Gabatarwa
Destiny Love Part 1 Complete Hausa Novel · about 51 min read
*DESTINY LOVE*
*Story and writing*
Oum yasmeen
*Ina masoya novels É—ina wannan ba irin wanda na saba kawo muku ne ba yasha ban ban da sauran Æ™ar ki yarda ayi tafiyar nan babu ke kudai ku biyoni awannan littafi DESTINY LOVE bana son kana nan maganganu ku dai ðŸ¤*
*Kar ku manta kuyi following É—in channel É—ina domin samun cigaba sa*
https://whatsapp.com/channel/0029LdFeg4SpkQ9xW5c0k
*KING AND Queen WRITING CHAMBER*
Perfectly pen's ðŸ–Šï¸ ðŸ–‹ï¸*
*EPISODE 1-5*
_____________________________________________________________________________________________
Wata iriyar iska ke kadawa gari yayi duhu estate ɗin yayi shiru bakajin motsin kowa sai kukan tsuntsaye bishiyoyi sai rangaji suke sun sami kyakkyawar ni'ima da guri kafin kace me ruwa ya tsuge kamar da baƙin ƙwarya tuni duk wanda ya buɗe window ɗinsa ya rufe wani yarone ya fito fari tas da shi kyakkyawa yana ruƙe da sanda da alama makawo ne duk da ruwan da ke yawa da bakin kwarya ko ajikin sa tafiya yake yazo dai dai kofar da zata sada shi da shashin uncle din sa ya saki wata ƙara wacce tayi amsa kuwa a estate ɗin duk kuwa da ruwan da ke faɗuwa yayi jini ya fara mulala ko da suka jiyo ƙarar nan kasan cewar ana ruwa ba wanda ya fito ko ba'a ruwa dabi'ar family ne ba ruwan wani da wani tamkar bajini daya ba wata iriyar kaddararriyar rayuwa suke me ban mamaki da tsoro haka ya samo asali daga iyayen su sun nuna son ya'yansu dan uwanka be isa ya tsawatar wa da ya'yan dan uwansa ba na ruwan wani da wani
Allah ya jarrabesu da wata irin kaka kanta kadai ta sani ga son duniya da mulki hakan ya samo asali kasan cewar ta jinin mulki uwar attajirai duk wanda ta tsana tofa ya shiga ukku tun tasowar shi besan mahaifiyar sa ba sai mahaifinsa hakan ya samo asali da irin haihuwar sa da akai wani irin ruÉ—ani ke cikin zuri'ar NADER wani irin boyayyen sirri ga sarkakiya dake cikin gidan NADER bankaÉ—owarsa dai dai yake da tafiyar da numfashin wasu da dama
koma dai mene kudai ku biyoni
ɗib ruwa ya ɗauke sai sauran yayyafi da ba'a rasa ba wata mota ce baƙa yar gidan Benz tinted mirror ne a jikinta dan haka bazaka iya gano wanda yake ciki ba parking yayi a dai dai shashinsa saboda takardar da yazo ɗauka buɗe motar yayi fararan kafafuwan sa wanda suke cikin half-shoe Black color kallo daya zakai mai kasan ankashe kuɗi wajan siyan sa meroɗi roɗin fatar kada farin yaɗine a jikin sa expensive filtox
me wani irin laushi sai zabga ƙamshi yake kai kai kace ɓarar da turare akai kallo daya zai kai mai ka ƙasa ɗauke ido daga kansa saboda kyen sa farine tas sexy eyes ɗin sa yasa medical glass wanda ya ƙara mai kyau ga wata iriyar saje sai sheƙi yake tafiya yake tamƙar wani ɓauna ko zaki lallai yaci sunan nasa king of lion ko kuma king of journalist duk wani dan jarida inde a Nigeria yake ya biyo bayan sa
chak ya tsaya yayin da gudun zuciyarsa ya ƙaru Sultan shine sunan da ya faɗa bakin sa nawani irin rawa wayar sa ya ɗauko hannunsa na rawa bugu daya ya ɗauka daidaita natsuwarsa yayi yace
"Hello commissioner kuzo gidan mu tare da motar jami'an tsaro anyi ƙisa yana kai wa nan ya katse be tsaya jin me zai ce ba ana haka abbey ya fito daga shashin sa da alama yau beje aiki ba bakin sa narawa yace
"TARÉÊK ,
be juyo ba sai zuciyarsa da ta ƙara tushewa fusƙarsa tayi ja alama yau an kaishi bango kafin ka gane me wanna ƙamilal fuskar me take ciki to ƙana da aiki domin shi ba wanda yake iya fuskantar halin da yake ciki Allah yayi mai juriya
tun yana ƙaramin yaro jirgin kwalekwalan rayuwa yake juyi da shi a cikin ruwa wani irin duhu ne a tare da shi har abbey ya ƙaraso gun ya ƙiɗima ganin Sultan a kwance ba rai duban sa yayi yace
"Waya kashe shi?,
be ce mai ƙala ba sai ma ɗaga kafa da yayi alamar shima be sani ba sanin halin sa abbey ya fara kiran yan uwansa kafin kace me duk sun taro gawar aka ɗauka aka kai floor sa dayake nan ya fi kusa iya dukiya an kashe dukiya wani ƙato frame ɗine a hanyar dining room ya rungume Sultan suna dariya duk wannan fuskar shanon da yake da ita in ka gansa yana wasa sai ka fara tamtama anya kuwa mutum ne domin shi kamar wahainiya yake gurin can zawa komai na floor fari ne da golding
Sitti ce ta shigo cikin shigar alfarma wani swiss lace ne a jikin ta sai zabga ƙamshi yata ba zaka taɓa cewa ita ta haifi zaratan mazan nan wato ABDULKARIM ABDULNUR ABDALLAH NASIR
safna ke take mata cikin riga armless da three-quarter kanta yaci kalbar ta gashin doki har duwawunta dark purple ga uban eyelash zara zara wani hill ne a ƙafarta jika ƙe ƙas ƙass tana taƙa tilles ɗin yana bada wani sauti akan gawar ta tsaya sitti kuma ta hau kan luxury royal sofa ta ɗora ƙafa daya kan daya tana girgizawa ana haka jami'an tsaro suka zo da dr binkican gawar suka shiga yi a guje aunty Ayesha tazo duk irin jinin da ke zuba haka ta rungume gawar Allah sarki uwa kuka take yawa ranta zai fita duk me imani sai ya tausaya mata
Gefe yaja ya tsaya nesa da motanan gidan gidan idanuwansa be suka kaÉ—a suka ji harda hannu wansa yayi a kirjinsa ya zuba wa gawar kyawawan idanuwansa ko kibtawa bayayi yawa me shirin gano wanda yayi kisan jami'an tsarone suka haÉ—a gawar za a kai wa likitoci suyi binkice domin sai anyi binkice sosai
wanda yayi kisan yasan takan mugunta bebar alama ko daya da za'a gane ba ja da baya ta fara barrister Nasir ne ya rungume ta kwanciya tayi tana sakin ajiyar zuciya har suka fita da gawar zareta yayi daga jikinsa ya bisu sukuwa su aunty sakina zama sukai a floor suna ƙare mai kallo kowa da abin da yake zuciyarsa ganin kamar masu warkewar makanta yayi gyaran murya aikuwa duk suka juyo banda safna da take ɗaukar pic ko a jikinta duk da tsoron sa da take ji yau dole ta girgiza yan media da fans ɗinta
Cikin isa ya taƙo har gunsu yace
"Zan kulle guna,
Cikin isa sitti tace
"MUHAMMAD ta faÉ—i full name É—insa korar mu kake ?,
Ko ajikin sa domin shi yadade da dena tsoran wannan maƙirar tsohuwar aunty ameena da zuciyar ta ke kusa tace
"Sitti bar shi ae wannan faɗan da mu yake ba dake ba baki ga ba tunda muka shigo nan ba yawa an shigo fadar sarkin sarakuna sai hura hanci yake dade ba musan asalin unguluba sai muce daga misira take dan ai kafin ta ƙarasa ya daka mata tsawa yana wani huce yace
" I said get a out,
Ganin yar da ya koma musu zaki suka tashi suka fita takarÉ—arshi ya É—auka ya bar gidan
__________________
Sitti nidai wallahi lion nake so glass cup ta ɗauka na tatatcan apple takai bakin ta tana kallon jikarta ta wacce akewa kallon me mental problem yo inba hauka ba me za ai da taréëk mutumin da zuciyar sa duk a huje take mutumin da kowanne lokaci zai iya mutuwa mutumin da dan love ne ajiyewa tayi akan Centre table ɗin gaban ta tace
"Ashe daman safna baki da hankali mene abin so a jikin tareek kyauhu dai yana da shi daman kinsan ya'yan zina badai kyau ba ga kafurar zuciya zai tayi baya ta kwanta ajikin armchair É—inta tace
"Sai dai na yarda kwaɗayin dukiyar sa kike saboda shi rich man ne nima hanyar da zan mallaketa nake nema sai ta saki wani ƙayatatcan murmushi tace
"Kece tsanin nawa dan nasan komai zaki iya yanzu taƙen wasan zai fara,
Cikin rashin fahimta safna take dubanta buÉ—a baki tayi zatayi magana sitti ta tashi tace
"Lokacin saninki be ba ,
Ganin haka itama ta tashi ta fito kai tsaye shashin mazan gidan ta nufa ba kowa dan haka tayi dan waige waigenta ta shiga samunsa tayi ya lulluɓa da blanket da alama duk abin da akai besan anyi ba komawa tayi ta kulle ƙofar dan tamanta ta barta a buɗe da yake tana da key ɗin gun komawa tayi ɗakin ta haura saman gado tare da buɗe shi daga shi sai boxer ba komai a jikinsa hannu ta zura cikin boxer ɗin sa aikuwa yana jin baƙon yanayi ya tashi murmushi ya saƙar mata mai da mai da martani tayi rungume ta yayi ya haɗaga rigarta sama shan breast milk ɗinta ya fara yana jan nipple ɗin ɗayan cikin jin dadi tace
"Salim baka san yau an kashe Sultan ba ,
Cikin nuna halin ko in kula yace
"Daman daya shegen aka kashe bashi ba ya mai da kansa ya ci gaba da sha ganin wasan yafi ƙarfina na zare yan matan kafafuwana nayi gaba Allah ya shirya mana zuri'ar mu
*Jirgina zai daga zuwa*
PALESTINU BIRNIN GAZA
Palestine 🇵🇸🇵🇸🇵🇸🇵🇸
garin zirin gaza
Wata iriyar iska ke kaɗawa yayin da garin yayi wata iriyar ni'ima kasancewar basu da nisa da gaɓar kogi wata irinyar ƙara aka saki yayi da ihun mutune yayi yawa gini sai rushewa yake wasu na gudu wasu kowa ya danne su wata wani mutum ne ya cillo yarinyar sa waje ihu tasa tana kuka tana abbu abbu girgiza mata kai yayi ya saƙar mata murmushi yana ɗaga mata hannu domin ƙofar ba zata kai ya fito ba ginin ne ya kusan waɗowa ƙara tasa aguje zatayi gun ruƙeta akai tanajin kalmar mahaifinta ta karshe wato kalmar shahada zubewa tayi a ƙasa tana kuka jami'an tsaron ne suka zo gun
Palestine da Isra'il
Arabic shine yaran palestine Hebrew yaran yahudawa
Zirin Gaza yana da tsawon kilomita 41 da fadin kilomita 10 tsakanin Isra'ila da Masar, da kuma tekun Bahar Rum.
Zirin Gaza matsuguni ne ga kusan mutum miliyan 2.3, kuma tana É—aya daga cikin yankuna mafi yawan cunkoson jama'a a duniya.
Gabar Yammacin Kogin Jordan da Gaza, wadanda aka fi sani da yankunan Falasɗinu, da kuma Gabashin Kudus da Isra'ila duk sun kasance wani yanki na ƙasar da aka fi sani da Falasdinu tun zamanin Romawa.
Waɗannan kuma ƙasashe ne na masarautun Yahudawa a cikin Littafin injila kuma Yahudawa suna ganin su a matsayin tsohuwar ƙasarsu.
An ayyana Isra’ila a matsayin ƙasa a shekara ta 1948, kodayake waɗanda ba su amince da ’yancin wanzuwar Isra’ila ba na kiran ƙasar da Falasdinu.
FalasÉ—inawa kuma suna amfani da sunan Falasdinu a matsayin Yammacin Kogin Jordan da Gaza da kuma Gabashin Kudus.
Zirin Gaza kamar yadda sunansa ya nuna, wani ɗan zirin yanki ne da ke gaɓar tekun mediteranian, wanda yake a ƙarƙashin mulkin ‘yan Hamas. Garin ya yi iyaka da ƙasar Misra daga kudu maso. yamma da kuma ƙasar Isra'ila ta ɓangaren Arewa da gabas. Gaba ɗaya tsawon garin bai wuce mil 25 ba, faɗinsa kuwa bai wuce mil 4-8 ba. Hukumar Falasɗinawa suna ikirarin mallakar wanannan ziri a matsayin wani, ɓangare na Falasdinu
Yakin zirin Gaza kowa kagani hankalinsa ba akwance yake ba ko wannen lokaci dakarun Isra'ila zasu iya farmusu mutane ne a zaune duk gidan su ya rushe wasu ba lafiya wasu sun sami rauni jami'an tsaro sai fito da kawarwaƙin da gini na yadanne ihu wata yarinya ta saki abin tausayi ba zata huce shekara goma ba ana ruƙe ta tana nufar gun kawarwakin da aka fito da su duk wanda ya ganta sai ya tausaya mata duk da in da sabo sun saba kullum cikin kashe su ake ba ƙasar dake temaka musu ko tasa baki akan kisan kiyashin da ke musu ga yunwa fusgewa tayi ta nufi gun gawar da ka ajiye ƙara ta kwallah ganin yar da yan uwan ta mahaifin
hawayene suka shiga sunturi a fuskar ta gigicewa tayi ga ɗimuwa rasa ina zata sa kanta tayi wata baiwar Allah ta rungume ta kuka take tana fusge fusge cikin sa'a ta kwace wa matar da ta ruƙe ta kan gawar ta nufa rungume sa tayi tana kuka da ƙyar ka kwace gawar ko wanka ba ae musu ba sai yayyafa musu ruwa da aka aka kai su gidan su na gaskiya
*KANO*
Horn yayi me gadin gidan Radio ya buɗe mai iya tsaruwa ta tsaru Kai ka ce a gidan television na Al-Jazeera kake inda aka tanadar domin parking nan yaje ya baka motar sa ya fito kai tsaye reception ya nufa yana zuwa wata class lady ta tashi daga kan silver chairs ɗin da aka tana dar domin zaman baƙi masu jiran wani tana sanye da atamba Ingila green color
An mata adon maroon ɗinki strength skirt ya matsai ta da bubu tasa mayafi dark maroon ga wani ƙaton glass da tasa ya cin yemata rabin fuska wayar sa ce tayi ringing ganin baƙuwar number yayi banza da kiran jaya ƙaramin tsaki cikin salon jan hankali budurwar dake zaune a kujera tana danna labtop tace
"Barka da shigowa king,
be kalle ta ba a hankali ya motsa bakin sa yawa me ciwon baki yace
"Yauwa ganin zai huce wannan budurwa ta bishi tace Taréëk cikin mamaki ya juyo ya zuba mata manyan idanuwansa da sauri tayi ƙasa da kai domin ba zata iya kallon sa ba yayi mata kwarjini cikin dan inda inda tace
"Sunana lubna nazeer ni masoyiyar ka ce ina kaunar program É—in ka ,
ɗan sakin fusƙarsa yayi yace
"Thanks ya fara tafiya wannan budurwar sai cika take tana batsai wa ganin tana shirin yi mata shamaƙi da masoyinta da sauri lubna tace
"Please king zaka iya bani number ka kuma É—an Allah ina so muyi photo,
Chak ya tsaya ya juyo ya cije lips ɗinsa na ƙasa baya son hulakanta dan adam dan haka yace
"Iya pic kawai bana bada number ta ,
Cikin jin dadi tace
"To ngd,
wayar ta taciro iPhone 7+ ta É—auke su pic dan annuri ya aro yasawa fuskarta pic ta É—auka tace ta gode sosai daka mata kai kaÉ—e yayi zai tafi jamil yace
"King of lion,
Kallon jamil yayi ya basa hannu suka gaisa lubna ta tafi ganin ta tafi cikin shaƙiyan ci suna tafiya yace
"Wannan class lady É—in fa gaskiya gayen nan Allah yayi maka farin jini dan ma naga surayyah na kore maka su ashe shiyasa ka dade baka shigoba kana nan kana cigar fure muku ma muna nan muna jiranka lokacin program É—in har ya gota,
baza yayi mai dan shi mutum ne ba me magana ba handle din gurin da zai gabatar da program ɗin ya murda suka shiga tarar wa yayi shi ake jira zama yayi yasa earphones 🎧 yasa ya daidaita microphone cikin deep voice dinsa yace
"Assalamu alaikum jama'a barkan ku da sake kasan cewa dani a cikin wannan shiri na sharyin jarudu zakuma mu gayyato Wakilin jaridar nan ta jajsab daily trues ni me shiryawa da gabatarwa Muhammad TAR̃ÉÊK NADER inda zamu shiga wannan shirin gadan gadan saboda lokaci ya fara ja ,
_______________________
_______________________
__________________
__________________
Inna inna dagowa dattijuwar matar tayi ta dubi jikarta tace
''Lubna anya kanki ƙalau kuwa ba sallama kin a shigo a guje?,
zama tayi ta cire matafiyata jakarta ta buÉ—e ta É—auko wayar ta tace
"Inna yau ga tareek da koda yaushe kike jinsa yau Allah ya nufa munyi photo daga gidan Radio nake,
Baza tayi mata tadaɗa sautin Radio 📻 ta tana so taji yarda yirar zata kaya tsakanin matashin dan jaridan da wakilin gidan jaridar jasab ganin kamar inna bata gane ba yasa lubna tace
"Inna kalli ni da shi mukai photo,
Amsa inna tayi da sauri ta tashi zaune tace
"Lubna masha Allah kyakkyawa dashi,
Murmushi lubna tayi tace
"Ki tayani da addu'a Allah ya mallaka min shi,
Cikin fada tace
"Ungo wayar ki yaran nan na zamani baku da kunya anki ayi miki addu'a ki nemi xaɓin Allah ba zaɓin ki ba ,
Amsa tayi ta zunburo baki ta bar gun mai da hankali kan Radio 📻 ta tayi inda yake cewa
"Faruq a safiyar yau gidan jaridar jajsab shafin farko kun wallafa irin ta addancin da Isra'ila take wa Palestine shin ina da karun hamas bayan ita take mulki a kasar me yasa musulman duniya ba zasu kawo musu agaji ba ?,
Dariya faruq yayi yace
"King of journalist wato duk yarda ka dauki abun yahuce nan Isra'ila suna da karfi da makamai sannan sun sami haɗin kai da wasu ƙasashen duniya har yanzu fadan da suke inhar Palestine BA xata kalle su a matsayin kasa ba to suma baza su daina yi musu lugudan hutaba Isra'ila tana da karfi a kasar domin ita take da ikon sama wato na shiga da fican jirgi sannan amma bana ga kana shirin tafiya project ba zaka ga komai,
Dan muskilin murmushi yayi yace
"To gashi hira ta dau dadi lokaci yayi mana tsiya sai a dakace mu zuwa satu na gaba inda hirar zata kaya faruq m Aliyu ayiwa masu sauraro sallama,
Sallama yayi shima yace ayi hutun karshen mako lafiya daga nan wani ya amshe shi ya fito kai tsaye mota ya shiga ya nufi gida ransa duk ba dadi inya tuna yau ba Sultan Kamar ya dauki waya yakira uncle yaji ya akai sai kuma ya fasa yau da ace shi jami'in tsaro ne da sai ya kwatarwa Sultan hakkinsa amma duk da haka jininsa bazai tafi a banza ba cikin nutsuwa yake driving yana ji wayarsa na ruri yayi banza da ita har ya nufi unguwar su gadan ƙaya jerun wasu manyan mayan gidaje ya shiga inda yayi ɓarin hannun damansa
wani tamfatsaitsan estate shiga yayi har yan zaman makoki sun taro ana shirin yimai sallar sun gama binkican su parking yayi ya fito cikin sassarfa kar sallar ta huce shi alwalah yayi ya shiga sahu akai salla mota ya dauka domin raka shi gidansa na gaskiya a hanyar da wowarsu wato mota tayo kansa danna burki yayi amma ina sai da.......âœï¸
