← Book details Birnin Gayu Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
CHAPTER 4 OF 5

chapter 25

Birnin Gayu Part 1 Complete Hausa Novel · about 66 min read

. . . Kanta . sunkuye ta ,.ce, "Na. ‘ji . Sabeer .
Nan .ta shige toilét din; ta bUde sabon babin
kuka.’ ;.. "Shin har yaushe' zan dinga rayuwa:
haka. a .takure, a tsorace? K0: gaskiya‘zan fada
masa?" 7.‘ ‘ ‘ ' "Ba zan iya'ba"; _ Ta bawa kanta
amsa. .. "Ban san. a wane hali zan jefa shiba
‘ , Ta jima a hali na tunani kafin tayi' wankan, ta
nemi .rigan towel tare da
tOWe’l din DA zai eufe k0 ina a jikinta, ta. dan
leko tana' dube-dube, tayi Sa‘a.‘Sabeer din
'ya fita daga dakin.Nan ta fita da sauri' ta}.
je ta. sa wa, Kofar, key; sannan‘ ta 'dawo ta
yi _saurin"shiryaWa' 'cikin 'gaggawa; Amma duk
saurin ta bata gama ba ta ji Sabeer na murda
Kofar yana kiran SUnanta.
Jikin ta na rawa ta hau neman (body suit) dinta
amma' ba fa samu ba, kayanta . ma da ta-daWo
da shi ‘daga kauye ba ta gansu ba, don haka tayi
saurin komawa *dauko wanda ta cire' a toilet ta
'saka, sannan' ta dora 'Wasu, kayaz akai; ta yi
hanzarin bude masa.‘ .Yana’ tsaye ya harde
hannu a Kirji. yana kallonta, ya ce. -"Su' Madam
Deeda mai' rufewa miji Kofa'» don- kar 'ya =ga
abinda Allah ya ‘halatta masa"... , Kanta sunkuye
ta" kasa cewa komai, ,» ‘ yayi murmushi. ‘ ‘ ‘ '
karki ,damu, tunda kinyi ' wanka“, saura abinci". "
Nan ya turo table din ’abinci cikin dakin, ya-
zaunar' da‘ ita. Yadda ya yi; mata k0 bata da
niyyar \ci ya zama dole ta ci don farin cikin sa,
don haka ta zauna ta ci sosai wand-a ta, lura'
hakan ya ~sashi‘
, farin ciki matuKa.
‘ Haka Sabeer ya ‘dinga; qokarin sa‘ Deeda,
dari'ya, sam-“baya. barinta cikin damuwa', ‘
__ Ya koma aiki, sai’ dai ita har yanzun- ' ba ta
koma‘ba, saboda a wannan lokacin Ibrahim ke
samun damar zuwa _ya: 'duba Deeda shi da
’Farida tare-da bata' magani. Saboda dama shi
Iikita ne‘ Kwararre _na fata‘, amma duk da haka
sai da _ya hada da (reséarch) bincike game da
ciWon ta, don» samun'nasara. .
"‘Alhamdu lillah Deeda ta soma Samun sauKi,
fatar ta soma Sakewa daga .nannadewar da yayi.
~Haka "nan yadda jikinta ‘yayi rudu-rudu, ya
tashi‘ kamar an mata bulala har _sun soma
.Bacewa, A. Kokarin .da Ibrahim yake mata Shi
ne. tasamu ta ‘rabu da'-wannan ciwo gabadaya.
" .
' Sai dai k0 bai samu kai ga cimma‘ '
wannan nasarar ba, da alama nan gaba akwai
abinda zai iya dawo da_ shi. Abinda ya kuma fi‘
daure masa‘kai shi me; ya yi mata (test) ’gwaji,
akwai ~bambanci tsakanin ciwon dana kwanakin.
baya Wan'can~ yasan (Allergy) take da» shi da
qauyensu' ‘da ruwan garin su,’ yayin da 'wannan
ya sha bamban, ya ‘rasa mene ne yajawo shi?
Mene ne dalilin fitowar sa? ‘ '
Sam Ibrahim bai 'da hutu, 'kullum yana fadi tashi
akan tashin lafiyar Farida da, Deeda, ‘ duk da
yanzu sun sami nutsuwa da. kwanciya‘r hankali,
komai na' tafiya musu dai dai, amma shi ba shi
da: nutsuwa har sai ya kai ga cin ma nasara.
Sabeer Office kadai‘ ke ' raba shi da Deeda,
hakan nan ~ya samu nutsuwa; saboda yanzu ‘ta
rage (far-(far da shi, ta: sake da shi sosai._
Yawanci k0 da yaushe Deeda tana‘
ta samu la'flya,;ta rayu tare da. mijinta da ‘yan
uwanta. Hakabya bata. karfin gwiwa,- ta ji ._
itama: ba zata karaya ,akan nata ciwon ba, don
haka ta‘dage da addU'a} da ’bin dogar: maganin-
Wanda ta': yi nasara a kwana a tashi fatar'ta ‘ta
mike,ciwon ya zama tarihi, _'sai_., .wani. ~kyau
da' baske ma da fatar ta-yi.‘ . 'Babbar nasarar ta
shi ne yadda ta yita. yaqin zama‘da‘ Sabeer bai
ga jikinta da ciwon ta ba, duk da k0 Suna kwana
ta're su tashi tare‘ Deeda” tanA matukar ~
girmama Sabeer, saboda tunda ‘ya lura ba ta
qaunar ya,je kusa da. ita 'bai sake Kokarib.
kusantar taba. ' Zama da Deeda ke yi da Farida
agidanta tana kula; da ita ya batadamar'. 'koyan
abubuwa da yawa. a Wurin.ta,~ musamman'. in
Ibrahim~ ya dawo yadda sukekula da' juna da
nunawa juna ’Kauna Yana burge;
a haka taji tanason yima sabeer wannan kular k0
fiye da’haka.
A cikin dabara ta dinga yiwa: F arida tambayoyi
yadda mata zata 'sanya namiji~ farin ciki, jan
hankalin sa tare da' kWantar .masa da hankali,
da sauran zamantakewar
aure ‘ ' '
Farida takan yi murmushi, .sa'boda, ta -fahimci
manufar Deeda, hakan._,kuma ya' mata dadi',
don haka 'ta ' dinga koya ‘ mata abubuwa da
dama, tun daga - . kwalliya, iya‘ . magana mai
dadi, da‘ kallo ‘ mai jan hankali. .Yayin data bata
babban sirrin sabeer, yana son a shagWaBa shi
tamkar yaro Karami, da yawan sa' shi a jiki. . . "
Farida’ta .kalle ta tayi murmushi, ta ce. ‘ ‘, ,. -- ~
"K0 yaushe ki dinga- manna shi.‘ a jikin'
yana«son haka; "Sannan (body ,~ Contact) Wani
babban‘ 'sirri ne da‘ yake'
dasa mugun shakuwa da Kauna tsakanin mata da
'miji,_ ‘kikaasance, kina 'yawan kwanciya a jikin
sa, k0 shi ya kasance kullum yana jikinki Yin
'haka{ tamkar da ne da mahaiflyar .sa kullum
tana like ’ da yaranta suna manne a jikinta ta
basu abinci suna zaune cinyar ta,‘ maganiko
ruwa k0 abinci suna manne tare: To duk ran da '
suka flta ba tare da ita ba 'unguwa k0 da na
wuni, daya ne haka .‘za ta yi kewar su, kowane
motsi kadan ‘sai ta yi maganar su', hakat zasu-
zauna ranta. ‘Suma haka yaran, Don haka jawo
mutum a ka, manna- shi k0 uwa da yaranta, ko
mata da miji .da sauran su, yana dasa so da
qauna tare da .shaquwa. dauwamamiya~na har
abada.‘ .Don haka 'kar kiyi Wasa da wannan". -.
~, ‘
Ganin Farida na kallon ta yasa ta sunkuyar kai
don kunya .sai dai duk
maganganunta sun Shiga KWakwalwar ta. Ta
tuna Sabeer yana' yawan sata a jiki‘
k0 yawan kWanciya a jikinnta
l"K0 shi yasa nake yawan jinsa a
raina da zuciya ta? Deeda". ' _ . . Farida ta katse
mata tunanin kinajina
‘Ta daga kai, Ba tare da ta -
dago kai ta kalle ta ba. , Faridan tayi
murmushi,»ta ce,
"Deeda, a dinga gayu burge qanina
, (please) ko zaisa mu samu' labari' “me‘ dadi. ,
Lokaci yayi da za aji‘kukan‘ jariri a BIRNIN'
GAYU, lokaci yayi da Deeda za
.ta zuba irinta a BIRNIN GAYU".
‘ Kunya tasata mikeWa da' sauri za ta
fita,‘.Farida tayi saurin jawo hannunta;
tace
"Ina zaki tafu tun ba ki gamajin burina ba?
Deeda, ba‘ ki ganin 'lokaci 'yayi da Sabeer‘, zai
zama Baban baby?. Tunda yanzu Alhamdu. lillah
komail:,yayi daidai.ba matsala, kina son Sabeer-
yana sonki Sabeer ya samu nutsuwa da
kwanciyar ' hankali," yanzu ya zama
(responsIble)mutum...". ' .1
Shigowar Ibrahim - ya katse musu hirar, hakan
‘ya‘ bawa Deeda damar-‘fita daga dakin farida
tace.
"Kar ki‘manta da magana ta fa?" . Bata amsa
mata ba. ta fita, Ibrahim ya kalle,‘yace
Naga alamun-samun sauki '"a‘tare
. da ke kwanan nan, na ji dadi Kwarai
Alhamdu lillah_ Tayi ' murmushiKa. san-
kwanciyar . hankali da. nutsuwa;~ tare ‘ .da .farin
ciki;na karawa _.-mutum lafia Yanzu nake ceWa
Deeda ya kamata mu ‘ ”
ji labari me dadi daga gare ta". ‘ ‘ Ibrahim ya
kalle ta, ‘Wanne irin labari kUma?"" ’ Ta ce,
"Kukan jariri a gidan nan"; Dam Ya ji gabansa ya
fadi,‘ Wanii ' irin .kishi ya ji ya turnike shi, da
Ryar ya - " samu yayi ‘ (controling) din kansa,
yaqe yayi DA yafi kuka ciwo ,ya,ce.‘ ‘"Haka ne". ,
‘ Nan ya kawar da maganar ta hanyar- dauko
(report) dinta yana dubawa, ya ce. "Ina ganin‘
nasara «kwarai‘, 'insha ~ Allah ciwon ki zai zama
tarihi". ‘ " ' Ta kalle shi ta'ce, "Ibrahim, ni me
'kake ganin ya hana ni haihuwa? Naga daga ni
har kai ba mu da matsala". ' Ya yi murmushi,
"'Allah Ne ,Bai ‘ kawo ba". ‘ '-
Nan ya fice‘ ya da sauri. tare da ‘ fadin. ‘ "Ina
zuwa". Ya nufi dakin sa.
, Bayan ta gama- koma bangarenta ta gyara
»=ko-ina,. sannan ta? shiga kicin 'ta shiry'awa‘
Sabe‘er irin abincinda' ta san Zai so. Sannan
taje’‘ta yi wanka, ~‘t'a fito ta" zauna» ‘a gaban‘
‘tafkeken madubin dake a dakin,-.wanda ya bata
damar kallon kanta gaba" daya.-:'Ta'kurawa
kanta ido," gaba daya ta- ‘canja; don har wani
sheqi ‘ take tsaban; sumi DA gyaran farida
‘ , Ita dai kwalliya" ba ta' dameta ba donba zata
iya tuna yaushe taYi kWalliya‘ da hannun ta ba
don haka batasan wane gyara zata yiwa‘ fuskarta
ba: Ita dai kwalliya mai sauki, - take so ba wai
ta‘ ‘ tashin hankali ba.’ Yauce"'~rana ta 'farko
data zauna yin kwalliya da niyyar yiwa mijinta
Sabéri donya gani yaji‘ dadi ta samu‘lada; ta
kuma Sashi farin- ciki'.kamar yadda. kullum
yake ’mata..
(P.C) dinta ta dauko, ba Bata lokacin ta ,shiga
yanar..,gizo, ta shiga Bangare na kwalliya anan,
ta dinga dubawa, har, -ta hango wan} wuri inda,
taga-‘ansa (Simplicity of‘dress and style).- Nan
taryi murmushi saboda ta zo inda take'so, bata '
bata lokaci ba ta dinga bi tana. dubawa
har‘ .ta_dace- da irin kwalliyar da ’kuma'
shigar da take sonyi, Wanda; ya; dace.:da
TSarin kwalliyar, ta yi shiga mai sauKi, amm
kuma mai daukan» hankali da shiga zuciya,
wanda duk ya gani dole ta burge shi koda kuwa
maKiyinta ne.” ' ‘
saidata jima tana kallon kanta. ; ‘ , 'Wato [Deeda
kema da kyanki baki‘sani baTadan kwanta tana
murmushi.
. ‘Nanta dinga kaiwa da kamowa tana' jiran
,shigow'ar Sabeer', har qarfe biyar
shiru, don haka ta yanke shawaralj kiran office , "
aka ce mata ‘ya’ shiga (meeting).Zama tayi tana'
jira, nan ta mike tana kallon kanta, ba ta taBa ,
k0 da ' makamancin wannan shigar ba, don haka
yau kyan da tayi daban ne.- Amma duk da haka
da zata samu wacce zata? Ce mata tayi, kyau, k0
ta gyara wani abu za .ta so haka. '
' "Sister’ ce zan .iya nunawa, kuma ba zan iya
flta haka inje gidanta ba". ' ‘
Nan da‘bara fado mata; ta dauko (Caméra) ’da'
sauri ta daukan- hoto, ta saita ta (Automatic
camera) ne, don haka ta dauki hoto kala‘ biyu ta
tura cikin wayar ta _.ta turawa Farida tare da
tura mata sako
{Sist‘er ga hotonanan na turo miki kiga kwalliya
ta . shin tayi kyau? Wanda
inna yiwa Sabeer zaiso? (hope he will like .it).
