"Okay Allah ya bata lafiya,
Amin yace ya fita komawa yayi ya rufo kofar sa
abrar kuwa zama tayi har bacci ya fara É—aukanta iya gajiya ta gaji
jingina yayi da jikin kofa
" baya tsoran sitti saboda in da sabo ya saba amma fa mahaifinsa shi zata tusa a gaba da tujarar ta bakuma ya tsoron kowa yasan abrar matarsa ce amma me ai tayi ƙanƙanta da ace babba ce ko dan ya baƙantawa sitti zai zauna da ita suyi zaman aure amma wannan fa da ko kanta bata gama sani ba tabbas yana buƙatar mace amma bashi da ra'ayin tara mata har hudu ga safna matar shige ga abrar wacce ƙaddara ta haɗasu ko me sitti za tayi ba zai taɓa rayuwar aure da safna ba
yana kƴamatar zina yana ƙin meyinta
alkawari yayi saidai su gaji sunemi saki amma bazai taɓa hada shinfiɗa da itaba....
tsaki yaja lokacin da yakalli a gogo ya ɓata lokaci yana tunani a gurguje ya shiga bedroom ɗinsa ya cire kaya
ya shiga toilet wanka yayi ya ɓata lokaci yawa wata mace fitowa yayi ɗaure da towel ga wani a hannunsa yana tsane kansa besan da ta shigo bedroom ɗin ba
ya zame towel ɗin dake ɗaure a ƙugunsa wata irin yar ƙara abrar ta saki
da sauri ya maida  towel É—in idonsa ne ya kaÉ—'a yayi ja yanzu yarinyar nan zata raina shi ta gansa ba kayaÂ
Tsawa ya daka mata ya nuna mata kofar fita da sauri ta fita har tana tuntuɓe
Cikin sauri ya shirya cikin T-shirt red colour an yi rubutu da baƙi ansa Gucci...
tuni ta haskaka farar fatar sa jeans yasa black colour expensive spray ya ɗauko ya feshe jikin sa agogo ya ɗauko Rolex ya ɗaura
Ji yowa yayi ana buga kofar sa yawa ba gobe da saurin fitowa yayi ya buɗe kallo ɗaya yayiwa salim ya nutsu yace
"Kazo abbie na kiranka yana floor sitti,
juyawa yayi batare da yace me komai ba ya kulle kofar
tsaki salim yaja yaso ace yaga wacce sitti take cewa ya kawo ashe shima ya kawo mata me fuska biyu sai ya nuna shima na Allah ne ko da yake dan zina yaƙi zina....
Yana rufe kofar ya nufi wata glasses door zogeta yayi sai ga takalma jere sunfi hamsin É—auko wani slippers yayi Black colour da yarin ja yasa kallon ta yayi ta haÉ—a kai da gwuiwa
ba abin da yaki jini irin kuka da zata gane da ta dena gashi bajin hausa take ba balle yayi mata gunta ya je ya ruƙo hannunta domin in ya barta zata kara wani kukan ne ta rikita mai lissafi
ya kullo shashin sa sai da sukai tafiya me nisa tukun na ya isa shashin sitti baƙin sa ɗauke da sallama ya shiga kowa na zaune duk wanda ya ke kwana a cikin estate ɗin ya hallara agun duk sun zauna ita shugaba tana tsakiya ransane ya ɓaci
shiga yayi ya zauna a ɗaya daga cikin Luxury royel chairs ɗin dake tabkeken floor ƙasa yayi da kansa
kowa kallo yabi abrar da shi mamakine ya kusan kar mom amina ina ya samo wannan balarabiyar tab a kwai kura haka ta ayyana a ranta sitti ce zuciyar ta takai har huya tace
"Kai rasa kunya ɓeran tanka kowa kai yake jira ina kasamo wannan aljanar me idon mage,
ido huɗu sukai da abrar ƙara rukunkume tareek tayi domin tsoran matar ya shigeta haɗe rai yayi abbie da shi ma yake son sanin ko wa wace wannan duk da yayi shedar ɗan nasa bazai taɓa aikata abin da sitti take faɗi ba yace
"Tareek ina ka samo wannan ba ce min kayi ba aiki aka tura ku to ya akai ka dawo da yarinyar nan ....?,
Safna ce ta shigo yawa an hankaÉ—o ta wani irin kallon tsana take jifan abrar da shi tamkar dirar miÆ™iya kamar an É—iga mata dalma a zuciyar ta da kunnan ta numfashin ta yake kai kawo bata da cutar asma amma a yau fa ta kamu da cutar saboda da numfashin ta dake sama da Æ™asa ga bugun zuciya jiiiyi yace......âœï¸
*_🤔tab akwai kurafa me zai faru gaba to nidai ba ruwana ku yayyafawa safna ruwa 🤗 nayi nan🚵_*
*DESTINY LOVE*
Daga alƙalamin
*Oumyasmeen*
Watt pad @Aminaoumyasmeen
Arewabooke@oumyasmeen
Perfectly pen's ✊
KING AND QUEEN WRITING CHAMBER👌✊
Duk meson ci gaba ya shiga link É—in nan ku yi following É—ina domin samun ci gaba da zarar na É—ora ku danna min VOTE ngd
https://www.wattpad.com/1466636040?utm_medium=link&utm_content=share_published&utm_source=android
Episode 56-57
ƙasa yayi da kansa yace
"Mata tace basu labarin abin da ya faru yayi
Tuni gun suka É—auki salati ban da safna da ta zube basu sani ba kuka sitti tasa ta fyace majina tace
"Ubaidullah kaji abin da ɗanka kake faɗi ko baka fasa mai baki ba saboda ya raina ni na zaɓa mai mata shine yaje ya kwaso mana farar fata baya hudiya wallahi bazata zauna min a gida ba...,
É—ago da runannun idanuwansa yayi ya kafe sitti da su jin kalamanta na karshe a hankali ya buÉ—e baki yace
"Sitti kin manta baya....? me ya faru
Hmmm ya saki wani muskilin murmushi yace
"Gurin da nake zaune da kuÉ—ina na siya da gumina na gina da kofar shi ba a cikin gidan nan take ba sai da uncle yayi min magana na tushe kofar na shigo da ita yanzu ma ina da yancin mai da ita inda take zama da ita ba gudu ba jada baya....,
Salati sitti ta saki tace
"Kana ji É—anka yana gasan magana kayi shiru.... Ko to wallahi dani kuke zance kuma yau É—in nan safna zata tare a gidansa,
dafe kai salim yayi yaushe tareek ya auri safna be sani ba itama bata faÉ—amai ba lallai akwai kura yanzu ainiyin wasan zai fara wato ko ta wanne fanni tareek ya fishi shida ma yake shege tab jajar ubannan.....
alhaji Ubaidullah ya gyara zamansa yace
"Muhammad kar in ƙara jin bakin ka sannan yau ka tattara kayan ka guri ɗaya safna zata tare,
Ɗago hajayen idanuwansa yayi ya dubi mahaifinsa sai a kai sa'a suka haɗa ido da uncle nasir girgiza mai kai yayi ya na yimai alama yabi umarnin mahaifinsa cije lips ɗin sa na ƙasa yayi motsa lips ɗin sa yayi yace
"To,
Alhaji Abdulnur da Alhaji Abdullah ransu be soba da sitti ba takori tareek ba musanman alhaji Abdullahi da suke yar tsama yana da gidan yin robobi to chemical ɗin yana cutar da al'umma sai aka kai shi ƙara gidan Radio
shine ya jagoranci shirin har cin hanci ya bashi akan ya danne abin amma yaƙi haka shugaban gidan Radio ya bashi umarni kar ya yaɗa shirin yaƙi ya yaɗa dan haka ya salame shi shine yanzu Alkhairi radio ta ɗauke shi aiki
gyara zama yayi yace
"Allah ya ja da ranki sitti amma wannan yarinyar mece makomar ta a gidan nan gaskiya bazai yuhu ba kin haɗa ƴa'ta da tareek amma banyi magana ba duk da irin tawayar da yake da ita be gani ba ya kara ɗauko wata gaskiya baza ta saɓo ba ...,
wani irin numfashi tareek ya fesar me huci fuskarsa tayi ja riƙe hannun gujerar sitti yayi gam har hannunsa na jini saboda ruƙo da yayi
kurawa kahunsa ido yayi ko kiftawa bayayi besan lokacin da ya ture Centre table É—in dake gan bansa ba
jikake tararatsar ga bada sautin tush a binka da glass da sauri mom hafsa da mom amina suka takure gu ɗaya sun san halin haukan tareek zai iya daukan mutum yayi hulli dà shi miƙewa yayi ya riƙe hannun abrar ya fara tafiya
Wallahi tareek kakiyaye ni wannan fadan dani kake faÉ—ar sitti
Chak ya tsaya juyawa yayi ya kalleta ya saki muskilin murmushi gaban mom amina ne ya waÉ—i domin ita kaÉ—e tasan murmushin sa ba alkairi bane akwai.....
wata a ƙasa tareek wani irin juyayyan mutum ne ba hago gane inda ya dosa sai Allah zakai abu ya nuna tamkar be gaban ka ba besan me kake ba....
Amma yana lura da komai bawai be ganka bane aa iya takune mutumin dake faÉ—a da gwamnati dole tasan abin da yake nufi kafin komai ya jagule mata
Tafiaya ya fara sitti ta saki salati be juyaba.....
Mom hafsa kuka tasa lokacin da tayi arba da safna a xube tace
"Wayyo Allah kunga zai kashe min ya' wallahi taji abin da yace,
da sauri su salim suka zagaye ta hajiya karima kuwa tashi tayi ta taɓe baki dan ita bata ga abin kirata a wannan maganar ba bata shafe ta ba ...
a hankali suka zare jikin su aka bar salim da alhaji Abdullah da mom hafsa sai sitti watsa mata ruwa sukai ta saki wani marayan kuka....
Rarrashin ta sitti ta fara shiru tayi bawai dan ta haƙura bane a'a da kudiri da yawa a zuciyar ta karan bana shike .... maganin zomon bana ..
Flash Back
Kofar shashinsa ya tura ya shiga ya kullewa ya buÉ—e kofar floor sa
da gudu abrar ta hau kan kujerar be biya ta kanta ba ya ɗauko system ɗin da yana aiki fitsari ne ya matsai ta gashi bata san inda toilet yake ba tashi tayi ta tsaya a gaban sa ɗago kansa yayi jin alamar tsayawar mutum sai yanzu ya tuna ko wanka batayi ba miƙewa yayi ya ja hannun ta suka fita har Shashin anty aysha yana zuwa yace
"Ga tanan ki riƙe ta duk kukan da zata yi haka zata gaji ta haƙura,
Dariya anty Ayesha tayi tace
"To mijin mace biyu angama na lura gudun yar'tawa take aikuwa zan baka mamaki wata ran sai ka haÉ—ani da Allah inbaka ita,
zaro ido yayi yace
"Never...,
Hmm kawai aunty Ayesha tace riƙe ta tayi ya fita kuka tasa ko juyawa be ba ya tafiyar sa basma basma
Dasauri basma ta fito tace
"Aunty gani...,
gyara riƙon da tayiwa abrar tayi tace
"Kullemin kofa,
To tace mata ta kullo ko arzikin kallo abrar bata samu ba a gun basma saima wani baƙin ciki da ya tukare mata ƙawon zuciya....,
Maitama Abuja JB club
Kallon kowa take ɗaidai... tun da ta shigo gun ta zauna ba abin da tasha duk kuwa da kayan motsa bakin da aka cika mata gabanta da shi buƙatar ta kawai taga wanda tazo gani ko wanne minti yana bugawa ne tare da zuciyar ta agogon dake manne a hannun ta take dubawa lokaci zuwa lokaci takan ja tsaki ....
baƙin glass ne manne a fuskar ta dan haka ba zaka gane ko wace ba ga facemask da tasa wani mata shine yazo ya raɗa mata magana a kunne
da sauri ta tashi tafiya take cikin yanga yawa me tausayin ƙasa duk kuwa da tsoron dake fal a zuciyar ta bata san ko yau ma baza ta sami ganinsa ba bata san ko zai ci gaba da bibiyar rayuwar sa ba bazai amince da shirinta ba tana tsoron ya cigaba da binsu yana musu zari ɗaiɗai yana kashewa ba duk lokacin da ta tuna shine sanadin mutuwar bayijjah sai tayi kuka..
Dan tana ma aikaciyar jarida mene lefin ta dan ansa ta aiki tayi dan tana da yaƙinin shi ne ta kasheta....
matashin ne yayi mata jagora zuwa wani hadaddan gu fitala Koriya da ka sai kawo wa suke ba ka iya tantance fuskoƙin mutanan gun matane guda biyu a kowanne hannun mutumin sun tsaya suna matsamai kafaɗa ba kalal giyar da abubu a gaban sa
ga maza a tsaye guda uku ko wanne da bindiga a hannunsa gaban tane ya waɗi shiga tayi ta sami ɗaya daga cikin kujerun dake gabansa ta zauna ɗaga hannu yayi sai suka tafi gun ya zama daga ita sai shi ɗora ƙafa ɗaya kan ɗaya yayi cikin kakkausar murya yace
"Me ya kawo ki ramin kura...? duk danasan kin san ba wajan wasan yara bane ,
cire glasses É—in ta tayi ta ajiye a kan table É—in dake gaban ta tace
"Nazo ne mu haÉ—a hannu da hannu muyi tafiya tare....,
dariya yasaki gun har amsa kuwa yake duk kuwa da uban....ƙidan dake tashi ɗaga bindiga yayi yana shafata yace
"Inhar zaki cikan burina na kawo karshen waccan kwaron to zamu haɗa hannu dake sannan wallahi in munafurcine ya kawo ki kisa ƙaramin aiki ne a guna..,
gyara zama tayi tace
"Me zai hana ka rabu dashi me yayi maka...?,
HaÉ—e rai yayi ya cire abin da ya rufe idonsa dashi sai ga ramin idonsa ba kyan gani É—aga bindigar nan yayi ya saki harsashi💨.....âœï¸
*DESTINY LOVE*
Daga alƙalamin
*Oumyasmeen*
Watt pad @Aminaoumyasmeen
Arewabooke@oumyasmeen
Perfectly pen's ✊
KING AND QUEEN WRITING CHAMBER👌✊
Duk meson ci gaba ya shiga link É—in nan ku yi following É—ina domin samun ci gaba da zarar na É—ora ku danna min VOTE ngd
Masu tambayata complete har yanzu typing nake ban gama ba insha Allah in na gama zaku same shi available
Episode 58-59
Kwalbar da ya saita ta fashe wacce ta ke zaune iya tsorata ta tsorata a zaton ta ita zai harbe yace
"Kin kuwa san iya a dadin mutanan da suka bani kwangilal kashe shi....? kin san barin irin su a duniya barazana ne ga irin masu halin mu kamar yar da na fasa kwalbarnan haka zan fasa zuciyar sa...,
facemark É—in fuskarta ta cire tace
"me bayijjah tayi maka ka kashe she ta...?,
Wata dariya ya saki tashi yayi ya juya baya yace
"BAHIJJAH, BAHIJJAH ko ɗaya ba abin da tayi min amma tasan wani sirri nawa wanda ina ganin bara zana ne a gare ni any time nasan zata iya faɗi shi yasa na kashe ta sannan na sata aiki taƙi duk kuwa karatun da take taƙama tayi nine sanadin sa...,
BANA BARIN DUK WANDA YASAN WANI SIRRI NA RANAR DA YA SANI TOFA SUNAN SHI race in peace.........
zama ta gyara tace
"Daman nasan da manufa kasa ta zama yar jarida.....,
A zafafe ya É—aga mata hannu yace
"Shiiiii ya isa haka ga hanya zaki iya tafiya...,
tashi tayi ta juya baya tace
"abin da kake nema na sani shin kasan kuwa wane lion....? Kasan cewa akwai wani kulle dake jikin sa duhu ne tattare dashi wanda yake kallo mahaifi besan cewa ....., ganin zatayi kato ɓara ta ja bakin ta tayi shiru.,
da katawa yayi da tafiyar da yake yace
"Ina jin ki ƙarasa....me kike son ranar da ni ne..?,
Jan kujera tayi ta zauna tace
"Bani labarin yar da a kai ..ka kashe bahijjah sannan duk irin halicci da tayi maka kai ne sanadin wa É—awar ta kazam tatciyar rayuwa irin ta karuwanci duk da koma me tayi yana kan ka a yanzu..... ya a kai ka gujewa yan sanda ka dawo kana rayuwa bayan kowa yasan kai ka kashe ta kana bin kawayen ta kana kashewa ciki har da sultan me sultan yayi maka...?,
Wata dariya ya saki irin ta arna yace
"Hhhhh wato ke karamar ƙwaƙwalwa ce dake shin baki san Nigeria mara gata da iyayen gida ke dawwama a kurkuku ba ...? su kan su shuwagabannin namu masu lefine bara in baki labarin rayuwar bahijjah ,
Zama ta gyara tace
"Ina jin ka ...?,
remote ya danna sai ga tabkeken pictur É—in wata black beauty tara da farantin mangwaro akan ta yace
"Ko kaɗan bana jin baƙin ciki dan na kashe wannan shine hukuncin mayaudari...,
Zama yayi ya zabawa picture É—in ido yace
Da yammacin ranar Juma'a kwana na É—aya da fitowa daga gidan dan kande akan wata sata da nayi ta kaza alkalin be duba karancin shekaruna ba ya turani gidan gyaran hali
nike shine sanadin taɓarɓarewar rayuwata..
wanda na É—aukarwa kaza be dubi cewa abinci nasiya na kaiwa uwata da bata da lafiya taci na ci
ni kadai ta haifa mahaifin mu ya gudu ya barta saboda bashin da ake binsa da matsi na rayuwa..me kuÉ—i burinsa yaci zarafin talaka kalilan ne masu tausayi
To fa maso min kaddarah ta karshe dai na zama gawurtatcan dan daba ke saboda samun da nake mahaifiyata ita ke nemo min maganin sa'a inna ga mutum wallahi duk abin da ke jikin sa inna so É—auka sai na É—auka inna shigo cikin gidan mu mahaifiyata ke min kirari ni kuma ina amin mama
Dawowar mahaifina yaga abin da ke faruwa ya nemo kuÉ—in da ake binsa ya bawa mutumin dake binsa
yayi kuka kamar zai mutu washe gari ya mutu nan fa na ƙara zama ɗan kai na
wata ran ina zaune a kofar gidan mu sai ga wata yarinya É—auke da tallah duba agogo nayi nayi mamaki lokacin karfe sha É—aya na dare mangwaro ne har ya fara ruwa cikin shakakkiyar muryata wacce zata nuna maka
ni ba karamin dan daba bane wane besan ni ba duk garin kano ke alokacin nine yaron tsohon gwamna
Jikin ta na rawa tazo lokaci É—aya naji ta burge ni bana sha'awar mace a kanta na fara zina....nace
"Ke me kekike yi a wannan lokaci...?,
Muryar ta na rawa tace
"Tallah,
nana tawa nayi nace
''ke me kike siyarwa duk kuwa da naga abin da ke farantin nata,
Mangwaro ta ban amsa
Shiru nayi ba zato ba tsammani naji tace
"Dan Allah kasiya wallahi tun rana dake yawa ba wanda ya siya yunwa nake ji na koma gida ummata dukana zatayi in de ban siyar ba ..,
tsaki naja domin ni ko tausayi bata dan bana tausayin É—an Adam nace
"Na nawane...,
Jingina tayi da bango kirga dangin da ta fara ya fito saboda rashi kaya masu wada ta duk sun mata kaÉ—an ga koÉ—aÉ—an hijabi tace
"300..,
Tsaki na ƙara ja na saki bito nace
"Shigo daki na ki juyemin amma da sharaÉ—in duk abin da nasaki zakiyi...,
Bakin narawa tace
"Aa ummata ta hanani shiga shago,
Zaro huƙa nayi nace
"Ke zanci abu takazar uban...ki huce ki shiga,
Jikin ta na rawa ta shiga tana shiga na shiga na rufo kofa tsayuwa tayi jikinta na rawa ga duhu da yake ba huta tsawa na daka mata
zama tayi ta hada kai da gwuiwa nima ɗur kusawa nayi ban sauke hannu na a ko ina ba sai a kan nonan ta kuka tasa tsawa na ƙara daka mata tayi shiru cire mata kaya nayi na fara wasa da ita sai da nagaji dan kaina na tsaya...
Sakayan ta tayi tana kuka hulla mata 1k nayi nace
"Wallahi ko da wasa naji maganar nan sai na kashe ki gobe ma ki zo in baki zo ba wallahi wallahi sai na yanka ki gunduwa gunduwa ..,
Jikin ta narawa tace to buÉ—e mata kofa nayi ta fita
tafiya take komai na jikinta na ciwo barin ƙasan ta da kawai zurawa ya ɗinga yi yana zarewa be shigeta ba amma zafi take ji gaban wani gidan laka ta tsaya tana bugawa mijin mahaifiyar ta ya buɗe cikin faɗa yace
"Dan uban ki bana hanaki kaiwa dare a tallah ba..,
Kan uban..can da kata Laminu ina ruwanka da ita zaka iya ci damu batare da tayi tallah ba..?
kai ka haifa min ita ba ni na haifeta daga yau bakai ba bahijjah uban tama ya barmin ita balle kai da ka ganta a dire
kai ya girgiza yace
"Insha Allahu na dena shiga sabgar ki keda yar ki amma ki sani wata ran zaki na dama ita ya'mace killa ce ta ake ba abarin ta saka ka yana faÉ—ar haka ya juya ya shiga cikin gida...,
gyara zanin ta tayi ta sosaka kai tace
"Bakin ka ya sari gatari shege me kan roba dan biredin da kake siyarwa shi zai ishe mu ne ke ina kuÉ—ina yake..?,
Ƙasa nayi da kaina ina jin takaici bama ta duba halin bubbuɗa kafata da nake ba ta kuɗin ta take miƙo mata dubu ɗayar da yabani nayi
Washe baki tayi ba bin ba'asi tace
"Ba shakka masha Allahu yau haka naci uwar...riba yau har ruwan wanka zan É—ora miki huce ki shiga,
Shiga nayi na zauna a tabarma hura huta ta shiga yi tana yan wakoƙin ta tana cewa
"Ya'yan mata jari ni daman nasan talaucin da nataso nayi ya'yana baza su yi shiba..,..
Har ta gama tana yada habaici da waÆ™oÆ™i shiga wanka nayi gaba nane ya waÉ—i lokacin da naga wani farin ruwa a gabana haka na É—aure na gasa jikina banje islamiyah ba dan haka bansan hukuncin sa ba fitowa nayi na kwanta da tuanin wannan É—an daba....âœï¸
Kar ku manta kuyi following É—ina domin samin ci gaba da zarar na É—ora
*DESTINY LOVE*
Daga alƙalamin
*Oumyasmeen*
Watt pad @Aminaoumyasmeen
Arewabooke@oumyasmeen
Perfectly pen's ✊
KING AND QUEEN WRITING CHAMBER👌✊
Duk meson ci gaba ya shiga link É—in nan ku yi following É—ina domin samin ci gaba da zarar na É—ora ku danna min VOTE ngd
Episode 60
A hankali wanda yafi kowa sata ya lallaɓo ya ɗauke ni washe gari ana ɗora mata tallah guna tazo haka rayuwa ta cigaba da gudana tun tana jin tsorona har ta dena kwasam
sai ga cikina a jikin ta nan fa ta shiga tashin hankali ta sanadin haka mahaifiyar ta ta kore ta gida na kama mata mu ka ci gaba da aikata masha'ar mu cikin dake jikinta tuni na bata magani ya zube
Ganin tana sha'awar karatu na kaita makaranta amma fa da biyu na kai ta tagged É—ina shine yar da za'ai ta sami kusan ci da lion kin san fa mun daÉ—e muna farautar sa da yake shegen me wayone ko wacce gada muka samai sai ya tsallake ta
duk a cikin tagged ɗin nane nasa ta ta zama ƙawar safna tana gama karatu da yake uban gidan lion shine me gidan radiyo ya ɗauke ta aiki amma na manufa mun gama tsara duk yarda za ai amma shegiyar yarinyar nan ta wargaza shirin mu
abin da na fuskanta bani kaÉ—ai bahijjah
kewa aiki ba sannan ta kamu da son lion mutumin da natsana sama da mutuwata....abin da ya ƙara dagan hankali shi ne saboda ya saki jiki da ita tare ake tura su aiki sun saba har tana koƙarin bayyana masa sirrrin mu nida former governor da sauran ta wagar mu
Murmushi ya saki yace
"Lion yana da taurin kai former governor yana da gidan saida jarirai da manyan mutane to agarin binciken sa ya gani da yake shi uban iyane dan bin kwaukwafi ne sai ya je ya gano wa idonsa yayi mana tirere a gidan Radio
uban gidan sa Sanusi ya hanashi suka zagaye zasu je su fito da su sukuma faÉ—awa al'umma wane shi...na tura yarana
kash akai rashin sa'a ya gudu ita kuma da hannuna nasa kibur na shaƙeta har sai da ta mutu ashe ya laɓe da gowar da zanyi sai naga yana ɗaukar video kafin in ankare ya jefamin dutsai a idona har gwayar idona ta fashe idon ya tsiyaye
Ajiyar zuciya ta saki tace
"Ina mahaifiyar bahijjah...?,
Dariya yayi yace
"Au na manta in faɗa miki ta je ta bata haƙuri har ta haƙura bayan duk wata lalacewa da bahijjah tayi da sa hannun ta tana da kwaɗayi ta nan bahijjah take siyeta..,
Wai yaron nan bayan na koma gida sai ga yan sanda sun zo kamani a daran na fito shi kuma ya shiga sahun mutanan da zan kashe.... Har yanzu ina mamaki dalilin da yahana shi saƙin video kashe bahijjah ba,
Gawar ta aka kaiwa mahaifiyar ta .....tayi kuka a bu na biyu bani na kashe Sultan amma ina ganin kamar
gargaÉ—i akai mai amma beji ba
uku kuma mutuwar bily I really miss you bily tana so ta kara zamame min bara zana shiyasa na kawar da ita...
Tashi tsaye tayi tace
"Duk wayan da kake neman ransu ba abin da sukai maka musamman bahijjah bata cancanci haka ba daga gun ka.. sai..bily me son farin cikin ka saboda kai..,
a fusace ya nuna mata hanya lokacin agogo ya buga ƙarfe 2:30 na dare yace
"lokacin ki yayi yana gama faÉ—ar haka ya juya ya fita jakar ta ta É—auka ta fito har kofar gate matashin nan ya rakata da katawa tayi ganin su nucy tabbas mahaifin nucy besan nucy tana tare da babban yaron saba masu iya magana sun ce....
duk wanda ya ce tukunyar wani bazata tafasa ba to tashi ko ɗumi bazata yi ba kaɓata ɗan wani kai ma a ɓata naka tabbas da gayya goga ya janyo nucy cikin harkar nan
domin ya koyawa mahaifinta hankali ya killace ya'yan sa yana lalata ya'yan wasu buÉ—e motar ta tayi ta shiga da gudu tabar gun tunani ta shiga yi wa ya kashe SULTAN.....
ganin bata da me bata amsa ta kawar da tunanin...
Three days ago
Ummi ya kamata ki faɗa mana abin da kike ɓoyewa shekara da shekaru barin kashi aciki baya maganin yunwa cewar Aziz.
ta gumi ta zare tace
"Aziz lokaci nake jira da zan faÉ—a muku ya kusa amma ba yanzu ba nima ina ganin inna faÉ—a muku zan sami salama a zuciya ta,
kai ya jin jina yace
"Insha Allah zaki samu,
kallonsa tayi tace
"Aziz banji kana maganar aure ba ...,
Sosa ƙƴeya yayi yace
"Ummi lubna nake so gani nake yanzu tayi yarinta da soyayya ga karatun ta jira nake ta gama..,
pillow case ta É—auka ta buga mai a goÉ—on baya tace
"Ya Allah ai daman nace maka za'a zo gun ka dinga cewa yarinya me majina yanzu ita kuma kake so...? to ko ba karatu bama son ka,
Marairaice'wa yayi yace
"Please ummi wallahi na tuba..,
uhmm tace lubna ce ta fito ita da nur suna hira zama sukai lubna tace
"Lah ya Aziz yaushe ka dawo...?,
kallon ta yayi riga da skirt ne a jikin ta na atamfa super Holland taci É—auri irin na zamani lubna akwai kwalliya kau da kansa yayi yace
"É—azu..,
Gyara veil É—in tayi ta ya fashi a kafa É—a tace
"Please É—an Allah ka kai ni Alheri radio..,
cikin mamaki yake kallon ta yace
"Me zaki yi acan...?,
É—an yamu tsa fuska tayi tace
"Zan yiwa king of journalist sannu da zuwa yau kwana hudu da dawo warsa amma banje ba....,
kallon mamaki yake mata tuni zuciyarsa ta shiga zullumi karÉ—e soyayya suke amma da yake namijin gaske ne sai ya waske yace
"Me ce alakar ki da shi....na sansa mutumina ne...,
waro ido tayi tace
"Dan girman Allah..,
shan tuka yayi yace
"Ina yi miki wasane..?,
girgiza kai tayi tace
"A'a,
tashi yayi yace
"Ba inda zaki ki bari gobe zai zo duba lafiyar sa amma ba gidan Radio da zan kai ki shima sai kin faÉ—an alkarki da shi inna gamsu in kai ki,
sanyi jikin ta yayi tace
"To,
Anan shiga kitchen sukai ita da nur da ummi suna taya ta girki har suka kammalah Ummi na lura da su inda sukai ba daidai ba ta gyara musu....