*~_-_Perfectly Pen's_-_~*✊ 2024
*~_-_Perfectly Pen's_-_~*🤟
*Team One.*
*🌹 perfectly Pen's âœï¸âœŠ*
*Our Ongoing Book's...âœï¸*
*1_SHIRYAYYIYAR ƘADDARA.*
*paid 500*
*Season one Free. BY: Queen Kainaat.*
*2_RANAR BIYAN BUƘATA.*
*Free Book. BY: Nainarh KD Nkd's.*
*3_DESTINY LOVE.*
*FREE BOOK BY: Oum Yasmeen.*
DESTINY LOVE
Oum yasmeen
Free book
Karku manta kuyi following É—in channel É—ina
https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k
EPISODE 6-11
Amma ina garin kaucewa ya bugewata mota cikin sauri ya fito ya tsaya kusa da motar me motar ne ya fito nesa ba kusaba tareek ya girme sa zallar hutu da jin dadi suka zauna mai ganin irin kallo da yake wa tareek ya haÉ—iye wani miyau me É—aci yace
"Dan Allah kuyi hakuri ban luraba na buge ka,
Cikin fusata yace
"Kai wanne irin mutum ne mahaifiyar mu na ciki kana ƙoƙarin bugemu ni wallahi ban zan damuba inni naji ciwo ammafa mahaifiyar mu da yan uwana wallahi da wani abu ya same mu da bazamu taɓa yardaba sai munyi Shari'a da kai,
Rumtsai idanuwansa yayi ganin ƙaramin yaro nagasa mai magana yace
"Nima ai ba'a son raina zan bugekuba tsautsayine tun da Ubangiji ya nufa sai anyi kuyi hakuri hurin da ya lotsai zan kai a gyara muku in hakan be muku ba ku fadamin kuÉ—inta in siya muku wata tunda na lura sabuwa ce ,
Kallon hadarin kaji ya shiga yiwa tareek yama raina musu hankali tab ya buÉ—e baki zai magana yaga mahaifiyar su na kokarin fitowa ya ja bakin sa yayi shiru
ganin irin ja'injar da akeyi da É—anta ta fito sanye da lufaya wata buÉ—urwa na bayanta bata tsaya ta kalli wanda yayi musu wannan ta'annatin ba tace
"Aisar shigo mu tafi kyale shi ,
Four eyes sukai da tareek yace
"Dan Allah kuyi hakuri,
Bata tsaya bashi amsa ba ta shiga mota shima ganin ta shiga aisar ya shiga ya ja su shima shiga yayi ya fara tafiya a hankali saboda ciwonsa na gab da tashi buÉ—e baki yayi tari ya sarke shi da sauri ya jawo tissue paper ya goge bakinsa aikuwa sai ga jini guda guda parking yayi cikin wahala ya kifa kansa a sitiyarin matarsa wayar sa ya shiga lalubowa cikin Sa'a ya ganta cikin fitar hayyaci ya shiga contact ya lalubo wata number bakinsa na sarkewa yace
"Kazo kabuga ka daukeni ya sake wayar domin ciwon yayi tsanani cikin yardar Allah sai ga jamil nan ya kiÉ—ema da yaga halin da abokin sa ke ciki kama shi yayi ya mai dashi baya ya kwantar kai tsaye asibitin da ake duba shi ya kai shi cikin gaggawa suka rufa akansa har numfashinsa ya dai daita
____________________
Ɗurƙusawa yayi cikin ladabi yace
"Sitti gani,
Gyara zama tayi yarda zai dau maganar da mahimmanci tace
"Ubaidullah daman maganar yaron nan ne an kyelesa ba aure ina so inhada shi da yar uwarsa ta rufa mai asiri safna ta aure shi da kyar na shawo kanta ta amince ,
Da sauri abbey ya É—ago kai cikin ladabi yace
"Sitti banƙi tataki ba amma da a kƴele shi lokacin da yayi niya yayi aure duba da irin tashi ƙaddarar dake ɗawainiya da shi a gaskiya bazan iya tursasa tareek ya aure ta ba sitti har yanzu tareek be yafemin ba har yau alaƙar mu bata dawo daidai ba duk da ko a fuska baya nunamin ninasan abin da yake nufi da hakan bazan so in ƙara lefi agunsa ba ,
Tsawa ta daka mai tace
"Wato ni zaka nunawa iya kacina akan dan shegen da ka haifa uwarsa ma ta guje shi mu mun ruƙesa ya ci ace ta juyo ta waiwaye sa tun yana zanin tsunma to in kaman ta bari intuna baka da kuɗin mahaifinka aka dinga suyimai madara ana bashi har ya girma wata ranma inta ƙare kafin asiyo nonan akuya ake bashi har ya girma sannan zaka nuna min iya kacina akan sa wallahi gaji na rantsai maka zan tsine maka in yau ba a ɗaura musu aure da safna ba ai yar ɗan uwan kace duk abin da zai yi yazo yayi ai ba tsoransa nake ji ba duk taurin kansa da kafiyarsa dole mu tanƙwara shi ai bashi ya haifi kansa ba mu muka haifesa muna kuma da iko akansa tana kai wa nan ta tashi ta bar gun
dafe kaisa yayi dake masa wani irin sarawa tashi yayi ya nufi shashinsa hajiya na'ima ya tarar ta zubawa tv ido duk da anyi mutuwa ta sa uban kida danma ba wanda zaijita bayan tareek be ƙara haihuwa ba shi yasa ya kwallafa rai akansa amma ina yayi mai nisa tunda tareek yasan waye shi ya dena yarda da kowa inciwonsa ma ya tashi ya dinga fashe fashe kenan duk abin da ya gani sai yayi hurgi da shi sanadin shock ɗin da kwakwalwar sa da tasamu na jin ko shi waye shikkenan kuma ciwonsa ya ta'azzara ga zuciyarsa duk a huje baya cin abincin da zai sa wa jininsa kauri yanzu haka injine ke temaka mata gurin aiki duk shekara yake zuwa a canza mai bedroom ɗinsa ya nufa akan luxury royal bed ta zauna ya zuba ta gumi ya shiga tunanin rayuwarsa ta baya
*Wai waye masu iya magana sun ci adon tafiya*
*1991*
Mudai asalin mu yan ƙasar marocco a wani ƙauye da ake kira da
*MARRAKESH*
kane kasuwanci ya kawo mahaifin mu kano kowa yasan fatar dabbobi da ita ake takalma jakunkuna yana siyanta ya kai marocco ya siyar da ita ga Company hada Leatherwork suyi amfani da ita Allah ya samai albarka a kasuwancin sa NADER BN UBAIDULLAH shine cikakken sunan mahaifin mu wataran bayan an gama loda mai kaya za akai shi Lagos a huce dashi ta jirgin ruwa zuwa marocco ma iya marocco yake kai kaya ba har sauran ƙasashen duniya Allah ya haɗashi da mahaifiyar mu yar garin Yola a wani gari da ake kira
*MAYO-BELWA*
duk da iyayensa bawani so suke ba ganin zai auro musu bare haka suka haƙura to da raban zuri'a a tsakani mu hudune a gun mahaifan mu UBAIDULLAH ABDULNUR ABDALLAH sai dan autan mu NASIR cikin kulawa da soyayyar juna muka tashi mumsami ilimin addini da na boko duk da akano muke amma duk wani abu da za ai a maroco sai munje kwasam ƙaddara ta gitta min bazan taɓa mantawa ba
*Ranar litinin shabiyar ga watan Oktoba ranar da yakasance baƙar rana a guna masomin ƙaddara ta da tareek toshen baƙin cikin da muke ciki nida ɗana har yau*
Fitowa ta kenan daga jami'ar Bayero University kamar ance É—aga kanka naga wata kyakkyawar yarinya chocolate color bazata huce shekara goma sha takwas ba da alama abin hawa take jira daidai gunta na tsaya na zuge glass É—ina nace
"Assalamu alaiki,
Matsawa tayi zuciyar ta nawani irin zillo tsoro fal ranta cikin Sa'a kuwa taga napep ba tayi ta shiga ganin lokaci daya ta rikikice na saki murmushi binsu nake yi har unguwar rijiyar zaki aikuwa tana fitowa na buɗe mota nafito juyowar da zatayi tabawa me napep kuɗinsa ta ganni sauri ta ƙara amma sai da nasha gabanta bata tsaya ta saurareniba ta shiga gida in takaice muku labari ranar kwana nayi banyi bacci ba har sitti ta gane lokaci daya nayi zuru zuru kai kace mahaifina ne ya mutu kullum na taso daga makaranta sai naje gidan su amma bata saurarata alamu ta tsanani ƙarshe sai abokina yaban shawara in tambayi mahaifinta ko Allah zai sa ya bani nanfa ya ɓaɗamin ƙasa a ido yace
har abada bazai taɓa bawa bare yarsa ba ni sai a lokacin nasan ma kanurine jira yake falmata ta gama karatunta ya kaita Gamborin gala yayi mata aure yanzu tana shekarar karshe a secondary ranar na shiga rashin hankali nan fa sheɗan ya ƙitsamin inmata fyade insuka ga haka zasu bani mahaifina bashi da matsala zaine mamin auranta sitti ce me natsala ita zata ce bata yarda ba
haka washe gari na shirya na tsaya akan hanyar makarantar su na tareta Powder nashaƙa mata bata ƙara sanin inda kanta yake ba sai farkawa tayi taga ahalin da take tayi kuka tayi min Allah ya isa yafi cikin kwando nanfa nadama ta kamani amma ko saurarena batayi ba
Sosai na shiga nadama mara adadi tundaga ranar har iyau bana cikin kwanciyar hankali sai ko da ta koma gida ba abin da iyayeta suka fuskanta itama sai dai ta koma gefe tayi kuka batasan da wanne ido zata kalli mijin da ta aura ba ana haka tafara cuta nene wato mahaifinyar ta ta kaita asibiti nan fa likita ya binciko musu tashin hankali ranar taci duka tunda a asibitin
ko da aka tambaye ta waye ba ta boyewa mahaifanta ba nan fa aka nemo mahaifina ranar ya shiga baƙin cikin mara misali haka nima sitti kuwa ba ruwan ta domin ko a fuska bata nunan ba sai dai wani zubin ta yadamin da habaici haka na jure ina ganin cewa innata haihu za'a dauramin aure ashe da sauran rina a kaba wani irin kunci duk ta rame sai uban ciki ba kowanne abu take iya ci ba tana jin muryar mutane za su shigo da gudu take shiga daki wata iriyar tsana tayiwa cikin da ke jikin ta kamar shiyayi abun ba ma ita kadai ba har alanguburo wato mahaifinta ranar da ta haihu ranar ko tsayawa ta kalleshi batayi ba bama ta cikin hayyacinta saboda c.s akai mata ranar alanguburo yakira su alhaji nader su amshi yaron suje can da shi ɗan a duba shi saboda yana dauke da ciwon zuciya tana tashi Maiduguri zasu huce su da kano har abada daman gudun hijira ne ya kawo su ko da Ubaidullah yaji bayanin sa rikicewa yayi yana bashi hakuri
badawa idanuwansa tuka yayi yace
"Ko dan kaga ba dau wani mataki a kanka ba to wallahi kai da auran kaltum bulama gana har abada ,
Zumebewa yayi agun aka bashi gado shima bayan ta farka kallo daya tayi wa ɗan ta kauda idanuwanta hawaye na zuba waiyau ita yake da dan da bana sunnah ba yaron kamar shi daya da Ubaidullah sai wani abu da ba'a rana na kaltum da ya dauko kato da shi bakace yana da ciwon da aka fadaba to wayar gari mukai ba su ba labarin su ga dai yaron ana bashi temaƙon gaggawa duk mahaifina ne yake dawainiya da tareek domin sitti ta tsane shi har bata son ganinsa bayan ansallamo mu haka naci gaba da kula da Muhammad tareek na daina zuwa makaranta har ya fara girma tsanar da yan uwana sukai mai ba magana kuwa domin ko abu ya taɓa sai sun zage shi sunce shege sitti tana sane zata ɗauke madararsa wai gwara ya mutu da ta ajiye shege a zuri'ar ta haka na koma makaranta ina karatu ina rainonsa ban fuskanci matsalah ba sai ran da mahaifina ya mutu nan fa komai ya kara rukicewa Allah ya temaka ma na nasami aiki a NNPC na Abuja nanfa tsananta ta kara ƙarowa akan tareek
nima yawa anmin asiri nabi na fita harkarsa shiyasa bamu shaƙu da shi ba shi yayi wa kansa wahala har ya kai iyanzu ranar da yasan ko shi waye ranar aka cemin zuciyar sa ta huje haka na biya kuɗi da ƙƴar akai mai aiki aka samai inji shine ke control ɗin sa tissue ya yago ya goge fuskarsa tambas tareek abin tausayi ne duk da irin wannan matsala har kwanan gobe yana mutuntani sai dai ba wannan shaƙuwa ta ɗa da mahaifi banjin ko number yana da ita ban da ka cire uncle nasir da shi yayi mai ɗawainiyar karatunsa
Palestine.........âœï¸
*Perfectly pen's ðŸ–Šï¸ ðŸ–‹ï¸*
*~_-_Perfectly Pen's_-_~*✊ 2024
*~_-_Perfectly Pen's_-_~*🤟
*Team One.*
*🌹 perfectly Pen'sâœï¸âœŠ*
*Our Ongoing Book's...âœï¸*
*1_ƘADDARA CE!.*
*BY: S Candy.*
*2_SHIRYAYYIYAR ƘADDARA.*
*paid 500*
*Season one Free. BY: Queen Kainaat.*
*3_RANAR BIYAN BUƘATA.*
*Free Book. BY: Nainarh KD Nkd's.*
*4_DESTINY LOVE.*
*FREE BOOK BY: Oum Yasmeen.*
DESTINY LOVE
Oum yasmeen
*KING AND QUEEN WRITING CHAMBER*
*PERFECTLY PEN'S*
```Zazzafar tawa ga```
Free book
Palestine
Episode 12-15
Darene ya tsala yayin da ya zamarwa abrar rana kowa na bacci Ita kuwa ya kauracewa idanuwanta yau ba abbu ba ummi ra banta da abinci tun lunch da sukai tare da abbu yana bata abaki yana cewa ta daina kuka a yanzu addu'a umminta take buƙata ba kuka ba daga kanta tayi taga hasken wata ga taurari sai haske suke sosai sukaiwa sama ado hawayene ya zubo a idanuwanta
irin kaddarar ta kenan daman zata gansu itama su kasheta me yasa basu hada da ita ba me yasa basu kasheta ba suka zaɓi su barta ta zauna adoran duniya yanzu bata da gata bata da wani bango majingina wata ƙara sukaji alamar anhullo musu boom tantinsu kowa maɓoya ya nufa Ita kuwa zuciyar ta Allah Allah take boom ɗin ya tashi da ita bata son rayuwa a yanzu tafi son mutuwar ta itama tabi su abbu cikin iƙon Allah jami'an tsaron kasar suka zo ɗeɓesu sukai daga inda suke suka kai su gefen kogin jodan suka kafa musu tanti a gefe ta zauna ta zura ƙafafuwanta cikin ruwa ta soma alwalah
Bayan ta idar dan buhu ta shifida ta tada sallah bayan ta idar ta nemawa mahaifanta gafara
motar abinci cice ta zo da sauri kowa yahau kan lahi ita ce takarshe tabbas suna fama da tsanani saidai Allah ya kawo musu sauki
kash na zuwa kanta ya ƙare dole ta koma gefe ta zuba ta gumi haka rayuwa tayi da ita bata da me rarrashin ta hawayene suka shiga mabaliya a fuskarta bata sa hannu domin tsayar da su ta zaɓi zubarsu wannan shine sauƙi zuciyarta ji tayi antaɓata ɗago luhu luhun idanuwanta saboda tayi kuka sun kumbura har muryarta ta dashe hulliya ce ta tsaya akanta tace
"a-cha-yot ma-zon?,
abincin hannun ta ta miƙo mata amsa tayi tace
- "על כל זה תודה" (al kol zeh todah) -"
ma'ana nagode sosai
Hulliya tace
, "×ין לחוש ×‘×¢× ×™×™×Ÿ" (ein lachush ba'inayin) "
Ma'ana kar ki da mu bakomai
Kusa da ita ta zauna hulliya asalinta yaran Hebrew (iburaniyanci)ce mana bayahudiya ce kusan alƙar auratayyah ta shiga tsakanin Palestinu da Isra'ila duk kuwa da yar tsamar dake tsakanin su shiyasama ta'iyah yaran abrar tsakurar abincin ta ɗingayi badan tanajin dadinsa ba
_________
Lumshashshun idanuwansa masu kama da me jin bacci ya lumshe a duk lokacin da ya rufe idonsa kyakkyawar fuskar matar nan yake gani yaja tsaki yafi cikin kwando dafa shi jamil yayi yace
"Kai dai wallahi halinka sai kai tun ɗazu nake tambayar ka me ya faru dakai har ciwon ka ya tashi kai min shiru likita yace wani abu akai maka da ya ɓata maka rai ko kuma yasa zuciyar ka ta buga ta huce bugun da akeso tayi shine ya janyo maka haka dan Allah TARÉÉK kadin ga kai zuciya nesa gashi tun ɗazu sai zuba tsaki kake,
rufe idanuwansa yayi ruf yawa wanda yake bacci har ya ƙaraci surutunsa ya gama da yaga yayi shiru ya tashi zaune ya cire ƙarin ruwan da ake mai da sauri El-jameel yatashi daga gadon masu kula da mejinya da ya kwanta yana charting yace
"Wai kai TARÉËK wannan irin mutun ne yanzu kuma me drip ɗinnan yayi maka?,
cikin tausayin amininnasa yasan abin da yake gudu yasan abin da El-jameel yake tsoro amma shi ya dade dasani cewa lokaci kawai yake jira shiyasa yake kafkaf da abin da zaisa ciwonsa ya tashi jinin da ke zuba a hannunsa sakamakon ciri drip É—in da yayi ya kallah ya sakar masa murmushi yace
"Naji sauki mutunne shi da ba meson magana ba inkaji maganar sa yana teburin tattaunawa da mutane a gidan Radio ko fashin baƙin da dufulomanciyah,
Jinjina kai yayi yace
"Bara inji in faɗawa dr Abdul Aziz domin kai ba abin yarda bane wata kila wani abu katuno ba kai ba shine zaka je kayi ka cigaba da hidimar al'umma wani ko sau daya bayan shuɗewar..ka...ba zai tuna da kai ba kayi ƙoƙari gurin taka tsantsan da lafiyar ka ,
Ganin alamun kamar tashi zaiyi da sauri jameel yayi hub ya fita ya rufe kofar gun dr aziz yaje dayake asibitin kudine cikin girmamawa ya amshe Shi kuma sun saba É—an rubutu yayi a takarda yace
"dan Allah kula da shan maganin sa sannan duk abin da zai kawo bugun zuciyarsa a guje shi wata ran in ta buga da yawa topa,
Saurin runtsai ido el-jameel yayi ya girgiza likita kai yace
"Kar ka ƙarsa insha Allahu hakan ba zai faruba,
murmushi aziz yayi tunda yake be taɓa ganin aminin gaskiya sama da jameel ba soyayyar su daga Ubangiji take ba cutarwa tsakanin su yace
"Okay nima ina fatan haka zaku iya tafiya ungo wannan ku biya su pharmacy ku siya,
Amsa yayi ya tashi komawa É—akin yayi yace
"Tashi mu tafi,
Gyara kwanciya tareek yayi yace
"Ni sai na ƙara hutawa zuwa gobe sai mu tafi,
Dariya jameel yayi yace
"Yasin baka isa ba ,
tashi yayi yace
"Tun kafin ka cikamin kunne bara in tashi,
_________
Ko daidaita parking aisar beba ta fito tana haki zuciyar ta nawani irin bugu har tana sarƙewa da lufayarta shiga tabkeƙen floor wanda za'a kirashi da aljannar duniya bata tsaya a ko ina ba sai a bedroom ɗinta tasa key ta kulle danma kar su dame ta waɗawa kan gado tayi ta saki kuka mara sauti ganin wannan mummunar fuskar
tatuna mata abubuwa da yawa wayan da suka shuɗe duk da lokaci da dama takan tuno su lumshe idanuwanta tayi har yanzu fusƙarsa take gani dayake bata haƙuri tambas duk yarda akai wannan jinin su ne domin kamar su ɗaya sak saidai wasu abubuwan da bata sanin ba wato halayyar sa cikin kuka nur tace
"Ummi tárná ngòo máá!"