Farida na kwance Ibrahim na‘ mata hira ta ji’
karar 'saqo ya shigo wayar ta, nan ta sa hannu.
ta dauka ta duba
"Wow a, ta fada tana murmushi, ibrahim ya kalle
ta.'Me ya faru?"-'A'a ba komai, wannan bata
Shafe ka ba, sirri na ne ni da Deeda". Girgiza kai
yayi yana murmushi, ya
Ce, "To. masu sirri, bari na shiga na , shirya, zan;
shiga asIbiti..Indai Jikin ki. da ._ Sauki ma 'ina
so in kwana a can, akwai' ~ aikin'da zanyi". _ , '
*‘ ‘ Ya lura hankalin ta na kAn waya, bata ma san
yana ‘yi ba.. . ',_ Murmushi' yayi ya shige "K0 ba
komai (she is happy ya fada a ransa. Farida ta
yiwa Deeda I (reply) da
cewa- . ‘ . ' (He will only 'not like u, but also
love you more) Kin burge ni kwarai, (I am proud
of you). Ta tura mata; . ' Deeda dadi‘ ya-lulluBe
ta, yayin da ta
kasa ,zaune da'tsaye,don ganima take kamar
lokaci baya. tafiya haka kawai, taji
kaWar sa da s0n sa sun dame ta‘ Wayar ta ta
sake daukowa ta soma' rubuta masa message
kamar haka:
Assalamu. 'Babyna (i
" Wonder Why i am missing you so much
._ today?) Haka- nan son Sabeer‘da
tunaninSabeer sun matsa ma zuciyar deeda
(come back soon I love you)
. Sabeer ne zaune "tsakiyar‘ (meeting), kansa ya
dau zafi, ya gama gajiya gaba' daya’, sannan yau
tunda' ya bar gida‘ baiyi magana .da Deeda ba
saboda aiki; Ya ja ‘.
dogon numfashi, yace 'deeda (i really need you
here) na gaji, ya kamata ki fara zuwa aiki, cikin
Wannan yanayi yaji shigoWar saKo wayar sa,;da,
dai yayi “kamar bazai duba ba sai kuma ya fada
ya dauko- “yabude‘ : Wani murmushi yayi tareda
jin‘ wani sanyi da sukuni a zuciyarsa ya bata
amsa DA cewa Wslm ; my Deeda. ~ -Kina
tunanina da missing din Saber ne .Saboda . " ina
buqatarki Ina tsakiyar (meeting), da client ne duk
na gaji ganin text dinki ya Kore duk wata gajiyata
. (thanks Deedan 'Sabeer, I luv : you more)ina
hanyar daWoWa (take care).
wani dadI taji
ya lullubeta ta kifa wayar .a: .kirji -'tare-da
lumshe ido'tana jin
.son Saber nabin jinin jikinta daga
a karshe ta dinga juyi akan. gadon tana shakar
Kamshin kayan sa da turaren‘ sa, tana jin sonsa
mai' karfi a ranta.’
‘_ Karfe shida dai dai ya‘bar offlce ya nufi ‘gidé,
'zuciyarsa ciké“ da‘ ' nishadi da son Deeda. *"Kai‘
*tsaye’ ya: wuce" (area) dinsu Tun' da ya shigo
gidan ta hango Shi *daga sama, da sauri' ta-
sauk'o ta nufi kofa » don taryansa.. Don haka
kafin'Sabeer Ya .kai ga bude kofar ya ga ta bude
Ita ' ya gani tsaye'tana masa murmushi; '
, ’ Ido yasa mata bakinsa bude fuskar .sa Kunshe
da mamakin ‘ganinta a yadda ‘ bai zata ba.
Zuciyar sa ya ji na bugawa da karfi,'”kyan da
Deeda‘ya- ga ‘ta 'yi ‘gaba 'daya: ya rikita shi. Ya
bude’ baki .zai yi magana, kuma sai yai ka‘sa.‘ ’
~
."De‘...De..Deeda"‘.
Gaba ‘daya ya susuce, lokaci guda kuma' ya sake
murmushi. Wani sabon
sonta ya ji yana taso masa mai karfin
gaske._
Kwantar da kai tayi, ta masa waye
hannayenta alamar yazo jikinta. Da kyar
ya iya daga kafar sa saboda ‘gaba? daya,ya ji
jikinsa‘ya mutu, gajiyar da yakeji-ta “ koma
kasala, tabbas yana- ;_bukatar
_ kasancewa a jikin Deeda. , ’
KamShin turaren. ta mai "dadi da sanyin gaske
ya dinga shigar sa yana kara tsuma Shi' ‘da
sonta, nan; ya bata ”
‘ kyakkyawar‘ runguma. Itama ba a barta a
. baya ba, kwanciya. tayi sosai a jikinsa
tana shafar» kansa tare-da sumbatar sa.
; Numfashin .‘sa- ya ji yana -shirin daukewa,
ya.ji gaba 'daya, bashi -»,da‘ 'saran qarfi ‘
Zubewa suka yi‘ Kasa a Kofar’ Wurin, ya
Kankame ta tare da lumshe“ ido, ya kasa.‘ ‘kOmai
sai shakar .. Kamshinta ‘ da
' tunanin sonta mai dadi da . ‘sanyi. Ya
dinga jin wani‘ sukuni, .Kaunarta na ratsa shi
Yadda Deeda ta .nu‘na mishi so "da Kauna da
.kulawa. da jikinta da bakin-ta, ' da idon ta ya
tsyma shi 'sosai. ‘ ‘ don idonsa rufewa yayi ya
tsinci‘ kansa a wani duniya', ’ bai ’san yauShe
hawayen dadi; hawayen‘ so, hawayen nutsuWa,
nishadi, tare da tsantsar jin dadi -.ya gangaro
masa ba Cikin nutSuWa ta dinga 'rada masa 'irin
son da take masa'a‘ kunnen sa tuni' ya ji
tsigar‘jikinsa na tashi, ya rasa da waccé - kalma
zai yi amfani don .bayyana mata ‘tsantsar farin
cikin ‘sa’da ganin wannan ranab. Da Kyar ya~iya
bUde idonsa yana «kallon ta, 'ya rasa abinda zai
ce mata '"Deeda na,rasa' me zan Ce miki?" Ya
fada cikin » murya_ ‘Kasa Kasa ‘ HOW I wish) zan
iya bude miki zuciya “ta
ki ga tsantsar son ki dakaunar ki tare da
sha'awar ki da nake ji a 'raina? Wani irin so da
shauki -da ban taBa jin makamancin irin saba,
Deeda kin sa ni, farin ciki da jin dadin da ban
taBa. tsammanin akwai irin sa a rayuwa ba, Me
zan Ce da' wannan tsantsar so da kauna da' na‘
ga kin nuna min a yanzu? Ya zan kwatanta miki‘
koda da rabin .. irin abindanake. ji azuciya ta?" ‘ ‘
Ya jawo ta ya manna ta a Kirjin- sa. ‘ 'Deeda;
_zo ki shiga. Zuciya ta kiji abinda nakeji._Deeda
me‘zan ce? Ki. taimake ni...' Hawaye ya gangaro
masa,"'.'(What can I-say?)" ' . . Jikinsa 'yayi‘
sanyi, tabbas tayi babban kuskure‘ da ta bari. ba
ta nunawa. Sabeer so da kauna da ya. dace‘ta
nunaa' ‘masa ba. "Tausayin sa, ta ji da haushin‘
kanta tare da nadama, hawaye ya zubO' mata;
tace
Sabéer (say Alhamdu lillah); ‘ Sabeer, Ina yi
'kuskure, ka yafe. min, na danne maka hakkinka
da yawa, na «yi maka ' abubuwa da yawa Wanda
bai dace ba. a matsayinka na mijina. ’Sabeer',
ka‘ yafe min"
~ Ta kara-Kame Shi,‘ "'Sabeer dina nayi maka. -
so mai tsanani, Sabeér ‘na yi wahala da fama da
Boye abinda yake da wahala‘ da' ciwo'. Danne -
soyayyarka, ka Boye' ta;~ ka nuna baka Son
mutumin da‘ duk duniya . ba Wanda kake son ji
da gan'i' irin- sa.
Sabeer, .ina. son ka, ,' ‘ina son
kasancewa 'da kai har abada, "zan ci‘ gaba da
kyautata maka‘da saka- farin ciki har Karshen
rayuwa ta.
' Na gOde Allah (Alhamdu lillahj)da' wannan
‘rana, ' (Alhamdu flillah). da kasancewar Sabeer a
rayuwa ta,' aboki na; masoyi na, kuma miji.
lol mu Tara gobe donjin next chapter
allah shared a profile .
birnin. gayu
chapter26
Ta Kara kankame, shi‘ tare da murmushi, tace.
"Kuma baby na, dan .rigima ne
' Dariya yayi mai tartare da farin ciki da tsantsar
jin’ dadi, ya ce. ‘
_'Na gode Deedan Sabeer, na yi alkawarin ba .ki
farinciki mai' dorewa har 'abada‘,- (Alhamdu
lillah): da ganin Wannan rana,1(Alhamdu lillah) da
samun Deeda a'rayuwa ta"
-Dariya Suka yi duka suka mike, ya
ce.
"Yau da alamar ba zan iyasake fita k0 ina
ba,'gara v
inje in yiwa Sisters sai da safe, ban ’samu naje
na' gaishe taba. Zan je in mata sai da safe“in
daWo in biya wannan kwalliyar, don kwalliya ce
mai tsadar, gaske, don- haka biyanta‘Sai _‘an zo
an masa‘ shiri na‘ musamman
' Sunkuyar da ' ; ,_ kai tayi tana murmushi, ya
fita, ‘ya'yin da ta shigo maSa
da'jakar Office din'sa ciki; ta zauna tana jiran
'Sa, fuskar ta kunshe: ‘da murmushi tare da
lumshe ido tana. tunanin' abinda ya faru dazu.. ‘,
Ibrahim ya- turo. Kofar dakin " ya shigo
hannunsa rike» da -’ (file) dinta Wanda ke
Kunshe‘ da (report). dinta’ ’ na' aSIbiti, yana son
sake duba su‘a“ gida;don kuWa ya‘ fasa- kwana
a aslbitin‘; Ya: samu tana, bacci; don haka ya "ja
kujera ya 'zauna yana duba file din.- Can
hankalin sa ya'kai kan. wayar ta, ya.tuna dazu,
tana kallon wayar- tana murmushi. Haka'
kaWai‘yaji'yana' ’songanin menene? Nan ya‘ yi"
'abin'da'. baiTaBayi' .b‘a, binciken Wayar Farida
ba tare ‘da-Saninta ba, nan ma don ya‘ ga hirar
'su. da‘ Deedan .ne. ‘ 'Bata' , taBa lokacin-‘_
’shiga (BBM Contact-list), dinta, kai tSayé' ba ya
bUde hirar su'da Deeda.
ZuCiyar Sace ta tsinke da_ ya hango
hoton Deeda, tayi wani irin, kyau,;
chocolate skin dinta ya yi~wani irin haske
mai kyau, sai daukan ido take yi. Kyan ta ya
bigi'zuciyar sa, .hankalin sa-ya'ji yana tashi, ya
yi saurin rufe wayar, amma mé sai zuciyarsa ta_
kasa‘hakuri har sai da ya tura hoton wayar
sa,.ya Kura mata. ido k0 kiftawa baya 'yi.‘ Bai.
ankara ba‘ sai jin muryar Sabeer, ya ji yana
kiran" sunan sa..
Ya' yi saurin rufe wayar a tsorace”
yace. ‘ 'Sabeer, yaushe ka shigo?" ’Yanzu na
shigo"; ' ' : Ya bashi amsa, gami' da .cewa. ~
"Ina ta magana na jika 'shiru". Ya yi-dariyar
yake,‘yacé; "Bacci né- ya soma daukana" Nan
ya_ ,mike; 3 ya ‘fita‘, sabeer ya bishi' da kallo
don ya ganshi ba (normal) ba
' ' Ya kalli Farida ya ga bacci take mai nauyi,
‘don haka bai tashe ta ba, ya juya.‘ Can kuma.
ya sake juyowa, saboda ya ga (file) din nan, ya yi
mamaki (file) din waye haka? Sunan Farida ya
gani, hakan ya sa ya bude » da' sauri' hankalin
sa yai mummunan taShi.
"Inna lillahi wa inna ilaihi raji'un". -Ya.dinga
maimaitawa.‘
' Ya kalle ta tana kwance tana bacci, hankalin ta
a kwance; Tausayin ta ' ya kama shi, hawaye ya
zubo masa, ya zauna a gabanta yana kallon ta.
"Sister, ya za'a yi ki iya bacci' a cikin wannan
hali? ‘Sister, me yasa'ki ka Boye min ciwon ki?"
‘ . , ‘ Kifa‘ kai yayi a Wurin ya yi kuka mai'
isarsa,_ sannan ya tashi ya flto cikin‘ fushi yana
kiran Ibrahim. ' .
Ibrahim da ke falo ya dan shiga
rudani don, jin yadda Sabeér ke kiran sa ‘ cikin '
fushi, ya mike. "Lafiya S'abeer?" ~
Sabeer' ya mika maSa'(file) din.
"Meye wannan‘?" ‘
Ras! 'Gaban sa ya fadi, ya dafa’shi. _ "‘
, "(Relax) Sabeef".
"Wanne irin (Relax)?".
Ya fad'a cikin tsaWa. . ,
"Sister na da ‘irin wannan (major: Disease) din
amma ace ban. sani ba?"
"Sabeer, (please calm down) ban so .
, Boye maka ba,’ .naso fada maka amma Farida
'ta hana, saboda tana‘ ga bazaka- iya jure waba
ba ta son shiga cikin damuwa"; .
Ya sunkuyar da kai yana haWaye.
"Me yasa Sister za ta min haka? Me yasa ba za
ta bani dama in kula da ita, in mata addU'a', in yi
iya qokarina akanta. ba? Sister meye amfanin
karatu na in ba zan taimaki 'yar uwata'ba?"