************
Ayshe POV*****
lallaɓatayi har tayi bacci a hankali ta kwantar da kanta dake cinyar ta miƙewa tayi
fita tayi daga ɗakin ta koma nata tana shiga wayar ta tayi ƙara da take bedsite drower banza tayi da'ita ɗan tana kyautata zanton wannan shegiyar mayar ce....
Uncle Nasir ne ya shigo yace
"Wai tareek ya baki ajiyar yarinyar da yazo da ita...?,
cikin mamaki take kallon sa tace
"Kai da baka gidan nan a ina ka sani..?,
Waskekewa yayi yace
"yanzu ake sanar dani,
Hmm kawai tace domin tun da aka kashe ɗanta tafara zargin mijin nata musamman wasu abubuwa da yake wa'yanda bata yarda da suba tana tsoron randa zargin ta zai tabbata ɗaukar wayar ta tayi ta fita komawa floor tayi...again sai ga wani saƙo kamar haka
_ƙar ki ɗorawa kowa alhaƙin kashe miki ɗa wayan da suka kashe miki basa tare da ke saidai akwai shu'umai wa'yanda sunfi gubar muciji...saurin isar da saƙo azzalumai maciya amanah nice baby_
ta kusan jefar da wayar to wake mata wannan text message É—in ba number a kullum da irin maganar da zata zo mata da ita kuma dai-dai da tuaninta
Firgigit ta ɗago sakamaƙon shigowar hafsa tace
"Aunty lafiya kike tunanin...?,
Ajiyar zuciya ta saki tace
"Ba tunani nake ba kaina ke ciwo,
Ayyah sannu ina bakuwar tamu..?,
tashi tayi tace
"Tayi bacci dan Allah kar ki wani kwakƙaran motsi da zai ta sheta kinga jiya bamu yi bacci ba yau anci sa'a ba tayi rigima ba ..,
"to, bedroom É—in ta shiga duban basma tayi tace
"Malam fa ya zo,
Tsaki basma tayi tace
"Yau bani da ra'ayin karatu,
Inda saboda hafsa ta saba juyawa tayi ta fita bata ce mata ƙanzul ba
Mayafi aunty Ayesha ta É—auka da mukullin mota da yake tareek ta turo mata kuÉ—i na siyayyar kayan abrar É—akin uncle nasir ta shiga bata tsaya knocking ba ta murÉ—a handle ta shiga da sauri ya rufe laptop É—in sa
jikin ta ne yayi sanyi zuciyar ta tace
"zan tafi siyowa abrar kaya...,
Cikin yaƙe yace
"Masha Allah Allah ya kiyaye...taking care,
Kai ta É—aga mai ta juya bata nuna mai ta ga abin da yake ba daman tasan ko mun daran da É—ewa zai nema wa kansa mafita amma bata irin hanyar nan ba ko aure ne yayi baza ta tauye mai hakki ba tunda ita ta kasa..
da wannan zancen ta fita
Bedroom É—in su basma kuwa cikin bacci abrar taji wani irin ciwon mara kuka tasa har ta tashi basma da ta fara kailula (baccin rana) cikin faÉ—a basma tace
"Ke wai wacce irin mara hankali ce..? baki da aiki sai kuka nasha faÉ—a miki tareek ba zai dawoba ba yanzu ma haka ya manta da rayuwar ki yana tare da amaryar sa yar dangin arziki ba irin yahudawa ba .....
yanzu kam tana jin hausa saboda zaman su da hafsa taji me tace abrar hakuri ne da ita dan haka bata tanka wa basma ba
dafe marar ta tayi tana juyi ita tasan irin ciwon da take ji ...
IN BRIEFLY
Amarya da ango
Yau kwanan safna hudu a gidan tareek tun da aka kawo ta ko kallon bata ishe shi ba bama ta ganinsa abin duniya ya ishe ta ko wacce amarya sarauniya ce a gidan mijinta amma ban da'ita tayi baƙi ta rame ga jaraba nacin ta iya gyara mom hafsa tayi mata....
tsaki taja abin da bata so ta fara aikatawa shi zata fara bata so tareek ya gane ita ba buÉ—urwa bace amma inta nemi mata fa....ai bazai gane ba shawarar nucy zata É—auka ga mon hafsa tace mata har yanzu boka na aiki be kamo zuciyar sa ba duk randa ya kamo sai ta juya shi son ranta
"ga sitti itama yanzu ta lura sitti ta sauya mata akwai wani abu da take ƙullawa wanda ita bata sani ba alhalin da ba haka suke ba kallon ko ina na shashin nasa take abin sha'awa
dawowar nan da yayi har ya fitar da komai ya canza wani ko ita da aka zubawa dukiya ya fita komai yau indai be biya mata hakkin ta ba zata kira nucy ta amince da wacce zata haɗa ta da ita amma ai'nucy ba sona take ba ,....ƙar dai tuggu take haɗa min..
Shashin wata zuciyar ya mata amsa tuni takawar da zancen ai sun shirya har ta bata haƙuri gyara zama tayi tana duba agogo karfe
5:30 ya shigo cikin ƙasai ta abin mamaki shashinsa abuɗe da sauri ya ƙarasa dawa zai yi tozali lallai dole ya koyawa yarinyar nan hankali...
Cikin ki É—ima ta juyo jikinta na rawa yawa mazari saboda ganin ya koma yawa ma yunwacin zaki har ta briefcase É—insa ta sulale a Æ™asa......âœï¸
*DESTINY LOVE*
Watt pad @Aminaoumyasmeen
Arewabooke@oumyasmeen
Perfectly pen's ✊
KING AND QUEEN WRITING CHAMBER👌✊
*Inga comment a watt pad kuyi following É—ina*
https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k
*Wallahi in bana ganin liking da comments Zan É—ena Ku sai ma in mai da shi paid book*
Episode 61
Kuka tasa domin yau tasan kashin'ta ya bushe jikin'ta sai kakkarwa yake neman hanyar guduwa take amma ina ya rufe cikin kakkausar murya yace
"Ni sa'an wasan kine da zaki shi garmin É—aki....?,
girgiza mai kai ta fara tana ja baya ganin ya na matsowa ku sa da'ita har sai da ta ɗangana da bango yayi mata ƙawanyan da faffaɗan kirjinsa yace
"Baki da surar da zaki ja hankali na banza ƙazama ki gaggawar barin shashin nan ko yanzu in ƙarya ƙafar ki na ƙarya banza wallahi....,
Cikin ta na rawa ta fara tafiya riga da bra ce a jikin ta hanyar da sada ta da part É—inta
shigar ta kanan zuwan su nucy da hibbah.....
sauri dawowa nutsuwar'ta tayi ta ƙaƙaro farin ciki ta sawa fuskar ta tace
"A'a sannu da zuwa sai yau aka ga damar ziyar tar mu.......?,
Wani takaici ya shaƙe zuciyar nucy sai ta shanye tace
"Ai ita ziyarar amarya bata da lokaci yi ce ko duk a cikin amarcin ne yawo ba ƙaya.....,
Zama tayi tace
"Waya aike ku ziyara da yamma ai kunsan lokacin ango ne....?,
Zama sukai nucy tayi wani irin shu'umin murmushi tace
"Hakane amma me yasa kikai baƙi...,
Wata dariyar yaƙe tayi tace
"Rashin sabo da jarumin namiji kamar lion ko acikin maza mazajene...,
Lips nucy ta cije ta ya tsuna fuska tace
"Uhmm yawa baki saba da maza ba...?,
Saurin kallon kofar shashinsa tayi tace
"Ki rufan a siri.... mu bar magana nan nan...,
Wani irin kallo ta jefa mata
Da ace safna nada hankali da lura da zata iya karantar me nucy take nufi da ita amma da yake dusace ko a jikin ta ......
Hibbah tace
"Sister kin yi min kyau...?,
Wata dariya tayi ta shafa gashin duƙin ta tace
"Nagode sosai,
saurin hararar hibbah nucy tayi É—auke kai hibba tayi tace
"Samin number ki...,
ƙarɓar wayar tayi tasa mata amsar wayar hibba za tayi ta haɗa da hannun safna ta fara shafawa tace
"Da wanne mai kike amfani komai naki me kyaune...,
DaÉ—ine ya kama safna arayuwar ta tana son a yabe ta tace
"Zo in nuna miki shi lokacin bikina wata aunty na yar maroco ta siyo min shi....,
Saurin tashi hibba tayi ta bita har bedroom É—in ta kan dressing mirror ta dauko wani cream tace
"Kin gansa....,
Wow yayi kyau sosai sa hannunta tasa akan bra É—in safna tace
"amma har nan kike shafawa naga shima gun yayi kyau...?,
Ajiye man tayi tace
"Eh baki É—aya jikina nake shafawa...,
Dariya hibba tayi tace
"Shi yasa kikai kyau....,
murmushi tayi kiss hibba tayi mata a kirjinta wani numfashi safna ta saki...
hannu tasa mata a cikin bra tana latsa ninple É—in ta
huta ta É—auke ta hucin gaÉ—i zama tayi a kan gado irin na yan borin nan.....
Biyo ta hibba tayi cikin kasala tace
"Inci gaba kina jin dadi ne....?,
kai ta É—aga mata domin baza'ta iya magana ba ciro shi tayi fara shansa tayi tana shafa É—ayan......
Allah ka shirya mata zuri'ar mu duk abin da zai zame mana damuwa Allah kai mana maganin'sa
********Abrar
wani irin juyi take tana riƙe da cikin ta kuka tasaki me tsuma zuciya da gangar jiki a haka anty ayshe ta shigo ta ganta
da sauri ta ƙara sa gun'ta ɗagota tayi tace
"My daughter lfy meke da mun ki.....?,
Ba zata iya magana ba cikin'ta take nuna mata kura mata ido tayi ta kwantar da ita tayi
floor ta koma ta É—auki wayar ta a cikin jakar'ta number tareek ta shiga kira tsaki taja ganin har kira uku be É—aga ba zata ajiye wayar ta sai ga kiransa da sauri ta É—aga tace
"Kazo abrar ba lafiya...,
Daga can yace
"To ya kashe wayar yayi
Ya zura aljihu ya fito cikin nutsuwa yake fita be kula da sitti ba ya huce ta jiyayi anjawo shi kasa ƙasa ya saki tsaki a zuciyarsa yace
"Wann tsohuwar badai niman faÉ—a ba me kuma zan mata haÉ—e rai yayi ya kafe ta da ido.....,
ÆŠun'gure mai kai tayi tace
"Wato kai baka da kunya zaka huce ni ba gaisuwa...,
kai ya jin jina yace
"Uhmm ai ban ganki ba....,
Kama gashin kansa tayi tace
"Ja'ri ai ba mamaki in kace baka ganni ba saboda zuciyarsa ka ta injice shisa nake maka uzuri..,
Be kulata ba yayi gaba abin sa abin da sitti bata sani ba yana sane yayi karo da ita akwai hulgawar mutum da ya gani ko tamtama bayayi shi ka biyo to waye....?
ganin zai ɓatawa kansa lokaci ba tare da yasan ko waye ba ya kau da tunanin yayi aransa asallama yayi a shashin nata jin shiru ya ƙara ɗaga murya...
Leƙowa tayi tace
"Yauwa treek shigo...kaga dawowa ta kenan daga kasuwa na same ta riƙe da ciki tana kuka..,
shigowa yayi yace
"To meke da munta ne...? Muna can ma tana ciwon cikin nan..,
zama anty ayshe tayi a hannu kujera tace
"Allah masa ni gashi ni likitan kashi ce balle insan meke damun ta..,
dafa kansa yayi ya sha sumar kansa yace
"Bara kawai in kai ta asibiti..,
Cikin xolaya tace
"Ko dai karuwa muka samu ne wannan laulayin na abrar yayi yawa,
Chak ya taya be jiyo ba yace
"a'a naƙuda take ... ,
Dariya tayi ta bi bayansa da sauri suka ƙarasa sakamaƙo ihun abrar da suka shi da sauri suka shiga toilet ɗin turus yayi anty ayshe tayi baya tana kunshe dariyar ta daman tasan wannan ciwon ciki period abrar zata fara
komawa floor tayi tana dariya kasa ƙasa domin yau ta jiƙa mai aiki dole ya kula da ita...
Can kuwa toilet rasa meke mai dadi yayi abrar wacce take tsugune akan masan tagaran ta miƙe ganinsa duguwar rigar dake jikin'ta taɓaci da jini white colour ce sai adon sky blue Kara sowa gunsa tayi tace
"Abbu nima mutuwa zanyi jini ne ke futuwa a gun da nake fitsari abbu kaga wara ƙafar'ta tayi saurin rintsai ido yayi
yayin da bugun zuciyarsa ya daɗu yakasa tantance yanayin da yake tamaza yayi ya ruƙo hannunta suka fito....
bata fasa kuka ba sai ma karuwa dayayi jarumta yayi ya dai-dai'ta nutsuwar shi idonsa yayi ja yace
"Kiyi shiru ba mutuwar da zaki yi..,
É—ago kan'ta tayi ta kalle shi sai akai sa'a shima ita yake kallo gyaÉ—amata kai yayi
da katawa tayi da kuka ta nuna mai idonsa tace
""תר××” ×œ×¢×™× ×™×™× ×©×œ×š ×דומות" (Tir'eh la'ayneich shelach adumot)
*In Hebrew*
taimai yaransu bata san yarda zata faÉ—a'ba da hausa
kalli idonka yayi ja
Zuba mata ido yayi ya fahimci abin da take nufi bawai ya iya yaran ba a'a nuna mai idonsa da tayi yace
"Kura ce ta shigar min ido...,
zama tayi akan stool tana wasa da rigar ta yawa zata ƙara fashewa da kukan ta kwaɓe fuska tace
"Abbuuu..,
limshe idanuwansa yayi a zuciyarsa yace ya Allah yarinyar nan su take ta kashe shi in yana gaban ta rasa nutsuwar shi yake har da
lafiyar sa ta gaggar jiikin'sa rasata yake tana haɗa mai abubuwa da yawa wanda ko shi za'a ce ya faɗosu bazai iya ba ....besani ba betaɓa jinsu ba sai akan'ta gaggar jikin sa ta dade da mutuwa akan mace gani yake ko wacce mace muguwa ce me son kanta....farin cikin ta shine kaɗai farin ciki....amma a yau zuciyar sa tana so ta bujuromai wasu abubuwa da ya dade da shafe su a rayuwar'sa ......
Najuwa sunan ya faɗa da ƙarfi zuciyarsa ta tana wani irin bugu ya tuno da wasu abubuwa na Rayuwar sa.....me ke shirin faruwa da shi shin zai iya mallaka'wa wata zuciyarsa bayan tauraruwar mata NAJUWA BUKAR
ƙara abrar ta saki ta tushe kunnan ta da sauri anty ayshe ta yarda plate ɗin dake hannun'ta abincin ciki ya zube zuciyar'ta tana wani irin bugu cikin sarƙewar numfashi da inda indar murya tace
"Tareek abin da kunnuwa'na suke jiye min gaskiya ne tareek ba kai min alkawari ba har yanzu kana zuwa gun'ta kenan .....? matar da take ƙoƙarin kashe ka matar da tayi sanadin abubuwa da dama ciki har da sanin asalin ka kuma taƙi auran'ka ta karɓi ƙwangila akan ta ruguza ka RANAR ƊAURIN AURAN KU tace ta fasa......,
tashi yayi ƙafafuwan sa sun mai nauyi bashi da masar wanyan nan tambayoyin nata amma a yanzu bako wacce mace a zuciyarsa ABRAR ma tausayin'ta yake ba wai sooo ba ...
*🤔 Awaso lokutan tausayi yana iya juyewa ya koma so malam tareek da tausayi so yake farawa*
fita yayi kai tsaye gurin da yayi parking ɗin motar shi ya nufa buɗewa yayi ya shiga har ya ɗan fara tafiya yaga wata baƙuwar mota number motar tana kama da number motar da yake nema
Fitowa yayi wayar da dake aljihu ya É—auko Camera ya shiga ya É—auki motar
mai da wayar'sa kenan nucy hibba suka ƙara so gun ta gefen ido ya kalle su inda ya danna musu question mark akan su
buɗe motar sa yayi ya shiga da gudu ya fisgeta yabar gidan ta mirro ɗin motar sa ya gane ana binsa da gudu ya fisge motar ya ƙware dan haka ya tsaire musu gaban wata ma'aikata ya tsaya fitowa yayi iya tsaru an zuba mata kallo daya zakai wa masu gadin'ta kasan ba imani atare da su
sara mai sukai key ɗin motar sa ya bawa ɗaya daga cikin masu tsaran gun abin mamaki har ɗurƙusa mai yake sauran sai muzurai suke ga AK47 a hannun'su ɗaga kai yayi inda ka yi rubutu da manyan baki aka sa
*DYNAMIC ALERT SECURE SOLUTIONS*
mai da kansa yayi wata yar siririyar ƙofa ya shiga kai tsaye wani ɗaki ya shiga ba kowa baka jin karar komai gurin shiru
lifter ya hau inda ya danna gurin da zata kai shi shigar sa kenan wata mata ta shigo ita ma kallonsa take cike da kururlah Allah Allah yake ya sauka baya so tasan ko shi waye aikin su yana buƙatar sirri adtijuwar matar nan tace
"Muhammad Tareek bn Nader....,
Saurin kallon ta yayi baƙa ce amma irin baƙin nan me kyau wanda hutu da jin dadi ya ratsa'ta kasa magana yayi sai ma kallon'ta da yayi jakar'ta ta buɗe ta ɗauko complement card ta miƙo mai...
kamar anmai dabaibayi ya amsa yana juya shi dai-dai inda zasu sauka ta fita ya fita tace
"Inkana buƙatar sanin ko kai wane....? da sanin wacece mahaifiyar'ka ......?kane me ni ,
"da sanin inda goga yake kuna binciken banza ne baza ku taɓa gano baƙin zaran ba amma ni nasan komai ka faɗawa director of security services kace mai
'' nanne tana gaidashi sannan ka faɗawa mahaifinka ina nan zuwa gare shi yayi haƙuri... ina nan zuwa fasa kwai bayan ɓacewa ta shekara da shekaru abu ɗayane ban sani ba WA YA KASHE SULTAN..... Cikin gidan ku ya haɗa mutane masu wata irin zuciya kowa buƙatar ƙansa ya sani,
Tana kai wa nan tabi wata hanya da sauri ya bita ya Æ™ago yasan wacce mahaifiyarsa wacce uwace haka tayi watsi da rayuwar sa tun yana zanin goyo...amma ina be ganta ba jikin'sa har rawa yake ya nufi office É—in director sai dai me .....yana ganawa da manyan baÆ™i dole ya tsaya yana jiran su fito...âœï¸
*Comments É—in ku da liking É—in ku shi zai sa gobe inyi posting*
DESTINY LOVE
Wattpad Aminaomyasmeen
Arewabook oumyasmeen
*Perfectly pen's*
🗣ï¸ðŸ—£ï¸ðŸ—£ï¸
*Ina yan gayu yan kwalisa nace kuna ina ku garzayo kuji wannan shahararran kuma ka tafaran wajan mai da tsohuwa yarinya muna da da sa kishiya kwafa sa mai gida murmushi bazai ga kowa ba sai ke yana jin wani ƙamshi ke zai tuno saboda yaji ya babbanta da irin naƙi*
*Ina wacce take son hana kishiya ba boka ba malam hajiyata inma kina da kishi kece kullum zaki zamo sahun gaba ta hanyar gyara ba boka ba malam ke mu muke maida tsohuwa yarinya*
Ga sharararran ƙatafaran wajan sai da kaya*AMUSS BEST*
Akan farashi me sauƙi
Ambuss best kayan mata
all kind of kayan mata such as humra turaren wuta kolacca gyaran amarya and other services
Phone number 08086768631/ 09121256637
Sai min jiku
Domin tallata muku hajar ku ku nemeni akan wannan number
09061890481
Episode 62-63
Yana zaune abin duniya ya ishe shi saurin kallon agogon hannunsa yayi 7:00 daidai lokacin kuma yasan ana ƙoƙarin kiran sallah tashi yayi toilet ɗin dake kusa da staff office ya shiga cire agogon sa yayi ajiye shi zai yi akan sik yaci karo da wata takarda... beyi yunƙurin buɗewa ba ya jiye agogon'nasa bayan ya gama alwala zai dauka hannun'sa ya goge takardar ɗanƙaramin sim ya gani kansane ya kulle zaro tissue yayi ya ɗauka be ɓarin ya taɓa shi ba ya xura a aljihu takardar ya buɗe ya zuba mata ido be iya fahimtar komai ba ya ninƙe'ta ya xura a aljihu....
Office É—in'sa ya buÉ—e office É—in duhu baka iya ganin komai switch ta kunna nan da nan haske ya game office É—in
Ƙaton photo sane yana sanye da kayan DASS ya ɗan yi murmushi sosai photo yayi kyau baƙaƙen kayan sun amshe shi yar ƙaramar bindiga ce a hannun'sa office ɗin bashi da wasu tarkace system ɗinsa ce sai Files da sauran kayan office wata loca ta buɗe ya ɗauko......
Pray mat ya shinfiɗa baya son asan yazo shiyasa be tafi masallaci ba tada ƙabbarah yayi anutsai yake sallah
bayan ya idar yayi addu'a sosai hawaye ke zuɓa a idon'sa ruƙon Allah yake dukkan wata damuwar'sa Allah yaye mai bema san yana kukan ba sai da ya idar ya shafa fuskarsa yaji danshin hawaye toilet ya shiga ya wanke fuskarsa ya fito ba wani annuri a fuskarsa ya ƙarasa office ɗin director
A wannan ƙaron shiga yayi ƙai tsaye
da sauri ya tashi ya sara mai daga mai kai yayi kai ya miƙa mai hannu suka gaisa gujerah ya ja mai ya zauna
komawa yayi ya zauna yace
"Yallabe barka da zuwa...,
jan nunfashi yayi yace
"Yauwa Sageer na same ku lafiya...,
Fuskarsa ce ta nuna rashin jindadi yace
"Sir abubuwan kullum ƙara runtsaɓewa suke ko yaushe gidan nan sababbin abubuwa suna ƙara bayyana musamman ɓata gari da aka samu suka shigo aikin nan....,
É—agowa tareek yayi yace
"Allah ya kyauta daman a ƙasar nan inde zaka sa gaskiya to zaka sha taƙura da matsan tawa kuma wannan matsalar daga shuwagabannin mu take badan al'umma suke shiga siyasa ba
dan ɓakatar ƙansu suke shiga abin al'ajabin shine wai yanzu za'a haɗa baƙi da shuwagabannin arewa ana ƙashe mu ɗan biyan buƙatar su kaga tsohon gwamnan nan hmmm har yanzu ina tantama anya kuwa Musulmi ne...,
file sageer ya É—auko ya bashi yace
"Amin ya Allah ashe bani ƙadai nake wannan zagir ba kasan kisan da akai kwanaki baka ƙasar nan da mukai bincike dasa hannun'sa aciki ga wannan file ɗin goga ne...,
Amsa yayi yace
"Ai ina nan saina kai shi ƙasa kowa sai yasan wanene shi kasan NANNE...?,
Saurin kallon sa yayi yace
"Ina kagan ta ....? lokacin da kasami matsalar nan aka kai ka India to ita ta sama ka guba ka shaƙa har tayi sanaɗin sai da aka samaka inji domin temaka wa zuciyar ka ... ba afaɗa maka ba saboda muna tsoran kar garin nemanta tasa ka awani hali bayan wanda tasa ka..,
ajiyar zuciyar yasaki me nauyi yace
"Yau na haÉ—u da'ita har tace min tana gaishe'ka....,
saurin kallon'sa yayi yace
"A ina...?,
gyara zama yayi yace
"Anan na gan'ta....,
da sauri ya tashi yace
"What anan..? kenan ta shigo gidan batare da sanin kowa ba ...,
layin nan na ajihun'sa ya É—auko ya ajiye akan table yace
"Kwantar da hankalin ka ai tabar wata alama amma Ni ina zargin tun daga gidan mu take bina sai dai tayi sa'ar muka shiga lifter É—aya bayan yawan lifter dake gidan nan tun daga lokacin dana ganta na samata ayar tambaya...,
zama yayi yace
"Amma nifa Ina ganin da sahannun wasu a gidan ta shigo taya akai har ta shigo gidan nan security É—in waje basu gan'ta ba ,
dafa kansa yayi da ya sara mai yace
"Hakane wallahi....,
sageer yace
"sai mun dage tukunna zamu kawo karshen irin wa'yan nan mutanan..,
Tashi tareek yayi yace
"Hakane Ni zan koma... dukkan wasu bayanai da ka samu ka turomin bazan ƙara shigowa ba sai dai inyi aiki ta computer Sannan zanyi shigar baza'ta in tafi barno....,
ɗaukar sim ɗin nan yayi ya nanna ɗeshi ya zura a aljihu ya ruƙe file ɗin nan
Tashi yayi domin raka shi yace
"Allah ya temake mu ya kuma tsare...,
Amin yace har gun lifter ya kaishi sannan ya dawo
Flash back ABRAR
************
Ƙara ruɗewa tayi ganin ya fita ya barta aunty Ayesha ƙagota tayi ta rungume'ta tana lallashi shafa bayan'ta take har ta samu tayi shiru zaunar da'ita tayi akan gado ta fita bata jima ba ta dawo riƙe da Leda ƙatuwa yawa ta famfas ajiye tayi a kan gaɗon abrar ta ja stool ta zauna buɗe leɗar tayi ta zaro pad guɗa ɗaya wardrobe ta buɗe ta ɗauko pant ɗinta ta saita audigar tace
"Abrar wannan jini daki kaga ko wacce mace nayin'sa shine shedar mace ta girma zata iya É—aukan ciki.... kije kiyi wanka ki cire kayan jikin ki kisa wannan...,
Ƙasa tayi da kan'ta kunya'ta kamata amsa tayi ba zato ba tsammani taga aunty ta ajiye mata ledat bra tace
"Ga wannan sauran kiƙi amfani da ita ta muce ni da ke..,
Yawa ƙasa ta tsage ta shiga haka takeji cikin sanyin murya kamar ko da yaushe tace
''nagode,
tashi aunty Ayesha tayi tace
"Maza kiyi abin da nace ga kayanki nan mijinki ya ba nasiya miki inya dawo kimai godiya inna juma zata zo ta shirya miki su a wardrobe...,
tashi tayi tace
"To ..,
shiga toilet tayi...
Intesar da hafsa da basma suka shigo ko wacce ajiye jikar dake hannunta tayi ban da basma da ko littafi bata fita da shima zama tayi tace
"Wash Allah nagaji wallahi malamin nan É—an rainin hankali ne ....,
baƙi buɗe intesar take kallon'ta lalle basma bata da kunya tun da yafara karatu ko a bata ce ba har ya gama hafsa kuwa ko biyawa ta kansu batayi ba domin duk ga baki ɗayan su ba kirki ne da suba...kan gadon'ta ta kwanta
Abrar ce ta fito da ƙaton hijibi a jikin'ta harta gashin kanta ta wanke ya dame'ta tun da tazo gidan nan ko sau ɗaya bataje saloon ba cikin fara'a tace
"Aunty hafsa kun dawo...?,
gyara kwanciya hafsa tayi tace
"Ehwllh matar yaya mun dawo...,
harara abrar ta watsa mata ta juya ta buɗe wardrobe zuciyar'ta na wani irin bugu aduk lokacin da aka kira abbu mijin'ta takan shiga wani yanayi tana mugun tsoran'sa barin ɗazu da yayi wannan abin ya ƙara samata tsoransa a zuciyar'ta ajiyar zuciya ta sauke ta ɗauko riga doguwa me sauƙin nauyi
bata cire hijabin'ta ba tasa ga kuma wannan bra da anty tasa ta sakawar dole dan ma me net CE ba soso ko É—aya a cikin'ta hijabin jikin'ta ta zame dressing mirror ma haÉ—in gadon'ta ta nufa stool taja hairdryer ta É—auko ta busar da kan'ta inteesar tace
"Komai Allah ya baki abrar...,
taɓe baki basma tayi tace
"a'a ba komai ba sadaka fa aka bawa yaya ita kinsan'fa yahudawan nan fa sai a hankali Allah isa baturo'ta sukai ta kashe mu ba .... ,
ci gaba tayi da aikin'ta bata kula'ta ba bayan ta gama aunty Ayesha ta shigo tace
"Ku fito lokacin dinner yayi....