Sanin halin nur da naci dai daita nutsuwarta tayi tace
"Ãnà kú sÃrè ngèrÃ",
bata yarda mahaifiyar su zata fito ɗin ba ta ci gaba da bugu tana faɗin Tárná ngòo máá
a haka har big brother dinsu da aisar suka zo cire hannun nur yayi ya rungume ta sun dade da sanin cewa akwai wani abu dake damun ummi lallashin ta ya shiga yi kallo daya zakai musu kasan cewa jinin baggara ne su wato shuwa arab wata irin fata ce dasu me kyau chocolate colour ga shiƙe da take sumar kansu duk anan naɗe nur itace kaɗece mace kuma auta
jan hannunta yayi ya kaita bedroom dinta zaunar da ita yayi akan stool shi kuma ya zauna a tamfatsaitsan luxury bed ɗinta yayi da aisar yana tsaye ya tsarƙe hannuwansa a kirjinsa yace
" "La'a ta'khi, khali'i khalas!"
Kallon sa tayi sai ta ƙara fashewa da kuka tace
"Ummina,
Aisar ya matso kusa da ƙanwar tasu yace
"Addu'a zaki wa ummi Allah yaye mata damuwar ta ba kuka ba ,
Tissue paper aziz ya miƙo mata ba musu ta amsa ta goge fuskarta jin ƙarar shigowar motar cikin farin ciki tace
"Khuwa" (خوا) "Baba déná gà jà gà rka",
da sauri suka tashi fitowa sukai hannunsu sarke da na juna har baba ya iso floor da gudu suka isa gunsa rungume su yayi yana dariya cike da farin cikin ganin ya'yan nasa yace
"Ná árà kú yÃn, úmmà gà rka ?Ná árà kú yÃn, márgà tèy gà rka!
Nur narai narai tayi da idanuwanta kwallah ta taru a idonta tace
"Tana bedroom É—inta,
Medical glasses dinsa ya cire ya zura a trouser suit É—insa yace
"Okay bara inje gunta,
_________
Dai dai shiga gida suka ji wani mugun labari da ya kusan tafiya da numfashin Muhammad tareek.....âœï¸
*~_-_Perfectly Pen's_-_~*✊ 2024
*~_-_Perfectly Pen's_-_~*🤟
*🌹 perfectly Pen's âœï¸âœŠ*
*Our Ongoing Book's...âœï¸*
*1SHIRYAYYIYAR ƘADDARA.*
*paid 500*
*Season one Free. BY: Queen Kainaat.*
*2_RANAR BIYAN BUƘATA.*
*Free Book. BY: Nainarh KD Nkd's.*
*3_DESTINY LOVE.*
. BY: *Oum Yasmeen.*
*Mun Shirya tsaf domin kawo muku daÉ—aÉ—an littattafan mu masu cike da ilmantar wa faÉ—akarwa tunatar wa wa'azantar wa har ma da NishaÉ—antar wa.ðŸ’*
*🔥Kada ki bari wannan tafiyar ya kasance ba tare dake ba. Don't Miss It Dearest sisters 🔥*
*DESTINY LOVE*
_Story and writing_
*By*
*Oum yasmeen*
*KING AND QUEEN WRITING CHAMBER*
*PERFECTLY PEN'S*
*Ina godiya masoyana ina ganin saƙon fatan alkhairi nagode sosai Allah ya bar zuminci*
*Episode 16 שש עשרה (Shesh Esreh)to 17 ×©×ž×•× ×” עשרה (Shmoneh Esreh)*
*TARÉËK*
Kallon kallo a ka shiga tsakanin tareek da jameel lumshe idanuwansa yayi da suka kada sukai ja yawa garwashin huta ƙara kasa kunne yayi domin yana tamtama anya kuwa kunnuwansa gaskiya sukaji wani uban kambara aka saki inda me shela yace
"A yau aka ɗaura auran MUHAMMAD TARÉËK da zanka ɗeɗiyar amaryarsa SAFNA ABDULNUR a kan sadaki dubu dari biyu,
gaban jameel ne ya waɗi ya dubi tareek tabbas abba bewa tareek adalci ba shin besan wace ce SAFNA ba yarinyar da bata ji wani irin bugawa zuciyar sa tayi da yatuno da lalurar tareek kafin yace wani abu tareek ya buɗe murfin mota ya fita cikin izzah da ƙasaita yake tafiya wanda cikar kamala da mazantaka wanda tarin shekaru da ilimi suka haifar mai ita kallo daya zakai mai kasan cewa tabbas namijin gaskene ko a cikin maza sunan shi mazaje
malam liman wanda shine limamin babban masallacin BN NADER dake unguwar gadan ƙaya ajikin estate ɗin su yake ya fito murmushi ya sakarwa tareek ɗin kallo daya zakai mai kasan cewa ransa ya ɓaci fuskarsa tayi ja abinka da farar fata ba kowa yake iya gane wannan fushin kamilalliyar fuskarnan ba amma a yau sai gashi kowa na iya gani takowa malam liman yayi ya ruƙe shi shine mutum na farko daya fara koya mai karatun addini a gunsa ya sauke yanzu haka yana iya rubuta Alkur'ani dan haka wasu suke ce mai gwani yana da wani mutunci da ƙima a gunsa mazai iya tuzarta shi a gaban mutane ba amma yau ace ƙannan mahaifinsa ne suka ruƙe shi da wallahi sai yayi hulli da mutun cikin nasiha yace
"Me babban suna kai hakuri kai hakuri a duk lokacin daka ga an cuce ka hakan na nufin nasara wallahi Ni shedane mahaifinka be so ba dan Allah in zaka tashi a bunka ka cire mahaifinka wallahi fin ƙarfinsa akai kadena tunzura ko dan ciwon ka yana bukatar sanyin zuciya in baka bi iyayen ka kana tare da taɓewa suna da wani ƙima da daraja a gunka tilas ka bi umarnin su inhar ba saɓawa mahaliccin ka suka umarceka kayi ba shine zaka bujere musu anan ba biyyah gun saɓawa mahalicci wannan auran auran manufa ne insha Allahu bazasu yi tasiri ba andade ana ruwa ƙasa na shanyewa kai hakuri kai haƙuri tareek,
tabbas inyace nasiyar malam bata shigeshi ba yayi ƙarya duk wani gana most go da ya cika na rashin mutunci da zai zube musu ba rabi amma bawai ya haƙura bane sai ya tauna tsakuwa dan aya ta ji tsoro ita kuma safna yayi muskilin murmushi saita gwammace kida da karatu saisaita kaisa yayi yace
"Malam nagode Ni zan shiga ciki,
Malam ya karanci TARÉÉk tsab a kwai abunda ya ke ɓoyewa amma koma mene Allah yasan ya mai sauki da salama a zuciyar sa domin yasan bawai ya haƙura bane yace
"To afito lafiya Allah yayi albarka,
Lips É—insa ya motsa yace amin
Can kuwa babban floor tun zuwa tareek an sanarwa da sitti amma batayi tsammanin zai barta ba batare da ya zo ya gurza mata rashin mutunci ba shirunsa na nufin abubuawa da yawa gwara yayi a yanzu da ya shirya wata gada zaran wacce tasan zata iya afkawa da mutane da dama na estate É—in mama amina tace
"Sitti yanzun nan salim yake cemin tareek yana floor sa anya kuwa wannan taƙadirin yaron ba wani abu yake shiryawa ba shirunsa matsalane fa sitti?,
gyara zamanta tayi ta É—auki tufa na gutsura duk zakinta É—acinta taji tasan halin tareek tsab to wallahi abun da zai zo musu yafi shirin su tace
"Maman amina ina zansani amma kwai lauje cikin naɗi kinga wannan malam liman din hmmm akwai wata a ƙasa,
Mommy Hafsah tace
"Sitti ai ba liman ka dai ba kinga wannan munafukar Aysha daki ke ganin ta É—an dai tana ji da mutuwar makahon danta ne da tuni ita zata maye gurbin malam liman,
SAFNA da tun dazu take ta juyi tana rawa burinta ya cika amma inta tuno cewa ita ba cikakkiyar buɗurwa bace hankalin ta na tashi ƙarfa a first night ɗinsu ya sake ta amma ai mommy tace zata bugemai baki
*Hmm muje zuwa yanzu wasan ya fara*
__________________________
"TAREEK tun É—azu kake haÉ—a jaka ina zaka kuma naga ka ajiye jami'an tsaron a kofar shashin ka me hakan ke nufi ?,
Passport É—insa ya É—auka ya zora a briefcase É—insa sai a lokacin yaga damar magana yace
"Kai ma inzaka haÉ—o kayan ka yau sai Palestine daman a gobe ce tafiyar amma na yi booking tickets yau har da naka nan da karfe 5:39 jirgi zai tashi,
sakar baki jameel yayi yana kallon sa ya yarda tareek shegen me raine shi daman yasan shirunsa na nufin abubuwa yace
"So fa wayan nan jami'an tsaron?,
banza yayi mai sallamar aunty Ayesha suka shi da sauri tareek ya amsa yana bata izinin shigowa shikwai gogan ko motsi beba yana aikin gabansa gaban tane ya waÉ—i ganin logges a gaban su tace
"Ba dai tafiya za kuyi ba ?,
Jameel yace
"Akwai wani project da zamu gabatar a ƙasar Palestine zamu je samo bayane ne shine tafiyar ta taso,
Kallo ta maida ga tareek tace
"Ka fadawa abba?,
Sai a lokacin ya É—ago ya dube ta zai yi magana tace
"TAREEK kai min alkawari fa ba jayayya tsakanin ka da abba please kaje kai mai sallama ko addu'a yayi maka zaka samin ninƙin nasara fiye da yarda zaka sameta nasarar mu ta tafiya tare da albarkacin iyaye tareek,
Kallon kallo aka shiga tsakanin MUHAMMAD da jameel sun san zancan ta gaskiya ne amma shi baya iya jin zai je yayiwa mahaifin sa sallam mutunmin dake cinye dukiyar al'umma mutumin da ke danne hakkin maraya shifa ya tsani siyasa amma wallahi yana gab fitowa matemaƙin gwamna tareek gwamna domin su kwatowa talakawa hakkin su ko ruwan gidan su baya iya sha dan yasan duk haramunne yace
"Bara in kira hajiya in mata sallama amma dady nasan yana office yanzu bazai É—auki waya ba ,
Aunty Aysha tace
"Duk da haka kira shi ko kai mai text message,
bayar da ya iya haka ya kirawo su sun mai fatan alheri tafiya suke cikin nutsuwa yayin da aunty Ayesha tayi shashinta su kuma suka shiga shashin abba bazai iya tuno yaushe ne ranar sa ta karshe shiga shashin abba ba haka badan ya so ba ya tura kai yana zaune abban floor ashe sitti ma na floor a lamar wata magana suke tana ganin sa tace
"Yauwa dan ƙanin ubanka Abdullah Ka ɗauke min wayan nan mutanen da kakawo min gidana tun kafin ran kowa ya ɓaci amarya kuma yau zata tare a shashinka,
be kulata ya sami gu yayi ya zauna cikin ladabi suka gaisheshi tareek yace
"Abba daman nazo in maka sallam zanyi tafiya,
Sosai mahaifin nasa yaji dadi yace
"To Allah ya tsare ya bada abin da aka je ne ma,
Amin suka ce ban da sitti da zuciyar ya ke a tunzure yama raina mata hankali tana magana yayi kunnan uwar shegu
Abba yace
"Zuwa ina?,
Ƙasa da kai tareek yayi yana jin wani ɗaci a zuciyarsa jine ya gangaro ta hancin sa da sauri jameel ya ɗauko mai tissue sai dai be ƙarɓa ba ya ɗauko farin
handkerchief ya goge sosai hankalin abba ya tashi yace
"Sannu Allah ya baka lafiya,
Runtsai idanuwansa yayi yace
"Amin Palestine zamu an aika mune a gun aikin mu,
Da sauri sitti tace
"Wallahi baka isaba so kake ka maida min da jika ƙaramar bazzawara to wallahi a hir ɗinga sai tasa kuka yanzu Ubaidu kana gani ɗanka na cimun mutunci kayi shiru wane besan cewa gun nan ko tsuntsu ya huce sai sun kashe garin yan ta'adda amma kai shiru ga hukuma da yazo ya zube min a gida,
Cikin ladabi yace
"Ji haƙuri sitti kinga ga yace agun aikin sune sannan zan sa ya ɗauke su,
Majina ta fyece tace
"Wallahi yaron ne me zuciyarsa kafuran farko ya rainani wannan Allah ne ya ragewa aya tsaƙinta be fito a arne ba yaro yawa jikokin Bature ko da yake inji ke juyashi ba mamaki dan yana da taurin zuciya,
inda take tareek be kallah ba be ma nuna mata yasan me take faÉ—i ba ya tashi yayiwa abba sallama mama Amina tace
"Amma tareek ka ganmu ko ai wani kallo da ya jefa mata sai ta nutsu domin tasan ƙaramin aikin sane ya fara hulli da duk kayan da yaci karo agarin haka kwanaki yayi mata karaya in abin nasa ya tashi yawa zaki yake komawa
fita yayi cikin sarsarfa Muhsin jameel ya ƙiran sa ya kai su airport filin tashi da sauka na malam aminu kano international airport tuni jirginsu ya tashi sai Palestine Muhsin ya dawo da motar gida
*_________BABA GANA ƘYARI FAMILY*
knocking ya Shiga yi cikin hausar ta mara fita tace
"NUR bana faÉ—a miki ba zan fito shine kika dawo,
gyaran murya babah yayi yace
"Ummin nur nine,
Jikinta a sanyaye ta taso ta buÉ—e kallo yabi ta dashi bayan ta matsamai tace
"Múndú máá,
shigowa yayi ya zauna cikin sakin fuska yace
"Yauwa Kú fárá ndá?,
murmushin karfin hali tayi cikin kulawa da soyayyar mijinta kuma uban ya'yanta tace
"Ndá kú sÃrè,
rungume ta yayi yace
"Kalmtum kiyi haƙuri kinji komai yayi zafi maganin shi Allah kamata yayi ki manta da abin da ya faru ko dan lafiyar ki,
Kuka tasa tace
"Yauwa naga ahalinsu kuma me kama dashi sai ta ƙara fashewa da kuka,
da kyar tayi shiru yace
"Wanke fuskar ki muje floor yaran duk sun damu,
tashi tayi ta shiga toilet murÉ—a fanfon sink tayi ta wanke fuskarta da showar jel me daÉ—in kamshi fitowa tayi tasa towel ta goge fuskarta ta dansa power dariya yayi yace
"Wow kin yi kyau,
Murmushi tayi hannunsu asarke da juna suka fito da sauri nur ta rungume ta tasaki kuka ummi tace
"Ki shiru dan Allah ai na fito kaina ne yake ciwo,
Nur tace
"To Allah ya baki lafiya,
Amin tace
Zama sukai azizi yace
"Ku tayani murna yau andawo da king of journalists kula da lafiyar sa ta dawo hannuna hakan ba ƙaramar nasara bace a guna na zama consultant doctor insha Allahu zan kawo karshen matsalar sa,
Murna suka taya shi ace zai duba mutun kamarsa yace
"Wallahi ummi jinsa nake kamar dan uwana ina jin tashin lafiyar sa ajikina,
Baba yace
"Allah yasa ya sami sauki,
Amin suka ce
Aeesar yace
"Kasan É—azu mun haÉ—u da shi ina sane na faffadamai magana wallahi girman kai ne da shi,
Saurin dagowa aziz yayi yace
"Daman kai katada mai da ciwonsa gaskiya aeesar baka kyauta ba yana gudun mutane ne saboda ciwonsa da kuma gudun bakin jama'a,
*Zuciyar ummi ce tayi wani irin bugawa ta dafe kirjinta tace.....âœï¸*
*🌹 Perfectly Pen's âœï¸âœŠ*
*Our Ongoing Book's...âœï¸*
*1_SHIRYAYYIYAR ƘADDARA.*
*BY: Queen Kainaat.*
*2_RANAR BIYAN BUƘATA.*
*BY: Nainarh KD Nkd's.*
*3_DESTINY LOVE.*
*BY: Oum Yasmeen.*
*Mun Shirya tsaf domin kawo muku daÉ—aÉ—an littattafan mu masu cike da ilmantar wa faÉ—akarwa tunatar wa wa'azantar wa har ma da NishaÉ—antar wa.ðŸ’*
*🔥Kada ki bari wannan tafiyar ya kasance ba tare dake ba. Don't Miss It Dearest sisters 🔥*
*DESTINY LOVE*
*OUM YASMEEN*
*KING AND QUEEN WRITING CHAMBER*
*PERFECTLY PEN*
*Ina ganin saƙon fatan alkairi ina godiya Allah ya bar zuminci*
https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k
Episode 18 *י"ח (Yod Chet) to 19י"ט (Yod Tet) "Tet-Shei" (ט-שי).*
Ta buÉ—e baki kenan za tayi magana wayar ta tayi ringing É—auka tayi ta bar gun domin amsa kirana kafin ta dawo Aziz yabar part É—in ta ya tafi nasu zama tayi akan luxury sofa ta zuba ta gumi ji tayi na zare mata hannu dago idanuwanta ta kalle sa murmushi ya sakar mata yace
"Ummin nur har yanzu wai yau she zaki dena wannan da muwar ne? wai yau she komai zai zamar miki jiki ne Please i begging you ki dena sawa ranki damuwa narasa yanzu me kike buƙata kin rabu da shi to wannan a bu zaki tuna na bakin ciki da ya faru a baya babu,
shiru tayi tana sauraran sa tabbas abin da ya faɗa gaskiya ne amma me isa wani lokaci ake damuwa da halin da yake duk kuwa ƙoƙarinta na tamanta da shi cikin rawar murya tace
"Insha Allah zan dinga kawar da maganar araina,
Tashi yayi yace
"Ko kefa ai haka nake so zo ki hada min ruwan wanka,
dafe kanta tayi tace
"Kaga shaf na manta da wannan dan Allah kai hakuri,