Ya kalle shi ido duk hawaye, ya ce. "A‘ wanne
(stage) take?" _. "'tana” (Advance 'stage)"ne
Ibrahim ya baShi amsa. Zama yayi ya kama; kai
ya’na kuka, Ibrahim ,ya ji tausayin sa -
KWarai-‘,.. ya rungume shi yana‘lallashi. -. - ‘ ‘ ~
' ~ ' Cikin muryar kuka ya ce. ."Uncle'Ib zan kai
Sister. k0 ina ne a « duniyar nan,zan kaita (best)
asIbitin.dake wannan duniyar nan, "za, ta sam'u
lafiya .insha Allah"... . Hayaniyar Sabeer ya ta da
ta, fito ~ tana‘ jin' ‘su, Hankalin ta- ya 'tashi
ganin halin da Sabeer ya shiga, amma sai' ta
daure, tayi qarfin halin‘ yin dariya ba ta nuna
damuwa k0 tashin hankali ba. Ta dafa Sabeer, 'ta
ce.‘ "Meye kake kuka ,kamar wani Karamin ‘yari
karka_ ,damu, ba abinda zai same ni, kar ka daga
hankalinka".
Juyowa ya yi ya rungume ta,” "Sister Allahya baki
lafiya
' Ta yi murmushi t’a ce, "‘Amin 'share hawayen,
bana‘ son ganin hawaye k0 wani tausayi ~a»
fuskar ka, .saboda hakan ‘zai, dinga tuna—min da
mugUn ciwonda nake" dauke da shi. Amma ganin
farin cikin ku da ‘kWanCiyar hankalin‘ ka shi ne
samun lafiya ta. YanZu. ,kaika fara. rayuwar farin
ciki; rayuwa _.mai ma'ana,’ kar~ ka bari rashin
lafiyata ,ya ruguZa farin Cikin- ka. Allah‘na nan,
Shi zai-bani laflya, kar ka damu'ko daga
hankalinka ,akan abinda- ba a hannun ka yake ba
kaji?"
Ya girgiza mata kai,‘ta amsa-tana murmushi.Ya
juya yatafi jiki ba‘ kwari
Yanna dita ta fada jikin Ibrahim tana '
kuka, yana lallashinta‘; . _ '_ Sabeer kam na.
shiga gida Deeda ta tare- '
shi da sauri; sai dai 'tana ganin sa tasan
ba lafiya ba. Ta ja hannun ‘sa ta ‘zaunar .da‘
shi a kujera yayin data tSUguna'gaban'shi ‘tana
shafar fuskar sa. ” sabeers. meYa _' faru na‘
-‘ganka . ‘ haka? ~ ‘ ~ ‘ . ‘ ya
kalleta‘ido jawur, yace ,. deeda, ,- Sister...’ Sister
batada ._ lafiya ban taBa‘sani ba". ' " '- ‘
Gabanta” ,ne ya. ‘ ‘fadi"'(Finally). Sabeer ya sani
kenan", ' Ta fada a ranta, nan ta mike‘da.sauri
ta‘ zauna a gefen sa tare da kwantar ‘ _da shi a
cinyarta tana shafar fuskar Sa.Kar ka damu
Sabeer,_Sister zata samu ‘ -lafiya, (She is. a
strong woman) , 'Insha Allah za taji sauki, (She
wili fight it);kar 'ka- damu‘. Tashi,'muje' kayi
"wankan'". ' . .. Nan ta' ja' shi sama- har toilet
inda ta' ' shirya maSa kOmai na .‘wanka, haka
‘ta taimaka masa ya yi wanka ya“ shirya, yayi
sallah, .sannan-ta kaWo masa abinci har
daki, tana bashi ‘yana ci tare‘ da 'Karfafa masa
gwiwa da kwantar masa da hankali. Ya ji dadin
hakan sosai, ‘Saboda ya ji sanyi a ransa. Haka
ya dukunkune a jikin Deeda,‘ tana shafar sa‘har
_bacci ‘ya dauke' shi, “a nan ta gyara masa
kwanciya, ‘ ta je ta yi sallah. '
Ta jima tana zaune tana taSb‘ihi tare da a'ddu'ar
Allah Ya‘ ‘bawa Farida lafiya, Ya kawo farin »~
cikin rayuwar. Su, Ya tabbatar, da so da Kauna a
tsakanin su, su rayu tare har abada.‘ Ba ta gushe
ba tana y'i' har aka kira isha'i, —ta.tashi Sabeer
ya tafis masallaci‘, ita kuma ta yi nata sallar.
Bayan ta idar ’ta. gama duk abinda zata *‘yi, ta
shiga ta- sake «wanka, tayi (simple) kWalliya tare
*da sa kayan bacci masu daukan hankali, ta fesa
turare k0 ina ya' dau Kamshi.-Nan ta haye gado‘
tana jiran sa, bai’ shigo ba har" bacci. ya dauke
ta, saboda ya tsaya a‘ masallaci tare da
Ibrahim da Daddy; Sun fada, masa ciwon Fari'da
’hankalin sa ya. tashi, amma suka kwantar masa
da hankali, yayin da' 'suka- .tattaunawa akan
ciwon nata‘ da kuma nasarar da ake samu.' '
‘ - Nan Daddy ya ce zai'yi taflya, .in- ya dawo
.Zai biya fa India; akwai—wani‘ 'asIbitin' «(cancer
specialist" hospital): sun. yi ~suna 'don
Kwarewar su akan (treatment) din cancer. '
Ya Kara da ceWa; ""Sai mu hada da' addu'a tare
da fatan Allah Ya bata laflya".
Suka amsa 'da', "Amen". Duka Sannan suka yi'
sallama, koWa’ ya " nufl Bangaren sa ‘ ' ‘ -
Hangota yayi tana kwanCe tsakiyar gado ta
dunkule. guri guda,’ a‘ hankali ‘ ya“ matsa- gare,
ta, rana ta farko --kenan“ da Deeda ta 'sakar.
masa koman ta, ba tare da tsoro'ko fargababa.‘ ‘
Ya kurawa “halittar' ta ido. ‘.".'Masha
Allah". Ya fada a ransa. . Kwanciya 'yayi yana
fuskantar ta, ya sa mata ido yana kallonta, ,yayin
da ya kai hannu yana- shafar ta, hannun yaSa
‘da‘ idanun sa 'suka' kai kan kirjinta da suka.
cika, sukayi bul bul. Tuni hankalin sa ya ‘ nemi
barin jikinsa, tsananin sonta ' da‘ " sha'aWar' ta
suka dirar masa- Ya sa' hannu _ ya juyo da ita,
lokacin ta -bUde ido duk bacci, tana lumshe su
tana masa wani'irin kallo.‘ . ’ Tuni ya ji ta Kara
rikita- shi, idanun. sa suka kada suka yi jawur,
Karara 'ta ga ; son ta da sha'awar ta‘a tare da
shi. ' Shafar da yake mata ‘ya sa itama ta '
soma fita hayyacinta,’ don haka ta tallafo shi ta
Kara taimaka masa yadda zai ji. dadin wasa‘ da
jikinta, 'idon ta a ‘rufe tana ' sauke numfashi,
tana kuma matukar jin dadin abinda yake mata,
;a hankali ya dinga lasa yana
(kissing) sai kace ya samu lolipop k0 ina a
'jikinta, ,numfashin ta ' taji yana ‘shirin. daukewa,
don ’haka- ya yi ‘ gaggawar ka‘bakinsa‘nata.’ ‘ ‘
' ~ KWarai Deeda .,ta so suyi' ' sallar nafila kafin.
su raya wannan dare; sai dai hakan bai 'samu ba,
don haka' ta karanta . wannan addu‘ar: ' '
bismillah allahumma jannIb-nash Shaitana ‘Wa‘
jannIb shaitana ma razakatana
' Daga‘ nan ba ta iya tuna me ya faru ba, sai dai
ta san ta .tsinci ‘kanta k0 ince sun tsinci kansu a
wata duniya mai tattare da dukkan ‘wani jin dadi
mara misaltuwa. Wannan dare sun raya shi da
kyau, ya .kuma Kara musu tsananin so da Kaunar
juna.
A hankali‘ Sabeer ya‘ dinga shigar _ Deeda cikin
so da Kauna tare da shauki.
Sabeer ya dinga fidda hawaye yana
kallon Deeda‘. wadda bai san ‘na mene ne
‘ - Ya, yi murmushi' ya gyara kwanciyarsa ,a
jikinta, yace
' "Mu koma bacci ko
’ 'Murya kasa—kasa tace, "Ina ‘ga wanka ‘ya
kamata muyi, kuma" na"-kasa tashi"
Da‘sauri ya mike a rude ya’kalle ta. _ '
"yace'Deeda,naji miki ciwo k0?" Ta girgiza kai
cikin kunya, ta ce. ~ "A'a 'Sabeer,_ ‘kwantar da
hankalinka-ba’komai' ."(Sorry) Deeda", .Ya fada
kamar zai yi’ kuka tayi saurin rufe bakin sa. . "Ba
ka' yi minkomai ba Sabeer,
(you; dont need to be sorry; just) ka taimaka min
in yi Wanka (I need your help)". ,' '
Y'a mike,‘ "'Anyi an ' ‘gama my
Deeda
Tare sukai wanka,‘tun Deeda‘na jin
kunya har dai ta sake. _ '
sun kimtsa, Deeda ‘kwance jikin Sabeer,ya ce:
"Ya kamata ki koma. office 'Déeda, ina buqatar ki
kuSa dani, in ina ganin ki kusa kOma‘i zai zomin
DA sauqi, kuma‘ za. ki taimaka min sosai
_ Ta girgiZa kai, alamar a!a. ,
' "Sabeer,.nadi son in zauna a gida in kula dai kai
"da_ Sister. tare .da‘ sauran jama'ar . BIRNIN
GAYU (and keep ' pleasing you.) ina nemi alfarma
'Sabeer dina ya barni a- gid‘a' don in samu;
nutsuwar kula da mijina da‘ sauran jama'ar' 'da
nake ' tare” da su, in ji dadin taimakawa mijina,
in samu'. nutsuwar Ibadar aure". ‘
‘~Ya yi'murmushi ya ce, "Y‘adda’kike .so‘ haka
za'ayi-Deeda na". . .'
Ta yi murmushi tare da sumbatar kirjin sa, ta ce ‘
na gode sabeer shima sumbatar goshin Nata yayi
zuciyarsa cike DA nishadi DA sonta yace Ina
sonki deeda sona haqiqa sonda bazai taba
qarewaba tar sai randa na Mutu na gode DA
qaunarka gareni ta fada gamida qara miqewa a
jikinsa
DA wannan bacci yai awon gaba dasu nasan
wasu zasuce Kai wannan admin din lol aradu
abinda na gani nake rubutawa ato don nasan
akwai Yan tsegumi irinsu @B yakub yanzu sai
suma mutum fassara
a wannan lokaci DA saber DA deeda ke wata
duniya najin dadi DA farinciki
a wannan lokacin Ibrahim na cikin tsanani DA
quncin son deeda duniyar tai masa zafi ya rasa
ta yaya zai soma cire kansa a wanna tashin
hankalin Daya tsinci kansa duk dauria DA juria
irin tasa sai Daya kasa
Farida ta fihimci halinda yake ciki a duk lokacin
data ganshi cikin irin wannan yanayin tasan
menene saidai bata Iya ce masa komai ba SBD
abune Wanda ba,a hannunta yakeba hakanan
batason
masa maganar ta kunyata Shi a gabanta.
Dabara ce. ta 'fado mata, ta ce masa, tunda
bacci‘ . ya gagaresu 'su tashi Suyi : sallah
qiyamul laili. Shawarar tai maSa, don haka ya
mike. :sukai alwala suka fara sallah, ' ” ‘
Washegari Sabeer 'ya riga Deeda tashi, 'ganin
ana ta zabga ruwan sama ya sa bai
tafi.maSallaci ba, da ya yi: alwala' ya yi sallah a
gida, sannan'ya dawo tashin Deeda. Fuskar ta
yake kallo tana bacci -- ' cikin kWanciyar hankali,
fuskar ta cike da annuri. Ya yi ‘murmushi tare da
sambatar ‘ kUmatun ta. da labbanta masu kyau
da ban sha'aWa. . -
-.A 'hankali ya dinga jan bargon yana hura 'mata'
fuska, ‘nan -. idanunsa sukai._ wuyanta inda yayi
,,niyyar sumbata, amma me? Zuciyar sa ce' ta
buga‘ da
qarfin gaske, hankalin, sa‘ ya tashi. Tuni ya
dimauce, ya "fita hayyacin' sa, zufa ta dinga keto
masa, jikin sa ya hau rawa,- hankalin sa ya nemi
barin jikin sa._ _ A firgice. ya sa’ wata 'irin Kara,
ya sauka akan gadon da gudu, jikinsa na rawa
karar nasa ya tada Deeda; a. tsoraCe, ‘hankalinta
- Ya tashi . ganin yanayin da yake ‘ciki-tayi‘
Saurin .matsawa gare‘shi. ' sabeer, lafiya? Mene
ne?" _’ . takurewa yayi .a jikin bango yana. "Ki
matsa, kar ki zo kusa dani". Zufa na; keto masa,
bakinsa da duk. “ ila'hirin jikinsa. rawa yake,’
yayin da . zuciyarsa ke tsananin bugawa. ’ Deeda
gaba'daya“ ‘a'rude, take, ta rasa mé ke faruwa?
Ta fashe ‘da'kUka. saabeer me ya same ka?
yana.
boye ’fuskarsa yayi‘ a'cikin Kafafun sa. yana
"Ki matsa, ba 'na son ganinki".' Yana maganar
fuskarsa a kife. "Ki tafl :nace bana son ganin ki.
Sister, Uncle Ib, 'ku taimake ni, za- ta kasheni" A
hankali tardinga ja da baya jikinta na
bari,hankalin‘ta a tashe tana ’tunanin me ke
faruwa da Sabeer‘? Me. yaSa “yake ceWa za ta
'kashe shi? "Sabeer ya za,a yi, in kashe ka?