Tashi sukai banda basma dake haÉ—a kaya da sauri aunty Ayesha ta dube'ta tace
"Basma lafiya kike haÉ—a kaya...,
É—an ya tsuna fuska tayi tace
"Aunty komawa part ɗin mu zanyi nayi ma ƙoƙari da na kwana hudu tare da baya hudiya ƙar nima a wayi gari aga na mutu....,
ƙasa dakai abrar tayi zuciyar'ta nawani ƙona Cikin ɓaƙin ciki Aunty Ayesha tace
"Wai basma me isa bakyaji ne... wannan ai cin fuskane to sai kin dawo...,
tana faɗar haka ta juya tabar ɗaƙin inteesar ma dawowa tayi ta kwashi kayan ta yanzu ɗaƙin daga hafsa sai abrar
Cikin kwanciyar hankali suke dinner bakajin ƙarar komai sai ta chokali ƙarar bugowar ƙofa su kaji da sauri ga baki ɗayan su suka ɗago ban da uncle Nasir
domin ya fara gajiya da wannan gutsiri tsomar da ake a cikin gidan nan kullum ba kwanciyar hankali ya É—ebo su Hafsah ne lokacin da aunty Ayesha take da cikin Sultan abin mamaki duk yar tsamar dake tsakanin su da iyayensu basu hana shi ba saboda shi baya son yar aiki inna juma ma
yan sharere da goge goge take musu tana gamawa ta tafi be a fusace mom hafsa ta shigo tana hura hanci cikin masifa tace
"Wato shi yana gudun ransa shine ya kawo miki ita kika amsa dan neman suna hafsa maza maza haÉ—a kayan ki kizo mu tafi ko inci mutuncin ki yanzu wallahi....,
kamar zata yi kuka ta buÉ—a baki xaya yi magana mom hafsa tace
"Wallahi kina magana sai na ɓatar miki ...,
tashi tayi ta shiga É—aki ta gumi aunty Ayesha tayi abubuwa da yawa na damin ta tashi tayi ta hau sama tareek ne ya shigo tuni mom hafsa ta kama kan'ta
be kula da hafsa da mom Hafsah ba domin kaf matan gidan ba shiga shirgin'su yake ba cikin mutuntawa
Jan kujerah yayi ya zauna Form ya ajiye akan dinning table yace
"Ki ajiye gobe jameel zai zo ya kaiki makaranta...,
Tashi uncle nasir yayi ya bar gun karɓa tayi a hankali ta motsa laɓɓan'ta tace
"Nagode Allah ya saka da alkhairi anty ta bani kaya...,
ƙai ya ɗaga zuba mata ido yayi a hankali yace
"Sai kuma me kike buƙata...,
ƙasata tayi da idon'ta bata son wannan kallon da yake mata ko wanne lokaci in suka haɗo tana jin idanuwansa na yawa a jikin'ta bata da ba magana girgiza mai kawai tayi tun da ya shigo ya kurawa lallan hannun'ta ido ba zata ma tsammani taji ya kama mata hannu yawa me ciwon baki yace
"Wayayi miki wannan kunshin....?,
kallon ɓakin kunshin hannun'ta tayi yahau kan farar fatar ta tayiyi kyau wacce tayi zanan ta ƙare cikin sanyin murya tace
"Wata ce wacce tazo yiwa anty kunshi tayi min..,
Wani abune ya tukare mai zuciya yanzu fa inta fara zuwa makaranta maza da yawa zasu kalli hannun'ta suce yayi kyau kamar yarda yayi mai kyau cikin deep voice É—in'sa yace
"Kar ki ƙara yi..,
kai ta ɗaga mai su take ya saki hannun'ta amma yaƙi cije lips ɗin'sa yayi yace
"Kina yiwa su umminki addu'a in kinyi sallah....?,
Kwallah ce ta taro a idon'ta tace
"Eh...,
tashi yayi ya cika mata hannu yace
"Jeki ki ajiye kizo mu tafi zaki haÉ—amin kayana..,
tashi tayi da ƙyar take tafiya saboda bayan'ta da ya zubawa ido bata dade ba ta fito riƙe hannun'ta yayi suka fara tafiya salim ne ya fito cikin suɓutar baki shi da abokinsa yace
"Masha Allah kaga wata baby kuwa..,
saurin rufe mai baki salim yayi yace
"Kai rufamin asiri ka bari kwai wata gada da ake haÉ—awa tana waÉ—awa dashi zan aure'ta...,
Allah yayi wa tareek ji dan haka duk abin da suke ya ji shi nunawa yayi kamar be gansu ba part É—in'sa suka shiga ya rufe kofar floor sa yasa hannunsa ta buÉ—e shi ya fara shiga sannan ita ya rufe...... tun shigowar su safna na kallon su wani irin É—aci zuciyar'ta keyi..
yanzu zai kulle kofa da ita waya san me zai faru wasu hawaye ne suka zuɓo a idon ta me yaji da sauri ta koma ɗakin'ta
********
kulle kofar yayi kallon'ta yayi hasken kwan lantarki ya haske fuskar'ta pink lips ɗinta sai sheƙi yake ba abin da tasa saurin kawar da kansa yayi yace
"Ki shga ki buÉ—e wardrobe É—ina kawai trolley bag akan gado na a bude ki haÉ—a min kaya na ...,
wasa ta fara da hannun'ta tace
"Bansan bedroom É—in ka ba..,
ÆŠan tsaki yaja yace
"Zo in nuna miki...,
tare suka jera É—aukan system É—insa yayi ya fara aiki ita kuma ta buÉ—e wardrobe kayansa ta shiga haÉ—a mai yana kallonta lokaci zuwa lokaci ba abin da ke tsolemai ido irin kirjin'ta a duk lokacin da ya ganta yanzu ko da yasha maganin baya yimai aiki..anya kuwa ba shawar jameel zai bi ba ..... yace
"ab..rar ya faÉ—a a rarrabe...,
Juyowa tayi ta kalle shi tace
"Na'am,
Ture system É—in'sa yayi yace
"Zo..,
ajiye jeans É—in hannunta tayi tazo É—urÆ™usawa tayi a gaban sa É—agota yayi ya zauna da ita akan cinyar sa zamewa tayi domin jin wani abu yana gogar'ta.......🗣ï¸âœï¸
DESTINY LOVE
Masu yimin fatan alkhairi ina godiya Allah ya bar zuminci dan Allah duk me son document zan fitar da shi complete idan na gama amma adena kirana duk yawan saƙon WhatsApp inhar kin min zan duba ko ba akan kari ba duba da irin harkar mu ko da yaushe muna online bezama lalle ina kan WhatsApp ba ina yi muku fantan alkhairi
*Sanarwa 🗣ï¸ðŸ—£ï¸ðŸ—£ï¸ðŸ—£ï¸*
*`Sannan masu tambaya'ta wannan novel ɗin na kuɗi ne bana kuɗi bane tun farko nasa book 1 free book kar wanda yace na kuɗine ku turomai da kuɗi ya baku document Ni baruwa ba wani Agent da nabawa document ɗin wannan littafin complete saboda har yanzu ban gamaba book one ba book two shine na kuɗi ₦400..,`*
https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k
*ÙØµÙ„ 65 -64 פרק (perek)..*
Ina be ba'ta damar sauka ba saima ƙara riƙe'ta da yayi yawa za'a ƙwace mai ita jikin'sa wani rin tsuma yake tun da ke be taɓajin wannan yanayi ba ba zato ba tsammani taji ya fara yi mata wani irin zazzafan kiss me tsuma zuciya da gangar jiki kuka tafara amma bema san tana yi ba tsoransa ne ya ƙara NiN kuwa a zuciyar'ta tayi dana sanin biyoshi ba adadi .....
Ganin hijabin jikin'ta zai hana shi aiwatar da abin da ayayi niya ya zare baƙin sa daga nata ƙoƙarin kwacewa take amma ina masu iya magana sunce....ƙarfin mace da namiji ba ɗaya ba cirewa yayi ya jifar ta ƙara ƙiɗima yayi lokacin da yayi arba da rigar dake jikin ta gown ce armless Allah yayi mai son gashi sai ya ci karo da tulin
sumar'ta da tasa ribbon ta tubke gashin'ta zare ribbon É—in yayi gashin ta ya watso har gadon baya karfa kuma ta abrar ruwa biyu ce mahaifin'ta
Balaraben ƙasar Palestin mahaifiyar'ta yar ƙasar Isra'ilah wato (bahudiya) kyau biyu ne yasata a tsakiya zip ɗin gabar rigar'ta ya zuge ƙara tasaki..... Wacce dawo da shi hayyacin sa saurin cika ta yayi ta koma gefe ta haɗa kai da gwuiwa
tana wani irin kuka abin tausayi tashi yayi ya haÉ—a kai da bango na wasu tsahun sakanni tukunna ya É—ago bedside drawer ya nufa ya É—auki gorar rowan da ya ajiye tas ya shanye duk kuwa da yawan ruwan kallon agogo yayi yaga 9:00 cikin deep voice yace
"Tashi ki tafi dare nayi...,
😂😅😅Malam tareek sai yanzu kasan dare yayi da kana nema kayi
......... uhmm uhmm
baiwar Allah kamar jira take yi ta tashi ta manta dagaban rigar ta a buɗe kallo daya yayi mata ya ɗauke kai yayi baya son raini gashi ya jawo abin da yarinyar zata raina shi cikin haɗe girar sama da ta ƙasa yace
"Tsaya ki É—auki hijabin ki sauran kuma inji wata magana....sai nayi miki abin da yafi wannan,
É—auka tayi jikin'ta na rawa yawa mazari kai ta É—aga mai ganin duk wani me hankali zai iya karantar yanayin ta yace
"Shiga toilet ki wanke fuskarki...,
a wannan ƙaron ma batayi magana ta shiga a kan sink taga soap dispenser matsowa tayi ta wanke fuskarta wani irin zogi bakin'ta ke mata musamman kirjin'ta da tun a hijabi ya sha matsa fito wa tayi tana raƙuɓewa a jikin bango
Fita yayi ya buɗ kofar floor tamkar wacce kwai ya shewa a ciki haka take tafiya a bakin kofa ya tsaya fita tayi ko waiwayen'sa batayi ba karo ta ci da mutum a bakin gate ɗin shashin nasa ja baya tayi salim ne da abokinsa ƙara ta sa ta fara ja da baya riƙe mata hannu yayi gam ƙasa kwace tayi ihu take gidan shiru.....jan ta yake
Can kuwa bayan fitar ta zuciyarsa wani irin tsanan'ta bugu tayi har ya kulle ya buɗe dai dai sautin ihunta zuciyarsa wani irin bugawa tayi da sauri ta dafe saitin inda zuciyarsa take da sauri ya fita dawowa yayi ya ɗauki gun a cikin lokar da yake ajiye ta ya fita har sun shigar da ita mota a guje ya hau motar'sa ya fisge ta binsu yake suma da suka gane yana bin su ƙara gudu sukai
Ice man bani tuƙin nan wallahi muddin tareek ya kama mu zai ya kashe mu kasan bashi da imani wata iriyar zuciyar ce da shi
FaÉ—ar salim
Ice man ruÉ—ewa yayi domin ya sheda akwai lokacin da suka kama wani dan fashi a unguwar su tareek be fito da shi ba sai da ya sumar da shi da yake in kasan mutum ka sanshi duk fusakar su a rufe amma da ya fito kallo ya gane tareek da ya fuskanci ya gane sa besan ina ya samo number sa ba yayi mai text message yace
`wallahi ka sake naji maganar nan abakin wani ka ganni Ni dass ne sai ka sha mamaki`
gumi ya sharce daman shi baya neman mata amma salim ya zuga shi su ɗauke'ta ko dan su baƙan'ta tawa tareek yace
"Kaga salim mu hullar da ita...,
da sauri ya kalle sa yace
"Kai baka da hankali ta mutu fa...,
Ko da jin zancen su abrar ruÉ—ewa tayi
Fito da kansa yayi ta window É—in motar ya .......
Samin nasar harbin tayar motar yayi chak ta tsaya da sauri ya fito a kuje suka fito harbin ƙafar salim sai ta abokinsa yayi ina ya gudu
harbin be samesa ba da sauri ta fito rungume sa tayi tana kuka ransa ya ɓaci iya ɓaci hutar kishin'ta sai ruruwa take a zuciyarsa
Dafe ƙafa salim yayi yayin da azaba ke ratsa kashin'sa tareek yace
"Wallahi ko kallon da be gamshe Ni naga ƙara yi mata sai na datsai hannunka ta hanyar harbi hannunka kuma daka riƙe'ta yanzun nan zan hukunta shi bindiga yasa ya harbe ɗan ya tsansa.........
wata ƙara ya saki suma abrar tayi riƙe'ta yayi da ɗaya hannu tace
"Idona idon abokin ka kashin sa ya bushe wallahi ko an faÉ—a muku bani da information É—in ku kuna sida koken da sauran kayan shaye-shaye ita kanta mahaifiyar ka tarata nake ta guji ranar da zan waiwayo kanta yana faÉ—ar haka ya juya ya É—auki abrar yawa wata yar baby a kujerun baya yasa ta da yake baya rabo da ajiye ruwa roba daya ya samu juye mata yayi a fuska ....agigice ta farka tana cin karo da fuskarsa ta ja baya ta saki kuka
a yanzu tsoron da take mai ko ganin'sa bata sanyi ashe shima bashi da imani kamar yan Isara'il duk mutumin da zai iya kashe rai ai abin gudu ne da ƙarfi ya rufe motar ya koma ɓangaran driver tuƙi ya fara har yaje waje jen gadon ƙaya yaga bazai iya kara sawa ba duk da be gani ba amma zuciyarsa Imagen ɗin abin da ya faru take mai
dishi dishi ya fara gani a bakin titi yayi parking gashi be ɗauko waya ba balle ya kirawo jameel idon'sa ne yayi ja aman gudan jini yayi tuni ya ɓata gaban rigarsa abrar ta haɗa kai da gwuiwa bata san me ke faruwa ba jin shurun yayi yawa ta ɗago a zaton ta sun zo gida
ya fita ya bar ta gashi motar tinted ce har ta glasses ɗin gaba tinted ne balle agan su a temaka musu jin saukar numfashin sa fat fat ta leƙa riƙicewa tayi komawa tayi gaba tana kuka tana girgiza shi tace
"Dan Allah abbu kar ka mutu ka tashi....,
abin da take nanatawa kenan.....
POV SHATTIMA BABA GANA
Ya aziz tun waccan week ɗi kake samin rai amma kaƙi kai ni wajan lion
operating system É—insa ya ci gaba dayi be kulata ba ya gaji da iya shegen lubna gwara ya kawo karshen matsalar su jiya abbu yaje barno akan auran su to cikin yardar Allah da aka ga abin na gida ne manya suka ce bawani jan magana suka É—aura aure shima labari yau baba ke bashi amma ba za ai biki ba sai ta gama makaranta....
ga jiya tayi da tsayuwa ta ja kujera ta sauna kusa da shi da yake yana study.room jan system É—in tayi cikin marairaice wa yawa zatayi kuka tace
"Ya aziz magana nake fa dan kaga ummi bata gari shine kake min shiru to wallahi inta dawo saina faɗa mata baka riƙe amanar mu da ta baka ba kuma yau zan koma gida gaggo...,
Medical glasses É—insa ya cire ya ajiye yace
"Wallahi lubna kikeyaye ni...hmmm ya ja ƙwafa...,
tashi tayi tace
"Alkawari fa kai min zaka kai ni...,
Tashi shima yayi daga shi sai three quarter sai singlet yace
"Eh yanzu kuma na fasa last week har status kikai da pictures É—in tareek wato har gidan radio kike binsa ko ....?,
bubbuga kafa ta shiga yi komai na jikin'ta na rawa short gown ce a jikin'ta me hannun shimi da alama shirin bacci tayi sai É—an mini hijab da tasa tace
"Nifa fa fan's É—insa CE wallahi yana burgeni...,
Cije lips É—insa yayi ya lura in ba maganin bakin lubna yayiba ba zata yi mai shiru da zancan tareek ba Allah ya É—ora masa sonta ita kuma ya lura tana masifar son tareek har bata iya boyewa
Fusgota yayi ƙara tasa rufe mata baki yayi duk da yasan ba me jin'ta daga shi sai ita nur da aisar sun tafi shan ice-cream ita cewa tayi ba zata ba sai dai ya kai ta gun tareek ai kuwa suka bar ta har ta kwanta tsautsayi ya kawo ta gunsa rabon ya kashi.......uhmm a gunta
Zaro ido ta shiga yi ganin ya rungume'ta cizon hannun'sa tayi buÉ—e mata baki yayi ta buÉ—e baki za tayi magana ya haÉ—e bakinsu......âœï¸
Za ku iya hanzar'ta payment É—in ku ta wannan hanyar domin a 66-67 na gama book one ta wannan hanyar
8141785374
Amina alhasan Muhammad opay back
Ko katin waya ta wannan number
09061890481
Kuyi screen shot ku turo ta wannan number
+2347067953066 nainarh kd's KO ta 07088154897
DESTINY LOVE
Masu yimin fatan alkhairi ina godiya Allah ya bar zuminci dan Allah duk me son document zan fitar da shi complete idan na gama amma adena kirana duk yawan saƙon WhatsApp inhar kin min zan duba ko ba akan kari ba duba da irin harkar mu ko da yaushe muna online bezama lalle ina kan WhatsApp ba ina yi muku fantan alkhairi
*Sanarwa 🗣ï¸ðŸ—£ï¸ðŸ—£ï¸ðŸ—£ï¸*
*`Sannan masu tambaya'ta wannan novel ɗin na kuɗi ne bana kuɗi bane tun farko nasa book 1 free ne kar wanda yace na kuɗine ku turomai da kuɗi ya baku document Ni baruwa na ba wani Agent da nabawa document ɗin wannan littafin complete saboda har yanzu ban gamaba book one ba book two shine na kuɗi ₦400..,`*
*End of book 1*
Ku hanzar ta payment É—in ku ta wannan hanyar
Opay 8141785374
Amina alhasan Muhammad
Kuyi screen short ku turo ta wannan number
07088154897
Kar Ku Bari a Baku labari
***************
*ÙØµÙ„ 67-66 פרק (perek)..*
Ƙoƙarin kwacewa take amma ina ta kasa ala dole ta hakura ta sallama dan kansa ya sake ta yace
"Wallahi duk sanda kika ƙara yimin tsiwa ta wannan hanya zan hukun'ta kii..,
Kuka lubna tasa tace
"Ya aziz yanzu abin da kai min ya dace kai ne zakai faÉ—a dawani in yayi min haka amma kai kake yi min wallahi Allah ya ....,
Bata ƙarasa ta fita a guje ganin yayo kanta dawowa yayi ya saki dariya har da riƙe cikin tabbas a aure NI'IMA NE..
Can kuwa da gudu lubna take saukowa daga staircase É—in nur da aisar suka turo kofar floor kallon anya kuwa lafiya nur kewa lubna tace
"Lubna lafiya kin ga yarda kika kuma kuwa.....?,
Ajiyar zuciyar ta saki tace
"Lafiya...,
ta barta a tsaye da sakakken baki kai tsaye bedroom ta shiga rasa meke mata dadi tayi tsanar aziz ce ta durar Mata zuciya ashe shima dan iskane wayar ta dake kan drawer ce tayi ƙara alamar shigowar saƙo da sauri ta duba tsaki tayi ganin message ɗin aziz ta ajiye wayar
Nur ce ta turo kofar bedroom tace
"Lubna jibi su ummi za su dawo...yanzun nan ya aziz ya ke faÉ—a min.,
tagumin da tayi ta zare yace
"Allah ya dawo da su lafiya...,
Amin nur tace
***** Morocco prisoner's
Ƙarfe 11:30 sosai gidan gyaran halin yayi duhu kasan cewar wannan shashi ba hutu wata mata ce da me tsaran gun suke tafiya ko tsoro basa ji saboda ko ....
fitila basu haskaba suna tsoron tunu war asirin su gaban wani daki suka bude dattijon mutumin runtsai ido yayi saboda sun haska shi da fitila shi kuma be saba da ganon haske ba yau shekarar sa talatin da bakwai a É—aure a wannan gu
Farine tas duk suma ta cika fuskar'sa cikin ɗacin rai wannan matar da take sanye da bakaken kaya ga liƙab a fuskarta tace
"kaga har ka tsofa a nan gun Ka hutar she da rayuwar'ka ka faÉ—amin inda yake a cikin gidan ka a ina ka ajiye shi....?,
ɗago ƙansa yayi ya kalle ta ya saki murmushi me ciwo yace
"Gwara in ƙara rayuwa'ta a nan da ki cutar da shi shi wani shashine a jiki'na ina tabbatar miki indai ɗan halak ne zai neme ni duk inda nake ina ji a jikina yana nan zuwa gare ni .....?,
Bata dubi tsofansa ba a zafafe ta daga hannun ta zata mare shi saurin riƙe hannun'ta wannan me kula da gun yayi yace
"Ya kamata a kyale mutumin nan bashi da niyar faÉ—a mana inda taswerar zanan kwatin nan take,
cikin tsananin tashin hankali tace
"Wallahi ko zanyi yawo tsirara sai naga bayan'sa yaro ƙarami yana yawo a ban ƙasa bamu san inda yake ba sai dai ban cika yar MASARAUTAR TAIFUN BN SABIT,
Murmushi yayi wanda ake kira da yafi kuka ciwo yace
"Milkin da É—anki yake na hucin gadi ne amma asalin sarki yana nan zuwa inda Allah...ya rayu besan asalin sa ba yana cikin bahagon gida me cike da zalinci.,
A ko daya she maganar da yake faÉ—a mata kenan a duk lokacin da tazo duk wani harafi na maganar shi kamar digar dallama ce har tana harÉ—ewa ta fita me tsaronsa ne ya rufe gun zuciyar ta ke wani irin ta fasa gurin da ta faka motar ta ta nufa duk tsananin duhun dake gun be hanata ganin gaban ta ba buÉ—e motar'ta tayi ta shiga
da gudu ta fisgi motar.....
POV Tareek abrar
ɗaƙyar ya iya ɗaga kan sa chak ta tsaya da kukan da take cikin rawar murya tace
"Dan Allah kar ka mutu....,
Sitiyarin motarsa ya kama a hankali ya fara tafiya yana cije lips É—in sa Allah ne ya kawo su gida amma abrar ta fidda rai da isowar'su gida lfy buÉ—e kofa yayi ya fita
Itama fitowa tayi fitowar abbey da sauri yace
"Subbanilahi tareek ..,
dafa mota tareek yayi ya É—aga masa hannu yace
"bakomai fa zuwa an jima zan dawo dai-dai,
ƙaraso wa yayi ya riƙe shi karan farko kenan a rayuwarsa ta ya kula da cutar tareek kwantar da kansa yayi a jikin mahaifin nasa yana fitar da wahalallan numfashi
Sitti ce ta fito tana salati tace
"Yau me zan gani yasin sai kin bar gidan nan daman bayahudan mutum imani ne da shi ai gashi kana ji kana gani zata hallaka maka É—aya.....,
Mom amina ce ta fito da waya a hannun'ta tace
"Innalillahi sitti wannan wacce irin ƙaddarah ce yanzun nan yan sanda suka kirani salim yana asibiti an harbe shi...,
da sauri safna dake bayan mom amina tace
"Ai wallahi daman na fada muku wannan yarinyar annoba ce gashi nan zata kashe min miji fus gota safna tayi ta fara duka ma zato ma tsammani tareek ya ƙifa mata mari yace
"Wallahi ƙazamin hannun ki ya sake ya ƙara taɓa jikin'ta sai na miki rashin mutunci..,
Kama kunci tayi hawaye nabin fuskar'ta mom hafsa da take jin yau kamar tasa ruwa a ƙasa tasha tace
"Sitti wallahi bazan yarda ba alhaji kana gani yana jib garmin ya' amma kayi shiru....,
"ƙyale shi tsayawa na yi inga iya gudun ruwan sa yau sai ta bar gidan nan tun da ba gidan uban'ta bane...,
Ran abbet ya ɓaci yace
"Haba Abdullah Ka temaka min mu kai shi asibiti amma ka tsaya kana magana.
Alhaji Abdulkarim yace
"Yaya yanzu damuwar mu shine wannan annubar ta bar gidan nan...,
girgiza kai tareek ya shiga yi ba damar magana yana so ya faɗi wani abun amma bakin'sa yaƙi bashi haɗin kai a hankali idanuwan'sa ke lumshewa
Ƙara abrar tasa ganin ya mutu da sauri anty Ayesha da taji hayani ya ta fito da ƙyar take iya ganin gaban ta ganin tareek a ƙafaɗar abbey kamar ba rai
uncle nasir rungume shi yayi yace
"Haba yaya yan kuna ganin halin da yake ba abin da ya dame ku kun tsaya abin da ba ruwan ku .....haka fa kukai da mutuwar baffa wai yaushe zaku yi hankali nifa wallahi ina zargin baffa be mutu ba ba gawar'sa aka kawo mana ba amma ku ta dukiya kuke wai yaushe sitti zaki zama tsayayyiyar uwane....? Me son hada kan ya'yan ta ..,
Matar abbet kuwa tana sama tana kallon'ta farin ciki ne ya kamata ganin yau gidan suna nema su cinna mai huta....kowa ya rasa
Azafafe Alhaji Abdulkarim yace
"Ba shakka nasir wato fitsarar ka har takai haka yau sharri zakai mana ko ka fito fili kace mu muka kashe baffa ina cewa ɓakin cikin abin da Ubaidullah ya aikata ya haɗiyi zuciya ya mutu likitoci sun gwada shi kafin akawo mana shi har wanka sukai mai saboda kai bakin ka na iya sharri ne shine kake faɗar haka Allah yayi wadaran halin ka nasir...,
Yaya rabu dashi daman nadade da sanin bakin su daya dan haka sitti yau kowa yasan matsayarsa dole ki fito da kudi a bawa Kowa hakkin sa dan wallahi dole in bar gidan nan tun kafin bayahudiya ta kashe mu ga ishara nan wanda ya kawo'ta ta bashi wani abin yaci ya mutu....,
Abrar komawa tayi yawa mahauciya tayi kuka har ta gaji tayi shiru kallon kowa take zuciyar'ta na harbawa anty Ayesha ce ta rungume'ta tace
"Wai me isa kuke haka ku temaka ku kai shi asibiti daman ai kunsan halin ciwon tareek bayau ya saba ba kar ku ƙala mata sharri....,
Wani kallo alhaji Abdullahi yayi mata yace
"To tsaka uwar muna fukai sannu yar iya ke wai me isa bakya fahimta shishshigi kika amma ba farin jini hice ko ai dan É—an uwa nane shegiya da kafa yawa katafila....,
Ran sitti ya ɓaci tace
"Anya aysha zaki ga Annabi kuwa wato zuminci kike son rabawa...,
Uncle nasir ya kama tareek ya shigar da shi mota cikin fada umarni yace
"A'isha ki kama'ta ku koma abbey zo mu tafi kyale su...
Kamar daga sama suka jiyo wata murya da sukai shekara da shekaru raban'su da ji a yayin da abbey suka bar gidan a guje suka faɗawa matar ƙura basu kula da ita ba ....
Ana wata ga wata yau Allah ya karya alkadarin sitti haka safna ta raya a zuciyar ta uwar masu mulki ta dawo duk tujarar sitti tana tsoranta,.......âœï¸
Wane wannan tsohon......?
Shin wane tareek labarin da abbey ya bayar gaskiya ne....?
Wacce irin soyayya tareek da abrar zasu shin fiÉ—a....?
Abrar zata bar gidan ko kuwa zata zauna....?
Wace ce wacce ake cewa NANNE ...?
Wace NAJUWA BUKAR
WANE former governor...?
Nucy hibba goga
Wace mahaifiyar tareek
Wacce ummi da shattima baba gana me take ɓoyewa
Duk wannan amsar taku tana cikin book 2 🔞akwai fa chakwakiya kudai ku hanzarta payment ₦400
"Kai min wannan alfarmar na aminta da kai na yarda da kai dan hunin nan da nayi tare kai na kula da dabi'un ka insha Allahu ba zakai da nasanin aurar abrar ba nasan na miƙa ta a hannun na gari ba zayi kukan rashin mahaifiba,
Yawa me koyar magana yace....
"Na amince,
godiya yayi mai inda be kasa a gwuiwa ba ya haÉ—a mazan da suka rage a gun aka daura aure sosai jameel yayi murna ko ba komai yasan zai tallafi rayuwar yarinyar wasu kuwa jin haushin auran suke a ganin su jalaluldeen be dace yayi haka ba
washegari
cikin sauri sauri yake shirin sa ganin suna hada kaya da sauri abrar ta taso duk ta bushe ta rame da alama ma yau ba za'a kawo musu abinci ba ganin ko tayi magana basa gane me take faÉ—i dan haka ta tsaya tana kuka tafi so duk inda zasu sutafi da ita da hulya da jalaluldeen tausayi yarinyar ne ya kamshi ya dan rage tsayin sa cikin salon maganar kurame dan a ganinsa sai tafi fahimtar haka yake mata nuni da hannu aiki za su tafi zasu dawo
Kai ta ɗaga mai alamar ta fahimta biscuit ya ɗauko ya ɗan ƙa mata amsa tayi daman yunwa take ji kallon jameel yayi yace
"Malam za mu iya tafiya lokaci na kurewa?,
Dariya jameel yayi yace
"Sai da ka gama shan soyayya sannan zaka tuna dani,
Tsaki ya ja ya miƙe ganin sun fara tafiya tasa kuka hulya ce ta rungumeta tana lallashinta
 cikin garin Gaza
Ga war wakin mutane suka fara cin karo da su daukan video suka shiga yi da sauri suka shiga wani tsauni suka ɓoye kuka jameel yake domin Beta ɓa ganin wannan rashin imani ba tareek kuwa da yake yana da taurin zuciya sai dai na zuci wanda yafi na fili tare wata mata sukai da mijin ta suka kashe ya'yanta guda biyu da mijinta saboda da tashin hankalin da ta shiga a take anan ta haihuwa ɗaukan dan sukai suka kashe ihu tasa tana bin su tana kuka itama su kashe ta dariya suka dinga yi kafar tareek ce ta zame da sauri jamee ya ruƙo sa ƙaddara ta ruga fata dukkan su sukayo kasa
Chak suka tsaya ganin wasu mutane daba yan kasar ba yunkurin guduwa suka sai ta su sukai da bindiga alamar suna daga ƙafa zasu harbe su hannu wansu suka daga sama ƙara sowa gunsu sukai dayan yace
"×ת ×¢×™×ª×•× ×ית? (At itonait?)