Murmushi yayi yace
"Bakomai babbar likita guda nasan sha'afa kikai Dr,
A kullum son mijinta ƙara huda zuciyarta yake dai dai da rana daya beta ɓa faɗa mata abin da ya shafi rayuwar ta tabaya ba yayi mata guri *Dr shattima Baba gana ƙyari* consultant dr abangaran. *neurology clinic* duk wata nasara da tasamu tofa sanadin sane
*QUEEN ALIYA INTERNATIONAL AIRPORT JORDAN*
Jirgin su acan ya sauka saboda *Yasser Arafat international airport baya aiki yanzu* shine airport ɗin palestine gama checking ɗin kayan su aka ƙarayi da duba biza ɗin su bayan sun fito wayar sa ya ɗauko ya fara duba internet domin binciken hotel mafi kusa da inda suke tunda a yanzu dare yayi baza su iya zuwa Palestine yanzu ba doba da yaƙin da suke ciki cin karo yayi da
*Kempinski Hotel Amman Jordan*
Ganin irin tsarin su tarar taxi yayi ya fada mai inda zai kai shi tuni mutumin dan ƙasar Jordan ya fada mai kudi da zai bashi shiga sukai inda ya bida su ta
Abdul Hamid Shouman Street,
Har hotel É—in kuÉ—in suka bashi kallo daya zakai wa hotel É—in kasan luxury hotel ne jameel yace
"Tareek hotel É—in nan daga gani zai kuÉ—i,
kallon sa yayi yace
"Uhmm na riga nasai ticket a website É—in su na biya komai,
Kai jameel ya daga mai kai tsaye reception suka nufa key aka basu da number dakin wani mutun ne ya raka su suna shiga ya ajiye travel bag É—insa yar gidan Louis Vuitton
ya nemi gu ya zauna akan luxury bed É—in dakin jameel kuwa toilet ya shiga domin yayi wanka yayi alwala yayi sallah dan jin ana kiran sallah isha da yake garin musulmai ne arnan basu da yawa
wanka yayi ya É—auro alwalah bayan ya fito tareek ya shiga fitowa yayi É—aure da towel Jin na knocking bell kallon
jameel yayi sai akai sa'a jameel É—in shima shi yake kallo dan karamin tsaki yaja ganin jameel beje ya buÉ—e ba dariya sosai jameel ke kunshe wa cikin dan daga murya yace
"Am nace ango an bugon ƙofa jika ka buɗe ko amaryar yace ta biyo mu saboda in kai zaka iya jurewa ita ba lalle ta iya ba,
takaici ne ya turnuke tareek jura jallabiya yayi ya buɗe asalin dan ƙasar Jordan sa'eed m hammad ya miƙo mai basket food karɓa yayi yamai godiya
a kan Centre table ya dubi jameel yace
"Anya kuwa wannan zan iya ci jibi fa abinci?,
Wani shegen murmushi tareek yayi ya É—auke kai dayan plate É—in ya buÉ—e wata takar da ya gani bayanin abincin abin da yaga ansa
Falafel an hada shida chickpeas sai Fattet Hummus ganin duk basu da wani tashin hankali zai iya ci ya dubi jameel yace
"Kai É—auki wannan saboda Ni ba dan chaina bane ba zanci shi ba kai ina ga zaka iya ci,
ya nuno mai wani Warak Enab and Kousa Mahsh anyi hada shi da
stuffed grape leaves and zucchini, filled with rice and ground meat kallon sa yayi yace
"Tom shikkenan aini kasan daga chaina kagan ni ka É—auko ni,
Prayer mat ya shinfida ya tada kabbarah ganin abin da yayi ya saki wani murmushi ya bude ya É—ibi rabi ya barmai ga wani hadaddiya juice zama yayi yaci ya ko shi sannan ya shiga toilet lokacin kuma tareek ya idar addu'a yayi sosai sannan ya janyo basket food ya fara zuba abin da zai ci kaÉ—an ya tsakura ban yayi mai rashin dadi ba a'a sai dan haka yake
bayan ya gama ci ya wanke bakin sa ya sa pyjamas farare tas da su system ɗinsa ya janyo domin insha Allah bazai huce sati biyu ba zai dawo so yake yayi abin da zaiyi ya gama yabar ƙasar tsaki yaja ganin jameel ya fara wannan shegiyar wayar tasa dan dagowa yayi ya zare medical glasses ɗinsa yace
"Malam ka ishe nifa,
dan zare wayar jameel yayi daga kunnen sa yace
"Uhmm baka san dadi soyayya bane shiyasa kake faÉ—in haka in baku gaisane?,
cikin gatsai yace
"A'a babarta zaka bani mu gaisa ba ita ba,
Cikin tunzura shi yace
"Dan Allah ai kuwa ina da number ta ,
Tsaki yaja ya É—auki system É—insa ya koma floor
*KANO ZOO ROAD*
Sai Safa take na mawarwa wani irin takaici ne ya tukare mata zuciya Bily da sauri ta É—ago ta dubi wacce ta shigo zama tayi a daya daga cikin kujerun da aka tanadar domin zaman customer yace
"Bily tunanin me kike haka?,
Wacce ka kira da bily ta ci abaya milk colour an ammata ado da golding stone anmata kalbar attachment kana kana ta zubo su a jiyar zuciya ta sauke tace
"Na rantsai da Allah akwai tashin bama bamai nucy wai safna ita zata ha'ince ni,
wacce ka kira da nucy ta ja tsaki tace
"ba daman na fada miki yar akuya ce ba kin kasa fahimta ba dai tayi aure ba to wallahi sunan auran matatce,
zama tayi tace
"Nucy ai ko baki faÉ—i haka ba daman sunan sa kenan amma sai na nuna mata darasi wallahi ,
dariya nucy tasaki ta ajiye jakar ta ta ciro wata kwalba ta bude ta sha sannan ta mai da ta rufe tace
"An bamu kwangila amma fa akwai hatsari sosai,
Gyara zama tayi domin jin bayanin kawarta ta ba ko sallama babu wani matashi ya shigo yace
"Hy guys,
Bily ce ta tashi tsaye tace
"Tafida kazo a daidai lokacin da nake tsananin bukatar ka wallahi wallahi wallahi sai dai kowa yayi prison,
kallon tara saura kwata yayi mata yace
"To yar bala'i lafiya kike mana baƙin fata,
Idanuwanta ne suka kaÉ—a sukai ja bakin ta na rawa tace
"Tafida nucy wallahi inban same shi ba mutuwa zanyi,
Tsaki tafida yayi domin sunsan ta tsuneyar gizo ba ta huce ta koƙi yace
"Amma ke anyi jaka wallahi yanzu haka kike cewa zaki tona kinsan dai gidan yari ba gidan ubanki bane ko ?,
sulalewa tayi a ƙasa abin duniya ya ishe ta sun kasa fahimtar ta tabbas ta yarda da cewa so ƙaddara ne duban su tayi tace
"Ku tashi zan rufe shagona,
Nucy ce ta matso kusa da ita tace
"Haba my friend gaskiya tafida ya fada miki ke kinsan hukuncin mu yan zuma wani aiki na kawo muku in zaku yi,
zama tafida yayi ya washe baki yace
"Allah nucy amma fa ba irin waccan ba domin wallahi sai bayan nayi nake dana sani,
Tashi tsaye tayi ta kama ƙugu ta dafa shi tace
"Bukatar maji hajji sallah kasar nan da kake gani wallahi kuÉ—i sune rayuwa tafida ko ita wannan jakar saboda ganin family É—insu na da kuÉ—i shiyasa tayi haka amma wallahi inta san wata bata san wata ba ba'a shiga gona ta in kÆ´ale saina da tsai kafafun mutun sannan in fasa kwai duk wacce za ai saidai ayi,
Murmushi tafida ya saki hannu ya bata suka tafa suka saki shewa bily kuwa tun dazu tana zaune tana ji me suke faɗi amman fa wallahi shirinta yafi nasu kwantanɓauna zata yi musu
*BN NADER FAMILY*
1:30
Dare ne ya tsala baka jin motsin kowa sai na tsuntsaye a hankali take sanda har ta sami nasarar fita daga shashinsu kai tsaye gun masu gate ta nufa kuɗi ta ciro a jakarta ta basu nan da nan suka buɗe mata ƙofa wata baƙar mota ce tun dazu tana tsaye tana jiranta da sauri ta shiga akuje motar ta fisga har suna kokarin bugewa Allah ya rufa a siri sai da sukai tafiya meni sa sai gasu a wani kata faran gida horn sukai me gadi ya buɗe
parking yayi ta fito tana sanye da mini skirt da armless kirjinta duk a waje ga wani uban takalmi da ta sa fitowa yayi daga shi sai boxer sai wata t-shirt ga uwar sarka a huyansa shiga ciki sukai ba me magana kowa sai huci yake wata hamshaƙiyar mace ce tana sanye da strength gown sai taunar chingum take tana kar kaɗa ƙafa juyowa tayi ganin sun shigo budurwar da ta fito daga family ɗin nan ta sami gu ta zauna saurayin nan kuwa fita yayi ya jawo musu kofa cikin isa wannan hamshakiyar matarnan tace......
*DESTINY LOVE*
*AREWABOOK@oumyasmeen*
*Episode 20-30*
*___________________________*
tashi tayi ta juya baya tace
"Ƙar ki sake a haɗa abiki dake a cutar da shi wallahi in hakan ta faru baza kiji dadi ba ,
A dan har zuƙe safna tace
"ke wacce da har zaki dinga shinfiÉ—an doka,
Ƙas tayi da chingum ta saki kwai yace tush tace
"Au allah doka ma nake kafa miki ko ki sake inji wani abu ya faru da shi wallahi saina fasa bara gurɓin kwai da kuka ajiye kowa yaji warin sa ,
Da sauri safna ta ɗago ta kalle ta saidai me har ta shiga ciki tsaki safna ta ja ta miƙe ta fita a waje ta sami wanda ya ɗauko ta buɗe mirfin mota tayi ta shiga shima shiga yayi domin ya mai da ita gida yace
"me tace miki?,
tsaki taja tace
"Waini wannan tsohowar kilakin zata yiwa bara zana me ta É—auki kanta ne ?,
É—auke kansa yayi ya maida kan titi yace
"Hmm a zuri zuwa rafi wata ran tulu zai fashe ,
Cikin rashin fahimta tace
"Nazeer me kake nufi wallahi basa hannu na hassalima ban san wanda ya kashe bahijjah ba me tayi min da zan kashe ta?,
yan sanda ne suka tsare motar su suka hasske su da ƙatuwar fitilah ɗan dube dube sukai sannan suka sallame su godiya tayiwa Allah sauke ta yayi ta shiga gida kai tsaye shashin sitti ta shiga samin sitti tana kai wa tana komowa tana ganin safna tace
"bar san É—annar dan uba ...ki ina kika je?,
da sauri ta É—ago agaban ta na tsananta bugu inda inda ta fara cikin É—aga murya sitti tace
"Da kata safna da auran ki kina fita tun yau she kika fara fita kinsan irin shirin da nayi har wa yancan hukumar suka bar gidan nan anya kina so auran ki da tareek ya É—ore?,
Zama tayi tace
"Sitti ki hakuri,
kai sitti ta girgiza ta shiga bedroom É—inta
wata gigi tatciyar ƙara su kaji karar da ta ɗinga amsa kuwa a estate ɗin abin ka da dare da sauri safna ta shiga ɗakin sitti akan gadon sitti ta zauna tace
"Wallahi sitti lamarin gidan ya fara ban tsoro ko baki ji abin da naji ba ,
sitti da tun É—azu cikin ta ke murÉ—awa anya kuwa gidan lafiya yake lamarin fa ya fara huce gona da iri a kullum karar nan daÉ—a matsowa take tashi tayi ta É—ogara sanda ta nufi toilet tana shiga
ƙofar toilet ɗin ta rufe tana ta kawo huta kala kala tana ɗauke wa ihu take ba me jinta gashi ta rasa hanyar fita
safna kuwa ihu tasa Sultan ne ke tsaye a gabanta ɗakin yayi duhu bata ganin komai sai Sultan kuka tasa amma ba me jin ta can kuma abin ya lafa komai ya dawo dai dai kamar an hur go da sitti haka ta fito kallon safna take da jikinta duk duka kallon kallo a ka shiga tsakanin sitti da safna kowa da abin da yake saƙawa sun kasa magana gumine ya wanke sitti an kashe Sultan wata ranfa abin nan kanta zai dawo tabbas dole ta takawa abin birki
*Shashin mom hafsa*
Cikin bacci ta ji futsari ya matsaita buɗe ido tayi ido hudu sukai da Sultan ƙara ta kwallah ta fara tashin mijinta Abdulkarim ko motsi be ba ihu take ji tayi an fella mata mari cikin tsawa yace
"Ja bakin ki kiyi shiru,
Ruƙe bakin ta tayi da hannunta batt ya ɓace tashi uncle Abdulkarim yayi yace
"Lafiya nake jin wari ?,
Zaro ido momhafsa tayi ƙara mai maita tambayar sa yayi cikin rawar murya tace
"Kashi nayi wallahi yau ido hudu nayi da sultan,
Tsaki uncle Abdulkarim yayi yace
"Nasifa anya kuwa lafiyar ki kalau ki rasa a inda zaki yi sai a nan har da futsari?,
Hawaye ne ke sunturi a idanuwanta shi tayi fak a fuskarta ihu tasa agigice haushi ne ya kama hanya uncle Abdulkarim ya tashi yace
"Wallahi ki gaggawar gyara gun nan ɗakin ya bari ya koma nasa momhafsa kowa ta shin hankali take ciki kafin safiya ta ci uban duka hafsa ce shigo hannunta ruƙe da waya ga earphone a kunnan ta da sauri ta ƙara sa gun mom ɗinta tace
"innalillahi mom lafiya?,
kuka mom ta fasa tace
"Hafsa ina cikin tashin hankali jiya fatalwar Sultan ce ta zomin Wallahi ita duk tayi min haka,
tunanin Hafsah ta shiga yi tace
"Mom fatalwa kuma kai haba wannan duk zancan kune ai wannan camfine bara inje in kira sitti,
bata jira me zata ce ba ta tafi kiran sitti sallam tayi jin shiru ta ƙarasa bedroom ɗin ta me zata gani ganin su tayi duk sun zuba ta gumi jikin safna rudu rudu da duka cikin sauri tace
"Sitti me ya sami safna?,
Harara sitti ta watsa mata tace
"Uwarki ce ta same ta ,
Bakinta ta taɓe tace
"Sitti ga mom dinna can ba lafiya wai fatalwar Sultan ta gani ai bata ƙara ba ta tuntsure da dariya ganin su sitti sai zare idanuwa suke
Ta shi sukai sai shashin mom hafsa ganin yana yin da safna take mom hafsa tace
"Kuma tazo muku ne?,
zama sitti tayi ta lula duniyar tunani kar fa agoge ya mai maita kansa tab akuwa akwai matsala bayan anyi sulhu da su momy amina ce ta shigo da yake hafsa ta faÉ—a mata tace
"Sitti ga wani shirme da hafsa take sheda min wai fatalwar Sultan ta dake aunty nafisa da safna?,
É—ago ido tayi ta kalli momy amina tace
"Usaina nima nan bata kyale niba wallahi daman tun da aka haifi yaran nan nasan ba mutun bane dan Allah jibi idonsa kamar yana gani tar amma baya gani,
hannu hafsa ta sarke ta jingina da bango tace
"Haba sitti kuma yawa wasu hajilai aljanune suke so suhi wasa da tunaninku amma wacce fatalwa zancan rashin ganin Sultan daga Ubangijin ne bayarda baya iya yi ,
Ahar zuƙe safna
"Da halla can rufen mana baki ke kin kuwa san ido biyu mukai da Sultan kema Allah ya nuna miki fiye da abin da muka gani,
Ganin sunyi nisa basa jin kira tabar ɗakin ta nufi nasu da yake ɗakin yan matan gidan yana shashin aunty aysha dakine ƙato kowa da gadon sa da yake yau talata duk sun tafi makaranta sai ita da basma da sun gama zana jarabawar shiga aji uku na secondary wato a.s.s
tana shiga tace
"Basma kinji wani zance wai fatalwa ce tazo wa su sitti,
É—an ya tsuna fuska basma tayi ta tashi zaune tace
"Fatalwa kuma?,
Kai Hafsah ta jinjina mata alamun eh ajiyar zuciya basma ta saki tace
"Duk tsuntsun da yaja ruwa shi ruwa kan doka ta juya ta kwanta aunty Ayesha ce ta shigo tace
"Hafsa basma zo muyi breakfast,
tashi sukai suka hau kan dining ba kajin karar komai sai ta chocali
*Jordan*
Tun da asuba suka tashi suka shirya yau sai Palestine treval bag ɗin su jameel ya ɗauka da sauran kayan su suka fito tareek ya miƙa mukullin ɗankin su kai tsaye mota suka shiga ta kai su gaɓar kogin Jordan da Palestine daga nan jirgin ruwa suka shiga aka tsallakar da su amma hanyar na da hatsari domin ansawa wajan nan takunkumi na hana shige da fice sosai suke keta ruwa wani ɗan waje suka samu bayan sun isa kasar suka sauka suka biya me jirgin ruwa
waya tareek ya ɗauko ganin babu network ala dole ya haƙura ya maida tafiya sukai menisa tukun na suka fara tarar da tantin mutane a dan nesa ƙaɗan da kogin ɗagowar abrar kenan.....