Sabeer ni matar kace' Ta fashe da kuka. . ,
"Sabeer Deedan kace fa, me ya- ' faru da kai? Na
san dai Zolaya ta kake ' 'ko?" . . ' ‘ ' , Ta sake
matsaWa tana kokarin taba Shi, ya. sa Wani irin
Kara‘da ya gigita. ta,,_ _‘ yadinga jifanta da duk
abinda ya samu "Ki tafi, bana son ganinki
zaki‘kasheni,Ki tafi Ki bani wuri
. Ta fashe.da Wani irin kuka',‘ta fita ‘ ~ daga
dakin da gudu' ta makure guri guda’ tana wani
irin kuka; hankalin ta a itashe, haka nan gaba
daya tana rude, ta rasa‘ me ke faruwa. '
Mikewa' tayi ta,_ nufi' bayin dake falon don yin
alwala, a nan ta ci karo da fuskar.ta 'da jikinta a
gaban tangamemen madubin da ke toilet din. . -
‘ , ' ‘— Ras! Ras!!~ Gabanta ya dinga ‘faduwa',’-
hankalinta yai mumMunan tashi. . .Jikinta ne
gaba daya ya tashi yayi rudu- rudu, wasu ..
abubuwa ta gani a ‘jikinta 'wanda ba ta' san
mene ba, sunyi jaWUr, sun yamutse. '
"Inna lillahi ‘wa inna' 'ilaihi raji'un". Abinda take
maimaitawa a ranta kenan.
. Nan ta runtse ido, ta .daure tai alwala ta. fito'
cikin ".kunci da tsananin baKin cikin abinda ya
faru
Tana nan zaune 'cikin .matsanancin
tsoro da fargabar me zai 'faru da Sabeer da ita?
Shi kenan_’yanzu zamansu yazo Karshe, lokacin
da. take matsanancin Son sa da sonkasancewa
da Shi.“
Wani, sabon sonshi ‘ta ji yana taso mata, ta
fashe da,kuka 'DA qarfinta, ta mike ta hau sallaya
tayi sallah ta kafa goshi a kan' ’ SallaYar, "wato
Tujjada tana ta kuka tana addu'a. ‘ .
' ' ' Wani 'matsanancin son Sabeer
ne' tare da 'fargabar rasa Shi ;a zuciyar ,ta,
tayi kuka hartaji'ba‘ dadi'.""Ya Allah kar Ka
'raba‘ni da Sabeer, - Ya Allah Ka barni da mijina,‘
ba zan iya rayuwa ba 'Sabeer ba,’ Ya Allah Ka
bawa'mijina sauKin halin da ya tsinci . kansa
Ta jima a. wannan hali na taShin hankali 'da‘
kunci sannan ta miqe da niyyar ta. je ta sa kaya‘
a jikinta, sai dai ta rufe jikinta da rigada hijabin
sallar'ta, ta 'miKe’ ta‘
nufi dakin Har yanzu yana makure a- inda ta
banshi, yana ganinta_ yasa Kara tare dai jifanta‘
cikin.’ 'matsanancin. ‘tsoronta' Nan ta daure ta
je‘ ta dauki- kayanta ta saka, a nan ya- Kara
haukace " mata, .tsananin ‘ ‘rudani. yasa; ta
matsawa gare shi' tace sabeer.ba- abinda zan
maka,' don ‘Allah ka daina guduna"..' Ta fada,
tana kuka. " ’
tsawa ya daka mata
ki matsa nace, ki fita dakin; nace matsa “kar
ki- ;matso ‘kusa dani. Daddy, Uncle Ib, Sister,
za'ta kashe Nan ;taja‘ da baya,” 'yayin da"shi ‘
kuma yai salala ya fadi a‘wurin da alamar dai
suma yayi ' ' . jikintana rawa. ta fita, 'ruwa ake.
SOsai. Ta dawo ta dauk’i, waya ta ‘bugawa
Ibrahim, bai dauka ba‘, haka ta Farida'ma ’shiru,
dolénta’ ana ruwan kuma Mai qarfi ta ~ nufl
Bangaren su, ta ; dinga danna musu
door Bel
Ibrahim ne ya som tashi daga barci Mai nauyi DA
yake ya taso DA sauri donjin irin yanda ake
danna bell din yasana ba lfy ba
yana budewa deeda ya gani tsaye bakinta na
kakkarwa idanunja jawur jikinta a jiqe
deeda ya Kira sunanta a firgice lfy?
ta fashe DA kuka Ibrahim sabeerr,,,,,sabeer
zallah shared a profile .
birnin. gayu
chapter27
"Me y faru da Shi?"- .farida ce ta iso tana ~
tambaya,._ ' jUyawa tayi suka bi ta a baya, _ . _
Ganin halin da yake yasa duka suka juyo suna
mata kallon tambaya. hannun rigarta 'ta ja ta-
nuna musu yadda hannunta yayi; Ta fashe da
kuka, ta ce.
tace in banda fuskata duk jikina haka
ya koma a dare daya, jiya har nayi bacci jikina
lafiya, amma yau da .safe...". .Ta fashe da kuka. ‘
' - . Farida ta ja" ta suka-fita,yayin.da Ibrahim ya
mai da hankalin sa kan ‘ Sabeér Daga shi yayi ya
mai da shi kan gado, ya- dauki Aruwa yana zuba
masa kadan—kadan “a fuska,‘har ya farfado,‘ Ya
A tashi‘a firgice; ya fada- jikin Ibrahim a
‘tsora'ce,,yace. ” "
. _ "Déeda ba mutum bace,za ta kashe: ni', karka
bari‘ta shigo, kar‘ ka barni a _ nan-,ina tsoron
ta"..
.Ya— fashe da kuka, "Uncle Ib, me ke faruWa
dani? Me ya faru‘?" ‘ ‘
"Ta tafi Sabeer, kar‘ka damu ba zata sake
dawoWa ba".
Nan ,ya dinga tofa masa addu'a har bacciya
,dauke shi, ya fito falo ya same Su ya ce ' .‘
"Sabeer ya ‘farfado. har ya samu
bacci". .
‘ Ya mai da. kallon sa kan Deeda yana‘ nazarin-
ciwon nata, yayin da kukan ta ke daga masa
.hankali. Yaja Farida géfe,-ya ce. ' , , ’ "Ina so ki
tafi da ita ,‘ki mata wasu. tambayoyi, me ya
faru? aka yi jikinta ya dawo haka lokaci daya?"
Faeida. ta ce,'"wannan tambayar ta riga- da ta
amsa maka, da akwai; wani- abu daban da ta
fada’maka?"
Shiru yayi yana nazarin maganarta’, har ‘yanzu
bai samu amsarda yasoba; amma zai dauke ta su
je asibiti. su' hadu tare da sauran abokan aikinsa
wadanda Kwararru ne a fannin fata. Zai gayyace
su, gobe su yi' mata; gwaji da gano' ' ainihin
matsalar. “
'Ya kalli Farida, ya ce. - - "'Ki-‘ tafi da ita gida,
,tana buKatar lallashi da Karfin gwiwa. Karki
barta da
Sabeer, a halin yanzu ba za su .iya zama da juna
ba. Lokaci ya yi da zai fuskanci gaskiya, dolene
a_ gare shi, ko ya amince da Deeda a yadda take,
k0 ya hakura da
ita har abada". - ' . Farida ta kalle shi hankalinta
tashe,
tacw - "Me kake nufi? Ka san Sabeer ba zai iya
rayuwa- ba Deeda‘ baa, kasan irin son ‘da yake
mata“:. . " Ibrahim yace‘; yadda ba zai iya
rayuwa' ba ita ba, haka ba zai iya‘ rayuwa da
itaba Yana gama fadl ya juya, ta sha ‘ gabansa.
'"Me: kake nufi?" ’ . ; 'Zan- miki bayani gobe in
Allah Ya kaimu, in. na tabbatar da. zatonda.
nake“; Nan ya .fice yayin da ta. juya gun. Deeda
taga bata wurin . . Daki ta nufa ta durkusa‘ a
gaban
sabeer a gaban saber dake barci tana zabga kuka
Farida ta jata kiyi haquri deeda Ki fuskanci gaskia
dolene ayi Daya cikin biyu KO zama DA sabeer KO
rabuwa ba har abada in kun zauna tare cutar Da
juna zakuyi don ba zaku taba samun kwanciyar
hankali ba sannan idan kun rabu zaku kasance
cikin kunci DA kewar juna saidai ya zama dole Ku
zabi Daya
deeda ta fashe DA kuka tace sister na yarda Zan
zauna saber cutar Dani Farida tace Amman aishi
sabeer din bai amince DA hakanba don daya
amince DA hakan DA yau abinda ya faru bai
yishiba DA bai kasance cikin wannan halin DA
yake ciki yanxuba deeda ta fashe DA kuka tace
sister niban yarda sabeer zaiqi
zama dani ba. Sabeer na so na, damu' zauna ba
juna gara mu zauna mu mutu tare. Ni zan cirewa
Sabeer tsoro 'na da
yake, Sister za mu rayu tare a- haka";
Farida ta ce, "Haka kike gani? To shi kenan, bari
mu gani".
’ Nanta sa hannu 'ta girgiza Sabeer tana kiran
sunansa; yatashi 'a hankali ya bude idanun nasa
Yana hango su~ dishi- dishi, 'har ya ware idanun
nasa sosai. - Yana ,ganin Deeda kuwa ya dauko
filo ya
dame fuskar sa yana Bari. . ' '
"Sister,ki fita da ita": '
Ya cusa’fuskar.sa a cikin katifa,‘ ya dunKule' guri
guda yana kyarma.
Farida ke shafa' ’shi, "Ba komai Sabéer, bude
idon ka, ba abinda zai' faru -, da_ kai. Déedn.ka
ce, matar ka Deeda da * kake matukar so, bazata
taBa cutar'da.
kai ba". ‘ ~"bana son .ganinta’ Sister, ki ce ta
flta". _ ~da gudu Deeda ta bar dakin ta'na-
tsananin kuka. . A waje ta tarar' da ., Ibrahim
yana tsaye ya_ kasa barin_wurin, ,ganin} yanayin
da.-take ya matuqar daga masa hankali‘.‘ _ ,_ "Ki
yi hakuri Deeda,-kar kiyi kuka, -ki dauka wata
jarrabawa ce da Allah" Ya dora muku ke' da
Sabeer, Alkawari_ na yiwa Inna zan kula~ dake,’
zan miki maganin .dukkan wata matsalarki, ,zan
zame miki dangi me share miki hawaye". Ta Kara
fashewa .da kuka, ta rasa me ke mata'dadi, '
"Deeda, a halin yanzu» ya zama dole‘ kiyi haKuri
da Sabeer". ‘ Farida- ke magana- lokacin da take
Karasowa kusa da. su, ta ce._ "Na samu. ya
.koma ' bacci, ina ga. rashin‘zuwa gabansa a.
halin yanzu shi ya
fi alkhairi".
Ibrahim yace hakane deeda a halin yanxu Ki koma
gidanmu DA zama wurin Farida
ya juya ya tafi yayinda Farida taja hannunta tace
su tafi ido cike DA hawaye deeda ta kalleta tace
sister sabeer wazai kula dashi?
deeda zai kula DA kanshi lokaci yayi DA sabeer
zai koyi zama DA kula DA kansa har yaushe zai
dinga dogara Dani dake Wanda bamu DA tabbas
a rayuwarsa ?
Jan hannunta tayi suka wuce nasu bangaren haka
deeda ta wuni kuka KO abincin kirki ta kasaci duk
inda ta zauna saber takeji a jiki DA zuciyarta
tsananin sonsa DA kewarsa suka dinga shigarta
duniyar tai mata zafi ta rasa meke mata dadi
daga qarshe runtse
ido tayi tana addu'a, wanda shi ne kadai mafita a
tare 'da ita a wannan lokaCin. , Can bayan isha
Sabeer ya farka
daga nannauyan bacci da ya dauke shi, ya »miqe
ya: wuce ya je yayi.- wanka, yayi ' alwala, Ya
kalli agogo yana ,mamakin wane irin bacci yayi? '
' Bayan ya rama dukkan sallolin sa, ya zauna kan
sallayar yana‘ tunanin me ya ' ‘faru shin wai ina
Deeda ne bai ganta ba? ‘ ' deeda Ya kira sunanta
.da karfi
- Ras‘ Ya ji gabansa ya :fadi, sunanta da yayi ya
dinga tuno masa' da abinda ya faru.
. Tsoei ya ji ya soma kama shi, ya =- nufl kan
gado ya ja bargo ya;lullube ya rintse ido; Lokaci
guda tunaninta ya ‘ fado- masa, tsananin - sonta
ya dinga takurawa zuciyar sa, Ya tsinci kansa
cikin keWa. .. .‘ Ya mike da : sauri, "Deeda 'ina
kike?" .
Cikin sa ya ji ya murda da yunwa, ' ya mike
jikinsa ba Kwari, da kyar ya iya tafiya, ya flta ya
nufi gdan sister yana kwala mata kira. ‘
"Sister, Ina Deeda?"
A falon ‘qasa ya same ta ita‘ da. Ibrahim, Farida
ta kalle shi’duk ya fita hayyacin sa rana daya,
ta‘ce. " . .
"Me zaka yiwa:.Deedan? Kai da, kake‘ tsoron ta,
‘ka kOre ta, me za ka mata?" Fuska-daure take
maganar. '
Murya kamar Zai yi kuka, ,ya ce. ‘
, "(Please) Sister, kar kice .haka, kin san ina son
Deeda, kawai Wani abu da tasa a jikinta da yake
ban tsorone
_ " Hawaye ya gangaro’masa, ya ce.