Ma'ana kai dan jarida ne
Dayan ne da bindiga a hannunsa yace
×תה סוכן חש××™? (Atah sokhen khassai?)
ku jami'an liƙen a sirine
shiru su tareek sukai musu domin basu iya Hebrew ba wani naushi dayan ya kawo wa tareek kaucewa yayi da sauri ya dauko ID card É—insa amsa yayi ya duba cikin harshen Hebrew yace
"Lior (לי×ור) maÆ™iyan mune musulmai ku kashe su sunan sa Muhammad,
Innalillahi wa'inna'ilaihir raji'un
haka fa ke faruwa duk wani arni ya tsani musulmi musamman me sunan Annabi Muhammad (S.A.W) duk hanyar da zasu bi su musgunawa me suna sai sunbi in da dama ma kashe mutun za suyi Allah ka daukaka musulunci da musulmi Allah ka kawo wa kasar Palestine sauki Allah ka kawo kasar shen tashin hankalin da suke cikin
ya Ubangiji Allah ka tarwatsa Isra'ila da duk mutumin da ke da sa hannu gurin rusa Palestine ya Allah ga kasar mu Najeriya...
Allah duk wani matsala da muke fama da shi Allah kai mana maganin sa ina taya yan uwana musulme barka da shigowar sabuwar shekara ta musulunci
kansu suka nufa da sauri tareek ya durƙusa ya dauki ID card ɗinsa suka fita aguje binsu suke sai ta tareek dayan yayi da bindiga cikin rashin sa'a bata same shi ba sun lura da cewa wannan farin shike nadar bayanai dan haka suka dinga sai tashi da bindiga gaban wani tabkeken kogi cikin rashin sani tareek ya waɗa ihu jameel ya saki cikin sauri suka ƙara so gun da sauri jameel ya rufe bakin sa ya maƙale a cikin wani kogon bishiya yana kallon su
dariyar arna ɗayan ya saki yana kallon cikin ruwan yace
"Yuval (יובל) Yair (×™×יר) Tamir (תמיר)ku zo mu tafi nasan ba wanda zai rayu a cikin su.....,
juyawa sukai kuka jameel ya fito yana yi zaman dirshan yayi yana kuka duba wa yake ba tareek ba labarin sa
shima waɗawa yayi cikin ruwan duk kuwa da girman ruwan be iya ruwa ba dan haka nutsaiwa yayi ga igiyar ruwa na janshi......
Bakin tabkeken kogin Israel wanda an ƙawata shi sun mai da shi gun shaƙatawa
wasu kyawawan yan mata ne a tsaye a bakin beach ɗin duk kan su ba me kayan arzuki rungume dayar tayi tana tsotsar bakin ta basu damu da yarda mutane ke shige da fice a gun ba sosai suka shagala gurin aikata masha'arsu dayar ce ta so ta kama tausasan breast dayar ta fara sha kai kace tana kan cinyar mahaifiyar ta ko ƙarin biyawa kan su bukata suke da sauri dayar ta dubi cikin ruwan nan tace
"Ayelet (×יילת)Â ×ž×™× - mayim),
Ayelet kalli cikin ruwan nan ganin sun yi nisa da abin da duke ta matso kusa da su ta cire su ganin sun makalle juna ta nuna musu cikin ruwan da sauri suka nufa siririyar cikin su tace
"Batya (בתיה) ×תה יפה (Atah yafeh,
Ma'ana kalli wani kyakkyawan mutumi
Wacce aka kira da batya ta yi sauri waɗawa cikin ruwan yawo take yawa wata kifi har ta ƙara sa gun ta rungumu Shi ta fito da shi za gaye shi suke Ayelet tace
,×תה יפה מ×וד (Atah yafeh me'od"
Duk inda me kyau yakai ya kai
te mako suka fara bashi sai dai me sai da sauri nao ta dago ganin wani shima da sauri ta nufi cikin ruwan shiga tayi ta dauko shi jere su sukai tace
"Duk yarda akai wani abu suka gujewa suka fada cikin ruwan nan wannan ruwan kunsan har Palestine,
da sauri batya tace
"Palestine...?,
NAO tace
"Ehmn wannan mutanan daga yankin Palestine suke ko baki ga daga kudu maso gabashin Jordan suke ba ,
AYELET tace
"Wallahi da nasan daga yankin makiyan mu suke bazan temake su ba haka kurum kin katsai mana jin dadi,
Tsaki NAO tayi tace
"zargi nake ban tabbatar ba baki ga wannan ba black ne....?
Batyet barin gun tayi ta nufi wani tamfatsaitsan gu ga baki dayan SA glass ne towel ta nauka ta goge jikin ta wani matashi ne ya rungume ta tabaya yana mammatsa mata breast ɗin ta numfashin tane ya dauke na hucin gadi ture shi tayi tace
"Na gashi yanzu bani da wani sauran feeling,
dago runannun idanuwansa yayi ya kama mota haÉ—e bakin su yayi cikin zafi zafi yake romantic da ita har ta fara mayar mai yawa wasu tsunmokara haka suka zube akan hadaddan luxury bed É—in dakin....
*Kano unguwar gadon kaya*
*Karfe 9:30pm GMT*
"Heartbeat tunfa jiya nake kiran number su jameel a kashe Allah isa lafiya amma wallahi jikina yana bani a kasin haka kasan da gun nan ba shi da kyau balle ga irin aikin da suka je hi ,
Tissue ya yago ya goge bakin sa yace
"Allah isa lafiya nima na bibiye su amma shiru na duba shafin su naga tun da jameel yayi posting a bin da ke wakana a Palestine be ƙara ba haka tareek,
Lushe idanuwanta tayi tace
"Nasir ,
da sauri ya ɗago ya dubeta tun da suke ya manta rabonsa da yaji takira sunan sa ɓoye mamakin sa yayi yace
"Na'am ,
Tashi tayi ta juya bayan tace
"Wace baby nice,
cikin hanzari ya tashi yace
"baby nice kin santa ne ..? nima ita nake nema,
cikin shashekar kuka tace..
"yau naga sako ta email É—ina wai ina so insan wanda ya kashe Sultan san nan kar indamu ba wanda ya isa ya cutar da tareek duk da yanzu masu neman ransa suna ci gaba da aikin su duk inda yake suna tare da shi ...,
ma tsowa kusa da ita yayi ya juyo da ita yana kallon ta yace
"Nima naga saƙon nan kar ki damu insha'Allah komai zai huce,
Kuka tasa ta rungumesa tace
"Sai yaushe Nasir bani da wani ɗa yau naje asibiti likita yace min ko anjuyo min da mahaifa balalle ta ƙara daukan ciki ba Nasir na cuci kai na ya'ya sai dai inga ana haifa..,
Cikin lallashi yace
"Aysha irin ranan nan nake guje mana tun farko kika ƙi ganewa ina mutukar son yara amma ba yarda za muyi wannan ita ce kaddarar mu ba mu isa mu chanzata ba ,
Ruke hannuta yayi suka hau sama
Ko ina shiru tsit baka jin motsin kowa a hankali take saukowa taka staircase take yana bada sauti dena tafiyar tayi dan jin sautin takun da take daban sautin abin da take ji daban ji tayi kamar an taɓa mata ƙeya juyowa tayi da sauri ta saki wata iriyar ƙara sai dai me ...?
Ba'a jinta sai wata dariya da yake amsa kowa a tabkeken floor ɗin ta kifawa tayi domin wani irin duka da a kai mata da sauri ta fita bata tsinci kanta a ko ina ba sai a wani daji ba gida gaba ba baya ga bishiyoyi sai zaga yeta suke kai kace mutane ne ke dawafi a gaban ka'aba
Wani ƙaton mutum ta gani a gaban ta bata iya ganin karshen sa cikin wata iriyar murya yace......
DESTINY LOVE
OUM YASMEEN
43-44
A gigice ta farka tana wai waye da sauri ta kunna lamp ɗin datake kusa da gadonta haske ne ya mamaye dakin zuciyar ta na wani irin bugu yawa ta waɗo zuru kafafuwan ta tayi kasa domin wallahi baza ta ci gaba da kwana a dakin nan ba haba wannan masifar har ina ta yau daban ta gobe da ban wayar ta ce tayi ƙara da sauri ta dauka ganin me kiran dafe kirji tayi tace
"Innalillahi bily ta mutu ,
Wayar ce ta sulale a hannunta tabbas mun taɓowa kan mu a bin da ba'za mu iya ba na shiga uku sauran ni
kuka take yawa ranta zai fita bata san safiya tayi ba sai ganin haske ta window É—inta tayi ya shigo yawa wata mahaukaciya ta tashi ta shiga toilet a gurguje tayi wanka shafshaf tayi sallah ta É—auki key É—in motarta ta fita a ji tayi an bigeyta juyowa tayi ta dauke nasreen da mari ai bata dure hannun ta ba ta shararara mata mari cikin mamaki tace
"Nasreen Ni kika mara...?,
kallon tara sauran kwata nasreen tayi mata tace
"Au tantama kike ko in ƙara miki..?,
Wani kallo tayi mata na zamu gaura ya tayi gaba tace
"Bani da lokacin ki amma kin É—auki bashi,
Dariya Nasreen tayi tayi gaba tana yar waka
shiga motar ta yi cikin sauri take tuƙi sai kotu road a bakin kofar gidan su bily ta faka da sauri ta fito ta shiga gidan gwuiwoyin ta kasa ɗaukar ta sukai lokacin da taga bily a shinfiɗe ko wanka ba aimata ba
sa hannu tayi ta buÉ—e gawar zaro ido tayi ganin irin kisan da akai mata
shaƙe ta akai har ta mutu zubewa tayi tana kuka har haka hada ta bata dena kuka ba
ga su nucy suna zo har da tafida ko kallon safna basuyi ba ganin mutane sun fara raguwa safna ta fito sa'a taci garo da nucy da tafida suna tare kusa da su ta tsaya tace
"Yanzu shawara daya ta rage mana ko ku É—auka ko karku É—auka amma ita ce mafitar halin da muke ci inba haka ba to lashakka za'ai tayi mana zari dadde kuma kunsan baza mu iya tsare mai ba bubuwan nan sun isheni haba yau ba bayijjah ba bily jibi fa.....,
Kallon hadarin kaji tace
"Ci gaba muna sauraran ki...,
yar ƙaramar dariya tayi tace
"NUCY TAFIDA hmmm ku naga har yau bakuyi nadama ba to wallahi kuna gamai mai aiki kashe ku zaiyi kamar yarda ya..... Sai tayi shiru bata ƙarasa ba saka maƙon ganin NAZEER da tayi sallama NAZEER yayi musu tafida ya meƙo mai hannu suka gaisa yace
"A'a kaga dan jarida duk inda aka ji anyi wani abun sai kunzo ,
dariya yayi yace
"Wannan shine aikin mu kuma hanyar samin abincin mu ,
NUCY tace
"Hakane Allah yasa ba da wata a kasa ba ake bibiyar rayuwar mu,
Satar kallon SAFNA yayi yace
"in ba rami me yakawo rami ko aikwai wani abu da kuka sani akan mutuwar SULTAN BAHIJJAH BILY..?
saboda mutuwar su tana da a bin mamaki ko wanne da irin salon da aka kashe shi in kunsani baku faÉ—a ba tofa wallahi Allah gaba kan ku za'a dawo ku faÉ—i me kukai ake bin ku ana kashewa ke ankashe miki dan uwa
da alama wani aka zo kashewa ba asami wanda aka zo kashewa ba aka kashe shi ko ya ji wani abu wanda zai iya faɗa shine aka kashe shi ɗan kar ya tunu asiri mutuƙar baza ku faɗi ba wallahi kun shi ga ku Uku da kuka rage tofa kuma kuna kan hanya ,
Gumi ne ya wanke safna da sauri ta matsa ta buÉ—e murfin motar ta shiga ta tada ta a gushe ta fita
kallon kallo aka shiga tsakanin tafida da nucy sun fara fa zargin ba iya jarida NAZEER yake ba harda bincike to aikuwa za suyi maganin sa...
*ISRAEL*
*Assuta Hospital*
20 Habarzel Street Ramat Hachayal
*neighborhood in north Tel Aviv, Israel*
Tsakanin su da Ben Gurion international airport ba nisa
Buɗe idanuwansa yayi tuni abin da ya faru ya dawo mai sabo yawa yanzu yake faruwa da sauri ya tashi ajiyar zuciya yayi ganin suna tare da tareek cire ƙarin ruwa yayi ya ƙara sa gunsa sai akai sa'a shima ya tashi godiya yayi wa Allah ganin be mutu ba gasu a tare yace
"Tareek ya jikin ka ?,
Cikin yana yi na rashin lafiya duba da irin lalurar sa yace
"Da sauki kai ma yana ka ..?,
Duban dakin da suke cike yake yace
"Alhamdullahi da sauki tareek yaka mata mubar ƙasar nan in har muna son ran mu da lafiyar mu,
miƙewa yayi ya zauna yace
"To muna barin asibitin nan sai airport,
da sauri Jameel ya kalle sa yace
"ABRAR fa ka manta da ita?,
dafe kansa yayi da yake sara mai da sauri suka dubi kofa ganin anturo likita ne da wata budurwa sanyi da mini skirt da riga mara hannu murmushi ta sakar musu tace
"Allah na gode maka sun sami sauki,
duban ta likitan yayi yace
"Za mu iya sallamar su inna duba su naga sun sami sauki ba wata matsala,
zama tayi kusa da tareek tace
"Okay thank you,
kayan da ta gani a jikin su ta miko wa tareek da sauri ya amsa ya buɗe ya fito da Flash ɗin sa zuciyarsa na wani irin bugu in suka rasa komai wannan abun ya lalace sun sha huya abanza da yake yana cikin wata jaka ko ruwa be shiga ba ganin tana jin turanci yace
"Nagode,
NOA tace
"bakomai nayi dan Allah ne tsakanin mu ba godiya amma ku yan wacce ƙasa ne?,
da pillow ya jin gina yace
"Nigeria,
dan ya mutsa fuska tayi ta dubi jameel tace
"Ya jikin ka kai nafi yarda da É—an Nigeria ne amma ban da kai ta nuna tareek,
kau da kai tareek yayi likitan duba su yayi ganin basu da wata matsala ya sallame su NOA tace
"Sai mun ƙara haduwa ga number ta kuban taku suna na NOA YUVAL RON ku fa ?,
Gyara tsayuwa jameel yayi ya amshi wayar ta yasa mata numbers su domin tayi musu halacci yace
"JAMEEL UMAR TAKAI,
murmushi tayi tace
"Wow nice name,
ganin tareek yayi shiru tace
"Miskili kai ya sunan ka ?,
dan basar wa yayi yace
"TAREEK BN NADER,
dan jim tayi tace
"Nice name amma ina da wata shawara kar ka bari mutanan mu su san sunan ka Muhammad ka dinga cewa sunan ka isa har kabar garin nan yana da hadari sosai musamman aka san kai dan Palestine ne,
dan murmushi yayi ya yace
"Nagode,
Sallama sukai suna fitowa suka nufi hanyar da zata mai da su palestine har gaɓar teku mota ta kai su sauka sukai suka bada kudi suka hau jirgi isar su palestine suka tatda tashin hankali.....
DESTINY LOVE
Arewa books@Oumyasmeen
Watt pad@ Aminaoumyasmeen
        Perfectly pen's
Episode 45-50
TAREEK POV
Cikin kiɗima yake duban gun duk gawarwakin mutane da'alama da asubayin ranar aka sa musu bom ƙafafuwan sa kasa daukan sa sukai lokacin da yayi arba da gawar jalaluldeen da hulya zai iya rantsaiwa wannan tashin hankalin da yake ciki yafi na mutuwar SULTAN tabbas kuka samin sauki ne idanunsa sunyi ja wai yaushe za adena kashe musulmi ne ..? rayukan su yazamo tamkar ran kiyashi......
Jameel ne ya kara dubawa ana haka yaga gano abrar duk jikinta jini sai numfar fashi take da sauri ya dauke ta miƙawa tareel yayi be jaba ya amsheta ana haka sai ga jami'an tsaro na kasar cikin fushi tareek ya tashi ya tare su yace
"Me kuka zo kuyi bayan angama komai kunzo ku binne kawarwakin wayan da basu ji basu gani ba tur da halinku me yasa baza ku kawo musu dauki ba a lokacin da suke tsananin bukata yanzu mene amfanin zuwan ku..?,
Jikin sune yayi sanyi...
besan cewa basu da ikon dakatar da cutarwar da Isra'ila ke musu ba wani abun sukan faki numfashin mutane suyi musu tabbas komai yayi farko zai ƙarshe suma ba'a son ransu hakan ke faruwa ba basuyi zargin shi ba dan ƙasar bane duba da irin launin fatar shi dan haka suka kashe wa'yanda suka mutu wa'yanda suka jinyata suka kawo masu duba lafiyar su...
Bayan an gama sallatar wa'yanda suka rugamu gidan gaskiya daman likitoci sun fara aikin kola da wa'yanda suka sami rauni ciki har da abrar ansamu ta farfaÉ—o dan haka tareek yace...
Tafiaya zasu yi sarah bata ji dadi ba ganin yanzu bata da kowa mijinta jalaluldeen ya mutu cikin muryar kuka tace...
"Zan ƙara jaddada maka amanar Abrar Ibrahim kesar a yanzu bata da kowa sai Allah sai kai kaji tsoron Allah ka kula da ita kabata ilimin addini da na boko ka tarbiyantar da ita kamar yarda Ubangiji ya fada wata ran ka dawo ka kawo ta taga a halin ta
yan uwan mahaifinta suna Jordan da zama can suka koma nasan koman daran daÉ—ewa zasu dube ta zasu dawo gare ta,
jikinsa ne yayi sanyi zuciyarsa tayi rauni....
yawa me ciwon baki yace
"Insha Allahu zan roƙe amana ko baku bani amanarta ba ni bazan iya Cutar da kowa ba.,
Farin ciki ne ya mamaye zuciyarta tace
"Nagode Allah ya yi muku albarka,
Amin yace jameel ya dauki kayan su
shi kuma ya dauki abrar saboda raunin kafarta akafada yasa ta haka ya juya ya fara tafiya jameel ya mara mai baya lub abrar tayi hawaye na bin kunci ta garin da aka haife ta yau zata barsa lumshe idanuwan ta tayi har suka zo gabar teko Palestine da Jordan ba wanda yace da dan uwansa kala kowa da irin tunanin da yake...
Jirgin ruwa suka shiga da zai sada su da kasar Jordan daga nan kuma in sukai kwana biyu su huce kano dole sai yayi wa abrar viza tunda bata da shi shiga sukai
a hakali jirgin ya fara tafiya abrar gyara kwanciya tayi a jikin sa Allah yayi mata son jiki da yake da abin da ke damunsa be damu da yarda take shige masa jiki ba......
SHATTIMA BABA GANA
Ƙanta ne ke wani irin sara mata cikin karfin hali tace
"Yagana yanzu ya kikeso inyi da raina kinfi kowa sanin damuwata,
gauran numfashi tasaki ta jin gina da luxury sofa tace
"Ya kaltum tun farko gabaki ɗayan mu mun kasa sarrafa zukatan mu mun kasa ɗaukan kaddara da mun rungumi ƙaddara wallahi da yanzu wani zancen ake ba wannan ba duba ki ga komai na shirin jagule mana ..?,
ɗaga kanta sama tayi ta ƙurawa p.o.p ɗin dakin ido cikin raunin zuciya tace
"Yagana wallahi har yanzu banyi danasanin hukuncin da alanguburo ya dauka ba ,
Dan murmushi yagana tayi ta gyara zaman ta tace..
"Hmmm ya kaltum kenan,
glasses cup ta ɗauka ta kai bakin ta duk daɗin tatatcan pineapple and coconut juice wani irin ɗaci take ji yana yi mata a bakin ta wai sai yaushe ƙaddara zata dena wala gigi da'ita..?,
aguje nur ta shigo tace
"Auntin barno..,
Cikin fara'a ta ware hannunta tace
"NUR,
Ƙara'sowa tayi ta rungume ta tace
"Aunty ina lubna...?,
Lubna tana gidan hajja kaka
Aisar ne ya shigo farin ciki ne ya mamaye shi ganin aunty sa yace
"Sannu da zowa aunty,
Yauwa tace masa nan fa hira ta farke a tsakanin su kowa na nan nan da antin barno
BN NADER FAMILY
Ran Alhaji Abdullah ne ya ɓaci cikin faɗa yace
"Wanna ai shashancin banza ne in zaku farka tun huri Ku farka saboda rashin hankali kuna so ku zautar damu wacce irin fatalwa ana zaune ƙalau ke Rahama zan laminci wannan ƙageggen zancen naku ba...
namasu taɓin ƙwaƙwalwa..?,
cije leɓen ta tayi domin wallahi ita ganauce ba jiyauba dan haka dole fa malan me turakar yasin yayi mata addu'a a gidan nan ba fashi mom Amina tace
"Amma ai...,
É—aga mata hannu yayi yace
"Ƙar ki ɓatan rai nide na gama magana tun huri kisa wancan mashiriki ya barmin gida..,
tashi tsaye tayi tace..
"Yanzu kai min adalci kenan kasan kuwa irin tashin hankalin da jiya nashiga..? yanzu malam me turakar yasin É—inne mashiriki..?
To wallahi a iya bakin ka har da aljanu faɗa yake kabi shi a hankali kar ya shanye maka ruwan ƙwaƙwalwa
da'katawa yayi daga tafiyar da ya fara yace
"Rahama naga kina so ranki ya ɓaci to ki bar wannan mutumin ya ƙara hour daya a gidan nan saboda kin rainani ni zai shanyewa ruwan ƙwaƙwalwa yana faɗar haka yasa kai ya fita
Gyara É—aurin kanta tayi tace
"Wallahi saina yi ai bakai ake tsoratawa ba..,
Ba ko sallama ya shigo yana rawa da'katawa yayi ganin wani uban carɓi a huyan wani tsoho cikin mamaki yace
"Kai lafiya me ya kawo ka..?,
Malam me turakar yasin yace
"Hattara dai yaro ka iya bakin ka ko yanzu in maida maka da bakin ka huya..,
haÉ—a rai Salim yayi yace
"Kai anfaɗa maka wannan kurarin naka zasu tsoratar dani..? wallahi tun huri kwashe wayan nan matattun ƙafafuwan ka kayi gaba ko yanzu in nuna maka zamani ,
Cikin sauri mom Amina ta ƙara so tace
"Na shiga uku Salim kanka ɗaya kuwa kasan wannan wane...?, wallahi iya bakin ka ƙarya maida ka ƙunkuru,
taɓe baki yayi yace
"Mom ƙunkuru kuma..?,
Cikin tabbatar wa tace
"Eh,
Dariya ya saki yace
"Ai shi kansa kunkurune kinga kuwa in kura na maganin zawo tayiwa kanta,
HaÉ—a rai tayi tace
"Wallahi salim ka kiyaye ni..,
buÉ—a baki yayi zai magana sai yayi farin gani zabgegen kumurcin muciji
Ke saɗaɗowa dai dai da shigowar safna da mom hafsa baƙin ƙofar floor yaja tunga ya tsaya ya fasa kai cikin tashin hankali mom Amina tace
"Malam me turakar yasin tarnaƙi faɗan ibilisai yi mai magana ya bar gunnan,
gumine ya wanke fuskar malam ya ciro carɓin huyan sa duk tsayin sa haka ya fara jan Uku uku hurhuɗu ko za'a samai huƙa a huya bazai ce ga abin da yake faɗi ba....
ai ƙafin su ankara tuni ya fara zagaye su duk kuwa faɗin floor haka ya datsi iya gunsu iya tashin hankali yau suna ciki kaf cikin su ba wanda ya tuna da addu'a balle suyi....
Wayyo Allah ashe daman ajalina ke kirana shiyasa da miji ki yazo ya zuɓa min tujara na'kasa tafiya masu iya magana sun ce ƙwaɗayi ma'buɗar wahala ashe zancen zucine ya fito fili
be sani ba duk irin tashin hankalin da Salim ke ciki be hana shi sakin wata irin dariya ba yana tausayin kasan yana tausaya masoyi yar sa SAFNA domin ita ko motsi ta kasa.....
Allah ya bawa malam sa'ar guduwa da sauri salim ya ruƙo ƙafarsa yace
"Yaba malam me turakar yasin ya zaka gudu kai fa har maida mutum kake wata halittar..,
A fusace ya buge hannunsa zai ƙwaci kafar sa mucijin nan ya nan'naɗe musa kafa tare da hannun salim kuka salim ya saki ganin rayuwar sa ta zo karshe burin sa be cika ba..
Ganin ya naɗe su salim mom hafsa ta sami damar guduwa aikuwa kamar wasa ji tayi sanyi a kafarta saurin duba ƙasan'ta tayi sai tayi farin gani tace
"Wayyi na ga takai na ni hajara,
Kuka take we'we kai kace aiko mata akai da saƙon mahaifinta ya mutu
Ashe su safna sun ɓoya a kitchen safna na janyo mom amina ita na janyo ta dan a ganin safna su sunci duniya dan haka ballale a'damu ba dan sun mutu..
A fusace mom aminatou ta fusgota akafin ta ankara ran safna ya ɓaci ta janyo ta tuni tayi zaman daɓaro a ƙasa cikin wani irin raɗaɗi da yaziyar ceta tace
"Summa'inna alaina bayyana ya ashafi ya ma'afi tun tanayi a hankali har ta dawo da karfe ai yarda kasan a makarantar allo haka suka kama...
Ganin duk inda ake zaibar gun kowa ya kama yi
in yaje gun mutum yana gamawa zai bar gun ya koma na ɗayan da yazo kan malam diriricewa yayi ya kasa ɗan haka tun da ya saita shi yana zaro harshe besan lokacin da ya saki gudawa ba warine ya turnuƙe floor....
Assalamu alaikum ɓat ya ɓata ba muciji ba labarin sa ganin yarda sukai hujuga hujuga kai kace ɓarin mota akai a kansu ga karatu da suke yawa wani abun ya ɓata cikin mamaki BASMA tace
"Mom lafiya na gan ku a haka..? wannan wane?,
Ba sudena ba saima ci gaba sukai da karatun su
Cikin sauri ta juya domin ta kira sitti da su uncle suzo su ga halin da suke ciki...
JORDAN
yamma likis suka iso Jordan hotel suka kama bedroom da floor cikin gajiya jameel ya ce zauna yace
"Wallahi duk na gaji haba wannan aikin huya yanzu dafa wani zancen yake ba wannan ba..,
TAREEK yace
"Hmm kai taka me sauki ce.,
Dariyar da yake ruƙe'wa tun ɗazu ya sami damar amayar da ita cikin zolaya yace
"Haba angon mata biyu da balarabiyar Palestine da yar Nigeria,
Tsaki yaja ya shige ɗaki cire kayan da yayi ya shiga toilet wanka yayi ya ɗauro alwala fitowa yayi ya buɗe trolley ɗin sa ya ɗauki kaya mara nauyi yasa ATM cars ɗin sane ya waɗi
da sauri ya É—auka dan siririn tsaki yaja tuna abin da ya faru wayar sa da ta faÉ—a ruwa ya É—auko ko kunnuwa batayi balle yayi musu order abinci
fitowa floor yayi shaf ya manta da wata abrar hullamai ATM yayi yace
"In ka gama lalacinka kayi mana order abinci plate biyu sai limo Ka duba wannan fridge É—in ko a kwai ruwa kaga ba sai mun siya ba ,
Cikin zolaya yace
"Plate biyu kuma..? nifa wato tun yanzu anga jar fata an fara yi min wariyar launin fata ko,
da sauri ya dubi bangon dake pacing ɗin sa four eyes sukai da ita tausayin tane ya kama shi kauda kansa yayi yace
"Harda kaya zaka tawo dashi kamar na wannan yarinyar kayan ta yayi dadti ,
É—auka yayi ya zagaye shi ya shiga dakin domin yayi wanka
prayermat ya shimfida ya fara sallar magarib ba da ake kira wowa yanzu
yunwa ce ta ishi abrar dan haka kuka ta fara ga ciwo da cikin ta..
Wanka jameel ya gama a cikin bedroom ya yi sallar dan haka be ji kukan taba idarwa yayi daidai da idarwar tareek ganin tareek ya idar kawai sai ya fita be tsaya jin ba'asin kukanta ba
karamin tsaki yaja ya zauna akan royal chair yace
"lafiya me ke damun ki?,
haushi ne ya kama shi tunawa da yayi bata jin hausa balle turanci alama yayi mata da tazo aikuwa yawa jira take ta fara ɗingisa kafarta ta ƙaraso zama tayi a kasa ta nuna mai cikin ta fahimta yayi kamar ciwo yake mata ganin irin dadtin jikin ta ya ruke mata hannu ta tashi har toilet ya kai ta ya hada mata ruwan wanka ya fito
Zama yayi kunna tv ya fara kallo ihunta yaji da sauri ya shiga sabulu ne ya shigar mata ido
daman bata iya wanka ba k'arasawa gunta yayi ya wanke mata fuska
ganin ko cuda jikin ta batayi ba ya fara yi mata wanka tun da yake betaÉ“a jin yanayin da yaji yau ba sakamakon arba dayi da matasan Breast É—in ta yawa an kafe hannun sa ya kasa É—auke wa be yi zaton cewa wannan abun zai dau hankalin sa ba sosan wankan ne ya zame wani irin dadi yaji lokacin da ya É—ora hannu a kansu a hankali ya fara matsawa kuka tasa saboda zafin da ya ziyar ceta.....âœï¸
*DESTINY LOVE*
Arewa books@Oumyasmeen
Watt pad@ Aminaoumyasmeen
        Perfectly pen's
*Ina godiya my fans kodai ku ƙara hakuri dani wallahi bana jin dadin ƙorafin da kuke min wallahi bako yaush nake samin damar typing ba ga makaranta ga hidimar gida*
*Ban yarda amai damin shi document ba ko audio in kune yaji jiki ya tsira*
Episode 51-52
ture hannunsa tayi taja baya tana kuka sosai gun kemata zafi daƙyar ya iya tashi ya fita daga toilet
zama yayi ya zuba tagumi idanuwansa sun kaɗa sunyi ja lips ɗin sa na kasa ya ciza shikkenan yarinyar nan ta ɓallo mai ruwa da sauri ya tashi ya buɗe trolley bag yafara dubawa ko ya tawo da maganin sa hamdalah yayi sakamaƙon ganin sa da yayi...