DESTINY LOVE
Arewabooks@oumyasmeen
Pinterest www.oumyasmeen.com
*Story and writing*
Oum yasmeen
*Ina masoya novels É—ina wannan ba irin wanda na saba kawo muku ne ba yasha ban ban da sauran Æ™ar ki yarda ayi tafiyar nan babu ke kudai ku biyoni awannan littafi DESTINY LOVE bana son kana nan maganganu ku dai ðŸ¤*
*Kar ku manta kuyi following É—in channel É—ina domin samun cigaba sa*
https://whatsapp.com/channel/0029LdFeg4SpkQ9xW5c0k
*KING AND Queen WRITING CHAMBER*
Perfectly pen's ðŸ–Šï¸ ðŸ–‹ï¸*
*EPISODE 1-5*
_____________________________________________________________________________________________
Wata iriyar iska ke kadawa gari yayi duhu estate ɗin yayi shiru bakajin motsin kowa sai kukan tsuntsaye bishiyoyi sai rangaji suke sun sami kyakkyawar ni'ima da guri kafin kace me ruwa ya tsuge kamar da baƙin ƙwarya tuni duk wanda ya buɗe window ɗinsa ya rufe wani yarone ya fito fari tas da shi kyakkyawa yana ruƙe da sanda da alama makawo ne duk da ruwan da ke yawa da bakin kwarya ko ajikin sa tafiya yake yazo dai dai kofar da zata sada shi da shashin uncle din sa ya saki wata ƙara wacce tayi amsa kuwa a estate ɗin duk kuwa da ruwan da ke faɗuwa yayi jini ya fara mulala ko da suka jiyo ƙarar nan kasan cewar ana ruwa ba wanda ya fito ko ba'a ruwa dabi'ar family ne ba ruwan wani da wani tamkar bajini daya ba wata iriyar kaddararriyar rayuwa suke me ban mamaki da tsoro haka ya samo asali daga iyayen su sun nuna son ya'yansu dan uwanka be isa ya tsawatar wa da ya'yan dan uwansa ba na ruwan wani da wani
Allah ya jarrabesu da wata irin kaka kanta kadai ta sani ga son duniya da mulki hakan ya samo asali kasan cewar ta jinin mulki uwar attajirai duk wanda ta tsana tofa ya shiga ukku tun tasowar shi besan mahaifiyar sa ba sai mahaifinsa hakan ya samo asali da irin haihuwar sa da akai wani irin ruÉ—ani ke cikin zuri'ar NADER wani irin boyayyen sirri ga sarkakiya dake cikin gidan NADER bankaÉ—owarsa dai dai yake da tafiyar da numfashin wasu da dama
koma dai mene kudai ku biyoni
ɗib ruwa ya ɗauke sai sauran yayyafi da ba'a rasa ba wata mota ce baƙa yar gidan Benz tinted mirror ne a jikinta dan haka bazaka iya gano wanda yake ciki ba parking yayi a dai dai shashinsa saboda takardar da yazo ɗauka buɗe motar yayi fararan kafafuwan sa wanda suke cikin half-shoe Black color kallo daya zakai mai kasan ankashe kuɗi wajan siyan sa meroɗi roɗin fatar kada farin yaɗine a jikin sa expensive filtox
me wani irin laushi sai zabga ƙamshi yake kai kai kace ɓarar da turare akai kallo daya zai kai mai ka ƙasa ɗauke ido daga kansa saboda kyen sa farine tas sexy eyes ɗin sa yasa medical glass wanda ya ƙara mai kyau ga wata iriyar saje sai sheƙi yake tafiya yake tamƙar wani ɓauna ko zaki lallai yaci sunan nasa king of lion ko kuma king of journalist duk wani dan jarida inde a Nigeria yake ya biyo bayan sa
chak ya tsaya yayin da gudun zuciyarsa ya ƙaru Sultan shine sunan da ya faɗa bakin sa nawani irin rawa wayar sa ya ɗauko hannunsa na rawa bugu daya ya ɗauka daidaita natsuwarsa yayi yace
"Hello commissioner kuzo gidan mu tare da motar jami'an tsaro anyi ƙisa yana kai wa nan ya katse be tsaya jin me zai ce ba ana haka abbey ya fito daga shashin sa da alama yau beje aiki ba bakin sa narawa yace
"TARÉÊK ,
be juyo ba sai zuciyarsa da ta ƙara tushewa fusƙarsa tayi ja alama yau an kaishi bango kafin ka gane me wanna ƙamilal fuskar me take ciki to ƙana da aiki domin shi ba wanda yake iya fuskantar halin da yake ciki Allah yayi mai juriya
tun yana ƙaramin yaro jirgin kwalekwalan rayuwa yake juyi da shi a cikin ruwa wani irin duhu ne a tare da shi har abbey ya ƙaraso gun ya ƙiɗima ganin Sultan a kwance ba rai duban sa yayi yace
"Waya kashe shi?,
be ce mai ƙala ba sai ma ɗaga kafa da yayi alamar shima be sani ba sanin halin sa abbey ya fara kiran yan uwansa kafin kace me duk sun taro gawar aka ɗauka aka kai floor sa dayake nan ya fi kusa iya dukiya an kashe dukiya wani ƙato frame ɗine a hanyar dining room ya rungume Sultan suna dariya duk wannan fuskar shanon da yake da ita in ka gansa yana wasa sai ka fara tamtama anya kuwa mutum ne domin shi kamar wahainiya yake gurin can zawa komai na floor fari ne da golding
Sitti ce ta shigo cikin shigar alfarma wani swiss lace ne a jikin ta sai zabga ƙamshi yata ba zaka taɓa cewa ita ta haifi zaratan mazan nan wato ABDULKARIM ABDULNUR ABDALLAH NASIR
safna ke take mata cikin riga armless da three-quarter kanta yaci kalbar ta gashin doki har duwawunta dark purple ga uban eyelash zara zara wani hill ne a ƙafarta jika ƙe ƙas ƙass tana taƙa tilles ɗin yana bada wani sauti akan gawar ta tsaya sitti kuma ta hau kan luxury royal sofa ta ɗora ƙafa daya kan daya tana girgizawa ana haka jami'an tsaro suka zo da dr binkican gawar suka shiga yi a guje aunty Ayesha tazo duk irin jinin da ke zuba haka ta rungume gawar Allah sarki uwa kuka take yawa ranta zai fita duk me imani sai ya tausaya mata
Gefe yaja ya tsaya nesa da motanan gidan gidan idanuwansa be suka kaÉ—a suka ji harda hannu wansa yayi a kirjinsa ya zuba wa gawar kyawawan idanuwansa ko kibtawa bayayi yawa me shirin gano wanda yayi kisan jami'an tsarone suka haÉ—a gawar za a kai wa likitoci suyi binkice domin sai anyi binkice sosai
wanda yayi kisan yasan takan mugunta bebar alama ko daya da za'a gane ba ja da baya ta fara barrister Nasir ne ya rungume ta kwanciya tayi tana sakin ajiyar zuciya har suka fita da gawar zareta yayi daga jikinsa ya bisu sukuwa su aunty sakina zama sukai a floor suna ƙare mai kallo kowa da abin da yake zuciyarsa ganin kamar masu warkewar makanta yayi gyaran murya aikuwa duk suka juyo banda safna da take ɗaukar pic ko a jikinta duk da tsoron sa da take ji yau dole ta girgiza yan media da fans ɗinta
Cikin isa ya taƙo har gunsu yace
"Zan kulle guna,
Cikin isa sitti tace
"MUHAMMAD ta faÉ—i full name É—insa korar mu kake ?,
Ko ajikin sa domin shi yadade da dena tsoran wannan maƙirar tsohuwar aunty ameena da zuciyar ta ke kusa tace
"Sitti bar shi ae wannan faɗan da mu yake ba dake ba baki ga ba tunda muka shigo nan ba yawa an shigo fadar sarkin sarakuna sai hura hanci yake dade ba musan asalin unguluba sai muce daga misira take dan ai kafin ta ƙarasa ya daka mata tsawa yana wani huce yace
" I said get a out,
Ganin yar da ya koma musu zaki suka tashi suka fita takarÉ—arshi ya É—auka ya bar gidan
__________________
Sitti nidai wallahi lion nake so glass cup ta ɗauka na tatatcan apple takai bakin ta tana kallon jikarta ta wacce akewa kallon me mental problem yo inba hauka ba me za ai da taréëk mutumin da zuciyar sa duk a huje take mutumin da kowanne lokaci zai iya mutuwa mutumin da dan love ne ajiyewa tayi akan Centre table ɗin gaban ta tace
"Ashe daman safna baki da hankali mene abin so a jikin tareek kyauhu dai yana da shi daman kinsan ya'yan zina badai kyau ba ga kafurar zuciya zai tayi baya ta kwanta ajikin armchair É—inta tace
"Sai dai na yarda kwaɗayin dukiyar sa kike saboda shi rich man ne nima hanyar da zan mallaketa nake nema sai ta saki wani ƙayatatcan murmushi tace
"Kece tsanin nawa dan nasan komai zaki iya yanzu taƙen wasan zai fara,
Cikin rashin fahimta safna take dubanta buÉ—a baki tayi zatayi magana sitti ta tashi tace
"Lokacin saninki be ba ,
Ganin haka itama ta tashi ta fito kai tsaye shashin mazan gidan ta nufa ba kowa dan haka tayi dan waige waigenta ta shiga samunsa tayi ya lulluɓa da blanket da alama duk abin da akai besan anyi ba komawa tayi ta kulle ƙofar dan tamanta ta barta a buɗe da yake tana da key ɗin gun komawa tayi ɗakin ta haura saman gado tare da buɗe shi daga shi sai boxer ba komai a jikinsa hannu ta zura cikin boxer ɗin sa aikuwa yana jin baƙon yanayi ya tashi murmushi ya saƙar mata mai da mai da martani tayi rungume ta yayi ya haɗaga rigarta sama shan breast milk ɗinta ya fara yana jan nipple ɗin ɗayan cikin jin dadi tace
"Salim baka san yau an kashe Sultan ba ,
Cikin nuna halin ko in kula yace
"Daman daya shegen aka kashe bashi ba ya mai da kansa ya ci gaba da sha ganin wasan yafi ƙarfina na zare yan matan kafafuwana nayi gaba Allah ya shirya mana zuri'ar mu
*Jirgina zai daga zuwa*
PALESTINU BIRNIN GAZA
Palestine 🇵🇸🇵🇸🇵🇸🇵🇸
garin zirin gaza
Wata iriyar iska ke kaɗawa yayin da garin yayi wata iriyar ni'ima kasancewar basu da nisa da gaɓar kogi wata irinyar ƙara aka saki yayi da ihun mutune yayi yawa gini sai rushewa yake wasu na gudu wasu kowa ya danne su wata wani mutum ne ya cillo yarinyar sa waje ihu tasa tana kuka tana abbu abbu girgiza mata kai yayi ya saƙar mata murmushi yana ɗaga mata hannu domin ƙofar ba zata kai ya fito ba ginin ne ya kusan waɗowa ƙara tasa aguje zatayi gun ruƙeta akai tanajin kalmar mahaifinta ta karshe wato kalmar shahada zubewa tayi a ƙasa tana kuka jami'an tsaron ne suka zo gun
Palestine da Isra'il
Arabic shine yaran palestine Hebrew yaran yahudawa
Zirin Gaza yana da tsawon kilomita 41 da fadin kilomita 10 tsakanin Isra'ila da Masar, da kuma tekun Bahar Rum.
Zirin Gaza matsuguni ne ga kusan mutum miliyan 2.3, kuma tana É—aya daga cikin yankuna mafi yawan cunkoson jama'a a duniya.
Gabar Yammacin Kogin Jordan da Gaza, wadanda aka fi sani da yankunan Falasɗinu, da kuma Gabashin Kudus da Isra'ila duk sun kasance wani yanki na ƙasar da aka fi sani da Falasdinu tun zamanin Romawa.
Waɗannan kuma ƙasashe ne na masarautun Yahudawa a cikin Littafin injila kuma Yahudawa suna ganin su a matsayin tsohuwar ƙasarsu.
An ayyana Isra’ila a matsayin ƙasa a shekara ta 1948, kodayake waɗanda ba su amince da ’yancin wanzuwar Isra’ila ba na kiran ƙasar da Falasdinu.
FalasÉ—inawa kuma suna amfani da sunan Falasdinu a matsayin Yammacin Kogin Jordan da Gaza da kuma Gabashin Kudus.
Zirin Gaza kamar yadda sunansa ya nuna, wani ɗan zirin yanki ne da ke gaɓar tekun mediteranian, wanda yake a ƙarƙashin mulkin ‘yan Hamas. Garin ya yi iyaka da ƙasar Misra daga kudu maso. yamma da kuma ƙasar Isra'ila ta ɓangaren Arewa da gabas. Gaba ɗaya tsawon garin bai wuce mil 25 ba, faɗinsa kuwa bai wuce mil 4-8 ba. Hukumar Falasɗinawa suna ikirarin mallakar wanannan ziri a matsayin wani, ɓangare na Falasdinu
Yakin zirin Gaza kowa kagani hankalinsa ba akwance yake ba ko wannen lokaci dakarun Isra'ila zasu iya farmusu mutane ne a zaune duk gidan su ya rushe wasu ba lafiya wasu sun sami rauni jami'an tsaro sai fito da kawarwaƙin da gini na yadanne ihu wata yarinya ta saki abin tausayi ba zata huce shekara goma ba ana ruƙe ta tana nufar gun kawarwakin da aka fito da su duk wanda ya ganta sai ya tausaya mata duk da in da sabo sun saba kullum cikin kashe su ake ba ƙasar dake temaka musu ko tasa baki akan kisan kiyashin da ke musu ga yunwa fusgewa tayi ta nufi gun gawar da ka ajiye ƙara ta kwallah ganin yar da yan uwan ta mahaifin
hawayene suka shiga sunturi a fuskar ta gigicewa tayi ga ɗimuwa rasa ina zata sa kanta tayi wata baiwar Allah ta rungume ta kuka take tana fusge fusge cikin sa'a ta kwace wa matar da ta ruƙe ta kan gawar ta nufa rungume sa tayi tana kuka da ƙyar ka kwace gawar ko wanka ba ae musu ba sai yayyafa musu ruwa da aka aka kai su gidan su na gaskiya
*KANO*
Horn yayi me gadin gidan Radio ya buɗe mai iya tsaruwa ta tsaru Kai ka ce a gidan television na Al-Jazeera kake inda aka tanadar domin parking nan yaje ya baka motar sa ya fito kai tsaye reception ya nufa yana zuwa wata class lady ta tashi daga kan silver chairs ɗin da aka tana dar domin zaman baƙi masu jiran wani tana sanye da atamba Ingila green color
An mata adon maroon ɗinki strength skirt ya matsai ta da bubu tasa mayafi dark maroon ga wani ƙaton glass da tasa ya cin yemata rabin fuska wayar sa ce tayi ringing ganin baƙuwar number yayi banza da kiran jaya ƙaramin tsaki cikin salon jan hankali budurwar dake zaune a kujera tana danna labtop tace
"Barka da shigowa king,
be kalle ta ba a hankali ya motsa bakin sa yawa me ciwon baki yace
"Yauwa ganin zai huce wannan budurwa ta bishi tace Taréëk cikin mamaki ya juyo ya zuba mata manyan idanuwansa da sauri tayi ƙasa da kai domin ba zata iya kallon sa ba yayi mata kwarjini cikin dan inda inda tace
"Sunana lubna nazeer ni masoyiyar ka ce ina kaunar program É—in ka ,
ɗan sakin fusƙarsa yayi yace
"Thanks ya fara tafiya wannan budurwar sai cika take tana batsai wa ganin tana shirin yi mata shamaƙi da masoyinta da sauri lubna tace
"Please king zaka iya bani number ka kuma É—an Allah ina so muyi photo,
Chak ya tsaya ya juyo ya cije lips ɗinsa na ƙasa baya son hulakanta dan adam dan haka yace
"Iya pic kawai bana bada number ta ,
Cikin jin dadi tace
"To ngd,
wayar ta taciro iPhone 7+ ta É—auke su pic dan annuri ya aro yasawa fuskarta pic ta É—auka tace ta gode sosai daka mata kai kaÉ—e yayi zai tafi jamil yace
"King of lion,
Kallon jamil yayi ya basa hannu suka gaisa lubna ta tafi ganin ta tafi cikin shaƙiyan ci suna tafiya yace
"Wannan class lady É—in fa gaskiya gayen nan Allah yayi maka farin jini dan ma naga surayyah na kore maka su ashe shiyasa ka dade baka shigoba kana nan kana cigar fure muku ma muna nan muna jiranka lokacin program É—in har ya gota,
baza yayi mai dan shi mutum ne ba me magana ba handle din gurin da zai gabatar da program ɗin ya murda suka shiga tarar wa yayi shi ake jira zama yayi yasa earphones 🎧 yasa ya daidaita microphone cikin deep voice dinsa yace
"Assalamu alaikum jama'a barkan ku da sake kasan cewa dani a cikin wannan shiri na sharyin jarudu zakuma mu gayyato Wakilin jaridar nan ta jajsab daily trues ni me shiryawa da gabatarwa Muhammad TAR̃ÉÊK NADER inda zamu shiga wannan shirin gadan gadan saboda lokaci ya fara ja ,
_______________________
_______________________
__________________
__________________
Inna inna dagowa dattijuwar matar tayi ta dubi jikarta tace
''Lubna anya kanki ƙalau kuwa ba sallama kin a shigo a guje?,
zama tayi ta cire matafiyata jakarta ta buÉ—e ta É—auko wayar ta tace
"Inna yau ga tareek da koda yaushe kike jinsa yau Allah ya nufa munyi photo daga gidan Radio nake,
Baza tayi mata tadaɗa sautin Radio 📻 ta tana so taji yarda yirar zata kaya tsakanin matashin dan jaridan da wakilin gidan jaridar jasab ganin kamar inna bata gane ba yasa lubna tace
"Inna kalli ni da shi mukai photo,
Amsa inna tayi da sauri ta tashi zaune tace
"Lubna masha Allah kyakkyawa dashi,
Murmushi lubna tayi tace
"Ki tayani da addu'a Allah ya mallaka min shi,
Cikin fada tace
"Ungo wayar ki yaran nan na zamani baku da kunya anki ayi miki addu'a ki nemi xaɓin Allah ba zaɓin ki ba ,
Amsa tayi ta zunburo baki ta bar gun mai da hankali kan Radio 📻 ta tayi inda yake cewa
"Faruq a safiyar yau gidan jaridar jajsab shafin farko kun wallafa irin ta addancin da Isra'ila take wa Palestine shin ina da karun hamas bayan ita take mulki a kasar me yasa musulman duniya ba zasu kawo musu agaji ba ?,
Dariya faruq yayi yace
"King of journalist wato duk yarda ka dauki abun yahuce nan Isra'ila suna da karfi da makamai sannan sun sami haɗin kai da wasu ƙasashen duniya har yanzu fadan da suke inhar Palestine BA xata kalle su a matsayin kasa ba to suma baza su daina yi musu lugudan hutaba Isra'ila tana da karfi a kasar domin ita take da ikon sama wato na shiga da fican jirgi sannan amma bana ga kana shirin tafiya project ba zaka ga komai,
Dan muskilin murmushi yayi yace
"To gashi hira ta dau dadi lokaci yayi mana tsiya sai a dakace mu zuwa satu na gaba inda hirar zata kaya faruq m Aliyu ayiwa masu sauraro sallama,
Sallama yayi shima yace ayi hutun karshen mako lafiya daga nan wani ya amshe shi ya fito kai tsaye mota ya shiga ya nufi gida ransa duk ba dadi inya tuna yau ba Sultan Kamar ya dauki waya yakira uncle yaji ya akai sai kuma ya fasa yau da ace shi jami'in tsaro ne da sai ya kwatarwa Sultan hakkinsa amma duk da haka jininsa bazai tafi a banza ba cikin nutsuwa yake driving yana ji wayarsa na ruri yayi banza da ita har ya nufi unguwar su gadan ƙaya jerun wasu manyan mayan gidaje ya shiga inda yayi ɓarin hannun damansa
wani tamfatsaitsan estate shiga yayi har yan zaman makoki sun taro ana shirin yimai sallar sun gama binkican su parking yayi ya fito cikin sassarfa kar sallar ta huce shi alwalah yayi ya shiga sahu akai salla mota ya dauka domin raka shi gidansa na gaskiya a hanyar da wowarsu wato mota tayo kansa danna burki yayi amma ina sai da.......âœï¸