"(Please) Sister, 'kice ta cire ta'zo mu 'tafi gida,
Sister ba ‘zan. iya 'zama a. gidan ni ‘daya‘ ba‘,
Sister (i. need her, please)
Deeda na IaBe tana jinsa, ta fashe da kuka,~
daga Karshe‘ta kasa jurewa ta . fito da sauri tana
kiran sunansa. - ."Sabeer ga' Deedan ka nan, ka
daina gudu na, nima ba zan iya rayuwa, ba kai
ba". Da ~sauri ya ~ mike .ya nufl inda take ga
gudu, sai» kuma‘ ya tsaya cak! Ya soma- ja da
b‘aya, ’tuni ya ga ta soma juye masa zuwa
watahalitta ta .daban, tana razana shi. Da gudu
ya ya fita ya'bar' ‘ falon, a tsorace< ya je inda
.ake ajiyar ’ .‘motoci ya" tSugunna, ya dunkule a
-a wurin 'yana zufa, zuciyar Sa na bugawa da
karfl. . - . . ' . Deeda ta tsuguna a 'wurin
'tana‘kuka, kuka ‘ .sosai. ‘ . Farida ‘ta‘ mike ta
nufi inda take ranta a, Bace, tace
Deed’a; ina . fada miki ki ._.rabu ‘ 'da . Sabeer;
(stay away from' him), .so 'kike ki‘
kashe shi? Me yasa kin cika son kai? Don kina
son sa ba za ki iya rayuwa ba shi ba sai ki nemi
ki haukata shi? Kinga halin da ki ka sa“ shi,
yanzu in ya mutu sai, ki huta. Bari in fada miki,
Sabeer shi ne komén mu, Sabeer shi ne ZUCIYAR.
BIRNIN GAYU idan kika sake zuw‘a‘ gaban sa
kika sa ya samu wani (attack) ba zan yafe miki
ba ya’ zame miki dole rabuWa da shi. Inhar kina
son' zama a birnin GAYu' keda sabeer saidai ki
hange shi daga nesa, kina jina k0?"
' murya na rawa ta tsuguna tana kuka. "'Na ji‘
Sister, kiyi hakuri ba zan ’ sake ba
Nan ta fita ta bi Sabeer tana kira, 'tana tambayar
(securities) din ' sun ganshi?
' Deeda ta kama-kai ta‘na kuka da Karfinta,
Ibrahim na kallonta .ya' rasa meke masa dadi, ya
rasa kalmar lallashinta, Sam
bai ji dadin abinda Farida tayi’ mata ba, Ya matsa
gare ta, ya ce.
, - "'Deeda, ina fatan abinda ya faru yau. ya ishe
ki darasi? Ki yi hakuri ki kyale Sabeer ‘a halin,‘
yanzu, sai mun samu maganin matsalar, nan". .
Ta tsuguna a gabansa tana' kuka, ta. ce. . ~
'ibrahim ka taimake" ni, ka ,sama min magani.
Ibrahim: .da rayuwa._ ba Sabeer :gwamma
mutuWa a gurina, ka - taimake ni Naji Deeda' zan
taimake ki, '
Wannan alkawari' ne amma~ kafin nan sai kin.
min alqawarin zaki rabu da »Sabeer,_ki bar
.zuwa gabansa". Ta girgiza kai, "Naji, nayi
alkawari' _'Da kyau, .sannan kici gaba da jurewa.
Kici gaba da addU'a, sannan gobe da safe
ki shirya ‘zamu flta asibiti' tare". ‘
"Na ji, .na gode". . ,
Ta amsa cikin. -sanyin mueya, sannan ta mike
ta' shige ciki ta bude sabon babin kuka
."Inna, ina kike? Yau ina jin kewar ’ ki da rashin
ki 'sosai", _
A cikin gida, Farida da ‘sauran ma'aikatan 'gidan
‘suka yi ta neman Sabeer, har Allah Yasa wani
(security) ya ganshi, yana taBa shi kuwa ya sa
‘ihu Wanda‘ya ja
‘hankalin' Su Farida da sauran. jama'a.ihu yake
.yana tisge-flsge, da“ kyar Farida ta iya rike shi,
ta sa shi a jikinta tana masa "
addu'a tana lallashinsa yana firgicewa
. Hayaniyar ' su‘ ce ta ja hankalin, .‘
Mami; ta :tambayi me ke faruWa? 'Aka ce’ . mata
sabeer ke ta ihu yana‘ ta tisge-fisge, ' haka yaSa
ta flto da ta, zo 'inda suke. ‘ Farida na kokarin
‘jan ‘shi, ‘Momi ta kalle ,su
‘ "Laflyar sa kuwa'? K0 shaye-shaye
ya fara ne? Ya za'a yi‘ mutum da girman Sa
kamar'Sabeer ya.tsaya yana tisge-tisge yana ihu?
Duk abinda za ka sha ka sha dai dai Wanda
Kwakwalwar ka zai iya dauka, ba ka sha’ abinda
yafi qarfin ka ba ka zo kana mana hauka, kana
zubar mana da’mutunci a gaban 'yan‘aiki...". Ya
ishe ki‘Momi". .., Farida ta fada- ranta‘ Bace,
inba za ki fadi Alkhairi 'ba kiyi‘ shiru, baki da
(right) din da zaki Yiwa Sabeer ~ wannan
Kazafin? Nan gidan uban Sabeer ne,ba Wanda ya
isa ya hana shi abinda ya ga damar yi k0 da
,kuwa kece". ‘ , . . Ta yi tsaki ta ja Sabeer: ta yi
(side) dinshi, Momi' ta~ biyota da fad'a da
zage‘-zage .har suka shige ,ciki.- Ta ‘sa
Sabeer a gaba‘tana kuka.
.. =(PleaSe) 'Sabeer, :kar. ka
zama mahaukaci bayan ,da hankalin ka. . _.
(Why‘are you like that?)"
Ya bUde ido ya kalleta, "Sister deeda... Sister ina
jin yunwa, ki kira deeda ta ban abinci, Sister
yunwa nake ji
"Na sani Sabeer, baei in kawo maka
abinCi "Sister Deeda...". _
"Kar ka damu,‘ itama za ta zi Ta fada kamar zata
yi kuka.
Nan ya- runtse ido- yana ~tuno Deedan .da
‘yan'ayin jikinta. Da ‘sauri ya bude ido, ya mike
da sauri- ya nufl inda take, Ya riko ta
"Sister, kar ki'kira ta; Sister, bana. son ganinta'
Ya fashe da kuka. '
Itama tsugunnawa tayi a gabansa tana kukan, ta
rasa abindake mata dadl, ta rasa ya; zata yi da
al'amarin Sabeer.
Nan-ta; mike ta je kaWO masa_ abinci. tare da
ruWa, ta kawo masa. Bai Bata .lokaCi ba ya hau
ci ba ji ba gani, alamar
yana tattare da yunwa mai tsanani. Bayan _ ya
gama ya kwanta a wurin, yana.
"Sister, ki kira min Deeda". - _ Can kuma sai ya
bude ido da sauri,
~ ‘yace. "Karki kira ta, bana son’ ganinta, tana
ban tsoro. Sister, Deeda;." Har bacci ya dauke shi
Yana fadin abu' guda. . , Farida ta sa shi a gaba
tayi kuka har ta. ji» ba dadi, a haka suka kwana.
' ' ‘Deeda a'gidan Ibrahim da Farida ta rufe kanta
a daki ta sha kukanta ta koshi, in ta gaji sai' tayi
ta. sallah’ tana addu'a. Yayin. da Ibrahim ya
kwana a. asibiti bincike game da' ciwon Deeda
tare da Ciwon Sabeer din ‘mai kama 'da tabin
hankali, haka yayi ta Kokari.
Sauran likitocin sun zo- a gobe da safe, ’da Kyar.
ya yi nasarar shawo kansu suka amince.; A
wannan dare sun . yi kwanan wahala, baeci cikin,
bacin rai da
kuma kewa tare da dacin zuciya.
Haka jita-jita ya bazu a BIRNIN GAYU cewa
Sabeer ya ‘samu taBin‘ hankali, k0 shaye-shaye.
Haka yan gulma‘ da tSegumi'da .kuma Wasu
,‘yan uwan ‘suka ‘ , dinga zarya a‘gidan, ‘inda
Farida tayi ta ' fama dasu‘,’ Sabeer kuwa~ ba ta
bari Sun ganshiba, - ' ‘ « - Haka Momi ta fadawa
Daddy Karya da gaskiya, a“: take _ ya kira,
'Farida da Ibrahim don jin' me ke faruwa? Nan
dai
suka- dinga Kokarin karé Sabeer, da'
Boyewa Daddy gaskiyar Al,amarin, don matSala
ceda ba kowa- zai fahimta ba. » Deeda ta yi.
nasarar " ganin
- Kwararrun .likitocin da. Ibrahim ya gayyato
daga gari .daban-daban, tare da .neman
,shawarwarin,'sauran likitocin-da ke qetare. ya
dauki' dukkab‘ wani- kulawar' sa- da lokacin ’sa
ya mayar akan; rashin lafiyar
Deeda', wanda hakan- ya jaWO mummunar;
Bacin rai da rashin fahimta tsakanin sa da Farida,
ta dinga ganin a‘i yayi banza da su Kulawa da
sabeer ‘da take yi ba dare ba rana‘ yasa ta
manta da kanta, . sam ta manta da maganar
shan magani'da kuma (chemotherepy) da’ také
yi, saboda tsananin tsoro da fargabar kar Sabeer
'ya haukace, don yanzu ma ya zama tamkar
taBaBBe, kullum' yana kukan son .Deeda da
ganinta, amma'daga ~Farida tace zata kira ta
sai, ya birkice. 'Hakan ce ta kasance da Deeda,
tana Son ‘ganin Sabeer, amma-ba hali. Kullum
tana cikin kuka da tunani, lokaci “guda ta ’ rame,
tayi duhu, ta fita hayyacinta.‘ . ' ‘ Bayan gwajin‘
da Iikitoci suka yiwa Deeda da sati guda (result)
'dinta ya flto, sun .barshi. ya' dau .lokaci ne
saboda tabbatar» da amsar da zai’ basu dai. dai
ne.’ Sun yi sun'sake duka abu'guda yake ba su,
nan‘ Ibrahim ya fahimci komai.
Farida ya kira tare da_ Deedan 'ya soma yi musu
bayanin abinda ya fahimta.
Ya kalle su duka, yace. "Ina fata za ku- fahimci
abinda zan
fada tare da neman - mafita? Deeda, wannan abu
da ya. fito ya Bata mata .jiki ba komai bane sai
(Allergy)". Farida. ta. kalle -shi ‘tana kokarin
’fahimtar? mé yake fadi? Ta ce. ; -"(Allergy) ne?
Dama mun‘jima da - sanin' wannan, 'amma me
ya jawo shi‘? Tunda yanzu ta bar' kauyen? Mé
yasa‘ya fito lokaci guda?" . Ibrahim :yace,, ‘
"Kinyi tambaya 'mai kyau. _Jikinta kamar yadda
taba fada miki ' ba komai' yake karBa ba, in 'ta ci
abinci da bata so ko' ruwa: zai fito,‘ .haka ‘ nan
k0 kaya ne da jikinta'bai .so ta Sa Zasu _‘fito,
tohaka nan' ko ~jikin da bai karBi jikin'ta ba
yanataBa ta zasu fito.‘ Kowanne da Yadda zai.
fitO a jikinta; "Wanda. ya'fito
mata da farko na Kauyen su ne wanda ya flto
mata kwanaki‘ kuma' ya hadu ‘ da zaman Kauyen
su. da kuma jikin da ya dinga taBa ta samu,
(body contact) da Wanda jikinta da fatar ta bai
so, wanda shi a hankali ya dinga ‘fita. Sannan_
na uku shi ne Wanda ya fito mata yanZu, Wanda
muke. kira' (Sperm Allergy) seminal plasma
hypersentivity". -
.Farida ta zaro ido tana kallon shi, yayin da
Deeda ta ji hankalin ta ya tashi.
Farida (ta 'ce, "Kana ,nufin Deeda tana da
(Allergy) da Sabeer?“
Ya girgiza mata kai, "Kwarai, 'duk lokacin da
Deeda ta samu gogayya da jikin Sabeer, wato
(body contact) za su fito mata. Haka a duk
lokacin da (sperm) din Sabeer ya shiga jikinta, za
su' fito mata a tsakanin lOkaci, .wanda idan haka
ya‘ ci gaba,‘ za ta -iya rasa ranta (each—drop of
sperm from Sabeer means her death)
zai zama tamkar (slow poisoning) a gare ta,ne
wanda zai kashe ta a hankali". Farida ta mike
hankalin ta yai
mummunan tashi. "Kana. nufin ya zama dole
rabuwar
Deeda da Sabeer?" ,.
(File) din ya mika mata wanda yake Kunshe da
(result) din gWajin da suka yiwa Deeda, ya cé, ' '
"
"Komai na‘ .ciki".
Ta kalle» shi, "'Meye mafita? Meye maganin sa?"
‘.
"Har yanzu muna- kan binciken mafltar.’ Akwai
wani babban likita da muka ' yi (appOintment) da
shi, insha . Allah zai nema mana maganin
matsalar. - Kafin nan ya. zama dole su rabu".
Ta fashe da kuka‘,‘ ta ce."Ka Ce kafin nan qanina
ya ‘karasa
haukacewa. .kawai Nan ta juya tayi ciki yana
kiranta
ma ba ta saurare Shi ba.
Deeda, kam tuni ta ~yi mutuwar tsaye a wurin, ta
_fadi,’_ damuwa da tashin hankali ya_ mata
'yawa; Ibrahim din ya rasa me ke masa dadi? A
dole .ya taimaka ya daga ta ya. kaita ciki ba don
ya' so hakan ba, ya kwantar da ita akan gado har
ta farfado. Tana ‘ganinsa ta juya kai, tana wani
irin kuka wanda ba zai'jure ji ba.
Tashi yayi ya‘ fita; ya-nufi falOn sa, . ya kife kai,
komai' ya masa zafi, ya rasa me 'ke masa dadi,
Wani irin 'radadin SOnta_ ya ji tare da jin takaicin
yadda abubuwa ke tafiya tSakanin sa da Farida.
Nan ya zaro 'waya ya budo hotonta yana kallo,»
Wanda ‘kullum ‘a "nan yake' samun Karfin
'zuciya da 'sanyin rai yana samun duk wani
(comfort)‘a hoton. .
. Kallon ta. yake yana jin sanyi‘ da ‘
saukin zuciyar .Sa,_ 'a _dai . dai :Wannan-
lokacin . Sabeer ya 'shigo da fada da
masifa, a zuciye yace
"Na ji me ka'je kana cewa, Sister ta fada min
kana son raba 'ni da Deeda ko? Kana son raba ni
da mata ta, to ba ka isa ba. Na san‘ dama duk
munafurCin ka ne, ka sa jikinta ya dawo haka
don ka cuce ni ka raba. mu. To bari in fada
maka, ba wanda ya isa ya' raba ni da‘ Deeda sai
Allah, da‘ga kai ‘ har sauran likitocin makaryata
'yan "uwanka ba- ku isa ba. Dama a can na" san
kana son rabani da Deedana, kana auren‘ Sister
amma. ka Sawa mata ta ido. T0” bari in fada’
maka, Deeda‘taWa ce, (she is not urs)".