É—auka yayi da sauri ya buÉ—e fridge ya É—auko ruwa ya watsa abakin sa shan ruwan ya shiga yi ba kakkautawa...
Ajiye ledar hannunsa yayi ya shigo cikin mamaki yake kallon tareek da sauri ya ɗurƙusa ya ɗauki kwalin maganin da ya yar yace
"TAREEK wai yau she zaka san wannan abun yana da illa wallahi tun yana yi maka aiki wataran bazai maka ba kai ba likita ba bakomai ba ka tashi kana shan magani ina cewa yanzu ka huce gun mata har biyu ko wannan da kake rainata zaka iya rage zafi da ita?,
Banza yayi mai be tsaya tattara kayan da ya fito da su ba yasa kai zai fita dai dai fitowar abrar ɗaure da towel sai kuka take chak ya tsaya wani abune ya tokare mai ƙahon zuciya shide yasan ba kishinta yake ba amma ai ta bari jameel ya fita sannan ta fito ya tsani kuka a rayuwarsa musamman na mace tsawa ya daka mata
dariyar jameel ce ta subɓoce mai tun yanzu yafara kishin ta kana kallon kwayar idanuwansa zaka ga zallar so amma ya fake da tausayin ta yake ji
kuka ta ƙara fashewa dashi a fusace ya juyo kan jameel yace
"Kai kuma lafiya ka ke wannan dariyar harda ruƙe ciki ..? ina kayan da nace ka siyo?,
da hannu yayi mai nuni domin bazai iya yimai magana ba tsaki yaja ya fita shima binsa yayi ledar kayan ya buÉ—e riga da wando ne har guda uku cikin sauri ya dubi jameel yace
"Jameel ƙarfa kafara samin zargi a zuciya ta anya kuwa..? tsakani da Allah karasa kayan da zaka ɗauko sai riga armless da three-quarter har guda uku yawa muna garin arna,
zama jameel yayi ya fara fiddo da take away yace
"Ai gani nai ku masu auran nan kunfi son irin kayan nan balle kai uban jaraba daga kallon yarinya har da shan pill,
kasa magana yayi dan haka yabar gun komawa dakin yayi
samun tayayi har ta fara rawar sanyi jikin ta zafi raɗo da sauri ya ƙarasa gun jikin ta ya taɓa yaji zafi raɗau
saurin rungume shi tayi tana kuka lallashin ta ya fara luf tayi yawa tana jin me yake faɗi abinci ya fara bata abaki amsa ta fara yi tana ci bayan ya gama bata ya miƙa mata kaya ba musu ya ta amsa fita tasa yayi domin gudun abin kunya...
SITTI POV
Bugu take yawa zata fasa kofar a fusace sitti ta fito ta buÉ—e tace
"Ke basma lafiya wannan wane irin bugu ne yawa zaki karya min kofa?,
kama kugu tayi tace
"Sitti ina fa lafiya ga su mom amina ce suna karatu,
cikin rashin fahimta tace
"Karatu kuma..?,
Wahalallan numfashi ta sauke yawa tayi tsare tace
"Sitti lamarin gidan sai addu'a wallahi gasu nan dai kizo ki gansu,
cikin sauri ta bita basma tsayawa tayi ganin uncle Nasir zai shiga mota cikin sauri tace
"Sitti ina zuwa ya kamata mu tafi da namiji domin a san yarda za ai da su nifa ina ganin aljanu suka tada,
Cikin yanayin tashin hankali amma sai ta danne domin Allah yayi mata ƙi faɗi tace
"Ke bana son shashancin banza wanne irin aljanu kuma nayi ma dana sanin biyo ki wallahi naman ta ke jule juice ce abin jikawa asha a ruwa ..,
banza tayi mata ta ƙara gaba cikin sauri ta ƙarasa tace
"Uncle nasir wallahi ga su mom nan ba lafiya kazo,
da katawa yayi cikin yanayin mamaki yace
"Wacce irin rashin lafiya..?,
A gajarce tace
"Aljanu mana,
da sauri ta ƙarasa gun ya mudassir tace
"Dan Allah aka zo su mom ba lafiya,
juyowa yayi cikin i don care yace
"Kar inje inga ba daidai ba fa,
Wallahi gaskiya nake faɗa maka tawo wa yayi suka fara tafiya har main floor curko curko sukai ganin hannun malam da salim a sarke da juna suna kuka mom hafsa da safna sunyi hujiga juhujiga kai kace ɓarin mota akai mu a kai
can ga mom amina ruƙe da ƙafa tana kuka
tsorone ya kama sitti ta ja da baya dan kar a zarge ta tana jintsoro tace
"Nasir mudassir Ku ƙarasa kuyi musu ruƙiya ke basma jiki shashin mazan gidan nan ki kirawo su mannir wannan daga gani yar mero ce a kansu,
Dariya basma tayi tace
"Haba sitti karfe 6:34 pm fa yanzu basu dawo ba kinsan wani ma sai 11:00 yake dawowa balle yau ana buga ball,
Shiru tayi can tace
"Kinga da wannan yaron yana nan me suffar samudawa daya zo domin shi kansa aljanine,
Haushi ne ya turnuƙr uncle sai kuma ya danne domin yason halin sitti bata da dama yace
"Sitti wa..?,
Harara ta zabga mai tace
"Tareek mana kaf gidan nan wane me suffar aljanu sama dashi,
banza yayi mata ya ƙarasa gun su salim
ruƙe salim yayi duk ya fita daga hayyacin sa cewa yake
"Summa inna isimi sim sim dan Allah akar kuyi sama dani wayyo Allah mom zasu tafi dani wallahi bana son mutuwa,
Tsawa uncle ya daka mai yace
"Wannan wanne irin shashanci ne,
Kama bakin sa yayi yace
"Toto to nayi shiru kalas inji larabawa ,
zama yayi ganin kamar sun dawo hayyacin su yace
"Me ya faru..?,
nan mom amina ta kwashe komai ta faÉ—i
dariya mudassir da basma keyi malam yayi huƙi huki mom hafsa kuwa haushi ne ya kamata ganin ɗanta yana dariya tace
"jibe ka yawa wani mutumin kirki shashasha kawai bar nan gun,
shiru yayi ya juya ya fita basma bin bayan sa tayi haka uncle salim kuwa kunya ce ta kama shi da ya tuna abin da ya aikata
mom amina ta sami targaÉ—e malma kar kaÉ—a rigarsa yayi ya cika ta da iska domin yau yaga bala'i har abada shi da gidan nan
safna ma tashi tayi ta bar gidan baki daya baza ƙars dawowa gidan nan ba
Misalin karfe 9:30
abba ya shigo shashin sitti har ƙasa ya ɗurkusa ya gaishe da ita amsawa tayi fuska a turɓune tace
"Yanzu abdulnur abin da danka yayi ya kyauta kenan yau tsahun sati biyu bashi ba labarin sa yabar min jika da auransa akan ta,
Ƙasa yayi da idonsa yace
"Sitti insha Allahu zai dawo dazu muke maganar sa da nasir,
fyace majina tayi tace
"Abubuwan da suke faruwa a gidan nan sun fara isata,
cire hular kansa yayi yace
"Sitti dan Allah ki faÉ—amin inda nanne take ko takardar da tabari ki nuna mana wallahi a yanzu ita kaÉ—ece shedata ta biyu bayan alhaji Allah aya jikan sa
akwai wani abu daba ku sani ba wallahi halastatcan ɗane na sunna akwai kulli fa a gaba wannan takarda ta take hannunki ita ce warwarowar matsalar mu ita ce mabuɗar kullin nan sai bayan abin nan ya faru na saketa amma..,
Cikin tashin hankali tace
"Kar ka faɗan zancen bazan labarin da ka bamu shine na gaskiya ba wannan ba ko jikina duk kunnuwa ne bazan yarda da wannan zance ba nanne kuma bana fatan nasan ida take wato kaga ya girma yana gudun ka saboda ka bata mai usuli da tushe,
Cije leɓinsa na kasa yayi ya saki wani murmushi wanda ake kira da yafi kuka ciwo yace
"Wallahi duk lokacin da nanne ta bayyana komai zai bayyana za'a san cewa shi É—an....,
da katawa yayi domin ganin hulgawar mutum tashi yayi yace
"Sai da safe,
ciki ciki tace
"Allah ya tash mu lafiya,
Amin yace zuciyarsa a na tubka da warwara dole ya tsanan ta binkice wata kilama tana garin nan to amma ai tace baza ta barshi ya zauna lafiya ba ko dai ta mutu ne bashi da me bashi amsa
SHATTIMA BABA GANA
Yau aikin kwana take ganin karfe goma saura ta koma office É—inta
kujera ta ja ta zauna karar shigowar message taji da tayi banza dashi amma sai ta duba saƙone kamar haka
_Assalam alaikum partner duk inda nake kina rai na nasan cewa nice komai ya faru nice sanadi ki yafe min amma har yanzu ina lula da amanar ki daga senior prefect hostel A_
Wayar ce ta waɗi tayi tara tsatsa zaro ido tayi hawaye na zuba kai kaice an buɗe fanfo sulalewa tayi a ƙasa ta rushe da kuka wannan wacce irin ƙaddara ce
a haka sister maryam ta tarar da ita cikin sauri tace
"Subbahalallahi sister lafiya me ya faru wani ne ya mutu,
girgiza kai ta shiga yi miƙewa tayi sister maryam ta temaka mata ta tashi jakar ta ta ɗauka da wayarta cikin sauri tace
"Ina zaki..?,
cikin sarkewar numfashi tace
"Gida,
girgiza kai tayi tace
"Gaskiya bazaki tafi ba ahalin da kike bara in kai ki,
jingina tayi da jikin bango fita sister maryam tayi domin dauko key ta manta da tana da mota ganin ta fita da sauri ta fito ko rufe kofar batayi ba wajan da tayi parking ta nufa ta dauki motar ta data da sauri sister ta kara so gun domin ta tambayi sayyada cleaner tace bama ta fita
daidai da tashin motar ta a guje ta fita gware tayi da wata mota chak motar ta tsaya yayin da jama'a suka taru a kanta.....âœï¸
*_yanzu fa taken wasan ya fara ko dai ku biyo ni wai wace take wannan saƙon 🤔_*
DESTINY LOVE*
   Daga alƙalamin
       Oumyasmeen
Watt pad @Aminaoumyasmeen
Arewabooke@oumyasmeen
     Â
       Perfectly pen's ✊
Wannan page nakine MATAR DEAR
da
FATEEMAH ISAH MUHAMMAD Facebook my fan ina godiya sosai da irin son da kike nunawa destiny wanna page naki ne
*🗣ï¸ðŸ—£ï¸ðŸ‘‰ï¸mutane kuji tsoran Allan wai sai mutum yayi maka magan zai siyi littafin ka ba network ka bashi sai yayi blocking number ka wai yanzu haram ita take gudu ana binta duk wanda yaci min kuÉ—i na wannan a zaune take zai bani ranar da bashi da shi*
*Duk meson binta yar jagaliya 300 complete yayi min magana ko muzu ba mu gani 200 Kin cuce ni 300*
In mutun zai siyi dukka akwao discount na 100
700
Account number
Amina alhasan Muhammad
Opay
*8141785374*
Ko
Moneypoints
Amina alhasan Muhammad
9061890481
A toro da shedar biya ta
09061890481
 Â
Episode 53-54
Kowa nagun ya shiga tashin hankali duba da abin da ya faru amma cikin hukuncin Allah ko kwarzane batayi ba sai motar ta data lutsai a kan wani bench ta zauna wayarta ta ɗauko a jaka ta lalubo number Aziz bugu daya ya ɗauka cikin sanyin murya wacce ta ɓoye damuwarta tace
"Aziz ina waje wajan sabon titi kazo ka É—auke ni,
Daga daya ɓagaran yace
"To,
Sauri tayi ta katsai tasan zai iya tambayar ta godiya ta yiwa mutanan ganin ba wata matsala kowa ya watsai
NUCYÂ HASSAN JEGA Former governor
POV
Cikin sauri take shiryawa hibbah ce ta shigo kallon mamaki takewa NUCY ganin irin sauri da take hakurin tane ya ƙare stool ta janyo ta zauna tace
"NUCY ina zuwa.?,
fari tayi da idanuwanta tace
"Party,
tun daga sama harƙasa take kallonta
NUCY badai sheÉ—anci ba wata iriyar fitted gown ce a jikin ta tawani swiss lace amy colour da adon flowers dark purple sai ka rantsai a jikin ta aka É—inga ko kuma gum aka manna mata
duban tamfatsaitsan agogon dake manne a bangon bedroom É—in su tace
"NUCY 6:30 fa ,
juya kyawawan idanuwan ta tayi ta dafe kanta da yaci kitson attachment har gadon baya tace
"Ya Allah hibbah to ai tare da TAFIDA zamu,
Idanuwantane suka kawo ruwa ta matso kusa da NUCY dafata tayi
Hannunta NUCY ta ture domin tasan abin da take nufi kasa tayi da muryar ta tace
"Sweetheart bazan dade ba zandawo bani minute 39 kacal zan dawo,
Mai da hannunta tayi kan kirjinta tana shafawa marai raice murya tayi tamkar wata marainiya tace
"Please ko sau daya ne ki barni inyi....,
taja karshen maganar
Zaunar da ita tayi cikin sigar lallashi tace
"Haba hibbah kalli fa kiga na shirya me zan baki wallahi na gaji ke bakya gajiya,
Hannu tasa ta zuge zip É—in rigar ta sai ga kyawawan cikiar kun breast É—in ta acikin bra....
Ja da baya tayi tace
"Kai hibbah yanzu saikin ɓatan lokaci ba,
Janyo wa tayi ta marairaice murya tace
"Please.....,
ganin tayi shiru alamal ta yarda
fito dasu tayi ta fara sha kai kaice yarinya ce a cinyar uwar...ta ganin ta fara amsar saƙo cikin ƙwarewa ta zame mata riga tunɓur sukai haihuwar uwar s.......
mai da kanta tayi gabanta aikata masha'arsu suka shiga yi har suka biyawa kansu buÆ™ataÂ
Wayar ta ta ce tayi ringing da sauri ta ture kan hibba dake gaban ta mai da kanta tayi a haka ta É—auki wayar ta É—aga tace
"Heelloooo....,
tsaki yaja domin yasan ta tsuniyar gizo bata huce ƙoki yace
"Da hallacan ki fito ina waje dan ga daguss ɗinki shida wayan nan security's ɗinsa mara imani amma kinna ɓatan lokaci,
Wani numfashi ta saki lokacin da hibba take mata wasa da harshe a gabanta tace
"Wassssshhh ina zuwa yanzu,
kashe wayar yayi da kyar ta iya ture hibba ta tashi yawa wata gawa ta kwanta tayi lamo cikin sauri take sa kayanta ko wanka bata tsaya yiba tace
"Hibba na tafi sai ki kira wata ta taya ki kwana domin bazan dawo ba,
É—ago kanta tayi tace
"Please karamin sabuwar yar aikin nan,
Da sauri ta tsaya har tasa hannunta a kan handel É—in kofar É—akin tace
"Hibba meke damun ki ..?asiri kike so ki tona mana abin naki ya huce kan nawaje har cikin gida..,
cije lips ɗinta na ƙasa tayi tace
"Please dan Allah kiramin ita ba abin da kike tunani bane kawai wanke min toilet za tayi koma mene ai daddy ne yaja mana ya bar mu muyi aure mana yace sai munyi boko,
Da ta gama jinta ta fita wani uban hill tasa tafiya take É—ai dai duk inda ta taka sai kaji sautin kwass kwassÂ
har tazo zata shige shashin yan aiki sai kuma ta shiga domin tana kaunar yar uwarta
Knocking tafara ganin zata ɓatawa kanta lokaci ta tura kai samin yarinyar tayi tayi daidai a kan mattress tana sharar bacci cikin ɗaga murya ta daka mata tsawa
Firgita ta tashi tana raba ido kanta ta fara sosawa tace
"Hajiaya me za ai miki..?,
Kallon ta take tun daga sama har kasa take kallon ta yarinya ce ƙarama dan ba zata huce sixteen years ba da alama yanzu ta fara irgar dangi haushin hibbah ne ya kamata tace
"Keje bedroom É—in mu hibba na kiran ki,
Tana fadar haka ta juya ta fita cikin sauri saude ta tashi ta fita domin tason halin fadan su gidan shiru da alama me gidan tana shashinta sai kai tafiya me dan nisa sannan zaka ga shashin matar gidan haka tsakanin ta dana ya'yan ta kowa harkar gaban sa yake
Allah ya kyauta inji yan gidan radiyo aikuwa dole tarbiya ta lalace
Gaban wani babban apartment ta tsaya ganin kofar a bude ta shiga masha Allah daga gani an kashe dukiya ba kowa a madaidaicin floor dan haka kai taye bedroom É—in su ta nufa a buÉ—e ta gansa...
Turawa tayi ta shiga bakin ta ɗauke da sallama duk da tasan balalle ta amsa ba in suka ga talaka yawa sunga kashi haka daɓi'ar yan gidan take mutum ɗaya zeenatu ke bata labari shi kuma har yau bata taɓa haɗuwa da shi da alama bayama garin tunda ko sau daya be taɓa zuwa ko dan yaga iyayen sa ba
É—ago kai hibba tayi tana kwnace sai blanket da taja haÉ—e ranta tayi tace
"Jeki ki wanken toilet ,
Sum sum ta shige toilet......
**** Flash back
zuba ta gumi tayi har Aziz yazo bata san ya zo ba kura mata ido yayi cikin tsananin bugawar zuciya yace
"Ummi ... Me ya faru na ganki a nan ?,
Ɗagowa tayi ta tatashi tace
"Aziz nan ba gun tambaya bane muje gida,
Ba yarda ya iya haka ya buÉ—e motarsa ya shiga wayar sa ya É—auko domin kiran bakanike bugu daya ya É—auka
da yake bashi da nisa daga inda suke nan da nan ya zo ya É—auki motar ta su kuma suka huce gida
yana parking ta fito har tana harÉ—ewa
a bubuwa sunwa kwakwalwar ta yawa gobe dole ta ziyarci gidan su ko za'a san inda take me yasa ta ɓoya bayan tasan ɓoyan tana tashin hankali ga rayuwarta
nur kade ta tarar a floor ta dama costom tana sha bowl É—in hannunta ta ajiye ganin ummi ta taso da gudu ta rungume ta tace
"Ummi yau kuma da huri haka ba aikin kwana kike ba..?,
rungume yarinyar tata tayi sanyin idaniyar ta tace
"Ehwllh nur ,
cikin farin ciki tace
"To Barka da dawo wa addah ya kura tazo,
jimm tayi ta dubi yar tata tace
"Tana ina...?,
tsaki nur taja tace
"Ta gama fadan ta wai wallahi baba maza ya rako duniya ya tsa kina juyash....,
bata ƙarasa ba ummi ta ɗaga mata hannu tace
"Nur shikkenan nagane,
Ummi juyawa tayi tace
"Na'am aisar,
zama yayi a daya daga cikin royal sofa yace
"Ummi yunwa nake ji bazab iya cin abincin wannan yarinyar ba ,
dariya tayi ganin nur ta kwaɓe fuska yawa anmata bushara yau zata mutu tace
"Aikuwa auta a bagen girki zata iya karawa da kowa,
Aziz ne ya shigo yace
"Uhmm uhmm ummi yaufa abin yafi na kullum,
zaro ido tayi tace
Uhmm nidai komai auta ta dafa zanci,
ganin baba yana saukowa da gudu taje gunsa tasa kuka ƙarasowa yayi ya ruƙe mata hannu yace
"Yi shiru wa ya taɓan yar gaban goshina...?,
Azizi yace
"Baba abinci ta kwaɓa mana,
har suna haÉ—a baki da aisar....
ummi tace
"Wai shi abincin bashi da suna ne..? Kuna faÉ—i nasan wanda ta iya da wanda bata iya ba zan gane ku,
aisar yace
"Biski na mutan barno,
Pillow cases baba ya É—auka ya cilla musu yace
"Abincin garin namu kuke kushewa ko tab yau ni da kune wato kunzama hausawa ko tab yau dole mu koma tushen mu,
dariya sukai suka shiga shashin su kowanne ya shiga bedroom É—in sa.
nur ma dakin ta ta shiga ummi tafiya tayi tayi wanka tazo ta kwashi girki.....
KING Of JOURNALISTS MUHAMMAD TAREEK
Duk girman gadon bazai iya kwanciya da ita ba dan haka akwai wata kujera akan tayace ta kwanta
da yake ciki yake da jameel be ƙara fitowa floor ba addu'a yayi ya kwanta ya kashe fitilah tsorene ya kama abrar daƙin yayi duhu kuka ta fara tun tanayi a hankali har ta ƙara sauti
cikin bacci yaji wannan kukan nata ransa ne ta ɓaci ya tashi kunna fila yayi
cak ta saboda mugun kallon da yayi mata kwafa yayi
komawa ta yi ta kwanta domin yanzu wani bugun tsoronsa take ji Saboda abin da ya faru a toilet har yanzu zafi gun ke mata
Kashe fitilah yayi ya kwanta
karfe hudu ya tashi nafilah yayi har aka kira sallar asuba tashin ta ya fara yi
Kwanciya ta gyara kura mata ido yayi duk inda me kyau takai to abrar ta kai duba da irin jinsin da ta fito saurin kauda idonsa yayi sakamaƙon ƙirjinta da saman sa ya fito gun yayi ja ga shatin hannunsa rada rada a jikinta...
Ganin lokaci yana kurewa bata tashi ba ya fito har jameel ya É—auro alwalah a toilet É—in floor yace
"A'a ango har an fito ya kwanan amarya yice ko anbimin kwanwa a hankali dan najin kukan ta jiy.........,
Ran tareek ne ya ɓaci yace
"Wallahi jameel ka kiyaye ni,
ruƙo hannunsa yayi yace
"Calm down big brother wallahi naji me kai mata,
Ahassale yace
"Uwar...k nayi mata,
kama baki yayi yace
"Wow yau tareek da zagi muje,
haka suka tafi jan tareek ya É—in gayi da hira yana basar dashi masallaci suka shiga sai karfe 7:30 suka fito kai tsaye
Restaurant suka shiga inda sukai order abinci har sun fito kamar ance tareek juya mutumin da yayi shekara da shekaru yana nema ya gani tsohon me lefi amma kash har ya hau mota ya tafi number motar ya ruƙe
Domin hatsarine babba ya bi bayansa duba da irin ƙasar da suke akwai tsaro
Jameel yace
"Lafiya tareek naga kana kallon waccan motar..?,
hmmm bakomai mu tafi domin tareek besan yana aiki da D.A.S.S ba shiyasa ma wayan nan sujojin Isra'ila suka so kashe shi
daga nan suka biya wani phone centre suka siyi waya sai 8:30 suka dawo hotel É—in lokacin
Abrar taci kuka ta gaji suna buÉ—e Æ™ofa ta rungume jameel tasa kuka ran tareel ne ya É“aci idanuwansa sunyi ja yawa garwashi janyota yayi ya kifa mata mar......âœï¸
*DESTINY LOVE*
     Daga alƙalamin
       *Oumyasmeen*
Watt pad @Aminaoumyasmeen
Arewabooke@oumyasmeen
     Â
       Perfectly pen's ✊
KING AND QUEEN WRITING CHAMBER👌✊
ABRAR=me tsoran Allah
Episode 55
TARÉÉK POV
Sai dai me yawa an ruƙe hannunsa ya kasa dukanta ita kuwa tuni ta firgita ya fashe da wani irin marayan kuka zama jameel yayi be cewa tareek kala ba domin yana iya hango hutar kishi dake ruruwa a idanuwansa gwara inya huce yayi mai magana...
Shiga bedroom yayi wanka yayi tunani duk ya cin kunshe me zuciya gwara ya koma gida ko zai sami salama a zuciyar sa har ya fito be dena tunani ba shirya wa yayi cikin White t-shirt da blue jeans sai ƙamshi yake zubawa wayar da ya siyo ya shiga sai ta mahimman abubuwa sa
Jameel ne ya shigo yace
"Malam kabar fa yarinya na jin yunwa,
É—agowa yayi yace
"Bata take away É—aya taci,
Juyawa yayi ya koma floor leda É—aya ya É—auko ya kawo ya kawo gaban ta ya buÉ—e mata tausayin ta ya kama shi
me lallashi take buƙata gashi Allah ya haɗata da miskilin miji
bata yi mai musu ta amsa domin itama yunwa take ji komawa yayi ya zauna
tamkar me koyan cin abinci haka ta fara tsakurar sa bawai dan be dadi ba sai dai wannan ba cimar ta bace cimar garin Jordan dan ce
kaɗan taci ta barsa yago tissue tayi ta goge hannunta ta ɗauki lemo ɗaya ta fara sha ko rabi bata sha ba taji fitsari ajiye wa tayi ta shiga
bedroom É—in da tareek yake ta shiga
Samunsa tayi yana kwance yana latsai latsan waya idanuwanta ne ya ciko da kwallah cikin sanyi murya tamkar ana busa sarewa tace
"Abbu Abbu ta nuna mai hanyar toilet,
ɗagowa yayi ya zuɓa mata ido bece mata komai ba ƙasa tayi danata idon dan bazata iya kallan sa ba ta fara wasa da hannunta
haushi ne ya ishi tareek abu kaɗan kuka yawa me takaba bawai ya fahimci me take nufi a'a kawai shigar da ita zai komai ma zata yi tayi wannan shagwaɓar da sangarta ta ishe shi....
ajiye wayar yayi ya sauko daga luxury bed É—in ya kama hannunta har toilet yawa me ciwon baki yace
"Taking care taking,
a wannan karan taji me yace dan haka ta É—aga mai kai tayi har wanka zatayi
To bayan ta fito tasa kaya duk yana dakin saidai hankalin sa ya kanta lokaci zuwa lokaci yakan É—ago ya kalle ta gamawa yayi ya fara haÉ—a kayansu dake komai yayi mata ta internet
yau sai Nigeria ƙasar mu ta gado garin shugaba jagaba
Fitowa yayi tana biye dashi jameel ma ya shirya kullo dakin jameel yayi sukai kaiwa me kula da dakuna
Tesxi suka hau har airport ta kai su bincikar kayansu akai da vizar su basu sami wata matsala ba suka shiga jirgi
Wajan tareek da abrar ɗaya jameel na bayan su baccine yayi a won gaba da ita  a jikin tareek ta kwanta magazine ya ɗauka ya fara karantawa har Allah ya kawo su kano suka sauka a
AMINU KANO NTERNATIONAL AIRPORT
checking kayan su akai bare idanuwa abrar tayi tana kallon ikon Allah ruÆ™e tareek gam tayi tsoron wayan nan bakaÆ™en mutanan takeÂ
Tun É—azu wanda zai É—auke su yazo dan gaka ana gama binciken su
suka shiga Mota yau sai gidan
BN NADER
GADAN ƘAYA J.R.A
Juyowa driving yayi yana kallon abrar mamakine fal a zuciyar sa ko ina wayan nan mutanen suka samo wannan yarinya..? lalle yau a kwai tashin hankali a gidan nan dama basa rabo dashi to gawa ni nan ya rakito musu sabo fil
ganin ba me bashi amsa ya mai da hankalin da kan titi har suka iso horn yayi me gadi ya buÉ—e parking yayi fitowa sukai
Kallon ko ina abrar take yawa wacce ta warke daga cutar makanta
jameel ne ya dube SA yace
"TAREEK wanne bayani za kaiwa su abbie naga ko a jikin ka ?,
Haɗe girar sama data ƙasa yayi yace
"Wanne bayani kuma..? akan me ..? zan musu bayani..,
murmushi jameel yayi daman yasan za arina shashin aunty Ayesha suka nufa cikin tana zaune a floor da sauri ta tashi jin sallamar su tace
"sannun ku da zowa na neme ku har na gaji bata lura da yarinyar dake hannun tareek ba ,
Hmm kawai jameel yace domin sun ga mutuwa ido da ido zama jameel yayi tareek ya shigo hannunsa ruƙe da na abrar yawa wata doluwa ta saki baki tana kallon sa kasa haƙura tayi yana zama tace
"Tareek wace wannan....?,
gyara zama yayi yace
"Ga a jiyarta zan miki bayani,
Yana fadar haka ya tashi har ya fara tafiya ya tsaya yace
"Duk abin da take buƙata ki faɗamin in baki kuɗi ki siyo,
daman tasan za'arina shi mutum ne da ba'a sanin cikin sa ba kuma yason shishshigi da shigar mai rayuwa tace
"Okay ya sunan ta...?,
fita yayi yayin da jameel ya bishi be bata amsa ba
Kafin ta ankara abrar ta fita tana kuka ta bisu tana Abbu Abbu Abbu da sauri Aunty Ayesha ta bita amma ina gudu take
bata luraba ta bige sitti ruƙota sitti tayi chak jameel ya tsaya banda tareek dama ranta a ɓace yake da tafiyar su yan zun nan hafsa ta sanar mata da dawo war su shine ta zo ta wanke su tas sai ga abin da ta ci karo da shi
janyota tayi ta sharara mata mari ta dubi jameel tace
"Kai ina ɗayan takadirin yake wannan kuma a ina ku ka samota....?,
Sosa ƙƴeya jameel yayi yace
"Uhmm sitti kenan ,
hassala zuciyarta tayi ganin suna shirin raina mata hankali shi dayan ya gudu shi kuma ga amsar da ya bata
maida kallon ta gun Aunty Ayesha tayi tace
"ke ina kika samu wannan tana zaune a gidan nan ban sani ba ...?,
gaban aunty Ayesha ne ya tsananta bugu tasan tujarar sitti bata ƙarewa bakinta narawa tace
"Nima yanzun nan tareek ya ban amanarta,
Ihu sitti tasa sakamakon cizo da abrar ta gartsa mata ta zuba a guje ta bi inda taga sunyi sitti tace
"Innalillahi shikkenan tareek ya dawo mana da jikar aljanu da mayu irin wannan kyau haka to wallahi ba zata saɓo ba ke Aishatou kiramin kowa na gidan nan ya zo babban flooe dole yau wannan aljanar ta barmin gida ,
Jikin Ayesha be yayi sanyi tace
"To ,
Kallon sama da kasa sitti take mata tace
"Lafiya kike gyaÉ—a kai yawa wata gaÉ—angaruwa ko bazaki bane...? ni inje,
girgiza kai Ayesha tayi tace
"Zani sitti,
harara sitti ta bita dashi tace
"Wallahi yau tareek sai ya san faÉ—a dani ba daÉ—i ba ya rainani ba..