*~_-_Perfectly Pen's_-_~*✊ 2024
*~_-_Perfectly Pen's_-_~*🤟
*Team One.*
*🌹 perfectly Pen's âœï¸âœŠ*
*Our Ongoing Book's...âœï¸*
*1_SHIRYAYYIYAR ƘADDARA.*
*paid 500*
*Season one Free. BY: Queen Kainaat.*
*2_RANAR BIYAN BUƘATA.*
*Free Book. BY: Nainarh KD Nkd's.*
*3_DESTINY LOVE.*
*FREE BOOK BY: Oum Yasmeen.*
DESTINY LOVE
Oum yasmeen
Free book
Karku manta kuyi following É—in channel É—ina
https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k
EPISODE 6-11
Amma ina garin kaucewa ya bugewata mota cikin sauri ya fito ya tsaya kusa da motar me motar ne ya fito nesa ba kusaba tareek ya girme sa zallar hutu da jin dadi suka zauna mai ganin irin kallo da yake wa tareek ya haÉ—iye wani miyau me É—aci yace
"Dan Allah kuyi hakuri ban luraba na buge ka,
Cikin fusata yace
"Kai wanne irin mutum ne mahaifiyar mu na ciki kana ƙoƙarin bugemu ni wallahi ban zan damuba inni naji ciwo ammafa mahaifiyar mu da yan uwana wallahi da wani abu ya same mu da bazamu taɓa yardaba sai munyi Shari'a da kai,
Rumtsai idanuwansa yayi ganin ƙaramin yaro nagasa mai magana yace
"Nima ai ba'a son raina zan bugekuba tsautsayine tun da Ubangiji ya nufa sai anyi kuyi hakuri hurin da ya lotsai zan kai a gyara muku in hakan be muku ba ku fadamin kuÉ—inta in siya muku wata tunda na lura sabuwa ce ,
Kallon hadarin kaji ya shiga yiwa tareek yama raina musu hankali tab ya buÉ—e baki zai magana yaga mahaifiyar su na kokarin fitowa ya ja bakin sa yayi shiru
ganin irin ja'injar da akeyi da É—anta ta fito sanye da lufaya wata buÉ—urwa na bayanta bata tsaya ta kalli wanda yayi musu wannan ta'annatin ba tace
"Aisar shigo mu tafi kyale shi ,
Four eyes sukai da tareek yace
"Dan Allah kuyi hakuri,
Bata tsaya bashi amsa ba ta shiga mota shima ganin ta shiga aisar ya shiga ya ja su shima shiga yayi ya fara tafiya a hankali saboda ciwonsa na gab da tashi buÉ—e baki yayi tari ya sarke shi da sauri ya jawo tissue paper ya goge bakinsa aikuwa sai ga jini guda guda parking yayi cikin wahala ya kifa kansa a sitiyarin matarsa wayar sa ya shiga lalubowa cikin Sa'a ya ganta cikin fitar hayyaci ya shiga contact ya lalubo wata number bakinsa na sarkewa yace
"Kazo kabuga ka daukeni ya sake wayar domin ciwon yayi tsanani cikin yardar Allah sai ga jamil nan ya kiÉ—ema da yaga halin da abokin sa ke ciki kama shi yayi ya mai dashi baya ya kwantar kai tsaye asibitin da ake duba shi ya kai shi cikin gaggawa suka rufa akansa har numfashinsa ya dai daita
____________________
Ɗurƙusawa yayi cikin ladabi yace
"Sitti gani,
Gyara zama tayi yarda zai dau maganar da mahimmanci tace
"Ubaidullah daman maganar yaron nan ne an kyelesa ba aure ina so inhada shi da yar uwarsa ta rufa mai asiri safna ta aure shi da kyar na shawo kanta ta amince ,
Da sauri abbey ya É—ago kai cikin ladabi yace
"Sitti banƙi tataki ba amma da a kƴele shi lokacin da yayi niya yayi aure duba da irin tashi ƙaddarar dake ɗawainiya da shi a gaskiya bazan iya tursasa tareek ya aure ta ba sitti har yanzu tareek be yafemin ba har yau alaƙar mu bata dawo daidai ba duk da ko a fuska baya nunamin ninasan abin da yake nufi da hakan bazan so in ƙara lefi agunsa ba ,
Tsawa ta daka mai tace
"Wato ni zaka nunawa iya kacina akan dan shegen da ka haifa uwarsa ma ta guje shi mu mun ruƙesa ya ci ace ta juyo ta waiwaye sa tun yana zanin tsunma to in kaman ta bari intuna baka da kuɗin mahaifinka aka dinga suyimai madara ana bashi har ya girma wata ranma inta ƙare kafin asiyo nonan akuya ake bashi har ya girma sannan zaka nuna min iya kacina akan sa wallahi gaji na rantsai maka zan tsine maka in yau ba a ɗaura musu aure da safna ba ai yar ɗan uwan kace duk abin da zai yi yazo yayi ai ba tsoransa nake ji ba duk taurin kansa da kafiyarsa dole mu tanƙwara shi ai bashi ya haifi kansa ba mu muka haifesa muna kuma da iko akansa tana kai wa nan ta tashi ta bar gun
dafe kaisa yayi dake masa wani irin sarawa tashi yayi ya nufi shashinsa hajiya na'ima ya tarar ta zubawa tv ido duk da anyi mutuwa ta sa uban kida danma ba wanda zaijita bayan tareek be ƙara haihuwa ba shi yasa ya kwallafa rai akansa amma ina yayi mai nisa tunda tareek yasan waye shi ya dena yarda da kowa inciwonsa ma ya tashi ya dinga fashe fashe kenan duk abin da ya gani sai yayi hurgi da shi sanadin shock ɗin da kwakwalwar sa da tasamu na jin ko shi waye shikkenan kuma ciwonsa ya ta'azzara ga zuciyarsa duk a huje baya cin abincin da zai sa wa jininsa kauri yanzu haka injine ke temaka mata gurin aiki duk shekara yake zuwa a canza mai bedroom ɗinsa ya nufa akan luxury royal bed ta zauna ya zuba ta gumi ya shiga tunanin rayuwarsa ta baya
*Wai waye masu iya magana sun ci adon tafiya*
*1991*
Mudai asalin mu yan ƙasar marocco a wani ƙauye da ake kira da
*MARRAKESH*
kane kasuwanci ya kawo mahaifin mu kano kowa yasan fatar dabbobi da ita ake takalma jakunkuna yana siyanta ya kai marocco ya siyar da ita ga Company hada Leatherwork suyi amfani da ita Allah ya samai albarka a kasuwancin sa NADER BN UBAIDULLAH shine cikakken sunan mahaifin mu wataran bayan an gama loda mai kaya za akai shi Lagos a huce dashi ta jirgin ruwa zuwa marocco ma iya marocco yake kai kaya ba har sauran ƙasashen duniya Allah ya haɗashi da mahaifiyar mu yar garin Yola a wani gari da ake kira
*MAYO-BELWA*
duk da iyayensa bawani so suke ba ganin zai auro musu bare haka suka haƙura to da raban zuri'a a tsakani mu hudune a gun mahaifan mu UBAIDULLAH ABDULNUR ABDALLAH sai dan autan mu NASIR cikin kulawa da soyayyar juna muka tashi mumsami ilimin addini da na boko duk da akano muke amma duk wani abu da za ai a maroco sai munje kwasam ƙaddara ta gitta min bazan taɓa mantawa ba
*Ranar litinin shabiyar ga watan Oktoba ranar da yakasance baƙar rana a guna masomin ƙaddara ta da tareek toshen baƙin cikin da muke ciki nida ɗana har yau*
Fitowa ta kenan daga jami'ar Bayero University kamar ance É—aga kanka naga wata kyakkyawar yarinya chocolate color bazata huce shekara goma sha takwas ba da alama abin hawa take jira daidai gunta na tsaya na zuge glass É—ina nace
"Assalamu alaiki,
Matsawa tayi zuciyar ta nawani irin zillo tsoro fal ranta cikin Sa'a kuwa taga napep ba tayi ta shiga ganin lokaci daya ta rikikice na saki murmushi binsu nake yi har unguwar rijiyar zaki aikuwa tana fitowa na buɗe mota nafito juyowar da zatayi tabawa me napep kuɗinsa ta ganni sauri ta ƙara amma sai da nasha gabanta bata tsaya ta saurareniba ta shiga gida in takaice muku labari ranar kwana nayi banyi bacci ba har sitti ta gane lokaci daya nayi zuru zuru kai kace mahaifina ne ya mutu kullum na taso daga makaranta sai naje gidan su amma bata saurarata alamu ta tsanani ƙarshe sai abokina yaban shawara in tambayi mahaifinta ko Allah zai sa ya bani nanfa ya ɓaɗamin ƙasa a ido yace
har abada bazai taɓa bawa bare yarsa ba ni sai a lokacin nasan ma kanurine jira yake falmata ta gama karatunta ya kaita Gamborin gala yayi mata aure yanzu tana shekarar karshe a secondary ranar na shiga rashin hankali nan fa sheɗan ya ƙitsamin inmata fyade insuka ga haka zasu bani mahaifina bashi da matsala zaine mamin auranta sitti ce me natsala ita zata ce bata yarda ba
haka washe gari na shirya na tsaya akan hanyar makarantar su na tareta Powder nashaƙa mata bata ƙara sanin inda kanta yake ba sai farkawa tayi taga ahalin da take tayi kuka tayi min Allah ya isa yafi cikin kwando nanfa nadama ta kamani amma ko saurarena batayi ba
Sosai na shiga nadama mara adadi tundaga ranar har iyau bana cikin kwanciyar hankali sai ko da ta koma gida ba abin da iyayeta suka fuskanta itama sai dai ta koma gefe tayi kuka batasan da wanne ido zata kalli mijin da ta aura ba ana haka tafara cuta nene wato mahaifinyar ta ta kaita asibiti nan fa likita ya binciko musu tashin hankali ranar taci duka tunda a asibitin
ko da aka tambaye ta waye ba ta boyewa mahaifanta ba nan fa aka nemo mahaifina ranar ya shiga baƙin cikin mara misali haka nima sitti kuwa ba ruwan ta domin ko a fuska bata nunan ba sai dai wani zubin ta yadamin da habaici haka na jure ina ganin cewa innata haihu za'a dauramin aure ashe da sauran rina a kaba wani irin kunci duk ta rame sai uban ciki ba kowanne abu take iya ci ba tana jin muryar mutane za su shigo da gudu take shiga daki wata iriyar tsana tayiwa cikin da ke jikin ta kamar shiyayi abun ba ma ita kadai ba har alanguburo wato mahaifinta ranar da ta haihu ranar ko tsayawa ta kalleshi batayi ba bama ta cikin hayyacinta saboda c.s akai mata ranar alanguburo yakira su alhaji nader su amshi yaron suje can da shi ɗan a duba shi saboda yana dauke da ciwon zuciya tana tashi Maiduguri zasu huce su da kano har abada daman gudun hijira ne ya kawo su ko da Ubaidullah yaji bayanin sa rikicewa yayi yana bashi hakuri
badawa idanuwansa tuka yayi yace
"Ko dan kaga ba dau wani mataki a kanka ba to wallahi kai da auran kaltum bulama gana har abada ,
Zumebewa yayi agun aka bashi gado shima bayan ta farka kallo daya tayi wa ɗan ta kauda idanuwanta hawaye na zuba waiyau ita yake da dan da bana sunnah ba yaron kamar shi daya da Ubaidullah sai wani abu da ba'a rana na kaltum da ya dauko kato da shi bakace yana da ciwon da aka fadaba to wayar gari mukai ba su ba labarin su ga dai yaron ana bashi temaƙon gaggawa duk mahaifina ne yake dawainiya da tareek domin sitti ta tsane shi har bata son ganinsa bayan ansallamo mu haka naci gaba da kula da Muhammad tareek na daina zuwa makaranta har ya fara girma tsanar da yan uwana sukai mai ba magana kuwa domin ko abu ya taɓa sai sun zage shi sunce shege sitti tana sane zata ɗauke madararsa wai gwara ya mutu da ta ajiye shege a zuri'ar ta haka na koma makaranta ina karatu ina rainonsa ban fuskanci matsalah ba sai ran da mahaifina ya mutu nan fa komai ya kara rukicewa Allah ya temaka ma na nasami aiki a NNPC na Abuja nanfa tsananta ta kara ƙarowa akan tareek
nima yawa anmin asiri nabi na fita harkarsa shiyasa bamu shaƙu da shi ba shi yayi wa kansa wahala har ya kai iyanzu ranar da yasan ko shi waye ranar aka cemin zuciyar sa ta huje haka na biya kuɗi da ƙƴar akai mai aiki aka samai inji shine ke control ɗin sa tissue ya yago ya goge fuskarsa tambas tareek abin tausayi ne duk da irin wannan matsala har kwanan gobe yana mutuntani sai dai ba wannan shaƙuwa ta ɗa da mahaifi banjin ko number yana da ita ban da ka cire uncle nasir da shi yayi mai ɗawainiyar karatunsa
Palestine.........âœï¸
*Perfectly pen's ðŸ–Šï¸ ðŸ–‹ï¸*
*~_-_Perfectly Pen's_-_~*✊ 2024
*~_-_Perfectly Pen's_-_~*🤟
*Team One.*
*🌹 perfectly Pen'sâœï¸âœŠ*
*Our Ongoing Book's...âœï¸*
*1_ƘADDARA CE!.*
*BY: S Candy.*
*2_SHIRYAYYIYAR ƘADDARA.*
*paid 500*
*Season one Free. BY: Queen Kainaat.*
*3_RANAR BIYAN BUƘATA.*
*Free Book. BY: Nainarh KD Nkd's.*
*4_DESTINY LOVE.*
*FREE BOOK BY: Oum Yasmeen.*
DESTINY LOVE
Oum yasmeen
*KING AND QUEEN WRITING CHAMBER*
*PERFECTLY PEN'S*
```Zazzafar tawa ga```
Free book
Palestine
Episode 12-15
Darene ya tsala yayin da ya zamarwa abrar rana kowa na bacci Ita kuwa ya kauracewa idanuwanta yau ba abbu ba ummi ra banta da abinci tun lunch da sukai tare da abbu yana bata abaki yana cewa ta daina kuka a yanzu addu'a umminta take buƙata ba kuka ba daga kanta tayi taga hasken wata ga taurari sai haske suke sosai sukaiwa sama ado hawayene ya zubo a idanuwanta
irin kaddarar ta kenan daman zata gansu itama su kasheta me yasa basu hada da ita ba me yasa basu kasheta ba suka zaɓi su barta ta zauna adoran duniya yanzu bata da gata bata da wani bango majingina wata ƙara sukaji alamar anhullo musu boom tantinsu kowa maɓoya ya nufa Ita kuwa zuciyar ta Allah Allah take boom ɗin ya tashi da ita bata son rayuwa a yanzu tafi son mutuwar ta itama tabi su abbu cikin iƙon Allah jami'an tsaron kasar suka zo ɗeɓesu sukai daga inda suke suka kai su gefen kogin jodan suka kafa musu tanti a gefe ta zauna ta zura ƙafafuwanta cikin ruwa ta soma alwalah
Bayan ta idar dan buhu ta shifida ta tada sallah bayan ta idar ta nemawa mahaifanta gafara
motar abinci cice ta zo da sauri kowa yahau kan lahi ita ce takarshe tabbas suna fama da tsanani saidai Allah ya kawo musu sauki
kash na zuwa kanta ya ƙare dole ta koma gefe ta zuba ta gumi haka rayuwa tayi da ita bata da me rarrashin ta hawayene suka shiga mabaliya a fuskarta bata sa hannu domin tsayar da su ta zaɓi zubarsu wannan shine sauƙi zuciyarta ji tayi antaɓata ɗago luhu luhun idanuwanta saboda tayi kuka sun kumbura har muryarta ta dashe hulliya ce ta tsaya akanta tace
"a-cha-yot ma-zon?,
abincin hannun ta ta miƙo mata amsa tayi tace
- "על כל זה תודה" (al kol zeh todah) -"
ma'ana nagode sosai
Hulliya tace
, "×ין לחוש ×‘×¢× ×™×™×Ÿ" (ein lachush ba'inayin) "
Ma'ana kar ki da mu bakomai
Kusa da ita ta zauna hulliya asalinta yaran Hebrew (iburaniyanci)ce mana bayahudiya ce kusan alƙar auratayyah ta shiga tsakanin Palestinu da Isra'ila duk kuwa da yar tsamar dake tsakanin su shiyasama ta'iyah yaran abrar tsakurar abincin ta ɗingayi badan tanajin dadinsa ba
_________
Lumshashshun idanuwansa masu kama da me jin bacci ya lumshe a duk lokacin da ya rufe idonsa kyakkyawar fuskar matar nan yake gani yaja tsaki yafi cikin kwando dafa shi jamil yayi yace
"Kai dai wallahi halinka sai kai tun ɗazu nake tambayar ka me ya faru dakai har ciwon ka ya tashi kai min shiru likita yace wani abu akai maka da ya ɓata maka rai ko kuma yasa zuciyar ka ta buga ta huce bugun da akeso tayi shine ya janyo maka haka dan Allah TARÉÉK kadin ga kai zuciya nesa gashi tun ɗazu sai zuba tsaki kake,
rufe idanuwansa yayi ruf yawa wanda yake bacci har ya ƙaraci surutunsa ya gama da yaga yayi shiru ya tashi zaune ya cire ƙarin ruwan da ake mai da sauri El-jameel yatashi daga gadon masu kula da mejinya da ya kwanta yana charting yace
"Wai kai TARÉËK wannan irin mutun ne yanzu kuma me drip ɗinnan yayi maka?,
cikin tausayin amininnasa yasan abin da yake gudu yasan abin da El-jameel yake tsoro amma shi ya dade dasani cewa lokaci kawai yake jira shiyasa yake kafkaf da abin da zaisa ciwonsa ya tashi jinin da ke zuba a hannunsa sakamakon ciri drip É—in da yayi ya kallah ya sakar masa murmushi yace
"Naji sauki mutunne shi da ba meson magana ba inkaji maganar sa yana teburin tattaunawa da mutane a gidan Radio ko fashin baƙin da dufulomanciyah,
Jinjina kai yayi yace
"Bara inji in faɗawa dr Abdul Aziz domin kai ba abin yarda bane wata kila wani abu katuno ba kai ba shine zaka je kayi ka cigaba da hidimar al'umma wani ko sau daya bayan shuɗewar..ka...ba zai tuna da kai ba kayi ƙoƙari gurin taka tsantsan da lafiyar ka ,
Ganin alamun kamar tashi zaiyi da sauri jameel yayi hub ya fita ya rufe kofar gun dr aziz yaje dayake asibitin kudine cikin girmamawa ya amshe Shi kuma sun saba É—an rubutu yayi a takarda yace
"dan Allah kula da shan maganin sa sannan duk abin da zai kawo bugun zuciyarsa a guje shi wata ran in ta buga da yawa topa,
Saurin runtsai ido el-jameel yayi ya girgiza likita kai yace
"Kar ka ƙarsa insha Allahu hakan ba zai faruba,
murmushi aziz yayi tunda yake be taɓa ganin aminin gaskiya sama da jameel ba soyayyar su daga Ubangiji take ba cutarwa tsakanin su yace
"Okay nima ina fatan haka zaku iya tafiya ungo wannan ku biya su pharmacy ku siya,
Amsa yayi ya tashi komawa É—akin yayi yace
"Tashi mu tafi,
Gyara kwanciya tareek yayi yace
"Ni sai na ƙara hutawa zuwa gobe sai mu tafi,
Dariya jameel yayi yace
"Yasin baka isa ba ,
tashi yayi yace
"Tun kafin ka cikamin kunne bara in tashi,
_________
Ko daidaita parking aisar beba ta fito tana haki zuciyar ta nawani irin bugu har tana sarƙewa da lufayarta shiga tabkeƙen floor wanda za'a kirashi da aljannar duniya bata tsaya a ko ina ba sai a bedroom ɗinta tasa key ta kulle danma kar su dame ta waɗawa kan gado tayi ta saki kuka mara sauti ganin wannan mummunar fuskar
tatuna mata abubuwa da yawa wayan da suka shuɗe duk da lokaci da dama takan tuno su lumshe idanuwanta tayi har yanzu fusƙarsa take gani dayake bata haƙuri tambas duk yarda akai wannan jinin su ne domin kamar su ɗaya sak saidai wasu abubuwan da bata sanin ba wato halayyar sa cikin kuka nur tace
"Ummi tárná ngòo máá!"