"Sabeer
Ibrahim ya fada cikin tsawa tare nuna shi da
yatsa, ya ce.
"Ya ishe ka (enough of your accusation). Ina iya
dukkan kokarina akan-ka amma ba ka gani,
Deeda matar‘ kace, kayi alkawarin zama da ita,
amma
me kayi yanxu? Gudun ta kake, - maimakon ka
zauna ka néma .muku ’ mafita Sai ka Kara;
lalata» alamarin, ka Kara mana wahala. da‘tashin
’ hankali. In kai' ‘ mijinta ba. ka‘ damu da neman
lafiyar taba, ya zama, dole ni in nema mata. In
har ka manta da alqaWarinka akan deeda ni ban
manta ba, zan taimaki' Deeda 'iya karfina,‘ kana
jina ko? Ka je kai duk abinda zakayi, ka fadi‘ duk
abinda.‘ zaka fadi
MikeWa yayi zai dita'Wayar sa 'ta fadi" wanda
yaja’hankalin' ‘Farida da sabeer din 'faduwar da
wayar tayi haske ya bayyana saiga kyakkyawan
hoton deeda baro baro a fuskar wayar (screen)
Dam!‘ Gaban sa ya buga ‘da qarfl, lokaci na
fark0 .kenan da ya ‘tsinci kansa 'cikin
mummunan- fargaba“ ‘ da matsananciyar kunya.
Sabeer yasa. hannu. ya'dauki Wayar. cikin zafin
zuCiya DA bacin rai ya ce
wohoho rikita rikita
akwai wasu report na document DA nake aiki
akansu kuma ran Monday ake buqatansu wlh
shiyasa vanajin Zan Iya muku alqawarin yin post
gobe Amman me I promise idan na kammala DA
wuri the did will done trust mered a profile .
birnin gayu
chapter28.
yanxu kuma me zakace Allah ya kamaka KO
yanxu dinma sharrin nake maka
me hoton matata yake a wayarka ?Ina ka samu
hoton deeda?Dama amanata kukeci deeda ce ta
vaka hotonta shine kuke neman haukatani don in
rabu DA ita ka aureta?sister kinga mijinki KO?so
yake ya haukatani ke kuma ya kasheki DA
(cancer) donya auri deeda sabeer Ibrahim ya fada
cikin qunar zuci nasan na maka laifi aje hoton
matarka a wayata Wanda son zuciya ya jawomin
Amman deeda bata DA masaniya sannan karka
kuskura ka doramin sharri kamin qazafi ta yaya
na haukataka ?ta yaya Zan kashe Farida?
matatace Ina son ta,,,,,,,,
karya kake baka sonta sabeer ya fada a haukace
yayinda ya chapko wuyan Ibrahim
yau sai naga bayanka tuni ya haukace musu a
wurin Farida tasa wani ihu tare DA janye sabeer
ta fashe DA kuka ya isheku haka ya isa tasa kuka
DA karfinta
deeda dake tsaye daga ciki ta sunkuya ta Kama
Kai tana kukan baqin ciki
shi kenan deeda kin hada fada kin raba mata DA
mini kin hada yaya DA qani fada tasa kuka mai
qarfin gaske saber ya zanyi na fada maka bani
DA wata alaqa DA Ibrahim saina mutunci nasan
cewa DA naso Ibrahim Amman daga baya komai
ya canja Kai nakeso bayan Kai bazan Iya sake
rayuwa DA wani namiji ba idan har inada allergy
dakai na yarda na amince in zauna in mutu a
gidanka inhar zaka jure ganina a mummunan
surata saidai bazanso Inga ka haukaceba
sabodaniba Zan fita daga rayuwarku ya zama
dole inbar birnin gayu ta fashe DA kuka tana
kimtsa jikinta
taji wani irin kunar zuciya Mai hade DA amai
yaxo mata DA qarfi ta rinqa sheqa amai cikin
wahala gaba Daya taji qarfinta ya qare Amman
bata FASA niyyarta na tafiya ba a hankali ta
lallaba tabi ta dayar qofar ta fice tana kuka
batasan inda zataba batasan Ina ta nufaba
wayyo Inna Allah yajiqanki DA Rahma Inna yau
dunya taimin zafi ya Allah ka taimakeni innaje
gidan banana dawo Dani zaiyi nan ta samu gindin
wani bishiya ta zauna tayi kuka har taji ba dadi
a BIRNIN GAYU kuwa fada ya
kaure .lokacin ‘da Ibrahim'ya' yi kokarin. taBa
Farida «don ya lallashé; ta; ya kuma‘ ‘mata‘
bayani, don-ta'fahimce shi,“amma " ‘hakan ‘ bai‘
‘samu ba Don' kuWa Wannan' karon Farida "ba ta
Saurare shi'b'a, Wani- ‘ mugun', kallo‘ ta masa
cike 'da tsana da“ Bacinrai,tace‘.‘_ ‘
"Ba abinda za ka cemin in saura're' ka,ko
fahimce' ka'.~ Tun tuni. ya kamata
. na fahimci cewa‘yanzu kai ba ka damu da"
. kowa ba sai ‘ Deeda. Ibrahim; ka daina
damuwa ‘dani tunda da Deeda ta Shigo ray'uwar
ka, _ba_.- ka damu 'da rayuwar kowa ba, ba ka
'damu da farin‘~ cikin-kowa ba, ba'ka damu da
lafiyar "
; kowa ba' sai nata. Kanina yana fama da rashin
lafiyar' kwaKwalwa' ba ka. damu da' ' ’ka nema‘
mashi magani k0 biriciken mene' ne ’ba, matar-
ka tana dauke"“ da babban _ ciwo wanda‘ zai
iya' kashe ta (any' . moment) amma ba 'ka
.damu 'ba, sai. Deeda. ce ka dage ka binciko
ciWon ta- da dalili'lin sa, Saboda‘ita kake so, ‘ita
kake; - da gani, ba'ka damu dani da Sabeer ba. :
Ibrahim, ka ci amana, ‘ka Ci amanar yarda, ka ci
— amana ta. Sabeer... Sabeer.,."
Sunansa take ki-ra tana kallOn sa tana hawaye,
maganar' ta carke, 'daga ‘ Karshe ta fadi a sume
awurin
_ A rude suka yi aSibiti' da ita zuwa (emergency),
Sauran likitoci ne, suka rufu ‘ :akan ta ana
Kokarin ceto ran ta,» Saboda ‘ "yadda numfashin
ta ke daukewa Daga ' Sabeer har~ Ibrahim sun
kasa Yin komai, komai 'suna cikin dakin amma
dukkansu ba wanda ya iya mata komai, ' ,
Ibrahim jikinsa’ da hannun sa sUka 'dinga. rawa,
balle Sabeer, da ya kasa zama a dakin, ya fito
yanakaiwa da kawowa, tausayin yayarsa da halin
da’ take ciki ya ‘sa 'shi kifa kai’ a; bango yanata
kuka, ,yayin da yake ganin laifinsa ne ' da“ ya
dagawa Farida hankali.. ~ ‘ ' ‘Ya fashé' ‘da kuka;
"Ya Allah Ka kawo mata 'sauKi daga
wannan‘tsanani da " ta tsinci kanta"a ciki.
Ibrahim; ne ya‘zo yana qokarin' lallashinsa duk.
da yana jin nauyin sa da kunyar‘ abinda ya faru a
tsakanin su-bai Kyale 'Sabeer din ba, Saboda'
yana‘ bukatar‘ . kafadar da ,Zai- kuka, duk da,
shima ya- " . san ‘ yana buKatar ‘ kafadar Sabeer
din” ya fiddah hawaye k0 zai samu‘ ya rage
nauyin zuciyar sa.’ ' " . , Sabeer»-tun yana ture"
shi harya- "hakura ya fada jikinsa ‘Suka rungume
juna‘ _ suna ‘lallashin juna, daga ’bisani 'suka'_
{Nufi masallacin =asibitin,‘ Sukai alwala,.- ~
,suka hau. yin sallar nafila’ don nemawa ‘ Farida '
sauki ' tare da' _’kansu ga ' Ubangiji Allah
Madaukakin sarki; ‘ ' Sunanan. zaune suna
addu'a ‘ wayar Ibrahim _tayi' Kara, yayi saurin
dagawa'
" ganin daga cikin ~asibiti ne. A nan aka fada
masa cewa an fito .da Farida, tana I,c,u Tare
suka _-yi ciki da ‘saurin su, suka samu ta‘na
bacci. Nan Sabeer ya zaUna ya kifa kai a gadon
da-take kwance yana zuba ~ .haWaye, yayin da
yake tunanin Deeda, ~ ‘ .ina take?'A. wanne ha'li
take? Kewarta yakeyi DA dausaya mata ' "Deeda
ki yafe‘min, (I made'our lifes_miserable)NASo
kaina DA yawa
; in bar ba zan iya zama dake a yadda. kike ba
Bani da right) din' cewa. ina s0n ki, Idan har ni
ciwo’ ne ~a gare'ki_ .. ya zama dole in rabu da
ke don'ki 'samu " lafiya, Duk yadda na kai da
sonki . ya Zama dole inrabu dake, koda kuwa' .
mutuwa zanayi don . rashin ,ki"; Hawaye masu
dumi suka dinga fita‘ masa‘. ‘ Haka‘ ne.ya
kasance, da Ibrahim, ya, runtse ido, maganganun
Farida na yawo a",
kunnen sa. Yayata ki yafe min in kina tunanin nafi
damuwa da Deeda akan ku.‘ Na 'san ina kaunar
Deeda, amma bani da niyyar raba ta da Sabeer k0
wata .manufa, ina Kokarin rike amana ne‘ da
alkawarin da na yiwa Inna na. kula da Deeda. Sai
dai hala .na bari kulan da' nake mata ya 'yi yawa
har yasa ki ka soma tunanin ban . damu da kuba
sai ita;.."' Shigowar sauran lilkitocin ya katse ‘
shi Ibrahim ya mike‘ yayin da-Sabeer yasa musu
ido ” yana Sauraron me za su ce? Dr. Nasir ya
kalli Ibrahim ya ce.'.. "’Likita, ya .aka yi ku ka yi
-irin' wannan .sakacin bayan kun. san irin ciwon.
da take famada‘shi .(its very important) , ta
dinga shan magani, _tana'.samun kula na '
musamman? Amma kun' kyale’ta, ba magani, ba
kula. (Stress). ya mata yawa,-
dole jikinta Yayi tsana-ni' now, she .is critical);
Munyi' koKarinmu,~ ~sauran.sai muyi addu‘a mu
‘barwa'Allah"
. " Nan suka qara dubata, sannan suka sa kai
suka fice"Inna illahiwa- inna' ilaihi raji'un, _
Ibrahim “,yake’fadi a" ransa, tare da: kama" "'
hannunta yana hawaye
"(I am sorry) Farida, ki yafemin nayi babban.
kuskuren dabazan taba, yafewa kaina da kaina ba
haka
:.suka.zauna zugum suna jiran tashinta
"tare da; addu'ar ,Allaha Ya bata
Iaflya. _ta fita daga danjar da ta shiga KoWanne
(second) da minti dana Sanin.
'abinda sukayi yana cinsu.
‘ ,.'_'Deeda zauné a gindin bishiya tana ta Zabga
kuka, “tunani kala Kala a ranta ga ‘dare ya .sako
kai, -_tSoro DA fargaba ya
dinga shigarta,tunanin inna da’keWarta. ya din ga
‘ Shigar? ta ta“ rasa: abinyi “Tana- cikin Wannan
hali ‘ta‘ji’an dafa ta, ta dago~ ' - kai -da ~
‘sauri‘» a- tsorace Wani - ' mahaukaci _ ta gani
‘tsaye yana dariya, da fuskar sa mai ban’sorO
"Me. "kike a gida- na? Ko 'kece mata ta da ta
gudu? Dama‘ na‘: jima‘ ina: nemanki ya Cafko
hannunta ’ ‘ ta Saka‘ "wani irin Kara tare‘ da
kokawar Kwacé hannunta, " wanda ’sanadiyyar
haka ya ji“ mata‘ciwo, ..Da Kyar ta samu ta fisge
hannun ta! ruga ag'uje yana binta, tana‘ gudu
tana ihu, da- ' Kyar' ‘ta samu ta Bace masa ta
’Buya’a bayan. wata _mota;Bayan ya juya_~_ ta?
tsuguna ‘tana haki' tare; da. rushewa, da kUka
.wayyo Allah rayuwa, ina Zan sa ._ kaina?"
nan :ta samu gindin wani shago ta
zauna, ta roke su bata (pure water) ta sha,
sannan ta watsa a fuskar Tana nan‘ aka kira
sallah', jama'a suna wucewa suna kallon ta, '
saboda bakin hanya ne, har masu shagon suka
rufe, aka watse, wuri ya soma duhu da shiru
Hakan yasa 'tsoronta ‘ya qaru, ta miqe tana juye-
juye; tana tunanin‘ abinyi; ‘ ba ta ankara ba ta ci
karo da. mutum, ta- . ‘ ' juyo da sauri tare da
daga kai. TabaWa 'ta . ' gani, tsaye a gabanta,
tayi saurin fadawa ji-kinta, 'ta, .qankame . ta
tana" kuka da ‘ .Karfinta. Tabawa ' ta matukar
tausaya. mata, 'haka ta ji kukanta ya karya mata
,Zuciya, ' itama ta'soma hawaye, ta ce. ’. 'Deeda,
dama‘ da- gaske- kedin ce ' a- wurin nan? 'Dazu
dan wani .maKobCin’ mu‘ ‘ké ce ‘ min "ya .ganki,
da‘ far‘ko ban 'yarda; ba, amma ganin yadda ya
dage ya'Sa nace
bari inz0 induba da idona. Deeda me ya faru? Ya
aka yi?"’ .A Cikin kuka ta ce,; "Tabawa dogon
labari ne" . Nan ta ja hannunta suka' tafi gida,
har wannan lokaci‘ Deeda kuka take, tana bawa
Tabawa labarin abinda ya faru. Tabawa ta
tausaya mata matuka, tace."Deeda, baki'kyauta
ba, ina da rai, ina da lafiya ta a garin nan ba
za'ki zo‘ inda nake ba? Kin manta lokacin
rasuWar. Inna na ce miki. ki dauke ni kamar
kakar ki, zan' miki duk abinda Inna zata miki?