Besan ni baƙar fura bace faɗan ibilisai
dole yau safna ta tareek a shashinsa ni anya kuwa ba yarsa ce wannan ba kai biri yayi kama da mutum ya zauna yaƙi aure to wallahi bazan yarda shege ya kara zamar mi a gida ba ,
Inteesar ce ta zo hucewa turus tayi ganin sitti na zuba tujara tace
"A'a sitti lafiya kike magana ke kaÉ—ai...?,
da sauri ta É—ago yace
"Yar nan zancen zucine ya fito fili yau ran kowa na cikin gidan nan sai ya ɓaci,
Taɓe baki inteesar tayi tace
"Me ya faru sitti..?gutsuramin kafin a fara faÉ—an ibilisan da naji kina magana...,
Sarai sitti tasan inteesar ba kunya ce da itaba yanzunan zata mai da ita abokiyar wasan ta ita kuma ta tsani raini tace
"Uwarki ce ,
Zaro ido tayi tace
"Sitti nayi nan da alama kenan aljanun gidan nan sun fara taɓa ki ,
Wani uban ashar ta bulmulu tace
"Ke inteesar wallahi kike yaye ni wanne aljani aini naci dubu sai ce to ,
Zaro Ido inteesar tayi tace
"Wallahi sitti yi shiru kar yau su hanaki bacci Ni dai nayi nan tayi gaba,
Tsorone ya kama sitti domin bata manta buga kanta da suka dinga yiba da ta shiga toilet aikuwa itama bara tayi wa kanta kiyamul laili
floor ta takoma ta harÉ—e kafa É—aya kan É—aya dan wallahi yau me rabata da tareek sai Allah ..
💨💨💨 Flash back
Ji yayi an rungume shi kuka take juyowa yayi ya rage tsayin sa ya kura mata ido ga shatin hannun sitti a fuskarta raɗa raɗa
abin ka da farar fata hannu yasa ya share mata hawaye ya ruƙe hannunta suka fara tafiya har shashinsa buɗewa yayi ya shiga
Jameel ma shigowa yayi ya tsaya a bakin kofa yace
"Tareek ni na tafi gida yanzun nan hibbah ta kirani hajiya ba lafiya,
Juyawa yayi yace
"Okay Allah ya bata lafiya,
Amin yace ya fita komawa yayi ya rufo kofar sa
abrar kuwa zama tayi har bacci ya fara É—aukanta iya gajiya ta gaji
jingina yayi da jikin kofa
" baya tsoran sitti saboda in da sabo ya saba amma fa mahaifinsa shi zata tusa a gaba da tujarar ta bakuma ya tsoron kowa yasan abrar matarsa ce amma me ai tayi ƙanƙanta da ace babba ce ko dan ya baƙantawa sitti zai zauna da ita suyi zaman aure amma wannan fa da ko kanta bata gama sani ba tabbas yana buƙatar mace amma bashi da ra'ayin tara mata har hudu ga safna matar shige ga abrar wacce ƙaddara ta haɗasu ko me sitti za tayi ba zai taɓa rayuwar aure da safna ba
yana kƴamatar zina yana ƙin meyinta
alkawari yayi saidai su gaji sunemi saki amma bazai taɓa hada shinfiɗa da itaba....
tsaki yaja lokacin da yakalli a gogo ya ɓata lokaci yana tunani a gurguje ya shiga bedroom ɗinsa ya cire kaya
ya shiga toilet wanka yayi ya ɓata lokaci yawa wata mace fitowa yayi ɗaure da towel ga wani a hannunsa yana tsane kansa besan da ta shigo bedroom ɗin ba
ya zame towel ɗin dake ɗaure a ƙugunsa wata irin yar ƙara abrar ta saki
da sauri ya maida  towel É—in idonsa ne ya kaÉ—'a yayi ja yanzu yarinyar nan zata raina shi ta gansa ba kayaÂ
Tsawa ya daka mata ya nuna mata kofar fita da sauri ta fita har tana tuntuɓe
Cikin sauri ya shirya cikin T-shirt red colour an yi rubutu da baƙi ansa Gucci...
tuni ta haskaka farar fatar sa jeans yasa black colour expensive spray ya ɗauko ya feshe jikin sa agogo ya ɗauko Rolex ya ɗaura
Ji yowa yayi ana buga kofar sa yawa ba gobe da saurin fitowa yayi ya buɗe kallo ɗaya yayiwa salim ya nutsu yace
"Kazo abbie na kiranka yana floor sitti,
juyawa yayi batare da yace me komai ba ya kulle kofar
tsaki salim yaja yaso ace yaga wacce sitti take cewa ya kawo ashe shima ya kawo mata me fuska biyu sai ya nuna shima na Allah ne ko da yake dan zina yaƙi zina....
Yana rufe kofar ya nufi wata glasses door zogeta yayi sai ga takalma jere sunfi hamsin É—auko wani slippers yayi Black colour da yarin ja yasa kallon ta yayi ta haÉ—a kai da gwuiwa
ba abin da yaki jini irin kuka da zata gane da ta dena gashi bajin hausa take ba balle yayi mata gunta ya je ya ruƙo hannunta domin in ya barta zata kara wani kukan ne ta rikita mai lissafi
ya kullo shashin sa sai da sukai tafiya me nisa tukun na ya isa shashin sitti baƙin sa ɗauke da sallama ya shiga kowa na zaune duk wanda ya ke kwana a cikin estate ɗin ya hallara agun duk sun zauna ita shugaba tana tsakiya ransane ya ɓaci
shiga yayi ya zauna a ɗaya daga cikin Luxury royel chairs ɗin dake tabkeken floor ƙasa yayi da kansa
kowa kallo yabi abrar da shi mamakine ya kusan kar mom amina ina ya samo wannan balarabiyar tab a kwai kura haka ta ayyana a ranta sitti ce zuciyar ta takai har huya tace
"Kai rasa kunya ɓeran tanka kowa kai yake jira ina kasamo wannan aljanar me idon mage,
ido huɗu sukai da abrar ƙara rukunkume tareek tayi domin tsoran matar ya shigeta haɗe rai yayi abbie da shi ma yake son sanin ko wa wace wannan duk da yayi shedar ɗan nasa bazai taɓa aikata abin da sitti take faɗi ba yace
"Tareek ina ka samo wannan ba ce min kayi ba aiki aka tura ku to ya akai ka dawo da yarinyar nan ....?,
Safna ce ta shigo yawa an hankaÉ—o ta wani irin kallon tsana take jifan abrar da shi tamkar dirar miÆ™iya kamar an É—iga mata dalma a zuciyar ta da kunnan ta numfashin ta yake kai kawo bata da cutar asma amma a yau fa ta kamu da cutar saboda da numfashin ta dake sama da Æ™asa ga bugun zuciya jiiiyi yace......âœï¸
*_🤔tab akwai kurafa me zai faru gaba to nidai ba ruwana ku yayyafawa safna ruwa 🤗 nayi nan🚵_*
*DESTINY LOVE*
Daga alƙalamin
*Oumyasmeen*
Watt pad @Aminaoumyasmeen
Arewabooke@oumyasmeen
Perfectly pen's ✊
KING AND QUEEN WRITING CHAMBER👌✊
Duk meson ci gaba ya shiga link É—in nan ku yi following É—ina domin samun ci gaba da zarar na É—ora ku danna min VOTE ngd
https://www.wattpad.com/1466636040?utm_medium=link&utm_content=share_published&utm_source=android
Episode 56-57
ƙasa yayi da kansa yace
"Mata tace basu labarin abin da ya faru yayi
Tuni gun suka É—auki salati ban da safna da ta zube basu sani ba kuka sitti tasa ta fyace majina tace
"Ubaidullah kaji abin da ɗanka kake faɗi ko baka fasa mai baki ba saboda ya raina ni na zaɓa mai mata shine yaje ya kwaso mana farar fata baya hudiya wallahi bazata zauna min a gida ba...,
É—ago da runannun idanuwansa yayi ya kafe sitti da su jin kalamanta na karshe a hankali ya buÉ—e baki yace
"Sitti kin manta baya....? me ya faru
Hmmm ya saki wani muskilin murmushi yace
"Gurin da nake zaune da kuÉ—ina na siya da gumina na gina da kofar shi ba a cikin gidan nan take ba sai da uncle yayi min magana na tushe kofar na shigo da ita yanzu ma ina da yancin mai da ita inda take zama da ita ba gudu ba jada baya....,
Salati sitti ta saki tace
"Kana ji É—anka yana gasan magana kayi shiru.... Ko to wallahi dani kuke zance kuma yau É—in nan safna zata tare a gidansa,
dafe kai salim yayi yaushe tareek ya auri safna be sani ba itama bata faÉ—amai ba lallai akwai kura yanzu ainiyin wasan zai fara wato ko ta wanne fanni tareek ya fishi shida ma yake shege tab jajar ubannan.....
alhaji Ubaidullah ya gyara zamansa yace
"Muhammad kar in ƙara jin bakin ka sannan yau ka tattara kayan ka guri ɗaya safna zata tare,
Ɗago hajayen idanuwansa yayi ya dubi mahaifinsa sai a kai sa'a suka haɗa ido da uncle nasir girgiza mai kai yayi ya na yimai alama yabi umarnin mahaifinsa cije lips ɗin sa na ƙasa yayi motsa lips ɗin sa yayi yace
"To,
Alhaji Abdulnur da Alhaji Abdullah ransu be soba da sitti ba takori tareek ba musanman alhaji Abdullahi da suke yar tsama yana da gidan yin robobi to chemical ɗin yana cutar da al'umma sai aka kai shi ƙara gidan Radio
shine ya jagoranci shirin har cin hanci ya bashi akan ya danne abin amma yaƙi haka shugaban gidan Radio ya bashi umarni kar ya yaɗa shirin yaƙi ya yaɗa dan haka ya salame shi shine yanzu Alkhairi radio ta ɗauke shi aiki
gyara zama yayi yace
"Allah ya ja da ranki sitti amma wannan yarinyar mece makomar ta a gidan nan gaskiya bazai yuhu ba kin haɗa ƴa'ta da tareek amma banyi magana ba duk da irin tawayar da yake da ita be gani ba ya kara ɗauko wata gaskiya baza ta saɓo ba ...,
wani irin numfashi tareek ya fesar me huci fuskarsa tayi ja riƙe hannun gujerar sitti yayi gam har hannunsa na jini saboda ruƙo da yayi
kurawa kahunsa ido yayi ko kiftawa bayayi besan lokacin da ya ture Centre table É—in dake gan bansa ba
jikake tararatsar ga bada sautin tush a binka da glass da sauri mom hafsa da mom amina suka takure gu ɗaya sun san halin haukan tareek zai iya daukan mutum yayi hulli dà shi miƙewa yayi ya riƙe hannun abrar ya fara tafiya
Wallahi tareek kakiyaye ni wannan fadan dani kake faÉ—ar sitti
Chak ya tsaya juyawa yayi ya kalleta ya saki muskilin murmushi gaban mom amina ne ya waÉ—i domin ita kaÉ—e tasan murmushin sa ba alkairi bane akwai.....
wata a ƙasa tareek wani irin juyayyan mutum ne ba hago gane inda ya dosa sai Allah zakai abu ya nuna tamkar be gaban ka ba besan me kake ba....
Amma yana lura da komai bawai be ganka bane aa iya takune mutumin dake faÉ—a da gwamnati dole tasan abin da yake nufi kafin komai ya jagule mata
Tafiaya ya fara sitti ta saki salati be juyaba.....
Mom hafsa kuka tasa lokacin da tayi arba da safna a xube tace
"Wayyo Allah kunga zai kashe min ya' wallahi taji abin da yace,
da sauri su salim suka zagaye ta hajiya karima kuwa tashi tayi ta taɓe baki dan ita bata ga abin kirata a wannan maganar ba bata shafe ta ba ...
a hankali suka zare jikin su aka bar salim da alhaji Abdullah da mom hafsa sai sitti watsa mata ruwa sukai ta saki wani marayan kuka....
Rarrashin ta sitti ta fara shiru tayi bawai dan ta haƙura bane a'a da kudiri da yawa a zuciyar ta karan bana shike .... maganin zomon bana ..
Flash Back
Kofar shashinsa ya tura ya shiga ya kullewa ya buÉ—e kofar floor sa
da gudu abrar ta hau kan kujerar be biya ta kanta ba ya ɗauko system ɗin da yana aiki fitsari ne ya matsai ta gashi bata san inda toilet yake ba tashi tayi ta tsaya a gaban sa ɗago kansa yayi jin alamar tsayawar mutum sai yanzu ya tuna ko wanka batayi ba miƙewa yayi ya ja hannun ta suka fita har Shashin anty aysha yana zuwa yace
"Ga tanan ki riƙe ta duk kukan da zata yi haka zata gaji ta haƙura,
Dariya anty Ayesha tayi tace
"To mijin mace biyu angama na lura gudun yar'tawa take aikuwa zan baka mamaki wata ran sai ka haÉ—ani da Allah inbaka ita,
zaro ido yayi yace
"Never...,
Hmm kawai aunty Ayesha tace riƙe ta tayi ya fita kuka tasa ko juyawa be ba ya tafiyar sa basma basma
Dasauri basma ta fito tace
"Aunty gani...,
gyara riƙon da tayiwa abrar tayi tace
"Kullemin kofa,
To tace mata ta kullo ko arzikin kallo abrar bata samu ba a gun basma saima wani baƙin ciki da ya tukare mata ƙawon zuciya....,
Maitama Abuja JB club
Kallon kowa take ɗaidai... tun da ta shigo gun ta zauna ba abin da tasha duk kuwa da kayan motsa bakin da aka cika mata gabanta da shi buƙatar ta kawai taga wanda tazo gani ko wanne minti yana bugawa ne tare da zuciyar ta agogon dake manne a hannun ta take dubawa lokaci zuwa lokaci takan ja tsaki ....
baƙin glass ne manne a fuskar ta dan haka ba zaka gane ko wace ba ga facemask da tasa wani mata shine yazo ya raɗa mata magana a kunne
da sauri ta tashi tafiya take cikin yanga yawa me tausayin ƙasa duk kuwa da tsoron dake fal a zuciyar ta bata san ko yau ma baza ta sami ganinsa ba bata san ko zai ci gaba da bibiyar rayuwar sa ba bazai amince da shirinta ba tana tsoron ya cigaba da binsu yana musu zari ɗaiɗai yana kashewa ba duk lokacin da ta tuna shine sanadin mutuwar bayijjah sai tayi kuka..
Dan tana ma aikaciyar jarida mene lefin ta dan ansa ta aiki tayi dan tana da yaƙinin shi ne ta kasheta....
matashin ne yayi mata jagora zuwa wani hadaddan gu fitala Koriya da ka sai kawo wa suke ba ka iya tantance fuskoƙin mutanan gun matane guda biyu a kowanne hannun mutumin sun tsaya suna matsamai kafaɗa ba kalal giyar da abubu a gaban sa
ga maza a tsaye guda uku ko wanne da bindiga a hannunsa gaban tane ya waɗi shiga tayi ta sami ɗaya daga cikin kujerun dake gabansa ta zauna ɗaga hannu yayi sai suka tafi gun ya zama daga ita sai shi ɗora ƙafa ɗaya kan ɗaya yayi cikin kakkausar murya yace
"Me ya kawo ki ramin kura...? duk danasan kin san ba wajan wasan yara bane ,
cire glasses É—in ta tayi ta ajiye a kan table É—in dake gaban ta tace
"Nazo ne mu haÉ—a hannu da hannu muyi tafiya tare....,
dariya yasaki gun har amsa kuwa yake duk kuwa da uban....ƙidan dake tashi ɗaga bindiga yayi yana shafata yace
"Inhar zaki cikan burina na kawo karshen waccan kwaron to zamu haɗa hannu dake sannan wallahi in munafurcine ya kawo ki kisa ƙaramin aiki ne a guna..,
gyara zama tayi tace
"Me zai hana ka rabu dashi me yayi maka...?,
HaÉ—e rai yayi ya cire abin da ya rufe idonsa dashi sai ga ramin idonsa ba kyan gani É—aga bindigar nan yayi ya saki harsashi💨.....âœï¸
*DESTINY LOVE*
Daga alƙalamin
*Oumyasmeen*
Watt pad @Aminaoumyasmeen
Arewabooke@oumyasmeen
Perfectly pen's ✊
KING AND QUEEN WRITING CHAMBER👌✊
Duk meson ci gaba ya shiga link É—in nan ku yi following É—ina domin samun ci gaba da zarar na É—ora ku danna min VOTE ngd
Masu tambayata complete har yanzu typing nake ban gama ba insha Allah in na gama zaku same shi available
Episode 58-59
Kwalbar da ya saita ta fashe wacce ta ke zaune iya tsorata ta tsorata a zaton ta ita zai harbe yace
"Kin kuwa san iya a dadin mutanan da suka bani kwangilal kashe shi....? kin san barin irin su a duniya barazana ne ga irin masu halin mu kamar yar da na fasa kwalbarnan haka zan fasa zuciyar sa...,
facemark É—in fuskarta ta cire tace
"me bayijjah tayi maka ka kashe she ta...?,
Wata dariya ya saki tashi yayi ya juya baya yace
"BAHIJJAH, BAHIJJAH ko ɗaya ba abin da tayi min amma tasan wani sirri nawa wanda ina ganin bara zana ne a gare ni any time nasan zata iya faɗi shi yasa na kashe ta sannan na sata aiki taƙi duk kuwa karatun da take taƙama tayi nine sanadin sa...,
BANA BARIN DUK WANDA YASAN WANI SIRRI NA RANAR DA YA SANI TOFA SUNAN SHI race in peace.........
zama ta gyara tace
"Daman nasan da manufa kasa ta zama yar jarida.....,
A zafafe ya É—aga mata hannu yace
"Shiiiii ya isa haka ga hanya zaki iya tafiya...,
tashi tayi ta juya baya tace
"abin da kake nema na sani shin kasan kuwa wane lion....? Kasan cewa akwai wani kulle dake jikin sa duhu ne tattare dashi wanda yake kallo mahaifi besan cewa ....., ganin zatayi kato ɓara ta ja bakin ta tayi shiru.,
da katawa yayi da tafiyar da yake yace
"Ina jin ki ƙarasa....me kike son ranar da ni ne..?,
Jan kujera tayi ta zauna tace
"Bani labarin yar da a kai ..ka kashe bahijjah sannan duk irin halicci da tayi maka kai ne sanadin wa É—awar ta kazam tatciyar rayuwa irin ta karuwanci duk da koma me tayi yana kan ka a yanzu..... ya a kai ka gujewa yan sanda ka dawo kana rayuwa bayan kowa yasan kai ka kashe ta kana bin kawayen ta kana kashewa ciki har da sultan me sultan yayi maka...?,
Wata dariya ya saki irin ta arna yace
"Hhhhh wato ke karamar ƙwaƙwalwa ce dake shin baki san Nigeria mara gata da iyayen gida ke dawwama a kurkuku ba ...? su kan su shuwagabannin namu masu lefine bara in baki labarin rayuwar bahijjah ,
Zama ta gyara tace
"Ina jin ka ...?,
remote ya danna sai ga tabkeken pictur É—in wata black beauty tara da farantin mangwaro akan ta yace
"Ko kaɗan bana jin baƙin ciki dan na kashe wannan shine hukuncin mayaudari...,
Zama yayi ya zabawa picture É—in ido yace
Da yammacin ranar Juma'a kwana na É—aya da fitowa daga gidan dan kande akan wata sata da nayi ta kaza alkalin be duba karancin shekaruna ba ya turani gidan gyaran hali
nike shine sanadin taɓarɓarewar rayuwata..
wanda na É—aukarwa kaza be dubi cewa abinci nasiya na kaiwa uwata da bata da lafiya taci na ci
ni kadai ta haifa mahaifin mu ya gudu ya barta saboda bashin da ake binsa da matsi na rayuwa..me kuÉ—i burinsa yaci zarafin talaka kalilan ne masu tausayi
To fa maso min kaddarah ta karshe dai na zama gawurtatcan dan daba ke saboda samun da nake mahaifiyata ita ke nemo min maganin sa'a inna ga mutum wallahi duk abin da ke jikin sa inna so É—auka sai na É—auka inna shigo cikin gidan mu mahaifiyata ke min kirari ni kuma ina amin mama
Dawowar mahaifina yaga abin da ke faruwa ya nemo kuÉ—in da ake binsa ya bawa mutumin dake binsa
yayi kuka kamar zai mutu washe gari ya mutu nan fa na ƙara zama ɗan kai na
wata ran ina zaune a kofar gidan mu sai ga wata yarinya É—auke da tallah duba agogo nayi nayi mamaki lokacin karfe sha É—aya na dare mangwaro ne har ya fara ruwa cikin shakakkiyar muryata wacce zata nuna maka
ni ba karamin dan daba bane wane besan ni ba duk garin kano ke alokacin nine yaron tsohon gwamna
Jikin ta na rawa tazo lokaci É—aya naji ta burge ni bana sha'awar mace a kanta na fara zina....nace
"Ke me kekike yi a wannan lokaci...?,
Muryar ta na rawa tace
"Tallah,
nana tawa nayi nace
''ke me kike siyarwa duk kuwa da naga abin da ke farantin nata,
Mangwaro ta ban amsa
Shiru nayi ba zato ba tsammani naji tace
"Dan Allah kasiya wallahi tun rana dake yawa ba wanda ya siya yunwa nake ji na koma gida ummata dukana zatayi in de ban siyar ba ..,
tsaki naja domin ni ko tausayi bata dan bana tausayin É—an Adam nace
"Na nawane...,
Jingina tayi da bango kirga dangin da ta fara ya fito saboda rashi kaya masu wada ta duk sun mata kaÉ—an ga koÉ—aÉ—an hijabi tace
"300..,
Tsaki na ƙara ja na saki bito nace
"Shigo daki na ki juyemin amma da sharaÉ—in duk abin da nasaki zakiyi...,
Bakin narawa tace
"Aa ummata ta hanani shiga shago,
Zaro huƙa nayi nace
"Ke zanci abu takazar uban...ki huce ki shiga,
Jikin ta na rawa ta shiga tana shiga na shiga na rufo kofa tsayuwa tayi jikinta na rawa ga duhu da yake ba huta tsawa na daka mata
zama tayi ta hada kai da gwuiwa nima ɗur kusawa nayi ban sauke hannu na a ko ina ba sai a kan nonan ta kuka tasa tsawa na ƙara daka mata tayi shiru cire mata kaya nayi na fara wasa da ita sai da nagaji dan kaina na tsaya...
Sakayan ta tayi tana kuka hulla mata 1k nayi nace
"Wallahi ko da wasa naji maganar nan sai na kashe ki gobe ma ki zo in baki zo ba wallahi wallahi sai na yanka ki gunduwa gunduwa ..,
Jikin ta narawa tace to buÉ—e mata kofa nayi ta fita
tafiya take komai na jikinta na ciwo barin ƙasan ta da kawai zurawa ya ɗinga yi yana zarewa be shigeta ba amma zafi take ji gaban wani gidan laka ta tsaya tana bugawa mijin mahaifiyar ta ya buɗe cikin faɗa yace
"Dan uban ki bana hanaki kaiwa dare a tallah ba..,
Kan uban..can da kata Laminu ina ruwanka da ita zaka iya ci damu batare da tayi tallah ba..?
kai ka haifa min ita ba ni na haifeta daga yau bakai ba bahijjah uban tama ya barmin ita balle kai da ka ganta a dire
kai ya girgiza yace
"Insha Allahu na dena shiga sabgar ki keda yar ki amma ki sani wata ran zaki na dama ita ya'mace killa ce ta ake ba abarin ta saka ka yana faÉ—ar haka ya juya ya shiga cikin gida...,
gyara zanin ta tayi ta sosaka kai tace
"Bakin ka ya sari gatari shege me kan roba dan biredin da kake siyarwa shi zai ishe mu ne ke ina kuÉ—ina yake..?,
Ƙasa nayi da kaina ina jin takaici bama ta duba halin bubbuɗa kafata da nake ba ta kuɗin ta take miƙo mata dubu ɗayar da yabani nayi
Washe baki tayi ba bin ba'asi tace
"Ba shakka masha Allahu yau haka naci uwar...riba yau har ruwan wanka zan É—ora miki huce ki shiga,
Shiga nayi na zauna a tabarma hura huta ta shiga yi tana yan wakoƙin ta tana cewa
"Ya'yan mata jari ni daman nasan talaucin da nataso nayi ya'yana baza su yi shiba..,..
Har ta gama tana yada habaici da waÆ™oÆ™i shiga wanka nayi gaba nane ya waÉ—i lokacin da naga wani farin ruwa a gabana haka na É—aure na gasa jikina banje islamiyah ba dan haka bansan hukuncin sa ba fitowa nayi na kwanta da tuanin wannan É—an daba....âœï¸
Kar ku manta kuyi following É—ina domin samin ci gaba da zarar na É—ora
*DESTINY LOVE*
Daga alƙalamin
*Oumyasmeen*
Watt pad @Aminaoumyasmeen
Arewabooke@oumyasmeen
Perfectly pen's ✊
KING AND QUEEN WRITING CHAMBER👌✊
Duk meson ci gaba ya shiga link É—in nan ku yi following É—ina domin samin ci gaba da zarar na É—ora ku danna min VOTE ngd
Episode 60
A hankali wanda yafi kowa sata ya lallaɓo ya ɗauke ni washe gari ana ɗora mata tallah guna tazo haka rayuwa ta cigaba da gudana tun tana jin tsorona har ta dena kwasam
sai ga cikina a jikin ta nan fa ta shiga tashin hankali ta sanadin haka mahaifiyar ta ta kore ta gida na kama mata mu ka ci gaba da aikata masha'ar mu cikin dake jikinta tuni na bata magani ya zube
Ganin tana sha'awar karatu na kaita makaranta amma fa da biyu na kai ta tagged É—ina shine yar da za'ai ta sami kusan ci da lion kin san fa mun daÉ—e muna farautar sa da yake shegen me wayone ko wacce gada muka samai sai ya tsallake ta
duk a cikin tagged ɗin nane nasa ta ta zama ƙawar safna tana gama karatu da yake uban gidan lion shine me gidan radiyo ya ɗauke ta aiki amma na manufa mun gama tsara duk yarda za ai amma shegiyar yarinyar nan ta wargaza shirin mu
abin da na fuskanta bani kaÉ—ai bahijjah
kewa aiki ba sannan ta kamu da son lion mutumin da natsana sama da mutuwata....abin da ya ƙara dagan hankali shi ne saboda ya saki jiki da ita tare ake tura su aiki sun saba har tana koƙarin bayyana masa sirrrin mu nida former governor da sauran ta wagar mu
Murmushi ya saki yace
"Lion yana da taurin kai former governor yana da gidan saida jarirai da manyan mutane to agarin binciken sa ya gani da yake shi uban iyane dan bin kwaukwafi ne sai ya je ya gano wa idonsa yayi mana tirere a gidan Radio
uban gidan sa Sanusi ya hanashi suka zagaye zasu je su fito da su sukuma faÉ—awa al'umma wane shi...na tura yarana
kash akai rashin sa'a ya gudu ita kuma da hannuna nasa kibur na shaƙeta har sai da ta mutu ashe ya laɓe da gowar da zanyi sai naga yana ɗaukar video kafin in ankare ya jefamin dutsai a idona har gwayar idona ta fashe idon ya tsiyaye
Ajiyar zuciya ta saki tace
"Ina mahaifiyar bahijjah...?,
Dariya yayi yace
"Au na manta in faɗa miki ta je ta bata haƙuri har ta haƙura bayan duk wata lalacewa da bahijjah tayi da sa hannun ta tana da kwaɗayi ta nan bahijjah take siyeta..,
Wai yaron nan bayan na koma gida sai ga yan sanda sun zo kamani a daran na fito shi kuma ya shiga sahun mutanan da zan kashe.... Har yanzu ina mamaki dalilin da yahana shi saƙin video kashe bahijjah ba,
Gawar ta aka kaiwa mahaifiyar ta .....tayi kuka a bu na biyu bani na kashe Sultan amma ina ganin kamar
gargaÉ—i akai mai amma beji ba
uku kuma mutuwar bily I really miss you bily tana so ta kara zamame min bara zana shiyasa na kawar da ita...