Sanin halin nur da naci dai daita nutsuwarta tayi tace
"Ãnà kú sÃrè ngèrÃ",
bata yarda mahaifiyar su zata fito ɗin ba ta ci gaba da bugu tana faɗin Tárná ngòo máá
a haka har big brother dinsu da aisar suka zo cire hannun nur yayi ya rungume ta sun dade da sanin cewa akwai wani abu dake damun ummi lallashin ta ya shiga yi kallo daya zakai musu kasan cewa jinin baggara ne su wato shuwa arab wata irin fata ce dasu me kyau chocolate colour ga shiƙe da take sumar kansu duk anan naɗe nur itace kaɗece mace kuma auta
jan hannunta yayi ya kaita bedroom dinta zaunar da ita yayi akan stool shi kuma ya zauna a tamfatsaitsan luxury bed ɗinta yayi da aisar yana tsaye ya tsarƙe hannuwansa a kirjinsa yace
" "La'a ta'khi, khali'i khalas!"
Kallon sa tayi sai ta ƙara fashewa da kuka tace
"Ummina,
Aisar ya matso kusa da ƙanwar tasu yace
"Addu'a zaki wa ummi Allah yaye mata damuwar ta ba kuka ba ,
Tissue paper aziz ya miƙo mata ba musu ta amsa ta goge fuskarta jin ƙarar shigowar motar cikin farin ciki tace
"Khuwa" (خوا) "Baba déná gà jà gà rka",
da sauri suka tashi fitowa sukai hannunsu sarke da na juna har baba ya iso floor da gudu suka isa gunsa rungume su yayi yana dariya cike da farin cikin ganin ya'yan nasa yace
"Ná árà kú yÃn, úmmà gà rka ?Ná árà kú yÃn, márgà tèy gà rka!
Nur narai narai tayi da idanuwanta kwallah ta taru a idonta tace
"Tana bedroom É—inta,
Medical glasses dinsa ya cire ya zura a trouser suit É—insa yace
"Okay bara inje gunta,
_________
Dai dai shiga gida suka ji wani mugun labari da ya kusan tafiya da numfashin Muhammad tareek.....âœï¸
*~_-_Perfectly Pen's_-_~*✊ 2024
*~_-_Perfectly Pen's_-_~*🤟
*🌹 perfectly Pen's âœï¸âœŠ*
*Our Ongoing Book's...âœï¸*
*1SHIRYAYYIYAR ƘADDARA.*
*paid 500*
*Season one Free. BY: Queen Kainaat.*
*2_RANAR BIYAN BUƘATA.*
*Free Book. BY: Nainarh KD Nkd's.*
*3_DESTINY LOVE.*
. BY: *Oum Yasmeen.*
*Mun Shirya tsaf domin kawo muku daÉ—aÉ—an littattafan mu masu cike da ilmantar wa faÉ—akarwa tunatar wa wa'azantar wa har ma da NishaÉ—antar wa.ðŸ’*
*🔥Kada ki bari wannan tafiyar ya kasance ba tare dake ba. Don't Miss It Dearest sisters 🔥*
*DESTINY LOVE*
_Story and writing_
*By*
*Oum yasmeen*
*KING AND QUEEN WRITING CHAMBER*
*PERFECTLY PEN'S*
*Ina godiya masoyana ina ganin saƙon fatan alkhairi nagode sosai Allah ya bar zuminci*
*Episode 16 שש עשרה (Shesh Esreh)to 17 ×©×ž×•× ×” עשרה (Shmoneh Esreh)*
*TARÉËK*
Kallon kallo a ka shiga tsakanin tareek da jameel lumshe idanuwansa yayi da suka kada sukai ja yawa garwashin huta ƙara kasa kunne yayi domin yana tamtama anya kuwa kunnuwansa gaskiya sukaji wani uban kambara aka saki inda me shela yace
"A yau aka ɗaura auran MUHAMMAD TARÉËK da zanka ɗeɗiyar amaryarsa SAFNA ABDULNUR a kan sadaki dubu dari biyu,
gaban jameel ne ya waɗi ya dubi tareek tabbas abba bewa tareek adalci ba shin besan wace ce SAFNA ba yarinyar da bata ji wani irin bugawa zuciyar sa tayi da yatuno da lalurar tareek kafin yace wani abu tareek ya buɗe murfin mota ya fita cikin izzah da ƙasaita yake tafiya wanda cikar kamala da mazantaka wanda tarin shekaru da ilimi suka haifar mai ita kallo daya zakai mai kasan cewa tabbas namijin gaskene ko a cikin maza sunan shi mazaje
malam liman wanda shine limamin babban masallacin BN NADER dake unguwar gadan ƙaya ajikin estate ɗin su yake ya fito murmushi ya sakarwa tareek ɗin kallo daya zakai mai kasan cewa ransa ya ɓaci fuskarsa tayi ja abinka da farar fata ba kowa yake iya gane wannan fushin kamilalliyar fuskarnan ba amma a yau sai gashi kowa na iya gani takowa malam liman yayi ya ruƙe shi shine mutum na farko daya fara koya mai karatun addini a gunsa ya sauke yanzu haka yana iya rubuta Alkur'ani dan haka wasu suke ce mai gwani yana da wani mutunci da ƙima a gunsa mazai iya tuzarta shi a gaban mutane ba amma yau ace ƙannan mahaifinsa ne suka ruƙe shi da wallahi sai yayi hulli da mutun cikin nasiha yace
"Me babban suna kai hakuri kai hakuri a duk lokacin daka ga an cuce ka hakan na nufin nasara wallahi Ni shedane mahaifinka be so ba dan Allah in zaka tashi a bunka ka cire mahaifinka wallahi fin ƙarfinsa akai kadena tunzura ko dan ciwon ka yana bukatar sanyin zuciya in baka bi iyayen ka kana tare da taɓewa suna da wani ƙima da daraja a gunka tilas ka bi umarnin su inhar ba saɓawa mahaliccin ka suka umarceka kayi ba shine zaka bujere musu anan ba biyyah gun saɓawa mahalicci wannan auran auran manufa ne insha Allahu bazasu yi tasiri ba andade ana ruwa ƙasa na shanyewa kai hakuri kai haƙuri tareek,
tabbas inyace nasiyar malam bata shigeshi ba yayi ƙarya duk wani gana most go da ya cika na rashin mutunci da zai zube musu ba rabi amma bawai ya haƙura bane sai ya tauna tsakuwa dan aya ta ji tsoro ita kuma safna yayi muskilin murmushi saita gwammace kida da karatu saisaita kaisa yayi yace
"Malam nagode Ni zan shiga ciki,
Malam ya karanci TARÉÉk tsab a kwai abunda ya ke ɓoyewa amma koma mene Allah yasan ya mai sauki da salama a zuciyar sa domin yasan bawai ya haƙura bane yace
"To afito lafiya Allah yayi albarka,
Lips É—insa ya motsa yace amin
Can kuwa babban floor tun zuwa tareek an sanarwa da sitti amma batayi tsammanin zai barta ba batare da ya zo ya gurza mata rashin mutunci ba shirunsa na nufin abubuawa da yawa gwara yayi a yanzu da ya shirya wata gada zaran wacce tasan zata iya afkawa da mutane da dama na estate É—in mama amina tace
"Sitti yanzun nan salim yake cemin tareek yana floor sa anya kuwa wannan taƙadirin yaron ba wani abu yake shiryawa ba shirunsa matsalane fa sitti?,
gyara zamanta tayi ta É—auki tufa na gutsura duk zakinta É—acinta taji tasan halin tareek tsab to wallahi abun da zai zo musu yafi shirin su tace
"Maman amina ina zansani amma kwai lauje cikin naɗi kinga wannan malam liman din hmmm akwai wata a ƙasa,
Mommy Hafsah tace
"Sitti ai ba liman ka dai ba kinga wannan munafukar Aysha daki ke ganin ta É—an dai tana ji da mutuwar makahon danta ne da tuni ita zata maye gurbin malam liman,
SAFNA da tun dazu take ta juyi tana rawa burinta ya cika amma inta tuno cewa ita ba cikakkiyar buɗurwa bace hankalin ta na tashi ƙarfa a first night ɗinsu ya sake ta amma ai mommy tace zata bugemai baki
*Hmm muje zuwa yanzu wasan ya fara*
__________________________
"TAREEK tun É—azu kake haÉ—a jaka ina zaka kuma naga ka ajiye jami'an tsaron a kofar shashin ka me hakan ke nufi ?,
Passport É—insa ya É—auka ya zora a briefcase É—insa sai a lokacin yaga damar magana yace
"Kai ma inzaka haÉ—o kayan ka yau sai Palestine daman a gobe ce tafiyar amma na yi booking tickets yau har da naka nan da karfe 5:39 jirgi zai tashi,
sakar baki jameel yayi yana kallon sa ya yarda tareek shegen me raine shi daman yasan shirunsa na nufin abubuwa yace
"So fa wayan nan jami'an tsaron?,
banza yayi mai sallamar aunty Ayesha suka shi da sauri tareek ya amsa yana bata izinin shigowa shikwai gogan ko motsi beba yana aikin gabansa gaban tane ya waÉ—i ganin logges a gaban su tace
"Ba dai tafiya za kuyi ba ?,
Jameel yace
"Akwai wani project da zamu gabatar a ƙasar Palestine zamu je samo bayane ne shine tafiyar ta taso,
Kallo ta maida ga tareek tace
"Ka fadawa abba?,
Sai a lokacin ya É—ago ya dube ta zai yi magana tace
"TAREEK kai min alkawari fa ba jayayya tsakanin ka da abba please kaje kai mai sallama ko addu'a yayi maka zaka samin ninƙin nasara fiye da yarda zaka sameta nasarar mu ta tafiya tare da albarkacin iyaye tareek,
Kallon kallo aka shiga tsakanin MUHAMMAD da jameel sun san zancan ta gaskiya ne amma shi baya iya jin zai je yayiwa mahaifin sa sallam mutunmin dake cinye dukiyar al'umma mutumin da ke danne hakkin maraya shifa ya tsani siyasa amma wallahi yana gab fitowa matemaƙin gwamna tareek gwamna domin su kwatowa talakawa hakkin su ko ruwan gidan su baya iya sha dan yasan duk haramunne yace
"Bara in kira hajiya in mata sallama amma dady nasan yana office yanzu bazai É—auki waya ba ,
Aunty Aysha tace
"Duk da haka kira shi ko kai mai text message,
bayar da ya iya haka ya kirawo su sun mai fatan alheri tafiya suke cikin nutsuwa yayin da aunty Ayesha tayi shashinta su kuma suka shiga shashin abba bazai iya tuno yaushe ne ranar sa ta karshe shiga shashin abba ba haka badan ya so ba ya tura kai yana zaune abban floor ashe sitti ma na floor a lamar wata magana suke tana ganin sa tace
"Yauwa dan ƙanin ubanka Abdullah Ka ɗauke min wayan nan mutanen da kakawo min gidana tun kafin ran kowa ya ɓaci amarya kuma yau zata tare a shashinka,
be kulata ya sami gu yayi ya zauna cikin ladabi suka gaisheshi tareek yace
"Abba daman nazo in maka sallam zanyi tafiya,
Sosai mahaifin nasa yaji dadi yace
"To Allah ya tsare ya bada abin da aka je ne ma,
Amin suka ce ban da sitti da zuciyar ya ke a tunzure yama raina mata hankali tana magana yayi kunnan uwar shegu
Abba yace
"Zuwa ina?,
Ƙasa da kai tareek yayi yana jin wani ɗaci a zuciyarsa jine ya gangaro ta hancin sa da sauri jameel ya ɗauko mai tissue sai dai be ƙarɓa ba ya ɗauko farin
handkerchief ya goge sosai hankalin abba ya tashi yace
"Sannu Allah ya baka lafiya,
Runtsai idanuwansa yayi yace
"Amin Palestine zamu an aika mune a gun aikin mu,
Da sauri sitti tace
"Wallahi baka isaba so kake ka maida min da jika ƙaramar bazzawara to wallahi a hir ɗinga sai tasa kuka yanzu Ubaidu kana gani ɗanka na cimun mutunci kayi shiru wane besan cewa gun nan ko tsuntsu ya huce sai sun kashe garin yan ta'adda amma kai shiru ga hukuma da yazo ya zube min a gida,
Cikin ladabi yace
"Ji haƙuri sitti kinga ga yace agun aikin sune sannan zan sa ya ɗauke su,
Majina ta fyece tace
"Wallahi yaron ne me zuciyarsa kafuran farko ya rainani wannan Allah ne ya ragewa aya tsaƙinta be fito a arne ba yaro yawa jikokin Bature ko da yake inji ke juyashi ba mamaki dan yana da taurin zuciya,
inda take tareek be kallah ba be ma nuna mata yasan me take faÉ—i ba ya tashi yayiwa abba sallama mama Amina tace
"Amma tareek ka ganmu ko ai wani kallo da ya jefa mata sai ta nutsu domin tasan ƙaramin aikin sane ya fara hulli da duk kayan da yaci karo agarin haka kwanaki yayi mata karaya in abin nasa ya tashi yawa zaki yake komawa
fita yayi cikin sarsarfa Muhsin jameel ya ƙiran sa ya kai su airport filin tashi da sauka na malam aminu kano international airport tuni jirginsu ya tashi sai Palestine Muhsin ya dawo da motar gida
*_________BABA GANA ƘYARI FAMILY*
knocking ya Shiga yi cikin hausar ta mara fita tace
"NUR bana faÉ—a miki ba zan fito shine kika dawo,
gyaran murya babah yayi yace
"Ummin nur nine,
Jikinta a sanyaye ta taso ta buÉ—e kallo yabi ta dashi bayan ta matsamai tace
"Múndú máá,
shigowa yayi ya zauna cikin sakin fuska yace
"Yauwa Kú fárá ndá?,
murmushin karfin hali tayi cikin kulawa da soyayyar mijinta kuma uban ya'yanta tace
"Ndá kú sÃrè,
rungume ta yayi yace
"Kalmtum kiyi haƙuri kinji komai yayi zafi maganin shi Allah kamata yayi ki manta da abin da ya faru ko dan lafiyar ki,
Kuka tasa tace
"Yauwa naga ahalinsu kuma me kama dashi sai ta ƙara fashewa da kuka,
da kyar tayi shiru yace
"Wanke fuskar ki muje floor yaran duk sun damu,
tashi tayi ta shiga toilet murÉ—a fanfon sink tayi ta wanke fuskarta da showar jel me daÉ—in kamshi fitowa tayi tasa towel ta goge fuskarta ta dansa power dariya yayi yace
"Wow kin yi kyau,
Murmushi tayi hannunsu asarke da juna suka fito da sauri nur ta rungume ta tasaki kuka ummi tace
"Ki shiru dan Allah ai na fito kaina ne yake ciwo,
Nur tace
"To Allah ya baki lafiya,
Amin tace
Zama sukai azizi yace
"Ku tayani murna yau andawo da king of journalists kula da lafiyar sa ta dawo hannuna hakan ba ƙaramar nasara bace a guna na zama consultant doctor insha Allahu zan kawo karshen matsalar sa,
Murna suka taya shi ace zai duba mutun kamarsa yace
"Wallahi ummi jinsa nake kamar dan uwana ina jin tashin lafiyar sa ajikina,
Baba yace
"Allah yasa ya sami sauki,
Amin suka ce
Aeesar yace
"Kasan É—azu mun haÉ—u da shi ina sane na faffadamai magana wallahi girman kai ne da shi,
Saurin dagowa aziz yayi yace
"Daman kai katada mai da ciwonsa gaskiya aeesar baka kyauta ba yana gudun mutane ne saboda ciwonsa da kuma gudun bakin jama'a,
*Zuciyar ummi ce tayi wani irin bugawa ta dafe kirjinta tace.....âœï¸*
*🌹 Perfectly Pen's âœï¸âœŠ*
*Our Ongoing Book's...âœï¸*
*1_SHIRYAYYIYAR ƘADDARA.*
*BY: Queen Kainaat.*
*2_RANAR BIYAN BUƘATA.*
*BY: Nainarh KD Nkd's.*
*3_DESTINY LOVE.*
*BY: Oum Yasmeen.*
*Mun Shirya tsaf domin kawo muku daÉ—aÉ—an littattafan mu masu cike da ilmantar wa faÉ—akarwa tunatar wa wa'azantar wa har ma da NishaÉ—antar wa.ðŸ’*
*🔥Kada ki bari wannan tafiyar ya kasance ba tare dake ba. Don't Miss It Dearest sisters 🔥*
*DESTINY LOVE*
*OUM YASMEEN*
*KING AND QUEEN WRITING CHAMBER*
*PERFECTLY PEN*
*Ina ganin saƙon fatan alkairi ina godiya Allah ya bar zuminci*
https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k
Episode 18 *י"ח (Yod Chet) to 19י"ט (Yod Tet) "Tet-Shei" (ט-שי).*
Ta buÉ—e baki kenan za tayi magana wayar ta tayi ringing É—auka tayi ta bar gun domin amsa kirana kafin ta dawo Aziz yabar part É—in ta ya tafi nasu zama tayi akan luxury sofa ta zuba ta gumi ji tayi na zare mata hannu dago idanuwanta ta kalle sa murmushi ya sakar mata yace
"Ummin nur har yanzu wai yau she zaki dena wannan da muwar ne? wai yau she komai zai zamar miki jiki ne Please i begging you ki dena sawa ranki damuwa narasa yanzu me kike buƙata kin rabu da shi to wannan a bu zaki tuna na bakin ciki da ya faru a baya babu,
shiru tayi tana sauraran sa tabbas abin da ya faɗa gaskiya ne amma me isa wani lokaci ake damuwa da halin da yake duk kuwa ƙoƙarinta na tamanta da shi cikin rawar murya tace
"Insha Allah zan dinga kawar da maganar araina,
Tashi yayi yace
"Ko kefa ai haka nake so zo ki hada min ruwan wanka,
dafe kanta tayi tace
"Kaga shaf na manta da wannan dan Allah kai hakuri,
Murmushi yayi yace