Akwai ‘ mutunci ' da ,. zumunCi Sosai tsakanina ‘
da ' Inna". Deeda ta ce, "Kiyi 'haKuri Tabawa, ba
a ' hayyacina,nakeba kwakwalwa ta a cunkushe
take,-ban san. abin yi‘ ba. Na rasa me ke min
dadi, rayuwa ta’ min:zafi da qunci Ta' Kara
fashewa' ga kuka, daga nan
ta Bige da amai, sai da tayi ama'n ruwan da ta
sha—tas,” har ta rasa=abin amayarWa, ta
kama'ciki 'da kai. ‘ ' . . Tabawa a rude ta fita' ta
kira' wata makwabciyar Su da take (nurse) ta zo
‘ta duba 'ta, nan ta tabbatar musu ‘da ‘cewa ..
Deeda cikine 'da‘. ita, kuma bata da'wani ~
qarfi'ba ruwa a jikinta," tana bukatar drip. ' ‘
Cikin .gaggawa Tabawa ta. flta a rude ta nemi
(taxi),- sai asibitin'-Malam ,Aminu‘ , ‘Kano.’ "A
nan. akai mata Karin ruWa; ga amai yaqi‘
tsayawa;_ ga ‘-‘matsanancin ciwon 'kai. Haka
Tabawa ta' ' ‘tsaya akanta tana riqe da ita, tana
matsa .- mata kai har tayi’ sa'a aman “ya .tsaya,
‘ bacc'i Ya dauke “ ta* " ' Tabawa ta zura mata
ido tana kallon ta cike da'tausayi.A asibitin su_
Sabeer kuWa ,wurin‘ ' Karfe ukun dare" "Farida ta
farka ta ga Ibrahim da ’Sabeer, Ibrahim na' zaune
ta
wurin kanta rike da hannurita, ya kifa kai, Sabeer
kuma ta Kafafunta. '
"Ta. kallesu daya ,bayan; -daya, zuCiyar ta cike
‘da tausayin su da kuma tausayin kanta.
Ibrahim ne ya soma_._,dago kai suka
hada ido;
"Farida". Ya'kira. sunanta. ' .
»Tsananin 'kunyart‘a. ya _sa ‘shi kau da kai;
ta’kira sunan shi'. ‘ ‘ ' "Ibrahim,juyo ka’kalle
ni".kara sunkuyar da kai: yayi, nan ta sa ‘ hannu:
ta_ dago fuskar sa ya kalle »_ ta, hawaye ya
gangaro maSa.
"Ki yi haKuri Farida, ni mai laifi ne ‘ agurinki". ‘ .
tai- murmushi,‘ Kayi hakuri
Ibrahim, nice " .mai . laifi.Na karya alkawarinda
na maka na cewa zan kula. da kaina sannan'
bazan taBa bari' 'wani sabani k0 rashin fahimta ‘
ya shiga
tsakanin muba, Ganin hoton Deeda‘ a (wayar ka
yaSa‘ kishi ya rufe min ido, na manta kaina, na
manta me nake yi~. 'Zafin zuciya shi ya sa na
manta‘dukkan sadaukarwar ~ka. 'gare ni da
Kanina da ma BIRNIN ; GAYU gaba daya, ,na
manta‘da ’ceWa' 'tsakanina ,da Ibrahim: abota
‘ce da mutunci tare da girmamawa, .na manta
cewa‘, kana. :(respecting) ;- dina ina (respecting)
din ka. Haka nan ka’min sadaukarWa da yawa
Wanda nima ya kamata nai 'maka. Na . manta
mijina shima Zuciya ce dashi yana da (feelings)
da ; (emotions) akan Deeda. Na manta‘ka so
‘ ,Deada, Deeda ta so ka tun da farar safiya, ‘
don haka‘ zuciyar ka ba zata jure ganin Deeda
cikin tashin hankali ba. Na manta ‘ lokaci na
farko‘ a rayuwar. mu da ka taBa~ yiwa ‘kanka-
Wani abu, Ka yafe? . min ‘- Ibrahim"; HaWaye ya
gangaro masa, ya ce
(please) Farida kar 'ki ce_ haka,' 'na amince da
nayi kuskure na ajiye hoton matar Saber‘ a
Wayana', don haka. duk abinda ke k0 Sabeer ku"
kayi dai dai ~ ,ne. Farida ban 'taBa ‘tunanin raba
Sabeer da Deeda ba,‘ ban» 'taBa 'kOda' mafarkin
mallakar ta ba. Deeda ta jima‘ da mutuwa a
rayuwata, sai dai na binne ta a qarkashin
zuciyatané sannan ina 'amfani da hoton tane ~
(to comfort me in-my trouble' time) duk .da
nasan hakan kuskure ne da laifi :babba. Farida,
na rasa me yasa zuciyata ta kasa,'duk juriya; ta
(I cant get over her ) 'musamman in na ganta
cikin damuwa tashin hankali. Amma dukda haka
Farida- (I swear I do Care for you) da Sabeer
Dama nayi tsammanin in na samu maganin'
ciwon Deeda‘ zamu yi maganin matsalar Sabeer;
za su’ zauna 'tare har abada ba tare da'wannan
matsalar ya sake tasowa,ba shi yasa na‘dage,
Sai dai nayi
kuskure, garin‘ magance matsalar Deeda da
Sabeer na_ manta kula da lafiyar mata ta, ki yafe
min Farida". "Ibrahim ba' ka da. laifi, ‘ ka yi; haka
ne saboda kana, tunanin zan _iya kula da kaina a
matsayina na babba, kuma likita, wacce ta 'san
muni da illar ciwon da take ' dauke da shi". ’ ' '
Sabeer. kansa 'kife yana jinsu, hawaye kawai ke
fita: masa, wanda ' _’.danshin hawayen ya
taba'mayafin da‘ take- rufe har' ta ji sanyin sa a
kafar ta. Ta kira sunansa, murya Kasa-Kasa ta
ce; "Sabeer, yau' Sister kake . Boyewa haWayen
ka? Sister'dinda‘ kake kwanciya kana kuka a
cinyar ta?" ’ Ya dago kai fuskar sa jawur,
~idanun sa sun rine ya“ hau gige fuskar yana
kakalo 'murmushi, ya ce "Sister, ~ba kuka nake
ba, bacci nake tun dazu. Kin tashi? Sister ya
jiki?"
Ta yi murmushi tace, "Na ji dadin , ganin ka haka
‘Sabeer, ka fara' koyon’ ‘ hakurida juriya akan:
rayuwa Ganin ka a hayyaCin ka Ya sa ni farin.
ciki, sai dai'. bana son ganin hawayen nan a
.idonka‘".' -Ya 'matso dab da ' ita, ya kifa' 'kai .,
yana kuka.“ _
‘ - ,‘,'Sister kiyi hakuri, .(I trouble :you alot)'ba
zan' sake ba, Sister ni kaina ba na so in ganni
haka, bansan me yasa haka ' ke,faruwa_daniba_".
' ‘ - .
"Sabeer, ka daina wasa da addu'a, a, duk
lokacinda kaji haka ya taso ma ka dinga addu'a
kana kiran sunan Allah, ’kar ka bari zuciyar ka-ta
fi jarfin ka. ,Sannan ‘ba‘ Deeda ba, kowane irin»
halitta za. ka gani ka daure; ka jure, kar‘ ka kau
da kai, (you will get over your fear)"; '
_"Insha Allah Sister zan'yi kokari, zan ' jure, 'zan
gwada (just be fine) ki. samu sauqi mu koma
Gida nayi alqawarin zamu rayu kamar DA tayi
murmushi tana kallonsu ita kadai tasana abinda
takeji tace Ina deeda
zura mata ido sukai ba amsa itace ta amsa musu
bakusan inda takeba KO?ta kallesu kafin kudau
wani alqawarin Ku koyi cika Wanda kuka dauka
Ibrahim yace karki damu nasan deeda tana Gida
ka tabbata?
in deeda na Gida ba zatayi qoqarin biyoku asibiti
ba?zuru zuru sukai suka kasa bata amsa kiran
sallar asuba ya katse musu hirar suka tashi a
tare
zamu shiga masallaci Ki kwanta Ki huta
har sunkai kofa tace ibrahim inason ganin deeda
DA safennan zaka kawota?
ya gyada mata Kai alamar eh
suka fita yayindata rintse ido tanajin wani iron
ciwo na cinta a cikin jikinta
washe gari DA safe jikin deeda yai mata dama
dama taji sauqi DA qarfin jiki don' har an
sallamesu sun dawo Gida
tavawace ke kula DA ita KO wanne motsi sai ta
mata sannu hakanan daga taga ta Fara tunani
tana hawaye zata Fara mata nasiha tare DA bata
shawarwari DA tuna mata cewa a halin yanxu ba
ita kadai bace tana tare DA juna biyu wannan
yakan bawa deeda kwarin gwiwa hartadanci
abinci yayindata kwanta kamar tayi barci tunanin
sabeer
ne kawai a ranta; '
‘ 'Al'amarin Ibrahim da? sabeer kuwa sun ‘bincike
birnin GAYU "sama da Kasa, ba Deeda. A bakin-
masu gadi suka samu labari cewai ‘ai ta—fita tun
jiya ba ta‘dawo ba. ;
‘ Nan da 'nan hankalin‘ su ya_ tashi, shin ta ina
ma ‘zasu fara neman ta. " - ' Sabeer ya shiga
tsananin rudani da ,tunanin ina Deeda ta ta shiga
Ba dai kauye ta kom‘a' ba?"Bai'bata.lokaci ba-
ya' zarimota ya nufi kauyen su ba 'tare da
ibrahim ya saniba. - "Deeda, yau zan fuskance ki
k0 da mutuwa zan yi don tsoro, zan ‘fuskance ki,
in rungumeki' Ina matukar qaunar ki - a rayuwa
ta Deeda".‘ Haka ya dinga surutai kala-kaIa 'a
rans'a, duk da' zuciyar isa tana shakka da tsoron
haduwa da Deedan". " !
Ibrahim kuwa yana' shékkar zuwa
ya fadawa Farida basu .ga Deeda ba, don haka ya
wuce gidan ‘mahaifinta'bai Same ta ba tunanin
gidan' Tabawa ya fado masa; ya'wuce unguwar
su Tabawa. .Ba karamin farin .Cikin ganin Deeda
' ya yi ba, tana‘ ganinsa ta Bata fuska; .kaga ka
tafi Ibrahim,- ba zan -' koma ‘ ba Deéda, ki
saurare ni". -;'Bazan saurare ka ba so. ' kake
naje, Sabeer‘ ya ganni ya ’._samu .(attac)koso
kake Farida “ta ganni ’ in tuna mata da Bacin
ranta?" ‘ ‘ ‘ ....’-’Kin.gama?".‘Ya fada yanakallon
ta; ‘ "In kin gama sai ki 'saurareni‘.‘ ‘ Farida',
keson ganin ki, tana kwance a. gadon asibiti
jikinta ya» yi tsanani; .tana * Son ganin ki.
(Please) ‘Deeda, karki ki.Ta fashe da‘kuka,‘Ka ga
abinda‘na jawok0?"
. "Baki jawo, komai -ba Deeda,’ wanan‘haka Allah
Ya “hukunta, kaddarar mu ba,a”hannun mu take.
.ba. (Please) Deeda, ki daure ki je'kiji abinda zata
ce?'_' ..
’TabaWa -tasa baki, sannan ta‘ " mike suka fita.
Har‘suka isa. asibitin ba
Wanda-ya cewa kowa; komai. Suka samu
‘Faridan Kwance idonta
biyu, Deeda.tazura mata'ido, ta :fashe da '- .
kuka, a' lokaci guda’ ta rame, ‘tayi baKi, ta
flta haYYacinta; .
Faridan ta ‘miKa mata'hannu alamar tazo ta isa
garé ta ta riqe
'ta tana haWaye. tace "Karkiyi kuka' Deeda, insha
‘ Allah zan samu sauqin halin da. nake ciki ganin
kin zo kiran da nake- miki, hakan-yana nufin kin
‘yafé min, ba> kya fushi :dani": ' .cikin . muryar
kuka ta'ce
"sister; ban yi fushi da‘ keba sai’dai
kaina da na shigo _ tsakaninku, na ‘ wargaza
komai": "Baki wargaza komai ba Deeda, » kinyi
iya qokari akan mu; sai dai kin, san .halin rai da
zuciya irin 'na mutum, idan ba an dage ba sai
mutum ya bari zuciyar sa ta fi Karfin sa, kamar
_yadda ya faru damu'a‘yanzu"
.Deeda ta kalle ta, _ta‘ ce:
"Sister, kar ki damu, komai zai dai _ daita, zan
zauna da Sabeer a kowane hali. Sister, kin "san
zan cika miki burin ki kwanan na? Ina dauke da
cikin ‘wata‘ guda, Insha: Allah; nan da watanni
masu‘ zuwa zaki ji kukan- jariri k0 jaririya a
BIRNIN GAYU".
“ Wani irin murmushi ta saka har tayi yunkurin
tashi, sai dai bata da karfin yin
hakan. ._ ’A tare'suka mike Ibrahim da
Deeda' suka gyara mata kwanciya, Deeda ta ce.