Tashi tsaye tayi tace
"Duk wayan da kake neman ransu ba abin da sukai maka musamman bahijjah bata cancanci haka ba daga gun ka.. sai..bily me son farin cikin ka saboda kai..,
a fusace ya nuna mata hanya lokacin agogo ya buga ƙarfe 2:30 na dare yace
"lokacin ki yayi yana gama faÉ—ar haka ya juya ya fita jakar ta ta É—auka ta fito har kofar gate matashin nan ya rakata da katawa tayi ganin su nucy tabbas mahaifin nucy besan nucy tana tare da babban yaron saba masu iya magana sun ce....
duk wanda ya ce tukunyar wani bazata tafasa ba to tashi ko ɗumi bazata yi ba kaɓata ɗan wani kai ma a ɓata naka tabbas da gayya goga ya janyo nucy cikin harkar nan
domin ya koyawa mahaifinta hankali ya killace ya'yan sa yana lalata ya'yan wasu buÉ—e motar ta tayi ta shiga da gudu tabar gun tunani ta shiga yi wa ya kashe SULTAN.....
ganin bata da me bata amsa ta kawar da tunanin...
Three days ago
Ummi ya kamata ki faɗa mana abin da kike ɓoyewa shekara da shekaru barin kashi aciki baya maganin yunwa cewar Aziz.
ta gumi ta zare tace
"Aziz lokaci nake jira da zan faÉ—a muku ya kusa amma ba yanzu ba nima ina ganin inna faÉ—a muku zan sami salama a zuciya ta,
kai ya jin jina yace
"Insha Allah zaki samu,
kallonsa tayi tace
"Aziz banji kana maganar aure ba ...,
Sosa ƙƴeya yayi yace
"Ummi lubna nake so gani nake yanzu tayi yarinta da soyayya ga karatun ta jira nake ta gama..,
pillow case ta É—auka ta buga mai a goÉ—on baya tace
"Ya Allah ai daman nace maka za'a zo gun ka dinga cewa yarinya me majina yanzu ita kuma kake so...? to ko ba karatu bama son ka,
Marairaice'wa yayi yace
"Please ummi wallahi na tuba..,
uhmm tace lubna ce ta fito ita da nur suna hira zama sukai lubna tace
"Lah ya Aziz yaushe ka dawo...?,
kallon ta yayi riga da skirt ne a jikin ta na atamfa super Holland taci É—auri irin na zamani lubna akwai kwalliya kau da kansa yayi yace
"É—azu..,
Gyara veil É—in tayi ta ya fashi a kafa É—a tace
"Please É—an Allah ka kai ni Alheri radio..,
cikin mamaki yake kallon ta yace
"Me zaki yi acan...?,
É—an yamu tsa fuska tayi tace
"Zan yiwa king of journalist sannu da zuwa yau kwana hudu da dawo warsa amma banje ba....,
kallon mamaki yake mata tuni zuciyarsa ta shiga zullumi karÉ—e soyayya suke amma da yake namijin gaske ne sai ya waske yace
"Me ce alakar ki da shi....na sansa mutumina ne...,
waro ido tayi tace
"Dan girman Allah..,
shan tuka yayi yace
"Ina yi miki wasane..?,
girgiza kai tayi tace
"A'a,
tashi yayi yace
"Ba inda zaki ki bari gobe zai zo duba lafiyar sa amma ba gidan Radio da zan kai ki shima sai kin faÉ—an alkarki da shi inna gamsu in kai ki,
sanyi jikin ta yayi tace
"To,
Anan shiga kitchen sukai ita da nur da ummi suna taya ta girki har suka kammalah Ummi na lura da su inda sukai ba daidai ba ta gyara musu....
************
Ayshe POV*****
lallaɓatayi har tayi bacci a hankali ta kwantar da kanta dake cinyar ta miƙewa tayi
fita tayi daga ɗakin ta koma nata tana shiga wayar ta tayi ƙara da take bedsite drower banza tayi da'ita ɗan tana kyautata zanton wannan shegiyar mayar ce....
Uncle Nasir ne ya shigo yace
"Wai tareek ya baki ajiyar yarinyar da yazo da ita...?,
cikin mamaki take kallon sa tace
"Kai da baka gidan nan a ina ka sani..?,
Waskekewa yayi yace
"yanzu ake sanar dani,
Hmm kawai tace domin tun da aka kashe ɗanta tafara zargin mijin nata musamman wasu abubuwa da yake wa'yanda bata yarda da suba tana tsoron randa zargin ta zai tabbata ɗaukar wayar ta tayi ta fita komawa floor tayi...again sai ga wani saƙo kamar haka
_ƙar ki ɗorawa kowa alhaƙin kashe miki ɗa wayan da suka kashe miki basa tare da ke saidai akwai shu'umai wa'yanda sunfi gubar muciji...saurin isar da saƙo azzalumai maciya amanah nice baby_
ta kusan jefar da wayar to wake mata wannan text message É—in ba number a kullum da irin maganar da zata zo mata da ita kuma dai-dai da tuaninta
Firgigit ta ɗago sakamaƙon shigowar hafsa tace
"Aunty lafiya kike tunanin...?,
Ajiyar zuciya ta saki tace
"Ba tunani nake ba kaina ke ciwo,
Ayyah sannu ina bakuwar tamu..?,
tashi tayi tace
"Tayi bacci dan Allah kar ki wani kwakƙaran motsi da zai ta sheta kinga jiya bamu yi bacci ba yau anci sa'a ba tayi rigima ba ..,
"to, bedroom É—in ta shiga duban basma tayi tace
"Malam fa ya zo,
Tsaki basma tayi tace
"Yau bani da ra'ayin karatu,
Inda saboda hafsa ta saba juyawa tayi ta fita bata ce mata ƙanzul ba
Mayafi aunty Ayesha ta É—auka da mukullin mota da yake tareek ta turo mata kuÉ—i na siyayyar kayan abrar É—akin uncle nasir ta shiga bata tsaya knocking ba ta murÉ—a handle ta shiga da sauri ya rufe laptop É—in sa
jikin ta ne yayi sanyi zuciyar ta tace
"zan tafi siyowa abrar kaya...,
Cikin yaƙe yace
"Masha Allah Allah ya kiyaye...taking care,
Kai ta É—aga mai ta juya bata nuna mai ta ga abin da yake ba daman tasan ko mun daran da É—ewa zai nema wa kansa mafita amma bata irin hanyar nan ba ko aure ne yayi baza ta tauye mai hakki ba tunda ita ta kasa..
da wannan zancen ta fita
Bedroom É—in su basma kuwa cikin bacci abrar taji wani irin ciwon mara kuka tasa har ta tashi basma da ta fara kailula (baccin rana) cikin faÉ—a basma tace
"Ke wai wacce irin mara hankali ce..? baki da aiki sai kuka nasha faÉ—a miki tareek ba zai dawoba ba yanzu ma haka ya manta da rayuwar ki yana tare da amaryar sa yar dangin arziki ba irin yahudawa ba .....
yanzu kam tana jin hausa saboda zaman su da hafsa taji me tace abrar hakuri ne da ita dan haka bata tanka wa basma ba
dafe marar ta tayi tana juyi ita tasan irin ciwon da take ji ...
IN BRIEFLY
Amarya da ango
Yau kwanan safna hudu a gidan tareek tun da aka kawo ta ko kallon bata ishe shi ba bama ta ganinsa abin duniya ya ishe ta ko wacce amarya sarauniya ce a gidan mijinta amma ban da'ita tayi baƙi ta rame ga jaraba nacin ta iya gyara mom hafsa tayi mata....
tsaki taja abin da bata so ta fara aikatawa shi zata fara bata so tareek ya gane ita ba buÉ—urwa bace amma inta nemi mata fa....ai bazai gane ba shawarar nucy zata É—auka ga mon hafsa tace mata har yanzu boka na aiki be kamo zuciyar sa ba duk randa ya kamo sai ta juya shi son ranta
"ga sitti itama yanzu ta lura sitti ta sauya mata akwai wani abu da take ƙullawa wanda ita bata sani ba alhalin da ba haka suke ba kallon ko ina na shashin nasa take abin sha'awa
dawowar nan da yayi har ya fitar da komai ya canza wani ko ita da aka zubawa dukiya ya fita komai yau indai be biya mata hakkin ta ba zata kira nucy ta amince da wacce zata haɗa ta da ita amma ai'nucy ba sona take ba ,....ƙar dai tuggu take haɗa min..
Shashin wata zuciyar ya mata amsa tuni takawar da zancen ai sun shirya har ta bata haƙuri gyara zama tayi tana duba agogo karfe
5:30 ya shigo cikin ƙasai ta abin mamaki shashinsa abuɗe da sauri ya ƙarasa dawa zai yi tozali lallai dole ya koyawa yarinyar nan hankali...
Cikin ki É—ima ta juyo jikinta na rawa yawa mazari saboda ganin ya koma yawa ma yunwacin zaki har ta briefcase É—insa ta sulale a Æ™asa......âœï¸
*DESTINY LOVE*
Watt pad @Aminaoumyasmeen
Arewabooke@oumyasmeen
Perfectly pen's ✊
KING AND QUEEN WRITING CHAMBER👌✊
*Inga comment a watt pad kuyi following É—ina*
https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k
*Wallahi in bana ganin liking da comments Zan É—ena Ku sai ma in mai da shi paid book*
Episode 61
Kuka tasa domin yau tasan kashin'ta ya bushe jikin'ta sai kakkarwa yake neman hanyar guduwa take amma ina ya rufe cikin kakkausar murya yace
"Ni sa'an wasan kine da zaki shi garmin É—aki....?,
girgiza mai kai ta fara tana ja baya ganin ya na matsowa ku sa da'ita har sai da ta ɗangana da bango yayi mata ƙawanyan da faffaɗan kirjinsa yace
"Baki da surar da zaki ja hankali na banza ƙazama ki gaggawar barin shashin nan ko yanzu in ƙarya ƙafar ki na ƙarya banza wallahi....,
Cikin ta na rawa ta fara tafiya riga da bra ce a jikin ta hanyar da sada ta da part É—inta
shigar ta kanan zuwan su nucy da hibbah.....
sauri dawowa nutsuwar'ta tayi ta ƙaƙaro farin ciki ta sawa fuskar ta tace
"A'a sannu da zuwa sai yau aka ga damar ziyar tar mu.......?,
Wani takaici ya shaƙe zuciyar nucy sai ta shanye tace
"Ai ita ziyarar amarya bata da lokaci yi ce ko duk a cikin amarcin ne yawo ba ƙaya.....,
Zama tayi tace
"Waya aike ku ziyara da yamma ai kunsan lokacin ango ne....?,
Zama sukai nucy tayi wani irin shu'umin murmushi tace
"Hakane amma me yasa kikai baƙi...,
Wata dariyar yaƙe tayi tace
"Rashin sabo da jarumin namiji kamar lion ko acikin maza mazajene...,
Lips nucy ta cije ta ya tsuna fuska tace
"Uhmm yawa baki saba da maza ba...?,
Saurin kallon kofar shashinsa tayi tace
"Ki rufan a siri.... mu bar magana nan nan...,
Wani irin kallo ta jefa mata
Da ace safna nada hankali da lura da zata iya karantar me nucy take nufi da ita amma da yake dusace ko a jikin ta ......
Hibbah tace
"Sister kin yi min kyau...?,
Wata dariya tayi ta shafa gashin duƙin ta tace
"Nagode sosai,
saurin hararar hibbah nucy tayi É—auke kai hibba tayi tace
"Samin number ki...,
ƙarɓar wayar tayi tasa mata amsar wayar hibba za tayi ta haɗa da hannun safna ta fara shafawa tace
"Da wanne mai kike amfani komai naki me kyaune...,
DaÉ—ine ya kama safna arayuwar ta tana son a yabe ta tace
"Zo in nuna miki shi lokacin bikina wata aunty na yar maroco ta siyo min shi....,
Saurin tashi hibba tayi ta bita har bedroom É—in ta kan dressing mirror ta dauko wani cream tace
"Kin gansa....,
Wow yayi kyau sosai sa hannunta tasa akan bra É—in safna tace
"amma har nan kike shafawa naga shima gun yayi kyau...?,
Ajiye man tayi tace
"Eh baki É—aya jikina nake shafawa...,
Dariya hibba tayi tace
"Shi yasa kikai kyau....,
murmushi tayi kiss hibba tayi mata a kirjinta wani numfashi safna ta saki...
hannu tasa mata a cikin bra tana latsa ninple É—in ta
huta ta É—auke ta hucin gaÉ—i zama tayi a kan gado irin na yan borin nan.....
Biyo ta hibba tayi cikin kasala tace
"Inci gaba kina jin dadi ne....?,
kai ta É—aga mata domin baza'ta iya magana ba ciro shi tayi fara shansa tayi tana shafa É—ayan......
Allah ka shirya mata zuri'ar mu duk abin da zai zame mana damuwa Allah kai mana maganin'sa
********Abrar
wani irin juyi take tana riƙe da cikin ta kuka tasaki me tsuma zuciya da gangar jiki a haka anty ayshe ta shigo ta ganta
da sauri ta ƙara sa gun'ta ɗagota tayi tace
"My daughter lfy meke da mun ki.....?,
Ba zata iya magana ba cikin'ta take nuna mata kura mata ido tayi ta kwantar da ita tayi
floor ta koma ta É—auki wayar ta a cikin jakar'ta number tareek ta shiga kira tsaki taja ganin har kira uku be É—aga ba zata ajiye wayar ta sai ga kiransa da sauri ta É—aga tace
"Kazo abrar ba lafiya...,
Daga can yace
"To ya kashe wayar yayi
Ya zura aljihu ya fito cikin nutsuwa yake fita be kula da sitti ba ya huce ta jiyayi anjawo shi kasa ƙasa ya saki tsaki a zuciyarsa yace
"Wann tsohuwar badai niman faÉ—a ba me kuma zan mata haÉ—e rai yayi ya kafe ta da ido.....,
ÆŠun'gure mai kai tayi tace
"Wato kai baka da kunya zaka huce ni ba gaisuwa...,
kai ya jin jina yace
"Uhmm ai ban ganki ba....,
Kama gashin kansa tayi tace
"Ja'ri ai ba mamaki in kace baka ganni ba saboda zuciyarsa ka ta injice shisa nake maka uzuri..,
Be kulata ba yayi gaba abin sa abin da sitti bata sani ba yana sane yayi karo da ita akwai hulgawar mutum da ya gani ko tamtama bayayi shi ka biyo to waye....?
ganin zai ɓatawa kansa lokaci ba tare da yasan ko waye ba ya kau da tunanin yayi aransa asallama yayi a shashin nata jin shiru ya ƙara ɗaga murya...
Leƙowa tayi tace
"Yauwa treek shigo...kaga dawowa ta kenan daga kasuwa na same ta riƙe da ciki tana kuka..,
shigowa yayi yace
"To meke da munta ne...? Muna can ma tana ciwon cikin nan..,
zama anty ayshe tayi a hannu kujera tace
"Allah masa ni gashi ni likitan kashi ce balle insan meke damun ta..,
dafa kansa yayi ya sha sumar kansa yace
"Bara kawai in kai ta asibiti..,
Cikin xolaya tace
"Ko dai karuwa muka samu ne wannan laulayin na abrar yayi yawa,
Chak ya taya be jiyo ba yace
"a'a naƙuda take ... ,
Dariya tayi ta bi bayansa da sauri suka ƙarasa sakamaƙo ihun abrar da suka shi da sauri suka shiga toilet ɗin turus yayi anty ayshe tayi baya tana kunshe dariyar ta daman tasan wannan ciwon ciki period abrar zata fara
komawa floor tayi tana dariya kasa ƙasa domin yau ta jiƙa mai aiki dole ya kula da ita...
Can kuwa toilet rasa meke mai dadi yayi abrar wacce take tsugune akan masan tagaran ta miƙe ganinsa duguwar rigar dake jikin'ta taɓaci da jini white colour ce sai adon sky blue Kara sowa gunsa tayi tace
"Abbu nima mutuwa zanyi jini ne ke futuwa a gun da nake fitsari abbu kaga wara ƙafar'ta tayi saurin rintsai ido yayi
yayin da bugun zuciyarsa ya daɗu yakasa tantance yanayin da yake tamaza yayi ya ruƙo hannunta suka fito....
bata fasa kuka ba sai ma karuwa dayayi jarumta yayi ya dai-dai'ta nutsuwar shi idonsa yayi ja yace
"Kiyi shiru ba mutuwar da zaki yi..,
É—ago kan'ta tayi ta kalle shi sai akai sa'a shima ita yake kallo gyaÉ—amata kai yayi
da katawa tayi da kuka ta nuna mai idonsa tace
""תר××” ×œ×¢×™× ×™×™× ×©×œ×š ×דומות" (Tir'eh la'ayneich shelach adumot)
*In Hebrew*
taimai yaransu bata san yarda zata faÉ—a'ba da hausa
kalli idonka yayi ja
Zuba mata ido yayi ya fahimci abin da take nufi bawai ya iya yaran ba a'a nuna mai idonsa da tayi yace
"Kura ce ta shigar min ido...,
zama tayi akan stool tana wasa da rigar ta yawa zata ƙara fashewa da kukan ta kwaɓe fuska tace
"Abbuuu..,
limshe idanuwansa yayi a zuciyarsa yace ya Allah yarinyar nan su take ta kashe shi in yana gaban ta rasa nutsuwar shi yake har da
lafiyar sa ta gaggar jiikin'sa rasata yake tana haɗa mai abubuwa da yawa wanda ko shi za'a ce ya faɗosu bazai iya ba ....besani ba betaɓa jinsu ba sai akan'ta gaggar jikin sa ta dade da mutuwa akan mace gani yake ko wacce mace muguwa ce me son kanta....farin cikin ta shine kaɗai farin ciki....amma a yau zuciyar sa tana so ta bujuromai wasu abubuwa da ya dade da shafe su a rayuwar'sa ......
Najuwa sunan ya faɗa da ƙarfi zuciyarsa ta tana wani irin bugu ya tuno da wasu abubuwa na Rayuwar sa.....me ke shirin faruwa da shi shin zai iya mallaka'wa wata zuciyarsa bayan tauraruwar mata NAJUWA BUKAR
ƙara abrar ta saki ta tushe kunnan ta da sauri anty ayshe ta yarda plate ɗin dake hannun'ta abincin ciki ya zube zuciyar'ta tana wani irin bugu cikin sarƙewar numfashi da inda indar murya tace
"Tareek abin da kunnuwa'na suke jiye min gaskiya ne tareek ba kai min alkawari ba har yanzu kana zuwa gun'ta kenan .....? matar da take ƙoƙarin kashe ka matar da tayi sanadin abubuwa da dama ciki har da sanin asalin ka kuma taƙi auran'ka ta karɓi ƙwangila akan ta ruguza ka RANAR ƊAURIN AURAN KU tace ta fasa......,
tashi yayi ƙafafuwan sa sun mai nauyi bashi da masar wanyan nan tambayoyin nata amma a yanzu bako wacce mace a zuciyarsa ABRAR ma tausayin'ta yake ba wai sooo ba ...
*🤔 Awaso lokutan tausayi yana iya juyewa ya koma so malam tareek da tausayi so yake farawa*
fita yayi kai tsaye gurin da yayi parking ɗin motar shi ya nufa buɗewa yayi ya shiga har ya ɗan fara tafiya yaga wata baƙuwar mota number motar tana kama da number motar da yake nema
Fitowa yayi wayar da dake aljihu ya É—auko Camera ya shiga ya É—auki motar
mai da wayar'sa kenan nucy hibba suka ƙara so gun ta gefen ido ya kalle su inda ya danna musu question mark akan su
buɗe motar sa yayi ya shiga da gudu ya fisgeta yabar gidan ta mirro ɗin motar sa ya gane ana binsa da gudu ya fisge motar ya ƙware dan haka ya tsaire musu gaban wata ma'aikata ya tsaya fitowa yayi iya tsaru an zuba mata kallo daya zakai wa masu gadin'ta kasan ba imani atare da su
sara mai sukai key ɗin motar sa ya bawa ɗaya daga cikin masu tsaran gun abin mamaki har ɗurƙusa mai yake sauran sai muzurai suke ga AK47 a hannun'su ɗaga kai yayi inda ka yi rubutu da manyan baki aka sa
*DYNAMIC ALERT SECURE SOLUTIONS*
mai da kansa yayi wata yar siririyar ƙofa ya shiga kai tsaye wani ɗaki ya shiga ba kowa baka jin karar komai gurin shiru
lifter ya hau inda ya danna gurin da zata kai shi shigar sa kenan wata mata ta shigo ita ma kallonsa take cike da kururlah Allah Allah yake ya sauka baya so tasan ko shi waye aikin su yana buƙatar sirri adtijuwar matar nan tace
"Muhammad Tareek bn Nader....,
Saurin kallon ta yayi baƙa ce amma irin baƙin nan me kyau wanda hutu da jin dadi ya ratsa'ta kasa magana yayi sai ma kallon'ta da yayi jakar'ta ta buɗe ta ɗauko complement card ta miƙo mai...
kamar anmai dabaibayi ya amsa yana juya shi dai-dai inda zasu sauka ta fita ya fita tace
"Inkana buƙatar sanin ko kai wane....? da sanin wacece mahaifiyar'ka ......?kane me ni ,
"da sanin inda goga yake kuna binciken banza ne baza ku taɓa gano baƙin zaran ba amma ni nasan komai ka faɗawa director of security services kace mai
'' nanne tana gaidashi sannan ka faɗawa mahaifinka ina nan zuwa gare shi yayi haƙuri... ina nan zuwa fasa kwai bayan ɓacewa ta shekara da shekaru abu ɗayane ban sani ba WA YA KASHE SULTAN..... Cikin gidan ku ya haɗa mutane masu wata irin zuciya kowa buƙatar ƙansa ya sani,
Tana kai wa nan tabi wata hanya da sauri ya bita ya Æ™ago yasan wacce mahaifiyarsa wacce uwace haka tayi watsi da rayuwar sa tun yana zanin goyo...amma ina be ganta ba jikin'sa har rawa yake ya nufi office É—in director sai dai me .....yana ganawa da manyan baÆ™i dole ya tsaya yana jiran su fito...âœï¸
*Comments É—in ku da liking É—in ku shi zai sa gobe inyi posting*
DESTINY LOVE
Wattpad Aminaomyasmeen
Arewabook oumyasmeen
*Perfectly pen's*
🗣ï¸ðŸ—£ï¸ðŸ—£ï¸
*Ina yan gayu yan kwalisa nace kuna ina ku garzayo kuji wannan shahararran kuma ka tafaran wajan mai da tsohuwa yarinya muna da da sa kishiya kwafa sa mai gida murmushi bazai ga kowa ba sai ke yana jin wani ƙamshi ke zai tuno saboda yaji ya babbanta da irin naƙi*
*Ina wacce take son hana kishiya ba boka ba malam hajiyata inma kina da kishi kece kullum zaki zamo sahun gaba ta hanyar gyara ba boka ba malam ke mu muke maida tsohuwa yarinya*
Ga sharararran ƙatafaran wajan sai da kaya*AMUSS BEST*
Akan farashi me sauƙi
Ambuss best kayan mata
all kind of kayan mata such as humra turaren wuta kolacca gyaran amarya and other services
Phone number 08086768631/ 09121256637
Sai min jiku
Domin tallata muku hajar ku ku nemeni akan wannan number
09061890481
Episode 62-63
Yana zaune abin duniya ya ishe shi saurin kallon agogon hannunsa yayi 7:00 daidai lokacin kuma yasan ana ƙoƙarin kiran sallah tashi yayi toilet ɗin dake kusa da staff office ya shiga cire agogon sa yayi ajiye shi zai yi akan sik yaci karo da wata takarda... beyi yunƙurin buɗewa ba ya jiye agogon'nasa bayan ya gama alwala zai dauka hannun'sa ya goge takardar ɗanƙaramin sim ya gani kansane ya kulle zaro tissue yayi ya ɗauka be ɓarin ya taɓa shi ba ya xura a aljihu takardar ya buɗe ya zuba mata ido be iya fahimtar komai ba ya ninƙe'ta ya xura a aljihu....
Office É—in'sa ya buÉ—e office É—in duhu baka iya ganin komai switch ta kunna nan da nan haske ya game office É—in
Ƙaton photo sane yana sanye da kayan DASS ya ɗan yi murmushi sosai photo yayi kyau baƙaƙen kayan sun amshe shi yar ƙaramar bindiga ce a hannun'sa office ɗin bashi da wasu tarkace system ɗinsa ce sai Files da sauran kayan office wata loca ta buɗe ya ɗauko......
Pray mat ya shinfiɗa baya son asan yazo shiyasa be tafi masallaci ba tada ƙabbarah yayi anutsai yake sallah
bayan ya idar yayi addu'a sosai hawaye ke zuɓa a idon'sa ruƙon Allah yake dukkan wata damuwar'sa Allah yaye mai bema san yana kukan ba sai da ya idar ya shafa fuskarsa yaji danshin hawaye toilet ya shiga ya wanke fuskarsa ya fito ba wani annuri a fuskarsa ya ƙarasa office ɗin director
A wannan ƙaron shiga yayi ƙai tsaye
da sauri ya tashi ya sara mai daga mai kai yayi kai ya miƙa mai hannu suka gaisa gujerah ya ja mai ya zauna
komawa yayi ya zauna yace
"Yallabe barka da zuwa...,
jan nunfashi yayi yace
"Yauwa Sageer na same ku lafiya...,
Fuskarsa ce ta nuna rashin jindadi yace
"Sir abubuwan kullum ƙara runtsaɓewa suke ko yaushe gidan nan sababbin abubuwa suna ƙara bayyana musamman ɓata gari da aka samu suka shigo aikin nan....,
É—agowa tareek yayi yace
"Allah ya kyauta daman a ƙasar nan inde zaka sa gaskiya to zaka sha taƙura da matsan tawa kuma wannan matsalar daga shuwagabannin mu take badan al'umma suke shiga siyasa ba
dan ɓakatar ƙansu suke shiga abin al'ajabin shine wai yanzu za'a haɗa baƙi da shuwagabannin arewa ana ƙashe mu ɗan biyan buƙatar su kaga tsohon gwamnan nan hmmm har yanzu ina tantama anya kuwa Musulmi ne...,
file sageer ya É—auko ya bashi yace
"Amin ya Allah ashe bani ƙadai nake wannan zagir ba kasan kisan da akai kwanaki baka ƙasar nan da mukai bincike dasa hannun'sa aciki ga wannan file ɗin goga ne...,
Amsa yayi yace
"Ai ina nan saina kai shi ƙasa kowa sai yasan wanene shi kasan NANNE...?,
Saurin kallon sa yayi yace
"Ina kagan ta ....? lokacin da kasami matsalar nan aka kai ka India to ita ta sama ka guba ka shaƙa har tayi sanaɗin sai da aka samaka inji domin temaka wa zuciyar ka ... ba afaɗa maka ba saboda muna tsoran kar garin nemanta tasa ka awani hali bayan wanda tasa ka..,
ajiyar zuciyar yasaki me nauyi yace
"Yau na haÉ—u da'ita har tace min tana gaishe'ka....,
saurin kallon'sa yayi yace
"A ina...?,
gyara zama yayi yace
"Anan na gan'ta....,
da sauri ya tashi yace
"What anan..? kenan ta shigo gidan batare da sanin kowa ba ...,
layin nan na ajihun'sa ya É—auko ya ajiye akan table yace
"Kwantar da hankalin ka ai tabar wata alama amma Ni ina zargin tun daga gidan mu take bina sai dai tayi sa'ar muka shiga lifter É—aya bayan yawan lifter dake gidan nan tun daga lokacin dana ganta na samata ayar tambaya...,
zama yayi yace
"Amma nifa Ina ganin da sahannun wasu a gidan ta shigo taya akai har ta shigo gidan nan security É—in waje basu gan'ta ba ,
dafa kansa yayi da ya sara mai yace
"Hakane wallahi....,
sageer yace
"sai mun dage tukunna zamu kawo karshen irin wa'yan nan mutanan..,
Tashi tareek yayi yace
"Hakane Ni zan koma... dukkan wasu bayanai da ka samu ka turomin bazan ƙara shigowa ba sai dai inyi aiki ta computer Sannan zanyi shigar baza'ta in tafi barno....,
ɗaukar sim ɗin nan yayi ya nanna ɗeshi ya zura a aljihu ya ruƙe file ɗin nan
Tashi yayi domin raka shi yace
"Allah ya temake mu ya kuma tsare...,
Amin yace har gun lifter ya kaishi sannan ya dawo
Flash back ABRAR
************
Ƙara ruɗewa tayi ganin ya fita ya barta aunty Ayesha ƙagota tayi ta rungume'ta tana lallashi shafa bayan'ta take har ta samu tayi shiru zaunar da'ita tayi akan gado ta fita bata jima ba ta dawo riƙe da Leda ƙatuwa yawa ta famfas ajiye tayi a kan gaɗon abrar ta ja stool ta zauna buɗe leɗar tayi ta zaro pad guɗa ɗaya wardrobe ta buɗe ta ɗauko pant ɗinta ta saita audigar tace
"Abrar wannan jini daki kaga ko wacce mace nayin'sa shine shedar mace ta girma zata iya É—aukan ciki.... kije kiyi wanka ki cire kayan jikin ki kisa wannan...,
Ƙasa tayi da kan'ta kunya'ta kamata amsa tayi ba zato ba tsammani taga aunty ta ajiye mata ledat bra tace
"Ga wannan sauran kiƙi amfani da ita ta muce ni da ke..,
Yawa ƙasa ta tsage ta shiga haka takeji cikin sanyin murya kamar ko da yaushe tace
''nagode,
tashi aunty Ayesha tayi tace
"Maza kiyi abin da nace ga kayanki nan mijinki ya ba nasiya miki inya dawo kimai godiya inna juma zata zo ta shirya miki su a wardrobe...,
tashi tayi tace
"To ..,
shiga toilet tayi...