"Bakomai babbar likita guda nasan sha'afa kikai Dr,
A kullum son mijinta ƙara huda zuciyarta yake dai dai da rana daya beta ɓa faɗa mata abin da ya shafi rayuwar ta tabaya ba yayi mata guri *Dr shattima Baba gana ƙyari* consultant dr abangaran. *neurology clinic* duk wata nasara da tasamu tofa sanadin sane
*QUEEN ALIYA INTERNATIONAL AIRPORT JORDAN*
Jirgin su acan ya sauka saboda *Yasser Arafat international airport baya aiki yanzu* shine airport ɗin palestine gama checking ɗin kayan su aka ƙarayi da duba biza ɗin su bayan sun fito wayar sa ya ɗauko ya fara duba internet domin binciken hotel mafi kusa da inda suke tunda a yanzu dare yayi baza su iya zuwa Palestine yanzu ba doba da yaƙin da suke ciki cin karo yayi da
*Kempinski Hotel Amman Jordan*
Ganin irin tsarin su tarar taxi yayi ya fada mai inda zai kai shi tuni mutumin dan ƙasar Jordan ya fada mai kudi da zai bashi shiga sukai inda ya bida su ta
Abdul Hamid Shouman Street,
Har hotel É—in kuÉ—in suka bashi kallo daya zakai wa hotel É—in kasan luxury hotel ne jameel yace
"Tareek hotel É—in nan daga gani zai kuÉ—i,
kallon sa yayi yace
"Uhmm na riga nasai ticket a website É—in su na biya komai,
Kai jameel ya daga mai kai tsaye reception suka nufa key aka basu da number dakin wani mutun ne ya raka su suna shiga ya ajiye travel bag É—insa yar gidan Louis Vuitton
ya nemi gu ya zauna akan luxury bed É—in dakin jameel kuwa toilet ya shiga domin yayi wanka yayi alwala yayi sallah dan jin ana kiran sallah isha da yake garin musulmai ne arnan basu da yawa
wanka yayi ya É—auro alwalah bayan ya fito tareek ya shiga fitowa yayi É—aure da towel Jin na knocking bell kallon
jameel yayi sai akai sa'a jameel É—in shima shi yake kallo dan karamin tsaki yaja ganin jameel beje ya buÉ—e ba dariya sosai jameel ke kunshe wa cikin dan daga murya yace
"Am nace ango an bugon ƙofa jika ka buɗe ko amaryar yace ta biyo mu saboda in kai zaka iya jurewa ita ba lalle ta iya ba,
takaici ne ya turnuke tareek jura jallabiya yayi ya buɗe asalin dan ƙasar Jordan sa'eed m hammad ya miƙo mai basket food karɓa yayi yamai godiya
a kan Centre table ya dubi jameel yace
"Anya kuwa wannan zan iya ci jibi fa abinci?,
Wani shegen murmushi tareek yayi ya É—auke kai dayan plate É—in ya buÉ—e wata takar da ya gani bayanin abincin abin da yaga ansa
Falafel an hada shida chickpeas sai Fattet Hummus ganin duk basu da wani tashin hankali zai iya ci ya dubi jameel yace
"Kai É—auki wannan saboda Ni ba dan chaina bane ba zanci shi ba kai ina ga zaka iya ci,
ya nuno mai wani Warak Enab and Kousa Mahsh anyi hada shi da
stuffed grape leaves and zucchini, filled with rice and ground meat kallon sa yayi yace
"Tom shikkenan aini kasan daga chaina kagan ni ka É—auko ni,
Prayer mat ya shinfida ya tada kabbarah ganin abin da yayi ya saki wani murmushi ya bude ya É—ibi rabi ya barmai ga wani hadaddiya juice zama yayi yaci ya ko shi sannan ya shiga toilet lokacin kuma tareek ya idar addu'a yayi sosai sannan ya janyo basket food ya fara zuba abin da zai ci kaÉ—an ya tsakura ban yayi mai rashin dadi ba a'a sai dan haka yake
bayan ya gama ci ya wanke bakin sa ya sa pyjamas farare tas da su system ɗinsa ya janyo domin insha Allah bazai huce sati biyu ba zai dawo so yake yayi abin da zaiyi ya gama yabar ƙasar tsaki yaja ganin jameel ya fara wannan shegiyar wayar tasa dan dagowa yayi ya zare medical glasses ɗinsa yace
"Malam ka ishe nifa,
dan zare wayar jameel yayi daga kunnen sa yace
"Uhmm baka san dadi soyayya bane shiyasa kake faÉ—in haka in baku gaisane?,
cikin gatsai yace
"A'a babarta zaka bani mu gaisa ba ita ba,
Cikin tunzura shi yace
"Dan Allah ai kuwa ina da number ta ,
Tsaki yaja ya É—auki system É—insa ya koma floor
*KANO ZOO ROAD*
Sai Safa take na mawarwa wani irin takaici ne ya tukare mata zuciya Bily da sauri ta É—ago ta dubi wacce ta shigo zama tayi a daya daga cikin kujerun da aka tanadar domin zaman customer yace
"Bily tunanin me kike haka?,
Wacce ka kira da bily ta ci abaya milk colour an ammata ado da golding stone anmata kalbar attachment kana kana ta zubo su a jiyar zuciya ta sauke tace
"Na rantsai da Allah akwai tashin bama bamai nucy wai safna ita zata ha'ince ni,
wacce ka kira da nucy ta ja tsaki tace
"ba daman na fada miki yar akuya ce ba kin kasa fahimta ba dai tayi aure ba to wallahi sunan auran matatce,
zama tayi tace
"Nucy ai ko baki faÉ—i haka ba daman sunan sa kenan amma sai na nuna mata darasi wallahi ,
dariya nucy tasaki ta ajiye jakar ta ta ciro wata kwalba ta bude ta sha sannan ta mai da ta rufe tace
"An bamu kwangila amma fa akwai hatsari sosai,
Gyara zama tayi domin jin bayanin kawarta ta ba ko sallama babu wani matashi ya shigo yace
"Hy guys,
Bily ce ta tashi tsaye tace
"Tafida kazo a daidai lokacin da nake tsananin bukatar ka wallahi wallahi wallahi sai dai kowa yayi prison,
kallon tara saura kwata yayi mata yace
"To yar bala'i lafiya kike mana baƙin fata,
Idanuwanta ne suka kaÉ—a sukai ja bakin ta na rawa tace
"Tafida nucy wallahi inban same shi ba mutuwa zanyi,
Tsaki tafida yayi domin sunsan ta tsuneyar gizo ba ta huce ta koƙi yace
"Amma ke anyi jaka wallahi yanzu haka kike cewa zaki tona kinsan dai gidan yari ba gidan ubanki bane ko ?,
sulalewa tayi a ƙasa abin duniya ya ishe ta sun kasa fahimtar ta tabbas ta yarda da cewa so ƙaddara ne duban su tayi tace
"Ku tashi zan rufe shagona,
Nucy ce ta matso kusa da ita tace
"Haba my friend gaskiya tafida ya fada miki ke kinsan hukuncin mu yan zuma wani aiki na kawo muku in zaku yi,
zama tafida yayi ya washe baki yace
"Allah nucy amma fa ba irin waccan ba domin wallahi sai bayan nayi nake dana sani,
Tashi tsaye tayi ta kama ƙugu ta dafa shi tace
"Bukatar maji hajji sallah kasar nan da kake gani wallahi kuÉ—i sune rayuwa tafida ko ita wannan jakar saboda ganin family É—insu na da kuÉ—i shiyasa tayi haka amma wallahi inta san wata bata san wata ba ba'a shiga gona ta in kÆ´ale saina da tsai kafafun mutun sannan in fasa kwai duk wacce za ai saidai ayi,
Murmushi tafida ya saki hannu ya bata suka tafa suka saki shewa bily kuwa tun dazu tana zaune tana ji me suke faɗi amman fa wallahi shirinta yafi nasu kwantanɓauna zata yi musu
*BN NADER FAMILY*
1:30
Dare ne ya tsala baka jin motsin kowa sai na tsuntsaye a hankali take sanda har ta sami nasarar fita daga shashinsu kai tsaye gun masu gate ta nufa kuɗi ta ciro a jakarta ta basu nan da nan suka buɗe mata ƙofa wata baƙar mota ce tun dazu tana tsaye tana jiranta da sauri ta shiga akuje motar ta fisga har suna kokarin bugewa Allah ya rufa a siri sai da sukai tafiya meni sa sai gasu a wani kata faran gida horn sukai me gadi ya buɗe
parking yayi ta fito tana sanye da mini skirt da armless kirjinta duk a waje ga wani uban takalmi da ta sa fitowa yayi daga shi sai boxer sai wata t-shirt ga uwar sarka a huyansa shiga ciki sukai ba me magana kowa sai huci yake wata hamshaƙiyar mace ce tana sanye da strength gown sai taunar chingum take tana kar kaɗa ƙafa juyowa tayi ganin sun shigo budurwar da ta fito daga family ɗin nan ta sami gu ta zauna saurayin nan kuwa fita yayi ya jawo musu kofa cikin isa wannan hamshakiyar matarnan tace......
*DESTINY LOVE*
*AREWABOOK@oumyasmeen*
*Episode 20-30*
*___________________________*
tashi tayi ta juya baya tace
"Ƙar ki sake a haɗa abiki dake a cutar da shi wallahi in hakan ta faru baza kiji dadi ba ,
A dan har zuƙe safna tace
"ke wacce da har zaki dinga shinfiÉ—an doka,
Ƙas tayi da chingum ta saki kwai yace tush tace
"Au allah doka ma nake kafa miki ko ki sake inji wani abu ya faru da shi wallahi saina fasa bara gurɓin kwai da kuka ajiye kowa yaji warin sa ,
Da sauri safna ta ɗago ta kalle ta saidai me har ta shiga ciki tsaki safna ta ja ta miƙe ta fita a waje ta sami wanda ya ɗauko ta buɗe mirfin mota tayi ta shiga shima shiga yayi domin ya mai da ita gida yace
"me tace miki?,
tsaki taja tace
"Waini wannan tsohowar kilakin zata yiwa bara zana me ta É—auki kanta ne ?,
É—auke kansa yayi ya maida kan titi yace
"Hmm a zuri zuwa rafi wata ran tulu zai fashe ,
Cikin rashin fahimta tace
"Nazeer me kake nufi wallahi basa hannu na hassalima ban san wanda ya kashe bahijjah ba me tayi min da zan kashe ta?,
yan sanda ne suka tsare motar su suka hasske su da ƙatuwar fitilah ɗan dube dube sukai sannan suka sallame su godiya tayiwa Allah sauke ta yayi ta shiga gida kai tsaye shashin sitti ta shiga samin sitti tana kai wa tana komowa tana ganin safna tace
"bar san É—annar dan uba ...ki ina kika je?,
da sauri ta É—ago agaban ta na tsananta bugu inda inda ta fara cikin É—aga murya sitti tace
"Da kata safna da auran ki kina fita tun yau she kika fara fita kinsan irin shirin da nayi har wa yancan hukumar suka bar gidan nan anya kina so auran ki da tareek ya É—ore?,
Zama tayi tace
"Sitti ki hakuri,
kai sitti ta girgiza ta shiga bedroom É—inta
wata gigi tatciyar ƙara su kaji karar da ta ɗinga amsa kuwa a estate ɗin abin ka da dare da sauri safna ta shiga ɗakin sitti akan gadon sitti ta zauna tace
"Wallahi sitti lamarin gidan ya fara ban tsoro ko baki ji abin da naji ba ,
sitti da tun É—azu cikin ta ke murÉ—awa anya kuwa gidan lafiya yake lamarin fa ya fara huce gona da iri a kullum karar nan daÉ—a matsowa take tashi tayi ta É—ogara sanda ta nufi toilet tana shiga
ƙofar toilet ɗin ta rufe tana ta kawo huta kala kala tana ɗauke wa ihu take ba me jinta gashi ta rasa hanyar fita
safna kuwa ihu tasa Sultan ne ke tsaye a gabanta ɗakin yayi duhu bata ganin komai sai Sultan kuka tasa amma ba me jin ta can kuma abin ya lafa komai ya dawo dai dai kamar an hur go da sitti haka ta fito kallon safna take da jikinta duk duka kallon kallo a ka shiga tsakanin sitti da safna kowa da abin da yake saƙawa sun kasa magana gumine ya wanke sitti an kashe Sultan wata ranfa abin nan kanta zai dawo tabbas dole ta takawa abin birki
*Shashin mom hafsa*
Cikin bacci ta ji futsari ya matsaita buɗe ido tayi ido hudu sukai da Sultan ƙara ta kwallah ta fara tashin mijinta Abdulkarim ko motsi be ba ihu take ji tayi an fella mata mari cikin tsawa yace
"Ja bakin ki kiyi shiru,
Ruƙe bakin ta tayi da hannunta batt ya ɓace tashi uncle Abdulkarim yayi yace
"Lafiya nake jin wari ?,
Zaro ido momhafsa tayi ƙara mai maita tambayar sa yayi cikin rawar murya tace
"Kashi nayi wallahi yau ido hudu nayi da sultan,
Tsaki uncle Abdulkarim yayi yace
"Nasifa anya kuwa lafiyar ki kalau ki rasa a inda zaki yi sai a nan har da futsari?,
Hawaye ne ke sunturi a idanuwanta shi tayi fak a fuskarta ihu tasa agigice haushi ne ya kama hanya uncle Abdulkarim ya tashi yace
"Wallahi ki gaggawar gyara gun nan ɗakin ya bari ya koma nasa momhafsa kowa ta shin hankali take ciki kafin safiya ta ci uban duka hafsa ce shigo hannunta ruƙe da waya ga earphone a kunnan ta da sauri ta ƙara sa gun mom ɗinta tace
"innalillahi mom lafiya?,
kuka mom ta fasa tace
"Hafsa ina cikin tashin hankali jiya fatalwar Sultan ce ta zomin Wallahi ita duk tayi min haka,
tunanin Hafsah ta shiga yi tace
"Mom fatalwa kuma kai haba wannan duk zancan kune ai wannan camfine bara inje in kira sitti,
bata jira me zata ce ba ta tafi kiran sitti sallam tayi jin shiru ta ƙarasa bedroom ɗin ta me zata gani ganin su tayi duk sun zuba ta gumi jikin safna rudu rudu da duka cikin sauri tace
"Sitti me ya sami safna?,
Harara sitti ta watsa mata tace
"Uwarki ce ta same ta ,
Bakinta ta taɓe tace
"Sitti ga mom dinna can ba lafiya wai fatalwar Sultan ta gani ai bata ƙara ba ta tuntsure da dariya ganin su sitti sai zare idanuwa suke
Ta shi sukai sai shashin mom hafsa ganin yana yin da safna take mom hafsa tace
"Kuma tazo muku ne?,
zama sitti tayi ta lula duniyar tunani kar fa agoge ya mai maita kansa tab akuwa akwai matsala bayan anyi sulhu da su momy amina ce ta shigo da yake hafsa ta faÉ—a mata tace
"Sitti ga wani shirme da hafsa take sheda min wai fatalwar Sultan ta dake aunty nafisa da safna?,
É—ago ido tayi ta kalli momy amina tace
"Usaina nima nan bata kyale niba wallahi daman tun da aka haifi yaran nan nasan ba mutun bane dan Allah jibi idonsa kamar yana gani tar amma baya gani,
hannu hafsa ta sarke ta jingina da bango tace
"Haba sitti kuma yawa wasu hajilai aljanune suke so suhi wasa da tunaninku amma wacce fatalwa zancan rashin ganin Sultan daga Ubangijin ne bayarda baya iya yi ,
Ahar zuƙe safna
"Da halla can rufen mana baki ke kin kuwa san ido biyu mukai da Sultan kema Allah ya nuna miki fiye da abin da muka gani,
Ganin sunyi nisa basa jin kira tabar ɗakin ta nufi nasu da yake ɗakin yan matan gidan yana shashin aunty aysha dakine ƙato kowa da gadon sa da yake yau talata duk sun tafi makaranta sai ita da basma da sun gama zana jarabawar shiga aji uku na secondary wato a.s.s
tana shiga tace
"Basma kinji wani zance wai fatalwa ce tazo wa su sitti,
É—an ya tsuna fuska basma tayi ta tashi zaune tace
"Fatalwa kuma?,
Kai Hafsah ta jinjina mata alamun eh ajiyar zuciya basma ta saki tace
"Duk tsuntsun da yaja ruwa shi ruwa kan doka ta juya ta kwanta aunty Ayesha ce ta shigo tace
"Hafsa basma zo muyi breakfast,
tashi sukai suka hau kan dining ba kajin karar komai sai ta chocali
*Jordan*
Tun da asuba suka tashi suka shirya yau sai Palestine treval bag ɗin su jameel ya ɗauka da sauran kayan su suka fito tareek ya miƙa mukullin ɗankin su kai tsaye mota suka shiga ta kai su gaɓar kogin Jordan da Palestine daga nan jirgin ruwa suka shiga aka tsallakar da su amma hanyar na da hatsari domin ansawa wajan nan takunkumi na hana shige da fice sosai suke keta ruwa wani ɗan waje suka samu bayan sun isa kasar suka sauka suka biya me jirgin ruwa
waya tareek ya ɗauko ganin babu network ala dole ya haƙura ya maida tafiya sukai menisa tukun na suka fara tarar da tantin mutane a dan nesa ƙaɗan da kogin ɗagowar abrar kenan.....
DESTINY LOVE
Arewabooks@oumyasmeen
Pinterest www.oumyasmeen.com