Si‘ster, ba sai kin tashi ba._Naji dadi kWarai da
na samu dalilin 'sa ki farin cikin; ‘ Ta yi dariya
cikin murna, tace "Kwarai [Deeda kin sa ni "farini
.fiye da tunanin ki, dan babyna Sabeer‘ zai '
zama baban baby, (finally) Deéda'kin mai_ da;
Sabeer babban mutum. A‘ duk lokacin da zai ga
dansa 'ko diyar sa' .zai fahimci cewa yanzu ya
girma. Allah ~Ya baki laflya _‘ Deeda,. Ya Sauke ;
ki lafiya Na" tabbata zaki "mai da abinda ‘za ki
haifa kamar ki (very strong) wanda zai iya ‘- '
fuskantar dukkan wani tsanani da tashin hankali
na rayuwa, zai samu tarbiyya " . daga’ gun uwa
ta gari; Na; godewa Allah‘ da Ya cika wannan
buri. nawa; na.
- gode Deeda. ' " '_ tayi murmushi tana kallonta
‘yayin‘ da Ibrahim ya kasa 'daga kansa akan
Akan‘Deeda, ya kira' Sunanta ‘ yana mummshi',
yace Ina tayaki murna deeda yau an wayi gari kin
zama uwa saber ya zama uba me yafi wannan
farin ciki a garemu ?
Farida tace kaima ka zama baba tunda dan
sabeer da deeda dankane ya girgiza Kai gamida
murmushi yace
kwarai kuwa hakane sister (infact )zanzo dansu
fiye DA yaddah zasu soshi Farida tayi dariya tace
nasani kwarai Ibrahim ta kalli deeda tace saiki
dage DA kula DA kanki cin abinci mai Gina jiki na
sani sister deeda ta katseta nasan yaddah bebyn
nan keda muhimmanci a rayuwarmu duka don
damage tinzz in page 153
maida ni mace, yau an wayi gari ya- mai . . "da'
ni uwa Sister Saber ya gama min .komai a
rayuWa, don: munada (Allergy) da ' 'Sabeer ba
zai‘ 'hana ni zama da :shi‘ -da 'rayuwa da shi
ba. (I will be with him until the’ very end)
ainsha~ Allah". ' Daga ita har Ibrahim kallon ta
suke; - suna' saUraron ta, suna ganin yadda tayi
‘ , nisa a shaugin'son Sabeer.‘ Ta kalli Ibrahim
tayi. murmushi; tace' "Kaima ka taba fadamin
nida Sabeer muna da (Allergy) da juna, 'DA mun
hadu sai fada? Ka ga yau maganar ka tazama‘
gaskiya".~ ta fashe DA kuka inada (allergy)da
mutumin da nafi so a; rayuwata Ibrahim ya kau
da kai', saboda‘ ba " zai jure ganinta'a‘ haka ba;
‘farida ce tasa hannu ta shafa ta, ta
tace‘Kiyi haquri Deeda, na' ‘fahimci?’ halin,da’
kike ciki, na fahimCi son'da'kike' ~ ' yiwa Sabeer.
Deeda, ba'a rayuwar aure a 'haka, sannan
wannan abinda ki ka fada . ‘ba shi‘ ne maganin.
matsalar, nan :ba. Na . ’farko Sabeer bazai taBa
son wata. har ya“ auro ta bA , musamnian ma in
yana tare da " ke .SabOda bashi da‘sauran
sOyayya ko' :sha'awa da- zai yi‘Wa ‘wata mace;
Sannan ' keda ace yayi auren‘ ma" ta yaya zai.
iya =biyawa daya matar buKata ya sawa matar :
da yake matukar so ido? . Sannan Deeda, gidan
auren da ba a 'raya sunnar Ma’aiki masifa‘ da
hala'i sun dinga sauka a gidan 'kenan, shaidan'
zai shiga tsakani, ya 'kawo balai, .zargi da"
rashin fahimta a tsakani ba 'zai barku; ku zau'na
lafiya ba. Yadda ki ke tunanin abin ba sauKi bane;
‘haka‘. rayuwar- take ‘Don haka Deeda maganin
wannan matsalar indai 'ba ku samu maganin ‘da
.zaisa ku,
zauna da juna ba‘ ku sami lafiya, ba. to rabuWa
ya > ‘ .zama: ‘ dole".
Deeda ta zaro ido taha kallon ta,!_Farida tace
' "Deeda, na san ’ba abu mai sauki bane, amma
ya zama. dole yin haka’, don. kade dukkan wata
fitina 'da“ gujewa faruwar ta.Ki min alkawa’ri in
har ba a sa’mu magani ke da sabeer ba zaku-
rabu,‘ za ki auri Wani, kiyi rayuwa mai kyau, mai
ma'ana".‘ .
"Sister baby na".
Deeda ta fada Cikin ,rudani}.
"Za' ki kasance da babyn .ki duk‘ inda 'ki ke, nayi
alkawari, saura ke ce (Please) Deeda; ba na son
ganin Kanina (doing crazy things)"
Nan hawaye ya soma. gangaro mata ba
kaKkautawa, murya kasa-Kasa tace. "'Nayi
alkawari"; "Na gode‘Deeda
‘ Nan ta mike, ta ce.
_Sister,” "ni zan wuce".
_ Tana shirin juyawa ta jiyo.muryar‘ Sabeerna
gaiSawa da WaSu. Zuciyartace_ ta 'tsinke‘, .tayi,
‘saurin shigéwar bayan labule ta Buya dai ,dai
lokacin Sabeer. ya turo kofar dakin tare da yin
'sallama.
A tare suka amsa masa, ya .kalli’Farida.,Sister,
ya jiki Tana masa murmuShi._ .tace Da sauki
Sabeer, ina ka. shiga- ne Zauna, dama akwai
maganar da nake 'so muyi Ibrahim ya kalle shi,
"Yanzu' Deeda ta tafi Dama tana nan, ne' na tafi
wani wurin nemanta?"‘Farida tace "'Neman me
kake mata? Sanin kanka .ne~ ba- "ka ‘iya jure
ganin Deeda ciki'n wannan halin";~ ,Ya kalle‘ta ya
kauda kai.
"Sister,r (please) mu ; bar wannan maganar".
Sabeer bani, da lokaci,‘ ya“ :zama dole muyi
magana ba batun wani Boye-
b0ye :ko kau da zance da gudun sa. Sabeer, .ka
san ciWon dake tsakanin
. ka da‘ Deeda, da kuma matsalar wanda ya .
kusa haukata ka.
Sabeer, duk yadda ku ka kai ga son juna, zaman
ku tare cutuwa ne ga junan .ku, don haka ‘nake
so na kawo 'qarshen: _abin nan, (free her and let
her go)".
‘ Zaro“. ido yayi yana kallon ta, yanayin faskar
sa' ta canja, ya ‘ riko hannun ta.
(Please) Sister, kar ki ce haka‘,‘ zan yi komai
a'duniya amma kar kice in rabu da Deeda
Ya durKusa a gabanta.
please sister zan jure zan daina tsoron; ta. Sister,
=‘bazan ’qara da gawa kowa hankali ba, (I.
promise), . Uncle Ib, ka fadawa Sister‘Deeda
rayuwa ta Ce (I cnt do 'withOut her
"'Sabeer, Saurare 'ni".
Ta‘ fada cikin tausaya masa, har" yanzu? Sabeer
na cikin gigin son Deeda, ta ce.
'Sabeer, kar ka zama mai son kai. Ka manta
me.'(result): din Deeda ya ce? Kana da (Allergy)
da ita,» duk lokacin da‘ jikin ka ya gogi nata ciwo
me; a *duk lokacin da ruwan jikin ka ya shiga
jikin ta guba ne a- tare da ita.‘ Sabeer ba Karya
a- ' ciki; kaga.(result)‘din da idon ka. , ' Haka
nan kaima‘ Kwakwalwar ka bai iya daukan‘ganin
Deeda cikin wannan yanayi, ya zama dole rabuwa
HaWaye ya gangaro' masa,‘
"Sister, ba zan taBa ta bataba, zan ajiyeta
a .gida .ina kallon ta, daga nesa, 'ba zan bari ta
cutu ‘ba. (Please‘) karki .raba ni da” bugun zuciya
'ta farin ciki na da sukuni 'na". 'Idon ta ya'kada
ya yi jawur ta Ce. "(Dont;. be stuborn)‘ Sabeer
kayi“ yadda na ,ce‘ shi- ne ', mafi alkhairi, a‘
rayuwar ku.‘ Sabeer, ya .za -a‘yi,ka‘ Sawa matar
ka ido? 'Ka daina mata magana ka daina ,yarinta
mana yanzu- ka girma, kai“ babban' mutum ne;
Lokaci ya yi'da za ka' yarda da gaskiyar rayuwa,
ka.’ fuskance; ta, kuma ka- _,amince da: .duk
’abinda‘” ba ka samu ba. Ba dole ne kullum mu
samu abinda‘: muke so a rayuwa ba.. Ka'
godewa; Allah da Ya barka' da rai da lafiya'. ‘Ya
mike daga durkuson da yayi, ya‘ '
ce "Naji Sister, zanyi amfani da
shawarar ki Sabeer'kalleni'
. Suka~ hada ido,‘ idanun sa jawur kamar
gauta,.ta ce
"(Promise your dying Sister that you will be fine)",
. . ‘ '
’ "Sister ki daina~ irin‘ wannan maganar, ba
abinda zai same ki, za ki samu sauki insha
Allah". ‘ -
"Naji Sabeer,‘ amma duk da. haka ina son
alkawari daga gare ka (that you will néver act
crazy again)": ‘ -
"Na yi Sister, na miki alkawari (i will be strong)".
- "Sannan ba zaka sake fada da Uncle‘ lb ba. Ina
s0 ka fita daga rayuwar Deeda da Ibrahim, ka
barsu‘ tare 'su rayu (as a happy family)". Zuciyar
sa ‘ya- ji tana bugawa,~
hankalin sa ya tashi, Ya ji numfashin sa
na shirin daukewa. Ya mike zai fita, ta
jawo shi; ' ~'Ina sauraron ka Sabeer".
Ya juya kai Yana- hawaye,
"(Please) my "little, bro, ka sa‘mu wata (marry;
her and be happy). Matsalar ka da'Deeda 'ya isa
haka,‘ (please am sorry) na san ‘maganganu na
sun‘ Bata' maka rai, ‘ba masu dadi bane, «amma
kuma gaskiya 'ne Sabeer".
, ’ Runtse ido yayi “yana jin Wani irin 'abu a
zuciyar sa; kirjinsa ya masa nauyi, ya daure ya
juyo ya kalle ta; Ganin halin'. da take Ciki ya-
karaya, yasa jikinsa ya yi ‘sanyi. Tana‘ cikin
tsananin .Ciwo, Ibrahim rike da ita, shi' kansa
kalaman ta sun girgiza shi. ‘ '
Hawaye ya zubowa Sabeer, ‘ya. matso'. kuSa'
da, .ita {yana sha‘far kanta, ya ce; .-anything for
Sister) yadda kike so haka Za a yi"." '
Da Kyar ta iya bude baki ta ce.
"Thank you) na gode,'daga yanzu
na ga ka fara cika alqawari,~ ka zama
(strong).Na san yadda kake ji a wannan' *.
lokaci, amma ka samu karfin zuciya. Bani da
sauran damuWa a yanzu, sai kuyi min fatan
kyakkyawan qarshe, nema min gafarar Daddy,
Momi da kowa, da- sauran 'yan' uwa". ‘ Ta kalli
Ibrahim dake rungume da~ ita yana hawaye, ta
ce..
. "(Please)' Ibrahim (marry her and make her
happy)"., Sabeer fita yayi da sauri yana kuka, ”
yayin da- Deeda ta tsuguna cikin labule ‘tana ta
kuka kamar za 'ta mutu don tsananin damuwa da
tashin hankali... . Ibrahim duk'dauriyar sa sai da
ya fashe da' kuka, ta katse_ shi.
'. "Kar kayi kuka; kai mijina- ne, ina murna zan
mutu ‘ina tareda mijina, zai sani cikin kabari, zan
mUtu mijina ya. yafe min, kuma ya .yarda ‘dani.
Ina fata' da
addu'ar Allah Ya yarda dani, ya yafe min
kurakurai na. Ibrahim, kar ka manta ka aure ta,
kakula da ita da danta, in Sabeer' ya samu lafiya
ka dawo masa 'da dansa Wannan Ciwo' nasa na
KwakWalwa ka taimake shi ya samu lafiya, in har
kaga ya‘ - .nutsu ya zama babban mutum, yayi
aure, “ya soma bambance tsakanin mai kyau da
mara kyau, ka dawo masa da dansa, ka kawo
masa ya ga gudan jinin sa. -- Ibrahim, na damka
amanar Deeda, abinda za-ta haifa da Sabeer a
hannun ka, kar ka barshi ya haukace (dOnt let
him live in vain) .kayi Kokarin sa shi yayi” rayuwa
mai ma'ana kamar yadda kake yi kullum, Na
yarda da kai (you can do it)". ; ~ Rungume ta
yayi sosai yana kuka, . yace "Na ji Farida, insha
Allah zanyi, iya ’ Kokarina". ‘ Murmushi tayi ta
lumshe ido'
hawayena zuba, taCe." .Wani ,irin sukuni nakeji
yana ratsa ni da nake kwance a 'jikinka; duk da
Ciwon da nake' ji kWanciya a jikin‘ ka mijina
Ibrahim‘ ya kawo min . sauqi da sukuni, na
gode". ‘ Kuka yake, ya rasa abinda zai ce, ' sai
addu'a yake ta tofa mata. ‘ ‘ A hankali Deeda taja
labulen ta fito, ta tsaya tana kallon su na 'yan
mintuna, sannan ta fita da sauri ‘ tana . kuka, ta
yi saurin; jan- hijabinta .ta rufe fuskar ta don kar
Sabeer ya ganta. Hango shi_ tayi' a wani karamin
office ta window, ya rufe kansa yana ta wani irin
kuka mai taBa zUciyar duk . mai sauraron sa.
Nan ta tsaya tana taya shi kukan, zuciyar ta cike
‘_da tsantsar son-da tausayin sa; ta .ji‘ .kamar
"taje ta rungume. shi ta lallashe shi'. Saidai ba"
halin'yin hakan, tana ji tana gani ta tafi ta
ta bar masoyinta mijinta cikin baqin kunci DA
tashin hankali
Hmmmm asha karatu lfy crew
birnin. gayu qarshe
Chapter 4 · 0% Book details