Intesar da hafsa da basma suka shigo ko wacce ajiye jikar dake hannunta tayi ban da basma da ko littafi bata fita da shima zama tayi tace
"Wash Allah nagaji wallahi malamin nan É—an rainin hankali ne ....,
baƙi buɗe intesar take kallon'ta lalle basma bata da kunya tun da yafara karatu ko a bata ce ba har ya gama hafsa kuwa ko biyawa ta kansu batayi ba domin duk ga baki ɗayan su ba kirki ne da suba...kan gadon'ta ta kwanta
Abrar ce ta fito da ƙaton hijibi a jikin'ta harta gashin kanta ta wanke ya dame'ta tun da tazo gidan nan ko sau ɗaya bataje saloon ba cikin fara'a tace
"Aunty hafsa kun dawo...?,
gyara kwanciya hafsa tayi tace
"Ehwllh matar yaya mun dawo...,
harara abrar ta watsa mata ta juya ta buɗe wardrobe zuciyar'ta na wani irin bugu aduk lokacin da aka kira abbu mijin'ta takan shiga wani yanayi tana mugun tsoran'sa barin ɗazu da yayi wannan abin ya ƙara samata tsoransa a zuciyar'ta ajiyar zuciya ta sauke ta ɗauko riga doguwa me sauƙin nauyi
bata cire hijabin'ta ba tasa ga kuma wannan bra da anty tasa ta sakawar dole dan ma me net CE ba soso ko É—aya a cikin'ta hijabin jikin'ta ta zame dressing mirror ma haÉ—in gadon'ta ta nufa stool taja hairdryer ta É—auko ta busar da kan'ta inteesar tace
"Komai Allah ya baki abrar...,
taɓe baki basma tayi tace
"a'a ba komai ba sadaka fa aka bawa yaya ita kinsan'fa yahudawan nan fa sai a hankali Allah isa baturo'ta sukai ta kashe mu ba .... ,
ci gaba tayi da aikin'ta bata kula'ta ba bayan ta gama aunty Ayesha ta shigo tace
"Ku fito lokacin dinner yayi....
Tashi sukai banda basma dake haÉ—a kaya da sauri aunty Ayesha ta dube'ta tace
"Basma lafiya kike haÉ—a kaya...,
É—an ya tsuna fuska tayi tace
"Aunty komawa part ɗin mu zanyi nayi ma ƙoƙari da na kwana hudu tare da baya hudiya ƙar nima a wayi gari aga na mutu....,
ƙasa dakai abrar tayi zuciyar'ta nawani ƙona Cikin ɓaƙin ciki Aunty Ayesha tace
"Wai basma me isa bakyaji ne... wannan ai cin fuskane to sai kin dawo...,
tana faɗar haka ta juya tabar ɗaƙin inteesar ma dawowa tayi ta kwashi kayan ta yanzu ɗaƙin daga hafsa sai abrar
Cikin kwanciyar hankali suke dinner bakajin ƙarar komai sai ta chokali ƙarar bugowar ƙofa su kaji da sauri ga baki ɗayan su suka ɗago ban da uncle Nasir
domin ya fara gajiya da wannan gutsiri tsomar da ake a cikin gidan nan kullum ba kwanciyar hankali ya É—ebo su Hafsah ne lokacin da aunty Ayesha take da cikin Sultan abin mamaki duk yar tsamar dake tsakanin su da iyayensu basu hana shi ba saboda shi baya son yar aiki inna juma ma
yan sharere da goge goge take musu tana gamawa ta tafi be a fusace mom hafsa ta shigo tana hura hanci cikin masifa tace
"Wato shi yana gudun ransa shine ya kawo miki ita kika amsa dan neman suna hafsa maza maza haÉ—a kayan ki kizo mu tafi ko inci mutuncin ki yanzu wallahi....,
kamar zata yi kuka ta buÉ—a baki xaya yi magana mom hafsa tace
"Wallahi kina magana sai na ɓatar miki ...,
tashi tayi ta shiga É—aki ta gumi aunty Ayesha tayi abubuwa da yawa na damin ta tashi tayi ta hau sama tareek ne ya shigo tuni mom hafsa ta kama kan'ta
be kula da hafsa da mom Hafsah ba domin kaf matan gidan ba shiga shirgin'su yake ba cikin mutuntawa
Jan kujerah yayi ya zauna Form ya ajiye akan dinning table yace
"Ki ajiye gobe jameel zai zo ya kaiki makaranta...,
Tashi uncle nasir yayi ya bar gun karɓa tayi a hankali ta motsa laɓɓan'ta tace
"Nagode Allah ya saka da alkhairi anty ta bani kaya...,
ƙai ya ɗaga zuba mata ido yayi a hankali yace
"Sai kuma me kike buƙata...,
ƙasata tayi da idon'ta bata son wannan kallon da yake mata ko wanne lokaci in suka haɗo tana jin idanuwansa na yawa a jikin'ta bata da ba magana girgiza mai kawai tayi tun da ya shigo ya kurawa lallan hannun'ta ido ba zata ma tsammani taji ya kama mata hannu yawa me ciwon baki yace
"Wayayi miki wannan kunshin....?,
kallon ɓakin kunshin hannun'ta tayi yahau kan farar fatar ta tayiyi kyau wacce tayi zanan ta ƙare cikin sanyin murya tace
"Wata ce wacce tazo yiwa anty kunshi tayi min..,
Wani abune ya tukare mai zuciya yanzu fa inta fara zuwa makaranta maza da yawa zasu kalli hannun'ta suce yayi kyau kamar yarda yayi mai kyau cikin deep voice É—in'sa yace
"Kar ki ƙara yi..,
kai ta ɗaga mai su take ya saki hannun'ta amma yaƙi cije lips ɗin'sa yayi yace
"Kina yiwa su umminki addu'a in kinyi sallah....?,
Kwallah ce ta taro a idon'ta tace
"Eh...,
tashi yayi ya cika mata hannu yace
"Jeki ki ajiye kizo mu tafi zaki haÉ—amin kayana..,
tashi tayi da ƙyar take tafiya saboda bayan'ta da ya zubawa ido bata dade ba ta fito riƙe hannun'ta yayi suka fara tafiya salim ne ya fito cikin suɓutar baki shi da abokinsa yace
"Masha Allah kaga wata baby kuwa..,
saurin rufe mai baki salim yayi yace
"Kai rufamin asiri ka bari kwai wata gada da ake haÉ—awa tana waÉ—awa dashi zan aure'ta...,
Allah yayi wa tareek ji dan haka duk abin da suke ya ji shi nunawa yayi kamar be gansu ba part É—in'sa suka shiga ya rufe kofar floor sa yasa hannunsa ta buÉ—e shi ya fara shiga sannan ita ya rufe...... tun shigowar su safna na kallon su wani irin É—aci zuciyar'ta keyi..
yanzu zai kulle kofa da ita waya san me zai faru wasu hawaye ne suka zuɓo a idon ta me yaji da sauri ta koma ɗakin'ta
********
kulle kofar yayi kallon'ta yayi hasken kwan lantarki ya haske fuskar'ta pink lips ɗinta sai sheƙi yake ba abin da tasa saurin kawar da kansa yayi yace
"Ki shga ki buÉ—e wardrobe É—ina kawai trolley bag akan gado na a bude ki haÉ—a min kaya na ...,
wasa ta fara da hannun'ta tace
"Bansan bedroom É—in ka ba..,
ÆŠan tsaki yaja yace
"Zo in nuna miki...,
tare suka jera É—aukan system É—insa yayi ya fara aiki ita kuma ta buÉ—e wardrobe kayansa ta shiga haÉ—a mai yana kallonta lokaci zuwa lokaci ba abin da ke tsolemai ido irin kirjin'ta a duk lokacin da ya ganta yanzu ko da yasha maganin baya yimai aiki..anya kuwa ba shawar jameel zai bi ba ..... yace
"ab..rar ya faÉ—a a rarrabe...,
Juyowa tayi ta kalle shi tace
"Na'am,
Ture system É—in'sa yayi yace
"Zo..,
ajiye jeans É—in hannunta tayi tazo É—urÆ™usawa tayi a gaban sa É—agota yayi ya zauna da ita akan cinyar sa zamewa tayi domin jin wani abu yana gogar'ta.......🗣ï¸âœï¸
DESTINY LOVE
Masu yimin fatan alkhairi ina godiya Allah ya bar zuminci dan Allah duk me son document zan fitar da shi complete idan na gama amma adena kirana duk yawan saƙon WhatsApp inhar kin min zan duba ko ba akan kari ba duba da irin harkar mu ko da yaushe muna online bezama lalle ina kan WhatsApp ba ina yi muku fantan alkhairi
*Sanarwa 🗣ï¸ðŸ—£ï¸ðŸ—£ï¸ðŸ—£ï¸*
*`Sannan masu tambaya'ta wannan novel ɗin na kuɗi ne bana kuɗi bane tun farko nasa book 1 free book kar wanda yace na kuɗine ku turomai da kuɗi ya baku document Ni baruwa ba wani Agent da nabawa document ɗin wannan littafin complete saboda har yanzu ban gamaba book one ba book two shine na kuɗi ₦400..,`*
https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k
*ÙØµÙ„ 65 -64 פרק (perek)..*
Ina be ba'ta damar sauka ba saima ƙara riƙe'ta da yayi yawa za'a ƙwace mai ita jikin'sa wani rin tsuma yake tun da ke be taɓajin wannan yanayi ba ba zato ba tsammani taji ya fara yi mata wani irin zazzafan kiss me tsuma zuciya da gangar jiki kuka tafara amma bema san tana yi ba tsoransa ne ya ƙara NiN kuwa a zuciyar'ta tayi dana sanin biyoshi ba adadi .....
Ganin hijabin jikin'ta zai hana shi aiwatar da abin da ayayi niya ya zare baƙin sa daga nata ƙoƙarin kwacewa take amma ina masu iya magana sunce....ƙarfin mace da namiji ba ɗaya ba cirewa yayi ya jifar ta ƙara ƙiɗima yayi lokacin da yayi arba da rigar dake jikin ta gown ce armless Allah yayi mai son gashi sai ya ci karo da tulin
sumar'ta da tasa ribbon ta tubke gashin'ta zare ribbon É—in yayi gashin ta ya watso har gadon baya karfa kuma ta abrar ruwa biyu ce mahaifin'ta
Balaraben ƙasar Palestin mahaifiyar'ta yar ƙasar Isra'ilah wato (bahudiya) kyau biyu ne yasata a tsakiya zip ɗin gabar rigar'ta ya zuge ƙara tasaki..... Wacce dawo da shi hayyacin sa saurin cika ta yayi ta koma gefe ta haɗa kai da gwuiwa
tana wani irin kuka abin tausayi tashi yayi ya haÉ—a kai da bango na wasu tsahun sakanni tukunna ya É—ago bedside drawer ya nufa ya É—auki gorar rowan da ya ajiye tas ya shanye duk kuwa da yawan ruwan kallon agogo yayi yaga 9:00 cikin deep voice yace
"Tashi ki tafi dare nayi...,
😂😅😅Malam tareek sai yanzu kasan dare yayi da kana nema kayi
......... uhmm uhmm
baiwar Allah kamar jira take yi ta tashi ta manta dagaban rigar ta a buɗe kallo daya yayi mata ya ɗauke kai yayi baya son raini gashi ya jawo abin da yarinyar zata raina shi cikin haɗe girar sama da ta ƙasa yace
"Tsaya ki É—auki hijabin ki sauran kuma inji wata magana....sai nayi miki abin da yafi wannan,
É—auka tayi jikin'ta na rawa yawa mazari kai ta É—aga mai ganin duk wani me hankali zai iya karantar yanayin ta yace
"Shiga toilet ki wanke fuskarki...,
a wannan ƙaron ma batayi magana ta shiga a kan sink taga soap dispenser matsowa tayi ta wanke fuskarta wani irin zogi bakin'ta ke mata musamman kirjin'ta da tun a hijabi ya sha matsa fito wa tayi tana raƙuɓewa a jikin bango
Fita yayi ya buɗ kofar floor tamkar wacce kwai ya shewa a ciki haka take tafiya a bakin kofa ya tsaya fita tayi ko waiwayen'sa batayi ba karo ta ci da mutum a bakin gate ɗin shashin nasa ja baya tayi salim ne da abokinsa ƙara ta sa ta fara ja da baya riƙe mata hannu yayi gam ƙasa kwace tayi ihu take gidan shiru.....jan ta yake
Can kuwa bayan fitar ta zuciyarsa wani irin tsanan'ta bugu tayi har ya kulle ya buɗe dai dai sautin ihunta zuciyarsa wani irin bugawa tayi da sauri ta dafe saitin inda zuciyarsa take da sauri ya fita dawowa yayi ya ɗauki gun a cikin lokar da yake ajiye ta ya fita har sun shigar da ita mota a guje ya hau motar'sa ya fisge ta binsu yake suma da suka gane yana bin su ƙara gudu sukai
Ice man bani tuƙin nan wallahi muddin tareek ya kama mu zai ya kashe mu kasan bashi da imani wata iriyar zuciyar ce da shi
FaÉ—ar salim
Ice man ruÉ—ewa yayi domin ya sheda akwai lokacin da suka kama wani dan fashi a unguwar su tareek be fito da shi ba sai da ya sumar da shi da yake in kasan mutum ka sanshi duk fusakar su a rufe amma da ya fito kallo ya gane tareek da ya fuskanci ya gane sa besan ina ya samo number sa ba yayi mai text message yace
`wallahi ka sake naji maganar nan abakin wani ka ganni Ni dass ne sai ka sha mamaki`
gumi ya sharce daman shi baya neman mata amma salim ya zuga shi su ɗauke'ta ko dan su baƙan'ta tawa tareek yace
"Kaga salim mu hullar da ita...,
da sauri ya kalle sa yace
"Kai baka da hankali ta mutu fa...,
Ko da jin zancen su abrar ruÉ—ewa tayi
Fito da kansa yayi ta window É—in motar ya .......
Samin nasar harbin tayar motar yayi chak ta tsaya da sauri ya fito a kuje suka fito harbin ƙafar salim sai ta abokinsa yayi ina ya gudu
harbin be samesa ba da sauri ta fito rungume sa tayi tana kuka ransa ya ɓaci iya ɓaci hutar kishin'ta sai ruruwa take a zuciyarsa
Dafe ƙafa salim yayi yayin da azaba ke ratsa kashin'sa tareek yace
"Wallahi ko kallon da be gamshe Ni naga ƙara yi mata sai na datsai hannunka ta hanyar harbi hannunka kuma daka riƙe'ta yanzun nan zan hukunta shi bindiga yasa ya harbe ɗan ya tsansa.........
wata ƙara ya saki suma abrar tayi riƙe'ta yayi da ɗaya hannu tace
"Idona idon abokin ka kashin sa ya bushe wallahi ko an faÉ—a muku bani da information É—in ku kuna sida koken da sauran kayan shaye-shaye ita kanta mahaifiyar ka tarata nake ta guji ranar da zan waiwayo kanta yana faÉ—ar haka ya juya ya É—auki abrar yawa wata yar baby a kujerun baya yasa ta da yake baya rabo da ajiye ruwa roba daya ya samu juye mata yayi a fuska ....agigice ta farka tana cin karo da fuskarsa ta ja baya ta saki kuka
a yanzu tsoron da take mai ko ganin'sa bata sanyi ashe shima bashi da imani kamar yan Isara'il duk mutumin da zai iya kashe rai ai abin gudu ne da ƙarfi ya rufe motar ya koma ɓangaran driver tuƙi ya fara har yaje waje jen gadon ƙaya yaga bazai iya kara sawa ba duk da be gani ba amma zuciyarsa Imagen ɗin abin da ya faru take mai
dishi dishi ya fara gani a bakin titi yayi parking gashi be ɗauko waya ba balle ya kirawo jameel idon'sa ne yayi ja aman gudan jini yayi tuni ya ɓata gaban rigarsa abrar ta haɗa kai da gwuiwa bata san me ke faruwa ba jin shurun yayi yawa ta ɗago a zaton ta sun zo gida
ya fita ya bar ta gashi motar tinted ce har ta glasses ɗin gaba tinted ne balle agan su a temaka musu jin saukar numfashin sa fat fat ta leƙa riƙicewa tayi komawa tayi gaba tana kuka tana girgiza shi tace
"Dan Allah abbu kar ka mutu ka tashi....,
abin da take nanatawa kenan.....
POV SHATTIMA BABA GANA
Ya aziz tun waccan week ɗi kake samin rai amma kaƙi kai ni wajan lion
operating system É—insa ya ci gaba dayi be kulata ba ya gaji da iya shegen lubna gwara ya kawo karshen matsalar su jiya abbu yaje barno akan auran su to cikin yardar Allah da aka ga abin na gida ne manya suka ce bawani jan magana suka É—aura aure shima labari yau baba ke bashi amma ba za ai biki ba sai ta gama makaranta....
ga jiya tayi da tsayuwa ta ja kujera ta sauna kusa da shi da yake yana study.room jan system É—in tayi cikin marairaice wa yawa zatayi kuka tace
"Ya aziz magana nake fa dan kaga ummi bata gari shine kake min shiru to wallahi inta dawo saina faɗa mata baka riƙe amanar mu da ta baka ba kuma yau zan koma gida gaggo...,
Medical glasses É—insa ya cire ya ajiye yace
"Wallahi lubna kikeyaye ni...hmmm ya ja ƙwafa...,
tashi tayi tace
"Alkawari fa kai min zaka kai ni...,
Tashi shima yayi daga shi sai three quarter sai singlet yace
"Eh yanzu kuma na fasa last week har status kikai da pictures É—in tareek wato har gidan radio kike binsa ko ....?,
bubbuga kafa ta shiga yi komai na jikin'ta na rawa short gown ce a jikin'ta me hannun shimi da alama shirin bacci tayi sai É—an mini hijab da tasa tace
"Nifa fa fan's É—insa CE wallahi yana burgeni...,
Cije lips É—insa yayi ya lura in ba maganin bakin lubna yayiba ba zata yi mai shiru da zancan tareek ba Allah ya É—ora masa sonta ita kuma ya lura tana masifar son tareek har bata iya boyewa
Fusgota yayi ƙara tasa rufe mata baki yayi duk da yasan ba me jin'ta daga shi sai ita nur da aisar sun tafi shan ice-cream ita cewa tayi ba zata ba sai dai ya kai ta gun tareek ai kuwa suka bar ta har ta kwanta tsautsayi ya kawo ta gunsa rabon ya kashi.......uhmm a gunta
Zaro ido ta shiga yi ganin ya rungume'ta cizon hannun'sa tayi buÉ—e mata baki yayi ta buÉ—e baki za tayi magana ya haÉ—e bakinsu......âœï¸
Za ku iya hanzar'ta payment É—in ku ta wannan hanyar domin a 66-67 na gama book one ta wannan hanyar
8141785374
Amina alhasan Muhammad opay back
Ko katin waya ta wannan number
09061890481
Kuyi screen shot ku turo ta wannan number
+2347067953066 nainarh kd's KO ta 07088154897
DESTINY LOVE
Masu yimin fatan alkhairi ina godiya Allah ya bar zuminci dan Allah duk me son document zan fitar da shi complete idan na gama amma adena kirana duk yawan saƙon WhatsApp inhar kin min zan duba ko ba akan kari ba duba da irin harkar mu ko da yaushe muna online bezama lalle ina kan WhatsApp ba ina yi muku fantan alkhairi
*Sanarwa 🗣ï¸ðŸ—£ï¸ðŸ—£ï¸ðŸ—£ï¸*
*`Sannan masu tambaya'ta wannan novel ɗin na kuɗi ne bana kuɗi bane tun farko nasa book 1 free ne kar wanda yace na kuɗine ku turomai da kuɗi ya baku document Ni baruwa na ba wani Agent da nabawa document ɗin wannan littafin complete saboda har yanzu ban gamaba book one ba book two shine na kuɗi ₦400..,`*
*End of book 1*
Ku hanzar ta payment É—in ku ta wannan hanyar
Opay 8141785374
Amina alhasan Muhammad
Kuyi screen short ku turo ta wannan number
07088154897
Kar Ku Bari a Baku labari
***************
*ÙØµÙ„ 67-66 פרק (perek)..*
Ƙoƙarin kwacewa take amma ina ta kasa ala dole ta hakura ta sallama dan kansa ya sake ta yace
"Wallahi duk sanda kika ƙara yimin tsiwa ta wannan hanya zan hukun'ta kii..,
Kuka lubna tasa tace
"Ya aziz yanzu abin da kai min ya dace kai ne zakai faÉ—a dawani in yayi min haka amma kai kake yi min wallahi Allah ya ....,
Bata ƙarasa ta fita a guje ganin yayo kanta dawowa yayi ya saki dariya har da riƙe cikin tabbas a aure NI'IMA NE..
Can kuwa da gudu lubna take saukowa daga staircase É—in nur da aisar suka turo kofar floor kallon anya kuwa lafiya nur kewa lubna tace
"Lubna lafiya kin ga yarda kika kuma kuwa.....?,
Ajiyar zuciyar ta saki tace
"Lafiya...,
ta barta a tsaye da sakakken baki kai tsaye bedroom ta shiga rasa meke mata dadi tayi tsanar aziz ce ta durar Mata zuciya ashe shima dan iskane wayar ta dake kan drawer ce tayi ƙara alamar shigowar saƙo da sauri ta duba tsaki tayi ganin message ɗin aziz ta ajiye wayar
Nur ce ta turo kofar bedroom tace
"Lubna jibi su ummi za su dawo...yanzun nan ya aziz ya ke faÉ—a min.,
tagumin da tayi ta zare yace
"Allah ya dawo da su lafiya...,
Amin nur tace
***** Morocco prisoner's
Ƙarfe 11:30 sosai gidan gyaran halin yayi duhu kasan cewar wannan shashi ba hutu wata mata ce da me tsaran gun suke tafiya ko tsoro basa ji saboda ko ....
fitila basu haskaba suna tsoron tunu war asirin su gaban wani daki suka bude dattijon mutumin runtsai ido yayi saboda sun haska shi da fitila shi kuma be saba da ganon haske ba yau shekarar sa talatin da bakwai a É—aure a wannan gu
Farine tas duk suma ta cika fuskar'sa cikin ɗacin rai wannan matar da take sanye da bakaken kaya ga liƙab a fuskarta tace
"kaga har ka tsofa a nan gun Ka hutar she da rayuwar'ka ka faÉ—amin inda yake a cikin gidan ka a ina ka ajiye shi....?,
ɗago ƙansa yayi ya kalle ta ya saki murmushi me ciwo yace
"Gwara in ƙara rayuwa'ta a nan da ki cutar da shi shi wani shashine a jiki'na ina tabbatar miki indai ɗan halak ne zai neme ni duk inda nake ina ji a jikina yana nan zuwa gare ni .....?,
Bata dubi tsofansa ba a zafafe ta daga hannun ta zata mare shi saurin riƙe hannun'ta wannan me kula da gun yayi yace
"Ya kamata a kyale mutumin nan bashi da niyar faÉ—a mana inda taswerar zanan kwatin nan take,
cikin tsananin tashin hankali tace
"Wallahi ko zanyi yawo tsirara sai naga bayan'sa yaro ƙarami yana yawo a ban ƙasa bamu san inda yake ba sai dai ban cika yar MASARAUTAR TAIFUN BN SABIT,
Murmushi yayi wanda ake kira da yafi kuka ciwo yace
"Milkin da É—anki yake na hucin gadi ne amma asalin sarki yana nan zuwa inda Allah...ya rayu besan asalin sa ba yana cikin bahagon gida me cike da zalinci.,
A ko daya she maganar da yake faÉ—a mata kenan a duk lokacin da tazo duk wani harafi na maganar shi kamar digar dallama ce har tana harÉ—ewa ta fita me tsaronsa ne ya rufe gun zuciyar ta ke wani irin ta fasa gurin da ta faka motar ta ta nufa duk tsananin duhun dake gun be hanata ganin gaban ta ba buÉ—e motar'ta tayi ta shiga
da gudu ta fisgi motar.....
POV Tareek abrar
ɗaƙyar ya iya ɗaga kan sa chak ta tsaya da kukan da take cikin rawar murya tace
"Dan Allah kar ka mutu....,
Sitiyarin motarsa ya kama a hankali ya fara tafiya yana cije lips É—in sa Allah ne ya kawo su gida amma abrar ta fidda rai da isowar'su gida lfy buÉ—e kofa yayi ya fita
Itama fitowa tayi fitowar abbey da sauri yace
"Subbanilahi tareek ..,
dafa mota tareek yayi ya É—aga masa hannu yace
"bakomai fa zuwa an jima zan dawo dai-dai,
ƙaraso wa yayi ya riƙe shi karan farko kenan a rayuwarsa ta ya kula da cutar tareek kwantar da kansa yayi a jikin mahaifin nasa yana fitar da wahalallan numfashi
Sitti ce ta fito tana salati tace
"Yau me zan gani yasin sai kin bar gidan nan daman bayahudan mutum imani ne da shi ai gashi kana ji kana gani zata hallaka maka É—aya.....,
Mom amina ce ta fito da waya a hannun'ta tace
"Innalillahi sitti wannan wacce irin ƙaddarah ce yanzun nan yan sanda suka kirani salim yana asibiti an harbe shi...,
da sauri safna dake bayan mom amina tace
"Ai wallahi daman na fada muku wannan yarinyar annoba ce gashi nan zata kashe min miji fus gota safna tayi ta fara duka ma zato ma tsammani tareek ya ƙifa mata mari yace
"Wallahi ƙazamin hannun ki ya sake ya ƙara taɓa jikin'ta sai na miki rashin mutunci..,
Kama kunci tayi hawaye nabin fuskar'ta mom hafsa da take jin yau kamar tasa ruwa a ƙasa tasha tace
"Sitti wallahi bazan yarda ba alhaji kana gani yana jib garmin ya' amma kayi shiru....,
"ƙyale shi tsayawa na yi inga iya gudun ruwan sa yau sai ta bar gidan nan tun da ba gidan uban'ta bane...,
Ran abbet ya ɓaci yace
"Haba Abdullah Ka temaka min mu kai shi asibiti amma ka tsaya kana magana.
Alhaji Abdulkarim yace
"Yaya yanzu damuwar mu shine wannan annubar ta bar gidan nan...,
girgiza kai tareek ya shiga yi ba damar magana yana so ya faɗi wani abun amma bakin'sa yaƙi bashi haɗin kai a hankali idanuwan'sa ke lumshewa
Ƙara abrar tasa ganin ya mutu da sauri anty Ayesha da taji hayani ya ta fito da ƙyar take iya ganin gaban ta ganin tareek a ƙafaɗar abbey kamar ba rai
uncle nasir rungume shi yayi yace
"Haba yaya yan kuna ganin halin da yake ba abin da ya dame ku kun tsaya abin da ba ruwan ku .....haka fa kukai da mutuwar baffa wai yaushe zaku yi hankali nifa wallahi ina zargin baffa be mutu ba ba gawar'sa aka kawo mana ba amma ku ta dukiya kuke wai yaushe sitti zaki zama tsayayyiyar uwane....? Me son hada kan ya'yan ta ..,
Matar abbet kuwa tana sama tana kallon'ta farin ciki ne ya kamata ganin yau gidan suna nema su cinna mai huta....kowa ya rasa
Azafafe Alhaji Abdulkarim yace
"Ba shakka nasir wato fitsarar ka har takai haka yau sharri zakai mana ko ka fito fili kace mu muka kashe baffa ina cewa ɓakin cikin abin da Ubaidullah ya aikata ya haɗiyi zuciya ya mutu likitoci sun gwada shi kafin akawo mana shi har wanka sukai mai saboda kai bakin ka na iya sharri ne shine kake faɗar haka Allah yayi wadaran halin ka nasir...,
Yaya rabu dashi daman nadade da sanin bakin su daya dan haka sitti yau kowa yasan matsayarsa dole ki fito da kudi a bawa Kowa hakkin sa dan wallahi dole in bar gidan nan tun kafin bayahudiya ta kashe mu ga ishara nan wanda ya kawo'ta ta bashi wani abin yaci ya mutu....,
Abrar komawa tayi yawa mahauciya tayi kuka har ta gaji tayi shiru kallon kowa take zuciyar'ta na harbawa anty Ayesha ce ta rungume'ta tace
"Wai me isa kuke haka ku temaka ku kai shi asibiti daman ai kunsan halin ciwon tareek bayau ya saba ba kar ku ƙala mata sharri....,
Wani kallo alhaji Abdullahi yayi mata yace
"To tsaka uwar muna fukai sannu yar iya ke wai me isa bakya fahimta shishshigi kika amma ba farin jini hice ko ai dan É—an uwa nane shegiya da kafa yawa katafila....,
Ran sitti ya ɓaci tace
"Anya aysha zaki ga Annabi kuwa wato zuminci kike son rabawa...,
Uncle nasir ya kama tareek ya shigar da shi mota cikin fada umarni yace
"A'isha ki kama'ta ku koma abbey zo mu tafi kyale su...
Kamar daga sama suka jiyo wata murya da sukai shekara da shekaru raban'su da ji a yayin da abbey suka bar gidan a guje suka faɗawa matar ƙura basu kula da ita ba ....
Ana wata ga wata yau Allah ya karya alkadarin sitti haka safna ta raya a zuciyar ta uwar masu mulki ta dawo duk tujarar sitti tana tsoranta,.......âœï¸
Wane wannan tsohon......?
Shin wane tareek labarin da abbey ya bayar gaskiya ne....?
Wacce irin soyayya tareek da abrar zasu shin fiÉ—a....?
Abrar zata bar gidan ko kuwa zata zauna....?
Wace ce wacce ake cewa NANNE ...?
Wace NAJUWA BUKAR
WANE former governor...?
Nucy hibba goga
Wace mahaifiyar tareek
Wacce ummi da shattima baba gana me take ɓoyewa
Duk wannan amsar taku tana cikin book 2 🔞akwai fa chakwakiya kudai ku hanzarta payment ₦400